chapter. 22
Birnin Gayu Part 1 Complete Hausa Novel · about 47 min read
A nan ta yi sa'a ta ci karo da Ibrahim tare da
Farida da Inna suna shigowa. Ganinta a gigice
tana tana kiran' sunan Sabeer ya firgita su ‘duka,
suka nufi cikin _dakin da sauri dukkan su, yayin
da ta tsaya a Kofar dakin ta kasa shiga. .
' Kallo daya Ibrahim yai masa ya gane (Attack)
din da ya samu, tabbas wannan ciwon firgita da
tsoro da ’Sabeer ke da shi ba shi da magani sai
addu'a,‘ sai kuma wasu dabaru da shawarwari
daga masana wannan abin.. _ ' . ’ . ' Farida
rudewa tayi ta kasa yin komai,~ duk da ta san
matsalar Sabeer, amma ba ta taBa ganinsa cikin
mummunan firgita haka ba.
' "Sabeer".
Ta dinga kiran ,sunansa tana girgiza shi,‘
hankalin ta a tashe. .
Ibrahim din ne ya ci gaba ‘da "Yan" dabarun sa
wanda ya saba’ masa, tare da addu'a yana tofa
masa, yana shafe masa
fuska da ruwa. ' “ ‘-
Inna dai sai zama 'yar kallo,tayi don ba ta taBa
ganin Sabeer din haka ba, kuma tasan"
makamancin haka bai taBa faruwa da shi : ba
tunda yazo kauyen. Haka‘nan fitar su. da - safen
sun bar su lafiya a gida za su same su” 'a can,-
Inna kuwa ita tayi musu jagora don zagaye cikin
Kauyen‘. Deeda ko na bakin kofar dakin ta'_kasa
komawa ciki, hankalinta a. tashe, zuciyar ta -
cike’ da kunci da baKin .ciki; - ' . ' ‘ Sabeer din'
ta ji ya farfado, nan .ta dan daga labulen kadan
ta leka .shi don ganin halin da yake.
; Kankame .yayarsa‘ ’yayi- sosai, har
yanzu' da alamar tsoratar a tare da shi, sai dai
da sauki akan dazu.. . ‘ . ' . .Ya‘ ce, "SiSter, ki
daukeni 'a nan, kimaida ni gida inda ba zan sake
ganin wannan_ mummunan abun‘ mara kyan gani
ba. ‘ ‘ _ Zuciyar ta taji ta buga, .tsoro da
fargaban rasa Sabeer ya shige ta, ta ji gumi; na
tsiyayomata. Ba ta san tana Yiwa Sabecr wannan
Kaunar ba sai da ta ji 'za ta rasa shi.
Nan ta tsuguna tana kuka, "Wayyo ni Deeda ya
zan yi da raina in Sabeer ya taf1 ya " barni bayan
Soyayyar sa ta gama min illah, _. yanzu nake jin
sabon sonsa da. kaunar- sa a
raina?" ' ' Ibrahim ne yadinga shafakansa yana
fadin ."Kwantar da hankalin‘ ka 'Sabeer; ba ',
abinda za ka sake gani, kaf Kauyen nan ba su da
wani abu mai muni k0 abin Ki' da zai maka‘illa,
ka cire tunani a' ranka, ka ‘mai ‘da hankalin ka
akan _-abinda ya' kawo ka da kuma kyakkyawar
niyyar ka na "son kyautatawa kauyen‘ nan Har *
ka manta ' Deedan ka? Ka marinta da naka?" ‘
- ' ' Lokacin ya dago kai tare da: zurawa
Ibrahim ido, ya ce. ‘ ' * ‘ "Deeda na, ina take?
Zan zauna da ita
duk rintsi ba zan tafi ba Uncle Ib, zan zauna‘ in
karasa abinda na fara, kar ka cdwa Deeda na ce
zan tafi
Ya kalli Farida, ya ce ."Sistcr, zan zauna, ina son
zama da Desda, Deeda na ce ni‘ daya". ' .
Ya. fadi yana lumshe ido, yana maganar a hankali
har bacci ya dauke shi.
Farida ta gyara mai kwanciya tana hawaye Inna
na bata baki, yayin da Ibrahim ya fice gun deeda.
' Farida ta' dago kai tana kallon dakin sama da
Kasa, yanayin' sa da abinda ke ciki. ' A ranta ,ta
ce
'Sabccr dina da ya' saba da_ rayuwar duk wani
jin dadi rayuwar hutu, sam bashi da abinda ya
hada shi‘da wahala, haka ba ya" jurewa ‘wahala
ko kadan, shi ne ya 20 yana rayuwa a irin
wannan kauyen a wannan ' dakin? .
Tabbas Deeda na jinjinawa -son da Sabeer yake
miki yana miki so mai girma,
mAi karko, mai karfi kauna' ta asali. Dubi yadda
ya rame, ya. yi baki. Allah Ya sa‘ kin ‘ , fahimci
zuciyar kani na, zan yi koKarin bincike da kula da
takun ki, kina Son Sabeer k0 har yanZu? In dai
ba ki son kanina ina da tabbacin' babu zuciya a
Kirjin ki". . ._a waje~ Ibrahim ya kalli Deeda da
ke tsugune tana kuka, ya kira sunanta. . "Deeda?"
' ‘ ‘ ‘ , Ta dago kai ta kalle shi, suka hada“ ido, ta
sunkuyar'da kai. Hakan bai sa ya fasa. mata
tambayar da ya yi niyya ba, ya ce’. ' ’ " "Akwai
wani‘abu da Sabeer ya gani ya ‘ ’ forgita .
shi?" ,Zuciyarta ta harba, tambayar da take tsoro
. ' ‘ kenan, Amma sai tadaure, ta ce; . - ' "Nima
ban sani ba". Murya kasa—Kasa 'Amma ‘ai ‘kuna
tare,’ ya kamata ki,,,‘ Tayi saurin mikewa ta kalle
shi“a ’fusace,’ ta ce"Nace maka nima ban sani
ba, nima ’ ‘ban sani ba,_ ka kyale‘ni". '
, Tana gama fadi ta ‘fita da sauri, gindin gadar
nan- ta nufa, duk kuwa da ‘sanyin da ake tana ta
zabga kuka, ta rasa meke mata dadi. Shi- kenan
jikinta ya raba ta da Sabeer’. Ya zama'dole su
rabu k0 tana so ko'bata so. .» ,'Wayyo ni Deeda,
ya zan yi in soma rayuwa ba'Sabeer?“ ' ‘
.TsaWon aWa guda‘Sabecr na bacci, yayin-da
Farida da Ibrahim ke kaiwa da ‘ kawoWa, suna
'tunanin mene ne.'matsalar hakan? Duk tsawon
wancan lokacin Deedan na can tana, ta kuka,
yayin da aka bar Inna da ‘tunanin me ke“ faruwa?
Sabeer’ din 'kuwa na tashi' Deedan ya soma -
nema, da- bai ganta ba a gidan to ya san inda; -
zai je ya samo ta, bai Bata lokaci ba ya nifi
gindin KarKashin gadar. Ganin tana ta zabga kuka
ya daga hankalin sa.
"'Deeda me ya same ki? Me' akai’ miki?"
. 'Jin' muryar ‘sa a bazata ya firgita ta, ta ~
mike da Sauri ta Kara lullube jikinta
Bate lokaci ba kuwa ya rungume ta yana lallashi
tare da fadin
"(Sorry) Deeda, kar ki yi kuka, ko mene ne ya
same ki k0 ya Bata miki rai kar ki damu da shi,
saboda Sabeer yana son ki, yana kuma tare da ke
har abada. Sannan ba zan hana ki kukan ba (just
that) kar ki Boye min hawayen ki, ki 20 ki kwanta
a kirjina kiyi kukan ki, ni kuma in lallashe ki".
.Hakan ya sa‘ta Kara kwantar da kai a
' jikinsa, hawaye na tsere a fuskar ta, yayin da‘
'take jin wani irin ciwon son sa mai radadin
gaske yana ratsa ta.
"Wayyo Sabeer,‘ ta yaya zan fada maka wannan
mummunan halittar da kake tsoro wanda
.hannuna kawai ka gani ya tsananin firgita ka, ta
yaya zan soma fada' maka haka dukkan jikina ya
koma lokaci daya? In har ba za ka iya jure ganin
na hannuna ba ta yaya za ka soma jure ganin na
dukkan jikina? Ta
yaya zan fara fada maka cewa ina kukan ciwon
sonka, ina kukan rabuwa da kai? Ina
kukan rashin miji mai tsananin' so na? Ina'
kukan kasancewa da kai ayau. na karshé? Ta
yaya zan soma fada maka matsalar da ba ka da
.maganin ta? Ta yaya zan soma fada maka duk
wahala da' kokari da kayi don ka‘ ‘ rayu da
Deeda ba za ka taba‘ Sanin Deeda ka rayu da ita
ba? Saboda'Deeda ciwo ce, cutace a tare da kai,
wacce bashi'da magani sai rabuwar mu. Abu mai
ciwo da wahala a rayuwa ta yanzu shi ‘ne yadda
zan danne sonka’, ; Boye shi, in binne shi a
Karkashin zuciya ta,~ in' kuma, nuna maka ba na
Kaunar ka, kuma .ba Zan taBa kaunar ka ba, don
kayi’ gaggawar barin rayuwata kafin nai
maka‘illah". ’ Wasu sabbin hawaye 'Suka gangaro
' mata, ‘ta qara kankame Sabeer' kamar za ta.
koma . jikinsa su harsu zama- abu guda, 'yayin
da shima/ yayi ,mata kyakkyawar " :riqo "yadda
za ta' ji dadin kwanciya a. "jikinsa‘." _Sun jima
ahaka sannan .ta zare jikinta
a hankali ta juya ta nufi gida, ya bita yana kiranta
tare" da mata surutai da tambayoyi,” ' amma ba
ta kula shi ba. Sai dai bai damu ba, dama ya San
halin ta,‘miskilar gaske ce, ta saba masa-hakan;
~ '
* -* *
Tun lokacin da abin ya faru Deeda’ ta‘ . daukewa
Sabeer wuta‘ gaba daya, ba ta kula ' shi, ta
.janye jiki‘daga shi al'amuran sa gaba daya, duk '
da 'ba abinda ta rasA ‘a rayuwar ta kamar ‘ ganin
,Sabeer k0 jin muryar sa,'- yayin da ganinsa.
cikin tashin hankali yaf1 komai. KunCi a‘_
rayuwar. ta.- a'Haka nan abu mafi kunci a
rayuwar. ‘Sabeer shi ne‘rashin Deeda.wannan
al'amari ya mugun daga masa’ hankali,‘ sabon
canjin dayA ‘yagani a‘ tare. da Deeda’ ya jefa shi
cikin kunci da~ tsanani, Wanda a .tunaninsa'
ganin Ibrahim yasa ta" daina ,kula shi, 'ya soma
tunanin har yanzu ' Deeda Ibrahim‘takeso ba shi
ba. '
Haka Farida da Ibrahim din duk sun lura ‘ da
takun Deeda, wanda suka kasa fahimtar ina ta sa
gaba. ;'
Duk da ana ci gaba da aiki ~a kauyen; komai na'
tafiya dai- dai, kullum suna tare a wajen, amma
Deeda ba ta taBa 2ama kusa da ' Sabeer, daga
ya matso kusa da ita sai_ ta tashi, k0 a gida k0 a
gun aiki. Bata kula shi, kullum fuska a dame ma
take gaida shi, yayin da duk wata hidima da
takemasa da ta
daina, sai Inna ke masa. Innan kanta abin ya
dame ta, ya kuma
daga mata hankali, don da ba haka ta san Deeda
da Sabeer ‘suke ba.Ta yi fada, ta yi nasiha,
amma Deedan ta kafe.
Lokacin Sabeer ya Kara ramewa, ya
fara fita hayyacin sa. Tunani ya, yiwa zuciyar sa
da Kwakwalwar sa yawa, sam ba ya iya bacci sai
dai ya sace shi. '
. Dukkan su suna tunanin Deeda Sabeer ne ba ta
so, kuma ba za ta taBa sonsa ba, musamman da
ta ga Ibrahim a kusa da ita a
yanzu. Sai dai 'shi Ibrahim"ya 'san Deeda'
Kwarai, ya karanCeta,_ dole~ akWai abinda take
Boyewa,_musamman ma- da ya lura in ta ga
Sabeer'ta fiye shige masa, wanda‘hakan . yake~
haukata zuciyar Sabeer tana‘ daisa,
mummunan kishi a zuciyarsa., Lokaci guda Deeda
ta' juyawa Sabeér baya, Wanda wannan ya sa'
ya rasa nUtsuwa ‘ da kwanciyér hankali, gashi
kuma ’bashi- da _ ikon" mata dole, Duk ,dabarun
sa, duk ‘ kokarin sa ba abinda ya canja.‘
~ Wannan ya hana' F arida komawa, 'saboda ta
tabbata in ta tafi za'a' yi ba dadi‘tsakanin Sabeer
da Ibrahim, saboda yanzu, ma k0 gai‘suwar ba ta
hada. su. Haka. nan ta,” yanke: shawarar 'samun
Deeda" suyi' magan‘ don kawo qarshen matsalar.
'A‘ kwana a tashi a hakan aiki’ ke tafiya-» ‘
SOSai, ‘lokaci guda‘ Kauyen ya dau haske," ‘ginin
ya fito da sosai, gini mai ~ Karko. Nan da nan
aka soma'-’shiryd—shiryen . bikin bude'asibiti
da' .‘makarantar ‘da aka'
gina, primary da secondry. Haka nan tuni an
dauki ma'aikata Wanda har da gidaje aka musu,
tare da tanadar musu duk wani abun more
rayuwa, kamar tonar bohol-bohol ‘a kauyen, tare
=da jan wutar lantarki, har (da solar) Daddy ya sa
aka sa musu.., . .
‘ Gaskiya Dr. Sulaiman yayi koKari kwarai, don
kuwa ya zuba dukiyar sasosai a Kauyen, ba don
komai , ba sai don komai ba " sai don taimakon
al’ummar yankin, ;don inganta _rayuwar, ;su da
kuma nema’ musu abin yi, tun ‘daga kan sana’a
har karatu.
Tabbas ya samu 'ladan Al'ummar yankin ya
kuma .sha ~Addu'a‘ sosai da - Albarka a
wurinsu. Hakanan ya ba da misali . Wa
takwarorin sa masu kudi dan kuwa‘ nan da nan
masu kudi suka fara rige-rigen koyi dashi’
musamman masu son shiga siyasa, a . tunaninsu
siyasa yake. Saidai shi Dr Sulaiman bai » taBa
tunan-in k0 sha'awar' siyasaba. _
Ana .Washe gari . za'ayi. bikin bude
makaranta da Asibitin Farida ta samu'deeda dan
suyi magana.
A harabar Asibitin ta same su ita da Ibrahim suna
duba yadda ginin ya tsaru, suna tattaunawa.
Farida ta isa garesu, ta yi musu sallama suka
amsa a - tare. Ta kalli Deeda, ta ce.
"Na yi mamakin samun ki tare da mijina
maimakon mijin ki".
Deeda ta sunkuyar da kai cikin jin nauyin Farida,
ta ce
"Na 20 sake duba ginin ne, shi ma"
Ibrahim ‘ya 20, sai muka hadu, amma ba wai tare
muka 20 ba...". ’
"Ba sai kin min dogon bayani ba". ‘ Farida ta
katse ta.
' "Ba wannan nake bukata ba, magana nake son
yi da ke na mintuna kadan in be za ki damu ba".
‘
Ibrahim na jin su bai ce musu komai ba, saboda
bai son wani sabani k0 rashin fahimta ya shiga
tsakanin su. Harya juya zai
' " tafi saya tsaya; Yadawo wurin Fafida, ya kalle
ta—yace‘. Yayata, ina- fata kin yarda da ni?" ~
_Ta yi murmu Shin yaKe,‘ ta girgi kai. _, Shima
murmushin yayi mata, ya kalli 'Deeda, ’sannan ya
Wuce; " ' , .. Farida ta. mai ‘da hankalin ta'- kan_
Deeda, ta zura -;mata ido, . Deedan- kanta_
sunkuye,tace.“ ., ,' ‘ . ‘ "Deeda‘, tambayoyi uku ke
damun ' kwakwalwata da _zuciya ta, yau ,nake
zaton k0 zan dace‘da samun amsar‘su. .. r . Na
fi' k0wa mamakin," shin‘me'Sabeer 'da Ibrahim-
Suka gani a’ jikin ki? Me suka gani ;a tare da ke
da babu ’shi a sajin 'yan’ _matan duniya? Na
rasa dalilin naCe miki da suka yi; Tunda’ "rashin.
da' Sabcer suka hadu da ke koWacce‘ rana son
kaunar 'ki, ‘ zumudin ki kadai nake. gani a tare
da su, da , ke suke kwana .Suke tashi. Shin ,wai
meye'
‘ ' sirrinné?”
Deeda ta dago kai ta kalle ta, ta ce "Bani" da
wani; sirri, Allah Ne ‘shaida ta, wannan ikon Sa
ne". ' ' Farida ta yi murmushi, ta ce. '
"Na ji wannan. Na biyu shi ne, ba kya jin kunya‘
kina matar aure kina‘ keBewa da mijin da ba
.naki' ba? Kina» auren Kanina, amma zuciyarki,na
son mijina, ta wani wurin yayan mijinki, ta wani
wurin- mijin yayar mijin ki?’ Ba ki da hankali ne?
In; ’ilimin ki da addinin naki yake? Ina tarin
kunyar ki? Kin. Kira kan ki Hausa Fulani, amma
ayyukan ki ko Kabila ba zaiYi haka ba
Ta shake wuyan Deeda,‘ ta ce
"Akwai zuciya a-jikinki kuwa? Ba kya ganin' halin
da. Sabcer ya shiga saboda ke?'ba kya ganin
kokarin da Sabecr yake yi akanki guji ran da_
haKKin. sa zai kamaki kina matarsa amma sam
zuciyar ba tausayi? Inba ki so Sabeer don son"
da yake mikiba‘ baki ,so shi don abinda, .yayi
miki da ke da Kauyennan
ba kiso shi don wannan ba ki so shi saboda '
wayewar sa, in ba ki soshi don wannan ba ki so
shi don dukiyar sa, saboda ilimin sa, saboda
wayewar sa. In ba ki so shi don wannan ba, ya
kamata ki so shi don Allah. Saboda. Sabeer
yanzu ya koma namiji na gari, halayyar sa,
ayyukan sa’ba na banza. Shin Deeda me kike so?
Ya kashe kansa saboda ke?"
' Ta fada cikin zare ido da fushi, yayin . da‘
Deedan ke fidda numfashi sama-sama, saboda
shaKar da ta mata. Sannan ta sake ta, ta ce. ‘ ‘
"Ki bani amsa, me kike so a 'duniyar nan Sabeer
ya miki? Ko ransa ki keson dauka kamar yadda ki
ka fada?"
Nan ta yi kasa da murya, "'Deeda, ba laifinsa
bane, laifin munes. (Please) ki rangwanta masa.
