Sashe 2
Ajeemal Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Uhm yayi kyau dakinbar wannan muzuran dakikeyi ba koranki zanyiba , because ke yar aikin mijinane Mai mana hidima , Bakomai kicigaba da aikinki , sede warning dina dake shine banason wadanan kazamun kafafuwan naki yasake taka bedroom din mijina da sunan g'yara , wannan nikeda hurumi da hakki akanshi inafatan kin gane,? but babu laifi kig'yaramin nawa bedroom din , dan matsawa Heelah tayi dining table area tashiga duba girkin da Nisha tashiryawa ajmal, dan tabe baki tayi sannan tace,"
Inada bukatan abinda zanci yanzu wadannan abubuwan DA kika shirya banida ra ayinsu, ko zaki iya shiga kitchen kigirkamin abinda nakeda bukata ,"
kiyi hakuri aunty niba yar aiki bane bazan iya sake girkawani abin yanzuba because inada abunyi yanzu, nisha tafadi tana mai kokarin barin parlourn ,"
ke tsaya Heelah tafad'i gami da janyota baya, mekike nufi dake ba yarki bane bayan aikatau kekawoki side dina kuma akarkashin mijina kike , dole kikasance akarkashin matar shi, dan haka kiwuce kije kiyi abunda nasaki , cike da takaici Nisha tadubi Heelah tana fadin"
Eh akarkashin mijinki nake but kekuma ban kasance akarkashinki kiba because ni yar hidiman mijinkinkine bakeba , dan uwa kuma yayana nadauki mijinki ba uban gida ba,, incede kima macece kamarni , zaifi kyau kishiga kitchen kiyiwa kanki abunda zakici , ni inada abunyi nisha tana fadin haka tajuya zatafice , aiko cikin takaici da bakin ciki heelah batayi wata wataba tasha gaban nisha tadauketa dawani gigitaccen mari wanda yasa nisha zubewa kasa ta tallafe gefen face dinta tasaki kuka wuiwui kamar karamar baby , "
tas Nisha taji andauke heelah damari itama wanda yasa nisha mikewa daga durkuson datayi tana kallonsu, Ajmal ne tsaye jikinsa sanye da white jallabiya wanda yake tsaya tundazo daga sama yana hango rikicinda Heelah keyi, ganin marinda Heelah tayiwa Nisha yasa yayi saurin sakkowa cikin bacin rai yadauki Heelah DA mari seda taga wasu taurari, "
nikamara? heelah ta tambaya tana kallon ajmal wanda shima Itan yake kallo cikeda takaici,"
saboda namari wannan mara kunyar yarinyar shine kasa ahanu afiskana da sunan mari , abunda bantaba fiskanta daga garekaba wlh azim yau kajawo mata kwanan kabari Heelah tafadi akidime tayi wajan dining tazari wata yar karamar wuka zatayi kan Nisha dashi,
Nisha kamar wacce aka dasa agurin gaba daya tatsorata takasa yin gaba ko baya , ganin abunda Heelah ke kokarin aikatawa yasa Ajmal yashiga gaban Nisha yatare Heelah daga abunda takeson aiwatarwa rike hand din Heelah yayi tareda fisge dan karamin wukar dake hanunta yacillashi gefe , daganan yasa hanu ya sunkuci Heelah saman shoulder dinsa ya haura da ita sama, direct bedroom dinta ya nufa da ita , seda yakata harsaman bed ya wullar da ita daga bisani cikin hanzari yabar dakin tareda baida kofar yarufeta tabaya da key, Heelah kamar wanda hauka yasuma taba kwakwalwarta haka take dukan kofar da karfi tana fadin Ajmal yazu ya bude yau seta kashe nisha,
ajmal ko ajikinsa haka yanufi downstairs cikin sauri , amma kafin isowarshi , Nisha najin motsin sakkowanshi ahanzarce tasamu daman watsawa dagu tayi waje, Ajmal naganin fitarta yasa yakoma yazauna kan sofa , yadau mintuna yana zaune agurin daga bisani yamike yahaura sama yanufi bedroom din Aheel, koda yashiga yasamu dan nasa se bacci yake tasha hankali kwance , hakan yasa Ajmal ya fice daga bedroom din Aheel yanufi nashi dakin ,
