Sashe 7
A Wani Masarauta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Umma nazaune Katin Gaiyata ta Sameta. Dukda Dama sunyi waya da fulani ta fada mata, Katin parveen Musamman Aka Kawo Mata daga Mai Martaba. Lokacinma Tana Schl, sai dt dawo tagani. Dan Tsaki Tai Ahankali Ta aje Katin
Umma dake kallanta Sun Sanda Ta Dau katin Tace
"Naga Kin Bata Fuska neh, jibi neh dai Kuma Tare zamu Tafi"
Tsuke Fuska Tai Tana Kara Kallan Katin
"Nifa Umma Inada Lectures Ranan"
"Haba Parveen, Dan kinyi missing Lectures na kwana Biyu zuwa uku Shine meh?? Kinga Fah Wannan Gaiyatar daga Sarki Kabeer Take. Shi Yace Abaki, kinga bai kamata ki Watsa mai Qasa a ido bah"
Gyada Kai Kawai Tai
"Shiknan Allah Ya kaimu"
Umma Tace "Ameen"
Barin Wajan Tai Tana gungunai, Ita bawai Batasan Zuwa bneh, Kawai Saboda Maqiyinta neh Yasa batasn zuwan, Tsaki Taja Ta qarasa dakinta Tana nazarin Yanda zata Subulbule zuwan. Da Daddare Mai Martaba Yayi Kiranka, Ta Je Side dinshi Ta Gaidashi Tareda Neman Wajan Zama.
"Gobe in Allah Ya nufemu da kaiwa zamu Tafi Masarautar Gombe dan Kinsan Akwai Taro na bude Asibitin Yarima Fardeen, Dan Haka Ki Zamana cikin Shiri"
Bata Fuska Tai Tadan dago ta Kalli Mahaifin nata
"Gobe fah inada Test harda Jibi, nima sai dazu ake Fadamin kuma idan banyi bah Zai Shafi result dina"
Shiru Mai Martaba Yayi Nadan Seconds Sannan ya klleta
"Shiknan Allah Ya bada Sa'a"
Ameen Tace Tana Yar Murmushi
Tashi Kije Abinki"
Duqawa Tai Kanta Qasa
"A Tashi Lapia"
Sannan Ta mike Tabar Falon Cikeda Farinciki..
Haka kuwa akai Parveen batabi Su Umma bah, Umma Dai Sam Bata Yarda da test dinda parveen tace Suna dashi bah. Abin bah qaramin daure mata kai Yayi bah, tho mai yasa Parveen batasan Zuwa Gombe?? Da Wannan tunanin Suka Kai Masarautar Gombe. Gidan Cike Yake da Baki Yan nesa, an Karamasu Tareda Basu Masauki, Umma Kam tana Chan Wajan Aminiyarta Fulani. Washe Gari Aka Hau Biki A Chan Haraban Asibitin Mai Suna "Fardeen Specialist Hospital"
Taro Yayi Taro, Kowa Daka gani Yana Cikin Farinciki, Bama Kaman Mai Martaba Da Bakinshi Yaqi Rufuwa...
Yarima Nachan Zaune Cikin Abokanan Shi Sai Hira Suke, Wanda Yawanci Wayanda Sukai Karatu neh Tare, Anan Yake Fada Musu Ya kusa Aure. Niko Nace "Wah Yce Ya Bashi?? Yaushe Akai Maganan Balle" Yawancinsu Mamaki Suke Saboda Sunsan Yarima Baisan Kalmar Aure, Sanin halinshi Yasa kowa Yaja bakinshi Yayi Shiru, Saidai Fatan Alheri dasuka mai...
Anci ansha, Sannan Aka Bude Asibiti, Mutane Suka Shishiga Aka Zagaya Ko Ina Na cikin Asibitin, Niko Ummy Abduol Sakin Baki nai Ina Kallan Asibitin, Kayan Aikin ban Taba Ganin Irinsu anan nigeria bah. Mutanen dake Wajan Sai Santin Asibitin suke Saboda Tsaruwanshi da kuma Kayan Aikin dake ciki. Addua Sosai Akai Sannan Kowa Ya Watse Cikeda Nishadi bayan An Raba Kyaututuka Kala kala. Su Mai martaba Gda Suka koma, Haka su Fulani da Ummah. Saida Aka Natsa Da Daddare Lokacin Duk baki Sun koma, Fulani da Umma Sai Sarki Kabeer da Sarki Khaleed Zaune a Side din Mai Martaba Sunata Hira, Kayan Itatuwane a Gabansu, Da Abinci kala kala.