In ganin Ibrahim ne yasa ki yi masa haka za mu
fita daga rayuwar ku, na yi alkawari
Cikin- karfin hali da 'kunar zuciya
Deeda-tace - Ba wannan_ nake so-ba'Sister, Saki
'- nake so daga Sabeer, ya fita daga‘rayuwa ta;
Bana' bukatar Sabeer', haka bana buKatar
Ibrahim,’ ba na buqatar duk ’Wani (member).
na'BIRNIN GAYU";
- .Baki isa .ba, . kinyi kadan, dole ki kasance
aBIRNIN GAYU Karki manta har- yanzu
mahaifinki yana cin arziKin BIRNIN’ GAYU, in har
mu ba zamu iya juya ki ba shi_ . " zai iya juya >
ki, kamar yadda ya aura miki' "Sabeer da farko
Na‘fada miki k0 ta tsiya ko'
ta arziqi' sai kin kasance da Sabeer“
.. Tuni Deeda ta ji hankalinta' ya'tashi; tabbas
.idan Suka- sako mahaifin‘ ta. cikin‘ lamarin
shirinta zai wargaje, Zai sa ta zama. , da .Sabeer
.dole,'-wanda duk yawan .so da . kaunar da take
masa'zai zamo da shi’ ne abu mafi' tashin
hankali a tare da'ita. -‘ '‘ Cikin' tashin hankali ta
kalli Farida tace. - Sister, please kar ki min
'haka', kar ki
sako mahaifina ‘ciki. Sister, kar ki zama mai -
son kai'. Ba na Son. Sabeer, ya za'a ki sani
zama da shi dole? Zama da mutumin da ba ka .
so gara kayi rashin wanda baka so". ' "Me yasa
Deeda?" ‘ . “ Farida ta fada ‘kamar za ta yi kuka.
"Me Sabeer yayi haka“ da ki kemasa Wanann
Kiyay‘yar? Laifin sa kawai don yana miki wani rin
mahaukacin so da ba shi - da iyaka? Deeda,
lokaci ya yi da 2a ki karBi Sabeer‘, ki yarda da
shi a matsayin Kaddarar ki, .Yau zan gaya miki
sirrin da ba ki bani ba, bayan mahaifiyar Sabee‘r
da Daddy, ‘ Sabeer ba shi da wanda suka ‘fimu
ni'da ' Ibrahim, mu ne rayuwarsa. _ ‘ ' A lokacin
da na auri Ibrahim mun yi rigima da yan 'uwana
da kuma Daddy, cewa '- dukiyar mahaifina ya
gani shi yasa yake son aure na, zai auri macen
da ta girme masa‘ don kwadayin abin duniya, Ba
irin tashin ‘ hankalin da ba mu fuskanta ba, har
suna
cewa daga ya samu kudi zai rabu Dani ya samu
Karama dai dai shi, Wanda hakan yasa ya yiwa
Daddy alkawarin cewa ba shi ba kara aure sai
wani ikon Allah, sai kaddara. Akan wannan
sharadin mukai aure da Ibrahim wanda zan iya
cewa ya cece ni ne daga hannun mayaudaran
maza, wanda ba sa so na don Allah sai don
dukiyar mahaifina. Bayan munyi aure akwai
girmamawa da shaquwa a tsakanin mu, .wanda
har ya haifar da soyayya a tsakanin mu. Akwai
yarda da 'fahimta sosai tsakanina da shi, haka
nan bai taBa tunanin wata 'ya mace ba.‘ Daga
shi har Sabeer ba su da wacce ta fini. Rana tsaka
.na fara rashin lafiya sosai,~ wanda daga baya ni
da Ibrahim da sauran likitoci muka fahimci ina da
(Levkemia Imyeloma). Hankali na ya tashi
Kwarai, saboda rai dai Kwaya daya ne, in aka
rasashi shi kenan. Wani lokaci ba mu fahimtar
kima da daraja rayuwar mu, da irin kyautar da
Allah Ya mana. sai mun 2a mutuwa kusa.
A lokacin da na fahimci ina da wannan mummuna
ciwon, a lokacin na ji ina son rayuwa ta sosai, na
ji ina son rayuwa da mijina da kuma kanina. Don
haka na dage da addu'a da (treatment) ba wasa.
Sai dai a hankali na fahimci rayuwata na karewa
ba- tare da na cimma manufofona da yawa ba,
don haka na fara da Sabeer. Kokarin gyara shi da
sauran su, na kuma dinga addu'ar . Allah Ya
kawo wata mace rayuwa: Ibrahim, haka Sabeer’,
Allah Ya bashi macen da za ta iya kula da shi, ta
kuma zauna da shi tsakani da Allah, wacCe za ta
sa shi a hanya. ~ Na sha yin azumi, sallolin
Kiyamullaili da ayyukan alkhairi kala-kala, ina
rokon Allah Ya. cika min wannan buri nawa, Ya
biya min bukata ta,
Da ikon Allah addu'ata ta karbu, sai
' dai ban~ taBa tunanin mace daya za ta shigo
rayuwar mijina da Kanina ba. Duk da haka na
yiwa Allah godiya, saboda na .san ke Alkhairi ce,
tunda Alkhairi na roKa.
Deeda, a yanzu haka‘ ina'Shan magani, ina
(chemotherapy) Sai dai' amma- ni kaina na san
tsanani shekara hudu biyar, sai'yanda Allah Ya yi,
‘ , :
Deeda, na roke ki da ki kasance a rayuwar
Sabéer, na san zaki ce na' zama mai son kai, sai
‘dai ina da 'dalili. Ibrahim akwai juriya, ya san ya
kamata, ya san ya zai kula 'da kansa, amma
Sabcer bai sani ba. Kinga yadda Sabeer ya koma
a cikin kwanakin nan saboda juya masa baya da
kika yi
., Hawaye ya zubo mata; murya na rawa ta ce.. '
-"Deeda ba don halina ba, na roKi Alfarma ki
zauna da Kanina
Deeda hankalin ta ya kai 'qololuwar tashi,
tSananin tausayin Farida ya kama ga, Kaunar
Sabeer ya yi mata yawa a .zuciya. Ta fashe kuka
cikin tashin hankali, ta rasa wanna irin amsa za
ta bawa farida, tausayin .kanta; ya kama. ta,
Wani 'yanayi .ta" tsinci kanta a ciki na halin
Kakani. kayi. Itama
gani take 'mutuwar zata yi, ga ciwo a jikinta, ga
ciwon son Sabeer data "Boye 'a Zuciyarta
Nan ta‘ juya. tana tsahanin‘ kuka, 'ta wuce ba
tare da ta ce komai ba, saboda ba ta da abin fadi,
» yayin da Farida ta fashe ‘da' kuka; Ibrahim
dake tsaye‘nesa da su kadan‘ ya taho ya
rungumeta da’bata baki. ' 'Ya isa haka Farida, kin
yi iya kokarin ki; Sabeer ma ya yi, saura sai mu
barwa Allah". '
kasssss akace laifin dadi qarewa mu
hadu a book4 donjin cigaban wannan qayataccen
lbrn naso mu Fara book4 din yau but I can't make
it SBD an Ari book dinne amman idan an dawo
dashi koda zuwa gobene sai muci gaba
naku har kullum
a zallah shared a profile .
birnin. gayu(★^4^★)
chapter23⇩
BIRNIN GAYU-4
deeda ta wuce Sabeer a kofar ’ gida',' ‘ta
lura"”yana cikin, ' - tsananin damuwa .da-
tunani.
' Shi ma ya lura da irin kukan da take yi, hakan
ba karan ba karamin daga hankalin .sa yayi
ba,_ya bitayana kira. ‘ Deeda‘, Deeda". .
. Amma bata tsaya‘ ta saurareshiba daki ta nufa
ta rufe, kofa, ta 'wuce Inna a "tsakar gida,’ ta
mike tana' kallonsu.
,"Lafiya kuwa'Sabbér
A , rude "yace "Inna‘ lafiyé“Ba lauba
.‘.Deeda na gani ta- shigo tana’ kuka, ban San
,meyasame'taba". '
Bai rufe baki ba kuwa suka jiyo muryarta ta sake;
fashewa da *kuka da Karfinta. Tuni
Sabeer‘yasake hawa
"Inna; kice mata” tayi'_ Shiru, 'ki tambaye ta me
ya same Waya taba ta? Inna kukan Deeda yana
daga min hankali
fiye da komai a rayuwata ina son gani‘nta cikin
farinciki da kWanciyar hankali
Jin_ kalaman sa ya sake: sata wani
sabon kukan ta yi saurin'toshe -‘ bakinta‘tana
don kar Inna? abin‘ .ya dame"ta, “ Deeda 'ya
Wuce Iya saninta ta ga alamun son -Sabeer ‘a
tare da. ‘ ita‘ kwanaki, to; me ya faru kwanan
nan ta kasa gane: kanta? K0 Ibrahim din ne? .ta
shiga rudani ' da al'amarin ,Deeda,‘ _, haka ta
~yanke hukuncin tambayarta kuma dole: ta bata
'amsa don abinda
takewa sabeer'Ya soma isar ta
,. Decda ba; ta fito ba sai magarib’ nan ma .sai
da’ tabbatar Sabeer ya tafi ' masallaci, ta fito
tayi Alwala, kafin Inna ta mata wani tambaya tayi
sauri ta koma daki -; ta rufe, don ita a har yanxu
bata DA amsar tambayoyin dasuke mata
Tana idar- da sallar isha'i ta bude kofar ta yi
.saurin saka mayafi ta kulluBa har kanta tamkar
mai ,bacci ta San sabeer zai shigo kwanciya,
kuma ba ta so ya same . 1 ' Ba ta jima da;
kWanciyaba ta ji motsin shigowar Sabeer tare da
Ibrahim da kuma Farida,>tana‘ jin duk hirar da
suke yi da Inna a tsakar' gida wanda duk kan
shirye shiryen bude makaranta da asibiti ,ne,
yayin da Sabeér ‘kowanne bayan minti daya: sai
ya. leKo ya ga tana. bacci. "dukkan su sun lura
da hakan.
Inna ta'soma musu‘, sai- da safe, ta wuce Farida
sai -ta_ :shigo, Ibrahim kuma dama a rumfa'
akai‘ masa wUrin kwanciya da aka zagaye DA
gidan sauro
Kauyen nan har da kai?”
Gaban Sa ya ji ya fadi, ya- kalleta.
"Ai dama ba tare muka’zo ba"; "
"Na sani, ba fadi na‘bane, Daddy ne ya fadi in an
gama bikin nan zamu" bar qauyen nan, kamfani
na 'can'yana jiran mu. Aiki‘muka bari muka"‘taho
nan; tunda'an dauki Kwararrun likitoci ma'aikata
banga me zaka *Zauna'kayi ba Ai mun jima "a
kauyen,’lokaci ya yi da’zamu tafi. .Ka tuna
alkawarin daka ‘yi'wa Daddy, ’ba Sauran fitina'
ko dOle. ka bimu mu 'koma
ya kalleta; "Na‘jij‘Allah ‘Ya kaimu".
Ya‘mike ya shi‘ge ‘ciki, ya tura kofar
"' Ta bishi “da kallo cikin tausayawa halin da
ya shiga. ‘Tashi tayi itama ta shiga‘ ‘daki
cikin damuwa, yayin "daya kwanta, tunani kala-
kala a ransa
A daki" Sabeer Ya nufi" gun Deeda wanda a
tunanin 'sa bacci take, a hankali ya janye mayafin
tana dukunkune cikin (body
suit) idonta A rufe, korjinta 'sai bugawa :yake,‘
tana Addu'ar Allah Sa sabeer kar ya wuce- iyakar
sa ya gajikinta, ‘ ‘
. . Zura mata ido 'yayi yana kallon ta,- yana jin
wani sabon sonta. hawaye ya ji ya. fara zubo
masa. yace Deeda bakisan yadda 1...;nake
tsananin fargabar rabuwa da keba (why) Deeda,
ta yaya Zan iya tafiya in barki? Na zo» garin. nan
ne don in tabbatar; miki da soyayya ta, in; tafi
dake. Amma ga. dukkan alamu .hakan‘ mafarki
nake, burina; ne wanda‘zai tsaya a buri kawai.
Na kasa,_ na gaza, ,ba 'zan iya yin komai ba. Sai
son ki, ba zan iya sawa ki soni dole ba, ba zan
iya sawa ki zauna dani dole ba". ' _ . .‘Dago ta
yayi ya rungumeta a jikinsa sosai tare da kwantar
da kansa‘ a jikinta yana Shakar sonta yana sauke
numfashi‘ a- hankali.;.'~. , ‘ , ; Wani kuka mai
Karfi ta ji ya 20; mata tare da sonsa mai radadin
gaskeé
‘ wanda da kyar ta samu ta tare hawayen. Da
haka bacci ma‘i Karfi ya" dauke shi, wanda hakan
ya ba‘ ta damar kwantar' da' shi tayi'kuka sosai
kuka mai isar ta,_'tana' rungumedashi. "
‘ ' "Ina sonka sabeer so 'mai tsanani, son da ban
taBa yiwa wani ' mahaluki ba, son da ban taBa
jin irin sa akan kowa ba sai- . kai. Sabeer, naf1
ka tsoron‘ rayuwa da kai, ‘rayuwa ta za ta
quntata inbaka. Sai dai ba yadda Zamuyi, ciwo na
ya shiga- tsakanin mu In har’za ka ganI ' tsana
ta zaka‘yi. Sabeer, sannan ba zan jure tsana a
idon ka ba, ba zan jure inga ka kyamace niba"; Da
hakan itama bacci ya ‘ dauke ta suna manne da
jUna. ; ’ _
’kullum yau' ma ta riga kowa
tashi a. gidan ’tana yin" sallah.'ta.tashi ta fice
daga gidan, k0 Wanka bata yi a gidan ba tsabar
gudun kar ta ci karo da k0 'mutum daya a cikin
su. Ita'a nata tunanin ma ba zata sake s haduwa
dasu ba har su tashi
su bar kauyen
_ Sabeer tunda ya tashi 'yake neman ta amma ba
ita ba labarin ta,‘ duk inda yake zaton zai, same
ta bai ganta ‘ba, nan ya fahimta kansa salon
gudun , sa" take. Haka ya haqura‘ ya'zo ya‘
shirya ya wuce asibitin tareda‘su Farida. Tunda
gari ya. waye ake‘ ta‘ gyare kauYen, ko ina fes,
haka garin ya cikada (security) jami'an tsaro
saboda an gayyaci manyan mutané; tun ,daga
kan Minsitan lafiya da na ilmi,‘ har kan
kwamishinoni, har da gwamna. maiCi na
.wannanlokaci
, : Karfe sha daya baki suka fara zuwa,‘ kafin
'aCe kobo » Kauyen ya Cika da baqi na.
Musamman aka' shimfida titi. don baqii "‘da za
su bi hanyar'
Ranar mutanen"Kauyen 'aun sha
kallo; sun ga jama'ar da ‘tunda ‘suke ba Su
itaba. gani Ganiba'yan masu . ’ dauka .na
talabijin' da radio, sai aiki suke
kala-kala. ,Lokacin da "baKi' 'Suka gama isowa
tare da Dr. Sulaiman aka 'soma' taro, bayan fara
bude shi da addu'a tare ’da gabatar da manyan
baKi, da 'shugabannin makaranta da asibitin,‘
Wanda akabudesa sunan Sabeer. Nan dai_: kowa
" ‘ya tashi "yayi jawabin 'sa da godiya ga Dr.
sulaiman da kyaikkyawan‘~ "qarshe‘ ‘da misali.
_‘kauyen sukai kWamba guda suka je don nuna
godiyar su ga‘zuriyar-su Sabeer gaba daya.‘ _ ~
Deeda tana ‘tsaye daga baya-ba'ya, ta yi kuka,
ta yi' dariya, ta yi godiya ga Allah, ta kuma
godewa Sabeer. Haka ta dinga ganin abin kamar
a mafarki; Zuwa” azahar taro ya Watse, anci"an
sha, kuma daga‘ makarantar 'har ‘asibitin za su
fara aiki washegari; ‘ Dr. Sulaiman” yakira Sabeer
Bayan taro ya watse,’ "ya kalle shi da kyau; ya
lura ba ya farin ciki k0 kadan “Tsaye yake a.
gabansa, kansa sunkuye . yayin da" shi kuma ke
bayan motar sa, ya ce Sabeer, dago kaika kalle
ni". Nan ya dago kai ya kalle shi, ya yi saurin kau
da kai saboda dab yake da ya fashe da kuka; don
ya San me Daddyn keson fada masa, su koma,
kuma ba shi da‘ sauran wani (excuse) da: zai
hana shi komawa Daddyn ya kalle shi .da‘kyau,
ya ce, 'Sabeer (you re not happy) me yasa? Na
zata yau za kafi kowa murnA ' _Nan ya Kakalo
dariyar. dole, ya ce.Daddy,' ina murna
Sosai‘,'Allah Ya Kara kirma da arziki, Allah Ya
saka": ' ~ Daddy yace "Meye matsalar ka
"Ba komai Daddy". "'
"Tun da ka ce ba komai shi kenan, ga mota nabar
maka‘ da direba, taho dakai da Deeda, aiki yana
can yana jiran ku,‘ Ibrahim zai taho da Farida.
(Enough
of) ‘zaman Kauye, lokaci ya yi da za ku koma ku
fara rayuwarku. Sunkuyar ‘kai yayi,‘ ya ce "To‘
Daddy". . Kar 'ka manta Sabeera zan jira bana
son jin wani labari daban, ka tabbatar kun 'taho".
Daddyn ya fada yana Kokarin rufe. motar. _
Sabeer din ya amsa da"To Daddy, insha Allah za
mu taho". Da wannan su kai.sallama, Daddyn ya
taf1.Yabi= motar da kallo yana tunanin ta ya‘ zai
soma tankwara Deeda su koma' BIRNIN GAYU da
wannan sabon Kiyayya da take masa masa? , v .:
. _ Yana cikin wannan halin ya 'ji an dafa shi, ya
juya da sauri. Ibrahim ne ya gani' a tsaye tare da
Farida, nan ya Bata rai ya kau da kai. Ibrahim din
ya yi murmushi, Sabeer kenan, tsayuwar me kake
yi?
Lokaci yayi da zamu wuce, kar ka manta
Deeda matar kace, kar' ka» tsaya wani tunani.
.Tunanin me zaka yi? Umarni kawai ; za ka bata,
kuma Ya zama dole ta bi Lokaci yayi da za; ka
dau' matarka matsayin ka na mijin ta, lokacin
lallashi ya wuce; (You most take a step)". . i "
Farida ta‘ ce, ."Kwarai ’ Sabcer,“ Ibrahim gaskiya
ya‘ fadi, muje". ‘ ‘ Wani‘mugun kallo ya ‘yiwa
Ibrahim, ’ yace.Ba kai za ka fada min yadda‘zan
tafiyar da mata ta ba, ba ruwanka. Na san ‘ dai
dadi kake ji saboda Deeda ta canja
‘ mani, to bari, in fada maka, duk tsiyar ka, , duk
abinda za kayi ba zan bar maka Deeda ‘
ba Nan ya wuce cikin fushi, Ibrahim yace
sabeer, kai “min rashin fahimta"Ka yi hakuri akan
Wanda kake.yi". __ Farida ta fada tana kallon sa
Yana zafi ne yanzu, da kuma
cikin hali na rashin sanin ya'zai yi". "Na fahimta
Yaya ta, muje: mu’yiwa Inna sallama; Nan
suka=wuce. A cikin gidan su Deeda""Sabéer ya
wuce dakin su 'kai -tsaye ’ya ‘ soma‘ tattara
musu kaya. Wannan lokacin ‘Deeda na
dakin Inna tana mata fada, ta' inda take.
shiga ba ta nan ta‘ke'fita ba; don ranta'. ya
mugun Baci ganin yadda ta kafe ita sam ba ‘ za
ta koma da 'Sabeer ba. -
‘ Lokacin :- Sabeer,‘ ya ' yi ‘ sallama hannunsa-
rikeda’ jakunkunan su duka biyu, .ya yi' sallama a
dakin Inna‘tare da daga
labule, yace Inna
"Za‘ mu Wuce Kano, lokaci ‘yayi' da za mu
koma".