yana shigowa yadauki phone dinsa domin duba time karfe 9 dawasu yan mintuna gakuma miss call dayasamu cikin wayarsa jikin screen din wayar anrubuta "
My blood , phone din ya ajiye yanufi toilet yayi wanka yafito yashirya cikin shiri maikyau daga bisani yanufi kasa, kotakan breakfast din biyeba yawuce yafita abunsa ,
Aban garan Nisha kuwa tana barin side din Ajmal tanufi part dinsu direct bedroom dinsu tawuce tasamu su reeda se bacci suke basuda niyan farkawa yanzu, itama kwanciyar tayi tana share hawayenta tareda maida ajitar zuciya , bakaramin takaici tajiba da marin da Heelah tayimata, amma ko bakomai taji radadin da takeji yarago tunda agabanta Ajmal yasa hanu yawanke matansa da mari saboda ita , bakaramin jindadin hakan tayiba ,
ko bakomai da lamamun tana da dan mutunci aidonsa tunda ya iya marin matarsa akanta abunda baitabayiba kuma yanuna baccin ransa sosai afili, to kuwa itama yanzu takejin takudiri damaran farantawa mijinta tareda yimasa hidima yanda yakamata tunda ita tagaza
daha bacci mai nauyi yadauketa because dama tagaji gashi jiya batayiwani bacci sosaiba saboda kwana tayi tana karantu exam dazatayi na jam gobe gashi dasafe ta tashi dawani aikin kuma,
Misalin karfe 11pm nisha bacci mai nauyi take , cikin baccin taji anataba mata tafin yan kafafuwanta, but takasa bude idanunta because baccine sosai acikinsu haka cikin muryan bacci Nisha kefadin ,"
Uhm uhm Banaso!
cankuma sejitayi ankoma anakokarin jan pillown data kwanta Kai ahankali, jin head dinta nakokarin barin saman pillow yasa tabude ido ahankali , tar tabude idonta gamida tashitsaye tsakiyar gadon tana zazzare idanu , farkon bude idonta ganitayi kamar Ajmal tagani yana tsaye kanta, daga bisani kuma data murza idon dakyau Kamal tagani tsaye yana washe mata baki yana fadin,"
Surprise!
da mamaki take binshi da kallo sekuma tamaida kallonta ga dakin ita kadai su fadeelah basanan sekuma takalli kamal wanda keta zubamata murmushi kamar gonar auduga, "
Ya kamal! Kaine? nisha tafad'i ahankali, dariya yakwashe dashi kafin yace,"
Year I'm nacanza mikine? yafadi yana mata kayataccen murmushi, sakkowa nisha tayi daga bedroom din tana fadin, "
saukan yaushe? Ina aunty nabilah? dan matsowa yayi kusa da ita yana fad'in "
Nayi surprising din kune because
duk gidan nan bawanda yasan da zan dawo ya ajmal ne kaide yasani in fact ma shiya daukomu daga airport, kallonshi kawai Nisha keyi tana murmushi,"
Ina Aunty Nabilah Nisha tasake tambaya karo nabiyu, kamar bazaiyi magana ba sekuma taji yace,"
tana sashin Hajia a can muka sauka duk family anacan kekuma kinanan kina bacci, cikin hanzari nisha tashiga fadi'n, "
Muje can musameso to tafad'i tana kokarin yin gaba , ga mamakinta setaga Kamal yanuke, bakin bed yanema yazauna tareda hade raii, "
Zomuje mana! Nisha tafadi gamida jiyowa tana kallonshi, amma kamal senukewa yakumayi yaki tashi, dariya nisha tasaki ganin yanda kamal yayi tamkar wani baby harda wani nuke shoulder, "
Please meyasa? Nisha tafadi tana d'an shagwab'e fiska "
Naki d'in da murna da d'auki nataho gareki but ko tambayan yanake bakiyiba balle. adanyi hugging dina amatsayina na brother dinki, dariya nisha takumayi tana fad'in, "
