Chapter -17
Zayn Malik Part 1 Compelet Hausa Novel · about 710 min read
Ita kan ta sai da jikin ta yayi sanyi domin zuwa yanzun ta fara fahimtar haka, duk tsanar sa take mishi bai saka yaron ya fadi ba, sai cigaba kenan idan ta cigaba da adawar ta tabbas ita zata yi y'a kwance uwa kwance.
**
Kawo musu ruwa da snacks aka yi, Abul yabi kugun matar da ido, musamman yadda take juya shi kamar ta saka balloon juyawa yayi ya kalli Zayn yana faɗin.
"Matar nan duniya ce, don Allah dubi kugun nan mamalam, idan ina da irin wannan Billahi bani kuma leka waje."
"Karya kake dan Ubanka, tunda ka fara cin na waje sai Ammyn ta haɗa da rokon Allah "
Ya fada mishi yana daukar glass cup din da aka zuba ruwa a cikin shi.
"Dan iska mara mutunci an ce maka ba zan tuba bane? Ko an ce maka zan zauna ne haka!"
"Hmm Sarkin wayo wato ka gama cin na mutane a waje ka nime me kyau kaci a ciki toh ba wannan, yadda ka lalata musu yara haka zaka auro su, domin ko kazo niman aure sai na gaya musu kai mutumin banza ne dan iska me dick a hannu "
"Ya ishe ka dan Ubanka,.yaushe Hajiya Umma ta daina saka maka pampers dan Ubanka "
"Na yarda duk da haka ni ba watsattse bareka bane kai fa kullum yawo kake da abu a hannu "
Wannan kalman na watsattse ya bawa Abul haushi domin haka ya sauya wurin zama, yana hararan Zayn wanda shima yake d'aga mishi kafad'a tare da cewa.
"Idan kayi zuciya ka bar bin yan mata"
**
A hankali ta fito daga ban daki, tana tsane gashin ta da towel, pink colour zama tayi a gaban mirror tana kallon kanta, gashi dai bata da matsalar kome amma bata da nutsuwa, kome q wadacce yake a rayuwar ta, amma ta rasa gane uwa ta rasa ko Uba? Gata dai gashi nan tana gani, soyayya tana samu amma bata san ya zata yi da rayuwar ta ba, shi kan shi Ibadar bata da yakinin zai karbu, kurawa kan ta ido tayi, wacce rayuwa akwai ƙaddarar shi amma tatta rayuwar ƙaddarar ta kenan fadawa mugun aikin alfasha.
Kasancewar garin da sanyi yasa ta shafa mai fuskar ta kuwa bata yi make-up ba, dan she believe da tana da natural beauty no need make-up, ita har kyau ne kabilar mahaifiyar ta, da shi kan shi Mahaifinta suna da kyau na asali, tunda kakarta Baba ya gaya mata su din fulanin gyambu ne, sannan itama a kabilar mahaifiyar ta, suka da relate da fulanin Ethiopia, masu kyau asali mara algus, jona handdry tayi ta fara busar da gashin kanta, tare da kame fuskarta mara hayaniya, kwali kawai ta shafa sannan ta shafa mai ta kuka taje kan ta, kafin ta mike ta nufi wurin kayan ta, ta bude closet din ta me cike da kaya kama wata Barbie, haka kawai take jin sha'awar shigar gargajiya, dan haka ta dauko wani atamfar Super wax, wanda aka yi shi dogon riga iya gwiwa, dauko push up bra din tayi ta saka, sannan ta dauki pant da underwear dinta, ta saka tana kallon kanta musamman da pant din ya kasance lingerie ne, irin sexy pant din nan, iya gaban ya rufe bayan a bude sai dan siririn igiya da ya ratsa tsakanin mazaunin ta.
Gyara zaman bra din tayi da pant din, sannan ta dauki rigarta ta saka, tana gyara zaman rigar, bude kofar dakin Aina'u tayi ta zuba mata ido, musamman hips din da suka wani cika gown din, bata juya ba, domin burinta na son xuge zip din rigar, bakin ciki ne da jin haushi suka cika ran Aina'u, a hankali ta tako bayan Titih ta ja mata zip din zama, tare da cewa.
"Yau kuma nigeria aka tuna?"
Kallon Aina tayi ta mirro sannan ta ce mata.
"Wani abu ne?"
"A'a" ta bata amsa a takaice, a hankali ta kai hannun ta kan kugun Titih.
"Mijin ki zai huta dayawa Titilopemi, amma idan ya kasance ba Imaden kika aura ba fa? Zaki iya nuna mishi past din ki, ko zaki yi covering din shi ne, ki aure shi bayan bai san wacece ke ba?"
Cikin rashin damuwa ta buge hannun Aina'u tana faɗin.
"Kina da wani issues ne akan Rayuwata?"
Rike baki tayi tana kallon Titih.
"Me kike nufi? Kawai daga tambayar ki sai ya zama wani abu?"
"Dole na tambaye ki?" Ta ajiye dan karamin kit na dan kunnen ta, sannan ta juya tana me harde hannun ta a kirji.
"Toh amma gani nayi ai family Imaden basu san wa zasu daukawa dan su ba, sannan kin san yadda suke girmama jinin da xai fita a jikin mace ranar farkon haduwar ta da d'a namiji?" Ta tambayi titih tana dariyar shakiyanci. Wacce tayi mutuwa tsaye, baki daya jikin ta yayi sanyi, kamar ruwa ya cinye ta.
"Koda yake, ai dildo kika amfani da shi ko? Ba matsala tunda nasan bai yi ruined virgin dinki ba" har zata wuce cikin fushi Titih ta fincikota.
"You know what? Zan baki mamaki a iyakar rayuwata, wannan ya zama last discuss da zamu yi dake akan lifestyle dina, idan kika kuma shiga abinda ya shafi rayuwata zan dragging din ki ta yadda ba zaki gane ba" sannan ta ture ta. Domin ta fara kai makura a iskancin da Aina'u take mata.
Faduwa tayi sannan ta kalli titih da ta dauko Princess coat dinta light brown ta saka kafin ta ribbon ta kame gashin ta, sannan ta nad'e shi sosai, tayi donut da shi, kafin ta dauki dankalin kayan ta daura akan ta, sannan ta yane kanta da mayafi.
"Titilopemi baki san wasa bane?" Juyawa tayi ta dauki bag dinta na crossbody, sai takalmin ta maryjane, ta shirya tsaf, kafin ta fesa turaren Arabia perfume.
Sannan ta gyara dakin kamar bata yi kome a cikin shi ba, sai kamshin turaren ta yake, kafin ta fito abinta.
Zuwa gaban towel din ta Aina tayi ta dauka tana shinsina towel din ta, ganin ta fita har lokacin Aina bata fito ba, yasa ta koma dakin da sauri. Turus ta tsaya tana kallon Aina da take kara damke towel din ta.
"Wannan wani irin iskanci ne? Ki fita min a daki"
Ta fada a fusace, tana kwace towel dinta.
"Titilopemi please ki bani damar na jiyar dake dadin da baki tab'a ji ba, ki bani damar da zan banban ta miki tasirin mace yar Uwarki akan namiji, wallahi idan kika nace sai namiji tsofa zaki yi da wuri kuma karshe yana ganin baki moruwa ya juya miki ba."
Tass ta wanke ta da mari, tana huci cikin mugun takaici.
"Jahilcin nawa bai kai ga in yi abin da Allah ya tashi alumma guda domin kamzanci shi ba, ke kin zata ina wannan rayuwar ne dan naji dad'i, daga lokacin da kika gaya min magana dazun nan na kara jin tsanar koke a raina. Ko ban auri Imaden ba Allah zai bani wanda zai kula da rayuwata, dan haka ki fita min a ɗakina dan kin fi karfin dabba sai dai matacciya janaba"
Murmushi Aina tayi tana me janye hannun Titilopemi, ta na fadin.
"Naga abinda na gani ba zan tab'a barin ki ba, Wallhi sai na yi miki abinda baki zata ba, kyakyawar fuskar ki, zuwa surar jikin ki sai na lalata shi da hannuna, naci na saka wannan hannun nawa na huta gaban ki na fasa fatarrrr" sake dauke ta da mari Titih tayi cikin jin haushi ta shiga ture ta, a fusace ita juya tare da ture Titi da bango. Tana me saka kai zata sumbaci bakin ta, ita kuwa ta kifa mata mari, dambe sosai suka yi sai da madam Clara, me musu aiki ta shigo da gudu, tana me shiga tsakanin su.
"Kuma ki hada kayan ki, ki bar min gidana, kar na dawo na same ki, Ma Clara ki fitar min da ita"
Babu musu ta fitar da ita, ita kuma ta koma ban daki ta sakarwa kanta ruwan sanyi, zuciyar ta yana kara bugawa tana jiyo muryan Aina tana zagin ta.
"Ba sai kin Kore ni a gidan ki ba, karuwa yar nagada, ko ance miki bamu san uwar ki da Ubanki zaman dadiro suke ba, tsinaniya wacce aia haife ta a hanyar zina, kuma na rantse da Allah sai na kwanta dake, na kwanta dama abinda kike boyewa"
Kuka Titih take tare da jin tsanar kanta da kuma halin da take ciki, dan haka ta zauna tai kukan ta ya ishe ta, sannan ta fito ta sauya kaya cikin sweater dress, dogon riga ne me kauri har kasa, hat ta daura akan ta sai scarf da ta yafa a wuyarta. Sannan ta fito tana kallon yadda Clara take shirya musu abinci, table din ta nufa.
"Mss Abdul Ganiyu, kiyi hakuri da abinda ya faru, don Allah karki dauki haka ya raba tsakanin ku,"
"Ma Clara! Please ki cire bakin ki a fadar nan ta fita ta bar min gidana bana son ganin ta"
"Toh shi kenan" baturiyar ta fada, toaster bread da tea ta sha, sannan ta mike zata fita.
"A'isha don Allah kiyi hakuri, wallahi bacin rai ne. Amma don Allah ki rufa min asiri bani da kowa a garin nan sai ke ban san ko ina ba sai nan da makarantar mu, don Allah kiyi hakuri"
"Ki fita ki bani wuri bana son kara ganin ki, gida kuwa nawa ne nace bana son zaman ki a cikin shi, na yarda iyayena zaman dadiro suke, it's my fault ne? Ko an ce miki ina jin dadin rayuwa haka ne? Bari na gaya miki da ace ina da iko da Destiny dina na rantse da Allah baki isa ko gaya min kome ba, rayuwata daban na iyayena daban, ba sai kin min gori ba. Sai dai na gaya miki bani ce na janyo ki rayuwa ta ba, ke kika shigo rayuwata dan haka yanzu ma ba damuwa ni nace ki fita a rayuwata, idan akwai abinda yafi abinda kika faɗa ki fada ko kika sani ko cigaba da sani, kowani mutan yana tare da ƙaddaran shi You can go anywhere you like" daga haka tayi ficewar ta. Shiru Aina tayi tana nazarin abinda ya kai ta maganar banza akan Titih.
Kasa zama tayi domin tasan wallahi ko hostel bata isa ta kama ba, Titih ce rufin asirin kaf a garin nan duk abinda take yi da wadakar da take da bazar titih take, dan haka ta dauki wayarta ta kira Baban Titih. Tana kuka take gaya mishi abinda ya hada su, yanzu gashi ta kore ta.
"Shi kenan zan bata hakuri amma ana kai zuciya nesa, domin A'isha bata cika fushi haka ba, sai ka kure ta." Bayan ya gama fadar haka ya kashe wayar, ta kira Imaden ta gaya mishi tana kuka. Amadadin ya fahimci makirci ne sai ya shiga zagin Titih tare da cewa.
Shi bai san lokacin da ya fada soyayyar ta ba, ashe dama haka take da rashin mutunci, duk da tana rufa mata asiri bata sani ba, shine zata juya mata ba. Sannan ya daura da tayi hakuri , shi ya fara tunanin fasa auren Titih dan yanzu ya gane bata da tarbiyya ba yar mutunci bane, idan da yar mutuncine ba zata wulakanta Aina ba, dan haka ta share hawayen ta, nan da wata me zuwa zai zo ya ci Uban Titih.
Tunda ta fahimci Baban titih goyan bayan ta yayi, shi yasa ta bullo da Imaden shi kuma ganin kamun kanta yaƙe gani har yana cewa ban da ƙaddara me zai yi da mace a fuska kamila a bayan fuskarta yar duniya.
Da wannan ya kashe wayar, dariya Aina'u tayi dan ta kusan wargaza auren titih da Imaden duk bura uban da za ayi sai ayi.
**
Cike da matsanancin damuwa ta isa gyne, babban damuwar ta ta hadu da Dr Emily. Itama Yar Ethiopia ce kuma tasan family din Maman Titih. Tana can dakin haihuwa, zata shiga nurse suka hanata shiga.
"Please ina son ganin Mom ne" dake gabaki daya asibitin da Mom suke kiran Dr Emily.
"Ok ba damuwa" shiga tayi ta kalle ta, kafin ta isa gaban ita Mom din, ta rike hannun Mom ta fashe da kuka.
"Don Allah ki duba ni, ko nayi ruined virgin dina"
Yadda jikin ta yake rawa yasa Matar ta ajiye abinda take ta cewa sauran nurse din da suke karban haihuwa .
"Ku gyara baby din da uwar bari na duba Yarinya ta" ta ja ta wani daki.
"Me yasa baki da hankali? A gaban nurses kike fadar haka? Karki kuma yin haka bana so, kin bawa wani Kanki ne?"
"A'a shi din ne kawai, amma ina tsoron kar wani abu ya same wurin na rasa shi har abada"
***
A jirgi kuwa tsakanin Abul da Zayn an yi fada ya kai sau goma, domin kuwa idan ya ga mace ya yi magana haka Zayn zai ce mishi.
"A dai ji tsoron Allah, domin na zaka lalata tarbiyyar yar wani ba kace a baka me kyau ba, dan Ubanka ni zan bada labarin iskancin ka"
"Mara mutunci ko kunya baka ji ba, zaka lalata auren bawan Allah tir da mugun halin ka!"
"Na yarda dan Uban mutum ko gidana ba zan yarda taure yazo ba, domin kar busurancin mutum ya tashi akan mata ta"
"Allah ya min tsari Zayn wallahi yadda zan bada rayuwata ta domin kare naka haka zan kare matar ka da Yaran ka, kai dan bura ubanka ko mutuwa kayi ba zan auri matar ka ba, kawai ina rokon alfarma idan Allah yasa ka kaifi Ya mace ta farko don Allah ka bani auren ta"
"Kutmar Ubanka, Abul Khair kai ba Abul Khair bane Abul sharri ne iskancin kama ya wuce kan kowa ya koma akan Future daughter na, dan Ubanka ba zan baka auren ta ba, gyara ka mutu da son ta"
"Ku dai wallahi baku gajiya da abin kunya wai ma kai Abul ba sauya wurin zama kayi ba?"
Inji Uncle Bashir.
"Uncle Auta yaushe ka koyi sa'ido dama maganar Hajjos gaskiya ne , baka iya kome ba sai aukin tsegumi"
Takaici ne ya kama Uncle Bashir, ya cewa Abul Khair.
"Sai na ruguza bakin ka, idan ka kuma kirana da auta dan kaniyar ka,.ga autan Hajiya nan ya nuna Zayn da ya harde tare da saka earpies a kunnen shi, kamar baya jin su. Nan kuwa jin su yake.
Lumshe idanun shi yayi yana sauke ajiyar zuciya, alamar zai yi barci.
"Dan me bakar hali sai kwanta ai, Allah yasa matar da zaka aura wani ya sumbaci bakin ta" cikin wani irin fushi ya shake wuyar Abul Khair, idanun shi sun yi jajjur.
"Kawai daga wasa zaka kashe ni?"
Ya fada yana tari, kallon su Uncle Bashir yayi kafin ya ce musu.
"Kunga kowa sai kallon ku yake, don Allah ku daina."
Mikewa Zayn yayi ya nufi restroom, ya fara kokarin shi, a hankali ya ciro long big dick din shi, ya fara sake acewi.. ita kanta a murde take ga jijiyar ta rad'a rad'a..
Baya fatan yadda yake nan ya kusanci abincin da Bana shi ba, burin shi da fatan shi duk macen da ya rutsa da ita, ya gamsu cewa nashi ne shi daya shi ya fara cikin shi ya koshi ba tare da wani ya ci mishi ba. A hankali ya wanke crown din shi, da yake zubda wani ruwa na musamman bayan yayi fitsarin, yasa tissue ya goge sannan ya rike abin shi, kafin ya sake silent smile, ya mai da ita cikin boxes din shi. Kafin ya gyara zaman wandon shi..
Karfe bakwai na yamma suka suka a filin tashi da saukar jirage, dake Abu Dhabi na kasar Dubai...
Sai da suka yi hutun awa daya, kafin jirgin su na Denmark ya tashi ...
Alhamdulillahi anan na kawo karshen Free pages...
Ga masu buƙatar cigaba
Sai su biya ta nan.....300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/14, 6:36 PM] Queen: Chapter-18
"Toh bari na gani, amma kina masturbate ne?"
T
a tambaye ta fuska a daure, kamar zata mare ta.
Matsalar kwalla Titih tayi tana gyada kanta.
"Amma You are very stupid, taya zaki kasance haka? Idan kuma da wani abu ya same gabanki fa? Kin san illar da abin yake yiwa mace? Bari na gaya miki matukar kina son ranki da lafiya, dole ki hakura da shi hakura da amfani da dildo ko kuma kina ji kina gani ki samawa kanki vagina Cancer."
A matukar firgice ta sake wasu tagwayen kwalla, tana girgiza kanta.
"Don Allah ki taimaka min wallahi ba zan kara ba"
Kara lura tayi da yadda take kokarin nuna mata gaskiyar bata jima da fara amfani da dildo din ba yasa Dr Emily ya shiga duba gaban ta, tare da saka wasu yan na'ura.
Ajiyar zuciya tayi sannan ta ce mata.
"Ki kiyayye lafiyar ki, domin shi dildo din nan da kike gani yana iya haifar miki da mutuwar wasu jijjiyoyin ki masu amfani, sannan haramun ne ma a addinin musulunci da Kirista, kin ga kenan babu amfanin haka, sannan idan aure kike so kiyi magana sai a miki ba wai kina biyawa kan ki bukata ba, sannan ku nemi masana ilimin hakan matsalar ki zasu taimaka miki "
Gyada mata kai tayi, har zata fita ta de mata.
"Gashi ki saya kina sha, zai taimaka miki sosai "
"Thank you Mom" sannan ta juya ta fita.
Rike takardan tayi hawaye na zuba mata, wannan shine first time na farko da take regret akan abinda ta aikata.
A hankali ta wuce Phamcy ta sayi maganin sannan ta saka a cikin Aljuhun ta, kafin ta wuce nasu department tana sauke ajiyar zuciya.
Dake ta manta da wayar ta yana silent bata damu da ta duba, sai da suka gama abinda za su sannan ta ciro wayar a matukar gajiye.
*Dad* ta gani a kan screen din wayar, idanun ta cike da kwalla a hankali tayi dialing Number din,. Cikin sanyin halin irin na shi ya ɗauka, a hankali ya ce mata.
"Mamawo!" Kamar dama jira yake ya ambaci sunanta ta fashe da kuka, har da shashekar kuka.
Shi kan shi da yake mahaifin ta wallahi yasan suna shiga hakkin yar su, yasan sun bata wani irin tarbiyya mara kan gado, a hankali ya rintsa idanun shi kamar yana gaban ta ya ce mata.
"Light!"
"Yes Papa am sorry light!"
"But Pap Laifina ne ko ƙaddara ce ta bani haka?"
Murmushi yayi irin na manyan da suka san meye rayuwa.
"Mamawo karki nuna hannu ga alkalamin ƙaddara, kar ki ce tak akan alkalamin kaddarar ki, waye ya tab'a min Uwata?"
"Pap indai haka ne don Allah ku koma auren ku da Maam don Allah, idan baku mai da auren ku ba, wallahi karka saka ran zaka kuma ganina zan tafi inda ba zaku kuma jin labarina ba." Sannan ta kashe wayar.
Kiran ta yayi ta dauka tare da sakawa a kunnen ta, hawaye na zuba mata.
"Nana A'ishah! I'm feel bad zaman da muke da Erica baya min dadi, amma insha Allah zan same ta mu dai-daita domin ki, kin san ina son ta matukar so amma taki yarda mu fahimci juna balle har mu koma zaman mu"
"Pap ina kewar ku ka turo min Brother Taye yazo min don Allah i miss sameone badly, bye" ta kashe wayar tare da kifa hannun ta a Fuskar ta, ta fashe da wani irin kuka.
Karar da wayar ta yayi yasa ta tsayar da kukan ta Zubawa wayar ido.
*My love*
Ba tare da damuwa ba, ta dauka dan taga miss call din shi, shima .
"Kin ci Ubanki yar iska mara kunya har ni zan kira ki, ki ki dauka?" Hawayen da suke kwance cikin kwayar idanun ta, ne suka shiga sauka daki -daki.
"Yar iska karuwa mara mutunci, mara kamun kai. Jaka har kina da bakin gayawa Aina'u ta bar gidan ki, ki sani sai dai ki nime wani mijin ba dai ni ba"
Hawaye ne ke zuba a idanun ta, yadda yake fada da tsawa, kamar yar shi.
"Kayi hakuri " daga haka ta kashe wayar ta, ai kamar ta watsa mishi wuta a fuskar shi, ya kuma kiran ta.
"Dan Ubanki ina wasa dake da zaki kashe min waya ehhe? Lallai ma wato gaki isashiya ni ina magana zaki kashe min waya dan Uwarki karuwa? "
"Imaden ka bar saka iyyena a cikin rigimar mu, kaga duk abinda kake min ina iya baka hakuri koda ni ce da gaskiya amma batun iyayena ba abin wasa bane" daga haka ta kashe wayar, ta zauna a wurin tana kallon kasa. Kafin ta mike.
"Ban san me kome yake zuwa min haka ba," ta fada a hankali tana sauke wasu irin kwalla, sannan ta mike ta bar wurin tana zaune sai da ta kalli agogon da yake dauke a tsintsiyar hannun ta,
Biyu da minti goma, share fuskar ta tayi sannan ta nufi dan karamin masalacin da aka warewa musulmai likitoci da kuma masu kawo marasa lafiya daga ƙasashen Afrika.
Sai da tayi alola ta gabatar da sallah, kafin ta fito yau ko yunwa bata ji, shaƙar iskar da yake kad'awa da dusar ƙanƙara tayi sannan ta fito ta nufi restaurant na cikin asibitin,. Wurin cin abincin likitoci da nurse ne dan haka babu wani walwala ta shiga ta amshi abinci ta nime sit din da babu yawan mutane ta zauna.
Tana gama cin abincin , bata koma gida ba domin tasan Aina'u tana gidan bata tafi ba.
Haka tai ta yawo a cikin garin Copenhagen tana kallon ko ina. Kamar yau ne ta fara yawo, ta kashe wayar ta ma, bata bin ta kan kowa, lokacin sallah yake tsayar da ita a wuraren zaman musulmai.
Sai wuraren karfe biyu na dare ta isa gida, shima din tafiyar kafa take, kasancewar unguwar su akwai tsaro,
Dan haka yana isa gidan ta, ta hango makotan ku gidan babu kowa, tun zaman su Madam Clara ta gaya musu mazauna gidan wasu couples ne yan kasan Bengali ne kuma sun gama abinda ya kawo su, ganin kamar motar yan sanda yasata dauke idanun ta akan kofar gidan ta bude nata ta shiga a hankali gidan ta, a bakin kofar falo tayi kwalo da kwalbar wine.
"Ya Salam!" A hankali ta kunna wutar falon, hango falon tayi kaca kaca. ga kwalaben wine da suka sha, ga takeaway, tunawa da tayi da gargadin Imaden yasa ta, tsallake su ta wuce abinta kamar dabobbi haka suke kwance akan juna.
Tana shiga dakin ta, ban daki ta wuce tayi wanka ta gyara jikin ta, sannan ta fita ya shafe jikin ta da Arabia perfume, dauko wani sleep dress tayi , transparent, har kana iya hango kan nippy din ta, sannan ta balle maganin ta, ta sha kafin ta dauko goran ruwa ta d'aga kanta ta sha, kashe wutar bakin gadon ta tayi, har ta Lumshe idanun ta, sai ta tuna da bata rufe kofar ta ba, dan haka da sauri ta nufi kofar ta rufe, sannan ta bar key a jikin kofar.
**
Karfe hudu na asuba jirgin su ya sauka a airport na Copenhagen airport, a hankali ya mike tare da ɗaukar kayan shi ya ajiye, sannan ya dauki ƙatuwar coat din shi ya saka tare da hula, kallon mutane da suke ta kokarin fita daga cikin jirgin , sannan shima ya saka jakar shi a baya, ya fito yana kallon waje, duk da babu kankara sosai amma akwai sanyi me shiga jiki, saka jakar yayi a baya tare da.
Fitowa yana kallon Abul murmushi yayi sannan ya ce mishi.
"Kai kan kamar kuncen hauka"
Sake baki Abul yayi, yana kallon yadda Zayn yake gaya mishi bakar magana.
"Ka manta ai gidan mahaukatan da Ubanka ya gina na fito dakin mu daya"
Bai kuma tanka mishi ba, dan yasan ya kure Abul kuma matukar ya cigaba da gaya mishi magana zai iya mishi hauka.
Karasawa wurin Uncle Bashir suka isa, ganin kowannen su ya had'e rai kamar ba shi ba ya ce.
"Allah ya ganar da ku" daga haka aka gama duba kayan su, suka wuce.
Motar yan sanda da suka zo daukar Uncle Bashir suka gani, domin har an bashi babban matsayi a kasar kasancewar shi babban lawyer, shiga motar suka yi aka wuce da su, unguwar su Titih. Daidai gidan. Kallon gidajen Zayn yayi ko ba kome unguwar ya tafi da imanin shi, zai samu peacefully life anan.
A hankali suka yi ta fitowa, ta ka shiga cikin gidan, tun kafin a kai ga wani abu Zayn ya kama dakin sama, yana shiga ya zuba kayan shi da tarkacen shi. Murmushi yayi yana tuna maganar Hajiya.
"Mutum sai kace jemage baka son zaman toh dan kaniyar mutum, idan ya mutu kasa ce gidan shi,idan ka cika d'agawa kasa ita aka saka ka tace bata amsar ka"
"Kai Hajiya sai kace wanda yayi mugun abu kawai dan nace ina son sama? Ai ba wani mugun abu nayi ba da zaki ce kasa ba zata amshi gawata ba"
"Zayn ka ji tsoron Allah ka rabu da kwanciyar sama"
"Hajiya tunda ba tsine min zaki yi ba wallahi ba zan daina zaman sama ba,"
"Da Ubana ba zan tsine maka ba, yawwa na gaya maka idan ma shiga tsakanin mu aka yi wallahi ba zan tsine maka ba"
Murmushi yayi yana kewar Hajiyar shi,
"Dan iska daga ranar da ka samu gindin mace zaka manta da Hajiyar ka"
"Dan Uban mutum ban yi da shi ba, kuma babu abinda mace zata yi ya sani na manta da Hajiya ta ba, fitar min a daki" ya fada yana kallon dakin shi.
D'aga kafada Abul yayi tana faɗin.
"Oho dai. Zan bincike naga ko zan samu wata cika na yi ta rage zafina"
"Idan ka kwaso ciwon gloria dan Ubanka a cikin akwatin gawa zan kai ka Nigeria gudun kar na tab'a ka zama infect nima"
Dariya Aunty Rukayyah ta saka da ta kawo musu abinci.
"Allah ya baku lafiya, amma baku ga tsarin gidajen ba, wani gidan upstairs wani kuma normal flat?"
"Eh iya kudin ka iya shagalinka" inji Abul Khair,
"Gwargwadon munafuncin ka, gwargwadon yadda za aci Ubanka" inji Zayn da bayawa Abul Khair amsa.
"Iya gulmar ka iya cin Ubanka"
"Ya isa" ta daka musu tsawa, tana dafe goshin ta, domin sun fara kular da ita.
"Waye ya turo ki cikin su? Waɗanda basu da girma sai na jikin su zaki damu da yin su." Inji Uncle Bashir da ya riko hannunta, suka fita Zayn da Abul suka kalli juna, sannan suka sake murmushi, fita Abul yayi shima, Zayn ua wuce ban daki ya zuba ruwan dumi yayi wanka da alola, lokacin da ya fito towel ne daure a kugun shi, sai zufa yake digarwa. Dauko wani cotton trouser din shi yayi ya saka, sannan da wata riga cheat out, ya zauna haka yana shafa mai me laushi na jujube da cocobutter, yana dauki abin sallah ya shimfida bayan tadda sallah. Yana idarwa ya dauki abincin ya mai da gefe ya dauki logges din shi ya yi Matashi da shi ya kwanta akan abin sallah. A hankali barci me karfi yayi gaba da shi cike da kewar Hajiyar shi.
**
Karfe goma na safe uncle Bashir ya leko dakin da waya a hannun shi ya samu yana barci.
"Hajiya yana barci bai tashi ba"
Daga can ta ce.
"Allah sarki dan albarka toh bar shi yayi barcin shi, ai sha'anin yaron nan sai shi baya barci a jirgi"
"Toh shi kenan, Hajiya sai ya tashi zan kira ki"
Wannan shine kira na goma sha daya da aka yi daga karfe bakwai zuwa goma na safe,
"Ikon Allah Auta anya ba bakin cikin zamu yi magana da Zainu kake ba, kai ban yarda yana barci ba, toh zan ci mutuncin ka, domin da kaina na saka Uwaisu ya sayo min waya domin na kira Yaron kirki kai kuma zaka hana ni magana da shi ka dai ji tsoron Allah domin me yanke zumunta dai dan wuta ne, aha na gaya maka wallahi ka kiyaye wutar lantarki balle ta lahira domin ba zata maka da sauki ba, Kudin ka ko kudina? Wayar ka ko waya ta, indai ba hassada ka koya ba, ayi mutum da mugun hali, wallahi Uwata da Ubana basu koya min ba, kuma kai dan kaniyar ka ba zaka koya min ba, kaji na rantse da Ubana ba zan yarda idan ya tashi kq kirani ai kai kace yana barci"
Yana jin tana kwalawa Maman Zainu kira.
"Talatu zoki kashe min wayar nan kafin auta ya haɗa baki da mutanen layi su cinye min kudina"
Yana jin aka kashe wayar.
Yanzu shi bai san yadda zai yi da Hajiya ba, domin wallahi tunda tayi waya bai isa ya ce baya tare da Zainu ba, domin yanzun Hajiya zata iya daukar abin da suna hassada ko bakin ciki, juyawa yayi ya kalli Zayn da ya mike dogayen sawayen shi yana sharar barci.
"Dan banza kawai idan asiri kayiwa Hajiya ka since tun wuri"
"Malam Lauya ka bar adawa dani ka koma jam'iyyata idan Hajiya bata soka kamar da ba, kai daga yau zance ta daina kiranka auta ka koma katoto ni ne autan Hajiya"
"Dan iska a rashin auta za a kira ka"
"Kai kan na maka uzuri dan bakin ciki da bin yan mata me dick a hannu"
"Uncle Bashir zan ci Uban shi"
"Kyale shi munyi mishi uzuri Allah ya shirya mana shi"
"Kar ma kuyi min yan bakin ciki barcin ma mutum bai isa yayi cikin nutsuwa ba sai an tashe shi Uwar me zan baku da kuka tashe ni"
Ya tambaye su yana kara harde hannun shi a kirjin shi.
"Mara mutunci uban me zaka mana"
"Oho dai gaku tsaye kamar dogarai". Ya fada yana gyara kwanciyar shi.
Murmushi suka yi kafin kowa ya kama gaban shi, ba karya ko barci yake su a wurin su a takure suke dan wannan bakar magana da yake gaya musu da kamammiyar fuska kawai ya ishe su,.ko wannan gidan da suke ciki sun san ba gwamnatin Denmark bace ta basu gida ne daga gidajen Chief of army staff, dan gidan da aka basu tun da Uncle Bashir ya turawa Zayn ya ce baya so, yayi mishi karami shi babban gida yake so, sai gashi ya turawa Chief of army staff ya , shine ya turawa gwamnatin Denmark ita kuma ta basu wannan gidan, domin gidajen hadin gwiwa ne tsakanin Chief of army staff, suka gina shakaru goma kenan ana zuba haya a cikin gidan.
Kuma abin da ya kara burge su yadda tsarin gidan yake, zaka iya saya idan ka gama cin lokacin ka, sai ka sayarwa Hukumar gidajen su kuma su saya su gyara abin su.
Karar kar'arawa yaji, a hankali ya saka kunne can kuma yaji ana haurowa sama, kaya ne niki niki. Ana ta shigowa da dakin shi, dauke kai yayi sannan ya cigaba da kwanciyar shi, har wurin karfe sha biyu sannan ya mike yana kallon kwalayen, murmushi yayi ya shiga bude su yana gyara kome kayan shi da Hajiya ta soya mishi, wanda tun kafin su iso aka saka a jirgin cargo.
Sai da ya gama gyara kome na dakin ya shimfida bedsheet me kyau, sannan ya jera kome a muhallin shi kafin ya sauko kasa, yana kallon yadda ake ta birkita gidan, tab'e baki yayi sannan ya kalli yadda aka jera wayoyinsu, daukar na shi yayi ya nufi waje. Yana kuna wayar ya ga babu Service. Dole ya fara tafiya a hankali kamar ba a sanyi, yana tafiya yana kallon yadda garin ya ɗauki shiru.
Kasancewar yau ranar hutu ne ga ma'aikatar kasar, sai da yayi dogon tafiya kafin ya isi bakin get din estate din, ya tare taxi ya fada mishi sunan wani babban mall. A can yayi sayayya har da layin waya, ya saka a wayar shi kafin ya fito da sauri ta bangaje shi ta shiga ko juyawa bata yi ba, ta shige da sauri, wayar shi kuwa yadda ta fadi hak..
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/15, 8:10 AM] Queen: Chapter -19
Bin bayan ta yayi da idanun shi da ya kankance shi yayi yana kallon wayar shi da tana faduwa tayi duhu. Alamar taci screen.
Lashe bushashen lips din shi yayi yana bin bayan yarinyar da wani irin kallo wanda yana hango yadda zai ci mutuncin ta.
Yana tsaye kamar statue, ta kuma fitowa tana kallon agogon hannun ta.
Fisgo ta yayi tare da haɗe fuskar shi kamar an aiko shi.
"Dalla malam sake ni" ta fada a tsiwace.
Murde hannun ta yayi sai da kashin hannun yayi wani irin kara, tsabar azaba bata san lokacin da ta sake fitsari a jikin ta ba, ya ture ta tare da ɗaukar wayar shi ya koma cikin store din ya sayi screen aka sauya mishi akan wayar dake store din har da gyaran waya suna yi. Yadda ya murde hannun ta, ta zube a wurin a sume bata kuma sanin me ya faru ba, sai da yazo fita ne ya ga cops guda biyu suna jiran shi.
Kallon shi suka yi tare da gabatar mishi da kansu.
"Yanzu aka kira mu, kana son tadda hankali da cin zarafin Mace shine muka zo mu tafi da kai"
"Ku duba footage na cctv na store ɗin. Idan nayi laifi sai mu tafi" ya fada yana d'aga kafadar shi.
Haka kuwa suka duba domin ita kan an wuce da ita asibiti.
Ana zuwa inda ta bangaje shi ta mishi asara yan sanda suka kalle shi.
"Kayi hakuri duk da bamu haka bane, da ba zamu nime tare ka ba. Don Allah kayi hakuri amma ka duba ta a asibitin da take"
"Ok zan duba ta"
Ya fada yana barin store din ga uban asarar da ta sa shi, tsaki yayi ya tari taxi har estate din su, yana shiga ya zuba musu kome sannan ya haura sama abin shi. Yana jan tsaki dan ya tsani kayan haushi.
Bin shi da idanun suka yi suna mamakin sauyin shi lokaci guda, tab'e baki suka yi, yana shiga dakin Baby Amal tana bin bayan shi.
"Ya Zayn ka bani abin da Hajiya ta sako maka" ta tambaye shi tana kallon yadda ya haɗe fuska.
"Gasu can ki dauka"
"Ya Zayn kamar ka ji haushina"
Kallon bakin ta yayi yana cewa.
"Sweet heart taya xan ji haushin ki? Kawai wata mahaukaciya ce ta buge ne,.sai da waya ta. Ta fashe" yaja fasali yana kallon yadda fuskar ta yayi alamar taji haushin abinda aka mata.
"Toh Allah ya bata lafiya, kayi hakuri ka ji"
"Amin tunda na karya mata hannu"
Aha ta zare idanun waje!
"Ya Zayn it's cruel Babu kyau ka jima mutum ciwo. Allah sarki i pity for her"
Ta fada tana tura baki, a hankali ta ajiye mishi kayan shi da Hajiya ta ba shi.
"Na fasa ci"
D'aga kafadar shi yayi cewa.
"Baby Amal i don care idan baki ci ba, ni daya zan ci abuna na mutu ni daya a dauke ni da nauyi"
"Dan iska, ka saka yarinya a daki kana koya mata manyance, ko uban waye zai mutu da kai da har zaka gaya mata haka"
"Baby Amal jeki abin ki, wasu marasa mutuncin iskar bakina ya ishe su"
Hannu ta kai bakin ta, kafin ta kyalkyale da dariya, tana cewa.
"Ya Zayn kai ne Tom shi kuma Ya Abul Jerry"
Fita tayi tana dariya dan itama dariya suke bata.
**
Kasancewar basu tabi Titih su shirya fir taki kula ta, dan haka ta fito dan tasan Titih yau ba zata fita ba . Itama kuma tana da inda zata, dan haka sai da ta bar gidan sannan ta tuna da yau jinin ta na period zai zo shine ta shiga store din da mugun sauri har ta bangaje Zayn sai dai bata taɓa sanin akwai me iya karya ta lokaci guda har haka ba.
Lokacin da ta bude idanun ta, a gadon asibiti sai da ta ji kanta da hannun ta yayi mata wani irin dumm, a hankali ta bi hannun ta da kallo tana fatan kar Allah ya kuma hada ta da shi domin ya bata tsoro ya kuma cusa mata tsoro. Kallon nurse din da take gefen ta tayi kafin ta ce mata.
"Don Allah taimaka min da waya ta a jaka ta"
"Toh" nurse din ta dauko mata wayar ta.
Miƙa mishi mata wayar tayi tare da fita a dakin, kiran Number Titih tayi tana ringing amma fir taki dauka, dole ta kira Imaden.
Yana dauka ta fashe da kuka.
"Don Allah ka kira min Titih nayi hatsari ne har hannu na ya karye"
"Wayyo Allah, bari na kira ta."
Can kuwa ya kuma kira ya ce mata.
"Ki gaya mata sunan asibitin zata zo!"
"Ok Nagode sosai, da fatan baka mata faɗa ba "
"No karki damu , zata kula dake sosai"
Tasan matukar ba Imaden ta saka a maganar ba, Wallahi titih ba zata tab'a daukar wayar ta ba, shi yasa ya gaya mishi ai shine daidai da ita. Baki daya duk haushin ta da tsanar ta akan titih tana kara fitar da shi, ta yadda shi Imaden din bai fahimta ba, ya zata soyayyar da takewa Titih yasa take kara kokarin nunawa a idanun kowa, tana son titih amma titih tana kinta shi yasa cikin kirsi da kisisina ta gaya mishi.
Titih na tsaka da barci ya kira, koda ta dauka kamar zata yi kuka jin yadda yake zagin ta da kwashe mata albarka yasa ta, kashe wayar ya kuma turo mata wani dogon wasika da bakar magana, akan taje ta duba Aina'u, bayan ta shiga ban daki ta wanke bakin ta ne ta daura kimono wrap, sannan ta dauki Black scarf ta daura a wuyar ta, bayan ta saka hular sanyi.
Sannan ta saka takalmi dockside, kasancewar ita tana cikin mutane masu jin sanyi shi yasa take ta faman jibga kayan sanyi a jikin ta, tana fitowa ta hadu da Madam Clara.
"Good Morning Ma!"
"Morning Mss Abdul Ganiyu, ya kike ina Aina?"
Tab'e baki tayi tana cewa.
"Wai tayi hatsari , tana asibiti"
Tayi maganar kamar bai dame ta ba, shiru Madam Clara.
"Allah sarki, toh ki gaishe ta gashi bata ci abinci ba,ta tafi ko zaki kai mata?"
"Ki saka mata a lunch box" daga haka ta gama shan ruwa coffee, sanan ta dauki lunch box din ta fito, yau tana sha'awan tuki ne dan haka komawa tayi ta bude yar garejn da yake jikin gidan ta kunna motar, dama sabida Aina ta daina amfani da motar, dan haka ta fito da shi a hankali, sannan ta tsaya ta fito ta rufe kofar garejin, sannan ta juya a hankali ta koma cikin motar.
Ta juya zata tafi ta hango makotan su, ana ta sauke kaya, gasu da alamar hausawa ne, tab'e baki tayi ta ja motar abinta, bata iya shishigi ba balle ta leka su, ita abinda ta saka a gaba shine harkan gaban ta. Mai da idanun ta tayi kan hanya.
**
Tun da ya gama shiriritan shi da Baby Amal ya manta da wata wacce suka yi fada, zama yayi yana kallon yadda suke shirya gidan idan bai mishi ba, yayi magana gashi dai bai shiga aikin ba, amma daga inda yake yayi magana yakai sau talatin, ai kuwa da suka ji haushi sai suka bar aikin.
"Gwani sai kazo kayi" inji Uncle Bashir,
"Rabu da banza mana"
Tashi yayi ya nad'e hannun rigar shi ya fara aikin, komawa gefe Abul yayi yana me daukar ruwan tea yana sha a hankali, idanun shi yana kan Abul. A ran shi kuwa mamaki yake da tasbihi ga Ubangiji, domin kamar wanda ya karanci tsara wuri ya tsara kome su kan su turawan da aka dauko su taimaka musu da tsara gidan sai suka zama yan kallo kome akan a muhallin shi,
Kafin azhar har sun gyara gidan.
"Don Allah Zayn muje ka duba min ɗakina"
"Dan Ubanka ba dai jaki ka samu ba"
"Allah ya baka hakuri my angel" inji Abul,
"Allah ya min tsari na zama Angel dinka, ka koya daga gare ni"
"Allah ya baka nasara muje"
Haka suka wuce dakin Abul ya gyara mishi kome sannan ya fito, dai-dai Hajiya ta kuma kira.
Watsa mishi harara Uncle Bashir yayi, ya mika mishi wayar.
"Wayyo Allah na, Hajiya Uncle Bashir zai dake ni"
"Auta dama ka kawo shi ne dan kai yi ta jibgar shi? Allah sarki kayi hakuri idan wurin bai maka ba, ka shigo jirgi ka dawo, Ayya dan nan"
"Hajiya na ina kewar ki yaushe zaki zo ki ganni? Hajiya duk na rame, dube ni"
"Ba dole la rame ba, kana cikin makiya Allah sarki Zainu na, toh yaushe kake so nazo?"
"Hajiya manta kawai amma muna lafiya tsokanarki nake"
"Toh Zainu na, karka rufa min ka gaya min gaskiya idan baka jin dadin zama da auta domin ba kirki ne da shi ba"
Murmushi yayi yana kallon Uncle Bashir.
"Hajiya na, Uncle Bashir mutumin kirki ne, ya tsaya min a kowanni fanni na rayuwata , ya kuma bani lokacin shi a rayuwa ta, dan haka Uncle Auta bai da matsala sai ma dan naga yanzu yayi kudi shi yasa yake harara na"
Shima murmushi Uncle Bashir yayi yana jin kaunar Zayn din idan ya tuna wasu al'amurrar rayuwar Zayn sai ta ga dole ya tsaya mishi. Sanin waye Zayn Malik bai da wuya amma kafin kasan waye yake tsaye a bayan shi shine aikin da zaka shekara ka kwana ka hantse kafin ka san waye yake bibiyar shi. Sama da Uncle Bashir. Shi yasa ko tusa Zayn yayi Uncle Bashir da akwai hali sai an bincika ta, Sabida tsare rayuwar Zayn din , duk da kome da kome yana Hannun Allah ne amma shi a wurin shi yana haka ne domin tsaya mishi.
Wunin ranar sun yi shi ne a gyara fasalin gidan su.
**
Tana shiga cikin asibitin tayi parking, a inda ake yi. Sannan ta wuce cikin asibitin wasu daga cikin nurse da abokan aikin ta, sai gaishe ta suke, har ta isa ward din da aka kwantar da Aina'u. A hankali ta shiga , tana kallon yadda take ta sharban kuka.
"Ok Momma, Nagode sosai ina ga idan na warke zan dawo kawai tunda bani da inda zan zauna kin ga aiki ne babba a gare ni Gara kawai na dawo gida, zan kira ki"
Kashe wayar tayi tana me kallon Titih.
"Har kin zo? Kiyi hakuri ban kyauta ba da na gayawa Imaden"
Murmushi Titih tayi sannan ta ce mata.
"Ai ba sabon abu bane,.dan kin kara gaya masa kin karye naki zuwa, kin kyautawa kanki Allah ya gani ko wayar ki ban tab'a dauka ba, balle a kai ga na kira saurayin ki, na gaya mishi yar tsamar da muke amma ke na lura kina jin dadin ki kira Imaden ki gaya mishi kome a kaina, Aina'u yanzun nake kara zargin anya nake bace kike hada min husuma da shi ba?"
Dafe kirjin ta, tayi da hannun ta me lafiyar tana zaro idanu.
"Wallahi na rantse da Allah ban tab'a mishi magana ba, sai wannan karon haba Titih dan kin tsane ni sai ki min sharri me na miki da zafi haka? Wallahi ban tab'a shi tsakanin ku ba"
Ta fashe da kuka tana rantse rantse ita bata shiga tsakanin su, ajiye mata box din tayi tana me cewa.
"Koma waye shi da Allah domin Allah yana gani kuma yana ji ban tsare farin cikin kowa ba, so dan katsarw nawa kai ka sani Allah zai bi min hakkina. Meye kuma zai gani a ƙwaryan cin tuwon shi...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
#Mai_Dambu🤌🏽
[7/15, 2:32 PM] Queen: Chapter -20
Yadda Titilopemi take gaya mata magana ita kan ta sai da ta yarda ta kure hakurin ta, dan haka ta shiga bata hakuri.
Amma dake me hakuri bai iya fushi, tana gama maganar ta, ta bar mata dakin tana share kwalla. Da wannan fushi ta bar asibitin baki daya, dan yau ranta a matukar b'ace yake.
**
Wanka yayi tare da sauya kayan shi zuwa kananun kaya, ya fito ya samu Aunty Rukayyah tana shirya table din abinci.
Kallon Uncle Bashir yayi da yake waya yana kara bayanin gidan sa suka samu, karasawa yayi kan table din ya zauna.
"Auntyna zuba min abinci na"
"Toh my lovely Son, babban Abokin Uncle Auta."
"Sirikina ba, Uban Matana" daukar wuka yayi ya juya yana kallon Abul da shima kamar hadin baki yana sanye da bakaken kaya, amma kananun kamar na Zayn.
D'aga hannu yayi yana cewa.
"Allah ya baka hakuri me martaba." Ya kuma ta gefen Aunty Rukayyah ya zauna.
"Wallahi idan ka kuma kirana surukinka sai na ci Ubanka, na farke ya'yan gwaibar ka.."
"Rukayyah tsayuwar me kike musu?" Uncle Bashir ya tambaye ta, yana hararan Zayn da ya yanko magana.
"Kai dai anyi dan banza" bai kula su ba, ya cigaba da zuba abinci, ganin yana zuba Abincin har da na mugun ta Uncle Bashir ya ce mishi.
"Hala dai wanda ka ci ka rage zamu ci?"
"Uncle Bashir kayi min gorin matar ka ce ya yi girkin kawai! Daga yau na dauko kuku wanda zai na dafa min iya tumbina" ya fada yana jan plat din shi, yana ci.
"Ya Zayn! Kai daya zaka cinye abinci nan cikin ka ba zai fashe ba?" Baby Amal ta tambaye shi.
"Shalele Allah ya rabaki da mugun sa'ido, duk ni daya zan ci"
Gyada kai tayi,
"Yawwa shalele, kar ki koyi mugun halin mutane, kafi su shiga tsakanin mu, gama mu tafi yawo a duba miki makaranta me kyau a saka ki"
Haka ya cigaba da cin abincin, yana kallon Baby Amal, suna dariya. Dake suna son su kular da kowa yana ci suka ta dariya.
"Sunnah Manzon Allah ne cin abincin ba a magana"
Sake baki yayi yana kallon Abul, kafin ya ce mishi.
"Sheikh Muzurindeen Imamuldeen Alustazdeen, khadimuldeen, uban yan iskar Nijeriya"
"Allah ya ganar da kai"
Daure fuska yayi yana cewa.
"Idan gorin abincin ake min zan yi zuciya nayi aure nasa hajiya ta auro min Yar Fulani kyakkyawa."
"Kyal-kyal-kyal-kyal! Wayyo Allah Baby Amal tashi ki haura sama ki dauki cake a cikin wannan cantainer." Da gudu tashi, kallon Aunty Rukayyah yayi.
"Small mother tashi kema" ba musu ta mike, Mikewa Uncle Bashir zayi ya ce mishi.
"Dawo ka zauna!"
"Ka gaya min nawa ne kudin hayar gidan nan na biya dan na lura sai ba fara biyan haya zaku kyale ni, kai kuma dan Ubanka kace me? Kana dariya dan nace Hajiya zata nima min mata daga Nijeriya dan Ubanka ni kwarton ne irin ka banza gajarabul, yau na tafi kodimo"
A hankali suka bi shi da idanu, suna mamakin me ya hana shi gaya musu magana, haka ya wuce sama ya samu Amal tana ta fama da kayan shi tana wasa da shi.
A hankali ya cire laptop din shi sannan ya ce mata.
"Babyn Baby! Tashi ki tafi wasan ki" ba musu ta fita da gudu, shi kuma ya zauna ya bude laptop din shi yana me fara aiki, yana gamawa ya dauki jakar da ya dawo da shi daga kasuwa da safe nan ya shiga ciro kayan camera ya ciro ya sakata a charge, sannan ya dauki wayar shi. Ya rufe kofar shi. A hankali yake magana cikin harshen turanci irin gangariyar nan, ya jima yana magana sannan ya sara, kafin ya kalli dakin ya kuma dauki wani katon board ya manna, sannan ya shiga rubutu, dole ya haramtawa kowa shiga dakin shi, sabida aikin shi da zai dauke shi shekara daya zuwa biyu.
Yana tsaye yana nazarin sunayen dake jikin Board din.
**
Da karfe tara na dare, ya saka kai zai fita yana kallon Uncle bashir yayi ya ce mishi.
"Zan tafi na sha ruwan whiskey" ya saka kai ya fita.
"Son ka kula kasan dai sabon guri ne a wuri ne."
"Don't worry my friend." Ya fada hana yana saka takalmin shi, kallon Abul yayi da ya fito Cikin shirin.
"Uncle bashir kasan Yan matan turawa da kaunar Bakin fata, dan haka ba mamaki nayi yan mata goma sha biyar kafin na dawo "
"Dan iska me dick a hannu, haka zaka kare da bin yan mata, ka kwaso cuta haka zaka kare , domin sai na samo kayan kariya irin na masu corona "
"Allah ya isa tsakani na dai Zayn banza kawai insha Allah ba zan dauko corona ba dan banza "
"Ai wallahi ka gama dauko corona, domin wadannan masu jajjayen jikin ba kyan arzikin gare su ba"
Banza yayi da shi suka fito.
"Zayn wai yaushe zamu fara tuka motar mu ne?"
"Allah ya taimaki millionia Abul dan Uban mutum ya saya mana mana "
"Banza dan daudu "
Bai ce mishi kome ba, ya wuce abin shi, yana kara kallon unguwar da babu kowa,
**
Har dare Titih bata koma asibiti ba, sai dai, ta tura Madam Clara da abincin, sannan tayi kwanciyar, hadiyar maganin ta tayi, tana me janyo wayar ta, kiran Imaden ta gani tasan akan Aina'u ce, dan haka ta dauka gashi kamar jaraba , bata iya hakuri da shi, dan haka ta fara da bashi hakuri.
"Me yasa baki koma asibiti ba?" Ya tambaye ta cikin fada,
"Imaden bani da lafiya dazun na dawo daga asibitin fa"
"Ok turo min hoton ki da kayan barcin ki"
"Gaskiya kayi hakuri ba zan iya ba, daga yau na daina ba zan kuma ba domin yana tab'a martabar ta"
Kamar tana kallon shi ya daure fuskar shi, har tana jin shi.
"Hoton nonuwar ki kawai nace"
"Gaskiya ba zan turo ba" ta fada kai tsaye.
"Ok baki kaunata kenan? Toh bari na turo Miki da nawa"
"A'a ka bar shi ni na daina irin wannan rayuwar domin kare darajar auren mu"
"Hhhh! Yau karuwa ke hanani ganin tsiraicin ta, ok zan sake hotunan ki social media "
"Imaden karka manta kai ma Uba ne idan ka tozarta ni ba zaka ci riba ba. Ba zan ce karka sake ba Imaden amma ka sani matar da zaka aura kakewa barazana , ya zaka ji idan aka yiwa Yar cikin ka haka fa? Hmmm ka sake don Allah" daga haka ta kashe wayar, ba wai tana da kwarin gwiwa bane sai dai bata san inda ta same shi na, sai dai ba tasan lokacin da ta fashe da kuka ba, sosai take yi irin na bakinciki ta rasa yadda zata yi da Imaden , kawai bata da wani zabi ne yasa take tare da shi da tana da wanda ya fi shi ba zata tsaya da shi ba, ita a yanzu niman abokin rayuwa take nima tasan ba zata iya samun soyayyar da take mafarki ba, amma zata samu wanda zai rufe mata asiri, Domin bata tsammanin zata samu wanda zai bata kulawa, a yanzu ta kara gane banbancin tarbiyyar musulunci da irin tarbiyyar da ta samu, ita tarbiyyar da ta samu na jeka nayi ka ne, wanda ake ginawa a musulunci kuma yake haifar da shi.
Har kusan karfe daya na dare, kamar wacce ake ingiza ta, ta mike ta bude closet din ta, dauko bom short skirt black, sannan ta duba riga pink ta saka, ta daura classic trench coat. Sai hula hat sai ta sake gashin ta a kafadarta, bakin scarf ta daura akan shigar sannan ta saka takalmi thigh high boots ta saka, takalmin har cinyar ta, sai ya saje da kayan ta baki daya key motar ta, ta dauka ta fita bayan ta kashe wayar ta, ita kan ta a wannan lokacin bata san inda zata ba, kawai tana son fita ne ko zata samu sauƙin damuwar da take ciki.
Ta manta da cewa babu me maganin matsalar ta, sai Allah dake dama ba a gina ta a haka ba, abinda aka ginata kawai shine ta nime kome da karfin ta, dan haka ta fita ta bar gidan. Tana fitar da motar ta, ta rufe gidan. Sannan ta bar unguwar. A hankali ta sake wakar Blackpink a motar ta, wakar su na Boombayaaa. Tana tafiya tana jan motar duk da haka sam zuciyar ta babu dad'i, wani street club ta nufa, tana zuba tayi parking ita kan ta bata san me ya kawo ta ba, amma tana jin a ranta maybe tazo samun nutsuwa ne, shiga cikin club ɗin tayi, a hankali ta nufi bar ta zauna.
"Bani soda"
"Ok"
Mika mata sodar mutumin yayi ta amsa tana sha a hankali.
"Zayn gaskiya akwai mata fa, dan iska kaga yadda matan turawa suke yina amma dake kai dan bakin ciki ne, shine ka hana ni kula su"
Banza ya bawa ajiyar shi.
"Hot drink"
"Wane? Whisky?"
"Eh amma European whisky"
"An gama"
Juyawa yayi ya fara zuba mishi, sannan ya saka mishi ice cube. Ya zuba mishi.
Amsa yayi yana sha a hankali yana kallon yadda yan wurin suke, a sace ya kalli gefen shi, ganin yadda ta Zubawa sodar idanu, tayi shiru. Dauke kai yayi yana me shan ruwan shi yana kallon Abul da yake ta mazari shi kadai tsabar ya ga mata suna yawo tsirara.
"Zayn! Marata zata yi bindiga"
"Dan Ubanka ta jima bata fashe ba!" Ya cigaba da kallon gefen shi sai lokacin ya lura ashe tana kuka ne, domin hawayen ta na d'iga a cikin ruwan sodar gaban ta. Leka Zayn Abul yayi, tashi yayi waga wurin ya dawo tsakiyar su ya kai hannun shi ya dafa kafadar ta, cikin fushi ta juya ta watsa mishi sodar a fuskar shi. Dariya Zayn ya fashe da shi.
Ai kuwa cikin fushi Abul ya kalle ta, cikin tsannanin bacin rai.
"Ke jakar ina ce?"
Banza tayi ta ciro kudin ta biya, zata tafi Zayn ya riko hannunta.
"Ki bashi hakuri!"
Fauce hannunta tayi tana faɗin.
"Idan ban bashi hakuri ba wani abu zaka min?"
"A'a kawai ki bashi hakuri, da ya miki rashin da'a ne sai na tsaya miki amma abinda kika yi kamar marin shi kika yi da takalmi a kasuwa kuma."
Yayi mata maganar cikin lumana, amma dake kanta na hayaki ta ce mishi.
"Idan ban bashi hakuri ba dukana zaka yi?"
"A'a zan koya miki yadda ake girmama manyan da alamu ai daga Afrika kike fito ki? Bari na koya miki yadda ake koyar da tarbiyya dan na lura baki hada hanya da ita ba"
Cikin tsiwa ta ce mishi.
"Ai haba? Malamin tarbiyya ashe abinda ka tawo yi kenan kasar Turai bani da lokacin kazami irin ka, dan cin arzikin gwamanti nigeria "
Dukar kafar ta yayi, sai da ta zube a ƙasa.
"Idan ba kuma ganin ki, karya kafarki zan yi domin baki samu tarbiyyar da ya dace ba "
"Allah ya isa min Mugu azzalumi, ba zaka yi albarka ba,"
Idan ya ce zai dake ta, tabbas kalarta ma ba zai bari a gane ta, ba dan haka ya share ta.
"Dan iska mara tarbiyya" a fusace ya juya Abul ya rike hannun shi.
"Yarinya ce" lakace hancin shi yayi yana kallon ta, sannan ya dawo yana cewa.
"Idan kika sake muka sake haduwa sai na nuna miki kalar tarbiyyar sa nake da ita" ya d'aga hannun shi.
A matukar firgice ta kare fuskar ta.....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
#Mai_Dambu🤌🏽
[7/16, 9:24 AM] Queen: Chapter -21
Sautin Murmushinsa taji, yana faɗin.
"Muje Abul idan na cika tsayuwa a nan zan yi kwallon da mutane ne" cire hannun ta, tai daga kare fuskar ta tana me bin bayan shi da harara tayi bayan ta mike, tana karkade jikin ta.
"Sai na rama nima"
Fita waje tayi ta hango su, suna tafiya abin su kamar ba daga club suka fito ba, motar ta ta shiga tana zuwa wurin su ta kwashe Abul ta watsa can gefe, cikin wani irin karaji Zayn ya bita da gudu sai da tayi tafiyar kamar zata tsaya ya kusan cimmata kafin ta karawa motar wuta ta bar wurin.
"Shit!" Ya furta tare da kallon plat number motar, sannan ya koma wurin Abul. A matukar rude,
"Abul Khair!" Mikawa Abul Khair yayi yana murmushin ƙarfin hali.
"Kai Nanu ba wani abu fa"
"A'a da wani abu wallahi a kwai ciwo, muje asibiti ka ji" yadda Zayn yaga Zayn din ya rude ya sashi boye zafin da yake ji ya kama tafiyarsa.
"Kai dan Ubanka ka bugu muje asibiti" Zayn ya fada cikin damuwa.
"Kai na gaya maka lafiya ta lau dan Ubanka"
Aikuwa yadda Zayn ya dage haka ya hakura suka tafi asibitin, suna shiga kamar jira ake Abul ya shiga, bayan shi ya rike ya kasa koda d'aga kafar shi ya kasa yi.
Haka suka wuce da shi ER. aka shiga duba shi da gaggawa.
Zayn yana tsaye suka yi ta shiga da fice har zuwa asuba, kafin suka fito suna mishi bayani.
"Buguwat ba wata babba bace, insha Allah zuwa an jima za a iya sallamar shi."
"Toh Dr mun gode" ya nufi cikin dakin, yana kallon Abul da yake ta barcin wahala, Lumshe idanun shi yayi yana me bude su a hankali akan Abul.
Wayar shi ya laluba, ya kira Uncle Bashir ya gaya mishi duk da lokacin asuba ce, sai da Uncle Bashir yayi ta mishi fada, basu tawo asibitin ba, sai karfe shida na safe, suka tawo da abin karyawa,
Wajen karfe tara aka sallame su.
**
Da tasan waye ta buge da har motar sai ta boye, cikin nishadi ta isa gida ta kwanta, tana dariya domin ita abin fahimci ya saka ta nishadi, haka tayi ta dariya, kafin barci yayi gaba da ita, wajen karfe bakwai ta tashi tayi sallah safe dan bai kama da ta asuba ba.
A gurguje tayi wanka ta fito, sannan ta amshi abin karyawan da Madam Clara ta haɗa na Aina'u, da sauri ya fita kamar ba zata fita da motar Ba, sai tayi tunanin tafiyar da za tai, dan haka ta dauki motar ta fita da shi.
Koda ta isa asibitin ajiye shi tayi a wurin parking na waje, bata kai shi na cikin asibitin ba, karfe tara su Zayn sa Abul suka fito , idanun shine ya sauka akan motar ta. Ya duba wayar hannun shi ya ga zahiri shine domin yayi saving number motar, a hankali ya nufi inda karafa suke na asibitin.
"Zayn ina zaka ?"
"Babu"
Ya basu amsa bai samu ba, dakyar ya karyo wani itacce, yana zuwa ya fara juya itaccen. A hankali yana kallon su Uncle Bashir da Abul da already yasan manufar shi, kallon Cctv da yake capturing kome yayi, a hankali ya juya yana kallon ko ina yadda camera din zata dauke shi, kawai ya juya itaccen ya daki gaban glass din motar da iyakar karfin shi, sannan ya karya mata mirror, ya dauko dutse ya rubuta number shi a jikin motar. Sannan ya ajiye mata itaccen a wurin yayi tafiyar shi.
"Zayn wannan wani irin shirme ne? Kasan asarar da kayi kuwa?"
"A'a ban sani ba Malam Lauya" daga haka yayi tafiyar shi, suka tsari dogowar bus suka shiga.
"Ya Zayn me motar tayi maka?" Baby Amal ta tambaye shi.
"A bar kauna ai naso da ni Super Man ne da ɗaukar motar zanyi na buga sa kasa naga ta rashin mutunci"
"Da Allah yasa ba super man bane sai hakuri" inji Abul.
"Wallahi idan baka daina biyewa yan matan bariki ba, wata rana kashe ka zasu yi"
"Toh ubanai" shiru yayi bai kuma magana ba, dan ya cika fam.
...
Ita kan Titih tana zaune suna waya da Maman ta, Aina'u tana karyawa. Ta mike,
"Har zaki tafi?"
"Zaman me zan miki?"
"A'a babu"
Juyawa tayi ta bar asibitin.
Murmushi Aina tayi tana kallon kugun Titih, wanda ya fito cikin riga da wandon bayan ta daura afterdresss akai.
"Allah ya kai damo ga harawa"
--
Tana fitowa idanun ta ya sauka akan kyakyawar motar ta, da aka taru akan shi.
Da sauri ta isa wurin yankar jiki ne bata yi ba, amma ta razana yadda aka ci zarafin motar, security room service na asibitin ta nufa bayan ta duba gefe da gefe na cikin asibitin ga camarorin tsaro nan, dan haka tana zuwa ta cire id card dinta, sannan ta ce musu.
"An fasa min motana ku duba min waye?"
A hankali suka shiga duba inda motar suke ajiye, har zuwa lokacin da Zayn ya fasa motar.
"Ku zuko min fuskar shi na gani"
Ta fada tana kallon kayan jikin Zayn din kamar san su. Janyo fuskar shi aka yi daidai lokacin yana kallon camarorin tsaro.
"Wannan gayen? THANK you" daga haka ta fita abinta.
Bata tsaya ba, sai wurin motar, inda ta ga number wayar shi, ba karya ranta ya masifar baci,.domin idan ta gan shi sai ta bashi mamaki.
Wani kamfanin gyaran mota ta kira,. tana tsaye suka zo aka ɗauki motar suka tafi da shi.
Idanun ta yayi mugun ja, sannan ta nufi wurin karatun ta. Number Zayn ta kira ya ki dauka, ta kuma kira amma yaki dauka. Aikuwa cikin fushi ta tura mishi bakar magana da alwashin idan ta kama shi sai yayi nadama. Shi kuwa yana ganin sakon ya turo mata da sakon emoji.
(😜)
Daga haka ta rasa Meke mata dad'i domin tayi alkawarin matukar zasu hadu sai ta bashi mamaki.
--
Aikuwa shi kan bai kuma bin ta kanta ba, dama abin da yake gaban shi yafi karfin tunanin shi, dan haka yana samu motar shi ta iso, ya shiga abinda yake ganin shi a gaban shi. Wallahi baki daya ya manta da wata Titih dake bata gaban shi balle dayar da ya karya.
Wata colloge ya tafi ya biya kudin makaranta, ya fara zuwa bayan ya kai Baby Amal wani makaranta me kyau har gida ake zuwa daukar ta, a dawo da ita. Shima Abul da yaji sauki ta fara nashi karatun. Uncle Bashir ma yana karatu yana aiki a office din mayor na wani state. Haka yasa iya Aunty Rukayyah kawai take zama a gida ita da Baby Annur.
Kusan satin Aina biyu aka sallame ta, bayan an kunce ciwon, sannan ta dawo ganin makotan su kamar musulmai ne kuma tana niman,abokin tarayya yasa bata wani ji wani Dar ba, ta shiga cikin gidan da yamma Zayn yana tsakar falon yana aiki Aina'u taci Uban kwalliya har da Chain din hanci da na wuya da na kafa, riga da skirt ne a jikin ta sai kanta da ta yane da mayafi, ta shiga da sallamarta.
D'aga idanun shi yayi ya zuba mata, wani irin dumm gaban ta yayi, yana zaune da army trouser jeans, sai black singlet, ko ina na jikin shi ta tashi a murde,, ga tarin kwanjin ta ko ina. Sau daya ya kalle ta dan har ya manta inda ya tab'a ganin ta, a hankali ya cigaba da aikin shi. Ita kuwa tun kallon farko da ya mata, ta kasa gaba ta kasa baya.
"Kina niman wani ne?"
Abul ya tambaye ta, juyawa tayi tana kallon shi, tare da kallon Aunty Rukayya da ta fito da Baby Amal, tana gyara mata zaman dan kwalin ta.
"A'a ga kamar kuma yan Nigeria ne shine na shigo Mu gaisa" kallon ta Abul yayi sama da kasa,.baki daya bata mishi kama da mutanen arziki ba, dan haka ya juya yana faɗin.
"Hmm!" Sannan ya nufi wurin Zayn.
"Nanu"
"Muje ko" Zayn ya bashi amsa, har yazo zai fita sai kuwa abinda ya faru a store din nan ya fado mishi, juyawa yayi ya kalle ta.
"Ke!"
Kallon shi tayi jikin ta yana rawa domin ta cika mata Idanu.
"Zoki fita" babu musu ta juya zata fita, Aunty Rukayyah ta ce mata.
"Ya sunan ki?"
"Aunty Yar Lesbian ce"
A matukar firgice Aina'u ta kalli Abul da ya bada amsar,
"Kar mu kuma ganin ki a cikin gidan nan ko kofar gidan nan, infact ai ke ba dakikiya bace idan muka kuma ganin ki hmm" inji Abul yana murmushin gefen baki.
Duk iskancin Abul baya kaunar yan lesbian da gays,shi yasa duk inda suka hadu yake kin su kamar zai kashe su.
Jikin ta yana rawa ta bar gidan, tana fita ta sauke ajiyar zuciya, amma wallahi ko zasu kashe ta sai ta tab'a Baby Amal, domin yarinyar ta mata kuma zata iya da Yarinyar.
Tana fita Aunty Rukayyah ta ce musu.
"Amma an yi marasa kirki taya kuka gane yar lesbian ce?"
Dariya Abul yayi sannan ya ce mata.
"Aunty kin san ina da yan mata dayawa, toh dayawan su kana gane su ne ta zanen tattoos da suke yi, tana da shi a gefen wuyar ta, amma shigar ta bai zama dole ka fahimci haka ba, domin zamani ne da kowa yana son kwalliyar irin nasu, amma maganar gaskiya ita abin a gefen wuyar ta yake."
Zayn bai ce musu kome ba, ya dauki Baby Amal suna fita, yana nazarin kallon da yarinyar tayiwa Amal. Suna fita ya saka Amal a baya, sannan ya hango Aina'u tsaye tana kallon gidan, takawa yayi har inda take. Ya tsaya yana kallon ta,duk da ya lura ta rikice dan jikin ta rawa yaƙe.
"Nasan ku na san meye ake kira da lesbianess idan kuka ga mace kuna so ko yaro ko babba babu ruwan ku ko? Kin ga yarinyar can da kika tsaya kina kallon ta. Daga idanun ki na fahimci kina da Interest akan ta, na kama ki wani hauka ya aike ki kanta."
A hankali ya janyo bindiga karama ce sosai, ya jata sannan ya ce mata.
"Hmm don trying me"
Daga haka ya juya abin shi, domin ya rantse da Allah sai ya kashe duk wani wanda zai tab'a ahalin shi.
Ita kanta bata san ta sake fitsari a jikin ta ba, sai da Titilopemi ta fito tana kallon ta.
"Aina'u lafiya?" Da sauri ta juya cikin gidan, ita kuma Titih ta Zubawa Zayn idanu lokacin da yake shiga motar su. Daga ita sai 3qrt da riga me dogon hannu da hula, ta fallo da gudu, dai dai ya shiga motar shi.
"Zayn kace a unguwar nan yarinyar nan take"tana zuwa wurin daidai inda Zayn yake ta shiga dukar glass din motar. Zai bude motar Abul ya rike shi, kwace hannun shi yayi ya bude motar. Duk da a fusace take amma haka bai hanata,jin faduwar gaba .
Domin kamar irin Monster din nan, haka ya tsaya a gaban ta.
"Uban waye ya ce ka fasa min motana?"
Kama hannun ta yayi yana me murdewa ya jingina ta da motar.
"An fasa!" Ya hadata motar ta baya, bayan ya danne kanta.
"Kina da abin cewa?"
"Ka sake min kaina azzalumi Mugu yadda ka ka fasa min mota sai na baka mamaki"
Dawo da ita yayi gaban shi, yana kallon yadda take niman zata buge mishi, gaban shi. Ture ta yayi can ta faɗi.
"Idan na kuma kama ki hmm" sannan ya koma ya shiga motar su, suka bar wurin.
"Kin ga tashi wallahi mahaukata ne, ga gidan su nan idan kika ce zaki yi fada dasu zaki fadi dan bai da mutunci"
"Sai na nuna mishi rashin mutunci, wallahi ba zan bar shi ba, sai na ga waye ya tsaya mishi, gidan su zan fara makawa a kotu, kafin shi wallahi sai na kure mishi gudun shi, dani yake zancen."
Shiru Aina'u tayi domin tana Masifar tsoron Allah tsoron kar su kuma haduwa,ita kan ma ta hakura har da Baby Amal din, dan haka ta kyale Titih da alamun watan cin Ubanta ne ya kama...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/16, 7:00 PM] Queen: Chapter-22
Ba zata tab'a dakatar da ita ba, akan fada da wadancan mutanen da alamun watan cin Ubanta ne ya tsaya dan haka zata yi mata ingiza me kantu ruwa ta jife tsuntsu biyu da dutse daya. Ga Imaden da zata tayi gaba da shi nan kuma ta daurata akan a kafadar Titih bayan sun shiga falor.
"Wallahi basu da mutunci yanzun haka da na shiga cikin gidan su, karki ga yadda suka min rashin mutunci."
"Sai naga wanda ya tsaya mishi a garin Copenhagen sai na hana shi sakat."
Murmushi Aina'u tai kafin tace mata.
"Gaskiya kan karki bar shi haka domin bai da mutunci"
Cikin jin haushi ta shiga bata labarin abinda yayi mata, tare da fasa mata motar ta.
"Motar da Imaden ya saya miji?" Ta faɗa, tana me rufe bakin ta tana zare idanu.
"Eh motar fa, amma na kai gyaran ta, kuma na san zasu gyara min"
"Hmm!" Ta fada tana zare idanu, domin hango yadda ya karya mata hannu yayi kawai, yasa mata tsoron irin shi ba ma shi ba, irin shi biyu suka karu a cikin unguwar ba zai mata kyau ba, dan haka ta ce.
"Wallahi kar ki yarda sai ya biya ki motar shi ko ko shigar da karan shi, ai bai fi karfin hukuma ba!"
"Kuma kin kawo shawara " ta fada mata.
Titilopemi ta fada tana kallon Aina'u.
"Amma kin san kinyi fitsari a jikin ki kuwa?"
"Eh na sani, ai shi ya karya min hannu, dan na bangaje shi ban sani ba, wallahi ba karamin al'amari bane karon batta da wannan me kama da bishiyar roba nan ba"
Da gasken gaske Aina'u ta razana da Zayn amma kuma tana ganin idan ta bari al'amarin ya tafi a haka bata haifu ba, dan haka zata saka ido ta ga ta yadda zata kama su dukkan su a hannun ta, kafin nan dole ta haɗa su dukkan su biyu.
**
"Sirikina Yarinyar nan ta hadu fa, kuma wallahi akwai kaya a wurin "Abul ya fadawa Zayn.
"Eh toh tunda ta maka ai sai ka je banza mara zuciya, yarinyar da ta kusan sauke maka kugu!"
Zayn ya fada yana tukin shi.
"Ya Zayn ga wurin ice cream!"
"Baby Amal ki raba kanki da zaki idan ba haka ba zaki girma..."
"Don Ubanka kasan me zaka gaya mata yarinyar ce brain dinta zai dauki sako dayawa" sake tukun da yake ya zubawa Abul da yake magana kamar me shafan Aljanu.
"Amma a tarihin gidan ku, akwai Aljanu ko?" Zayn ya tambayi Abul.
"Eh toh ba mamaki Ubanka ne malamin aljanun "
"Laa Ya Abul babu kyau zagi "
"Abar kauna, kyale jaki haka yake bai daukar lissafi " leko da kai tayi tana kallon Abul.
"Ya Abul ashe kai donkey ne?"
A matukar fusace ya kalli Zayn, sannan ya ce mata.
"Baby Love, karki biyewa wannan banza me kama da Cow idan kika cigaba da jin abinda yake fada wata rana za a daina miki magana dan banza ne babban banza ma kuwa "
Dauke kai Zayn yayi ya cigaba da tuki, duk inda suka tsaya sai ya dauki hoto, ko shi da Amal ko shi da Abul da Amal.
Haka suka yi ta zaga garin sai dare suka dawo,daga kofar gidan suka ga motar yan sanda. Kashe motar yayi yana rungume da Amal da take kafadar shi. Yana shiga ya samu gidan Titih ce gefenta lawyer dinta.
"Yawwa Mr Toni gashi nan, ya dawo shine ɗan ta'addan da ya karya hannun kawata, sannan ya fasa min mota ta Kia"
Dariya yayi sannan ya ce musu.
"Ji sakarya kia karamar ta fa babba ba. Nawa ne kudin Motar sai na sayawa Baby Amal a tana wasa da shi "
"Zayn!"
Uncle Bashir ya mishi magana, cikin tsananin biyayya ya sunkuyar da kan shi.
"Am sorry Uncle "
"Kiyi hakuri zamu duba al'amarin motar ma za a sauya miki idan kika bukaci haka."
"Mr Malami kace mishi ya bani hakuri sai na yafe mishi idan ba haka ba, wallahi sai na saka an Kore shi a kasar nan da abinda bai zata ba " kallon Zayn yayi sannan ya ce mata.
"Ina ga ki dauki lauyar ki, ku tafi Yarona yana iya fusata idan ya fusata ko ni bana iya dakatar da shi "
"Ba zan fita ba sai ya bani hakuri " ta fada tana kallon Aina'u da take gyada mata kai, murmushi yayi sannan ya ce .
"Aunty Rukayyah dauki Baby Amal ku wuce ciki, Abul kai ma wuce kaje ka huta. Uncle kaima bi Aunty Rukayyah." Sannan ya koma kan kujeran zai zauna, da sauri Aina'u ta mike ita da Lauyar.
"Mr Malik idan ka ce kar mu kara zuwa ko wuce kofar gidan nan, wallahi ba zaka kuma ganin mu ba" inji Aina'u ta fada tana kallon Titih.
"Meye haka? Kin wani kidime"
Rike hannun ta tayi.
"Titih ki daina wannan fisgar ki bashi hakuri ya ce kar mu kara zuwa inda suke?"
"Yaushe kika fara wasan kwaikwayo?"
Titih ta Tambaye ta.
"Zaka ga ni "
Ta juya zata fita, har ta kai bakin kofar ya ce mata.
"Ina son haka"
Daga haka ya haura sama abin shi, bai cika son rigima da mata ba, da namiji ne dai ya ci Kaniyar shi, kuma baya fada a ce yayi fada da mace, dan haka ya tattara haukar ta ya zuba a gefe, haka ya wuce Ya gabatar da sallah isha, dan ita ce bai yi ba, bayan ya haɗa da shafa'i da wuturi, ya kwanta har ya fara jin kamar barci yana daukar shi ya bude idanu. A hankali ya fara aikinshi.
**
"Naga ke kin wani tsorata da shi dan iska ne fa, baki ga har Zanen tattoo ne da shi ba" inji Titih, hannu Aina'u ta kai wuyar ta, tana zare idanu, domin Titih bata tab'a ganin zanen tattoos din jikin ta ba, dan haka ta yi kokarin Mikewa zuwa dakin ta, tana cewa.
"Mu zuba mu ga waye zai yi nasara"
Daga haka ta wuce abinta, tana tsaki.
Murmushi Aina'u tayi tana kallon haka a matsayin wani tsani na kai ta ga nasarar ta.
**
Tun daga ranar wallahi shi baki daya ya manta da ita ko tunanin ta baya yi, kawai makaranta da aikin gaban shi kawai yake, har tsawon kwanaki da basu wuce sha biyar ba.
Fitowa yayi ya samu motar shi tayar ta sace, tsaki yayi ya koma ciki ya fito da wata irin kwali, yana gama cire karafunan ya haɗa su ya dauko hilment din shi ya mike hanya dodar, ko a jikin shi. Sau tari haka Allah yayi shi bai tab'a zama bai da hanyar da zai taimaki kan shi ba,
Dukar motar ta tayi, tana tsaki dan ba haka ya so ba, ya taka da kafa. Yana tafiya ya tafi ta mishi barazanar zata make shi.
Sai kuma ta lura sam ba haka yake ba, Allah bai daura mishi kazar wahala ba. Ita da kan ta ne ta huda mishi tayar motar shi.
Kallon ta Aina'u tayi tana cewa.
"Ga sabon pant kyauta aka kawo min"
Karban kwalin tayi bata duba kome ba, ta wuce dakin ta, ta shirya bata yi wani dogon bincike ba, ta dauki pant ta maka a mazaunin ta, ta fito ta shirya abinta.
Shi kuwa pant din sexy pant ne, domin matukar zai ji kara ko kid'a take zai fara aiki kamar yadda dildo yake aikin shi, ai Aina'u ta fahimci ta daina amfani da dildo dan haka ta saya mata lallai sai ta mai da ita ruwa karfi da yaji, tana gama shirin ta ta fita abin ta. Dama tana da mutanen da ta saka suna bibiyar Zayn ba tare da ya sani ba, inda yake da abinda yake yi aka tura mata, yana da class karfe takwas zuwa goma, zai isa cafetering na makarantar ko wajen makarantar, shine tsarin shi na yau, dan haka ta saka ana bibiyar shi.
Wajen karfe tara ta baro asibitin ta nufi inda makarantar shi take, tana zuwa ta nufi wani restaurants inda yau zai ci abinci, sam bata san halin da take ciki ba, tana shiga ta hango Zayn da wasu matasa, suna magana akan karatu ne, yana musu bayani.
Kawai ta shigo cikin isa, nufar wurin biyan kudin tayi tare da cewa.
"Ku bar kowa a nan amma ku kori wancan daga shagon ku"
Babu musu suka mishi magana, kamar wanda ya san akwai wani abu a tare da ita ya ce musu.
"Zan fita amma sai kun saka min kid'a" kuma bai san da wannan abin ba, kawai shi ya bata haushi ne yayi haka kuma bai damu ba, ai kuwa suka kunna sauti, wani irin zabura tayi sabida kar'ar sautin, tazo mugun ta amma ya kare akan ta, da abu ya fara sosa mata clitoris din ta, bata san lokacin da ta fara rawa ba kamar mahaukaciya haka yayi ta rawa sa tsalle da ihu, tana kuka shi kan saka hannu yayi a bakin shi, idan kidan yayi "Dindin dumdum"haka take gantsarewa, wallahi bai kawo kome a ran shi ba,.karshe dariya yayi tayi yana kallon ta, tayi zufa har da hawaye, alama yayi aka kashe kidan, zubewa tayi akan gwiwar ta. Tana me fashewa da kuka domin ta fahimci pant din jikin ta shine Matsalar ta.
"Kin ga da alamu kina da matsala jeki restroom" ya fada haka bayan ya mike ya bar shagon. Cikin shashekar kuka ta ce mishi.
"Kai wani irin mutum ne"
"Kamar ke" ya bata amsa, ta shi tayi a hankali ta nufi ban daki ta cire dogon wandonta, sannan ta cire pant din ta saka a cikin tissue ta nad'e shi, ta fito.
A hankali take tafiya sabida abin kunyar da tayi ita kan ta, ya dame ta balle shi kuma wanda tayiwa.
Tana isa gida ta watsawa Aina'u pant din cikin kuka ta ce mata.
"Meye nayi Miki da zafi haka? Sexy pant? Aina'u me na miki? Allah yana gani kuma baya barci zai saka min idan na cuce ki" ta fada tana kuka kamar ranta zai fita domin yau ba dan Allah ya kare ta ba, wallahi da a wani wurin ne babu abin da zai hana wasu mazan bin ta su lalata ta, sai gashi Allah ya kare ta. Wucewa daki ta wuce ta fada ban daki tayi wanka....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/17, 1:34 PM] Queen: Chapter -23
Sai da tayi wankar tsarki sannan ta D'aga labulen dakin ta, tana hararan gidan su, kamar gidan ne yayi mata laifi. Kwafa tayi tana kara shirya mishi rashin mutunci. Yadda zata dankara mishi tijarar da sai yaji kunya.
Shi kan ya manta da wani abu, sai da ya dawo gida, ya ganta gaban motar ta da aka dawo mata da shi a wurin gyara, baki daya hankalin ta yana kan wayar da take da Imaden kamar zata kwanta a kasa, domin yau take bashi labarin motar ta samu matsala, ai kuwa ya shiga zagin ta kamar zai shigo ta wayar ya make ta, bata wani yarda sun yi fada ba, sai hakuri da take ba shi. Kashe wayar yayi ta kalli Zayn da ya ke shiga cikin gidan su cikin nutsuwa da kwanciyar hankali.
"Mahaukaci" ta fada a hankali, ina yasan tana yi, dan haka ta bude gareji ta saka motar, dama tsautsayi yasa ta fidda motar, kuma ta mai da babu abinda zai kuma faruwa.
Yana shiga cikin gidan ya same su a falo kallon Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Hajiya ganshi nan ya dawo"
"Toh auta ban da abinka meye na dacin rai? Zainu dai ba yaro bane balle kace zai bata a cikin turawa, sannan uwa Uba da kuna ba shi kulawa kai da Rukayyah babu inda Zainu zai tafi ya zauna, Fisabilillahi yaro karami a cikin ku, an rasa wanda zai bashi kulawa. Nasan da ina nan babu abinda zai hana ni kula da cikin Yaron nan, Allah sarki ko abinci hala sammi shi kuke Auta anya ba zan makaka a kotun Shari'a musulunci ba?"
"Ikon Allah Hajiya da nayi me?"
"Hana bawan Allah sakat! Shi ba zai huta ba, idan na kira ace ya fita idan na kuma a ce baya nan Auta na gano ka ka koyi mugun hali ne kawai, maza ba shi muyi magana "
Cillawa Zayn wayar yayi, lumshe Idanun shi yayi sannan ya amshe wayar.
"Sweetie ya kike?"
"Zainu na " sai ta fashe da kuka, tana bashi labarin abinda ake mata a cikin gidan.
"Zainu ban isa na ajiye kayana ba, Muhideen ya shigo ya dauka, Zainu bana da lafiya kafaffuna yana ciwo dama kai kake min tausa, kuma bayan ka tafi ciwon yana tashi a kai-kai. Zainu na karka D'aga hankalin ka, na gaya maka ne Sabida idan na mutu ka maka min su a kotu " juyawa yayi yana dauke hawayen da yake sauko mishi.
"Hajiya na! Kina kewata ne?"
Kamar yana gabanta tq gyada mishi kai, hawaye na zuba mata.
"Ki bani nan da awa saba'in da biyu insha Allah kina bude Idanu zaki ga Zainun ki kinji"
"Allah ya maka albarka Ubangiji ya dafa maka. Zainu ina jiran ka"
"Insha Allah Hajjos dina gani nan tawowa gare ki"
"Allah ya maka albarka"
"Amin Hajiya na" sannan ya mika mishi wayar yana fadin.
"Hajiya tana fama da ciwon kafa, kuma kasan sugar yana tab'a mata kafar, tana bukatar kulawar mu, dan haka gobe xan tafi gida"
Kura mishi Idanu Uncle Bashir yayi yana son magana amma ya kasa furta ko da kalma guda ce.
"Na yanke shawara " Zayn ya fada mishi, sannan ya haura sama.
A hankali ya bi bayan shi da Idanu, yana jin kwalla na cika mishi idanun shi.
"Uncle din Boy, kana ganin haka babu matsala "
Juyawa yayi yana kallon ta.
"Duk abinda zai yanke ba zai tab'a yanke me muni ba, sannan ba zai yanke abinda zai hana shi sakat ba, Yaron ya biya halacci da jinin shi da rayuwar shi. Kaf cikin mu babu wanda yake da zinariyar zuciya irin ta shi. A da can ana ganin wasu abubuwan kamar zasu iya zama silar bakin ciki amma a yanzun wasu abubuwan silar su farin ciki yake kara samuwa "
Kallon shi tayi cikin mamaki tana son magana Abul ya shigo.
"Uncle Auta! Aunty Mu, Nanu yana sama?"
"Ya tafi koyo sallama "
"Ai Assalamu alaikum!" Ya haura sama da gudu. Yana zuwa ya samu Zayn dauke da jakan shi yana hada kayan shi.
"Ina zaka?"
"9ja ba zan wuce kwana uku ba Insha Allah"
"Hmm! Toh ni kuma fa Nanu?"
Juyawa Zayn yayi yana kallon shi.
"Dan Ubanka idan na mutu tare za'a saka mu a kabari?"
"Gaskiya sai ka tafi da ni"
"Toh tale dina" ya fada mishi, zama Zayn yayi ya nime ticket a tap din shi, yana gamawa suka turo mishi yana da jirgin da zai isa Abuja amma tashin asuba zai yi.
"Toh idan muka tafi kana tsammanin Uncle Bashir zai ji dadi ne kai hajiya zan dauko ta"
"Bura uban can! Lallai fa ita zaka dauko mana?"
Kallon banza yayi mishi sannan ya sauko ƙasa. Wayar shi ce tayi ƙara.
Dauka yayi yaji Muryan Abban shi.
"Naji zaka zo daukar Hajiya kayi hakuri ka fuskacin abinda ya kawo, ita kuma zan wuce da ita Germany ganin likitan kashi"
"Abba!!!" Ya kira sunan shi a sanyayye.
"Zayn ka zauna kayi abinda ya dace mana, Hajiya ba zata bari ka yi karatu ba, ba wai dan kana d'an mu bane a'a saboda future din ka. Kayi hakuri "
"Abba akwai wani abu da yake faruwa ba kawai dan haka ka hana ni zuwa ba, idan na binciko abinda yake faruwa ba zan kara awa daya a garin nan ba, dan haka kuyi ta boye min" daga haka ya kashe wayar ya haura sama, bayan ya harari Uncle Bashir. Dan yasan shi ya haɗa kome idan ba haka ba taya zasu san zai zo, cikin fushi yake haurawa sama, daga yadda yake tafiya zai tabbatar maka ran shi a cushe yake, dan haka Uncle Bashir ya kalli Abul.
"Ina fatan ka gargadi kowa akan abinda yake faruwa?"
"Insha Allah babu abinda zai ji."
Yana kallon su daga step lallai yanxun ya yarda da maganar Hajjos yana tare sa makiya ne, dan haka ya wuce dakin shi, ya fara kiraye -kirayen wayar mutane amma amsar daya ce babu kome. Wannan abun ya fi kome d'aga mishi hankali.
Duk inda ya san zai samu labarin gida an toshe, dan haka ya sauko zai fita, anan ya hadu da sabon matsalar Titih domin wallahi ko sunan ta ba zai ce maka gashi ba, abinda tayi mishi kuwa hada shi tayi da yan iska, suka tasa shi a gaba. Ba musu ya shiga motar suka tafi.
Koda suka isa da shi inda aka turo su. Kasa mishi kome suka yi sakamakon ganin tattoo din hannun shi.
"Waye kai?"
Kallon su yayi da Idanu bai iya magana ba, suka kara tambyar shi nan ma lumshe idanun shi yayi ya bude mishi. Sai da suka dauki katako suka dake shi da shi, ya fadi can. Kamar wanda aka kunna shi, sakon da ya gani yau kwana huɗu ta Email din shi ya fara nazari.
_Zayan kana ina ne? Mahaifina da wasu mutane sun haukace akan Baban ka da Yan gidan ku..._
Bude idanun shi yayi tar akan me kai mishi duka, ya rike katakon ya mike, yana shirce jinin da yake d'iga a goshin sa.
"Idan nace zan rama zaku yi jinyar shekaru ba iya ka, dan haka ku bani hanya"
Sun zata karya ne ba zai iya musu kome ba, sai da suka ga da gaske duk wanda ya daka wallahi sai ya kwara amai yake komawa ya kwanta.
Biyu ya daka na uku kuwa bai boye mishi wacce ta turo su ba, dan haka fita yayi abin shi yana kara nazarin sakon da aka turo mishi, koda ya isa gida, bai tsaya sauraron su ba ya wuce sama.
Abinda ya fara yi shine duba email din. Inayat Musa Me Gari, sako ya tura mata, cikin gaggawa ta mai d”aa mishi. Tura mata number shi yayi ya ce mata.
"Kira ni"
Bai D'aga hannun shi ba kuwa a kan keypad din ba tana kiran shi, katse kiran yayi ya kirata.
"Meke faruwa a KD?"
Ajiyar zuciya ta sauke kafin ta fara magana kasa-kasa.
"Zayn wasu yan siyasa sun saka an kama dan uwanka Sagir. Abubuwan na dayawa!"
"Akan me yasa kika zabi ki gaya min?"
Ya tambaye ta.
Ajiyar zuciya ta sauke, kafin ta cigaba da cewa.
"Ahalin ka, sun gwammace ka yi nesa da su, da akan ka zauna ka zama mara abin yi, mahaifinka yana cikin matsanancin damuwa, domin Sagir kuma an ki basu wani damar da zasu fanshe shi. Mahaifina ne yake tsakanin al'amarin da na samu mahaifin ka da maganar ya ce min ya sani amma bai da wani iko da zai iya amsar dan shi a hannun Baba na, amma idan da zaka Duba al'amarin maybe ayi nasara "
Dafe goshin sa yayi yana nazarin abinda da ta fada, amma kuma dole ta ba shi hadin kai.
"Inayat! Ina son ki"
"Eyye!" Ta tambaye shi.
"Ina son ki saboda ban tab'a sanin zaki iya min haka ba, ban da masoyin ka waye zai maka wannan aikin. Yaushe birthday dinki?"
"Ai nayi tuntuni."
"Ok Nagode but i love you " daga haka ya kashe wayar, kiran Muhsin yayi yana dauka ya ce mishi.
"Banza munafiki na samu labarin kome, ka turo min account din ka na UBA!"
"Ok "
Ba musu ya turo mishi, tura kudin yayi ta Account din na Nigeria, sannan ya mishi transferred, kafin ya kira shi a wayar yana faɗin.
"Ka dauki kudin ka sayawa Inayat Musa Me Gari sarka na dukka karka bari kwabo ya rage,.idan kazo ka ɗauki sarkan ka kai basic na sojan sama, ka nime Captain Moussa Ghaddafi. Ka bashi zan yi magana da shi, ka fahimce Ni"
"Na fahimta." Kashe wayar yayi ya kira Captain Moussa Ghaddafi ya ce mishi.
"Captain ina niman team na operations Rainbows 2017. Ina son su min aiki nan da awa ashirin da hudu bayanai nake bukata, zaa kawo maka sarka. Please ahalina da kuma kasata "
"Haba Zayn Malik me zaka nime da ba zamu maka ba, team zasu hadu yanzun nan an gama aikin"
"Idan ka haɗa sarkan da devices din ka turo min access din shi ta hanyar email dina ni kuma zan yi connect din shi da da computer na, zai zama kome daga nan zan baku da informations.. ka sace Zaidu ya shirya Plan A! Da Plan B, sannan idan za su yi operations Rainbows kar su dauki wani kayan gwamanti, akwai kayan da muka amsa a 2016, yana gidan conal Ennamani ya amsa a wurin shi. Kasan Plan C..."
"Ba gudu ba ja da baya, sannan ko harsashin mu zai kare ba zamu juya baya ba" inji Captain Moussa Ghaddafi.
"Yes my Captain Moussa Ghaddafi, operations Rainbows started "
Sannan ya kashe wayar, ya kira duk wanda yake ganin idan an yi tabargaza zasu yi magana, kuma suka goya mishi baya, wani irin nasibi yake da shi ga matukar shiga rai kowa a gwamnatin nan son shi yake. Dan ko lokacin da Alhaji AbdulMalik Zain Malami ya kai shi ganin shugaban kasa, Yaro nan haka ya kunya ta Uban shi. Kallon shugaban kasa yayi sannan ya ce mishi.
"Yallabai kana morewa, ko ni aka zaba a shugaban kasa, wallahi shagali yan wiwi da kwaya zasu yi domin halatta musu shagali zan yi na sayar da kayan maye " dafe goshin sa Baban shi yayi bakin ciki yana kara kama shi domin ba haka suka yi ba tun a Kaduna aka zaunar da Zayn aka tsara mishi abinda zai fada a gaban shugaban kasa, amma dake dan na iya ne yana zuwa ya wargaza kome.
"Meye matakin karatun ka?"
"Hmm mai Girma shugaban kasa, karatuna da kudi aka saya min, domin a cikin ajin mu nine Babban jakin aji, sannan bana karatu da dai ka tambaye ni ya girman sanin da nayiwa Mandula ce da zan baka labari ba iyaka"
Ya fito da yar karar wiwi din.
"Kana da Burin ciyar da kasar nan da gumin ka?"
"Mai girma shugaban kasa, wani kuma ciyar da kasar nan? Kawai ka bani fili me hita dubu dari bakwai na saka a shuka min wiwi kaga yadda zan yi arziki"
Murmushi shugaban kasa yayi yana kallon shi babu ruwan shi kiriniyar shi kawai yake.
"Idan kuma na hada ka da Anthony general na sojojin kasar nan fa"
Juyawa yayi yana kif-kifta idanun shi kamar zai yi kuka.
"Gaskiya ba zan je soja na bar Hajiya ta ba, ina zan yarda."
Murmushi yayi a karo na uku, sannan ya ce mishi.
"Naga sakamakon ka"
Mika mishi takardan yayi, shugaban kasa ya fara budewa yana kallon takardan.
"Jami'an Boston! Cibiyar siyasar duniya, Yarona daga nan za a wuce da kai NDA ne kayi course idan ta kama wajen kasar nan zaka bari muna bukatar ka a matsayin sojar Nigeria, ka fahimta...."
Yadda shugaban kasa yayi maganar babu wasa a fuskar shi yasa shi dauke kai kamar wani yaro kankani, haka aka fita sa shi yana mita da cewa shi ba sai yi aikin soja ba.
Shiga Abban shi yayi yana faɗin.
"Yallabai kayi hakuri da maganar da yayi ta yi, wallahi baya jin magana tun yana Yaro kowa yayi karatu yana aiki ban da Zayn don Allah kar ka duba maganar shi!"
"Alhaji AbdulMalik Zain Malami, abu biyu Zayn ya farga da Ni! Kwanan nan.na saka hannu a wani filin da yan India suka nime a basu Aron shi a zuba, me girman hita dubu dari bakwai, abin da nayi kawai na saka hannu. Ban bincika me zasu yi sa shi ba? Sannan idan suka fitar da kudirin su na aikin da suka yi niyya matasa dayawa zasu faɗa harkan shaye-shaye, shine abinda Zayn Malik ya gaya min dan ka koyan yadda ake hada sinadaran kimiya yayi amma a kwakwalwar shi ya koyi hanyar da zai taimakawa al'ummar shi. Babu shiririta a maganar shi sai gaskiya idan har aka bari suka cigaba da nufin su , matasa da yawa zasu faɗa harkan shaye-shaye, idan aka bashi filin zai zama me arziki, mu kuma zu fada kangin tashin hankali. Ka gane kowani mutum akwai hanyar da yake taimakawa al'ummar shi dan haka daga nan har na gama mulkina ina tare da Zayn Malik..."
Ajiyar zuciya Zayn ya sauke sannan ya shiga kallon hoton shugaban kasa da yake kan laptop din shi, kiran shi yayi suka gaisa...
"Yallabai Zayn Malik ne! Rundunar operations Rainbows ta dawo bakin aikin ta, izinin kawai.muke bukata! Idan ka lamunce mana nan da sati Daya zan turo maka bayanai da na samu anan please Family na"
"Zayn Malik! An amince maka ina sane da al'amarin AbdulMalik, bana son nayi magana ne kar a ce ina bayan ka, shi yasa Ni da AY muka yi shiru amma na amince kuma kayi aikin ka babu me dakatar da kai "
"Ubangiji ya maka jagora Yallabai Thank you sir "
Sannan ya kashe wayar ya kira Chief of army staff.
"Abba AY! Na samu izinin daga Mr President.. Abba AY don Allah ka kula min da Family na, zan had'a sauran bayanin na turo maka Please"
"Zayn kasan Meye ake kira Soja?"
Idanun shi ne ya cika da kwalla.
"Sir i don care! Sadaukarwa ta Iyalina! Idan na rasa daya daga cikin shi zan iya zama ɗan tada kayar baya.... My family to be safe duk abinda zai faru... A tura sojojin gidan mu na shirya rukunin Rainbows......
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/17, 5:17 PM] Queen: Chapter-24
"Zayn!"
"Na'am!"
"Insha Allah babu abinda zai samu ahalin ka, kai Makotan ku babu da suke kusa da gidan ku babu abinda zai same su balle gidan ku ka yarda dani"
"Shi kenan an gama"
Daga nan ya saka wayar shi a goshin sa, ya rasa abinda yake mishi dad'i tun tashin sa, ya bude Idanu da kallon yadda Hajiya take kokarin haɗe kan Yaranta, wato iyayen shi a wurin Hajiya ya koyi kawazuci, da tausayin ahalin shi. A hankali ya bude idanun shi lokacin da wayar shi tayi kara.
"Zayn na kai mishi!" Ya ce na dawo zuwa dare "
"Ok nagode "
Buga mishi kofar daki aka yi.
"Yes!"
"Zayn"
"Hmm Uncle Bashir "
Shigowa yayi ya zauna a gaban shi,dake akwai table irin na yan makaranta a dakin.
"Na san zuwa yanzu kasan meke faruwa. Amma mun yi haka ne domin kar ka ce zaka tafi shi yasa bamu gaya maka ba."
"Idan da kuma wani abu ya faru da Sagir din fa?"
"Babu abinda zai faru ma, kawai ka nutsu nan ma akwai aikin da ya kawo ka ba shiririta kazo yi ba "
Ya bude baki zai yi magana aka kuma kiran shi.
"Sir all the team a ready"
"Ok ku bani three hrs muga me zai faru " sannan ya mike a hankali, daukar wani wani dogon abu yayi kar gora, sannan ya bude bakin abin ya kwantar da shi, fadowa wani takarda yayi ya dauka tare da bude takardan map ne na garin Kaduna.
Baza shi yayi akan gadon shi. Sannan duba wayar shi ya kira Captain Moussa Ghaddafi ya ce mishi.
"Ka gama shirya kome!"
"Eh ina kan saka na'uran ne"
"Thank you"
"Idan na gama computer din ta zata amshi sakona."
Cigaba yayi da aikin shi Uncle Bashir yana kallon shi, sannan ya ce mishi.
"Zayn aikin da zaka yi babu kasada"
"Eh toh idan akwai kasadar ta wasa da rayuwa da mutuwa ce"
"Me kake nufi?"
"Jira ka ga yadda wasan zai kare"
Bayan kamar awa daya, sako ta shigo mishi, a laptop din shi zuwa yayi ya dauki bayanin sannan ya kira Captain Moussa Ghaddafi.
"Fresh, yanzun zan kira shi yazo ya amsa zuwa lokacin da na samu abinda nake bukata zan kiraka sai ku shirya domin team A sun shirya"
"Ok Zayn"
Sai da ya gama haɗawa sannan ya kira Muhsin ya ce mishi.
"Karfe nawa yanzu a wurin ku"
"Mu yanzu karfe bakwai ne"
"Mu yanzu kusan karfe hudu na yamma ne, dan haka ka kai mata, inji ni zan kirata kana isa kafin ma shiga cikin gidan ka kirani"
D'ago kai yayi yana kallon Uncle Bashir, murmushi yayi sannan ya ce mishi.
"Idan ana abu family shine a kan gaba, baya nan karka kuma tunanin, akwai abinda yafi su daraja, please ba dan ni ba ko dan gaba ka kiyaye " zama yayi kusa da shi yana faɗin.
"Sanin cewa idan aka gaya maka zaka iya cewa zaka tafi yasa muka yi shiru babu gaya maka ba, amma kayi hakuri"
"Ya wuce" ya fada yana kallon computer din shi, babban burin shi kawai Muhsin ya kira shi, bayan wani lokaci kuwa sai ga kiran Muhsin katse kiran yayi sannan ya kira shi.
"Ka tsaya a wurin bari na kira ta"
"Ok"
Katse kiran yayi ya kira Inayat.
"Baby! Ki fita ki amshi karamar kyauta idan kuma baki yarda dani ba, shi kenan"
"Zayn taya zaka ce ba zan yarda da kai ba? Yarda da kai ya zama dole na "
"Ok ki tabbatar yau kin yi min kwalliya kin turo min hotunanki da shi"
Katse kiran yayi ya kira Muhsin sannan ya gaya mishi gata nan zuwa, suna wayar ta fito ya mika mata, tsabar murna da zumudi bata shiga cikin gidan ba, ta bude wani uban ihu ta fasa tana tsalle, ya zo mata bazata she can believe Zayn zai bata kyauta me girma haka, Whiter gold me mix da diamonds stone. Kamar ta fashe da kuka ta kira Zayn.
"Zayn Malik! Wannn present din fa?"
"I love you !"
"Thank you... Me too" katse kiran yayi yana jiran ta saka, domin zai yi amfani da Signal na gidan ne, kuma ikon Allah tana gama gani ta saka a wuyar ta, take Signal din ya fara aiki. Murmushi yayi kawai ta fara duba network din gidan.
Tana gamawa ta ta nufi c
Falon Baban ta, anan ta nuna mishi yana waya, cikin samun damar da bai zata ba, ya kutsa wayar da Alhaji Musa Me Gari yake, ya shiga bibiyar wayar da yake, yana yi ya kuma turawa Captain Moussa Ghaddafi, shima yana na shi kokarin tare da shiga cikin system na wayar shi suka shiga bincikar kiraye-kirayen da yayi, suka daukar lambobin suna Turawa Zayn din, abin gwanin ban takaici.
Karfe biyar ya tashi ya yi sallah, a lokacin ne ya ga wani layi ya kira Alhaji Musa shi kuma ya katse kiran ya kira wani layi, baki daya suka saka ayar tambaya akan layin. Shi wanda aka kira su daga dogon daji ne, daya kuma daga Birnin gwari. Conference call Zayn ya hada yana faɗin.
"Team Operations Rainbows, mun gama kome kuma zaku iya na sani ku bibiyi layin birnin Gwarin sannan ku duba da wa-da-wa suka yi waya idan yaso sai ku shirya Plan A. Wayar zamu yi ta akan na'uran ne da yanar gizo dan haka kowa ya shirya"
"Ok sir"
Bayan minti goma sha biyar, Captain Moussa ya kuma kira ya ce mishi.