. Dam! Damn Deeda‘taji"Kirjinta ya buga, wani
gumi ya soma zubo‘ mata, tsoron rashin Sabeer,
ya shige- ta, hankalin taya tashi. Inna ta mike
tana
gOdiya-
"Sabeer, Allah ' ‘Yai maka Albarka, ' Allah Ya
saka maka, «Ya sakawa iyayen ka da Alkhairi,
‘Allah Ya baka; Yara masu yi maka biyayya. Allah
Ya *sanya Albark Ya baka zuri’a ta gari, masu
jin~tausayin ka da jin qanka. "Yaro dan ‘Albarka";
* ._ Sai kuwa ta fashe da “ ' kuka"Yau zan yi
kewar ka
Tuni Sabeer ya ji hawaye sun. ciko masa, don
kuwa ba qaramini sabo sukai da Inna’ba. Hirar da
yake da Inna koda Deeda bai taBa ba, ya saba da
ita, ya shaqu da ita tamkar mahaifiyar sa.
Yace "Inna, kinga kin sani kuka k0? So-kike ace
mata ta sa mijinta kuka? Ni da na' saba kullum
Inna mai fura tana, sani dariya har in manta;
Sacin rai na, a yau Inna ta sani kuka, hawaye na
zuba". '
Ta yi dariya,‘ ta ce, "Ka San ba kullum ake kwana
a gado ba".‘ ‘
, Nan suka sa dariya duka, yayin da ya
koma kuka,tana.
'Kayi‘ haquri da halin Deeda, ka. yafe mata. Na yi
iya Kokarina ta Ki jin' ba yadda na iya da
ita"; . . _ . .. Nan Deeda ta' fashe da kuka tana.
"Inna ki Yafe min, ba bana jin maganar ki bane“. ;
, '~Inna ba ta kula ta ba saboda haushin abinda
tayi take ji. ~ . “Sabeer ya kalle ta fuskar nan ta
rine tayi ja,‘abinka ~da farin mutum, ya ce., 'Ba
komai Inna, na yi iya Kokarina, ;na yi kuma‘ iya
abinda na ga zan iya, bana‘ . jin-zan kuma iya
daukar abinda zuciyata ba zata iya'daukaba a
matsayina na dan Adam, ba abinda kuma zan iya
yi gaba.Wanda yanzu zan iya:
na tabbatar wa'da Deeda son da nake ma
‘ ta dan haka yanzu yadda take so haka zata
Lokaci-yayi da zan koma in taimaki Daddy,
mahaifina na bukata ta, ba. na 'son bashi wani
matsala". '
ya mai da kallon sa kan Deeda suka hada ido,-
wani sabon sonta ya ji ' yana tsuma shi, wani
shauKi ya dinga ‘ ji game Kallon ta yama manta
abinda ya ,yi niyyar'fada mata; Tuni itama ta
:rikice; saboda. ganin‘ wannan mayataccen son
nata a idon sa,“ haka son shi ta ji yana shirin
fasa mata zuciya. Ya 'birkita- ta, ’ya rikita mata‘
Kwakwalwa, dakyar ta iya kau da kanta, ta
sunkuyar da kai. '
jikinta na rawa, yaCe;
.Deeda, ga kayan ki na hada zakizo mu koma k0
kumabazaki tafi ba?
; ,Har yanzu idanunsa a kanta suke, ‘tambayar ta
yi. mata qunci. "Wayyo ni Deeda" - , '
- "Karki yaudari kanki; Sabeer bazai iya rayuwa
da ke da wannan _jikin naki ba, duk ran da ya ga
jikin ki son da yake miki zai koma KiYayya, za ki
jawo masa
CiWOn rashin kWanciyar hankali, wanda daya
yake da hauka";
Nan .ta daure ta ce, "Ba zan bika'ba, ka koma
kai; kadai, Allah Ya kiyaye". =
' Kanta Sunkuye _ take . maganar, " saboda ya
kafa mata 'idanu.. '
Haka yaji maganar kamar ta cake shi da kibiya‘,
cikin zafin zuciya da Kunar rai ya juya, ya dauki
jakar 'sa ya bar nata, k0 Inna bai iya sake ce
mata wani abu ba, ya tafi. . ~
Deeda, ta fashe-‘da wani irin kuka da karfinta
kuwa, Inna ba ta 'kula ta ba, ta ji kamarta
rufetada duka- ‘
Tuni deeda taji zuciyarta ta gaza, tabbas yau in
Sabeer ya bar Kauyen nan za~ ta mutu‘ ' rashin
sa, da 'kewar sa, da sonsa Sunyi irinsabo da
shaquwarda k0 da fada! suke _ yi tana son
kasancewa tare da shi.
. ~ ;Ta fada jikin Inna tana kuka sosai da
karinta, tana. ‘ ’ "Inna Sabeer, Inna Sabeer... Inna
ba zan iya rayuwa ba Sabeer ba, Inna Sabeer ya
zama rayuwa ta, kowanne iska nake Shaka da
‘tsananin son shi a tattare da ni, kaunar sa ya
gama huda dukkan jikina" kukan da take har yasa
jikinta ya yi sanyi ta ‘fara tausaya mata; “ ~
"Shin Deeda na 'yiwa . Sabeer ' wannan Son, to
me 'ya hana ta binsa?" ‘
' Ta tambayi kanta, 'ba ta ankara ba ‘sai gani
tayi Deeda,‘ .ta‘ bishi tana kwala masa
kira*Farida da Ibrahim da ke tsaye ‘_tsakar gidan
suka bi su, Inna ma binsu .tayi, jama'ar Kauye
suka tsaya suna kallon su, . ‘ ' -. ‘Jin yadda
Deeda “ke kwala. masa kira ya sa ya tsaya cak
ya juyo Hango ta da‘ yayi yasa zuCiyar sa‘ tai
maSa 'fari, dadi- ya lulluBe 'shi, ya sa dariya. '-
'"Deeda... Deeda na tana Sona dama
zuciya ta ya bani Deeda na tana sona
» Dariya ya tsaya‘yana yi yana kallon ta harta
iso, ta tsaya-a gabansa tana haki, yayin da yake'
kallon ta .yana, dariya. Farida da Ibrahim suka
tsaya suna kallon . su.
'Deeda, zaki bini mu tafi? Deeda, kina sona? Kin
amince ’dani ' a: matsayin mijin, ki, - abokin
rayuwa 'na har abada?" ; Hawaye ya gangaro
mata, idanun ta sukai jawur, ta sunkuyar da kai,
ta ce "Bawannan ne ya kawoni ba, so nake
ka'sauwaka min‘kafin ka tafi, kar ka barni da
igiyar aurenka. (Free-me from this
marriage)".zaro- i‘do yayi yana kallonta cike .da
Kunari ' zuci‘ya, yaji zuciyar kamar‘ WutaWani
irin bakin‘ ciki‘ yaji yana Shigarsa marar
misaltuwa. Farida ce ta matso dab da ita. ta
ta wanke ta da mari, sai da ta rike kunci.) "Ashe
ke dama ba ki. da mutunci, ba ki da
tauSayi?"."Sister, (please) ya isa, ki Kyale" ta,‘ zo
mu tafi Sister. Ba saki‘ take soba? Zan ba ta,
ama a rubuce, don bakina ba zai- iya fadi ba. Ki
min addu'a Allah Yasa‘ hannuna ya iya:
rubutawa", Sabeer- ya fada yana hawayen takaici
, ‘ , Nan Farida ta 'nufi inda yake ta rike.
hannunsa Suka nufi mota, ‘ “ ; . "Kayi hakuri
qanina, Sister tana ' ganin ka :cikin bakin ciki‘
kuma ba zan iya komai ba dan rage maka zafi da
qunci' da kake jibi}. sabeer, kai ta addu'a Allah
Ya kawo maka sauki". . ‘
‘ Deeeda na tsaye 'a wurin ta kasa motsi, Ibrahim
ya nufo ta da masifa da, fada_, cikin bacin rai ya
ce, ,
'Burin ki ya' Cika, kin hana Sabeer‘. . abinda yéke
So, k0 Zaki iya fada
meke faruwa? Wane irin kiyayya ki ke 'yiwa
Sabeer? ba ki da 'tausayi'ne?‘ Baki ganin yanda
Sabeer ke wahala saboda ke? ' Kar ki manta, duk
abinda; kai ma wani sai an maka, ' guji ran da-
Allah zai kamaki ~' da hakkin sabeer; ,, Deeda,
"(for God sake), kalle’ shi ’ ki ganshi (luck at
him)wacce irin, zuciya garéki K0 zuciyar ce‘gaba
daya babu‘a kirjin ki?" yana fada da daga murya"
yake maganar.
. Deedan ta fashe da kuka, tace ."Ya kakeso inyi'
ne Ibrahim? Inma
inason Sa bani da ikon zama da shi: ' ’ Ina son
Sabeer sonda ban taba yiwa wani' mahaluki ba,
na san akan ka na soma sanin so,’ na .San
dadin'so. Amma akan Sabeer na soma dandanar
zafin so, dacin so da kunar so', Wanda inka‘
dandana zafin so da ciwon .so,“to ananne Zaka
san meye asalin so, .anan ne ‘za‘ ka "fahimci
kaunar asali mara gushewa‘ na har abada. A
lokacin zakaji ba'zaka iya rayuwa ba wanda‘ kake
soba' lokacinda " zaka gwamma'ci gara mutuwa
da‘ rayuwa 'ba ' tare da~wanda kake ' so ba-
Wannan lokacin zakaSan meye so; ’ 'a halin’
““yanzu‘~ kwakwalwata°a bargitse “take, zuciya -
ta na" cikin“ qunci da tashin hankali. Ina jin
kamar- Zan haukace, saboda tsananin “Son
Sabeer. Amma duk da haka na nemi Sabeer ya~ '
sauwake min, saboda‘ ni da Sabeer ba_
Kaddararjuna bane". ' ‘ "Me yasa? . Ibrahim ' "ya‘
"tambayeta ' "cike da mamaki’ nan 'taja rigarta‘;
ta'cire saafar da ke' "hannunta, ta nuna masa"
tare da fadin "Saboda wannan".
.; ciwon idon Ibrahim ya'yo waje
ganin hannunta a tsorace, mamaki da fargaba
suka bayyana a fuskar sa, lokaci guda kuma'
tausayin ta ya kama shi Abinka dama da wanda
ya binne: qaunar ta a 'ransa, hankalin sa
yai'mummunan: tace Ta ce, "Ibrahim, inhar
Sabeer zai . ga hannun 'nan dan kadan ya
'firgita, ya kusa haukacewa, inaga yaga dukkan
jikina’Deeda! " ' Yakira sunanta arude;‘ 'Kina
nufin duk jikinki haka yake? ' K0 wancan karon da
ki ka zo asibiti baikai .haka ba na zata ciwon ya
Tafi ta fashe ,da kuka, ta ce Ibrahim, ban san me
ya faru ba, ..,ban san me yasa ya daWo har yaf1
na da ,ba. Shin Ibrahim me kake ganin, zai faru in
Sabeer'ya ga jikina? K0 ya tsaneni k0 ya yi
“Karamin hauka‘ ban “san a wanne hali‘
kwakwalwar, sa za ta kasan ce ba.
Wannan tsoro“ da fargaba-dashi nake kwana
nake tashi". ~
Ibrahim ya' kalle ta', “'"Kiyi ‘hakuri, komai yayi
.tsanani maganin sa Allah; ' kuma Allah Bai
saukar da cuta ba sai da' ya saukar da
maganinta Sannan Deeda, Sabeer ya kira kan‘sa
ME SONKI; lokaCi" yayi da zai tabbatar da hakan,
.lokaci ne na gWajin‘soyayyar Sa a- gare ji". ~
~» , A'a Ibrahim, ‘zuwan .Sabeer‘garin nan kadai
k0 da bai kwana ba ya Shaida son da yake min,
balle ya dawo kauyen da zama gaba 'daya, :cin
Eauye, shan kauye, wahala: qauye, taimakon
mutanen kauyen
Ibrahim“ Sabeer ya fiye da ‘abinda ya kamata, k0
ka manta Sabeer da yadda .yake rayuwar sa?
Mutum ne da ba- ya jure wahala ka. wani talauci
k0 kunci, mutum ne da bai damu da rayuwar
wani ba kO ya mutu k0 ya rayu, bai. san; ‘ciwon
mutaneba
da kima da darajar su ba. Sabeer- mutum
neda ko a' office mai A-.C da .
kayan, alatu ,yaqi zama yayi aiki Sabeer mutum
da ne bai san meyake‘soba,.bai; san
mezayi'arayuwaba. “ amman
_ , Akan Deeda daKauyen mu ya ‘soma sanin
me‘yake so? Me yake so yayi? Ya san' .ciwon
_wasu, ya damu da~damuwar wasu, ya gane
gata, da ni'ima‘da Allah Ya,yi masa, ya zama
mutun ta da daraja ni'ima da baiwarda Allah Yayi
masa.
; , Sabeer ba ya buKatar sake tabbatar. ' da-
soyayyarsa ko yanzu Sabeer ya guje ni ba zan
taBa ganin laifin sa ba, kuma ba'_ zan‘daina gode
masa da yi masa addu'a ba, ba zan taBa manta
Alkhairin gareniba Ibrahitn, inasOn Sabcer, »ina
son rayuwa da, shi, ina son. ' kyautata ‘masa, -
ina son- nuna masa. soyayyar da wata mace ba
ta taBa nuna-
‘ mijinta ba. Ina son :zama da Sabeer dina, ina
shagwaBa shi, in yi wasa dashi; in yi dariya da
shi, in fada masadamuwa 'ta, ya fada nasa; «mu
zama juna in kwanta in nuna masa
‘ tsananin‘ison da nake masa
Ta fashe da kuka. _ "(PleaSe) Ibrahim; ka
taimaka min,
ina so in warke, ina so. in rayu, ya zanyi
. Na kasa"fadaWa Inna don kar hankalin ta ya
tashi, yau na fada maka ka taimake .ni Zan
taimaké ki""Deeda’. Jikin ki ne ba‘ yason‘
qauyen'nan; 'na taba fad‘a miki’ .. kina -da
(allergy)- da «wasu '-abubuwa- kamar iskar da
kike shaka' na
yankin nan, ruwan'da kike sha, abincin da kike ci?
Ya zama~dole kiyi sallama da
qauyen nan, dama 'na *fada kO da ‘
’ kaya ki ke sawa daga; kinga' canji ki guji
kayan, ko abinci’ ne" daga ci kinga
canji kadan ki guje shi. Ya akayi ba ki lura ba?
Deeda, kinyi sake; kinyi wasa har ya riké ajikin
ki"; a, . Tana ‘kuka ta ce, "Lokaci daya, rana daya
na ga sun feso, ranar da Sabeer- ya soma ganin
hannu na, daga; nan Yake ’ karuwa".Tashi muje,
dole mu bar kauyennan ; Ta, kalle shi, "Ibrahim!
Inna
e "Za muyi mata bayani, in ta kama mu tafida ita,
amma ya; zama miki dole .har in kina son
rabuwa ‘da .ciwomnan kiyi
sallama da Kauyen nan gaba daya,
_;mu je a soma magani. Muje,ni zan yiwa ' Inna
“bayani yadda hankalin ta ba zaitashi Girgi‘za
masa...kai ; tayi alamar to, suka juya
. ‘Ihu ta sa, gabantaya fadi, da ta ga Inna kwance
a Wurin, bakinta .karkace, tana mimmiqewa in
banda innalillahi wainna ilaihirrajiun babu abimda
Ibrahim ke fadin cikin tashin hankali
allah shared a profile .
birnin gayu
chapter☜(⌒24⌒)☞
Shi ne abinda ibrahim ke fadi, ‘yayin da Deeda ta
rasa wane irin addu'a zata yi? Saboda tashin
hankali da fargaba, tayi wannan ta saki tayi
wannan, tana
kuka tana kiran
,Inna me ya same ki?"
Ibrahim ne ya daga ta Suka nufi asibiti da ita,
asibitin da: washegari ya kamata ya fara aiki, a
ranar ya soma aiki 'akan Inna Ibrahim tare da
sauran likitocin suka hau duba lalunar wadda
hawan jini ne ya ka da ita lOkaci guda.. maganar,
da. Deeda taima Ibrahim duk tajisu ganin ciwon
Deeda yai mummunan daga mata hankali, wanda
lokaci guda ya‘ ta da mata hawan jini ya ka da
ita. Deeda , na tsaye a Rofar (Emergenéy) tana ta
zabga kuka,
hankalin ta tashe Farida 'da Sabeef suna .mota
tana
qokarin kwantar Wa da Sabeer hankali ta
hango Ibrahim dauke da‘ Inna‘ ya koma cikin
kauye'Deeda na biye'da shi. _
, Hankalinta taji ya tashi, ta soma , tunanin meke
faruwa? Ta fadawa Sabéer k0 sai ta je ta ‘
tabbatar .da mene ne? Nan ta kalle shi ta ce.
muje muga meke faruwa
" . Tare suka taho, suna shiga kwanar da zai
kaisu ‘ "cikin Kauyen suka hango taron jama' ar
Kauyen, na'basu labarin ciwon Inna. Da‘sauri
suka kamsa asibitin.
Inna kam. tana da- jama'a, kuma abinka da_
Karamin. kauye,' nan da nan . asibitin ya ya‘cika
da , mutanen ‘kauyen, babba da yaro, suna mata
fatan- samun lafiya tare da addu'a.» ‘ ' ’
Sabeer ; ~tuni hankalin'sa yai mummunan tashi,
yana fadin Me ya samu Innan?deeda ta fadA
jikinta tana kuka Farida ke lalla‘shinta, :tana
fadin. ' "'Kiyi hakuri, ki mata addu'a, insha Allah
za ta samu lafiya. ‘ Sabeer ya kalle ta yana
’shafa kanta. "Kar kiyi kuka Deeda,~ ba abinda
zai .samu .Innar mu, za ta. samu; sauqi‘,‘ zata-
samu lafiya. muyi‘ . .. ,Wasa, muyi dariya . kamal'
Nan ta rungume shi =tana kuka taCe“ ’
' "Sabeer, Inna za ta tashi ko?" ‘_ "Insha Allah
zata tashi Farida ce'ta ce bari ta' shiga ta ga' '
meké ’faruwa? Sabeer ya‘zauna " Farida ta-samu
an kai'ta» (Intensive. care ’unit) tana tare da
Ibrahim; yayin da take '“munfashi‘ sama-Sama,
ansa ."mata‘ '(oxyge'n); Dole- ta sa Ibrahim ya
cire don‘ tana son magana da ‘shi'Faridan
tsayawa tayi tana kallon su, tabbas Inna.‘Sai
wani‘ ikon' Allah zai sa ta ‘tashi "Deeda".-Shiné
abinda take ’fadi.ibrahim, amanar_ Deeda;Zan
baka bata da koWa mahaifinta bai ‘damu da “ita
ba k0 Wane hali take ba-‘Wannan hali da Deeda-
take ciki tana bukata ta, sai dai bani da ikOn iya :
mata komai Ibrahim; ka“? taimaka mata ta samu‘
laflya, ta rabu da wannan-
mummunan: ciwo. Ibrahim, ka zama mata. dan
uwa,» danginta, mai” share mata' hawaye. " . .
Ibrahim, ka zame mata Inna yadda . nake gatan
ta,- koman ta, ka zame mata gatan ta. Deeda ba
ta da kowa". ‘ .
: "Nayi alkawari Inna zan, rike amana, karki
damu. Kina bukatar hutu". Idon sa ya Kada ya yi
ja.