I'm sorry bro ya kake let me shaking hands nisha tafadi gamida mika masa hanu , haka kamal yadauki hanu yamika mata amma ga mamakinta setaga kamal gam yarike mata hanu tareda janyo hanunta tafado jikinsa tsam yarungumeta akirjinsa kamar wata baby, cikin hanzari nisha tajanye jikinta akunyace tafice da gudu tana murmushi, shima mikewa yayi cike da farin ciki da nishade yana murmusawa yabi bayanta,
Nisha bata tsaya da gudunba harseda ta iso door din Hajia taja tatsaya ganin Ajmal dake kokarin fitowa wanda harsuna kokarin karo da juna , kallonta Ajmal ya tsayayi da mamakin hanzarin metake gashi harwani haki take kamar wacce tayi tsere , daga kanda zaiyine ya hange Kamal dake biye da ita wanda ganin yayansu yasa yarage saurin yashiga tafiya slowly yana sosa keya irinta marasa gaskiya "
wato shiyasa akane meshi cikin family aka rasa ashe gun wannan yarinyar yaje yatare Ajmal yashiga maganar zuci , baitsaya jiran isowar Kamal ba yasamu daman barin wajan yanufi side dinshi, wanda hakan yabawa Nisha daman shigewa part din Hajia cikin hanzari kamal shima yasamu daman biye mata baya, Ajmal yana isa cikin parlour ya hangi Aheel da mom dinsa wacce tayi amfani da extra key wajan bude kanta tazuba musu abincin da Nisha ta girka sunaci , Aheel naganin papanshi yashiga washe baki yataso da gudu ya rungumeshi , cidak ajmal yadaga Aheel suka karisa dining table suka zauna, "
Your welcome dear Heelah tafad'i kamar ba ita tagama daru dazuba, shiru yayi baice mata kala ba sema kallonta dayake idonta sunyi subul subul dasu saboda kukan datasha dazu , mikewa tsaye tayi tashiga yin serving din Ajmal ba tareda yanemi taimakon taba , shikuwa baiyi kokarin dakatar da itaba hartagama tatura masa plate din abincin gabanshi tareda duk wani abun bukatu , bamusu yasuma cin abincin , yana tsaka da cin abincin kamar wanda aka tsikareshi idanunshi suka shiga hasko masa nisha dake tafe cikin hanzari kamal nabiye da ita,
Nan kuma ya kauda wannan tunanin daga ransa, lokaci d'aya kuma yaji abincin yafita daga ransa ma' ana yakoshi , haka yasoma kokarin mikewa , "
Papa ina zakaje ? Aheel ke tambayan papanshi ganin yamike"
I'm going to the rest kazauna kusa da mom dinka ,gyada kai aheel yayi tareda cigaba dashan cornflakes dake gabanshi , heelah bayan ajmal tabi da kallo tana tab'e baki harya kurewa ganinta ,..
,
Ab'an garansu nisha kuwa tunda suka shiga sashin Hajia , a parlour suka tararda sauran familyn anatashan fira cikin raha Daddy Ammi Hajia da Goggo rabi sesu fadeelah da reeda wanda suka sanya Nabilah a tsakiya sunata zuba mata surutu da tambayoyi, itakuwa Nabilah duk hankalinta nakan Kamal da nisha wanda sukashigo yanzu atare ,
duk yanda Nabilah tayi iya kokarinta wajan mantarda Kamal soyayyan nisha amma abun yaci tura , yanzu gashi daga saukanso zuwa gida ita yafara cigiya , koyanzuma da ake tsaka da hira tafahimci yanda suke jefawa junansu wani kallo suna murmushi, shiyasa koda sukashigo cikin parlour Nisha data dagawa Nabilah gaisuwa ba harzuci ta amsa mataba saboda yanda kishi ke d'awai niya da ita, itakuwa Nisha kallon Nabilah take ganin yanda takara canzawa tayi kyau taciko kuma takara haske ,da alama hutu yakarbeta
Masha allah wasa yayi kyau kamal kundawo cikin SAA sai dai kuma kasam mashemu because bawanda kafadawa , yanzu yakamata mubarku kuje kuhuta kaida matarka dan nasan baza arasa gajiya atareda kuba, Daddy yafadi yana kallon kamal daga bisani kuma yamaida kallonsa ga Ammi yacigaba da fadin,"