"Zayn a cikin mutanen nan da aka kira akwai SG kuma mun bi kiran akan suna bukatar million 80 ne, a ynzun dai suna kan daidaitawa. Ina ga yau zamu shiga birnin Gwarin"
"Well done guys good luck" daga haka ya wuce ban daki yayi sallah.
**
KADUNA.
Matar Sagir tayi zuru-zuru, kamar ba ita ba, saboda tasha kuka har ta godewa Allah. Ita kan ta Hajiya Umaima ta fita hayacinta.
"Sun ce suna bukatar million 80, me zai saka ba za'a basu ba, koda yake da ace Zayn ne a hannun su, ba makawa da ka haɗa tsiya da arzikin ka, ka dawo da shi amma shi Sagir kana niman rage ko rayuwar shi bai fi wannan kudin bane?" Ta fada cikin matsanancin kuka,domin gani take da Zayn ne da tuni an hada kudi kuma da gwamnati ta shiga maganar amma dake ba shi bane kowa yayi biris da su.
Hajiya Umma da take cike da su ta ce Mata.
"Yar bakin ciki, Zuri'ar masu mugun nufi, yo ba dole kowa ya damu ba akan Zainu ko ance Miki shi din ba mutumin arziki bane da zaki ce da Zainu ne da tuni an kawo mishi dauki yau naga bakin ciki tsiraran ta, toh ko tsafi kike da gudan mutum Zainu ya fi karfin ki almura me Idanu kamar tsabar gujiya, da Ubana sai dai su kashe Sagirun"
"Hajiya!!!" Suka kira sunan ta da karfi cikin kankance Idanu ta ce musu.
"Toh sai yaya? Na rantse duk wanda ya ce zai shiga rayuwar Zainu sai dai ya mutu"
Yadda Hajiya take Masifa ba zaka dauka ita ce yau tayi waya da Zayn bata da lafiya ba, yadda ta ke bala'i da tijara har tana haki, karshe ta ce.
"Sai na saka an sauke Alqur'ani yadda kowa zai mutum idan ya sakawa dan albarka ido"
Shiru suka yi domin kuwa ba zasu iya rigima da Hajiya Umma ba.
"Idan ba rashin godiyar Ubangiji ba, sojojin da suka kewaye mu, ce muku aka yi kanin tsohon mutum ne ya turo su? TOH albarkacin dan Albarka ne aka turo idan mutum ya Musa Allah tsine mishi"
Babu wanda zai musa mata ma a wurin dan sun san da haka.
"Sai juya kai kuke kamar zakarar da ya sha ruwa"
**
Allah da ikon shi, karfe tara na dare aka fara operations Rainbows, kafin karfe biyar na asuba suka samu kutsa cikin dajin, Allah da ikon shi sun samu yan ta'addan sun gudu shi kuma Sagir sun mishi dukar daukar rai.
"Operations Rainbows successful, sai dai sun dake shi zamu kai shi asibiti"
"Thank you kun min kome Nagode"
Da azama suka dauki Sagir suka fita da shi, suka nufi wurin motar su, sannan aka fitar da kayan makamai da aka samu a wurin aka fitar da shi.
**
Rungume Alqur'ani yayi a kirjin shi, domin yana karatu ne suka gaya mishi sun yi nasara, kai tsaye ya kira shugaban kasa ya mishi godiya, sannan ya kira AY ya Mishi godiya shima. Kafin ya samu damar gyara kwanciyar shi ya kwanta. Cike da farin ciki.
---
Washi gari suka tafi wurin sallah, wani hall ne su musulman da suke estate din suka roka a basu damar yin Sallah a wurin kuma aka basu, yanzu haka ana gina masallaci dan ƙarami da shi.
Suna fitowa suka tarad da kofar su Titih ana ta kwallo da ita, dauke kai yayi abin shi domin ya iya wannan mugun halin.
Ba kowa bane sai Imaden.
"Yar Iska, wato har wani Hausa guy kika tsayawa da shi bayan kin san akwai baikona akan ki." Abul da bai da hakuri ya kuwa shiga tsakaninsu. Garin kaiwa Titih bugu da ya kuwa naushi Abul a gefen cikin shi.
Warwar ya fadi a sume.
"Ka kashe shi?"
Inji Aina'u da ita ta haɗa kome, kuma ta kira Imaden akan Titih tana soyayya da Zayn.
Kuma shi a tunanin shi Zayn din ne, ya shiga tsakaninsu.
Wato basu tab'a haduwa da mahaukaci ba sai yau, dan ihun Abul da Zayn yaji, wanda ya saja dukar zuciyar Zayn domin a duniya idan kana son tsayawar kome nashi ka tab'a jelar shi.
Shi kan shi bai san lokacin da ya ya iso wurin ba, amma yasan ya make Imaden irin makar nan da sai an danganaka ga asibiti shine makar da yayi mishi, sannan ya dauki Abul yana me isa wurin Motar asibiti da yake cikin estate din Incase...300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/18, 10:26 AM] Queen: Chapter -25
Yana kokarin saka Abul a motar yana bude idanun shi.
"Nanu ban ga suma ba, kawai dan ka taimaka mata yasa na faɗi" kura mishi Idanu yayi, tare da lakatar hancin shi wanda ya zame jiki shi jiki.
"Amma tunda nake haduwa da yan iska kai ne mutum na farko da ka sani shiga fadar da bai shafe ni ba banza jaki"
"Sai dai jakuna. Ban da haka kana ganin yana dukar mace kace ba zaka kwace ta ba, wacce irin zuciya gare ka"
Kafin ya bashi amsa Titih ta tawo cikin tashin hankali.
"Kai wani irin jahili ne? Me ya maka da zaka dake shi haka? Kasan waye shi kuwa?"
Banza yayi da ita yana mata kallon kaskanci. Sake shan gaban shi tayi tana huci.
"Wallahi sai ka tafi jail matukar ina raye a garin"
"Kin san me? Bana fada da mata. Idan kika dame ni wallahi sai na kure Miki gudu jahilar dakikiya wacce bata san inda yake mata ciwo ba, wannan shine last warning da zan miki karki sake na kara samun ki da wani kuskuren da ya shafi dan uwana idan ba haka ba, sai na zazzagawa kan ki harsashi idan zaki yi haukar ki ya tsaya a kaina ban da shi idan ba haka ba, zaki wayi gari a kabarin ki" yadda ya fada a tsawa ce yasa ta ja da baya kamar zata fadi, baki daya ya koma kamar yan daban nan.
Har ya wuce ta, ya kuma dawowa ya ce mata.
"Yan iskan da kika saka turo, ki.kara shiri ina kallon ki kar a idanun na"
Daga haka suka wuce abin su, shi kuma Imaden suka wuce da shi asibiti, itama ko da suka tafi asibitn sai da aka mata gyaran fuskar ta,inda Imaden ya make ta.
Sai da ya wuni har dare kafin ya farfaɗo, yana d'aga Idanu ya kalle ta s kusa da shi. Baki daya ji yake kafadar shi kamar ba nashi ba, wuyar shi zuwa bayansa sun rike tam.
"Shine gayen da kike soyayya da shi?"
"A'a Prince wallahi babu abinda ya haɗa ni dashi, na rantse da Allah babu kome a tsakanin mu" ta fada tana share kwalla.
Jin ta yake kawai amma idan ya samu lafiya sai ya mata rashin Mutunci a gaban jama'a.
Koda abokan aikin ta suka zo, ganin halin da take ciki yasa suna nima mata hutu a ranar.
Zayn kan ya watsar da wani batu kawai harkan gaban shi yake da waya da Hajiya da take gaya mishi an sako Sagiru da aka tafi da shi ta kara da cewa.
"Ai da sun kashe dan banza da naga karshen rashin hankali"
"Sweetie idan aka kashe shi ai ba samu ji dadi ba, manta kawai "ya ce mata. Ya shiga rarrashin ta da bata labari me dadi, daga nan suka saka hira a gaban su, kamar babu wani damuwa a gaban su.
...
Haka ya tura sakonin da ya tattara a nan sannan ya shiga harkan gaban shi. Yana tsaye a gaban board din gaban shi, yana kallon rubutu da yake da bincike ajiyar zuciya ya sauke sannan ya sauko kasa da wata sweatsuit me open chest, s hankali yake saukowa daga step yana jin hiran Abul da Uncle Bashir.
"Su daddawar d'aka an samu fitowa?" Abul ya wurga mishi tambaya, dake su biyu ne a falon.
"Eh malam me namamajo Sarkin mata shugaban yan iskan Nigeria"
"Uncle Bashir ni fa ba da wata manufa na gaya mishi amma da dogayen sawun kamar na arnan farko yana gaya min maganar banza. Wallahi duk ranar da yan iska suka kama ka dukan kawo wuka zasu maka" inji Abul ya fada cikin takaici.
"Idan mutum yana da zuciya sai ya daina gayawa mutane maganar banza su ma mutane zasu kiyaye."
"Zayn sai na zage ka dan Ubanka"
"Thank God ina da Uba da na sha gori A wurin banza da kugun ka kamar na zanzaro "
"Zayn halitta kake zagi?". Ya tambaya yana wani Mikewa kamar zai daki Zayn .
"Wawa kace dambe zaka yi da ni, wawa kawai"
"Ya isa haka, ku yara ne? Da kullum sai nayi rabon fada, wani ya kuma min magana sai na zage ku"
"Kunyi da dan halak "
Daga haka ya wuce abin shi ya bar su.
"Abul idan ka shiga daki don Allah ka duba min laptop dinka idan akwai network me kyau "
"Kanin Ubana idan ban duba maka ba, me zai hana ka min baki nabi uwa duniya "
"Wai Allah ya huci zuciyar mutanen Borno masifar ce ta motsa gaskiya kana burge ni, shirya muje kodimo "
"Don Allah da gaske zamu fita yawo?" Ya dawo.kamar wanda aka janyo shi da igiya, mikewa Uncle Bashir yayi dan da alamu zasu mai da shi munafikin su, Gara da bai magana ba da yanzu yana shan kunya.
Wucewa dakin Abul din suka yi aka shiga shiri.
"Hmm da nayi magana da ni ne munafikin su, ba dani ba."
Ya tashi ya wuce dakin matar shi, dan haka bai san lokacin da suka fita. Dan haka yayi wurin matar shi suka,
**
Club suka tafi inda suka bude shagalin su, musamman Zayn da yake cikin farin ciki, kamar an ce ya d'ago kai idanun shi ya sauka akan Aina'u da wasu yan mata suna ta shaidancin su, bai wani damu ba, ita kawai ya gani har suka gama kwalbewar su, sannan suka fito.
"Nanu baka ga yarinyar can bane?"
"Kanwar babarka ce?" Ha tambaye shi,
"A'a ba Kanwar babata bace Kanwar ka ce banza gara"
"Nanu"
"Zanci Uban ka, itama Baby Amal da take kirana da Nanu ta daina."
Dariya yayi sannan ya ce mishi.
"Ni ba zan daina kiranka Nanu ba, koda kuwa zan mutu na dawo"
Shako shi yayi suna tafiya suna dariya, har suka isa bakin hanya suka shiga taxi ya kawo su gida, sai tsiya Abul yake mishi.
"Zayn kayi aure idan nazo cin abincin a gidan ka, na samu gidan cin abincin wato restaurants ba sai na kashe kudi ba, idan ya min na shigo tsakiyar dare na ce nazo cin abinci ne"
"Dan Ubanka gidana ba na shigar yan iska bane, kuma mata ta da hijab da nikka zata na yawo gudun shaidanun idanun ka"
"Nanu duk abinda zaka fada ka fada, amma ka sani sai ka haifa min Matar da zan aura"
"Allah ya isa tsakanin mu"
Zayn ya fada daidai sun iso unguwar su, haka suka wuce gidan Titih fitilar gidan a kune.
"Nanu ka shiga al'amarin yarinyar nan"
"Dan kaniyar ka babu abinda ya dame ni idan taso ta mutu i don care. Kai da family na kuna cikin safe hankalina yana kwance bani da sauran damuwa a duniya sai naku"
"Zayn wannan ba halin musulmin kwarai bane"
"Toh Kirista na gari, na gaya maka ka bar sako min ita a cikin maganar mu ko na ci ubanka"
Haka ya kai Abul dakin shi ya kwantar da shi ya ja mishi bargo, yana zaune a gaban shi. Haka kawai Allah ya jarabce shi da kaunar Abul jin shi yake kamar ciki guda suka fito.
"Nanu ina son ka" Abul ya fada mishi.
"Na tsane ka dan Ubanka" dariya yayi kafin ya kara rike hannun Zayn ɗin cikin barci kamar yadda ya mishi.
Shafa kan shi yayi yana faɗin.
"Allah ya tashe ka lafiya" sannan ya zare hannun shi cikin na shi, ya fito.
Uncle Bashir ya gani rike da Mug guda biyu, ya mika mishi daya, zama suka yi yana faɗin.
"Ga bayanan da na samu akan yan leken asirin rundunar sojojin da aka kashe su"
Ya ajiye mishi a gaban shi.
"Uncle ni fa na gama bincike na, kawai akwai abinda nake son haɗawa ne, matsalar har da wasu yan kasuwa ne a cikin al'amarin. Kuma na gama hada yadda zan shiga al'amarin zai iya daukar watanni kamar tara zuwa goma"
"Haka yayi! Zayn ya maganar aure ne? Shekarun ka yana ta tafiya kuma har yau baka tsayar da magana akan aure ba"
Daura kafar shi yayi akan daya yana shan coffee din.
"Haka kawai nake jin tsoron yin aure, sannan har yau ban ga mace ta gari da ta min bane"
"Aikin banza kai ma ai ba na gari bane" Uncle Bashir ya fada a fusace.
"Uncle ban tab'a matse yar kowa ba, akan me zan kasance mutumin banza? Maganar gaskiya ina jin tsoron maganar aure ne kar ya zame min allura ya tono garma, dan haka a bar maganar nan bana son shi." Ya ajiye sauran coffee din ya wuce abin shi sama.
Yana shiga dakin shi ya nufi ban daki ya rage kayan shi, sannan ya kunna shower, ya jima yana tsaye a kasar ruwan. Ba aure ne yake gudu ba, kawai damuwar da zata iya tunkarar Rayuwar auren shine yake gudu, idan har ya koma bakin aikin shi, matar shi bai da lokacin ta, ita da ganin shi sai bayan wata bakwai ko sama da haka, idan yana tare da ita ko yana me za a iya kiran shi bakin aiki. Gaskiya baya jin zai auri yar mutane ya koya mata mugun abu ta tafi ya bar ta. Yana tsoron girman hakkin da zai dauka.
--
Koda ya fito ya nufi wurin kayan shi ya ciro wata gajeriyar wando sannan ya dauko farin shirt ya saka ya kwanta, yana jin babu dad'i.
*
Gari yana wayewa bayan ya dawo masallaci, ya koma ta kwanta.
Yana kwance yaji Amal tana buga mishi kofa.
"Abar kauna yaya dai?"
"Ya Zayn ka sauko ka karya inji Mami"
"Kice mata yau Alhamis ina azumi"
Daga haka ya shafa kan ta ya koma dakin shi. Ya kwanta yana me gyara kwanciyar shi. Turo kofar aka yi y d'ago kai a gajiye.
"Zayn" zubawa juna Idanu suka yi kafin ya ce.
"Uncle ina azumi ne"
"Ko dai kana fushi?"
"A'a kawai azumi nake ba fushi ba"
"Zayn idan kayi aure zaka kara samun nutsuwa sama da yadda kake, idan ka ajiye iyali zaka san me ake kiran sadaukarwar ba, Zayn nasan waye kai kana da karfin hali ne na danne haqqenkan amma kafi mu bukatar mace a rayuwar ka, Zayn nasan baka cin duk wani abin da ya danganci madara da yorgot, ina lura da kai idan aka yi salat baka ci? Idan zaka zauna a tare da mutane kullum kafar ka daya akan daya kana boye damuwar ka, Zayn don Allah kayi hakuri ina son kayi aure ko zaka samu nutsuwa"
Gyada kai yayi yana faɗin.
"Nifa azumi nake kuma duk abinda ka lissafa ba haka bane. Kawai ba halin mutum yayi yadda yake so sai ayi ta bin shi da idanu "
"Dan banza kawai aure kuwa sai na saka Hajiya ta aura maka yarinya daga Nijeriya."
"Uncle wallahi na rantse da Allah ka sake wani abu yasa aka dauko yar mutane, karama aka bani hukumar kare hakkin dan Adam zasu yanke maka hukuncin kisa babu abinda ya dame ni, ni ba mijin yarinya bane, idan na koma zan nime matar da zata iya dauka lalurata dan dai ni ba dan iska bane, Yarinya karama na saka mata yoyon fitsari "
Yana gama fadar haka ya juya abin shi yana me jan bargo ya kwanta. Sai dai kamshin irin turaren Arabia perfume ya cika mishi hanci, dake window dakin shi, a hankali iska yake kad'o kamshin yana shigowa dakin wanda ya hadu da sanyin da ake busawa.
"Allah ya shirya ka zan ce a nima maka bazawara me haihuwa daya ko biyu ita ce zata iya da jarabar ka "
Matse cinyar shi yayi da karfi domin bai tab'a sanin akwai turaren da zai haifar mishi da tasowar desire's, a hankali kamshi yake cika mishi dakin shi, Mikewa yayi marar shi tana wani irin cika, rufe window yayi dan baya son ya bude ya ga abinda zai dame shi, yayi Allah ya isa ya kai cikin kwando dubu domin wani bala'in da yake ji bai tab'a jin haka ba, ga marar ta dauki wani irin zafi, jakar shi ya bude ya dauki pain relfe ya watsa a bakin shi yana me daukar goran ruwa yayi ya cika A bakin shi.
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/18, 10:26 AM] Queen: Chapter -26
Dakyar da bala'in tashin hankali ya samu yayi barci domin abin ta mike ita kawai abincin ta take bukata, kuma ba wai dan sun yi magana da Uncle Bashir bane a'a, kawai kamshin turaren ne ya haifar mishi da wannan yanayin wanda yasa shi jin kamar ya farma kowa a wurin, bai tashi ba sai da azahar ya shirya ya tafi masallaci, yadda yake tafiya a sanyayye ya sa Aunty Rukayyah ta ce mishi.
"Son baka da lafiya ne?"
"Eh Aunty".daga haka ya haura sama bai kuma saukowa ba, sai dare domin sallah la'asar ma a saman yayi haka magariba ne ya fito suka tafi.
"Nanu baka da lafiya ne?"
Lumshe idanun shi yayi yana tafiya kamar wanda aka mishi dan banza duka, doka suka dawo masalacin, sun samu kofar gidan su Titih Imaden yana gwara mata kanta da bango dan yayi alƙawarin sai ya mata lahani kamar yadda ya janyo wancan me kama da Super Man ya mishi, ai kuwa bai da karfi ko kadan dan haka ya wuce abin shi dan ba zai iya tashin hankali ba, ga shi kamshin turaren da ya saka shi cikin matsala yana jin shi a zagayen wurin.
"Zayn"
Riko hannun Abul yayi suka wuce sai Uncle Bashir ne Ya samu ya kwace ta, bayan ya kwad'awa Imaden mari, ganin yadda Zayn ya tsaya yana kallon su, yasa Imaden bai yi wani yunkuri Ba, dan har yanzu bai dai jin wurin da ya make shi ba, kawo ta gidan su yayi ya tana zaune sai kuka take, ta rufe jikin ta da hannun ta.
"Ko zaka shiga ɗakina ne ki saka abaya?"
"A'a nan ma ya isa"
"Ta fita a gidan nan dan ba matattarar yan iska bane da karuwai" ya fada a fusace, wani irin kuka ne ya kwace mata, ta mike tana kallon shi, wanda shima ya gama cika tam da ganin ta a cikin gidan su, saukowa yayi cikin fushi ya kama hannun ta, zai jata gagaggen rigar ta, wanda cikin jikin kana hango farin bra irin pushup din nan, wato bai san wani kaddara bane ya saka shi, kallon wurin da hannun bra din yake tsinke, riko hannun ta da kuma abinda idanun shi ya gani ya zo mishi a bazata domin kamar an watsa mishi lantarki haka yaji rikota da yayi a karon farko a rayuwar shi da yaji haka akan wata ya mace,
Ture ta yayi kamshin turaren da ya birkita mishi lissafi ya daki yancin shi, wani irin dukka kirjin shi yayi kamar wanda aka ɗauki abu aka doki saitin zuciyar shi, haka ya zube akan gwiwar shi.
Yana wani irin haki, ita kan tsoro ya bata.
"Haba Son meye haka? Zaka Kore ta kamar na mutum ba? Zo ki gyara jikin ki"
A hankali take bin Aunty Rukayyah, dafe kirjin shi yayi, sai da Uncle Bashir da Abul suka taimaka mishi,
"Uncle zuciya ta zata fashe, yarinyar can mayya ce ta kama min kurwa ku kira min Hajjos zan mutu"
Wallahi baki daya ya birkita musu lissafi a gidan.
Lokacin da ta shiga dakin Aunty Rukayyah sai da suka rena kanta domin baki daya dakin baka iya gane wani irin kamshi yake, local perfume kawai gasu nan kala-kala,
"Ki shiga ban daki akwai ruwa kiyi wanka"
Girma da mutuncin Aunty Rukayyah yasa ta shiga tayi wanka, buga mata kofar Aunty Rukayyah tayi ta bude dama ta gama, ta kasa daukar towel din su ne, dan ta ga har uku ne a ban dakin.
"Mss ko zaki amshi wannan sabon towel ne"
"Thank you Ma" ta amsa tana godiya, komawa tayi ta bude a hankali ta daura, tana kallon fuskar ta da kirjin ta da Imaden ya, yakushe ta. Hawaye ne ya zubo mata, ta fito a hankali.
"Ko zaki saka kayana sabo ne ban tab'a sakawa ba."
"Thank you Ma"
"Rukayyah Bukar suna na." Shigowar Baby Amal tana cewa.
"Mami Ya Zayn ya mutu" ta fada tana kallon Titih,
Kallon juna suka yi, Aunty Rukayyah ta ce mata.
"Ki saka kaya, bari na duba Son"
Ta fita da sauri kallon Amal Titih tayi tana tambayar ta.
"Me ya same shi?"
Tura mata baki tayi, sannan ta fita abinta.
"Basu murnan da ni" ta fada tana kallon bayan Amal.
Tana zaune a wurin Aunty Rukayyah ta kuma shigowa.
"Sorry sun tafi asibiti"
"Ayya Allah ya sawwaka" ta fada bayan ta gama saka kayan .
"Aunty Rukayyah, zan iya samun phone."
"Eh" ta fada tare da fita dauko mata wayar ta, ta bata.
Sannan ta koma waje, a hankali ta saka number Baban ta, ta kira. Sai da ya kusan katsewa sannan ya dauka, kuka ta saka mishi, ta fara bashi labarin abinda ya haɗa ta da Imaden.
Sai dai bata kai aya ba, Baban ta ya rufe Idanu yayi mata tass, tare da cewa.
"Idan kika lalata niman auren ki da shi wallahi sai dai ki wuce wurin Erica na gaji da abin kunyar da kike min"
"Pap ba Laifina bane taya zai ta duka na a gaban jama'a yana tozarta ni, sannan kai da nake da yakinin zaka fahimce ni baka fahimce ni ba, wasu har sun shiga domin kare darajata. Pap idan dai auren shine burin ka zan yi idan na mutu ban yafe maka hawayen da zaka zubda min ba, dan bai da wani amfani a wurina"
Daga haka ta kashe wayar tana son fita, amma tana tsoron kar Imaden ya kuma make ta.
**
A can gidan ta kuwa, Uncle Bashir yana tawowa da ita. Aina'u tayi murmushin mugun ta domin yau take son duk bura uban da za ayi ta kama Imaden a hannun ta, sai dai ko a mutu a daren yau.
"Wayyo sannun ta riko hannun shi,.suka shiga cikin gidan bakin ciki ya sa shi fadawa kanta. Ta riko shi ta ya zauna domin dama bai daki Titih ba sai da ya sha beer.
Shiga kitchen tayi ta kawo mishi ruwa tana faɗin .
"Kayi hakuri wallahi ban san abin zai kai haka ba, da ban barka a gidan nan ba, ai ka gani da idanun ka ta koma wurin Hausawan nan. Haka gayen da ya dake ka wancan karon farko a karya ni saboda ita, sannan ya fasa motar ta da ka saya mata, ban san me Titih take bukata ba?"
Ta mika mishi ruwa, hannu ya saa ya amsa , ya shanye murmushi tayi sannan ta ce mishi.
"Ka kira Mahaifinta ka gaya mishi zaka fasa auren ta na yanzu haka Yaron hausawa take bi"
Ba musu ya kira Baban ta ya gaya mishi karya da gaskiya sannan ya kashe wayar a lokacin ne ya fita hayacin shi, ita kuma Aina'u tayi amfani da damar ta, ta saka dan iska suka fara rough and crazy Sex. A falon suke abu daya, kamar karannuka haka suka gigita gidan. Wannan shine burin Titih kuma ta cika rabi saura rabi.
*
Asibiti kuwa sun bashi allurai da magani suka kuma mishi hoton kirjin shi babu kome sai karfin yanayin da yake ciki, dan haka suka bashi magani sannan suka ce mishi.
"Tunda ba zaka iya bin mata ko wani abu ba dole ka kiyaye shaƙar kamshin turaren mata, domin kuwa idan kana kasancewa a haka zaka iya aikata wani abu, sannan kana yawan azumi shima yana taimakawa "
Shiru yayi har likitan ya gama maganar shi, rike kirjin shi yayi yana faɗin.
"Shi kuma wannan fa?"
"Toh gashi nan dai kamar wani abu ne na bazata ka gani ko ya razana ka, shi ya haifar da haka amma zai daina."
Mikewa yayi ya fita da kyar, domin ba zai iya cigaba da jin zanttukar Likitan ba, haka suka fito suka same shi. Yana tsaye kamar gumki. Babu wanda yayi mishi magana a cikin su sai ma kokarin manta da maganar, wayar shi ce tayi kara ya dauka.
"Hajiya ta? Bani da lafiya"
"Ikon Allah me ya same ka?"
"Zuciya ta kamar zata fashe ban san me ya faru da ita ba, idan ja mutu Ƙarki min kuka don Allah!"
"Kaci kaniyar ka da maganar mutuwar nan dan banza me katon kai, maza kayi alola kayi sallah Ubangiji zai kawo maka sauki a cikin al'amarin ka"
"Toh lovely" ya fada haka yana kashe wayar,
Haka suka iso gidan, Aunty Rukayyah da Titih suna gyara wurin da zasu ci Abincin, wucewa sama yayi dan a duniya idan akwai abinda ya tsana Titih ce, baya kaunar ya bude idanu ya ganta. Dan haka ya yaki zaman falon karshe Abul ne ya bi shi da abincin shi.
A can suka ci tare.
"Abul na tsani yarinyar nan, wallahi yadda kasan na zuba harsashi a bindiga ta na fasa kanta haka nake ji! Don Allah ka Kore ta a gidan"
"Toh zan kore ta sha magani "
Haka ya sha magani sannan ya kwanta, da bakin cikin Titih, yana lumshe idanun shi hoton kirjin ta tare da transparent bra din ta, a hankali ya juya baya yana jin wani irin tashin hankali. Kokari yayi ya manta amma ina karshe haka ya mike ya nufi ban daki yayi alola sannan ya fito, idanun shi ne ya sauka akan window din dakin shi da labulen yake kad'awa, tana tafiya a hankali cikin tsananin tsoro, ji yayi kamar an cusa mishi wani ƙarfe a zuciyar shi, har sai da yayi ya furza da abu daga bakin shi, kunna wutar dakin yayi ya ga jini ne a tsakar dakin, a lokacin idanun shi yana kan window din yana kallon yadda, ganin Uncle Bashir yayi yana mata magana, a hankali ta juyo gidan.
Cikin tsannanin jin haushin su baki daya ya rufe window sannan ya fasa sallah ya fito daga step yake magana cikin takaici.
"Uncle ta fita ta bar mana gida me zamu yi da karuwa mara kamun kai. Ke fita" ya daka mata tsawa, da sai da ta juya zata fita.
"Ba zata tafi ba, idan kai ne a cikin halin da take haka zamu bar ka aka ce maka, banza mara tunani, Ke shiga wancan dakin ni zan kwana a waje Uncle Bashir ba damuwa"
"Wallahi ta bar gidan nan ko na kashe ta..."
Tass uncle Bashir ya dauke shi da mari, cak ta tsaya tana kallon shi.
"Na tsane ta, na tsane ta na tsane ta wallahi Gara na mutu da na gan ta, ta fita bana son ganin ta, Small mother ki Kore ta, domin wallahi sai na kashe ta"
"Toh me ta maka?" aunty Rukayyah ta tambaye shi cikin tashin hankali,
"Duk macen da zata sake namiji ne a dake ta, karuwa ce ta saba sakar mishi jiki yayi yadda yake so da ita dan haka ta fita bana son ganin ta a cikin gidan mu ko na kashe yar banza, tunda bata iya tsare kanta har club take zuwa abin haushi yan lesbian ne, idan da ta samu tarbiyyar da ya dace ka zata ko ina ba, karatu ne tazo yi ko karuwanci"
Kuka take kamar ranta zai fita tako gaban shi.
"Uwata kirista ce kuma celebrating Ubana kuwa bayarabe ne, musulmi ne suna na A'isha Abdul Ganiyu Ademola Ades, shi abinda ya sani niman duniya da abinda suke cikin shi. Itama Uwata bata duniya da suna take nima. Uncle dinka ya sani jin na fadi wacece ni, ni karuwa ce kamar yadda ka fada amma shima da ya dake ni dan shi zai aure ni shi yasa na kyale shi. Ka gwada lissafin ka gani taya na samu tarbiyyar da nake kai, idan ma.ka kira ni haka ba laifi bane amma ka tuna a Muslunci da kuma mutanen da suka bawa Muslunci gudunmawa ka koma ka duba tarihin magabata, yes ni Yar Lesbian ce so what? Akan ka wani nake? Ko bani da ikon na zabi abinda ya ke dai-dai da rayuwa ne? A shekaru ashirin da da yan kai sau uku ana rasa aure ne na sai me da kayi approach dina da maganar bakin ka, ba zai min ciwo ba sai ma kara tunanin da yayi Ni musulma ce da ya dace ta kame kanta, kai da Allah ya shirya ka sai kayi ta rawa a gaban mu,.mu kuma da Allah yabar mu a haka sai me? Ka tsane ni so what ka kashe ni idan baka son gani na shine karshen kiyayya..... 300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/18, 7:43 PM] Queen: Chapter -27
"Ki min shiru!!" Ya daka mata tsawa da yasa ta hàdiye maganar ta tana me ja da baya.
"Ina jin tsanar ka kamar na kashe kaina" ta fada tana me juyawa ta bar gidan.
"A'isha!!" Ina tayi fushi sai ma banke musu kofar da tayi ta nufi gidan su, koda ta shiga falon babu kowa, ɗakinta ta wuce ta rufe kofar ta zube a tsakiyar dakin ta fashe da kuka..
*Duk macen da namiji ya dake ta ku bincika ta sakar mishi shi jikin ta ne yasa yake dukar ta kamar Jaka!*
Wannan kalmar yawo yake a kanta kamar ba gobe ji yake kamar zuciyar ta tayi bindiga into pieces.
Dan haka taci alwashin ta kamar yadda ya tsane ta itama ta tsane shi.
Bata son budirin da ake tsannanin Imaden da Aina'u ba, sai tana Masifar kewar Maman ta, Dakyar ta kai asuba tana idar da sallah ta nime ticket ta online zuwa Ethiopia .
Kuma Alhamdulilillahi tana gama wanka yadda bata ji motsin kowa ba, haka yasa ta shirya ta bar gidan, makaranta ma sa wurin aikin ta daukar excuse tayi, ta bar Copenhagen bata jin dadin garin, baki daya gani take kamar matsalar ta a nan yake.
**
Shi kan Zayn Dakyar yayi barci, kamar zautacce haka ya kwana da kirjin shi, gari na wayewa aka mai da shi asibitin, dole suka kwantar da shi domin baki daya jinin shi yayi masifar hawa, wanda ya haifar mishi da ciwo a zuciyar shi, a hankali suka zuba mishi ido.
"Yaushe Zayn ya kamu da hawan jini haka?"
"Hmm! Kawai ko dai da gaske Yarinyar nan mayya ce?" Kallon Abul suka yi da yayi tsuru- tsuru yana kallon Zayn.
"Ba mayya bace kawai jinin su ne bai hadu ba. Da jinin su ya hadu ba zai ji haka ba, don Allah kar ka biye mishi ku kira yar mutane mayya."
Sallah asuba ya fitar da su daga cikin asibitin,
--
A can gidan Titih wani Jarababbe iskanci koda suka farka basu fasa abinda suke ba, shi da Aina'u, sai da suka wuni kafin ta fara kuka tana cewa yayi mata fyade.
"Kaci Amanar zaman lafiya tare ka raba ni da mutuncina, ka raba ni da kawata da wani idanun zan kalle ta, Na shiga uku na lalace kawata zata ga abinda zai kashe ta Allah na gode maka da baka bari ta ga wannan kazamtar ba."
Yadda take bori da kuka zaka dauka wallahi da karfin tsiya ya mata haka, shi kuwa ganin haka ya fita rudewa har ya yi subul da baka.
"Kiyi hakuri zan aure ki, don Allah ki bani wannan damar, zan aure ki ke da ita nayi miki alkawarin haka"
Wayyo dadi kamar ta zuba ruwa a kasa ta sha, tayi ta kuka tana cewa.
"A'a ba zan iya auren mijin kawata ba, sannan na tafi cikin gidan su a matsayin mace mara mutunci bayan ka yaga min daraja ta"
Duk yadda yaso ta fahimce shi taki asalima sai daukar zafin da tayi abin duniya ya dame shi.
Wasa wasa babu Titih babu labarin ta,anan ne suka fara shiga damuwa ita Aina'u ce tayi kundubalan zuwa gidan su Zayn suka samu babu kowa suna asibiti.
Har dare babu labarin ta, sun kira wayar ta yaki shiga, suna tsoron kiran Baban ta dan haka Imaden ya tattara ya bar kasar a daren ranar, ya bar Aina'u da ta bar gidan ta koma gidan wata kawar ta yar lesbian.
**
Da karfe biyar na yamma ta sauka a addis Ababa na kasar Ethiopia, Cousin brother dinta me suna John shi ya zo ya dauke ta a airport, yana haukar sonta, amma ita ko da wasa bata yin shi, tunda ta ganshi maganar Zayn yake dawo mata daya bayan daya.
Tana ganin shi ta toshe bakin ta, yana bude mata hannu ta karasa da sauri ta fada kirjinshi tana kuka. Sosai maganar Zayn yafi mata ciwo a kan dukar da Imaden yayi mata a hankali maganar yake dawowa cikin ƙwaƙwalwar ta.
_Duk macen da zata sake namiji ya dake ta karuwa ce ta saba sakar mishi jikin ta bana son ganin ta a cikin gidan nan ko na kashe yar banza_
A hankali take kuka har da jan zuciya, koda ya sakata a motar shi, kuka take har suka isa gida, Kakar ta da Maman ta, duk sun damu kowa na gidan sai tambaya yake me ya same ta, tunda ta samu damar shiga cikin daki, bata kuma fitowa ba, ta maki yarda tayi.magana da kowa haka ta zauna shiru-shiru.
**
Baki daya likitanci sun kasa gane Meke damun Zayn gashi nan dai a idanun rass yake amma da zaran rashin shi ya B'aci toh haka kawai zasu ga yana tari da jini, gashi baya samun barci sai sun mishi alluran barci.
Kwanan shi daya amma wallahi kamar wanda ya shakara maitan yana jinya.
Dan dole Chief of army staff ya dira a kasar domin ciwon Zayn ciwon su ne.
Bai iso asibitin ba sai dare, yana kwance Idanun shi a rufe, idanun shi yana kara hango mishi, saman kirjin ta tare da tudun kirjin. Wani irin sanyi ne ya rab'e shi wanda ya haifar mishi da bugun zuciya, me ɗauke da motsin halittar jikin shi. Sai da yaji kamar ana kara daure zuciyar shi. Dafe kirjin yayi hawaye na zuba a idanun shi.
Yana ji aka shigo dakin amma bai bude ido ba, sai da aka dafa shi ya Bude idanun shi.
Yana Idanu biyu da Chief of army staff ya fashe da kuka, yana dukar kirjin shi.
Tashi zaune yayi yana kuka, tunda yake bai tab'a ganin mutum me dan banza taurin kai irin Zayn ba, kuma baya jin zai iya ganin shi amma abin da ban tausayi, dafa kafadar shi yayi yana faɗin.
"Cool my Son! Tun da aka gaya min baka da lafiya nasan You are serious sick, bar kuka idan mata suka ga kana kuka zasu maka dariya."
"Abba AY zuciyata tana zafi! Ina ji kamar ana daure min shi, ina jin like am alone ina kewar something that I miss"
"Ka yi rashin kome ba, baka rasa kowa ba. Son mahaifin ka yana can shi da Yan uwanka, nima on be haf of them! Karka yi kuka ina jin ciwon da yafi naka a raina, kaji my Boy"
Wani irin kaunar Zayn din da Soyayyar shi yake ji, ji yake kamar ya mai da shi cikin shi ya boye shi. Akwai abubuwa da dama da yake kallon Zayn da shi. Ƙwayar idanun shi kamar ya tab'a ganin shi lokaci da jimawa., kafiya da taurin kai yana ji kamar yasan wani abu akan haka, a duk lokacin da ya kalle shi zuciyar shi da jinin shi yana yawan gudu sama da sau saba'in a duk bayan minti ɗaya da yake bugawa. Akwai wata Alkaryar da ya rushe ba tare da sanin dalilin wannan yanayin ba.
"Zayn!"
D'ago kai yayi yana rike da kirjin shi, yana jan shashekar kuka.
"Are you missing someone?" A hankali ya kura mishi Idanu.
"Yes Father i missing something special"
"Like me! I missing something else, I missing something special, I real missing something badly"
"Father!"
Ya furta a hankali, kallon Zayn yayi yana jin shima zuciyar shi na bugawa.
"Zayn are you ok!"
"Yes father"
A hankali ya motsi kusa da Zayn ya rungume shi, yana shafa bayan shi. Cikin tsananin kaunar shi.
"Kome zai wuce ya zama tarihi"
Buga kofar aka yi ya janye Zayn a jikin shi ya ce.
"Yes" Abul ne da Uncle Bashir.
"Yallabai kai ne?"
"Tunda ka bani labarin Yarona ba lafiya naji ba zan iya kwana ban gan shi ba, shine na biyo jirgi tun jiya dake muna wani taro ne a kasar South Africa,kuma shi nake son ya tafi amma yana kwance anan, Ni nan da shekara shida zan ajiye aiki kuma bani da magajin da zai rike min aikin shi kuma gashi dukkanin burina yana son ya tafi a haka kawai"
"Ayya ciwon daga Jiya ne nake ga fa"
"A'a Baban Amal tun shekaranjiya ya fara a tsatsaye" inji Aunty Rukayyah.
"Toh idan bai yiwu ba me zai hana a kai shi Asibitin India, tunda nan ne tushen asibitin zuciya ta duniya"
Inji Abul da yayi zuru-zuru kamar Maraya da yarasa Maman shi da Baban shi.
"Ba ciwon zuciya bane, lalaura ce da ta shige shi lokaci guda, idan da zai yi kuka ko ya samu farin ciki zai rabu da ciwon haka likita ya gaya min dazun" inji Uncle Bashir,
Duk sun damu kamar basu ba.
Shiru Chief of army staff yayi yana kallon shi, kafin ya ce musu.
"Bari mu ga nan da kwana biyu idan babu wani cigaba zamu tafi da shi ya zaga duniya maybe ko zai samu farin cikin da ya rasa "
Shiru suka yi domin su ma basu su ki su gan shi cikin farin ciki ba, amma babu yadda suka iya.
Dan haka dukkan su, suka amince da shawaran su, suna ganin idan ya tafi da shi zai iya samun saukin halin da yake ciki. Baki daya idan ka gan su zaka dauka dukkannsu ke jinya, abin gwanin ban tausayi da ban sha'awa.
Haka ya suka wuce gida shi ma kuma AY ya wuce masaukin shi,.ya huta koda yake ba hutun bane kawai dai ya zauna yana nazarin halin da Zayn yake ciki, sai dai dole da shi ya tsaya a wannan lokacin domin Zayn din.
Washi gari haka suka wuni duk da yaji sauki amma kuma bai da walwala, yayi kokarin boye ciwon ne dan kawai su, suyi farin ciki.
Amma idan ya shiga ban daki shi daya yasan yadda yake ji....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/19, 8:52 AM] Queen: Chapter-28
Baki ɗaya ya wani zabge lokaci guda, sai uwar karan hanci da faɗin kirji maganar ma baki daya tsanar ta yake dan haka idan ka gan shi zaka dauka ya shekara goma yana jinya ne, wannan yanayin yasa dole Chief of army staff ya kira Alhaji Abdul Malik zuwa Denmark. Babu shiri duk yadda yaso ya fahimci laluran Zayn dan tunda likita ya gaya mishi abinda yake damun shi.
Yasa ya ke ganin kamar tunanin shi zai zama Dai-dai da abinda yake damun shi.
Kwana biyu tsakani Alhaji AbdulMalik da Alhaji Mustapha Umar suka tawo tare.
Sai da safe suka zo duba Zayn din, wanda yayi zuru-zuru.
Bayan sun gaishe shi, sannan suka fita.
"Ina ga a nima mishi aure kawai, yanayin shi ya kai matakin da idanun ya bukaci mace yake haifar mishi da bugun zuciyar shi, haka yake kara damun shi."
"Ku bar Zayn ya nime matar da zai aura wacce yake ra'ayin ta, ba wacce take ra'ayin shi ba. Wacce da kan shi yake ra'ayin ta, idan kuka bashi mace wallahi wahala zata sha a hannun shi, dan mutum ne me murdadden hali ba kowa yake iya mishi ba."
"Toh ya zamu yi da shi? Yanayin shi yana bukatar mace a rayuwar shi." Mu taya shi da addu'a, Baban shi yasan halin shi tsaf za a iya bashi mace ya sake ta babu abinda ya dame shi. Dan haka suka shiga dakin yana karban apple a hannun Abul suna kallon wani Chinese drama a laptop din Abul.
"Sannun ku" inji Abul.
"Yawwa Abul ya me jikin ka?"
Cikin iyayi da kwainani ya ce musu.
"Gashi nan sai rashin mutunci yake min ina lallaba shi idan ba zai kai ba mu yankawa yara a raba sadaka "
Dundu Zayn ya sake mishi.
"Banza zaka karya min baya"
Murmushi suka yi suna kallon Zayn din da yayi shiru yana jin su.
"Zayn kana da Yarinyar da kake so ne?"
Lumshe idanun shi yayi yana kara tuno abinda ya gani, wani irin bugu zuciyar shi yake, a hankali ya dafe kirjin yana lumshe idanu shi. Yayi yana jin wani irin haki Dakyar bakin shi ya iya furta.
"Ba...bu" ya fada a rarrabe, sabida karyata zuciyar shi.
"Toh zamu nima maka auren Judaal tunda ga Alhaji Mustapha Umar nan." Ware idanun shi yayi a kan su. Iya abinda ya iya ji kenan.
"Zamu nima maka.."
Daga nan sai ganin shi suka yi ya zube a jikin Abul, baya numfashi.
"Kai Nanu!!!" Abul ya kira sunan shi da karfi amma ina ya suma, wannan shine karo na farko da suka kidima akan shi sama da yadda suke jin labarin ciwon shi.
Danna wani green bottom suka yi, likita da Nurse suka cika dakin, aka yi ta bashi taimakon gaggawa.
"Yaron nan akwai abinda yake boye mana"
Haka suka yi ta jiran likitanci suka fito, dukkan su suka mike.
"Ya jikin shi?"
"Da sauki a kiyayye abinda zai D'aga mishi hankali " daga haka suka wuce, yana barci kamar bashi ba.
"Ko zamu mai da shi gida ne?"
"A'a bar shi a nan kawai zai fi jinyar kan shi a tsanake idan aka mai da shi gida, ba zai yi jinyar ba sai yadda Hajiya tayi da shi."
Kusan Alhaji AbdulMalik AY bai so haka ba, yaso a magance Matsalar shi amma ganin yadda Mahaifin Zayn din yake wasa da rayuwar Zayn din ne yasa shi zuba musu Idanu.
A cikin wannan yanayin wani likita dan kasar Portugal ya duba shi, shi ya rubuta mishi magani, da allurai sannan ya ce masa.
"Ka kiyaye rayuwar ka domin karfin sha'awar ka zata iya tab'a zuciyar ka, yanayin karfin sha'awar yana da yawan da dole sai kasha magani sannan kana yawan Azumi tun da ba zaka yi aure ba, kaga ban yi Imani da Addinin ku ba, amma ka saka a ranka Allah yana tare da kai, kuma zai yaye maka halin da kake ciki please never give up"
Da wannan bayanin Zayn ya fara yaki da zuciyar shi, Allah ya kuma taimaka mishi, yana shan magani ga yawan hailala da istigifari, a cikin kwanaki da basu wuce biyar ba, ya Kaɗaita zuciyar shi ga Azkar, yaki yarda shaidan yayi galaba akan abinda ya gani daga Titih. Kokarin mantawa ma yayi tayi, satin sa Biyu aka sallame shi. Domin baban shi da Baban Judaal sun tafi, Chief ne kawai ya rage shima yana ganin ab sallami Zayn din ya wuce da shi South Africa.
Abin gwanan burgewa sun sauka a garin cape town ne. Inda suka yada zango a Barrack din su, gidan da aka warewa Chief of army staff, wani irin gida ne da cikin building din gini ne amma hatta kasar gidan katako ne, sannan an saka wani irin glass a kowani kusrwan gidan. Kowani corners da balcony na gidan ya hadu, murmushi Zayn yayi sannan ya ce.
"Wannan gidan haka Father?"
"Eh anan na fara zama shekaru Talatin baya, i can remember what happened to me, amma nasan a gidan nan nayi soyayya da Macen da nake so"
A hankali ya kalli each corner da veranda da duk wani balcony, yana murmushi, a hankali ya nufi wata yar karama bar wanda yake dauke da drinks kala kala.
Ya dauki wani whiter wine ya sauko cup ya zuba mishi, sannan ya dauki na shi ya zuba.
"Want to share my life story with you! Shi yasa na kawo ka nan!"
Ya D'aga kofin shima Zayn din ya D'aga kofin.
"Cheers Boy"
Dan buga cups din suka yi, sannan suka fara sha.
"AbdulMalik suna na Amma sunan da ake kirana da shi Abba Yarwa! Ni dan arewacin Maiduguri ne, north Borno wanda muke rike da empire na Yarwa.
Mahaifina Malami ne kuma me sarauta ne, yana rike da sarautar Magayakin borno! Duk wani abinda ya shafi yaki da cinikin makamai zuri'ar mu suke yi, shi yasa dukkan yan gidan mu baki daya daga Sojojin kasa sai na sama, mu din gidan mu an samu akan yaki da cinikin kayan yaki shi yasa a aikin soja baki yarda kowani matsayi sai Chief of army staff, duk wani abinda yake da kai kawo da shige da fece ina sane da shi!"
Murmushi yayi ya fito daga cikin Bar din ya zauna a kujeran da yake facing Zayn.
"Tun muna da shekaru sha tara aka mana auren Fari baka tambayi Baban ka bane?" Dariya Zayn yayi yana sosa kan shi.
"Yes kayi dariya AbdulMalik Zain Malami yana kamar ka yaran shi biyar" ware Idanu Zayn yayi yana kallon Chief.
"Like me, nima an min auren dan kar na lalace, Alhamdulillahi an daura min Sa'adatu yar kanin Babana, ita aka bani lokacin tana aji uku na primary school, dake ina karatu ban san girman aure da soyayyar shi ba, kawai haka muka taso ta rena ni sosai, dan bata sona haka suka yi ta gwagwarmaya har na shiga jami'a ita kuma ta gama makarantar primary, a lokacin na wanke renin da take min na cusa mata tsorona a ranta, daga ita na tafi Birtaniya, a can muka yi karatun mu ni da mahaifin ka amma a jahohi daban daban. Bayan shekaru bakwai muka dawo gida, a lokacin aka tura ni aikin soja domin lokacin Babana ya turawa shehun Borno, shi kuma ya tura ofishin ministan tsaro tare da bayyana girman ahalin mu,.babu musu aka tura ni karatun soja a kasar Amurka. A lokacin dangina da sauran al'ummar gidan mu suka sako Sa'adatu a gaba da batun rashin haihuwa. Karshe dai aka bani auren Karimah, ba laifi ita kan tayi bari kafin na tafi Amurka, daga nan bata kuma yin b'ari ba ba ita ba hatta Sa'adatu.
Haka na kwashe shekaru biyar a can na dawo, kwatsam ina dawowa na iso mahaifata domin ganin gida da mata na.
Kwana na biyu da zuwa muka tafi kana taron saukar Alqur'anin da ake a fadar mai Martaba shehun Borno. A ranar Idanuna ya fara ganin abinda ba zan manta ba, zan iya cewa my first time da naga macen da nake so" a hankali ya dafe goshin sa, murmushi yayi sannan ya ce mishi.
"Bana iya tuna koda fuskar ta ne. Amma ban yi kasa a gwiwa ba, kuma ban kwari kaina ba, domin ina ganin ta na gayawa Malam mahaifina, ina son ta.
A hankali ya zuba mata ido, yana addu'a.
"Matar ka ce amma bai zama dole hakan ya faru ba, Allah shi yafi mu sanin dai-dai"
A ranar dai mahaifina ya same Baban ta, wanda shima babban Amintaccen na hannun daman sarki ne, dama akwai wanda ta makalewa kasancewar shi ba babarbare bane kuma ba shuwa-arab bane yasa suka raba su, dan bai da dukiyar da zai aure ta. Ita kuma Laylah tana hauka ce akan majnoon din ta.
Haka na ratsa tsakanin su, na kafa gwamnatina, amma yarinyar nan ta wanke ni tass."
Dariya suka saka baki dayan su.
"Father ta wanke ka fa kace?"
Girgiza kai yayi yana nuna mishi yatsa.
"Akwai sauran labari ai. Ina gaya maka yarinyar nan idan naje zance wurin ta sheka min ruwan kwasar tuwo take, ban tab'a jin haushi ba, ta ce min.
"Abba idan da kasan yadda na tsane ka sai ka mutu kafin kazo wurina," bata hakura ba, kai har biri yarinyar nan ta kirani, ta kirani dan anace, tace min kaska ta ce min kare mara zuciya."
"Father kuma kayi hakuri?"
"Idan ka samu macen da kake so baka da wani damuwa dan ta jahilce ka, Meye burin ka? Ta soka haka na hakura kuma aka yanke min sadakin ta, da kaina na biya kudin kuma aka yi dacen dangina suna mara ba da auren My boy auren matar da kake so akwai dad'i, domin dai ajiye cin amarcina nayi ban nima ba, nayi tafiyata Lagos har tsawon wata shida, a cikin watanni nan mata na biyu suna can, kwatsam na samu damar zuwa nan samun horon aiki. Kawai na saka yar baby na a gaba muka tawo,. Yarinyar nan bata jin magana domin taja min mgana babu iyaka, kafin muka bar kasar nan.". Lumshe idanun shi yayi hawaye na zuba mishi.
"Zayn tunda muka shigo yarinyar nan bata kuma min magana ba, akwai masu girki da kome bata shiga harka na, na bita nayi rarrashinta taki, domin taurin kan Masifa ce da ita, a wannan lokacin na kai karshe a hakurina, dan haka na same ta inda na bada abu ana saka mata a cikin abinci, idan taci bata kuma sanin kanta. Sai bayan washi gari." D'ago Idanu shi yayi ya kalli Zayn cikin murmushi.
Sannan ya cigaba da cewa.
"Tun daga ranar da na same ta, idan ta farka zata ganta a dakin ta, sai ciwon jikin da take fama da shi, ga yanayin ta ya sauya daga tafiyar ta zuwa wasu abinta na yau da kullum yasa yarinyar nan.ta daina cin abincin domin taurin kai da kafiya ne da ita, tunda ta fahimci idan taci abincin nan.nake cinye ta, sai ta daina, a cikin kwanakin da nayi ina angwancina ban fasa ba, koda idanun ta ko tana barci zan yi yadda nake so da ita Zayn sai da na mai da cikin gidan nan babu inda bamu baje rayuwar mu, tun bata so har ta hakura domin nasan weak point dinta, sai ta daina gardama dani, ta hakura tana bani hadin kai. Bayan wata shida ta fahimci tana da shigar cikina,.ai kuwa yarinyar nan da ta Hauka ce min wallahi sai da na dawo da ita Maiduguri, domin a lokacin muka hadu da iyayen ka sun zo ganin likita, kai ma Mamanka tana da cikin ka kamar na mata ta. Iya abinda na sani na dawo da ita gida tahaihu amma wallahi har kwanan gobe babu wanda ya kuma tuna min da zancen ta, sai ranar da nazo gidan ku, Hajiya ta tuna min da ita.."
Ajiyar zuciya ya sauke yana kallon Zayn. Murmushi yayi sannan ya cigaba da cewa.
"A lokacin da na tuna na dawo gida, daga Kaduna Maiduguri na nufa amma duk tambayar da nayi babu wanda ya tuna ta. Zayn kowani soja yana da lovestory sai dai idan baka zauna da shi ba, wasu labarin su happy ending wasu sad ending, dan haka ka ajiye jinyar ka ka rungume aikin ka, zaka fi samun nutsuwa sama da kome"
"Thank you sir zan yi yadda kace" sannan ya wuce dakin da ya nuna mishi ya shiga ban daki yayi wanka, kafin ya nime wuri ya kwanta, bude jakar shi yayi tare da fidda maganin shi yasha. Sannan ya dauki karamin Alqur'anin shi ya fara karatu, Allah ya taimaka bai jima ba barci yayi gaba da shi.
**
Washi gari bayan sallah asuba, suka shirya, kallon gidan Zayn yake yana kallon labarin da Chief ya bashi, murmushi yayi sannan ya ce mishi.
"Kana jin dadin ka ko?"
"No ina imagine yadda kayi ta soyayya a cikin gidan nan"
Ajiye fork din hannun shi yayi yana faɗin.
"Idan kana son mace having sex da ita a cikin daki kamar old Model ne, have fun a ko ina na cikin gidan ka, idan ta kama a cikin mota ride your baby. Kasan mu sojoji ba iya a filin yaki muke da karfi ba, hatta a cikin gidan mu muna da wannan karfin. Don be a poor mana. Ko yau ta dawo rayuwa ta,zan yi having fun da ita babu abinda ya dame ni da ta tsufa ko ta girma i don't care"
Cikin kunya Zayn ya ce mishi.
"Father kace a cikin mota ma?" Daukar mug yayi na green tea yana sha ya ce.
"Thank you da tambayar." Shiru yayi yana kallon Zayn.
"You look like wise My Boy amma da alamu sai an maka bayani, Yes har a cikin jirgi zaka iya da ita, musamman idan ka ayi dace ita din kamar yar lomar tuwo ce bata da auki yar karama, Yes a ko ina kirata Matar ka zata iya amsa maka my boy"
Sosa kai Zayn yayi yana dariya.
"My poor baby! Naso a maka aure sai ka fi samun nutsuwa Baban ka yaki yarda"
Haka suka yi ta hira,.har suka gama kowannen su ya fito cikin shirin su na sojin Najeriya. Suka tafi wurin taron. A wurin taron batu ne akan makamai, bayan an gama suka fito wani liyafa, inda manyan sojojin kasa da kasa suka yi ta gabatar da kansu da Yaran su, cikin kwarin gwiwa shima ya gabatar da Zayn a matsayin dan shi. Gwanin ban sha'awa wurin duk wanda ka gani a wurin sai ya burge ka...
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/19, 9:04 PM] Queen: Chapter -29
Ganin dayawan sojojin African ne da subsahara, haka yasa zuwan shi yasa shi kara samun ilimi, Chief bai tab'a gaya mishi zai mishi idan aka zo taron zai yi jawabi ba, sai da aka kira Zayn Malik. Kallon shi yayi cikin mamaki.
Murmushi yayi yana me lumshe mishi Idanu.
Cikin nutsuwa ya nufi stage din, yana mamakin me yasa bai gaya mishi ba, a hankali ya tsaya a wurin, yana kallon Chief.
"Mr Malik! Kana cikin rukunin jami'an tsaro na musamman, sannan kai ne jami'in tsaro da aka tura bincike akan yaɗuwar makamai a nahiyar Afirka, shin wani nasara kuka cimma?" Kallon Chief yayi cikin bazata da tambayar.
A hankali ya sauke numfashi, kafin ya ce.
"Alhamdulillahi, da wannan nasarar da aka samu, sai dai ba wani nasara aka cimma ba. Ina bakin aikina lalauran rashin lafiya ya same ni, amma insha Allah nan da wata goma sha uku zamu tattara bayanan da suka dace, domin irin wannan aikin yana da matukar hatsari, sannan akwai a cikin hukumar mu akwai masu fitar da bayanan mu, idan aka dakatar da na cikin gidan mu ba waje zamu iya aikin mu Nagode"
"Me zaka ce game da sojojin mu da aka kashe?"
A hankali ya cire hular da ke kan shi, kafin ya ce.
"Ina mika sakon ta'aziyata ga iyalan jami'an mu da suka rasa."
"Ya batun aikin ka?"
Murmushi yayi sannan ya ce.
"Muna kan aiki ba dare ha rana"
Daga haka ya sauka a stage din, yana kallon Chief, da farin ciki ya lullube shi, kamar ya daka tsalle. Domin Zayn ya fitar da shi kitse a wuta.
Haka yayi ya gabatar da shi a wurin taron dayawan mutane sun dauka Dan shi ne, sai da ya gaya musu ai dan abokin shi ne.
Basu bar wurin ba sai karfe daya, suka dawo dake gidan akwai masu aiki da me girki, haka suka yi sallah azahar tare suka yi sallah, sannan ya ce mishi.
"Zaka ci abinci sai mu zaga barrack din da gidana da yake kasar nan?"
Sosa kai yayi, yana faɗin.
"Duk yadda kace"
"Toh muci abinci"
Zama suka yi suka
fara cin abincin, baka jin karar kome sai na spoon. Suna gamawa kowa ya goge bakin shi da tissue sannan suka wuce inda zasu.
Da farko inda ake wasan golf ya kai shi, yana gaya masa yadda wurin yake.
"Idan har nayi ritaya nan zan dawo da Iyalina, duk shekara ina zuwa bude ido." Inji chief yana murmushi irin na manyan.
"Ai wurin yana yanayi da wuraren bude idanun." Inji Zayn.
Jinjina kai yayi sannan ya dauke shi zuwa wani estate na musamman, wurin a mota suka tafi kasancewar yana wajen Barrack din, a cikin estate din wanda yake dauke da gidaje guda hudu, sai boyzqaurts a can nesa. Sannan gidajen ma basu kusa da juna, sannan babu wanda zai iya jiyo ihun wani, gidaje ne na Alfarma.
"Kaga yadda gidajen suke, kasancewar na fara kafa soyayyata nan yasa nayi alƙawarin abinda da ba haifa mace ko namiji zan gina musu gidajen Alfarma, ka ga wadancan gidajen BQ, shi na ware shi ne ga ma'aikatar estate din nan, sannan bana son cunkoson mutane, ina son rayuwar turawa babu hayaniya ko damuwa, mu shiga ka gani." Baki daya Zayn kasa magana yayi yana kallon yadda wurin yaƙe. Har cikin gidajen four bedroom, sama da kasa ga wasu manyan falo da aka aka yi sama da kasa.
Shi kan shi Zayn kasa magana yayi yana tasbihi ga Ubangiji.
"Father kana samun kuɗaɗe ta ina ne?"
Juyawa yayi yana kallon Zayn cikin murmushi sannan ya ce mishi.
"Tun duniya tana kwance nake saka hannun Jari, tun man fetur bai zama sai wane da wane ba, sannan akwai wani kungiyar man fetur ta duniya Ope, tun bai kai yadda yake ba yanzun nake da hannun jari, ba laifi ina aikin gwamnati kuma ina kasuwanci, kuma mu yan Maiduguri bamu zama da aikin gwamnati kaga kenan kudi yana shigo min ta ko ta ina "
"Gaskiya Al'amarin akwai burgewa!" Inji Zayn.
Yana kallon gidajen,
"Father amma turawa suka maka aikin nan ko?" Ya tambaya yana zaga cikin gidan.
"Eh amma anan ma akwai turawan zasu iya aikin da za a maka." Chief ya bashi amsa, haka suka wuce wani babban hall na table tennis, yana faɗin.
"Ina son gyara shekaruna na bude nan ne saboda iyalina." Sannan ya nuna mishi wani kofa.
"Nan kuma wurin Gym ne, da kowani kayan karafuna akwai a wurin"
A cikin gidajen a bayan gidan akwai swimming pool, yadda wurin zai kara samun daraja da nutsar da hankalin mazaunin wurin."
Sannan ya ja shi har inda aka tara dawakai, yana nuna mishi guda uku a wurin. Har wani fili da aka ware domin gudu da dawakan.
Hawa suka yi suna tsare sosai.
Ga hira da nishadi da Zayn ya samu ya sa shi manta wata Titih da duniyar ta, basu bar wurin ba sai la'asar, suka dawo suka yi sallah suka kuma fita wani taron karramawa na soji suka tafi, musamman aka kuma karrama tsohon shugaban kasar su Nelson Mandella. Mahukunta kasar Afirka ta kudu suna mutuntta Nelson Mandella domin shi din ya zame musu hasken rana ne, sannan ya zame musu inuwar gajimare ne, shi yasa basu tab'a manta shi a rayuwar su.
Sannan ana aka kuma manyan sojojin African har da rundunar sojar Nigeria. Wanda suka samu kyakkyawar lambar yabo na girmamawa ta zinari.
"Zayn Malik!" Shi aka kira a matsayin wanda zai amsa kyautar, wato yan mata dayawa da suka rako iyayen su, sun fada soyayyar shi. Musamman yadda ua kasance fuskar shi a kame, yanayin shi cikakken me kuzari da nutsuwa. Uwa Uba matashin gwarzon soja. Sai gashi dayawan mutane suna ta tambayar Chief ko Zayn yana da iyali.
Dariya yake ya ce musu eh, wannan amsar basu so ta ba, domin sun san duk matar da ta auri Zayn ta huta, a wannan daren anyi shagali bana wasa na, kafin suka dawo gida. Kowannen su ya wuce dakin shi toh sun ci abinci a can. Sallah magariba da isha suka yi sannan suka fito falo suka kafa hira, kamar wasu mata sa, karshe suka juya ga kallon Ball.
A hiran su kawai zaka fahimci akwai fahimtar juna ainun, daga yadda suke tattaunawa zaka gane akwai girmamawa acikin maganar Zayn, amma bayan nan samun ilimi yake a tare da Chief.
**
Addis Ababa.
Kallon ta Madam Erica kallon Titih take cikin takaici kamar ta rufe ta da duka.
"Toh uban me aka miki da kika saka ni a gaba da kunci? Damuwar ki ya kare miki ke daya sai kin gayyaci wani ne a cikin damuwar ki ne? Wannan wacce irin masifa ce zaki saka ni agaba yau satin ki biyu amma kowa yarasa meke damun ki?"
Cikin takaici ta ce mata.
"Babban laifin ku rashin bani tarbiyyar kun barni ina rayuwa kamar dabba, idan ku kanku kuke so me yasa ba zaku bani damar nayi rayuwa cikin salama ba, shi niman abinda zai ajiye a kira shi attajiri ke kuma min watsar dani kin mai dani kamar bake ce kika haife Ni ba, so kuke na kashe kaina?"
"Kin jima baki mutu ba, sakaryar yarinya kawai idan dai sai na zauna dake ne sai dai ki kare a haka mahaukaciyar yarinya kawai wacce bata san ciwon kanta ba"
Aikuwa abin ya mata ciwo dan haka ta shiga fashe-fashe tana ihu da bori, ita ta gaji...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
Kuyi maneji uktyy ❤️🥰
[7/20, 2:36 PM] Queen: Chapter -30
Juyawa Madam Erica tayi tana kallon kofar dakin Titih, bata tab'a tsammanin haka daga gare ta ba, dan haka ta dauke kai tayi tafiyar ta, domin idan tabi na zuciya zata iya mata duka, shi yasa taki ma bin ta kanta, ta tafi ta kira Abdul Ganiyu ta gaya mishi Kenya hadu da Titilopemi. Kamar yadda Imaden ya bashi labarin abinda Titilopemi take.
Shiru tayi kafin ta ce mishi.
"Kawai dai kun dauki abin ne da zafi amma ai bana tunanin Akwai wani damuwa, gashi nan tazo tana ta min shiririta."
"Kyaleta idan ta gama zata hakura" ya fada haka baki daya babu wanda ya damu da ita kawai abinda yake gaban su, suke yi gani suke kamar lalata auren ta zata yi shi yasa ta kirkiro da rigima.
Haka suka watsar da al'amarin ta, kamar ba su suka haife ta ba, kowa har kan gaban shi, haka tayi ta borin ta, John ne kawai ya samu ya shiga dakin ta, tana ta farfasa kome tana kallon su, hawaye na zuba a idanun ta.
"Rita"
"Fita!!" Ta daka mishi tsawa da dishashiyar muryan, juyawa yayi ya fita dan yadda ta juye ta bashi tsoro da mamaki.
Tattara kayan ta tayi kafin wani lokaci, ta bar gidan Akan idanun mahaifiyar ta, ta sa John ya fita da ita zuwa Airport.
Suna isa bata kalle shi ba ta wuce abin ta. Biyo ta yayi cikin airport ɗin.
"Rita Aunty tana kiran ki"
"Get lost kace ba zan yi magana da ita ba."
Daga haka ta wuce ta tura abubuwan ta, sam zaman garin bai mata amfani ba a cikin sati biyu.
Duk yadda yaso magana da ita fir taki amsa mishi, dan dole ya hakura da son magana da ita, yana gani ta bar kasar babu wani abin arziki danya haɗa ta da uwar ta.
**
Babu laifi baki daya Zayn ya manta kome sai kewar Abul da Uncle Bashir da Baby Amal, kwanan su biyar Chief ya nuna mishi kome nashi, sannan ya mika mishi wayar shi.
"Naki baka ne domin ka samu nutsuwa, gashi Brrst Bashir ya kirani ya kai sau dari Dan gidan Yusuf me goro ya kira ni ya kai babu iyaka, suna sonka. Kai ma ka biya su soyayyar da suke maka. Tun kana Yaro Bashir yake dawainiya da kai, kuma har yau bai fasa ba, bani manta wani zuwa na da nayi Kaduna lokacin zaa yaye wa su dalibai sojoji, na samu baka da lafiya, kai ne baka da lafiya amma Bashir yake jinya, domin kai dai sunan baka da lafiya ne bai haka ka hau bishiya ka tsokano rigima ba, shi kuma yana can a kwance a daki, Hajiya kuwa ya hana kowa sakat baka da lafiya, bai haka ka saka gajeran wando zaka buga ball ba. A haka nazo na samu ana ta kokarin baka magani, amma kana zile musu gaskiya su Hajiya sun wahala da kai" sosa kan shi yayi yana dariya sannan ya ce.
"Father ai uncle Bashir dan tawayen mu ne, Hajiya ma tasan yadda yake adawa da kwace mishi fadar da nayi."
"Hajiya tana son ka sosai, shima kuma yana son ka, duk wanda ka zauna da shi sai ya soka shi yasa kake tunanin ka kwace mishi Hajiya. Muje gobe jirgin safe zaka bi zuwa abu Dhabi "
"Allah ya kai mu"
Daga haka suka nufi wurin cin abinci, haka suka ci abincin dare bayan sun gama suka dawo Bar ana cigaba da hira har sha biyu na dare. Kafin suka yi sallah, da asuba kuwa bayan sun idar da sallah asuba, Chief ya bashi wasu manyan logges guda biyu.
"Duk abinda yake ciki is belong to you"
Murmushi yayi yana faɗin.
"Allah ya saka da alkhairi, Allah ya ja kwana da lafiya me amfani"
"Amin Zayn amma yaushe zaka kawo min matar da zaka aura?"
Shiru yayi gaban shi yana faduwa, yana jin kamar ana damke zuciyar shi.
"Idan Allah ya kawo min ita zan kawo maka ita"
"Toh Allah ya nufa"
"Amin Ya Allah"
Bayan sun karya wuraren bakwai saura suka wuce airport, a sun jima suna sallama, kafin suka raba kamar ba zasu rabu ba. Rayuwar da suka yi kamar Uba da d'a.
Ta wani fuskar kamar abokai haka suka yi ta hira,
Dukkan su, ba zasu manta da wannan yanayin ba, domin yanayi ne da yake cikin kundin tarihin su.
Dan haka suka rabu da kewar juna.
*
Sai dare suka sauka airport na Abu Dhabi, sai dai yau kwana biyu kenan babu jirgin da ya tashi zuwa Copenhagen sakamakon yanayin kasar da ake samun saukar dusar kankara. Akwai fasinjojin kasar dayawa a cikin su har da Titilopemi da jirgin ta ya dawo da ita Abu Dhabi. Ga kuma Zayn shima da bai samu damar tafiya ba, dole zasu jira sai yanayin yayi kyau.
Bayan ya sauka ya huta kawai ya ce bari ya fita ya duba gari,, dan haka ya fito cikin shegen shigar shi na gajeran wando, haka ya fito sai yar top da ya daura akan kayan aiki, kafar shi sanye yake da canvas sai hular puma, idanun shi ya saka glass baka, shima Puma. Duk inda ya wuce sai kasan ya kai gaye domin turaren shi na Matrix, ya saka. So yake ya fita akwai wani class mate din shi da yake nan garin Dubai da iyalin shi.
Yana isa elevetor, ya danna ya saka kai ya shiga. Da gudu itama ta shiga tana cewa.
"Thank God!"
Bai d'ago ya kalle ba, sai dai kamshin turaren ta shi ya fargar da shi, da wani mugun sauri ya d'ago kai ya kyale ta, sanye take da riga da wando, wandon skinny jeans ne, ya fitar da surar kasar, sai rigar wata irin bodyhook.
A hankali yake d'ago kai har ya saukar akan tudun kirjin ta, wani irin dauke wuta yayi, domin bai tab'a kawowa zasu hadu anan ba.
*Innalillahi wa'inna illahi raju'un!* Yake maimaitawa a hankali, tun daga kasar zuciyar shi har samar harshen shi, wani irin tsanar ta, kamar ya rufe ta da duka.
Kai hannun shi yayi wurin number, kara elevetor din yayi, alamar an tsayar da shi da karfin tsiya.
Kofar na budewa, ya tattara karfin shi ya hankad'ata waje.
"Banza kilaki kawai, idan na kuma ganin ki sai na kashe yar iska irin ki" sannan ya rufe kofar. Daukar kasa tayi tana kallon shi ya bar wurin, da gudu ya fara bin steps, duk sa hawa na hudu ya mata haka, kafin ya iso tsabar gudu har tana gurdewa, babban burin ta, ta kunya tashi a gaban kowa, tana saukowa ta ga wani Bature yana shan yorgot, tana zuwa ta amsa da gudu ta isa bakin elevetor ɗin, yana bude kofar tana watsa mishi madarar a fuskar shi.
"Kai dakikin ina ne? Ka ɗauke ni ka kwana dani har kwana huɗu dani shine ba zaka biya ni kudin kwana na ba, kowani kwana sai kayi sau Biyar sau shida Wayyo Allah na jama'a ku taimaka min bani da kudin ko zuwa inda nake ya dauko ni amma yaki biyana hakkina "
Yadda take maganar yasa dayawan mutane a wurin suka juya suna kallon ta, tare da tausaya mata, aka yi mishi caa. Sai ga Zayn ya kasa magana a gaban kowa, wasu yan iska suka shiga caje jikin shi aka ciro wallet din shi, suka kwashe kudin ciki, suka bata.
"Nagode da kuka tsaya min nagode "
Yadda take kuka tana kara musu godiya yasa suka tausaya mata, sun dauka da gaske ne.
D'aga mishi gira tayi tana Murmushi.
"Kai ka shirya ni kuma na aikata naka action kawai kace min ni da kai yanzu aka fara. Malam me budadden jiki da alamu wayon ka a jikin nan yake bai kai ƙwaƙwalwar ka ba, idan babu kazo ni likitar ƙwaƙwalwa ce zan gyara maka na zuba baka har da tunanin ."
Daga haka ta watsa mishi kudin shi da ta saka aka bata. Tayi gaba abinta. Kamar wani statue haka yake tsaye yana kallon yadda ta buga mishi rashin mutunci kuma ya kasa magana. Gyada kai yayi yana faɗin.
"Wasan yanzu aka fara."
Komawa yayi ya sauya kayan shi, ya kuma fitowa. Yana fitowa kuwa dake ta gama shirya mishi iskanci, yana fitowa ta zo ta bangaje shi, bai ma lura da ita ce ba, sai da wuce kamshin turaren ta yasa shi gane wani iskanncin ta kuma kulla mishi. Kafin ya mike ta kuma dawowa tana sune dube.
"Wayyo Allah waya ta" cak yaji wani irin bugun zuciyar shi ya tsananta,koda aka zo ana dubawa, wallahi sai gashi a Aljuhun wandon shi.
"Barawo wato sata ya kawo ka Dubai, talauci da tsayi ya saka ka gudo niman na banza, ga mutum a fuska amma barawo a zuci"
Daga haka ta wuce tana godiya, karshe da mugun kunya ya dawo masaukin su, tana biye da shi kamar dole, sai da ta ga dakin shi. Sannan ta koma nata dakin.
Da safe zuwa tayi ta samu masu lura da ruwan da yake wucewa ta cikin dakin shi ta musu Iskanci, ta hanyar karkada musu kirjin ta da karuwanci sannan ta ce su rufe ruwan bangaren Zayn.
Shi kuwa yana tsaka da wanka kawai ruwa ya tsaya, karshe haka ya fito ta kira su, amma basu dauki kiran ba, goge jikin shi yayi ya fito kunnen shi da wuyar shi duk kumfa.
Wani mutum ne ya kalle shi.
"Ayya lafiya kuwa?"
Yar tsaki yayi sannan ya ce.
"Ruwan ban dakina ne ya dauke, shine zan musu magana su duba min"
"Ok ka shigo dakina ka karasa sai ka musu bayani"
Jim yayi yana kallon mutumin kafin ya ce.
"Ok" ya shiga cikin dakin, ya wuce ban daki.
Yana shiga kuwa bai fi minti ɗaya ba, mutumin ya kira security din hotel din yake gaya musu ai ga wani dan gay ya shigo mishi dakin kuma duk aikin Titih ne, ai kuwa aka zo aka yi gaba da Zayn da yake wanka, yayi musu bayani amma suka ki yarda domin da aka je dakin shi sun samu ruwa yana zuba, dan haka suka kore shi a hotel din. Fitowa tayi tana kallon shi sama da kasa.
"Some time wasu mutanen basu da lissafi, kai ka koya min na dauka Daram. Wallahi idan naso baka da wurin kwana a cikin garin nan har sai yadda nayi ra'ayi nama fi son naga kana yawo a street kana rokon inda zaka kwana."
Kallon ta yayi sama da kasa,.kafin ya dauki kayan shi ya tari taxi, gidan abokin shi ya nufa, Allah ya taimaka suna gidan da kamfanin da yake aiki da su ne, three bedroom ne, suka bashi.
"Zayn Malik! Meke damun ka?" Juyawa yayi ya kurawa Tv idanu, kafin ya sake murmushin mugunta.
"Zayn don Allah kayi hakuri wallahi murmushin ka bai da kyau "
Lumshe idanun shi yayi, sannan ya bude akan abokin.
"Karka damu can ".daga haka ya mike ya nufi dakin da suka ba shi ya kwanta, kawai bakin cikin rashin mutuncin da yarinyar tayi mishi a cikin jama'a kawai ya ishe shi kwana da takaici, washi gari sa wuri ya tashi bayan sun dawo masallaci ya kuma wucewa airport yaji labarin tafiyar su, yana tsaye itama ta iso, sanye take da wani armania gown, kana ina hango pink bra din ta, wanda ya zame mata dabi'a ko abinda take so ne a cikin kalar inner wear dinta, tana isowa wurin, kamshin Tsinannen turaren ta ya cika mishi hancin shi.
"Toh shi kenan indai zamu samu tafiya nan kwana biyu "
"Insha Allah! Zaku samu tafiya." Juyawa yayi bai kalli inda take ba, sai dai ya ratsa ta gefen ta sosai, yadda ya samu damar jan zaren rigar ta kasa, Allah ya bashi sa'a baki daya rigar ta kasa ya warware ya zube a kasa, wani irin kunya ne mai hade da tashin hankali, zubewa tayi a kasa. Cikin tashin hankali, yadda yaji ana mata dariya yasa shi juyawa, ta kifa kan ta a tsakanin cinyar ta, wasu sai daukar ta suke a waya a hankali ya cire coat din shi, ya watsa mata coat din.
"Idan kin koma ki saka a cikin trash dan bai da amfani a wurina"
Bata da yadda ta iya haka ta mike hawaye na zuba mata, da sauri ra bar wurin. Ganin yadda yake yiwa masu daukar ta video magana.
Tana isa hotel din tana shiga dakin ta, ta watsar da coat din ta fashe da kuka, daya yayi mata amma baki daya ta rasa sukuni idan kuma yayi mata me gaba-daya sai tayi haka.
Haka ta shirya cikin riga da skirt ta fito, niman shi a garin wai zata dauki fansa, shi kan yana can da iyalin abokin shi suna ta yawo. Haka ta gaji ta juyo abinta, washi gari ne suka hadu a mall, shi yaje sayayya itama haka.
Dake da abokin shi ne, dan haka dakuma matar abokin shi da dan su, suna ta diban kayan da shi Zayn din ne ya ce domin bai zo bikin su ba, yana rike da yaron matar abokin tana sanye da bakar abaya, suna tafe ana hira.
"Kai Malam ya baka dawo ka biya ni kudin kwanciya da kayi dani ba." Shi daya yaji ya kuma san da shi take, yana juyawa ya kifa mata mari, Abokin shi tun na makarantar primary ne akwai fahimtar juna da girmama juna, shi yasa ya kifa mata mari kafin kowa ya fahimta ya ja hannun ta suka nufi inda babu jama'a, ganin haka ya sa shi kara d'aga hannu, amma sakamakon shigar da marin yayi mata yasa ta kare fuskar ta jikin ta yana rawa. Haka kawai ya hango kan shi a matsayin mutum mara mutunci da kima.
"Ban tab'a dukar mace ba, amma ke sai da kika tunzura zuciya ta, duk haukar da zaki min idan ya tsaya a kaina is ok karki tab'a min mutanen da nake musu kallon daraja, wallahi kika kara sai na miki tijarar da waje yafi karfin ki fita." Daga haka ya wuce abin shi, Imaden na dukar kamar jaka amma Wallahi marin Zayn bata da yakinin kunnen ta na hagu yana jin abunda ya fada domin har lokacin shuuuu take ji, kamar an dauke wutar lantarki a tashar tv, tsoron shi da tsanar shi suka kara samun mafaka a zuciyar ta. Bata san lokacin da ta fashe da kuka ba, domin marin sai yanxun take jin radadin shi, kuka take da karawa.
Karshe restroom ta wuce ta sha kuka har ta gaji, daga haka ta fito ta nufi waje kayan da bata saya ba kenan. Washi gari karshe tara na safe suka nufi airport, tana duba number kujeran ta hango shi zaune a gefen da zata zauna, murdawa cikin ta yayi ta juya kamar zata bar jirgin karshen ban daki ta wuce ta fara rage cikin ta, kafin ta koma wurin masu kula da jirgin ta nime ko a sauya mata kujeranta. Amma suka bata hakuri dan dole ta dawo tana tsaye akan shi, shi kuwa tun zuwan ta na farko ya fahimci tana wurin.
Cigaba yayi da abinda yake gaban shi. Kamar munafika ta wuce ta zauna. Earpies ne a kunnen shi, hannun shi rike da hisnul musulim, baki daya tana wurin ta kasa nutsuwa, sai juyi take kamar mara gaskiya, lokacin da ta ishe shi, d'aga wani abu yayi ya dan shiga tsakanin su, jirgin su yana tashi ta fara amai, takaici ya ishe shi juyawa yayi ya rage tsawon abin ya ce mata.
"Ko ki hàdiye aman ki ko kuma ki tashi ki wuce restroom jeez" ya fada yana juya kan shi.
Hawaye na zuba mata, ta rasa yadda zata yi da shi baki daya ya gama gigita mata lissafi, kuka ta sake a hankali tana kokarin danne aman da ya zo mata...
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*[7/21, 9:22 AM] Queen: Chapter-31
A fusace ya kalle ta, dan dole ta hàdiye aman, amma ko zama bata yi me kyau bata yi ba, aman ya dawo da mugun gudu, kafin ta iya rikewa tuni ta kwara mishi a jikin shi.
"Keee!" Ya daka mata tsawa, a matukar firgice ta zube a kan gwiwar ta. Tana me fashewa da kuka.
"Don Allah kayi hakuri wallahi ban san dan bata maka jiki bane"
Duk yadda ta so mishi rashin mutunci, marin da ya kafta mata kawai ya ishe ta, yan matan da suke kula da sha'anin fasinjoji ne suka kawo mata dauki shi kuma ta tashi ya cire kayan shi, ya tafi restroom ya sauya kayan shi, a hanyar da zai fito ne suka kuma haduwa, wani irin fisgota yayi yana faɗin.
"Idan kina haukar ki da bin maza ki bude idanun ki bana cikin irin wadannan yan iskan idan kika sake na dame ki sai kin rasa me kwatar ki useless "
Mari daya ya gigitatta, tsawar da ya buga mata kuwa, yana sakewa ta yayi gaba da gudu ta shiga ban daki ta sake fitsari, kafin ta hau kan duk ta b'ata jikinta, abin gwanin ban tausayi, sai da ta wanke jikin ta, sannan ta cire pant din ta rike a hannun ta, kamar munafika haka ta koma wurin tana zauna,tana son ta mike ta sauke karamin jakar ta saka pant din ta, ta rasa yadda zata yi, a hankali ta saci kallon shi, yana hakimce, a karo na biyu ta mike tana me ƙoƙarin bude yar wurin ajiye jakar, by mistake kayan suka yo baya, har da pant din da zata mai da cikin jakarta, suka zube a kan ta, kowa ya zuba mata ido, ban da shi da pink pant din ya fadi akan hannun shi, gashi irin net din nan ne, ya jike jabga d'ago kai yayi kafin ya mata magana ta dauke tana me zare mishi ido.
Kallon ta yayi daga kasa har sama. Ya rasa me zai mata ya ji dadi, dan haka ya mike tare da ɗaukar kayan shi ya juya bayan shi, ya ga wani matashi.
"Zaka iya zama a wurina?"
"A'a kai ma kenan ta dame ka, balle ni"
Daukar kayan shi yayi ya bar wannan side din, sannan ya bukaci su canja koda VIP ne, dake ya nuna musu id card din shi, basu yi kasa a gwiwa ba aka sauya mishi, bayan sun tabbatar zasu karbi wani abu idan aka sauka dan ba kudin VIP ya biya ba.
Ajiyar zuciya ya sauke yana me gyara zaman shi, a hankali ya zauna yana karatun shi.
Tun bayan tafiyar shi ta sauke ajiyar zuciya, tana cewa.
"Wallahi sai na rama yadda ka falla min mari, sai na rama duk abinda ka min"
(🙄Irin wannan abin UMNASS tayi bayan aljani me shekaru dubu da dari biyu ya kirata, bata tashi yin kurin ta ba sai bayan da ya gama waya yace ta lissafa mishi sunayen kasuwannin garin su a nan za'a same ta, dan haka Titi ba zan yi mamakin cika bakin da kike yi ba naga Umnass🤣😂😹🏃😂)
Haka ta gama cika bakin ta, sannan ta samu nutsuwa, daukar jakarta tayi da ya tarwatsa kayan ciki suka zube ta kwashe sai dai jan bakinta bata gani ba, idan bata manta ba ta ga lokacin da ya fada aljuhun Zayn. Rufe baki tayi tana faɗin.
"Wannan dan jidalin idan naje wallahi bindige ni zai yi"
Can kuma ta ce.
"Lipstick me tsada fa! " Shiru tayi tana kallon yadda kowa yake harkan gaban shi kamar zata yi kuka, kallon agogon jirgin tayi, kafin ta koma ta zauna wata zuciya na azalazalar ta da taje ai abin ta zata dauko tsoro ya sa taki tashi sai da aka ashe awa guda, sannan ta mike tana faɗin.
"Allah yasa kar ya Hauka ce min" tayi ta tafiya har kofar vip din, tana shiga ta fara niman shi, kafin Allah ya taimaka ta hango shi yana barci, ya jingina kan shi da window, a hankali take takawa kasancewar babu hayaniyar mutane a wurin, a hankali take takawa,.tana zuwa bata yi wata wata ba, ta mika hannun ta cikin Aljuhun da lipstick din ya fada, caraf ya rike hannun ta.
"Ke wacce irin Mayya ce?" Ya fada a hankali, kasancewar ba a son hayaniya a wannan wurin, idanun shi a rufe yake, amma baki daya ta gama rudewa.
"Yallabai jan bakina zan dauka ya fada a cikin aljuhun ka" ta fada cikin matsanancin tashin hankali. Kallon yadda take kara rikicewa.
"Kin san yadda na tsane ki? Idan da kin san yadda bana kaunar ganin ki ba zaki na zuwa inda nake ba, amma dake dakikiyar ƙwaƙwalwar ki bata ja shine kike kuma nima na."
"Amma ai na gaya maka reason dina ko?" Ta fada a matukar sanyayye domin hannun ta da ya rike ya fara mata ciwo.
"Don Allah kyale ni"
Bude idanun shi yayi sannan ya mike da ita, ya ja hannun ta har inda yake ya zaunar da ita sannan ya zazzage kayan ta, ya yaga wani night dress dinta, ya daure ta tam akan kujeran, sannan dauki pant din ta ya yaga shi ya daure mata bakin ta, sannan yayi tafiyar shi, babu wanda ya mishi magana dan sun fahimci bata jin magana.
Hawaye ne ya shiga zuba mata, yana barin wurin ta yaje ya wanke hannun shi har da saka sanitiza, sannan ya wuce wurin shi ya zauna. Ya kuma cusa earpies a kunnen shi, ya gyara jacket din shi.
*
Sai da suka yi dogon Zama domin sun kasa sauka, dan dole basu sauka a garin Copenhagen ba, sai Helbo a can suka sauka da safe. Ya manta da ita baki daya, sai da ya shiga taxi itama ta bude ta shiga, har ta rufe kofar ta lura shine gashi Drive ya saka mata kayan ta cikin motar, ya zagayo zai zauna ta ce mishi.
"Na fasa tafiya"
"Muje" Zayn ya fada yana kallon agogon hannun shi.
"Nace na fasa tafiyar"
Shi kan Drive a tunanin shi Couples ne, dan haka bai kula ta ba yayi gaba abin shi, wayar shi Ya kunna.
"Hello Khair Boy! Zan taso ta jirgin kasa, Insha Allah ina hanya, ka ce a cika min table da abinci domin akwai shagali"
"Ok Nanu insha Allah"
Ita kan tsabar ta gaji da zama inuwa daya da shi, bata san lokacin da ta fara kokarin yunkurin amai ba.
"Wallahi kika sake kika min amai sai na saka kin lashe shi"
Zaro Idanu tayi tana kallon shi, ganin babu wasa a fuskar shi yasa ta koma ta kwantar da kan ta, tana shafa cikin ta.
"Nanu kai da waye?"
Tsaki yayi yana faɗin.
"Wata yar iska ce muka hada hanya da ita"
Shiru Abul yayi kafin ya ce mishi.
"Ok Nanu ka kula"
"Nagode sosai"
Haka ya kashe wayar, yana kallon waje. Kiran Hajiya yayi cikin sakalci da shagwab'a tare da shiririta irin ta jikokin da ake kauna, ya shiga zabga mata mita yana narke mata, duk da a harshen Hausa suke magana, amma ta fahimci abu daya duk wanda yake waya da ita Mahaifiyar shi. Yadda yake magana da ita yana kara narke mata yasa zuciyar ta yayi rauni, ta fara hango ita abubuwan da tarasa, a hankali ya fara kuka har da shasheka, Drive motar ya ce mishi.
"Me ya samu matar ka take kuka?"
D'ago kai suka yi tare da kallon Juna, kafin suka kuma ce.
"A'a mu ba ma'aurata bane" kuma a tare.
"Oh toh wallahi kun dace da juna"
Tsaki Zayn yayi ya cigaba da waya da Hajiyar shi, yana wanke kan shi domin ta ce haka kawai ba dai ki kiran ta na tsawon kwanaki haka ba, sai dai idan Abul da Auta ne suka shiga tsakanin su, dan tasan Umaima kan tana fama da kunyar Sagir da sai a lokacin aka lura da kofar shi da ta samu matsala sakamakon dukar da yan bindiga suka mishi.
"Hajiya bani da lafiya ne ni nace kar a gaya miki, amma na warke dan gani nan a hanya zan koma Copenhagen"
"Toh Zainu na ji amma ka sani Karka cigaba da zama wurin su auta domin zai iya ziga ka"
Dakyar lallashi Hajiya, sannan suka yi sallama daidai sun isa railway station, suka biya kudi shi kuwa Drive ya haɗa su canji.
Ai kuwa Zayn ya rantse da Allah ba zai amshi abinda ya fito hannun ta, yayi tafiyar shi. Koda ya isa ya sayi ticket kujeran yaki yarda ya saya irin na kowa vip ya saya, itama tana zuwa gudun kar su kuma haduwa ya sayi VIP.
Har da addu'a Allah ya rabata da masifa, sai dai kuma me? Dukkan su basu san wuri guda suka saya ba dan number din shi 345 ita kuma 346, ya rigata shiga har ya kama wuri ya zauna. Sannan ta zo tana hango shi bata san lokacin da ta juya ba. Jin alamar jirgin zai tashi yasa ta ta dawo ala dole ta zauna a kusa da shi. Tare da kame kanta, yana zaune a wurin shi bai kula ta ba, itama bata kula shi.
Addu'a take Allah yasa kar wani abu ya haɗa su, suna zaune aka kawo musu coffee da snacks, wani irin jan birki jirgin yayi daidai ta dauki cup din coffee din, ta koma zata fadi ai kuwa ta watsa mishi ruwan zafin a kirji shi Allah ya taimaka akwai jacket, a fusace ya kalle ta.
"Sannu" ta fada, irin bai dame ta ba, dan ta nuna mishi ai ba yin ta bane, kowa a wurin sai mata sannan yake., Share ya yayi ya mika ya tafi ban daki ya wanke wurin sannan ya dawo ya zauna yana kallon yadda take ta harkan gaban ta. Kamar bata mishi abu ba, shima tanadin mugunta yayi mata, sai da ya bari ta mike zata fita ya saka mata kafa, kamar wacce aka cillata ta faɗi.
Aikuwa ta bugu ,Dakyar ta tashi tana kallon shi.
"Amma kasan da gayya ka saka min kafa?"
"Sannu" ya fada mata ya cigaba da abin da yake.
"Sannun ka din banza meye nayi maka haka da zafi?" Ta wani hayayyako mishi. Cire jacket din shi yayi ya mike yana mikar da hannun shi.
Da jikin shi sai wani kara suke, ya Kalle ta.
"Allah zai saka min" domin bata jin zata iya sa'in'sa da wannan kama da katon gorilla.
"Kin manta marin da na miki ko?" Rike fuska tayi ta nufi ban daki tayi abinda zata yi ta dawo ta zauna, tana hararan shi. Ko a jikin shi haka suka iso garin Copenhagen, sannan suka fito, Abul yana jiran shi da mota ya hango shi dauke da jakunan shi, itama tana tafiya a hankali.
"A'isha!" Abul ya kira ta, sai ma ya share Zayn yana isa wurin ta .
"Tare kuka kenan?" Cikin basarwa ta ce mishi.
"Waye?"
"Zayn mana"
Juyawa tayi ta kalle shi sannan ta ce .
"Ok brother dinka?" Taki yarda su yi magana.
"Toh dan niman suna idan ka gama niman sunan sai kazo mu tafi ko?" Zayn ya fada bayan ya sake jakunan shi a bayan motar dan tsabar bakin hali.
Amsar kayan ta yayi ya kai bayan motar sannan ya koma ta kwashe na Zayn ya kai bayan motar ya ce mata.
"Shiga muje"
Ba musu ya shiga ko ba kome ta cusawa Zayn haushi, shi aka zo dauka an kare da ɗaukar ta.
Tunda Zayn ta shiga motar ya daure fuska, zaka rantse da Allah wani abu aka mishi nan kuwa haushin Abul ne cike a ran shi, amma yaki musu magana dan yaga yadda Abul din yake wani rawan jiki akan yarinyar.
"Namamajo don Allah ka tuka ni a hankali"
"Toh King" inji Abul.
"A'isha ashe tafiya kika yi shi yasa bana ganin ki"
"Eh na tafi wurin Mama na"
"Ko dai karuwanci Dubai" Zayn ya fada kai tsaye.
Shiru tayi bata da amsar bayarwa.
"Zayn ka kyautatawa musulmi zato mana"
"Kyale shi mana tunda jikina ne ba na kowa ba ai da sauki".juyawa yayi ba tare da ta san zai juya ba, kawai taji an danne bakin ta, da sauri ta rike bakin.
"Idan kina maryawa mutane magana kika ce zaki mai da min wallahi sai na fasa bakin ki"
A hankali ta cire hannun ta, bakin ta ya fashe tare da kumbura.
"Sauke ni" ta fada da ƙarfi.
"Muje babu wanda ta haifa. Jakar gayu"
Yadda take kokarin bude motar yasa shi juyawa a fusace.
"Wallahi idan na mare ki sai kin daina ji na tsawon sati Uku."
Kuka ta saka da karfin tsiya, sai da Abul ya duke wani mota a gaban shi, babu shiri ya koma gefen hanya ya juya.
Yana bata hakuri.
"Ka bude min kofa na fita"
Cikin jin haushi Zayn ya daka mishi tsawa.
"Bude mata ta fita, daga yau ba zan kuma hawa motar nan ba" shi kan Abul da gudu ya figi motar, ya nausa da su. Titilopemi kuka, Zayn kuwa Masifa da yakewa Abul yasa jikin Abul yayi sanyi suna isa estate din ta fito daga motar tana share kwalla.
"Wallahi Zayn baka kyauta ba" kayan ta Abul ya fito ya sauke mata sannan ya kai mata kofar gidan ta.
"Allah sai ya saka min"
"Kiyi hakuri yana da kirki wallahi"
"Kalli bakina kace yana da kirki? Mugu bakin azalimi"
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/21, 7:41 PM] Queen: Chapter -32
Har ya kama hanya zai tafi cikin ingizawar zuciya ya juyo yana kiran Abul.
"Dan Ubanka Kanwar Uwarka ce da ba zaka zo ba?"
"Mugu azzalumin mara mutunci, kaga yadda yake ta duka na a hanyar da muka hadu?"
"Uban waye ya ce ki min sharri Eyyeeeee?" Ya karaso cikin fushi.
Tare shi Abul yayi, itama ganin Abul ya shiga tsakaninsu, yasa ta tattaro masifar da take ji ta fara zabga mishi rashin mutunci da rashin kunya.
"Katon banza me fada da mace" ta fada mishi tana shiga cikin gidan ta da sauri tana kokarin rufe kofar, ya kai hannun shi, ai kuwa ta datse hannun shi.
"Subhanallahi!" Ya furta da karfi,
"Nanu!" Abul ya kira sunan shi da ƙarfi, ai kuwa dukar kofar yayi yana faɗin.
"Wallahi na kama ki sai na karya ki"
"Oho dai kaji yadda naji" ta fada tana fashe da dariya, abin su kamar yara kamar marasa kan gado, haka Abul ya ja Zayn suka tafi abinka da farin fata hannun yayi jajjur, tana kallon su ta window amma ko a jikin ta.
Sai yarfe hannun yake dan ba karamin buguwa yayi ba, kawai karfin hali ne irin nashi yarfe hannun yayi ya wuce, su farin cikin da Uncle Bashir yake yana ganin shi a rai a cunkushe ya kalli Abul.
"What happened?"
"Kasan shi bai da kirki jifar Aisha yayi da kalmomi marasa dadi shine ta rama, garin ya bita ya make ta shine ta rufe kofar ta a hannun shi."
"Gara haka tunda ya samu jakar shi, kai ma zaka zama irin wancan dabban, kai da zaka tsaya ka duba rayuwar ta shine kake kokarin dagula mata lissafi, Haba Zayn yaushe ka daina Tausayin mata da jin kansu? Hmm kasan ciwon da take ciki? Kasan wani irin rayuwa take? Idan baka zama wanda zai dadda mata ba don Allah karka sa tayi ta kallon mu kamar irin ka, tunda kai girman ne kawai ba shekaru "
Daga haka ya wuce abin shi bai kuma mishi magana ba, Zayn sarkin fushi tun da ya haura sama yaki saukowa karshe haka Uncle Bashir ya bishi da abinci, yana kwance ya juya mishi baya.
"Zayn kayi hakuri mana, yarinyar tana bukatar wanda zai shiga jikin ta, domin ya daidaita mata lissafi, shi yasa nasa Abul ya gayyato min ita tana shigowa wurin Rukayyah "
Kamar wanda aka kwalawa dutse haka ya diro a gadon.
"Ba dai gidan nan ba, wallahi sai na karya ta"
"Toh Allah ya baka hakuri ba zata shigo ba, amma kaci abinci zan duba maganar ka na karta shigo " ba musu ya dauki tiren abincin ya fara ci, murmushi Uncle Bashir yayi yana faɗi a ran shi.
"Na samu hanyar baka ciwon kai matukar kace wasa zaka yi da cikin ka"
Fita yayi ya bar dakin, yana dariyar Zayn.
Gyara gidanta tayi sosai sannan ta shiga wanka, ta sauke sallah da yake kanta, cikin ta ne ya fara kukan yinwa ta nufi kitchen ta dafa abinda zata iya ci noodle ne, ta dawo falo ta zauna, sai lokacin ta tuna da wayar ta, ta koma daki ta dauko.
Cire layin Ethiopia tayi ta maida na Denmark, sai ga kiran Baban ta. Dauka tayi cikin sanyin jiki.
"Yes Pap"
"Kin dawo kenan?"
"Yes Pap" ta fada a sanyayye.
"Light me yasa baki jin magana? Kin ga yadda Imaden suka damu da family din shi kuwa?"
"Sorry Pap"
"God bless you, ki kula da kan ki"
"Amin Pap" daga haka babu wani magana sai akan auren ta, don Allah kar ta bari a samu matsala akan auren ta nan Imaden da iyayen shi suna son ta kuma zasu kula da ita, ita ta gama fahimtar Baban ta abinda yake gudun kar ya faru zai iya faruwa sai dai kawai Allah ya kad'e fitina kawai amma yadda suke son tayi auren nan kamar a kan su take, dan haka tana jin shi ya gama mata nasiha sannan ya kashe wayar.
Tana ajiye wayar ta ga abincin duk ya gundure ta, dan haka ta koma gefe tayi odar abinci daga wani African dishe a nan garin Copenhagen, wasu yan Ghana ne suke abinci ga kyau ga dadi kuma hala food ne,kome na wurin abincin hala ne basu sayar da kowa taba ne a wurin.
Bayan minti sha biyar aka kawo mata, ta bude kofar ta amsa, sannan tayi sign.
Kafin ta juya cikin gidan tana me ajiye kayan Abincin a falon, ta shiga wanke hannun ta, aka buga mata kofa.
A hankali ta fito duk tsoro ya kama ta.
"Waye?"
"Abul Khair!"
"Oh kai daya ne?" Ta fada tana sauke ajiyar zuciya, a hankali ta bude kofar.
Mika mata basket yayi yana faɗin.
"Daga Small mother! Wai a kawo miki"
Cikin farin ciki take kallon basket din.
"Thank you so much, ka ce mata Nagode sai nazo godiya." Ta amshi abincin ta shiga da shi falon ta ajiye sannan ta kwashe wanda tayi odar su ta nufi kitchen ta saka a freezer.
Sannan ta dawo ta fara bude abincin.
Tuwon shinkafa ce miyar kuka taji kayan kamshi sai kamshin take, sai daya kullar jollof din Irish da kayan lambu. Rasa wanda zata ci tayi tana kallon kowanne, malmalar tuwon ta dauka ta zuba ta fara ci, ga miyar kukan an burge nama a cikin shi. Sai zobo me sanyi. An yanka cumcube taji danyen citta da na'ana'a da clover, kai ta sha kamar me,.tana girmama mutuncin mutanen gidan sa yadda Zayn ya ke mara mutunci, da ta tuna abinda tayi mishi da kyar ta hàdiye Abincin bakin ta, wallahi zama kwana biyu suka yi amma tasan shi yadda ba a zato ba a tsammani, domin ka tab'a shi dai ya tab'a ka yadda baka zata ba. Dafe goshin ta tayi tana blame kanta da me yasa ta biye mishi ma tukun sai me dan ya zage ta, bayan mutumin da take so ma zagin ta yake.
Dakyar ta cinye tuwon ta shiga daki, tana bayan ta wanke hannu, key mota ta dauka ta fita da sauri domin ba zata iya mai da musu kayan su hannu rabbana.
Haka ta tafi wani Super market, ta jidawa Baby Amal kayan kwadayi, tare da katon teddy bear pink colour, dake kome nata pink ne haka ma take ganin kamar duk wanda zata mu'amalarta shima haka ne.
Sai ita Aunty Rukayyah ta saya mata turaruka masu kyau, da innerwears masu kyau da abaya guda biyu, sai wasu sarkoki fashion, sai Uncle Bashir ta saya mishi turaruka masu kyau sai Abul tasan yana kaunar kamshi shima dan haka ta saya mishi. Sannan ta kai ta biya kudin, aka zuba mata a manyan ledoji, ta fito tana murmushi. Zata shiga mota idanun ta ya sauka akan Aina'u, dauke kai tayi kamar bata ganta ba. Dake ita ta hango ta da sauri ta tawo.
"Bestie! Kin dawo ina kika shiga?"
"Inda kika aike ni"
Titih ta bata amsa, sannan ta zuba kayan a cikin motar.
"Beb ina zaki?"
"Yar Uwata ta dawo? Sai kwana biyu?" Ta shiga gabar motar, Titih ta tadda motar bata kuma tanka mata ba.
"Bestie nayi Missing ɗinki wallahi"
"Naga haka ai tunda na dawo na samu gidana kaca-kaca yadda na tsallaka haka na dawo na samu"
"A'a wallahi kawai ganin baki nan ne yasa na bar gidan amma tunda kin dawo ai shikenan" banza ta bawa ajiyar ta,har suka isa gida ganin Abincin kaca-kaca a falon. Zama tayi zata saka mata hannu ta daka mata tsawa .
"Ki tafi freezer akwai irin naki karki sake ki tab'a min abincin nan"
"Ayya na zata naki ne, ok Nagode" bata da zuciya ta wuce kitchen ta dauki na freezer, dauka tayi ta dumama. Sannan ta fito ta samu titih tana cin nata abincin,sai da ta gama dan bakin hali ta kwashe Abincin ta wuce da su dakin ta, sannan ta karasa kwashe sauran kayan ta wuce da su dakin ta, tunda ya shiga tayi wanka tayi sallah ta kwaanta..
*
Tunda ya haura bai sauko ba sai karfe goma na dare, ya same su suna hira ajiye musu kayan da ya kawo musu ya ajiye musu.
"Ga tsarabar ku daga Chief"
"Mun gode" Abul ya fara budewa sunakallon ball din da suke sai musu suke, cire kayan Uncle Abul yayi sannan ya ciro na Aunty Rukayya. Na Baby Amal kuwa sarka ce na whiter gold.
Nan suka yi ta godiya.
Sai wurin karfe biyu suka bar falon, ya haura sama, sannan ya kwanta bayan ya sha magani.
--
Kasancewar ta gaji sosai, ta manta bata rufe kofar ta ba. Yadda ta kwanta daga ita sai Haf vest d bom short, haka Aina'u ta zuba mata idanu, gashi ta saman kirjin ta ya fito a saman vest ɗin,idanun ta ya sauka akan nippy din Titih, burin ta da mafarkin ta kenan, yau kuwa zata rakashe, sai dai Titih irin mutanen nan ne da kana tab'a su suke sanin ka tab'a su. A hankali ta haura gadon duk da ta gaji aikin ga fadar da suka yi ta yi da Zayn. baki daya ban da barcin bata bukatar wani abu. Aikuwa Aina'u ta haura cikin sand'a, ta sauko ta kashe wutar dakin baki daya, sannan ta gyara mata kwanciya.
