← Book details Ajeemal Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 1 OF 18

Sashe 1

Ajeemal Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

AJEEMAL🌬

STORY AND WRITING
By

Oum amreesh�

DAGA ALKALAMIN

Khaleeseart Raeeys💦💦
...........
....
.........Free book😍

............

Page 4�8�..............................

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

.......
.. G'yara tsa yuwa heelah tayi baki bude heelah kebin Ajmal da Nisha da kallo yayin da Nisha ke serving dinshi ta shaka abinci a plate ta tura masa plate din gabanshi, jikake dadda d'an kamshin abincin gabaya daya ya gauraye tsakar parlourn duk wani abunda nisha tasan ajmal zai bukata seda ta tanadar masa, heelah takaici yacikata kamar ta hadiye ranta jitayi tamkar ta isa garesu tarufesu da duka tadauki plate din abincin tajuyewa nisha atsakiyar kanta ,

da kar fi Raheelah ta ciza lips dinta daga bi sani cikin sauri ta haura upstairs tabar arean parlour , tsit kakeji parlourn kamar bakowa , Nisha tunda ta gama serving din Ajmal taja baya ta tsaya tana bin Aheel da kallo gwanin ban tausayi ya shige jikin papansa tamkar mai shirin ko mawa ciki, se ajiyar zuciya yake saboda tsawar dayasha gurin mommynsa dazu , itade kullum tausayin Aheel da kaunarsa sake karuwa yake kullum sake tasiri yake cikin zuciyarta , jitake inama ace Aheel daga cikinta yafito da ya sha ta rai raya kulawa tareda shagwabashi , wacce baisamu daga mom dinsa ,

Ajmal kuwa hankali kwance yakecin abincin yana latsa phone dinsa, yau wajan cin abincin nasa harwani lumlumshe ido yake da alama yana amsar sakon girkin yanda yakamata , kamar wanda akace yadago kai , karaf idonsa yasauka akan nisha wacce ta zura masa ido yuwa zata lasheshi seai zuba murmushi take , ganin yanda taga ajmal keta lumlumshi ido kamar maijin bacci , har kullum face dinsa kara kyau da kwarjini yake ga kyakykyawan dimple dinsa dake lo tsawa yayin da yake cin abincin , duk wanda yasanya ido kansa bazaiso yajanye idonsa daga kansaba"

He! are you okay ajmal yatambaya yana hade gira , "

I'm okay nisha tafadi adan razane because yakamata tana masa kallon kwaf, jin haka yasa yacigaba da cin abincin , yana kammalawa , yajuya gefe yakalli kyakykyawan dan nashi aheel wanda tuni yasuma gyangyadawa jikin papanshi , ajmal hanu yasa yasun kuci aheel yadaura saman cinyarshi aheel tar idonsa akan papanshi yashiga zuba murmushi, ajmal shima kallon dan nasa yake tareda fadin,"

My little boss aje ayiwasu hajia gaisuwan safe ajmal yafadi yana masa alamar yabi nisha sutafi aheel kamar jira yake dama cikin hanzari yazame daga cinyar papansa ya isa gun nisha yana washe mata baki, itama se murmushi take zubawa, nan tamatsa tashiga tattare saman table din tareda daukan tray din tana shirin barin parlour,

"As from now bana bukatan breakfast lunch ko dinner daga side din su daddy , duk wani abun bukata na tanadesu cikin store dina , kululu yan hanjin nisha yakada meyake nufi ?kitchen dinsu zata shiga tanamasa girki ? "

Bakiji bane? " ajmal yatambaya jin shiru bata amsashiba, nisha murya asanyaye tace