yakamata kiyiwa Barka magana ta tanadar musu da abuntabawa , daga bisani kuma munada bukatar ahadamana kayataccen dinner in the night saboda farinciki wannan ranar , "
Inada bukatan abinda zanci yanzu wadannan abubuwan DA kika shirya banida ra ayinsu, ko zaki iya shiga kitchen kigirkamin abinda nakeda bukata ,"
kiyi hakuri aunty niba yar aiki bane bazan iya sake girkawani abin yanzuba because inada abunyi yanzu, nisha tafadi tana mai kokarin barin parlourn ,"
ke tsaya Heelah tafad'i gami da janyota baya, mekike nufi dake ba yarki bane bayan aikatau kekawoki side dina kuma akarkashin mijina kike , dole kikasance akarkashin matar shi, dan haka kiwuce kije kiyi abunda nasaki , cike da takaici Nisha tadubi Heelah tana fadin"
Eh akarkashin mijinki nake but kekuma ban kasance akarkashinki kiba because ni yar hidiman mijinkinkine bakeba , dan uwa kuma yayana nadauki mijinki ba uban gida ba,, incede kima macece kamarni , zaifi kyau kishiga kitchen kiyiwa kanki abunda zakici , ni inada abunyi nisha tana fadin haka tajuya zatafice , aiko cikin takaici da bakin ciki heelah batayi wata wataba tasha gaban nisha tadauketa dawani gigitaccen mari wanda yasa nisha zubewa kasa ta tallafe gefen face dinta tasaki kuka wuiwui kamar karamar baby , "
tas Nisha taji andauke heelah damari itama wanda yasa nisha mikewa daga durkuson datayi tana kallonsu, Ajmal ne tsaye jikinsa sanye da white jallabiya wanda yake tsaya tundazo daga sama yana hango rikicinda Heelah keyi, ganin marinda Heelah tayiwa Nisha yasa yayi saurin sakkowa cikin bacin rai yadauki Heelah DA mari seda taga wasu taurari, "
nikamara? heelah ta tambaya tana kallon ajmal wanda shima Itan yake kallo cikeda takaici,"
saboda namari wannan mara kunyar yarinyar shine kasa ahanu afiskana da sunan mari , abunda bantaba fiskanta daga garekaba wlh azim yau kajawo mata kwanan kabari Heelah tafadi akidime tayi wajan dining tazari wata yar karamar wuka zatayi kan Nisha dashi,
Nisha kamar wacce aka dasa agurin gaba daya tatsorata takasa yin gaba ko baya , ganin abunda Heelah ke kokarin aikatawa yasa Ajmal yashiga gaban Nisha yatare Heelah daga abunda takeson aiwatarwa rike hand din Heelah yayi tareda fisge dan karamin wukar dake hanunta yacillashi gefe , daganan yasa hanu ya sunkuci Heelah saman shoulder dinsa ya haura da ita sama, direct bedroom dinta ya nufa da ita , seda yakata harsaman bed ya wullar da ita daga bisani cikin hanzari yabar dakin tareda baida kofar yarufeta tabaya da key, Heelah kamar wanda hauka yasuma taba kwakwalwarta haka take dukan kofar da karfi tana fadin Ajmal yazu ya bude yau seta kashe nisha,
ajmal ko ajikinsa haka yanufi downstairs cikin sauri , amma kafin isowarshi , Nisha najin motsin sakkowanshi ahanzarce tasamu daman watsawa dagu tayi waje, Ajmal naganin fitarta yasa yakoma yazauna kan sofa , yadau mintuna yana zaune agurin daga bisani yamike yahaura sama yanufi bedroom din Aheel, koda yashiga yasamu dan nasa se bacci yake tasha hankali kwance , hakan yasa Ajmal ya fice daga bedroom din Aheel yanufi nashi dakin ,
yana shigowa yadauki phone dinsa domin duba time karfe 9 dawasu yan mintuna gakuma miss call dayasamu cikin wayarsa jikin screen din wayar anrubuta "