Fulani ce Ta Kallesu Tace
"Damako Akwai Wani Abu danakesan Fadama Mai Martaba, Anma Tunda Ga sarki Khaleed Saina Fada Duka"
Sarki Kabeer Ya Kalleta
"Maganan Meh Fah?"
Fulani Ta gyara Zama
"Last Week ina Zaune Yarima Yazo ya Sameni akan Maganan Parveen, Yace Gaskiya Yana santa kuma Aurenta Yakeson Yi"
Murmushi Sarki Khaleed Yayi Yace
"Indai Wannan neh Bah Matsala ni nabashi"
Itama Umma Murmushin Tai
"Wannan Ai bah Abin Damuwa baneh. Allah Ya shige Mana Gaba Ya Sanya Alheri"
Sarki Kabeer koh Tsuke Fuska Yayi
"Niko Sam Ban Amince bah"
Dukkansu Suka Juyo Suka Kalleshi da Mamaki
Ya Gyada Kai Sannan Yace
"Yarinya Mai Hankali kamar Parveen za'a dauka aba Fardeen??, Aa Bazai Yuwu bah. Salan Yaje Yayita Cutanta"
Dan Murmushi Sarki Khaleed Yayi
"Na Yarda da Tarbiyan Yarima, Nasan Bazaiyi Abinda Kake tunani bah"
Girgiza Kai Kawai Sarki kabeer Yayi yana Murmushin Qarfin hali
Umma Tace
"Bah Damuwa Ranka Ya dade, Yarima Mutum neh Na Qwarai bashida Matsala"
Shidai sarki Kabeer bai Qara cewa komai bah Akan magana, Haka suka Cigaba da Hiransu...
_Shin Fans Kodai Sarki Kabeer naciki neh??_
Ummy Abduol✍🏻
🏤🏤🏤👑
*A WANI MASARAUTA*
🏤🏤🏤 👑
By *Ummy Abduol*
Page1⃣3⃣
Shidai Sarki Kabeer bai Qara cewa Komai bah Akan Maganan, haka suka Cigaba da hirarsu..Kwanansu uku Suka Koma, Ranan da Suka koma fulani ta iske Mai Martaba a side dinshi, Newspapern dake Hannunshi Ya Aje Yana Kallanta, Ta zauna Kan kujera tana Kallanshi, Dogaran dake gefenshi Yama nuni Suka Bar Falon Dasauri...
Ya Kalleta Cikeda Tsokana
"Uwargida Sarautar Mata, Yana Ganki neh Yau wani iri??"
Fuskanta bah Fara'a Ta kalleshi
"Ranka Ya Dade bai Kamata Kai Irin Furucin nan Akan danka bah"
Ya Dago
"Kamar Yha??"
"Muna Magana Akan Yarima da Parveen kuma naji ka Sako wani Maganan"
Murmusawa Yayi yana Kallanta
"Rabiatu knan! Keh Kanki kinsan Hali irin na Yarima. Bah saina Fada Miki bah, Tho Fisabilillahi Jibi abinda Yayi Rannan Har Saida Ya Kwana Magarqama"
Saurin Katseshi tai da Cewa
"Wannan Ya wuce, Rayuwar dana nake Tunani, Yace bazai iya Rayuwa bah parveen bah. Ni kuma banason rasa shi"
Dariya Mai Martaba Yayi qasa, Qasa yana Kallanta
"Maida Wuqar Uwargida, Na gama Shirya Komai. Sati mai kamawa Insha Allahu za'aje nema mai Aurenta"
Murmushi Fulani tai ta Harareshi da Sigar Wasa
"Mai Makon ka fadamin tunda na Shigo ka barni inata Asarar kalamaina"
Dariya Sosai Mai Martaba Yayi Suka Cigaba da Hirarshu Cikin Nishadi...
