part of me
Bangare Nah Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
~ALHAMDULILLAHI ALAKULLI HALIN~
~WANNAN SHAFIN NAKI NE KIYI YANDA KIKE SO DA ABUNKI SHUGABA TA GARI
WATO AUNTY HAU'WA MAMAN USMAN ALLAH YAKARA MIKI HAKURI DA JURIYAH~
~AMEEN YA ALLAH~
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
{Arewa ginshi
in al'ummah}
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
BISMILLAHIR
RAHMANIR
RAHEEM
*A'UZU BIKALIMATILLAHI TAAMATI MINSHARRI MA KALAQ*
*AMEEN*
1
"Sai da tasha baccinta tukunah ta fito zuwa bangaren hajiya salma tana zaune dai kamar kullun bata iya cewa komai sai sharar kwallar da take wacce ita ta zamar mata tamkar abinci yaranta suna kusa da ita a zaune kowa zuciyar sa ba dadi, ta shiga cikin nutsuwa kamar ta kirki hawaye suna zuba kamar fanfoh".....
"Tunda ta shigo farha ta sakar mata wata uwar harara, ji take kamar ta shaketa dan takaici, haka kawai takejin matukar kiyayyar ta aranta munu bata zame ko'ina ba sai kusa da hajiya salma tana zuwa ta rungumeta ta kara fashewa da kuka mai shiga zuciya,......
"Hajiya salma ta kara rungumeta sosai tana kuka mai tsuma zuciya
Farha datake kusa da ita ta mike a fusace ta finciko ta gefe bama bukatar kukanki na munafurci,
"Yau daddy kwanansa biyu da rasuwa amma sai yau kike kuka sai yau kika san da rasuwar shi sai yau kikasan da iyalansa"
"Wallahi na tsane ki inajin tsanarki acikin zuciyata ta bar gurin cikin kuka"
"Hajiya salma ta kalleta tace kiyi hakuri kada maganganunta su tasiri a zuciyar ki Farha har yanzu ita yarinya ce kara"...
"Tayi wani shu'umin murmushi ba damuwa mum nasan dacin mutuwar ne bai gama sakin taba hakan bai wani dameni ba".....
"Haka rayuwa tacigaba da tafiya agidan margayi Alhaji musaddiq zaman kadaici darashin wallawa yacigaba da gudana agidan ..yayinda munu tacigaba ta kulle-kullenta na ganin tasami babban mukami a kamfanin su hajiya salma"
"Sai bayanda hajiya tagama takabar ta takoma aiki amma kana ganinta kasan bata tare da wallawa tunanin Alhaji ya gagarah barin zuciyar ta komai takeyi sai ya fado cikin ranta"
"Haka yaranta Ashrab da munu dukansu suna aikin a kamfanin yayinda Farha taciga da karatun ta"
"Tunda munu ta fuskanci ana samun makudan kudi akamfani ta kudira aranta duk yanda zatayi sai kamfanin ya dawo hanunta saidai wannan lokacin tana bin abunne cikin hikima gudun kada ayi saurin gano shirinta......
____________________________________
BAYAN WANI LOKACI MAI TSAHO
____________________________________
"Tun bayanda Alhaji musaddiq ya yarasu yau kimanin shakara uku ke nan amma hajiya salma ta gagarah yin aure gani take tamkar idan tayi aure ta ci amanar kaunarda take masa ne
Wata ranar lahadi suna gida kasancewar ta week end ne tana zaune ita kadai adaki tayi zurfi acikin tunani munu tayi sallama tashigo dakin
Ta sauke ajiyar zuciya tare da amsa sallamar murmushi tayi a'a munu fita zakiyi ne ta tambaya?
A'a gunki nazoh da akawai maganar da zamuyi ne
To bismillah ina jinki tayi shiru tana tunanin ta inda zatafara hajiya salma
Tace da matsala ne naga kamar kina cikin damuwa
Taja ajiyar zuciya mai karfiii hummmm!