" To naji "

daga haka tadauki hanyar fita tareda aheel dake biye da ita , ajmal tunda tajuya yakurawa bayanta ido hartafice ,karun farko daya tsaya yasanya ido akan yarinyar yau shigar da nisha tayi skirt and blouses yayi matukar yimata kyau gashi yafitar mata da shape sosai ajmal baisamu daman kallonta da kyauba har seda tajuya baya sannan yasamu daman yimata kallon tsaf yanda take tafiya slowly kamar wata macijiya gwanin daukan hankalin mai kallonta ba laifi yarinyar akwai tsari da yanayi maikyau duk da ba tsayawa wani kallonta yake da kyauba, balle yasan sauran baiwar da Allah yamata

wani gauron numfashi yasauke daga bisani yamike yanufi upstairs yashiga bedroom dinshi tunda yashigo dakin yafahimci kamar ankimtsa bedroom din ba kamar yanda yafita yabariba , koda yashiga toilet ma haka angyarashi an wanke duk dadai gyaran bawai dari bisa dari bane yasan bazai wuce aikin heelah ba. tadaiyi kokari because bawani iya aiki tayiba just kinibibine irin nata, koda yashiga toilet din bakinsa ya wanke tareda face dinshi sannan yafito yanemi sofa yazauna , laptop dinshi yashiga dannawa yafada wani aikin jim kadan heelah taturo kafa tashigo kallo daya ajmal yamata yakai dakai yacigaba da abunda yake,

tana karisowa tanemiguri kusa dashi tazauna ,"

"sannu da hutawa honey "

Heelah tafad'i tana dan murmusawa, batareda yakalletaba yagyada mata kai batareda yace komai ba, dan silent Heelah tayi daga bisani tadaura head dinta a shoulder dinsa tashiga raira masa kuka, mamakine yakama Ajmal jin sautin kukan Heelah ya doki kunnuwansa , rantsa ido yayi tareda zame shoulder dinsa yajuyo suna fiskantan juna ,

"what are you cry" yatambaya yana kallon Heelah dake matsar kwalla, head dinta tamayar saman cinyarshi cikin kuka take fadin,

"Pls honey meyasa duk abunda zanyi naburgeka bakaso ? why? inwani laifi nayi aiseka sanar dani nabaka hakuri pls !" Heelah tafad'i gamida tasowa tarike hand din Ajmal, "
niba abunda kikamin, kuma niban hana kiyi abunda zaiburgeniba duk da burgeni abune mai walaha kema kin sani yafad'i yana dan zame hand dinshi,

"But meyasa kazabi waccan yarinyar amatsayin mai hidama dakai bayan gani amatsayin matarka,

"I'm not choosing her abunda yakamata kiyine tanuna miki amatsayinki nayadda kikafada koba komai tafara maido dake cikin sense dinki" Ajmal yabata amsa tareda mikewa yadauki phone dinshi yana kokarin barin dakin, takaici duk yacika Heelah jin abunda Ajmal yafad'i mai yake nufi da ita tadawo da ita hankalinta, dasauri Heelah tawuce gabanshi tana fadi'n, "

to daga yau banason sake ganin kafarta cikin side dinnan idan ba hakaba sena karyata gida uku.., ihu heelah tasake sakamakon damko gashin head dinta da Ajmal yayi , rai amatukar bace yake magana,"

baki fiska danayi bashi yake nufin kimin rashin kunya ba , sake murda gashin nata yayi yanacigaba da fadin "

yarinyar dakike magana akanta kuma she is my staff nitakeyiwa aiki bakeba barunki da ita , yana gama fadin haka yasaketa yajuya yafita abunsa , daganan Heelah tafad'i kan gwiwowinta tasaki sabon kuka tamkar wacce tayi sabon hauka ,....

dariya suke sunashewa gwani sha'awa ana breakfast anatafa hira kamar yanda aka saba , su Hajia Goggo rabi ammi ga daddy wanda Aheel kecinyarsa yanashan fruit salad , gefe su yan matan ammi Reeda da a
Fadeelah sekuma Nisha dake gefen hajiarta

"Niko nace ya maganar komawar takine , ko kincanza shawara ba yanzu ba" Daddy ke tambayan Goggo rabi , tambayetade ya kama tasamu takoma tabar bar gidanta tamakale anan, Hajia takarb'i zancen tana kallon Goggo rabi, dan zumbura baki Goggo rabi tayi kamar wata karamar yarinyar tana fadi'n,"

ba fasawa nayiba jira nake atsai da bikin yaranan nan saboda nasamu daman dawowa bikinsu nan kusa , "