Yau Monday Tushan Aiki, Tunda Asubah da Yarima Yayi Sallah bai Koma bah, abubuwan da Duk yake Buqata Yasa dogaranshi Suka Hada Mai a Wata Yar Jaka, Wanka Yayi Ya Shirya Cikin Yellow Suit da Black Shirt, Sai black tie. Qafafuwanshi Cikin Wata Hadadiyar Black cover. Ga Gashin.nan Yasha Gyara Kamar Na india.
Kayan sun Matuqar Amsarshi, abinda da Farin Fata, Ni Kaina Ummy Abduol Saida Ya Burgeni. Yana Tafe Dogaranshi na Takemai baya Rike da Breifcase dinshi.da kuma Wata Yar Jaka, Dakin Fulani Ya Shiga Ya gaidata
Ta Kalleshi Tana Yar Fara'a
"Yau Za'a Fara zuwa asibiti??"
Kai Kawai ya Gyada Yana Danna Wayarshi
"Tho Allah ya Tsare Ya kiyaye Hanya, A Kula Dan Allah da Haqqin mutane. Sannan Ka Tuna Ran dan Adam Kake Aiki akai Banda Sakaci"
Mikewa yayi Yana duba Agogon Hannunshi.
"Insha Allah Fulani"
Fatan Alheri tamai ya fito Ya nufi side din mai Martaba dan Safiya neh bai Isa ace Yaje Fada lokacin bah
Zaune Ya Sameshi Yana Lazumi, Saida Ya Iddar Sannan Ya Amsa
Yamai Addua Sosai Tareda fatan Alheri, Ya Fito Ya Shiga Motarda Aka Tanadar Mai Dan Zuwa Aiki, Dogaranshi Suka Shiga Dayan Sai "Fardeen Specialist Hospital"
***********
Parveen Na Cigaba da Karatunta Cikin Kwanciyar Hankali da Annasuwa, Koda Su Umma Suka dawo basu Mata Magana Akan Yarima bah, Jira suke Sai Sanda Akazo neman Auren Sannan ta Sani, dukda ita Lokaci Zuwa Lokaci Takan Tuna Yarima Sannan Taji Gabanta Ya Fadi. Addua Take Sosai dan neman Tsari daga Sharrin Yarima. Tana Yawan Fadama Aminiyarta Deeza Halin datake ciki, Kwantar Mata da Hankali koda Yaushe takanyi Tareda Jadada mata Dagewa da Addua...
Cikin Satin Nan Yarima Yaba Aikinshi Mahinmanci Sosai, Kuma Yana Matuqar jin Dadin Asibitin, Kasancewarshi Gynecologist (Likitan Mata) hakan Yasa yawan Harka da Mata, Wasu daga Cikin patient Masu zuwa Asibitin Suna Zuwa neh Kawai dan Ganinshi Saboda Yanda Sukejin Labarin Haduwarshi, Hakan Yasa Neman Mata wajan Yarima Ya Qaru "Allah Ya Kyauta"...
Ranar Juma'a Da Safe Sarki Kabeer da Tawagarshi Suka nufi Kasar Gombe, Tun a Airport suka Hadu da Tawagar Sarki Khaleed da Sukazo tarbarsu. Suna Sauka Suka Shiga Mota Suka Nufi Gida, Saida Akai Sallan Juma'a Sannan Suka Samu Suka Qebe, Bayan sunci Sunsha, Umma Tazo Ta gaida Mai Martaba sun dan Taba Hira Sannan Tabar Falo, Sarki Kabeer sai Tambayan Parveen Yake, Mai Martaba Yace Tana Makaranta..
An Tsaida Maganan Aure, An Bada Sadaki Naira Dubu Dari. Sannan Ansa Ranar Biki Wata Daya, Sarki Kabeer bai Kwana bah Suka Juya Tareda Tawagarsa Cikeda Farin Ciki, Sun Koma Gida Lapia. Fulani Ta Iske Mai Martaba a Side dinshi, Bayani yamata duk Yanda Akai, Farin ciki Tai Sosai Ta mike Tana Cewa
"Yau Yarima Zaisha Albishir"
Dan Dariya Mai Martaba Yayi
Tadan Rusuna
"Ka Huta Lapia"
Ta fita daga Dakin Fara'a Kwance Kan Fuskanta...