My blood , phone din ya ajiye yanufi toilet yayi wanka yafito yashirya cikin shiri maikyau daga bisani yanufi kasa, kotakan breakfast din biyeba yawuce yafita abunsa ,
Aban garan Nisha kuwa tana barin side din Ajmal tanufi part dinsu direct bedroom dinsu tawuce tasamu su reeda se bacci suke basuda niyan farkawa yanzu, itama kwanciyar tayi tana share hawayenta tareda maida ajitar zuciya , bakaramin takaici tajiba da marin da Heelah tayimata, amma ko bakomai taji radadin da takeji yarago tunda agabanta Ajmal yasa hanu yawanke matansa da mari saboda ita , bakaramin jindadin hakan tayiba ,
ko bakomai da lamamun tana da dan mutunci aidonsa tunda ya iya marin matarsa akanta abunda baitabayiba kuma yanuna baccin ransa sosai afili, to kuwa itama yanzu takejin takudiri damaran farantawa mijinta tareda yimasa hidima yanda yakamata tunda ita tagaza
daha bacci mai nauyi yadauketa because dama tagaji gashi jiya batayiwani bacci sosaiba saboda kwana tayi tana karantu exam dazatayi na jam gobe gashi dasafe ta tashi dawani aikin kuma,
Misalin karfe 11pm nisha bacci mai nauyi take , cikin baccin taji anataba mata tafin yan kafafuwanta, but takasa bude idanunta because baccine sosai acikinsu haka cikin muryan bacci Nisha kefadin ,"
Uhm uhm Banaso!
cankuma sejitayi ankoma anakokarin jan pillown data kwanta Kai ahankali, jin head dinta nakokarin barin saman pillow yasa tabude ido ahankali , tar tabude idonta gamida tashitsaye tsakiyar gadon tana zazzare idanu , farkon bude idonta ganitayi kamar Ajmal tagani yana tsaye kanta, daga bisani kuma data murza idon dakyau Kamal tagani tsaye yana washe mata baki yana fadin,"
Surprise!
da mamaki take binshi da kallo sekuma tamaida kallonta ga dakin ita kadai su fadeelah basanan sekuma takalli kamal wanda keta zubamata murmushi kamar gonar auduga, "
Ya kamal! Kaine? nisha tafad'i ahankali, dariya yakwashe dashi kafin yace,"
Year I'm nacanza mikine? yafadi yana mata kayataccen murmushi, sakkowa nisha tayi daga bedroom din tana fadin, "
saukan yaushe? Ina aunty nabilah? dan matsowa yayi kusa da ita yana fad'in "
Nayi surprising din kune because
duk gidan nan bawanda yasan da zan dawo ya ajmal ne kaide yasani in fact ma shiya daukomu daga airport, kallonshi kawai Nisha keyi tana murmushi,"
Ina Aunty Nabilah Nisha tasake tambaya karo nabiyu, kamar bazaiyi magana ba sekuma taji yace,"
tana sashin Hajia a can muka sauka duk family anacan kekuma kinanan kina bacci, cikin hanzari nisha tashiga fadi'n, "
Muje can musameso to tafad'i tana kokarin yin gaba , ga mamakinta setaga Kamal yanuke, bakin bed yanema yazauna tareda hade raii, "
Zomuje mana! Nisha tafadi gamida jiyowa tana kallonshi, amma kamal senukewa yakumayi yaki tashi, dariya nisha tasaki ganin yanda kamal yayi tamkar wani baby harda wani nuke shoulder, "
Please meyasa? Nisha tafadi tana d'an shagwab'e fiska "
Naki d'in da murna da d'auki nataho gareki but ko tambayan yanake bakiyiba balle. adanyi hugging dina amatsayina na brother dinki, dariya nisha takumayi tana fad'in, "
I'm sorry bro ya kake let me shaking hands nisha tafadi gamida mika masa hanu , haka kamal yadauki hanu yamika mata amma ga mamakinta setaga kamal gam yarike mata hanu tareda janyo hanunta tafado jikinsa tsam yarungumeta akirjinsa kamar wata baby, cikin hanzari nisha tajanye jikinta akunyace tafice da gudu tana murmushi, shima mikewa yayi cike da farin ciki da nishade yana murmusawa yabi bayanta,