: . - faridace ta juya da sauri ta .koma dan kiran
Deeda da Sabeer, ya zama dole ayi mata adalci
ta gana da kakar ta, ta yi mata addu'a
Deedan suka shigO,‘ ta kalli Innan ta fashe da
kuka.‘
"Karkiyi kuka".
Ta’ fada tana numfashi da Kyar.
"Karku damu, Allah Na nan, komai
zai dai daitai".
Sabeer Ya kalle ta, ya dauke kai,
idon sa yayI jajir
"Inna na me ya same ki? Ki tashi 'mu taf1 gida,
nan ba wurin zama bane". Ta yi murmushin
Karfin hali, tace
Innar ka-tsufa ya’kawo, jiki ina bukatar laushin
katifar asIbitin nan tafi sabuwa da 'tauShi akan
ta gida, don haka ka barni in tare a nan
Ya yi duriyar karfin hali, hawaye ya gangaro
masa, ya ce; _"Inna har a wannan halin ma kina:
jin yin wasa?"
_ Ta yi murmushi tace, "To yanzu abinda zan fadi
ba wasa bane, tunda ni yanzu na tsufa ga matar
ka Deeda sabuwar jini ce ita, ka rike min ita
amana, kar ku rabu har tsufa, sai mutuwa. Ka
min alkawarin zama da’ Deeda a kowane irin hali,
dadi k0 wuya, ciwo k0 lafiya ba 'za ka‘taBa barin
Dee‘daba, auren ku nahar abada ne".“. '
Ta kalli Deedan dake ta kuka tana
tsorace‘, fuskar ta cike da zulumi da fargaba, ta
ce. ‘ ‘
"Kema haka,‘ ki. min alkawarin ‘ biyayya ga'
Sabecr da zama da shi « har abada".
"Na yi‘ alKawari Inna. Don Allah kar ki daga
hankalin ki, ki kwantar da hankalin ki ki samu
laflya ba abinda zai faru da ni"
Sabeer ma ya ce, "Inna, kar' ki damu, ina tare da
Deeda,‘ duk rintsi duk wuya, insha Allah
..ba.zamu rabu ba Sai mutuWa". '
Ta 'yi murmushi ta ce."Alhamdu .lillah, Deeda, ki‘
riki Ibrahim dan uwa, duk abinda ya shige miki
duhu ki fada masa kinji?',.'.. '
Ta girgiza kai, "Na .ji Inna, me yasa kike irin
wannan .maganar? Baki da lafiya, kina bukatar
hutu, Inna kiyi shiru ki huta". =
Ta yi‘murmushi, ta ce.
"Deeda, kiyi tamin addu'a Allah Sa baccin nan da
zanyi ya zama hutu a gare ni". ' ' ' "Insha Allah
Inna zanyi miki". Ta fada tana hawaye. ‘_ _
.. Sai da zuciyarta ta dan yi sanyi ganin yadda
Innan numfashinta ya dai‘ daita, da alamar. sanyi
a ranta ce
"Allah Sarki Inna ta, 'kwanciyar hankali na shi ne
nata, tashin hankali na shi ne nata; In Allah Ya
yarda ba za ki sake ganin tashi‘n hankali naba
duk yadda za'a- yi in; Allah Ya yarda zanyi
Kokarin zama cikin kwanciyar hankali don naki
hankalin ya kwanta".
Nan lnnan ta kwanta ta .samu_bacci, yayin da
Deeda ke riKe da hannunta tana mata addu'a har
itama bacci‘yadauke
‘ Ibrahim da Farida suka dita zuwa wani office,
dan ya mata bayanin ciwon
Inna— , _(B.p) ne .yaka da ita, sai mayi fatan
samun lafiya"- . ' Bayan sun dan- tattauna ya
farag._._ mata bayanin ciwon Deeda, ta yi shiru ~
tana Kokarin fahimtar 'sa,‘ sannan "ta ja- dogon
numfashi tace. Me kake‘ gani game da ‘ciwon?
Za ta iya WarkeWa?" ‘Ya‘ ce, "Kwarai‘, ~sai _ dai
akwai tsammanin zai dawo in ta sake zuwa ‘inda
jikin ta, bai so, fatar jikin ‘ ta bai so: (Allergy) ne,
zai iya dawo wa, k0 in ta ci’ wani ~abu, ko-
taBa“ wani abu. Na San dai‘ ’BIRNIN GAYU'ya-
karfii jikinta, da (area) din . da take zaune a
Kano, matSalar shi ne, ban san me da mene ne
jikin tabaya so ba? Sai dai in mun koma ‘zan yi.
Kokarin bincike a kuma samamata
‘ (strong) ,magunguna insha Allah '(She Will be
fine) in'yaso zatayi rayuwar farin. .
ciki da Sabeer, tunda a BIRNIN GAYU za su
zauna"; '
Farida tace"(I hopé so) zan‘f1 kowa farin ciki-in
haka ya”faru'ta wuce Wurin Inna sa Sabeer'zaune
ya zurawa Deeda 'da‘ Inna ~ido yana jin'
kaunar su a ransa. Yana mamakin lokaci guda
Inna da Deeda sun zama Wasu' abu masu
muhimmanci’ a rayuar sa, -- sun zama tamkar?
'yan uWansa na‘ jini; sun
zama rawaar sa‘l - Ya‘ tuna Wasu shekaru
kadan da suka shude babu‘su a rayuwar
sa a, lokaci‘ guda suka shigo rayuwar' sa,
har ma yana jin tamkarba zai iya rayuwa
basuba.’ ‘ _ Da wannan tunanin ya' fita a dakin,
ya nufi can Wajen Kauye inda' ake samUn‘.
netWOrk, ya yiwa' Daddy ,waya ya ‘ sanar "
da shi halin' da aké ciki,'don‘haka ba‘ zasu
samu damar1' dawoWa ba' sai ~ ta samu
sauki.
Daddy ‘ ya ~ce, "Allah Ya: bata lafiya". ‘ ’ , Yayin
da ya girgiza kai, ya ce. . ‘ "Dama Sabeer ban
zaci dawowar ka yau ba". Nan ya koma cikin.
asIbitin ya‘ samu. ‘ . Deeda da Innan yadda ya
barsu. -_Washegari .da asuba Inna ta amsa kiran
'MahalicCi'. Deeda ta idar da sallar "-asuba» tana
zaune kan Sallaya tana taSbihi tacigaba. da
addu'a; yayin da Sabeer ke xan masallaci, Farida
nawani daki na kuSa da nasu Innar tana‘sallah.
r Dukkansu a aslbitin suka kWana, sai dai
hankalin su ya dan kwanta saboda Innan ta ji
sanki SOsai, ta Samu bacCi mai lafiya,
wanda‘ashe saukin taf1ya’ne ba su sani ba. ’
Bayan an idar da sallah Ibrahim da ‘ Sabeer suka
shigo, kai tsaye gun Innar‘ suka wuce‘, a nan
suka tarar da rai yayi
halinta
"Inna -lillahi wa *inna ilaihi, raji'un'". Abin da
suka fadi kenan. ‘ ‘ . Ibrahim V kan , ‘ sa‘ ya
rikice balle Sabeer da hankalin sa‘ ya nemi barin
jikin ‘ sa saboda dimauta. -
Ibrahim ya juya-yana hango Deeda kan sallaya
tana ta. addu'a, tausayin .ta ya kama shi; Ta
yaya zai fara sanar mata ta yi rashin Inna har
abada? _-
Ya kalli ‘Sabeer ya ga yadda ‘shi ma 'ya rikice,
shi kansa yana‘ bukagar kulawa ta yayai'zai iya
kula 'da Deeda? Sai dai_ba'mai iya yin wannan
sai shi, ‘saboda shi ne mijin ta.
Ibrahim ya dafa shi, ~ "Sabeer, “ka daure, ka
sanba abu'mai sauki ba ne‘, na' san irin sabo da
shakuwar da ka 'yi da Inna, abin‘da Wuya. sai dai
ya zama dole . ka daure; sab0da kai né mai kula’
da Deeda‘, in ta ganka .haka za ta Kara shiga
tashi hankali"
Lokacin Farida‘ ta shigo,ta fahimci abinda ya faru
nan ta daure taje tana‘
yiwa Inna addu'a
Lokacin Deeda ta shafa‘, ta taso tare DA fadin
-. ."Ina kWanan ku? Ya jikin Innan?" 'Yadda ta
gansu yasa ta sha jinin jikinta, ta kalli Innan da ’
ke kwance, ta
- kalle su. Farida ta daure taci gaba da tofawa
Inna‘ addu'a, daga nan Deeda ta' soma fahimtar
me ke fawwa. Sai ‘dai ba
., r-ta tabbatar hakan ba,‘ sai da ta 'ga Farida
taja mayafi ta rufe ta har kai, ta cire (drip) soda
(ozygen) din da aka sa mata, wanda hakan shi ne
hanyar mafi sauki da za'a sanar' da ita
., Tuni hankalin ta ya tashi,' ta fada kan :Innan
ta'- fashe da kuka. Tuni ta flta Hayyacin‘ta tana
sambatu. ‘ ‘ _lnna... ta taf1 ta~ barni, Inna ki
yafe
min, na Bata miki rai, "na daga miki hankali, har
kikayi fUShi ki ka tafi kika barni. Inna kece
komai.na,-Inna na-ya zanyi in rayu ba ke? Allah
Ya jikan ki Inna,Allah Ya dauki raina nima in
huta".
‘ .Kuka' take sosai kamar ranta. Zai‘ fita
Farida'ta sa hannu' ta dago ta gami da girgiza
mata kai A'a Deeda, kar kima Inna haka, ‘da
hankalin ki da ilimin k1 me, ya déeda ki .mata
Addu'a. Na san abin da ciwo, dai amma rayuwa
haka ta gada, wataran duk haka ‘za mu tafi Mu
yiwa Inna addu'a duk, Allah Yasata tafi a sa,a
" Ibrahim ma ya kalle ta,"ya ce. _ '."Gata daya za
ki yiwa Inna,“addu'a.
Kar ki zama mai son kai, kiyi 'ta tunanin kanki.
Kina' buqatar Inna, sai dai wanda yaf1 sonta ya
dauke ta. Ki yi mata~ addu’ar Allah Yasa ta
tarar‘ da Alkhairi,‘ Yasa. mutuwar ta hutu ne. Mu
taru muyi
ta mata addu'a don sama “mata rahma wurin
Ubangiji. kuyi hakuri Nan ta mike cikin :sanyin
murya, tace ‘_,‘na gode,, Allah 1,.Ya . :.saka Tana
fadin. ’haka; ta .sa‘ kai ta‘ f1ta :daga dakin, ta
bar asIbitin,‘ takama .hanya tana kuka. Ta rasa
ma ina zataje? Ina zata ta shiga ta ji dadi da
sanyi a zuciyar ta Shi‘take ta fadi tare;
da‘famanfadin
" "Allah Ya jiqan kiI inna Haka ta ji. zuciyar ta .
nata tsinkewa; gaba dayatakaraya.
, Ta nufi gidan su,kai tSaye ta shiga ‘ dakin
Innan, komai yana nan kamar Innan -ta‘na nan,
tamkar wacce ta fita Unguwa k0 ta shiga kicin
k0. bayi,
Deeda ta kwanta akan gadon, hawaye a idonta
tamkar an Balle famfo;
' fashe da tana fadin. '
cikin mtiryar kuka; "Ina ki ka shiga ka dade har?
yanzu ba ki daWO ba?" " Ta duqunkune guri
guda. ‘ "Inna .ina ki ke ne? Ina jim tsoro
kiyi sauri‘ ki dawo Inna, k0 in shiga Inna ni dai ki
dawo, ki shigo. Inajin tsoro, ba Ta fashe'da kuka;
"Inna, na ina kike? Deedan na jin tsoro, Sabeer ne
ya biyo ta,ganin .halin da take ciki ya ruda Shi
sosai, hankalinsa a tashi. Ya ‘shiga dakin, tana
kwance a. wurin; ya taBata ‘ta mike da,sauri.
Tace
"Sabeei', kaga_taKi tado
k0?"‘ « Ya jawota. yana shafa
yana lallashi, tsananin sonta da tausayin ta suka
lulluBe shi, ya‘ce. Deeda; ki’ daure, ki jure, ki'
nutsu kiyi addu'a. (I know its a painful moment} -
for you) .Deeda wanda ya mutu baya‘dawoWa,
kiyi kokarin sa wa ~zuciyar ki hakuri, kar ki
yaudari zuciyar. ki da ; Kwakwalwar ki dinga
tunanin Inna na dafi, don ba kya; so ace'Inna ta
raSu. Sai '‘ dai wannan ba zai can'ja gaskiya ‘ba
Deeda, Innar mu tafi ta barmu har abada, sai mu
yi addu‘a da fatan Allah Ya‘ ' ' hada faskokin mu
da Alkhairi Allah/ Ya jikan Inna". . Nan ta Kara
kankame shi, ,ta faShe ’ da‘ kuka, tana hawaye,
' . "Ki yi kuka Deeda samu KO zaki samu sauKin '
zuciyar ki? k1" zubda hawayé Deeda, amma ihun
nan da surutan nan ki. ‘dainasu, wannan .ba sai
karawa ‘mamaci komai ba
. sai wahala..i_ Kar ki nemi yin jayayya da
ikon Allah". .Haka suka kasance yana'ta lallashi,
duk da shimé yana bUKatar mai lallashin sa, tana
hawaye .yana'hawaye'.‘
Lokaci ’gida Kauyen ya rude' ‘ 'da‘ matuwar Inna,
duk qauyenba wanda bai ji ’mutuwar ta ba’, su
kansu sun san sun yi rashi. babba, saboda Inna
tana daya daga dattijan . Kauyen, Su, masu
mutunci’ 'da’ suka jima a' qauyen'. Tana
taimakon su da yi. musu Kokari ta hanyoyi'
daban-' daban.
' Ibrahim ya yiwa Daddy waya, nan suka sa
janaizar Inna ’Karfe tara na safe.
" Nan ya aika aka kira masa mahaifin Deeda
Wanda . dawowar sa daga Saudi kenan, likkafa
ta ci 'gaba, ya tafi Umra shi da matar‘ sa, bai~
san wane hali 'yarsa ke ciki ’ba, bai’ san me ke
faruWa da ita ‘ba
rayuwar ta ba, shi, dai cin duniyarsa DA tsinke
kawai yake “
DR Sulaiman yayi masa fada sosai hade da
nasiha ya kara da ceWa, yayi hankali
_da_duniya,yaji tsoron_Allah,' sannan ya "fada
masa rasuwar Inna; Shi kansa sai daya
tuno.deéda,‘ da irin so da shaKuwar 'dake
tsakanin su' da‘ inna Ya tausaya mata, Nan
Alhaji yace ya Shirya...su- tafi jana'iza, sannan
ya bada mota da direb‘a ya ‘tafi da matar sa da
Tabawa. ' ' ‘ Haka k0 aka ‘yi,_ba; su bata lokaci-
ba suka kama hanyar Kauyé.
_ Deeda, .Farida tare da,_ Tabawa su suka hadu
sukaiwa ina Inna wanka, Deeda. na hawaye,
amma hakan‘ ta_ daure' saboda wannan ne
gatan da‘za tai mata
Karfe tara akai ,jana'izar Inna,aka
kaita gidan'ta na' gaskiya” ' ; Deeda dai tayi kuka
harta ji ba'dadi,
Tabawa mata yi KoKarin lallashinta bata DA bata
baki 'da' Kwarin._ gWiWar ceWar ita zata
zame mata Inna
Farida da Tabawan taré da 'matar ; mahaifinta
'da‘ wasu matan maKo‘tan su_ suka za’una
karBar gaisuwa,;a waje su kuwai " su DR
sulaiman ne‘ wato mahaifin Sabeerfi din, da
'mahaifin Deeda, dankuma sauran? "
,jama'a. ke amsar gaisuwa a wake
‘Abinci‘kuwa daga BIRNTN GAYU aka dinga
kaWo‘ musu har na tsawon
kwana uku ana karBar gaisuWa; '
’;,‘Gata da karamci dangin Sabeer sun nunaWa
Deewa, don har Momi da sauran'dangin' Sabeer,
‘qannen Daddy da yayun; ~ ‘ sa, da ’yan uwa sun
zo yiwa Deeda ta'aziyya tare_ da; yiwa Inna
'addu‘a da kalamai‘: masu kWantar da hankali.
daga karshe ' ta dau" dangana.
daga qarshe suka tattara sukai sallama da
kauyen, da niyyar zasu dinga‘, zuwa ziyara
da' ,kuma» 'Zuwa zagawa asIbiti da 'makaranta,
don. ganin yadda‘ ‘abubuwa ke tafiya. .
' Sabeer na rumgume da Deeda a bayan', ‘ ‘
mota; Ibrahim na tuKi, Farida na'gefen sa, _ suka
kama hanya sai BIRNIN GAYU
' Tun da Deeda ta kutsa-kai BIRNIN - GAYU
gabanta ke faduwa, tana tunanin ya rayuwa za ta
kasance mata? Haka nan , ’shigar ta gidan ya
tuno mata da rayuwar ' da‘ suka yi da Inna a
gidan. Ba ta‘san'" lokacin da’ ta fashe da kuka
ba. Wannan ’ - karon Sabeér bai yi kokarin hanar
ta 'kukan ba, gaboda ta samu ‘zuciyar. -ta cikin
kewane Bangaren su ya kai ta har daki,‘ ya
zaunar da ‘ita bisa gado, ya zauna gabanta yana
kallon ta, hawaye na .
zubo mata, yace. ‘ "Kar ki Boye kukan ki Deeda,
yi
kukan kan dazai ‘dauké nauyin dake zuciyar ki"«.
Nankuwa ta fada'jikinsa‘ta barke da‘kuka, har
tayi mai isar ta, bacCi ya soma fisgarta Nan ya
,gyara’~ .mata kwanciya, ,sannan-ya‘ tashi ya je
bayi ya shirya mata ruwan ‘wankan .da. 'duk
wani abu da za ta buKata, sannan ya; sauka ya
nifi babban kicin din cikin, gidan ya ba‘da. (Oder)
a shirya mata abinci, mai lafiya. Sannan ya
.dalwo yana' shafar ‘ fuskar ta? a. hankali da
hannunsa mai' .danshin: sanyin A C Cikin“ idanun
bacci ta; budei_ido a hankali ta rufesu tana
hango. kyakkyawar .‘ '- fuskar sa, mata .yana
mata mumushi, Nan 'ta soma kokarin miKeWa,ya
yi saurin-rike ta dantaimaka mata yace Tashi ki
yir 'Wanka kici .. wani abu sai kiji dadin jikinki
_ Ba ta;musa masaba ta mike nan ya
soma KOkarin' zai “cire- ‘mata riga, . Zuciyarta .
ta ‘tsinke, ta yi saurin rike hannun sa, har bari
jikin ta yake tsabar firgita. Ya kalleta cikin
mamaki. "Deeda, wai ’mene ne- ki ka firgi haka?
Abin da kike tuna'ni ba shi nake~ 'niyya ba.
Deeda, ni mijin ki ne, bai ' kamata ki dinga tsoro
na haka ba. Na lura ‘ a duk lokacin da na matso
kusa da ke‘kina tsorata‘, jikin ki har karkarWa
yake, « 'me yasa? Ba"ki 'i'ya sa kaya ' gabana ,
kullum jikinki na rufe ~ Deeda, ban ce dole sai kin
yarda da ni ba, amma‘dai ya kamata ki saki jiki
dani a matsayina na mijin ki, ba zan taBa' cutar
da keba, ba zan taBa miki abinda' ba ki amince'
da shi ba.‘ Ki saki jikin ki, ki ‘ daina' rayuwa‘
cikin dar dar, nan gidanki ’ ne, ni mijin neni
(Please) Deeda, kinji?“ Ya fada 'cikin marya
kamar zai yi kuka
Farida da Inna suna shigowa. Ganinta a gigice
tana tana kiran' sunan Sabeer ya firgita su ‘duka,
suka nufi cikin _dakin da sauri dukkan su, yayin
da ta tsaya a Kofar dakin ta kasa shiga. .