Yarima na dawowa Fulani tasa A mata kiranshi, Ya qaraso Side din yana gungunai. Gefenta yasamu ya Zauna yana Turo baki. Ta kalleshi tana Murnushi
"Kasan Dalilin Kiranka??"
Kai Ya gyada Alamar Aa
Qara Murmushi tai Tana Kallanshi
"Mai Martaba Yaje Qasar gombe Yau Akan magananka da Parveen"
Gyara Zama Yayi Yace
"Tho ya Ake Ciki fulani??"
Sumar kanshi ta Shafa
"An Gama komai biki nanda Wata Daya"
Dariya Ya saki Ya Rungume Fulani
"Much Thanks Fulani, Shiyasa Nake Sanki"
Ya Mike
"Barinje Naima Mai Martaba Godiya"
Bai Jira mai Fulani zatace bah Ya fita Yana Fara'a Kamar dagaske..
Parveen Bata dawo gidan bah Sai Yanma, Saida Taci Abinci ta huta Sannan Jakadiya Ta Shigo, Rusunawa tai ta kwashi Gaisuwa Sannan Tace
"Ranki Ya dade Mai Martaba Nasan Ganinki"
"Tho Tace"
Jakadiya tabar dakin
Ko Minti daya bata Qaraba Ta mike ta Nufi Side din Mai Martaba da Sallama..
Ya Amsa Ta nemi guri ta zauna..
Shiru ne ya Biyo baya. Chan Ya Dago Ya kalleta Yace
"Parveen a Matsayinmu nida Mahaifiyarki, Munada Daman da Zamu zaba Miki Miji wanda mukaga ya Dace da Tsarin Rayuwanki, Mai Hankali mai Tarbiya dan Gidan dattako.
Gabanta neh ya fadi ta dake Tana Cigaba da Sauraranshi...
Ummy Abduol✍🏻
🏤🏤🏤👑
*A WANI MASARAUTA*
🏤🏤🏤 👑
By *Ummy Abduol*
Page1⃣4⃣
Dedicated dis page to *My Facebook Fans* Allah Ya barmu Tare..
Umma dake kallanta Sun Sanda Ta Dau katin Tace
"Naga Kin Bata Fuska neh, jibi neh dai Kuma Tare zamu Tafi"
Tsuke Fuska Tai Tana Kara Kallan Katin
"Nifa Umma Inada Lectures Ranan"
"Haba Parveen, Dan kinyi missing Lectures na kwana Biyu zuwa uku Shine meh?? Kinga Fah Wannan Gaiyatar daga Sarki Kabeer Take. Shi Yace Abaki, kinga bai kamata ki Watsa mai Qasa a ido bah"
Gyada Kai Kawai Tai
"Shiknan Allah Ya kaimu"
Umma Tace "Ameen"
Barin Wajan Tai Tana gungunai, Ita bawai Batasan Zuwa bneh, Kawai Saboda Maqiyinta neh Yasa batasn zuwan, Tsaki Taja Ta qarasa dakinta Tana nazarin Yanda zata Subulbule zuwan. Da Daddare Mai Martaba Yayi Kiranka, Ta Je Side dinshi Ta Gaidashi Tareda Neman Wajan Zama.
"Gobe in Allah Ya nufemu da kaiwa zamu Tafi Masarautar Gombe dan Kinsan Akwai Taro na bude Asibitin Yarima Fardeen, Dan Haka Ki Zamana cikin Shiri"
Bata Fuska Tai Tadan dago ta Kalli Mahaifin nata
"Gobe fah inada Test harda Jibi, nima sai dazu ake Fadamin kuma idan banyi bah Zai Shafi result dina"
Shiru Mai Martaba Yayi Nadan Seconds Sannan ya klleta
"Shiknan Allah Ya bada Sa'a"
Ameen Tace Tana Yar Murmushi
Tashi Kije Abinki"
Duqawa Tai Kanta Qasa
"A Tashi Lapia"
Sannan Ta mike Tabar Falon Cikeda Farinciki..