"Meye haka?"
"Baby Babu abinda xan miki kawai na zo wucewa ne na kawo miki wannan turaren kiji" a hankali ta shaka mata turaren, daga nan wani irin barci yayi gaba da ita.
A hankali ta shiga cire mata kayan ta, tana faɗin.
"Idan kin san wata baki san wata ba, yau ni dake sai Allah "
Ta fadi haka tana zare wandon jikin ta, bata tsaya cire vest ɗin ba, ta saman shi ta ciro mahaukatar da suke haukata duniyar ta, cikin wani irin shauki ta kai bakin ta kamar jaririn da ya rasa Mamar shi na wuni guda.
Ta kama sha kamar dama can nata ne, abin tausayi ita kanta Titih bata san Meke faruwa ba domin ko irin erotic bata ji ba balle tasan cewa ana tab'a ta, dai ta ta fara wasa da clitoris din ta ne. Nan ne ya fara kokarin sanin ana tab'a ta.
-- shi kuwa Abul kwana biyu bai latsa yan mata ba, ya fito da niyyar tafiya yawon niman yan mata ne,ya ga wutar falon su a kunne kofar falon ma kamar ba a rufe take ba, shine ya tsaya ya musu magana, kawai ya cusa kai falon, har zai juya ya zata sun yi barci ne, sautin murya yaji alamar na mutum daya ne, dan haka ya zata porn video ake kalla ya juya abin shi sai yaji Aina'u tana cewa.
"Wallahi tunda kika hanani jikin ki ido biyu, na rantse da Allah sai na miki yadda nake so dake a kina barci"
Ta fada cikin Hauka da dimuwa, tana ihu. Sakamakon tab'a wani wurin da tayi taga Titih tana girgiza, zare belt din shi yayi tare da fadawa dakin a guje...🤣😂😜
Gaye shiga kayi shagalin ka...
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/22, 9:42 AM] Queen: Chapter -33
Zayn yana bakin window shi da ya kasa kwanciya ya hango Abul ya shiga gidan bai yi niyyar fita ba, so sai ya share yayi juyawar shi wurin kwanciyar shi, koda ya saka hakarkarin shi kasa kwanciya yayi yana hango yadda Titih ta yaudari Abul da jikin ta, lumshe idanun shi yayi ya mike tare da ɗaukar wani irin bulala, sannan ya fito a dakin shi ya nufi kasa kofar a bude fita yayi yana nazarin yadda zai zane Titih hankalin shi kwance dama yarinyar ta jima tana bashi haushi.
Dan haka ya fito ha nufi gidan, irin ga yar shi zai hukunta yau din nan.
Abul yana shiga dakin bai kunna wutar dakin ba, kawai ya finciko Aina'u ya shiga zane ta kamar Allah ya aiko shi wurinta, duka bai damu da dare yayi ba, domin shi har ga Allah tausayin Titih yake ji, kuma bai fara jin haka ba, sai bayan abinda ya had'a su da Zayn. Bayan kowannen baya nan ne yaga Madam Clara tana zuwa babu kowa anan ne yake tambyar ta abinda ta sani akan Titih. Ta gaya mishi kome, tare da cewa.
"Yarinyar tana da nutsuwa, kawai iyayen ta abinda suka sani tayi karatu kuma tayi aure, sannan kaga ita ɗaya yarinyar fitinanniya ce na sha jin tana hada Mss Abdul Ganiyu da saurayin ta, amma ban tab'a gayawa kowa ba, gudun kar fitina ta fito kasan a matsayin ka na Babbar bai dace aji wani abun a bakin ka ba, sannan ita Mss Abdul Ganiyu bata da kawa sama da ita, ko ka gaya mata ba zata tab'a yarda ba, domin akwai Amana a tsakanin su, ka ga Mugu ne a jikin nagari"
Da wannan maganar yake ta zane ta, sai da Zayn ya shigo ya ga yana kwallo da Aina'u, anan ne ya rike hannun shi.
"Kasan abinda ka aikata? Kasan matsayin da ka shigo cikin gidan mutane ka daki mutum?"
Amsa belt din yayi yana kallon shi. "Idan ma laifi tayi bai da ce ba, dan ko a waje ne dole sai doka yayi aiki akan ka balle a gidan shi kome tayi maka zaka iya jira tazo inda kake karka kuma shiga gidan mutane ka dauki doka a hannun ka"
"Zayn Lalata Aisha zata yi fa!" Ya fada yana kara kai mata naushi da kafa.
"Koma me zata yi ai sun fi kusa, a tare muka gan su namu a wanne? Sannan kai me ya kawo ka gidan Mata a cikin daren nan?"
Kasa magana yayi yana kallon Zayn! Da yake mishi kallon zargi daA
tuhuma.
"In dai ba zuwa kayi rage ruwan marar ka ba,.me yasa zaka shigo musu cikin dare haka? Kaga Abul is not affair idan aka ce min dukkan ku abu daya kuke kaji haushin ita wancan amma taya zaka maka yar mutane kayi ta duka kamar Jaka?"
Muryan Abul yana rawa ya ce mishi.
"Nanu zargina kake?"
"Eh toh me zance? Bayan gaka haka ga ita a tube? Ita munafukar waye yasan yanayin da take ciki? Yana da kyau duk abin da zaka aikata ka tuna da bayan ka, duk abinda zaka yi ka tuna zaka haifa "
Cikin fushi Abul ya ci kwalar riga Zayn.
"Duk kwadayina da cin mata bana cin wacce nake ganin darajar ta, A'isha kamar Yar uwa ne a gare ni idan ya maka fine karka kuma danganta ni da abinda nayi za a min " ya fada yana barin cikin gidan, shima Zayn rufa mishi baya yayi, ita kan Aina'u taci uban duka a hannun Abul da rarrafe ta isa dakin ta, ta fashe da kuka, domin ba karamin duka Abul yayi mata ba, ga koshi ga kwanan yunwa.
*
Ba karamin rikici aka yi tsakanin Zayn da Abul ba, domin kuwa sai da suka kusan dokuwa, Uncle Bashir ne Ya shiga tsakanin su domin da sun dambatu.
Wannan abin ya karawa Zayn mugun tsanar Titih, domin kowani lokaci ji yake kamar ya karya mata hannu ko kafa.
Ita kan Titih a tunanin ta mafarki take shi yasa bata wani dauki abin da muhimmanci ba, da ta farka abin ya bata tsoro dan tasan Aina'u tana gidan, dan haka ta ja zanin gadon ta rufe jikin ta , cikin tashin hankali kamar a mafarki take ganin wasu abubuwan dan dole tayi wankar tsarki, tana jin bakin nonon ta suna mata zafi, tana addu'oi ta cire mayafin ta nufi ban daki tana kallon bakin maman ta da yayi jajjur, kamar dai an sha, amma bata da tabbas kuma waye zata zarga? Haka ta fito ta nufi kitchen da basket din da aka kawo mata na abinci, sannan ta dumama kafin ta wanke ta juye abincin ta ci ta koshi, dan ko Aina'u bata nima ba, shiryawa tayi ta dauki basket din da tsarabar kayan da kuma doguwar rigar Aunty Rukayyah ta nufi gidan su Zayn gabanta yana faduwa. A kofar gidan ta hadu da Uncle Bashir.
"Ina kwana Uncle!"
"Lafiya lau, Aisha tafiya ba sallama"
"Kayi hakuri Uncle"
"Toh shi kenan" ya fada yana mata jagora Da shiga cikin gidan, Abul kadai ne a falon yana karyawa. Zayn yana table shima yana na shi karyawan.
"Aisha" Abul ya kira sunanta, ko ba a gaya mishi ba yasan mayya ce tazo gidan, dan haka ya cigaba da cin abincin shi.
"Maman Amal ga Aisha" fitowa tayi goye da Annur.
"Aunty kawo shi" ta fada tana mika hannu a bata Annur.
"Ƙarki sake ki bata Annur domin tsarkakke ne babu datti da kazamta a jinin shi." Ya fada yana me tawowa falon. Tsoron kar ya mata wani abu yasa ta matsa jikin Abul kamar zata shige mishi.
"Feel free Babu shegen da zai dake ki" inji Abul yana kara matsa mata.
"Haba ina ai nafi karfin na saka hannuna a jikin yar lesbian.".ya fada yana haurawa sama. Rashin hakuri irin ta, tace mishi.
"Sai dai ka haifi yar lesbian"
Cikin fushi har yana tsalle step ya gangaro da gudu, zai make ta Abul da Uncle Bashir suka mike tare da kare ta.
"Sai ka fara dukar mu kafin ka tab'a ta"
"Wallahi sai na kure Miki rashin mutuncinki" shiru tayi dama ganin sun tare mata yasa tayi zakal, toh yanzun ka babu wannan.
Juyawa yayi tare da jin Haushin su baki daya, yana barin falon ta mike zata fita.
"Aunty gashi nan tsarabar ku ne Nagode sai an jima zan tafi office"
"Ki karya kafin ki tafi mana"
"A'a Nagode" ta fada tana kallon hanyar sama, tasan kowani lokaci Zayn zai iya saukowa, da sauri ta bar gidan.
"Zayn bai da kirki wallahi"
"Ina ya gani"
"Indai akan karuwar can ne Allah yasa a kaina aka kwashe kirki da albarka" ya fada yana barin gidan, shima Abul fita yayi, ya nufi waje hango Titih da yayi zata shiga motar ta ya d'aga mata hannu ta tsaya, mika mata hannu yayi ta saka mishi key. Tsayawa Zayn yayi yana kallon ikon Allah. Akan idanun shi Abul suka fita da Titih. Ji yayi kamar ana matse mishi zuciyar shi, tari ya fara tare da kame kirjin shi. Yana jin kamar numfashin sa yana kokarin fin karfin shi, a hankali ya jingina da motar shi, ya jima a wurin har Uncle Bashir ya fito ya same shi a wurin.
Zai mishi magana ya d'aga mishi hannu, dan dole Uncle Bashir ya zuba mishi ido, kafin ya wuce ya hau motar shi yayi tafiyar shi, rigimar Zayn ya ishe shi ayi mutum da taurin kan tsiya.
Bayan wasu mintina ya shiga motar shi, sai da ya sha magani kafin ya fita ma bai tafi ko ina ba, ya koma gida ya kwanta, ita kanta Aunty Rukayyah bata ce mishi kome ba, dan tasan a hargitse yake.
Abul ya kai Titih asibitin da yake aiki sannan ya Kalle ta.
"Aisha! Ina son ki gaya min gaskiya meye ya had'aki da Zayn?"
Shiru tayi kanta a kulle, ta ce mishi.
"Wani abu ne?"
"Kawai naga kiyayyar taku tayi yawa ne?"
"Oh hmm! Yaga zai iya ne" daga haka bata kuma ce kome ba, ta fara kokarin fita.
"Me ya haɗa ku a Dubai?"
Ba zata tambayar yazo mata dan haka ta zuba mishi ido, kafin ta fara bashi labarin abinda ya faru.
"Baki kyauta ba, Zayn bai tab'a zina ba, wallahi zan iya gaya miki yawan yan matan da suke son Zayn yayi koda romance da su ne, karki kuma haka shi mutum ne da baya iya kusantar zina sai dai idan yaga babu yadda zai yi zai rungume yarinya haka ya isa"
"Kayi hakuri, amma shi din ya daina fadar abinda zai sani ba, Yes nayi abubuwa sosai sai dai zuwa yanzun ina tsoron aikata abinda zai saka na fada hallaka, wallahi ban tab'a iskanci da wani da namiji ba, sai dai kawai ina "
Ta kasa fada tana kama rigarta, tausayi ta bashi sosai, ganin yadda jikin ta yake rawa ya saka mishi wani irin abu akanta, domin kuwa ji yake kamar ya rikota ta gaya masa halin da take ciki.
"Ƙarki damu, kowani mutum da irin tashi kaddaran."
Wasa wasa suka shantake wurin sai da Abul ya tuna mata da aikin t shiga cikin asibitin, shi kuma ya fito ya tari taxi, ya tafi wurin karatun shi.
A hankali wani shakuwa da mutunci ya shiga tsakanin Abul da Titih, wanda Uncle Bashir shima yana goyon bayan haka, Malam Zayn karatun shi da aikin da yake yasha kan shi, sai yayi sati ma baya gidan.
A hankali Titih ta zama yar gida tsakanin ta da Aina'u kan sai gaisuwa sama sama,
Bayan wata bakwai,Zayn ya hada aikin shi na farko ya tura, sannan ya mai da hankali akan wasu aikin da yake gaban shi, a wannan karon ne aka fara sanin akwai jami'in tsaron da ya shigo kasar aikin,domin Zayn dai idan yayi aikin shi watsa yan iska yake cikin ruwan kasar ba a sani ba.
Tsakani shi da titih kuwa kamar zasu daku,.amma sai ta ga Abul da suka dinke kamar me. Domin azahirin gaskiya zaka dauka soyayya suke babu soyayya sai zumunci da mutunci abinda ya kara bawa Zayn haushi Kenan, aikin da zai dauke shi shekara daya da rabi ya mai da aikin wata goma baki ɗaya, domin Allah Allah yake ha bar garin ya huta. Kuma Alhamdulillahi, yana samun goyan baya da hukumar kasar domin suma suna son gyara alakar su da Nigeria, shi yasa suka bashi damar yayi aikin shi lafiya lafiya..
A bangare guda kuwa gani yake ai Abul da Titih sun jima da sanin kan su shi yasa suke manne kamar kaska, tun yana koranta Abul yana hanawa har ya daina ya fita harkan su, itama kan ta a wannan lokacin take hada shekarun ta zata koma gida.
Aina'u kuwa da Imaden sun dinke idan ya shiga Denmark yayi abinda zai yi ya gama ita kuma ta same shi a hotel cinye juna suke, sai ya gama tayi ta kuka.
A yau ma haka yazo suna ta buga duniyar su, bayan ya gama zai sauka ne ta fashe da kuka.
"Duk ranar da Titih tasan cewa muna tare sai ta kashe ni"
"Kamar Ya? Bana ce zan aure ki ba? Ko ban gaya miki bane? Dan haka Kiyi shiru ba zata tab'a sani ba."
"Toh zaka gaya mata ne domin wallahi zata iya cewa cin amanarta nayi"
"Ƙarki damu babu abinda zai faru"
Haka yayi ta rarrashinta,dan haka babu bata lokaci suka shiga wanka. Ita gani take idan ta kwace Imaden Iyayen ta zasu tsane ta, ita kuma zata hau matakin da Titih ta rasa, sanan zata zama tafi titih a idanun kowa ai za a ce rashin kamun kanta yasa suka rabu da imaden tunda yanzun da Hausa Guy take tare. Wannan shine mafarkin titih a duniyar ta, kuma tana jin haka shine kawai hanyar da zata dragging din Titilopemi har sai an daina jin motsinta, wannan shine alƙawarinta.
**
Yana tura sakonin Abul ya shigo dakin yana kallon shi.
"Zaynnnnn!"
Ya kira sunan shi a hankali.
"Uncle yace mun kusan tafiya na zata zamu kai shekara ne?"
D'ago kai yayi yana kallon Abul kafin ya ce mishi.
"Naga dai aiki nazo yi? Kuma na kammala idan zaman bai ishe ka ba da ƙaruwar ka me zai hana na bar maka gidan kunci duniyar ku da tsinke"
"Zayn idan kana magana sai naga kamar kana Son Aisha Abdul Ganiyu Ademola ne idan ba haka ba ina ruwan ka da karuwancin ta?"
"Kaga nayi maka kama da fasiki? Ko ance maka ni dan iska ne? Bari kaji wallahi ba ita ba wanda bai kaita ba bana fatan wani abu ya haɗa ni da ita balle ita da ya yanki ticket din bariki"
"Toh ina ruwan ka da ita?"
"Dama me ya haɗa ni da ita da har zan sota"
"Zayn Kana son Aisha wallahi kana son Aisha na rantse da Allah kana son ta,kishinta yasa kake zargin ta..." Wani banzan naushi Zayn ya kaiwa Abul a gefen fuskar shi, duka daya yayi mishi sai da ya zube a wurin sumamme, asalin suma ba muna suma ba, domin kuwa banda jini da yake fita ta hancin Abul babu kome, daukar shi yayi ya fita da gudu na ana faɗin.
"Ku kira mana motar asibiti?"
Dukkan su fita suka yi ana kiran motar asibiti da yake cikin estate din,.aka tafi da shi. Baki daya Zayn ya rufe lokacin da suka isa asibitin kamar yadda ake karban marasa lafiya haka suka amshi Abul, tare da Titih da tafito tiyata kenan, yaga an tura Abul da gudu ta nufi wurin su,.tana duba shi.
"Meye ya same shi?"
"Naushin sa nayi a fuska" cak ta tsaya tana kallon shi.
"Ku kira mana yan sanda." Ta fada tana bin Zayn da wani kallon tsana, kuma irin mugun tsanar nan ne, da yake tasowa daga kasar zuciyar mutum haka tasa aka kira yan sanda bayan an wuce da Abul dakin da zaba duba shi. Ita kuma ta dawo ta gayawa Yan sandan abinda Zayn yayi suka tafi da shi. Ya sha mamaki da ya kasa dakatar da su, haka suka tafi da shi. Gashi koda aka kai shi ma office din yan sandan abinda ya gaya mata shi ya gaya musu, sai da Uncle Bashir yazo da takardu aka sallame Zayn. Suka dawo asibiti. Lokacin Abul ya farka.
"Nanu!" Ya kira sunan shi. A hankali ya isa gaban Abul.
"Kayi hakuri"
"Naji amma kasan me? Haka ya kara min yarda da cewa akwai wani al'amari akan ku da ita, duk da naji sauki amma wallahi babu wani abun da yake tsakanin mu sai zumunci...
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/22, 3:12 PM] Queen: Chapter-34
"Kanwar uwaka ce da zaka yi zumunci da ita? Ita fa karuwa ce!" Hannu ya saka mishi a baki.
"Na rantse da Allah ban tab'a ganin wanda ya ko rike hannun ta ba, babu wanda ya wuce fadawa jarabawa."
Kura mishi ido yayi kafin ya ce mishi.
"Gaya min yaudarar ka tayi ne ko me?"
Kallon Zayn yayi kafin ya gyara kwanciyar shi. Domin ya lura Zayn niman hanyar da zai yiwa Titih rashin mutunci yake Idanu a rufe, share shi Abul yayi yana kallon kofar shigowa da Titih take tsaye, nan kuwa Zayn ban da zaginta babu abinda yake yi.
"Idan ka bibiya har cutar zamani tana da shi kasan Allah Abul nifa na tsani yarinyar ga rawan kan bala'i gashi bata da kamun kai ga rashin tarbiyya, baki daya duk namijin da ya kwasa shi ya sani wawuya kawai tana ɗaukar kanta wani abu ne nan kuwa ban uwar yan iska."
"Toh Uban yan iska! Allah ya isa min" juyawa yayi cikin ko in kula ya kalle bata, sannan ya taka gaban ta yana kallon ta.
Take mata kafa yayi dan mugun ta da bakin hali, ta shiga dukar kirjin shi tana faɗin.
"Stay away from me, ka bar min kafata zaka karya min yatsu don Allah kayi hakuri" ta fada cikin tsananin zafin da azaba, kallon ta yayi yana kankantar da idanun shi bata fasa dukar kirjin shi ba, shima bai fasa abinda yake da yatsunta ba.
"Nanu zaka kashe musu yar mutane fa" ya fada yana rike fuskar shi. A hankali ya zare kafar shi akan yatsunta, abin ka da farara mace yatsun sun yi jajjur. Gwanin ban tausayi.
Kifa kanta tayi a kan gwiwar ta.
"Allah ya bi min hakkina" ta faɗa cikin kuka.
"Zai bi na mutanen kirki ban da na karuwa" tana son sake ramawa amma tsoro yasa ta ja kafar ta, tabar musu dakin, ban daki ta shiga ta fashe da kuka. Dole ma ta bar garin nan matukar suna haduwa da Zayn zai kashe ta domin imanin shi ragagge ne.
To ta gama kome kawai saboda Abul take nan ita kanta bata da wani hujjar zama a garin, dan.haka ta kira Madam Clara ta ce mata.
"Ma ki duba abinda zaki iya amfani da shi ki dauka wata sati zan koma gida"
"Lafiya?" Ta tambaye ta.
"Babu kome na gama abinda yake gabana zan koma wurin dangina ne" daga haka ta kashe wayar ta wanke fuskar ta, sannan ta nufi cikin asibitin aka duba mata kafar ta, sannan ta koma gida, nan ta shiga hada kayan ta. Wanda tasan zai dauki one week tana haɗa su.
Kuma daddin daddawa tayi missing voodoo festival, da wasu abubuwa na bikin al'adar su, and bata tunanin cewa kakanta Ademola Ades zai kyale ta akan wannan sakacin da tayi na rashin zuwan ta bikin al'adar su ta gargajiya.
Dan haka cikin yan kwanaki ta mai da hankalin ta wurin tattara shirginta, taki yarda ko Abul su Hadu da shi. Ta daina shiga gidan su domin Zayn ta lura kashe ta yake son yi.
**
Kwanan Abul shida aka sallame shi suka dawo gida, Uncle ya zuba musu Idanu yana kallon yadda suke tsallen kwad'on su.
**
Ranar da zata tafi dake tana sauri sai Allah ya nufa bata shiga tayi sallama ba, haka ta tafi sai bayan tashin jirgin su sannan ta tuna bata amshi Number Abul ba, tayi bakin ciki sosai domin kuwa ai amana bai ce haka ba, amma babu kome idan zasu yi bikin yaye su zata dawo. Tunda nan da wata uku ne.
**
Kwana biyu tsakani Abul baya ganin ta, asalima gani yayi an saka gidan alamar babu kowa a gidan yasa shi, bincikar Agent na gidajen aka gaya mishi ai ta koma garin su, ya nime Number wayar ta bai samu ba, haka ya tafi har asibitin su babu wani labari haka ya dawo, yana bada labarin tafiyar ta tare da daura idanun shi akan Zayn.
"Dan Ubanka dan ƙaruwar ka ta tafi sai ka zarge Ni?"
Zayn ya tambaye shi yana hararan shi.
"Amma ai kai ne ka saka ta a gaba! Sannan abin haushi wallahi ko number juna bamu karba ba" kallon shi Zayn yayi da kyau ganin haukar Abul baya buƙatar jinyar gaggawa yafi bukatar aci uban shi har sai idanun shi ya bude yace masa.
"Me zai hana ka bita dan mace"
"Zayn ka daina zagina dan naga kai zagin iyaye bai baka wahala"
Kamar munafuki ya tashi ya bar su a falon, yana shiga dakin shi ya bude wardrob ya fito da maganin shi ya tsaya yana kallon maganin, zama yayi a bakin gadon, yana jin wani irin kunci a ran shi, ji yake kamar har da laifin shi na wulakanta yarinyar ta tafi toh amma ai abinda ya gani ne ya fada, meye laifin shi dan ya fada mata laifin ta.
"Idan har akwai abinda zai bayyana waye kai toh shine SO, tun daga ranar da ka fara haukar ka tsane ta na fahimci soyayyar da kake mata"
Rintsa idanu yayi kafin ya bude su, sun yi jajjur ya ce.
"Kayi kuskure, kayi kuskuren fahimta Ni zan so waccan karuwar? Har duniya ta nad'e ba zan sota ba, ba zan kaunaceta ba, Allah ya min tsari da auren balagaza shaddar kasuwa, yarinyar da ta gama yawo ko ina, yarinyar da ya gama bin mata da maza, haba ai ko Hauka nake aka aura min ita na warke na sake ta. Idan kana son zaman lafiya karka kuma hada ni da ita domin zan iya illata yar mutane"
" A ina zaka ganta?"
"Hmm!" Zayn ya fada yana me barin dakin. Bin bayan shi Uncle yayi yana faɗin.
"Ka samu information akan ta kenan Zainun?" A duk lokacin da Uncle ya kira shi da irin wannan Muryan yasan darajar kiran sunan shi a wannan yanayin dan haka ya tsaya cak.
"Ban samu ba" ya fada kai tsaye yana sauka kasa.
"Ka samu mana tunda kana boye mana gudun kar Abul ya ji ya nime ta ko ba haka bane?" Kamar Zarare ya juya tare da daka mishi tsawa.
"Enough! Nace ya isa haka" murmusa mishi Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Stop pretending you love her" wani irin naushi ya kawowa Uncle Bashir, yayi.maza ya rike hannun shi.
Tare da murde hannun baya.
"Ka manta nayi attending takondo class 1995 to 1997, ina da takardun su shi da kareti, dan haka na san average na naushi, cikin fushi da kare kai. Kaji da kyau kana son ta idan baka son ta ka daina jin Haushin maganar mu mana, tun daga ranar da ja fara jifarta idanun ka suke yawo akan ta, haka bai ishe ka ba sai ka saka ta kuka kake jin dadi a ranka"
Fisge hannun shi yayi cikin masifar da ta rufe mishi Idanu ya fara zazzagaba Bala'i da masifar da har kofar gida ana iya jiyo su, abin ba dadi domin Zayn kamar zai dake su, karshe ma daina zaman gidan yayi shi kenan suka samu lafiya shima haka.
**
EDO... Edo ekiti.
Tun da ta iso gidan ta shiga wurin matar Tayo, suka gaisa bata kuma fita ba, sai ma wurin Matar Baban ta da take nata part din ita kuma ba me yawan magana bace, haka yasa idan babu kowa a gidan sai ta koma dakin ta tayi ta aikin ta, tunda ta iso aka ce mata ai Baban su yana Addis Ababa ta tabe bakin ta, a ranta tana musu fatar shiriya. Sau biyu Maman Aina'u tana zuwa jin lafiyar Aina'u tace itama basu hadu ba har ta dawo, dan haka zata nime ta taji ko lafiya.
Ita kuwa shaidaniya tana can ta hadu da wata yar Gambia ne take bata labarin yadda ta saka rai akan Titih. Matar ta kaita wurin irin arnan daji na turawa asalin matsafa, aka bincika mata burin ta akan Titih.
Girgiza kai tsohon yayi yana faɗin.
"Matukar kika matsa mata Toh ke zaki ta faduwa, akwai mutane da zasu tsaya a bayan ta, zaki iya nasara akan ta da kuma wasu amma ba zaki tab'a nasara lalata abinda yake shiryayye tun farko dan haka ina baki shawara ki rabu da ita, idan kuma kina son ki ga bayan ta, sai ki cigaba da yaki da ita ta bayan kasa yadda kika saba lalata mata auren ta ta nan ne kawai zaki iya cin galaba akan ta, bayan nan babu wani hanyar da zaki iya cin nasara domin tana tare da mutanen da suka yi imani da kagaggen alamari, su kuma zasu iya farka da ita daga kowani irin yanayi"
Kallon matar tayi da take mata bayani da turanci.
"Akwai wani wanda suke yawan fada da ita, Ina son shi tun farkon haduwar mu sai dai ya sanni yasan abinda nake aikatawa kuma suna yawan fada da Kawata"
Matar ta gayawa tsohon.
Watsa wani abu yayi cikin wutar gaban shi, wuta ne ya tashi sama, Zayn ne a tsaye aikin a gaban laptop.
"Ki gaya mata ba zata tab'a samun soyayyar shi ba, sai dai idan ta shiga harkokin shi mutuwar kaskanci zata yi idan kuma ta nace toh ga hanya amma Tabbas shi ba irin nata bane..
*Ayi hakuri babu wuta ne😿*
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/23, 7:46 PM] Queen: Chapter -35
Shiru yayi sannan ya juya ya kalli, matar sannan ya ce mata.
"Ta kula domin zata iya rayuwar kaskanci karshe tayi mutuwar wulakanci."
Daga haka ya koma yar bukkar shi bai kuma magana ba.
Haka suka fito daga dajin ranta bai mata dadi ba, kuma bata samu cikar burin ta ba.
Kallon kawarta tayi sannan ta ce mata.
"Imaden shine wanda ya ce zai aure ni! Kuma yana tare da kawata zan aure shi?"
Gayawa mutumin matar tayi, kallon ta yayi ya kuma watsa abun.
Dariya yayi sannan ya ce mata.
" Da dai kiyi nasarar shiga tsakanin su amma ba zaki tab'a auren koda kare ne ya tsaya da kawarki, domin ita abin a jinin ta ne, alaka da manyan mutane, sannan tana da farin jini daga iyayen ta dukkan bangarorin biyu nan ne, babu yadda zaki iya da ƙaddarar ta, da dai ki hanata nutsuwa amma ba zaki hanata samun wanda zai zauna da ita da zuciya daya ba, ga wannan zoben sai dai daga ranar da kika kasa amfani da shi daga ranar ita nata farin cikin zai same Ta, saurayin ta kuma zaki fada min sunan shi na rubuta da na ta a nan sai su zama a karkashin ikon ki"
Matar ta gaya mata abinda ya fada mata, dariya tayi sannan ta ce mata.
"Ki gaya mishi sunan ta Titilopemi shi kuma Imaden, zasu dawo a kasata sai yadda nayi dasu. Gaskiya wannan babban abin farin ciki ne."
Haka ya gaya mata ya kuma jefa zoben cikin wuta a take sunan Titi da imaden ya fito a jikin zoben.
"Ki adana muguntar ki domin shi zai lalata al'amarin zoben, idan kika sake kika yi sanadin da wani dalili ya hadata da wancan mutumin ko ya rike hannun ta, ko ya mata wani abu wanda ya haifar da tarayyar mace da namiji har abada ba zaki tab'a nasara akan ta ba, domin kuwa zaki yi danasanin mara iyaka, domin mutuwar ki zaki roka da hannun ki"
Matar tana gaya mata ta ce.
"Zan kula sosai"
Daga haka ta juye baki daya kudin da yake jakarta, Ta mallake Imaden da Titih me ua rage mata.
**
A cikin bayanin da Zayn ya hada ya samu har da sunan Imaden, dan haka bai samu hotan shi ba, amma kuma ya samu bayanai akan shi tun farko, sai dai bai san shi ne Imaden din a fuska ba, domin yana kokarin niman bayanai na hotunan shi da sauran su, amma babu wanda ya samu asalima sai dai hotunan wasu daban. Sannan hoton da yake like a passport din shi ba normal hoto bane da zaka gani ka ce shi ne.
Dan haka a bayanin da ya samu akwai babban kasuwancin da za ayi nan da watan tara a Nigeria kuma zasu yi shine a edo state dan haka dole ya tafi can. Domin sun san an fara farautar su a nan dan haka ya zama dole su.
A gajiye ya shigo cikin gidan, yana kallon su Uncle Bashir, zai haura sama Abul ya ce masa.
"Jemage kafin ka fara hawa sama ka gaya min a ina zan samu number Aisha Abdul Ganiyu Ademola" iya gajiya yau yayi amma tsabar baya son magana haka ya wuce abin shi sama.
Yana shiga ya zuba kome a kasa,sannan ya wuce ban daki.
Ruwa ya sakarwa kan shi, ya jima a kasar shower din ruwan na zuba akan shi.
Buga kofar shi aka yi bai yi magana ba,sai da aka saka bugawa yayi gyaran murya. Kamar ba zai fito ba, sannan ya fito sanye da bathtub, yana kallon Uncle bashir.
"Kasan ina ban daki idan na fito tsirara fa?"
"Eh toh sai naga abinda ake boyewa yan mata"
"Hm,"
Ajiye mishi wasu takardu yayi yana faɗin.
"Jiya NBCI, suna suka turo wannan sakon ofishin jakadancin kowacce kasa, da farko naso na bar shi ne sai naga yana da kyau ka duba ko akwai wani abu da ka sani akan haka."
Ajiye mishi yayi sannan ya ce mishi.
"Kayi hakuri da rashin fahimtar da muka maka mun zata kana son yarinyar ce"
Bai d'ago kai ya kalli Uncle Bashir ba,.ya ce mishi.
"Idan ka gama ka bani wuri i need privacy"
"Toh saurayi"
Nan ma banza yayi da shi dan ya lura sarai magana yake bukata da shi, shi kuwa baya jin zai yi ta, balle har su samu na manna mishi hauka.
*
KADUNA.
Matsa mata kafa Samir yake ta karkace kai ta tsandara kara.
"Wayyo Allah na"
"Hajiya!" Suka mike, mauje hannun shi tayi tana auna mishi harara.
"Dan wofi me mugun hali hala kashe ni zaka yi kafin dan Albarka ya dawo yau naga bakin hali ni Hali Duba. Toh idan maita ne a sake min kurwa domin dai ni mutuwar Allah da Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama, a dauki gawata da zuri. Aha"
"Allah ya baki hakuri, ya baki lafiya."
Ya fada yana Mikewa bin shi da Idanu tayi tana faɗin.
"Dan Uban mutum tun kafin a haifi uwar shi na iya bakar magana, marasa lafiya suna can wato ga mahaukaciya nayi magana bari mai dani bita can kasan wanda ka gayawa ba dai ni ba"
Alhaji Uwaisu da yake yake zaune da Matar shi sai Abdullahi, suna kallon ikon Allah.
Juyawa tayi ta kalli Abdullahi tana kare mishi kallo kafin ta ce mishi.
"Kai ido hudu! Zo kai ma naga irin naka halin"
Yana zuwa ya fara mata tausar, yana addu'a Allah yasa kar ta juya mishi da masifa.
Aikuwa aka yi dace bata yi magana ba, sai ma kara kwanciyar da tayi tana faɗin.
"Allah ya maka albarka d'an kai da Zainu zaku ji dadin rayuwar ku, ga tausayi ga Imanin manya. Karka sake ka zama na banza domin daga cikin abinda yake zubda kima har da zama na banza."
Ajiyar zuciya Alhaji Uwaisu ya sauke domin dai sun san halin Hajiya ba wani abu bane ta fasa ihu tace zai ruguza mata kashin kafa.
"Uwaisu! Daga yau audullahi zai na min tausa ai kaji"
"Yoh Hajiya ko ni kika ce ai na miki balle Abdul "
"Eh da sani na na kone a keya nayi tabo a goshi sai me dan ban saka ka ba? Audullahi nayi niyya kozaa goge min niyyata ce?"
"Allah ya baki hakuri hajiya!" Ya fada cikin sanyin murya.
"Idan kaya ne nad'e gammo ka dauka."
Yadda take fada zaka dauka wani abu aka mata nan kuwa, ba kome bane sai kewar Zayn ne yake dawainiya da ita, ta kasa sabo da rashin sa. Duk da tana fama da ciwon kafa amma haka bai saka idan ta tuna shi tayi ta niman rigima ba, dan haka ta cigaba da fadar ta, ana nuna mata iko akan yaran su, ai Allah yasa tana da Zainu da babu makawa an nuna mata iyakar ta a cikin gidan. Su dai babu wanda yayi magana.
"Kai Ido hudu dauko min tarhona"
Wato wayar ta, mika mata yayi bayan ya bata ta fara fada.
"Nan da na bawa Muhideen kudina ya saka min katin nan yaro nan ya cinye min kudina ina zargi. Ma bai saka min kome ba, domin dai sallama nayi da Auta Matar nan ta wayar ta shiga zagina."
"Toh kawo a duba sai a saka miki kuɗin" inji Abdullahi, mika mishi tayi ya dauki number ta, ya saya mata kati ta bankin shi ya mika mata.
"Gashi nan ku sha waya da Uncle Auta"
"Allah yasa ka gama da duniya lafiya"
"Amin Ya Allah"
Karban wayar tayi ta ce mishi.
"Kira min Zainu"
Ba musu ya danna number Zayn da yake baro baro. Ya kira a hankali ya ce mishi.
"Bro Hajiya ke son magana da kai"
"Big ya kwana biyu?"
"Alhamdulillah ka bar mu da aiki"
"Ba ruwa idan ta jika"
"Toh uban yan munafukai. Bani wayata bar ganin kai ka bani kudi yanzu ma hada ka da Ubanka, dan albarka" ta fauce wayar ya a hannun shi tana hararan shi.
"Ayya Zainu tun da Ubanka yace zai kai ni jamus har yau baka jin tashin zancen hala sai kazo ne zaka kai ni ko?"
Ta fada tana fashewa da kuka,.
"Hajiya na, kwantar da hankalinki gani nan zan zo na ganki, su naci karfin abinda ya kawo ni idan na gama zo zan insha Allah ina hanya"
"Allah ya kawo ka lafiya, duk gidan nan ba kaunata suke, shi yasa nake son kazo ka dauke ni kafin ka sami gawata"
"Hajiya hooo! Zan zo insha Allah amma kiyi hakuri sugar ki ce yake yawan hawa Hajiya baki dai na abubuwan da aka hanaki ba, domin sai sugar ki bata sauka indai kina son zaman lafiya dani dole ko daina shan abubuwan da aka hana idan ba baka ba babu ruwana dake!"
"Zainu ba zan kuma shan abubuwan da aka hanani ba, don Allah karka ce babu ruwanka dani ai duniya sai ta mana dariya, ka yi hakuri don Allah"
"Toh Hajiya amma kema ki kiyayye lafiyar ki kin ji gwiwar ki kuma zan ce a daina amfani da namar saniya agidan ai kin ci Hajiya tun kuruciya ake fama da nama kin ga dole a hakura har da goro shima a hakura da shi don Allah ba dan halina ba"
"Toh Zainu zan duba"
"Au ba zaki daina ba kenan shi kenan Hajiya ki cigaba da ci ba zan hana ki ba, amma babu ruwana dake"
Ya kashe wayar, juyawa tayi ta kalli Alhaji Uwaisu.
"Zaku daina kallona ko sai ba zage ku"
Sunkuyar da kai suka yi babu yadda zasu yi da Hajiya.
"Yanzun fisabilillahi Zainu fushi yayi dani? Me na mishi da zafi hala shiga tsakanin mu aka yi domin nasan Zainu babu ruwan shi da mugun hali koma waye ya shiga sai nayi amfani da kaikayi koma kan mashekiya komawa ya mutu...
*Kuyi hakuri bani da lafiya ne inshallah zan kara tsawon page din gobe insha Allah*
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/24, 6:56 PM] Queen: Chapter-36
Kunshe dariya Abdul yayi yana kokarin mikewa tace mishi.
"Dawo nan algumaida kwaron wake, karya ka haɗa ni da Zainu ka dauka kaci banza, wallahi kotu ce zata rabani da kai yadda ka haɗa mana husuma haka zaka shiga gaba muje alkali ya shiga Al'amarin mu"
Ta kai aya tana haki, tare da shan uban dammara kamar zata dambe.
"Hajiya cewa yayi ki daina cin abubuwan da aka hana ki ba? Kika ce sai kin yi tunani shi kuma ya ce kuyi baram-baram"
"Innalillahi wa'inna alaihil raju'un Lahaula walakuwati innabillahi azim, laha'ilaha a illallah lallahu Muhammadu rasulillahi! Da Ubana idan ma yarda kotu ta shiga ciki maganar mu ne, Billahi azim ban ce sai nayi tunani ma wani munafikin ne ya gaya maka haka? Yau naga ta kaina ni Hali Duba"
Ai kuwa Hajiya ta fashe da kuka, tana fata hannu.
"Wato dan an ga Zainu da Auta basu nan shine bari a shiga tsakanin mu da Zainu innalillahi wa'inna alaihil raju'un,Wayyo Allah na Auta na kana ina"
Yadda Hajiya take bori zaka rantse da Allah laifi aka mata kuma wallahi babu kome sai tsabar gaya mata gaskiya da aka yi amma matar nan ta rufe idanu tayi ta kuka an ci amanar ta ita da Zainu an shiga tsakanin su. Dakyar Maman Zayn ta rufe Abdul da fada sannan ta kuma kira Zayn ta mishi magana sai gashi ya kuma kiran Hajiya.
"Zainu kasan sharrin magauta so suke su ga mun rabu kan ka na kudu maso yammacin Najeriya Ni kuwa kaina yana arewa maso gabas Najeriya, ililafi aniyar mod'a ya bi randa, mugun abu ya bi dare."
"Hajjos ina son ki"
"Dan nan ai ko baka fada ba, ai goyo guba ina son ka yaushe zaka zo ka kai ni ganin likita"
"Zan zo karshen wannan watan."
"Allah ya kare ka daga sharrin abokan hamayya, da masu son ganin mu daina farin ciki, Zainu masu son ganin kukan mu Allah yasa mu ga kukan su, su ga Dariyar mu"
"Amin Ya Allah Hajiya na zan fita ki kula da kan ki ban da cin nama musamman Kilishi,ban da cin goro"
"Zainu kamar kana gani na duk na daina daga yau ba zan kuma kin jin maganar ka ba"
"Yawwa yan matar Alhaji Zainu Malami"
Wani uban gud'a Hajiya ta rangad'a zaka rantse da Allah albishir ya mata ta ce mishi.
"Zainu insha Allah kayan auren matar har da sarkan gwal dina da Alhaji Zainu ya saya min zan saka maka dan nan kuyi shagalin bikin ka"
"Eyyee ai bayan Akwatin Amarya Kema sai na miki na fadar kishiya, Hajjos har da umra zan kai ki duk ke daya."
Hawaye ne ya zubo mata ta ce mishi.
"Insha Allah ni kuwa zan yu fatar ganin haka, na ganni a harami na tafi umra Zainuna ya biya min, nayi maka addu'a matar ka duk shekara tayi ta haihuwar yara uku uku"
"Hajiya kafin shekara goma na tara yara masu yawa ai zasu cinye min dan abinda na tara muku keda mata na da Mama na kawai Ki min addu'a Allah ya bamu yara masu albarka da zasu kula dani nima"
"Amin Zainu ai nasan yadda kake din nan nasan lafiya kake yawwa Zainu ya batun ciwon ka nan ne? Ka samu lafiya kuwa?"
"Hajiya umma kenan nifa lafiya ta lau"
"Haba ashe likitan nan ne munafiki ya ci min kudina sai ka kai ƙarar shi kotu alkali ya shiga cikin maganar mu"
"Hajiya yaushe zaki daina maganar zuea kotun nan ne? Shi kenan tunda kika haifi lauya muka shiga uku a duniya. Toh kiyi hakuri"
"Na hakura Zainu ka kashe wayar ka, kafin Auta ya haɗa baki da matar nan na cikin wayar ta kwashe maka kudin ka"
"Hajiya na ai dan ke nake nima idan ban nima dan ke ba, waye zai bani idan bani da shi sai ke?"
"Allah ya maka albarka kai kam kaji dadin ka."
"Hajiya ke kika sani nake jin dadi, Hajiya zuciyata tana ciwo"
"Sannun kaji, meke damun ka?"
"Kawai ina son zuwa ne"
"Allah ya kawo min kai lafiya"
Ganin hiran su ba na kare bane a hankali kowa ya watse a falon, suna barta tayi wayar ta dama rigima ce irin nata kuma tayi kewar shi, shi yasa take kokarin niman hanyar da zasu yi magana kuma ta samu.
"Ka yawaita addua, zan saka a maka addu'oi,da saukar Alqur'ani. Babu abinda ya gagari Allah"
"Hajiya ina son ki sosai, a duk lokacin da na duba naga Allah ya bani ke sai na daina jin kaina kamar Maraya, domin ina da uwar da zata share min kuka na Hajiya Ina son ki kamar ya amma ciwon da yake cin zuciya ta tayi yawa ji nake kamar na mutu"
Toshe bakin ta tayi hawaye na zuba mata.
"Zayn ina da buri akan ka! Idan ka kira mutuwa sai naga kamar nawa burin ba zai cika ba, idan mutuwa ta dauke ni bata yi gaggawa ba, amma gare ka mutuwa ta dauka jinya ce da zata samu mutane dayawa, don Allah bar kiran mutuwar nan."
"Toh Hajiya na daina ki huta lafiya" ya kashe wayar, hannuta biyu ta saka a saman fuskar ta, ta fashe da kuka.
Shigowa Mama tayi itama ta zauna domin tana jin hirar su, bata fita ba.
"Hajiya umma! Gaskiya ba zan iya ba" d'ago kai Hajiya tayi ganin itama kukan take wiwi.
"Ba zaku iya ba?" Hajiya umma ta tambaye ta.
Hawaye ne ya zubo daga idanun Maman shi. Ta Lumshe idanun ta a hankali.
"Nagode da Alfarman da kika min, amma ki taya ni adana sauran wata rana zai amfane mu"
"Insha Allah"
Daga haka ta mike ta bar Maman Zayn a wurin.
Daki ta shiga tana kallon hoton Zayn cikin kayan gama makaranta.
"Wani lokacin ƙaddara takan iya zama adon tafiyar matakai iri-iri na rayuwa! Amma kuma ƙaddarar da zata maye gurbin rashi abu ne da ba zata tab'a mantawa ba, dan haka ta janyo wani drower a gaban ta, mayafi ne ja me ratsi-ratsin yellow flowers.
Hawaye ne ya zuba akan kayan ta kuma tura drower din ta rufe bayan ta zauna a gaban drower din tana kuka wani irin kauna takewa Zainu ne? Wani irin kulawa take mishi ne?
""
Itama dakin Maman Zayn kuka take rungume da karamin towel tana jin kamar zuciyar ta zata fita, me yasa? Shin ita ta zabawa kan ta kaddarar ta ko Ubangiji ne ya zaba mata? Me yasa bata damu da halin da zata jefa zukata dayawa ba? Wai me yasa ma take jin haka a ranta? Can ƙasar zuciyar ta ya ce mata.
*HASSADA*
Da sauri ta mike ta fita da gudu ta nufi dakin Hajiya, zubewa tayi a gaban ta.
"Hajiya abin da nayi shine HASSADA? Laifi ne nayi?"
"Baki yi kome ba, abu ne kika ce baki ra'ayi babu me tirsassaki akan dole toh me zai saka a kira haka da Hassada?" Hajiya ta fada tana share hawayen ta.
"Hajiya"
"Don Allah" ta fada mata alamar bata son wani magana, kallon Hajiya tayi tare da rufe bakin ta.
"Ki gafarce ni nayi laifin da ba zan iya goge shi ba"
" Daga ni sai ke sai Auta muka san kome toh akan me zaki damu kan ki? Yana da ni yana da auta me ya rage? Zaki iya tafiya amma kiji ba zan tab'a dakatar da Umaima akan ki ba, amma kan Zainu sai dai idan bana numfashi"
Daga haka ta nuna mata hanyar waje, babu musu ta fita tana share hawayen da take zuba mata.
"Hajiya ki bani dama daya"
"Damar da zan ina jin shi kamar ita ce mafi munin damar da kika samu, domin jikina da zuciya ta basu aminta da kare yayi amai ya lashe ba. Kawai ki tsaya akan layin da kike karki kuma tsallake iyakar da kika samu, zaki iya tafiya"
Daga haka Hajiya ta wuce ban daki abin ta, bata yarda ta tsaya ba domin bata son ta saurare ta domin haka yana karya mata zuciya yake. A hankali Hajiya ta zauna tana kallon duk wani abun da yake ban dakin Zayn ya zuba yana gaya mata.
"Ba za a zuba miki irin na kowa ba, gudun kar ki zama kamar su kome naki daban ne" murmushi tayi tana faɗin.
"Kai ne dai kome naka daban ne, halin girma mutunttawa duk halin ka ne"
**
Ban daki suka shiga shi da Abul, duk da shi Abul ba fitsarin yake ji ba, amma yadda ya takura Zayn da magana yasa shi nufar ban dakin. Shima kuma ya bi bayan Zayn.
"Kai nifa Dan tasha ne! Kuma ai Uncle Bashir ya gaya min kana da Informations akan A'isha" banza yayi da shi ya cire abar shi ya fara tsula ta.
"Nasan baka da labarin tana komawa baikon ta za ayi da wannan gayen da.."
Cikin jin haushi garin ya ja xip din wandon shi ya hada da fatar wurin ya zuge.
"Wayyo Allah" ya wani hura iska, tare da dunkule hannun shi. Baya Abul yayi yana faɗin.
"Meye toh?"
"Ubanka ne" ya bashi amsar da zagi, wurin wanke hannu ya nufa yana juyar da kan shi.
Ganin yadda har jijiyar goshin sa sun mike, Abul bai san lokacin da ya fashe da dariya ba yana kallon shi.
"Wannan kishin naka wani iri ne haka? Wai zuge fatar ka kayi da Zip?" Ya tambaye shi yana fashewa da dariyar mugunta.
"Ina ga dai wow akwai pepper ko?"
Ai kuwa ya bishi da naushi ta fita da gudu,.koma yayi wurin fitsarin ya sake bude zip din, yana shafa wurin ba karya ta murzu.
Fitowa yayi yana hararan Abul, tabbas idan ya kama Abul sai yaci mutuncin shi.
"Sannun kaji"
"Zan ci Uban ka da Sannun nan"
"Allah ya baka hakuri, Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades, A.K.A Titih mahaifin ta dan kasuwa ne kuma tsohon ma'aikanci cibiyar samar da magani ta kasar Amurka, mahaifinta da Mahaifiyar ta sun hadu ne a wani tafiyar da yayi master's din shi kasar Ethiopia, suka yi aure Ita Mahaifiyar Kirista ce"
"Na na tambaye ka?"
"Ko daya ina gaya maka ne gudun kar ka fara niman taimako na wata rana ina juya maka baya sirikina na gobe, ita ɗaya suka haifa kafin iyayen suka rabu, amma a idanun duniya sun rabu amma bayan fage suna kwalewar su, Aisha tana da yayi maza uku Taye Kande da Tayo. Wanda take bi,.kayi nazari yarinyar da bata taso cikin tarbiyya ba taya zata kame kan ta Mallam me katon kai da kananan idanun ka iri na wanda ya ke kaftawa abar kaunar shi Ayabar shi me kauri"
"Kai dai an yi lalatace,.bani hanya na wuce"
"Bata da zabi ne kuma mace baliga nasa ya bawa wancan gayen damar yake lallubeta, amma a bisa al'adar masarautar suna iya fasa auren ta idan aka ji labarin ta raba shimfida da Zainun Hajiya Umma...."
Abul bai san lokacin da Zayn zo ba, sai dai baki daya ya kama mishi gwamnatin tarayyar shi baki daya, Dakyar ya ja wani irin numfashi.
"Don Allah sake min shi, wallahi idan ka kassara ni billahi azim ka cuci Yarka ne kuma ka rage min jin dadin rayuwar duniya, don Allah sake min me goro na bai da laifi Ni nayi maka laifi kuma na bi Allah na bika ba zan kuma ba, kaji"
Dan cizon bakin shi yayi sannan ya ce mishi.
"Kaja bakin ka kayi min shiru idan ba haka ba kasan sauran"
"Zayn you are awful"
"Dan iska da na rike ka ba"
"Zayn gaya min abinda baka so na daina"
"Karka kuma danganta ni da wancan trash din..
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/24, 6:56 PM] Queen: Chapter-37
"Insha Allah ba zan kuma ba, wallahi bana iya numfashi da ka rike sake ni nayi numfashi." Sake mishi yayi, ya shiga mota da gudu ya fasa ihu yana bubuga kafar shi, murmusa mishi yayi ya zagayo ya zauna yana kallon shi.
"Zayn Allah ya isa min domin ban san me na maka zaka kashe ni ba"
"Bakin ka da bai da linzami na takawa birki."
"Allah yana gani ba zan kuma maka maganar Aisha, nima na samu labarin ne ta bakin matar da take musu aiki, dan haka karshen watan nan idan zaka Nigeria zan tafi domin tace akwai baikon ta....."
"Kiiiiiiiiiiiiiii" ya taka burki a tsakiyar kan hanya.
"Fitar min a mota "
"Allah ya baka hakuri " sannan ya fisgi motar a guje, yana hararan shi, a ran Abul ya ce.
"Wallahi ba zan fasa ba, sai na karkato da ra'ayin ka"
"Ka gama zagina a zuciyar ka, kuma na fasa zuwa Najeriya dan ubanka sai ka tafi mayen mata"
"Muahhhh" Abul yayi mishi alamar kiss.
"Kai mace tayi ni ne, ka samu yar karama Kamar dai Aisha bata da auki, kayi ya juya ta kana zuba mata bulalar ka"
"Abul Khair Yusuf me goro idan da ba da Ubanka muka sayi mota ba sauka nace"
"Ashhhhhhaaaaaaah dan Uban Zayn AbdulMalik Zain Malami, ya kawo ni gida, zan sauka sai da ya fito ya ce mishi. I can't wait oooo zan tafi Najeriya a nima min Bayarabiya Allah kasan yadda matan su ke da ladabi? Kai Malam Zainu kaga mace a sama kamar an dasata kugun nan kamar an sassaka ta, ga butt ga boons." Tun a motar ya cire takalmin shi, so yake yana fita a motar ya jefi Abul da shi. ai kamar yana ankare da shi.
Yana fitowa kuwa ya jife shi, da sauri ya kauce, ya zura cikin gidan da mugun gudu, Zayn yana rufa mishi baya.
Uncle Bashir ya kai kofin green tea bakin shi ya ga Abul da gudu, sake kofin yayi domin wallahi ya razana, ya mike yana kallon shi da gudu Abul ya wuce daki yana faɗin.
"Uncle Bashir don Allah ka shiga min gaba ka nima min auren Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades, don Allah ni dai na Haukace a kanta ko ku bani ita ko na ja muku abin kunya"
"Dan Ubanka idan ka tashi ka yanke gindin ka ka bawa banzar ƙaruwar ka, wallahi Abul idan na kama ka na lahira sai ya fika jin dadi"
"Na duniya fa? Kai Malam idan Uncle ya nima min auren ta ana kawo ta babu abinda ya dame ni, ko budar kai ba za ayi ba, zan dauke mata na mu wuce hotel nayi ta sukuwa akan ta dan buu ina yi ina ihu ina sakawa Uncle Bashir albarka ina gaya mishi alkhairin da ya min gaskiya kowa ya samu Titih ya more "
"Uncle Bashir wallahi sai na kashe Abul idan na kama shi, sai na karya kugun shi "
"Dan Ubanka kana min bakin cikin zan buga iska ne? Yarinya zata ga madarar kauna, ina juya kugu a kan ta." Da sauri Uncle Bashir ya wuce kitchen, ya samu Aunty Rukayyah tana dariya har da zama a kasa. Rungume Abar shi yayi suka kyale Zayn da Abul a waje, yana buga kofar Abul idan ba tsoron ba idan ya cika da namiji ya fito sai ya ci Uban shi.
"Yo ce maka aka yi mace ka dai ta haife ni ai had'aka aka samu na mace da namiji suka haifi ni dan Ubanka Titih dai sai na aure ta, kuma kana gani a idanun ka zanci yar mata na na buga mata iska son rai na"
"Gammmm" ya daki kofar Abul.
"Nanu na maka alƙawarin idan muka haifi yar mu na farko dan Ubanka kai ke mijin ta, dan nasan lafiyayyen kirjin ka zai taimaka mace wurin sharafi "
"Dan iska kanin shaidanu."
"Na yarda sirikina nagode ka zagi uwar matar ka, kuma sai na gaya mata nace mata Baby kin ga Uncle Zayn toh kici min kaniyar shi, ki gwadawa duniya gashi nan dai domin haka yayiwa babarki ina nimanta ya tsane ta ya saka mata ido"
"Garammm" ya kuma dukar kofar, Abul ya fashe da dariya, yana jin ya haura sama.
"Dan iska tunda kace baka so sai na saka ka magana banza kawai"
Ban daki ya shige yayi wanka da alola yazo yayi shirin zuwa masalaci.
"Baban Amal kana ganin suna fada baka raba su ba."
"Ke jin ki Abul zai iya saka Zayn yayi magana ne akan Aisha? Wallahi sau uku ina ganin binciken da yake akan ta da kuma inda take zaune da zan yi magana ya fara kokarin dambe da mutane sai kace mune muka saka yayi ta jin haushin ta."
"Ba haushi bane Baban Amal, tsoron da kishi yake ji"
Juyawa yayi yana kallon ta.
"Like how?"
"Na farko yana ganin tana aikata abinda ya tsana, yana tsoron sake zuciyar shi ya daukawa Yaran shi abinda zai dame shi, sannan yana tsoron yadda iyaye zasu karbi abinda ya kawo, ranar da Imaden ya dake ta idan da zaka kalli Zayn idanun shi cike yake da kwaila, amma domin ya koya mata karban kanta ya ce mata duk macen da zata sake namiji ya dake ta hakan yana nufin ta bashi kanta ne, idan har tana son hana haka dole tayi fada domin kanta ba domin an sata ba. Ka gane idan har ta ita fada dan takwaci kanta kana tunanin zata auri Imaden ne? Karshe zata nime shi domin ya koya mata self defense"
Wani irin dariya ne murmushi ne ya rasa wanne zai yi.
"Toh taya aka yi bamu fahimci haka ba?"
"Ba zaku fahimta ba, sabida bai damu da ya fadi gyaran shi kai tsaye ba, amma shi din nagari ne, kafin ta tafi ta gaya min haduwar su Dubai, inda ta mishi sharri, bai damu ba sai dai bai mata magana ba har suka rabu, don Allah a bashi hakuri Abul ya gaya mata halin shi, "
"Woww! Kin ga na tafi daki hutu"
--
Bincike yake yana kara duba gyara zaman Medical glass din shi, akan computer din shi, wayar shi ce tayi kara.
Kallon wayar yayi yana faɗin.
"Wayyo Allah na manta da shi" dauka yayi yana faɗin.
"Abba kayi hakuri! I'm little busy ne, shi yasa ban kira ka ba."
"Ba damuwa Zayn Malik. Naga bayanan ka, an maka izini da alamu baka bude daya jakar ba ko?"
"Sorry sir wallahi na manta ne, tunda na bawa Abul da Uncle nasu ban kuma bin ta kayan ba."
"No wonder, ok sai na jika"
"Thank you Sir"
"Allah ya dafa maka"
"Amin Ya Allah" sannan ya kashe wayar juyawa yayi ya kalli jakar,a hankali ya mike ya janyo jakar, sai dai yana budewa tarkacen kayan pants da bra ya gani, ga kamshin turaren ta da yake ganin kamar na asiri ne domin tun labarin tafiyar ta da yaji bai kuma jin me irin kamshin ta ba, a hankali ya fara buga kirjin shi, yana jin ta mishi nauyi,komawa yayi ya zauna yana kallon jakar.
Tabbas ranar da ta fito ban daki zata saka kayan ta,har pant din ta zube a hannun shi. A hankali ya mai da kome ya rufe. Fitsari ne ya cika mishi mara, ya shiga ban daki, abin haushi bai yi ba sai faman nishi yake. Mai da wando yayi sannan ya dawo dakin ya mai da kasan gadon shi, ya bude window shi yana sun iska y dauke mishi jarababben kamshin ta. Ya jima kafin kamshin ya bar dakin, dafe goshin sa yayi a ina zai same ta dan tabbas shi ya dauki kayan ta a madadin na shi. Tsaki yayi ya juya ta cigaba ai aikin shi.
--
Ta gama shirin ruguza Titih duk da tasan babu inda zata hadu da Zayn sai dai tasan maybe destiny din Titilopemi ya kuma hada su, Insha Allah zata saka a mata bincike akan waye Ubanshi a Nigeria. Waye shi wani matsayi ya taka da yake jin shi wani shegen ne.
**
Sai da ta kwashe kwana goma sha tara sannan baban ta ya dawo daga Ethiopia, abinci suke ci daga yanayin da take cin abincin kasan ranta a bace yake.
"Mun yanke shawarar saka baikon ku, bayan festival na Voodoo keda Imaden"
"Papa"
"Bana juyawa ga abinda na fada dan haka ki shirya nan da wata uku ne tunda muna sauran lokaci zaki fara aiki a babban asibitin Edo."
"Papa nifa Right Man nake bukata ba wanda zan kare rayuwata kamar slaver ba"
"Koma meye mun gama magana ba zaki mai dani mutumin banza ba" cikin fushi ta bar table di.
"Titilopemi!" Cak ta tsaya kafin ta juya.
"Papa ka yanke shawarar da ya maka akan me zan saurare kiranka, Ni right Man nake nima ba wanda zai mai dani jaka ba"
Wuce shi tayi ya tafi abinta, da Idanu ya bi ta. Matar shi kan dama bata da wani katabus domin ba dan ita yake ba, ta kan shi yake.
Washi gari da rana Aina'u ta shigo garin, kai tsaye bata sauka a gidan su ba,ta nufi gidan su Titih bayan ta gama ambaton ta a jikin zoben ta. Tana shiga cikin gidan, ta samu babu kowa sai kamshin girkin da ake kawai yake tashi.
"Titilopemi!!"
Ta kira sunan ta da karfi, tana saka kaya ne a dakin ta, kamar an dake ta da guduma haka taji kiran da sauri ta juya tana kallon kofar dakin ta, da take jin kamar mutane dari ne suke zuwa inda yake tsabar karfin tsafin zoben. Zama tayi a gaban stool din mirror dinta ta Zubawa kofar Idanu kirjin ta na bugawa. Sunkuyar da kanta tayi tana jin kamar zai rabe biyu, aka bude kofar gaban ta yana faduwa Aina'u ta shigo.
"Titih" d'aga kai tayi ta kafe ta da idanu.
"Zo nan ki rungume ni, and show me you missing me" Mikewa tayi ta nufi aina'u, tayi yadda ta ce mata, a hankali ta kai hannun ta tana me rungume ta itama tare da shafa bayan ta.
"Daga yau tsakanina dake biyayya ne babu bijirewa, dan haka ki rufe kofar nan yau ina son na huta da jikin ki ne kamar yadda na jima ina muradin shin.....
😿 YAU BABU ABUL BABU KOWA YARINYA NIMA INA BAYAN KI... ANZO A CI BANZA BANZA BATA SAMU BA🤣🤣😂😹YAU KUWA TA SAMU
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/25, 9:30 AM] Queen: Chapter -38
Hawaye ne ya cika idanun Titih, tana son mata musu, amma baki daya tana ji a ranta ba zata iya musanta mata ba, dan haka tayi kasa da kan ta tana jin yadda Aina'u take bubuga bayan ta.
"Ki kwantar da hankalin ki ba zan miki kome ba, zan jiyar da ke dadin da kika rasa ne, zan baki dadin da kika jima baki samu ba, zan wanke fuska na da fresh yoyo din ki, zan lashe ki na shanye ruwan da yake fita ba zan barki haka ba sai na bude hanyar da yake rufe kin ji My Baby"
Hawayen ne ya zuba a kadadar Aina'u, d'ago kanta tayi tana cewa.
"Rufe kofar ki cire kayan ki"
Bakin ta yana rawa ta ce mata.
"Aina'u ina off" wani irin shake wuyar Titih tayi tana cewa.
"You lie to me?!"
"A'a wallahi gaskiya na gaya miki, na rantse da Allah you can check out"
Ta fada tana fashewa da kuka, bata san yaushe zata daina fadawa irin wannan masifar ba, dan haka Aina'u ta juya kamar zata fita, rufe kofar tayi tana faɗin.
"Ina son kirjin zan sha madaran ki" wani irin tashin hankali ta shiga ta kuma sake kuka.
"Taso" ta ce mata, da sauri Titih ta mike, takowa gabanta Aina'u tayi ta juyata baya, tana me zuge zip din rigar ta. Tare da balle hooking bra din, sannan ta juyo ta. Itama cire rigar tayi tana me had'a kirjin su wuri guda. A hankali ta ture Titih ta zube akan gado, sannan ta haura kanta tana kai bakin ta ana buga kofar dakin. Tsaki tayi tana kallon Titih.
"Yes"
"Mamawo ki fito kici abinci"
"Toh gamu nan zuwa"ta fada muryar ta tana rawa.
Danne ta Aina'u tayi tana kallon fuskar ta.
"Naga kina murna zaki tashi baki mara ba da ni ne?"
"A'a ba haka bane yunwa nake ji"
"Iko toh bari na tab'a su na jima ina kulafucin tab'a su "
Rintsa idanun ta tayi tana jin yadda Aina'u take mata da kirjin ta. Maganar Abul ne ya dawo mata taryan-taryan.
_Irin rayuwar kawarki ba rayuwa bace da zaki ci gaba da zama da ita ba,.ki nime taimakon Ubangiji zai shiga tsakanin ku, domin ko dabbobi basu niman junan su irin yadda take miki! Kina da kamammiyar fuska a cikin al'umma idan kika sake kowa yasan babu darajar kamewar mutuncinki zai zube a idanun jama'a har da Iyayen ki_
Da sauri ta ture Aina'u da ta saka boons dinta a baki kamar wata jaririya, da sauri ta janye daga bakin Aina'u tana jin kamar zata cire mata kan su.
"Please ki bari mana"
Ta fada idanun ta yana kara zubda kwalla.
"Kuka kike?" Ta tambayi Titih bayan ta matsa boons din ta.
"Wayyo" ta fada tana kauda kan ta, cire hannun Titih tayi akan kirjin ta, ta kai kasar maranta, tana gogawa a gabanta. Janye hannun tayi ta mayar da karfi.
"Do it" haka tayi ta tura hannun Titin gaban ta, tana jangwalo da shi, tana fito da shi ta kai fuskar ta da sauri ta ture ta tura nufi ban daki da gudu, ta wanke hannun tana jin amai na tawo mata. Sosai tayi ya kakari wannan ta wanke jikin. Ta samu har lokacin Aina'u tana kwance a gadon ta, ta ware kafarta tana ta iskancin da hannun ta.
Kayan ta da yake watse a kasa ta saka sannan ta juya ta bar mata dakin, taci kan ta ita ɗaya. Ai kuwa ta kwashe minti goma a dakin tana kwakule kanta kafin ta shiga ban dakin Titih ta haɗa ruwan zafi ta shiga tayi wanka sannan ta fito ta shirya kayan Titih ta saka, kallo daya Titih ta mata tana son ta mata magana amma bata da kwarin gwiwar mata magana dan haka ta sunkuyar da kanta ta cigaba da cin abincin ta.
Zama tai itama ta fara kokarin cin abincin, tana shafa kafar Titin da kafarta, kallon ta Titih tayi ta mike tare da ɗaukar abincin da wayar ta, ta bar wurin cin abincin, ta koma falon ta zauna.
Haushi ya kama Aina'u, haka ta gama cin abincin ta bar gidan akan dadare zata dawo, domin tayi alkawarin sai ta lalata auren Titih da Imaden. Dan haka ta nufi gidan su, nan ta samu Uwarta da kudirin ta, itama uwar dake hassada yaci zuciyar su a take ta mara mata baya.
*
Karfe tara na dare ya samu labarin akwai wasu cinikayya da ake na makamai, dan haka ya shirya ya tafi.
Dake bashi daya bane da wasu jami'an tsaron kasar sai suka samu nasarar kame wasu kayan da Harbin wasu daga cikin mutanen, sai dai daga cikin waɗanda suka gudu har da Imaden, shi yaga fuskar Zayn amma Zayn bai gana shi ba gaskiya ya shiga tashin hankali dama shine makocin su Titih dole ya koma Nigeria domin ya bincike ta dan yasan itace suka yi ta samun takun saka da shi.
Sun samu sun bar kasar ta jirgin ruwa, amma yasan dole ya nime Zayn domin ya ja mishi asara babba ba karama ba.
Kame sauran aka yi suka tafi da su, sannan aka wuce da su babban gidan yari akan za a shigar da su kotu domin barin irin su a office din yan sanda hatsari ne, sai dai gidan Yari.
Yana dawowa gida ya nufi hanyar dakin shi.
"Zainu don Allah zaka raka ni Edo?"
Juyawa yayi ya kalli abul na wasu dakikai kafin ya cigaba da haurawa sama.
"Zayn nifa idan ban ga Titih zan iya haukacewa"
"Idan kaso ka tafi a daure ka a turu " daga haka ya wuce abin shi, bai kuma bin ta kan shi ba. Wallahi sai ya ci mutuncin Abul Khair. Ina ruwan shi.
Yana shiga dakin shi ya zube a gadon shi yana sauke ajiyar zuciya, kallon agogon hannun shi yayi yana kara jin babu dad'i, ya rasa mutanen da ya kamata ya kame, dan haka ya d'ago kai a hankali yana kallon rubuce-rubucen da yayi sannan ya koma ya kwanta.
"Yanxun muna wata shida, sannan zasu yi babban kasuwancin su a watan tara"
Lumshe idanun shi yayi, a hankali barci me nauyi yayi awon gaba da shi.
*
02:Am
Ba zai iya tantance kamshin da yake ji ba, amma tabbas yasan kamshin turaren, hango ta yayi a daure wasu mutane uku akan ta dauke da makamai. Ba zai iya tantance su din su waye. Shi dai ya tsinci kansa da isa inda take ya kunce ta kafin hankalin mutanen ya dawo kan su yayi ta gudu da ita, wanda bai san inda yake tafiya da ita ba. Sai da suka yi nisa sannan Mutanen suka lura da bata wurin suka biyo bayan su, garin gudu ya fada rami, tana rike da hannun shi.
"Ki tafi kawai karki bari su kama ki"
"A'a ina tare da kai, rayuwa da mutuwa zaka iya rike hannuna zan janyo ka a ramin"
Kokari take ta janyo shi, amma ina yafi karfin ta.
"Ki tafi kinji "
"A'a ba xan iya ba"
"Kin ga sun kusan zuwa "
"Ina tare da kai"
"Bari na taimaki ko!" Taji Muryan mace a bayan ta, shima d'ago kai yayi zai kalli fuskar matan.
Ya bude idanun shi yayi yana kallon dakin shi sai zufa yake kamar wanda yayi wasan tsere.
A hankali ya tashi zaune, yana kuncewa yana sakawa. Kafin ya nufi ban daki ya watsa ruwa da alola, sannan ya fito yayi Sallah nafillah.
Ya jima yana addu'oi da niman tsarin Allah ya shiga tsakanin shi da Titih idan asiri take mishi Allah yasa ya koma kanta, ba dai kan shi ba shi din ya fi karfin ta.
(Jikan Hajiya yafi karfin asirinki yarinya😹😂🤣 wai kai Zayn har sai an maka asiri ma?)
Washi gari ya tashi da kuzarin shi ya nufi gidan yayi yayi abinda zai yi sannan ya dawo, ya nufi makarantar shi inda yake cos din shi, yana gamawa ya dawo gida a gajiye.
"Zayn yau baka karya ba baki ɗaya?" Aunty Rukayyah ta tambaye shi,
"Aunty ina Azumi ne"
"Kace maganin ka ya kare kenan bani robar na sayo maka" tana jin maganar da Abul yayi mishi ta mike ta bar musu falon dan ba sabon abu bane su fara baro rashin kunyar su. Ita da Baby Amal suka wuce dakin su, ta kunna musu karatun Alqur'ani.
"Abul kasan me?"
"A'a Malam Zainu"
"Zanci Ubanka"
"Na nawa zaka ci?"
"Na yadda ba za a gane ka ba, idan na maka dukar kawo wuka"
"Allah sarki Poor baby like me gaskiya Zayn ina kewar yarinyar da zan jima ina buga mata iska ya za ayi kenan, abata kewar mahadin ta take"
"Dan iska me dick a hannu kai kan kayi asara ace mutum ban da iskanci bai ajiye kome ba, dan Ubanka sai ka tafi akwai yan matan turawa masu cutar zamani su lika maka."
"Haba Zainu ayi haka, ni fa na gaji da cin na turawa kazar gida nake so, domin sun fi zak'i da ruwa idan ka samu wata yadda kasan kankana "
"Allah ya shiga cikin al'amarin ka, wallahi tsoron ka nake ji kar ka fara farwa akuyoyin al'umma "
"A'a ai babu wani armashi kaci dai yar mutane shine abu me dadi"
"Allah wadaran naka ya lalace toh can maka ina azumi"
"Zayn nazo na taya ka hira?"
"Allah yayi min tsari sakon kazo ka min fyade ina azumi"
"Dan banza dan iska me zan yi da namiji bayan ga mata sun fi mazan duniya yawa kai Billahi azim da ana barin a auri mata sama da goma toh na rantse da Allah sai na auri mata dari na zuba kuma dukkan su na shiga dakin ku"
Girgiza kai Zayn yayi yana Tausayin Abul ya ce mishi.
"Da gaske dai dick din ka a hannun ka take, Allah ya baka lafiya, mace daya ma aka kare da ita balle dari Abul Khair anya irin harijan marudan aljanu basu shafe ka ba? Ina zaka kai mace dari? Me zaka yi da su? Abul Khair mace daya ma idan ka samu daidai da kai wallahi ba sai ka tara biyu ko uku ba, idan ka samu wacce zata iya daukar laluran ka ina zaka kai casa'in da tara? Kaga tsokar nan bata son fitina da dangwale-dangwale amma kaki ka daina, Allah ya ganar da kai domin kayi nisa "
Daga haka ya haura abin shi.
"Zayn Ina maka fatar samun wacce zata dauke wancan da yake gefen wandon dan duk boye ta da ake bata boya, sai dai ta shiga gefen wandon "
Juyawa yayi ya tsaya a jikin dan karfe step ɗin.
"Ai ni ba mahaukaci bane, matar da ta samu damar aurena toh tayi nasara domin da iya shi zata iya more albarka ta, banza dan iska me Aljanun batsa basu koya maka kome ba, sai batsa"
Cikin niman tsokana ya ce mishi.
"Nanu nifa mata ta daren farko zan dura mata cikin yan biyu, domin ita kanta abar harbin iska take idan kuwa ta shiga tsakanin cinyar mata na ka girmama iya harbin da zata yi tayi"
Da sassarfa ya haura dakin shi, ba zai iya iskancin Abul Khair ba, tunda yazo duniya bai tab'a haduwa da dan iskan mutum irin abul ba, yana shiga dakin shi ya rufe kofar shi bayan ya jingina da kofar, yana kallon yadda wandon ta cika. Har maran shi tana mishi ciwo.
Anya ba zai yi aure ya huta ba? Abul zai saka shi ya fara bin mata fa, ban daki ya wuce ya rage kayan jikin shi daga shi sai pant na maza, ya sakarwa kan shi ruwan sanyi, har yana sauke ajiyar zuciya baki daya marar shi ya dauki zafi, wai yana kokarin koyawa kan shi zama bai sha magani bane shi yasa ya dauki azumi. Sai dai saka ruwan sanyin da yayi ya haifar mishi da wani sabon feelings da son ya tuna wani abu da yayi Missing, a hankali ya fara ambaton sunan Allah, sai dai ya samu.nasara manta da abin sai cikin shi ne da yayi mishi nauyi, lumshe idanun shi yayi yana jin wani irin ciwo.
Kashe ruwan yayi ya nufi wurin towel ya dauka, sannan ya cire pant din ya fito. Dogon jeans ya saka sannan ya dauki shirt ya saka ta fito kitchen ya wuce ya dauko kankara ya dawo dakin shi.
Ya saka a towel ya rufe kofar shi, ya shiga dannawa akan marar shi, Abul kuwa ya sha tsinuwa a wurin Zayn kamar me domin shi ya ja mishi Masifa da bala'in da yake ciki, ya jima kafin ya samu bar tayi kasa. Ajiyar zuciya ya sauke lokacin da yaji ya kwanta. Yasan ya samu hutu da bala'in da Abul ya cilla shi....
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/26, 9:54 AM] Queen: Chapter -39
ZAYN MALIK NA KUDI NE!!!
Baki daya ranar haka ya wuni suku-suku yaki yarda ya fito balle har wani ya fahimci yanayin shi, shi yasa ya killace kan shi a daki yana jinyar kan shi, yaki yarda ya sauko har wani ya fahimci halin da yake ciki gudun kar su fassara shi. Haka yayi ta abinda yake gaban shi, yaki zuwa masalaci ma, Abul da bai ga fitar shi ba, shine ya dibo guntun tsokanar shi ya shigo dakin lokacin Zayn din ya fito ban daki a daddafe.
"Katara uba, shine ba zaka sha maganin ka ba ne?" Ya fada da ƙarfi yana tare Zayn din da yayi kasa a durkushe.
"Abul zan mutu" ya zube a jikin Abul a sume, shi kan shi Abul a matukar firgice ya fasa ihu.
"Wayyo Allah Nanu!" Ihun shi da Uncle Bashir da Aunty Rukayyah suka ji yasa su haurowa.
"Lafiya?"
"Ban sani ba, kawai na shigo na gan shi ya fito daga ban daki shine ina tambyar shi ya fadi kasa wai zai mutu"
"Subhanallahi, taimaka mu kai shi asibiti "
Daukar shi suka yi Aunty Rukayyah tana biye dasu har waje.
"Kin ga ki zauna a gida bari mu kai shi mu dawo" haka suka kai shi suka bar ta a gida.
A motar Uncle Bashir suka kai shi, Allah ya taimaka likitan da yake kula da shi, shine ya amshe shi, da kan shi ya mishi allurai da karin ruwa, sannan ya tura shi wani daki.
"Uncle ka je gida bari na zauna a jikin shi"
"Ok"
Haka ya tafi ya bar su asibitin ya koma gida. Baki daya Abul ya daura laifin abinda ya faru da Zayn a kan shi, da bai mishi maganar banza ba,da babu abinda zai same shi, yana jikin shi har gari ya waye.
"Kaga muna tare, rike hannu na, zan iya ciro ka"
"Ki tafi kawai zasu iya cin miki " murmushi tayi tana faɗin.
"Rike hannun karka damu"
"Zan iya taimaka muku"
D'ago kan shi yayi, zai kalli fuskar ta, sai bude ido yayi ya tsinci kan shi a cikin asibiti.
"Yau ma na rasa ta" ya fada a gajiye da hannun shi da yake ya dauke da ruwa.
"Nanu!"
Kallon Abul yayi na wani lokaci kafin ya ce mishi.
"Uban waye ya baka izinin kawo ni asibiti?"
"Ubanka ne " Abul ya bashi amsa yana nufar ban daki ya haɗa mishi ruwa, sannan ya fito ya danna wani green bottom ya kira nurse ba a jima ba, ta shigo ta cire mishi karin ruwan sannan Abul ya bar asibitin.
Koda ya dawo abin sallah ya samu a dakin yayi Sallah sannan ya koma ya kwanta, yana nazarin mafarkin da yayi karo na biyu kenan.
*Muna tare* ya tuna kalmar ta, tsaki yayi yana hararan gefe guda.
"A gidan Uban waye muke tare hanyar jirgi daban na mota daban."
Ya fada yana hararan gefen gadon shi,
"Assalamu alaikum!"
"Waalaikumun Salam!" Ya amsa a shake, shi nan kar a mishi.maganar abinda ya faru.
"Malam Zayn ya jikin ka?" Uncle Bashir ya tambaye shi,
"Nace muku bani da lafiya ne?" Shima ya maidawa Uncle Bashir.
"Allah ya baka lafiya" daga haka Abul ya shigo da Aunty Rukayyah da Baby Amal.
"Ya Zayn ya jikin ka?"
"My love da sauki, zo ki gaya min su waye suka ci Amanata da bana nan"
"Dad da Ammy, sai Ya Bulbu"
Ta fada tana tafawa da shi.
"Kar ki damu sweet haka zasu tabbata da gulmar mu shi yasa Hajiya take cewa.nayi a hankali da su ina cikin makiya ne, shima abincin ba xa a bani naci bane?" Ya fada yana kafe Abul da Idanu.
Zuwa yayi kan cinyar Zayn ya dire mishi basket din ya koma gefe ya tsaya.
"Aniyarka ra bika wallahi sai na ci Ubanka wuyar ta na samu lafiya"
"Allah ya baka lafiya.muje Rukayyah" yasan ba abu me wuya bane su fara sake maganar banza dan haka ya ja hannun Matar shi da yar shi suka fita, a bakin kofa suka hadu da likitan, ya shiga bayan sun gaisa ya shiga sai da ya samu Zayn yana cin abinci, jan kujeran yayi ya zauna yana kallon shi.
"Mr Malik! Tun wancan karon na gaya maka babu yadda zaka yi ka daina shan magani dole sai dai idan kayi aure ko kana da wacce take rage maka kaifin bukatar ka, amma kaki ji ita jijiyar da take hade da wurin tana haɗe da na zuciyar ka ne, idan ka sake ka cigaba da barin maganin gaskiya zaka iya fuskarta bugun zuciya lokaci daya. Gashi nan shi zan cigaba da daura ka akai ka hakura da shi ko kuma kayi aure ko kuma ka nime wacce zata dauke bukatar ka"
Yana gama fadar haka ya rubuta mishi magani sannan ya duba shi ya sallame shi.
Yana gama cin abincin, dauki abinda zai dauka da taimakon Abul suka bar asibitin a hanya suka sayi maganin.
"Don Allah kayi hakuri"
"Ya wuce" ya fada haka yana kallon gefen hanya. Har suka isa gida, bude motar yayi yaji kofar a rufe.
"Tsakanin Inayat Musa Me Gari da Judaal Mustapha Umar, ya ka mata ka tsayar da magana daya akan dayan su, Nanu muna bukatar ka don Allah kayi auren mana"
Kallon Abul yayi sannan ya ce mishi.
"Duk wacce kaga ta dace dani zaka iya taya ni niman ta"
"Judaal ita tafi dacewa da kai, kasancewar ita na gida ce, kuma kai kawai ta amincewa ba ta tsayawa da wani please na turawa Abba sakon ka"
Shiru yayi yana nazarin yarinyar, bata da wani shekaru tana shakara na biyu a jami'a, shi kawai ta tab'a bawa kanta ko kuma.tana bawa wasu ma waye ya sani.
"Abul Judaal din nan anya?"
"Don Allah kar ka saka zargi a ranka, domin yana b'ata aure, kayi kokarin ganin ka wanke zuciyar ka, please Nanu wallahi bata da matsalar kome"
"Kawai yan matan yanzu ne suke bani tsoro taya yarinyar zata bada namiji kanta don Allah ka duba al'amarin"
Ya fada a raunane, yana son aure amma tsoron yan matan yake bai san wacce zai aura babu matsala ba.
"Nanu ka daina tunanin wani abu wallahi bata da matsalar kome"
"Ok kayi bincike a kan ta nan da sati biyu sai mu tafi ko"
"Allah ya kai mu"
Yasan Zayn bai tab'a niman wata mace ba, sai dai su matan su nime shi amma baki daya zuciyar shi rawa take, har zai fita ya juya ya cewa Abul.
"Wallahi iya sumbatar bakin su kawai nayi ban tab'a kallon mace da sunan Zina ba Abul ina tsoron Allah kar ya jarabce ni da auren mazinaciya, duk macen da zata baka kanta domin bukatar ta, wallahi tana bawa wasu don Allah ka taya ni addu'a auren a yanzu akwai gaggawa a bar shi muga abinda Allah ya shirya mana, ina tsoron daukowa yarana baragurbi, idan suka rasa uwa ta gari na lalata future din su na gobe"
"Kafi ni gaskiya, kuma na yarda da maganar ka, in sha Allah zan taya ka da addu'a"
"Nagode sosai"
Daga haka suka shiga cikin gidan, nan ma maganar Aunty Rukayyah akan yayi aure ne, amma bai ce mata kome ba, kawai yayi shiru ne yana jin ta, kuma baya jin zai iya ce wani abu dan haka ya kura mata ido.
**
EDO ekiti..
Baki daya Aina'u ta addabi rayuwar Titih, ta zame mata kamar kaska. Ta dawo gidan su Titin da zama baki daya, kusan ita ke juya kowa a gidan, bata san maganar saka baikon Titilopemi ba, dan haka tana ta nata shirin, akan yadda zata lalata auren Titih idan ma bata lalata ba, toh ta lalata gaban Titilopemi da hannun ta, shi yasa take makale da ita kuma ta saka a ranta sai tayi da Titih hankalin ta zai kwanta, dake babu hakki. A duk lokacin da ta rutsa Titih Allah sai ya kawo wani abu da zaisa Titin ta tsira a hannun ta.
Tun jiya da ta lura da Titin kamar tana sallah, ta fita ta sayo maganin barci, ba tare da sanin me aikin gidan ba, ta zuba a cikin abincin Titih. Domin ita yanzu bata cin abincin a table sai a dakin ko a falo shi yasa me ake zuba mata nata daban, da wannan damar ya zuba mata maganin, sannan ta fita ta bar gidan,
Itama titin dake ranar Monday zata fara aiki asibiti, yasa take kara tattara wasu takardun ta, tana gamawa ta kira me aikin su a waya ta kawo mata abinci, har dakin ta kai mata kuwa, tana ci ta cigaba da aikin, bata idar da aikin ba, barci ya fara daukar ta tura laptop din tayi gefe sannan ta kwanta a wurin.
-- Kallon agogon hannun tayi tasan zuwa yanzu kan kome ya tafi yadda take so, dan haka ta dawo gidan su, Titih ta fara duba falon bata nan, dakin ta wuce ta samu tana barci. Tattara kome tayi ta ajiye sannan ta rufe kofar dakin, ta haura gadon.
Baki daya jikin ta rawa yaƙe, so take kawai taji tana abin da ya mata da Titih.
Haka ta kwabe titin ta cire nata itama, sannan ta hada jikin su, wuri guda. Babu abinda yake haukatatta kamar kirjin Titih.
Takai hannun zata tab'a, taji kamar an buga kofar ban dakin Titih, da sauri ta juya taga kofar a bude. Sharewa tayi ta kuma ɗaukar niyyar grabbing boons din Titih, da karfi aka yi banging kofar kamar zata karye da sauri ya juya, hango shadow mutum tayi a ban dakin, ta kuma kura idanun ta bata ga kome ba,. Tashi tayi ta rufe kofar ban dakin, ta kwanta a jikin Titih tana ajiyar zuciya babban burin ta bai wuce ta huta da ita ba, sai dai ta kasa tashi tayi ya dauko jakar ta ta ciro wani dildo me asalin siffar jikin namiji, ta haura gadon. Ta shiga kokarin bude kafar Titih ta cusa mata, cikin wani irin gudu da kara taji kamar an yo kanta irin yadda Abul ya mata da gudu ta sake abun tare da fa fasa ihu, ta sauka a gadon, domin kofar ban dakin yana bude kamar bata rufe ba, wani bala'in tsoro ya kamata, domin kuwa wutar dakin daukewa yake yana kawowa, can ya dauke can ya kawo hango mutum tayi a kofar toilet din, yana daukewa taga kamar mutumin ya fito yana zuwa inda take, kawowa wutar yayi, kamar Abul kamar ba shi ba, juyawa mutumin yayi da ta fasa ihu anan ta suma.
Can wutar dakin ya dawo dai dai..
*
Kwanan Imaden biyar da dawowa yana takaicin asarar da Zayn ya saka shi yayi karshe shi kan gani yake kamar da hannun titih a cikin abinda aka mishi.
Ya saka a ran shi yana isowa Edo sai ya mata dukar kawo wuka.
" Kayi hakuri kace ka san gayen ko?"
"Eh mun tab'a haduwa da shi a gidan da Budurwa ta take zaune. Amma ina da yakinin tasan shi"
"Zamu shafe Zuri'ar shi, kamar yadda ya mana asara sai mun saka shi yayi asarar rayukan da yake so"
"Anya ? Ka fara sanin waye shi kafin ka fadi haka, gayen da naushi daya yayi min nayi kwana shida a gadon asibiti, irin su domin kasar su suke aiki toh kayi tunanin idan aka tab'a ahalin shi ita dai Yarinyar da zan aura zan fara niman bayani a wurin ta."
Haka ya fada yana kallon abokin shi, sannan ya kalli agogon shi, yasan nan da wasu lokuta zasu sauka a garin Edo.
Babban burin shi yayi ido biyu da Titih.
Domin yana sauka ko gida ba zai wuce ba, gidan su Titih zai wuce amma kuma idan ya tafi gidan su za a iya samun matsala, Gara ya fara isa gidan iyayen shi sai ya gayyace ta tazo gidan shi yadda zai dake ta babu wanda zai san me ya faru, ko ya nime taimakon Aina'u, ita ce kawai zata kawo mishi Titih.
**
Maganin karfin shi awa biyu yake, dan haka yana sake ta, ta bude idanun ta jin sanyi yana shigar ta yasa ta kalli jikin ya a bude, da sauri ta tashi. Tana lullube jikin ta da mayafi bakin ciki da tsanar Aina'u da take can yashe kamar mahaukaciya, da sauri ta nufi ban daki tayi wanka da alola domin ta rasa sallah la'asar, tana fitowa da ruwa a kofin ban daki ta watsa mata...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/26, 4:44 PM] Queen: Chapter -40
A gigice Aina'u ta farka tana ihu.
"Wayyo Allah na" ta fada tana kwashe kayan ta, da mugun gudu ta saka bata gama saka pant din ta ba tayi waje, "Allah ya saka min azzaluma." Titilopemi ta fada tana binta da mugun kallo.
Tun daga lokacin bata kuma ganin Aina'u ba, sai dai itama ta dage da Addu'a kamar yadda Abul ya gaya mata, kuma tana jin dadin rayuwa ba kamar a baya da ta saka maganar sex a ranta ba.
Ranar Monday ta fara aiki babban asibitin Edo, cikin amincin Rabbi ta kuma yi dace da haduwa da wata nurse yar kwara, me suna Rahamatullah Obayomi Mansoor, tun daga haduwar su Allah ya haɗa jinin su da Titilopemi, domin Rahamatullah tana da kamun kai ga ibada, office din su daya ita take taimakawa titih da bayanin marasa lafiya.
Wani abin da ya kuma burge ta shine magana daya biyu Rahama zata kawo Allah da Annabi cikin maganar ta, sosai mutuncin ya shiga tsakanin su, gashi ita Rahamatullah ta girmi Titih.
"Aunty Rahamatullah, anan garin kike?"
"Eh mijina alkali ne aiki ya kawo shi, nima nake aiki anan"
"Ayya!" Titih ya fada tana kallon wayar ta da yake haske.
"LOVE" ta gani a rubuce.
"Hello" ta ɗauka.
"Ina son ganin ki"
"Ina asibiti ne idan na gama zan kira ka"
"Ok na shigo kenan dan ina cikin asibitin" yadda yake magana a zafaffe yasa ta kwantar da murya.
"Kayi hakuri gani nan zuwa"
"Aunty bari na ga fiance Dina" ta fada jikin ta yana rawa.
"Ok" ta ce mata, dake irin mutanen nan da basu shiga abinda babu ruwan su, fita Titih tayi.
Wayar hannu ta ta shiga kiran shi da shi.
"Gani na fito"
"Zaki ga wani Bmw X30!" A hankali take baza idanun ta, har ta sauke akan motar.
"Ok na ganka ko zaka fito"
"Ba zan fito ba" ya fada a tsawace, da sauri ta isa wurin motar, tana zuwa ta bude ta shiga.
"Waye gayen da ya dake ni a Copenhagen?"
Gaban ta ne ta fadi domin wallahi ta manta batun baki daya balle Zayn din ma.
"Tambayar ki nake?" Ya kuma daka mata tsawa.
Bakin ta yana rawa ta ce mishi.
"Imaden wallah...."
Tass ya wanke ta da mari da bayan hannun shi, sai da kanta ya bugu da jikin motar, sake watsa mata marin yayi, sai da ta daina gari ya taka motar ya fita da ita.
"Ki gaya min waye shi kafin na keta alfarmar ki kuma na watsa duniya ta san wacece ke"
Bakin ta da yake zubda jini ta goge.
"In any moment tsanarki nake ji a raina, domin ke din Masifa ce tun ban aure ki ba, na fara asara?" Ya fada mata yana me tofa mata yawu a fuska, wani kebentaccen gidan shi ya kaita, ya fito da ita, sannan ya watsa ta a tsakar gidan ya rufe motar shi, kama gashin kanta yayi yana janta da shi har cikin gidan, ya bude kofar ya watsar da ita a tsakar falon.
"Ki gaya min waye shi?"
Fuskartar jike da kwalla ta ce mishi.
"Iya dan uwan shi kawai muke gaisawa da shi, bayan nan babu abinda ya haɗa ni da shi " ɓalle rigar shi yayi, tare da takowa gaban ta ya saka hannu yana me d'ago ta sai kuka take jikin ta yana rawa.
"Imaden gaskiya na gaya maka"
Marin ta yayi tare da kwashe ta da Kafa ta zube a kasa,yasa kafar shi yana take kafarta da hannun ta.
"Ki gaya min waye shi? Shi dan sandan farin kaya ne?"
"Wallahi ban sani ba" ta fada jikin ta yana rawa.
Zare Belt din shi yayi ya shiga zane ta, sosai ya fasa mata jiki, sai da yaga ko tafin hannun ta, bata iya d'agawa sannan ya cire wayar shi ya kira Aina'u.
Can kuwa tazo.
Abinda ya faru kuwa kiran Aina'u yayi da ziman ta taimaka mishi ta kawo mishi Titih.
Shine ta ce mishi ba zata kawo ta ba, idan ta kawo ta zata ce bakin su daya ba. Nan ya bata labarin abinda ya faru dake munafuka ce ta ce mishi.
"Karka d'aga mata kafa, kaci Ubanta yadda zata fada maka ai bayan tafiyar ka har fita take da su, kuma wallahi dukkan su mazan bin ta suke kamar akuya haka ta koma"
Innalillahi wa'inna alaihil raju'un dama da guntun haushin sa, shine ya kamata yayi ta dukar ta kamar jaka.
Tana shigowa yaga Titih a yashe a kasa.
"Kashe musu yar mutane kayi? Idan wani abu ka yi babu ruwa na, domin ba zan iya shaida ba. Me ka mata?"
Domin ya daki Titih na fitar hankali, jini ta hanci ta baki ganin yadda take kokarin tashi yasa Aina'u taimaka mata ta mike.
Haka jini yake diga ta hancin ta.
"Idan kai Alkhairi ne a rayuwata, Allah ya dai-dai ta mu, idan har babu alkhairi nasan Ubangiji baya barci kuma yana ganin mu shi yafi da cewa da yayi min Sakayya, a kaina kake nuna karfi idan ka cika namiji ka tafi ka nime Zayn Malik kayi da shi duka daya yayi maka, ka kwana biyar ban san wani irin duka zai maka ba idan kuka yi ido hudu"
Cikin fushi ya zabura tare da shake wuyar ta.
"Bari na kashe ki " buge hannun shi Aina'u tayi tana hararan shi.
"Kai wawan ina ne? Sake ta" shika mata wuyar yayi ta fara tari, tabbas Imaden ba son ta yake ba, kashe ta yake son yi.
Fita da ita Aina'u tayi ta dawo tana kallon shi.
"Ka kira Uban ta ka gaya mishi, kace mishi dan kayi mata magana akan Zayn shine ta nime illata, garin ka kwace kanka ne haka ya same ta. Baka yi niyyar dukan ta ba, idan ma akwai damuwa a saka auren ku kawai"
"Ok Nagode sosai" riko hannunta yayi yana kallon ta.
"Baby nayi kewar ki wallahi ki dawo ki kwana anan"
"Ok zan dawo" ta fada tana daukar hular Titih, ta fita.
Tana shiga motar ta ce.
"Irin wannan rayuwa sai kace dole? Kawai ko gayawa Baban ku ba zaki aure shi ba zai kashe ki ne kawai" yadda Aina'u ta shiga tsakanin Titih da Imaden wallahi ba zaka tab'a gane ita ke hada musu husuma ba, suna tafiya titih ta ce mata.
"Kai ni wani private hospital a min treatment akan ciwon nan, ba zan iya shiga gida da shi ba"
Ba haka Aina'u taso ba, amma babu yadda zata yida da titih, haka ta kaita aka wanke mata inda ya jimata ciwo, sai da aka mata gyaran sannan suka wuce gida, nan ta samu Babanta kamar jira yake ta dawo, Wayyo Allah yana fada kamar zai dake ta. Sannan ya gaya mata asarar da Zayn ya janyowa Imaden, ya kuma nuna mata ta rabu da abinda ya shafi Zayn domin auren tana gab da lalacewa.
Ko sau daya yaki bata damar magana, balle ta yaji abinda ya faru, saima kara nanata mata da yayi baikon su yana nan, wata biyu nan gaba anan Aina'u taji labarin wato ita ce bata san me ake ba, har an saka ranar baikon su.
Ita kuma tayi alkawarin kafin wannan ranar zata lalata kome, insha Allah. Dan haka daga gidan su Titih wurin Maman ta, ta wuce ta zube a gaban ta.
"Ashe an saka ranar baikon Titilopemi, burina na lalata Titih na yi mata zarra amma kome nayi tashi yake a banza, nayi nayi na samu kan ta amma abin ya ci tura kiyi wani abu."
A rude Mamar ta ce mata.
"Wani irin abu kike so nayi! Yaushe ne ranar?"
"Bayab festival na Voodoo"
"An gama yarinyar kirki, Sa'a yana gare ki."
Haka suka ajiye maganar zasu yi da Titilopemi, daga nan ita kuma ta wuce wurin Imaden, suka shiga masha'ar su.
Ranar Titih tayi kuka kamar ranta domin bakin ciki ya hanata sauka ta ci abinci.
**
"Malam Zainun Hajiya Umma wai ina zaka ne haka kaci uban wanka haka" cika ka bai cewa Abul ba domin tsoron shi yake ji dan iska, ya saka kai zai fita, kasancewar ranar Aunty Rukayyah da Uncle Bashir sun fita ya ce mishi.
"Da ka koma kasaka yar pant a cikin wannan jamfar billahi azim abarka tana reto" ya fada yana cin springe. Cak ya tsaya ya kuma kallo wandon shi yaga bai ga kome ba, dan haka ya juya abin shi ya dawo sama ya sauya pant ya saka me tattara kome ya fito yana hararan Abul.
"Oho Mr Malik stop glare me?"
"Dan iska a haka zaka kare, da mafarkin future daughter din ka ta aure ni"
Tab'e baki Abul yayi ya dauki jacket din shi ya biyo Zayn din.
"Indai da wannan muciyar zaka tab'a min yarinya dan Ubanka na fasa baka auren yar ta"
"Dan Ubanka kai kake niman kai da Yarka ai kai bana maka fatar ka haifi ya mace domin duk bura uban da kayi sai anyi da ita"
Shiru Abul yayi yana kallon Zayn.
Cikin sanyin murya da mugun nadamar abinda ya aikata ya cewa Zayn.
"Nanu kana ganin za a min nima ko?"
Yadda yayi maganar cikin yanayin tausayi yasa Zayn ya juya yana kallon shi.
"Insha Allah ba za ayi ba, kaiyi ta istigifari, Allah zai ji kan ka"
"Wallahi Nanu tun ranar da naga Yarinyar nan tana son lalata Aisha na tsani zina da me yin ta, don Allah ka cigaba da min addu'a, Nanu kai ma aya ne a rayuwata , domin duk halin da kake ciki kaki niman matan banza Nanu ina tsoron na mutu Ubangiji ya kamani da laifin zina"
Rike hannun shi Zayn yayi yana faɗin.
"Insha Allah Ina tare da bakona aminina abokin cin mushe na,.muje kaji "
"Wai ina zaka kai ni?"
"Ai ban gaya maka ba,.wai zan kai ka ne a yanke shegiyar da bata gaji da tunanin wasu yan matan"
"Zayn bana son Iskanci zan zage ka kai me yasa ba a yanke taka da take niman taimako ba a yanke ba, sai tawa sa babu ruwan ta"
"Kan Uba! Taka ce da babu ruwan ta? Lallai Iskanci ya kare a kugun ka, Abul kace taka da babu ruwan ta?"
"Zayn bana son batsa daga yau na daina batsa dan haka kai ma ka daina "
"Idan na ki fa" share Zayn yayi suka cigaba da tafiya, wasu takardu suka amso, sannan yace mishi.
"Ina shirin zuwa gida ne zaka mu tafi amma ni zan koma bakin aikina ne na dawo nan da wata hudu"
"Uncle Bashir fa?"
"Shima tare zamu tafi"
"Ok muje ina kewar Ummina naje ko Allah zai saka su aurar da ni kafin na fara bin yaran makota"
"Dama can halin kane babu wani sauyi a halin ka"
"Toh mugu" inji Abul.
"Kaji da kyau ko an baka auren yar mutane ni zan gaya mata ta rabu da kai domin kai dan iska ne"
"Na zata dan guguwa ne, makamashin wuta"
"Ai ba sai an baka ba, kana gaya min sunan Uban yar tafi na gaya mishi wallahi niman mata kake kamar taure"
"Dan Ubanka sauke ni babu inda zan bika "
"Ai baka iska ba, kuma duk na gaya musu ai kai babban dan iska ne lamba daya, kana ganin mace zaka fara rawan iskanci, asalima dick dinka a hannun ka take "
"Nanu Allah ya isa tsakanina da kai, ba zan yafe maka ba koda kabarin ka yana ci da wuta balbal"
Dariya Zayn yake yana kara kunna Abul sai auna mishi zagi yake,shi kuma yana shan alwashin ba zai taba barin shi ya auri yar mutanen kirki ba...```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/27, 8:48 AM] Queen: Chapter-41
"Ai na gaya maka sai dai kaje ka auri yan matan da ka gama kwana da su da condom, amma yar malamai da iyayen kirki na sha alwashin na zan tab'a barin ka,ka aure ta ba, domin idan na sake ka auri yar mutanen kirki cutar ta zaka yi domin shegiyar abar ka bata jin lissafi sai ta dangwala na waje banza me kama da yan daudu"
Ya kai aya daidai sun isa gidan yana kallon yadda fuskar Abul yayi kici-kici.
"Dan iska mara mutunci!"
"Gadon ka nayi, dan Ubanka da kasa ni a gaba sai da na kwanta a gadon asibiti, ai ni nawa ba zan maka yadda zaka yi ta ce min Nanu kayi hakuri ba, kai dan Ubanka ba baby Amal ta daina kirana da Nanu ba? Akan Uban me kake kirana da Nanu banza mara aji"
"Eh na yarda duk rashin aji na ban kai dan iskan da zai kashe kan shi ba, sabida mace" ya fada yana banging kofar motar.
Daga cikin motar ya ce mishi.
"Hello Gentleman kayi a hankali karka kaya ya min mota dan baka da kudin saya dan Ubanka"
"Zayn kasan me? Zanci Ubanka"
Fitowa yayi ya kashe motar yana faɗin.
"Indai Ubana ne ka jima baka ci ba, kaji idan kana ganin akwai wani abu me zai hana ka tafi ka duba kaci shi sai koshe"
"Zayn na tsane ka."
"Ina son ka dan Ubanka" ya fada yana bangaje shi, aikuwa Abul ya shiga cikin gidan yana hayagagga. Kallon su Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Yaushe zaku girma? Me yasa baku da hankali ne baki dayan ku? Yanzu da a kauye kuke ai da kowannen ku yana da mata da yara uku uku ko hudu"
"Uncle kace rayuwar kauye akwai shagali don Allah ko zaka shige min gaba na tafi na dibo mata uku a can sai na hada da yar birni daya kaga na cika mata a gidana har hudu, ba batun fita ina kallon na layi, ga Jumai, lami, ladiyo, Atika. Ta bar ni.na dauko yar gayu, duk shekara suna haifa min yara dozen dozen, a lokacin wani dan iska ya ga Tsaleliyar budurwan Yarinya ta, ta Hauka ce a lokacin zan tattaro duk wani rashin mutunci na ce mishi banza mara zuciya ba zan baka Y'ata ba"
Girgiza kai Zayn yayi,.yana haurawa sama ya ce.
"Dan girman Allah Uncle kace Baffa ya aurar da Abul Billahi azim idan ba a bashi mace ba, toh tabbas duk inda zai shiga sai ya rike dick din shi a hannun shi"
"Zayn wallahi sai na maka rashin mutunci "
"Eh ka tattara fansar ka, akan Future daughter din ka ni kuma ko yawo tsirara take ba zai tab'a damun dan AbdulMalik ba"
"Banza mahaukaci"
"Sunan da ake kirana kenan lokacin da muka tafi camp."
Daga haka ya shige dakin shi, nan Abul ya baza kundin korafin shi, da iskancin da Zayn yayi mishi ba zai tab'a yafe mishi ba, wallahi sai yayi wasa da zuciyar shi.
"Idan kuka so ku cinye kanku" daga haka Uncle ya bashi wuri.
Kwanakin da suka biyo baya, suna tana harhada kayan su ne, Zayn ya samu ya tura motar shi ta jirgin ruwa da kayan gidan da na aikin gidan, sai wasu kalilin ne ya bari sabida zai dawo, sannan suma Uncle Bashir sun tura nasu.
Basu da zama kullum suna fita sayan tsaraba, kullum aikin kenan.
Rana bata karya ranar Litinin suka bar kasar kamar yadda suka zo haka suka bar kasar, abin su.
**
KADUNA STATE..
Tun daga lokacin da Hajiya da Mama suka yi magana akan Zayn, Hajiya ta kuma tattara duk wani abinda yake da alaka da Zayn ta mayar da shi ƙarƙashin ta, kome na shi hatta baban shi taki yarda ya fahimci halin da suke ciki, ga wani irin tausayin shi da yake kara cika zuciyar ta, dan haka ta kara daukar ragamar da tafi ta baya, domin kuwa sosai ta daura soyayyar Zayn sama da sauran jikokin ta.
Ana saura kwana uku su Zayn su taso. Mama ta shigo falon Hajiya, bayan sun gaisa ta ce mata..
"Naji Baba suna hanya" hannun ta dauke da calbi ta kalli fuskar Mama.
"Eh" ta ce mata a takaice.
"Toh wani shiri za ayi musu"
Murmushi irin na manyan da suka san me suke hajiya tayi tana faɗin.