Mum dama ba wani abu bane dama wani ne yazoh gunki yana palourn kasa yana jiranki nayi kokarin ganin na hanashi amma saida ya shigo
Hajiya salma ta yatsine fuska mamaki karara ya bayyanah afuskarta tasoma magana tace wani kuma to daga ina?
Banida wani wanda mukayi dashi zaizoh nemana
Amma kice dashi ina zuwa just give me five minit ina futowa.......
To tace tafice daga dakin zuciyarta tana dakan uku-uku dan bata san yanda hajia zata karbi abun bah
Cikin yan mintin ta fito sanye cikin wani pink din material mai matukar santsi da sheki fuskarta ba kwallaiya amma tayi matukar kyau dama hajiya salma badai kyau ba sai dai yar rama da tayi kadan wannan kuma bayada nasaba da yawan tunin tsohon mijinta uban ya'yan ta..... dayazamar mata tamkar ibadah....
Yana tsaye rungume da hannayensa ya juya bayansa baza a iya hango fuskarshi ba amma zaka iya hango tsantsar kyan surarshi dakuma kuriciya
Tana dosar gurin gabanta yafadi sakamakon jin kamshin turaren sahibitinta kuma abun kaunar ta Alhaji musaddiq da sauri ta karasa gurin da yake tare da yin sallama
Yajiyo ahankali tare da amsa sallamar kyakkyawa ne na ajin farkon fari ne tas dogo ne mai yalwataccen fadin kirji sajenda yake kwance a gefen fuskarshi yakara sanya asalin kyansa ya fito sosai
Saida tayi da gaske ta iya dai-daita kanta sannan ta ce dashi bismillah kazauna mana
Shikansa baiyi zaton haka take da asalin kyau ba tabbas yau ya samu dame akala dan agaskiya yanda munubiya take gaya masa hajiya sai yaga kamar ba abunda ta fada acikin rabin kyanta
Aransa yace lallai yasan zai kwashi rabonsa dan ya tabbatar da sauran ta....... Jikinta ya tabbatar masa da hakan
Haka zuciyoyinsu suka fada kogin tunani alokaci guda
Can hajiya salma takatse shirun da tsambayar dan saurayi ban ganekaba ko su Ashrab za'ayi maka magana dasu....... Yayi murmushin gefen baki wanda ya kara futoda kyansa karara ya nisa yace
Gunki dai nazoh
Yabata amsa yana mai yin kayataccen murmushi abun yabata mamaki matuka ni kuma?
Yes yace nazoh ne da kokon barata agareki ma'abuciya kyau da kwarjini
Kalaman sa sun soki zuciyarta matuka amma ta share
Tace nayi mamaki kuwa duba da ganinka yaro matashi kyau ace yarinya kaje gareta bani ba
Kada kiyi saurin yanke hukunci nike nakeso kuma ke nakeson takasance mun wani bangare nah tabude baki zatayi magana ya dakatar da ita
Zanbarki kiyi tunani idan kin gama ga kati na nan akwai duk wasu bayanai na aciki *SUNANA BASSAM ASIM* na barki lafiya ya fice daga palourn cikin tafiya ta kasaita........
Hummmmmmmm!!! Lallai akawai kwakwakiya kenan
Toko yaya za'ayi da su Farha iyayen rigima
Dan tabbas idan har tasumu labari akwai babbar matsala
Takuce. AKULLUN
LAURAT M BELLO
IDAN HAR BANGA RUWAN COMMENT BA TO ZAN AJIYE ALKALAMIN NAH NA HUTA DAN BAZAN DINGA WAHALA BAH
COMMENT YA GAGARAH
INA BUKATAR GANIN CANJI DAKA GAREKU............