Haka kuwa akai Parveen batabi Su Umma bah, Umma Dai Sam Bata Yarda da test dinda parveen tace Suna dashi bah. Abin bah qaramin daure mata kai Yayi bah, tho mai yasa Parveen batasan Zuwa Gombe?? Da Wannan tunanin Suka Kai Masarautar Gombe. Gidan Cike Yake da Baki Yan nesa, an Karamasu Tareda Basu Masauki, Umma Kam tana Chan Wajan Aminiyarta Fulani. Washe Gari Aka Hau Biki A Chan Haraban Asibitin Mai Suna "Fardeen Specialist Hospital"
Taro Yayi Taro, Kowa Daka gani Yana Cikin Farinciki, Bama Kaman Mai Martaba Da Bakinshi Yaqi Rufuwa...
Yarima Nachan Zaune Cikin Abokanan Shi Sai Hira Suke, Wanda Yawanci Wayanda Sukai Karatu neh Tare, Anan Yake Fada Musu Ya kusa Aure. Niko Nace "Wah Yce Ya Bashi?? Yaushe Akai Maganan Balle" Yawancinsu Mamaki Suke Saboda Sunsan Yarima Baisan Kalmar Aure, Sanin halinshi Yasa kowa Yaja bakinshi Yayi Shiru, Saidai Fatan Alheri dasuka mai...
Anci ansha, Sannan Aka Bude Asibiti, Mutane Suka Shishiga Aka Zagaya Ko Ina Na cikin Asibitin, Niko Ummy Abduol Sakin Baki nai Ina Kallan Asibitin, Kayan Aikin ban Taba Ganin Irinsu anan nigeria bah. Mutanen dake Wajan Sai Santin Asibitin suke Saboda Tsaruwanshi da kuma Kayan Aikin dake ciki. Addua Sosai Akai Sannan Kowa Ya Watse Cikeda Nishadi bayan An Raba Kyaututuka Kala kala. Su Mai martaba Gda Suka koma, Haka su Fulani da Ummah. Saida Aka Natsa Da Daddare Lokacin Duk baki Sun koma, Fulani da Umma Sai Sarki Kabeer da Sarki Khaleed Zaune a Side din Mai Martaba Sunata Hira, Kayan Itatuwane a Gabansu, Da Abinci kala kala.
Fulani ce Ta Kallesu Tace
"Damako Akwai Wani Abu danakesan Fadama Mai Martaba, Anma Tunda Ga sarki Khaleed Saina Fada Duka"
Sarki Kabeer Ya Kalleta
"Maganan Meh Fah?"
Fulani Ta gyara Zama
"Last Week ina Zaune Yarima Yazo ya Sameni akan Maganan Parveen, Yace Gaskiya Yana santa kuma Aurenta Yakeson Yi"
Murmushi Sarki Khaleed Yayi Yace
"Indai Wannan neh Bah Matsala ni nabashi"
Itama Umma Murmushin Tai
"Wannan Ai bah Abin Damuwa baneh. Allah Ya shige Mana Gaba Ya Sanya Alheri"
Sarki Kabeer koh Tsuke Fuska Yayi
"Niko Sam Ban Amince bah"
Dukkansu Suka Juyo Suka Kalleshi da Mamaki
Ya Gyada Kai Sannan Yace
"Yarinya Mai Hankali kamar Parveen za'a dauka aba Fardeen??, Aa Bazai Yuwu bah. Salan Yaje Yayita Cutanta"
Dan Murmushi Sarki Khaleed Yayi
"Na Yarda da Tarbiyan Yarima, Nasan Bazaiyi Abinda Kake tunani bah"
Girgiza Kai Kawai Sarki kabeer Yayi yana Murmushin Qarfin hali
Umma Tace
"Bah Damuwa Ranka Ya dade, Yarima Mutum neh Na Qwarai bashida Matsala"
Shidai sarki Kabeer bai Qara cewa komai bah Akan magana, Haka suka Cigaba da Hiransu...