' Kallo daya Ibrahim yai masa ya gane (Attack)
din da ya samu, tabbas wannan ciwon firgita da
tsoro da ’Sabeer ke da shi ba shi da magani sai
addu'a,‘ sai kuma wasu dabaru da shawarwari
daga masana wannan abin.. _ ' . ’ . ' Farida
rudewa tayi ta kasa yin komai,~ duk da ta san
matsalar Sabeer, amma ba ta taBa ganinsa cikin
mummunan firgita haka ba.
' "Sabeer".
Ta dinga kiran ,sunansa tana girgiza shi,‘
hankalin ta a tashe. .
Ibrahim din ne ya ci gaba ‘da "Yan" dabarun sa
wanda ya saba’ masa, tare da addu'a yana tofa
masa, yana shafe masa
fuska da ruwa. ' “ ‘-
Inna dai sai zama 'yar kallo,tayi don ba ta taBa
ganin Sabeer din haka ba, kuma tasan"
makamancin haka bai taBa faruwa da shi : ba
tunda yazo kauyen. Haka‘nan fitar su. da - safen
sun bar su lafiya a gida za su same su” 'a can,-
Inna kuwa ita tayi musu jagora don zagaye cikin
Kauyen‘. Deeda ko na bakin kofar dakin ta'_kasa
komawa ciki, hankalinta a. tashe, zuciyar ta -
cike’ da kunci da baKin .ciki; - ' . ' ‘ Sabeer din'
ta ji ya farfado, nan .ta dan daga labulen kadan
ta leka .shi don ganin halin da yake.
; Kankame .yayarsa‘ ’yayi- sosai, har
yanzu' da alamar tsoratar a tare da shi, sai dai
da sauki akan dazu.. . ‘ . ' . .Ya‘ ce, "SiSter, ki
daukeni 'a nan, kimaida ni gida inda ba zan sake
ganin wannan_ mummunan abun‘ mara kyan gani
ba. ‘ ‘ _ Zuciyar ta taji ta buga, .tsoro da
fargaban rasa Sabeer ya shige ta, ta ji gumi; na
tsiyayomata. Ba ta san tana Yiwa Sabecr wannan
Kaunar ba sai da ta ji 'za ta rasa shi.
Nan ta tsuguna tana kuka, "Wayyo ni Deeda ya
zan yi da raina in Sabeer ya taf1 ya " barni bayan
Soyayyar sa ta gama min illah, _. yanzu nake jin
sabon sonsa da. kaunar- sa a
raina?" ' ' Ibrahim ne yadinga shafakansa yana
fadin ."Kwantar da hankalin‘ ka 'Sabeer; ba ',
abinda za ka sake gani, kaf Kauyen nan ba su da
wani abu mai muni k0 abin Ki' da zai maka‘illa,
ka cire tunani a' ranka, ka ‘mai ‘da hankalin ka
akan _-abinda ya' kawo ka da kuma kyakkyawar
niyyar ka na "son kyautatawa kauyen‘ nan Har *
ka manta ' Deedan ka? Ka marinta da naka?" ‘
- ' ' Lokacin ya dago kai tare da: zurawa
Ibrahim ido, ya ce. ‘ ' * ‘ "Deeda na, ina take?
Zan zauna da ita
duk rintsi ba zan tafi ba Uncle Ib, zan zauna‘ in
karasa abinda na fara, kar ka cdwa Deeda na ce
zan tafi
Ya kalli Farida, ya ce ."Sistcr, zan zauna, ina son
zama da Desda, Deeda na ce ni‘ daya". ' .
Ya. fadi yana lumshe ido, yana maganar a hankali
har bacci ya dauke shi.
Farida ta gyara mai kwanciya tana hawaye Inna
na bata baki, yayin da Ibrahim ya fice gun deeda.
' Farida ta' dago kai tana kallon dakin sama da
Kasa, yanayin' sa da abinda ke ciki. ' A ranta ,ta
ce
'Sabccr dina da ya' saba da_ rayuwar duk wani
jin dadi rayuwar hutu, sam bashi da abinda ya
hada shi‘da wahala, haka ba ya" jurewa ‘wahala
ko kadan, shi ne ya 20 yana rayuwa a irin
wannan kauyen a wannan ' dakin? .
Tabbas Deeda na jinjinawa -son da Sabeer yake
miki yana miki so mai girma,
mAi karko, mai karfi kauna' ta asali. Dubi yadda
ya rame, ya. yi baki. Allah Ya sa‘ kin ‘ , fahimci
zuciyar kani na, zan yi koKarin bincike da kula da
takun ki, kina Son Sabeer k0 har yanZu? In dai
ba ki son kanina ina da tabbacin' babu zuciya a
Kirjin ki". . ._a waje~ Ibrahim ya kalli Deeda da
ke tsugune tana kuka, ya kira sunanta. . "Deeda?"
' ‘ ‘ ‘ , Ta dago kai ta kalle shi, suka hada“ ido, ta
sunkuyar'da kai. Hakan bai sa ya fasa. mata
tambayar da ya yi niyya ba, ya ce’. ' ’ " "Akwai
wani‘abu da Sabeer ya gani ya ‘ ’ forgita .
shi?" ,Zuciyarta ta harba, tambayar da take tsoro
. ' ‘ kenan, Amma sai tadaure, ta ce; . - ' "Nima
ban sani ba". Murya kasa—Kasa 'Amma ‘ai ‘kuna
tare,’ ya kamata ki,,,‘ Tayi saurin mikewa ta kalle
shi“a ’fusace,’ ta ce"Nace maka nima ban sani
ba, nima ’ ‘ban sani ba,_ ka kyale‘ni". '
, Tana gama fadi ta ‘fita da sauri, gindin gadar
nan- ta nufa, duk kuwa da ‘sanyin da ake tana ta
zabga kuka, ta rasa meke mata dadi. Shi- kenan
jikinta ya raba ta da Sabeer’. Ya zama'dole su
rabu k0 tana so ko'bata so. .» ,'Wayyo ni Deeda,
ya zan yi in soma rayuwa ba'Sabeer?“ ' ‘
.TsaWon aWa guda‘Sabecr na bacci, yayin-da
Farida da Ibrahim ke kaiwa da ‘ kawoWa, suna
'tunanin mene ne.'matsalar hakan? Duk tsawon
wancan lokacin Deedan na can tana, ta kuka,
yayin da aka bar Inna da ‘tunanin me ke“ faruwa?
Sabeer’ din 'kuwa na tashi' Deedan ya soma -
nema, da- bai ganta ba a gidan to ya san inda; -
zai je ya samo ta, bai Bata lokaci ba ya nifi
gindin KarKashin gadar. Ganin tana ta zabga kuka
ya daga hankalin sa.
"'Deeda me ya same ki? Me' akai’ miki?"
. 'Jin' muryar ‘sa a bazata ya firgita ta, ta ~
mike da Sauri ta Kara lullube jikinta
Bate lokaci ba kuwa ya rungume ta yana lallashi
tare da fadin
"(Sorry) Deeda, kar ki yi kuka, ko mene ne ya
same ki k0 ya Bata miki rai kar ki damu da shi,
saboda Sabeer yana son ki, yana kuma tare da ke
har abada. Sannan ba zan hana ki kukan ba (just
that) kar ki Boye min hawayen ki, ki 20 ki kwanta
a kirjina kiyi kukan ki, ni kuma in lallashe ki".
.Hakan ya sa‘ta Kara kwantar da kai a
' jikinsa, hawaye na tsere a fuskar ta, yayin da‘
'take jin wani irin ciwon son sa mai radadin
gaske yana ratsa ta.
"Wayyo Sabeer,‘ ta yaya zan fada maka wannan
mummunan halittar da kake tsoro wanda
.hannuna kawai ka gani ya tsananin firgita ka, ta
yaya zan soma fada' maka haka dukkan jikina ya
koma lokaci daya? In har ba za ka iya jure ganin
na hannuna ba ta yaya za ka soma jure ganin na
dukkan jikina? Ta
yaya zan fara fada maka cewa ina kukan ciwon
sonka, ina kukan rabuwa da kai? Ina
kukan rashin miji mai tsananin' so na? Ina'
kukan kasancewa da kai ayau. na karshé? Ta
yaya zan soma fada maka matsalar da ba ka da
.maganin ta? Ta yaya zan soma fada maka duk
wahala da' kokari da kayi don ka‘ ‘ rayu da
Deeda ba za ka taba‘ Sanin Deeda ka rayu da ita
ba? Saboda'Deeda ciwo ce, cutace a tare da kai,
wacce bashi'da magani sai rabuwar mu. Abu mai
ciwo da wahala a rayuwa ta yanzu shi ‘ne yadda
zan danne sonka’, ; Boye shi, in binne shi a
Karkashin zuciya ta,~ in' kuma, nuna maka ba na
Kaunar ka, kuma .ba Zan taBa kaunar ka ba, don
kayi’ gaggawar barin rayuwata kafin nai
maka‘illah". ’ Wasu sabbin hawaye 'Suka gangaro
' mata, ‘ta qara kankame Sabeer' kamar za ta.
koma . jikinsa su harsu zama- abu guda, 'yayin
da shima/ yayi ,mata kyakkyawar " :riqo "yadda
za ta' ji dadin kwanciya a. "jikinsa‘." _Sun jima
ahaka sannan .ta zare jikinta
a hankali ta juya ta nufi gida, ya bita yana kiranta
tare" da mata surutai da tambayoyi,” ' amma ba
ta kula shi ba. Sai dai bai damu ba, dama ya San
halin ta,‘miskilar gaske ce, ta saba masa-hakan;
~ '
* -* *
Tun lokacin da abin ya faru Deeda’ ta‘ . daukewa
Sabeer wuta‘ gaba daya, ba ta kula ' shi, ta
.janye jiki‘daga shi al'amuran sa gaba daya, duk '
da 'ba abinda ta rasA ‘a rayuwar ta kamar ‘ ganin
,Sabeer k0 jin muryar sa,'- yayin da ganinsa.
cikin tashin hankali yaf1 komai. KunCi a‘_
rayuwar. ta.- a'Haka nan abu mafi kunci a
rayuwar. ‘Sabeer shi ne‘rashin Deeda.wannan
al'amari ya mugun daga masa’ hankali,‘ sabon
canjin dayA ‘yagani a‘ tare. da Deeda’ ya jefa shi
cikin kunci da~ tsanani, Wanda a .tunaninsa'
ganin Ibrahim yasa ta" daina ,kula shi, 'ya soma
tunanin har yanzu ' Deeda Ibrahim‘takeso ba shi
ba. '
Haka Farida da Ibrahim din duk sun lura ‘ da
takun Deeda, wanda suka kasa fahimtar ina ta sa
gaba. ;'
Duk da ana ci gaba da aiki ~a kauyen; komai na'
tafiya dai- dai, kullum suna tare a wajen, amma
Deeda ba ta taBa 2ama kusa da ' Sabeer, daga
ya matso kusa da ita sai_ ta tashi, k0 a gida k0 a
gun aiki. Bata kula shi, kullum fuska a dame ma
take gaida shi, yayin da duk wata hidima da
takemasa da ta
daina, sai Inna ke masa. Innan kanta abin ya
dame ta, ya kuma
daga mata hankali, don da ba haka ta san Deeda
da Sabeer ‘suke ba.Ta yi fada, ta yi nasiha,
amma Deedan ta kafe.
Lokacin Sabeer ya Kara ramewa, ya
fara fita hayyacin sa. Tunani ya, yiwa zuciyar sa
da Kwakwalwar sa yawa, sam ba ya iya bacci sai
dai ya sace shi. '
. Dukkan su suna tunanin Deeda Sabeer ne ba ta
so, kuma ba za ta taBa sonsa ba, musamman da
ta ga Ibrahim a kusa da ita a
yanzu. Sai dai 'shi Ibrahim"ya 'san Deeda'
Kwarai, ya karanCeta,_ dole~ akWai abinda take
Boyewa,_musamman ma- da ya lura in ta ga
Sabeer'ta fiye shige masa, wanda‘hakan . yake~
haukata zuciyar Sabeer tana‘ daisa,
mummunan kishi a zuciyarsa., Lokaci guda Deeda
ta' juyawa Sabeér baya, Wanda wannan ya sa'
ya rasa nUtsuwa ‘ da kwanciyér hankali, gashi
kuma ’bashi- da _ ikon" mata dole, Duk ,dabarun
sa, duk ‘ kokarin sa ba abinda ya canja.‘
~ Wannan ya hana' F arida komawa, 'saboda ta
tabbata in ta tafi za'a' yi ba dadi‘tsakanin Sabeer
da Ibrahim, saboda yanzu, ma k0 gai‘suwar ba ta
hada. su. Haka. nan ta,” yanke: shawarar 'samun
Deeda" suyi' magan‘ don kawo qarshen matsalar.
'A‘ kwana a tashi a hakan aiki’ ke tafiya-» ‘
SOSai, ‘lokaci guda‘ Kauyen ya dau haske," ‘ginin
ya fito da sosai, gini mai ~ Karko. Nan da nan
aka soma'-’shiryd—shiryen . bikin bude'asibiti
da' .‘makarantar ‘da aka'
gina, primary da secondry. Haka nan tuni an
dauki ma'aikata Wanda har da gidaje aka musu,
tare da tanadar musu duk wani abun more
rayuwa, kamar tonar bohol-bohol ‘a kauyen, tare
=da jan wutar lantarki, har (da solar) Daddy ya sa
aka sa musu.., . .
‘ Gaskiya Dr. Sulaiman yayi koKari kwarai, don
kuwa ya zuba dukiyar sasosai a Kauyen, ba don
komai , ba sai don komai ba " sai don taimakon
al’ummar yankin, ;don inganta _rayuwar, ;su da
kuma nema’ musu abin yi, tun ‘daga kan sana’a
har karatu.
Tabbas ya samu 'ladan Al'ummar yankin ya
kuma .sha ~Addu'a‘ sosai da - Albarka a
wurinsu. Hakanan ya ba da misali . Wa
takwarorin sa masu kudi dan kuwa‘ nan da nan
masu kudi suka fara rige-rigen koyi dashi’
musamman masu son shiga siyasa, a . tunaninsu
siyasa yake. Saidai shi Dr Sulaiman bai » taBa
tunan-in k0 sha'awar' siyasaba. _
Ana .Washe gari . za'ayi. bikin bude
makaranta da Asibitin Farida ta samu'deeda dan
suyi magana.
A harabar Asibitin ta same su ita da Ibrahim suna
duba yadda ginin ya tsaru, suna tattaunawa.
Farida ta isa garesu, ta yi musu sallama suka
amsa a - tare. Ta kalli Deeda, ta ce.
"Na yi mamakin samun ki tare da mijina
maimakon mijin ki".
Deeda ta sunkuyar da kai cikin jin nauyin Farida,
ta ce
"Na 20 sake duba ginin ne, shi ma"
Ibrahim ‘ya 20, sai muka hadu, amma ba wai tare
muka 20 ba...". ’
"Ba sai kin min dogon bayani ba". ‘ Farida ta
katse ta.
' "Ba wannan nake bukata ba, magana nake son
yi da ke na mintuna kadan in be za ki damu ba".
‘
Ibrahim na jin su bai ce musu komai ba, saboda
bai son wani sabani k0 rashin fahimta ya shiga
tsakanin su. Harya juya zai
' " tafi saya tsaya; Yadawo wurin Fafida, ya kalle
ta—yace‘. Yayata, ina- fata kin yarda da ni?" ~
_Ta yi murmu Shin yaKe,‘ ta girgi kai. _, Shima
murmushin yayi mata, ya kalli 'Deeda, ’sannan ya
Wuce; " ' , .. Farida ta. mai ‘da hankalin ta'- kan_
Deeda, ta zura -;mata ido, . Deedan- kanta_
sunkuye,tace.“ ., ,' ‘ . ‘ "Deeda‘, tambayoyi uku ke
damun ' kwakwalwata da _zuciya ta, yau ,nake
zaton k0 zan dace‘da samun amsar‘su. .. r . Na
fi' k0wa mamakin," shin‘me'Sabeer 'da Ibrahim-
Suka gani a’ jikin ki? Me suka gani ;a tare da ke
da babu ’shi a sajin 'yan’ _matan duniya? Na
rasa dalilin naCe miki da suka yi; Tunda’ "rashin.
da' Sabcer suka hadu da ke koWacce‘ rana son
kaunar 'ki, ‘ zumudin ki kadai nake. gani a tare
da su, da , ke suke kwana .Suke tashi. Shin ,wai
meye'
‘ ' sirrinné?”
Deeda ta dago kai ta kalle ta, ta ce "Bani" da
wani; sirri, Allah Ne ‘shaida ta, wannan ikon Sa
ne". ' ' Farida ta yi murmushi, ta ce. '
"Na ji wannan. Na biyu shi ne, ba kya jin kunya‘
kina matar aure kina‘ keBewa da mijin da ba
.naki' ba? Kina» auren Kanina, amma zuciyarki,na
son mijina, ta wani wurin yayan mijinki, ta wani
wurin- mijin yayar mijin ki?’ Ba ki da hankali ne?
In; ’ilimin ki da addinin naki yake? Ina tarin
kunyar ki? Kin. Kira kan ki Hausa Fulani, amma
ayyukan ki ko Kabila ba zaiYi haka ba
Ta shake wuyan Deeda,‘ ta ce
"Akwai zuciya a-jikinki kuwa? Ba kya ganin' halin
da. Sabcer ya shiga saboda ke?'ba kya ganin
kokarin da Sabecr yake yi akanki guji ran da_
haKKin. sa zai kamaki kina matarsa amma sam
zuciyar ba tausayi? Inba ki so Sabeer don son"
da yake mikiba‘ baki ,so shi don abinda, .yayi
miki da ke da Kauyennan
ba kiso shi don wannan ba ki so shi saboda '
wayewar sa, in ba ki soshi don wannan ba ki so
shi don dukiyar sa, saboda ilimin sa, saboda
wayewar sa. In ba ki so shi don wannan ba, ya
kamata ki so shi don Allah. Saboda. Sabeer
yanzu ya koma namiji na gari, halayyar sa,
ayyukan sa’ba na banza. Shin Deeda me kike so?
Ya kashe kansa saboda ke?"
' Ta fada cikin zare ido da fushi, yayin . da‘
Deedan ke fidda numfashi sama-sama, saboda
shaKar da ta mata. Sannan ta sake ta, ta ce. ‘ ‘
"Ki bani amsa, me kike so a 'duniyar nan Sabeer
ya miki? Ko ransa ki keson dauka kamar yadda ki
ka fada?"
Nan ta yi kasa da murya, "'Deeda, ba laifinsa
bane, laifin munes. (Please) ki rangwanta masa.