"Ai na gama kome ba'a bukatar kome"
a hankali Mama ta durkusa akan gwiwar ta, kanta a kasa tana faɗin.
"Don Allah Hajiya kiyi hakuri ki rufa min asiri. Kece kika rufa min a wancan lokacin da nake niman taimakon."
"Allah dai ya rufa miki amma ai ni ban kai na rufa miki asiri ba, Allah ya rufa miki dan haka bani zaki kunya ta ba, baki kuma isa ki kunya ta ni ba, tashi ki je,"
Cikin wani irin tashin hankali, ta dubi Hajiya hawaye na zuba mata.
"Ki dubi girman Allah kiyi hakuri "
"Wallahi nayi hakuri, shi yasa ma na amshi haka a matsayin kaddara, ki je abinki Allah ya albarkaci rayuwar shi."
"Hajiya"
"Don Allah Abidah jeki kawai. Idan kina magana yana abubuwa marasa amfani a wannan lokacin "
"Hajiya " a hankali ita Hajiyar ta bar mata falon baki daya, domin idan tabi na zuciya zata iya mata abinda ba shi bane, Akan Zayn kuwa bata iya daukar kome domin zata iya abinda zai shafi kowa.
Akan idanun Hajiya Umaima Mama ta wuce tana kuka.
"Haka kawai jikin ta ya bata akwai wani abu a kasa da ke boye mata, sai dai ko zata bar gidan sai ta binciko, maganar da suke boyewa.
Hajiya umma taki bawa Mama damar haka ne domin itama ta zaunar da zuciyar ta cikin salama, dan tasan matukar ta kuma bata damar shiga al'amarin Zayn wallahi bakin cikin zata iya kusan mata wanda bata shirya ba.
Dan haka ta watsar da Mama a gefe, ta cigaba da shirin dawowar su.
Itama Mama bata daina shirin ba, domin kuwa ba karamin shiri tayi na amsar Zayn din ba, Hajiya tasa an gyara part din shi tare da na Uncle, sannan ta tura har gidan su Abul aka mishi na shi gyaran.
Idan ka ga yadda ake shirin zaka rantse da Allah biki za ayi nan kuwa tsabar farin cikin tarban Zayn ne da autar ta.
*
Kallon wata mata yayi ta wuce, ya dauke kai dan ya lura daga ita har Abul sun gama shirya yadda zasu matse juna, yana kallon ikon Allah.
"Zayn bari naje ban daki"
"Kodai wurin wancan me kama da yan ruwan zaka tafi"
"Kai Zayn me ka mai dani "
"Allah ya shiga al'amarin ka "
"Amin" wallahi bai san wani irin mutum bane Abul san baya gajiya da batun mata.
Kwanan nan yace ya tuba amma ganin mace ya kuma fadawa tarkon shaidan. Shi yasa ya tsani maganar niman mata domin bala'i ce babba, shi rabon shi da yasha whiskey tun lokacin da suka hadu da Titilopemi,.har yau bai kuma shan giya ba. Kuma ba wai ya bar giyan bane kawai ya dai ajiye ta na kwana biyu ne,
Tab'e baki yayi yana musu fatan shiriya, domin iskancin Abul ko dan taure ne sai haka.
A can kuwa ba kowa bane yayi tawa Abul wannan iskancin sai wani gardadden dan daudu, domin irin mazan nan ne da suka kware a karuwanci, musamman yadda Abul yayi ta kallon kirjin ya zata mace ne nonuwar ta suka cika kirjin ta, tam nan kuwa namiji ne, ai kuwa da mugun gudu Abul ya dawo wurin Zayn, kamar zai shige jikin Zayn.
"Nanu don Allah boye ni wallahi namiji ne don Allah karka bari ya tab'a ni"
"Wallahi ba zan hana shi ba, na kai dan iska ba."
Lokacin da gardin ya dawo sai kallon Abul yake, cikin yauki da mad'e ya ce mishi.
"Dan saurayi" wani irin fuska Zayn ya saka tare da kallon shi,.take ya shiga hankalin shi. Yayi yayi su hada Idanu da Abul amma fir yaki, gently Zayn ya kalli Abul.
"O boy baby na magana" k'amk'ame hannun Zayn yayi kamar za a kwace shi.
Nan kuwa Zayn kyale Abul yayi sai sun sauka zai ci Uban shi.
**
Edo ekiti.
Sai da tayi kwana biyu kafin ta koma aiki domin kafarta ba karamin ciwo yake mata ba, idan ka ga yadda take dingishi sai ta baka tausayi, gashi tana da wani irin hakuri ne, ba kowa ta gayawa matsalar ta ba, ko a wurin karyawa bata yiwa Mahaifin ta magana ba, sai da ya ga ta gama zata tashi ya ce mata.
"Aisha me ya same ki?"
Juyawa tayi ya kalle shi, kafin ta sake murmushi ta ce mishi.
"Na zata dan da ka haifa ya gaya maka ai" daga haka ta bar wurin.
"Baki da hankali ina tambayar ki, kina min maganar banza"
"Toh Pap ina cewa Imaden ya gaya maka ya lakada min duka sabida yana niman bayani akan Zayn? Toh me zan ce maka? Mijin da zan aura yake duka na a waje, ikon Allah toh idan na shiga gidan ko gawata ba za a gane ta ba"
Daga haka ta bar gidan, domin yanzu ba zata iya dogon magana ba, iyaye ne dai Allah ya bata sai godiyar Ubangiji.
Ta tattara kome ta watsar kamar ba ita ba, asalima ta rungume ƙaddaran ta.
Aina'u da Imaden kuwa suna can suna watsewar su, domin sosai suke durzan juna, kai kace miji da mata ne.
Alƙawari kala-kala babu wanda imaden bai mata ba, kudi kuwa loda mata yake kamar Hauka, wannan yasa baki daya ta manta da Titilopemi ta kuma mantar da shi domin ta lura ba zata tab'a samun biyan buƙatar ta a wurin Titin ba, shi yasa ta tare a jikin Shi.
A wurin aikin ta, Aunty Rahamatullah take tambayar ta me ya faru, tana son abokin hira tana niman wanda zai taya ta jajjanta matsalar ta. Dan haka ba tare da wani aufi ba, ta bata labarin irin rayuwar da take ciki, a cikin hiran take sako mata Zayn.
Kallon ta tayi tana nazarin dalilin tsanar ta da Zayn yayi.
"Kin san me yasa Zayn ya tsane ki?"
"Sabida kin bawa imaden damar cin zarafin ki a ko ina, sannan bawai ya tsane ki bane, haushin yadda kika rayuwar ki babu me gyara Miki kuskuren ki, Aisha ki nutsu ki kama kanki, kiyi ta addu'a kamar yadda Abul ya fada miki" ta boye mata illar da Aina'u tayi mata ne domin bata san yadda take jin Aina'u ba, amma ta fahimci haushin Zayn ba akan imaden kawai bane a'a har da Aina'u, domin ya lura da kamar ita take juya rayuwar titi baki daya.
Abin tambaya anan taya har Titih ta sake Aina'u ta mata illa bata sani ba?
Wannan shine tambayar da Aunty Rahamatullah tayi tayiwa kanta, sai dai ta bata addu'oi da azkar da yadda zata na kiyaye sabon Allah.
Sannan ta cigaba da mata nasiha akan iyayen ta da take jin haushin su, ta cigaba da musu addu'a.
Haka suka gama aikin ranar da shawarwarin da tayi ta bata.
Har suka rabu tana kara tunatar da ita.
*
Karfe bakwai na dare jirgin su ya sauka a garin lagos, wani hotel da yake dan gaba da airport ɗin suka kama kan da safe zasu wuce kaduna, daki daya Zayn da Abul suka sauka, shi Zayn yana kan dogon kujera, Abul yana gadon. Kallon shi Zayn yayi yadda ya nutsu kamar mutumin kirki.
"Abul muminin kare" inji Zayn yana dariya.
"Sai naci ubanka" inji Abul domin wancan dan daudun ya firgita shi.
"Sai dai kuma toh ina da number shi ko na kira maka sailubar la ce"
"Wallahi Zayn xan ci Ubanka, wallahi Zayn zan zage ka"
"Toh Angon sailubar" ya fada yana juya mishi baya, ba su jima ba,barci yayi gaba da su.
5:45am
"Bani hannun ka"
"Ki tafi kawai kar su kama ki, gasu nan zuwa."
Ya fada da karfi.
"Nace ka bani hannun ka"
"Ba zaki iya ba"
"Ko zan iya taimaka muku!" Ta kai hannun ta saman nata, d'ago kai yayi zai kalli fuskar ta amma sai jin Abul yayi yana faɗin.
"Dan iska idan la fara haila ne ka gaya min na wuce wurin sallah"
Tashi yayi yana addu'ar tashi a barci.
"Something driver me crazy"
"Like how?"
"Few days ina wani mahaukacin mafarki wallahi na fara jin tsoro da tashin hankali"
"Kai haba? Super Man har akwai abinda zai baka tsoro naga stone heart din ka bata girgiza dan Ubanka"
"Aahhhh" ya fada yana dafe goshin shi.
"Allah ina gaya maka...
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/27, 7:05 PM] Queen: Chapter -42
Ajmal incense
Ga arhma ga kamshi, original turaren wuta frm Maiduguri 😍😍😘
Gabgab 2500
Sandal flakes 2500
Kajiji 2500
Al’roos 2500
Hawee 3500
Santal 4000
Ga masu bukata zasu iya tuntubar wannan number...*+234 812 535 5554*
Tadda kabbara Abul yayi domin bai zata Zayn da gaske yake ba, domin yasan ba zai wuce zolaya yake, shi yasa bai dauki maganar da mugun muhimmanci ba, yana idar da sallah ya koma gefe yana addu'a,
Yana ganin Zayn shima ya gama na shi sallah, ya kuma gefe yayi shiru. Idan har ganin Aisha da yake a mafarkin sa toh tabbas akwai wani al'amarin da yake shirin faruwa a tsakanin, rike kan shi yayi da hannu bibbiyu, ya koma saman gadon da bayan shi ya kwanta yana sauke ajiyar.
"Kai babu ma wani abu mayya ce kawai tana son kama kurwa na ne dole Hajiya Umma ta haɗa min kaikayi koma kan mashekiya."
"Waye zaku yiwa kaikaiyi koma kan mashekiya?" Abul ya tambaye shi a tsorace.
"Baki matambayi"
"Kai Nanu kaji tsoron Allah karka fara shirya dan wannan abinda muka yi kace zaka min kaikayi koma kan mashekiya ai lalacewa zanyi" ya fada cikin matsanancin tsoro.
"Kuma kai a duniya na rasa wanda zanyiwa kaikayi koma kan mashekiya sai kai? Banza wanda kullum bai sa buri sai na cin yaran mutane."
"Amma dai na tuba banza"
"Koma ka saka minjaye banzaye"
"Allah ya wadaran naka ya lalace" abun ya fada yana gaya kwanciyar shi a dogon kujeran shi.
"Lallai idan mayya ce sai taci kanta"
"Wacece ka samu mayya ce?" Abul ta tambaye shi a fusace dan ya fara gajiya da wannan rashin mutuncin zayn din.
"Ban sani ba kanin ubana ko zaka min baki ne?"
"Dan iska"
"Yan iska dai"
"Mtsw" ya ja mishi tsaki ya juya mishi baya, domin ya kular da Abul ya ce mishi.
"Saurayin sailuba"
"Allah ya shiga tsakanin na gari da Mugu"
Daga haka ya juya baya abin shi.
"Mutum yayi min Iskanci wallahi yana ji yana gani na hana yayi aure" Zayn ya gaya masa haka.
"Kan ka ake ji" daga haka ya cire earpies din shi ya kunna suratul baqara ya cigaba d barcin shi.
"Tunda na fahimci ba zaka bani shawara ba, ok" ya saka kai ya mike abin shi a gadon shima, Abul yana jin shi ba zai iya jarabar Zayn ba, domin yanzu yake kara gane halin Zayn bai da mutunci karamin mahaukaci ne, mara daraja, shima Zayn din ya kullace Abul ya kyale shi, bai gayawa Abul lokacin tafiyar su ba, dan haka ya share shi karfe tara ya shirya tsaf har zuwa lokacin Abul yana barci sai da ya rage saura minti biyar kacal su fita ya shirya cikin blue Black kaftani, rigar kuma men's trendy
Zipper hoodie, fari kal takalmin shi canvas na kamfanin jordan, sai turaren da ya fesa da gayya yayi ta fesawa har Abul ya bude idanun shi.
"Amma Kai dai banza ne?"
"Ina yawan gaya maka kana saka minjaye"
Daga haka ya juya yana shirya kayan shi.
"Dan Uban mutum idan ya gadama ya tashi ya wanke fuskar shi domin saura minti uku mubar garin nan"
Zayn ya fada mishi yana murmushin mugun ta.
"Amma kai dan iska ne da pjama zan tafi gida? Fisabilillah Zayn taya zaka min haka? Thank you Dan Ubanka" da sauri ya sauya kayan shi, kuma sai Zayn yaji bai kyauta mishi ba at least ai ya tashe shi koda ba zai tashi ba, shima shiryawa yayi cikin kaftani wando brown sai wani cream cheese jamfa, ya dauko bakar madubin shi ta manna yana fesa turare idan ba su zasu gaya maka Abul bai yi wanka ba karya ka fahimci haka, takalmin shi hafcover Black haka suka fito kowannen su yana da ra'ayi a lifestyle din shi.
A tare suka fito suna jan kayan su,.kuma abin mamaki take har sun shirya, Abul har da ɗaukar jakar Zayn. Abul ba irin abokin nan ne me kwadayi ko son abin duniya ba, asalima Mamar shi yar Maiduguri suna da dangantaka da AY sosai, domin itama iyayenta da family din ta attajirai ne, haka bangaren Baban shi kowa yasan familyn me goro a garin kaduna domin suna da tarihin Arzikin su domin a masarautan Zazzau har sarautar Sarkin goron Zazzau kakan Abul yake da shi, that's why bai taso ya damu da abinda Zayn yake ba, wani abin burgewa shine daga Zayn har Abul kome zasu saya biyu suke saya, shi daya Zayn daya haka ma Zayn shi daya Abul daya. Wani abin da zai baka al'ajabi ko dan kamfe zasu saya toh Insha Allah kowa sai ya sayawa dan uwan shi.
Wannan halin nasu yasa ba zaka tab'a cutar daya a wurin daya ba, idan Zayn ya ce maka Abul toh insha Allah Abul zai ce maka Zayn.
Sai dai kowannen su baya saka kaya iri daya da dan uwan shi, sai dai kuma idan Abul ya saya musu kaya toh shi Zayn zai saka, shi kuma Abul ya saka wanda Zayn zai saka.
Fitowa suka yi a tare.
Kallon su Uncle Bashir yayi yana kara jin dadi Allah ya bashi yara masu albarka, cikin raha ya ce musu.
"Shediren Allah ya muku albarka"
"Amin Ya Allah, my second in law" inji Abul yana kallon Baby Amal.
"Kai dai an yi lalaltace, wallahi Allah ya wadaran" ya fada yana nufar waje.
"Amin Ya Allah, Ni dai bana boye desire's dina"
Cak Zayn ya tsaya, ya juya sannan ta ce mishi.
"Idan kai ne da yadda nake wallahi sai dai a rufe ka domin yan mata sun boni " daga haka ya ja kayan shi yayi gaba.
"Haka Allah yayi ni kuma banza ba zai sauya ni ba"
Dariya yayi abin shi ya cigaba da tafiya bai da lokacin Abul because idan ya ce zai.magana manna mishi Hauka zai yi. Yana fita ya tsaya kafin su fito ya sauya layin wayar shi ya kira Hajiya Umma.
"Hello Ben gani a ikko ikon Allah, Hajiya kunun tsamiya da alelen manja, a ajiye min yaji mara zafi me maggi Hajiya I love you "
Sannan ya kashe wayar yana kallon Uncle bashir da Abul Aunty Rukayyah tana rike da Baby Annur, da kayan su. Baby Amal tana rike da hannun Abul Uncle Bashir yana jan kayan su.
Tab'e baki Zayn yayi domin daga dariyar Aunty Rukayyah ya fahimci gulmar shi suke.
"Isashe ake Gulma" ya fada cikin jin haushi.
Aikuwa Abul ya kwashe da dariya.
"Banza dutse"
Ya fada yana saka kayan shi yana dariya.
Aikuwa Zayn ya bi ta inda yake ya kame wuyar shi ya saka a hammata.
"Zayn kai wani irin mutum ne?"
"Me kuka fada"
"Sake ni toh"
Yana sake shi, ya shiga motar dake sienna ce, dukkan su suka shiga.
Dake basu karya ba,.jirgin karfe tara suka samu zuwa kaduna dayawan fasinjojin jirgin yan kasuwa ne kayan su ya tafi su kuma zasu bu jirgi.
**
Karfe sha daya aka tafi dauko su, Hajiya ta saka an gama kome, kawai jiran su take, Allah cikin ikon shi ya sauke su lafiya. Gwanin ban sha'awa.
Abdul ya tawo daukar su
Cikin farin ciki Zayn ya rungume Abdul, yana sake shi Abul ya rungume Abdul suna dariya.
"Sannun Uncle Bashir, Baby Amal kece kika girma haka wow Masha Allah, "
Haka suka nufi motar lokacin da suka fito ne motar sojojin Kaduna suka iso.
"Dan iska gara ka kare da dammara ko zan huta da jarabar ka"
"Banza duk ranar da kazo gidana a barrack police dog zan saka su kara min kai har kofar Ummu." Shiga motar suka yi shi kuma daga nan ko gida bai nufa ba, ya wuce headquarters, lokacin da suka isa gida hajiya tana kallon su. Taga baya cikin su tun kafin su gaya mata ta ce musu.
"Yanzu ya zan yi da abincin shi? Allah sarki tallafi" ta fada cikin matsanancin tausayin Zayn din.
Kasa komawa cikin gidan tayi tana kallon bakin kofar gani take kamar yana kofar gidan ne.
"Hajiya zai dawo"
Mama ta fada mata.
"Na sani"
Ta fada tana kara kallon hanya.
--
Can kuwa suna isa headquarters din su, duk inda ya wuce sara mishi ake, har ya isa office din shugaban su, haka kawai jinin su bai hadu da Zayn ba, yana shiga ya ce mishi.
"Sir" ya sara mishi.
"Hmm! Ina aikin da kayi lokacin da ka tafi Copenhagen?"
"Ajiye ka akayi domin ka tsitsuye ni?"
"Zayn" ya fada da ƙarfi har yana dukar table din.
"Ai ni ba soja bane ko ka manta ne? Kai da kanka kace a Kore ni a military court? Yanzu kuma uwar me zan baka? Ni bana under control din military so ka shafa min lafiya" yana gama fadar haka ya juya abin shi.
"Kana wasa da wuta"
"Yes abinda nafi so kenan tun tashi na wasa da mutuwa."
"Kana da iyalai" murmushi Zayn yayi yana faɗin.
"I don't think Iyalina zasu iya saka naji tsoro kai da kake boye iyalan ka ban maka barazana ba sai ni zakawa barazana?"
Murmushi yayo yana juya kujeran shi.
"Zayn Malik! Kayi a hankali dan kana da goyan bayan wasu daga cikin gwamnati da jami'an tsaro kwabarka zata yi ruwa"
"Da na iya cin amanar kasa da tuni na sayar da labarin da na samu, amma ban iya ba."
Daga haka ya juya abin shi zai fita.
"Ka haɗa hannu da ni zaka ji dadin ka, zaka mallaki manyan gidaje zaka zama matashin soja me kudin da babu irinka"
"An haife ni ne domin kare kasata, ban san dalilin da yasa nake ji ko kalmar soja aka ambata nake jin kamar zan iya bada rayuwata domin al'umma ta ba. Dan haka ita duniyar da kake hangowa kaci kai ɗaya idan ka mutu a dauke ka kai ɗaya"
"Zayn"
"Idan ka kuma min magana ba zan samu da ofishin ka nake ba, zan karya kafar ka kafin na fita"
Yadda ya fada a zabure zaka dauka wani abu ne, shima kuma sojan ja da baya yayi ai yasan zayn baya aikin soja kuma idan aka ce yazo barrack yayi fada ayar tambaya za a daura akan shi dan haka ya ce mishi.
"Kayi hakuri"
Ya fada mishi.
"Kuma ka gayawa karanukar da suka dauko ni su mai dani gidan mu kafin ya yi kira a san meye a tsakanin mu"
"Muje"
Ya fada haka suka fita, aka kai shi wurin mota aka saka shi har gida suka ajiye shi, s kofar gidan su ya ga sojoji uku suna kula da gidan.
Sauka yayi yana kallon su, da sauri suka sara mishi.
"Sir Barka da hanya?"
"Zaku iya tafiya na dawo everything is ok"
"Ok sir" daga nan suka shiga cikin gidan, suna take mishi baya, Hajiya tana tsaye tana kallon bakin get din ya shigo, murmushi tayi me sanyi. A hankali yake takawa yana jin duk wani damuwa da farin ciki yau ya same shi a inda ya dace, a hankali ya isa gaban ta, ya rungume ta.
Fashewa tayi da kuka. Irin me tab'a zuciya nan.
"Zainu na"
"Hajiya na gani nan na dawo ai.....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/28, 9:51 AM] Queen: Chapter -43
"Zainu!"
"Na'am!" Haka kawai yake jin like akwai wani abu da Hajiya take boye mishi.
"Hajiya meke damun ki ne?" Ya tambaye ta Muryan shi yana shaking,
"Babu" ta fada tana kara sautin kukan ta.
"Like how? Bayan kuka kike Hajiya nayi wani abu ne? Kin gaji da gani na haka ne? Kina son nayi aure ko? Toh Insha Allah zan yi na baki damar ki zab'a min duk matar data miki kin ji Hajjos dina"
Rike rigar shi tayi tana faɗin.
"Allah ya maka albarka"
"Amin Ya Allah" ya fada yana me gyara tsayuwarta suka shiga cikin gidan.
Duk suna falon sai abinci suke ci abin su like babu abinda ya dame su, wani irin takaici ne ya kama shi ya ce musu.
"Kuma har kuna jin dadin cin abincin? " D'ago kai suka yi suna kallon shi, ganin yadda fuskar shi ta nuna babu alamar wasa yasa suka yi shiru.
"Don Allah baku ji kunya ba? Tana tsaye a waje ina laifin wani ya tsaya da ita? Wacce irin zuciya ce gare ku? Wannan ba rayuwa bane duk inda zaku shiga ku tuna akwai bayan da zai nime ku shima Arziki ne" daga haka ya wuce da ita dakin ta, sai da ta zauna sannan shima ya zauna,
"Dauko abincin ka kazo kaci anan"
"Toh Hajiya na" ya fita ya dauki kome na shi fari ne hatta kular da ta zuba mishi abincin farare ne, mug din da flask din fari ne, har tire din ganin yana daukar na shi Tabawa ta ce mishi.
"Uban ɗakina ko zan ɗauka maka ne?"
"A'a bar shi" ya fada a sanyayye ya kwashi kayan ya wuce dakin Hajiya, sauka kasa tayi dake a bakin gado take, ta zauna a kasa tana faɗin.
"Sannu Zainu na"
Wayar shi ne yayi kara, a hankali ya dauka.
"Yallabai"
"An hada maka kome wata sati zaka wuce Edo kamar yadda ka bukata"
"But sir"
"Wannan ba magana ta bane ta Mr President idan ba zaka ba,.ka gaya mishi"
"An gama"
"Kai mahaukaci gaya mishi zaka yi ba zaka ba?"
"Umarni ka bani idan ba zani ba na gaya mishi toh me zan yi bayan haka?"
"Allah ya shirya ka, toh don mention my name a sakarcin ka"
"Yawwa yallabai nifa ban ga abinda kace na duba karshe wasu tarkacen kayan mata na gani"
"Kayan mata kuma? A'a sai dai idan kun yi musayar jaka da wata"
"Ok ba damuwa"
"Kamar ya ba damuwa? Kasan abinda kayi missing kuwa? Maza ka nimo kayan domin akwai takardun gida anan south African na baka har biyu daya a cikin barrack daya a cikin estate din nan, sai bracelets set da na saka maka domin ka bawa budurwar ka domin nasan You fell in love, Dan haka akwai wasu abubuwan masu daraja da na kasa ajiyewa a wurina na baka shine zaka yasar me, me yasa baka dawo min da abuna ba tunda baka so? "
"Yallabai wallahi it's was accidentally ban san hakan zai faru ba, nasan wacce kayan yake wurin ta zan kai mata nata na amso nawa. Allah ya saka da ALKHAIRI Nagode sosai"
Daga nan ya kashe wayar, kura mishi Idanu Hajiya tayi kafin ta ce mishi.
"Wani abu ne ya faru?"
Yar karamar tsaki yayi yana faɗin.
"Wata mahaukaciya muka hadu ta ishi rayuwata wallahi sannan ta dauke min jaka ta, ta bar min nata"
Murmushi tayi sannan ta ce mishi.
"Mahaukaciya kuma ta ishi rayuwarka?"
"Hajiya bar zancen nan domin yar iska ce, asalima yadda kika san" daura hannun ta tayi a bakin shi.
"Ya isa idan ba zaka fadi alkhairi ba toh kayi shiru idan ka ce zaka fadi wani abu zunubi zaka samu"
"Toh Hajiya na" kallon shi kawai take, yadda yake cikin abinci, sai dai ya faɗa kadan.
"Zainu baka da lafiya ne?"
"Eh hajiya amma naji sauki"
Yadda yake cin abincin a sanyayye ta kuma ce mishi.
"Anya kana cin abinci kuwa?"
"Eh Hajiya" ya bata amsa a takaice,
Baki daya ta kasa yarda dan haka sai da yaci har ya ture dan kan shi sannan.ta ce mishi.
"Zainu kamar akwai abinda yake damun ka? Idan kana da damuwa ka gaya min kaji, duk duniya baka da wanda ya wuce ni, ko babu kome zan yi iya kokarina domin ka fita a damuwa."
"Laa Hajiya ba kome wallahi" daga haka ya mike yana yar dariya dan yaga yadda damuwa ta cika fuskar ta, ba abin dadin gani a wurin shi.
"Bari na shiga wurin Mama na" kallon shi tayi na wani lokaci kafin ta ce mishi.
"Hmm! Toh shi kenan"
Fita yayi cikin nutsuwa, yana jin kwayar idanun ta a akan shi, tsayawa yayi kadan sannan ya juyo yana kallon ta.
"Hajiya kina son wani abu ne?"
"A'a tsoro nake ji"
Ta fada cikin matsanancin tashin hankali.
"Tsoron me? Bayan gani ga auta ba, tsoron me zaki ji?"
"Kawai lokacin da zaka juya min baya" dawowa yayi ya zauna a gaban ta, yana jin kamar an watsa mishi ruwan sanyi.
"Hajiya" hawaye ne ya zubo daga idanun ta, ta ce mishi .
"Kar ka manta da na kauna ce ka, kar ka manta da na soka, so me tsada kowani bawa da irin tashi ƙaddarar taka me ɗauke da manyan darusa ne, Insha Allah ba zaka ji kunyar duniya da lahira ba, Zainu ka yarda bawa baya wuce ƙaddaran shi"
Wallahi ji yayi kamar kome ya tsaya mishi cak, ya kura mata ido.
"Me kike son gaya min?"
"Lokaci ne zai gaya maka haka, tashi ka je"
Haka ya mike ya fita domin ya lura bata son magana sai tura shi take tashi ka tafi.
Haka ya fita daga dakin ya samu duk sun watse,
Wucewa yayi cikin gidan, a hanyar shi na shiga bangaren Mama ne ya ga Muhideen ya matse wata yarinya da rana tsaka, har zai wuce sai yaji shashekar kukan yarinyar, shine ya tawo wurin su.
Ya janyo shi cikin fushi ta zabga mishi mari a fuska.
"Meye nayi maka? Kanwar Uwarka ce da zaka mare ni akan ta?"
"A'a ban Kanwar Uwata ba ce, amma ba zaka janyo mana abin kunya ba" ya kara kifa mishi mari.
Zai magana ya kuma kara mishi. Sagir ne ya fito,
"A'a Zayn lafiya?"
"Wallahi kawai ya matse yar mutane ne a nan sai kuka take shine na koya mishi hankali"
"Amma dai Muhideen baka kyauta ba, yar mutane zaka lalata musu?"
"Ai ba ku kuka haife ni ba, kuma wallahi sai nayi yadda nake so da ita sai dai ba zata yi aiki a gidan nan ba"
Ya fada yana barin su tsaye kamar gumaka.
"Ku mishi aure domin wallahi ya tab'a yarinyar sai na cire mishi gaba na rantse da Allah" wucewa bangaren Mama yayi ya shiga da sallama.
"Waalaikumun Salam, Zayn"
"Na'am Mama na" ya shiga ya zauna a gefen ta.
"Sannu ya hanya da karatu?"
"Alhamdulillahi"
"Allah yayi albarka"
"Amin Ya Allah" babu wani dogon hira a tsakanin su, sai ma shiru ya ɗan jima sannan ya tashi ya nufi wurin Hajiya Umaima, nan ne ya tarad da bala'i kwando kwando dan ya tab'a Muhideen,.ya kuma ce mata.
"Matukar bai dai ba, wallahi sai na kwashe na bashi a hannun shi" daga haka ya bar falon, daga nan ya nufi wurin Baba Uwaisu, nan ma suka dasa hira kamar ba gobe kafin ya wuce gidan su Abul ya wuce kai tsaye dakin Abul ya haura gadon yayi kwanciyar shi, haka kawai yake son ya kwanta a dakin Abul.
Yana kwanciya ko minti biyar bai yi ba Abul ya fito daga ban daki daga shi sai halin shi domin bai zata wani zai shigo dakin shi ba, dan haka ya fito. Bude idanun Zayn yayi yaga mutum kamar doya a gaban shi, kuma abinda ya kara haifar da haka, ba haske a dakin sai duhu, shi kan shi Zayn yana bukatar kebentaccen wuri ne mara haske. Shima kuma Abul bai san za a shigo dakin shi ba.
"Dan Ubanka indai ba dan luwadi ka zama ba sai ka koma ban daki ka dauro towel "
Wallahi tsabar tashin hankali da yadda maganar tazo ba zata. Da gudu ya juya garin ya koma dakin ta bugu da kasa, tsaki zan yayi ya juyar da kan shi yayi yana jin dariya tana niman kwace mishi.
Dakyar ya tashi ya koma ban daki ya daura towel da tare da saka gajeren wandon shi ya fito yana cewa.
"Dan iska mara mutunci, Allah ya isa ba zan yafe ba, kuma dan Ubanka ka fita min a daki" jan bargo yayi yana kara nanukewa abin shi.
Bai wani jima ba, barci ya dauke shi.
Nufar wurin AC Abul yayi ya kunna Ac sannan ya dawo ya lullube shi, ya koma bakin gadon ya cire mishi takalmin shi. Sannan ya cigaba da shirin shi domin zai tafi Zaria ne, bayan ya gama ne ya fita ya amso turaren wuta ya saka a dakin, sannan ya rubuta mishi yar note.
*Nanu kana da damuwa ko? Kayi hakuri naso na tsaya naji matsalar ka. Amma ina son na duba Kaka jikin ta ya motsa please idan ka tashi akwai sakinah zata maka girki don Allah Nanu ka cire damuwar da yake ranka Allah yana tare da*
Hararan Zayn yayi sannan ya ajiye mishi takardan inda zai gani, sannan ya fita.
*
Jiya ta fara shiga clinic baki daya wunin da tayi a cikin asibitin yasa ta jin kamar yau kar ta shiga, ga wani irin ciwon jiki da take ji, idanun ta ne ya sauka akan jakar da tun dawowar ta a Dubai bata bude ba, kasancewar tana da wasu wadatattun pants ɗin, yasa bata wani dauki damuwa akan sai ta bude ba, barci take ji amma Idanun ta yana kan jakar, a hankali ta mike sannan ta nufi wurin kayan ta dauki jakar tana kallon shi, sanye take da haf vest, ash colour. Sai wandon jikin ta legis ne yayi mata kyau blue, gashi ya kama ta cass.
"Toh me zan gani a cikin jakar?"
Kawai ta cire shi a hankali ta dawo bakin gadon ta, domin taji wannan jakar da nauyi ba kamar nata da iya pants ne da bra.
Zama tayi tana me bude jakar, a hankali take budewa tana jin kamshin ba irin nata bane, har ta dai bude.
Kayan ciki ta fara budewa takardun ne da wasu abubuwan masu muhimmanci, kafin ta ga kasar jakar wani kit ne me masifar kyau, dauka tayi ta bude.
"Wow" ta furta abin ya zamo mata ba zata.
"Amma ko?" Rufe bakin ta tayi tana zare idanu.
"Tabbas zai zo niman kayan shi." Da sauri ta rufe kome ta ajiye domin wallahi ba zata iya jarabar Zayn ba, bata gan shi ba, amma gabanta ya fadi ya kai sau bakwai. Dafe kirjin tayi sabida tsabar tsoron shi tun bata gan shi ba, tasan tabbas zai iya mata rashin Mutunci matukar yasan ta bude, idanun ta ne ya cika da kwalla.
"Toh amma ai na zata kaya ne? Wallahi ban bude maka kayan ka ba dan na maka bincike kawai na zata kaya na ne" ta shiga fada tana jin kwalla a idanun ta.
Wayar ta ne yayi kara, da sauri ta dauka.
"Hello Aunty Rahamatullah! Ok gani nan"
Tayi maza ya rufe jakar sannan ta nufi cikin wardrob din ta, ta cusa a shi a cikin inda babu wanda zai iya gani ya bude. Sannan ta saka abaya.
Yadda ta nad'e kan ta da gashin ta, ta dan leka madubi, sannan ta saka gyara gashin kanta bayan ta dauko wani karamin hula ta saka, ta fita da sauri a kasa suka hadu da Maman su Tayo Mama Iyabo.
"Ina kwana Mama? Kin zo lafiya?"
"Lafiya lau Titilopemi, zaki tafi asibitin?"
"Eh kirana akayi" ta dauki key mota a kan table, ko kallon inda Baban ta yake bata yi ba, ta fita da gudu.
"Me ya sa Titih ta sauya haka?"
"Sabida nace sai ta auri Imaden shine take fushi"
"Allah ya kyauta amma baka son ka son rai a cikin al'amarin ba?"
"Iyabo babu son rai dan baban gida ne"
"Ba babban gida bane matsalar tattali da kulawa take bukata, wanda zai sota ya girmama sha'anin ta, abinda ya kai haka take bukata wanda zai dauki kulawar shi kan ta, ba wanda zai maida ita baiwa ba...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/28, 6:41 PM] Queen: Chapter -44
*🤔Nace ba kune kuke min typing din Zayn Malik da har da cigiyar shi? Tsabar samun wuri gawa da gatsine 😒😏 Toh wallahi a shafa min lafiya ko kuma wallahi na dakatar da posting a grp din da kuke daukar min shi kuma yawo da shi😏😒 da alamu kun koyi mugun hali daga Autar Hajiya toh mugun abu ya bi dare*
Ajmal incense
Ga arhma ga kamshi, original turaren wuta frm Maiduguri 😍😍😘
Gabgab 2500
Sandal flakes 2500
Kajiji 2500
Al’roos 2500
Hawee 3500
Santal 4000
Ga masu bukata zasu iya tuntubar wannan number...*+234 812 535 5554*
"Amma kina ganin akwai wanda zai iya kulawa da ita bayan dangin shi da kowa ya gama amsar ta a matsayin suruka, kin ga ki je kan abinda ya kawo ki"
"Kawai nazo duba su ne kuma na same su lafiya, zan tafi kamar yadda ka watsar da rayuwar mu da yaran haka ka watsar da rayuwar Titilopemi, daga kai har uwar ta baku da imani da tausayi."
Daga haka ta mike tana cewa.
"Idan har irin wannan rayuwar zata yi tabbas zata mutu da Kuruciyar ta"
Tana gama fadar haka, ta mike ta bar gidan, dama Yaranta tazo dubawa kuma tana ganin su ta mishi magana akan rayuwar yar shi.
*
A asibitin kuwa mahaukaciya aka kawo daure, da mayafin ta sai zabura take kamar zata arta a guje sai ta koma ta zauna, wasu irin magana take da wasu irin yare wanda ba zaka iya fahimtar abinda take ba. Shine Aunty Rahamatullah ta kira ta.
Shiru tayi tana kallon mahaukaciyar, zuciyar ta yana wani irin bugawa sai magana take tana kara zabura.
"Aunty Rahamatullah baku mata alluran barci barci bane?"
"Anyi wallahi biyu aka maka amma kin ga idanun ta kamar wacce bata san anyi mata ba."
"Me yasa baku daure ta ba?"
Ta kuma tambayar ta tana kallon matar.
"Duka take fa" Aunty Rahamatullah ta fada dan tsorace.
Ja da baya tayi tana cewa wata Nurse me suna Bimbo.
"Maza ki kawo min abinci Aunty Rahamatullah bata dari biyar"
Saka hannu tayi a cikin aljuhun rigar ta, ta cire dubu daya tabawa nurse din, sannan ta juya ta fita.
"Aunty Rahamatullah haukatar kamar ba natural hauka bace!"
"Eh toh gata nan me yasa kika ce a kawo mata abinci?"
"Zaki gani"
Can kuwa aka kawo abincin, bude takeaway din tayi, sauran mahaukatan da suke dakin suka taso, amma ban da matar.
"Duk mahaukaci wanda haukar shi bata wani abu a kasar shi yana jin kamshin abinci zai taso Amma ban ita, Dr A'isha yanzun na fahimci maganar ki me zaki mata" inji Aunty Rahamatullah.
"Mu fara gwada na asibitin tuku nan"
Dakyar aka samu aka shaka mata wani hoda, shima tayi barci amma surutun da take har a barcin.
Tunda aka kawo mahaukaciyar nan titih ta tattara nutsuwar ta da kulawarta akan mahaukaciyar sabida ita ta maida hankali da shiga clinic, wanda aikin farko ta ce ba zata iya ba, sai gashi tana bawa sauran marasa lafiya lokacin ta har da matar. Shigar ta clinic yasa ta rage damuwar da yake damun ta, sai ma yawan zirga-zirgan da take ya hana ta sakat amma kuma ta dan nutsu kuma samun Aunty Rahamatullah yasa ta mai da hankali akan addini da ibadar ta, sai dai haka kawai wani lokaci tana yawan jin bukatar kasancewa da namiji, wanda haka ya haifar mata da yawan ciwon mara, ganin haka yasa tana dawowa daga aiki zata rufe kofar dakin ta, ta kunna porn video, tana yi tana matse kafar ta,ko kuma ta dauko olive oil ta zuba a gaban ta, tana wasa da shi har sai ta samu nutsuwa, haka ya fara dawo mata ne sakamakon hiran batsar da Imaden yake mata, idan bai mata ba toh Insha Allah Aina'u tana kiranta ta ce mata tayi zata yi, ko ta turo mata video wanda tana ce mata bude zata bude.
A hankali ta fara janye jikin ta da Aunty Rahamatullah, wanda da ba haka bane kuma, kawai lokaci guda ta juya mata kawai gaisuwa ne, ko zama suyi hira kamar da bata yarda su yi, sai kula da marasa lafiya kawai ta saka a gaba.
**
Kusan baki daya wasu yanayi ya sauya a cikin gidan su Zayn yawan rashin lafiyan Hajiya wanda ya. Haifar mishi da rashin kuzari.
Shigowar shi kenan yana jin maganar da likita yake masu.
"Jinin ta ya haura fa! Ku kula da damuwar ta mana, idan kuka sake ta faɗi zai iya haifar mata da shanyewar barin jikin ta don Allah ku kula"
Kamata yayi ace ya tafi aikin shi amma baki daya ciwon Hajiya yasaka ko tafiya ya kasa.
"Insha Allah Dr"
Amsar takardun yayi yana kallon maganin sannan ya bude drower din dakin ya fara ciro ya fara magana.
"Gasu nan, bata sha ban san inda matsalar take ba, masu kula da ita ne basu bata maganin ko ita ne bata son maganin , wancan satin jikin bai kai haka laushi ba amma don Allah Hajiya ki duba ki ga yadda kika koma sai idanu?" Yayi maganar kamar zai fashe da kuka.
"Kayi hakuri Zainu zan sha idan ka bani" babu musu ya had'a mata tea tare da sugar din ta na masu ciwon sugar, ya zauna a bakin gadon yana bata tana sha.
Yaki kallon ta, domin haka kawai yake jin kuka, haka yayi ta bata har sai da ta koshi ta ce mishi.
"Bani maganin toh" mika mata yayi tana sha tana kallon shi.
*Baka tafi bane?"
"Ina zan tafi baki da lafiya?"
Kallon dakin tayi taga Babu Alhaji AbdulMalik Zain Malami Babu Uwaisu Zain Malami, ga Zayn ga Autar ta. A hankali ta ce mishi.
"Dawo nan ka zauna na kwanta a jikin ka"
"Toh"
Ya koma gefen ta ya zauna tare da rike ta, ta kwanta a jikin shi tana sauke ajiyar zuciya.
Dama Addah ta dawo gida wai zaman jinya amma baki daya suna can shashin Hajiya Umaima.
Har dare Zayn da Uncle Bashir suna tare da ita, sai da tayi barci ya bar dakin ta ya haura sama. Tunda ya shiga falon shi ya zauna a restchair, yana yar lilata, yayi shiru kwanakin ban Hajiya tana kallon shi da yawa, yasan tun Kuruciyar shi take kallon shi amma na yanzu yayi yawa, lumshe idanu shi yayi,. A hankali barci yayi gaba da shi.
**
4:53am...
Ba zai iya tantance wani irin yanayi yake ciki ba, amma tabbas mahaukaciyar yarinyar nan tana tare da shi abinda take mishi bai tab'a fuskantar haka ba, baki daya ta gama hautsina mishi lissafin, sai da ya kai matakin da ba zai iya jurewa ba,ya ji kiran " Asalatuuuuuuu!"
Yayi daidai da sake ruwan dadi a wandon shi (🙈🙊) wani irin kunya ce ta kama shi, lallai zai zabgawa Titih rashin mutunci wallahi sai ta tambaye ta me yasa ta biyo shi mafarkin shi ai ba yi bane duk karuwancin ta sai ta hake mishi a mafarkin shi ma! Dan haka da haushin ta shiga ban daki yayi wanka, yana tsaki ya shirya cikin jallabiya fari kal, sannan ya saka 3qrts ya nufi masalacin da yake jikin gidan su, sai da yayi nafilla niman tsari tsakanin kurwan shi da Titih, yana zaune yana addu'oi a ran shi Allah ya shiga tsakanin shi da ita, Abul ya shigo masallacin da farin cikin shi, bayan an idar da sallah suka zauna har rana ta fito, sannan suka fito kallon Zayn yayi cikin farin ciki ya ce mishi.
"Wallahi Nanu mafarki nayi kunyi aure kai da Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades."
"Allah ya isa tsakanina da kai, kai ka dace da watsattsiya yar iska karuwa, me zan yi da ita ko mata sun kare a duniya na hakura na.mutu a tuzuru"
Sake baki Abul yayi yana kallon yadda yake magana da fada baki daya kamar wanda yace Mishi an bashi Aisha bai san dama ya tarda halin ne ya motsa, rashin mutunci yayiwa Abul a gaban iyayen su da yan unguwa ya ce mishi.
"Idan na ƙara ganin ka a cikin gidan nan sai na karya wuyar ka"
Iyayen su sake baki suka yi suna kallon su. Dake Abul ya kware a iskanci ya ce mishi.
"Na yarda shi yasa naga kana d'aga jallabiyar jikin ka sama, malam tunda kace baka so toh shikenan batun cin zarafi ya kare zan tafi na nimo auren yar Yarbawa mu sha shagalin mu" wani wawura Zayn ya kai mishi ya zille abin shi yana dariya.
Haka suma iyayen dariya suka yi domin sun san karshen fadar kenan.
Koda Zayn ya koma Hajiya kawai ya kula ya bata magani da abinci, sannan ya haura sama abin shi ya kwanta.
Ikon Allah mafarkin yana cewa ta tafi amma fir taki dan dole zata taimaka mishi har wannan matar tazo, ta taimaka musu zai fita ya farka sabida karar wayar shi ya farkar dashi daga barci.
Yana dauka ya saka a kunne.
"Get ready Edo Insha Allah"
"Sir Hajiya bata da lafiya, ba zan iya aikin cikin nutsuwa don Allah nan da sati biyu zan tafi"
"Zayn Malik"
"Sir is about family"
"Shi kenan" ya fada domin yasan yana kawo zancen family magana ya kare ko tura shi suka yi ba zai biya musu bukata ba.
Lumshe idanun shi yayi, mafarkin shi na asuba yana kara tariyo mishi daki-daki, sauke ajiyar zuciya yayi sam baya son tuna mafarkin kara lumshe idanun shi yayi sannan ya tashi ya shiga ban daki yayi brush, sannan ya sauya kaya cikin kananun kaya sun mishi kyau, sai kamshi yake zubawa. Ya sauko kasa yana kallon Hajiya da aka fito da ita falo.
"Hajiya baki ga kema kin ji dadin ba ai iskar waje ya fi ta ciki"
"Allah ya maka albarka"
Zama yayi ya dauki kofin gaban ta, ya zuba kunu domin Zayn bagidajen asali ne yana son cimmar gargajiya, ya zuba fumkasau da miyar kifi ya zauna ya ci sosai. Yana mata hira yana gamawa Uncle Bashir yana shigowa.
"Boy ina suka tura ka ne?"
"Edo" Abul da ya shigo shima yace mishi .
"Kutumar Uba,.kace zaka garin surukaina"
Tari Zayn ya fara kamar wanda aka shake shi. Sosai da Hajiya tayi ta shafa bayan shi idanun shi yayi jajjur.
"Sannu zan baka aika zan tafi Maiduguri nan da sati Daya kuma zan jima can don Allah ka ce mata ina nan zuwa da iyayena da Uncle Bashir."
Kurban kunu yayi da zafin shi ya furza a fuskar Abul, ya kuma kunsar kunun zai watsa mishi Hajiya ta rike shi, hadiyewa yayi yana kallon ta da idanun shi suka cika da kwalla.
"Hajiya" ya fada a sangarce.
"Hajiya meye nayi mishi da zai watsa min kunu a jikina?"
Uncle Bashir sai ya zama ɗan kallo.
"Kayi hakuri ka goge jikin ka"
"Zainu me ya maka?" Ta tambaye shi cikin kulawa.
"Ya daina min maganar yar iskar yarinyar nan ko na karya kafar shi daga shi har ita"
"Yar iska kuma?" Ta tambaye shi tana sake baki, zai magana Uncle Bashir t ce mishi.
"Mind your tongue, she is like mother don't forget da abinda zaka fadi zai yi affect dinta"
"Hajiya bari na baki labari" nan Abul ya karkace zama ya shirya karya me kyau ya wanke Titih kamar yadda Zayn ya kirata yar iska sai ga shi Hajiya tana cewa.
"Abul kara'i? Toh ina bayan ka ai abin arziki zaka yi me za ayi da ragon maza namiji me dukar mace,ga matan Yarbawa akwai ladabi da biyayya,. Gaskiya indai da gaske ka shirya toh nice zan kai kayan auren ka har garin su oduduwa"
Domin karawa Zayn bakin ciki da sauri Abul ya kwanta a kasa yana ce mata.
"Osheeee Alaja ina farin cikin saka mana albarka da kika yi don Allah ki gayawa Abba ya gayawa Abbana" cikin fushi Zayn ya tashi yayi kwallo da kafar Abul.
"Hajiya kin ga zai karya min kafa wannan bakin cikin da kake nuna min Zayn tayi yawa Hajiya Ƙarki manta Mamar yarinyar yar garin su Babban ladanin musulunci ne, Bilal bini raba."
"Ikon Allah zama da auta yasa Dan albarka ya fara koyan hassada domin dai Nasan ba haka na bawa Auta ba, toh tun wuri ka ajiye mugun abu domin bai karbe ka ba, ya yaro irin Abul kara'i ya samo matar kece reni zaka mishi bakin ciki Insha Allah akwai jikar kawata daga kauye aka kawo ta sunan ta deluwa yarinyar kyakyawar gaske gata kamar doya, ita ce zata yi daidai da kai Zainu gata gwanin ban sha'awa"
Uncle Bashir da Abul me zasu yi ban da dariya har da rike cikin su...
(🤣😂😹 Kyakkyawar gaske gata kamar doya)
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/29, 9:31 AM] Queen: Chapter-45
"Hajiya kyakyawar gaske kike ce? Kai Masha Allah, Zayn abokin Arziki ya samu macen nunawa Sa'a"
Inji Abul yana kunshe dariyar shi.
Gyara zama Uncle Bashir yayi sannan ya tattaro duk nutsuwan shi ya ce mata.
"Hajiya Zayn yana da aiki me muhimmanci, an mishi magana ya ce babu inda zai tafi sai kin sami lafiya, Hajiya idan har yanayin jikin ki dama dama ne, don Allah ki bari ya tafi kin ji" kallon shi tayi kafin ta ce mishi.
"Auta abubuwa suna kunno kai, tsoron Zainu kar yayi nisa wasu abubuwan su sake rikicewa yasa nake jin babu dad'i "
Mikewa tayi tana faɗin.
"Allah ya tsare ya kiyayye hanya, ya tafi"
"A'a Hajiya tunda baki so ai sai ya zauna." Uncle Bashir ya fada ran shi s matuƙar b'acce domin ya fara hango son kai a al'amarin Hajiya dan haka ya tashi shima ya bar part dinta.
"Hajiya ba kaunar Zayn kike ba, domin dai ga cigaba yazo mishi kina dakilewa, duk cikin jikokin ki babu me kashe shi donin ke sai Zayn Hajiya ga Zayn nan yayi ta zama kar ya tafi ko ina kinji "
Ya tashi shima ya bar gidan, dan takaici ya kama shi, koda ta shiga dakin ta shiru tayi tana kallon window din ta, dan gani take basu san waye Zayn ba, basu san me ake shirin yi a rayuwar shi ba, tun daga lokacin da Abidah ta ce ba zata iya ba, ta fahimci ta kowani fuska za a iya farautar rayuwar shi, duk wani me Imani yasan waye Zayn toh mafi alkhairi ya kare rayuwar shi.
Ta jima zaune kafin ta kwanta.
Tun daga kwanakin abubuwa suna sauya, shi kokarin shi jikin Hajiya yayi sauki ya tafi amma kamar wanda ake sake hura mata ciwon.
Kiri-kiri Uncle Bashir ya dauki fushi sosai domin ya gano Hajiya kawai tana haka ne dan kar Zayn yayi nisa da ita dan haka ya zuba mata ido, haka aka cinye sati biyu, babu wani canji. Aka mishi magana ya kuma rokon sati Uku, haka suka kara mishi.
Anan ne Baban shi ya mata magana ya ce mata.
"Hajiya kin saka kowa yana min kallon mara son cigaban ƙasa, ya za ayi ace Zayn zai tafi aiki amma ki hana shi? Fisabilillahi hajiya duk yaran gidan nan babu wanda kika hana shi cigaba kamar Zayn, gaskiya kiyi ikon ki akan mu shi kan ki bar shi yayi na shi rayuwar ko uwar shi bata da iko da shi kamar yadda kike da iko da shi don Allah kiyi hakuri ya tafi aikin shi "
"Toh ya tafi na hana shi ne? Da zaku saka ni a gaba magana sai kace na hana shi tafiya sai ya tafi Allah ya bashi sa'ar tafiya. Ubangiji ya albarkaci abinda zai yi da kuma inda zai je bayan nan kuma me ya rage? Allah ya bashi lafiya da nisan kwana "
Daga haka ta juya abinta, ta shiga share kwalla, karshe rarrashin ta suka shiga yi, dakyar suka shawo kanta suka samu ta amince, Zayn bai sani ba,.yana can yana niman asibitin da za a kai ta jinya, dole sai dai su kaita Germany.
Haka ya gama shirya kome ta internet, ya shiga falon ta ya samu iyayen shi a zaune zama yayi a gefen ta ya ce mata.
"Matar karfe na gama shirya miki tafiya ganin likita a Germany, kin gani zaku tafi da Uncle Bashir da Abul, sai Aunty Rukayyah dole zata yaye Annur domin zama jinya. Shima Abul katse mishi uzurin shi nayi domin yana.."
"Me yasa ka katse mishi uzurin shi?" Baban shi ya tambaye shi.
"Duk duniya bani da wanda na yarda ya zauna kusa da ahalina sama da Abul, shine zai zauna da ita kamar ni, ka fahimta?" Sannan ya ce.
"Naso ace da dani za a je amma nasan ba zaku wuce sati Uku ba Insha Allah dan ganin likita ne kawai"
"Ina zaka?"
D'ago kai yayi ya zuba mata ido, a hankali ya riko hannunta, yana matsa yatsun hannunta.
"Zan tafi aikin da na faro ne ban karasa ba"
"Allah ya maka jagora, ka zama mai yawwan taimakawa wanda ya nime taimako a gare ka."
"Toh Insha Allah Hajiya"
"Yaushe zaka tafi?"
"Sai naga tafiyar ku" ya fada mata.
Wayar shi ce tayi kara, ya ɗauka.
"Nagode dan Ubanka idan ka gama ka dawo tafiyar ku ranar Monday ne"
Wani uwar Ash'aria Abul ya lailayo ya maka mishi.
"Nagode jikan barbusa bamagujen asali" ya katse wayar.
"Uncle Bashir, muna da kyakkyawan alaka da hukumar sojar Germany, sun bada gida da zaku zauna na tsawon kwanakin da zata gama ganin likita, gashi nan na tura sakon kome akan ka kana isa kasar zasu zo su dauke ku a airport. Sannan wannan shine katina da aka bani shekaru biyu da suke wuce. Kome na ciki kudin da zaku kashe da sauran su." Ya mika mishi katin da kome da duk wani abinda zasu bukata. Sannan ya ce.
"Hajiya na gama miki jibi Monday zaku tafi "
Murmushi tayi tana faɗin.
"Allah ya hana ka kuka lokacin da aka so kayi kuka, Allah ya baka macen da zata zame maka garkuwa a rayuwar ka."
"Amin Ya Allah "
Daga ranar baya zama kullum yana can yana zirga-zirga, haka ana gobe zasu tafi ya samu iyayen Abul, shi kan Baban Abul yana matuƙar alfahari da abotar Zayn da Abul, haka itama uwar Abul din domin tasan Zayn ba zai tab'a wulakanta mata D'a ba, karshe yarda yasa ya dauki kome ya bashi.
Ya roke su idan suna bukatar wani abu su mishi magana zai turo musu sojoji biyu su zauna domin taimaka musu da wasu abubuwan.
"A'a Zayn kasan ina da yara a shaguna na, Abul dan boko ne yanzu ne naga har yana shiga harkan kasuwanci na, amma ya rantse da boko, fatana ka cigaba da saka shi a hanya akan bibiyar mata "
"Abba insha Allah zai daina, kuma ma yanzu ai Abul ya rage ganin yan mata su burge shi, ku cigaba da addu'a, ni kuma zan cigaba da taya shi kyamar abin"
"Allah ya muku albarka, ya batun aure" shafa kai yayi yana faɗin.
"INSHA ALLAH, muna kan hanya."
"Allah ya yarda"
"Amin Ya Allah "
Daga haka yayi musu sallama, sannan ya bar gidan.
Ranar kwana zaune suka yi da hajiya, inda tayi ta mishi nasiha, har ta kawo wani bangare na zina, tayi mishi nasiha kamar me, sai wurin daya saura ya sata ta kwanta, washi gari wurin goma suka wuce Lagos domin har da rakiyar shi, yana tare da ita sai wurin karfe biyar na yamma jirgin su ya tashi, suna barin ƙasar ya juya a hankali ya dauki bakin madubin shi na pume ya saka a idanun shi. Sannan daga nan bai wani dogon tafyya ba, motar sojojin har biyu suka zo daukar shi, sannan suka wuce da shi Edo etiki.
Basu iska garin sai dare wurin karfe biyu na dare, a cikin barrack suka sauka aka wuce da shi gidan da aka bashi.
Yana shiga sallah da yake kan shi ya sauke sannan ya kwanta, dan ko abincin da aka kawo mishi bai ci, sai dai ya gaji dole ya kwanta..
*
Yau ma kasa rike kan shi yayi, yana rike da ita ya rasa yadda zai yi da kan shi, baki daya yarinyar ta gama gano kan shi, dan haka yana sake wani abu me shegen dadi, ya farka daga mugun mafarkin da yaƙe ya ware idanun shi, hannun shi ya kai kan wandon shi, kunyar kan shi ya kama shi. Tsaki yayi ya nufi ban daki yayi wanka bai san me zai yi da yarinyar nan ba taddabi rayuwar shi,.wanka yayi ya shirya cikin kananun kaya,.ya nufi masalacin da yake barrack.
Bayan ya idar da sallah aka bashi mutane hudu.
Samuel, Tobi, Faruq. Sai Obi. Su hudu nan aka hada su nan suka bi shi har gida sannan ya tambaye su.
"Kun san labari akan Imaden?"
Mikewa Samuel yayi sannan ya ce.
"Sir gashi nan wannan shine hoton shi " ya fitar da wayar shi kurawa hoton idanu yayi yana mamakin yadda aka yi bai gane shi ba.
"Yana tare da yar attajiran dan kasuwan nan me kamfanonin sarrafa maganunguna, karshe dai a cikin wannan watar za ayi baikon su, bayan an yi bikin festival na Voodoo."
"Ina jin ku! Waye ya san shige da ficen shi"
Tobi ya tashi yana faɗin.
"Sir akwai gidan shine yake new town, yana yawan zuwa da wannan yarinyar sunan ta Aina'u, kuma kawar Yarinyar da zai aura ne. Yana da mota BMW, yana yawan hawan motar ."
Shiru yayi yana nazarin maganar Abul.
"Idan baka shiga rayuwar ta ba, ba zaka gane kome akan ta, dan haka ka daina yanke mata hukuncin cikin fushi."
"Kenan yana niman auren daya kuma yana fita da daya?" Ya tsinci kan shi da tambayar su.
Faruq ya mike yana dariya.
"Ai ba wani abu bane, sannan ita wacce zai aura sabida nasabar gidan su zai aura domin idan ya auri yarinyar mulkin da za a bashi zai samu da karfin auren yarinyar, sannan zai zama duniya bata mishi kallon me laifi, Alhaji Abdul Ganiyu Ademola Ades, ba iya magani yake sarrafawa ba, hatta har kan siyasar jahar nan yana taka rawa, idan ya bada yar shi babu wanda zai fahimci ainihin abinda yake faruwa, sannan shima sabida ya matsu ya aurar da ita bai damu da waye Surukin shi ba, akwai wasu abubuwan da suka gabata akan Yarinyar shi imaden , wallahi kamar ya samu jaka haka yake dukar ta."
"Shige da ficen shi fa? Ina yake zuwa me yake yi?"
Mikewa Obi yayi sannan ya ce mishi.
"Yana aiki da babban jami'in garin nan," yadda suka mishi bayanin kome dan haka ya sake shiri tare da diban wasu sojoji ba tare da cewa kome ba, ya basu special duty.
Sannan suka bazama cikin gari niman karin bayani akan Imaden.
Kwanan shi biyar Abul ya kira shi, sun sha hira ya tambaye shi ya Hajiya, ya bata suka yi magana, sannan suka yi sallama, haka suka yi ta aiki ba dare ba rana.
Satin shi daya a garin aka kira shi, suka gaya mishi inda suke. Mashin din da aka ba shi wanda yake acaba da ita ya hau.
--
A asibitin da take aiki, yau kwana huɗu kenan Aunty Rahamatullah ta mata nasiha sakamakon kamata tana kallon Porn video, shine kunya ya kamata, dama imaden da Aina'u suke tura mata sai ta roke su da su daina turo mata, shine fa Imaden ya ji haushi Aina'u ta turo shi, yazo asibitin yayi ta marin ta, a gaban abokan aikin ta. Duk wanda yayi yunkurin magana sai ya kira sunan shi da matsayin shi, sannan ya ce mishi.
"Abincin da kake ci ne kake bukatar ya kare toh zaka iya shigawa ƙaruwar nan, ko bata nuna muku wayar ta bane"
Kowa ya gama razana da irin dukan da yake mata.
Masu bibiyar shi sun gan shi ya shiga basu san meke faruwa ba sai da suka biyo bayan shi, shine Faruq ya kira Zayn ya gaya mishi,
Face cap ya saka, sai black jacket, da Black facemask. Yana shiga cikin ward din da yake dukar ta, gashi irin mahaukacin dukar nan yake mata, idan ya make ta sai ta fadi ya bita ya take ta, sannan ya d'ago ta ya had'a fuskar ta da bango. Yana shiga daukar mayafinta yayi ya nad'e hannun shi, yana shiga ya shake mishi wuyar shi tare da jan mayafin sosai ya tukare shi, komawa tayi zata zube, bai tab'a fahimtar yana da zafin nama haka ba, dai gashi lokaci guda ya tare ta, ta zube a hannun shi. Fuskar ta ya kwantar da jini, hancin ta da bakin ta ya fashe sosai. A hankali ta bude idanunta hawaye na zuba, dauke idanun shi yayi daga kanta. Sannan ya kalli Rahamatullah, haka.kawai yaji a ran shi ya yarda da ita da idanu ya mata magana, da sauri ta karaso ta karɓe ta. Yana mika mata ya juya yana kallon Imaden da bai gama dawowa daga duniyar tokaren da ya sha.
Kwalar rigar shi Zayn ya kama, ya fara jan shi har waje, yana zuwa wurin mashin din shi, a hankali ya fincike kacar mashin din ya daura a hannun shi sannan ya fara zane shi da kacar, dama yana cike da shi, dukar kawo wuka yayi Nishi, har ya daina numfashi, sannan ya koma gefe ya d'ago kan shi ya ce mishi.
"Matukar ka cigaba da cin zarafin ta a cikin mutane, sai na wulakanta kamar yadda ake wulakanta kare, idanuna yana kan ka"
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/29, 3:22 PM] Queen: Chapter -46
Daga faruq har Tobi sai suka zama yan kallo asalin dukar da Zayn yaiwa Imaden ba asalin dukar dan ya kama shi da laifi ne ba, a'a dukar kamar da wani abu a kasa, yana tashi suka yi tafiyar su, a nan suka bar Imaden a yashe kamar kare mara galihu, mutanen asibitin asibitin ne suka kawo mishi dauki aka fara bashi taimakon gaggawa.
Kafin kace me har an samu waɗanda suka kira iyayen Imaden aka gaya musu ga wani nan ya daki dan su akan Titih, lokaci guda aka juya maganar, inda aka ce wai saurayin ta ne ya daki Imadan, baki daya aka juya labarin fa, suma kan su ma'aikatan asibitin shiru suka yi domin barazanar Imadan yana cikin kansu. Lokacin da Kakan Imaden ya kira Baban Titilopemi ya gaya mishi abinda ya faru, gasu nan a asibitin.
Hankalin Baban ta a mugun tashi ya nufi asibitin, lokacin da ya isa ya samu imaden sai Addu'a Maman Imaden da baban shi da dangin shi suka mishi caaa, tare da cewa.
"Wannan shine karo na biyu da ake dukar shi akan ta, sannan baka dauki wani mataki ba, gashi yau an dake shi da kaca fa? Sai kace bawa YARIMA guda a dake shi haka idan shi ya ɗan dake ta ai sabida ya cancanci haka ne, amma shi a dake shi haka zubewar mutuncin masarautar mu ce, dan haka nan da awa ashirin da hudu a ka saka Yarka a gaba ta fito mana da sunan wanda ya dake shi ko kuma wallahi mu dauki mataki akan ta, matakin kuwa zai iya shafar kai da iyalin ka baki daya"
Zubewa yayi akan gwiwar shi,yana faɗin.
"Kabesi don Allah ka rufa min asiri, inshallah zata gaya min waye yayi wannan aikin"
Afujajjan ya nufi dakin da Titih take, har lokacin tana sume, yana shiga ya ga yadda fuskar ta ya kumbara sai ya rasa yadda zai fara magana, ya tsinci kan shi da jin wani abu me nauyi ya danne mishi kahon zuciyar shi. Dukar tayi yawa sai kace mara gata! Ya fada a can ƙasar zuciyar shi. Haka kawai ya tsinci kanshi da kunyar rayuwar shi baki ɗaya, amma idan ya fito yayi magana kabesi da iyalin shi zasu ga kamar bai fi karfin gidan shi ba. Dan haka yana zaune a kujeran da yake dakin ya kira Tayo ya gaya mishi, halin da suke ciki.
Babu bata lokaci sai ga Taye da Kande, sun iso amma sai da suka fara zuwa wurin shafaffe da mai, kafin suka zo suka duba Kanwar su. Yadda aka musu bayanin ai ba wani duka yayi mata ba, marin ta yayi suka ci alwashin sai sun mata dukar tsiya suna ganin halin da take ciki sai jikin su yayi sanyi.
Zayn kuwa yana sane da haka zai faru, dan haka yana koma barrack ya koma yayi kwanciyar shi zuciyar tana wani irin bugawa, a hankali ya zaro wayar ta da ya dauka a kasar kafar Imaden, a hankali ya duba wayar da kyau domin tana cikin patter.
Kunna side lamp yayi a hankali ya hango shatin hannun ta, bin yayi ya bude wayar.
A hankali ya fara duba wayar ya fara ya shiga sakonta na whatsp anan ne ya bude voice din Aina'u inda take cewa.
*Ni kike kira da yar iska? Dan na taimaka miki ki rage zafi Titilopemi? Insha Allah sai na saka kin gane ni yar iska ne jaka mara hankali*
A hankali yayi ta bin sakon har ya zo kan video da ta turo mata kusan guda bakwai uku na yan lesbian ne hudu asalin blue Film, haka kawai yaji tsanar ta kamar ya bita asibitin yayi ta kwallo da ita. Haka sakon Imaden yaga wasu hotunan da ya turo mata tare da mata barazanan cewa.
_Ina da su sun kai guda dari zan iya sake su a social media, daga na nonuwar ki har na vagine_
Cikin bakin ciki da takaici yayi swiping din wayar baki daya, bai damu da abubuwan ta masu muhimmanci ba, sanin idan ya bar wasu abubuwan tabbas, zai iya buga wayar da kasa, shi yasa ya goge ya wurga cikin jakar shi.
Dukar da aka yiwa Imaden ya haifar da tashin hankali a wurin matasa, domin dai basu san wanda yayi dukar ba, amma kuma sun ci alwashin matuƙar suka ga sai dai uwar ta ta kuma haifar wata.
Bayan awa goma sha daya ta farka, yadda taji fuskar ta yasa ta fahimtar gefen fuskar ta ya samu matsala. Hawaye ya zuba mata, idanun gefen na wurin yaki budewa,sai hawayen da yake zuba daga idanun ta fahimci idan ba sa'a tayi ba fuskar ta ya lalace kenan.
A hankali ta Lumshe idanun ta tana jin kan ta yana mata nauyi, shigowa da Baban ta yayi da yayun ta yasa ta kallon su, kafin ta lumshe Idanun.
"Titilopemi waye ya daki Imaden, domin ance kamar shine ya dake shi a Copenhagen?"
A hankali ta maida kan ta gefe, tana nazarin ƙwayar idanun shi ne, sake bude idanun ta tayi a karo na babu adadi, ta shafa gefen fuskar ta.
"Da ace bai zo ba maybe da gawata za a samu. Yazo kamar dan aika ya kuma ceto na a karo na biyu. Taya xan gaya muku waye shi? Ku shiga cikin gari kuyi ta niman shi ba mamaki ku same shi, amma kar kuyi tsammanin shi kamar dan kwaikwayo ne da zaku tasa a gaba, ko daya idan kuka je da zafi yafi attarugu zafi .. idan kuka je da sanyi sanyin shi yafi sanyin sanyi" daga haka ta juya musu baya,
Haka suka fita dan tsiya da daurin gindi sai gashi an saka curfew a cikin gari, kawai dan an daki dan gwal,
**
Tsabar ana binciken inda Zayn yake haka suka haukata garin da niman shi, nan kuwa Zayn kuwa yana can a barrack yana shirin sa.
---
Har kwana biyu babu labarin Zayn sai dai shi Imaden a kwana na uku ya farka a firgice, yadda yake zuba ihu da tashin hankali yasa aka yi ta mishi alluran barci.
Satin Titih daya fuskartar ya sab'e, duk da ta lura da Aunty Rahamatullah tana son mata magana akan Zayn amma taki yarda su yi magana ba.
Ranar da ta cika kwana takwas, Aunty Rahamatullah ta mika mata wayar ta da wasu kayayyaki.
Amsa tayi tana kallon kayan da wayar.
"Dazun wani ya ce a baki." Shaƙar kamshin turaren shi tayi ta sauka a gadon da gudu ta fito waje sai kallon ta ake bata damu ba, ta nufi wurin da ake ajiye motoci, tana kallon wurin.
"Kina niman wani ne?" Ya ce mata ta bayan shi.
Wani irin mutuwar tsaye tayi kamar an dasata zagayowa yayi ta gaban ta, ya kai hannun shi yana duba gefen fuskar ta.
"Iskanci ba abu bane me riba, yana sakawa kina tura mishi al'auranki, kuma ya biyo ya dake ki, baki ji kunya ba? Idan kika sake na kama ki sai na yagalgala namar yadda sunan namiji aka kira da gudu zaki boye useless"
Daga haka yayi tafiyar shi har ya kusan barin wurin ya juya tare da kiran wayar ta.
Dauka tayi tana kallon shi.
"Ke karuwa me kallon blue Film ko? Ki sake na kuma kama ki wallahi sai na cire idanun ki karuwan banza wacce bata da daraja ya kwanta dake ta dake ki ko class baki da shi.a cikin karuwai ma kece jakar karuwai"
"Zayn Malik!" Ta kira shi cikin wani irin murya me cunkushe da kuka.
"Ki ka kuma kiran suna na sai na yanke harshen ki" daga haka yayi juyawar shi ya bar asibitin.
"Dr A'isha!" Juyawa tayi tana kallon Aunty Rahamatullah..
"Waye shi?"
"Shi" ta kuma juyawa tana kallon shi, a karo na babu adadi, yau baki daya ba zata iya cewa kome ba.
"Shi din kamar me ceto ne a gare ni, ban fahimci hakan ba sai da na rasa wanda zai iya tsayawa ya kwatar min hakkina." Ta d'ago Idanu tana kallon Aunty Rahamatullah.
"Yana zuwa ya tafi da rayuwata, ya bani dariya ta kuma share min tears din da yake zuba behind my smile" rike hannun ta Aunty Rahamatullah tayi tana faɗin.
"Bahaushe ne?"
"Ban san kome akan shi ba, domin Brother din shi bai gaya min kome akan shi ba, sai dai ta gaya min shi din me gaskiya ne da amana, da kuma tsayawa duk wanda ya shiga al'amarin shi."
Daga haka ta juya ta koma cikin asibitin sai dai kuma haka kawai aka daina bata kulawar da ta dace karshe ma, MD na asubitin da kan shi ya kawo mata takardan sallama da kuma na kora daga aiki matukar bata fadi inda za a kamo Zayn ba. Abin mamaki ita ko tari bata musu ba, haka ta bar asibitin tana zuwa gidan su Baban ta ya ce mata.
"Ki hada kayan ki, ki bar min gidana matukar ba zaki gaya musu inda yake ba, na baki nan da kwana ashirin washi garin Voodoo"
Bata ce mishi uffan ba, sai dau tana shiga dakin ta, ta lallubi Number Zayn Malik.
Wanda ta rubuta mishi Sovie.
Dauka yayi tare da shiru.
Fashe mishi da kuka tayi..
"Kira kika yi na ji irin kukan ki ko kin kira ni ne.ki gaya min an kore ki a wurin aikin ki?"
"Yace na bar masa gidan shi idan baka zo ba"
"Ai toh meye a cikin dama kin saba karuwanci sun yanka lasisin karuwancin maza a shiga duniya akwai maza iri iri da masu kananun dick da masu manyan Dick"
"Baka da kawazuci ne?"
"Akan me zan yi kawazuci bani da shi akan aikina babu ruwana da kowa. Dan haka hang up"
Kashe wayar yayi, ta fashe da kuka ta rasa ina zata saka rayuwar ta taji sauki.
Aikuwa Zayn dai bai kamu musu ba, domin dai suna can suna niman shi ya shirya kamar wani likita ya shiga har dakin imaden da yake kwance, da uban bandeji.
Yana shiga suka fita.
Rufe kofar yayi yana faɗin.
"Dan Ubanka idan nace zan yi amfani da karfin da nake dashi tun ranar da na ci Ubanka zan watsa ka a inda ba za a kuma samun ka ba, shine zaku kore ta a asibitin. Nan da awa biyar ka sa a dawo da ita idan ka sake na dawo dan Ubanka ina cike da kai sai ba yanke joystick din ka ina kallon ka"
Yana gama fadar haka ya fice abin shi, tsabar ya razana kamar zai mutu ai babu shiri aka taru akan shi.
"Wallahi ya shigo, ku sa ta dawo bakin ta. Domin yana tare da ni bayi nisa ba."
Wallahi duk tunanin su akan dakuwar da yayi ne, nan kuwa ba haka bane ya ga Zayn kiri-kiri.
Dan haka koda ya farka zancen dawowa da Titin ya farka dan dole a ranar aka tura mata sakon ta dawo.
--
She doesn't expect da zasu kuma niman ta, kawai dai ganin text tayi ta dawo.
Kamar wacce aka saka ta, dan haka ta tura mishi sakon.
*Sun dawo dani*
dake ba a iya mishi,.sai turo mata da tsaki yayi.
*Mtsw so what are you glad?*
Kiran shi tayi tana faɗin.
"Thank you"
Tabe baki yayi ya kashe wayar dan ya tsani iyayi da rawan kai kar ta dauka yana yi ne da wata manufa dan haka ya kira ta ya karta mata warning da bakakken magana masu zafi.
A gefe guda kuwa Baban ta ya kafe ta fadi inda Zayn yake ko ta bar mishi gida, koda ta kira mahaifiyar ta itama bayan uban ta bi, ita kuwa tayi kunnen uwar shegu da su, taga wanda ya isa ya sakata dole ta gaya musu inda Zayn yake domin dai bata san inda yake ba...
Kwanaki Imaden sha biyar aka sallame shi, saura sati a yi festival na Voodoo, dan haka ana jin abin kamar wani bikin sallah shiri ake sosai, kasancewar yan uwan Mamanta mata har da yaran su, zasu zo batun baikonta, dan haka suka shirya zuwa festival na Voodoo din ana gamawa a saka ranar su juya, a cikin su kuwa har da John....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/29, 8:01 PM] Queen: Chapter-47
Duk da gidan su zai amshi bakin Ethiopia har da Mahaifiyar ta, yasa baki daya ta tattara Mahaukaciyar nan ta asibiti ta kaita kauye wurin kanta ta mishi bayanin halin da matar take ciki.
Kallon matar yayi sannan ya ce mata.
"Ba damuwa, kiyi hakuri da ƙaddaran ki, babanki ya gaya min abinda yake faruwa har ya ce min wai ya Kore ki matukar baki fada mishi inda yaron yake ba." Murmushi tayi tana gyara gashin kanta da iska yake kad'a shi.
"Baba ka kyale shi, idan ya kore zan bi Yaron mu tafi" kallon ta yayi yana mamakin abinda ta faɗa.
"Imaden din fa?"
"Kaka me yasa da ya dake ni babu wanda ya damu da ya bi min hakkina?" Ta tambayi kakanta tana kallon shi.
"Kin ga ke!"
"Ni mace ce kuma duk abinda ya min dole shi zai aure ni ba? Toh laifi ne tab'a jikina, ko uban da ya haife ni ya dake ni a gaban jama'a na rantse da Allah Zayn sai ya hukunta shi. Dan haka idan sun isa su nimo shi a kaf garin EDO, ana haihuwar maza amma shi namiji irin shi sau daya ake haifa a cikin ƙarni, zai kuma daukar dogon karni kafin a sake haihuwar namiji irin shi, ka kula da zam dawo bayan Voodoo."
"Amma kin baikon ki za ayi bayan bikin ko?"
"Baba kafin na hadu da Zayn na san zan auri Imaden amma bayan haduwa da shi ba zan iya auren shi ba"
"Wa zaki aura?"
"Allah zai kawo min shi"
"Amma kin san ba zamu baki bahaushe ba" kallon shi tayi sannan ta ce mishi.
"Kai da ka auri Bafulatana hanaka aka yi? Ko laifi ne dan na auri Hausa Man? Gaskiya bari na gaya maka matukar hausawa halin su daya da Abul da Zayn da Uncle toh wallahi ba zan auri dan uwana bayarabe ba, sannan shi dan ka da ya auro Uwata hana shi kayi? Kawai dan bani da gata sai ace ba zan auri wanda nake so ba, ina ce matar Taye Igla ce toh gara tun wuri ka sake lalle domin kuwa zan auri wanda nake so"
Tana gama fadar haka, ta ajiye mishi kudin da ta ciro a cikin jakarta, sannan tayi mishi sallama.
Duk da tasan tafiyar dare zata yi, amma bata damu ba, haka tayi ta kwasar gudu, har ta kusan shigowa gari. Bata san me ta taka Ba tayar motar ta yayi kara. Gashi wurin ba wadatar mutane ga duhuwa. A hankali ta kai hannun ta kan jakar ta. Waya ta cire ta kunna data, sannan ta kira Zayn.
Yana dauka ya ce mata.
"Meye?"
"Zayn saura kilomita talatin da tara na shigo gari tayar motana ya fashe ina jin tsoro"
"Kaniyar ki da tsoron baki da dangi ne? Ko kin ajiye ni bawan ki ne "
Dukar glass din motar aka yi ta fasa kara.
"Wayyo Allah na, gasu nan."
"Ki min shiru! Ki kifa Kanki akan sitiyerin motar, just for five minutes"
"Ok" ta fada daidai an kuma dukar Glass din inda take.
"Zayn!!!!" Ta fada da ƙarfi.
"I said keep quiet!" Ya daka mata tsawa, da yasa wayar ya fadi can, kasar inda kafaffunta yake, sake dukar motar aka yi ta fashe da kuka.
ganin sun kusan fasa glass din motar ta, yasa baki daya ta sadakar zasu kama ta. Karar fashewar glass din da harbin bindiga kusan lokaci guda, bata san lokacin da ta sauke ajiyar zuciya ta kifa akan sitiyerin motar Ba,
Tsabar tsoro da tashin hankali yasa ta suma a cikin motar,
Koda suka iso ta suma, fitowa yayi yana kallon yadda suke gudu, kamar me. A hankali ya isa wurin motar ya bubuga bata bude ba, sai da ya karasa fasa glass din motar ya bude ya ganta a sume. Sannan ya bude motar. Ya dauko ta, bude mishi mota Faruq yayi.
"Sir amma amma!"
"Kai babu wani abu" ya fada yana wani dauke kai, ya saka ta a a gaban motar sannan ya cewa Faruq.
"Ba zata rasa sifaya ba ka saka ina jiran ka"
"Haba ranka ya dade kaje kawai zan iya kome ba sai ka jira ni"
"A'a ina jiran ka"
Haka kuwa suka yi aikin saka tayar a tare , tun barin ta asibitin suke biye da ita har shigar ta kauyen domin yasan matasan da suke tare da imaden ba zasu kyale ta ba. Shi yasa ya zama jelarta yana kallon shige da feccen ta, shi fa yana yin haka ne domin Hajiya tace ya taimakawa duk wanda ya nime taimakon shi.
Dan haka ya matse a ran shi, kamar ba shi ba.
Faruq yana gama saka tayar shi ya ja motar Titih, shi kuma Zayn ya ja motar da take ciki, time to time yana hararanta, musamman idan ya kalli bakin ta, wannan bakin shi yake aikata mishi mugun abu a mafarki shi fa Allah ya mishi tsari ya auri sauran wani kato. Buga tsaki yayi ya dauki goran ruwa ya bude ya watsa mata.
"Wayyo Allah na, Zayn zasu kama ni" ta fara ihu.
"Wallahi idan kika ishe ni da ihu idan ban bude kofar kin fadi ba"
A hankali ta kalle shi, wani ajiyar zuciya ta sauke, tana kallon shi.
"Thank you"
"Mtsw" yaja mata tsaki, kallon shi ta kuma yi.
"Ke idan maita ce abinki toh ban da kurwana"
Yadda ya koma Zayn din da ta sani yasa ta shiga hankalin ta, har kofar gidan Ubanta ya ajiye ta.
"Dama kasan gidan mu ne?"
"Out" ya fada yana kara tsuke fuska.
"Zayn saura kwanaki ayi baikona da Imaden sun ce idan ban gaya musu inda kake ba.."
"Toh ki gaya musu mana! Sai me?"
"Ni bana son Imaden ne" ta fada tana me juyawa zata bar motar.
"Ina ruwana a cikin mazan da kike bi babu wani ne da zaki ce baki son kwarton ki?"
Juyawa tayi tana kallon shi.
"Bani da shi, duk kwartayen basu min ba"
"Out" ya fada mata da karfi. Da sauri ta fita har jikin ta yana rawa.
Zayn ya iya tsawa me gigita mutum. Kuma wallahi lokaci guda ya kidima mata lissafi.
Har ta shiga cikin gidan su, da yake samun baki.
"Daga ina kike Ritah?"
"John!" Ta fada da ƙarfi, tana me isa wurin shi da gudu, ya bude mata hannu shiga jikin shi tayi. Har da yar kwallar ta, na farin ciki tsakanin ta da Mamanta sai bin juna da idanu. Haka suka yi baje aka yi ta hira, daga nan ita da John suka haura sama suka kuma bude wani hiran, shima yaso ya bugi cikin ta, akan lallai ta gaya mishi waye Zayn dariya suka yi ta musu, duk wanda ya matsu ya nime Zayn da kan shi.
Sai dare john ya bar dakin ta ya tafi masaukin shi.
**
Aina'u da Niman suna sai gata har zuwa tayi gidan su imaden, ta kai mishi kayan dubayya, abin da tayi bai wani burge family din shi ba, amma ganin yadda yake rawan jiki a kan ta yasa suka fara kokarin fahimtar akwai wata alaƙa a kasa, sai suka share su ma.
Da zata tafi ne suka tambaye ta tasan waye ya daki Imaden a Copenhagen?
Rintsa idanun tayi kafin ta bude tsabar tsoro.
"Na san dai Zayn Malik sunan shi amma ban san kome a kan shi ba."
"Ok ko zaki bincika mana wayar kawarki ko suna tare da wanda ya dake shi na nan?"
"Insha Allah Ma"
Haka ta yi musu sallama, da shan alwashin zata binciko kuwa.
*
"Kayi appointment da shi yau zaku gana?"
"Yana nan ko baya nan?" Ya tambayi sakatariyar Mr Abdul Ganiyu Ademola Ades.
"Yana ciki." Bai jira karin bayani ba ya wuce abin shi kai tsaye.
Yana shiga ya same shi yana waya cikin kwantar da murya.
"Kabesi kayi hakuri ina ta bin ta ne ta gaya mana waye Yaron"
Sai da kabesi ya kashe wayar sannan ya kalli Zayn, zama yayi a kujeran da yake fuskar ta Baban Titih.
"Waye kai?"
"Ni ne wanda ya daki Imaden a Copenhagen da kuma asibiti, naga kana kwantar da murya tare da barazanar zaka kori A'isha ne, shine nazo na tambaye zaka basa yar ka ce domin kwace wani yanki da kayi ka bude masana'antu ka, shine zaka biya shi domin ya rufe maganar ko?"
Ciro wani file yayi a jikin shi ya ajiye mishi.
"Naga kuna ta wahala ne na zo na gaya maka ni na daki Imaden matukar zai daki mace kamar sa'an shi ba makawa a saya mishi gadon jinya a nan asibitin. Sannan ka sake Yarka ta bar gidan ka da sunan ka Kore ta a kan ta nimo ni, ina gaya maka wallahi zan tafi da ita. Mark my words. Idan kuma yar ka jari ce ka gaya min nawa ka mata kudi zan saya"
"Kasan me kake fada?"
"Na san me nake fadawa uba irin ka da bai san ciwon yar shi ba, idan ka sake Yarka ta mutu a wannan yanayin, sai human rights sun rufe ka, kuma ina son ka rubuta ka ajiye kama dan iska zan yi babu abinda ya dame ni"
Yana gama fadar haka ya bar office din bayan ya bar mishi file din.
Wunin ranar Baban Titilopemi yayi shi ne cikin tashin hankali da tsoro domin tunda yake bai tab'a ganin tsageranci irin na Zayn ba sai gashi an zo har office din shi ayi mishi gargadi akan yar shi.
Koda ya koma gida kallon ta yake ba na ta samo dan dambe oho? Haka ya wuce baki daya abincin daren da bai ci da su ba kenan, ita kan duk zaman da take cikin mutane baya hanata sake murmushi duk ta kwana biyu tsakani bata gan shi ba, amma kuma haka kawai take jin a ranta kamar bata da sauran damuwa.
Ranar Alhamis ya kama zaa tashi da bikin festival na, Voodoo dan haka bata samu zuwa asibiti ba, ranar fita suka yi bayan ta saka wani karanmiski maroon, wanda aka mata mermaid gown, gashi ya fitar da surar ta Dakyar take numfashi. Kanta da kafadarta wani net na murzani ta saka, sai kugun ta da ta saka wasu mirzanin, gashin kanta kwalliyar mirzanin aka mata da shi. Sannan ta ciro wani takalmin da John ya kawo mata ta saka tare da yar karamar porse din shi.
Tana gama shiryawa ta fito ta samu Yayun baban sun shirya ita ake jira, suna ganin ta suka fara ihu.
Haka suka yi ta hoto.
Sannan suka tafi fadar kabesi, duk da basu ji dadin ganin ta ba, sai dai yadda suka ganta cikin walwala yasa suka kasa hakuri yar wata yar uwar Imaden tayi mata magana.
"Ke wato farin ciki kike, da halin yake ciki wato" kallon imaden tayi sannan ta ce mata.
"Taya zan yi farin ciki da halin da mijin da za'a aura min yake ciki? Shi ba namiji bane? Ai duka na yayi me yasa ni na tashi? Ok dukar maza daban yake" kamar an ce ta d'ago kai sai akan......300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/30, 12:54 PM] Queen: Chapter -48
Ido hudu suka yi da Zayn, yana tsaye shima da traditional wear, kin dauke idanun ta tayi, tana kallon shi kamar wani abinda ba kasafai ake samun shi ba, kamar irin ka tafi daji ka tsinci zinari ne, tab'a kafadar ta John yayi ta buge hannun shi, domin zata iya tsallakawa wurin Zayn, shi kan shi Imaden kallon inda take kallo yayi idanun shi ya sauka akan Zayn da ya dauke kan shi, bai san lokacin da ya mike akan keken shi ba. Jin ana yiwa Imaden magana yasa ta juyawa jikin shi har rawa yake, takawa tayi wurin shi tana cewa.
"Meye haka a cikin mutanen ma?" D'aga hannu yayi zai labta mata mari, ta bayan shi yaji an saka mishi bindiga, a wani zabure yayi waje da gudu, dake akwai cunkoson mutane baka iya gane wasu, a hankali yazo bayan ta yayi kasa da kan shi har tana jin saukar numfashin sa.
"Ki daina kokarin acting like mace me kamun kai, duba ke har maza nawa kike son kiyi iskanci da su? Ji shigar ki ? Kome naki a bayyane? Ba zakiwa Kanki fada ba? I hater you badly dama kazamar jikin ki ta saba Zina ba laifi bane dan kin fito a haka " Daga haka ya kai hannun shi saman pose dinta ya saka mata wani takarda, "ki bawa Babanki."
Ji tayi kamar breathing din da take ja ya tsaya cak, baki daya ji take kamar zata zube a kasa, tafiya tayi luuuuuu zata fadi, John ya rike ta tana jan numfashi sama sama. Fitar da ita aka yi itama. Domin baki daya ta ga abinda bata tab'a shiga tashin hankali da rikicewa irin haka ba sai yau. A hankali ta mike kamar zata fadi, John ya kuma tallafeta.
Tashi tayi tare da nufar kofar masarautar ta shiga, tana shiga ta samu kowa hankalin shi a tashe anyiwa Imaden alluran barci, tana shiga suka mata caaa. Tun karfe sha daya na safe suka barta a tsaye aka hanata, zama wai sabida ita Imaden yake shan wahala dan haka she deserved to be punishment. tana tsaye a wurin har aka yi sallah azahar da la'asar da magariba include isha. Kafar ta kamar ba nata ba, tana tsaye duk lokacin nan baban ta ya shigo ya ganta a tsaye bai yi magana ba domin Queen Mother tayi mishi bayanin an mata wannan hukuncin ne domin tasan prince imaden yana da daraja.
Sai wurin karfe tara saura kafin kabesi yasan abinda yake faruwa, shima Ubanta ne ya kira shi a waya ya gaya mata ayi mata sassauci mahaifiyar ta tana cikin damuwa bata ganta ba, idan ka ga Titih a lokacin tayi wani irin kokari take ta danne kukan ta, domin babu amfanin tayi kukan dan haka tana tsaye Mamar shi ta fito.
"Zaki iya tafiya amma kiyi kuka da abinda yake dab da samun ki tunda ba zaki gaya mana waye ya dake shi ba, kema sai mun kunyata ki" a hankali ta juya amma kafarta yaki bata hadin kai, dakyar ta d'ago kafa daya, amma ta zube a wurin. Dariya suka mata, sake Mikewa tayi Dakyar ta fara tafiya bata jin kafar ta zata kuma moran shi. shi bata dauko wayar ta ba, haka ta fita daga masarautar dakyar kamar me koyan tafiya, sai da ta fita kuka ya kwace mata, haka tana kuka tana kome gashi kafar yaki bata hadin kai. Nufar wani karamin gada tayi tun daga nesa ta hango dandazon maza haka yasa ta cikin tashin hankali, kamar zata juya sai kuma ta kasa domin kafarta yayi tsami.
"Ya Allah!" Tunda ta shiga wannan yanayin bata kira Allah ba sai yanzu. Tashin hankali ya kai intaha. A hankali ta furta.
"Zayn!" Ta juya gabas da yamma kudu da Arewa, babu shi babu daliln shi, kawai ta saka a ranta duk abinda ya faru da ita me kyau ne.
"Gata nan"taji wani ya fada cikin yarbanci, da sauri ta juya tana kallon su.
"Hello Baby kana ina" ta saka pose din ta a kunnen ta kamar tana waya, hadari ne da iska ya taso, sosai har da guguwa, amma haka bai hanata saurin wuce su ba, finciko ta daya yayi suka sakata a tsakiyar su.
"Hello Ma mun same ta, idan bata fada ba, zamu aikata kome tunda dama anyi shirin haka"
Durkusawa yai gabanta.
"Waye gayen da ya daki Prince din mu?"
"Ban san shi ba" ta fada a sanyayye,
"Kai Lola" durkusawa yayi, aikuwa ya saka hannun shi a gaban rigar lola har kasa.
"Waye ya daki Prince?"
Ya kai hannun shi gaban rigar ta.
A hankali ta cire takalmin ta, kafin ya idda abinda yake nufi ta same shi da hill din a goshin sa.
"Wayyo" ihun da yayi yasa yaran suka yi kan shi ita kuma ta samu ta mike ta fara gudu.
"Ta gudu"
Da gudu suka fara mata, aikuwa suka shiga gudu takalmin kafar ta daya ma wulli tayi da shi, iya karfin ta take gudu tana waiwayyen bayan ta, karo da tayi da abu yasata komawa ta fadi dabas, sai da tayi zaman yan bori, kafin ta mike dakyar. Juyawa yayi yana kallon ta, daidai isowar mutanen.
Tarin da take tana haki tana son yin magana amma ta ƙasa.
"Malam ka bamu ita, kayan mu ne?"
Da sauri ta koma bayan shi tana rike rigar shi.
"Ke zo nan" shi kuwa jikan Hajiya zukar mandula yake kamar ya samu wani abin Arziki, yana gamawa ya yarda filtar ya ce musu.
"Me kuka ce?"
"Kayan mu ce?"
"Na jima da tanadawa kaina ita me kuke bukata?"
"Ta gaya mana waye ya daki Prince?"
"An gama amma ba zan baku ita ba nima zan tambaye ta da kaina, na jima ina son..."
"Gaskiya ba zamu baka ita ba, fitowa yayi sosai suka gan shi irin mazan nan ne yan dambe. A hankali ya fito bindigar shi yar karama da ita, yana me zare gidan bullit din ya gansu talatin sa bakwai, harba bindigar yayi a sama kawai karar harbin ya sasu gudu babu shiri.
"Ina kuke?" Ina tuni sun cikawa wandon su iska. Juyawa yayi yana kallon Titih, baki daya ya juyo mata wani irin kala, hannunta takai ta kare kirjin ta, fisge hannun yayi yana faɗin.
"Na gaya miki Ƙarki sake mu haɗu ko?"
Sai ta rasa da shi da yan daban waye ya kamata ta fi jin tsoron shi, domin wani irin fisgarta yayi ya daura ta a kafar shi, tare da nufar motar shi da ita ya bude bayan ta cillata, baki daya ba zai ce ga yanayin da yake ciki ba,, sai dai ya tsinci kan shi sa zare Belt din shi ya shiga motar, ganin tana kokarin tashi zata bude daya kofar ya jan yo kafar ta, ya kwaye rigar ta sama, idanun shi da suka gama rinewa da bala'in fitina ya sauka akan cinyoyin ta, wani irin yaga rigar yayi har kirjin ta.
"Zayn baka yi kama da irin shi ba, Zayn kai ba Mugu bane! Zayn kai mutumin kirki ne karka bata min suna." Da karfi ya haura kanta yana me jan wandon shi kasa.
"Zayn idan kayi magana zan baka kaina karka da gwada min karfi please Zayn wallahi kai baka yi kama da irin su ba" ta fada tana girgiza shi, a hankali ya mai da ita ya kwantar sannan ya fara kokarin kai hannun shi kasarta domin.
Bakinta ta kai kunnen shi.
"Idan har haka zai saka, ka samu nutsuwa Zayn kayi yadda kake so dani. Da na bawa Imaden kaina gara kai na baka kaina sau dubu" ta fada tana me lumshe idanun ta, kuka na taso mata, sai dai yadda tayi tsammanin abin ba haka bane, domin shi ba ita bace a gaban shi, hannun shi ya kai kunnen shi sannan ya ce.
"Yan jaridar suna wurin?"
"Eh Sir suna nan"
"Good Job"
A hankali ya kalli fuskar ta da yake gefe.
"Daga yau kika kuma saka turaren ki nan ba ni zan miki wadancan yan iskan hayan sun ishe ki" ya fada deep breath din shi a wuyar ta, wani irin yanayi ne yake gauraye a tsakanin su, bakin shi ya kai wuyarta, fasawa yayi a hankali ta juyo da fuskar ta gare shi tana me jefa mishi numfashin ta a daidai fuskar shi, juyowa yayi bakin shi da nata, suka hadu bakin shi kan nata, idanun shi cikin nata, kafarta ta ware ta makale shi tare da saka hannun ta dukkan biyu a wuyar shi.
"Zayn! Me yasa ka taimake ni? Do you love me?"
Yana jin maganar ta har cikin makogaron shi.
"Zayn do you want me in your side?"
A hankali ya kai kan shi wuyarta, yana sake mata wani irin numfashi, abin ya motsa goga mata hancin shi yake a kafadarta yana kara k'amk'ame ta, he wish he dream be come true, bai tab'a romance da wata mace ba, yau sai gashi tun daga wuyar ta yake bata passionate kiss me dukar zuciyar mace, cikin wani irin zafi-zafi kamar me jin yunwa, baki daya ya Haukace mata kamar wanda ya ke niman wani abu a jikin ta, kawai yadda ya gigice kamar yadda bata zata ba, Zayn ya goge mata tunanin kowani namiji da yadda yake Binta da zafi-zafin yanayi, wanda shi kan shi bai san haka zai iya faru da shi ba, sai dai lokaci guda Maganar Hajiya ya zo mishi ba zata.
*Zainu zina bashi ce, duk yadda kaso kaci kad'an ko me yawa zaka biya da hannun ka ko da wani naka, Zainu kayi aure idan ka samu halin koda kuwa bama wurin da kake, ka biya sadaki ka auri macen da tayi maka daga kamammu masu ibada ko kamammu daga ahalu kitabu, karka ji dan bamu inda kake kayi zina Allah ya baka ya kuma hore maka, kayi aure babu wanda zai tuhume ka idan kace matar ka ce, amma Zina fa? Koda wasa ba zaka so ka hadu ka karuwar ba, gudun kar ta kunya ta ka kayi aure kai waliyin kan ka ne, ni zan tsaya maka.*
A hankali ya farka daga yanayin da yake, bai san lokacin da dumin jikin ta, tare da tudun kirjin ta suka kara mai da shi cikin wani azazzaben bukatar mace a kusa da shi ba, ya kai bakin shi habb'arta yana binta da wani azzababen kiss da yasata jin baki daya jikin ta ya dauki mazari, k'amk'ame shi tayi, tana jin bakin shi tun daga wuyar ta har tsakiyar kirjin ta, a nan ya dasa kan shi, yana juya ka shi, d'agowa yayi a zafaffe. Ya zabga mata harara, sannan ya ja tsaki ya fita daga bayan motar ya dawo gaban ya gyara belt din shi aikuwa mandiyar shi tana tsaye, jan numfashi yayi sannan ya ja motar suka bar cikin area din baki daya barrack ya wuce da ita, tunda Samuel ya gan shi a birkice, ya ce mishi.
"Sir are you ok?"
"You can live" ya fada mishi, Samuel na barin gidan gidan shi, ya bude mata motar.
"Zaki fito ko sai na fito da ke?" A hankali ta saka kai ta fito jikin ta yana rawa, tana rakube rakube ta bi bayan shi har cikin gidan, wucewa daki yayi ya kwabe kayan shi, ya cire wata Black leda ya zuba kayan, sannan ya daure su, kafin ya shiga ban dakin. Sakarwa kan shi ruwan sanyi yayi yana taryo abinda ya faru a tsakanin su, yana jin wani irin shame a tare da shi abinda ya aikata baki daya ya saka mishi jin wani irin yanayi da bai tab'a jin shi a cikin shi ba.
Yarinyar nan mayya ce, baki daya ta mishi asirin da yasa shi aikata ba daidai ba, dole ma ya mata gargadi da babban murya. Sai dai gobe aikin shi da kammala.
Haka ya gama wankar shi, ya san tana falon dan haka ya shiga shiryawa cikin pjama ya fito falon tana zaune a ƙasa dabas. Tunawa da yayi da Hajiya tana yiwa su Aunty Rukayyah fadar zama a kasa yasa y daka mata tsawa.
"Dalla Malama wuce dakin can kiyi wanka." Tashi tayi da sauri ta wuce dakin, ban daki ta shiga tayi wanka sannan ta dauro towel din shi, a hankali ta wuce wurin kayan shi ta dauki wani Black singlet din shi ta saka ta kuma sake niman wandon shi boxes ta saka, sannan ta haye gadon shi ta sake gashin ta, bayan ta cire duwatsun mirzanin ta kwanta, dama a gajiye take, tuni barci yayi gaba da ita, ko tuna wani shi Zayn bata yi ba, damuwar kawai tayi barci ta gaji. Lekewa yayi ya ga tana barci sannan ya shiga ya kashe mata wutar dakin ya dawo falon.
Wayar shi ya dauka ya kira wani layi.
"Mr Ganiyu?....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/30, 7:47 PM] Queen: Chapter -49
"Yanzu da wani abu ya faru da ita fa?"
Daga can ya ce mishi.
"Kayi hakuri yallabai."
Gyara kwanciyar shi yayi akan hannun kujerar shi.
"Da wani abu ya faru da ita haka zaka bani hakuri? Zan maka lamani daya shine zan rufe sunan ka a cikin marasa kishin kasa, amma batun A'isha ko Uwarta ce karta sake ta d'aga murya akan ta, by now I'm het guardian. I'm not angel of guardians but i will be best enough the for her Dan haka kar na kuma ganin ko ji wani jahili ya shiga sabgar ta, sannan kar na kara jin wani abu ya bayyana mara dadi, kai ne Ubanta ka tsaya a haka idan na juyo ba zai maka kyau ba, abinda kake bukata aka baka so karka sake raina ya B'aci Ni kaina bana iya control din kaina idan ba fusata akan abinda nake da wani sharafi akan shi"
Daga haka ya kashe wayar shi, a daren ya kira Faruq.
"Gobe ka kawo min abaya, get ready for the last operations"
"Insha Allah Sir"
Daga nan ya gyara kwanciyar shi, barci me dadi ya dauke shi, me cike da wani mafarki me shegen dadi, duk abinda ya faru a cikin daren jiya ne yayi ta dawo mishi, sanyin da ya busa tare da yanayin da yake mafarkin ya kuma haifar mishi da mikewar gimbiyar shi. Sambal a hankali ya bude idanun shi mike a sadade ya shige dakin domin wani irin sanyi da bukatar bargo yake ji, yana shiga dakin ya haura gadon, a hankali ya janyo bargon tare da ita suka shige jikin shi ya lullube su, wani irin ajiyar zuciya ya sauke lokacin da tudun kirjin ta ya shiga cikin jikin shi, kara k'amk'ame ta yayi yana me turata cikin cinyoyin shi. Aikuwa ta shige tsaf tayi luf kamar yar mage, sai lokacin ya ji a temper din shi ya fara dawowa daidai, bai tab'a barci cikin salama da aminci irin na yau ba, baki daya ji yake ya samu abinda yake bukata tun da jimawa. Ya gyara mata kwanciya sosai, barci fal idanun shi, adana abar sa a kirjin shi yana shafa bayan ta. Sai dai baki daya yanayin shi ya sauya daga lokacin da tsokokin jinin su ya hadu da juna, baki daya Zayn ya nime rasa nutsuwar shi, domin, wani irin k'amk'ame ta yayi yana kara cusata cikin jikin shi, tare da ya mutsa mazaunin ta, baki daya itama barcin bata yi shi cikin kwanciyar hankali ba, domin wani irin yanayi da Zayn ya wurgata a cikin shi gashi kamar jaraba sun kasa bude idanun su, suna makale da juna idan ka ga yadda suke yatsuna gadon baki daya sai da suna yarda bargon can gefe janye rigar jikin ta yayi sama, albarkatun kirjin ta suka sauka a jikin shi, wani bala'in dauke wuta yayi, ga uban dumin da ya ziyarci maganaɗisun kwakkwalar shi da gangan jikin shi, wani azababben feelings da hot desires, me karfi suka tab'a duk wani maji dadin jikin shi, kan shi ya kai wuyar ta yana sake mata wani deep kiss, me ɗauke da erotic Romance me zafi da sanyi, hannun shi ya kai ziyara saman na Fulanin ta, baki daya kome ya tsaya mishi, wani irin murza yake mata wanda yasa ta bude idanun ta, dan dole ta ce mishi.
"Zaynnnnn!" A hankali ya lallubi bakin ta, ya shiga kiss dinta kamar zai cinye mata baki, hannun shi baki daya yana kan kirjin ta, ya mata rumfa da fadada kirjin shi, yana bin ta da zafi-zafi da sanyi sanyi.
"Zaynnnnn" ta kuma kiran shi tana me cire bakin shi cikin nata, ta fashe da, kuka da ya saka shi sawa ya sake ajiyar zuciya,a matukar gajiye ya komawa gefe yayi tare da rub da ciki ya cigaba da barcin shi. Kamar yadda ya baro falon.
Asuban farko ya bude idanun shi gashin kanta ya lullube mishi fuska, shakar kamshin turaren ta yayi ya kwashe gashin kanta ya zuba mata ido, a hankali ya kara lumshe idanun shi. Cikin jin takaici ya janye daga jikin ta, ya koma gefen gado ya tashi ya gama hararan ta, sannan yayi shiru kafin ya mike zuwa ban daki wanka yayi yana kallon kan shi domin baki ɗaya bai san lokacin da ya fada tashin hankali haka ba, gashi shine yake yiwa Abul fada yau shine kuma yana haka da wani idanu zai kalli Abul.
Haka ya fita ya shirya a tsanake sannan ya nufi wurin kayan shi ya zuba mata ido, ji yake kamar ya ta zabga mata mari yadda tayi wani luff. Kamar mage sai wani barci take shi kuma ta bar shi cikin wani irin yanayi.
**
Kamar yadda suka tsara haka ya tafiyar da kome na shi, karfe shida na safe suka tisa keyar Imaden. Haka ya kira Mr Abdul Ganiyu ya Nishi gargadi sosai akan abinda suke sannan ya cire layin tun a garin ya karya domin baya son cigaba da ajiye Aisha yadda zata dauka yana da wani hujja ne. Sai dai abinda ya faru a tsakanin su ya jefa masa damuwa me mugun yawa, sun bar garin Edo ta jet na army ne, shi yasa suka isa Abuja akan lokaci. Yana isa ya gabatar da kome da cike-cike sannan ya juya ya bar abujan ya nufi kaduna, tun kafin ya isa ya kira Uncle Bashir, wanda basu kai kwanakin da suka diba ba, suka dawo dan baki daya satin su biyu da kwana biyu, suka dawo sakamakon Hajiya dai ba wani ciwo take ba, kawai matsalar ta kar Zayn ya yi nesa da ita ne, kuma suna barin ƙasar ta samu lafiya lau koda suka samu ganin likitan magani aka bata na ciwon gwiwar ta, haka suka ga likitan a cikin kwana ki tara, suka gama kome sannan suka shirya dawowan su.