Hhh wasu yaran wai? Daddy yatambaya yana yar dariya , "

gasu agefenka kana kallonsu Goggo rabi tanuna su reeda dasuke zazzare ido , "

yo banda abunki yaranda suke karatu basu tsaida samariba balle asa ranar auraddasu gwarama ita fareeda yar gd za ayi ba matsala but ita hajia karama ( fadeelah ) babu saurayin ma balle ayi tunanin hadasu Daddy yafadi yana dan kurban ruwan tea dariya duka suka bushe dashi suna kallon fadeelah wacce taturabaki tashagwabe fiska,"

To albishirunku , itama fadeela anyi mata miji lokaci kawai mukejira, gabaki daya hankalinsu suka mayar kan ammi wacce takemagana, "

ina mijin yake akawo manashi mugansa Goggo rabi tafadi suna koma dariya, ,"

seriously last week MODIBBO yasameni da maganar cewa yayiwa Fadeelah miji nasanarwa Daddynsu atsaida ranar bikinsu, "
Amma ai ba asanar da nidinba , amma waye yayi babban sa'a haka Daddy ya tambaya gaba daya suka koma maida kallonsu ga ammi suna jiran amsa harda Fadeelah dayi tsuri tsuri da ita tana jiran tajiwaye akayiwa sadakanta haka , murmushi ammi tayi tana dan juya ido takalli Fadeelah miji nagari zabi mai kyau aboki ga yayansu kuma Doctor gida da waje doctor fu' ad Allah yasa zamin yayi miki ammi tafad'i tana kallon Fadeelah data zaro ido waje , tsan tsan farin ciki batasan sanda tafurta,"

Alhamdulillah abaiyane wanda yasa tayi hanzarin mikewa dasauri tabar gurin tanufi bedroom da gudu , nan fa su Nisha da Reeda suka rufa mata baya , daga nan fa dukansu suka shigayin hamdallah lallai yayansu yayiwa k'anwarsu zabi nagari sede fatan dacewa , "

Masha allah komai yayi kyau yanda akeso , duk da tafiya tasameni cikin week dinan ammade zanje muzauna da dan uwana (abu)muga abunda yadace se musamu mutsaida bikin ko nan da 1 month tunda bawani abunda zamu tsaya jiraba, sede muyi fatan Allah ya aramana tsawon rai da lokaci, nan su ammi suka shiga amsawa da

"Ameen ,

yau kowa farinciki fal zuciyarshi , Fadeelah kamar tazuba ruwa akasa tasha saboda tsan tsan murna da farinciki , haka suka wuni suka kwana cikin nishadi , washe gari da safe karfe 8 Nisha tayi wanka tafito takimtsa jikinta tashirya tsaf cikin duguwar gown tareda yafa mayafi bisa kanta tanufi fita side din Ajmal ,

kamar yanda ya fada baya bukatan wani abu daga bangaransu , tana isa part dinshi kamar kullum seda suka gaisa da securityn dake wajan sanan tasamu daman shigewa ciki, koda Nisha tashiga ciki hamdallah tayi ganin bakowa cikin parlourn

sidi sidi , tashiga kitchen, seda tafara g'yara kitchen din takimtsa komai daga bisani tashiga duba kayayyakin da zatayi amfani dasu bada wani bata lokaciba tashiga hada masa dadda dan delicious data saba , cikin dan kankanin lokaci ta kammala komai tafito tajerashi komai slowly takenyinshi gudun kar wanan masifaffiyar matar tajiyuta, nan tasuma kokarin komawa kitchen din but kankace kwabo heelah tabaiyana a parlourn kaikace kamar jiratake, "

Mayya dama nasan kece mai mini buruntu a kitchen, tundaga sama nakejin motsi akasa mai kikazo dauka? heelah ta tambaya yayinda take kokarin karisawa ga nisha wacce tayi tsayowar soja batare da tawaiwayoba , "

tambayarki nake kibani amsa kinyi ajiya a kitchen dinne da kikazo dauka , Heelah takuma tambaya tareda juyo da nisha suna fuskantar juna, "

Uhm breakfast nazo na hadawa papan aheel, Nisha tace tana zare ido,"
Chapter 1 · 0% Book details