In ganin Ibrahim ne yasa ki yi masa haka za mu
fita daga rayuwar ku, na yi alkawari
Cikin- karfin hali da 'kunar zuciya
Deeda-tace - Ba wannan_ nake so-ba'Sister, Saki
'- nake so daga Sabeer, ya fita daga‘rayuwa ta;
Bana' bukatar Sabeer', haka bana buKatar
Ibrahim,’ ba na buqatar duk ’Wani (member).
na'BIRNIN GAYU";
- .Baki isa .ba, . kinyi kadan, dole ki kasance
aBIRNIN GAYU Karki manta har- yanzu
mahaifinki yana cin arziKin BIRNIN’ GAYU, in har
mu ba zamu iya juya ki ba shi_ . " zai iya juya >
ki, kamar yadda ya aura miki' "Sabeer da farko
Na‘fada miki k0 ta tsiya ko'
ta arziqi' sai kin kasance da Sabeer“
.. Tuni Deeda ta ji hankalinta' ya'tashi; tabbas
.idan Suka- sako mahaifin‘ ta. cikin‘ lamarin
shirinta zai wargaje, Zai sa ta zama. , da .Sabeer
.dole,'-wanda duk yawan .so da . kaunar da take
masa'zai zamo da shi’ ne abu mafi' tashin
hankali a tare da'ita. -‘ '‘ Cikin' tashin hankali ta
kalli Farida tace. - Sister, please kar ki min
'haka', kar ki
sako mahaifina ‘ciki. Sister, kar ki zama mai -
son kai'. Ba na Son. Sabeer, ya za'a ki sani
zama da shi dole? Zama da mutumin da ba ka .
so gara kayi rashin wanda baka so". ' "Me yasa
Deeda?" ‘ . “ Farida ta fada ‘kamar za ta yi kuka.
"Me Sabeer yayi haka“ da ki kemasa Wanann
Kiyay‘yar? Laifin sa kawai don yana miki wani rin
mahaukacin so da ba shi - da iyaka? Deeda,
lokaci ya yi da 2a ki karBi Sabeer‘, ki yarda da
shi a matsayin Kaddarar ki, .Yau zan gaya miki
sirrin da ba ki bani ba, bayan mahaifiyar Sabee‘r
da Daddy, ‘ Sabeer ba shi da wanda suka ‘fimu
ni'da ' Ibrahim, mu ne rayuwarsa. _ ‘ ' A lokacin
da na auri Ibrahim mun yi rigima da yan 'uwana
da kuma Daddy, cewa '- dukiyar mahaifina ya
gani shi yasa yake son aure na, zai auri macen
da ta girme masa‘ don kwadayin abin duniya, Ba
irin tashin ‘ hankalin da ba mu fuskanta ba, har
suna
cewa daga ya samu kudi zai rabu Dani ya samu
Karama dai dai shi, Wanda hakan yasa ya yiwa
Daddy alkawarin cewa ba shi ba kara aure sai
wani ikon Allah, sai kaddara. Akan wannan
sharadin mukai aure da Ibrahim wanda zan iya
cewa ya cece ni ne daga hannun mayaudaran
maza, wanda ba sa so na don Allah sai don
dukiyar mahaifina. Bayan munyi aure akwai
girmamawa da shaquwa a tsakanin mu, .wanda
har ya haifar da soyayya a tsakanin mu. Akwai
yarda da 'fahimta sosai tsakanina da shi, haka
nan bai taBa tunanin wata 'ya mace ba.‘ Daga
shi har Sabeer ba su da wacce ta fini. Rana tsaka
.na fara rashin lafiya sosai,~ wanda daga baya ni
da Ibrahim da sauran likitoci muka fahimci ina da
(Levkemia Imyeloma). Hankali na ya tashi
Kwarai, saboda rai dai Kwaya daya ne, in aka
rasashi shi kenan. Wani lokaci ba mu fahimtar
kima da daraja rayuwar mu, da irin kyautar da
Allah Ya mana. sai mun 2a mutuwa kusa.
A lokacin da na fahimci ina da wannan mummuna
ciwon, a lokacin na ji ina son rayuwa ta sosai, na
ji ina son rayuwa da mijina da kuma kanina. Don
haka na dage da addu'a da (treatment) ba wasa.
Sai dai a hankali na fahimci rayuwata na karewa
ba- tare da na cimma manufofona da yawa ba,
don haka na fara da Sabeer. Kokarin gyara shi da
sauran su, na kuma dinga addu'ar . Allah Ya
kawo wata mace rayuwa: Ibrahim, haka Sabeer’,
Allah Ya bashi macen da za ta iya kula da shi, ta
kuma zauna da shi tsakani da Allah, wacCe za ta
sa shi a hanya. ~ Na sha yin azumi, sallolin
Kiyamullaili da ayyukan alkhairi kala-kala, ina
rokon Allah Ya. cika min wannan buri nawa, Ya
biya min bukata ta,
Da ikon Allah addu'ata ta karbu, sai
' dai ban~ taBa tunanin mace daya za ta shigo
rayuwar mijina da Kanina ba. Duk da haka na
yiwa Allah godiya, saboda na .san ke Alkhairi ce,
tunda Alkhairi na roKa.
Deeda, a yanzu haka‘ ina'Shan magani, ina
(chemotherapy) Sai dai' amma- ni kaina na san
tsanani shekara hudu biyar, sai'yanda Allah Ya yi,
‘ , :
Deeda, na roke ki da ki kasance a rayuwar
Sabéer, na san zaki ce na' zama mai son kai, sai
‘dai ina da 'dalili. Ibrahim akwai juriya, ya san ya
kamata, ya san ya zai kula 'da kansa, amma
Sabcer bai sani ba. Kinga yadda Sabeer ya koma
a cikin kwanakin nan saboda juya masa baya da
kika yi
., Hawaye ya zubo mata; murya na rawa ta ce.. '
-"Deeda ba don halina ba, na roKi Alfarma ki
zauna da Kanina
Deeda hankalin ta ya kai 'qololuwar tashi,
tSananin tausayin Farida ya kama ga, Kaunar
Sabeer ya yi mata yawa a .zuciya. Ta fashe kuka
cikin tashin hankali, ta rasa wanna irin amsa za
ta bawa farida, tausayin .kanta; ya kama. ta,
Wani 'yanayi .ta" tsinci kanta a ciki na halin
Kakani. kayi. Itama
gani take 'mutuwar zata yi, ga ciwo a jikinta, ga
ciwon son Sabeer data "Boye 'a Zuciyarta
Nan ta‘ juya. tana tsahanin‘ kuka, 'ta wuce ba
tare da ta ce komai ba, saboda ba ta da abin fadi,
» yayin da Farida ta fashe ‘da' kuka; Ibrahim
dake tsaye‘nesa da su kadan‘ ya taho ya
rungumeta da’bata baki. ' 'Ya isa haka Farida, kin
yi iya kokarin ki; Sabeer ma ya yi, saura sai mu
barwa Allah". '
kasssss akace laifin dadi qarewa mu
hadu a book4 donjin cigaban wannan qayataccen
lbrn naso mu Fara book4 din yau but I can't make
it SBD an Ari book dinne amman idan an dawo
dashi koda zuwa gobene sai muci gaba
naku har kullum
a zallah shared a profile .
birnin. gayu(★^4^★)
chapter23⇩
BIRNIN GAYU-4
deeda ta wuce Sabeer a kofar ’ gida',' ‘ta
lura"”yana cikin, ' - tsananin damuwa .da-
tunani.
' Shi ma ya lura da irin kukan da take yi, hakan
ba karan ba karamin daga hankalin .sa yayi
ba,_ya bitayana kira. ‘ Deeda‘, Deeda". .
. Amma bata tsaya‘ ta saurareshiba daki ta nufa
ta rufe, kofa, ta 'wuce Inna a "tsakar gida,’ ta
mike tana' kallonsu.
,"Lafiya kuwa'Sabbér
A , rude "yace "Inna‘ lafiyé“Ba lauba
.‘.Deeda na gani ta- shigo tana’ kuka, ban San
,meyasame'taba". '
Bai rufe baki ba kuwa suka jiyo muryarta ta sake;
fashewa da *kuka da Karfinta. Tuni
Sabeer‘yasake hawa
"Inna; kice mata” tayi'_ Shiru, 'ki tambaye ta me
ya same Waya taba ta? Inna kukan Deeda yana
daga min hankali
fiye da komai a rayuwata ina son gani‘nta cikin
farinciki da kWanciyar hankali
Jin_ kalaman sa ya sake: sata wani
sabon kukan ta yi saurin'toshe -‘ bakinta‘tana
don kar Inna? abin‘ .ya dame"ta, “ Deeda 'ya
Wuce Iya saninta ta ga alamun son -Sabeer ‘a
tare da. ‘ ita‘ kwanaki, to; me ya faru kwanan
nan ta kasa gane: kanta? K0 Ibrahim din ne? .ta
shiga rudani ' da al'amarin ,Deeda,‘ _, haka ta
~yanke hukuncin tambayarta kuma dole: ta bata
'amsa don abinda
takewa sabeer'Ya soma isar ta
,. Decda ba; ta fito ba sai magarib’ nan ma .sai
da’ tabbatar Sabeer ya tafi ' masallaci, ta fito
tayi Alwala, kafin Inna ta mata wani tambaya tayi
sauri ta koma daki -; ta rufe, don ita a har yanxu
bata DA amsar tambayoyin dasuke mata
Tana idar- da sallar isha'i ta bude kofar ta yi
.saurin saka mayafi ta kulluBa har kanta tamkar
mai ,bacci ta San sabeer zai shigo kwanciya,
kuma ba ta so ya same . 1 ' Ba ta jima da;
kWanciyaba ta ji motsin shigowar Sabeer tare da
Ibrahim da kuma Farida,>tana‘ jin duk hirar da
suke yi da Inna a tsakar' gida wanda duk kan
shirye shiryen bude makaranta da asibiti ,ne,
yayin da Sabeér ‘kowanne bayan minti daya: sai
ya. leKo ya ga tana. bacci. "dukkan su sun lura
da hakan.
Inna ta'soma musu‘, sai- da safe, ta wuce Farida
sai -ta_ :shigo, Ibrahim kuma dama a rumfa'
akai‘ masa wUrin kwanciya da aka zagaye DA
gidan sauro
Kauyen nan har da kai?”
Gaban Sa ya ji ya fadi, ya- kalleta.
"Ai dama ba tare muka’zo ba"; "
"Na sani, ba fadi na‘bane, Daddy ne ya fadi in an
gama bikin nan zamu" bar qauyen nan, kamfani
na 'can'yana jiran mu. Aiki‘muka bari muka"‘taho
nan; tunda'an dauki Kwararrun likitoci ma'aikata
banga me zaka *Zauna'kayi ba Ai mun jima "a
kauyen,’lokaci ya yi da’zamu tafi. .Ka tuna
alkawarin daka ‘yi'wa Daddy, ’ba Sauran fitina'
ko dOle. ka bimu mu 'koma
ya kalleta; "Na‘jij‘Allah ‘Ya kaimu".
Ya‘mike ya shi‘ge ‘ciki, ya tura kofar
"' Ta bishi “da kallo cikin tausayawa halin da
ya shiga. ‘Tashi tayi itama ta shiga‘ ‘daki
cikin damuwa, yayin "daya kwanta, tunani kala-
kala a ransa
A daki" Sabeer Ya nufi" gun Deeda wanda a
tunanin 'sa bacci take, a hankali ya janye mayafin
tana dukunkune cikin (body
suit) idonta A rufe, korjinta 'sai bugawa :yake,‘
tana Addu'ar Allah Sa sabeer kar ya wuce- iyakar
sa ya gajikinta, ‘ ‘
. . Zura mata ido 'yayi yana kallon ta,- yana jin
wani sabon sonta. hawaye ya ji ya. fara zubo
masa. yace Deeda bakisan yadda 1...;nake
tsananin fargabar rabuwa da keba (why) Deeda,
ta yaya Zan iya tafiya in barki? Na zo» garin. nan
ne don in tabbatar; miki da soyayya ta, in; tafi
dake. Amma ga. dukkan alamu .hakan‘ mafarki
nake, burina; ne wanda‘zai tsaya a buri kawai.
Na kasa,_ na gaza, ,ba 'zan iya yin komai ba. Sai
son ki, ba zan iya sawa ki soni dole ba, ba zan
iya sawa ki zauna dani dole ba". ' _ . .‘Dago ta
yayi ya rungumeta a jikinsa sosai tare da kwantar
da kansa‘ a jikinta yana Shakar sonta yana sauke
numfashi‘ a- hankali.;.'~. , ‘ , ; Wani kuka mai
Karfi ta ji ya 20; mata tare da sonsa mai radadin
gaskeé
‘ wanda da kyar ta samu ta tare hawayen. Da
haka bacci ma‘i Karfi ya" dauke shi, wanda hakan
ya ba‘ ta damar kwantar' da' shi tayi'kuka sosai
kuka mai isar ta,_'tana' rungumedashi. "
‘ ' "Ina sonka sabeer so 'mai tsanani, son da ban
taBa yiwa wani ' mahaluki ba, son da ban taBa
jin irin sa akan kowa ba sai- . kai. Sabeer, naf1
ka tsoron‘ rayuwa da kai, ‘rayuwa ta za ta
quntata inbaka. Sai dai ba yadda Zamuyi, ciwo na
ya shiga- tsakanin mu In har’za ka ganI ' tsana
ta zaka‘yi. Sabeer, sannan ba zan jure tsana a
idon ka ba, ba zan jure inga ka kyamace niba"; Da
hakan itama bacci ya ‘ dauke ta suna manne da
jUna. ; ’ _
’kullum yau' ma ta riga kowa
tashi a. gidan ’tana yin" sallah.'ta.tashi ta fice
daga gidan, k0 Wanka bata yi a gidan ba tsabar
gudun kar ta ci karo da k0 'mutum daya a cikin
su. Ita'a nata tunanin ma ba zata sake s haduwa
dasu ba har su tashi
su bar kauyen
_ Sabeer tunda ya tashi 'yake neman ta amma ba
ita ba labarin ta,‘ duk inda yake zaton zai, same
ta bai ganta ‘ba, nan ya fahimta kansa salon
gudun , sa" take. Haka ya haqura‘ ya'zo ya‘
shirya ya wuce asibitin tareda‘su Farida. Tunda
gari ya. waye ake‘ ta‘ gyare kauYen, ko ina fes,
haka garin ya cikada (security) jami'an tsaro
saboda an gayyaci manyan mutané; tun ,daga
kan Minsitan lafiya da na ilmi,‘ har kan
kwamishinoni, har da gwamna. maiCi na
.wannanlokaci
, : Karfe sha daya baki suka fara zuwa,‘ kafin
'aCe kobo » Kauyen ya Cika da baqi na.
Musamman aka' shimfida titi. don baqii "‘da za
su bi hanyar'
Ranar mutanen"Kauyen 'aun sha
kallo; sun ga jama'ar da ‘tunda ‘suke ba Su
itaba. gani Ganiba'yan masu . ’ dauka .na
talabijin' da radio, sai aiki suke
kala-kala. ,Lokacin da "baKi' 'Suka gama isowa
tare da Dr. Sulaiman aka 'soma' taro, bayan fara
bude shi da addu'a tare ’da gabatar da manyan
baKi, da 'shugabannin makaranta da asibitin,‘
Wanda akabudesa sunan Sabeer. Nan dai_: kowa
" ‘ya tashi "yayi jawabin 'sa da godiya ga Dr.
sulaiman da kyaikkyawan‘~ "qarshe‘ ‘da misali.
_‘kauyen sukai kWamba guda suka je don nuna
godiyar su ga‘zuriyar-su Sabeer gaba daya.‘ _ ~
Deeda tana ‘tsaye daga baya-ba'ya, ta yi kuka,
ta yi' dariya, ta yi godiya ga Allah, ta kuma
godewa Sabeer. Haka ta dinga ganin abin kamar
a mafarki; Zuwa” azahar taro ya Watse, anci"an
sha, kuma daga‘ makarantar 'har ‘asibitin za su
fara aiki washegari; ‘ Dr. Sulaiman” yakira Sabeer
Bayan taro ya watse,’ "ya kalle shi da kyau; ya
lura ba ya farin ciki k0 kadan “Tsaye yake a.
gabansa, kansa sunkuye . yayin da" shi kuma ke
bayan motar sa, ya ce Sabeer, dago kaika kalle
ni". Nan ya dago kai ya kalle shi, ya yi saurin kau
da kai saboda dab yake da ya fashe da kuka; don
ya San me Daddyn keson fada masa, su koma,
kuma ba shi da‘ sauran wani (excuse) da: zai
hana shi komawa Daddyn ya kalle shi .da‘kyau,
ya ce, 'Sabeer (you re not happy) me yasa? Na
zata yau za kafi kowa murnA ' _Nan ya Kakalo
dariyar. dole, ya ce.Daddy,' ina murna
Sosai‘,'Allah Ya Kara kirma da arziki, Allah Ya
saka": ' ~ Daddy yace "Meye matsalar ka
"Ba komai Daddy". "'
"Tun da ka ce ba komai shi kenan, ga mota nabar
maka‘ da direba, taho dakai da Deeda, aiki yana
can yana jiran ku,‘ Ibrahim zai taho da Farida.
(Enough
of) ‘zaman Kauye, lokaci ya yi da za ku koma ku
fara rayuwarku. Sunkuyar ‘kai yayi,‘ ya ce "To‘
Daddy". . Kar 'ka manta Sabeera zan jira bana
son jin wani labari daban, ka tabbatar kun 'taho".
Daddyn ya fada yana Kokarin rufe. motar. _
Sabeer din ya amsa da"To Daddy, insha Allah za
mu taho". Da wannan su kai.sallama, Daddyn ya
taf1.Yabi= motar da kallo yana tunanin ta ya‘ zai
soma tankwara Deeda su koma' BIRNIN GAYU da
wannan sabon Kiyayya da take masa masa? , v .:
. _ Yana cikin wannan halin ya 'ji an dafa shi, ya
juya da sauri. Ibrahim ne ya gani' a tsaye tare da
Farida, nan ya Bata rai ya kau da kai. Ibrahim din
ya yi murmushi, Sabeer kenan, tsayuwar me kake
yi?
Lokaci yayi da zamu wuce, kar ka manta
Deeda matar kace, kar' ka» tsaya wani tunani.
.Tunanin me zaka yi? Umarni kawai ; za ka bata,
kuma Ya zama dole ta bi Lokaci yayi da za; ka
dau' matarka matsayin ka na mijin ta, lokacin
lallashi ya wuce; (You most take a step)". . i "
Farida ta‘ ce, ."Kwarai ’ Sabcer,“ Ibrahim gaskiya
ya‘ fadi, muje". ‘ ‘ Wani‘mugun kallo ya ‘yiwa
Ibrahim, ’ yace.Ba kai za ka fada min yadda‘zan
tafiyar da mata ta ba, ba ruwanka. Na san ‘ dai
dadi kake ji saboda Deeda ta canja
‘ mani, to bari, in fada maka, duk tsiyar ka, , duk
abinda za kayi ba zan bar maka Deeda ‘
ba Nan ya wuce cikin fushi, Ibrahim yace
sabeer, kai “min rashin fahimta"Ka yi hakuri akan
Wanda kake.yi". __ Farida ta fada tana kallon sa
Yana zafi ne yanzu, da kuma
cikin hali na rashin sanin ya'zai yi". "Na fahimta
Yaya ta, muje: mu’yiwa Inna sallama; Nan
suka=wuce. A cikin gidan su Deeda""Sabéer ya
wuce dakin su 'kai -tsaye ’ya ‘ soma‘ tattara
musu kaya. Wannan lokacin ‘Deeda na
dakin Inna tana mata fada, ta' inda take.
shiga ba ta nan ta‘ke'fita ba; don ranta'. ya
mugun Baci ganin yadda ta kafe ita sam ba ‘ za
ta koma da 'Sabeer ba. -
‘ Lokacin :- Sabeer,‘ ya ' yi ‘ sallama hannunsa-
rikeda’ jakunkunan su duka biyu, .ya yi' sallama a
dakin Inna‘tare da daga
labule, yace Inna
"Za‘ mu Wuce Kano, lokaci ‘yayi' da za mu
koma".