--
Karfe daya na rana ya sauka a garin kaduna, da farin ciki ya samu Hajiyar shi, suka baje hira. Duk kawai ya manta da Titilopemi kuma yayi nasarar haka, sai dai da zarrar ya zama alone zata dawo mishi ruhin shi sa zuciyar shi, baki daya ya tattara laifin abinda ya faru a tsakanin su a matsayin sharrin shaidan da zuciyar shi ne, da ita ma yarinyar shaidaniya ce,. matukar tana kusa da namiji sai ta hillace shi, kuma yana da yakinin haka ce ta fara da shi, dan haka ya tattarata ya watsar da ita, baki daya ya mai da hankalin shi wurin kulawa da Hajiyar shi, kamar zai goya ta.
**
Hasken rana ne ya hasko fuskar ta, a hankali ta bude idanun ta, waɗanda suke cike fal da barci, tana kara lumshe su, domin barcin bai ishe ta ba, ta kara narkewa a Pillow, strong feeling na kara shigar ta, abinda ya faru daren jiya suna kara dawo mata, kallon rigar shi da ya cire a jikin ta yayi ya wurgi da shi wani wurin can. Sake janyo Pillow tayi ta k'amk'ame a kirjin ta, tana jin duk wani bugu na zuciyar ta, yana bada straight sound daga Heart beat dinta. She didn't have enough time to ask wani lokaci ta fasa haka but shi din is like angel of guardians ne a rayuwar ta, yayi swiping tears din ta three× taya zata manta da last night moment, a hankali ta kara k'amk'ame Pillow din tana fatan yana nan ta kalli yadda zai dauki kome kamar bai faru ba, dan haka ta sauka a gadon ta rike da bargon ta kare kirjin ta, sannan ta nad'e a hankali ta nufi ban daki, ga alamar yayi amfani da shi, dan ga toothbrush and toothpaste din shi a wurin sai wani pink colour shima sabo ne ko bude shi ba shi ba ayi ba, a hankali ta dauka ta bude sannan ta matsa ta fara wanke bakin ta da shi, tana gamawa ta tara ruwan zafi ta shiga cikin ruwan tana lumshe idanun ta, a hankali kome ya shiga dawo mata kamar a mafarki har da kukan ta, a hankali ta mikar da kafarta, tana kallon sama domin yadda yake bin ta wuta-wuta kamar me jin yunwa, yasa ta kara jin ya kashe mata zuciyar ta ashe Imaden ba hauka yaƙe mata, Zayn shine daidai da rayuwar ta, kome na Zayn shine daidai da ita, Zayn ya shayar da ita kundin mamaki da wani abinda bata zata ba, haka ya gama nutsuwa a ruwan kafin ta yi wanka ta fito da alola, sannan ta nufi wurin da ta ga ya ajiye mata kayan Sallah da dogon hijab, dauka tayi ya saka da abayar tayi sallah, sannan tana wurin tana jiran shigowar shi amma babu labarin shi.
Haka ta gama ta fito tana kallon yagalgalen kayan ta na jiya, a sanyayye ta haɗa kayan ta saka a cikin wani bakin leda. Sannan ta dauki har da boxes din shi da singlet din ta nufi falon ta ajiye sannan ta dawo dakin ta gyara tsaf,.kafin ta dawo falon babu kome sai wani hoton ta a jikin wani board din hoton ta ne, kasan hoton na Imaden, sai na Baban ta.
Jikin ta yana rawa ta isa gaban allon ta fara cin karo da manyan rubutu da manyan baki.
*IDAN ZAKA KAMA BERA DOLE SAI KA SAKA MISHI KIFI DA KAYAN KAMSHI YADDA ZAI KAMU AKAN LOKACI, BANA BUKATAR MIKI DOGON BAYANI AMMA NAYI AMFANI DAKE NE NA KAME IMADEN SANNAN KE KUMA KI TAMBAYI BABAN KI NAWA NE PRICE DIN KI DA YA BANI SO PLEASE DAGA NAN NA DATSE DUK WANI ALAKAR DA YAKE TSAKANIN MU KI DAUKI NA JIYA AS A DREAMS YADDA KIKA KWANTA DANI HAKA KIKA FARKA BANI NAN A RAYUWAR KI.... BUT IDANUNA YANA KANKI IDAN KIKA SAKE KINA FITA ANYHOW WALLAHI DAGA INDA NAKE ZAN KONA FUSKAR KI, DAN HAKA KI BOYE JIKIN KI KAFIN ALLAH YA BAKI MIJI NA GARI BYE ƘARKI SAKA NI A CIKIN JERIN GWANON MANEMANKI DOMIN BAN TAB'A KAUNAR KARUWA ME BIN MAZA GIDA BA. INA DA TSAFTA NI BA KAZAMI BANE DUK ABINDA ZANCI ME TSAFTA NAKE CI... KARKI SHA WUYAR NIMA NA BABU WANDA ZAI BAKI INFORMATION AKAI NA IDAN KUMA KIKA CE ZAKI IYA GA HANYA*
SAKO
DAGA
ZAYN MALIK...
A hankali ta zube akan gwiwar ta,.....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/31, 8:33 AM] Queen: Chapter -50
Fashe tayi da kuka me mugun tashin hankali, baki daya kafar ta kasa tashi tsaye, kuka take.
"Zayn me na maka ne haka? Meye nayi da zafi da nayi deserve cin zarafi haka? Zayn!!" Ta fada cikin matsanancin kuka a hankali ta mike, ta fara fatali da kayan falon, sannan ta dauki kayan ta.
"Yadda ka sani kuka Allah sai ya saka min da Ni'imar shi" duk yadda taso tayi zagi ko cin mutuncin akan Zayn zuciyar ta da bakin ta sun ki.
Haka ta bar gidan tana kallon abinda ya faru like dreams, wanda zai zo kafin ka farka ka manta da shi, tana kallon abinda Zayn yayi mata kamar ba shi ba, amma wadancan kalaman shi sun ruguza mata duniyar ta, yadda ya rike harshen ta cikin nashi, yadda hannun shi yake grabbed nonuwarta, kawai abin ya tsaya mata a kwakwalwar ta, habb'arta wuyar ta, Kirjinta zuwa tsakanin kirjin ta babu abinda Zayn bai sarrafa shi ba a daren jiya amma ya kira haka da sunan mafarki ya ce ta dauki a matsayin mafarki? Ina wallahi sai ya gaya mata dalilin da ya taimaka mata, me yasa ya taimaka mata? Me yasa ? Me yasa?
Tana tafiya amma yadda take kuka sai ta baka tausayi, sai lokacin ta tuna da abinda ya bata jiya, hannun ta yana rawa ta bude ledar, ta ciro poser din ta bude a hankali, ta bude. Ciro takardan tayi hannun ta yana rawa, ta bude.
*Zan rufe duk wani hujja akan ka! Tayi min a price din haka! An rufe kome*
Wato kasuwanci Ubanta yayi da ita? Itace ma hajar shi ta kasuwanci, horn aka mata a bayan ta, sai lokacin ta lura da tana tsakiyar hanya.
Matsawa tayi gefe motar ta koma can gefe tayi parking.
Fitowa Tobi yayi ya bude mata bayan motar, kallon shi tayi hawaye na zuba mata!
"Madam ki shiga na kai ki gida, wannan shine aikina"
Bakin ta yana rawa ta ce mishi.
"Waye shi?"
"Am sorry Ma ina umarnin da ya bani kenan na zama drive din ki har na lokacin da zaki yi aure."
Ya fada mata, idan taji kalamar zata yi auren nan ji take kamar ta mutu da bakin ciki.
Cikin tsawa da masifa ta ce.
"Ba zan shiga ba, sai ka gaya min waye shi?"
Sake komawa yayi ya ɗan sunkuyar da kan shi hannun shi dukkan biyu suna gaban shi.
"Am sorry Ma tukaki shine aikina"
"Ba zaka gaya min ba?"
Ta tambaye shi cikin raunaniyar murya.
"Am sorry Ma wannan shine aiki na" ya kuma fada mata.
A hankali ta shiga motar dan ta fahimci ba zai tab'a bata abinda take bukata ba, sai ma karin bakin ciki. Shi kan shi ya ji babu dad'i amma ya zai yi umarni Zayn ya basu kar a sake a gaya mata inda yake.
Haka ya kai ta har cikin gidan su, zata fita ta ce mishi.
"Idan Kanwar kace a cikin wannan yanayin haka zaka barta?"
"Kiyi hakuri Ma aikina nake babu abinda na sani."
"Kar ka kuma zuwa dauka ta"
"Kiyi hakuri ma akan aikina nake" fita tayi cikin motar, ta nufi cikin gidan. Mahaifinta tafara cin karo da shi.
Takowa tayi gaban shi ta d'ago hannun shi ta saka mishi takardar da Zayn ya bata.
"Ina cewa nice dai hajar ka? Ka sayar dani a wurin waɗanda suka maka, toh jiya furashin ya sauka sauka dai-dai, sai kayi farincikin yar da ka haifa itace hajar ka"
"Aisha listen to me?" Ya fada cikin tausayin ta tare da jin abinda Zayn yayi ya kyauta mishi domin ya bashi yancin fuskartar kowacce irin rayuwa.
"Ki godewa Allah da aka.."
Cikin wani irin hauka da kuka ta ce.
"I can! Kasan yadda nake ciki? Kasan yadda zuciyata take ci balbal da wuta? Nagodewa Allah da ya bani iyaye marasa imani koda ya sanya na zama hajar kowani namiji? Imaden ya gama abinda yake so da ni yau kuma Zayn dan kana son a rufa maka asiri? Kasan kuskuren dakayi? Sakewa da kayi da shi ya rusa imaden shi din spy ne domin ya rusa imaden ya shigar dani ya kuma shigar da kai. Ba dakiki bane duk motsin shi da numfashin sa, akan aikin shi na soja yake. Amma dan kana son rufin asirin ka shine ka bankad'a min yawa asirin wallahi nayi bakincikin haihuwa ta da kuka yi domin shine ƙaddara ta"
Duk gidan babu wanda bai fito ba, juyawa tayi takalli Mahafiyar ta, dafe kirjin ta tayi da yake mata nauyi.
"Me yasa lokacin da kika samu cikina baki zubda shi ba?"
Ta nemi wuri ta zauna, a hankali ta cigaba da cewa.
"Kun kashe ni da rayuwata, kun gama da rayuwa ta, me yasa kome sai Ni?" Da sauri ta mike ta haura sama da gudu, ta kai second to the last step, kamar wacce aka turo ta haka ta fado daga steps din har kasa "Titilopemi!" Ubanta ya kira sunan ta da karfi, yayinda Uwarta ta kirata da "Rita" sake yunkurin Mikewa tayi taki baki daya jikin ta ba zai bata hadin kai ba kowa tayi, da gudu suka rufa a kanta. Ganin har ta suma fashi goshinta ya fashe, da sauri suka fita da ita zuwa asibiti.
**
Baki daya wani irin yanayi ne ya shige shi, ga nutsuwan da kara bayyana ƙarara akan fuskar shi, sai ya zama wani irin mutum da baya son magana idan zaka gan shi a takure yake ko dogon magana sai Hajiya tayi da gaske, ya zama shiru-shiru mara son hayaniya da fitinar mutane.
Yana d'aga karfe ne, sau biyu karfen yana kuskuran fado mishi kirjin shi, shigowar Judaal dakin yasa shi ajiye karfen.
"Barka Ya Zayn!"
"Hmm!" Ya ce mata.
"Ga abin karyawan ka nan" ta ajiye mishi.
*Thanks but ina azumi"
"Ayya Hajiya bata sani ba."
Ta fada tana niman wuri ta zauna. A hankali ta fara kokarin mishi surutu.
"Kin ga Jeki zan zo" ya fada da sassanyar murya.
"Toh naji kaga kwalliyata!" Kallon ta yayi, a hankali take juyi da dariya, baki daya ya shagala da kallon ta domin ta sauya mishi Titih sak,
"Nayi kyau?" Girgiza kai yayi tare da cewa.
"Jeki nace" ya fada da ƙarfi, da yasata nufar kofa babu shiri. Sai da ya gama nazarin shi akan Titih kafin ya fito, ya samu Hajiya da iyayen shi a falon, ajiye tiren karyawan yayi a table, sannan ya koma inda Hajiya take zaune ya kwanta, ya daura sawun shi akan hannun kujeran ya kwanta.
"Zayn muna magana ne akan batun auren ka da Judaal!"
"Da kun dakatar" ya fada yana murza gefen kirjin shi.
"Kana da wacce kake so ne?" Baban shi ya tambaye shi, kallon Uncle bashir yayi. Sannan ya lumshe idanu shi.
"Da anyi hakuri muga abinda hali zai yi"
Uncle Bashir ya fadi haka yana kallon baban Zayn.
"Kamar ya? Zamu cigaba da kallon Zayn din ne haka babu mace? Shekarun shi nawa? Ko kullum shekarun shi komawa baya yake ne?"
"Kayi hakuri Insha Allah kafin karshen shekaran nan zamu kawo maka matar da zai aura" ita kan Hajiya bata ce kome ba, sai dai ma kallon Zayn da take, da kuma autar ta domin da alamu yau bakin su ɗaya.
Dakyar iyayen Zayn suka D'aga mishi kafa,
Sai dai haka bai saka shi jin ko wani yanayi da yake jin Titih ya ragu ba, sai ma kara damke zuciyar shi da sonta yake mishi, bai san lokacin da ya tsinci kansa a cikin wannan yanayin ba, amma baki daya Titih ta zame wani sashi na rayuwar shi. Ganin zaman gidan bai kare shi da kome ba, ya sashi haɗa kayan shi ya bar ƙasar baki daya ya koma Copenhagen tunda da sauran aikin da yake gaban shi.
**
Kwanta biyu a gadon asibiti, abinda wasu suka dauka ko dan an kama Imaden ne, yasata shiga tashin hankali har masarautar aka kai batun sai ga kabesi da kan shi ya zo duba ta, Allah ya taimaka bata ce mishi cikanka ba, kukan da take ne yasa suka yi tunanin ko dan Imaden ne, iyayen ta sun kwana da sanin ba dan shi take kukan ta ba, tana yi ne domin Zayn da broke heart din ta da yayi.
Sai da tayi kwana uku aka sallame ta, amma baki daya ta fita hayacinta ta. Haka take zama a dakin ta kafin ta ci abinci aiki ne, domin idan aka sata dole taci aman shi take . Tayi wani irin laushi dan dole Aunty Rahamatullah ta zo duba ta. Ita ta rubuta drip aka kawo ta saka mata. Da alluran barci. Sai da ta fara barcin ta ce mata.
"Why Zayn Malik broke my heart? Why Zayn cheating me? Why? Nayi deserve haka daga gare shi? Aunty Rahamatullah jikina na sakar mishi yayi yadda yake so dani a daren, laifi ne?"
Shafa kanta tayi tana faɗin.
"A musulunce laifi ne, domin kin bashi damar yayi zina dake, sannan Allah ba zai bar ku ba"
"Me yasa ya taimaka min? Me yasa Aunty Rahamatullah ban ji tsanar abinda ya min ba? Me yasa ban ji haushin haka daga gare shi ba? Me yasa ban ji haushi ba ? Me yasa naji kunyar kasa bashi hadin kai? Zuciyata ta aminta da shi? Me yasa ban ji tsoron kar yayi disvirgin dina ba? "
"Sabida kin gaza boye son da kika mishi, gani kike idan kika bashi kan ki zaki iya samun damar shiga Rayuwar shi, nayi imani da wanda rayuwata da mutuwa ta take hannun shi Zayn yana can yana tunanin ki! Zai dawo gare ki. Am Iima sai kin tuba kin daina yarda da duk wanda ya ce yana son ki, ki sakar mishi jikin ki, sai kin kare Kanki da rayuwar ki Zayn zai juyo gare ki, a lokacin zaki ja shi kamar yadda ake jan kaya domin a auna. Zayn zai dawo gare ki amma sai kin yi hakuri kin kame duk wani mataki na tsarkakke kan ki "
Tana fada mata mata haka tana shafa kan ta, har barci yayi gaba da ita.
"Nagode da kika zama me tunatar da ita, zuwan shi yasa ni kara fahimtar wacece y'ata na kara jin tsanar kaina na rashin tsayawa a matsayin mahaifin ta, nasan gajiya bata rasa kome ba, amma ta rasa nagarttatun iyaye, ta rasa iyayen da zasu tsaya mata, ta rasa wanda zai tsaya mata. Nayi kuskuren hada kai da wasu domin rufe nawa asirin yaron nan ya ankarar dani kuskurena, ban san dalilin da yasa na saka ta amatsayin hujja ba, amma Aisha tana bukatar namiji ne irin Zayn. Wanda zai kula da rayuwarta da darajar ta. Nagode da kika zo domin kula da ita."
Yana gama fadar haka ya juya ya bar dakin jikin shi a matukar mace, wani irin tausayin Titih ne kuma cika zuciyar ta.
Tana zaune har bayan awa biyu, titih ta farka da taimakon ta tai wanka sannan ta dawo ta cire mata wata gown na atamfa har kasa da dan kwalin shi, ta shimfida mata abun sallah, sannan ta koma ta ajiye mata hijab dinta, ta zauna a bakin gadon.
Lokacin da Titih ta fito a hankali sai ta baka tausayi, ta sauki kayan ta saka domin ta ga babu kowa a dakin tana gama shiryawa Aina'u ta shigo dakin.
Kallon Titih tayi kafin ta tab'e baki ta ce mata.
"Naga wata mata a kasa ba dai sugar friend kika samo ba?"
Kallon ta Titih tayi, bata ce mata kome ba ta fara sallah tana zaune Aunty Rahamatullah ta shiga da abinci, tana ajiyewa ta fara gyara inda Titih ta kwanta Aina'u tana kallon ta, tana gamawa ta koma kasa can sai gata dauke da bowl na fruit. Ta shigo da shi. A ajiyewa Titih da ta idar da sallah.
"Ki yi addu'a Allah ya cire miki miyagun mutane a rayuwar ki duk wanda ya bai da amfani a rayuwar ki Allah ya zare miki shi, kamar yadda ya cire Yunus a cikin kifi ya kuma tsiratar da Musa daga kaidin fir'auna, ya bawa Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama Sa'a a yaƙin Badar da yakin ahazab. Kema ya baki nasara zare su a cikin rayuwar ki domin basu da amfani idan kika ga shaidanu sun zo inda kike ki yawaita karanta auzubillahi minna shaidanin rajin, la'illah a illa anta subhanaka inni kuntu minna zalimin, hasbunallahu wani'mal wakil."
Ta fada tana kallon Titih amma baki daya a tension dinta akan Aina'u take.
Kafin yau kwanaki takwas da suka wuce Zayn Malik ya zo gidan ta....
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/31, 2:52 PM] Queen: Chapter -51
Karfe hudu na yamma ya isa gidan, suna falo da yaran ta, suna karatu ya buga mata kofar gidan.
Babban dan ta Sadeeq ya bude kofar falon.
"Maman ka tana nan?"
"Eh in ce mata waye?"
"Kace mata Zayn Malik."
Da sauri yaron ya koma ya gaya mata, yasan babu yadda za ayi Aishah bata gaya mata waye shi ba, dan haka da kan ta ta iso bakin kofar falon.
"Sir ka shigo mana sai kace bako, ko Dr Aishah ba bakuwa bace"
Murmushi yayi sannan ya ce mata.
"Thank you ma, amma Justice yasan da zuwa na"
"Ikon Allah toh shigo"
Ta fada tana buɗe mishi kofar,birnin tayi ya shigo cikin gidan, daidai fitowar Alkali.
"Zain AbdulMalik Zain Malami"
Inji mijin Aunty Rahamatullah.
"Na'am Uncle Habibullah Hayatullah ayagi"
Dariya suna saka a tare sannan alkali ya bude mishi hannu, da sauri ya shiga jikin shi.
"Uncle Ayagi i miss You"
"Karya kake Zainun Hajiya" ya fada mishi da Hausa, sai Aunty Rahamatullah ta zama yar kallo.
"Daddy kana jin Hausa ne?"
Shafa kan yaron shi Hayat yayi yana gyada mishi kai.
"Zauna zainu aljani"
"Uncle Bashir me sanko Uncle Ayagi me fada ko daga zaune a tab'a." Inji Zayn yana dariya.
"Ikon Allah yau gani ga Babban jami'in tsaron kasar nigeria Dr Zayn Malik, soja me rank uku dan gatan shugaban kasar mu da Chief of army staff. Wai Zayn yaushe ka nutsu ne?"
"Ka manta zirga-zirgan Hajiya umma tsakanin Najeriya da Saudiya ba ne? Ina da Hajiya ko iyaye na rasa bazan yi kukan su ba, da na rasa Hajiya ta. Uncle nazo da magana me muhimmanci ne, maybe idan kayiwa wancan me dankon sankon bayani zai fahimce ni"
Nan ya zauna ya warware shi kome, sannan ya ce mishi.
"Idan har ka saka baki abokin ka zai fahimci al'amarin, Uncle idan kayi saanadin shiryar mutum daya toh al'umma guda ka shirya, Uncle yarinyar a gaban iyayen ta take amma ina ganin kamar haja ce, kasan girman zunzurutun kudin da aka saka idan uban ya janye ba zai aurar da ita ga Prince ba, idan har muka yi amfani da hakan zai iya taimakawa wurin inganta rayuwar yarinyar. Insha Allah zamu iya kuma." Ya juya ga Aunty Rahamatullah.
"Aunty Rahamatullah wannan aikin naki ne, please Aishah ta san kanta da addinin ta, idan da hali ki nime koda islamiyya ne ta shiga. Please Aunty ko gashin kanta bana son ta bude, dan kar abin ya mata tsauri ne da wallahi sai ta bar aikin nan domin ta haka ne kawai zamu iya shiga tsakanin su da Imaden da Aina'u, ita kuma ki yake ta da ilimin ki idan bai samu ki amshi Number na a hannun Uncle zai baki. Don Allah kar ki bari Aishah ta san number. Idan ina kusa da ita ba zata iya daukar kome da yazo mata ba da sauki amma idan na nisance ta tasan addinin ta, don Allah ki min wannan aikin! Kafin ta samu mijin aure"
Kallon shi Uncle Ayagi yayi sannan ya ce mishi.
"Na zata kai kanka kake ajiyewa ita?"
Hade hannun shi yayi dukkan biyu ya saka a habbar shi.
"Ina da zafin kishin da ko wani ya tsaya a gefen ta zan.kashe shi balle kuma ita din abin harin kazaman mutane ne, please"
Mikewa yayi Sannan yace.
"Zan tafi, Aunty Rahamatullah ga Amanar nan na bar miki, idan akwai matsala ki gaya min akwai number na da na gida Nigeria da na wajen shi sako kawai zan kira ki please"
"Insha Allah" ta fada sannan ya kalli yaran da suka shigo domin suna fara maganar uwar ta kora su, falon su yanzu ma me musu lession ne ya zo suka shigo gaya mata.
Kallon yarta macen yayi sannan ya ɗan duka kaɗan.
"Me sunan ki?"
"Ummul Kulsum" hannun shi ya saka a cikin aljuhun ya cire kudin da bai san yawan ba ya saka mata a hannu.
"Ki sayi pencil da cleaner"
"Thank Mom ta hana mu karba"
Juyawa yayi ya kalle su.
"Ku amsa Brother ne shima yaron gidan nan ne"
"Thank you Brother"
Shafa kan ta yayi yana faɗin.
"Ba yawa, zan tafi."
Haka suka rako shi har wurin motar shi, ganin tutar Army yasa Hayat ya isa jikin motar yana faɗin.
"Brother Kai soja ne"
Dariya yayi sannan ya ce mishi.
"Letcanal Zayn Malik" ya fada mishi kasa kasa.
"Brother nima zan zama soja" dariya yayi yana faɗin.
"Insha Allah mafarkin ka zai zama gaskiya kayi karatu sosai ka yi karatu insha Allah zaka zama soja"
Shiga motar shi yayi yana faɗin.
"Nagode"
"Muma haka"
Yana barin gidan, shima mijin aunty Rahamatullah ya juya tare da nufar cikin gidan, ya dauki wayar shi ya kira Uncle Bashir.
Sunyi magana sosai, kafin ya shigo da nashi tunanin a matsayin shi na Babba me hankali, dan haka suka shirya zuwan Uncle tunda sun dawo daga Germany, wani ikon Allah kuwa washi gari Uncle Bashir ya zo da kan shi, kamar yadda Zayn ya gayawa Uncle Ayagi, haka shima suka shirya har kauyen Kakan titin da shi Uban titin aka hadu aka yi magana, sannan suka tsaya mishi da goyan bayan wasu lauyoyin kare hakkin Dan Adam, da kungiyar lauyoyin suka shiga suka fita aka janye maganar auren Titih, tare da shiga tsakanin Imaden da Titih, sannan aka gayawa masarautan Kuskuren abinda zai faru idan suka yiwa Mr Abdul Ganiyu Ademola Ades barazana, wannan abin ya faru ne ranar da aka yi festival na Voodoo.
Bayan an gama ne Uncle Bashir ya kira shi yana cewa.
"Jikan Hajiya kana ina?"
"Gani nan ina yawo a cikin gari ina kallon tsalatsalan yan mata kamar na boye kaina"
"Ina Ina Daughter na Aisha take ta bar min Yaro yana kallon yan mata haka?"
"Ina wannan ai ba irin nawa bane sa nawa ne tuni ban cinye na shanye roman ba"
"Toh idan zaka ce waye zai maka iyaka da haka,amma kayi hakuri kar ka cinye musu yar mutane ka jira musake dawowa mu shafa fatiha"
"Da wa za a shafa fatiha?"
Murmushi Uncle Bashir yayi sannan ya ce mishi.
"Akwai magana, amma sai mun hadu"
"Uncle Bashir indai akan karuwar nan ce kar ka kuma wallahi ko a kafa aka daura min sai na kunce na yar da ita"
"Kai wayo kayiwa Ubangiji da ya shirya ka? Ko hikimar ka ce da ya shirya ka? Malam bawa bai tab'a tsarewa kaddaran shi"
"Kaddaran karuwancin? Kaddaran bin maza? Allah ya wadaran naka ya lalace, wallahi ko mata sun kare ba zan tsaya a gaban yarinyar nan ba. Allah ya min tsari"
Ran uncle Bashir ya ɓaci ainun dan haka cikin jin haushi ya gaya masa maganar banza da wanda ya saka shi yayi ta Masifa kamar zai mutu dan bakin ciki.
Duk drama nan anyi shi ne a gaban Uncle Ayagi shi ya gayawa Aunty Rahamatullah yadda aka yi.
Ajiyar zuciya ta sauke tana kallon Titin da ta saka abinci a gaba tana sharban kuka,.kamar ranta zai fita ta kira Zayn yafi sau dari amma yaki shiga kallon Aunty Rahamatullah tayi
"Aunty wayar bata shiga?"
"Kiyi hakuri zai nime ki"
"Yaushe? Sai na mutu Zayn zai nime Ni? Tambayar shi kawai zan yi me yasa ya taimaka min har sau uku?" Kallon ta Aina'u tayi baki a sake tana murna ta rabu sa bukar ashe an haifi Habu.
"Me zaki yi da Hausa Guy? Mutumin da bai da mutunci har yar lesbian ya kira ki"
"Don't Care, Aunty Rahamatullah me yasa ya taimaka min? Me yasa ya cire ni a cikin tashin hankali"
"Dabi'ar shi ce halin shine taimako ban san iyq adadin mutanen da Zayn ya share musu kuka ba, amma idan har kina cikin mutanen da zasu yi dariya Insha Allah zaki yi fa"
Kifa hannun ta tayi a fuskar ta.
"Aunty na bashi kome fa, na bashi kome da kome amma sai ta watsar dani"
Rarrashin ta Aunty Rahamatullah ta shiga yi da kyar ta ci Abinci, sannan ta sha magani ko ta kan Aina'u bata bi, kwanciya tayi idanun ta yana lumshe, kara nazarin abubuwan da suka tsaya a kanta take, kara nazarin abin take idanun basira. Zayn ya dasa mata abinda da ba zata iya daukar shi ba, har yau har zuwa an jima tana jin harshen shi a jikin ta, da wuyar ta, Zayn ya goge mata tunanin ta da sai an yi sex da ita zata koshi da romance kawai ya saka ta, ta ji haka ma is ok. Haka ma yayi mata. Zayn ya saka ta jin ko babu wani namijin salon shi da rikitarwa shi ya sata jin ita mace ce me lafiya, Zayn ya saka ta jin kaf mazan duniyar nan babu wanda ya mai shi niman abu da zafi-zafi, kome na shi haka yake tafiyar shi,maganar shi haka rough and crazy romance din shi very hot and sweetie, yasa ta jin ashe da Hauka take da take barin Imaden yana jagulata, ashe shiririta kawai yake bai isa ba bai zama ba, da mahaukatan kissing kawai ya sata jin kamar zata mutu, Zayn ya gama da duniyar ta, idan ba shi ba babu namijin da zata iya rayuwa da shi, shine kawai zai iya mata shine zai iya da fitinannen yanayin ta, shine zai iya mata, hawaye ne suka zubo mata suna sauka gefen pillow dinta, tana jin lokacin da ta fashe mishi da kuka tana jijjiga shi, harshen shi ya kai bakin ta ya kamo nata harshen yana tsotsa kamar ya samu ibon, a hankali ya sake ya shiga shanye ruwan hawayen ta da ya sauka gefe da gefe, idan bata yi kuka ba zata yi? Abinda zayn ya mata ba me zata yi ya ruguza mata kome, ina laifin tafiya yayi ba ajiye mata sakon nan da ta gwammace da sakon mutuwar ta ne zai fi mata sauki.
Amma fir ya tafi abin shi, shashekar kuka ta ja tana fatali da bargon da pillow, ta fado ƙasa tana me fasa ihun da kuka tana dukar kasa.
Su aunty Rahamatullah da suka fita sun zata tayi barci ne kawai suka jiyo ihunta, har rige-rige ake wurin shiga dakin ta, kurawa gadon idanu tayi tana kallon yadda ta watsar da kayan gadon a wannan daren haka suka watsar da kome na gadon. a hankali ta fashe da kuka, tana rarrafe har bakin gadon ta haɗa kan ta da gadon tana kuka.
"Sai ka gaya min me yasa ka shigo rayuwata? Idan na haka ba akan me zaka ce mu datse alakar da kai ka shimfida min shi, me yasa?"
So Masifa ce suma iyayen ta sun san cewa haka ba zai sauya kome ba, dan haka,. Aunty Rahamatullah ta fita ta rubuta alluran barci John ya tafi sayowa, can kuwa sai gashi da alluran, da hikima da dabara Aunty Rahamatullah ta kuma mata alluran barci, lokacin da ta sauka ta dauki abin gwada BP,.wallahi taji tsoro dan haka ta shiga kiran Layin Zayn na Nigeria aka ce a kashe, duka layin shi yaki shiga tura mishi sako tayi.
*Idan ka ga sakona please ka nime A'ishah wallahi zata mutu jinin ta 210 ya hau fa*
Sai dare ta koma gida, Aina'u sai ta zama kamar mahaukaciya, domin Aunty Rahamatullah ta ce kar a bar kowa ya shiga cikin dakin daga Mamanta sai Babanta. Kar wani ya shiga, wannan abun ya d'aga mata hankalin dan haka ta nufi wurin Mahaifiyar ta han hankali tashe.
"Mama yaushe Zayn Malik ya shigo cikin gidan can har ya samu damar shiga rayuwar yarinyar gidan?"
"Toh gaskiya ban sani ba, domin dai ina zuba idanuna akan yarinyar ban san yaushe haka ya faru ba"
"Toh wallahi har wani abu ya shiga domin naga wata mata ta shigo rayuwar ta, ni ba zan samu cikar burina ba akenan karshe kome sai ta wawushe min"
"Toh ai ni ban sani ba, yanzu ya zamu yi?"
Zoben hannun ta, ta kalla yayi bakikkirin har yana kokarin fashewa. Fashewa tayi da kuka ta ce.
"Wallahi sun kebe da juna.....
GARGADI ME GINA RAMIN MUGUNTA🧏🏽♀️
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/31, 8:47 PM] Queen: Chapter -52
Ta fashe da kuka har jikin ta yana rawa.
"Wayyo Allah wato sun kashe wallahi sai na lalata tsakanin su, baki daya sai na lalata rayuwar Titilopemi"
"Ki fada da ƙarfi!" Uwar ta jata tana rarrashin ta, dakyar tayi iya shiru sannan suka kara dammaran akan lallai sai sun ga bayan titilopemi murus.
**
Hotel din da suka yi ta rigima da ita ya sauka, a dakin da ta kafin su tafi Copenhagen anan suka zauna, a hankali ya bude labulen dakin yana kallon waje ta window, baki daya yayi missing dinta alot, amma ina yana kokarin karyata haka a zuciyar shi gani haka yasa shi shiga ban daki ya sakarwa kan shi ruwan sanyi da kayan jikin shi yana, yana sauke wata irin sirrintacciyar ajiyar zuciya, yana jin sakar ruwan daidai da saukar numfashin ta a kunnen shi, murmushi yayi yana shafa kan shi yana kallon ruwan na zuba a kan fuskar shi.
Haka ya jike jagab sannan ya cire kayan a shanya a ban dakin sannan ya dauki karamin towel ya fito dakin yana me saka hannun shi dukkan biyu a keyar shi yana motsa kugun shi yana wani irin kara. Sannan ya wuce wurin kayan shi, ya cire jamfa da wando ya saka, sannan ya ya shafa lotion kafin ya haɗa kayan tsaf da fita ya nime abincin da zai zuba a cikin shi.
A cikin gidan cin abinci na hotel ya nufa, zama yayi yana kallon yadda yan mata da samari ga wasu kana ganin kaga ma'aurata, wasu kuma manyan ne da sidechick sai shagalin su suke. Dauke idanun shi yayi a kan su ya cigaba da cin abincin shi, wata yarinya ne tazo ta zauna a kujeran da yake kallon shi. Ko kallon inda take bai yi ba, ya cigaba da cin abincin shi.
"Hi"
D'ago kai yayi ya tsuke fuska kamar wanda aka gaya mishi ga wani mugun abu.
"Hmm" tace mishi tana me mikewa ta bar table. Murmushi yayi yana kara tabbatarwa kan shi abinda ya faru da su is by accident ba halin shi bane, baya jin zai iya kallon wata mace mara mutunci. Biyan kudin abincin . Sannan ya tafi yawon shan iska, duk da yana son shan ruwa amma haka kawai yake jin kamar tun daga ranar abin nan ya faru, yake jin tsanar miyagun halayen shi na shaye-shaye dan haka ya mai da hankali akan abinda zuciyar shi take hango mishi me kyau.
Sai dare ya dawo, ya haɗa kayan shi ya dauki kayan shi ya wuce airport, daga nan.
Karfe hudu na yamma suka sauka a Copenhagen, daga nan ya wuce gidan su nan estate yana shiga cikin gidan sallah yayi tare da kunna wayar, yayi wanka da sallah, yana idarwa ya mike a dogon kujeran falon. Yayi mafarkin Aishah tana kuka. A hankali ya bude idanun shi garin yayi duhu. Tashi yayi da ciwon kai ya nufi ban daki yayi alola ya fito yayi sallah, sannan ya shirya ya fita. Da bayanin imaden yake so ya hada kome na tsawon sati biyu insha Allah.
**
Wasa wasa sai da Titilopemi ta kwashe sati guda kafin Allah saka mata dangana, sai dai bata cika hayaniya ba, ta koma bakin aikin ta sai dai kuzarin ba kamar da can ba. Haka yasa Mamanta ganin ko zata zauna ne da shawaran ta zauna a ganin yar ta samu walwala, sai dai basu sabar mata da wannan yanayin ba, kayan da aka kawo mata daga Abuja, manyan akwati guda uku, dogayen riguna ne da hijabs sun kai talatin da nikab, an saka a saman kayan.
*Ki kula da suturtta jikin ki*
Watsi tayi da kayan tana ihu, bata so bata son ganin kayan a tafi da shi, dama Faruq ne ya kawo mata, haka ta fita tana niman Tobi, ya kira mata Faruq koda yazo duk masifar da take yi shi dai abinda ya ce mata.
"Kiyi hakuri ma nima sako aka bani na kawo miki, ban san ina yake ba"
"Ka mai da shi kace ba zan saka ina ruwan shi ko yawo nayi tsirara."
"Kiyi hakuri Ma ko kofar gidan nan baki isa fita ba sai kin saka kayan"
Juyawa tayi a fusace tana Masifa.
Aikuwa Washi gari ta shirya cikin riga da wando, wandon palazzo ne, tana fitowa tobi ya saka kai ya bar gidan, haka ta fito amma fir suka hana a dauke ta, motar ta kuma da gayya Tobi ya sace tayar.
Ganin wankin hula zai kaita ga dare yasa ta koma ta saka hijab har kasa, tana fitowa da sauri ya bude mata motar ya shiga aikuwa ya sha bala'i kamar zata dake shi.
Abinda ya saka ta sakewa zuwan kakanta da ya kawo mata labarin Mara lafiyan nan ta samu sauki amma bata magana, anan yake gaya mata magana da ya bata mamaki.
"Kina cikin kaddaran matar shi yasa har Allah ya baki ikon taimaka mata, akwai zagayayyen al'amari a tare da ita wanda ya haɗa dake, Kiyi ta addu'a domin akwai dimbin al'amarin da yake tare da ku, ban san dalilin da yasa nake tausayin ki ba, amma zan baki magani ba dai na mutum ba Insha Allah."
Wannan labarin ya saka ta, yin sanyi me yake shirin faruwa ba, amma tana shiga daki ta dasa tunanin Zayn kamar yadda ta saba.
**
"Auta ka ji min labarin dan Albarka baki daya yaro ya lalace da mugun halin da ka koya mishi" Abul da ya zauna yana kallon yadda Hajiya ta nutsu tana surfa Uncle.
"Hajiya ai halin Zainu ba sai wani ya gaya miki ba, kuma ba sai an koya mishi ba, shi da kan shi zai koyi halin banza"
Wani irin kallo tayiwa Abul, bakin ta yana motsi sannan ta ce mishi.
"Da uwar kai kamar an ballo garken shanu, fita min a falo ai nasan kunne kuka saka na ke ganin beken dan albarka, da kai kamar tsohon tukunyar girka"
Yasan halin Hajiya dan haka shi ba, bakon ta bane san haka ya ce mata.
"Indai Zainu ne nan da sati biyu idan ya gama balaguron shi zai dawo "
"Eh dai a tafi da kai kamar turmin daka gumba "
"Na yarda Hajiya amma fansata akan Zainu zan sauka wallahi sai na rama akan shi"
"Auta kana jin abinda yake fada?"
"Hajiya idan nayi magana karshe kirana munafiki zaki yi"
"Ai dama kayi kalar su "
"Ai kai kan Uncle baka da me tsaya maka sai Allah sai ni duk fansar mu akan Zainu zamu dauka "
"Kai Abul kara'i ungo naka? Nace ungo naka, dan banza me bakin hali kai shi yasa Zainu yake kiran ka Abul kara'i munmunin kare"
Shiru Abul yayi yana gyada kan shi.
"Tabbas akan Zainu zan dauki fansata "
"Toh ai ni na maka laifi ba shi ba." Ta fada yana doka mishi harara.
**
Sai wurin asuba ya dawo a gajiye, sallah yayi ya koma ya kwanta. Barci me nauyi ya dauke shi, sai wurin tara ya farka ya tashi zaune sannan ya kunna wayar shi yana kallon agogon wayar sakon lambar Nigeria ya shigo mishi.
Bude sakon yayi, sai da ya ware idanun shi akan wayar kafin ya sauke a hankali yana sauke wani irin ajiyar zuciya. Dago wani karamin waya yayi ya haɗa da laptop din shi da kuma data sannan ya kira ta, matukar aka yi amfani da network ba zata bi didigin layin ba, dan haka ya gwada kiran ta cikin kulawa. Sai kuma yayi rashin dace wayar a kashe, bai tab'a sanin ya damu da ita ba, sai yau da ya kirata tun safe wayar bata shiga, saukowa yayi ya haɗa abin karyawa eat ne, da wasu maganin energy da na men health, sai wani garin Sudan da Uncle Bashir ya bashi yake gaya masa garin yana taimakawa ma'aurata da kuma tacce kwayoyin maniyyi. Sha yake yana tuno abinda take ce mishi.
"Do you want me on side?"
Murmushin yayi yana kuma daure fuska.
"Ni bana son karuwanci"
Can kuma ya shafa kan shi rike da Mug din tea din.
"Zaynnnnn!" In deep breath voice, ta kira sunan shi wani irin yarrr yaji tun daga tsakiyar kan shi har kan zabirar shi sai da ta harba, lashe bakin shi yayi yana sosa tsakiyar kan shi, da ya gama fahimtar matukar mace na kusa da shi Billahi baya buƙatar s***x da iya Romance zai ci Kaniyar ta. Murmushi keta yayi tana harka da kananun maza duk ranar da ta shigo hannun shi ba accident sai tayi kukan da addu'a niman sassauci a gare shi, ciwon lips din shi yayi yana kallon hannun shi da suka damke boons dinta, dole yaji fitsari dan bala'i abu sai kace audiga. Sun cika mishi hannu shi fa baya da ra'ayin yayi aure matar shi ta shayar da Babyn domin zasu cinye mishi bakin nonon yadda suke standard.
"Bura Uba" ya fada yana shafa kan shi ."gaskiya yarinyar nan ta same ni?"
Ƙarar wayar shi yaji daga sama ya haura da dan sassarfa, yana shiga tana yankewa.
Sake kallon kira na biyu yayi.
"Hello Abba!"
"Yaro nan Imaden ya mutu fa"
"Kamar ya? Ya mutu a hannun mu kenan?"
"Zain Malami ina gaya maka yanzun naga gawar shi an kai ni na gani ya mutu tun jiya"
"Abba ka ga gawar?"
"Kwarai naga gawar!"
"Ok idan aka magana Autopsy a bawa iyalan shi gawan shi"
Kawai ya amince ne bai da yadda zai yi amma wallahi Imaden yana raye.
Wayar shi ya kuma kiran wani sun yi magana na tsawon minti goma sannan ya kashe ya kuma kiran wani suka yi magana. Cikin abinda bai fi awa daya ba, ya gama shirin shi tsaf ya kuma saka a ranar ayi kome ba sai yana nan ba, suna yawan bashi information akan abinda suke.
**
Edo ekiti.
Cikin gaggawa aka tura Aishah Abdul Ganiyu, asibitin Kano a ranar ba tare da bata lokaci ba, suka tura ta asibitin mahaukata na dawanau,mahaifin ta kuwa an saka wani irin tsaro a kamfanonin shi da gidan shi, haka ma Yayunta.
Sannan daga hukumar sojan kasa aka tura gawan Imaden, gidan su bayan an zuba sojojin kota kwana. Domin a cikin abinda bai fi awa daya ba labarin mutuwar shi ya karade ko ina.
A ranar Titih ta bar garin Edo sannan Mahaifiyarta ganin haka itama ta bar kasar a daren ranar.
Kamar yadda Zayn ya tabbatar gidan Alkali Habibullah Hayatullah ayagi suka dira sai dai suna zuwa suka samu baya nan, babu iyalin shi.
Wanda yake daukar kome ya turawa Zayn.
**
Murmushi yayi yayi sannan ya koma ya zauna a kujeran shi.
Kiran kabesi Zayn yayi yana juyi akan kujeran da yake zaune.
"Kabesi! Ina gaisuwa Ni ne Zayn Malik! Sojan da ya kama karen nan ya watsa shi a bayan motar soja"
Daga can sarkin ya ce mishi.
"Kotu ne zata rabani da kai, yadda kuka kashe min jikana"
"Kabesi a dakin da kuka ku hudu ne, a cikin su har da jikan ka, wanda kuka ce ya mutu. Naji har ya isa gidan Alkali Habibullah Hayatullah ayagi, tayi kokari an ce maka nima a sama nake aikin ban san shirin mahaukacin ba? Ka gaya mishi yayi haukar shi idan ya sake ya tab'a ko kaza ne a cikin gidan su Aisha. Ka gaya Mishi baki daya zai ga yadda soja yake hauka, kar ya sake raina ya b'qci da ya tab'a iyalin Ayagi. Uwar shi da take Spain ita ce zata tafi inda aka ce ya je, Kabesi iyalan ka suna nan kasashen turawa, ni kuma ina da goyan bayan kowacce kasa da gwamnatin, kayi tunanin idan na saka yan dabar kasar suka basu kyautar mutuwa fa? Dan haka ina yawan gaya Mishi idanuna suna kan shi. A'ishah Abdul Ganiyu ce ta mishi nisa, idan ya sake hmm na dake shi ba zai kuma farkawa ba sai a lahira. Kar ya sake muyi idanu hudu da shi domin wallahi ni.... Hmm"
Daga haka ya kashe wayar yana tsaki, kafin ya sake murmushin gefen baki yasan duk.sun razana mutanen da suka ga mutuwa da idanun su, tabbas basu yi abinda zai bayyana Imaden yana raye ba.
Tunda ya fada musu haka yasan zai yi wuya su kara tab'a A'isha da familyn ta.
**
Kallon Imaden yayi da yake cika da batsewa.
"Na gaya maka kar ka sake kayi abinda zai tab'a hada ka da wannan yaron tunda mun ce ka mutu matukar yaron ya hadu da kai wallahi zai iya kashe ka da gaske dan haka ka rufa min asiri, amma Tabbas Titilopemi matar kace domin sai na san yadda na dawo maka da ita, dan tauraron ta yafi naka karfi idan kana tare da ita zaka yi albarka da yalwan arziki, kuka zaka zama the highest population king a wannan kingdom din"
"Baba kana nufin ita ce sa'ar shi?"
Inji baban Imaden,
"Ofcouser, ita ce ƙaddaran shi kuma cigaban shi arzikin ki shi. Daukakar shi duk namijin da zai aure ta zai samu nasara sosai, musamman Prince din mu"
Wani irin farin ciki ne ya lullube Iyayen shi.
"Amma taya bayan mun ce ya mutu?"
"Kar ku damu zamu san yadda zamu yi"
Baki daya suka yi shiru.
"Sai na kashe Zayn idan na maka shi"
"Ji sakarai kai da ya maka duka daya ka shiga suma na kwanaki, dan haka batun kashe shi ba sauki bane, matukar kace zaka kashe shi hhhh"
Inji kakan shi yana dariya domin ya tsani ganin imaden yana kuri ga namiji har namiji, wannan abun yana mishi zafi duk yadda yaso yayi magana amma sai ya share kawai yana kallon lusarin jikan shi.
**
Kallon garin Kano take kamar tayi ihu, domin wannan shine karon farko da tazo arewa, shaƙar iska tayi tana faɗin.
"Wow Allah kasa garin su Zayn ne nan"
Haka kawai taji babu dad'i, idan kuma ba nan yake ba? Hmm a hankali take jan jakar ta.
"Dr Aishah Abdul Ganiyu Ademola Ades ko?"
Gyada kai tayi tana faɗin.
"Yes Sir?"
"Ni soja ne." Daure fuska tayi tana me ɗauke kai kamar taga abinda ta tsana.
"Zaki zauna a cikin barrack ne kina zuwa asibitin dawanau "
"Wai Ni yar ku ne da zaku saka ni a gaba da tare tare kamar ga yar jaririya "
"Sorry Ma aikina nake"
"Aikin Zayn Malik dai" ta fada a masifaance. Tab'e baki yayi ya nufi wurin kayan ta ya kwaso sai Masifa take ga shi ta sha hijab har kasa tana faɗin.
"Wallahi sai ma kafta mishi rashin mutunci, na rantse ba zan kyale shi ba. Mutum sai ce shugaban kasa...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/1, 9:11 AM] Queen: Chapter -53
"Mutum sai ikon tsiya kawai dan yaga bana magana, na rantse sai yaga rashin mutunci yadda bai zata ba" shi dai abinda aka saka shi yake yi, sannan bai bi ta kanta ba, sun yi tafiya har barrack din,.inda ya kai ta wani gida ba laifi yana da girma daga waje a cikin gidan kuma three bedroom ne, madaidaita sai kitchen kowani daki da ban daki a cikin shi.
"Gashi Ma akwai matata da Kanwar ta zasu zo gobe sai ku shiga kasuwa tare inji yallabai wai ki duba daya daga cikin dakunan zaki samu sakon shi a ciki"
"Na tambaye ka?"
Ta fada tana kallon shi.
"Ina jin ki Ma"
"Ina shi shugaban ku yake?"
"Am sorry Ma aikina kawai nake, wallahi ba zan ce ga inda yake ba domin nima umarni aka bani daga sama"
"Hmm" ta fada tana jin Masifa a ranta.
"Idan kaje ka gayawa mutanen saman ban iya kwana a gida ni daya na ba," ta fada tana wucewa ciki, duk hanyar da zata kure su tayi amma baki daya sun ki kulata, tafiya yayi gidan shi can sai gashi tare da kanwar matar shi, budurwa ce irin masu shegen rawan kan nan. Tun daga shigowar ta Titih ta fahimci ba wani shiri zasu ba, amma kuma abinda ya kara sanyata jin zata zauna da ita shine yarinyar tana zuwa ya fara kokarin aiki a gidan gashi sun kawo mata abinci a kula har uku da yan kananan robobi masu kyau.
Komawa yayi ya kawo taburma dan duk suna tsaye ne. Share gidan tayi tass itama Titih dake ba kazama bace a tare suka gyara gidan sannan ta shiga dakunan anan ta samu bakin leda, kudi ne a cikin shi tana gani ranta ya kuma bala'in ɓaci ta ce.
"Wato ya mai dani mayyar ku"
Dan haka ta cire wanda hannun ta zai iya cirewa ta fito.
"Please Brother ko zaka saya min katifa da labule bokit da buta sai ka duba ban san yadda zan maka bayani ba, babu kome kowa inda zan saka charge laptop dina ne balle waya ta"
"Ok ma" har zai fita ta kuma tsayar da shi. Ta koma ciki da sauri bin mazaunanta yayi da idanu, hàdiye ya yawu yayi a ran shi ya ce.
"Dole Sir Zayn ya killace ta bala'i"
Dauke kai yayi yana kallon kasa, irin wadannan su ke janyo yaki babu gaira babu dalili, sake mika mishi tayi ta ce mishi.
"Har da kayan ruwa. Gobe dan yi list din abinda Babu sai mu tafi kasuwar"
"Ok Ma" yana fita a gidan Zayn ya kira shi.
"Adam! Ban saka ka akan hidimar A'ishah dan ka saka mata ido haka ba, gobe insha Allah za a dawo da su Faruq dan haka ita wannan yarinyar abincin ne me kyau amma guba ce ga duk wanda yaci, dan haka kawai aiki na saka ka ba aikin zuciyar ka ba, this is my order"
"Yes sir"
Dan ya samu labarin haka a wurin Faruq dan shima anan Kano da yake yafi yarda da su Faruq sama da Adam din domin baya iya cire idanun shi a kan mata.
Jikin shi yayi sanyi sosai, dan haka ya shiga gari ya saya mata duk abinda take bukata, sannan ya dawo gidan anan ya samu tana zaune sai kallon agogon hannun ta take, suna zaune masu hada wuta suka shigo aka shiga aiki babu ji babu gani, ita da Kanwar matar Adam me suna Faridah suka shiga dakin ta bayan an gama hada wutar suka saka labulayen, dake akwai wurin karfen sa su, sannan suka fita ruwa Adam ya kawo jarka uku, sannan ya fita sai da tayi wanka ta gabatar da sallah, sannan ta sauya kaya ta fito falon. Ta zuba Abincin first time a rayuwar ta da tayi ido biyu da garau-garau. Gashi mangyadar kuli ne, kallon Faridah tayi dake tana jin brokin pigil English.
"Taya ake cin abincin?" Ta tambaye ta cike da mamaki ita ba wai shinkafa da wake ne bata tab'a ciki ba, sai dai bata tab'a ganin hadin bane dan rayuwar ta baki daya abincin kasar Uwarta da na kasar turawa ta iya ci sai amala teba, whiter rice da stew, plantain chips da dodo da bread wani dafuwar wake ce da yake jin manja da soyayyar plantain chips, wadanda suke wuraren Yarbawa zasu sani, sau sakawa.
Dariya Faridah tayi sannan ta dauko mangyada da lattes da tumatur albasa da green pepper, ta hada mata sai maggi star ta fasa mata ta barbada mata yaji da mangyada.
"Ƙarki damu da kici ci yana da dadi sosai"
Kallon abincin tayi sannan ta juya ta fara cin shi a hankali, tana kallon Faridah kamar an saka mata bindiga a wuyar ta.
Tana tauna shinkafar da tayi laushi, ita kanta waken da maggi star aka dafata ta.
"Wow Adorable delicious" ai kuwa ta fara ci take tana gyada kan ta.
"Taya ake dafa Abincin nan, na manta ban ce ya saya mana risho ba"
"Allah ya kai mu gobe sai a siyo ba."
Faridah ta gaya mata, haka taci abincin ta koshi ta mike zata kai kitchen Faridah ta amsa, ta kai ita kuma ta ciro laptop dinta.
"Nagode sosai"
"Ba damuwa" zama tayi ta fara aikin ta, bata gama ba ta ga wani sako an turo mata.
"Beb ina kike?"
Wayar ta da ta kunna ne yayi kara, dauka tayi bata tab'a ganin kira ba number ba sai yau, dan haka tayi tunanin scammer ne, sake kiran aka yi ta dauka a fusace.
"Bana son damfara da wayona"
"Humm! Yes da wayon ki ai. Ki kiyayye kanki da bada labarin inda kike domin ana bibiyar lamarin ki"
"Look waye kai?"
"Wanda kike nima"
"Mtsw"
"Uban waye kika yiwa tsaki? Waye kika yiwa tsaki? Ina tambayar ki?" Yadda yake mata tsawa yasa ta fashewa da kuka.
"Ai ni ban san kai bane!"
"Idan wani ne haka zaki ci zarafin shi?"
"A'a Zaynnnnn" kashe wayar yayi, ta cigaba da kukan ta, dake a sakalce take ture kome tayi ta cigaba da kukan ta.
Sake kiran layin yayi, ta kalli wayar ta dauka cikin shashekar kuka ta ce mishi.
"Kayi hakuri ba zan kuma ba"
"Ya isa haka ya wuce. Kin koshi kuwa?"
Kamar yana gaban ta tayi nodding kan ta.
"I don like body language! Kin koshi gaya mij what you eat?"
Murmushi tayi tana kallon Faridah, tashi tai ta kashe kome sannan ta koma dakin ta, ta kwanta akan katifar.
"Ina jin ki sai murmushi kike me kika ci"
"I wish da kana kusa ne na kuma jin warm sexy body dinka sai nafi baka labarin abinda naci ko tongue dinka ya baka labari"
"Nana eesha! Gaya min me kika ci?"
"Hmm!" Ta fada a wani irin voice sak na childish.
"Ina jin ki! That belly ya koshi kuwa"
"Hmm yana missing wanda zai yi grabbed din shi ne dai kawai"
"Ok let me hang up"
"Zaynnnnn!"
"Yes Ma"
"Me yasa kayi min haka?" Ta tambaye shi Muryan ta na rawa.
"Kin manta kin tambaye ni do I need you in my place ba?"
"But you"
"Aisha!"
"Don't like this name ka kira ni da na farko da ka fara something Nana Eesha " ta fada a sanyayye.
Yadda tayi maganar har cikin jikin shi sai da yaji harbawan zuciyar shi.
"Me kika bukata"
"I want to see you"
"I'm far far away from home"
"Me yasa ka saka idanu a kaina?"
"Ina son ki shiryu ne ki daina bin mata da maza"
"Zayn me yasa kake tunanin haka? Idan zan aikata laifukan da zunubai bana fatan lesbianess ya zama daya daga cikin su. Please ka daina jifana da kalaman ka yana broke heart dina."
"Ok zan yi tunanin yarinyar da na hadu da ita cinyoyin ta a waje ta saka matsatsun kaya nayi tunanin ta Allah ce"
"Hmm haka kake tunani?"
"Hm!"
"Me yasa ka taimaka min a Copenhagen?"
"Akwai ina ra'ayin haka ne kuma nake na taimaka ba Abul Khair na taimaka"
"Me yasa ka taimaka min a asibitin?"
"Sabida grandmother tace na taimaki kowa both mace ko namiji"
"Ranar festival fa?"
"Shi kuma ina bukatar yanayin ne, ke kuma kika bani hadin kai"
"Zayn You l.."
Kashe wayar yayi tabi wayar da idanu, lumo tayi a katifar tana kara jin wani irin kewar shi, ba zata iya karya na Zayn ya dauke mata kome na tunanin ta.
A hankali barci yayi gaba da ita, bata farka na sai karfe bakwai na dare, a gurguje tayi alola da sallah, sannan ta fito ta samu Faridah tana game da wayar ta Nokia, zama tayi tana faɗin.
"Baki tashe ni ba"
"Naga akwai gajiya shi yasa na barki ki huta"
"Nagode"
"An kawo abinci gashi nan tuwo ne"
"Ok" sai lokacin ta tuna bata gaya masa abincin da taci ba, haka kawai ranta ya ɓaci, kawo mata abincin Faridah tayi da plat ta zauna ta zuba mata malmala babba na tuwon shinkafa miyar kubewa, a hankali ta fara cin abincin, itama Faridah ta zuba nata har da yakin daddawa.
"Zuwa jibi idan an gama gyaran gidan nan matan barrack din nan zasu zo please Aunty Aisha kar ki zama one of them, wallahi basu da kamun kai basu da nutsuwan please ki tsaya anan inda Uncle ya ajiye ki, duk abinda kike so lalle kitso ki min magana zan kawo miki maye har gida kar ki sake ko kasuwar barrack din nan ki shiga. Naga kina da wayewa please Kiyi amfani da haka ya ja miki mutuncinki. Ba tona asirin cikina zan Miki ba, wallahi mijin Maryamu yana niman mata an sha zuwa a gaya mata tace ta sani bata son magana haka bai hana ayita gulmar mu a cikin barrack din ba please Ƙarki sake wani yasan gidan ki har yasan damuwarki"
Da farko tana ganin Faridah like yan matan nan masu shegen rawan kan bala'i da rashin kintsi amma a yanzun ta fahimci nature dinta ne domin ko magana da take mata zaka fahimci akwai rawan kai a cikin shi amma deep inside din yarinyar akwai nutsuwa.
"Nagode sosai Insha Allah zan yi yadda kika ce"
Adam dan damaturu ne, haka matar shi Maryamu itama yar can ce, tana da hakuri da kirki amma bai hana Adam biye-biyen mata ba, haihuwan tagwaye da tayi ne aka basu Faridah, ita kuma ta iya lalle na salatep da henna da kitso amma bata nunawa Titih ta iya ba, sana'ar Aunty Maryamu a barrack din dilke da gyaran amare amma a haka sai an yi gulmar ta duk gyaran ta bai hana mijin ta niman mata ba, ita kanta Titih zama da Faridah yasa ta son kamshin da yake jikin ta. Suna gama cin abincin ta ce mata.
"Ana zafi bari nayi wanka"
"Ok"
Haka ta shiga tayi wanka bayan ta saka kananun kaya ta fito falon suka cigaba da hira inda ta saka musu wani Film din Yarbawa na gargajiya, suna zaune suna hira itama Faridah ta tashi ta shiga wanka sai da tafi to Titih ta ce Mata.
"Kamshin kin nan yana da dad'i"
"Nagode sosai, gidan mu ana gyaran amare da jiki, idan kina so Aunty maryamu zata miki"
Ita kan bata san wani irin sa'a tayi Allah yake hada ta da mutanen arziki haka ba, sai goma suka bar falon suka koma dakin ta, kwanciya suka yi ita Faridah ta kwanta a taburman tayi pillow da katifar, wayar titin ne yayi kara, dauka tayi a hankali ta saka a kunne.
"Zayn!"
"Nana eesha! Zaki yi barci ne?"
"Hmm naci abinci me nauyi ne shi ne nake jin barci."
"Ok me kika ci kin ga dazun baki gaya min ba"
"Rice and beans, sai lattes da tomatos da onion, pepper da maggi star"
"Yayi dadi kenan"
"Wallahi mugun dad'i"
"Zaki koyi cin abincin Hausawa kenan kiyi addu'a Allah ya baki mijin da bai kai ni haduwa ba."
"Zayn selfish, ai sai dai na samo wanda ya fika wallahi matashi hadadden gaye me lafiya ba irin ka ba."
"Kina tanka min ne? Kafin ki samu saurayi irina sai kin sha wahala"
"Malam babu wani wahala domin samun irin ka bai da wuya"
Can kasa kasa ya ce.
"Sai na karya wuyar mutum kuwa"da hausa.
"Kace wani abu ne?"
"No nace miki fatan nasara"
Wani kasalallen ajiyar zuciya ta sauke tayi lumo kamar mage.
"Zayn!!!!"
"Hmm"
"Kome ya goge a kaina sai last night dib nan nake tunawa yaki barin brain dina ya huta."
"Wani last night?" Ya tambaye ta cikin basarwa kamar bai rike kome ba.
"Zayn"
"Nana eesha!"
"I miss you." Ta fada cikin matsanancin kuka.
Hura mata iskar bakin shi ya fara ta wayar. A hankali ta kara fashewa da kuka.
"Zayn bashi nake bukata ba, kai nake bukata."
"Kiyi hakuri ba zan iya auren ki ba A'isha Abdul Ganiyu! Ina da zafin kishi ina tuna abinda na gani a wayar ki kin turawa Imaden tsiraicin ki, matar da zan aura bana son ko hannun ta wani ya riƙe, taya zan iya rayuwa bayan nasan wani namijin ya miki abinda zan miki? Taya zan iya kwanciya dake bayan nasan wani namijin ya kwanta dake, Aisha zan iya hakuri idan mata kike bi amma namiji? Bayan nasan duk tanadin da nayi Miki wani ya jima da miki, Aisha wallahi tallahi matar da zan aura bana fatan wani abu ya haɗa ta da wani namijin, so batun aure babu ina miki haka ne sabida ki nutsu idan kin samu wani ki aura "
Daga haka ya kashe wayar wayar, duk da Faridah bata san me ya gaya mata ba sai dai tana jin kukanta, har barci ya kuma gaba da ita.
**
Yana tsaye rike da Mug na tea yana sha, ya harde kafar shi akan dayar, domin abokin shi na wando yaki bashi hadin kai sai wani uban zille mishi yake.
Baki daya ya rasa wanda zai taimaka mishi da matsalar shi, kawai yayi decided kiran ABUL.
Dake tsautsayi da ya ritsa shi. Yana kiran shi yana shiga Abul ya dauka.
"Mutumin ka boya! Ya garin?"
"Abul Khair! Ina cikin damuwa? Ina son ganin ka nan da kwana uku kawai bar shi, zan gaya maka dai abinda yake faruwa ne."
"Nanu kana lafiya?"
"Lau ba lau ba."
Bai gaya masa da waye haka ta faru ba, amma ya gaya masa ya kwanta da mace.
"Abul wallahi ban tab'a zina ba, kuma itama ban kai ga zina nan ba, Abul yarinyar ta haukace min zata mutu idan ban aure ta ba"
"Shege ka matse musu nonuwar yar mutane Nanu a duniya ina ganin yan iska da shegu kai uban su ne dukka su dan Uban ka me ya rage kayi kissing din yar mutane ka matse mazaunin ta ka kuma lashe ta kawai uban waye ya hana ka jefa kuri'a? Zayn"
"Hmm Abul"
"Zanci Ubanka idan ka kuma ce min hmm Abul dan iska duk wanda zai gaya min haka dan ubanka karya tashi zanyi amma da bakin ka ba zan iya ƙaryata ka ba please Nanu Karka kuma kusantar zina kaji Dan uwana"
Sai yaji kunyar Abul ya kama shi....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/1, 3:56 PM] Queen: Chapter -54
"Abul!!!"
"Zayn me ye?" Ya tambaye shi cikin damuwa,
"Ban son na karya zuciyar wani amma na rasa yadda zan yi" sosai suka yi magana akan abinda ya shafi Zayn din amma yana tsoron ya gayawa Abul cewa ai Aisha ne Billahi babu abinda ba zai hana Abul tattaki ya ci Uban shi ba a garin nan, dan haka suna gama magana Abul ya ce mishi.
"Zayn baka nima min gidan su Yarinya nan Aisha bane"
Basar da abin yayi kamar bai ji shi.
"Nanu dan Ubanka ba zaka gaya min address din A'isha ba ne?"
"Ok ni fa ban hadu da ita kuma ni da na tafi farautar rayuwar wani ina ruwana da wata mara kamun kai, Abul akwai yan mata a arewa akan me sai ka nime wata kabila bayan ga matan mu masu surar jiki da kyau da nutsuwan asali da tarbiyyar malam bahaushe."
"Dan Ubanka tun kafin ayi uwar me sabulu balbale take da farin ta zaka gaya min inda zan same ta ko sai na ci Ubanka Zayn nace ba."
"Ina jinka karshe dai kace zaka ci Ubana ko?"
"Thank God da ka zagi kan ka kafin na zage ka, idan ban rufe ido naci ubanka na Allah ya tsine min, zaka gaya min inda zan samo ta ko sai na maka rashin mutunci "
"Kai ina gaya maka gaskiya yarinyar nan kawai manta da ita"
"Kutumar Uba! Idan na yarda Allah ya tsine min me kake nufi dani?"
"Toh ina zan samu labarin ta? Indai ba so kake na zama wild dog din ka ba, so ni ban san inda zan ganta ba"
"Dan Ubanka idan na samo ta kayi min iskanci ka ga yadda zan yi da kai a garin kaduna", kit ya kashe wayar shi. Murmushi Zayn yayi ya nufi wurin da ya saka yar abin boxing's, ya fara yana kallon Abul.
"Am sorry friend titilopemi bata ta kowa ba ce amma kuma ba taka bace domin tana bukatar nagartaccen namiji da ya san darajar kan shi da rayuwar ta, ba wanda yake shawa'arta ba, Abul kai womanizer ne kana da bala'in son mata mace ba zata isheka ba, dan kamar sakwara haka kake cinye su, kuma ba koshi zaka yi ba ba. Banza me dick a hannu."
**
Da asuba suka tashi duk suka yi sallah, sannan Titih ta ce mata.
"Mu kwanta an jima sai mu tafi kasuwar."
"Toh"
Kwanciya tayi tana kallon wayar she is expect him call. Lumshe idanun ta tayi shi could get any reason da zata ce me yasa Zayn bai bata haushi idan ya mata Wulakanci but any single word din shi tana ɗaukar haka a matsayin gyara mata kuskuren ta ne sa tayi.
Lumshe idanun tayi.
"Zuuuuuuuu!"
Murmushi ta sake ta dauki wayar tana sauke ajiyar zuciya.
"Baby"
Ta furta a hankali.
"This girl you want kill me?"
"Me yasa zan kashe ka?"
"Sunan da kika kira ni da shi so kike people su fara min kallon me saka pampers?"
"Hmm!" Tace tana murmushin.
"Meye asalin sunan ki na tribe din ku?"
Murmusa mishi tana narkewa a jikin matashin.
"Baby suna na Titilopemi, I Will forever give thanks to God."
"Hmm kina mishi godiyar kuwa?"
"Baby haduwa na da kai yasa na tuna da girman sunan. Ina mishi godiya da yasa kake tunanin da na gode mishi"
"Look at your mouth ya iya magana kamar wata ta Allah"
"Toh da ba ta Allah bace?"
"Hmm! Idan kina magana sai kiyi ta magana kasa kasa kina kusa da Kanwar matar Adam ce?"
"Eh"
Dauki blank ɗinki ki koma falo ina son magana dake ne."
"Ok Baby boss" ta fada tana ɗaukar matashin ta, ta bar dakin. Tana komawa falon ta shimfida taburman ta cilla pillow ta kwanta.
"Gani a falon"
"Ya abokaina?"
"Wasu abokanka?"
Can kasa kasa kamar ya ce mata.
"Boons" wani yarrr taji tana me cire wayar a kunnen ta. Na few seconds kafin ya ce.
"Hm me kace?"
"You hear"
"Zayn bana son relationship din mu ya lalace gaba ka cigaba da kirana slut ko bitch please ka bar haka kar ya bata sauran mutuncina da ya rage"
Murmushi yayi sannan ya ce mata.
"Fito indirect ki ce kina tsoron kar na cigaba da kiran ki karuwa ko?"
"Hmm"
"Yes na fahimci haka."
"But do you miss me?"
"Hmm! Idan nace nayi missing dinka it's was like am joking amma nasan nayi missing dinka"
"Allah ya baki miji na gari wanda bai kai ni ba"
Tura baki tayi tana kananun magana, hamma yayi yana faɗin.
"Ke ni barci nake ji sai an jima"
"Ok" jin yadda tayi maganar a dakile yasa shi fara mita, da jaraba yana gaya mata magana, shiru tayi bata kula shi ba,.karshe barci me nauyi yayi gaba da ita ya fahimci haka ne ta hanyar yadda take sauke ajiyar zuciya.
**
Kashe wayar yayi yana bin shi da ido, yaso ya ganta toh wallahi bai san ya zai yi da ita bane, kome na shi ya tsaya cak tunda ya shiga al'amarin ta izuwa yanzu da yake tsaka me wuya.
Wayar shi ce tayi ƙarara sunan imaden ya bayyana akan screen din wayar, kasancewar yana da true caller.
Dauka yayi yana faɗin.
"Babba da jaka"
"Ina son ka duba Whatsapp dinka yarinyar da kake karewa kace min kai ma kana ajiyewa kan ka ne domin dai babu abinda ban yi da ita ba, duba jaki dakiki irin Yaro kenan maza duba."
Daga haka ya kashe wayar shi yana dariya, niman barcin idanun shi yayi ya rasa, ya kunna datar shi yayi yana jin gaban shi yana faduwa kamar zai faso a kirjin shi. Video uku ne na farko shine ya saka bakin Titih a gaban shi tana sha tana amai sai kara tura kanta yake.
Wani irin wurgi yayi da wayar shi sai da ta b'are gida biyu, ya fasa ihu kamar zai ga Imaden a gaban shi wallahi sai ya kusan kashe dan iska wani abu yaji ya tsaya mishi a kirjin shi.
Gwiwar shi ya zuba a kasa ya rike kirjin shi, tare da rintsa idanun shi yana faɗin.
"Innalillahi wa inna alaihil raji'un allahumma ajirni fii musibati wa'akhlifni khairan minha, ya Allah ka sassauta min ya Allah ga bawan ka a gaban ka ya Allah ya agaza min, Ya Allah idan haka ne ƙaddara ta Alhamdulillah Nagode maka ya Allah kar ka hukunta bawan ka da laifin da ba na shi ba,.Ya Allah na kiyayye dokokin ka na kiyaye hakokkin ka ya Allah ban ci daga haram ba, ya Allah na tuba na bar giya ya Allah duk wani aikin fasadi da wanda ns ke gudu da wanda nayi ya Allah ga bayin ka Ya Allah ka yafe mana kura kuran mu"
Ya fada hawaye na zuba a kuncin shi, yana jin wani irin kuka yana taso mishi, amma haka yake dukar kirjin shi yana danne kukan shi yana kokarin adana kukan shi, tsanar Aishah yake ji tun daga kasar zuciyar shi yana lullube ko wani lungu da sakon zuciyar shi.
A hankali ya haura gadon shi ya kwanta, hawayen da bai san na meye ba yana zuba mishi har karfe goma sha biyu yana kwance s Wurin tashi yayi ya nufi ban daki yayi alola ya fito ya fara nafilla. Wallahi yayi sallah da bai san adadin sujada da ruku'un ba, yayi sallah da bai san iya adadin niman dacewa a wurin ubangiji ba, yayi addu'oi yayi kuka, kafin gari ya waye yayi wani irin zuru-zuru kamar ba shi ba.
Haka ya gama aikinsa ko wayar shi bai kuma kalla ba, ya nufi waje Black tea ya sha kawai ya nufi waje, a can ya sani wani waya sabuwa ya tafi yawon shi, duk inda yake bai manta ambaton Allah ba, yana kiran Allah yana kokarin mantawa da duk abinda ya faru kokari yake ya manta Allah da ikon shi ya bashi sa'a ya manta da kome sai dai azazzaben tsanar ta da yake lullube da shi ya kasa nutsuwan, koda ya dawo sallah yayi ya sha ruwan zafi ya koma ya kwanta sai lokacin barci me karfin gaske yayi gaba da shi.
Mafarkin akan gata tana ta kuka tana bin shi amma yaki sauraron ta.
Kusan duk shiririta ne bai tashi ba sai karfe biyar la'asar ta gota mishi, haka ya nufi ban daki yayi wanka ya fito yayi sallah.
**
Wunin ranar tana saka ido akan wayar ta, suka je kasuwa suka dawo babu labarin shi, daurewa take amma wallahi bata da nutsuwan, haka suka gyara gidan. Aunty Maryamu ta kawo mata manyan kwalaben turaren wuta.
Dake sun zata amarya ce Aunty Maryama ta ce mata.
"Kafin mijin ki ya dawo kizo a gyara miki jikin ki"
tana son ta gaya musu ita fa ba matar aure bace, amma sai ta bar zancen kawai tunda ta lura kaf barrack din matan aure ne, daidaiku ne marasa aure.
"Toh Nagode "
"Kinga Aunty Aisha shi yasa nace ki sayi burne kin ga bari mu saka turaren"
Ai kuwa suka saka wani azababben kamshin aroosa. Na Ajmal incense ya tashi ko ina a cikin gidan. Ita kan ta kamar zata hauka sai yanzu take kara fahimtar traditional tribe na arewancin Nigeria wato har local perfume ake yi, kwalaben turaren humra ta bata guda uku, bayan na turaren.
"Naji kamshin Arabia perfume, amma ki hada da wannan zaki dadin shi, Ajmal incense ina sayarwa ko ina ina kaiwa a Nigeria har da kayan gyaran jiki. Ga wannan ma sabulu ne kina wanka da shi, nan sati kafin zuwan me gidanki zaki gaya min yadda kika ji dadin shi, sannan duk da naga kamar likita ce kiyi hakuri ki hada na infection, akwai kawata Maman ZEEY me kayan mata zata kawo Miki zumar ta ki fara sha, kina na biyu ga gyaran jiki ga na Infection zaki ji dadi "
Ai uwar mahaukata eh mana likitan kwalkwal kan ai uwar mahaukata ce, shiga daki tayi ya kwaso kusan dubu sha biyar ta bata.
"Kawai a hada min kome, sai na fara gwadawa" ita a tunanin ta kar ta amsa a ga kamar bata da niyya ne dan haka ta bada kudin.
Haka kayan Abincin da suka sayo da kayan kome yarinyar nan sai da ta dibawa Aunty Maryamu, domin a zuwa gidan da tayi ta karanci wani abu, kamar ita Aunty Maryamu kudin ta yake aiki a gidan Officer yana hakime shi yasa kome ta saya bibiyu, tana shigowa kuwa ya cire musu nasu.
(Wani dabi'a da ya burge ni a wurin Titih ba wai dan yana labarin kanzon kurage ba a'a duk yadda zaka yi labari ka fadi dabi'ar mutum kyau, akwai wacce na sani da wannan halin wallahi sabida ita nayi rubutun da kuma dauko kabilar ta, yarinya ce me babban hali idan na cire sanyi a cikin yanayin ta toh tabbas tana cikin matasan yan matan da ba zan manta da alkhairin su ba)
Wallahi da Aunty Maryamu ta ga kayan su.
"A'isha zaki samu a bakin duniya kina son a zage mu ne?"
"No kawai nayi ne domin Allah so don Allah ki amsa karki dawo min da shi."
Haka ta amsa tayi godiya ita da Faridah.
Duk da basu nuna kwadayin su ba, amma kuma kyautar tazo musu a bazata, shi yasa bayan sun koma gida suka mata hadin kayan sama da dubu sha biyar dinta Faridah ta hado kayanta, ta dawo gidan dan ta ware mata nata dakin. Sai wani daya daban da aka gyara shi daga yanayin gyaran dakin da kome da ta saka zai fahimtar da kai ta warewa Zayn ko zai zo ba zata.
Har dare babu shi, har kiran mahaifin ta ya shigo mata a kan fuskar ta zaka fahimci ba shi take bukata ba, dauka tayi a nutse suka gaisa sosai. Sannan ya ce mata.
"Kin ga dai yadda kika samu Kanki toh ki godewa Allah ki godewa Zayn Malik, domin ba dan shi ba, baki isa fahimci da yanci irin na yau da kika samu ba, wallahi ki godewa Allah da ya hada ki da Zayn domin wayo da dabarar ki bai isa baki shi ba, shi din wani haske ne a rayuwarki. A'isha irin Zayn duk wacce ta same shi bata bukatar boka da malam domin Allah ya bata wanda zai share mata kukan ta. Ina baki shawara da karki sake kiyi abinda zai bata mishi rai domin wallahi ba zan iya kare ki daga abinda zai biyo baya ba, kin ce kina bukatar Right Man ko?....
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/1, 9:12 PM] Queen: Chapter -55
Duk sai maganarsa ya kashe mata jikin ta, haka ya gama mata faɗa, sannan ya kashe wayar, bin wayar tayi da ido kamar tana son hango wani abu a cikin wayar, amma bata kuma wani abu ba, ajiye wayar tayi tana jiran wayar Zayn, har kusan sha biyu, ta kwanta wanda kuka ne kawai take yi, ya dace ace gobe ta fara aiki, amma yadda ta ga rana haka taga dare. Tana kuka har aka kira sallah farko.
Sannan ta tashi tayi raka'atul fijr, tana wurin har aka yi sallah, ta tashi ta gabatar da sallah ta koma ta kwanta, zazzaɓi ya ce Assalamu alaikum, har gari ya waye bata fito ba. Haka yasa da Faridah ta gama kome ta leka dakin ta.
"Aunty lafiya kuwa?"
"Bani da lafiya ne"
"Meke damun ki?"
"Zazzaɓi" ta fada fita tayi ta kira Adam ta gaya masa, shi kuma ya kira Zayn ya gaya masa bata da lafiya fa.
"Kaita asibitin da yake cikin asibitin kar kuyi amfani da sunan ta ku saka Mrs Malik"
"Ok sir"
Kiran Faridah Adam yayi yace mata.
"Ta shirya gani nan zan kaita asibiti "
Yana kashe wayar Zayn ya kuma kiran shi.
"Ka isa gidan ne?"
"A'a ina hanya ne"
"Ok"
Kashe wayar yayi.
Tana kwance taji"zuuuuuu" bude idanun tayi da kyar tayi picking ko screen din wayar bata duba ba.
A shake ya ce mata.
"Meke damun ki?"
Fashe mishi tayi da kuka.
"Da ka jira an gaya maka na mutu sai ka zuba ruwa ka sha! Me yasa ka tsare ni?"
"Kin ga za a zo a kai ki asibiti ki nutsu"
"Wallahi ba zan je ba gara na mutu."
Ta fada a tsiwace,
"Ki tashi nace miki " kashe wayar tayi baki daya, kuma koda Faridah tazo fir Aisha fir taki tafiya asibitin tana cewa.
"Ba zan je ba ki gaya masa ya tafi aikin shi "
Duk yadda suka so tazo su tafi asibitin fir taki yarda, ta ma ki yarda tayi magana da Zayn din wannan abin ya bashi haushi, ga rashin jin magana ga taurin kai, har bakin kofar Faridah tazo da wayar tana mata magana ta ce mata.
"Kice ba zan amshi wayar ba ya tafi abin shi bana son jin Muryan shi"
Dakyar take numfashi sai uwar Masifa, yana jin ta kashe wayar yayi hankalin shi idan yayi dubu sai da ya tashi gashi ta kashe wayar.
A daren ranar ya nime jirgin addis Ababa domin ba zai samu na Nigeria ba sai ranar Monday, bai tsaya wani dogon shi ba, ya biyo jirgin.
Karfe tara na safe suka sauka a Ethiopia, zuwa sha daya na rana ya biyo jirgin Lagos, sai sha biyu na dare suka sauka. Kallon agogon hannun shi yayi ya nime na Kano, yana jin din wani karin lokaci kamar za a gaya mishi ta mutu, karfe biyu na dare suka tashi kafin nan ya yi waya da Adam ya gaya mishi.
Aikuwa babu bata lokaci ya nufi airport, ya zauna jiran shi karfe uku da hamsin da takwas suka sauka.
Yana sanye da bakaken kaya, har da facing cap, sai jacket da ya daura.
Amsar kayan shi yayi yana faɗin.
"Barka da zuwa sir"
"Ya jikin A'ishah?"
"Wallahi na tura mata Maryamu amma taki magana, shine muka yiwa wata Nurse magana tana jin mun yi mata magana ta birkice mana, am sorry sir kafin nan dai suman ta biyu" shiru yayi yana kallon waje. Haka suka iso barrack din ana kiran sallah farko, da wani irin sauri ya shiga cikin gidan, kamar zai tashi sama. Yana shiga ya same ta a kan cinyar Aunty Maryamu tana shafa mata ruwa.
Daukar hijab dinta yayi ya saka mata, a hankali ta bude idanunta, cikin dan sauran kuzarin ta ce mishi.
"Live me alone, ka rabu dani nace. Kai mugu ne da kan shi ya sani bai damu da..." Ta kuma dauke wuta.
Da sauri ya dauke ta suka fito asibitin su na sojojin suka wuce, a nan aka saka mata ruwa."
Yana karewa aka kuma saka mata wani, masalaci ya wuce amma kafin nan yaki yarda wani likita namiji ya duba ta, sai mace.
Sai da yayi Sallah ya rama na kan shi sannan ya dawo dakin ya same ta tana barci.
Gida ya dawo yayi wanka sannan ya koma asibitin.
Har lokacin yana kallon video din yadda take sha. Dauke kai yayi. Wayar shi ce tayi kara ya dauka.
"Ya jikin ta?"
"Uncle zan kira ka rigani, da sauki tana barci. Please don let Hajiya know ina nan ban gama aikina bane wannan ma dan na dauki nauyin ta ne a kaina da ba zan dawo ba"
"Yana da kyau ka kula da ita don Allah"
"Insha Allah"
Bayan sun gama waya ya cigaba da zama wurin nine aka kawo abin karyawa daga gidan Adam, da babban kafet shimfidwa yayi ya zauna yana kallon Adam da Faridah.
"Kanwar matar ka ko?"
"Eh suna tare da Madam A'isha ne"
"Ok"
Abincin ya zuba ya fara ci yana kallon agogon shi.
"Ka tambayi Nurse din nan karfe nawa zata farka?"
"Ok" fita yayi Faridah itama ta fito ta zauna a waje, shigowa nurse din tayi suka kara duba bata, sannan ta ce.
"Insha Allah zata farka yanayin jikin ta ne yayi laushi insha Allah zata farka very soon"
Tana gama maganar ta juya ta fita, kallon Faridah yayi tare da cewa.
"Jeki abin ki zan zauna a nan din" wannan shine first time da ya shirya spent all day a tare da ita, yana zaune har wurin ƙarfe daya bayan ta tafi sallah azhar bai dawo ba sai wurin biyu saura ya shigo dakin rike da manyan ledoji, kura mata idanu yayi har lokacin barci take, a hankali ya shiga da sallama a bakin shi, ajiye kayan yayi ya ja kujeran zuwa gaban ta, riko hannun ta yayi yana rintsa idanun shi yayi yana hango abinda take a hankali ya zare hannun shi daga cikin nata, ya ce.
"Me yasa?"
Bude idanun tayi tana kallon shi kamar tasan tambayar da yake mata nan kuwa bata san me yake tambayar ta ba tace mishi.
"Am sorry"
Ta kuma Lumshe idanun ta.
"Hey wake up!"
Ya fada yana jijjiga ta.
"Ba zaka kuma share ni ba? Nasan ni mai laifi ce amma don Allah kar ka kuma wofantar dani"
"Is okay"
Ya fada mata yana kallon yadda take kara niman komawa barcin ya sashi, kama hannun ta yana shafawa.
A hankali ta kuma bude idanun tana jin kwalla yana cika idanun ta.
"Tashi ki yi brush ki ci abinci kiyi sallah"
"Hmm" ta fada tana kara lumshe idanu ta.
"Tashi nace ba hmm ba"
A hankali ya taimaka mata ta tashi zaune, fita yayi sai gashi da Nurse aka kuma duba ta, sannan suka bashi umarnin ua bata abinci da magani, ban daki ya kaita ya ajiye ta sannan ya haɗa mata ruwan dumi.
"Me zaka yi?"
Banza yayi da ita ya fara kokarin cire mata hijab ta buge hannun shi. Bata rai yayi domin ya fara lura washi takewa wannan renin hankalin dan haka da karfin tsiya ya cire hijab night dress din shekaranjiya ne a jikin ta.
Da Karfi ua cire rigar ya cillar a gefe, ta kai hannun ta dukkan biyu ta kare kirjin ta.
Tsaki yayi ya fita sai gashi da soso da sabulu, yana shiga ya rage kayan shi. daga shi sai farin singlet da army trouser, ya zuba mata ruwa ya fara kokarin mata wanka.
"Please ka bani zan yi da kaina don Allah"
Bai bi ta kanta ba ya fara mata wanka, hawaye na zuba mata kamar yarinya karama haka yake wanke ta, hannun shi ya kai waist dinta yaja pant dinta kasa ta lumshe idanun ta, a hankali ya shiga wanke mazaunin ta zuwa cinyoyin ta. Kura mata Idanu yayi yana ganin yadda karfin ta yake rawa.
Tsintar kan shi yayi da kokarin kauce hanya. Tuna abinda ya gani ya sashi daure fuska kamar an zage shi.
Haka ya mata wanka tass, sannan ya fito ya dauki sabon pant din ta da bra mara kauri sabida kar ya dame ta. Sannan ya ajiye mata ya zuba mata ruwa ya fito, yana fitowa Aunty Maryamu tana shigowa ita da Faridah, ganin yadda yake kad'e kafar wandon shi da hannun shirt din shi dake me dogon hannu ne yana ganin suna kallon shi yayi fuska ya ce musu.
"Tana fitowa". Sannan ya fita, can kuwa ta fito idanun ta yayi jajjur.
"Ya jikin ki A'isha?"
"Da sauki sosai"
Abin sallah ta dauka ta fara sallah, tana idarwa ta kuma sauke wanda yake kanta, sannan ta koma mike da zata sauka daga abin sallah. Zata saka kafarta a kasa ya daka mata tsawa.
"Becareful da saka kafarki a ko ina anyhow?" Tsayawa tayi ya karaso ya tura mata takalmin ta, ta saka tana tura baki.
"Ni a daina min abu kamar wani child"
Ko inda take bai kalla ba, ya dauki plat ya fara zuba mata faten wake, gashi an saka hanta da kwai dafaffe da alayyawu.
Zama yayi akan kujeran da yake facing ɗin shi, ya fara bata kunyar su Aunty Maryamu, kin amsa tayi tana nuna mishi su da idanun ta.
Tsuke fuska yayi ya ce.
"Ki bude baki" yadda yayi maganar yasa ta fara bude bakin ta, tana amsa har ya ga ta koshi. Sannan ya bata ruwa ta sha. Ganin zata kwanta ya sa shi ce mata.
"Zauna."
"Aisha bari mu tafi sai dare"
Tashi yayi ya ciro 3k, ya mikawa Faridah.
"A'a ka barshi."
"Faridah zoki amsa"
Ba musu ta amsa, suna godiya, tana kallon shi ya mike ya rufe kofar , sannan ya cire rigar shi ya zauna. Ya cire mata hijab din ta, yana cire mata ya d'aga rigar jikin ta ya fara shafa saman cikin ta, riƙe hannun shi tayi tana faɗin.
"Please"
"Kin manta lokacin da kika bawa dan akuya can ni kuma kina hana ni, na bukaci ki bani wani wurin ne na biya bukata na?"
Kasa tayi da idanun ta, tana jin kwalla na cika mata idanu.
Yadda yake shafa cikin ta ya sata jingina da bangon tana jin shi yadda yake mata, a hankali ya isa ramin cibiyar ta. A hankali ya kai bakin shi wurin ya hura iska a cikin shi, tsintar kan shi ya yi cikin ko in kula ya sumbaci wurin yana sauke wani narkaken nishi ya sauke a wurin yana lasar wurin, hannun ta mara cannula ta kai kanshi tana shafa tare dan danna kan shi, tana sauke wani irin ajiyar zuciya.
Tura kan shi yayi cikin rigar yana me sumbatar kirjin ta har zuwa tsakiyar kirjin. Wani irin runguma ya kai mata, itama rike shi tayi tana sauke numfashi kamar zata shid'e. Jan bra tare da sauke mata wani deep breath me zafi zafi da sanyi sanyi, ya kai bakin shi kan nippy din ta, kamar wani me jin yunwa ya cafke bakin...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/2, 9:13 AM] Queen: Chapter-56
Baki daya ya zame mata baby, tunda ya cafke boons dinta ya gigita mata lissafi, rike hannun shi tayi cikin sarkewar murya ta ce mishi.
"Tsakanina Ubangiji nayi tuba domin shi don Allah kayi hakuri wallahi ba zan iya komawa da baya ba?"
Cire kan shi yayi cikin rigar ta.
Ya shiga shafa bakinta yana kallon kwayar idanun ta da suke rine.
"Me kika dauke ni?"
"Ban dauke ke ka kome ba amma ina hada ka da Allah kar ka nime wani abu bayan haka"
"Ok" ya mike tare da ɗaukar rigar shi ya saka tana kallon shi, ya juya ya dauki kujeran ya juya mata bata, can ya ciro wayar shi ya fara latsawa, ko minti biyar ba ayi ba aka kira shi, dauka yayi yana me faɗin.
"Judaal ya kike?"
"Lafiya lau, kana kaduna ne?"
"A'a bana nan ina Copenhagen ne, lafiya?"
"Ok dama zan gaya maka ne zamu zo gidan Hajiya hutu ne next week, amma tunda baka kaduna zan roki Dad ya tura mu wurinka a Denmark"
"Denmark zaku zo kenan? Wow Baby sai kin zo"
"Insha Allah" ta fada tana dariya nan ta shiga mishi shiririta yana biye mata ba wai ya biye mata dan yana jin dadin hiran ne ba, kawai ya kuntattawa Aishah ne. Kuma yayi nasaran haka domin tashi tayi ta nufi ban daki ta fashe da kuka, duk da ta kunna fanfo, haka bai hana shi jan Judaal da hira ba, tana gama ta fito ta kwanta tana jan numfashi sama sama, juyawa yayi ya kalle ta.
"kina da matsala ne?"
Murmushin yake tayi sannan tace.
"Babu"
Ciro wayar ta tayi a kasar pillow. Layin mahaifiyar ta, ta kira cikin farin ciki da kewar juna Uwar ta ɗauka.
"Ritah ya kike?"
"Lafiya lau" a hankali ta fashe da kuka, kuka take sosai tana karawa.
"Ritah lafiya kike kuka?"
"Mom ina son ganin ki ne" juyawa yayi yana kallon ta tabbas mata dangin shaidan ne, yana najin yadda take zuba shagwab'a da iyayi. Yadda take maganar very unique, juyawa yayi ya kalle ta yes Aishah tana cikin matan da za a sasu house material, baki daya daga yanayin yadda take rikici wa maman ta yasa shi manta waya yake da wata karshe kashe wayar yayi, indai da irin wannan yanayin a tare da ita Billahi ta gama da shi yana mutiwai son ganin mace tana narkewa da shagwab'a, yana son yaga tana rikicin banza mara kadari, shi yasa iya hakurin da yayi akan wayar da suka yi kwanaki, amma wallahi yayi imani da Allah idan tana narke shi har wani ji yake kamar ba shi ba, irin like king mace tana mutuwa a kan shi.
Daura kafa daya yayi akan daya, yana sauraron ta.
"Oho kizo ki dauke ni nace Maam, don Allah" ta fada cikin matsanancin kuka, irin na yaran da suke fama da rikicin ciwo.
Wani watsi tayi ta mayafin da aka rufe da shi, tana kuka yadda take motsi kaf jikin ta shaking yake, tashi yayi ya koma kan gadon ya zauna tare da tallafeta a kirjin shi, ta cigaba da wayar ta.
Idan taji haushi ta kama dukar shi a kirjin. Wani irin abu yaji yana yawo a tsakiyar kan shi yana kara jin kamar ya shige jikin ta ya huta da ganin ta haka.
"Hello John! Kai ma ina niman ka shine ka tafi ba sallama." Fisge wayar yayi ya kashe baki ɗaya.
"Baki da lafiya idan kika bi na waya kan ki ciwo zai yi."
Ya fada fuskar shi a haɗe, dole tayi kasa da idanun ta, ya koma ya cigaba da wayar shi baki daya ya manta da ita a dakin ma, kuma wani ikon Allah, wayar shi yake amma kome kankantar motsi idan tayi akan idanun shi, kasa kasa yake kallon ta yana wayar shi. Yana lura da ita wani shegen fitina take ji da shi dan haka ya a ran shi ya ce mata.
Ki kare kalau.
Da dadre tuwon semo aka kawo musu miyar kuka da ta ji kayan kamshi, haka ya zuba mata tana kauda kai tana shirme da wayarta haka ya dura mata sai da ta koshi, sannan ya kyale ta.
Dake an kuma saka mata ruwa sai gashi har zuwa karfe biyu yana aiki da wayar shi sai daya da rabi ruwan ya kare ya cire ya kwanta a gefen ta, yana sauke ajiyar zuciya. Kwanciyar shi ya maita da saman shi. Sannan ya ja mayafi ya rufe ta, da asuba likitan tana shigowa ta same su manne da juna, juyawa tayi ta fita abin ta. Toh bata ga ma amfanin jinyar ba domin ciwon shi ne kuma yana zuwa ta warke dan haka ta ajiye musu sallama..
Suna idar da sallah safe domin dai sai da suka makara, sannan nurse tayi knock.
"Yes"
Shigowa tai ta gaishe shi, sannan ta ajiye musu sallama ta.
"Inji Dr Saliha" ta ajiye musu, dauka yayi ya duba sannan ya shiga hada mata kayan ta, yana gamawa ya kira Adam, bai dauki lokaci ba yazo.
Kayan ya fita da shi saman ya dawo ya rike hannun ta, kan a kafadar shi. Haka suka isa har wurin motar duk wanda ya kalle su, sai sun bashi sha'awa domin gaskiya sun dace da juna, shi bai girman da xa a ce zai kwareta ba, haka bata yi kankantar da za a ce ta mishi kankanta ba.
Dan haka ya bude mata baya zai rufe kofar ta rike hannun shi dan gama zai koma. Kallon shi tayi a shagwab'e.
"Ba zaka zauna a kusa dani ba?"
Wallahi matukar ya zauna a kusa da ita babu abinda zai hana shi matse ta, kallon gaban motar yayi ya nuna mata da ido, sauke kai tayi tana faɗin.
"Ok"
Daga haka ya koma gaba Abin shi, yana yawan kallon ta ta glass din gefen shi har suka isa gida. Da taimakon Adam aka kwashe kayan tana fitowa ta hango kwaɗo, ai kuwa ta fasa ihu ta koma cikin motar jikin ta yana rawa.
Murmushi yayi sannan ya bude daya bangaren ya mika mata hannu, mika mishi tayi ya rikota, tsabar tsoro kasa saka kafarta tayi a kasa. Cak yayi sama da ita ajiyar zuciya ta sauke ya wuce da ita cikin falon, sake baki tayi tana faɗin.
"Yaushe aka zuba kujeru haka?"
"Lokacin da kike son mutuwa baki mutu ba" ya bata amsa yana ajiye ta a kujera me zaman mutum biyu.
Sannan ya kwantar da ita, ya shiga cikin gidan ya samu ko ina an share an saka turaren wuta da alamu tun Jiya ne,.dan har dakin ta dawowa yayi ya dauke ta.
"Maybe baki kalli cartoon din princess and frog"
Gyada mishi kai tayi tana faɗin.
"Ban gani ba"
"Shi yasa" ya sauke a bakin gadon.
Rike hannun shi tayi tana mamakin yaushe aka yi wannan aikin tasan dai fita kasuwa suka yi dan sayan kananun kayan aiki daga nan take cewa Faridah zuwa jibi zata zo ta zaɓi kayan gado da kujeru.
"Zayn"
"Yes"
"Wadannan surprised din fa?"
"Abinda zaki saya ne na gani a rubuce shine jiya na tura Faridah da yayarta suka sayo miki nayi laifi?"
"Ko daya"
Ta fada tana sake hannun shi, ban daki ya shiga ya haɗa mata ruwa sannan ya dawo ya fara cire mata kayan jikin ta.
"Zayn baka jin kunya ne?"
"Ke kika san shi " yana gama cire kayanta yayi matukar kokarin dauke kai akan ta, ya wuce da ita ban daki, kamar jiya haka ya mata wanka sannan ya fito da ita, ya lullube ta, ya bude wardrob din ta ya ciro riga da wando, rigar off chest ne, me pink net. Sai wandon skinny jeans, ya ajiye mata.
Ganin kayan ta tayi na kwalliya.
"Me zaki yi?"
"Make-up "
Fita yayi ya nufi kitchen, ya mai da hankali akan daura mata abinda zata ci sai sallama Faridah yayi rike da basket da flask, haka ya amsa sannan ya haɗa na jiya ya wanke tass, kafin ya koma dakin da ya ajiye kayan shi ya ciro kudi ya saka a cikin kayan ya kawo mata.
"Ko zaki duba ta ne tana shiryawa ne"
"A'a sai an jima zan dawo"
"Shiga." Ya fada fuska a haɗe, shiga tayi ya samu tana kallon kwalbar humra ta rasa yadda zata shafa, amsa tayi tana faɗin."ga shi bai da wahala." Ta zuba mata a hannu. Ita kuma ta fara shafawa a hankali, tana bin jikin ta da shi.
"Ki shafa anan da nan, sai ki kuma shafa wannan a nan ki ɗinki. Aunty Aisha kun dace da Ya Zayn wallahi"
Murmushi tayi a kunyace ta rasa yadda zata mata bayanin babu aure da a tsakanin su amma tana tsoron irin kallon da zasu mata. Dan ba mamaki su iya ƙyamar ta, sai tayi shiru kawai.
Dauko wani zuma tayi ya bude bakin goran ta ce mata.
"Sha"
Ba musu ta bude baki ta sha, sannan ta dauki gumba.
"Idan kin gama karyawa ki sha wannan ki dama da madara ki sha."
"Ok Nagode sosai"
Har zata fita ta ce mata.
"Ki sa ya kawo miki fruit ki hada kiyi blending din su, sai ki zuba madara kina sha yau karki sha wani ruwa sai shi bayan kin gama fa, amma wancan na farkon kina shan ruwan tea zai fara aikin shi.
"Nagode "
Haka ta raka Faridah sannan ta dawo ta gyara dakin kamar bata yi amfani da shi ba, shima yana dakin shi ya fito wanka. Dan Kwali ta saka tayi wani dauri sai ga gashin ta ya koma gefen kanta, sannan ta dauki wani flat shoe ta saka, ya nufi dakin shi. Yana goge jikin shi, towel din da yake kugun shi, ta ƙalla sau daya ta kalla bata kuma kallon shi ba ta ce.
"Bari na jiraka"
"Zoki tayani"
"A'a kawai xan jira ka"
"I hater nayi magana a ce min ba haka ba"
Cikin wani cat walking ta shigo dakin, tana raraba idanun ta a kasa, a hankali idanun ta ya kai kan towel din da sauri ta dauke kan ta.
"Zayn me zan maka?"
"Kizo gabana"
"Ok" ta fada jikin ta yana rawa bata san me zata gani ba, amma tana fatan kar Allah ya nuna mata abinda zai makantar da ita.
"Oya dauki mai ki shafa min kece kika kira ni da Baby haka kawai ina zaman lafiya na" daukar man tayi ta bude murfin ta kalla ita fa bata tab'a shirya wani ba balle kato irin Zayn.
"Zayn ban iya shirya kato ba wallahi "
"Haba da gaske?" Yadda yayi tambayar har cikin ranta ta bashi amsa domin bata zata haka da wata manufa yayi maganar ba.
"Wallahi da gaske ban tab'a shirya katon mutum irin ka ba"
"Ok from today you start your duties,, oya maza"
Yadda ta zazzago man ta shiga kwaba hannun ta zata shafa mishi ya ce mata.
"Ba dai a jikina ba, wallahi sai kin rage"
Murfin man ya bata ya katse man sannan ta fara shafa mishi jikin ta yana rawa.
Jin tafin hannun ta a jikin shi wanda ya hadu da dumin man da sanyi-sanyi ya haifar mishi da wata ƙatuwar kasala, yana jin yadda jikin ta yake rawa.
Haka yayi ta mulke shi da mai.
A hankali ya kai hannun shi kugun shi zai sake towel ɗin.
"Dan Allah karka cire" ta fada muryan ta yana rawa, kallon ta yake tana shafa mishi man jikin ta sai rawa yake. Dariya taso ta bashi ya dake. Haka yasa shi sai da ta zo gwiwar shi zata shafa mishi ya ce mata.
"Lap dina kuma waye zai shafa min a wurin"
"Zayn..." Ta kira sunan shi Muryan ta yana rawa.
"Ok ba zaki yi bane?" Ya tambaye ta yana shaƙar kamshin turaren da ta shafa. Wanda ta daura da shegen turaren ta nan.
"Zan shafa" ta fada kamar zata fashe da kuka.
Man ta lakuta, ya shiga tura hannun ta kan cinyar shi, wani irin ajiyar zuciya ya sauke lokacin da ta tabo bangaren siyasar duniyar shi. Wani shegen dauke wuta yayi, itama da sauri ta ciro hannun ta tana jin yadda ha damke kanta.
"Zayn na maka wani abu ne?"
"Nop cigaba" ya fada a kasalance domin tabo mishi wurin sai da yaji shi har tsakiyar kan shi.
Sake lakutar man tayi ta koma daya side din sai lokacin ta ji ta taɓa wani abu me kauri da ruwa ruwa a bakin, cak taji numfashin ta ya nime barin jikin ta. A matukar firgice ta d'ago kai zata yi magana ya sake mata towel ɗin, kin kallon wurin tayi me lumshe idanun ta. Kwalla na cika mata shi ita nata kaddaran kenan haduwa da maza marasa mutunci. By mistake ta kalli abinda sai da ta saka hannu a kan fuskar ta, ta fasa ihu kamar taga wani mugun abu.
"Don Allah kayi hakuri wallahi ba zan iya ba" d'ago ta yayi yana kallon yadda jikin ta yake rawa.
"Wai me ya faru ne?"
Kin bude ido tayi tana sauke wani irin shasheka.
Janyota yayi jikin shi ya hada ta da macijin da ta gani, tana jin shi yana yawo a kan cinyar ta.
"Zayn dan Allah kayi hakuri, wallahi is too worse to me"
Wani irin matse ta yayi yana jingina ta da bangon dakin ya shiga sake mata wasu hot kisses wanda yasa kafarta ya fara rawa kamar ba zai dauke ta ba.
Sama yayi da rigar ta cikin tsananin bukatar abokiyar rayuwa. Duk inda ta diga humran nan matukar ya kai hancin shi wurin, sai ya kai bakin shi ya tsotsa ya kuma hada da cizon wurin, ba cizon da zaka jiwa mutum ciwo ba,.a'a cizo ne na bala'in bukatuwa, kasa tabuka kome tayi tana faɗin.
"Ya Allah Zayn don Allah kar ka kashe ni"
Tafada tana me danna kan shi a kirjin ta. Kwaye rigar yayi baki daya, ya d'ago ya hada bakin shi da nata bayan ya dauke ta cak ya hada ta da bangon da kyau. Ya kai hannun shi bayan bra ya cire tare da wurgi da shi, wani bala'in romance yake da ita kirjin ta kuwa kar zai cinye ta,.yana jin yadda take fita hayacin ta. Yasa shi mai da ta gadon da sauri-sauri ya zare jeans dinta kasa, wani irin cirewa yai ya cilla can. Sannan ya shiga tsakanin cinyarta, yana me kara hade bakin su kamar zai zaro harshen ta waje, sake bude kafar tayi sabida ta manta halin da take ciki na bukatar shi kamar Hauka.
Jan gashin kanta take, tana kuka.