_Shin Fans Kodai Sarki Kabeer naciki neh??_
Ummy Abduol✍🏻
🏤🏤🏤👑
*A WANI MASARAUTA*
🏤🏤🏤 👑
By *Ummy Abduol*
Page1⃣3⃣
Shidai Sarki Kabeer bai Qara cewa Komai bah Akan Maganan, haka suka Cigaba da hirarsu..Kwanansu uku Suka Koma, Ranan da Suka koma fulani ta iske Mai Martaba a side dinshi, Newspapern dake Hannunshi Ya Aje Yana Kallanta, Ta zauna Kan kujera tana Kallanshi, Dogaran dake gefenshi Yama nuni Suka Bar Falon Dasauri...
Ya Kalleta Cikeda Tsokana
"Uwargida Sarautar Mata, Yana Ganki neh Yau wani iri??"
Fuskanta bah Fara'a Ta kalleshi
"Ranka Ya Dade bai Kamata Kai Irin Furucin nan Akan danka bah"
Ya Dago
"Kamar Yha??"
"Muna Magana Akan Yarima da Parveen kuma naji ka Sako wani Maganan"
Murmusawa Yayi yana Kallanta
"Rabiatu knan! Keh Kanki kinsan Hali irin na Yarima. Bah saina Fada Miki bah, Tho Fisabilillahi Jibi abinda Yayi Rannan Har Saida Ya Kwana Magarqama"
Saurin Katseshi tai da Cewa
"Wannan Ya wuce, Rayuwar dana nake Tunani, Yace bazai iya Rayuwa bah parveen bah. Ni kuma banason rasa shi"
Dariya Mai Martaba Yayi qasa, Qasa yana Kallanta
"Maida Wuqar Uwargida, Na gama Shirya Komai. Sati mai kamawa Insha Allahu za'aje nema mai Aurenta"
Murmushi Fulani tai ta Harareshi da Sigar Wasa
"Mai Makon ka fadamin tunda na Shigo ka barni inata Asarar kalamaina"
Dariya Sosai Mai Martaba Yayi Suka Cigaba da Hirarshu Cikin Nishadi...
Yau Monday Tushan Aiki, Tunda Asubah da Yarima Yayi Sallah bai Koma bah, abubuwan da Duk yake Buqata Yasa dogaranshi Suka Hada Mai a Wata Yar Jaka, Wanka Yayi Ya Shirya Cikin Yellow Suit da Black Shirt, Sai black tie. Qafafuwanshi Cikin Wata Hadadiyar Black cover. Ga Gashin.nan Yasha Gyara Kamar Na india.
Kayan sun Matuqar Amsarshi, abinda da Farin Fata, Ni Kaina Ummy Abduol Saida Ya Burgeni. Yana Tafe Dogaranshi na Takemai baya Rike da Breifcase dinshi.da kuma Wata Yar Jaka, Dakin Fulani Ya Shiga Ya gaidata
Ta Kalleshi Tana Yar Fara'a
"Yau Za'a Fara zuwa asibiti??"
Kai Kawai ya Gyada Yana Danna Wayarshi
"Tho Allah ya Tsare Ya kiyaye Hanya, A Kula Dan Allah da Haqqin mutane. Sannan Ka Tuna Ran dan Adam Kake Aiki akai Banda Sakaci"
Mikewa yayi Yana duba Agogon Hannunshi.
"Insha Allah Fulani"
Fatan Alheri tamai ya fito Ya nufi side din mai Martaba dan Safiya neh bai Isa ace Yaje Fada lokacin bah
Zaune Ya Sameshi Yana Lazumi, Saida Ya Iddar Sannan Ya Amsa
Yamai Addua Sosai Tareda fatan Alheri, Ya Fito Ya Shiga Motarda Aka Tanadar Mai Dan Zuwa Aiki, Dogaranshi Suka Shiga Dayan Sai "Fardeen Specialist Hospital"
***********
Parveen Na Cigaba da Karatunta Cikin Kwanciyar Hankali da Annasuwa, Koda Su Umma Suka dawo basu Mata Magana Akan Yarima bah, Jira suke Sai Sanda Akazo neman Auren Sannan ta Sani, dukda ita Lokaci Zuwa Lokaci Takan Tuna Yarima Sannan Taji Gabanta Ya Fadi. Addua Take Sosai dan neman Tsari daga Sharrin Yarima. Tana Yawan Fadama Aminiyarta Deeza Halin datake ciki, Kwantar Mata da Hankali koda Yaushe takanyi Tareda Jadada mata Dagewa da Addua...