. Dam! Damn Deeda‘taji"Kirjinta ya buga, wani
gumi ya soma zubo‘ mata, tsoron rashin Sabeer,
ya shige- ta, hankalin taya tashi. Inna ta mike
tana
gOdiya-
"Sabeer, Allah ' ‘Yai maka Albarka, ' Allah Ya
saka maka, «Ya sakawa iyayen ka da Alkhairi,
‘Allah Ya baka; Yara masu yi maka biyayya. Allah
Ya *sanya Albark Ya baka zuri’a ta gari, masu
jin~tausayin ka da jin qanka. "Yaro dan ‘Albarka";
* ._ Sai kuwa ta fashe da “ ' kuka"Yau zan yi
kewar ka
Tuni Sabeer ya ji hawaye sun. ciko masa, don
kuwa ba qaramini sabo sukai da Inna’ba. Hirar da
yake da Inna koda Deeda bai taBa ba, ya saba da
ita, ya shaqu da ita tamkar mahaifiyar sa.
Yace "Inna, kinga kin sani kuka k0? So-kike ace
mata ta sa mijinta kuka? Ni da na' saba kullum
Inna mai fura tana, sani dariya har in manta;
Sacin rai na, a yau Inna ta sani kuka, hawaye na
zuba". '
Ta yi dariya,‘ ta ce, "Ka San ba kullum ake kwana
a gado ba".‘ ‘
, Nan suka sa dariya duka, yayin da ya
koma kuka,tana.
'Kayi‘ haquri da halin Deeda, ka. yafe mata. Na yi
iya Kokarina ta Ki jin' ba yadda na iya da
ita"; . . _ . .. Nan Deeda ta' fashe da kuka tana.
"Inna ki Yafe min, ba bana jin maganar ki bane“. ;
, '~Inna ba ta kula ta ba saboda haushin abinda
tayi take ji. ~ . “Sabeer ya kalle ta fuskar nan ta
rine tayi ja,‘abinka ~da farin mutum, ya ce., 'Ba
komai Inna, na yi iya Kokarina, ;na yi kuma‘ iya
abinda na ga zan iya, bana‘ . jin-zan kuma iya
daukar abinda zuciyata ba zata iya'daukaba a
matsayina na dan Adam, ba abinda kuma zan iya
yi gaba.Wanda yanzu zan iya:
na tabbatar wa'da Deeda son da nake ma
‘ ta dan haka yanzu yadda take so haka zata
Lokaci-yayi da zan koma in taimaki Daddy,
mahaifina na bukata ta, ba. na 'son bashi wani
matsala". '
ya mai da kallon sa kan Deeda suka hada ido,-
wani sabon sonta ya ji ' yana tsuma shi, wani
shauKi ya dinga ‘ ji game Kallon ta yama manta
abinda ya ,yi niyyar'fada mata; Tuni itama ta
:rikice; saboda. ganin‘ wannan mayataccen son
nata a idon sa,“ haka son shi ta ji yana shirin
fasa mata zuciya. Ya 'birkita- ta, ’ya rikita mata‘
Kwakwalwa, dakyar ta iya kau da kanta, ta
sunkuyar da kai. '
jikinta na rawa, yaCe;
.Deeda, ga kayan ki na hada zakizo mu koma k0
kumabazaki tafi ba?
; ,Har yanzu idanunsa a kanta suke, ‘tambayar ta
yi. mata qunci. "Wayyo ni Deeda" - , '
- "Karki yaudari kanki; Sabeer bazai iya rayuwa
da ke da wannan _jikin naki ba, duk ran da ya ga
jikin ki son da yake miki zai koma KiYayya, za ki
jawo masa
CiWOn rashin kWanciyar hankali, wanda daya
yake da hauka";
Nan .ta daure ta ce, "Ba zan bika'ba, ka koma
kai; kadai, Allah Ya kiyaye". =
' Kanta Sunkuye _ take . maganar, " saboda ya
kafa mata 'idanu.. '
Haka yaji maganar kamar ta cake shi da kibiya‘,
cikin zafin zuciya da Kunar rai ya juya, ya dauki
jakar 'sa ya bar nata, k0 Inna bai iya sake ce
mata wani abu ba, ya tafi. . ~
Deeda, ta fashe-‘da wani irin kuka da karfinta
kuwa, Inna ba ta 'kula ta ba, ta ji kamarta
rufetada duka- ‘
Tuni deeda taji zuciyarta ta gaza, tabbas yau in
Sabeer ya bar Kauyen nan za~ ta mutu‘ ' rashin
sa, da 'kewar sa, da sonsa Sunyi irinsabo da
shaquwarda k0 da fada! suke _ yi tana son
kasancewa tare da shi.
. ~ ;Ta fada jikin Inna tana kuka sosai da
karinta, tana. ‘ ’ "Inna Sabeer, Inna Sabeer... Inna
ba zan iya rayuwa ba Sabeer ba, Inna Sabeer ya
zama rayuwa ta, kowanne iska nake Shaka da
‘tsananin son shi a tattare da ni, kaunar sa ya
gama huda dukkan jikina" kukan da take har yasa
jikinta ya yi sanyi ta ‘fara tausaya mata; “ ~
"Shin Deeda na 'yiwa . Sabeer ' wannan Son, to
me 'ya hana ta binsa?" ‘
' Ta tambayi kanta, 'ba ta ankara ba ‘sai gani
tayi Deeda,‘ .ta‘ bishi tana kwala masa
kira*Farida da Ibrahim da ke tsaye ‘_tsakar gidan
suka bi su, Inna ma binsu .tayi, jama'ar Kauye
suka tsaya suna kallon su, . ‘ ' -. ‘Jin yadda
Deeda “ke kwala. masa kira ya sa ya tsaya cak
ya juyo Hango ta da‘ yayi yasa zuCiyar sa‘ tai
maSa 'fari, dadi- ya lulluBe 'shi, ya sa dariya. '-
'"Deeda... Deeda na tana Sona dama
zuciya ta ya bani Deeda na tana sona
» Dariya ya tsaya‘yana yi yana kallon ta harta
iso, ta tsaya-a gabansa tana haki, yayin da yake'
kallon ta .yana, dariya. Farida da Ibrahim suka
tsaya suna kallon . su.
'Deeda, zaki bini mu tafi? Deeda, kina sona? Kin
amince ’dani ' a: matsayin mijin, ki, - abokin
rayuwa 'na har abada?" ; Hawaye ya gangaro
mata, idanun ta sukai jawur, ta sunkuyar da kai,
ta ce "Bawannan ne ya kawoni ba, so nake
ka'sauwaka min‘kafin ka tafi, kar ka barni da
igiyar aurenka. (Free-me from this
marriage)".zaro- i‘do yayi yana kallonta cike .da
Kunari ' zuci‘ya, yaji zuciyar kamar‘ WutaWani
irin bakin‘ ciki‘ yaji yana Shigarsa marar
misaltuwa. Farida ce ta matso dab da ita. ta
ta wanke ta da mari, sai da ta rike kunci.) "Ashe
ke dama ba ki. da mutunci, ba ki da
tauSayi?"."Sister, (please) ya isa, ki Kyale" ta,‘ zo
mu tafi Sister. Ba saki‘ take soba? Zan ba ta,
ama a rubuce, don bakina ba zai- iya fadi ba. Ki
min addu'a Allah Yasa‘ hannuna ya iya:
rubutawa", Sabeer- ya fada yana hawayen takaici
, ‘ , Nan Farida ta 'nufi inda yake ta rike.
hannunsa Suka nufi mota, ‘ “ ; . "Kayi hakuri
qanina, Sister tana ' ganin ka :cikin bakin ciki‘
kuma ba zan iya komai ba dan rage maka zafi da
qunci' da kake jibi}. sabeer, kai ta addu'a Allah
Ya kawo maka sauki". . ‘
‘ Deeeda na tsaye 'a wurin ta kasa motsi, Ibrahim
ya nufo ta da masifa da, fada_, cikin bacin rai ya
ce, ,
'Burin ki ya' Cika, kin hana Sabeer‘. . abinda yéke
So, k0 Zaki iya fada
meke faruwa? Wane irin kiyayya ki ke 'yiwa
Sabeer? ba ki da 'tausayi'ne?‘ Baki ganin yanda
Sabeer ke wahala saboda ke? ' Kar ki manta, duk
abinda; kai ma wani sai an maka, ' guji ran da-
Allah zai kamaki ~' da hakkin sabeer; ,, Deeda,
"(for God sake), kalle’ shi ’ ki ganshi (luck at
him)wacce irin, zuciya garéki K0 zuciyar ce‘gaba
daya babu‘a kirjin ki?" yana fada da daga murya"
yake maganar.
. Deedan ta fashe da kuka, tace ."Ya kakeso inyi'
ne Ibrahim? Inma
inason Sa bani da ikon zama da shi: ' ’ Ina son
Sabeer sonda ban taba yiwa wani' mahaluki ba,
na san akan ka na soma sanin so,’ na .San
dadin'so. Amma akan Sabeer na soma dandanar
zafin so, dacin so da kunar so', Wanda inka‘
dandana zafin so da ciwon .so,“to ananne Zaka
san meye asalin so, .anan ne ‘za‘ ka "fahimci
kaunar asali mara gushewa‘ na har abada. A
lokacin zakaji ba'zaka iya rayuwa ba wanda‘ kake
soba' lokacinda " zaka gwamma'ci gara mutuwa
da‘ rayuwa 'ba ' tare da~wanda kake ' so ba-
Wannan lokacin zakaSan meye so; ’ 'a halin’
““yanzu‘~ kwakwalwata°a bargitse “take, zuciya -
ta na" cikin“ qunci da tashin hankali. Ina jin
kamar- Zan haukace, saboda tsananin “Son
Sabeer. Amma duk da haka na nemi Sabeer ya~ '
sauwake min, saboda‘ ni da Sabeer ba_
Kaddararjuna bane". ' ‘ "Me yasa? . Ibrahim ' "ya‘
"tambayeta ' "cike da mamaki’ nan 'taja rigarta‘;
ta'cire saafar da ke' "hannunta, ta nuna masa"
tare da fadin "Saboda wannan".
.; ciwon idon Ibrahim ya'yo waje
ganin hannunta a tsorace, mamaki da fargaba
suka bayyana a fuskar sa, lokaci guda kuma'
tausayin ta ya kama shi Abinka dama da wanda
ya binne: qaunar ta a 'ransa, hankalin sa
yai'mummunan: tace Ta ce, "Ibrahim, inhar
Sabeer zai . ga hannun 'nan dan kadan ya
'firgita, ya kusa haukacewa, inaga yaga dukkan
jikina’Deeda! " ' Yakira sunanta arude;‘ 'Kina
nufin duk jikinki haka yake? ' K0 wancan karon da
ki ka zo asibiti baikai .haka ba na zata ciwon ya
Tafi ta fashe ,da kuka, ta ce Ibrahim, ban san me
ya faru ba, ..,ban san me yasa ya daWo har yaf1
na da ,ba. Shin Ibrahim me kake ganin, zai faru in
Sabeer'ya ga jikina? K0 ya tsaneni k0 ya yi
“Karamin hauka‘ ban “san a wanne hali‘
kwakwalwar, sa za ta kasan ce ba.
Wannan tsoro“ da fargaba-dashi nake kwana
nake tashi". ~
Ibrahim ya' kalle ta', “'"Kiyi ‘hakuri, komai yayi
.tsanani maganin sa Allah; ' kuma Allah Bai
saukar da cuta ba sai da' ya saukar da
maganinta Sannan Deeda, Sabeer ya kira kan‘sa
ME SONKI; lokaCi" yayi da zai tabbatar da hakan,
.lokaci ne na gWajin‘soyayyar Sa a- gare ji". ~
~» , A'a Ibrahim, ‘zuwan .Sabeer‘garin nan kadai
k0 da bai kwana ba ya Shaida son da yake min,
balle ya dawo kauyen da zama gaba 'daya, :cin
Eauye, shan kauye, wahala: qauye, taimakon
mutanen kauyen
Ibrahim“ Sabeer ya fiye da ‘abinda ya kamata, k0
ka manta Sabeer da yadda .yake rayuwar sa?
Mutum ne da ba- ya jure wahala ka. wani talauci
k0 kunci, mutum ne da bai damu da rayuwar
wani ba kO ya mutu k0 ya rayu, bai. san; ‘ciwon
mutaneba
da kima da darajar su ba. Sabeer- mutum
neda ko a' office mai A-.C da .
kayan, alatu ,yaqi zama yayi aiki Sabeer mutum
da ne bai san meyake‘soba,.bai; san
mezayi'arayuwaba. “ amman
_ , Akan Deeda daKauyen mu ya ‘soma sanin
me‘yake so? Me yake so yayi? Ya san' .ciwon
_wasu, ya damu da~damuwar wasu, ya gane
gata, da ni'ima‘da Allah Ya,yi masa, ya zama
mutun ta da daraja ni'ima da baiwarda Allah Yayi
masa.
; , Sabeer ba ya buKatar sake tabbatar. ' da-
soyayyarsa ko yanzu Sabeer ya guje ni ba zan
taBa ganin laifin sa ba, kuma ba'_ zan‘daina gode
masa da yi masa addu'a ba, ba zan taBa manta
Alkhairin gareniba Ibrahitn, inasOn Sabcer, »ina
son rayuwa da, shi, ina son. ' kyautata ‘masa, -
ina son- nuna masa. soyayyar da wata mace ba
ta taBa nuna-
‘ mijinta ba. Ina son :zama da Sabeer dina, ina
shagwaBa shi, in yi wasa dashi; in yi dariya da
shi, in fada masadamuwa 'ta, ya fada nasa; «mu
zama juna in kwanta in nuna masa
‘ tsananin‘ison da nake masa
Ta fashe da kuka. _ "(PleaSe) Ibrahim; ka
taimaka min,
ina so in warke, ina so. in rayu, ya zanyi
. Na kasa"fadaWa Inna don kar hankalin ta ya
tashi, yau na fada maka ka taimake .ni Zan
taimaké ki""Deeda’. Jikin ki ne ba‘ yason‘
qauyen'nan; 'na taba fad‘a miki’ .. kina -da
(allergy)- da «wasu '-abubuwa- kamar iskar da
kike shaka' na
yankin nan, ruwan'da kike sha, abincin da kike ci?
Ya zama~dole kiyi sallama da
qauyen nan, dama 'na *fada kO da ‘
’ kaya ki ke sawa daga; kinga' canji ki guji
kayan, ko abinci’ ne" daga ci kinga
canji kadan ki guje shi. Ya akayi ba ki lura ba?
Deeda, kinyi sake; kinyi wasa har ya riké ajikin
ki"; a, . Tana ‘kuka ta ce, "Lokaci daya, rana daya
na ga sun feso, ranar da Sabeer- ya soma ganin
hannu na, daga; nan Yake ’ karuwa".Tashi muje,
dole mu bar kauyennan ; Ta, kalle shi, "Ibrahim!
Inna
e "Za muyi mata bayani, in ta kama mu tafida ita,
amma ya; zama miki dole .har in kina son
rabuwa ‘da .ciwomnan kiyi
sallama da Kauyen nan gaba daya,
_;mu je a soma magani. Muje,ni zan yiwa ' Inna
“bayani yadda hankalin ta ba zaitashi Girgi‘za
masa...kai ; tayi alamar to, suka juya
. ‘Ihu ta sa, gabantaya fadi, da ta ga Inna kwance
a Wurin, bakinta .karkace, tana mimmiqewa in
banda innalillahi wainna ilaihirrajiun babu abimda
Ibrahim ke fadin cikin tashin hankali
allah shared a profile .
birnin gayu
chapter☜(⌒24⌒)☞
Shi ne abinda ibrahim ke fadi, ‘yayin da Deeda ta
rasa wane irin addu'a zata yi? Saboda tashin
hankali da fargaba, tayi wannan ta saki tayi
wannan, tana
kuka tana kiran
,Inna me ya same ki?"
Ibrahim ne ya daga ta Suka nufi asibiti da ita,
asibitin da: washegari ya kamata ya fara aiki, a
ranar ya soma aiki 'akan Inna Ibrahim tare da
sauran likitocin suka hau duba lalunar wadda
hawan jini ne ya ka da ita lOkaci guda.. maganar,
da. Deeda taima Ibrahim duk tajisu ganin ciwon
Deeda yai mummunan daga mata hankali, wanda
lokaci guda ya‘ ta da mata hawan jini ya ka da
ita. Deeda , na tsaye a Rofar (Emergenéy) tana ta
zabga kuka,
hankalin ta tashe Farida 'da Sabeef suna .mota
tana
qokarin kwantar Wa da Sabeer hankali ta
hango Ibrahim dauke da‘ Inna‘ ya koma cikin
kauye'Deeda na biye'da shi. _
, Hankalinta taji ya tashi, ta soma , tunanin meke
faruwa? Ta fadawa Sabéer k0 sai ta je ta ‘
tabbatar .da mene ne? Nan ta kalle shi ta ce.
muje muga meke faruwa
" . Tare suka taho, suna shiga kwanar da zai
kaisu ‘ "cikin Kauyen suka hango taron jama' ar
Kauyen, na'basu labarin ciwon Inna. Da‘sauri
suka kamsa asibitin.
Inna kam. tana da- jama'a, kuma abinka da_
Karamin. kauye,' nan da nan . asibitin ya ya‘cika
da , mutanen ‘kauyen, babba da yaro, suna mata
fatan- samun lafiya tare da addu'a.» ‘ ' ’
Sabeer ; ~tuni hankalin'sa yai mummunan tashi,
yana fadin Me ya samu Innan?deeda ta fadA
jikinta tana kuka Farida ke lalla‘shinta, :tana
fadin. ' "'Kiyi hakuri, ki mata addu'a, insha Allah
za ta samu lafiya. ‘ Sabeer ya kalle ta yana
’shafa kanta. "Kar kiyi kuka Deeda,~ ba abinda
zai .samu .Innar mu, za ta. samu; sauqi‘,‘ zata-
samu lafiya. muyi‘ . .. ,Wasa, muyi dariya . kamal'
Nan ta rungume shi =tana kuka taCe“ ’
' "Sabeer, Inna za ta tashi ko?" ‘_ "Insha Allah
zata tashi Farida ce'ta ce bari ta' shiga ta ga' '
meké ’faruwa? Sabeer ya‘zauna " Farida ta-samu
an kai'ta» (Intensive. care ’unit) tana tare da
Ibrahim; yayin da take '“munfashi‘ sama-Sama,
ansa ."mata‘ '(oxyge'n); Dole- ta sa Ibrahim ya
cire don‘ tana son magana da ‘shi'Faridan
tsayawa tayi tana kallon su, tabbas Inna.‘Sai
wani‘ ikon' Allah zai sa ta ‘tashi "Deeda".-Shiné
abinda take ’fadi.ibrahim, amanar_ Deeda;Zan
baka bata da koWa mahaifinta bai ‘damu da “ita
ba k0 Wane hali take ba-‘Wannan hali da Deeda-
take ciki tana bukata ta, sai dai bani da ikOn iya :
mata komai Ibrahim; ka“? taimaka mata ta samu‘
laflya, ta rabu da wannan-
mummunan: ciwo. Ibrahim, ka zama mata. dan
uwa,» danginta, mai” share mata' hawaye. " . .
Ibrahim, ka zame mata Inna yadda . nake gatan
ta,- koman ta, ka zame mata gatan ta. Deeda ba
ta da kowa". ‘ .
: "Nayi alkawari Inna zan, rike amana, karki
damu. Kina bukatar hutu". Idon sa ya Kada ya yi
ja.
: . - faridace ta juya da sauri ta .koma dan kiran
Deeda da Sabeer, ya zama dole ayi mata adalci
ta gana da kakar ta, ta yi mata addu'a
Deedan suka shigO,‘ ta kalli Innan ta fashe da
kuka.‘
"Karkiyi kuka".