A hankali ya kai bakin shi ya cafke na Fulanin, yar mutane sai shiru. Yadda Zayn ya gurje kirjin ta sai da ta kusan shid'e mishi, ashe wasan bai kare ba. Domin so yake ya mantar da ita duk wani haukar da tayi baya, a hankali ya goge wurin da yake kal, sai jikar da tayi, sannan ya kai kan shi wurin. A wani Haukace ta fasa ihu tana kokarin kwace kanta, saboda head din da ya ke bata, ya saka ta jin kamar ranta yake fisga. Ta rasa me zata yi. Wani irin kuka ne wanda bata san daga ina yazo mata ba, tura kan shi tayi tana kara mika mishi rayuwarta, sai da ya ga ta fara kokarin sake mishi a jikin ta sannan ya janye kan shi ya ce mata.
"Meye fassaran sunanki" yana me hada bangaren siyasar duniyar shi akan wurin.
Cikin wani irin mazari ta ce.
"Har abada ba zan daina godewa Allah ba" a hankali ya rufe idanun shi, zai fara hake mata abinda ya gani a tare da ita yasa baki daya yaji yayi wani irin sanyi. Ya kura mata idanu abin yana yawo kan shi. Janye jikin shi yayi ya nufi baki gadon ya zauna tare da dafe kirjin shi da yake mishi zafi.
Ban daki ya wuce yayi wanka sannan ya fito har zuwa lokacin tana kwance kamar wacce aka yiwa mugun duka, domin jin abinda yake zuba a jikinta wanda ta jima da son zubda shi ta kasa yau sai gashi cikin ikon Allah Zayn ya zubda mata shi. Tana jin motsin shi taki yarda ta juya haka ya gama daga bakin kofar ya ce mata.
" Shiga wanka domin yau xan koma Copenhagen"
Jijjiga mishi kai tayi, yana fita itama ya shiga ban daki tayi wanka, ta madubin ban dakin take ganin gurbin sumbatar shi daura towel tayi, ta nufi dakin ta, ta shirya cikin doguwar rigar armless sannan ta fito ta zauna, sai lokacin ta lura da cika da batsewar da take.
"Ban da fita babu hijab, ban da hira sama sama har na waje yaji zaki'n Muryan ki domin haramun ne, and ban da kallon romantic drama, ban da kallon Porn videos, ban da zancen batsa da wani balle Aina'u bana son haka. Ban da shige shige, bana son hayaniya in my companion, bana son kawaye barkatai, daga Marar Adam da kanwarta bana son rigima a rayuwata.
Zan kira ki a duk lokacin da nake bukatar hakan, wurin aikin ki kuwa wallahi na samu wani dan iska na shiga harkanki zan ci uban mutum kowa waye uban shi, mijin ki yana nan tafe. And bana son yawan tambaya. Idan aka tambaye ki mu couples ne me kike gaya musu?"
Kasa tayi da kanta tace masa.
"Eh nake ce musu "
"Good girl" daga haka suka fara karyawa baka jin motsin kome sai ba ajiye kofi da cokali, suna gamawa ya dauki magani ya bata, ta sha sannan ya kwashe kayan da kan shi, ya kai kitchen.
Yana fitowa ya zauna a gefen ta.
"Ba zan wuce sati biyu ba dan aikina ya dawo baya ne, shi yasa da na gama na dawo ki kula don Allah idan baki da lafiya ki kula da kanki ba sai bazo ba"
"TOH" ta fada kanta a sunkuye, canza kujeran da yake zaune yayi ya mika mata hannu, ta shiga cikin hannun shi.
Shi kuma ya mai da ita cikin kujeran suka kwanta, yana shafa fuskar ta, har barci yayi gaba da ita. Sosai take barci sai da ya ga barcin ta sannan ya mike. Takardan ya dauka ya rubuta mata yar ƙaramar sako da yake harde da sunan ta.
*Ƙarki manta har abada Allah ba zai daina amsar godiyar ki ba, dan haka yi amfani da sunan ki wurin godewa Allah...*
Yours Mr Malik.....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/2, 3:57 PM] Queen: CHAPTER-57
Har ya nufi cikin gidan sai ya ga rashin dacewar barin ta falon tana barci, zuwa yayi ya dauke ta cak yayi cikin dakin shi da ita bai kwantar da ita a dakin ta ba, dakin shi ne ya kai ta. Yana kwantar da ita ya fito ya dauki wayar ta ya fara sauke mata tafsir da wasu abubuwan da suka danganci musulunci da musulmi, sai da ya sauke mata har da kundin tarihin wanda Daurawa yayi da lakcuci na maza da mata manyan malaman Sunnah da sauran abubuwan da ya dace, sannan ya tashi ya ajiye mata wayar a gefen ta. Zuba mata ido yayi yana jin wani al'amari me karfi akan ta, kishin ta ne kawai yake dawainiya da shi, a hankali ya shafa gefen fuskar ta. Har zuwa bakin ta yana jin wani karin nutsuwa akan ta.
Sai dai miyagun halayen ta da tayi abaya yasa shi jin ba dadi. Akan ta yasa aka ki gayawa Hajiya yana kano, yaki yarda ya gayawa kowa yana tare da ita,
Nana Eesha she meant to himself, shi dayan shi baya son ta rabi wani ma balle takai ga sun yi magana, sumbatar goshinta yayi yana faɗin.
"You are amazing to me, my miracle"
Duk da sunan cartoon ne amma yaji ya kira ta da ita din ce, al'ajabi s gare shi. Abul shine sila tabbas idan har suka haifi d'a da ita sunan Abul zai saka mishi (😒😏🤔cin amana dai ba kyau)
Haka ya kalli agogon shi, sannan ya mike yana murmushin ƙarfin da ya samu, ko Hajiya da aka ce bata da lafiya bai birkice ba, amma tana kashe wayar ta garin kiran Adam ya kira Uncle Bashir yana masifa.
"Zayn waye zan bawa wayar?"
"Uncle yarinyar nan ne kasan tana ƙarƙashin kulawar sojojin sabida wancan dan iskan "
"Ok toh Allah ya bata lafiya "
Daga haka ya kashe wayar, dan jidali da Masifa sake kiran Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Ya kayi magana kamar ba damu da rayuwar ta ba"
"Toh yau naga jidali, Allah ya bata lafiya fa nace, ko zan zo ne na rungume ka ina taya ka jimamin bata da lafiya?"
"Wannan ba halin kwarai bane" ya kashe wayar yana mita.
Fita yayi a gaggauce ya nufi inda ya ajiye kayan shi yana me dauko key din gidan ya dauki na shi ya fita daga gidan. Adam yana jiran shi, airport ya kai shi ya samu jirgin ya kusan tashi.
"Nagode insha Allah ina gamawa zan dawo "
"Allah ya dawo da kai lafiya" sannan ya juya ya koma wurin aikin shi.
Ajiyar zuciya ya sauke lokacin da ya samu shiga jirgin, ya zauna ba a wani dauki lokaci ba suka bar ƙasar.
**
Bata tashi ba sai karfe daya na rana, ta tashi tana kallon ko ina sai wayar ta. A hankali ta sauko a gadon jikin ta yana mata ciwo, ban dakin shi ta wuce tayi sabon wanka, ta fito da towel din shi ta nufi dakin ta. Ta shirya. Fitowa falon tayi taga Faridah tana barci. Kitchen ta wuce ta fada musu jollof din cuscus da yaji kayan lambu, sannan ta musu yar farfesun kifi.
Suka fara ci, har suka gama sannan suka fara hira sai lokacin ta lura da abinda ya sauko mata, taga sakon shi a falon dauka tayi ta saka a bayan wayarta so take ta kebe ita ɗaya ta duba.
Tun bai yi nisa ba tana Masifar kewar shi, sai dai halin Zayn sai shi. Tun daga ranar ta mai da lokacin ta ya zama na aikin gaban ta ko azkar koda tana wani abun ne, dake ta dauki aniyar gyara sam ta cire kanta akan sex da dangin su.
**
Malam Abul yana can yana niman Titih, haka ya tafi har Edo kwanan shi biyar ya dawo cike da haushi ya kasa samun gidan su, yana zama a dakin shi bayan ya fito wanka.
Kiran layin Zayn yayi baya shiga jifa da ita yayi sai da ya kwanta yayi barcin gajiya sannan ya shirya ya dawo cikin gida, yana sauraren hiran Ummin shi.
"Eh ai maganar auren shi muke ta kokarin yi yaki ya nutsu gara auren ko zai nutsu ya daina tsalle-tsalle."
Kallon kan shi yayi shi ba biri ba amma ana mishi kallon birin idan ba biri ba waye yake tsalle-tsalle.
Komawa yayi ya zauna a kofar gidan su, yana cika yana batsewa sai yaci mutuncin Nanu zai dawo ya same shi.
Hango Uncle Bashir yayi ya nufe shi cikin jin haushi ya ce mishi.
"Uncle ta ina nayi kama da biri?"
Kallon shi yayi sama da kasa sannan ya ce.
"Hajiya Umma ta gaya maka ko?"
"Ina Hajiya Umma, dube ni fa? Wai kamar ni za a yiwa auren dole na daina tsalle-tsalle kamar biri "
Rike baki Uncle Bashir yayi sannan ya ce mishi.
"Ai ina ga mafi birin ma, sai kace birbiri"
"Zaka kuma gaya min magana, ina zan samu Zayn ne nayi ta kiran shi ya ki shiga "
"Yau wata rana?"
"Talata "
"Insha Allah yana nan tafe sati na sama."
"Allah ya kawo shi lafiya zai shiga gaba ne ya taya ni niman Aisha Abdul Ganiyu, naje nimanta ban same ta ba"
Shiru Uncle Bashir yayi sannan ya ce mishi.
"Wai da gaske sonta kake?"
"Eh ina sonta domin jahadi ne babba auren irin ta kuma tana son tayi rayuwar yanci amma bata samu ba"
Kura mishi idanu yayi sannan ya ce mishi.
"Ka hakura da ita zai fi maka kwanciyar hankali, domin akwai dimbin damuwa akanta"
"Ba zai yiwu ba kenan samun ta?"
"Ba zance maka ba, amma gaskiya ina ganin kayi hakuri" daga ya wuce cikin gidan, nan a bar Abul cikin damuwa.
*
Sati daya da komawa suka cigaba daga inda suka tsaya, wani lokacin idan suka fara hira sai barci ya dauke ta, gashi ta fara zuwa aikin ta kullum tana hanya, bata da wani damuwa sai na kewar shi da yake dawainiya da ita, shima a can haka ne, idan suka mannu a waya kamar zasu cinye kan su da hira kawai.
A haka ya samu sati biyu a na uku ya dawo yana dirowa ya kai tarkadun shi babban headquarters din su, ba tare da wani abu ba, suka kuma tura shi garin Warri acan ya kwashe wata uku da sati Uku sannan ya dawo ya wuce Kaduna.
Wayyo Allah Hajiya kamar ta goya shi, haka tayi ta hidima da shi ita da Mama take jin.kamar ta koya shi.
Yana kwance yana waya da Titih da take office, ta gama ganin marasa lafiya, sai juyi take a kujerar ta.
Tana narka mishi shagwab'a.
"Bab..."
"Kin manta yadda muka kwashe wancan zuwan nawa da kika ce min Baby toh wallahi idan na diro ba zai mana kyau ba domin zan tabbatar da i'm baby"
"Kai Zayn meye na wani jan magana kasani jin kunya wallahi kai dai sai gyaran Allah a fuska you look innocence amma baki daya a cikin ka kai din na musamman ne"
Ta fada tana juya kujeranta dan tabawa kofar baya ne, a hankali ta juya a matukar firgice ta ce.
"Dr Asif!"
"Dr Aisha, dawa kike waya?"
Daure fuska tayi ta ce mishi.
"Mijina akwai wani abu ne?"
"Look Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades, nasan kome akan ki baki da aure, so kawai mu bude shafin rayuwa "
Wayyo Allah wani irin yanayi Zayn ya shiga yana kwance ne amma bai san lokacin da ya tashi ya fara niman riga ya daura akan farin singlet din jikin ba, dama bakin wando ne a jikin shi,.yana fitowa takalmin shi ta yawo a cikin gida ya sura yana kad'a key motar shi dan masifa ko wayar bai dauka ba, ya nufi wurin motar shi yadda ya danna horn baki daya mutanen gidan sai da suka fahimci yana cikin matsanancin bacin rai, dan haka a guje aka bude mishi kofar gidan ya fita a masifar gudu kamar zai tashi sama from kaduna to Kano.
**
"Idan kasan wani abu a kaina sai me? Kaga malam bar min office dina" ta nuna mishi hanya, jan kujeran gaban table din yayi yana faɗin.
"Waye ya kai ni da zaki gaya min kina da mijin, kin ga sauran staff din nan muna good time da su, idan har kika min ihu aikin ki zaki b'ata."
Mikewa tayi tana hada kayan ta. Bata ce mishi kome ba domin bata son magana, tsoron ta kar Zayn ya haukace mata. Cikin sauri ta wawuri wayar ta.
"Kin ga tun daga lokacin da kika fara aiki idanuna suke kanki, ki bani hadin kai zaki sha mamaki"
Jikin ta ne ya dauki rawa, ta gyara zaman hijab din shi bayan ta kira Adam.
"Please kazo ka ɗauke Ni"
Takowa ya fara har inda take tsaye ya kai hannun shi zai tab'a ta, ta juya ta dauke shi da mari wanda shi kan shi bai san zata iya ba.
"Fita min a Office dina" ta fada da ƙarfi.
"Kina mare ni yar iska?"
Ya kai hannu zai dake ta, bude kofar aka yi wasu nurse ne sun shigo lokacin ta kare fuskar ta a kenan.
Komawa da baya suka yi sun san halin shi yanzu ya ja musu ja'iba, dan haka suka fita kallon kofar tayi a tsorace. Jikin ta yana rawa. Lashe bakin shi yayi yana faɗin.
"Kina mare ni? Hmm sai na baki mamaki zan ga wanda ya tsaya miki"
Ya kai hannun shi zai riko hijab din ta ta dauki laptop ta maka mishi a Goshin sa.
Baya yi yana ihu ita kuwa ta dauki jakarta ta fita da gudu, a guje ya bita ina jama'a sai bin sun da ido, fitinannen mutum ne, idan kace zaka yi magana karshe ya kulla maka sharri a kore ka.
Allah da ikon shi sai ga Adam, taga yadda take tikar gudu Dr Asif yana bin ta da gudu, sauka yayi a motar ya tare ta.
Bayan shi ta koma.
"Kawo min yar iskar yarinyar nan naci ubanta"
"Me ya faru" ta kasa magana cikin takaici da kuka ta ce.
"Ka kira min Zayn"
"Yau zaki bar asibitin nan na rantse da Allah"
Haka ya gama zagin ta Adam ya ce ta tafi mota.
Zuwa yayi ya riko kafadar shi.
"Ban san me ya haɗa ku ba, amma kayi a hankali mijin ta mahaukaci ne a cikin sojoji ma shi din uban mahaukata ne"
Daga haka ya koma motar ya kawo ta gida, tunda tayi sallama ta wuce dakin ta, bata kuma fitowa ba.
Tafiyar awa daya yayi ya shigo garin kano, idan kaga yadda yake tukin ganganci sai ka razana domin kamar xai bar duniya haka yake jin shi.
Yana isa asibitin abinda ya fara yi mahaukacin parking hango wata mashin yayi irin roba roban nan, jan kacar ta yayi ya dauke a hannun shi, sannan ya shiga cikin asibitin da tambaya da bala'i ya isa office din Dr Asif ya saka wata mace mara lafiya a gaba yana matse ta.
"Kai ne Asif ko?"
"Malam fita min a Office" wani wawan naushi da ya sakar mishi yasa shi zubewa kasa da hakora biyu. Warware kacar yayi ya shiga tsula mishi bulala. Zane shi yake kamar Allah ya aiko shi, domin idanun shi ta rufe naya ganin gaban shi. Sai da ya mishi dukar kawo wuka ya dawi gaban shi ya daki wurin.
"Dan Ubanka Yarinyar rayuwata ce! Aisha Rayuwata tace ka sake ka kuma kallon ta sai na tsiyayye ruwan idanun ka" sannan ya fita yana sharfe zufa kai kace aikin arziki yayi nan kuwa tisa bawan Allah yayi da duka.
**
Tun da tayi sallah bata iya cin abincin ba, sai kuka da take yi baki daya tsoron fita ma take, dan wallahi Allah yayi yawan mutanen da suke mata magana bata amsa musu. Karar mota taji gaban ta ya fadi. Tana zaune a tsakiyar gadon ta ji yadda yake kwala mata kira. A hankali ta fara kokarin sauka a gadon har ya iso koridon da zai kawo shi dakin ta, tana kallon shi ta net ya zagayo kofar da sauri ta sauka ta nufi kofar ya bude kafar, fadawa tayi jikin shi tana shashekar kuka.
"I'm scare" rungume ta yayi yana jin zuciyar shi tana sauka kasa cikin wani hucky voice ya ce mata.
"More than you" ya kara rungume ta, baki daya bai zaci zai ganta haka ba.
"Bai miki kome ba?" Ya tambaye ta.
"Bai min ba sai marin da ya min" d'ago kanta yayi ya kalli wurin .
"Sorry nur"
Kara mai da kanta tayi kirjin shi tana sauke ajiyar zuciya.
"Alhamdulillahi kana tare da ni" shafa bayan ta yayi yana faɗin.
"Har abada zan kasance dake, fata na ki rike min kanki"
Janye ta yayi yana kallon rigar yayi bom short ne na skirt, sai farin singlet na mata, kallon yadda Kirjinta suke tantsar tantsar.
Sumbatar goshinta yayi yana faɗin.
"I miss you, kin ci abinci?"
"Nop ina jin tsoro"
"Gashi ban fada ba a gida ba, kuma ba zan iya komawa ban yi shagali da friend dina ba"
"Zayn bakyau fa haramun ne"
"Allah zai yafe mana idan muka yi sallah muka roke shi"
"Hmm wayo dai zaka, amma Allah ya ba a mishi dabara"
"Zaku kore Ni ne?"
"Hmm" ta ce mishi tana jin yana tab'awa ta cikin rigar.
"Zayn"
"Zaynuwa ya?"
Dariya ta saka mishi tana dukar kirjin shi.
"Zayn wato nice zaynuwa?"
Wani runguma yayi mata yana shafa bayan ta.
"Mmmm"
Ya ce mata yana juya kan shi a kirjin ta.
"Zayn yunwa nake ji wallahi" ta fada tana zare idanu.
"Muje"
Haka suka fito ta samu Faridah bata nan, dariya tayi suka shiga kitchen, ta dauki shinkafar tuwon ta jika tana faɗin.
"Tuwo miya kuka zanyi" yadda ta fadi kukan ya bashi dariya ya ce mata.
"Not cry soup bohba soup zaki ce"
Tura baki tayi tana faɗin.
"Nayi kokari amma ai, look na iya ina kwana kin tashi lafiya."
"Aikuwa kin iya toh maza gama abincin naci cinye ki domin yau xan koma gida"
Kallon shi tayi bata fahimci abinda ya fada ba sai gida da ya fada kawai.
"Zayn you insane me"
Jan kumatun ta yayi ya kai bakin shi kunnen ta. Ya rab'a mata abinda ya fada da hausa, wani zaro idanu tayi ta ja da baya.
"Zayn haram"
"Ok" ya fada bayan ya dawo da ota wurin sink din tana wanke kayan yaji, yana bayan ta hannun shi yana kirjin ta juyawa tayi ya mai da hannun mazaunin ta. Kallon shi tayi tana faɗin.
"Kai dai ka shiga uku sake min bom-bom dina"
Turo mata baki yayi yana faɗin.
"Meye zan yi da abu sai kace an.cika ruwa a cikin shi"
"Eh na yarda" ta fada bayan ya juya mishi baya, da gangan ta shiga juya kugun tana waka, har da rawan su na Yarbawa, yadda take juya mazaunin yasa shi dauke wuta.
Kamo ta yayi yana me hada da freezer.
"You are driving me crazy."
"Ok let me stop driving you..."
Bakin ta ya kaiwa cafka, yana d'aga ta. Yana me zakulo harshen ta yana tsotsa...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/2, 7:55 PM] Queen: Chapter -58
Wasu azazzaben kisses yake sake mata kamar zai cinye ta, a kitchen din ma kamar zasu rusa kome na cikin shi, sun jima kafin ta tuna cewa tana aiki. Kwace bakin ta tayi da sauri ta fara kokarin sauka a jikin shi.
"Nifa ba zanci abincin ba, dama nazo ganin ki ne da naji wancan dan iskan ya razana ki shi yasa nazo." Ya fada yana kallon yadda ta rikice.
"Zayn don Allah ka kwana anan kaji sai ka tafi da asuba please" ta haɗa hannun ta biyu. Tare da kyaf-kyafta mishi ido.
"Look ba asan nazo ba" ya tallafi fuskarta cikin sigar rarrashi.
"Zayn wata hudu fa" ta fada kamar zata yi kuka.
Kan shi ya kai wuyar ta, yana lasa ya ce mata.
"And so what?"
Yadda yayi maganar fuska a daure ya sata sunkuyar da kanta, tana rike jikin shi idanun ta yana ciko da kwalla.
"Ok ka gaishe shi Thank you for coming" sannan ta kashe gas din ta nufi hanyar da zai fitar da ita waje, rike ta yayi.
"Are you upset?"
"A'a akan me zan fushi" ta fada in sound toner.
"Zoki dafa min tuwo min kuka" hawaye ne ya zubo mata sharrrr. Tasa bayan hannu ta goge, sannan ta kuma kunna gas din, ta zuba shinkafar tuwon ta koma inda yake jingine da jikin freezer ta dauko gyararren kayan miya, ta saka a blander ta markade sama sama, har zuwa lokacin kuka take, karban blander din yayi ya Juye a tunkuyar da ta daura na manja, akwai wani daddawar su na yarbawa ta dauko ta zuba. A hankali ta bude freezer ya leka yaga kayan aikin gida ne kawai ko nama babu sai wani kunya ta kama shi.
"Kayan Abincin sun kare ne?"
Girgiza kai tayi tana rufe freezer din da sauri ta ce.
"Akwai kawai" store ya shiga yaga babu kome, bai ce mata kome ba, ya tsaya a kitchen din tana kuka tana aiki, bai ce mata kome ba dan bai san me ya mata ba, haka ta gama hada miyar kukan, sannan ta kuma bude freezer din ta dauko danyen catfish, ta ciro shi ya daskare ta zuba masa ruwa ta cigaba da aikin ta, tana lura da tuwon har ya nuna ta tuka, sannan ta bar shi ya silala, sannan ta kwashe a laida farare sannan ta koma kan kifinta wanda ta zauna ta haɗa mishi hadi na musamman kitchen din ta dauka, yana lura da yadda take da tsafta kome ta bata sai ta wanke har ta wanke jikin tukunyar tuwon ta jika ta daura akan gas din ta kunna mishi wuta kadan-kadan, sannan ta dawo wurin miyar kuka ta dauko tsintsiyar miya, ta fada kadawa kukar haka ta kade shi tass ko guda babu, sannan ta rage mishi wuta ya dawo ta maida hankalin ta wurin wanke kayan da ta b'ata sannan ta rage wutar ta fita daga kitchen din. Wanka ta shiga ganin ta tafi yasa shi ya bi bayan ta, yana shiga ya ji sautin kukanta, shiga ban dakin yayi ta tsaya a kasan ruwa na sauka a kanta tana kuka, cire kayan shi yayi ya saka a jikin kofar ya tafi bayan ta, ya jingina a hankali ya sakalo hannun shi a kugunta, kan shi yana kafadar ta.
"Kukan me kike yi? Kin ce na kwana ce Miki ba zan kwaana bane? Sai kuka kike idan kika cigaba zan yi tafiya ta,kin san yadda naxo nan din nan kuwa?"
Girgiza mishi kai tayi tana me kare damke hannun shi da yake saman kirjin ta.
"Kayi hakuri "
"Ya wuce "
Daga cikin abinda yake burge shi da ita kenan ko ita ce da gaskiya zata iya baka hakuri ba wani abu bane, a wurin ta.
Hancin shi ya fara gogawa a kafadarta ta, hannun shi yana yawo a Kirjinta, tana jin yadda yake yawo a jikin ta jingina tayi tare da kai hannun ta wuyar shi tana jin wani abu na yawo akan ta. Juyar da ita yayi ya ɗan dukka kadan ya haɗa bakin shi da nata, yana sumbatar ta, yana me cusa hannun shi cikin gashin kanta, sakar mishi jiki yayi yana more ta kamar ya biya sadakin ta(😏😒🤔)
Duk budirin da aka yi a ban daki bai ishi Zayn ba, koda tazo shiryawa kallon ta yayi ta madubi, ya sauke ajiyar zuciya domin yana kokarin dakatar da kan shi, amma wallahi ya sake ya farmata zata shiga tara.
Kasa hakuri yayi ya wullar da kayan hannunta kamar mayunwancin zaki haka yake mata kome sauri-sauri zafi-zafi. Dan sun yi wanka da pant na maza a jikin shi har ya fito ma haka, yanzun kuwa da abin ya cije shi sabuleta yayi ya maida yar mutane gado zai cinye shi ta. A zauce ya fara bin ta yana sake wani irin tashin hankali da nishin, ganin abinda yake shirin aikatawa yasa ta fashewa da kuka tana rike shi baki daya ya rasa nutsuwar shi, kawai gurzan ta yake son yi kamar Allah ya aiko shi.
"Zayn don Allah! Don't ruin my pleasure shine abinda zan kai gidan mijina na fan shi kaina da iyaye na da dangina, Zayn na yarda kayi kome da ni amma karka ka ce zaka min haka"
Cak ya tsaya yana kallon yadda take kokarin kwace kanta.
"Ƙarki rena min hankali duk abinda kuke da Imaden bai isa mutum yasan kin gama rayuwar banza a waje ba, jikin ki wani abin cine da zan ɗauka dan kin ga ina kwance dake zaki rena min hankali, idan kuma na shiga ki ce min Imaden rape ɗinki yayi ko? Ga dan iska mara mutunci wanda bai san ciwon kanshi ba"
Tsabar yaji haushi da takaici da gayya ya tura yatsar hannun shi wani irin zabura tayi ya kuma turawa, ta kai Mishi duka, komawa yayi kanta ya danneta ya shiga tura yatsar motsi take tana kuka da ihu, amma bai saka Zayn ya fasa ba domin gani yake tana haka ne dan kawai ta wanke kanta dan haka ya saka yatsar shi biyu yayi ta tura mata, da mugun sauri yadda zai da yaga kamar tana dauke numfashi ya kyale ta.
Cire hannun shi yayi yana kallon yadda taki tsayuwar ya ɓaci da jini, a hankali ya kalle ta.
"Dan tsabar jahilci kina period zaki min shiru." Zafi da azaba yasa ta kokarin kwacewa a jikin shi.
"Let me show you baki da hankali" fisgota yayi zai aiwatar da nufin shi wayarta tayi kara, tsaki ya buga ya tashi a kanta a hankali ta ja garin sauka ta fadi kasa, baki daya Zayn ya gwada mata karfi a gaban ta, tana tunanin ma ji mata ciwo yayi, dan haka yana fitowa ta kasa tafiya, sai da ya gama zai tafi ya kalle ta, tayi shiru hawaye take gogewa nufar Hanyar waje yayi bata juya ba balle ta mishi magana shima kuma yana bakin kofar bai fita ba, can dukkan su kowannen su dauke kan shi. Shi ya fita yana isa kitchen din ya dauki wani foodflask ya zuba kome domin ba zai iya tafiya bai ci abincin ta ba. Haka ya tafi ya bar gidan ya koma kaduna, ta jima a wurin sanan ta wuce ban daki da rarrafe ta juye ruwan flask dinta tayi ta zama a cikin shi sannan ta ji sassauci. Wanka tayi ta shirya tsaf ta fito sai dai yadda take tafiyar zai tabbatar mata da an tab'a ta. Shi kan da haushi da takaicin ta yasa shi nufar gidan Adam ya mishi magana ya bashi account number shi gobe xai turo kudi ya shiga kasuwa yayi cefenewa Aisha.
Sannan ya wuce abin shi. Sai da yayi Sallah magariba da isha sannan ya wuce kaduna, koda ya isa ya samu Abul a falon ajiyar, anan ya zauna ya kira Tabawa ta kawo mishi plat, ya Juye abincin ya fara ci yana kallon su.
"Dan albarka me ka samu ne ja hana mu" mika mata plat din yayi ta ci tuwon da miyar kukan sannan ta gutsiri kifin.
"Hmm a ina ka samo abincin me dadi haka, gaskiya duk wacce tayi girkin nan tasan hanyar da zata mallake namiji"
Murmushi yayi yana faɗin.
"Ai kuwa ta gama mallake mijin ta baya iya nutsuwa sai ya leka ta."
"Dan Ubanka ka jira masu mata su fadi haka banza mara mutunci zan ci abincin"
"Kaci tuzurun banza kafi gwauro barna" zama Abul yayi ya fara ci.
"Allah yasa Aishah Abdul Ganiyu ta iya girki haka"
Kwarewa Zayn yaya saukar ruwa ya sha da sauri, yana kallon Abul.
"Tabbas kai dan iska ne"
Inji Zayn yana hararan shi.
"Kai kuma dan guguwa " ya cigaba da cin tuwon.
Cire hannunn shi Zayn yayi yana faɗin.
"Dan Ubanka ba zaka ci ba idan kayi zuciya kayi aure "
"Ji dan iska kai ma dai baka yi ba, ai banza"
"Banzaye dai"
Da fata suka gama cin abincin, sannan Abul ya shiga da ƙarar Zayn wurin Hajiya.
"Hajiya kin gan shi mugun mara mutunci ne, zai iya nima min ita fa amma dan banza ya bari za a aura min wata siririya mara auki "
"Ina ruwan shafi mulera sinkin fakiti ba gaba ba baya, sungul hamama yar shilar gwangwani"
Inji Hajiya tana kallon shi, dariyar da Zayn yake kamar an mishi bushara da aljanna. Tsabar mugun ta.
"Toh zainu ban da mugun hali irin naka me yasa zaka mishi haka ka bashi adiresin yarinyar mana "
"Hajiya yarinyar fa ba zata auru mishi ba wallahi, dan Abul niman mata yake da shi,.ita kuma yarinyar mutum nagari take bukata, Hajiya sannan yana da kyau yayi biyayya kar ya bijire yayi asara"
"Sannun Khadimul islama, dan banza sai ka bude sabon shafi Zayn gaya min gaskiya kana son Aisha ko a'a "
Daure fuska yayi kamar an tambaye shi yana bukatar mutuwa ko a'a.
"Karka kuma min maganar yar iskar nan domin ni ban ga abinda zan yi da ita ba"
"Dan Ubanka ni zan iya da ita Hajiya Kice ya bani number ta"
"Zainu bana son mugun hali"
"Hajiya bani da kome a waya ta"
Ganin zasu matsa mishi ya koma dakin shi ya kwanta abinda ya gani a tare da Aishah ya daure mishi kai, kasa nutsuwa yayi ya dauki lambar account din Adam ya tura mishi, dubu dari da hamsin, ya ce mishi ya dauki hamsin ya saya mata kayan bukatar gida dangin nama, na saniya da na rago kaza da kifi sai kayan miya da duk wani abinda take bukata.
Haka suka rabu wani ikon Allah bata nime shi ba. Washi gari aka tura shi wani course har U.S.
Kuma an shirya tafiyar ce ba tare da sanin shi ba, shi kan shi a ranar da asuba aka gaya Mishi, dan dole ya wuce Abuja a ranar ya nime ta bai samu wayar ta ba, wallahi yayi danasanin kwana a wurin ta. Dan haka ya wuce basu gana ba, bai kuma gayawa kowa ba, sai kudin da ya tura mata kusan dubu dari hudu da hamsin, yasan tana da shi amma dole ya tabbatar da ya bata na shi domin baya son reni mace ta dauki wani hidimar gidan reni yake janyowa, kayan sawa ne ya kuma bawa Aunty Rukayyah kudi ta saya aka kaiwa tela da ta tambaye shi wa za'a kaiwa ya ce mata sadaka zai yi ko bai isa yin sadaka bane?
Shiru tayi kawai bata kuma ce mishi uffan ba.
Ya barwa Uncle Bashir sakon ya tura mata Adam zai kai mata.
**
Washi gari ta tashi da ciwon wurin yadda take tafiya yasa Faridah kiran yayarta a waya ta ce tazo Aunty Aisha bata da lafiya, ita a tunanin ta ko ciki ne da Aishah tana zuwa taga tana tafiya a dan bude
Juyawa tayi ta ita suka koma daki, nan ta sakata a gaba da fada zata lalace idan bata gasa kanta.
Ganin Aunty Maryamu ba me magana bace nan take gaya mata wannan shine first time din da ya tab'a wurin.
"Insha Allah gaba ya tab'a sai ya zame miki chewgum ina ce tafiya yayi daga tabawa."
Gida ta koma ta hada mata wani mugun hadi na itace aka dafa shi ya nuna sosai sannan ta juye mata, ya haɗa mata dilke, ta kawo ta sata a gaba ta fara gyara mata jiki sosai gaban ta kan ruwan tsarki ta hada mata musamman sharifiyar buta, ta dafa mata shi a gas, sai hadi na musamman bayan sharifiyar buta bata kuma bata wani abu ba, sai dai fa ta bata na gyaran ciki ga na sanyi da take sha bini bini.
Kwana biyar bata fita ba, lokacin da ta koma aikin ta babu abinda ya faru, sai dai tsakanin ta da Dr Asif harara da mugun kallo.
Tayi kyau kamar ba ita ba,.shima Adam ya cika alkawarin da ya dauka ya kai mata kayan Abincin har da ragowar canji ta ce ya sayawa yan biyu pampers.
Wasa wasa babu Zayn babu labarin shi a bakin Adam taji labarin yana U.S.A tai mishi fatan nasara.. amma abin ya mata ciwo.
Bayan tafiyar shi da wata uku aka yi ranar mahaukata ta duniya daga cikin likitocin da aka gayyata har da ita zasu taro Kaduna kuma zasu dauki sati biyu a can. Dan haka ta kira Aunty Rahamatullah da suke gaisawa sosai ta gaya mata, ita kuma ta turo mata number Uncle Bashir ta ce ta nime shi dan ba mutuncin ta bane sauka a hotel....😿 Na gaji wallahi...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/3, 10:06 AM] Queen: Chapter-59
U.S.A
NATO Camp.
Rike yake da grapes wine, yana juyawa. Fitowa Dr Flora tayi itama soja ce, tana fitowa ya zauna tana Murmushi ta ce.
"Sir Zayn Malik! Naga sakon ka ta email gaskiya amsa ba zai yiwu ba, kuma naso na kuma kiranka Allah bai nufa ba kayi hakuri"
Zama ya gyara yana me harde hannun shi a Kirjinshi yayi shiru, yana kallon ta kafin ya ajiye wine din yana faɗin.
"I'm so curious, when i saw blood. Dama haka yana faruwa ne? Domin ni da kaina na samu wannan a cikin kayan ta" ya cire dildo ya ajiye mata a cikin wani paper bag.
"Tun kafin na san ta da halin ta"
Murmushi tayi tana faɗin.
"Eh maybe she doesn't want to disvirgin, bata son ta lalata kanta yasa taki amfani da shi ba"
"But how comes?"
"Zai faru musamman matan ku na Afrika da suka san darajar shi dan kar ku musu gori, but hanyoyin da kake bi yayi daidai. Sannan bata bukatar sex lokaci guda tana bukatar ka koya mata romance sama da ka gwada mata yadda Sex yake. Karka yi gaggawa ka bari ta fahimci how longer she are wasu matan kamar Aljanu haka suke shiga yanayin buƙatar su da namiji dogon romance da tab'a idan take bukata zai saka ta ba zata dauki lokaci ba da zaran ka fara sex da ita zata iya daukar lokaci bayan ta sauka ta kuma hawa, sannan idan kace kawai ba tare da an yi jinyar jikin ta da ya saba da wancan dabi'ar ba wallahi kana fara sex da ita duk kokarin ka sai ta rena ka, sannan duk yadda zaka bata farin ciki zata ga kamar ka mata dabaibayi ne, ka aure ta amma zuciyar ta yana kan can, Zayn ka godewa Allah ita fa bata lesbian domin wallahi mazan da suka auri mata masu lesbian suna shiga tashin hankali ba na wasa ba, ita kawai tayi addicted ne da amfani da dildo, sai ka duba ina ne take sakawa ina ne yake gamsar da ita, zata rabu da shi. Sannan ku musulunci ya baku damar azumi da wasu abubuwan domin kaucewa Mr Malik na yarda kana son ta, na sha mamaki da baka auri Anitah ba, domin kowa ya gama saka ran zai ganku a matsayin ma'aurata bayan gama high school da jami'a sai gashi kowa ya tafi da career shi "
Murmushi yayi yana tuno rayuwar High school inda ya samu ilimin shi ya kuma ke tsaye anan shi kan sa yasan yayi yan mata hadaddun masu rai da lafiya, kuma ya tara abokai kamar hauka,, sai dai bai tab'a zina ba a rayuwar shi kuma har yau yana godewa Allah da bai yi zina ba bai ci daga Haram ba.
"Thank you Ma" ya fada yana barin office din ta, kallon shi kawai take yi yau ga Zayn har da kawo damuwar wata mace akan ya fada soyayyar ta.
Tuna shekarun baya tayi yana dan saurayi dan shekaru goma sha biyar. karteten kato yan mata biyu suna fada akan shi.
"Ma Florah ki gayawa Anita ta fita hanyar Zayn domin wallahi sai naata duka "
Mai da idanun tayi kan Anita da take tsaye kusa da Zayn tana share mishi gumi.
"Anita kin ji abin Emma ta faɗa"
"Ma Florah gata ga shi indai Zayn ne daidai yake da kowa kuma na ga dai shi ya fara min magana gashi nan"
Kallon shi Ma Florah tayi.
"Zayn Malik baka ce kome ba"
"Ai dukkan su ba son su nake ba, dan ni a kawaye na dauke su ko guys " ya tambaye abokinsa maza, suka tafa daga nan ya kashe rigimar su.
Sai dai kuma kowaccen su yana kula da ita, wani midtime break da aka yi ne Emma bata dawo ba kowa ya dawo, nan Zayn yake ta sitirin office din malam da iyaye anan ya samo gidan iyayen ta, lokacin da ya je gidan yaga abin mamaki domin Ubanta shahararren attajiri ne a garin Boston, haka ya shiga gidan dan tun daga bakin mansion din aka gaya musu dalibai ne suka zo ganin Emma.
Maman ta da take bata abinci a wani bututu ta kalle ta.
"Abokan ki daga makaranta sun zo har da Zayn Malik" a hankali idanun ta ya cika da kwalla ta ce mata.
"Mom kice ya shigo "
Haka aka saka suka shigo, duk da sauran suna can suna kallon gidan shi kan damuwar shi ya ganta.
Suna shiga falon ana turo ta a Kenya marasa lafiya. Wurga da jakar shi yayi ya nufe ta da wani irin sauri.
Ya durkusa a gaban ta.
"Emma!"
"Zayn Malik! Baku ga na koma ba ko?"
"Eh" ya fada idanun shi cike da kwalla shi.
"Ayya ina fama da brain Cancer ne, shi yasa ban dawo ba ya tashi yana matakin karshe kuma ba a son nayi nisa da gida dan any moment zan iya barin ku"
"Burin ki na kiyi karatu ya tafi kenan, gobe ki shirya zamu zo a tafi makarantar da ke koda zaki tafi ki tafi akan niman ilimi don give up"
Sosai ya karfafa mata gwiwa, sannan ta gayawa Maman ta.
Itama taji dadin haka, suka gayawa baban ta shima yayi na'am da batun,
Su Zayn na barin gidan ya shiga mota da ya kawo su, a hankali ya fashe da kuka, sabida iya son da ya gani a idanun ta kawai ya ishe shi. Suma abokan sun yi kuka. Haka suka isa makarantar sannan suka bada labarin Ma Florah ta ce.
"Na sani nasan idan na gaya muku ba zaku mai da hankali kuyi karatu ba, kuna tsakiyar time ne"
"Ma zata dawo" Zayn ya fada yana daukar jakar shi.
Washi gari kuwa yana tsaye shi da sauran abokan shi maza da mata sai gata an kawo ta a mota. Suna rike da flowers a hannun su aka fito da ita.
Da murna aka taru akan ta, shi kan shi Zayn shi yake turata, baki daya ya tattara kulawar shi a kanta, haka har suka kusan jarabawa, a lokacin ciwon ya fara tashi a kai a kai sabida karatun da ta dami kanta, yau tazo gobe ba zata zo ba, haka suka fara Exam tayi uku, na hudun ne ciwo ya tashi aka, juyawa Zayn yayi ya goye ta suka fita da ita da gudu. Ta ce mishi.
"Zayn Malik, nagode da dukkan kulawarka a gare ni, Zayn Nagode sosai"
Haka ya fita da ita lokacin motar asibiti ta zo, tun da aka saka ta aka tafi da ita, washi gari sai labarin mutuwar ta aka basu, Zayn ya shiga damuwa sosai bayan mutuwar Emma ne ya ja Anita a jikin shi sosai.
Da wannan kowa yayi ta kallon kamar suna kaunar juna..
**
KANO
"Aunty Aisha sati nawa zaki yi?"
"Sati biyu" ta fada tana kallon ta. Domin wani irin ɗoki da murna take.
"Aunty Aisha kamar kina murnan tafiyar ki nan kamar muna cizon ki"
"Kai Faridah workshop zan tafi kuma zan dawo immediately fa"
Haka ya gama hada kayan ta, har yau tana jiran kiran shi amma fir yaki kiran ta, itama kuma ta tattara shi ta ajiye a gefe.
"Ki dauki kayan miyar da zasu lalace da duk wani abu mara jimawa idan na dawo sai ki kuma mana cefenen ko"
"Mun gode aunty" riga da skirt ta saka na atamfa English me ledo, dan haka hijab din ta ya kasance fari da safar kafa baki, fuskar ta ya fito kamar irin fulanin lady din nan.
"Nayi kyau?"
"Ai ba na wasa ba?"
Haka ta dauki akwatin Titilopemi ta fito da shi ita kuma ta dauki hand bag, ta fito tana rufe gidan, sannan ta mikawa Faridah key.
"Ki kula "
Daga haka ta wuce wurin motar ta, taba shiga Adam ya wuce da ita asibitin a can zasu wuce, tun da Dr Asif ya ganta ya dauke kai yana tsaki.
"Nagode sosai Adam don Allah a kula da gidan."
"Insha Allah sai kin dawo"
"Allah yasa"
Sai da aka jira wasu likitoci biyu sannan aka tafi, gefen mata daban gefen maza daban.
A bayan ta akwai wasu da suke ta hiran su.
"Dr Ummi naji ance a hotel zamu sauka kenan na sati biyu nan "
"Eh wallahi naji nima haka bai yi ba akwai gidan Yayar Oga a nan zan sauka"
A hankali take jin dayawan matan aure a gidajen yan uwan su zasu sauka dan haka ta kira number Uncle Bashir.
Yana dauka tace mishi.
"Uncle Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades ce"
Kashe kiran yayi cikin mutuntawa da dattako ya ce mata.
"Matar Ayagi ta gaya min zaki kira Ni Daughter idan kin shigo ki gaya min karki bata lokaci please domin muna lokacin damina ne"
"Ok Uncle Insha Allah zan gaya maka"
Ta kashe wayar tana sauke ajiyar zuciya, ta samu masauki insha Allah ba zata hotel ba, a wurin aikin ma ana mata kallon wata can balle ta zauna a hotel.
Tana jin mata dayawa suna hiran su akan mazajen su, ita dai bata ce kome ba kuma basu.damu da su saka ta a cikin su ba. Abinda ta sani tsakanin ta da su gaisuwa irin ta musulunci, haka tayi ta zama har suka kusan shiga ka duba anan suka tsaya sabida motar tayi zafi.
Bayan sun fito ne taga wasu daga cikin Drs din maza suna bin ta da idanu, har ta tsargu ta kalli wata likita ta ce mata.
"Please na bata jiki na ne?"
"A'a wani abu ne?"
"A'a kawai ina expecting circle dina ne yau.
"Babu kome wallahi" Hajiyar zuciya ta sauke ta koma gefe tana kallon wayar ta.
"Kina da aure don Allah?" Wani likita ya tambaye ta, kan ta a sunkuye ta d'ago ta kalle shi sannan ta ce mishi.
"Eh ina da shi"
"Waye mijin ki?"
Shiru tayi har zata bude baki wayar ta yayi ƙara, saka hannu tayi a jakar ta. Ta ciro wayar wani irin ajiyar zuciya ta sauke sannan ta ɗauka.
"Baby long time, kusan wata uku. Am sorry akan laifina ban kuma ba i accepting my punishment please"
"Ya kike?"
"Ina lafiya"
"Yasu Faridah?"
"Suna lafiya."
"Ki kula da kanki ban da magana da maza ki tuna Allah yana ganin ki, idan kika yi wani abu ba zai.yafe miki ba still nima ba zan yafe miki ba"
Lumshe fararren idanun ta tayi sannan ta bude ta ce mishi.
"Insha Allah zan kiyayye"
Kashe wayar yayi, zuba mishi ido tayi tana kokarin gano yanayin da ya mata magana, kafin ta sake murmushi.tana shafe kan wayar ta hoton shi ne akan wallpaper dinta.
"Mijin ki ne?"
Likitan gefenta,.ta tambaye ta.
"Eh mijina ne soja ne yana U.S.A ya tafi course"
"Wow perfect combination, shi soja ke Dr." Inji Likitan da yake jiran amsar ta.
"A ina zaki sauka?" Matar ta kuma tambayar ta.
"Uncle din shi yana nan Kaduna a wurin shi zan sauka"
"Ikon Allah, Kice ke yar gata ce"
"Dr bari na koma mota mijina ya min gargadi akan bai yafe min ba idan nayi magana da wasu mazan"
Wani ikon Allah basu iya magana ba, kuma kamar Zayn ya san yanayin da take yayi ta kiran ta, har suka isa kaduna bata gaya mishi ba, dan uban dokokin da yake kafa mata zai daura a kai.
Tana isa ta kira Uncle Bashir, bayan sun sauka a motar sai ga wata. Chovrolet exquinox 2019, tayi parking a harabar asibitin, gashi ana tsulla ruwan sama, fitowa Uncle Bashir da Aunty Rukayyah suka yi, daga cikin bakin hotel din ta hango su.
Ta fara kokarin fitowa Aunty Rukayyah ta nufe ta da wani lema, a shiga cikin tana me rungume ta.
"Daughter bata da kirki"
"Good afternoon Aunty, Uncle Good Afternoon." Cikin ladabi da biyayya abinda yake kara musu kaunar yarinyar kenan.
"Kawo kayan" ya amsa.
"Kin zo lafiya ya hanya?"
"Alhamdulillahi"
Haka suka yi ta gaisawa sannan ta juya ta kalli abokan tafiyar ta, ta ce musu.
"Sai gobe insha Allah zan shigo."
Suna tafiya suka dasa maganar ta, dama abinda ya hana su kowa wucewa dakin shi kenan.
"Ikon Allah kuma suka yarda ya auri Bayarabiya? Kaga yadda suke tare tare da ita kamar su mai da ta cikin su da alamu shi din dan gata ne"
"Eh tace soja ne, shi yasa kullum zaki ga soja yake kawo ta shi yake mai da ita, yarinyar bata da rawan kai kamar sauran yara gashi da alamu tasan abinda take shi yasa aka saka ta a cikin team din mu"
"Eh ta sani gaskiya dan kin ga zuwan ta an samu ragin masu cutar hauka a bayanin da tayi ta fito da hanyar da zaki gane mahaukacin asali da wanda aka mishi, sannan ta kara wayar min da kai wallahi zuwan ta na fahimci yadda zaki yi jinyar masu cutar hauka na shaye-shaye da na normal wanda damuwa ta saka shi haukacewa."
"Allah ku wuce kun zauna sai maganar wata banza kuke nan mijin ta ya zo ya min dukar kawo wuka...
*Insha Allah ba zan kara price din Arewabooks ba dama daga 25₦ ayi hakuri rubutun ba sauki gashi jikin ba lafiya shi yasa ayi hakuri dai yau kan ma sai a hankali ban sani ba ko zasu samu na rana ba🤝🏽*
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/3, 7:59 PM] Queen: Chapter -60
Sake maganar da Dr Asif yayi ya saka baki daya suka juya suna kallon shi.
"Au da gaske dukar da aka maka ranar mijin Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades ne yayi maka? Lallai shiga harkanta ja'iba ne don haka kowa yayi ta kanshi" suka watse a wurin.
A hanya kuwa tunda ta shiga motar take wani sossoke kanta domin wani irin girma da darajar iyayen Zayn take gani kamar ta nutse a kasa,
"Aisha ya kwana biyu ya gida?"
"Alhamdulillahi Aunty muna lafiya"
"Masha Allah, A'ishah"
Mamakin kayan da Zayn ya bata kudi ta sayo kwanaki. Ikon Allah har hijab din ita ta saya fa. Hmm ko Anko tayi a'a wannan kayan Zayn ne.
Haka suka isa gida.
"Ki bude lemarki"
"Ok Ma" a hankali ta bude suka wuce da ita part din su, kai tsaye dakin Aunty Rukayyah suka shiga da ita.
"Shiga ban daki akwai ruwa Kiyi wanka"
"Ok Ma"
Haka ta shiga ban daki, fita aunty Rukayyah tayi sai gata sa sabon towel a dakin Uncle Bashir ta dauko mata.
Buga mata kofar ban dakin tayi ta bude.
"Ga towel"
"Nagode"
Wanka tayi ta fito ta bude jakarta, ta dauki pant ta koma ban daki zata saka taji gaban ta yana budewa. Da haka take gane zuwan sh, dan haka ta kuma fita ta dauki always dinta ta, ita sai ta share wata uku hudu bata ga zuwan shi ba, sai dai da wannan yanayin take ganewa. Tana gamawa ta fito ta shirya cikin riga da zani, haka ya tara mata riga da skirt da basu wuce kala bakwai ba, tana saka rigar ta dauke zanin ta daura sannan tayi mishi daurin baya, koda Aunty Rukayyah ta shigo sake baki tayi, ita ta bawa Abbas tela kayan nan yaushe Zayn ya koyi munafuncin bata da labari?
"Sannun ki fito kici abinci" ta fada tana bin ta da idanu.
,"Ok ma" sai da ta gama sannan ta dauki wani hijab me hannu daidai na zaman gida, ta fito kalar kayan jikin ta, zuba mata silifas Aunty Rukayyah tayi sabo.
"Ki saka bama yawo ba takalmi sabida sanyi tiles ."
"Nagode" wannan ma wani karatu ne na musamman take dauka a wurin iyayen Zayn, haka suka nufi wurin cin abincin.
"Gashi uncle din ku ta tafi Office ci nima naci dazun"
"Nagode" haka ta wuce ta bar bata a wurin.
Koda ta shiga dakin ta ta samu kome a gyare musamman banɗakin da tayi wanka ta gyara, kamar ba ayi amfani da shi ba. Gaskiya tana girmama tsaftar yarinyar tun a Copenhagen ta fahimci cewa tana da kokari.
Tana gama alola ta fito tayi sallah. Tana idarwa Titih na shigowa dakin, tana shafa addu'a. Zama tayi a kan kafet tana hamma.
"Hau gado ki huta"
"Ina son nayi barcin amma zan duba wani bitar da zan yi ne gobe da ranar taron ban isa nayi barci ba"
Ta janyo jakarta ta ciro laptop din ta.
"Da dai kina hutawa indai ba Zayn zaki zama ba shima tunda ya koma bakin aiki baya sati Daya me kyau sun cilla shi can sun wurga shi nan."
Murmushi tayi tana faɗin.
"Ayya Allah ya taimaka."
"Amin" daukar laptop din Aunty Rukayyah tayi sannan ta saka mata a saman gadon ta dauki abin Charge ta saka mata sannan ta ce mata.
"Idanun ki ya nuna cewa kina jin barci amma kin dauki aiki kamar ibada gashi idan kin gama sai ki kwanta, yanzun lokacin azhar ne yana da lada mutum yayi barci daidai lokacin nan domin akwai lada kuma an haramtawa mutum yaje maka bakonta ma a daidai wannan lokacin, dan haka kwanta ki huta"
"Toh shikenan" ya kashe laptop din ta koma ta kwanta, kwanciya tayi tana me dan kifa kanta kasa.
A hankali barci yayi gaba da ita, domin tashin sammakon da tayi da kuma tafiyar motar da bata saba ba, haka tayi barcin ta kuma Allah ya kawo mata hutu tayi barci me rai da lafiya, sannan ta farka da yunwa.
Ban daki ta shiga ya sauya pant din da always din, sannan ta saka a bakin leda ta wurga a cikin trash din cikin ban dakin.
Tana fitowa ta samu Aunty ta kawo mata abincin ta.
"Allah yasa ka da Alkhairi"
Goge hannun ta tayi sannan ta zauna a gaban Abincin.
"Kici ga abin sallah"
Aunty ta gaya mata haka ne ta tunatar da ita lokacin sallah.
Cikin matsanancin kunya ta ce.
"I'm off"
"Ayya kiyi hakuri" sannan ta fita daga dakin, jollof din shinkafa ne da yaji kayan lambu da nama masha Allah. Sannan gefe salat da goran zobo da yasha strawberries da kankana da abarba da lemun tsami, gashi an zuba ganyen minti leaf, sai wani kamshi yake na musamman, sha tayi har kamar kar ta shanye ta ajiye sauran. Domin kuwa ya mata dad'i bata taɓa shan kayan zobo haka ba.
Bayan ta gama ne ta kwashi kayan ta fito waje nan ta hadu da su Aunty Fatimah da Sadiya.
Da Turanci ta gaishe su.
"Raliya"
Aunty Rukayyah ta kira yar aikin ta.
"Amshi kayan hannun Aishah"
Amsar kayan tayi.
"Thank you" Titih ta cewa raliya. Har zata koma dakin Aunty Rukayyah ta ce mata.
"Zo ki zauna ann mana" a dan takure ta ce mata.
"Zan duba aikin nan ne ban yi ba barci ya dauke ni"
"Ok Jeki"
"Nagode" ta fada tana komawa dakin.
"Aunty Rukayyah a ina kika samo baturiya haka, Wayyo ina Zainun Hajiya wallahi zasu dace"
Tab'e baki Aunty Rukayyah tayi tana faɗin.
"Zayn din? Toh wallahi ji yake kamar ya wurgata cikin wuta ya huta da ganin ta ak basa shiri na dai ji sunce Abul ne yake haukar nimanta"
"Wayyo Allah wallahi sun dace da Autan Mama "
Inji Aunty Fatima, ita kan Aunty Sadiyah kawai jin su take, tana nazarin Titih.
"Akwai wani abu me karfi a tare da yarinyar, ina jin ta sosai kamar akwai wani al'amarin da yake tafe da ita rayuwar gidan nan."
Aunty Sadiyah irin mutanen nan ne,.masu mugun hasashe duk da wani lokaci bata cika canka daidai amma tabbas mafi akasarin lokuta idan tayi magana Allah baya kunyata maganar ta sai ya zama daidai kowa kuwa ba a lokacin ba ne.
"Me kika hasasho mana? Allah yasa alkhairi ne" inji Aunty Fatima.
Hararan ta Aunty Rukayyah tayi sannan ta ce.
"Sadiya idan kika bi na Fatimah zata mai dake bokayan karaba "
Dariya suka saka sannan suka cigaba da hiran su.
Bayan sallah isha, Aunty Rukayyah ta umarce ta su shiga cikin gidan ta gaida Hajiya da Mama da hajiya Maimouna.
Haka suka shiga Abul yana hakimce yana sauraron zagin kare dangin da Hajiya takewa Muhideen da ya cuce ta wai zata kira Zayn ta bashi nera dari ya saka mata kati amma ya cuce ta tana kiran dan albarka daga sallama suka ce mata.
"yi kant fataskun dan sita riki caj yu kant"
Shine ta cire a kunne zata yi magana zainu ya kuma kiranta suka sha hira ta kawo karan mutanen gidan basu kula da ita yadda yake yi shi. Dan haka ya shiga rarrashinta, Dakyar suka yi sallama.
"Ai Hajiya kiyi hakuri zan tura miki." Abul ya fada lokacin da idanun shi ya sauka akan Titih tana shigowa, rike baki yayi cikin mamaki ya ce mata.
"Titilopemi...oho A'ishah Abdul Ganiyu Ademola Ades" ai tsabar murna kasa zama yayi yana kallon ta.
Ita kan kunya ce ya ma rufe ta.
"Brother Abul"
"Titih, Ai Aisha, Aunty Rukayyah ku zauna mana" baki daya mamakin shi ya ki karewa.
"Kin san kika tafi baki amshi number dina ba, Kuma nima hakan"
"Toh tsinkalazi, ai kayi hakuri ta zauna ko! Daga haduwa sai magana da surutu." Inji Hajiya tana balbale shi da Masifa.
"Hajiya ita ce nake bin Zainun ki ya bani address din ta"
"Ayya dole ka tsinke kamar dokin da ya bata, sannu Rukayyah ina kika samo diyar Fulani" Hajiya ta tambaye ta tana kallon Titih da take sanye da hijab har kasa.
"Sunan ta Aishah tazo aiki wani taron bita ne shi yasa , kawar su Abul ce da muka zauna a kasar waje bata san kowa ba a nan sai Alkhali Ayagi shine ya bata Number Kawun Zainu ta sauka anan dan tare da da maza suke. Kuma ba dadi zaman hotel"
"Ke yar nan, waye aike kita zaman loja ai sai masu maza, zamani na rashin imani wani ya farmata ba sani ba"
Dariya Abul yayi yana faɗin.
"Hajiya hotel din ne loja?"
"Abul kara'i! Ungo naka dan banza da kunne kamar akawu tun ban haifi Adda ba mike kai talla babban loja na garin nan, yo Allah na tuba yaushe aka yi kaduna mu da ada turawa da yan doka muke kaiwa koko da safe, suna sayawa leburorin shi."
"Hajiya Allah ya baki hakuri"
Hannun ta biyu bata hada ta ce mishi.
"Ungo naka kaida ankul yake ko akul yake , bani iya turanci nan kai da Auta na baku daya daya."
Ta haɗa hannun ta biyu tana mishi dakuwa, Aunty Rukayyah da ta gaji da fadar su tace mata.
"Hajiya ta shigo gaishe ki, zan kaita wurin sauran matan gidan" shi kan Abul baki daya da wani irin yanayi yaji shi domin A'ishah da ya sani bata da kunya haka irin mutane ne masu sake amma sai sab'anin haka a takure kamar bata son magana.
"Toh yanzun matar auta ya koya miki mugun hali, kai Abul kara'i kaga matar auta zata dauke bakuwar"
"A'a hajiya kaita cikin gidan zata yi ta gaida mutanen gidan"
"Toh uban yan tsari kai ma Auta ya koya maka toh bakuwar mu Barka da zuwa"
Kallon Aunty Rukayya tayi ta ce mata.
"Me tace?"
"Tana miki Barka da zuwa" hada bagwariyar hausarta tayi ta ce mata.
"Ina wuni, ya gida?" Ta tambayi Hajiya.
"Ikon Allah Ashe ba Bahaushiya bace, lafiya ya hanya?"
Inji hajiya.
Kallon Aunty Rukayya tayi ta ce mata.
"Me zance?"
"Kice lafiya lau ya jiki?"
"Lafiya lau, ya jiki." Sai ta tuna ai A motar su dazun tana jin wata tana waya akace mata ya ruwa ta ce lokacin sa.
"Alhamdulillahi, jiki dai tunda Zainu ya tafi Amerika suka rike min yaro me tausayina da imani shikenan aka watsar dani aka mai dani saniyar ware"
"Me zance mata toh?"
Abul ya ce mata,
"Ki ce mata Allah ya baki lafiya"
"Amma kana son rigima ce mata insha Allah zai dawo"
"Ayya insha Allah zai dawo"
Kallon Aunty Rukayya tayi sannan ta ce.
"Shi kenan ko?"
"Eh shi kenan, ita ce Grandmother din Zayn, zamu shiga wurin Maman shi da kuma step mother din shi, da kuma wurin matar Kanin Baban shi wanda Uncle Bashir yake bi"
"Ok gidan babba ne ashe"
"Eh amma akwai wani family house a Zaria."
"Ok"
"Hajiya umma bari na kai ta cikin gidan "
"Toh sai kun fito" daga suka mike ai kuwa Abul shima ya mike.
"Namamajo ina zaka kai dai baka da kamun kai, ba banza aka ce kana tsalle-tsalle kamar biri ba, wannan ai fitina ta aure ka" yana jin Hajiya na zabga mishi bakar magana amma bai saka ya juya ba, haka yayi ta bin su har wurin Mama, nan suka samu su Aunty Fatimah da Sadiyah suka kuma gaisawa, da fara a mama ta amshe ta domin Aunty Fatima har ta kyankyasa mata haduwar Titih.
Itama yarinyar tayi mata taso da zata auri Zayn, babu wanda zai ga Titih da shigar ta yace bata mishi ba. A bangaren Hajiya Umaima ne ta kalli Titih sam bata mata ba. Amma kuma bata ki Muhideen da bai da hankali ya same ta ba, sabida yanayin ta.
"Ku dai Rukayyah akwai ku da kwashe-kwashe ina kuka dauko zabiya kuma? Gaskiya da za'a bamu da na nimawa Muhideen ita domin zata rinka haifa mana kyawawan iri"
"Hmm! Ai kan domin da mijin ta "
"Wai da gaske kike ne?"
"Sai ki tambayi karamin mijin ki, ya gaya miki domin bakuwar shi ce " daga haka suka fita.
Suka dawo part din su Aunty Rukayyah suka bude hira, ai kuwa Abul ya shigo aka zauna da shi ba a jima ba Uncle Bashir ya dawo bayan ya biya wurin Hajiya ya sha mita da bakar magana wai bayi da kirki yasan zai yi bakuwa bai gaya mata ba a ina suka sami baturiya?
Nan ya gaya mata ai baban ta bayarabe ne Uwarta yar Ethiopia, kakarta ta wurin Uba Bafulatana.
"Auta? Wai duk wannan dogon turancin na tambaye ka? Yarinyar nan dai ba dan Abul kara'i ya riga mu ba ai da dan albarka aka nimawa, domin zata yi hakuri da halin shi "
"Hajiya idan kika yiwa Zainu maganar ta wallahi sai ya daina miki magana wani abu bane domin ya tsane ta"
"Kai yaushe aka yi haka? Kaji yaro da rashin rabo wannan yarinyar zaka tsana yo ko mayya ce ai kayi hakuri ka nimo mata magani balle kuma bata da makusa dai dan Albarka ina ganin dai Deluwa zan nima Nishi karka ga Yarinyar wallahi kamar doya a dunkule itama jajjur da ita. Dan haka yana dawowa suka daidaita sai ayi bikin su a tare da Abul kara'i "
Dariyar fasalin Deluwar kawai Uncle ya hango ya fahimci irin ƙatuwar budurwan kauyen nan ne.
"Toh Allah ya kai mu"
Sallama yayi mata, ya tafi.
Yana shiga falon ya sami Abul ya wani hakikance ya saka Titih a gaba, bai ce kala ba, suka gaishe shi ya wuce sama, dake shima gidan shi haka ne,
Bin shi aunty Rukayyah tayi suka haura can dan ma Allah ya taimaka mata Annur da Amal suna gidan iyayen ta idan aka yi hutu can take tura su.
"Me yasa baki nime mu ba? Kin san yadda na damu kuwa da na fahimci cewa baki gari"
Wallahi haka kawai take jin wani irin yanayi na rashin sakewa, dan haka ta ce mishi.
"Ba kome kawai na dawo na samu wasu abubuwan sun taso shi yasa na tsayar da tunanina akai" ta fada tana hamma domin ta gaji da zaman. Wayar ta ce tayi kara, da sauri ta dauka ta na ce mishi.
"Sai da safe" ta wuce dakin ta tayi picking call din Zayn.
"Assalamu alaikum! Kina ina har wayar ta kusan Yankewa?"
"Kayi hakuri, bana kusa ne!"
"Saura na dawo na samu number maza a wayar ki wallahi garin kano yayi mana kaɗan mu raba raini"
"Hmm! Allah ba zai nufa ba ma, dama ina son gaya maka an tura mu Seminer."
"Uban waye ya saka sunan ki a cikin tafiyar sannan da Amincewar waye zaki tafi"
Tsoro ne ya kamata, na rashin gaya masa tun farko ita jin sunce kaduna ne kuma ba nisa tsakanin Kaduna da Kano yasa ta amincewa da tafiyar. Amma ganin yadda yake bala'i yasa ta danasanin zuwa.
"Ina magana kin mai dani dan iska?" Ya daka mata tsawa,
Kashe wayar tayi ya kuma kira, ai kamar ta sani ajiye shi tayi yayi ta Bala'i kamar ya fito ta wayar.
"Allah ya baka hakuri" tace mishi. Zayn yaji masifa a ran shi.
Tsaki yayi yana faɗin.
"Naji labarin kin tafi wallahi sai duniya ta ji mu dake kin san gangancin da kika yi bayan kin san ana bibiyar ki? Wallahi wani abu abu ya faru ba zan lamunci kuskure ba." Daga haka ya kashe wayar, sai yanzu wani irin tsoro ya kamata.
Wato shi yasa ya bar ta a cikin barrack dan ta zama safe! Wallahi duk tunanin ta bai bata ba, hawaye ne ya zuba mata, me yasa tayi gaban kanta? Me yasa bata gaya masa ba.
Haka ta kwanta harbarci ya dauke ta,
**
Cikin dare ta farka a razane sakamakon mafarkin da tayi wasu mutane na bin ta da gudu, zasu kama ta.
Shiga ban daki tayi , ta sauya audigar jikinta, ta fito sannan ta sauya kayan jikin ta.
Washi gari Zayn ya tashe ta yaji lafiyar ta, tana Addu'ar Allah ysa bai tambayi Adam ba.....
*Wallahi bayana yana min ciwo kuyi hakuri don Allah*
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/4, 9:20 AM] Queen: Chapter-61
"Ina gaya miki ban da yawo a cikin maza wallahi ko barrack naji labarin kina yawo wallahi A'ishah zamu samu matsala dake wai ma ba tambaye ki me matsalar ki?" Ya tisata a gaba da mita dake itama Yar duniya ce tashi tayi ta bar mishi wayar ta shiga wanka ya ci kan shi ba zata iya jarabar Zayn ba, ya dake ka ya hanaka kuka ya tasaka a gaba da mita shi ba auren ta yayi ba amma dokar shi ko masu aure albarka. Dan haka ta watsar da kashin sa tayi wanka ta gyara jikin ta ta fito, har lokacin wayar yana aiki ita kan ta ba tasan wani irin magana yayi ba tana fitowa ya dauki wayar.
" Sai an jima" ta ce mishi.
"Wato ga dan iska? Shine kika ajiye min waya kika tafi? Wallahi na rantse da Allah A'ishah zan dawo saura wata uku na shigo zaki gaya min yadda aka yi na zama dan iska" kashe wayar tayi baki daya.
Ta shirya cikin doguwar rigar lace, sannan ta gyara gadon da dakin baki daya, ta kuma ƙwanciya, karfe bakwai Aunty Rukayyah ta shigo ta tashe ta ta samu har ta shirya ta koma ne.
"Zo ki karya naji kince 8:30 zaki fita yanzun kuma 8:15am"
"Ina kwana Aunty"
"Lafiya lau" ta bude Safa ya saka sannan ta dauko cover shoe ta saka, kasancewar material din akwai maroon ta dauko hijab din ta maroon ta saka, sannan ta dauki jakar ta, ta fito.
Uncle Bashir ta gani zaune ta durkusa ta gaishe shi ya amsa cikin sakin fuska yana karatu ne kawai, tana zama ya ajiye kome ya tawo table din ya ja kujeran ya zauna yana facing ɗin ta, Aunty Rukayyah tana zuba mata abin karyawa.
"Zuba min tea"
"Toh" ta dauki Mug a wurin ta wanke a dan sink din da yake dinning area ɗin ta ajiye tana hada mishi tea.
"Aisha ina son muyi magana dake,jiya naga Abul Khair ya jima a nan, ina son na tunatar dake ke ba yarinya bace, domin akwai nauyin da ya dace ace kin kare na Addini da al'adar muna Hausa, but mun barki ne nan da wani lokaci zaki fahimci haka ta sauran su, for me bani da matsala akan Abul Khair. Amma Zayn zai iya mana hauka akan haka please stay away from Abul khairi idan ya tambaye ki let he know you are marriage woman "
"Abban Amal ya haka?"
"Wannan ba dokata bace dokar Allah ce Rukayyah idan ya yi approach dinta ta gaya mishi tana da aure" ya fada a masifance.
Duk sai jikin ta ya dauki rawa tana tunanin ko ta musu laifi ne.
"Ki nutsu baki min kome ba, kawai Zayn ya zama guardians ɗinki ne domin ki samu Freedom a rabuwar ki da Imaden amma har yau idanun su yana kanki, kin san lauyoyina da alkalai nawa suka shiga case ɗinki da Imaden? Dan haka duk abinda zai hada ku da Zayn please ki kiyayye " sannan ya mike yana kallon Aunty Rukayya ya ce mata.
"Bana son ana shiga abinda baka da masaniyar shi ki kiyayye bana son ina miki fada a gaban jama'a"
Dan dukar da kai tayi tana cewa.
"Kayi hakuri haka ba zai kuma faruwa ba"
"Ki rarrashe ta"
"Insha Allah"
Daga haka ya wuce ya bar ta a dan dame.
"Kiyi hakuri wallahi ban sanin kina da aure ba"
Kokarin hàdiye yawun bakin ta tayi tana faɗin.
"Babu kome wallahi"
Haka tayi ta tsakuran abin karyawan sannan ta sha tea ta mike zata tafi.
"Ki tsaya na zuba miki a foodflask"
"A'a na koshi wallahi"
Haka ta koma kitchen ta zubo mata cake da cookies da Dambun nama, sannan ta kawo mata da goran zobo.
"Jiya naga kin shanye baki ce baki iya sha ba"
"Yayi min dadi sosai"
Mika mata wani bag tayi na saka abinci, sannan ta raka ta waje inda Uncle Bashir yake jiran ta, da kan shi zai kaita wurin workshop ɗin,
"Sai na dawo Aunty"
"Allah ya dawo dake lafiya"
"Amin" ta shiga motar, tana shiga ya tabbatar ta rufe suka tafi.
A bakin get suka hadu da Abul zai shigo. Tsayawa Uncle Bashir yayi ya shiga motar.
"Uncle Bashir ina kwana? Ya kwanan bakuwar mu?"
"Alhamdulillahi tana lafiya gata zan kaita wurin workshop"
"Ina kwana A'ishah"
"Lafiya lau" daga haka tayi shiru, shi kan ya shiga tsokanar Uncle Bashir, murmushi kawai yayi.
Haka suka isa hotel din Abul ya fito ya bude mata motar ta fito, har cikin inda zata zauna Uncle ya raka ta ya bada card din shi aka gani sannan ya nemi shugaban tafiyar su, Ikon Allah sai gashi ya san shi kusan tare suka yi Sakandire da Jami'a.
"Bashir Zain Malami?"
"Hashim Muhammad Sharif."
Mika mishi hannu yayi suka gaisa sosai sannan ya ce mishi.
"Last haduwar mu na karshe karban sakamakon mu fa" inji Dr Hashim Muhammad Sharif.
"Ka manta mun hadu a aikin hajji shakara huɗu da suka wuce"
Eh haka ne suka barke da hira suna tattaunawa.
Daga nan ya gabatar mishi da Aisha a matsayin Yar shi. Sosai Dr Hashim Muhammad Sharif yayi mishi alkawarin saka idanu akan ta.
Juyawa yayi taga yadda Abul ya nanike mata, isa wurin yayi yana faɗin.
"Zaka zo mu wuce ko yayya?" Tasowa yayi yana cewa.
"Zan zo na daukar"
Gyada mishi kai yayi, sam kowa ya manta da wani Zayn, harkan gaban suke kuma Uncle yaki gaya mishi ne domin yana iya tattarawa ya dawo bai gama abinda yake ba.
Bayan sun koma ne Hajiya take tambayar su ina Bakuwar su, bata shigo ba suka gaya mata ai ta tafi wurin abinda ya kawo ta.
Da yamma Uncle Bashir ya tura Abul ya dauko ta domin meeting din da ya shiga, haka ya dauko ta suka dawo. A harabar gidan ya tsaya anan suka hadu da Muhideen, dama uwar shi ta gaya mishi.
"Tsuntsu daga sama gasashe muka samu wannan kayan sai mu ai"
"Muje A'ishah" Abul ya fad'a fuskar shi a daure tare ta yayi yana kallon ta.
"Wai zata ja kilo gaskiya idan ka gama yayinka ina so zan karasa"
Cikin fushi Abul ya kalle shi bai kula shi ba ya raka ta har part din Uncle Bashir.
Yana juyawa ya zabgawa Muhideen naushi, sai da ya fadi.
"Idan na ƙara ganin idanun ku akan ta sai Naci Ubanka"
"Wallahi tunda na gani na yaba sai na tab'a"
"Zaka tab'a mutuwar ka"
Haka Abul ya dawo yana kaf-kaf da shige da ficen A'ishah domin Muhideen ya saka mata idanu. Wunin ranar shima Zayn bai nime ta ba, dan fushi yayi ya watsar da ita.
Ita kan tana dawowa ta bude wayar ta, ta cigaba da harkan gaban ta.
Kwanan ta hudu da zuwa ranar juma'a, Abul ya dauko ta suna dawowa Zayn ya kira shi.
"Kai Nanu albishirinka kaga muyi video call"
Ya kunna datar shi ya fara kokarin kiran Zayn sai ga kiran Zayn.
Karkata mishi wayar yayi yana cewa..
"Dan iska na samo abar kauna ta, ka ganta Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades Titilopemi" juyawa tayi suka yi ido hudu da Zayn.
Sai da wayar shi ta fadi, tana kallon shi ya dauki wayar ya kura mata idanu.
"Sai aka yi Yayya Womanizer, ka mai da musu yar mutane kafin kaji sammaci"
"Taso workshop ne kwanan ta hudu kenan ni ke kaita ni ke dauko ta, yanzu na zama love bird"
"Zaka zama dai dan Ubanka idan mijin ta ya kama ka namar ka." Sanna ya kashe wayar.
*"
Yana kashe wayar ya kira Adam yayi ta balbale shi da masifa sannan ya kashe wayar, a ranar bai iya barci ba. Domin a daren ya tura takardan shi zai tafi gida, duk yadda aka yi ya tsaya fir yaki tsayawa dan dole suka tura shi South Africa idan ya gama abinda zai yi a can. Duk da suna son shi.
Washi gari da yamma ya bar musu kasar su.
Babu wanda yasan Zayn yana hanya sai ita sakamakon zungurerren bakar magana da ya gama tila mata, amma bata yarda ta bude sakon ba, domin tasan kwanan zance.
Bai shigo garin Kaduna ba, sai ranar Monday tana wurin workshop. Ya sauka da rana, Abul ya dauko shi yana mishi magana amma yayi banza da shi yaki amsa mishi har suka isa gida.
Hajiya tana ganin shi ya fara murna, haka aka shiga kawo mishi abinci ana jera mishi, sannan ya ci yana kallon hanyar gidan anan Hajiya take bashi labarin zuwan A'ishah bai d'ago kai ba balle tasa ran zai tanka mata.
Yana gamawa ya wuce sama, yayi wanka ya sannan ya zauna ya rasa meke mishi dad'i kamar ya kama Abul da Titih yayi dukar su, haka ya zauna a wurin har lokacin sallah yayi ya tafi a masallaci ma kin kula Abul yayi karshe da ya ishe shi da bashi labarin A'ishah bai san lokacin da ya cakume shi ba.
"Dan ubanka idan ka kuma min maganar ta sai na cire maka hakoran ka" yadda yayi Magana jijiyar kan shi yana me Mikewa rad'a-rad'a.
"Nanu idan kana son Aisha wallahi ni ba me damuwa bane zan bar maka amma irin wannan shaƙar ai zaka kashe ni" sake shi yayi ta bar masallacin, tun daga lokacin ya kyale Zayn sai dai lokacin dauko ta ne ya kira Uncle Bashir ya gaya Mishi tafiyar gaggawa ya kama shi zuwa zari'a, kawun shi yana niman shi ko zai tura Zayn.
Uncle Bashir bai damu ba, domin lokacin da Abul din ya kira shi yana hanyar dauko A'ishah domin masifar Zayn ya ishe shi, tun kafin ya shigo Nigeria ya isshe shi da balai.
Tana tsaye tana jiran Abul ta ga Uncle Bashir, da dan sassarfa ta isa ta bude kofar motar ta shiga tana gaishe shi.
"Zayn ya kira ki?"
"A'a bai kirani ba, ya iso ne?"
"Eh dama baki gaya masa zaki zo bane?".rau-rau idanun ta yayi tana faɗin.
"Wallahi ban san zai ji haushi ba da na gaya mishi don Allah ka bashi hakuri"
Kasa magana Uncle yayi har suka isa gida, Zayn yana zaune a barandn part din Uncle Bashir.
Bai d'ago kai ya kalle su ba, ya cigaba da harkan gaban shi.
Jikin ta yana rawa ta wuce shi, Uncle Bashir ya tsaya a kan shi.
"Ka rage zafin zuciya da kishi domin zaka iya samun matsala"
"Hmm" ya ce yana me Mikewa ya nufi cikin gidan. Rike hannun shi Uncle Bashir yayi.
"Don Allah kayi hakuri karka ce zaka yi wani abu a gaban Rukayyah bata san kome ba. Kai da ita kuyi kokarin fahimtar juna ban da tashin hankali, ita kanta bata san ranka zai b'aci ba"
Dakyar Uncle Bashir ya lallaba shi suka tafi masalaci domin lokacin sallah yayi, bayan anyi sallah magariba bai shigo gidan ba, ya kira ta a waya! Dauka tayi cikin sassanyar murya.
"Ina kofar part din Uncle ina jiran"
"Ok" saka hijab tayi akan rigar jikin ta, ta fito yana cikin mota, danna mata horn yayi ta nufi wurin shi. Bude mata gaban motar yayi ta ciki ta shiga, tana shiga ta zauna gabanta yana faduwa.
"Barka da zuwa ya hanya?"
Dakyar ya iya rike kan shi domin a mugun tafashe yake da ita.
"Lafiya lau"
"Shine baki gaya min zaki zo niman gidan mu ba?"ya tambaye ta.
"Kayi hakuri" wani uban tswa ya buga mata, da yasa ta kifa kanta akan gwiwar ta ta fashe da kuka.
Kura mata idanu yayi sam bai ga abinda yayi mata na kuka ba.
"Dake ban isa nayi miki magana ba, fitar min a mota" ya daka mata tsawa da sauri ta fita daga motar, tun daga ranar ya dawo da tsangwama da yake mata da tsana, duk yadda Uncle bar shi yaso ya sassauta mata amma fir yaki kula su, sai tsiro da rigima da yayi wanda duk inda zasu tafi da Aunty Rukayyah yana jin labarin zai tura mata sakon a wayar ta.
*Ban yafe ba idan kika sake kika bar gidan nan*
Haka tana ji tana gani zasu tafi su bar ta.
Shima yayi tafiyar shi abin shi, ganin haka yasa ta koma shiga wurin Hajiya da Abul su ta hira, ai kuwa nan ma ya ce tana kuma magana da Abul bai yafe mata ba, tunda bata jin maganar shi zai tattarata ya mai da ita wurin Imaden taje can yayi ta dukarta yana wulakantata.
Abin tausayi sai ta daina kula kowa ban da Uncle Bashir da aunty Rukayyah, sai Maman shi da Hajiya Umma. Da Hajiya Maimouna, ya yarda ta kula iyayen shi amma ko Abul bai yarda ba sai a gaban shi.
Tunda ya dawo yake bin ta da idanu, ya kwana biyu bai turmushe ta ba, dan haka ya cigaba da hakuri yana rarrashin ladanin shi dan yasan yayi hakuri, itama ganin shi yasa ta fara amfani da wasu abubuwan da taji yan tafiyar su, suka zo da shi Dr Ummi ta nuna musu kayan matan da smta samo a wurin matar wan mijin ta, itama wata yar Sokoto ta kawo mata, daga nan kawai Titih tabi su har Malali, anan ta kashe kudi kusan dubu saba'in, har da waist beads. A wurin suka taimaka mata, wanda aka jika shi da ruwan madaran turare da wasu saiwa na musamman, sai wani hadi na musamman itacce ne daga kasar chine sunan shi Genjes(sunan shi da China na manta) gutsiri musu itaccen matar tayi suka ce yana da masifar zak'i, ana yawon kawo shi da can a kwalba sunan shi Baba tsoho, amma yanzu an cigaba ta ce musu. Ana fadawa ne da wasu hadi na tsumi, ganin ta saya har da hadin tsumin. Sai gumba na kwakwa da rudi. Da zuma haka ta loda sannan ta cewa matar.
"Babu na sanyi ne?"
Cike da mamaki suke kallon ta domin sun san ba Bahaushiya bace amma once tana tambayar na sanyi.
"Akwai gashi nan" ta dauko mata wani jarka na ruwan.
"Nagode nawa kudin shi"
"5k" bata ji kyashi ba ta bata kudin. Dr Ummi ta ce mata.
"Me yasa kika nemi na sanyi?"
"Sabida idan bani da shi ya sama nayi riga-kafi, sannan yawan shige da feccen da muke yana iya haifar mana da shi, yawan shan kayan sanyi shima. Ina shan na asibiti kowani month sannan tunda aka gaya min nake shan na Hausa amma bani da shi ina kiyayye lafiya ta ce "
Suma sayan jarkan suka yi aka raba, baki daya sai ta rasa yadda zata shiga da kayan gidan, har Zayn ya zo daukar ta. Ta wuce da kayan ta saka a bayan motar ta shiga gaba ta zauna tana me kame kanta, dan tasan ba wani abu bane ya gaya mata magana.
Bata kawo zai sauko da wuri ba haka ta ji yana niman hannunta. Kallon shi tayi taga ya saka hannun a akan sitiyerin motar yana tukin shi. Har suka kusan zuwa gida, parking yayi a gefen hanya ya janyota yana sumshinan kamshin ta, sabida amfani da haɗin dilke da take sabulu da mai. Hannun shi ya tura cikin rigar ta, yana ya motsa na shanun ta.
"Baki yi missing dina bane?"
"Hmm" tace mishi.
Janye jikin shi yayi yana faɗin.
"An fara bikin jikar su Uncle, yau zasu yi Mothers night. Ƙarki sake ki bi kowa akwai kayan ki a wurin Aunty Rukayyah zata baki ban ce a fita ba, nima ina son a min kwalliyar na gani domin ni zan kai ki"
"Ok" daga haka ya cigaba da tuki, ganin yadda take ta Motsi kamar wani abu yana cizon ta.
Juyar da kan motar yayi ya nufi wani gidan shi da yake kinkinau, ya san halin barshi yanzun su take ya turmushe ta. Bai tsaya a ko ina ba, sai a gidan akwai soja da yake tsaron gidan shi ya bude musu kofar, suka shiga cikin gidan. Zayn ya tafi yayi mishi magana.
Tana kwance tana jin yadda jikin ta yake daukar Charge na bala'in tashin hankali. Yana gamawa yazo ya bude mata kofar ta fito a dan duke, haka.
"Lafiya?" Ya tambaye ta.
"Babu" ta fada tana dan rike gefen cikin ta. Wucewa suka yi cikin gidan ya bude sannan ya shiga suka zube a falon, tashi yayi ya rufe kofar falon.
Yana kallon yadda tayi luf a kujeran tana sauke ajiyar ajiyar zuciya .
Yana zuwa ya durkusa a gaban ta.
"Aisha are you ok?"
A hankali ta d'ago, bakin shi ta nufa da nata tana sumbatar shi, rikota yayi yana kallon yadda idanun ta suka kankance kamar mara lafiya.
A hankali ya janye bakin shi, zare hijab din yayi ya wurga sannan ya zige zip din rigar ta. Ya dauke ta cak sai niman bakin shi take, kamar tayi hauka.
Yana kwantar da ita, ya wuce ban daki tana kwance sai juyi take tana jin tashin hankali kamar tayi ihu lokacin da ya fito daga shi sai towel, sake towel din yayi ya kashe wutar dakin. Ya zuba mata ido yadda take juyi hawaye na zuba mata, a hankali ya juyata ya balle bra din sannan ya mata wani irin runguma da kirjin shi da nata suna gogan juna. Wani zillo tana k'amk'ame shi.
"Zayn... Please chop me"
"Kin yarda?"
"Na yarda" ta fada cikin kuka.
Tundaga bakin ta yake sumbatar ta, yana taune bakin bayan yana rungume ta.
"Zayn ni bana son haka."
Dariya yayi ya ɗan ciji fatar bakin ta, yana yawo da harshen shi a bakin ta.
"Zan Miki yadda kike so"
Daga nan ya shiga sumbatar wuyar ta har zuwa kirjin ta, anan ne ta kuma Haukace mishi tana kuka, yana bin ta a hankali baya son ta razana, bakin shi ya kai ramin Cibiyar ta ya shiga tsotsa yana lasa, baki daya sai da tayi ta wani irin kuka. Ita kawai Zayn take bukata, yana zuwa dai dai maranta , zare pant dinta yayi yana wanda ya jike jagab. Ya wurga can sannan ya shiga cinye ta yana cizon wurin baki daya sai da tayi ta bari tana kerma tana rawan sanyi, ganin tana shirin explore ya janye bakin shi sannan ya shiga goga mata murtukeken shi a wurin kafin ya mata rumfa da fadaddar kirjin shi, yana me karanto addu'ar Saduwa da iyali, ya saita hanyar dodar......
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/4, 1:01 PM] Queen: Chapter-62
A hankali ya haɗa bakin shi da nata, yana me kamo harshen ta, sai da ya nad'e ta son ran shi yana bin ta a nutse da kulawa, cikin tattausar yanayi me wuyar fada, jike baki daya bata dace da wani abu bayan hakan ba, yadda take bude baki da jan iska tana kara makalkale mishi tana wani mahaukaciyar nishi, kasa aiwatar da kome yayi yana jin kamar ya barta ba yanzu ba, yana jin kamar yayi a wuce wurin.
Shi kan shi wani irin ruwa yake zubdawa na bukatar ta a lokacin. A hankali ya haɗa kirjin shi da nata yana goga mata gargasar kirjin shi a kan na shanun ta, wani irin bori da magagin dadi ya sauka a kan ta, duk tsiyar da Imaden yayi mata bata tab'a samun kwanciyar hankali irin haka ba, baki daya ta k'amk'ame Zayn tana jin wani irin kuka yana son kwace mata.
"Please Zaynnnnn"
A hankali ya bude sexy eyes din shi ya kura mata idanu, sanan ya kai bakin shi cikin nata, a hankali ya gyara zaman abin shi yana cinye bakin ta, kafin ta dawo daga duniyar da take ya fara kokarin shiga majalisar ƙasa, wani yarrrrr taji lokacin da yake kara sakawa da hannun shi yana turawa, shugabancin shi, amma yaki tsayawa a wurin sakamakon yauki da tsantsi da wurin yayi ya hana shi samun nutsuwa shiga, gashi ta matse sakamakon maganin aunty Maryamu. Ita kanta tana bukatar shi ya shiga wurin ko zata huta da mararta, sai me ya kasa shi ga, tashi yayi a hankali yaja towel din ya goge mata wurin sannan ya Lumshe idanun shi ya gyara ta sosai, ya shiga niman hanyar jikin shi na wani irin bari. Jin yana shirin mata lahani yasa ta ware idanu daga can duniyar dadin ta fara kokarin kwace kanta, amma ina komawa yayi ya danne ta, ya shiga matse kirjin ta yana kokarin sai ta shiga. Zafi da tashin hankali yasa ta fasa ihu tana kokarin dukar shi. Kafin ta kai mishi wani azababben cizo, amma ina ya fara huda hanyar.
"Don Allah ka yafe min wallahi ba zan kuma shan kome ba, wallahi ba zan kuma ba don Allah kayi hakuri" ta fada tana kai mishi duka da yakushi, burin shi ya shiga inda bai tab'a zuwa ba, babban damuwar shi ta tab'a yaji yadda kowani magidanci da sabon ango yake a daren farkon shi.
"Zayn zaka kashe ni"
Cak ya tsaya yana kallon ta har lokacin bai samu damar shiga ba dan taki tsayawa.
"Mutuwa zan yi nima A'ishah idan ban shiga ba" ya fada Muryan shi yana rawa, kuka ta saka wiwi jikin ta na wani irin daukar rawa, da karfi da naci da taurin kai ya tura bakin crown din, wani irin abu ne ya sauka da shi kan shi bai san meye ba, sai dai dumin wurin da saukar abin ya saka shi jin kome na brain din shi ya tsaya cak. Shima kasa aiwatar da kome yayi yana jin yadda take vibrater. Ganin ya tsaya cak ta haɗa iya karfin da ya rage mata ta ingije shi sai da ya nime faduwa, garin ya tsaya kawai ta kuma turawa cikin wurin wani irin dauke wuta yayi domin ji take kamar an yagata, Mikewa tayi zai maida ita ta kai mishi wani irin mari.
"Kar ka lalata min abinda xan kare kaina" ta fada da ƙarfi tana kwace kanta, sai dai the more zata nime ya janye the more zai kuma kutsa malamin zunguran shi cikin ta.
Sake kai mishi duka da yakushi tayi kamar mahaukaciya, a hankali ta fada jikin shi.
"Kayi hakuri ka fita ba zan iya cire ka ba" ta fada cikin wani irin kwantar da murya kuka na cinta.
"I'm sorry for hide it for you, but am your husband." D'ago kai tayi tana kallon shi hawaye na zuba daga cikin idanun shi.
"I'm sorry Wifey, am deeply sorry. I can't stop"
Duk da bai gama shiga ba, wani irin kuka da Masifa da tsiwa take mishi ta tashi a zaune yana durkushe a gabanta rabin shi yana cikin gaban ta.
"Zaka kashe ni ba zan iya daukar ka ba, don Allah ka fita ka cire min ba zan iya ba."
"Kiyi hakuri mu zama daya"
"Wallahi ka gama nace" ta fada bayan ta ture shi da karfin tsiya, ta koma ta zube gefe guda, janyo bedsheet din tayi ta lullube jikin ya, tana me tashi a hankali. Baki daya jikin ta rawa yake ganin bai kuma yunkurin zai wani abu da ita ba, yasa ta sauka a gadon. Tana ja da baya,
Sai lokacin ta lura da yadda suka bata gadon amma tsoron shi da abinda ya mata yasa ta komawa can gefe tana kuka.
"Kiyi hakuri" toshe kunnen ta tayi tana fasa ihu. Dole ya shiga ban dakin ya kunna heater sannan ya dawo yana kallon yadda yake rarrafe a ran shi ya ce.
"Aisha ba dukkan na shiga ba kike wannan rarrafen ranar da na shiga sai kin daina tafiyar" amma tausayinta yasa shi bai ce mata kome ba,.ya d'ago ta zai.mata magana ta fashe da kuka sosai take mishi.
"Me kike so?"
"Ka kai ni gida"
"Ok"
Ya shiga kokarin kaita ban.daki da taimakon shi tayi wanka ga fito, wani irin ciwon da wurin yake mata yasa ta bata saka pant din ba, ta wuce ta saka kayanta. Wani irin kuka ya kwace mata,
_Kiyi hakuri Ni mijin ki ne!_
Wani irin kuka take ta kasa tsayuwa, karshe zamewa tayi ta zauna dabas, tana cigaba da kukan ta. Shiryawa yayi cikin kananun kaya dan akwai kayan shi ma anan, ganin yadda take zaune yana zuwa ya dauke ta cak yayi sama da ita.
"Ka sauke ni!" Ta fada a sanyayye, amma ranta a B'ace yaƙe.
"Ok" wuce ta yayi abin shi ta biye bayan shi takalmin ta ma rike shi tayi a hannu dan tudun shi kara mata ciwon cinya yake, cinyoyin ta kamar zasu tsage, ita kan tana ganin ma kamar ta samu matsala a cinyar ta.
Shi kan bai ce mata kome ba, dan haka ya wuce motar yana kallon yadda take tafiya.
"A haka zata shiga cikin gidan su nan?" Dan haka ya fito a motar ya zuba mata ido.
"Ki koma mu kwana anan ba zaki shiga gidan mu kina wannan tafiyar ba.
"A'a wallahi na daina muje ba zan kuma ba" ganin yadda jikin ta yake sabon rawa yasa shi bude mata ta shiga suka wuce gida, ana ta shirin tafiya.
"Ki saka takalmin ki"
"Toh"
Ganin hankalin kowa baya kan su, ya sashi wucewa da ita part din shi a can ya kumahada mata ruwan zafi zata mishi gardama ya dannata, a ciki yana bude kafaffunta, ruwan na shigar ta, sai da yayi mata sau uku sannan ya barta tayi wanka, yana fitowa ya dauki wayar shi da take Ring.
"Ok gata nan zuwa" haka ya zuba mata ido lokacin ta fito daga ban daki. Ba laifi tafiyar tayi daidai ba kamar farko ba. Mika mata kayan ta yayi ta saka a gaban shi, tana share kwalla fuskar nan tayi ja, takowa yayi zai ja mata zip, ya tura hannun shi yana matsa boons din ta, dake har yanzu a razane take taki yarda ta amshi sakon shi, haka ya gama ya saka ta a gaba har part din Aunty Rukayyah yana hararan ta.
Suna shiga Judaal ta mike tana murmushi.
"Soja na nayi kyau?"
Dauke kai yayi yana kallon Amaryan da a gidan ake shirya ta.
"Daughter kin yi kyau. Aunty ga ta nan keda mijin ki da Abul kun saka ni a gaba sai kace zan yi wani abu da ita gata sai kuyi ta fama da ita "
"Aisha shiga daki bari nazo"
"Ok ma" kamar an ce ya d'ago kai taga yadda take kokarin tafiya,amma ta kasa dole take cilla kafar ta gaba juyawa tayi ta kalli Zayn da ya had'e rai yana magana da Judaal. Jikin ta har wani irin tsuma yake ta bi bayan A'isha dakin.
Ganin tana shiga dakin ta fara dingishi tana kuka.
"Weldone ina Miki kallon me hankali waye ya miki fyade?" Ta tambaye ta yadda wani ba zai jiyo ta ba, ya ga lokacin da take bin A'ishah da ido, dan haka tana shiga cikin dakin ya bi bayan ta.
"Waye kika bawa Kanki bayan kin san da auren ki? Mijin ki ne yazo?"
"Aunty bincike da haramun ne, koma waye ta bawa kanta ke uwa ce tunda taki magana tana kuka don haka ina ga a bar maganar "
"Ban gane ba"
"Ke shirya ki fito ana jiran ki" ya fada cikin hade rai kamar ba shi ba. Bude akwatin ta yayi ta ciro pant da bra, ta shiga ban daki ta saka sannan ta fito ta saka doguwar rigar da aka dinka mata na Anko din. Yana tsaye kokarin jan zip din take, ta kasa shi ya karasa ya ja mata. Sannan ya juyar da ita ya sumbaci goshinta suka fita, Aunty Rukayyah ta haura sama gayawa mijin ta. Bata tab'a shan kunya irin na yau ba sai da ta ce mishi.
"An baka amanar yarinya ka zauna nan wani yana can ya mata fyade "
"Ita da waye suka dawo?" Ya tambaye ta hankalin shi yana kan wayar shi.
"Ita da Zayn mana"
"Toh da sauki tunda ita da shi ne ba da wani ba, bana son kananun magana irin na matan da basu san ciwon kan su ba, ki tsaya a ina kike bana son saka ido akan abinda babu ruwan ki bana son shiga abinda babu ruwan ki, na yarda da Zayn da ko mutuwa nayi ba zai ci Amanata ba, dan haka bana jin zai yi kuskuren akan abinda yake ganin na shi ne, sannan idan kin san yadda ya sadaukar da kome na shi akan yarinyar nan ba zaki d'aga Idanu ki yi magana na, infact matar shi ce so bana son magana ya biyo baya dan ba zan iya dauka ba "
"Kayi hakuri wallahi ban san da haka bane"
Sannan ta fita daga dakin tana mamakin Zayn shi ya gama ihun baya sonta.
Tana sauka kasa taga yana cewa.
"A'a bana son irin wannan eyeshadow din ki mata irin wannan " ya nuna mata wani wanda aka yi smoking din shi. Haka aka yi mata kwalliyata fuskarta kamar ba ita ba, abin ya bawa koma mamaki ana gamawa ya d'ago ta a hankali ta dan kwanta a jikin shi ya dauke ta hoto,sun yi kyau sosai gwanin ban sha'awa.
Da wayar shi suka yi ta hoton. Duk da tana jin haushin sa, amma ganin yadda yake kaf-kaf da ita yasa ta nutsuwa, ya tafi ya shirya cikin wani jamfa sanator suit ya saka, iyamurai suna yawan sakawa, haka ya fito tana zaune me kwalliyata tana kara gyara mata kwalliyar ta.
"Judaal me ya haɗa shi da ita naga yadda yake kaf-kaf da ita ko ke da ake cewa zai aureki"
"Zan ci Ubanta wallahi " ta fada tana kallon inda Titih take,da sallama ya shigo falon, idanun su ne ya sauka akan na juna. Hàdiye kukan da take son yi tayi tana me sunkuyar da kanta.
Gashi nude lipstick aka saka mata, a hankali ya isa gaban ya, rike da wani irin kwali ya durkusa ya fara budewa yana kallon ta.
"Are you ok!" Gyada mishi kai tayi, a hankali ya bude kwalin ya ciro wani grey hafcover shoe ya saka mata na kamfanin vince an zuba wasu duwatsu farare akan takalmin, ya saka mata sannan ya bude daya kwalin wata yar karamar porse ce kalar takalmin, a take me kwalliyar ta dauki hoton takalmin da ta saka. Ta daura a IG, please waye ya san kudin wannan takalmin da porse ɗin.
Can kuwa aka yi ta turo mata da price din. 2400$ wata ta saka mata haka ta ce mata in dollars. Wata tana zuwa ta ce mata dubu dari tara da da wani abu.
Zare idanu tayi ta ce mishi.
"Sir amma ita ce matar ka ko?"
"I wish"
Sannan ya riko hannunta, suka fita ita kanta Aunty Rukayya sai ta ga babu ta inda zata kalubalanci tarayyar domin sun dace ne ta ko ina.
Har suka fita sannan ya nufi wurin motar ua bude mata gaba, sannan ya dawo ya riko hannunta har wurin motar ta shiga ya rufe sannan ta koma mazaunin drive ya zauna, a hankali ya sauke wani irin ajiyar zuciya.
"Wifey" d'ago kai tayi ta zuba mishi ido.
"You look gorgeous"
"Thank you"
Ta fada so silent.
A cikin motar ya bude wani wuri wani farin Kwali ya bayyana, a hankali ya ciro kwalin, ya kalle ta. Sannan ya bude mata shi gani tayi wani irin silver bracelets ne set wanda aka yi adon shi da green gem na diamond. A hankali ya kirata da idanun shi, matsawa tayi ya ɗan sumbaci bakin ta sama sama sannan ya saka mata sarkan wow, da abin hannun da zuben ita kuma ta saka na kunne, kallon na kafar yayi ya ce mata.
"Ina son ki saka wannan amma sai mun tafi south African"
Juyawa tayi ta dauke kai tana faɗin.
"Karuwa ashawo, yar lesbian hmm! Thank you for pay my bill, amma ka sani ba zan tab'a zama da kai ba je ka auri yar da aka haifa yau not Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades, ka dandani na karshe kamar yadda ka iya sakawa na fada son ka da halayyar ka so me too nayi amfani da jikina kuma naci nasara batun aure wallahi bani yi da kai sai dai kayi duk abinda xaka yi dani"
Ta fada tana kauda kai. Bai tab'a zata zata iya fusata haka na sai yau kasa tukin yayi yana kallon ta.
"Idan ba zaka ba, zan sauka dama bana jin dadi. Fitar bai zama min farila ba" a hankali ya ja motar suka fita yana tuki hankalin shi yana kanta.
"Nana eesha!!!"
Ya kira sunan har tsakiyar kanta taji sunan amma fir taki amsa mishi.
"Kiyi hakuri"
Bata amsa mishi ba, har suka tawo wurin Event din, tayi alkawarin wallahi sai ta nuna mishi karuwanci iya ganin idanun shi. Haka suka isa wurin parking, tana kokarin bude motar yana rufewa.
"Aisha muyi magana gaskiya kiyi hakuri"
"Zayn kai kasan hakuri na gaji da halin ka, tunda kasan na zama ikon ka kake bani wahala nayi kuka nayi jinya akan ka bai yi aiki ba, ka kirani karuwa ka boye ni daga dangin ka, by any chance you most worry about me amma baka damu ba. Kawai son kai da son zuciya yasa kayi ta bani wahala dan ya isa haka. Ka bude min kofa ko ka mai dani gida. By chance na samu dama zan tafi inda ba zaka tab'a gani na ba har na mutu i hater..." Kamo fuskar ta yayi ya saka bakin shi akan nata. Yana kisses dinta yana shafa bayan ta.
A hankali ya sake bakinta, hawaye na zuba mata.
"Bana son zama da kai ka rabu dani, na gaji da ukubar ka....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/4, 8:04 PM] Queen: Chapter-63
Bata kula shi ba haka suka ta zama a wurin karshe ta gyara zamanta, juya mishi baya. Har aka fara hidimar basu shiga ba. Ta lura so yake ta mishi magana ita kuwa tayi rantsuwa ba zata amsa mishi ba. Ganin zaman bata lokaci yake yasa shi bude motar kamar tana zaune akan k'aya ta bude ta fita shi kan shi ya sha mamakin yadda take kokarin nisanta kanta da shi, bayan a baya shi yayi haka. Ganin tana kokarin tafiya ya ne ya fito yana dauko wani jaka a sit din baya ya ce mata.
"Wallahi idan kika sake kika shiga wurin haske ba mayafi na rantse sauran da ban gama shiga ba sai na tura baki daya sai dai ki mutu" cikin ta ne ya cure wuri guda dan dole ta tsaya tana kallon shi. Har ya isa ya mika mata mayafin da ya ciro daga jakar ya mika mata. Ta kowa tayi gaban shi dan nesa kad'an ta mika hannu zata amshi mayafin sai da ya bari ta kama ya fisgo ta ta dawo jikin shi.
"Me kike so?"
"Ba zan tab'a zama da kai ba"
"Shine samuwar ki?"
Gyada mishi kai tayi. Sannan ya amshi mayafin ya gyara sosai ya lullube ta dashi, sannan ya rike hannun ta suka nufi wurin taron ba a cikin hall bane a waje ne sai dai yadda aka kawata wurin ba laifi, suna isa wurin aka haska wani fitila kansu, gashi ya karya hular shi fuskar nan ta fito fayau irin na sabon ango, a hankali ya kai hannun shi K'ugunta yana yana me kai kan shi daidai kunnen ta.
"Ki sake jikin ki, kar a samu matsala" d'ago kai tayi ta Kalle shi, motsi take da bakin ta tana son magana, girgiza mata kai yayi, yana nuna mata hanya, garin ta juya aka haska musu haske ya dauke mata ganin ta, tuntube tayi zata fadi yayi maza ya rike kugun ta, yana cewa.
" Take care" ya fada yana rike ta. Baki daya idanun kowa ya tsaya a kan su.
A hankali ta ce mishi.
"Takalmina" durkusawa yayi yana gyara mata takalmin sannan, ya mike ya saka hannun ta a cikin na shi, suka cigaba da tafiya har inda zai zauna. Wurin kawunan Amarya, yana zuwa ya riko hannun ta suka wuce can kuryan jama'a ya saka ta a lungu, inda ya kafe ta da idanu. Sunkuyar da kai tayi tana chat da wayar ta.
"Aisha"
D'ago kai tayi tana kallon shi a dakile.
Kamo hannun ta yayi cikin nashi.
"Nace kiyi hakuri mana"
"Wallahi ba zan yi ba"
Daga haka ta sunkuyar da kanta, da naci da takura ya saka ta tashi, zata bar wurin ya saka mata kafa.
"Kina tafi zan saka ki fado jikina dan haka ki zauna nace"
Zama tayi har aka ce su je su dibi abinci. Haka suka wuce yana like da ita kamar kaska haka suka dibi abincin. Kakar Amaryan da ta kasance yayar su Baban Zayn ta cewa Hajiya Umaima.
"A ina wancan yaron ya samo baturiya haka?"
"Hmm! Baturiya ko karuwa domin har da kaninki ake wasan ƙwallon da shi." Adda kallon mamaki take bin Hajiya Umaima da shi.
"Kamar Ya?" Kasa tayi da murya.
"Tun zuwan ta Bashir yake shiga da ita. Yaron nan shaidani Abul haka yake shiga da ita jikin Rukayyah rawa yake a kan su, toh kin ga wannan me kama da kafiran shima ya dasa daga inda suka tsaya. Kuma Maman ku bata sani ba ana badakala a cikin gidan ku"
"Ikon Allah, haka suka koma kamar karannuka. Toh wallahi sai ta bar gidan bari a gaba bikin nan"
"Hmm... Ai ana abu "
Tayi ta magana tare da haɗa fada sosai.