Cikin Satin Nan Yarima Yaba Aikinshi Mahinmanci Sosai, Kuma Yana Matuqar jin Dadin Asibitin, Kasancewarshi Gynecologist (Likitan Mata) hakan Yasa yawan Harka da Mata, Wasu daga Cikin patient Masu zuwa Asibitin Suna Zuwa neh Kawai dan Ganinshi Saboda Yanda Sukejin Labarin Haduwarshi, Hakan Yasa Neman Mata wajan Yarima Ya Qaru "Allah Ya Kyauta"...
Ranar Juma'a Da Safe Sarki Kabeer da Tawagarshi Suka nufi Kasar Gombe, Tun a Airport suka Hadu da Tawagar Sarki Khaleed da Sukazo tarbarsu. Suna Sauka Suka Shiga Mota Suka Nufi Gida, Saida Akai Sallan Juma'a Sannan Suka Samu Suka Qebe, Bayan sunci Sunsha, Umma Tazo Ta gaida Mai Martaba sun dan Taba Hira Sannan Tabar Falo, Sarki Kabeer sai Tambayan Parveen Yake, Mai Martaba Yace Tana Makaranta..
An Tsaida Maganan Aure, An Bada Sadaki Naira Dubu Dari. Sannan Ansa Ranar Biki Wata Daya, Sarki Kabeer bai Kwana bah Suka Juya Tareda Tawagarsa Cikeda Farin Ciki, Sun Koma Gida Lapia. Fulani Ta Iske Mai Martaba a Side dinshi, Bayani yamata duk Yanda Akai, Farin ciki Tai Sosai Ta mike Tana Cewa
"Yau Yarima Zaisha Albishir"
Dan Dariya Mai Martaba Yayi
Tadan Rusuna
"Ka Huta Lapia"
Ta fita daga Dakin Fara'a Kwance Kan Fuskanta...
Yarima na dawowa Fulani tasa A mata kiranshi, Ya qaraso Side din yana gungunai. Gefenta yasamu ya Zauna yana Turo baki. Ta kalleshi tana Murnushi
"Kasan Dalilin Kiranka??"
Kai Ya gyada Alamar Aa
Qara Murmushi tai Tana Kallanshi
"Mai Martaba Yaje Qasar gombe Yau Akan magananka da Parveen"
Gyara Zama Yayi Yace
"Tho ya Ake Ciki fulani??"
Sumar kanshi ta Shafa
"An Gama komai biki nanda Wata Daya"
Dariya Ya saki Ya Rungume Fulani
"Much Thanks Fulani, Shiyasa Nake Sanki"
Ya Mike
"Barinje Naima Mai Martaba Godiya"
Bai Jira mai Fulani zatace bah Ya fita Yana Fara'a Kamar dagaske..
Parveen Bata dawo gidan bah Sai Yanma, Saida Taci Abinci ta huta Sannan Jakadiya Ta Shigo, Rusunawa tai ta kwashi Gaisuwa Sannan Tace
"Ranki Ya dade Mai Martaba Nasan Ganinki"
"Tho Tace"
Jakadiya tabar dakin
Ko Minti daya bata Qaraba Ta mike ta Nufi Side din Mai Martaba da Sallama..
Ya Amsa Ta nemi guri ta zauna..
Shiru ne ya Biyo baya. Chan Ya Dago Ya kalleta Yace
"Parveen a Matsayinmu nida Mahaifiyarki, Munada Daman da Zamu zaba Miki Miji wanda mukaga ya Dace da Tsarin Rayuwanki, Mai Hankali mai Tarbiya dan Gidan dattako.
Gabanta neh ya fadi ta dake Tana Cigaba da Sauraranshi...
Ummy Abduol✍🏻
🏤🏤🏤👑
*A WANI MASARAUTA*
🏤🏤🏤 👑
By *Ummy Abduol*
Page1⃣4⃣
Dedicated dis page to *My Facebook Fans* Allah Ya barmu Tare..