Ta’ fada tana numfashi da Kyar.
"Karku damu, Allah Na nan, komai
zai dai daitai".
Sabeer Ya kalle ta, ya dauke kai,
idon sa yayI jajir
"Inna na me ya same ki? Ki tashi 'mu taf1 gida,
nan ba wurin zama bane". Ta yi murmushin
Karfin hali, tace
Innar ka-tsufa ya’kawo, jiki ina bukatar laushin
katifar asIbitin nan tafi sabuwa da 'tauShi akan
ta gida, don haka ka barni in tare a nan
Ya yi duriyar karfin hali, hawaye ya gangaro
masa, ya ce; _"Inna har a wannan halin ma kina:
jin yin wasa?"
_ Ta yi murmushi tace, "To yanzu abinda zan fadi
ba wasa bane, tunda ni yanzu na tsufa ga matar
ka Deeda sabuwar jini ce ita, ka rike min ita
amana, kar ku rabu har tsufa, sai mutuwa. Ka
min alkawarin zama da’ Deeda a kowane irin hali,
dadi k0 wuya, ciwo k0 lafiya ba 'za ka‘taBa barin
Dee‘daba, auren ku nahar abada ne".“. '
Ta kalli Deedan dake ta kuka tana
tsorace‘, fuskar ta cike da zulumi da fargaba, ta
ce. ‘ ‘
"Kema haka,‘ ki. min alkawarin ‘ biyayya ga'
Sabecr da zama da shi « har abada".
"Na yi‘ alKawari Inna. Don Allah kar ki daga
hankalin ki, ki kwantar da hankalin ki ki samu
laflya ba abinda zai faru da ni"
Sabeer ma ya ce, "Inna, kar' ki damu, ina tare da
Deeda,‘ duk rintsi duk wuya, insha Allah
..ba.zamu rabu ba Sai mutuWa". '
Ta 'yi murmushi ta ce."Alhamdu .lillah, Deeda, ki‘
riki Ibrahim dan uwa, duk abinda ya shige miki
duhu ki fada masa kinji?',.'.. '
Ta girgiza kai, "Na .ji Inna, me yasa kike irin
wannan .maganar? Baki da lafiya, kina bukatar
hutu, Inna kiyi shiru ki huta". =
Ta yi‘murmushi, ta ce.
"Deeda, kiyi tamin addu'a Allah Sa baccin nan da
zanyi ya zama hutu a gare ni". ' ' ' "Insha Allah
Inna zanyi miki". Ta fada tana hawaye. ‘_ _
.. Sai da zuciyarta ta dan yi sanyi ganin yadda
Innan numfashinta ya dai‘ daita, da alamar. sanyi
a ranta ce
"Allah Sarki Inna ta, 'kwanciyar hankali na shi ne
nata, tashin hankali na shi ne nata; In Allah Ya
yarda ba za ki sake ganin tashi‘n hankali naba
duk yadda za'a- yi in; Allah Ya yarda zanyi
Kokarin zama cikin kwanciyar hankali don naki
hankalin ya kwanta".
Nan lnnan ta kwanta ta .samu_bacci, yayin da
Deeda ke riKe da hannunta tana mata addu'a har
itama bacci‘yadauke
‘ Ibrahim da Farida suka dita zuwa wani office,
dan ya mata bayanin ciwon
Inna— , _(B.p) ne .yaka da ita, sai mayi fatan
samun lafiya"- . ' Bayan sun dan- tattauna ya
farag._._ mata bayanin ciwon Deeda, ta yi shiru ~
tana Kokarin fahimtar 'sa,‘ sannan "ta ja- dogon
numfashi tace. Me kake‘ gani game da ‘ciwon?
Za ta iya WarkeWa?" ‘Ya‘ ce, "Kwarai‘, ~sai _ dai
akwai tsammanin zai dawo in ta sake zuwa ‘inda
jikin ta, bai so, fatar jikin ‘ ta bai so: (Allergy) ne,
zai iya dawo wa, k0 in ta ci’ wani ~abu, ko-
taBa“ wani abu. Na San dai‘ ’BIRNIN GAYU'ya-
karfii jikinta, da (area) din . da take zaune a
Kano, matSalar shi ne, ban san me da mene ne
jikin tabaya so ba? Sai dai in mun koma ‘zan yi.
Kokarin bincike a kuma samamata
‘ (strong) ,magunguna insha Allah '(She Will be
fine) in'yaso zatayi rayuwar farin. .
ciki da Sabeer, tunda a BIRNIN GAYU za su
zauna"; '
Farida tace"(I hopé so) zan‘f1 kowa farin ciki-in
haka ya”faru'ta wuce Wurin Inna sa Sabeer'zaune
ya zurawa Deeda 'da‘ Inna ~ido yana jin'
kaunar su a ransa. Yana mamakin lokaci guda
Inna da Deeda sun zama Wasu' abu masu
muhimmanci’ a rayuar sa, -- sun zama tamkar?
'yan uWansa na‘ jini; sun
zama rawaar sa‘l - Ya‘ tuna Wasu shekaru
kadan da suka shude babu‘su a rayuwar
sa a, lokaci‘ guda suka shigo rayuwar' sa,
har ma yana jin tamkarba zai iya rayuwa
basuba.’ ‘ _ Da wannan tunanin ya' fita a dakin,
ya nufi can Wajen Kauye inda' ake samUn‘.
netWOrk, ya yiwa' Daddy ,waya ya ‘ sanar "
da shi halin' da aké ciki,'don‘haka ba‘ zasu
samu damar1' dawoWa ba' sai ~ ta samu
sauki.
Daddy ‘ ya ~ce, "Allah Ya: bata lafiya". ‘ ’ , Yayin
da ya girgiza kai, ya ce. . ‘ "Dama Sabeer ban
zaci dawowar ka yau ba". Nan ya koma cikin.
asIbitin ya‘ samu. ‘ . Deeda da Innan yadda ya
barsu. -_Washegari .da asuba Inna ta amsa kiran
'MahalicCi'. Deeda ta idar da sallar "-asuba» tana
zaune kan Sallaya tana taSbihi tacigaba. da
addu'a; yayin da Sabeer ke xan masallaci, Farida
nawani daki na kuSa da nasu Innar tana‘sallah.
r Dukkansu a aslbitin suka kWana, sai dai
hankalin su ya dan kwanta saboda Innan ta ji
sanki SOsai, ta Samu bacCi mai lafiya,
wanda‘ashe saukin taf1ya’ne ba su sani ba. ’
Bayan an idar da sallah Ibrahim da ‘ Sabeer suka
shigo, kai tsaye gun Innar‘ suka wuce‘, a nan
suka tarar da rai yayi
halinta
"Inna -lillahi wa *inna ilaihi, raji'un'". Abin da
suka fadi kenan. ‘ ‘ . Ibrahim V kan , ‘ sa‘ ya
rikice balle Sabeer da hankalin sa‘ ya nemi barin
jikin ‘ sa saboda dimauta. -
Ibrahim ya juya-yana hango Deeda kan sallaya
tana ta. addu'a, tausayin .ta ya kama shi; Ta
yaya zai fara sanar mata ta yi rashin Inna har
abada? _-
Ya kalli ‘Sabeer ya ga yadda ‘shi ma 'ya rikice,
shi kansa yana‘ bukagar kulawa ta yayai'zai iya
kula 'da Deeda? Sai dai_ba'mai iya yin wannan
sai shi, ‘saboda shi ne mijin ta.
Ibrahim ya dafa shi, ~ "Sabeer, “ka daure, ka
sanba abu'mai sauki ba ne‘, na' san irin sabo da
shakuwar da ka 'yi da Inna, abin‘da Wuya. sai dai
ya zama dole . ka daure; sab0da kai né mai kula’
da Deeda‘, in ta ganka .haka za ta Kara shiga
tashi hankali"
Lokacin Farida‘ ta shigo,ta fahimci abinda ya faru
nan ta daure taje tana‘
yiwa Inna addu'a
Lokacin Deeda ta shafa‘, ta taso tare DA fadin
-. ."Ina kWanan ku? Ya jikin Innan?" 'Yadda ta
gansu yasa ta sha jinin jikinta, ta kalli Innan da ’
ke kwance, ta
- kalle su. Farida ta daure taci gaba da tofawa
Inna‘ addu'a, daga nan Deeda ta' soma fahimtar
me ke fawwa. Sai ‘dai ba
., r-ta tabbatar hakan ba,‘ sai da ta 'ga Farida
taja mayafi ta rufe ta har kai, ta cire (drip) soda
(ozygen) din da aka sa mata, wanda hakan shi ne
hanyar mafi sauki da za'a sanar' da ita
., Tuni hankalin ta ya tashi,' ta fada kan :Innan
ta'- fashe da kuka. Tuni ta flta Hayyacin‘ta tana
sambatu. ‘ ‘ _lnna... ta taf1 ta~ barni, Inna ki
yafe
min, na Bata miki rai, "na daga miki hankali, har
kikayi fUShi ki ka tafi kika barni. Inna kece
komai.na,-Inna na-ya zanyi in rayu ba ke? Allah
Ya jikan ki Inna,Allah Ya dauki raina nima in
huta".
‘ .Kuka' take sosai kamar ranta. Zai‘ fita
Farida'ta sa hannu' ta dago ta gami da girgiza
mata kai A'a Deeda, kar kima Inna haka, ‘da
hankalin ki da ilimin k1 me, ya déeda ki .mata
Addu'a. Na san abin da ciwo, dai amma rayuwa
haka ta gada, wataran duk haka ‘za mu tafi Mu
yiwa Inna addu'a duk, Allah Yasata tafi a sa,a
" Ibrahim ma ya kalle ta,"ya ce. _ '."Gata daya za
ki yiwa Inna,“addu'a.
Kar ki zama mai son kai, kiyi 'ta tunanin kanki.
Kina' buqatar Inna, sai dai wanda yaf1 sonta ya
dauke ta. Ki yi mata~ addu’ar Allah Yasa ta
tarar‘ da Alkhairi,‘ Yasa. mutuwar ta hutu ne. Mu
taru muyi
ta mata addu'a don sama “mata rahma wurin
Ubangiji. kuyi hakuri Nan ta mike cikin :sanyin
murya, tace ‘_,‘na gode,, Allah 1,.Ya . :.saka Tana
fadin. ’haka; ta .sa‘ kai ta‘ f1ta :daga dakin, ta
bar asIbitin,‘ takama .hanya tana kuka. Ta rasa
ma ina zataje? Ina zata ta shiga ta ji dadi da
sanyi a zuciyar ta Shi‘take ta fadi tare;
da‘famanfadin
" "Allah Ya jiqan kiI inna Haka ta ji. zuciyar ta .
nata tsinkewa; gaba dayatakaraya.
, Ta nufi gidan su,kai tSaye ta shiga ‘ dakin
Innan, komai yana nan kamar Innan -ta‘na nan,
tamkar wacce ta fita Unguwa k0 ta shiga kicin
k0. bayi,
Deeda ta kwanta akan gadon, hawaye a idonta
tamkar an Balle famfo;
' fashe da tana fadin. '
cikin mtiryar kuka; "Ina ki ka shiga ka dade har?
yanzu ba ki daWO ba?" " Ta duqunkune guri
guda. ‘ "Inna .ina ki ke ne? Ina jim tsoro
kiyi sauri‘ ki dawo Inna, k0 in shiga Inna ni dai ki
dawo, ki shigo. Inajin tsoro, ba Ta fashe'da kuka;
"Inna, na ina kike? Deedan na jin tsoro, Sabeer ne
ya biyo ta,ganin .halin da take ciki ya ruda Shi
sosai, hankalinsa a tashi. Ya ‘shiga dakin, tana
kwance a. wurin; ya taBata ‘ta mike da,sauri.
Tace
"Sabeei', kaga_taKi tado
k0?"‘ « Ya jawota. yana shafa
yana lallashi, tsananin sonta da tausayin ta suka
lulluBe shi, ya‘ce. Deeda; ki’ daure, ki jure, ki'
nutsu kiyi addu'a. (I know its a painful moment} -
for you) .Deeda wanda ya mutu baya‘dawoWa,
kiyi kokarin sa wa ~zuciyar ki hakuri, kar ki
yaudari zuciyar. ki da ; Kwakwalwar ki dinga
tunanin Inna na dafi, don ba kya; so ace'Inna ta
raSu. Sai '‘ dai wannan ba zai can'ja gaskiya ‘ba
Deeda, Innar mu tafi ta barmu har abada, sai mu
yi addu‘a da fatan Allah Ya‘ ' ' hada faskokin mu
da Alkhairi Allah/ Ya jikan Inna". . Nan ta Kara
kankame shi, ,ta faShe ’ da‘ kuka, tana hawaye,
' . "Ki yi kuka Deeda samu KO zaki samu sauKin '
zuciyar ki? k1" zubda hawayé Deeda, amma ihun
nan da surutan nan ki. ‘dainasu, wannan .ba sai
karawa ‘mamaci komai ba
. sai wahala..i_ Kar ki nemi yin jayayya da
ikon Allah". .Haka suka kasance yana'ta lallashi,
duk da shimé yana bUKatar mai lallashin sa, tana
hawaye .yana'hawaye'.‘
Lokaci ’gida Kauyen ya rude' ‘ 'da‘ matuwar Inna,
duk qauyenba wanda bai ji ’mutuwar ta ba’, su
kansu sun san sun yi rashi. babba, saboda Inna
tana daya daga dattijan . Kauyen, Su, masu
mutunci’ 'da’ suka jima a' qauyen'. Tana
taimakon su da yi. musu Kokari ta hanyoyi'
daban-' daban.
' Ibrahim ya yiwa Daddy waya, nan suka sa
janaizar Inna ’Karfe tara na safe.
" Nan ya aika aka kira masa mahaifin Deeda
Wanda . dawowar sa daga Saudi kenan, likkafa
ta ci 'gaba, ya tafi Umra shi da matar‘ sa, bai~
san wane hali 'yarsa ke ciki ’ba, bai’ san me ke
faruWa da ita ‘ba
rayuwar ta ba, shi, dai cin duniyarsa DA tsinke
kawai yake “
DR Sulaiman yayi masa fada sosai hade da
nasiha ya kara da ceWa, yayi hankali
_da_duniya,yaji tsoron_Allah,' sannan ya "fada
masa rasuwar Inna; Shi kansa sai daya
tuno.deéda,‘ da irin so da shaKuwar 'dake
tsakanin su' da‘ inna Ya tausaya mata, Nan
Alhaji yace ya Shirya...su- tafi jana'iza, sannan
ya bada mota da direb‘a ya ‘tafi da matar sa da
Tabawa. ' ' ‘ Haka k0 aka ‘yi,_ba; su bata lokaci-
ba suka kama hanyar Kauyé.
_ Deeda, .Farida tare da,_ Tabawa su suka hadu
sukaiwa ina Inna wanka, Deeda. na hawaye,
amma hakan‘ ta_ daure' saboda wannan ne
gatan da‘za tai mata
Karfe tara akai ,jana'izar Inna,aka
kaita gidan'ta na' gaskiya” ' ; Deeda dai tayi kuka
harta ji ba'dadi,
Tabawa mata yi KoKarin lallashinta bata DA bata
baki 'da' Kwarin._ gWiWar ceWar ita zata
zame mata Inna
Farida da Tabawan taré da 'matar ; mahaifinta
'da‘ wasu matan maKo‘tan su_ suka za’una
karBar gaisuwa,;a waje su kuwai " su DR
sulaiman ne‘ wato mahaifin Sabeerfi din, da
'mahaifin Deeda, dankuma sauran? "
,jama'a. ke amsar gaisuwa a wake
‘Abinci‘kuwa daga BIRNTN GAYU aka dinga
kaWo‘ musu har na tsawon
kwana uku ana karBar gaisuWa; '
’;,‘Gata da karamci dangin Sabeer sun nunaWa
Deewa, don har Momi da sauran'dangin' Sabeer,
‘qannen Daddy da yayun; ~ ‘ sa, da ’yan uwa sun
zo yiwa Deeda ta'aziyya tare_ da; yiwa Inna
'addu‘a da kalamai‘: masu kWantar da hankali.
daga karshe ' ta dau" dangana.
daga qarshe suka tattara sukai sallama da
kauyen, da niyyar zasu dinga‘, zuwa ziyara
da' ,kuma» 'Zuwa zagawa asIbiti da 'makaranta,
don. ganin yadda‘ ‘abubuwa ke tafiya. .
' Sabeer na rumgume da Deeda a bayan', ‘ ‘
mota; Ibrahim na tuKi, Farida na'gefen sa, _ suka
kama hanya sai BIRNIN GAYU
' Tun da Deeda ta kutsa-kai BIRNIN - GAYU
gabanta ke faduwa, tana tunanin ya rayuwa za ta
kasance mata? Haka nan , ’shigar ta gidan ya
tuno mata da rayuwar ' da‘ suka yi da Inna a
gidan. Ba ta‘san'" lokacin da’ ta fashe da kuka
ba. Wannan ’ - karon Sabeér bai yi kokarin hanar
ta 'kukan ba, gaboda ta samu ‘zuciyar. -ta cikin
kewane Bangaren su ya kai ta har daki,‘ ya
zaunar da ‘ita bisa gado, ya zauna gabanta yana
kallon ta, hawaye na .
zubo mata, yace. ‘ "Kar ki Boye kukan ki Deeda,
yi
kukan kan dazai ‘dauké nauyin dake zuciyar ki"«.
Nankuwa ta fada'jikinsa‘ta barke da‘kuka, har
tayi mai isar ta, bacCi ya soma fisgarta Nan ya
,gyara’~ .mata kwanciya, ,sannan-ya‘ tashi ya je
bayi ya shirya mata ruwan ‘wankan .da. 'duk
wani abu da za ta buKata, sannan ya; sauka ya
nifi babban kicin din cikin, gidan ya ba‘da. (Oder)
a shirya mata abinci, mai lafiya. Sannan ya
.dalwo yana' shafar ‘ fuskar ta? a. hankali da
hannunsa mai' .danshin: sanyin A C Cikin“ idanun
bacci ta; budei_ido a hankali ta rufesu tana
hango. kyakkyawar .‘ '- fuskar sa, mata .yana
mata mumushi, Nan 'ta soma kokarin miKeWa,ya
yi saurin-rike ta dantaimaka mata yace Tashi ki
yir 'Wanka kici .. wani abu sai kiji dadin jikinki
_ Ba ta;musa masaba ta mike nan ya
soma KOkarin' zai “cire- ‘mata riga, . Zuciyarta .
ta ‘tsinke, ta yi saurin rike hannun sa, har bari
jikin ta yake tsabar firgita. Ya kalleta cikin
mamaki. "Deeda, wai ’mene ne- ki ka firgi haka?
Abin da kike tuna'ni ba shi nake~ 'niyya ba.
Deeda, ni mijin ki ne, bai ' kamata ki dinga tsoro
na haka ba. Na lura ‘ a duk lokacin da na matso
kusa da ke‘kina tsorata‘, jikin ki har karkarWa
yake, « 'me yasa? Ba"ki 'i'ya sa kaya ' gabana ,
kullum jikinki na rufe ~ Deeda, ban ce dole sai kin
yarda da ni ba, amma‘dai ya kamata ki saki jiki
dani a matsayina na mijin ki, ba zan taBa' cutar
da keba, ba zan taBa miki abinda' ba ki amince'
da shi ba.‘ Ki saki jikin ki, ki ‘ daina' rayuwa‘
cikin dar dar, nan gidanki ’ ne, ni mijin neni
(Please) Deeda, kinji?“ Ya fada 'cikin marya
kamar zai yi kuka