"Sha kurumin ki zan yi maganin abin"
Har aka tashi yana like da ita, dayawan yan uwan maza da matan su, sai da suka yi ta jan Titih ajikin su. Sannan suka zo wurin motar ya bude kofar motar ta shiga. Sannan shima ya shiga suka bar wurin bikin wurin karfe sha daya.
Wurin masu sayar da nama ya nufa ya saya mata kaza sannan ya nufi wani MZ bakery ya saya musu yorgot da hollandia milk sannan ya nufi motar shi, tana jin shi bata d'ago kai ta kalli inda yake iskar da ya kwaso shi ma baya gaban ta. Sai da yayi ta yawo da ita, har ta fara barci sannan suka nufi gida kowa ya dawo yana ganin Uncle Bashir a tsakar gida yana zaman jiran shi, yana parking ya tawo ya same shi.
"Tana lafiya?"
"Yes an samu matsala ne domin akwai damuwa wani yana amfani da location din wayar ta ne ake bibiyar ta shi yasa na yi ta yawo na kuma turawa Captain Moussa Ghaddafi ya datse connect din shi yasa bamu dawo da wuri ba!"
Ajiyar zuciya Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Gaye nan bai wa mutunci, bai san sabida kakan shi ka bar shi ba baka mishi dukar mutuwa, yanzun tayi. Barci ne?"
A dame ya ce mishi.
"Eh uncle Bashir, don Allah na wuce da ita part dina?"
"Amma kasan kayi taka tsantsan fa, ban san yadda zan gayawa Hajiya da mutanen gidan nan ba, Gara Yaya shi ya sani domin a tare da AbdulMalik AY aka daura auren."
"Ok toh bari na kai ta" zuwa yayi ya bude part din shi ya kai kome sannan ya zo ya dauke ta, ya wuce da ita part din shi.
Ya dawo ya rufe motar, shi yayi bankwana wa Uncle ya wuce abin shi, kai kayan yayi kitchen din gidan sannan ya wuce yayi wanka ya dawo ya cire mata kayan ta, jin ana lallubar kirjin ta yasa ta bude idanun ta cike da barci.
"Sleepy beauty Babu abinda zan miki sai da yardan ki"
Gyada kai tayi, wani T-shirt din shi ya saka mata, jin hannun shi a kugun ta yasa ta bude idanun.
"Kace kaya zaka sauya min meye kuma haka?"
"Kiyi hakuri" ya fada sannan ya gyara mata kwanciya a jikin shi barci me nauyi yayi gaba da ita, mutumin ku zama yayi yana kallon ta.
Can ya tashi yayi alola ya gabatar da sallah nafilla sannan ya dawo ya kwanta a gefen ta, sanyin asuba da ya dame shi ne ya tattarata da bargon ya boye a kirjin shi.
Da asuba bayan ta tafi masalaci itama ta shiga ban daki tai wanka da alola, doguwar rigar ta na jiya ta saka yana shigowa ya bude wani drower ya ciro mata hijab tayi sallah tana wurin har kusan bakwai sannan ta koma gadon a gajiye, barci da tsamin kasar ta ya ishe ta.
Barcin ta fara ya hauro gadon ya shige abin shi.
"Barci nake ji"
"Nima shi nazo yi Malama Aisha"
Lumshe idanun tayi tana jin shi yana lallubar kirjin ta.
"Zayn barci nake ji"
"Nima shi zan yi"
Lumshe idanun ta tayi, can ta ji yayi sama da rigar ta yana wasa da na shanun ta, lumshe idanun ta tayi haka ya gama gigicewa ita kan ko takan shi bata bi ba, kasa hakuri yayi ya fara wuce kasa ta rike shi.
"Idan har ka tab'a ni wallahi zan tafi inda na zaka kuma gani na ba"
Abin mamaki ya bashi, ganin da gaske ne babu wasa a wannan gabbar, yasa tayi shiru tana jin shi. Janye ta yayi ya gyara kwanciyar shi.
Wurin karfe tara, ya farka tana ta sharan barci ga shi ta kwaye bargon har kirjin ta, kome nata a bude, wucewa ban daki yayi yayi ta kwara ruwa, yana fitowa ya nufi frijin din da yake ya dauko kankara ya zauna yana dannawa a maran shi. Juyi tayi ta hango abinda yake yi da sauri ta ce.
"Stop" kallon ta yayi yana faɗin.
"I can't, zan mutu idan na saka ina jin sauki karki damu"
Tasowa tayi ta amshi kankaran.
"Zaka ji dadi na wani lokaci amma komawa yake cikin ka ya zame maka wani ciwon na dabam" sannan ta juya zata wuce ya riko ta. Yana goga mata abin tana jin shi har saman mazaunin ta.
Haɗe hannun su yayi yana faɗin.
"Me yasa ba zamu zama daya ba?"
"Al'adar mu ya sha banban da kai, so akwai abinda ba zan iya dauka ba akwai wanda ba zaka iya dauka ba."
Sumbatar bayan ta yayi yana faɗin.
"Waye ya Halicce mu?"
"Allah" ta fada zata janye daga jikin shi. Hannun ta ya kama ya ajiye akan bangaren siyasar duniyar shi, da sauri ta cire hannun ta, wannan abin ai masifa ce, wallahi tsoron abun take.
"Ki rike mana na mijin ki ne!"
"A'a na mijin su sai"ta fada zata wuce shi.
"Yaushe zaku gama workshop ɗin"
"Ranar talata me zuwa"
"Ok"
Wuce shi zata yi ya kuma riko ta kamar ya mata da karfin tsiya.amma baya son haka ta faru.
Bata fita a part din ba sai dare shima din dan ta rikice mishi ne.
Haka Abul yayi ta kiran shi yaki dauka kuma koda ya zo yaki fita haka ya gama jiran shi a wurin Hajiya mara mutunci bai zo ba. Ya saka yar mutane a gida, tun tana kin bashi damar ya tab'a ta, sai da ya saka ta a gaba da naci da masifa sai da ya lashe ta yayi yar dabarun da zai yi da ita ya samu ya rage damuwar shi amma batun kasa kiri-kiri ta ce bata san zancen ba.
Haka ayi ta shagalin bikin ranar Lahadi aka gama,.ranar ya zowa Titih bakar rana domin sun dawo daga gidan bikin,
Ta wuce part din Aunty Rukayyah, ashe bata dawo ba ta biya ta gidan su, tana zuwa ya shiga abin ta, shi kuma Muhideen yazo ya ga ta shige lokacin ana sallah domin tana sauka dake tare da Zayn suke tana sauka yayi alola ya shiga masalaci,
Allah ya taimaka basu kai raka'a ba, ya samu aka yi sallah, duk da zuciyar shi tana ga Allah amma gaban shi ne ya fara faduwa, a daddafe aka yi sallah da shi ko addu'oi bai yi ba yana jin surutun Abul bai iya tanka mishi ba.
Ita kuma tana ban daki taji an shigo ta ce.
"Waye?"
"Third part ne naga abin naku pass-pass ake shine nazo nawa"
Ya fada lokacin da ta fito, zata shiga ban dakin da gudu ya haɗa bangaje ta ta fadi, sai da ta bugu.
Ihu ta saka tare da yunkurin tashi ya buga mata kanta da kofar, yana me finciko gashin kanta.
Ya wurgata a gadon da gudu ta sauka a gadon ta bude kofar ta fito da gudu, nan ma ya bita ya tad'e ta, ta zube dan yaji an kusan fitowa yaga rigar har kasa yana kai mata duka a fuskar ta.
"Zaynnnnnnnnnnnnnnnnn" ta fasa ihu.
Ihu take yana dukar shi.
jan under skirt dinta yayi ya fara kokarin bude cinyar shi, cikin kuka ta sake kiran Zayn amma dan mugun ta hannun shi daya yasa ya shake wuyar ta, yana kokarin cire a bar shi a cikin wandon. Tana yakushin sa tana kakarin fitar numfashi Allah ya wurgo Zayn da yake niman ta, fadowa falon yayi ya Zubawa Muhideen idanu yana kokarin haye matar auren shi. Da wani irin gudu ya shigar da Muhideen ya dauke shi da kafar shi, sai da ya watsa shi da bango, ya mike da sauri ya finciko labulen falon da karfe ya lullube ta, domin yasan Abul zai iya zuwa, tashi Muhideen yake son yi amma baki daya ya kasa, da Zayn ya juya kan shi ya fara dukan shi yana dukar gaban shi. A daidai shigowar Uncle Bashir, Aunty Rukayyah, Hajiya Umma. Da Maman Zayn da Hajiya Maimouna.
Kai jama'a Zayn ya mishi dukar da koda ya rayu bai zama dole ya mori kan shi ba.
Rike shi Uncle Bashir yayi yana cewa.
"Zaka kashe shi ne" juyawa yayi a fusace ya cakume Uncle Bashir.
"Idan ta kama gawar shi ma bana son ganin ta, wallahi sai na kashe duk shegen da ya kalli Mata ta ba iya shi ba"
Zuwa yayi ya durkuwa a gaban ta.
"Nanu" Abul ya kira sunan shi.
"Kar ka min magana ka tafi kawai a duniyar nan da zina da cin amana ta yawaita ban yarda da kowa ba, sai kaina da Uncle Bashir bayan shi kaina ban yarda da kai ba,A'ishan da kake muradi Matar Zain AbdulMalik Zain Malami ne, nagaya maka"
Jikin shi yayi mugun sanyi kafin ya ce mishi.
"Ban tab'a tunanin cin amanar ka ba dan uwana ko bayan ranka ko da ranka tashi a kaita asibiti."
Daukar ta yayi Hajiya da Mama suna cikin duhu, shima Muhideen da Uncle ya dauke shi suka nufi asibiti da shi...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/5, 9:21 AM] Queen: Chapter -64
Har ya shiga da ita Bayan motar, sannan ya shiga ya zauna yana kallon Abul.
"Please dauko kayan ta" ya fada muryan shi na rawa, da gudu Abul ya koma yana kallon Aunty Rukayya.
"Bani kayan A'isha" shiga tayi ta dauko riga da zani kala biyu ta bashi, da hijab. Ya kawo mishi, sai da ya saka mata. Sannan Abul ya shiga yana mamakin Zayn. Har suka bar gidan domin Uncle Bashir ya riga su fita. Suna fita Hajiya Umma ta kalli motar tana murmushi ta ce.
"Kowani namiji jarumi haka ya dace ya kare kansa da matar shi "
Ita kan Aunty Rukayyah ta tsorota sosai dan bata san Hajiya zata dauki al'amarin da sauki ba. Mama ce ta ce mata.
"Hajiya Zayn ya nuna mana shi din ba namu bane a koda yaushe halin shi da dabi'ar shi kara banban ta yake damu "
Kallon Mama tayi tana faɗin.
"Bai yi wani abu saboda ba jinin gidan nan bane shi! Da zina yayi aka kawo mana ribar zinan toh ni da kaina zance tabbas shi din bana mu bane, amma ya kare kowa ya kuma kare zuri'ar shi.
"Talatu idan kika ce dan ba mu muka haife shi ba zan yi mamaki ba, amma kice dan ya auri wata mace a waje hmm ni na bashi damar da yaci daga haram gara ya ci rabon shi daga halas din shi. Dan haka bai yi kuskure ba"
Daga haka ta wuce abinta.
Kallon mamaki Aunty Rukayyah takewa musu kafin ta ce.
"Ban gane ba, Zayn ba dan gidan nan bane?"
"Eh Rukayyah ba dan gidan nan bane"
"Me ya faru?"
Shiru Mama tayi sannan ta ce mata.
"Zan gaya miki amma ba yanzu ba" ta wuce dake tuntuni Hajiya Maimouna ta bar wurin sai dai basu san cewa Hajiya Umaima tana wurin ba, dake Abul har wurin ta yaje niman Titih.
Murmushi tayi sannan ta ce.
"Watan barin ka cikin gidan nan ya kama"
Cikin farin ciki ta koma ciki wayar ta ne yayi kara ta dauka.
"Ummee kin san Zayn yayiwa Muhideen shegen duka kamar zai kashe shi, yanzu haka yana asibiti, Uncle Bashir yake gaya min"
Sake wayar tayi ta saka hannun ta akai ta fasa ihu sannan ta fita da gudu ta nufi wurin Umma.
"Umma kina ganin tsintaccen mage xai kashe min d'a amma umma kika nime wuri kika zauna? Umma wani irin bala'i kika kwaso mana cikin gidan nan, Ashe na jinin gidan nan bane"
"Sai aka yi Yayya? Eh Zainu ba dan cikin gidan nan bane sai me? Shi kuma dan cikin gidan nan akan shi yan aiki nawa aka sauya? Yaron da bai iya rike kan shi ba akan mata shine abin tashin hankali dan kashe kare a watsar da shi? Wai ma gaya min yaranki da kake so wani irin Masifa ce basu janyowa mutane ba? Su din dai yaran da kika haifa a cikin gidan nan waye AbdulMalik ya mora? Banda masifa da Bala'i me suke ja mishi. Toh sai me dan ba ɗa bane a cikin gidan nan jahila dakikiya "
Daga haka Hajiya ta koma dakin ta, a yanzu bata shayin kowa yasan Zayn ba dan cikin gidan nan ba ne.
Haka Hajiya Umaima ta tadda da bori da bala'i, har Alhaji AbdulMalik da Alhaji Uwaisu suka fito masallaci, nan ta gaya musu an dauko shege zai kashe musu dan gida. Kansu a daure Alhaji Uwaisu ya ce mata.
"Umaima ki mana bayani yadda zamu fahimta "
"Zayn ya kama Muhideen ya mishi dukar mutuwa yanzun haka suna asibiti dan iskan Yaro ba jinin gidaan nan bane ku tambayi Hajiya Umma da Abidah sun san Zayn ba jinin gidan nan bane"
"Toh dan waye?"
"Waye ya sani "
Ta fada yana kuka da ihu, Alhaji AbdulMalik Zain da Alhaji Uwaisu Zain part din mahaifiyar su suka nufa.
Tana zaune ta saka ruwan zafi agaban ta yana sha. Kallon su tayi tana me ɗauke kai sannan ta cigaba da shan shayin ta.
"Hajiya me yake faruwa? Wai Zayn ba dan cikin gidan nan bane?"
"Eh ba dan cikin ka bane akwai wani abu ne dan ka rene shi a matsayin d'anka?"
"Babu ko ɗaya Hajiya"
"Kuskure ne idan an rike wanda yake da bukatar taimakon?"
"Babu laifi"
"Kuskure ne na hana matar da take kuka na share mata hawayen ta?"
"A'a baki yi laifi ba, kin zama cikakkiyar Uwa ta gari wacce ba iya Yaran ta ba, Yaran wasu ma zata rike su hannu bibiyu"
"Alhamdulillahi da kuka fahimci haka kar wani ya kuma magana akan Zainu"
"Insha Allah Hajiya babu wanda zai kuma magana akan shi" sannan suka mata sai da safe.
Hankalin Abidah ya kwanta, ta mata abinda bata tab'a zata ba, dan haka tana zaune har Aunty Rukayyah ta shigo.
"Rukayyah ya jikin A'ishah?"
"Nima yanzu nake kiran su basu dauka ba"
"Toh Allah ya fitar damu kunyar yar mutane"
"Amin Ya Allah"
Daga haka tayi shiru sai lokacin Mama ta shigo wurin Hajiya. Murmushi Hajiya tayi sannan ta ce mata.
"Kin kyauta Talatu, sai dai a yadda kika so Allah bai so ba, insha Allah yadda kika yi Umaima ta ji haka ita da hannun ta da bakin ta zata saka ki kuka kar ki rena allura kome kankantar shi."
"Toh Hajiya meye nayi kuma?" Ta fada cikin jin haushi.
"Gaskiya ban ga laifin Abban Amal da ya ce kar na zama daya daga cikin mata masu rena kimar su ba, naji haushi Hajiya amma daga jin wannan labarin Zayn na fahimci Uncle Bashir yana nufin na zama matar rufin asiri ne da zata boye kome koda zai kashe ta, Maman Fatimah kin yi kuskure babba, koda kuwa Zayn a Titih kika tsinto shi ba zaki sake maganar nan ta fito ba, sai ma kiyi yaki da duk wanda yaso fitar da shi, naga lokacin da kika hango Umaima tana zuwa sannan kika fara maganar, sannan meye ribar ki idan aka ce Zayn ya bar gidan nan? Zayn bai tab'a rokon koda Uncle Bashir ba balle har idan baya nan gidan ya tagayyara, Zayn bai tab'a sata ba asalin ma shi yake bawa masu bukata daga gare shi, amma lokaci guda sabida hassada da kyashi yana matsayin da yake kai ne oho. Ban ce Ƙarki ji haushin auren shi ba da ace kin yarda Zayn da ne a wurin ki wallahi billahi azim Zayn babu abinda zai yi bai sanar dake amma once kin gaza nuna mishi ke uwa ce kuma kina bakin cikn da samun shi gaskiya kin yi kuskure babba wanda zaki yi kukan shi nan gaba"
Sannan ta juya ga Hajiya ta ce mata.
"Hajiya kiyi hakuri Insha Allah ba zamu bar shi yayi maraici ba"
Sake kiran layin Abul tayi ya shiga.
"Aunty muna nan lafiya an kaita wani dakin Majnun ya hana ni shiga sai ko idan zan zo amsar abinci"
"Ok wani asibiti ne?"
"Muna cikin 44"
"Wai dole sai da get pass"
"Eh wallahi"
"Hajiya kin ji suna asibitin su na sojoji ne dan haka ba zai yiwu mu shiga ba, sai an bamu get pass, bari na kira Abban Amal naji yadda Muhideen yake."
Haka ta kira Baban Amal, ta tambaye ya me jikin? Ya ce da sauki sannan ya ce mata gashi ma a kofar gidan da Yayun shi.
A wajen Alhaji AbdulMalik ya zuba masa idanu.
"Bashir kana boye min wani abu daga al'amarin Zayn"
"A'a ban boye maka kome ba, sai dai idan kaji wani abu zan maka karin bayani"
"Zayn na jini na bane?"
Kallon shi Uncle Bashir yayi sannan ya ce mishi.
"Yes ba dan ka bane." Ya fada mishi cike da kwarin gwiwa.
Kamar zai fadi haka suka rike shi.
"Me yasa? Me ya faru?"
"Kayi hakuri kai ne ka saka Hajiya tayi haka! Shekaru talatin da wani abu baya.
Sabida Abidah bata da d'a namiji kayi ta wulakantata, lokacin da ta samu cikin nan kowa yasaka burin ta haifi da namiji, amma Allah sai yayi ikon shi da tazo haihuwa dan ya mutu, lokacin idan baka manta ba ai kace ba zaka asibiti ta kuma haifa maka mace ba, da Allah ya tashi ikon shi sai ya bata namiji amma bai zo da rai ba, dan haka muka shiga damuwa, muna cikin wannan yanayin aka kawo mahaukaciya daga gari tana nakuda, babu danginta, muna cikin namu damuwar matar nan ta haihu, sannan aka nime ta sama da kasa aka rasa ta bar jariri yana kuka. Shine Hajiya ta amsa ta bawa Abida Ni na cike kome a matsayin Uban Zayn domin ai kai kaki bin mu, Uwaisu baya gari.
Sannan muka fito da Yaron ashe a lokacin Abidah ta farka har an gaya mata dan da ta haifa ya mutu, mu kuma bamu sani ba, muka ka kai mata, dakyar ta amince ta amshi Zayn domin tace ita ba zata rike shi ba, domin tasan nata ya mutu.
Sai muka tuna mata gorin Umaima dan haka ta amshi Zayn amma wallahi har muka bar asibitin taki bashi koda mama ne, karshe sunan ta haihu ne ni da hajiya muka rike Zayn hatta mamar taki bashi Hajiya tayi renon shi da nonon akuya, tana me fatan ya zamewa kowa sanyin idaniya.
Har girman Zayn Abidah bata tab'a cire nera daya ta kashe akan Zayn ba, amma shi a haka babu abinda zata nima bai mata ba, sai dai shakuwar shi ta Hajiya ce soyayyar shi Hajiya ce. Idan baka manta ba lokuta da dama Hajiya tasha hada kayan ta da na Zayn tace zasu bar gidan nan toh sabida haka ne domin idan Zayn ya fahimci haka rayuwar shi da farin cikin shi ya ƙare, please koda zaka kishi karka nuna mishi yadda zai damu da kan shi"
Kifa hannu Baban Zayn yayi a fuskar shi ya fashe da kuka. Yana cewa.
"Nayi asarar d'a daya tamkar da dubu, shi yasa baki daya duk inda ya saka kafa nasara da daukaka take bibiye da shi, ba gama garin yara bane, tabbas ba iya haka alakar ta tsaya ba, akwai wani abu da ya kawo Zayn hannun mu"
Ya fada yana kuka kamar yaro karami, tabbas Duk abinda ya baka tsoro wata rana zai baka tausayi. Bai tab'a zata wofantar da Yaron da yayi yau zai kaunaci yaron sama da wanda ya haifa da cikin shi ba, bai zata Zayn zai yi kuka da Bakin cikin rashin kasancewar Zayn jikin shi ba, sai yanzu da yake jikin kamar ya boye Zayn ua juye jinin jikin shi baki daya a jikin Zayn ya mallakawa kan shi Zayn baki daya ba.
Yayi imani nasarar shi tana tare da na Zayn ne, shi yasa koda wasa bai tab'a nuna takaicin shi a fili yafi barin abin a ran shi, amma tabbas yayi asarar d'a guda. Haka yan uwan shi suka ta rarrashin sa da ba shi hakuri, sannan Uncle Bashir yayi mishi bayanin abinda ya haɗa Zayn da Muhideen.
"Me yasa bai kashe shi ba? Irin su basu da amfani dai dai a kashe su cikin al'umma matar aure da hijab din ta zai bi? Lallai Zayn bai min adalci ba da ya bar shi a a raye, wallahi naji zafin haka"
**
A can asibiti kan dakyar Zayn ya bari maza suka yi treatment din Titilopemi, fitowa yayi ya zauna Abul ya ce mishi.
"Ya take ciki?"
"Suna ciki shegu ina kare mata kallo"
"Amma Zayn kai kace baka sonta kayi hakuri idan na bata maka rai" Sabida yadda Zayn ya juya yana kallon shi ya sashi bashi hakuri.
"Kawai na damu ne saboda igiyar aurena da Uncle Bashir ya zarga mata ai ni an cuci rayuwata"
Sake baki Abul yayi yana kallon Zayn, kafin ya ce mishi.
"Meye makomar auren ku?" Abul ya tambaye shi, duk da a kule yake da bakin ciki, amma sai ya ga yana da kyau ya cigaba da renawa Abul hankali.
"Hmm! Me zan yi da sauran karfi kawai babban bakin cikina da Uncle Bashir ya saka kudi me shegen yawa ya auro min wannan abun"
"Zayn bana son shegantaka matar ka da kake dukar dan uwanka akan ta shine kake cewa wannan abun"
"Kai nifa bana son ta kawai na rike ta ne kuma kai fisabilillahi idan kaga wani zai ci mutuncin auren ka zaka ji dadi?"
"Ina sai inda karfina ya kare da Uban shi, dan haka ina bayan ka da ka kare martabar auren ka ai ita ma zata ji a ranta lallai hausawa sun san darajar aure da matan su,.kawai Nanu dan dai babu kyau ne da nace tunda baka sonta sauta na daure ta. Amma nayiwa kaina alkawarin ba zan tab'a auren Iyalin ba har abada"
Wani boyayyen ajiyar zuciya ya sauke sannan ya ce.
"Ka rubuta ka ajiye ba zan tab'a kula ta ba, idan ta gama jinya ta tafi can wurin dangin ta, ni ai sai Bahaushiyar asali"
"Atta Nanu ai Uncle Bashir ya maka gata wallahi A'isha ba yar iska bace, don Allah karka sake ta wallahi tun fil azal naso ka da ita ganin da gaske baka son ta yasa na fara tunanin niman auren ta bana son daya daga cikin mu ya rasa ta"
*Dan uwana rabin rayuwar ta, na yarda da kai amma son Aisha ta hana ni yarda da kai ni zan gaya maka A'ishah ba yar iska bace rigar aro ta yafa*
Tab'e baki yayi yana faɗin.
"Kasan me? Nifa bana son yarinyar nan kamar zuciya ta zata buga idan na kalle ta Uncle Bashir ya cuce ni"
Shiru Abul yayi wani gefe na zuciyar shi tana kar ya yarda da Zayn wani gefe yana gaya masa ya yarda da batun shi dan ai ba yau ya fara fadin haka ba.
"Allah na tuba Zayn me zan maka ne kaso Aisha?"
Kallon shi yayi sannan ya dauke kai yana faɗin.
"Sake ta zanyi dan dai kawai Uncle zai ci Ubana ne amma tabbas zan sake ta na auri yar mutanen kirki"
"Nanu kana sake ta wallahi Hajiya zata aura maka Deluwa gata kyakyawar gaske kamar doya"
"Dan ubanka ba Gara Deluwar ba da wannan kwashi kwaram din kai gara ba tafi na amshi auren Deluwa hannu bibbiyu"
"Lallai kuwa toh wallahi ba zaka mata kishiya ba, idan ban ci Ubanka ba Allah ya tsine min"
Tsakanin Abul da Zayn aka rasa waye shashasha domin tsakanin da Allah Zayn ya mai da shi sakarai, shi kuma ya nace sai ya taushi zayn ya zauna da Titih, sai botsare mishi yake.
"Na gaya maka wallahi ko hannun ta ba zan tab'a rikewa ba."
"Selfish this is selfish duk uban da ya gan ka haka yasan kana da sonka ka dan Ubanka kuma sai na gayawa Hajiya"
"Bari na gaya maka ba Hajiya ba koma waye ba zan tab'a koda kallon ta ba, idan ya gadama tayi yawo tumbur a gabana ba zai dame ni ba"
"Anya Zayn ba asiri aka maka ba?"
Fitowar likitocin biyu da Nurse suka mike Zayn ya sara musu.
"Dr Zayn ashe matar ka ma likita ce? Kafin tayi barci ta gaya mana kanta ya bugu tana bukatar xray, sannan a duba daidai wuyarta akwai buguwa gaskiya kun dace kai soja kwararre akan sinadarin makamai, ita kuma likitar ƙwaƙwalwa perfect combination... Da sauki zuwa gobe a mata hoton muga abinda zamu iya Allah yasa babu matsala"
"Nagode Dr Barau duniya" ya mika mishi hannu bayan ya sara mishi.
"Thank you Dr Danladi shegiya"
"Welcome Zayn Malik"
Sai da suka wuce Abul ya ce mishi.
"Amma mutanen South Kaduna ne ko?"
"Eh"
Duk da bai da niyyar dariya sai da ya dara, zuwan wani likita shima sanye da kakin soja yace.
"Dr Zayn!"
"Na'am Dr Dola Me laya" suka sarawa juna sannan ya tambaye shi waye ba lafiya Ya ce mishi.
"Madam ce"
"Dr Zayn kayi aure babu labari?"
"An daura ne amma insha Allah next month za ayi bikin."
"Ai zamu so shagali"
"Nagode sosai"
Bayan likitan ya wuce Abul ya ce mishi.
"Ban gane ba za ayi bikin waye?"
"Amma dai kasan dole ayi bikin ko? Ko so kake idan ta haifa min d'a ace mishi dan gaba da fatiha"
"Amma Zayn kana kara bani mamaki cewa kayi ba daka yi kome da ita ba"
"Eh mana" ya harari dakin...😹😂🤔 Waye shashasha?
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/5, 3:58 PM] Queen: 65
Ganin yadda Abul yake kara hakikance mishi akan ya ce ba zai yi kome da ita ba, ya kuma sawa ya zurma shi.
Can Zayn ya mike zai shiga dakin Abul ta biyo shi.
"Kai dai baka da kai kamar sigari jeka dalla gobe sai kazo ba shikenan ba, amma ka shiga kan matar aure gatsale!"
"Toh Majnun" ya fada daidai Aunty Rukayyah tana kiran shi, lokacin har Zayn ya shige dakin da Titih take kwance, ya samu tana barci fuskar ta da tayi ja ya shafa sannan ya zauna yana kallon ta. Buga mishi kofar Abul yayi ya ce mishi.
"Toh na tafi"
"Allah ya tashe mu"
Daga haka ya riko hannunta me lafiya ya rike yana kallon ta.
"Allah ya baki lafiya, duk ni na ja Miki"
Haka ya cigaba da shafa hannun ta, har dare ya raba, sannan ya maida hannunta ya kwantar da kan shi a gefen gadon.
*
A can babban asibiti kuwa ai kusan kwana likitoci uku suka yi a kan Muhideen, ba karamin kokari suka yi ba, Samir da Sagir da suke tare da shi sun cika sun yi fam domin mahaifiyar su ya gaya musu waye Zayn ba dan uwan su bane shi yasa suke ta hura hanci zasu saka a kore shi a gidan.
Kuma yadda abin ya dame su, yadda ta hana su tafiya wurin iyalan su, haka suka kwana a asibitin zuciyar su cike da haushin Zayn.
Bayan sun yi sallah asuba, suka nufi gidajen su, ƙarfe takwas suka nufi gidan su, Inda suka tashin hankali a gidan baki daya, wannan abin ya faru akan kunnen Abul da yaji kome, kallon Hajiya yayi itama hankalin ta a tashe amma dan kar ya kai ga kunnen Zayn ta ce mishi.
"Jarabawa ce, idan aka yi hakuri kome zai wuce fatana kar Zayn yaji wannan labarin" Lumshe idanun shi yayi hawaye na zuba mishi ya ce.
"Har abada Zayn ba zai tab'a jin wannan kazamin labarin ba, da yardan Allah"
"Nagode sosai" abin karyawan ya amsa ya wuce, yana kara jin kaunar Zayn sama da kullum yaumin.
A wannan lokacin Alhaji AbdulMalik Zain Malami ya nuna ya cika Uba koda Samir da Sagir suka gama Haukar su yana karya hular shi sannan ya zuba musu ido kafin ya sake murmushin bakin ya ce musu.
"Tabbas Zayn AbdulMalik Zain Malami ba d'ana bane amma nayi kukan rashin kasancewar shi d'a da na haifa da cikina, ba dan kome ba sai kasancewar shi jarumi nagartaccen namiji. Da ace shi na samu ba zan tab'a bakin ciki da kiran ku Y'ayana ba, domin shi din baki daya ya fi karfin na kira shi jini na sai dai guda na, Dan uwanku da ya tsallaka lalata mishi iyalin shi ya dauki mataki sai ya zama laifi? Ku a cikin ku waye zai yarda Muhideen ya bi matar shi ya mata dukar kawo wuka yana niman keta alfarmar ta? Ina ga zuciyar irin taku kashe shi zaku yi shi da ta dake shi sai yayi laifi? Matar shi fa? Sirrin shi? Tsakanina da Allah a cikin ku waye zai yarda wani yazo ya kwanta da matar shi? Kunsan wahalar da ya sha kafin a bashi matar shi? Kunsan kasadar da ya dauka akan ta? Kawai dan ance muku ya daki dan uwanku zaku kwaso jiki a Kore shi a cikin gidan! Toh wallahi ba zan iya wannan zageggeduwar ba, a ko ina kowa fatan samun shi yake, balle ni da nake jikin kamar mutuwa aka min cire Zayn s cikin gidana kamar mutuwa aka min ba zan iya ihun cewa ba jini na bane ina son shi saman da yadda nake son kowannen ku, domin ya share min kuka tun bai kai haka ba, ya dauki laifin wasu akan shi ya min halaccin da ba a tab'a min ba kuje amma ku sani kowannen ku Alfarman shi yake ci sai ku zab'a zan kore shi a gidana amma kuma bakin aikin kun zaku rasa, sannan ita uwar ku bata da muhalli a cikin gidana. Sannan kuma baku da matsuguni a cikin gidana wanne kuka zab'a?"
"Abba kayi hakuri, wallahi bamu san cewa tab'a matar shi yayi ba, kuma duk me hankali ba zai so a tab'a mishi iyalin shi ba, yayi kokarin da idan ni ne ba zan bar shi a raye" inji Samir shima Sagir haka ya bawa mahaifin su hakuri suka fita.
"Wato da mun samu Zayn da wannan magana Allah kadai yasan adadin abinda zai faru ba"
Haka suka bar shi ya zauna shigowar Mama tayi cikin sanyin jiki ta ce mishi.
"Wallahi ban san haka zai faru ba"
"Kin sani mana, da baki saki ba akan me zaki matsa lallai sai Hajiya ta amshi amanar ta, toh ta jima da amsar shi, duk yaron da Hajiya zata dauko ba d'a bane a wurin mu shi Kanin mu ne"
"Kayi hakuri"
"Ni ya wuce ita Hajiyar zaki roka amma tabbas kinyi kuskuren nunawa baki son shi , kuma wallahi bakin cikin da ya tare miki na tsawon shekaru kin yi sanadin da kin buɗwar shi domin ba kowa kake tozartawa ka wanye lafiya ba"
Bata taɓa zatan abin zai bashi haushi haka ba.
**
Yana shiga asibitin ya samu basu nan, dan haka ya zauna yana jiran su, har suka dawo Zayn yana rike da kugunta,tana tafiya a hankali shima dole yake bin tafiyar ta, domin babu karfi. Wani irin dacewa sukayi da juna. Haka suka iso wurin shi ya shagala da kallon su.
"Kallon ya wuce na Musulunci malam Abul don Allah matsa mana a hanya" murmushin tausayin su yayi baki daya basu san me yasa suke tare da juna ba, bayan Allah ya san dalilin da ya haɗa su zama wuri guda, abincin ya shigar musu da shi dakin ya zauna suka tab'a hira ya mata ya jiki? Tq amsa da sauki sannan yayi musu sallama ya tafi ba zai iya jure kallon nanu haka ba, dan haka yana fita Uncle Bashir Hajiya, Aunty Rukayya da Maman Zayn da kuma Alhaji AbdulMalik da Alhaji Uwaisu suka zo asibitin. Jagora yayi musu har dakin lokacin Zayn yana bata abincin a baki, suka shiga dakin da sallama, tun daga yadda yake bata abincin da yadda yake nuna kulawar shi a gare ta, yasa su fahimtar tabbas ita yarinyar ce ta dace da Zayn domin samun shi a matsayin abokin rayuwa sa'a ce babba, gashi nan kuwa ya zabe ta sama da kome nashi. Kama kunnen shi Hajiya tayi tana make keyar shi.
"Dan wofi da kunne kamar yar yau taso gardama, dan kaniyarka kawo min ita har gida baka gaya min surukar gidan ce Zayn zama da Auta ya koya maka mugun hali ko"
"Hajiya auren ne naji tsoron gaya muku, domin a lokacin bai zama dole ki amsa ba, tunda kabila ce shima Zayn din bai san da batun auren ba sai bayan mun bar garin Edo din ya sani domin sai kusan magariba na tura mishi harba Ubangidan shi aka daura auren. Shima bori yayi ta min akan baya son auren har yau da yake zaune a gaban bamu.
Zuwan ta nan Kaduna duka ne kawai ban sha a hannun shi ba amma naci masifa."
"Auta tsakanin ka da Allah ka lalata min Yarona wallahi Zainu ba haka yake ba, kuma ba halin shi bane kawai kai ne dai baka da hali wallahi"
Yadda take maganar kamar zata daki Uncle Bashir zaka fahimci bata jin haushin Zainun ta ko daya sannan ta ce mishi.
"Zainu amma dai yarinyar ai bata da matsala gata nan tabarkallah bata fi maka Deluwar nan ba kuwa duk da ita ma yarinyar kyakyawar gaske ce gata kamar doya, a dire take."
"Hajiya indai kina son Deluwa ba shi kenan ba, Uncle Auta ya daura wannan sai ya kunce da hannun shi"
"A'a ba za'a yi haka ba yanzu wannan ina ne ba zaka shiga da ita ba dan kaniyarka ban san rashin godiyar Ubangiji, idan kayi wasa yaron nan Abul kara'i ya aure ta kayi tafkekken asara"
Tura baki yayi yana cire hannun shi a cikin abincin, domin ta nuna ta koshi.
"Gaskiya bana son a nima min wata matar ko na gudu na bar kasar."
"Dan kaniyar mutum ya gudu zai dawo idan aure bai kawo shi ba, ai shika ya kawo shi yar nan me ma sunan ki Aishatu ko? Zauna Bashiru maza mika mishi takarda ya sake min ita gobe na aura mata Abul kara'i"
Da sauri ya juya yana kallon Hajiya da take shirin masifa.
"Gaskiya idan aka yi haka kotu ce zata raba ni da mutum"
"Dan albarka ba dai ni zaka maka a kotun ba?"
"Ina wane mutum inji mutuwa sai dai Abul kara'i"
"Toh banu tijara dan Ubanka babu inda zan kai sauran ka nima gallleliya zan dauko banza me kama da yan fashin kasar inyamurai"
"Toh dan daudu"
"Dan albarka zaka zauna da ita ko yayya?"
"Hajiya auren dole aka min kenan fa?"
"Sauya Zainu waye zai ga yarinyar nan yace bata mishi ba? Indai ba rashin godiyar Allah ba, don Allah ka rufa min asiri ka zauna da ita"
"Ni gaskiya an cuce ni"
"Toh sake ta tunda an cuce ka" inji Uncle Bashir.
"Hajiya kin ga Uncle Bashir ko?"
"Bashiru bana son tadda husuma, ya ina lallaba shi kana kara tunzura min shi?"
"Allah ya baki hakuri"
"Shalele kayi hakuri?"
"Hajiya idan kin samu yar kyakyawa me hankali"
"Ita kuma wannan mahaukaciya ce?" Ta tambaye shi tana watsa mishi harara.
"Nace ita mummunan ce mahaukaciya ko?"
"A'a Hajiya , wallahi ka sake raina ya ɓaci zaa ji mu da kai sosai" yadda tayi maganar babu wasa a cikin shi yasa shi komawa ya nutsu sannan ta koma wurin Titih ta rike hannun ta, tana faɗin.
"Gashi bana jin turanci ke baki jin hausa, Allah ya albarkaci Tarayyar ku, ya albarkaci rayuwar ku ya kuma sa ki zame mishi matar rufin asiri"
Kallon Aunty Rukayya tayi ita kuma ta gaya mata abinda Hajiya ta fada, sauka tayi kasa tana me rike hannun Hajiya tana cewa.
"Amin Amin Hajiya"
"Kaga yar arziki irin albarka, ba wani can kamar tunkuza ba wallahi Zainu ka sake kayiwa yar nan abu garin Kaduna yayi mana kaɗan domin sai naci mutuncinka"
"Kawai ta kwace min uwa"
"Zaka min shiru ko sai na maka duka"
D'aga Titih Aunty Rukayyah tayi duk sun jima a asibitin sannan suka tafi dan ya ce shi zai zauna bai yarda ba, abinda ya sa shi son zama kuwa gashin kumar da take mishi bata amsa tambayoyin da yake mara duk abinda zai mata da idanun take bin shi yayi rarrashin duniyar nan taki amsa mishi.
Bayan tafiyar su ne ya kalli yadda take takure ya ce mata.
"Ba zan matsa Miki lallai ki kula ni ba, amma wallahi abinda kike min ya fara isata, ba ke daya bace mace ina sharewa ne kawai"
Nan ma bata d'ago kai ba.
Da rana Abul zai kawo abinci suka hadu da Inayat Musa Me Gari, ai kuwa ta nace zata bishi. Lokacin da suka zo Abul Titin ta sake da Abul suka yi ta hira har da dariya Zayn ya zuba mata, ido fita Abul yayi ya dawo ta ja bakin ta tayi shiru, shi kuwa ya kalli Inayat ya ce mata.
"Yan mata kin manta dani ko kin samu wani zaki aura ne?"
"Eh shi yasa ka boye min auren ka. Zayn why dame ta fini? Kuma ma wai yare ce bata jin ko Uwata aka zaga"
Takowa yayi ya make bakin ta, kura musu ido Titih tayi tana ganin bariki. Cikin shagwab'a Inayat ta fara buga kafarta, jin wani abu tayi ya rike mata kirji ta zuba mata idanu, ganin yadda kirjin Inayat yake girgiza, ya sata sunkuyar da kai yana lura da ita shima dake yana niman hanyar da zai sakata magana takawa yayi ta janyo Inayat kafadar shi ta fara rarrashinta, dan kuka take ya watsar da Titih, wacce take jin kuka yana son kwace mata, karshe suka fita bata kuma saka Zayn a idanun ba sai bayan isha shida Judaal suka shigo,Wayyo Allah Ashe Inayat bata yi kome ba, kasa zama tayi ta a dakin ta wuce ban daki ta sha kukan ta sannan ta fito yana hira da Judaal da take ta zuba yana mata murmushi, sai wurin tara ya rakata, yana shigowa ya fashe da kuka, tana faɗin.
"Wallahi ba zan zauna da kai ba"
"Akan me? Me nayi kuma?"
"Wato dan ka kashe ni shine ka kawo min karuwan ka har asibitin"
"Ke me yasa baki zama ƙaruwar mijinki ba, an ce miki ke daya ce mace ina son su dukkan su biyu dan yan mata ne."
"Zan kuwa baka wuri ka zauna da su. Jikina da ka more kai da Allah"
"Aikin banza idan kin ga dama ki tafi har inda yafi inda zaki, jikin ki sabo ne a wurina? Yadda kike takama Virgin ce suma virgin ne dan haka su da ma ko harkan banza basu yi ba ke fa? Kin isa kice babu wanda ya tab'a ganin jikin ki? Har daki gaya min magana akan jikin ki don Allah idan sugar ne zuba a coffee ki sha abinki"
Tunda ya Haukace mata ya kuma fita harkanta sai ta shiga hankalinta amma takudiri aniyar tafiya ta bar shi.
Bai wani damu ba, ya zuba mata ido washi gari aka sallame ta, suka dawo haka kawai yake jin a jikin shi zata yi nisa da shi dan haka ya samu smartwatch din shi ya saka a cikin hand bag din ta, kwana biyu da sallamarta, ya fita zuwa Abuja yin wani abu yarinyar nan ta bar gidan babu wanda ya sani dama Imaden yana nan yana jin ta da mutanen shi, sun kasa kaiwa Zayn hari da mutanen shi, sabida jami'an tsaron da suke bibiyar shi haka yasa dole ya kasa yin kome..300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/5, 8:24 PM] Queen: Chapter -66
Bai tab'a sanin Zayn yana da daurin gindi haka ba, domin ya zata yadda yake matashin nan bai kai shi shekaru ba, irin kananun sojojin nan ne da zaka tab'a su ka kwana lafiya sai gashi yaji daga fadar shugaban kasa ake bashi duk wani alfarma da yake nima. Shi yasa da ta fara tunanin dauke ta a wurin workshop ɗin ya fahimci Zayn ya san da shirin sa, sai gashi ya bayyana once ya lalata mishi shirin shi, yau sai gashi cikin ikon Allah ta fito zata gudu ta fada Motar taxi, yaran shi suka biyo su bayan sun gaya masa ya ce su tsayar da motar su dauke ta.
Haka kuwa suka yi suna tsayar da taxi din suka nuna mata bindiga babu musu ta fito.
"Meye nayi muku?"
"Muje zaki ji"
A hankali ta sunkuyar da kanta hawaye na zuba mata, ta shiga motar suka wuce da ita.
Tun daga lokacin da ta shiga motar bata kuma sanin inda kanta yaƙe ba.
A ranar basu kwana a Kaduna ba suka wuce da ita Edo, sai washi gari suka isa suna isa tana barci wani gida ne a can gidan gonan Sarki aka kaita, wayar ta ya dauka da yake kashe ya kunna sannan ya kira Zayn.
Yana kiran shi kuwa ya dauka ya ce Mata.
"Ya jikin ki?"
"Ba ita bane dan saurayi, wannan mijin ta ne me jiran gado, sabon sarkin Edo Prince imaden"
"Au kace tana hannun ka, toh ai shikenan ka cigaba da rike ta, ba damuwa ita ta zabi xama da kai dan haka ina taya ka murna, shi a tunanin shi Zayn zai mishi hayagagga ne sai ya ga shi ya kashe wayar abin shi.
Dakin da take ya nufa, ya falla mata mari sai da ta farka, ya kuma kifa mata mari sai da ta tuntsira dama sun daure ta ne akan kujera, bude idanu tayi domin da bata ji marin ba sakamakon karfin maganin da suka shaka mata, ruwan kankara da yake cikin bokiti ya dauka ya juyo mata baki daya, wani irin kuka ta saka tana kara jin tashin hankali kamar zuciyar ta zata fado.
"Zaynnnnnnnnnnnnnnnnn!" Ta fada da ƙarfi sake dauke ta da mari yayi, ta kuma faduwa sannan ya d'ago ta yana faɗin.
"Kin san da shi kika gudu daga gare shi? Ai na jima ina kulafucin kama ki dan iskan Yaro ya hana mu sakat, ina sane da ke share ki nayi dan nasan zaki kawo kafar ki. Yaron nan dab tafi kowa gata shine har da kawo lauyoyin talatin cikin masarautar mu da goyan bayan alkalai aka kwace ki daga hannun mu ai na gayawa Kakana sai na dauko ki ya kirani rago akan ki yayi bakin cikin da Zayn bai fito cikin zuri'arsa ba, dan haka na kawo ki nan na ajiye ki nan da kwana uku zaki zama mata ta "
"Kai jakin ina ne? Ina matar auren zaka kuma niman aurena hhh! Kuskure ne kamo ni da kayi babban tashin hankalin ka, kayi ta gudu kafin namiji yazo"
Dariya ta bashi ya ce Mata.
"Shi da ya ce min na tafi da ke! Me kuma zai yi da ke? Waye zai iya da mugun halin ki, karuwa yar Les"
Ya taso zuwa gaban ta, ya durkusa yana dariya.
"Bari na kira shi"
Yana kuwa kiran shi ya ce mishi.
"Da alamu ka koyawa karuwar ka jarumta dan da kwarin gwiwar ta take gaya min cewa zaka zo bayan kai kace min nayi ta rike ta"
"Eh kayi yadda kake so da ita idan yayi maka. Amma kaci a hankali domin akwai inda yake da guba idan kaci zaka mutu"
"Zaynnn" ta kira sunan shi.
"Meye? Tunda kika iya barin inda kike cikin tsaro da kariyar Ubangiji me zan Miki? Hhh gaki ga zabin da kika yiwa Kanki"
Kashe wayar yayi abin shi sam yaki nuna damuwar shi akan ta, domin ya rasa wani irin rashin ji take ji da shi ya ce ta zauna taki kamar yasan nufin ta kenan ya jeka mata agogon jakarta, a lokacin da yake waya da imaden yana da damar da zai kwace ta amma baya ra'ayin haka sai ta gane bata da hankali zai yi wani ba.
Sai dai yayi alkawarin duk ranar da ta dawo hannun shi sai ta yi kwana uku a yana rike ta tayi kome da kanta amma ba zai tab'a lamuntar taurin kai daga mace ba, ba zai yiwu ba ta juya shi da danyen halin ta ba, Gara shi ya juya ta shine sama da ita. Imaden ya zata Zayn zai mika abin ga hukuma ne da gidan jarida, sai aka yi rashin dace Zayn bai bi takan shi ba, wasa wasa sai da ta kwashe kwana uku ban da bakin azaba da mari bata amsar kome ga yunwa, duk da yana son ya kwanta da ita sai dai wani irin kuka da take yi tana niman kashe kanta yasa shi hakura da kudirin shi.
**
Kwana biyu Hajiya bata ganin ta, ta zata ko bata nan ne dan haka ta same shi ya shigo falon ta, ya kwanta yana nazarin yadda zai ci Uban imaden.
"Zainu ina Aishatu?"
"Na kaita wurin dangin ta idan na bar ta a wurina ma razana take tana cewa zai kashe ta"
"Kai dai dan nan anyi dan banza sai kace dan taure sai da ya raba yarinyar nan da gidan nan gaskiya ba zai yiwu ba, ja tafi a dawo da ita"
"A'a idan na tafi zan wuce da ita South Africa ne a can zamu zauna sai ba gama wata uku na mu dawo"
"Hmm! Ni zakawa shegentaka sai dai ka dawo da mata ayi suna kenan? Kome kake nufi?" Ta tambaye shi tana kallon shi.
"Hajiya ni da bana son ta ina zan kai ta? Me zan yi da ita kawai zata zauna ne har na gama aikina sai mu dawo"
Sake baki tayi tana mamakin rashin kunyar Zayn.
"Toh sannu waliyin? Wato zaka ta kallon ta ne kamar asahabul kahfi? Sannu Shehu dan marina, toh ba za ayi haka da ni ba, tun wuri ayi bikin ka tafi da ita amma ba maganar zaka tafi sai ka je ka tara mata nauyin ka ka dibo mana matar ka da karamin ciki kace ayi bikin ku dan tana Bayarabiya sai ka zama ita?"
"Toh amma Hajiya nifa dama can ba son ta nake ba, kawai Uncle Bashir ya min dole"
"Ko ba dole ba Zainu ungo naka " ta ware hannun ta biyu ta mishi zagi tana cewa.
"Ka ji dan banza zaka ce min wai kai baka son ta, dan butan uwa nan kana shiga daki da ita zaka manta da baka son ta toh sai anyi bikin ku "
"Ni dai nace Oo" ya fada yana juya mata baya, ai kuwa ta dauki mafifici ta maka mishi a baya.
"Uwaka da oo! Nace uwaka da oo!! Biki babu fashi"
"Bani da kudin kayan lefe"
"Eh babu fashi Ubanka yazo ya haɗa ni kuma na saka maka sarkan da Alhaji yasa min, lokacin zuwan shi aikin hajji na karshe kafin a haife ka"
"Hajiya ki bar abin ki, Ƙarki saka min nima zan saka"
"Innalillahi wa'inna illahi raju'un yau naga rashin kunya da rashin mutunci Zainu kundun ubanka yau naga abinda ya ishe ni bai ishi kowa ba Toh nace zan saka sai ka hana ni"
Cikin kunkuni ya ce mata.
"Nifa ba zan yarda ki saka min abin ki a cikin kayan aurena ba, eyye gara ki kaiwa yan bola jari su saya su baki alawar audiga." Aikuwa ya bata haushi ta dauki sauran ruwan kofin ta, ta watsa mishi tana kara bin shi da harara. Mikewa yayi yana faɗin.
"Kina saka min zan yi watsi da shi na gaya miki ba dai ni ba"
"Zainu zo nan"
Sai ya tuna idan yana Yaro yana mata laifi ya rasa yadda zata yi da shi sai ta ce mishi.
"Zainu zo nan " yana zuwa kuwa zata sake mishi duka a bayan shi, aikuwa sai gashi gotai-gotai ya je gaban ta ya tsaya. Ta samu bayan shi tayi ta dirka mishi duka, tana masifa. Sai dariya yaƙe mata.
"Allah ya shirya min kai" ya fita yana mata dariya.
*
Wasa wasa sai da Titilopemi ta kwashe kwana goma,. Zayn bai tab'a kiran su ba, kome take bukata xa a mata amma baki daya bata da nutsuwa, idan kuwa Imaden yazo sa ya bata wahala, sannan yake tafiya koda ya gayawa kakan shi da bokan su, a kai tsaye bokan ya ce mishi kar a ya sake ya tab'a jikin ta da sigar niman wani abu, domin zai iya lalata musu shirin su. Ita kuma ya hanata sallah duk wanda zai tsaya a wurin ta ya tabbatar bata sallah.
Da wannan suka samu damar kurkusa ta, har tai laushi gashi babu abincin an gama shirya kome saura ita.
*
Kura mishi ido Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Kana tunanin Allah zai bar ka ne? Wallahi kana son ta, kana mutuwar sonta ka daina bawa zuciyar ka wahala ka tafi ka dauko matar ka, domin zaka kashe kanka a iska"
Juya mishi baya yayi yana faɗin.
"She doesn't deserve me kawai ka a barta taci ji a jikin ta"
"Amma baka da hankali idan yayi mata wani abu fa?"
"Trust me Babu abinda zai faru da ita akan shimfida aurena babu abinda zai tab'a faruwa ba"
"Ai shi ba waliyi bane da zai zuba mata ido kayi tunani da kai matar ka ba haka kawai Allah ya ajiye ta maza na bin ta ba, so kayi nazarin abinda zai faru mana"
Kamar wanda aka mishi allura ya mike, ya dauki wayar shi ya kira Captain Moussa Ghaddafi, ya ce mishi.
"Captain ina bukatar jirgi ne"
"Toh an gama"
Sake kiran layin AY yayi cikin nutsuwa da wani shagwab'ar da bai san da yana da ita ba ya ce.
"A min alfarmar zan yi wani abu ne zanyi please"
"Anyi maka Allah ya baka nasara "
"Amin Ya Allah Nagode sosai"
haka ya kashe wayar yana kallon Uncle bashir ya mike yana me ɗaukar jacket din shi yana faɗin.
"Kayi farin ciki?"
"Munafiki idan ban yi ba ai kai kayi lokacin da ka ɗauki yar mutane ka wuce da ita kinkinau ka yaga ta Bashiru ya sani ne? Bai sani ba dan haka wallahi ka yi a hankali domin abincin wandon ka ba na kananan mata bane na manyan mata ne"
"Uncle Bashir yaushe ka zama haka?"
"Zama da kai da Abul ya lalatawa Hajiya autan ta mutumin kirki."
Tab'e baki yayi sannan ya ce mishi.
"Ni ba dan duniya bane, dan haka ba zaka ji kome a bakina ba ina maka fatan shiriya "
Wurga mishi wani kwali yayi yana faɗin.
"Da zuma ake sha amma da ruwan zafi zaka iya duba jikin kwali yana da kyau "
"Ok" ya juya ya bar ofishin Uncle Bashir....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/6, 9:38 AM] Queen: CHAPTER-67
Yana fita daga office din gida ya wuce, a kofar gidan ya samu Abul yana jiran shi, amma waya yake kamar ya narke ya shiga wayar tsabar yadda yake jin dadin wayar.
"Wata kwailar ka samu?"
"Kai dan Ubanka wannan taci uban kwaila sai da Mamar kwaila, Honey zai kira ki an jima."
Kashe wayar yayi ya zuba mishi ido.
"Satin da ya wuce na tafi zari'a yar Yayan Abba ne aka min magana na ganta, ba laifi yarinyar tayi min daidai yadda nake son gata da nutsuwa da hankali"
"Allah ya daidaitaku" inji Zayn dan yasan wallahi Abul ba zai tab'a barin yarinyar tayi Kumari ba, dan haka ya ce mishi.
"Gobe Insha Allah zan wuce South Africa"
"Kai da Aisha?"
Lumshe idanun shi yayi na wani lokaci kafin ya sauke ajiyar zuciya ya zauna a saman motar ya shiga bawa Abul labarin abinda tayi mishi da kama ta da Imaden yayi.
"Sai ka tafi ka bar ta?" Abul ya kuma tambayar shi cikin kidima.
"Bani da zabin da yafi wannan" ya fada yana wani had'a rai..
"Gaskiya bata kyauta ba, amma kuma kayi hakuri tayi maka laifi ka tafi ka dauko ta please"
Juya mishi kai yayi abin shi, suna zaune aka kawo Judaal, bata shiga gidan ba ta nufi wurin su.
"Ya Zayn"
"Ba zan wuce wata uku ba Insha Allah zan karasa course dina ne na dawo "
"Ya Zayn ina zaka?"
Kallon ta yayi dakyau kafin ya ce mata.
"South Africa"
"Wow don Allah zan raka ka"
"Toh sannu ballagaza da matar shi zai tafi" Abul ya fada mata yana hararanta.
"Ya Abul meye nayi maka ne da zaka na kirana ballagaza "
Banza yayi da ita ya wuce ya bude motar shi ya shiga ya leko yana faɗin.
"Banza sauka min a mota tunda ba daga gumin ka na saya ba"
Sauka yayi a motar yana dariya, tun daga lokacin da Abul yasan A'ishah matar Zayn ce yake yaki da duk wata budurwar da zata shigo rayuwar Zayn ta ce tana son shi ji yake kamar ya kashe yar iska, Inayat Musa har kofar gidan su ya kaita ya mata kashedi me zafi akan Zayn yana da mata me mutunci da kamun kai, duk yar iskan da ya kuma ganin ta a rayuwar su sai ya ci Ubanta ko yar waye ta ajiye maganar shi dan baya rantsuwa a banza.
Haka yasa ta kame kanta bata kuma yunkurin niman Zayn ba.
Dan iskanci da ya ja motar sai da ya tula musu hayaki sannan yayi tafiyar shi ma ya bar unguwar.
Kallon Judaal yayi yana faɗin.
"Wata uku zan yi fa, ba wani zama zanyi a can ba"
"Please muje ni sati biyu zan yi da dawo"
"Ok Amma da matata zan tafi sai dai mu hadu a can ko kuma ki taso next week"
"Next week din yayi nagode" ya shiga cikin gidan, wurin Hajiya Umaima da take niman hanyar da zata fanshe abinda aka yiwa Ɗan ta.
Sakon ta bata, sannan ta fito ta wuce wurin Hajiya da Aunty Rukayyah, kafin fito daga cikin gidan, shi kuma yana around compound na gidan yana yawo abin shi, idan ka gan shi zaka fahimci ya fada, baki daya bai da nutsuwa, kallon shi tayi kafin ta isa wurin shi tana faɗin.
"Bani address din?"
"Ok phone ki"
Amsa yayi sannan ya shiga duba mata map na kasar kafin ya ciro mata unguwar ya bata tayi saving, sannan ya ce mata.
"Bana son hayaniya"
"Insha Allah ba zan yi ba"
Dariya yayi sannan ya wuce dakin shi ya wuce ya zauna kayan shi ya fara diba, yana zubawa yana gamawa ya nufi drower din shi ya ciro jakar ya haɗa a cikin kayan shi, innerwears dinta ne, bude wani locker yayi ya ciro lipstick dinta, ya saka a cikin kayan. Sannan ya dauki jakar ya ajiye ya wuce falon hajiya.
Tana lazumin, kwanciya yayi ya daura kan shi a cinyar ta.
"Hajiya kiyi hakuri"
Shafa kan shi tayi tana cigaba da addu'a.
"Allah ya maka albarka, tafiyar tazo ne?"
"Eh" ya fada a takaice.
"Kayi hakuri da iyalin ka, sannan ita mace rayuwar ta dole sai anyi hakuri da ita, duk yadda kaso tayi maka yadda kake so dole wata rana sai ta karkace, sannan idan kayi hakuri da ita da kanta zata fahimci mu Hausawa muna da karamci da mutunci, zata gane muna da kirki da iya zama da kowacce kabila, sannan idan ka dubi yadda take kokarin zama da ahalin nan ya sani kaunar yarinyar nan kamar me, Zayn kar ka sake wani ya wulakanta matar ka, domin kai zaka bada hanyar da wani zai wulakanta maka ita, ita din rufin asirin ka ce, matar farko daraja ce da ita don Allah kayi hakuri da ita naso da na ganta ita dan bawa hakuri domin dan albarka baka da kirki wallahi Auta ya lalata min kai"
Lumshe idanun shi yayi yana murmushi,
"Insha Allah naji Hajiya " ya jima kafin ya kira Abul.
"Kazo ina jiran ka "
"Ok" can kuwa sai gashi har cikin falon Hajiya, ya zauna yana faɗin.
"Banza dan iska zaka karya mata kafa"
"Dan ubanka tunda bata kakarka bace sai ka shafa min lafiya "
"Dama ka kira ni ne kayi min gori?"
"A'a na kira ka dai ka kaini airport dai"
"Toh sannun ga housa boy"
"Ka wuce hakan "
"Sai ka tashi ina da abun yi"
"Nan ne baka isa ba sai ka jira ni "
"Kai jama'a ku dai sai kun yi halin ku kamar wasu yara"
Mikewa Zayn yayi ya haura sama ya dauko kayan shi, nan kuma sai jikin Abul yayi sanyi.
"Tafiya zaka yi?"
"Baka son na tafi ne?"
"Wallahi zan yi kewar ka"
"Toh muje tunda ka zame min bindi"
Addu'a sosai Hajiya tayi mishi, sannan suka bar part din ya nufi na mama sama sama yayi mata sallama ya bar gidan, shi da Abul, suna tafe suna hira ba zaka ce basu bane dazun suka gama fada ba. Har airport ɗin ya kai Zayn yana tsaye har jirgin su na soja ya tashi.
Sannan ya dawo gida abin shi.
Sunyi tafiyar awa guda kafin suka iska ba kamar jirgin yan kasuwa bane, a barrack suka sauka.
Tobi, Faruq, Samuel haka suka hadu suka nufi inda motar aikin su yake, iya su ukun su, suka shiga cikin garin Edo har inda track din smartwatch din yake suka shiga, sai da suka tsaya daga bakin kofar. Suka kira yan sanda sai suka jira yan sand sannan suka shiga gidan gonar sun sha wahala kafin suka shiga ainihin inda gidan yake an yi dauki ba daddi da masu tsaron gidan sannan suka samu aka kama wasu matasan, kafin su ka shiga har cikin gidan inda agogon yake haka suka gama niman ta basu same ta ba, sai jakar da kayan ta, karamin hauka ne Zayn bai yi ba domin masifar da ya tara baki daya akan yaran shi yake saukewa, an duba ko ina na gidan babu ita babu alamar ta. Dan haka har sun hakura zasu fita ashe a wani dan lungu korido ya sakata bayan ya daure bakin ta, tana ganin su amma su basu ganin ta dake wurin. Faduwar da tayi ne tana buge-buge yasa su haska wurin.
Daga ita sai bra da pant.
Buge hannun Tobi Faruq yayi Samuel ya cire rigar shi ya mikawa Zayn. Idanun shi yayi jajjur. Sannan ya taka har inda take ya warware mata.
"Faruq dauko min akwatin ta"
"Ok sir"
Haka ya dauko akwatin ta ya mika mishi, ya bude ya ciro dogowar abayar ta ya saka mata, sannan yasab'e ta a kafadar shi ya fita da ita.
Yana fitowa waje ya saka ta a cikin motar shi, sannan ya juya yana kallon gidan.
"Ku zuba fetur a gidan ku kona shi" sosai suka zuba fetur a gidan suka cinna mata wuta, wutar na kamawa imaden ya fito da gudu, kallon yaran shi Zayn yayi ya kalli yadda yake ihu da niman taimakon. A hankali ya koma bayan sun jika shi da ruwan sanyi ya fito da shi, wani irin mahaukacin duka yake mishi,irin dukar fitar hankalin nan yake mishi, sai da ya haɗa kan shi da bishiyar maina yaga jini na fita ta hancin shi da kunnen shi sannan ya wurga shi bayan motar su, suka bar gidan gonar da yake ci da wuta.
Har masarautar ya shiga ya janyo shi ta fadi kasa sannan ya fara jan kafar shi har cikin palace din ya kalli kabesi ya ce mishi.
"Na gaya maka ka rike karen ka, bana son rigima amma sai da ya tab'a min abincin ruhina, gashi haka zai tabbata a cikin yanayin dogon suma har karshen rayuwar shi. Idan ya farka ya sha maganin mutuwa kafin ya hadu da ni, domin kashe shi zanyi har lahira"
Daga haka ya juya ya fita masu tsare kofar Palace din suka mike.
"Ku kyale shi, namiji ne zaki bai damu da matar shi dan nima suna ba, amma idan ka tab'a ta, a fusace yake nayi fatar da ka zama daya daga cikin zuri'a ta da zan roki na mutu domin ina da baya me albarka, ko baka fada min ba ka fito daga cikin gidaje masu daraja ne, kai ba karamin mutum bane"
Daga haka ya juya ga imaden ya ce musu.
"Ku kai shi can inda ake watsar da dabbobin da suka kasa a wurga shi idan ya rayu toh idan bai rayu ba. Kare zai fishi daraja"
Fita Zayn yayi daga fadar ya daga nan aka wuce da su airport, kallon Titih yayi tana son ta fito amma ta kasa, daukar ta yayi ya nufi wurin jirgin da zai wuce da su Lagos, godiya yayi musu sannan ya wuce abin shi.
Tsakanin shi da ita ido, babu abinda ya kuma shiga tsakanin su har suka isa lagos, yana isa ya samu wasu sojoji. Sune suka dauki kayan ta dauki Titih ya shiga da ita suna zuwa suka zauna na wani lokaci jirgin su na can ya fara sanarwar, da taimakon sojojin ya shiga har jirgin, sanan ya suka zauna fasinjojin suna gama shiga aka tashi.
Yana lura da yadda tayi laushi, kiran wata ma'aikaciyar jirgin ya mata magana, ita yayi sanarwar niman likita ko nurse, ba a jima ba aka samu wata Yarinya, itama Bayarabiya ce ita ta mata karin ruwan sannan ta ce mishi.
"Ka kula da ita"
"Thank"
Ya fada mata, haka ya cigaba da kallon ta, har suka isa tana barci dan ruwan ya shiga jikin ta, sannan aka zo daukar su, a nan ba laifi da kanta ta fito tana tafiya a hankali, motar makarantar da yazo ya dauke shi aka wuce da shi gidan shi da AY ya bashi, tunda ya wurga mata kayan ta a kofar ta ya wuce bai kuma bin ta kanta ba.
Duk yadda take son ta mishi magana kin kula ta yayi.
Wasa wasa har bai kuma.bin ta kanta ba, sai dai ya buga kofar ta ya ajiye mata abinci na wuce. Sashin gari ya bar gidan bai dawo ba, sai dai tana kwance aka buga mata kofa, ta shi tayi ta bude.
"Sannun nice me kula da kitchen, me kike bukata na karyawa"
"Tea da toaster bread and butter sai fry egg and sausage sauce."
"Ok Ma"
Sannan ta juya. Ta bar kofar dakin, itama ta koma ta shiga tayi wanka ta sauya kaya cikin riga da skirt English wear, sannan ta fito sai kamshi take. Ta fara zaga gidan tana mamakin yadda ko ina na gidan ya hadu,.kusan awa daya matar ta ce mata.
"An gama Ma"
"Ok" ta mike, kitchen din ta nuna mata wani dakin cikin abincin dake cikin kitchen din sannan akwai wani a waje, zama tayi matar ta fara zuba mata, sai taji ta like a Queen, haka ta gama zuba mata. Sannan ta fara cin abincin tana kallon kome baki daya sai taji bata da nutsuwa, haka ta ci sama sama ta mike ta fito..
Daki ta koma ta bude akwatin ta, ta fara ciro maganin matan tana ajiye su a side bed ta ajiye su sannan ta zauna tana shan zuma tana kallon window. Tana gamawa ya nufi ban daki tayi brush, tazo ta kwanta tana nazarin yadda Zayn yake fushi da ita.
Sai da suka yi kwana uku me kyau bata ganin shi, ranar har kusan karfe biyu na dare tana jiran shi bai shigo ba har tayi barci a falon, yana shigowa ya dauke ta ya mai da ita dakin ta. Rike hannun shi tayi. Tana buɗe idanun ta.
"Zayn"
Zare hannun ta yayi yana me gyara mata ƙwanciya, yayi fitar shi.
Shi kan shi ya kai zuciyar shi nesa amma ba dai yi yadda zata gano shi ba, Gara ta biyo sa da kafarta.
Haka ya barta tana ta juyi, bai bi ta kanta ba.
Haka suka yi ta zaman kurame, har sati daya sai ga Judaal, a lokacin ya tsiro da zaman gida, yana ganin ta zata yi ta shiga da ficce bai tab'a d'ago kai ya mata magana na ba, abin ya mata ciwo ta zauna a daki tayi ta kuka. Da safe ya tafi wurin karatun shi da yamma zai dawo su tafi yawo da Judaal, tana kallon shi. Da daddare kuma su zauna a falo suna kallo ana musu, tun bata cika son magana har ta fara kokarin ganin. Ganin ta tsare shi da abinda yake mata. Da dare bayan sun gama hiran ya wuce dakin shi ta bishi har dakinsa ya fito daure da towel.
"Lafiya babu sallama?"
"Lafiyar ce ta kawo haka! Meye ka ɗauke ni? Me kake nufi da ni Zayn ka dauko ni ka cusa min bakin ciki ne dama?"
"Kamar ya?"
Ya mata tambayar renon hankali.
"Kana nufin baka gane abinda nake magana a kai bane?"
"Ban gane ba wallahi"
"Ita wancan karuwan zaman Uban me take a gida na"
"Zama na take domin ita ce matar da zan aura next" sake baki tayi tana faɗin.
"Zayn kasan me ka fara?"
"Ai ba daga gidan mahaukata nake ba, mata ta ce da zan aura next na fada."
"Ni kuma fa?"
Ta nuna kanta.
"Temperare!" Ji tayi kafarta ba zasu dauke ta ba. Cikin wani irin kuka ta ce mishi.
"Me na maka da zafi haka?"
"Baki min kome ba, ke kika ce baki son xama dani so me zanyi kuma bayan baki da ra'ayina? Kin gudu wurin da ya miki ba shi kenan ba please barci nake ji"
Ya fada yana kashe wutar dakin ya sake towel din, tana kallon shi ta bude jakar shi ya dauki wandon shi ya saka da wata shirt ya haura gadon ya kwanta, kuka ta saka mishi a dakin irin kuka me shegen d'aga hankali.
"Hey...hey... Barci nake ji please fitar min a daki" ƙasa fita tayi sai da ta sha kuka a wurin ta fita, a falon ta hadu da Judaal tana sanye da wani lingerie kana hango kome nata, tsayawa tayi cikin fushi ta ce mata.
"Karuwancin ba isa ba sai kin biyo shi dakin shi"
Dariya Judaal tayi tana faɗin.
"Ke da mijinki kuma na shiga naci shi a kan kunnen ki" zuciya ya dibe ta, ta tsinka mata mari.
"Kika mare ni"
"Dan Ubanki kashe ki zan yi"
Ta fada tana me niman dukarta, sosai suka kaure da fada, fitowa yayi ya daka musu tsawa.
Cikin kuka ta ce mishi.
"Ba zai ka nuna min ita yar Uwarka ce ba, kuma abinda kike aikatawa da ita bayan ina nan da rai da lafiya ta Allah sai ya saka min, ka ɗauke ta ka cinye ta bayan ƙwanciya da ita da kake yi" ta juya ta har musu falon, a daren ya nimawa Judaal ticket dinta, washi gari ta bar cape town.
Ganin har ya bar gidan bai ganta ba, itama kuma tana zargin ai yana tare da Judaal, dan haka ta sha alwashin sai ta dawo da mijinta ita da me girkin yau suka yi abinci sannan matar ta tafi, ita kuma ta shiga tayi wanka ta shirya cikin wasu kaya da banbancin su da tsirara daya ne, saka abaya tayi a kai har dare sannan ya shigo, dakin ta ta koma ta cire abayar ta fito yana dakin shi, ta buga mishi kofar. Bai amsa ba, tana shiga ta ji yana cewa.
"Na gaji na rasa yadda zan yi da ita kashe kaina zan yi eh dambe suka yi kamar..."
Wani irin abu ne ya tsaya a tsakiyar kan shi, wanda ya haifar mishi da wani irin sabon feels dinta, dauke kai ya ce mishi.
"Abul kara'i bari na ya wani abu zan kira ka"
Juyawa yayi yana kallon ta, kafin ya ce mata.
"Ke ya kike shigo min daki tsirara baki san azumi nake yi ba"
Kallon agogon dakin tayi ta ce mishi.
"Azumi karfe tara da rabi? Dama ne ka duba min nan dina yana ciwo meye matsalar shi"
Ta nuna mishi boons din ta.
"Ok ki bari idan na duba na jud..."
Tafin hannun ta a saka a bakin shi.
"A don care ka duba min nawa"
A hankali ta matso jikin shi tana nuna mishi.
"Please duba min" kamar gabbo ya d'aga rigar sama, sannan ya shiga dubawa bakin nippy din ta, yana murzawa a hankali, bakin shi ya kai kan shi yana murza mata, baya tayi da kanta tana kara damke kan shi.
"Da zafi fa"
"Sorry " ya fada, daga nan ya sussuce mata, ya shiga binta kamar me. Taimaka mishi tayi ya cire rigar shi ta watsar, kayan jikin ta kuwa dama tuni an yi wurgi da su, baki daya jikin shi yana rawa suka shiga wani azzababen romance da yasa shi mantawa da abinda suke da, baki daya ya gama kaiwa koluluwar bukatar ta, haka ya mike ya zauna a jikin allon gadon ya jingina, sannan ya riko hannunta ya janyota har jikin shi, ya dauke ta suka cigaba da kashe kan su, a hankali da dabara ya yayi ta nanata mata karatun su,kafin ta fahimci me yake nufi ya dauke ta cak, ya zaunar da ita a saman shugaban ƙaramar hukumar wandon shi, wani irin kara ta saka mishi wanda yayi maza ya rufe mata bakinta da na shi yana shafa bayan ta.
"Sorry" yarfe hannun take tana kuka wiwi. A hankali ya shiga riding dinta. Bayan ya cusa bakin shi cikin nata....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/7, 8:52 AM] Queen: Chapter -68
Matse ta yayi, duk yadda taso kwatar kanta dole ta bar shi ya cigaba da mulkin mallaka da ya sawa ran shi, da tasan haka abin yake wallahi da bata kawo kanta ba, tana ji ya sauya mata salon kwanciyar ta, har sai da ya samu gamsuwa da kan shi ya d'aga yana me k'amk'ame ta, yana matse ta sosai sai kuka take tayi laushi kamar ba ita ba, sannan ya shiga shafa bayanta yana rarrashinta.
A hankali ya kwantar da ita sannan ya shiga ban daki ya haɗa mata ruwa, yana fitowa bai b'ata lokaci ba ya dauke ta, ya nufi ban daki da ita. A hankali ya sakata a ruwan sai da ya gasata sosai sannan ya barta a ban dakin ya fito ya gyara dakin tsaf kafin ya shiga ya samu ta gama wanka har da alola ta fito. Wanka shima yayi ya fito daure da towel ya samu tayi lumo tayi a gadon ya fita har waje ya ga abincin da ta shirya da kan shi ya hada wasu ya kawo har dakin ya koma ya haɗa mata tea me zafi ya kawo mata. A hankali yake hura mata sannan ya mika mata kofin idanun ta cike da barcin gajiya ta fara sha, tana gyangyadi, dakyar ta shanye ya amshi kofin ya gyara mata kwanciya, ya lullube ta, kasa ƙwanciya tayi ta tashi a dan karkace ta zauna hawaye na zuba mata ido yayi na wasu dakikai kafin ya zauna ya fara cin abincin, yana kallon yadda take ta zama a wurin.
"What's?"
"Idan na kwanta zai zame min ciwo ne shi yasa nake jiran ya fada min"
"Ok" ya fada, sannan ya mike daga jikin abincin yazo ya zauna a gefen ta yana shafa bayan ta, har tayi gyatsa. Da kanta ta kwanta, daga nan bata kuma sanin kome ba, domin ta gaji iya gajiya, wajen karfe biyu na dare ta farka ta same shi a zaune yana aiki, a hankali ta matso jikin shi ta kwantar da kanta a bayan shi.
"Zayn off the laptop ka kwanta"
"Ok Ma" ya fada yana shafa hannunta da yake zagayen kirjin shi. Kamar yadda ta ce mishi haka yayi ya kashe laptop din ya juya ya rungume ta, suka kwanta, barci ya kuma ɗaukar su.
**
Washi gari da asuba bayan sun sallah zata fita ya riko ta.
"Dawo nan"
"Zayn abin karyawa zan mana"
"Ƙarki damu, zamu yi tare" so take ta gudu amma ina yadda ya tarfa ta, ya shiga wasan kura da kirjin ta, cikin wani mahaukacin soyayyar shi me tsayawa a rai, sannan ya shiga surfata kamar Allah ya aiko shi a kan ta, sai da ya sauke karatun shi kaf akan ta, sannan ya juya gefe yaga ashe kuka take.
"Lafiya?"
"Zayn akwai ciwo wallahi"
Shafa kan ta yayi yana faɗin.
"Zaki daina kin ji daga kin zama yar hannu an wuce wurin"
Ya fada yana kara sumbatar bakin ta, ture shi tayi ya kuma dawowa zai rungume ta, ta sauka da sauri ta wuce ban daki, bin ta yayi yana kallon yadda ta kasa tsayuwa dole sai da ta zauna tana kallon shi. Yana jin yanayin ruwan ya saka hannun shi a cikin ruwan ya tako gaban ta, kafin ta gane nufin shi ya dauke ta cak ya saka ta cikin ruwan, buge hannun shi tayi tana son mishi rikici, amma bai kulata ba, sai da ya ga ruwan yayi sanyi ya kuma tara wani ya shiga sannan ya ce mata.
"Shigo" a dan tsorace ta shiga ya janyo ta jikin shi, sun jima a cikin ruwan sannan ya shiga wasa da kirjin ta baki daya ya mantar da ita abinda ya faru dazun, juya ta yai tana fuskar ta shi ya shiga niman mata wayo a cikin ruwan.
"Zayn"
"What's?"
Ya tambaye ta, idanun ta cike da kwalla ta ce mishi.
"Baka san da ciwo ba?"
"Na sani amma just little bit please"
Babu yadda ta iya tana jin shi yana shigewa jikin ta, wani irin runguma tayi mishi, tana sauke ajiyar zuciya, tashi yayi ya fito cikin ruwan da ita, ya shiga buga mata iska, tana jikin shi ya manna ta da bango, kuka take hawaye har da majina, ita da tasan haka abin yake wallahi da bata tab'a yarda ta sha wani abu ba, tana jin shi ya sauke ta, ya juya bayan ta. Ya fara wani fast and furious rough sex, da ita, tun tana iya tsayuwar har ta koma tana yin kasa d'ago ta, yayi ya haɗa ta da bango, ya cigaba da abinda yake, a ranar tayi kuka tayi rokon ya barta ina yaki sai da ya fasnshe kwanakin da yayi yana fushi da ita sannan ya juyata ya kara rungume ta a jinin shi, yana zare jikin shi jini yana biyo kafarta.
Haka ya bude musu shower a jacuzzi, yana rungume da ita. Kallon yadda tayi laushi kamar ba ita ba, fuskar ta tayi fayau kamar wacce tayi jinya, dan haka ya kuma fito da ita ya haɗa ruwan zafi ya sakata. Sannan ya zauna a gaban ta, yana taimaka mata idanun ta a lumshe. Haka ya gama gasata sannan ya ce mata.
"Zaki iya wankar tsarki?"
"Gyada mishi kai tayi ya kuma cire ta ya tara mata ruwa me yawan gaske, sannan ya taimaka mata tayi wankan tsarki da kan shi ya dauko ta har waje, ya kwantar da ita. Kafin ya dawo daga ban daki har tayi barci, fita yayi ya musu abin karyawa, sannan ya dawo ya kwanta a bayan ta, barci yayi gaba da su baki ɗaya.
Sai karfe daya na rana suka tashi, tayi wanka ta bar dakin shi ta dawo ta sauya kaya, taki yarda ta kuma saka wani kayan da zai kunna Zayn abaya ta saka me ribi biyu, sannan ta gyara fuskar ta yayi kyau kafin ta fito waje, yana sanye da 3qrt sai rigar shi armless, bai wani damu ba amma yasan saboda shi tayi wannan shigar haka suka karya tana dari -dari da shi.
"Ki sauya kaya mu fita"
"Ok" komawa tayi dakin ta cire kayan jikin ta sannan ta saka riga da zani, ta daura babban mayafi a kan shi.
Yana ganinta ya ce mata.
"Ba zaki fita da shi ba"
Haka tayi ta saka kaya yana koranta, daga karshe abyar dai ta kuma Sakawa suka fita, ranar ban da sallah babu abinda yake tsayar da su, sai dare suka dawo gidan a gajiye wanka tayi da sallah magariba a daddafe yayi isha, sannan ta kwanta. Lokacin da ya gama abinda zai yi ya shigo dakin ta ya samu tayi barci tausayi ta bashi ya juya ya koma dakin shi ya kwanta.
Washi gari da kanta tayi musu abin karyawa, ya fito suka ci sannan suka dasa hira da game, a falon.
Wayar shi ya dauka ya kira Abul ya ce ya bawa Hajiyar shi nan take gaya mishi an gama hada lefen saura a kai da fatan yana lafiya! Ya ce lafiya lau, sannan suka yi sallama.
Ƙwanciya yayi yana sauke ajiyar zuciya.
D'aga rigar ta yayi yana shafa cikin ta.
"Sun gama lefen ki zasu kai"
"Kai haba?"
"Da gaske" ya fada yana lallubar kirjin ta, da sauri ya saka a bakin shi kamar jinjiri haka ya shiga sha da sauri da sauri, wasa ta shiga yi da kan tana lumshe idanun ta.
"Zayn baka gajiya ne?"
"Hmm" ya fada yana kara tsotsa kamar yaron da yake jin yunwa.
A hankali ya gyara mata ƙwanciya a dogon kujeran, sannan ya shiga bin ta da wasu irin kiss, yana kashe ta da salon shi. Idan yana mata haka mantawa take da can akwai zafi, tayi ta biye mishi.
A hankali za kai kan shi babban birnin tarayyar ta, ganin yadda take kokarin explode da sauri ya gyara nashi manhajar ya danna a kai, har tsakiyar kanta taji shi wani ware idanu tayi zata yi magana ya danne bakin da na shi. Ya shiga mata mahaukaciyar sumbatar wanda ya hanata ko tari, yana riding dinta yana kuma kara kashe ta da sumbata, rungume shi tayi tana sauke ajiyar zuciya, a bakin shi sai da Zayn ya cinye ta tsaf sannan ya rungume ta, suna dauke ajiyar zuciya.
Sai bayan da ya gama ta tuna da ciwon ta, kuka ta saka mishi ya zungure mata goshi.
"Bana son gulma, kin gama ihu da cewa Zayn chop me, take me Zayn am yours"
Kuka ta saka mishi tana ture shi,.sannan ya dauke ta suka wuce dakin ta dan yafi kusa da falon, suna gama wanka suka shiga wasan ruwa, haka rayuwar su ya cigaba da tafiya yana zuwa wurin karatun shi bai zaman gida, ita kuma ya nima mata wani asibiti anan kusa da su.
**
Aina'u zaune yake gaban wani boka. Tana kallon rayuwar Zayn da Titih.
"Baba babu wani abun da xai shiga tsakanin su" murmushi yayi sannan ya ce mata.
"Babu babu sai dai yadda kika saba cutar da ita a fakaice ki cigaba amma babu domin yaron yana tare da addu'ar uwar rikon shi mace ce me addini ba zata tab'a barin wani ya cutar da shi ba, sannan koba ita ba ahalin Mahaifiyar shi suna can suna niman shi da masu addu'oi, ita kan shi uwar shi babu wanda ya isa cutar da ita balle shi, addu'ar yaron yake kare Titilopemi, kuma idan kika dage zaki shiga zaki wulakanta sosai, kare sai yafiki daraja.
"Ko zan wulakanta sai na raba Titih da Zayn"
"Toh amma ni ba zan iya miki wannan aikin ba sai dai wani me rabon ganin bad'i"
Haka ta bar wurin bokan, a haka tayi ta yawo tana niman bokan da zai mata aiki kamar hadin baki kowa sai ya gaya mata, ba zata iya ba ta hakura amma fir mugun hali da mugun nufi ya cika ya tumbatsa a zuciyar ta.
**
Maiduguri.
Gidan Chief Imam na borno, zama Hajiya Amna tayi tana kallon Liman da yayi zurfi cikin tunani.
"Ya Man"
D'ago kai yayi ya zuba mata, kafin ya mai da kan litattafan da suke jere a gaban shi.
"Ya Man wata bakwai da suka wuce ina yawwan mafarkin Kaltumah tana niman taimakona, Ya Man tun daga ranar da tazo gidan nan ka Kore ta har yau bata kuma zuwa ba, jiya na tura gidan Yarwa aka ce min ba a san me irin sunan ba, na kasa hakuri naje a daren da kaina wallahi sun ce basu santa ba, Ya Man don Allah kayi wani abu ita ce karama ita ce na rasa ga yan uwa da kowa nata yana nan ya Man zuciyar uwa irina ya kasa daukar bata tayi ko mutuwa tayi, Ya Man ban da kwanciyar hankali."
Abinda ya faru shekaru talatin baya yana dawo mishi akan shi, lokacin ba shi bane liman Borno, baban shi ne kuma shi ya bada auren Kaltumah duk cikin yaran shi ita ce karama sosai dan daga kanta Hajja Amma bata kuma haihu ba, duk da lokacin da aka bada auren ta ta gaya mishi bata son Abba Yarwa, amma yaki kula zancen ta, har aka yi auren. Lokacin da ya dawo da ita daga kasar waje taki zama, mahaifin shi ya ce mishi ya zab'a ko yar shi ko shi, domin duk jikokin gidan ita ce taki mishi biyayya.
Dan haka tana takowa gidan shima ya bawa Uwarta zabin ko auren ta ko yar ta, ita kuma gudun abin kunya ga kishiyoyi yasa ta amsar auren ta tace yar ta tafi ta kama mijin ta, cikin rashin hankali ita kuma Kaltumah ta ce wallahi Gara ta shiga duniya da ta zauna da Abba Yarwa, wannan dalilin yasa koda ta b'ace kowa yake fadin yawon duniya ta shiga a hankali tarihin ta ya shige aka manta da ita babu ita babu labarin ta.
Hawaye ne ya zubo mishi, ya d'ago kai yana kallon Hajja Amna da take kuka wiwi.
"Ina son ta, ina son ganin ta, idan ta mutu kuma Allah ya jikanta"
"Bata mutu ba, sai dai tayi nisan zango damu ne, Insha Allah Ubangiji zai dawo mana da ita.....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/7, 6:22 PM] Queen: Chapter-69
Cikin shashekar kuka ta ce mishi.
"Na damu sosai, a kwanakin nan zuciyata bata da nutsuwa fatana duk inda take Allah ya karkato mana da hankalin ta."
Tayi iyakan ƙoƙarin ta, amma dakyar ta daina kukan.
**
Bayan wata uku, tana tsaye a inda ake bikin gamawa course din, yana sanye da uniform Navy colour, itama sanye take da abaya dark green. Tayi masifar kyau ga cikar da tayi daga sama har ƙasar ta, wani irin fresh. Idan ka ganta zaka fahimci matar mijin tane, daga inda aka bashi kyauta idanun ta akan shi tana jin wani irin nutsuwa a ranta.
"Daughter " juyawa tayi cikin girmamawa ta ce.
"Yes Papa "
"Congratulations Ubangiji ya baku zaman lafiya "
"Amin Papa "
"Kiyi hakuri da shi, amma yana da kirki da dadin zama " murmushi tayi domin Chief ya cika mata idanu. Wani irin girman shi take ji da ganin haka.
"THANK you papa "
Lokacin da aka bashi kyauta, aka kira Chief yayi jawabin karramawa akan Zayn.
Yayi jawabi sosai sannan ya kara mishi da kyauta.
Sai da aka gama shagalin sannan ta lura da su Abul da Uncle Bashir.
Liyafa makarantar ta haɗawa su Zayn haka suka wuce hall din, anan ne kamshin turaren da ake fesawa yasa Titih tashin zuciya, ta fara kokarin danne aman amma yaki zama haka Zayn ya wuce da ita ban daki, tayi amai kamar ranta zai fita, haka ta wanke bakin ta, ta gyara zaman mayafin sai dai jiri ya saka ta kasa gane kan ta, tilas suka wuce asibiti da ita, suna zuwa aka saka mata ruwa tare da diban jinin ta daga shi har Abul Uncle Bashir, da Chief suna tsaye nurse ta zo ta kira Zayn.
"Mr Malik Dr yana kiranka"
Mikewa yayi yana riko hannun Abul, tare suka shiga dakin,
Bayan sun zauna likita ya karanto musu bayanin sakamakon binciken.
Wani irin kallo Abul yayiwa Zayn.
*Me zan yi da wancar abar?*
*An cuce ni*
*Sai na sake ta*
*Ko hannun ta ba zan rike ba*
Tsinkawa kan shi mari yayi.
"Ba banza na kasance shashasha ba, ashe na wuce haka?"
"Thank you doctor" Zayn ya mike shima Mikewa yayi ya biyo Zayn har inda su Uncle Bashir suke,mika musu takardan yayi ya bar wurin yana murmushin jin dadi, nasara biyu na gama makaranta ga yar shi ko ɗan shi zuwa duniya.
"Nanu ciki naji aka ce tana da shi!".
Had'e rai yayi yana faɗin.
"Eh amma ai sadakin da Uncle Bashir ya biya na ci laifi ne dan naci sadakin shi. Haka kawai a sakawa mutum ido dan yaci sadakin da aka biya mishi "
"Ba laifi bane " daga haka yayi shiru, kawai kallon Zayn yake kawai amma tabbas Zayn ya mai da shi sakarai lamba daya.
Haka suka sayi abinda zasu saya suka koma cikin asibitin. Kafin nan Uncle ya kira Aunty Rukayyah ya gaya mata, itama kuma ta gayawa Hajiya, Wayyo Allah da Hajiya tayi ta masifa, kamar zata cire bakin ta.
Ai sai da ta sa aka kira Uncle ta ce mishi.
"Auta! Ungo naka! Sai da nace wancan katon kututturen bushiyar kukan kar ya tafi da yarinyar nan amma dan banza me suffar mutanen farko sai sa ya tafi ya surfe yar mutane da guzirin ciki maza ka ɗauko min ita kafin na zo kasar wajen da kaina, yau naga shashashar yarinyar ta mika mishi yayi ta surfe ta, toh wallahi babu abinda zai hana mu shagalin bikin nan dan haka maza ka tawo min da ita kafin na saka kafar wando daya da ku."
Dafe goshin sa yayi lokacin Zayn ya shigo shi da Abul. Kafe shi yayi da ido.
"Ya kuka yi da Hajiya kafin kazo da A'ishah?"
Bata rai yayi yana faɗin.
"Cewa tayi na bar Aisha a gidan su, kawai yadda kowani kare da doki yake kawo mata cafka ta ko ina ne zan bar mata mata ta cikin maza suna mata kallon nama "
Cike da mamaki Abul ya ce mishi.
"Zayn yaushe ka fara son A'ishah?"
"Long story!" Ya wuce su ya nufi dakin tana barci, haba shi yasa kwana biyu nan take yawan zazzaɓin dare. Wani lokacin sai sun gama turmushe juna zata nemi faduwa idan ta mike.
Shafa kan ta yayi,yana murmushi.
A wajen kuwa Abul kallon Uncle bashir yayi yana faɗin.
"Uncle har rike min gaba yayi dan na mishi maganar A'isha kaji Dan iska ashe har da ciki ya mata "
"Waye ya gaya maka baya son ta. Mugun so yake mata, idan kasan hidimar da ya mata sai kaji tsoro dan haka ka kyale su da halin su."
"Ai na kyale shi, ya ci halin shi dan iska"
Ya fada yana tura baki gaba, shi nan Zayn ya ci amanar shi, kasa shiru yayi ya ce.
"Uncle Bashir cin Amana yayi min ai ko ba kome ya gaya min yana son matar shi ya bar ni da tunanin yadda zai zauna da ita, Allah yasa baya cin zarafin ta ashe suna can suna cinye soyayyar su"
"Sai hakuri halin Zayn sai shi ai babu yadda muka iya da shi yanzun ka kyale shi mu ga yadda zasu kare da Hajiya"
Haka suka yi ta mishi dariya sun san takare mishi shi da hajiyar shi.
---
Sai wurin karfe takwas na dare ta farka, jikin ba kwari ta kalle shi yana mata murmushi.
"Pemi Are you feeling better?"
"Yes Love"
A hankali ya d'ago kanta yana hada goshin su.
"I'm always thank to God da yayi bless dina da Beautiful wife kamar ke, i always like you"
Hawaye ne yake zuba mata, ta kuma rike hannun shi bakin ta yana rawa tana faɗin.
"Me nayi maka haka na cancanci wannan gwala-gwalan kalamai haka? Zayn kana kara bani mamaki da tsoro. Zayn me nayi da nayi deserve kalma haka?" Ta tambaye shi tana kuka, tana kara rungume shi. Murmushi yayi yana faɗin.
"Daga ranar da na fara ganin ki, na fara mamakin taya idanuna suka kasa tashi a kan ki, taya zaki zama uwar Y'ayana? Taya zaki zama mallakana ni daya? Taya zaki zama uwar Yarana! Sai dai ganin ki bai bani damar fahimtar wacece ba, sai da Abul ya kusance ki da kyakyawata. Several times ina son ganin kina kuka because yafi fitar da asalin kyanki wani ya tab'a gaya miki kina da kyau kuwa"
Bakin ta da yake cike da yawun ta ƙunshi sannan ta sauka da sauri bayan ta cire cannula ta nufi ban daki ta zubda yawan tayi alola ta fito tana kallon shi.
Tare ta yayi yana fadin.
"Pemi ki daina gudu"
"Ok zan yi sallah ne"
"Ok ma"
Ya fada yana shimfida mata abin sallah, sai da ta idar sannan ya ce mata.
"Me zaki ci?"
"Grilled fish and chips"
"Sun ishe ki?"
"Yes Sir"
Haka ya dauki wayar shi ya tura sako tare da booking, can kuwa sai ga shi an kawo da gwangwanin coke. A hankali ta fara ci sabida yaji yajin da take ci kamar ba zata ci ba, haka suka gama nurse na shigowa ta duba ta, sannan ta amso musu sallama, dama su Abul sun jima da tafiya, Zayn bai fito ya gaya mata tana dauke da Babyn shi ba but ya tattara kaunar duniyar nan ya daura mata, domin ko motsi tayi sai ya tambaye ta, kwanan su biyar ko lakatarta bai yi ba, sai a kwana na shda suka wuce Ethiopia da ita wurin Maman ta, tana isa kuwa ciwo ya dawo sabo, dan dole ya barta a can domin suma zasu wuce Edo bikin su.
Tun da ya bar ta kullum sai sun yi waya kamar zasu cinye juna ta waya, sai dai bata jin dadi sosai domin koda suka iso Edo asibiti aka wuce da ita, dan ma an saka matakan tsaro sosai, domin dawowar shi ya samu matakin major. Ana saura sati biyu bikin ne ya tafi Edo aka yi pre-wedding pictures, kala kala, sannan ya wuce da ita masaukin shi. A ranar ta sha muraza domin rabon shi da ita kusan wata guda, dan haka ya juyi mata kewar shi, sai dai bai mai da ita gida ba, sai washi gari da zai wuce ya ajiye ta.
"Kazo ka gaida Yayuna da Kakana mana" ta fada tana kallon shi da idanun ta masu cike da barci.
"Ok" ba musu ya shiga cikin gidan, ya same su suna falo. Cikin girmamawa ya gaishe su.
"Soja ka ɗauke min Iyawo dina fa? Gashi har da Albarkan aure Allah ya muku albarka, nasan zata zama mace me biyayya a gare ka, kayi hakuri da halin mata dukkan su haka suke. Ba zaka tab'a regreting auren Yoroba Lady ba sai kayi proud da samun ta a matar ka"
"Thank you Baba" ya ya fada yana rike hannun ta.
"Titilopemi nasan ba zaki danasanin auren Hausa Man ba, Zayn yayi abubuwa dayawa domin ki please ki mishi biyayya domin ya cancanci respect daga gare ki ba iya shi ba hatta familyn shi suna bukatar haka, wallahi ba zan yi kaffara ba, Zayn ba zai tab'a barin kiyi kuka ba na gaya miki ko zaki sai dai a bayan shi. Iyayen shi mutanen kirki ne masu daraja da nasaba, kuma nasan ba zasu tab'a rejected din abinda ya kawo musu ba, kiyi kokarin sanin abinda zai faranta mishi. Mijin ki da yana da ra'ayin tara mata i swear da ya tara sama da uku Matashi ne da yake jin lafiyar shi yana jin samartaka kamar yayya. Sai dai nutsuwa da kamalar shi ya tabbatar da shi jinin da ya fito jini ne da suka san darajar kan su. Koyi hakuri da shi ki koyi zama da kowa nashi. Ba zan tuno abinda ya wuce ba but idan da imaden kika aura nassn haka zaki kare rayuwar cikin kunci da damuwa please ku rike juna da amana Allah ya muku albarka "
"Amin Baba" inji Zayn ya saka hannun shi a cikin aljuhun ya ciro abinda bai san yawan shi ya saka akan cinyar ta.
"Ki cewa Baba ya sayi goro "
"A'a Yarona"
"Please baba na kwace maka Iyawo da nayi ne"
"Lallai zamu yi dambe"
"Baba Zayn Zai bugaka da kasa "
"Allah ya muku albarka,"
"Amin Baba "
Har zasu fito da ya ce mata.
"Mun zo da mara lafiyar ki da kika manta da ita"
"Laaa Mami! Tana ina?"
"Jeki raka shi " haka suka fito a dan lungu da zai fito da kai gidan, ya fisgota kirjin shi.
"Zan yi kewar ki, please ki kula min da kanki "
"Ok Sir "
Wani irin matse mazaunta yayi yana faɗin.
"I love your ass! Zan yi kewar su wallahi "
"Nagode "
A hankali ya fara kiss ɗin ta tun daga goshinta har wuyar ta, sannan ya dire kirjin ta, motsin da yaji ya sashi sake ta.
"Baby zan tafi kiyi mafarkina"
"Toh " ta fada tana raka shi, baki daya kamar kar su rabu da juna tsakanin bikin shi da na Abul sati Daya ne sai an yi na Abul da sati Daya za ayi na shi. Dan haka da shirin bikin Abul zai koma.
"Koma cikin gida"
"Toh" ta ce mishi, sai da ya ga ta koma sannan ya juya zai wuce daidai lokacin da wata mata tazo zata bi bayan shi, kirjin shine yayi wani irin bugawa, ya rike kirjin. Itama matar tsayawa tayi bata juya ba, shima bai juya ba, har ys bar wurin ya nufi inda motar su yake, sai da zai shiga ya duba har zuwa lokacin tana tsaye bata tafi ba. Har ya shiga motar idanun shi a kan ta, sai da suka bar harabar gidan ta juya tana share hawayen da yake zuba mata, wanda bata san name bane, sannan ta shiga cikin gidan.
So take ta tuna abubuwa masu muhimmanci amma fir ta kasa tuna kome sai ma ciwon kai da jiri idan ta fara niman damun kanta.
Haka ta shiga cikin gidan, Titih tana ganin ta ya fasa ihu tana kokarin gudu Maman ta ta daka mata tsawa.
"Baki da lafiya ko? Kin manta baki da lafiya ne"
Tura baki tayi tana faɗin.
"Wallahi nayi kewar ta ne...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/8, 9:45 AM] Queen: Chapter-70
"Ba gudu ake ba idan kayi kewar mutum, sarkin hankali"
Madam Erica ta gaya mata, tana wucewa sama tana faɗin.
"Zan ga ranar da zaki yi hankali yarinya sam bata da kan gado"
"Pap kana jin Maam ko?"
"Kyale ta kishi take dan taga kin yi kyau Mrs Malik"
Murmushi tayi tana faɗin.
"Pap thank you"
"God bless you"
"Amen"
Ita kan Matar tana can gefe kamar bakuwa sai sha'awa suke bata, jikin ta yayi sanyi, bata cika tuna kome ba amma ganin Zayn ya tsaya mata a ranta. Zama kuwa da ita Titih tayi tana kallonta.
Murmushi tayi mata sannan ta ce mata.
"Baki jin yarena bana jin naki ban san yadda zamu yi magana"
Kamar tasan me Titih ta fada ta rike hannun ta, tana murmushi me cike da nutsuwa.
"Allah ya baki lafiya. Gashi zan yi zan yi zan yi" tana son ta fada zata yi aure ne amma baki daya wani irin kunyar matar yasa ta kasa fadar haka dan dole take ta wasa da hannun ta da ta cire a cikin matar. Shafa kan ta matar tayi tana murmusa mata, alamar tana mata fatan Alkhairi.
Kallon matar tayi, idanun ta yana cika da kwalla. Haka kawai ta ga yanayin idanun ta fuskarta yana fisga da na Zayn. Kauda abin tayi a ranta ta kuma kallon ta, still kamar su tayi yawa. Shiru tayi har idanun su kusan daya ne fa. Ta fada a ranta.
Riko hannun Matar tayi suka haura sama, ta kaita dakin ta. Ta zauna sannan ya wuce ban daki tayi alola domin la'asar tayi.
Tana fitowa ta shimfida abin sallah.
"Mami ko zaki shiga ban daki kiyo alola" ta fada tana kallon Allah yasa ta fahimci abinda take nufi sai ta ga bata ce kome ba, takawa tayi gabanta ta riko hannunta. Ta kai ta ban daki ta bata ruwa a buta tana tsaye tayi alola sannan suka fito. Ta gyara musu abin sallah.
Suka gabatar da sallah, abin mamaki bata da matsala ko a sallah kome akan daidai da sanin shi take.
Suna idarwa ta kira Bimbo ta kawo musu abinci suka ci tare. Tashi Titih tayi ta nufi ban daki, tana kwara amai. A hankali wani abu makamancin haka ya wuce a idanun ta.dafe goshin ta tayi tare da lumshe idanun ta.
Hoton abin ne da a wuce a idanun ta, ta shiga ban daki da gudu wani yabi bayan ta, Mikewa zubur tayi abin yana dawowa kan ta, ta samu titih a durkushe sai amai take, tsugunawa tayi tana shafa bayan ta, har ta gama. Ta dibi ruwa ta bata sannan ta fito da ita, bayan ta wanke bakin ta.
Kamar zata yi magana sai bakin ta tayi nauyi dole haka ta taimaka mata, ta kwantar da ita sannan ta koma ban dakin ta tsaya abin yana yawo akan ta, wanke wurin tayi ta fito ta Zubawa Titih idanu, a hankali ta d'aga kafarta, kamar wacce aka mangare ta fadi can.
Abin tausayi haka Titih tazo ta d'ago ta, ta kwantar da ita a gefen gadon itama ta kwanta sabida rashin karfin da ba ta dashi.
Kiran Zayn ne ya shigo wayar ta dauka tana faɗin.
"Zayn"
"Pemi ya naji muryan ki haka?"
"Amai nayi"
"Sorry kin ji zaki daina, Zayn meke damuna ne?"
"Zan gaya miki bayan bikin"
"Ok"
"Toh yanzun ya kike?"
"I'm fine"
"Ba wani matsala?"
"Yeap My Man"
"Ni kuma da matsala little Man Dina bai koshi dake ba"
"Zayn me kake so nayi maka ka samu nutsuwa bana son ka shiga damuwa."
"Babu abinda zaki iya min"
"Na turo maka hotuna na?"
"No bar shi babu kyau zai saka na fada mugun yanayi, barshi ai zan dole zamu haɗu"
Haka suka yi ta hiran su, sannan suka yi sallama, yana kashe wayar ta kama barci, domin ta gaji.
**
A Kaduna.
Duk shagalin da ake da kai kaya da za ayi, Hajiya Umaima kallon su take. Ta fito zata raka Maman Judaal, suka hadu da Maman Zayn.
"Hajiya gara da baki dauki yarki kin basu ba, domin Billahi azim, Zayn dai tsintaccen mage ne. Sannan duk fadin gidan nan da kewaye arzikin Yarana ne, toh Yara mata kuma me aka yi aka aka yi su! Su da babu ai daya ne, duk wahalar Alhaji AbdulMalik Zain Malami nawa ne da Yarana, dan haka daga ranar da da ya fadi ya mutum wallahi ki sani a ranar zaa raba gadon ki dauki tsiyar ku, ku bar mana gidan mu. Hajiya Salmah karki manta da Batun had'a Judaal da Muhideen"
"Insha Allah nan da wata me kamawa " tafawa suka yi sannan Hajiya Umaima ta ce.
"Za'a ga bikin Ya'yan halak ba shegu da ake kawo su dan a hana ka gori ba, idan haihuwar da namiji banza ne wasu suyi mana "
Kasa magana Mama tayi tana kallon ikon Allah hawayen da bata zata daga idanun suke sauka ba sai jin su tayi suna sauka dip-dip.
Da sauri ta wuce sashin Hajiya da ake ta had'a lefe, da sai an gama sai a tuna ba a saka wani abu ba, Hajiya da Aunty Rukayyah da Aunty Fatima da Aunty Sadiyah sai Jiddah, suka ganta ta shigo tana kuka, Hajiya da Aunty Rukayyah basu yi wani mamaki ba, domin dai sun san za a rina.
"Hajiya "
"Me kuma zan Miki ina cikin soyayyar bikin Tallafi marayar Allah" ta fada cikin ko in kula.
"Hajiya umma don Allah kuyi hakuri "
Ta fada cikin matsanancin kuka.
"Akn me zan ji haushin ki? Waye ya ce miki ina rike ki? Zayn ne kika ce ba zaki rike ba Allah ya baki yara mata uku, toh sai me? Duk lalacewar masa tafi kashin shanu, duk yadda kika kai kika kawo Zayn ba zai tab'a maraici ba, aje ma Maraya ne toh Allah bai nufa yayi watangararriya ba, dan haka ki rike kukan ki indai Umaima ce hahhh baki ga kome ba"
Umma ya fada,.kallon ta Yaran suka yi suna tambayar me ya faru.