Nisha bata tsaya da gudunba harseda ta iso door din Hajia taja tatsaya ganin Ajmal dake kokarin fitowa wanda harsuna kokarin karo da juna , kallonta Ajmal ya tsayayi da mamakin hanzarin metake gashi harwani haki take kamar wacce tayi tsere , daga kanda zaiyine ya hange Kamal dake biye da ita wanda ganin yayansu yasa yarage saurin yashiga tafiya slowly yana sosa keya irinta marasa gaskiya "
wato shiyasa akane meshi cikin family aka rasa ashe gun wannan yarinyar yaje yatare Ajmal yashiga maganar zuci , baitsaya jiran isowar Kamal ba yasamu daman barin wajan yanufi side dinshi, wanda hakan yabawa Nisha daman shigewa part din Hajia cikin hanzari kamal shima yasamu daman biye mata baya, Ajmal yana isa cikin parlour ya hangi Aheel da mom dinsa wacce tayi amfani da extra key wajan bude kanta tazuba musu abincin da Nisha ta girka sunaci , Aheel naganin papanshi yashiga washe baki yataso da gudu ya rungumeshi , cidak ajmal yadaga Aheel suka karisa dining table suka zauna, "
Your welcome dear Heelah tafad'i kamar ba ita tagama daru dazuba, shiru yayi baice mata kala ba sema kallonta dayake idonta sunyi subul subul dasu saboda kukan datasha dazu , mikewa tsaye tayi tashiga yin serving din Ajmal ba tareda yanemi taimakon taba , shikuwa baiyi kokarin dakatar da itaba hartagama tatura masa plate din abincin gabanshi tareda duk wani abun bukatu , bamusu yasuma cin abincin , yana tsaka da cin abincin kamar wanda aka tsikareshi idanunshi suka shiga hasko masa nisha dake tafe cikin hanzari kamal nabiye da ita,
Nan kuma ya kauda wannan tunanin daga ransa, lokaci d'aya kuma yaji abincin yafita daga ransa ma' ana yakoshi , haka yasoma kokarin mikewa , "
Papa ina zakaje ? Aheel ke tambayan papanshi ganin yamike"
I'm going to the rest kazauna kusa da mom dinka ,gyada kai aheel yayi tareda cigaba dashan cornflakes dake gabanshi , heelah bayan ajmal tabi da kallo tana tab'e baki harya kurewa ganinta ,..
,
Ab'an garansu nisha kuwa tunda suka shiga sashin Hajia , a parlour suka tararda sauran familyn anatashan fira cikin raha Daddy Ammi Hajia da Goggo rabi sesu fadeelah da reeda wanda suka sanya Nabilah a tsakiya sunata zuba mata surutu da tambayoyi, itakuwa Nabilah duk hankalinta nakan Kamal da nisha wanda sukashigo yanzu atare ,
duk yanda Nabilah tayi iya kokarinta wajan mantarda Kamal soyayyan nisha amma abun yaci tura , yanzu gashi daga saukanso zuwa gida ita yafara cigiya , koyanzuma da ake tsaka da hira tafahimci yanda suke jefawa junansu wani kallo suna murmushi, shiyasa koda sukashigo cikin parlour Nisha data dagawa Nabilah gaisuwa ba harzuci ta amsa mataba saboda yanda kishi ke d'awai niya da ita, itakuwa Nisha kallon Nabilah take ganin yanda takara canzawa tayi kyau taciko kuma takara haske ,da alama hutu yakarbeta
Masha allah wasa yayi kyau kamal kundawo cikin SAA sai dai kuma kasam mashemu because bawanda kafadawa , yanzu yakamata mubarku kuje kuhuta kaida matarka dan nasan baza arasa gajiya atareda kuba, Daddy yafadi yana kallon kamal daga bisani kuma yamaida kallonsa ga Ammi yacigaba da fadin,"
yakamata kiyiwa Barka magana ta tanadar musu da abuntabawa , daga bisani kuma munada bukatar ahadamana kayataccen dinner in the night saboda farinciki wannan ranar , "