BANGARE NAH
(part of me)
STORY&WRITING
BY
LAURAT MUH'D BELLO
(maman khairat)
MARUBUCIYAR LITTAFIN
SUKHAINAH
AND NOW
BANGARE NAH
~WANNAN SHAFIN NAKI NE KIYI YANDA KIKE SO DA ABUNKI SHUGABA TA GARI
WATO AUNTY HAU'WA MAMAN USMAN ALLAH YAKARA MIKI HAKURI DA JURIYAH~
~AMEEN YA ALLAH~
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
{Arewa ginshi
in al'ummah}
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
BISMILLAHIR
RAHMANIR
RAHEEM
*A'UZU BIKALIMATILLAHI TAAMATI MINSHARRI MA KALAQ*
*AMEEN*
1
"Sai da tasha baccinta tukunah ta fito zuwa bangaren hajiya salma tana zaune dai kamar kullun bata iya cewa komai sai sharar kwallar da take wacce ita ta zamar mata tamkar abinci yaranta suna kusa da ita a zaune kowa zuciyar sa ba dadi, ta shiga cikin nutsuwa kamar ta kirki hawaye suna zuba kamar fanfoh".....
"Tunda ta shigo farha ta sakar mata wata uwar harara, ji take kamar ta shaketa dan takaici, haka kawai takejin matukar kiyayyar ta aranta munu bata zame ko'ina ba sai kusa da hajiya salma tana zuwa ta rungumeta ta kara fashewa da kuka mai shiga zuciya,......
"Hajiya salma ta kara rungumeta sosai tana kuka mai tsuma zuciya
Farha datake kusa da ita ta mike a fusace ta finciko ta gefe bama bukatar kukanki na munafurci,
"Yau daddy kwanansa biyu da rasuwa amma sai yau kike kuka sai yau kika san da rasuwar shi sai yau kikasan da iyalansa"
"Wallahi na tsane ki inajin tsanarki acikin zuciyata ta bar gurin cikin kuka"
"Hajiya salma ta kalleta tace kiyi hakuri kada maganganunta su tasiri a zuciyar ki Farha har yanzu ita yarinya ce kara"...
"Tayi wani shu'umin murmushi ba damuwa mum nasan dacin mutuwar ne bai gama sakin taba hakan bai wani dameni ba".....
"Haka rayuwa tacigaba da tafiya agidan margayi Alhaji musaddiq zaman kadaici darashin wallawa yacigaba da gudana agidan ..yayinda munu tacigaba ta kulle-kullenta na ganin tasami babban mukami a kamfanin su hajiya salma"
"Sai bayanda hajiya tagama takabar ta takoma aiki amma kana ganinta kasan bata tare da wallawa tunanin Alhaji ya gagarah barin zuciyar ta komai takeyi sai ya fado cikin ranta"
"Haka yaranta Ashrab da munu dukansu suna aikin a kamfanin yayinda Farha taciga da karatun ta"
"Tunda munu ta fuskanci ana samun makudan kudi akamfani ta kudira aranta duk yanda zatayi sai kamfanin ya dawo hanunta saidai wannan lokacin tana bin abunne cikin hikima gudun kada ayi saurin gano shirinta......
____________________________________
BAYAN WANI LOKACI MAI TSAHO
____________________________________
"Tun bayanda Alhaji musaddiq ya yarasu yau kimanin shakara uku ke nan amma hajiya salma ta gagarah yin aure gani take tamkar idan tayi aure ta ci amanar kaunarda take masa ne
Wata ranar lahadi suna gida kasancewar ta week end ne tana zaune ita kadai adaki tayi zurfi acikin tunani munu tayi sallama tashigo dakin
Ta sauke ajiyar zuciya tare da amsa sallamar murmushi tayi a'a munu fita zakiyi ne ta tambaya?
A'a gunki nazoh da akawai maganar da zamuyi ne
To bismillah ina jinki tayi shiru tana tunanin ta inda zatafara hajiya salma
Tace da matsala ne naga kamar kina cikin damuwa
Taja ajiyar zuciya mai karfiii hummmm!
Mum dama ba wani abu bane dama wani ne yazoh gunki yana palourn kasa yana jiranki nayi kokarin ganin na hanashi amma saida ya shigo
Hajiya salma ta yatsine fuska mamaki karara ya bayyanah afuskarta tasoma magana tace wani kuma to daga ina?
Banida wani wanda mukayi dashi zaizoh nemana
Amma kice dashi ina zuwa just give me five minit ina futowa.......
To tace tafice daga dakin zuciyarta tana dakan uku-uku dan bata san yanda hajia zata karbi abun bah
Cikin yan mintin ta fito sanye cikin wani pink din material mai matukar santsi da sheki fuskarta ba kwallaiya amma tayi matukar kyau dama hajiya salma badai kyau ba sai dai yar rama da tayi kadan wannan kuma bayada nasaba da yawan tunin tsohon mijinta uban ya'yan ta..... dayazamar mata tamkar ibadah....
Yana tsaye rungume da hannayensa ya juya bayansa baza a iya hango fuskarshi ba amma zaka iya hango tsantsar kyan surarshi dakuma kuriciya
Tana dosar gurin gabanta yafadi sakamakon jin kamshin turaren sahibitinta kuma abun kaunar ta Alhaji musaddiq da sauri ta karasa gurin da yake tare da yin sallama
Yajiyo ahankali tare da amsa sallamar kyakkyawa ne na ajin farkon fari ne tas dogo ne mai yalwataccen fadin kirji sajenda yake kwance a gefen fuskarshi yakara sanya asalin kyansa ya fito sosai
Saida tayi da gaske ta iya dai-daita kanta sannan ta ce dashi bismillah kazauna mana
Shikansa baiyi zaton haka take da asalin kyau ba tabbas yau ya samu dame akala dan agaskiya yanda munubiya take gaya masa hajiya sai yaga kamar ba abunda ta fada acikin rabin kyanta
Aransa yace lallai yasan zai kwashi rabonsa dan ya tabbatar da sauran ta....... Jikinta ya tabbatar masa da hakan
Haka zuciyoyinsu suka fada kogin tunani alokaci guda
Can hajiya salma takatse shirun da tsambayar dan saurayi ban ganekaba ko su Ashrab za'ayi maka magana dasu....... Yayi murmushin gefen baki wanda ya kara futoda kyansa karara ya nisa yace
Gunki dai nazoh
Yabata amsa yana mai yin kayataccen murmushi abun yabata mamaki matuka ni kuma?
Yes yace nazoh ne da kokon barata agareki ma'abuciya kyau da kwarjini
Kalaman sa sun soki zuciyarta matuka amma ta share
Tace nayi mamaki kuwa duba da ganinka yaro matashi kyau ace yarinya kaje gareta bani ba
Kada kiyi saurin yanke hukunci nike nakeso kuma ke nakeson takasance mun wani bangare nah tabude baki zatayi magana ya dakatar da ita
Zanbarki kiyi tunani idan kin gama ga kati na nan akwai duk wasu bayanai na aciki *SUNANA BASSAM ASIM* na barki lafiya ya fice daga palourn cikin tafiya ta kasaita........
Hummmmmmmm!!! Lallai akawai kwakwakiya kenan
Toko yaya za'ayi da su Farha iyayen rigima
Dan tabbas idan har tasumu labari akwai babbar matsala
Takuce. AKULLUN
LAURAT M BELLO
IDAN HAR BANGA RUWAN COMMENT BA TO ZAN AJIYE ALKALAMIN NAH NA HUTA DAN BAZAN DINGA WAHALA BAH
COMMENT YA GAGARAH
INA BUKATAR GANIN CANJI DAKA GAREKU............
BANGARE NAH
(part of me)
STORY&WRITING
BY
LAURAT MUH'D BELLO
(maman khairat)
MARUBUCIYAR LITTAFIN
SUKHAINAH
AND NOW
BANGARE NAH