Aunty Rukayyah ta basu labarin kome, kura mata ido suka yi kafin suka ce.
"Ikon Allah Mama da kan ki ne kika yi haka ko wani ne yasa ki? Zayn din? Ai ko a bola kika tsince shi ba zaku wulakanta shi ba, balle kuma mahaifiyar shi a laluran Hauka ta haife shi. Gani da Jiddah niman haihuwa muke idanu rufe Allah bai bamu ba, sai Sadiyah kawai Allah ya bata Yara biyu. Mu kuma har asibiti muke zuwa ganin likita a ce da sauran lokaci! Haba Mama wallahi wani ya ce zaki aikata haka karyata shi zan yi balle har ki aikata haka, ba damuwa kece kika ki Zayn amma mu, dan uwan mu ne bamu da madadin shi"
Daga haka suka cigaba da shirya kayan kallon ta Hajiya tayi sannan ta ce mata.
"Akwai fadar da idan zaka yi Allah da kan shi yake taya ka, akwai fadar da kana fara yin shi zaka fadi amma fadar da Allah yashiga da kan shi ba karamin nasara ake samu ba, Allah ya kyauta halin Umaima ai ba sabo bane a wurin ki sai ki ci maganin zama da ita."
Daga haka babu wanda ya kuma ce mata cikanta..
Wajen karfe bakwai na yamma Uncle ya dauko Zayn, Abul yana bayan so.
"Ya A'isha da jikana?"
"Tana nan tana fama da laulayi sai dai bata san ciki da ita ba, ina ga kamar tana cikin matan da basu bin wata ne i think shi yasa bata yi notice ciki ne da ita ba."
Ya fada yana kallon gefen hanya.
"Zayn karka manta idan Ya mace ce Matata ce "
"Dan ubanka namiji ne ba ya mace ba, dan iska na kuma jin maganar a bakin ka sai yanke maka dick din ka"
"Banza sai fa na auri yar ka dan Ubanka duk bala'in da zaka yi sai kayi ka dade baka cire min ba, Yarka kayiwa dan saurayi irina me kayan kashe arna "
"Kai dai tsinanne ne"
"Na yarda idan zaka bani auren Yarka"
Ganin zai manna mishi hauka yasa yayi banza da shi, sake kiran Titih yayi suka shiga hiran su, har suka isa gidan.
Fita suka yi ya shiga hiran shi da ita har kusan awa biyu, tana zuba mishi rikici a waya ita bata da lafiya. Kasa yayi da Muryan shi.
"Na saya miki ticket ki zo Kaduna jibi ki koma?"
"Nop Zayn ka jira a kawo ni kawai, but bani da lafiya jikina ciwo yake."
"Allah ya baki lafiya "
"Amin amma kamar baka damu ba da ciwon da nake yi"
"Waye ya gaya miki ban damu ba, dan dai kar na zama mara hakuri ne da na dauke ki zuwa Copenhagen."
"Da gaske Zayn"
"Wallahi ranar da aka kawo min ke ki sani passport din ki yana hannuna ba zamu kwana ba sai a can"
"Hmm!" Ta fada tana faɗin.
"Zayn bani da lafiya, Babu inda xan bika kaje ka cinye ni"
"Im not vampire da zan cinye ki, sannan im not monster da zan cinye ki, I'm human being."
"Amma kana da da rusheshiyar abinda zata cinye mutum ai"
Dariya yayi yana matse cinyar shi ya ce mata.
"Idan na kama ki sai na cinye ki tass"
"Thank God ba zan zo gidan ka ba, ban iska ba"
"Hhh! Kin ji tsoro kenan"
"Me sai hana abu ba jirgi ba,.balle kace zai tashi sama shi dayan shi rawa yake da super"
"Kin san allah.ba zaki daina bani dariya ba, wallahi naji takaicin rashin ki kusa dani"
"Idan ina kusa da kai ai saka ni zaka yi a gaba kamar tuwo gara da bana kusa da kai din balle ka cinye ni"
"Ok zan kira ki kafin na kwanta."
"Bye"
Ta kashe wayar shima ya saka a cikin aljuhun, sannan ya nufi part din Hajiya, tana zaune tabawa ta damma mata fura, shi yayi da sallama. Dama tun da ya dawo daga South Africa yaki yarda su hadu sai yau asalima wasan boya suke da hajiya.
"Sannu Shehu jaha, ni nan Hali Duba nace maka karka tafi da yar mutane amma ka wuce ka tasa yar mutane kai da kanka kasan yarinyar nan dai karama ce, ka je ka saka ta aloto kayi ta surfe musu yar mutane. Zainu ka kyauta kenan yanzun uwar me zaka ce min yar mutane zata tare da cikin wata uku ko hudu nan da wata biyar ko shida a zo suna ka mai dani sakarai nan dan kaniyar ka kace baka son Yarinyar nan ashe ka zaga bayan fage ka dura mata ciki wani irin riko ne Abul kara'i bai maka ba ashe ka mai damu sakarkaru kai Zainu baka da hali."
Shi dai bai ce mata kala ba, har ta gama fadar ta kuma koma rarrashin sa. Da tsaki Abul da Uncle Bashir suka bar falon domin sun san karshen ita zata yi fada ita zata rarrashe shi dan haka suka yi tafiyar su.
Mika mishi fura tayi ya zauna ya sha har da Kilishin da aka kawo mata, duk ya ci sannan ya nufi part din shi.
Suka sunkuya hira da Titih.
Tun daga ranar da ya dawo basu zama suna Maiduguri da zari'a bikin Abul haka yayi jagoran yan Maiduguri suka kai kayan auren Abul, sai da zasu dawo ne, aka samu sauyin mota wata babbar mata wacce yaji suna kira da Ya Babba. Tayi ta kallon shi, jikin ta yana sanyi har suka iso Zaria ganin Abul ya zo ya rungume shi yana faɗin.
"Thank you sirikina"
"Matsa min dan iska"
Daga nan suka wuce, shine take tambayar yan wurin.
"Dan waye shi?"
"Ga gidan su nan, Zayn sunan shi"
"Iyayen shi suna cikin gidan kuma?"
"Eh suna cikin gidan"
"Ikon Allah wallahi kamar shi da Kanwar mu da ta b'ace shekaru talatin yayi yawa, hatta dariyar da kome fa kamar Kaltumah, ban tab'a ganin kama irin haka ba"
"Atta Zayn Mamar shi tana cikin gidan ko zaki shiga ne inji wata Kanwar Baban Abul da take aure anan kaduna."
"A'a ba sai na shiga ba, kamar ce tayi yawa."
"Haka ne wani lokacin"
Da haka suka wuce gidan su Abul aka shiga tattaunawa, Abul ango Aliyah.
Satin baki daya babu zama zirga-zirga da harkan bikin shi kan shi Zayn bai da lokacin kan shi sai Allah ya taimaka itama Titih ta bar shi suyi hidimar bikin, tun ranar Laraba da aka fara bikin Zayn bai rintsa ba sai ranar Lahadi da ya saka Abul da sauran abokan su, suka raka shi gidan shi da yake kusa da na Zayn a kinkinau, kome na gidan iri daya ne, zayn bai ga Aliyah ba sai da suka raka shi yarinya karama ce, suma abokan sun sha mamaki, addu'a sosai Zayn ya musu.
Sannan suka fito Abul ya rike hannun shi.
"Zayn ina jin tsoron kar Allah ya kama ni da laifin lalata na wasu?"
Tausayi ya bawa Zayn.
"Baka tuba domin Allah ba?"
Hawaye ne ya zubo mishi, yana faɗin.
"Zayn wallahi tsoro nake ji, gani nake wallahi Allah ba zai bar ni ba"
"Yes bashi ne, Allah ya kare zuri'ar ka da biyan bashi Insha Allah ba xaka samu matsala ba,.idan ka samu ka ɗauki haka a matsayin hukuncin Allah"
"Nagode sosai"
Haka Zayn ya fito ya bar shi yana kuka, sai da yayi me isar shi ya shiga dakin ya umurce ta yayi alola, shima yayi suka shimfida abin sallah ya ja su, ya jima yana addu'oi bayan sun gama,.jikin shi ba kwari ya fita ya kawo mata abin da suka shigo da shi, suka zauna suka ci ba wani sosai ba, sannan ya fita yayi wanka, sannan ya shirya cikin farin kayan barci ya dawo ya same ta zaune da kayan, da kan shi ya haɗa mata ruwan wanka ya ciro mata kayan barci ya bata, sannan ya koma dakin ya zauna yana jiran ta, bayan wani lokaci ta fito yarinya ce bata wuce 16 ba, sai dai irin yaran nan ne da kashin girma yake sawa a musu aure domin ba karamin nonuwa da ita ba, shi kuma mayyen yana ganin abu ya tura riga bai da lafiya sai ya leka.
Haka ta haura gadon yana kallon ta,.zuciyar shi tana rawa.
Kashe wutar dakin yayi ya bi lafiyar gadon, dama yayya lafiyar kura balle tayi hauka, Abul tunda ya samu kirjin yar mutane yace bai san kwanan zancen ba, domin kamar zai tsinke mata su haka yake ji, daga nan mutumin ku ya wuce hanyar bayan ya karanto addu'ar Saduwa da iyali, sai da ya lumshe idanun shi, sannan ya fara bin hanyar. Jikin shi na rawa ya manta yarinya ce ba kwarin kashi ne da ita ba, Abul ya shiga surfa yar mutane kamar ya samu tuwon shinkafa miyar kuka. Haka ya zungure musu ita,.har wani daukewa take kamar zata sume kafin ya zare a bar shi a jikin ta yaga yadda tayi lankwasa kamar ba ita ba, a hankali ya mike ya nufi ban daki jikin shi na rawa, ya haɗa mata ruwan zafi ya kaita ciki ya gasata, kuka ta saka a lokacin tana buge hannun ta...
_Abul ka tsallake wannan karon.... Zina bashi ce _
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/8, 6:30 PM] Queen: Chapter-71
Kasa boye farin cikin shi yayi, har ta gama ya fito da ita, dakin ya fita ya kawo mata ruwan zafi tasha da feldin sabida zazzabin da yake shirin kamata, shima yayi wanka ya wanke kayan shimfidar ya kai ya baza a kofar dakin shi sannan ya shigo ya kwanta a bayanta, dan yaga har ta kwanta. Rungume ta yayi yana jin tana sauke ajiyar zuciya.
Washi gari tun karfe bakwai Ummi ta turo musu da abin karyawa, Abul yana can daga shi sai gajeran wando yake ta fama da sintiri. Sam ya manta da wata waya, sai da aka yi ta buga kofar gidan, ya saka rigar kayan shi na jiya, ya je ya amso abincin ya wuce cikin dake drive din gidan nan ne, har har zuwa lokacin Aliyah tana mishi rikici, baki daya ya manta kome ya manta da kan shi ita kawai yake makale da ita, wurin sha biyu Zayn ya zo gidan yayi ya buga gidan dakyar ya bude kofar gidan.
Sake baki Zayn yayi yana kallon shi.
Sosa kai yayi yana faɗin.
"Hmm bari na zo"
Kallon agogon hannun shi yayi yana faɗin.
"Amma kai dan iska ne ko? Ni zaka ga nunawa ka kwana da yar sha shida? Malam idan zaka shirya ka fito toh wallahi azim tafiya ta zan yi kasan har Zaria zamu"
"A bar zuwa zari'an nan sai gobe wallahi Aliyah bata da lafiya"
"Bani da lokacin ka, domin ina da nawa tsabgar"
Daga haka ya wuce abin shi bai kuma bin ta kan Abul din ba, yayi tafiyar shi.
Gidan su Abul ya shiga ya gaida iyayen Abul da iyayen Amarya da duk wani abinda ake badawa, duk sai da yayi , a dakin Maman Abul ya tsaya Ya Babba ta zuba mishi ido.
"Zain ko?"
"Eh"
Ya fada yana kallon ta.
"Ina Abul khairi din?"
"Ya rasa wasu bakin da suka zo daga kasar waje"
"Toh ba damuwa" haka kawai take jin kaunar Zayn din, har ya tashi zai fita ya ajiye musu kuɗi yan tari biyar biyar bounce daya, sai dakin yan uwan Amaryan ma ya ajiye su sannan ta fita.
"Kina kira mana shi ya karbi kayan abokai mana"
Da sauri ta fito.
"Ya Zayn ana kiran ka"
"Ok gani nan"
Ya fada magana da wani abokin Abul da shi daya ya zo lokacin.
"Yo ai ban zata zaka zo ba." inji Zayn.
"Wallahi ka bari kawai Zayn abin sai a hankali. Shiga ka fito sai muyi sallama"
Shiga gidan Zayn yayi sai gashi dauke da manyan bokatai har uku, daya cin-cin daya nakiya da dubulan, daya kuma gireba da alkaki.
Mikawa Abokin Abul yayi yana faɗin.
"Jeka da shi bani cin kayan zaki"
"Zayn ya zan yi da shi?"
"Ka kai gida mana"
"A'a wallahi muje wurin Hajiya na diba na bar maka nima bana cika son kayan zaki, haka suka shiga wurin Hajiya suka samu Aunty Rukayyah ita ta amshi kome tana ta zuba godiya Hajiya ta ce mata.
"Su Rukayya Auta ya koya miki mugun abu, kwadayi kamar an tand'e gadon biki"
Bata kula ta ba, dan Zayn ya ce ba zata ci ba ta d'ago sugar ta shine take hararan shi. Bayan tafiyar abokin Hajiya ta kalle shi cikin niman rigima ta ce mishi.
"Cikin shatun wata nawa ne?"
"Hajiya kin ga ni bana son rigima ni ban san kome akan A'ishah ba"
"Allah ya baka lafiya"
"Amin" ya ce mata yana b'ata rai.
"Haka kawai dan mugun hali da ka koyo a wurin Auta, ka hana ni cin dubulan"
"Ashe da biyu an jifi biri da rani" ya ce mata.
"Eh mana ai ko dan hakkin rai a bani nawa"
Tashi yayi ya wuce dakin shi da yake sama.
"Mutum yaji tsoron Allah domin ya koyi munafuncin a wurin Auta "
Murmushi yayi tare da haurawa da sauri, tun da ya haura ya samu daya daga cikin kujeran falon shi ya ya zauna ya kira Titih suka bude hira.
**
Abuja.
Sani Abatcha Barrack yana daga cikin manyan barrack mafi kawatuwa a Nijeriya, daga nan bakin get zuwa gidan Chief of army staff, babban tafiya ne.
Wata farar mace ce wacce take ji da kanta kuma take jin ita wata ce, tana zaune a gefen Chief wayar ta yayi kara.
"Ki rage wayar nan ko ki kashe "
Tashi tayi tana faɗin.
"Zan ma baka wuri" ta wuce dakin ta, ta dauka tana faɗin.
"Uwani meye kike so?"
"Hmm Hajiya Zeenatu, toh wallahi kwan nan ya kusan fashewa na miki bayani ta Whatsp baki bude ba, toh ko jiya Billahi azim sai da gidan Ya Man suka zo tambayar ta ni na fara tsorota "innalillahi wa'inna illahi raju'un, Kaltumah bata mutu ba kenan Amma anyi tsinanniya me shegen taurin kai. Yanzun ya za ayi Kenan?"
"Ya kuwa zan yi kinsan matukar ya fashe hauka ce makomar mu dan haka ya za ayi?"
"Zan zo mu sake niman wani malamin ya toshe mana fashewar kwan jiminar "
Kashe wayar tayi tana jin kamar zuciyarta zata buga.
Matan Chief Hajiya Zeenatu da Hajiya Huwaila wacce suke kira Uwani.
Matan shi ne tun Kuruciyar shi,. musamman Hajiya Zeenatu wacce aka bashi tun yana secondary school, Allah ya daura mata masifar kishi, domin gani take kamar duk matar da zata zo bayan ta ai bata cancanci zama da shi sama da ita, ga kafirin shige -shige haka yasa da zai Auri Huwaila itama suka fada shige shige, haka yasa zaman su ya daure da shi. Amma duk da haka babu wacce tayi koda Bari ne a gidan sai zuwan Kaltumah ita kuma Allah ya bawa sa'ar daukar cikin shi sai dai bata kaunar shi ko na miskala zarratin, kasancewar ita Yusuf me goro take so(Baban Abul kenan) a duniya bata da kawa sama da Saratu (Ummin Abul)
Haka yasa idan Yusuf yazo zance gidan su baya zuwa gidan sai ya nufi gidan su Saratu ita zata zo ta kira Kaltumah, sun yi wani irin soyayya da Yusuf, kafin aka raba su. Mahaifin Saratu ganin irin damuwar da Yusuf ya shiga shine yayi decided ya bashi auren Saratu. Ikon Allah sai gashi har da rabon su Abul, kasancewar karatu ya kai shi can. Kuma gidan su Kaltumah da gidan su Saratu makota, sosai. Mahaifin Kaltumah bai ji haushin haka ba. Toh koda Kaltumah ta dawo tana borinta babu wanda ya ce mata ai ga abinda ya faru, sai dai kuma iyayen ta sun Kore ta a cikin daren da suka ce matuƙar ba zata zauna a gidan mijinta ba sun yafe ta, ita kuma ta ce da ta zauna a gidan gara ta shiga bariki, wallahi abin ya d'aga hankalin Mahaifiyar ta, domin Uwarta aka bawa zabin auren ta ko yar ta? Tana ji tana gani Kaltumah ta bar gidan ita ce karamar Y'a a cikin gidan haka suka Kore ta.
Ita kuma taki komawa gida tayi ta yawo a cikin gari, a daren da abin zai faru ne ta koma gida. Ta shiga hada kayan ta yan uwan shi Abba Yarwa har da Mahaifiyar shi suka yi ta rarrashin ta dakyar ta hakura zata zauna ta haihu amma dan su nime me rike musu. Bayan sun yarda da haka cikin dare, tana barci taji kamar ana tashin ta tare da bude mata kofa gidan yana mata zafi wasu irin halittu take gani da shi Abba Yarwan zasu kashe ta, haka yasa ta fita ta bar gidan, aka ja kofar dakin ta aka rufe har kwanan gobe ba kuma tadda da maganar ba a gidan an manta da tarihin ta, kofar ta ma an manta da shi ko na waye ne.
Ajiyar zuciya Hajiya Zeenatu tayi ta kira Hajiya Huwaila.
"Ki kula zan zo Maiduguri kwanan nan"
--
Kwana biyu da bikin Abul yan Maiduguri suka koma Zayn ya dauko musu Sharon, murmushi Baban Abul yayi sannan ya ce mishi.
"Kana ta hidima shi wancan mutumin banza yana can abin shi"
Sosa kai yayi yana faɗin.
"Ba kome Abba"
Kallon Zayn yake, yanayin shi da Kuruciyar shi yana fama Nishi ciwon shi sosai, domin kamar Zayn da Kaltumah yayi yawwa yasha zama yayi ta nazarin yan Zayn ba wani alaƙa a tsakanin su da ita kawai haka jinin shi yake bashi, amma ganin iyayen shi yasa shi ajiye tunanin haka a ran shi, amma Allah ya daura mishi kaunar sama domin ganin shi yake daidai da Abul a ran shi matsayin shi da kome na shi baya raba shi da Abul.
...
Washi garin da Yan Maiduguri suka isa aka baje hira tare da bawa juna labari da raba kome na biki anan aka tadda Jiran Zayn sakamakon hotunan da suka ɗauka, dake iyaye ne suke je babu yan mata a cikin su, nan aka yi ta ganin hoton Zayn da yadda yake kama da Kaltumah, yan mata a wurin sai da suka fada soyayyar shi anan wata me suna Ya Umma ta kama musu dariya ta ce musu.
"Zayn yana da mata satin nan zaa fara bikin shi da Bayarabiya, kun ga hoton su a wurin Sakinah na amso"
Da idanun suka bi hoton yoooo suka bi hoton da idanu, Hajja Amna ta karbi hoton Zayn din inda suke dariya goshin su a hade da Titilopemi.
Hawaye ne ya cika idanun ta tace musu.
"Wallahi ba zan yi kaffara ba wannan yaron Jinin Kaltumah ne na rantse da Allah"ganin yadda ta rikice da rantsuwa yasa baki daya Ya'yan ta da na kishiyoyinta suka yi tsuru-tsuru shigowar Ya Babba gidan ne take faɗin.
"Innah ba fa sai kin rantse ba wallahi tallahi Billahi azim ina ganin yaron nasan jinin mu ne, taya aka yi yazo gidan? Ina ita Kaltumah? Yanzu haka ana shirin bikin shi idan muka je kai tsaye zamu wargaza musu sha'ani a bari su gama bikin sai mu tafi"
"Eh kin kawo shawara amma dole a gayawa Ya Man" baki daya ta manta da mahaifin su, sai da ta d'ago kai ta hango shi a tsaye jikin kofar shashin su. A hankali yake takowa, har ya iso gaban su.
Amsar wayar yayi yana kalli Zayn, bakin shi dauke da gwala-gwalan addu'oi, d'aga hannun su yara da jikokin gidan suka yi ana amsawa da Amin. Addu'a yake mishi yana zabga kirari ga Ubangiji, sannan ya ce a je gidan Maga yaki a kira mishi, Abbaghana da Abbalawan.
Kafin kace me Wani matashi me sunan Ya Man wato Almustapha har ta fita, can kuwa sai gasu a mota suka iso.
Mika musu wayar yayi, suka yi zooming hoton..
"Ikon Allah a ina kuka samo me kama da Baban Fanni?" Wato mahaifin su.
"Fuskar zaka duba"
Inji Ya Man.
"Kamar nasan fuskar da jimawa amma na manta" a hankali ya d'ago kai ya zuba akan Kwaise yar Yayan kaltuma bagwai.
"Kusan ai kamar su da Kwaise daya ne"
"Kaltumah Almustapha Liman"
A wani kidime suka d'ago kai.
"Tabbas wallahi ita ce, idan da zaka daidaita ta da Kwaise kamar an tsaga kara an karya a ina kuka same shi, ba dai cikin da ta ke.."
"Allah shine masani biki su Falmata suka tafi jikan Alhaji Wali dan gidan Yusuf da ya nime Kaltumah muka hana shi anan Falmata ta sama shi"
"Toh zaman me muke? Taya ga dan mu a can muna nan bamu dauko shi ba."
"Ana hidimar bikin shi satin nan a bari sai bayan bikin"
"Amma dole a kira Abba Yarwa a gaya mishi ko?"
"Eh duk daya ne"
Kiran Chief suka yi wayar a kashe dole suka tura mishi sako ta email da hoton Zayn. Tare da tabbatar mishi ga dan da Kaltumah ta haifa amma ita ba a san inda take ba, ranar Monday zamu shiga Kaduna ka taimaka ma ka shigo..
Daga nan aka rufe da addu'a, sannan suka tafi da hoton suma suka tafi can gidan su, ana ta gani ana tabbatarwa jinin su ne.
A yammacin ranar aka yanka wani katon Saniyar Ya Man da raguna biyu, aka shiga tabawa makota makota, washi gari aka tashi da saukar Alqur'ani,.tare da abincin sadaka ana tabawa a waje almajirai Lodi guda, an kai har islamiyya danyen naman danyen naman dake akwai babban islamiyya na familyn gidan, haka aka bi kan Malaman har da kudin cefenen su aka basu. Wannan abin ya musu dadi kamar me. Dama Ya Man yana sadaka duk wata toh wannan watan sau biyu yayi fa. Haka ba karamin al'amari bane da ya saka farin ciki a idanun yan unguwar ka kara samun daraja da kima sama da kodayaushe.
**
Tun da aka fara hidimar bikin Titilopemi bata kuma ganin Mami ba, sai dare, idan zaka takwanta.
Ko tayi mata magana bata amsa mata tunda na jin Yaren juna suke ba, haka yasa ranar da su Zayn suka zo aka yi shagali da bikin al'ada da wasu abubuwan, take ce mishi.
"Zayn ina da wani nauyi a kaina sai bayan bikin zan zo na dauka da fatan ba zaka hana ni inda xan saka ba?"
"Gidan ki ne ki saka duk wanda kike so"
Haka aka ɗauki amarya da dangin ta zuwa kaduna inda ita suka tafi a jirgin sama sabida laluran ciki da har lokacin bata san da zaman shi ba, sai dai tana ta tunanin rashin zuwa al'adar ta, bata saka a ranta zan ya digima mata aiki bane, haka suka iso da dare, Washi gari aka tashi da gaggarumin walima, dangin Maman ta da suka iso da dare da yan uwan Babanta Matan Yayunta, babu wanda bai zo ba. Anyi bikin anyi walima dadare aka nufi wurin dinner. Ana cikin hidimar bayan an gama zasu tafi gidan su, hajiya Umaima ta kutso har inda yake ta ce mishi.
"Zayn ana ta rawan kai kana farin cikin da alfaharin anyi auren ka. Hhhhh ai baka san duniya tasan kai din shege ne baka da Iyaye a kwararo aka tsince ka ba? Ka koma ka tambayei ita Tsohuwar da kake tsammanin Kakar kace, ko kuma ka tambayi Abidah domin bata shayar da kai ba. Dan ba ita ta haife ka ba. Ka tuhumi Bashir da Ita tsohuwar kawai din nan su gaya maka inda ta same ka amma tabbas kai shege ne mara asali tsintaccen mage..."
Wani irin sanyi jikin shi yayi, Titih bata san me take gaya mishi ba, amma tabbas tasan maganar bai da dadi, rike hannun shi tayi cikin tsannanin damuwa tana kallon yadda yake gumi.
"Kome kaga Allah ya jarabce bawan shi yana da wata manufa na ALKHAIRI ne akan haka, kayi hakuri ban san me take fada ba, amma nasan koma Meye Allah yana tare da kai don Allah" ta fada tana k'amk'ame shi. A hankali ya riko hannun ta.
"Nagode for be in my side" bude motar shi yayi ya nufi inda zata zauna ya bude mata, sannan ya shiga ya rufe motar, kifa kan shi yayi a saman sitiyerin yana sauke ajiyar zuciya.
"Zayn karka yiwa Allah butulci tun ran gini tun ran zane, bawa baya tab'a wuce ƙaddaran shi, ka amshi duk abinda ya same ka hannu bibbiyu, Allah yana tare da kai kaji "
A hankali ya riko hannunta....
_mace ta gari ba wai sai ta kasance balarabiya ba Bahaushiya ba, da dai sauran su wacce zata tsaya a gefen namiji idan ya shiga damuwa itace mace ta gari wacce zata tuna mishi Allah a koda yaushe Allah ka sa muna cikin su_
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/9, 5:58 PM] Queen: Chapter-72
Baki daya sai ta zame mishi wani irin garkuwa, a lokacin da yake bukatar me kare shi, Aisha ta kare shi ta kuma hana zuciyar shi bugawa, wannan mafarkin da yayi tayi a baya yana dawo mishi hannun shi ta kuma rikewa ta ce mishi.
"Ina tare da kai" ta kuma nanata kalmar, juyawa yayi ya kalle ta.
"Koda bani da asali?"
"Kai nake so ba asalin ka ba, kai nake ji a raina ba asalin ka, daga dattin turbaya ka ciro ni ka wanke ni ka min gata ka aure ni, ka nuna min mata dayawa da suka fada jarabawar rayuwa irina basu rasa na mgartatun maza irin ka, waye ya ce maka baka da asali? Kai duk wanda ya dubi rayuwar ka yasan daga babban gida ka fito, don Allah kayi hakuri karka saka a ranka"
Tadda motar yayi ya bar harabar hotel din.
Gidan shi na kinkinau ya wuce da su, ya shiga da motar shi sannan ya fita ya bude mata kofar, ta fito.
Har lokacin babu wani abinda ya kuma cewa yana dai ta jin shi kamar ba cikakken mutum ba, baki daya jin shi yake kamar ba lafiya ba, har ya nuna mata dakin ta, cogewa tayi tana rau-rau da idanun ta, ta ce mishi.
"Korata kake?"
"Kaina yana ciwo" ya fada mata.
"Muje toh na tayaka kwana"
Karfi da yaji so take ta ga ya sake amma maganar ta rigada ta dake shi karfin hali yake, amma wallahi ji yake kamar zai zube har dakin ta shiga ta bude wardrob din shi ta ciro mishi kayan da zai saka, ta ajiye mishi yana zaune kamar ruwa ya cinye shi, tuna rayuwar shi ta baya yake kawai da yadda Hajiya ta fifita soyayyar shi sama da sauran jikokin ta.
"Zayn tashi ka rage kayan ka tunda kanka na ciwo"
Bai mata musu ba ya tashi ya cire kayan jikin shi baki daya, dauke idanun ta tayi akan shi ya sauya kayan ya kwanta, fita tayi ta kashe wutar gidan da kome ta shiga dakin ta tayi wanka, tana kallon yadda kirjin ta suka cika sosai, a hankali take lissafi kanta ya fara kuncewa, ka mata yayi a ce tun last month taga period dinta?
Jikin ta mace ta nufi, dakin ta shirya cikin riga da wando na barci, kallon cikin tayi babu alamar shi sai dai nonuwarta da hips dinta da suke mata nauyi.
"Yanzu a halin da yake ciki na mishi magana kara mishi damuwa zan yi bari na bar shi sai ya dawo hankalin shi."
Da wannan yanayin ta bar maganar, ta nufi dakin shi bayan ta shafe jikin ta da kayan kamshi, dakin shi ta nufa dakin babu haske kamar yadda ta bar shi yana kwance yayi rigingine yana kallon sama, a hankali ta matsa jikin shi ta kwanta, tana sauke ajiyar zuciya. Bude mata hannu yayi ta shiga yana shafa bayan ta.
"A duniya bani da wasu sama da Hajiya da Uncle Bashir, domin a cikin kwayar idanun su da zuciyar su na hango soyayya ta da kauna ta. Ban san ni ba ko idan kika ji bana da kyakkyawan asali kice zaki guje please karki raba ni da Yarona ko Yarinya da yake kwance a maran"
Jikin ta ne yayi mugun sanyi, ta gyara ƙwanciya a jikin shi ta ce mishi.
"Zayn Babyn ka ne a kasan mara na?"
Sumbatar goshinta yayi yana matse hannun ta.
"Yes Wifey"
"Ina son ka ina son babyn ka, ba zan tab'a juya maka baya ba sai dai idan har kai ne kace baka bukata na a rayuwar ka, zan fita salin halin. Amma a wannan bigiren barin rayuwar ka ba abu me sauki bane a gare ni, mutuwa zata fi min sauki da rabuwa da kai" jan hancin ta yayi yana kallon ta.
"Kina ganin nayi deserving zama dake?"
"Me zai hana tunda ni na zab'e ka a matsayin abokin rayuwar ta"
Kallon ta yayi, ta kara da cewa.
"Ka gama kanainaiye rayuwata har da tsarabar karuwanci kace min zaka cire ni a rayuwar ka, ko xan guje ka inji waye? Ba sauki na rabu da kai, sai naga abinda na haifa maka. Sannan na gyara zama a rayuwar ka, yadda kake tunani na wuce haka ba zan tab'a rabuwa da kai ba, domin kai ne farin cikin da na samu bayan na rasa na Iyayena."
Shafa cikin ta yayi yana faɗin.
"Kika ce tsarabar karuwanci?"
"Eh mana, ka manta sunan ka da ni ne?"
"Ban manta ba A'ishah. Ina sane da na bakanta miki "
A hankali ta janye rigar jikin ta sama ta gyara ƙwanciya a jikin shi. Dawo da rigar yayi yana faɗin.
"Ki kwanta sai wani lokaci bana cikin mood din ne"
Kwantar da kan ta yayi a kirjin shi yana shafa bayan ta, a hankali barci yayi gaba da ita, wajen karfe biyu ya janyo ta a jikin shi sannan ya sauka ya fada ban daki ya shiga gayawa Allah kukan shi, a lokacin sai da ya zubda hawaye sabida tunda Umaima ta gaya masa wannan bakar maganar yake ji kamar ya cire zuciyar shi ya huta, yadda yake gayawa Allah kukan shi sai ya baka tausayi a tsayin rayuwar shi bai tab'a fuskantar tashin hankalin rayuwa irin na yau ba, har aka yi kira sallah asuba, ya tashi ya shirya tare daukar key motar shi ya fita bai tsaya ba, sai gidan su anan yayi Sallah asuba. Ana idarwa ya nufi cikin gidan, Hajiya tana zaune akan abin sallah ya shiga ya zauna a gefen ta. Cike da mamaki take kallon shi ta ce mishi.
"Ba dai wani abu ne ya samu Shatu da cikin ta?"
"A'a"
"Wani abu ne ya faru toh?"
"A'a"
"Me ya faru na ganka da asuban fari?"
Kallon ta yake yana kara jin tashin hankali a cikin zuciyar shi.
"Hajiya" ya kira sunanta a hankali, sai ga hawaye, lashe bushashen fatar bakin shi yayi sannan ya riko hannunta, tun Zayn bai tambaye ta, zuciyar ta yake wani irin bugawa, amsar daya ce amma kuma bugun zuciyar ta kamar zata faso.
Dakyar ya motsa fatar bakin ciki ya ce mata.
"A ina kika tsinto ni?"
Ji tayi kamar an gaura mata wani azababben mari, wanda yasata farkawa daga dogon suman zaunen da tayi ta kura mishi Idanu.
"Zain waye ya gaya maka tsintar ka muka yi?"
"Hajiya bakin da ba zai min karya ba, ba zata tab'a min karya ba, ba zata yi karya ba dan bata sona ba. Ta gaya min gaskiya Hajiya a ina kika tsinto ni"
Kamar wacce aka tsotse jinin jikin ta haka take kallon shi tana kallon kofar dakin ta da Uncle Bashir ya shigo. Ya kasa karasowa.
Juyawa yayi a fusace.
"Bashiru!"
Cak ya tsaya, sannan ta ce mishi.
"Ka zata fushi da fada zai kawo karshen hakan ne? Ka kira min yan uwansa" wanann ta riko hannun Zayn tana faɗin.
"Ko yaran da na haifa bana jin nayi musu kwatankwacin Soyayyar da nake maka, ba wai dan sun zama nawa ba, sai dai Allah ya saka min soyayyar ka ne tun ranar da nayi ido biyu da kai. Bawa baya tab'a wuce ƙaddaran sa, amma bana tunanin matar da ta haife ka a cikin laluran da bata san wacece ita ba, zata fito daga karamin ahali. Zayn Allah ya kawo ka cikin mu ne domin kar ka fada cikin matsanancin halin rayuwa, daga yanayin girman ka da dabi'ar ka nasan imma kayi gadon mahaifin ka imma kayi gadon Mahaifiyar ka. Zayn kullum Bashir yana sintiri zuwa asibitin da aka haife ka ko za'a samu mahaifiyar ka sai dai har yau babu labarin ta. Kai ba tsintar ka aka yi ba, da a kaika gidan marayu ka fada mugun hannu yasa muka dauke ka, sannan daga ranar da muka dauko ka baka tab'a yin wani abun asha ba. Zain kai ne jika mafi soyuwa da na rasa a wurin Abidah, muna cikin wannan yanayin Allah ya kawo mana kai sai mu juya baya muce bama son ka? Kai ba tsintar kan mukayi ba Allah ne ya bamu kai bayan mun rasa na Abidah amma wallahi ban tab'a tab'a maka rikon sakainar kashi ba, asalima ganin Abidah bata bukatar ka yasa ka dawo hannu na, ban fadi haka dan ka yarda dani ba, sai dan ina tare da kai ne"
Shigowar Mazan gidan Hajiya ta zuba musu ido. Kafin ta fara magana cikin takaici ta ce musu.
"Matan ku sun kyauta min, amma ba kome koma wacece na barta da Allah. Shi zai bi mana hakkin mu, ba sai ta sha wahalar gayawa Zainu waye shi ba, amma qaddara ce da Allah yake daurawa kowa kuma kome yana da lokacin sa, ku tashi ku bani wuri sakarkarun banza wadanda basu iya da gidajen su ba, balle matan su."
Shi kan Abba yasan tabbas Umaima ce, bai ce kome ba ya mike ya nufi cikin gidan shi, dakin Umaima ya shiga tana barci ya zaro casbin shi ya tsula mata a cinyar ta, sai da ta sake fitsari ya zuba mata ido.
"Sakon ki ya iso kuma dama na gaya miki tun da kika ce me ya hana ni zuwa asibiti na ce miki duk wanda ya tab'a inuwar Zayn bana fatar kara haduwa da shi kina tsammanin wasa ne? Toh maza tattara kayan ki. Ki bar min gidana wallahi na datse igiyar aurena daya a kan ki Allah ya baki miji na gari"
Wani ihu da fasa ihu tayi tana kuka.
"Don Allah ka rufa min asiri, don Allah kayi hakuri na tuba wallahi ban yi haka dan naci zarafin shi ba, na gaya mishi ne domin ya san waye shi Alhaji da girmana da jikokina ka sake ni? Akan wani shege da bai da asali Alhaji kaji kunya wallahi kayi asarar rayuwa kuma zan tafi na bar maka gidan ka, sai me? Burina ya cika na kori shege a cikin gidan nan yazo ya danne duk sauran yaran gidan arziki, shi ba kowa ba daga dauko shi Tsinannen la'ananne"
Faɗa take tana zage-zage. Har ta fito tana sauke jafa'i musamman da ta ga motar Zayn da gudu ta nufi kitchen din cikin gidan garin gudu ta dauko itacce ta taka wani abu haka ta fadi a wurin babu wanda yabi ta kanta. Ita a burin ta shine ta farfasa motar Zayn sai gashi Allah ya nuna mata iyawar ta. Ya kuma hana kafar takawa,. karshe Muhideen yazo ya d'aga ta. Kafar har ta kumbura suka wuce asibiti.
Ana shiga da ita aka emergency room, suka fara duba kafar kafin a kai wani lokaci kafar ya kumbura daga tafin kafar zuwa gwiwar ta, ya lalace domin tetus ya kama shi, idan ba ayi sauri ba kafar zata lalace.
Dan dole Sagir da Samir suka saka hannu aka shiga da ita tiyata kafin karfe biyu na rana an cire kafar. Karshe aya har da izina an nuna mata.
Hajiya kowa suka samu labarin Zayn yana kwance a cinyar ta, Uncle Bashir da Aunty Rukayyah suka tafi aka dauko A'ishah da ya bari a gida, lokacin da ya zo ta same shi a cinyar Hajiya, tana shafa kan shi zama tayi a kasa ta daura kanta jikin kujeran, domin ko bata san rayuwar shi baki daya ba, tayi Imani da Ubangijin da ya halicce ta wannan shine farkon shigar shi tashin hankali.
"Aisha keda nake kallon zaki zama Jaruma ashe Kema raguwa ce?" Inji Uncle Bashir.
"Uncle Zayn yana cikin damuwa taya zan iya jarumta? Ina cikin damuwa nima ban san meke damun shi ba, amma tun jiya da Alhaja ta mishi magana naga yake cikin damuwa "
Bude idanun shi yayi yana kallon ta.
"Kin ci abinci?"
"Ba zan iya cin kome ba Zayn sai kaci zan iya ci"
Haka ya mike tare da cewa.
"Hajiya abata tea ta sha yaron cikin ta ai zai shiga damuwa"
"Wato baka ta kanka Zayn sai na abin cikin ta. Ba laifi bane haka ya kamata kowani Uba na gari ya zama. Tabawa kawo min kayan shayin da babban kofi "
Haka tabawa ta kawo mata, sannan ta hada musu ta ce mishi.
"Sauka kasa ka sha itama zata sha"
Ba musu ya sauka ya fara sha kurb'a jin tean yake kar mad'aci.
[8/11, 10:36 AM] Queen: Chapter-73
A hankali ya dauki kofin bayan ya hura saman tea din ya mika mata, amsa tayi tana mika hannu ta dauki wani kofin ta fara d'aga tea, sannan ta mika mishi.
"Sha da zafi" hawaye ne suka ɓalle daga idanun shi, ta kai hannun ta tana goge mishi. Muryan ta yana rawa ta ce mishi.
"Idan kayi kuka yana nufin baka yarda da ƙaddaran ka ba kenan? Nayi kuka nayi addu'a yaushe zan fita daga cikin kangin rayuwa, kai kamar angel of guardians ne a tare da ni, i don mean nayi saɓon Allah ina gaya maka yadda nake kallon ka ne, don Allah ka dai na kuka!"
Ta fada tana danne kukanta, hawaye na zuba a kofin tea din.
Karba yayi ya zuba mata yana juyawa yana kallon yadda take kokarin hana kanta kukan.
"Kar kiyi kuka sabida bawan Allah zai yi kuka" matsowa tayi gefen shi sosai ta kwantar da kan ta a kafar shi tana amsar tea din.
"The pain never leave us."
Ya fada a hankali, yana shafa kanta.
"Smile and let everyone know that today, you?Re a lot stronger than you were yesterday." Ta fada mishi, kallon ta yayi. Suka kura juna da ido mikewa Hajiya tayi ta bar musu falon Uncle Bashir da Aunty Rukayyah suka zare jikin shi, bakin shi ya kai goshinta ya ce mata.
"Ba iya sonki bane ya kassara ni hatta rashin ki a gefena kassarani yaƙe, please stay with me forever "
Kwantar da kanta tayi tana faɗin.
"Ni ce nayi sa'a da na same ka, kuma sai nafi kowa sa'ar haka"
A hankali suke shan tea din har suka shanye, sannan ya riko hannunta suka nufi sama dakin shi na saman. Tsayawa tayi a step din.
"Me kike so?"
"Dauke ni "
Saukowa yayi ya juya mata baya ta hau bayan shi, tana me daura kan ta a bayan shi hannun ta a kirjin shi.
"Yadda ka ɗauke ni nan Allah ya baka ikon.daukar duk wani jarabawar ka"
"Amin my Ashna!"
Murmushin tayi ta ce mishi.
"Meye ma'anar sunan?"
"Beautiful "
"Thank you Lord for viking "
Yana isa falon shi ya sauke ta, yana Daurewa ne kawai amma baya cikin kwanciyar hankali, dawowa tayi gaban shi.
"My Lord me kake so?" Ta tambaye shi, hannun shi ya kai fuskar ta yana kallon yadda tayi fayau.
"Bana bukatar kome sai ƙwanciya "
"Ok muje na raka k, sai ka kwanta "
Haka ta bi bayan shi har dakin shi, tana kallon yadda kome yake tsaf-tsaf , zama tayi a bakin gadon shi tana kallon shi. Ban daki ya shiga ya watsa ruwa ya fito daure da towel.
Takawa tayi gaban shi ta cire mishi towel din tana kallon yadda ya lumshe idanun shi yayi yana faɗin.
"Please bana jin dadi"
"Ok" ta juya tare da bude drower din shi ta ciro riga da wando wando iya gwiwa ne, rigar armless. Sannan ta mika mishi, da kan shi ya saka sannan ta juya zata fita ya de mata.
"Ina zaki?"
"Zan kwanta ne a falo?"
"Sallah fa"
"Oops bari na shiga nayi alola" shiga ban daki tayi ta daure tayi alola, sannan ta zo ta samu ya saka jallabiya, jan su yayi suka gabatar da azahar, sannan ya kalli yadda ta mike a kasar mat din sallah, d'agota yayi yana faɗin.
"Ba zaki kwanta a kasa ba Yarona ya dauki sanyi ba" Mikewa tayi ta nufi gadon ta zauna tana cire kayan jikin ta, daga ita sai da underwear domin bra din ba yau bata saka ba.
"Ina bra ɗinki!"
Dauke kai tayi tana faɗin.
"Yana damuna shi yasa na daina sakawa"
"Ok" ya fada yana kwanciya abin shi. Gangarowa tayi gefen shi tana sauke ajiyar zuciya, kamar wacce ta shekara bata tare da shi.
**
Haka kawai kwana biyu nan yaƙe son kiran Zayn wani aikin gaggawa da tafiya ne ya kama shi, dan haka jikin shi yau a mace ya shiga gidan shi da yake sani Abatcha Barrack, ya samu babu kowa Hajiya Zinatu bata nan. Dakin shi ya shiga ya rage kayan shi duk da kasancewar shi soja da baya zama kullum amma yana bukatar kulawar mace, toh zinatu babu ruwan ta, daga iya har Huwaila harkan gaban su ya ishe su.
Ban daki ya shiga ya watsa ruwa ya fita, a dakin shi akwai kayan ci da sha dan haka kamar ba babban mutum ba, yq hada checkers ya dama ya zuba hollandia milk, ya zauna yana sha. Kunna wayar shi da yake amfani da shi yayi ya ajiye ta,a hankali ta gama iyayinta kafin ta kawo, sakon Abbaghana da Abbalawan ne ya shigo mishi har suna gware da juna, girgiza kai yayi ya fara bude sakon Abbaghana.
_Assalamun Alaikum, Ndawatul! Barka Alhamdulillahi mun samu labarin Kaltumah Mustapha Liman! Ka duba email din ka akwai salon da muka turo maka_
Jikin shi na rawa ya bude e-mail din yayi sai ga hoton Yaron da yake tunanin bai san yadda zai wanke kan shi na rashin halartar bikin shi ba.
*Abba Dan kane Zayn Malik. Muna hanyar zuwa samun shi kamar tayi yawa da Kaltumah*
Wani irin rawa jikin shi yake kamar mazari, jallabiyar shi ya saka dama daga shi dai shirt da gajeran wando, sai gashi ya cire ya saka jallabiya, da sauri ya fita ya samu yaran shi.
"Kaduna"
Ya faɗa musu,.haka ya shiga motar yana jin hawaye na zuba mishi. Bai iya waya da su ba, nufar hanyar Kaduna kawai suka nufa.
*
Tun ranar da su Abbaghana suka bada labarin Zayn hankalin Hajiya Huwaila ya tashi ta kira Zinatu ta gaya mata, tana ta jiran Chief ya ce zai je Maiduguri amma sai ma taga ya wuce Ruwanda na shi harkan cigaban su na sojojin sa shine ta wuce maiduguri abinta, daga nan suka wuce can wani kauye gab da chad, suka amso maganin da ya ci Uban nada. A hanyar dawowan su ne har sun kusa shiga garin Maiduguri, motar ta kwacewa direban suka kwantsama wani kazamin hatsari da babban motar simitin dan gote. Haka motar nan tabi ta kan su, dakyar aka ciro su. Ita kan Hajiya Huwaila ko shurawa bata yi ba tace ga garin su, Hajiya Zinatu ne aka wuce da ita asibiti ita da direban.
Wacce bata san waye akan ta ba, sai direban da ya samu karaya ainun.
Dan haka aka wuce da su Babban asibitin maiduguri, ta wayar dake jakar Hajiya Zinatu aka samu number AY aka kira shi amma bai dauka ba, dole aka shiga bin number sauran mutanen da suke cikin wayar ta aka shiga kiran su, dakyar aka samu Abbaghana aka gaya mishi abinda ya faru, shima fada yayi a cikin gidan nan aka nufi asibitin, inda aka amso gawar Uwani wato Hajiya Huwaila tayi bakikkirin kamar an konata da wuta, koda aka wuce da ita dakin ta a mata wanka wani bakin jimina aka samu tsalle yayi ya dira kan gawarta ya shiga yagalgale gawarta, sai da yayi kaca-kaca da ita sannan ya nufi waje, ya tashi sama, ranar mutane sun ga tashin hankali a ranar.
Karshe hada gawar aka yi aka daure kamar yadda ake daurin kayan wankin, aka fita da ita aka saka a mankara. Sannan aka fita da ita, cike da mamaki kowa yake tambyar lafiya me ya faru da ita haka?
"Mun kawo gawar lafiya lau, kawai y
Wani tsuntsu ne haka da shi."
"Inji Abbalawan, haka suka sadata da makwancinta abinda ta shuka shi ta girba.
**
Karfe shida na yamma suka shiga garin Kaduna,kai tsaye unguwar su Zayn ya fada aka wuce da shi. Bayan ya kira wani soja likita ya ce maza su zame shi a gidan su Zayn nan da awa daya.
Yana shiga cikin gidan, ya samu su Uncle Bashir da Baban Zayn suna tattaunawa.
"Ina Zain yake?"
"Lafiya zauna mana"
Zama yayi ya kasa ce musu kome sai raba idanu yake yana tambyar su.
"Ina Zayn?"
"Yana lafiya" Uncle Bashir ya tambaye su.
Shiru yayi yana kallon Alhaji AbdulMalik Zain Malami ya ce mishi.
"Ka tuna mata ta da muka hadu da ku a Lagos?"
"Eh Amaryan ka"
"Wallahi cikin da take dauke da shi a lokacin wata hudu ne. A lokacin bata so na ne tace ko na dawo da ita ko ta zubda cikin, shine muka dawo gida, wallahi tunda na kawo ta maiduguri na dauki Zinatu ban kuma tuna Kaltumah ba. Billahi azim ta B'ace ita da cikin kuma kowa ya manta da ita, yau na dawo daga Ruwanda tafiyar da nayi ta kwana huɗu. Yau na dawo shine Ɗan uwana ya turo min da wannan sakon.
Ya mika musu, shiru suka yi suna kallon shi cike da mamaki.
"Kana nufin Zayn ..."
Kura mishi ido Uncle Bashir yayi sannan ya sunkuyar da kai kasa.
"Sometimes nasha nazarin yanayin ku da kulawar ka a gare shi, wallahi ban tab'a blood than thicker than water bane, sai yau da na kara hango kamar ka da shi.."
"Yafi kama da Mahaifiyar shi"
Ya fada cikin matsanancin damuwa, kan shi a sunkuye.
"Gaskiya ba zan iya baka Zayn ba domin nima ina son shi! Kuma d'ana ne"
Da matukar firgice suka Zubawa Alhaji AbdulMalik Zain Malami ido.
"Me kake nufi Yaya?"
"Sai anyi gwajin jini zan duba ko zan bashi Zayn"
Abin tausayi haka AY yake kallon Abban Zayn.
"Ba zan maka dole ka bani Zayn ba, tunda na tabbatar jini yake yawo ajikin shi da yarda Allah zai zo gare ni"
Daga haka ya juya ys nufi wurin motar shi.
"Mu wuce maiduguri"
"Ok Sir"
Daga saman dakin shi ya hango AY da sauri ya sauko da gudu dan dama A'ishah ta hana shi barci, kuma baya son ya bata mata rai shi ne ya lallabata da romance, har ta sake jiki zai mata wani abu, karshe ya mata abinda zai iya mata ya janyo ta tare da sakata barcin dole shi ne ya fito ya sha iska kafin magariba.
Yana fitowa ya hango AY zai shiga motar shi, shine ya fito da gudu kafin ya iso har sun fita.
"Akan me ba zaka bashi dan shi ba? Wannan son kai ne da son zuciya wallahi dole ya koma hannun mahaifinsa. Sannan a dokar kasa kayi Kuskuren."
"Wai meke faruwa?" Ya tambaye su.
"Mahaifin ka"
"Bashiru ka min shiru" Abban Zayn ya daka mishi tsawa.
"Ba zan yi shiru ba, AbdulMalik Abba Yarwa shine mahaifin ka, yan uwan shi da suka zo bikin Abul suka ga hoton ka shine suka tura mishi. Yazo dan ya ganka da kan shi, ya tafi yana cikin matsanancin damuwa "
Kurawa Abban shi idanu yayi kafin ya ce mishi.
"Abbana ya tafi kenan?"
"Zayn ka nutsu wallahi na san ba shi ya haife ka ba"
"Taya ka sani? Taya ka sani " ya fada yana kallon su.
"Mahaifina ne fa? Lokacin da ya dace ya rungume ni a matsayin dan shi ka hana? Mahaifina ne fa? Asalina ne shi fa? Sai yanzu nake kara fahimtar Bayan Uncle Bashir da Hajiya a duniya bani da masoya sama dasu, ina da kudin da zan rike mata hudu, inada kudin da zan rike kaina da abinda mata na zasu haifa. Chief of army staff ba dukiyar shi bane a gabana, na tabbatar mahaifina ne shima Arziki ne, ba zan tab'a barin Hajiya na tafi wani wuri na zauna da sunan na koma ga ahalina, Ni Zain Malik ni ba butulu bane, ban tab'a tunanin nayiwa wani butulci ba, balle ku da kuka dauki nauyi na. Shi din mahaifina kamar yadda ya fada sai a bar shi ya ganni idan akwai abinda za ayi dan a tabbatar sai ayi . Amma yadda ya fita rai a bace idan wani abu ya same shi akwai abinda zaka yi ne? "
Daga haka ya juya ya koma part din Hajiya, bai iya zama a falon ba dakin shi ya haura ya samu Titilopemi ta tashi tana kallon shi. A hankali ya karasa wurinta, ya zauna yana yana shafa fuskar ta hawaye ne ya zubo mishi sama da dazun nan ma, tashi tayi ta matso jikin shi..
[8/11, 10:36 AM] Queen: Chapter-74
Ta haɗa fuskarta da tashi tana lasar hawayen, rike ta yayi yana kara jin kaunar ta yana cika mishi zuciyar shi, a hankali yayi kasa da underwear dinta.
"You're ready?"
"Hmm"
Ya fada mata yana had'a bakin shi da nata, a hankali yake bin ta da wani romance me masifar sanyi da kashe jiki, kamar bashi ba, bakin shi ya kai wuyarta yana sumbatar ta tare da lasar wuyar.
Har ya gangaro kirjin ta, a wannan lokacin ta rasa ina zata cusa Zayn tayi iya hakuri domin ya sabar mata da kulkin shi mugun sabo, sosai ya haukatatta da romance, sannan ya dauke ta cak ya direta a saman kulkin shi, wani irin zare idanu tayi domin sai da marar ta ya amsa, ta rike shi gam.
"Sorry!" Ya fada cikin matsanancin farin cikin da ba zai kira shi da kome ba, haka suka shiga shagali. a dakin shi da ita kamar xai cinye ta, haka suka darje juna.
Sannan ya janye daga jikin ta, ya dauke ta suka wuce ban daki. A tare suka yi wanka. Tana kokarin mikewa marar ta ya daure mata. Rike hannun shi tayi tana durkusawa.
A hankali jini ya b'ace a jikin ta.
A haukace ya ce.
"Me na aikata haka?"
Kallon shi tayi.
"Ba laifin ka bane tun safe na tashi da ciwon mara, ban san haka zai taimaka ba wurin zubda jinin ba"
Shiga dakin shi yayi ya saka mata jallabiyar shi ya dauko ta, lokacin jinin da yake zuba ya kai makura sosai, haka suka wuce asibiti da rakiyar Aunty Rukayyah. Dake a cikin unguwar ne ba a samu wani matsala ba, suka amshe ta. Sun tsaya da jinin cikin ikon Allah.
Sannan suka wuce da ita maternity aka kaita dakin haihuwa aka daure mahaifar, sai wurin karfe goma suka fito yana gida yayi Sallah da wanka ya goge inda jinin ya b'ata sannan ya tafi kinkinau yau samu Abul a kofar gidan shi. Yana ta bugawa. Sai ga Zayn din shine ya tsaya ya fito.
"Ina ka shiga ne Zayn? Aliyah ta kawo abin karyawa baku nan ta kawo abincin rana baku nan lafiya kuwa?"
"Lafiya lau, ina gida ne da Aishah. Yanzu ma kayan ta na zo dauka tana asibiti jini ya b'alle mata"
"Innalillahi wa inna alaihil raji'un allahumma ajirni fii musibati wa'akhlifni khairan minha taya haka ya faru?"
"Am so happy na manta Ubangiji ya dace nayiwa godiya sai na hake mata, amma Alhamdulillahi jinin ya tsaya"
Tare suka shiga cikin gidan ya tsaya a tsakar gidan bai shiga cikin gidan ba.
"Ka shigo mana"
"A'a nan ma ya isa"
"Bana son Iskanci. Shigo nace "
Ba musu ya shiga cikin gidan, ya zauna a kujeran falon yana jiran Zayn ya gama hada kayan ta, sannan suka fito waje.
"Don Allah jira na dauko Aliyah mu tafi "
"Ok" jiran shi yayi, ya dauko matar shi a motar shi domin ba dai yiwu basu tafi a motar Zayn karshe ya kuma dawo da su ba, haka suka nufi asibitin inda Aunty Rukayyah take.
Zayn yana isa ta kalle Abul ta ce.
"A'a Abul kara'i tunda kayi aure ban kuma ganin ka ba sai shekaran jiya a wurin Dinner "
Shafa kan shi yayi yana kallon Aliyah da take ta cika, ita sam bata son shiga mutane musamman waɗanda suke da alaka da Abul, gani take kamar zasu mishi wani abu.
"Ki gaishe ta, Auntyn mu kuma uwar mu ce."
"Ina wani"
Ta fada a ciki ciki.
Sake baki yayi yana kallon ta.
"Bro" Zayn ya rike hannun shi.
"Zayn"
Shiga dakin da Titih take suka yi tana ta barci, ajiye jakar yayi, suka fito waje, anan ya ke bashi labarin zaman shi da Aliyah.
"Zayn yarinyar nan kamar a kan ta aka fara kawo budurci gidan miji, tana saka ni gaba da fitina, ban isa su Sakina su zo ba, tayi ta fushi da kora da hali, wancan satin na tafi wani aikin kwana biyu, kafin bikin ka na tura mata Sakinah wallahi karshe Sakinah da kanta ta shiga kitchen din ta dafa abinda zata ci. Zayn matan hausa basu da kirki. Gashi nan ko baka gaya min yadda kuke da Aisha ba wallahi nasan kana cikin happy marriage life, ni kan sai a hankali "
"Kayi hakuri zata daina yarinya ce"
"Zayn ba yarinya bace, yarinyar da tasan ta kwanta da namiji har tana nuna maka iya nata kwarewa kamata yayi ta san yadda ake zaman lafiya da sauran al'ummar da suke kewaye da kai"
Lumshe idanun shi yayi yana kallon yadda Titilopemi take kaunar shi take kaunar duk wani na kusa da shi.
_Zaki zauna da ni koda bani da asali?_
*Zayn kai nake so ba asalin ka ba, ciro ni kayi a turbayan datti ka zauna da ni sai nice zan butulce maka?*
"Nanu!"
"Na'am Abul "
"Ka godewa Allah da ya baka ita a matsayin matar ka, dazun Ummi take gaya min zata Maiduguri gobe da safe, nayi musu rasuwa matan AY sunyi hatsari dayar a take ta rasu, ina ga zan bita maiduguri da Aliyah tsoro nake ji kar ta yi abinda zaa yi tur da ita"
"Insha Allah ba zasu yi ba, kai ya dace ka taka mata birki tun yanzu ka nuna mata dangin ka suna da daraja, ba wani ba. Duk yadda ka kai da son ta matukar ba zata samu soyayyar dangi ba, zata wahala musamman da bata da hali. Idan kuwa tana da hali me kyau wallahi ina tare da kai kayi fada akan kowa domin girmama matar ka"
"Nagode sosai Nanu"
Haka ya shiga ya ganta a bakin kofar dakin, ya watsa mata harara, sannan ya ce mata.
"Muje"
Ba musu ta wuce tana mita.
"Haka kawai ka kawo ni wurin banza abokin ka da bai da fara'a"
Wani irin fisgota yayi yana huci.
"Shi din kusan dan uwana ne, kika fadi kalma daya mara dadi akan shi sai na sab'a miki, wallahi idan baki sake hali ba nan da wata biyu zan yi aure kuma ki cigaba da abinda kike "
Ya fada a fusace, ya nufi motar shi tana biye da shi. shiga motar yayi itama ta shiga, ta fashe mishi da kuka.
Abul wani irin zuciya yake da shi akan Zayn shi yasa har suka isa gida kukan ta bai dame shi ba, washi gari ya bai tafi da ita ba, suka bar ta a gidan Ummi. Kan zasu dawo nan da kwana biyu.
Tun da Abul ya bar garin da ummin, taki zama ta ce.
"Zan tafi gidan Aunty Hamra" Kanwar Baban da take G.R.A.
Ita kan Sakinah bata bi ta kanta ba, dake ba shiri suke ba, wani ikon Allah bata yi tunanin gayawa Abul ba, tana fita a gidan da hijab din ta har kasa ta fita daga unguwar tana waya, sai da ta fita sannan ta samu wata mota honda tana jiran ta, da sauri ta shiga tana sauke ajiyar zuciya. D'aga nikkab dinta tai tana cewa.
"Alhaji kai hakuri dama na gaya maka ba zan iya baka budurcina ba, namijina ne dan haka muje duk inda ya maka kaci ka bar mishi sauran ai dama albarkacin ka ya samu, domin babu abinda baka yi ba cine kawai baka yi ba, Alhaji don Allah ka min laahewar nan da kake min wallahi wancan dakikin bai iya ba, kayi ta lasa kana suke min"
(Ai dama Yaran wasu ne, kuma iyayen wasu ne. Kannen wasu ne Abinda da ban tsoro yarinya zata iya lalacewar ta ba tare da ta yarda namiji ya tab'a ta ba,.tana aure ta samu lasisin karuwancin ci a gidan auren ta Abul bashin tayi maka tsada domin kai yan mata kaci Yau matar ka kato yake ci)
Haka suka wuce har gaba da kaduna, wani gidan saukar baki a hanyar birnin gwari, nan ya kama musu dakin kwana ɗaya, suka shiga har cikin dakin. Abincin ya amso musu. Ta zauna taci ta koshi.
Sannan ya janyo ta idan ka gan shi babban mutum da furfuran shi, haka suka fara wasan kwaikwayo kamar hauka sannan ya cire mata kaya. Wannan kayan nonuwar da Abul yake mutuwa a kai haka bawan Allah nan yake shan wannan ya sake wannan, kamar, daga nan suka fada Mashaa'n su.
Aliyah Kabir Mai goro, irin munafukan yaran nan ne da idan baka san halin su ba, ba zaka taba yarda zasu iya cizon yatsa ba, rawan kanta da ta fara yi amma ba ta da hayaniya ga tara samari yasa Baban ta yayiwa Baban Abul magana kasancewar shine Babba a family, shi kuma Baban Abul mutum ne mai matukar biyayya yasa ya amince da abinda dan uwan shi ya ce mishi, koda ya tura Abul sai aka yi da ce irin ta yake so ga kyau ga cikar halitta.
Amma a boye ita da kawayen ta, bin maza suke ita dai dake tana da wayo taki yarda wani ya lalata mata gaba, ta ce daga ranar da ta tsalleke a gidan mijin ta, zata bazama niman kuɗi, shi wannan Alhaji me tumbin nera ya jima yana kulafucin ta amma taki. Sai dai ta mishi Alkawarin daga ranar da takai darajarta ya sani shi da mijin ta zasu zama abokan ta, shi yasa a lokacin auren tayi ta Banka magani, ko kadan bata kaunar Abul kawai ta mishi shigo ba zurfi ne kuma sai ya fada cikin soyayyar ta, kamar hauka.
Kallon Alhajin tayi tana zaune akan shi..shi kuma yana rike da kugunta ta sai wani juya shi take tana zaune akan abin shi, cikin wani bala'in shu'umin gurnani ya ce mata.
"Liyah kin gama dani domin kin gano abinda nake so amma mijin ki nan dan albarka ne kiga yadda kike yayyafin ruwan dad'i"
Ya fada yana kamo boons din ta.
"Alhajina dan kai nakoyi kome dan haka ka zuba kudi nasha maganin gyara"
"An gama daga Miliyan nawa kike so, indai zaki tukani da yarda"
Haka suka kwashe wunin ranar suna tare da juna, bayan sun gama watsewar su, ya dawo da ita Kaduna ta wuce gidan Aunty Hamra ta zauna. Abin tausayi ta mike tayi ta zuba kunya da kamun kai.
**
Da sauki ta farka sai dai bata yawan motsi domin cikin yana mata ciwo.
"Sannun" Aunty Rukayyah ta ce mata da tazo da safen nan.
"Yawwan Aunty, ina yake?"
"Ya fita gida zai zo an jima" ban daki ta nufa tai wanka da ruwan zafi sannan tayi brush ta fito ta fara sallah sai da ta sauke na kanta, sannan ta kawo sallah asuba tayi, kafin ta zauna ta fara cin abincin. Shigowa yayi da sallama.
"Wa'alaikumunsalam!" Ta amsa tana sauke ajiyar zuciya tana kallon shi, mika mishi hannu tayi ya karaso gaban ta ya zauna akan kafet din yana juyawa ya kalli Hajiya da take tsaye.
"Hajiya"
Aunty Rukayyah ta kira ta.
"Na'am sannu Rukayyah,.ashe har kin tawo "
"Eh dazun Abban Amal ya ajiye ni "
"Sannu Yar nan kin ji"
"Zainu ka dan bata hutu mana, idan dai ba so kake a yanke mata mahaifa ba,.naji tsoron jinin da na gani fa, Alhamdulillahi tunda cikin yana nan"
"Eh wallahi sai godiyar Ubangiji kawai"
"Allah abin godiya "
Aunty Rukayyah ta fada tana kallon Zayn da yake amsar abin karyawa.
"Rukayyah sai kika ji Allah me kyauta da kari Allah ya kawo mahaifin Zainu har gida, AbdulMalik ya mishi zancen banza jiya Bashiru yake gaya min raina ya ɓaci, na gaya mishi matukar bai shiga gaba ba mun hadu da Mahaifin Zainu ba sai na yafe shi a cikin Yarana wannan diban Albarkan da me yayi kama Uban Yaro yazo kace ba zaka ba shi dan shi ba, sau nawa yana koran Zayn din a cikin gidan shi. Sai yanzu dan Gulma zai ce ba dai bashi dan shi ba, BASHIRU yayi min daidai da ya ce akwai takardun da aka saka hannu da asibitin da likitocin da kowa ai, dan haka zamu mai da mishi da Zainu, duk da abin ba sauki amma ya muka iya dole ya koma gidan Uban shi"
Ta fada tana kuka domin ba sauki rabuwa da Zayn...
*Ina ga kowa rai ya amfana baya ga me shine. Bana jin dadi Alhamdulillahi da sauki shekaranjiya mun kwana babu wuta. Bani da Charge dole haka na kashe wayar, idan da lafiya ta bana wasa da typing wallahi ba sona nake tafiyar hawainiya ba, da na samu yadda nake so da yau zan gama Zayn Malik. Tunda nace bani da lafiya sai ku min uzuri amma sai ake ganin kamar wasa nake da hankalin ki ba kome*
[8/11, 3:12 PM] Queen: CHAPTER-75
"Hajiya ki dai na kuka, Insha Allah babu inda zan tafi, ina tare da ke don Allah ki daina kuka"
Duk da bata san me suke fada da Hausa ba, amma tana girmama al'amarin Zayn da Hajiya dan ta lura ko Uncle Bashir bai kai Hajiya son Zayn ba.
Zama Hajiya tayi a kujeran dake bayan Titih tana dafa kanta.
"Allah ya albarkaci rayuwar ku."
"Amin Ya Allah"
Inji Zayn da Aunty Rukayyah, jin sun ce Amin itama ta ce Amin.
**
Maiduguri.
Tunda suka isa ya manta da wani abu wai matar shi sabida tashin hankalin da rudani da ya shiga, na jin matsayin Zayn a cikin family member din Ya Man.
"Ya Man ya kamata a dauko Zayn ai, yasan asalin shi"
"Yau da asuba mun yi magana da AbdulMalik ya ce a bar shi ba sai an dauko shi ba, ai jini ba wasa ba zai zo da kafar shi"
"Yaushe? Akan me ga ahalin shi ace ba za a kawo shi ba"
"Sabida marikin shi ya ce ba zai bada shi ba, shi kuma AbdulMalik yana jin kunyar yayi magana akan Zayn din shi yasa ya hakura da shi "
Ciro wayar shi yayi a cikin Aljuhun rigar shi ya shiga kiran Zayn din. Dauka Zayn yayi yana sallama.
"Zayn kasan inda ahalin ka suke?"
"Me ya kawo maganar nan?" Shima ya mai da mishi da tambyar.
"Tambayar ka nayi kace min me ya kawo maganar nan "
"Kaga Abul bana son maganar nan don Allah" ya fada yana kashe wayar shi baki daya.
Kallon Ya Man yayi yana girgiza kan shi.
"Zan je nazo da shi "
"A'a ka kyale shi"
Duk yadda yan uwa da dangin suka so dauko Zayn fir Mahaifin shi da Kakan shi suka ki, aka zuba musu ido. A can asibitin kuwa kwanan Hajiya Zinatu uku da hatsari ta farka tana faɗin.
"Boka kar ka bari Abba ya hadu da dan shi idan suka hadu mun yi asarar zaman da muka yi boka ayi mata kuruciya ta shiga duniya ya lalace ta haukace ya mutu kare ya fita daraja, kwan jiminar nan ba zata kyankyashe dan ta ba, saboda shine tonuwar asirinmu, a raba Abba da wani farin ciki Huwailah tare zamu mu hana Abba tunanin wata Kaltumah,kamar yadda ya fifitata akan mu haka muke so ya rasata ya manta da ita da duniyar ta da cikin jikin ta."
A hankali ya juya zai d'aga kafar shi, sai zubewa yayi a kasa, hankalin kowa a tashe haka suka rufa miki aka shiga da shi cikin asibitin shima domin ceto rayuwar shi.
A hankali dangi da yan uwa suka watse a jikin Hajiya Zinatu, kowa ya kama gaban shi, ana tsine mata albarka.
Lokacin da labari ya isa gida, Abul a ranar ya wuce kaduna, sun tafi a jirgin yan kasuwa ne, dan haka yana sauka gidan su Zayn ya nufa.
Suna falo shi da Hajiya ya zauna yana kallon Zayn.
"Mahaifinka ya fadi sabida yaji labarin yadda aka yiwa beloved wife din shi kuruciya ta bar gida, idan kuma zaka zauna a nan gobe kaji labarin mutuwar shi nazo na gaya maka, Hajiya Ke uwa ce kin san halin da uwa take shiga idan ta rasa wani abinta, Dangin Zayn na uwa da Uba suna can suna dakon shi, hajiya wannan shine kaunar da zaki yi domin ki nuna mishi cewa kina son shi! Kana da damar tafiya ka gan shi. Idan ya mutu hatta mahaifiyar ka.ba zata yafe maka ba"
Daga haka ya mike zai fita suka hadu da Abban Zayn.
"Abba son kai bai da amfani Allah ya azurta ka da Yara takwas mata mata biyar maza uku, shi kuma daya Allah ya basu. Sai yai nake kara fahimtar kalmar Hajiya tallafi marayar Allah. ashe har mahaifin shi yazo ka hana su. Wallahi da ace kai aka wa haka dai duniya sai taji haka ko sau daya ka bar shi ya koma ga ahali..."
Wani irin mari Zayn ya kifa mishi.
"Nanu ya barka ka koma ga ahalin ka, na fada ya barka ka koma ga ahalin ka, sonkai ne." Ya fada da karfi, Titilopemi da ta ga abin ya wuce tunanin ta, fashewa tayi da kuka, tana jin yadda Abul yake magana da Hausa da turanci yasa ta fahimtar abinda yake faruwa. Ga Zayn ya rufe Abul da duka, shima kuma sai fada yake ya tawo su tafi maiduguri. Jini ne ya kuma ɓalle mata tsabar tashin hankali. Ta koma zata fadi. Uncle Bashir da ya iso wurin ta tare ta.
"Idan ka gama Haukar ka akan gaskiyar shi sai ka godewa Allah da sanadin da kayi na wurgata cikin tashin hankalin, karshe abinda kake hakuri domin zai fita"
Juyawa yayi yana kallon yadda jini yake zuba a kafarta, sai da ya bashi tsoro, a haukace ya nufeta ya kuma ɗaukar ta.
"Ya fika gaskiya, ba a bayan shi nake ba. Kaje kaga mahaifin ka insha Allah zan samu lafiya" ta fada tana me daura kan ta a kirji shi hawaye na zuba mata.
Gara ma cikin ya fita ko zata huta, asibitin suka wuce da ita, aka kuma kwantar da ita.
"Akwai a cire daurin a wanke mahaifar ta huta itama"
"A'a ku duba bugun zuciyar Babyn indai yana nan Insha Allah zan haife shi lafiya, ban cire rai da shi ba"
Haka suka yi mata scanning suka samu yadda ta fada din, haka ne dan haka suka bar mata cikin ta, sai dai sun ce a bar ta nan da sati biyu ta warware.
A yammacin ranar suka wuce Abuja, ta jirgin Abuja sannan suka samu jirgin Maiduguri, suka wuce.
Karfe goma na dare suka isa anan suka yi sallah magariba da isha.
"Abul"
"Kar ka damu dani"
Hawaye ne ya zubo mishi, suna zaune motar Abbaghana yazo daukar shi da Babban dan shi Kashim, basu iya kai shi ko ina ba sai Asibitin, ya ce musu.
"Zayn zauna a jikin shi. Ku kai Abul a duba min shi"
"Banza lafiyata lau"
"Please ka je a duba min kai"
Kiran sallah farko na asuba Zayn yana sauraron karatun Alqur'ani a wayar shi kasa ƙasa yana bin karatun.
Bude idanu yayi yana salati. Da sauri ya mike yana me faɗin.
"Sannu"
"Yawwa Zain"
"Yes Father"
Tashi zai yi zaune Zayn ta taimaka mishi, yana kallon shi.
"Taya aka yi kazo?"
"Kayi sallah ka huta sai na gaya maka" once sai kunyar juna da nauyin junan su ya kama su,haka Zayn ya taimaka ya haɗa mishi ruwan zafin ya shiga ban daki yayi wanka ya shimfida mishi abin sallah, kafin ya idar da sallah ya hada mishi tea me kauri bai saka mishi sugar ba, yana idarwa Zayn ya mika mishi kofin tea din.
"Zayn"
"Yes Father"
"Ya jikin matar ka? Da fatan baby is still alive"
"Eh" ya fada yana kokarin tadda sallah, yana idar da raka'atul fijr, ya zauna yana addu'a, sannan ya ji wayar shi tana kara.
Juyawa yayi ya dauki wayar ya saka a kunnen shi.
"Hot sugar!"
"Yes My Moon! Ya jikin Papa? Da fatan yana lafiya?"
"Alhamdulillahi, yana lafiya ya ce a gaishe ki"
"Ina amsawa ka ce ina gaishe shi nima, Baby yana missing Daada "
"Thank you kice mishi Daada yana missing din shi so much "
"Nifa "
"So far"
"Thank you "
"Bye zan tafi masjid "
"Ok bye" ta kashe wayar.
"Tana lafiya ko?"
"Eh Father"
"Zaka masalaci ne?"
Gyada mishi kai yayi, shima ajiye kofin tea din yayi ya nufi ban daki ya wanke ban shi sannan ya fito suka nufi masalacin tare, ana idar da sallah asuba suka dawo dakin tare.
"Ka tambaye su,yaushe zasu sallame ni na warke"
"Hmm!" Ya fada yana murmushi.
"Kodai ka ganni ne zaka ce ka warke"
"Wallahi na warke"
"Ok bari su zo sai a sallame ka"
"Toh"
Haka suka zauna suna hira sama-sama, har gari ya waye sai ga ahalin gidan Maman shi baki daya suka tawo. Haka suka shigo dakin lokacin Zayn baya nan, yana zuwa ya ga sun cika kofar dakin.
"Zan iya shiga"
Juyawa suka yi suna kallon shi.
"Zayn!"
"Na'am" baki daya manyan su, da yaran suka rungume shi kamar zai fadi.
Idanun shi ne ya cika da kwalla, dukkan su halin shi ne? A hankali ya bude hannun shi yana kara rungume su, tabbas yayi dacen ahali ba. Kuma yana alfahari da samun su. Sai dai Soyayyar Hajiya daban yake da na kowa a duniya.
"Ku sake shi ya shigo mana"inji Ya Babba.
Shiga dakin yayi suna bin shi da wani irin soyayya mara iyaka.
Har cikin dakin ya shiga Ya Man yana zaune a kujeran dakin.
A hankali ya isa gaban shi ya zauna akan gwiwar shi yana me sunkuyar da kai.
_Mara asali_
*Ka godewa Allah da Ni'imar da ya maka*
"Soja ina matar ka?"
"Tana gida bata da lafiya"
"Ya Man ai matar shi Jaruma ce. Banza dan daudu da nace yazo muje shine ya shiga dukana kamar ya samu jaki da iyalina da!" Ya nuna fuskar shi.
"Zain Malami kuma sai ayi haka?"
"Su din wani yanki ne na rayuwata. Barin su ba abu ne me sauki ba. Tambarin asali na nima, idan aka bani dama zan dauki nan a matsayin toshe na, can kuma tarin alkhairorin su yawa ne da shi. Shi yasa na dake shi domin ya gane su din ahalina ne suma"
Kallon shi yayi cikin tsannanin soyayyar shi musamman da ya kasance maganar shi tayi kamancecciniya da kalman Mahaifiyar shi.
_Ya Man idan kace na hakura da Yusuf zan iya dauke kai daga tarin alkhairorin da nake hangowa daga gare shi. Amma shi wanda zaka bani zan amshe shine sabida ya zame min bango majingini amma ba wai dan ya likani da kasa ba_
Hawaye ne yake zuba mishi ya ce.
"Zain Malami kai jinin Kaltumah ne, duk inda Auta take wannan kalaman daga gare ta suke, nayi kuskuren da ba zan daina kuka ba har sai naga Kaltumah da idanuna"
Sai jin wani yammmmm yake a jikin shi ya ma rasa gane wani irin yanayi yake ciki.
Haka likita ya shigo ya duba AY ya gama ya sallame shi, sannan suka nufi gidan su AY.
"Zayn ka kira A'ishah kuwa?" Abul ya tambaye shi.
"Eh na kira ta dazun kaifa ka kira Aliyah"
"Eh na kirata tana gidan Aunty Hamra. Bana son yawo wallahi amma ta tafi can"
"Ok da sauki tunda gida ne can din ma"
Haka suka isa babban gidan su AY ana ta farin ciki. Da murna anan Aunty Innah wacce take bin AY ta ce mishi.
"Sai muka ji matar ko Hausa bata ji"
"Eh yar Edo ekiti ce"
"Which mean she is Yoroba?" Inji wata kyakyawar budurwa me sifar yan ruwa, kafin ya bada amsa Abul ya ba su amsa.
"Eh ai musulunci bai haramta ba, tunda tana sallah da sauki babban damuwar ace bata sallah Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades sunan ta"
"Ikon Allah"
"Hmm gashi mu kowa yasan bama mix da wasu kabilu sai namu"
Inji yarinyar tana bata rai.
"I love my Aisha, I love Titilopemi. Ina son ta tun kafin tasan waye ni nake son ta. Father ita ce yarinyar da ka bani hotonta budurwar gayen da yake shige da ficen makamai. I don't care koda na musulma bace ina son ta."
"Zayn dama ka jima da sanin A'isha?"
"Long story"
"Allah ya tsinewa Story albarka zaka bani labari idan mun fita"
Kashe zancen Ya Babba tayi aka shiga hira, da gabatar mishi da da mutanen da suke cikin falon aka dauke shi har part din maman shi da yake cikin gidan kome nata yana nan ga kayan ta da suka tsufa wasu har sun mutu...
[8/12, 1:03 PM] Queen: Chapter-76
Durkusawa yayi ya fashe da kuka, yana masifar kewar ta kewa irin ta uwa da d'a wani irin kaunar ta da sonta yake ji a ran shi kamar ya shiga duniya niman ta. Duk da dayawan su sai da suka fashe da kuka, haka AY yazo ya fitar da su yana cewa.
"Haba ya zaku bar taya shi kuma? Kowa hakuri yake da rashin ta."
"Father kana son Ammyna?"
"Total speechless"
Rungume shi Zayn yayi yana faɗin.
"I missing her lot, Ina son ta ina son duk inda ma tafi na dawo a duniya nazo na ce Mama na dawo, ina son duk inda na shiga ma fita na dawo nace I'm back Mom! Mom!! Mom!!!"
Haka yayi ta fada yana kuka, baki daya ya kasa nutsuwa, rike hannun shi AY yayi yana danne zuciyar shi da yake kamawa da wuta. Idanun shi yayi jajjur.
"Zain kuka ba zai maka magani ba, Addu'a shine maganin halin da muke ciki."
Nad'e kafar wandon shi yayi suka shiga gyara dakunan Zain yana aikin yana kuka, gwanin ban tausayi haka suka shiga aikin kamar mata, suka share dakin suka watsar da kayan da suka lalace. Sannan Zayn ya nufi part din Baban shi yayi wanka yana zaune yana nazarin kayan da zai saka sai ga babban shi ya shigo.
"Zo ka duba ɗakina akwai kayan da ko sakawa ban yi ba, kuma nasan zasu maka"
Haka ya mike ya nufi dakin kamar yaro karami, Ya bude mishi closet din shi ya ce.
"Ka zabi wanda ya maka idan kana son kayan dakin baki daya"
"A'a za'a kawo min nawa kuma kafin na tafi zan saya"
Ya fada yana shiga cikin closet din ya dauki wanda xai saka na kwana uku kafin ya sayi na shi.
Yana gama sakawa ya fito yana gyara zama hannun rigar shi ya ce mishi.
"Ka koma akwai kome sabo ne ka saka."
"Ok sir"
Haka ya dauko har da takalmi agogo, hula. Haka ya saka ya fito yana me nuna mishi gaban mirror din.
"Turaruka ne ka saka wanda zai maka"
"Toh"
Haka ya dauki kala biyu, ya fesa sannan yana gyara zaman hular shi AY ya cire kayan shi ya murza mishi sannan ya saka mishi.
"Zaman kaduna ya saka baka damu da kananun kaya, ana saka kananun kaya amma."
"Ai Kaduna bariki ne, sai wanda Allah yaso yake tsalleke rayuwar mu"
"Like you" ya fad'a suna jerawa suka fito waje, an gama abincin. Babban falon gidan yan uwa na cikin Maiduguri duk sun zo, haka aka yi karamar walima. Aka kuma gabatar da shi a wurin wasu iyayen su da yan uwan shi.
Wani Cousin brother din AY ya ce mishi.
"Anyi test din DNA"
"Bamu yi ba muna jiran Bana ne"
"Ok yana da kyau a tabbatar da haka domin haka ne zai saka mu kara lullube shi a matsayin namu"
Kallon shi Zayn yayi yana dauke kai yana kallon AY, ganin shima bai wani ce kome ba, ya cewa Takwaran Ya Man.
"Musty ko zaka kai mu wani asibiti nearby"
"Insha Allah Baban Fannin"
Ya mike suka fita, jikin shi a matukar sanyayye da tarradadin abinda zai fito, ai kuwa haka suka nufi asibitin. Kuma wani abin burgewa kaf gidan suka nufi asibitin, Musty da Abul suka tabbatar da abinda ya kawo su Zayn aka dibi jinin su. Wurin niman jijiyar Zayn din ne aka samu matsala saboda yadda jikin shi ke rawa.
Rike hannun shi AY yayi.
"Wallahi Billahi azim, ban tab'a kawowa soyayyar da nake maka ta jini bace, koda ba jini na bane kai wallahi ka wanke min wani bakincikn da yake dankare a raina dan haka relax"
Hawaye ne ya fara sauko mishi, daga jin waye shi zuwa yau bai san adadin kukan da yayi ba, wayar Abul ce tayi kara ya fita, can ya dawo ya kalli Zayn kawai sai yafita. Can ya kuma kiran Musty suka fita tare.
Tunda aka tafi test din suke zaune a wurin, har su Abul suka dawo shi da Musty da su Hajiya Umma da Titih da ta d'aga musu hankali a kaita wurin Zayn.
Abul yaso su nufi gidan ya Man Titih ta saka mishi kuka wallahi sun kashe mata miji ne ake boye mata, shine suka zo da Baban Zayn, Uncle Bashir. Aunty Rukayyah, Uncle Ayagi da Aunty Rahamatullah, da suka ji labarin babu shiri suka nufi kaduna, sai Alhaji Uwaisu d Hajiya Maimunari, sai Maman Zayn. Duk jirgi suka biyo.
Duk da aunty Rukayyah tana rike da ita, idanun ta ta baza tana niman shi. Hango shi tayi yana kuka. A hankali ta zare hannun ta, ta diba da gudu ta nufe shi. Tana zuwa gaban ta durkusa.
"Har yau kuka bai kare ba"
A hankali ya d'ago fuskar shi da tayi jajjur. Ya rungume ta.
"I can't! I miss my lovely Mom, ina kewar ta Titilopemi ina son Mom dina a gefena." Ya fada yana kara k'amk'ame ta.
"Zayn Allah yana sane da kai, Allah yasan abinda yake faruwa, Allah ya san yadda kake raye ya sani"
Fitowar Nurse din da takardan su, ta wuce dakin da Likita yake.
"Nana eesha idan shima ba mahaifina bane zaki zauna da ni?"
D'ago kai tayi ta haɗa goshin ta da nashi hawaye na zuba mata.
"Zan bada rayuwata baki daya wurin niman ahalin ka har sai ka daina kuka ka gamsu farin cikin ka nake bukata ba kome ba" hannun shi ya kai keyar ta ya ce.
"Sakamakon ya fito zaki taya ni dariya idan muka ji alkhairi."
"Har abada ba zan daina godiya ga Ubangiji ba. In Arabic meaning you can call me Batul, After Nana Maryam and Nana Fatima, sai suna na da ya samu alaka da nasu, zan taya ka kara godewa Allah akan wanda nake maka! Ka saka a ranka ni kamar tv ce sai yadda kayi dani ba zan tab'a bijire maka ba"
"Zayn AbdulMalik Yarwa da AbdulMalik AY, zaku iya shigowa."
Mikewa AY yayi zai shiga dakin.
"Taso muje"
"Abul da Uncle Bashir su je!" A hankali ya mike tare da ɗaukar matar shi cak hannunta daya ta saka a wuyar shi tana goge mishi kwalla.
"Musty bani key, uncle bani Atm ban dauko ba"
Mika mishi Atm Abban shi na kaduna yayi..
"Hajiya ina kewar ki"
"Allah ya maka albarka, da abinda yake tare da matar ka. Ina zaka?"
"Zan bar kasar ne sai ta haihu"
"Zayn" baban shi na kaduna ya kira sunan shi.
"Na'am Abba"
"AY yana bukatar ka"
"Domin jinin ku daya ne, shima O+ ne na rantse da Allah jinin shi ne kai please kar tafi yana cikin kadaici"
"Ok bari na kai ta wani wurin"
"Toh"
Basu hana shi fita ba, sai dai ya dauke ta nesun tafi wani hotel a can cikin g.r.a na nan maiduguri. Tun da suka shiga ya rungume ta.
"Light I miss my lovely Mom"
"Insha Allah zata dawo gare ku"
Baya bata kadan suna barin asibitin, Uncle Bashir ya fito yana faɗin.
"Alhamdulillahi kwalliya ta biya kudin sabulu, ina ragon mazan yake?"
"Ai ragon maza ya cikawa wandon shi iska, dama Zayn Lusari ne" inji Abul,
Kai mishi duka Ummi tayi tana faɗin.
"Allah ya shirya ka ba gwara shi ba, idan kai ne suma zaka yi tayi"
"Ayya Ummi"
"Alhamdulillahi, toh yanzun hankalin dan Albarka zai kwanta, sai dai na san duk abinda ya faru ƙaddara ce haka Allah ya nufa. Mune muka rike shi bayan haihuwar shi"
"Hajiya umma muje gida ki bamu labarin nan"
"Abul kara'i" ai kuwa sai da aka kwashe da dariya,
"Hajiya kin ci zarafin sunana"
Haka suka dawo gida, Hajiya ta gabatar da su sannan ta cigaba da basu labarin tirya-tiryan.
"Bayan mun amshe shi ga wacce ta rike shi a matsayin uwa, Alhamdulillahi bai kai shekara guda ba na amshe shi domin tun haihuwar shi yaki nononta,.sai dai na wata tinkiyata da ta haihu, shi na cigaba da bashi har ya kai wata hudu na koma bashi kunun dawa da madaran gwangwanin. Masha Allah yaron nan ya tashi lafiyayyen kamar bashi ba,.Zainu farinciki ne a cikin mu Zainu ya kawo mana farin cikin, wannan shine burin da nake ta rokon Allah ya bani aron rayuwa domin nagan shi cikin ahalin shi. Nayi bakin cikin lokacin tafiyar mahaifiyar shi toh dama haka Allah ya ƙaddara, na sha sakawa a min addu'a akan Allah ya bayyana ta,sai dai har yau shiru. Sai wani tafiya na da nayi aikin hajji, ina dawafi a cikin rokon da nake Allah ya shirya min Zainu ya bayyana min mahaifiyar shi, anan na hadu da wata mata take cewa Allah zai bayyanata sai dai ta wani dalili ko dangantaka me karfi, ta ce min amma akwai lokacin me tsawo kafin bayyanar ta. Toh wallahi duk inda Naji Zainu yana alakar arziki da su, ina girmama al'amarin su. Allah ya bayyana mana ita"
"Amin Ya Allah, duk da dawainiyar da kuka mana, ba zan gaji da muku godiya ba. Sannan Hajiya ba zamu rabaki da Zainun ki ba, domin daga tarbiyyar shi zuwa girman shi ya nuna mana cewa ke uwa ce ta gari da babu da ko jika da ba zai yi alfahari da samun ki ba. Hajiya mun bar miki Zainu. Mu kawai mu tabbatar namu ne shi dan haka babu me rabaki da Zainunki"
"A'a wallahi na yafe har abada zainu nawa ne, amma ya rasa dumin iyayen shi yana bukatar su a yanayin yanzu itama Mahaifiyar shi nasan da zata da tana nanzata bukaci dumin dan ta. Dan haka ya zauna indai bazai manta dani ba wannan ma Arziki ne."
Haka tattaunawar tayi ma'ana da fahimtar juna. Aikuwa aka bude sabon zauren hira kamar yan uwa.
**
Suna kwance kamar masu barci nan kuwa idanun su biyu.
"Zayn me yasa ba zaka facing destiny dinka ba? Koda yaushe ka shiga damuwa sai ka gudu, saboda raunin ka. Haka zaka yi a filin yaki da zaran makiya suka cimmaka? A aikin mu na likitanci bamu yadda muka iya ne muke barin mara lafiya ya mutu, amma idan da hali mu bashi sabon rayuwa da zamu bashi. Zain ba zaka gane abinda kake yi Kuskure ne sai ranar da kana ganin mutuwa a gaban ka babu halin juyawa da baya kowacce ƙaddara fuskarta ake ta yadda tazo malam ba gudun ta ake ba, salon na haifi Yarinya ta ce min Mom Daddy na hero ne nace a'a gudu yake akan matsalar shi."
Ta fada tana juya mishi baya.
Hannun shi ya dauka akan cikin ta.
"Me kike so?"
"Muje mu fuskanci reality dinka"
"Ok Ma"
Ta sha jin labarin mazan Hausawa suna da taurin kai, amma akan Zayn ta karyata mutane domin a yanzun kome ta ce toh yake cewa.
Tashi yayi suka fito tana tafiya a hankali, ganin zata bata mishi lokaci ya sure ta.
"Zayn amma ka mai dani yar baby ce ko?"
"Eh"
Daga haka suka bada key din dakin suka wuce, har suka isa gidan bashi kwarin gwiwa take. Lokacin da suka shiga kowa kallon su yake, suna rike da hannun juna. Dariya Abul yayi yana faɗin.
"Banza dan gudun hijira" bai kula shi ba,
Ganin yadda ake gudanar da sha'ani a gidan yasa shi sake jikin shi.
"Aisha zo muje kin san ba lafiya ne dake ba, idan kika biye mishi sai ya barar da cikin."
"Inji Hajja Amna tana riko hannunta. Langwabe kai yayi yana rike hannun ta.
"Zaki bita ne ba zaki zauna da ni ba, waye zai kula dani"
Yadda aka zuba musu ido yasa ta cire hannun ta, tana dariya ta ce mishi.
"Uncle Bashir da Abul zasu kula da jikan hajiya me gudun hijira"
"Kin ga tsohuwa sake min mata ta, kar kishi yasa ki zuga min ita ga tsohon kwanonki nan"
Aikuwa ya juya ta zuba mishi duka a baya tana fadin.
"Bana wasan jika da kaka da kowa zaka fara saka ni a gaba"
"Na rantse zaki fara a kaina, na biya kudin lallen nan yadda kafar nan yayi jajjur a taimaka min matata itama ta fito shuwa Arab"
"Dan gidan ku ai itama bane cewa ba shuwa bace."
Haka aka yi ta musu dariya, kowa yasan hajja bata wasan jika da kaka, amma yau tayi akan Zayn, gashi ta wuce mishi da A'ishan shi. Anan yaji labarin kome sai wani sunkuyar da kai yake Abul da bai da hakuri ya ce mishi.
"Munafiki da d'aga kai kayi malam zai fi wannan munafuncin naka"
Kwanan su Hajiya biyar suka koma, haka ma Abul ya koma sakamakon shima aikin shi na sirri ne DSS ne, dan haka ya tattara ya juya shi da Ummin shi, bayan tafiyar su ne aka bawa Zayn labarin alakar shi da Abul, murmushi kawai yayi ya ce musu.
"Rabona ya hana shi auren Ammyna, kuma rabon Abul da Sakina da Firdausi yasa Abban Abul auren ta"
Kowa ya gamsu da haka, gata kan yana ganin shi gashi har yau saukar qur'ani ake da sadaka, ita kan Hajiya Zinatu tana can a gidan mahaukata dan Aljanun jimina ya sakata a gaba da yagalgale namar ta.
Sai rufe ta aka yi.
**
"Baba kayi wani abu bana son zaman su tare so nake ya wulakantata ya sake ta ya kore ta."
Zuba wurri yayi yana faɗin.
"Yarinya ba zai yiwu ba, domin Kakanin shi suna tsaye akan shi kariyar shi yana tab'ata dan haka zan miki aiki sai kin kawo min Uwarki da ita zan yi aikin"
"Ok Baba"
Haka ta fita da sauri tayiwa Mamarta magana bata gaya mata Gaskiya ba, sai das suka domin tare suka zo gidan bokan,
"Shiga da ita ciki"
"TOH" suna shiga kofar ta rufe, dan haka ya dauki wayar shi ya kira dan siyasan da ya ce mishi ya nima mishi matan da zai yi aiki da su ya gaya mishi ya samu.
Can kuwa mutumin wani kato da shi, shi da bokan.suka shiga dakin a cikin duhu ya kira sunan ta.
"Aina'u"
"Na'am Baba"
Maza ki rufe idanun ki, da wannan mayafin. Itama ya rufe idanun ta, aikin kun yana bukatar kulawar da ya dace."
Tun da suka rufe fuskokinsu, basu kuma sanin inda kan su ba, sai a gadon asibiti. Domin daga bokan har dan siyasan wani irin rough and crazy homo suka yi da su, har sai da duburar su ya zazzago waje, ita kan uwar ta gaba da baya ne ya hade wuri guda, haka suna ji suna gani ta mutu Aina'u ce kuwa zaucewa tayi tana faɗin.
"Titilopemi dole ki dawo kaskantarciyar rayuwar da nake wallahi baki isa ki wuce ni ba, nayi aiki me zafi akan ki"
Haka abin ya zame mata kamar hauka, dan dole suka turata bangaren mahaukata ba kome ya janyo mata haka ba sai budewar da gaban ta yayi kamar za'a zurma hannu bibbiyu.
Karshen tuka-tiki tik.
**
Zan shi da Baban shi sun koma wurin Aikin, Aka bar A'isha a maiduguri wani irin gata take gani, watan ta uku lokacin cikin ta ya girma sosai Zayn ya zo ya wuce ta kaduna.
Da rabon zai yi mugun gani, ya isa garin ya samu Abul baya nan. Amma security din su yake tabbatar mishi matar Abul bata zama, dan haka kamar ba zai saka idanun shi akan haka ba,. Ya sare ranar ya dawo da yamma yaga an sauke ta, dan haka ya kira Abul ya tambaye shi ta fara karatu ne ya ce a'a bata fara ba, dan haka ya share zancen. Ya zuba mata ido ta yadda yana lura da motsinta, kwanan su biyar da zuwa ya kai Titilopemi gidan Hajiya, yana barin unguwar aka gaya mishi gata nan dan yasaka ayi ta bin ta, har hotel din da suke sheke ayar su ya saka aka bita. Sannan ya tafi da kan shi. Har dakin da suka kama, yana zuwa ya leka ya hango Matar dan uwan shi Aminin shi wallahi yasan Abul yabi mata amma bai tab'a bin matar aure ba, haka tsohon nan yake daka mata wutsiya tana ihu tana cewa yafi mijin ta. Barin wurin yayi kira Abul ya ce duk abinda zai yi ya gama yau ya dawo, zasu yi magana me muhimmanci kar ya gayawa kowa zai zo.
Haka kuwa ya faru, har dare yana hotel din basu fito ba, shima yana zaune da ya gaji da ganin kiran A'isha ya koma kaduna, ya tafi jikin shi a mace ya rungume ta.
"Aisha duk ranar da naga wani kato a kan ki, yana fuck ɗinki kina ihun yafi ni lafiya A'isha keda shi da ni zan kashe wallahi sai ka kashe kowa, Yau naga abinda ban tab'a ganin tashin hankali ba irin na yau ba"
"Zayn karka min mugun baki har duniya ta tashi bana kaunar wani namijin sai kai Allah ya kashe ni kafin ka mutu haka kawai dan ka ga cin amana sai ka kamanta dani ina ruwa na ko an ce maka ina da wani zabi bayan kai ne."
Yadda take masifa ya sashi sake mata kuka.
"Zayn abu me sauki kakewa kuka fa, ko nace shagwab'a kake ji maza wuce maiduguri akwai masu goyanka ni ina fama da cikina ka duba scanning yara uku ne s cikin nan dan fitina zaka saka ni a gaba da kuka dan anci amanar wasu".
"Kin san halin da Aina'u take ciki?"
"Ban sani na Zayn" ta fada a masifance domin cikin yana girma yana kara mata takaicin Zayn tunda aka ce mata uku ne, gasu nan ABC. Take ji kamar ta rufe Zayn da duka ina laifin biyu.
"Duk abinda ya faru dake Wallahi Aina'u ce ta shirya miki Allah bai nufa ba, wancan satin aka turo min wannan"
Ya kunna mata videon din Aina'u tana tonawa kanta asiri, kuka ta saka mishi tana cewa.
"Wallahi na yafe miki ban tab'a cutar dake ba na yafe Miki har gaban Ubangiji"
Kashe wayar yayi yana faɗin.
"Allah ya shirya zuciyar ki"
"Amin ba irin taka ba,"
Fita yayi ya bar ta tana masifa tana kuka.
Can dare Abul ya dawo, suka duba gidan shi Aliyah bata dawo ba, dan haka Zayn bai gaya mishi ba, ya dauke shi sai hotel din....
*Don Allah ku sanya nake cikin Addu'oin ku ni da sauran Yan uwa muslman duniyar nan Allah ya biya mana bukatar mu na Alkhairi*
[8/12, 11:03 PM] Queen: Chapter -77
"Nanu ina zaka kai ni?"
Ya tambaye shi jikin shi yana kerma.
"Abul kafin yau na sha gaya maka Kuskuren ka baka yarda ba, ka godewa Allah iya kan abinda yake naka ya tsaya bai tsaya a gaban da ba zaka iya amfanan kanka ba"
Kwalla ne ya cika mishi ido, har inda Zayn ya leka da safe, ya kai shi lokacin Alhajin yana tsotse ta, matar auren shi.
Jikin shi wani irin rawa yake, yana me rintsa idanun shi.
"Zain Ubangiji yayi gaskiya abinda ka shiga shi zaka girbi ba zan yi kuka da wannan cin zarafin ba, domin kafin ta min ni nayi akan y'ay'an wasu" ya fada yana jifa kafar shi inda bai sani ba. Cin tuntubar yayi Zayn ya rike shi.
"Zayn da ka ganta me yasa ba sake ta ba? Me yasa baka shiga ka dake ta sai ta mutu ba, wallahi na kama matar ka a wannan yanayin Billahi azim sai na kusan kashe ta. Zayn ka san yadda na yarda da kai! Zayn zuciya ta zata buga wallahi ina son ta, domin akan ta na fara samun mace virgin! Duk matan da naci ban ci wacce take rufe ba, sai da suka gama da kan su. Zayn Zina masifa ne wallahi naci aci aka ci min matar aurena matar da nake jin zan yi hakuri da ita, wallahi wata uku kenan rabon da ta yarda na hada shinfida da ita. Zayn"
Tafiya yayi kamar zai fadi. Zayn ya rungume shi.
"Kayi hakuri Blood! Yau na kar yarda ba da kai "
Dafe kirjin shi yayi yana faɗin.
"Ka kai ni gida "
Ya fada hawaye na zuba mishi. Haka suka dawo gida, asibiti Zayn ya kai shi.
"Zayn zan mutu"
"Ba zaka mutu ba, ka godewa Allah da ka amshi horonka tun bai hau kan Yaran ka ba"
"Zayn!"
"Don Allah ka bani auren Yarka kaji ita ce kawai ba zata ci amana ta ba"
"Insha Allah zan baka"
"Zayn kirjina zafi zuciyata kamar zata fashe "
Haka suka yi ta kuka har likita yazo ya duba shi sannan ya mishi alluran barci. Ya daura mishi ruwa.
**
Hajiya Umaima bata taɓa kawowa sabida Zayn zata rasa kafar ta ba, har ta zauna rayuwar gidan surukai ba, sai gashi matar Sagir Kiri-kiri take cewa.
"Ni wallahi mata ba zata kaso aurenta tazo ta hanani sakat ba, dan haka ba zan iya ba abinci daya zan yi"
Ta dangwarata mata abincin tayi gaba abin ta.
Sai da ta fashe da kuka, ko jiya da suka yi waya da Hajiya Habibah Maman Judaal take gaya mata ai Zayn dan babban gida ne duk da itama yar Maiduguri ce, tayi mamakin fitowar shi wannan gidan dan haka tayi hakuri ta fasa bawa Muhideen auren Judaal, ya nime wata ita Zayn zata bawa Yar ta.
Wani irin kuka ne ya kwace mata, tana jin wani irin tsanar Zayn a ranta shi ya ja mata duk wannan masifar.
**
Har asuba suna Asibiti hankalin Titilopemi ya tashi ta kuma kiran Abul tana cewa.
"Baby kana lafiya?"
"Alhamdulillahi Abul ne ba lafiya"
"Ok ba damuwa Allah ya bashi lafiya ya kuma dawo da ku lafiya"
Haka suka yi sallama, ta sauka kasa tana shiga dakin Hajiya tai sallah. Kallon ta Hajiya tayi tana azkar, kaunar Yarinyar yana kara cika zuciyar ta.
Domin tana jin yadda take samun soyayyar dangin Zayn, musamman da suke yi waya da Hajiya Ambata yadda take yabon A'ishah gata ance karta yi aiki amma yarinyar nan da ita ake aikin abincin duk weekend idan AY yazo Maiduguri iri take mishi Yoroba dish kala kala, haka take daga goya tasa Kazim ko Shatima.
Su kirba ita ta malmala ta sakawa kowa a gidan. Idan Zayn zai zo kuwa kamar zata d'aga gidan da hidima.
Wayyo Allah, ranar su kan su dangin shi sai sun san zai zo. Ayi kwalliya ta sake sauyawa dan ma cikin ta lokaci guda ya fito dake tana cikin wata na bakwai yanzu. Haka kawai Ya Babba ko Aunty Sa'a zasu sauke ta a mata dilke sun fahimci dan su bayi da sauki, domin idan yazo sai ya gama zaga iyayen shi da kakanin shi kafin ya shige part din da aka basu, wallahi ko keyar shi basu kara gani sai zai tafi masalaci, Hajja tayi fada tayi mitar ya kyale ta ta huta, amma ko ajikin shi.
.tunda cikin ta ya shiga wata biyar ya daina d'aga mata kafa, turmusata yake kamar ba me lalura ba. Wallahi ko a jikin shi idan ya ga tana kokarin sauka a gadon taimaka mata yake yana shafa fuskar shi.
"Sannu da alamun ina surfe ki yadda ya dace toh Allah ya raba lafiya uwar biyu"
Bata bin ta kan shi dan bata da lokacin.
Hajiya taji abubuwan arzikn da take a can da zasu zo nan ma haka tayi musu kayan tsaraba har da su alkaki, tunda Hajiya taga alkaki ta tsiro fushi da kumbura baki ita nan za a hanata. Tura mata Zayn yayi yana faɗin.
"Ci Hajiya"
Kuma sai gashi ta sauko, murmusa mata tayi lokacin da ta d'ago kai ta samu tana kallon ta.
"Allah ya Miki albarka" duk da bata fahimci Hausar ba amma ta fahimci cewa tana yawan fadar haka kuma idan su Zayn suna nan Amin suke cewa ta ce.
"Amin Hajiya"
Ba zata iya fadar yawan kaunar da iyayen Zayn suke mata ba, dan haka ta mike ta nufi kitchen din Hajiya da yake falon ta fara aikin abin karyawa domin tunda yace zata dawo gidan Hajiya ta mishi maganar abinci da zata rinka yi bata zama haka ana bata abincin. Shima kuma yana son haka.
Haka kafin karfe tara ta gama abin karyawa ta fito da shi falon Hajiya ta jera. Wurin goma suka shigo yana rike da hannun Abul. Ya zauna a saman kujaran yana kallon Hajiya sai kuka. Ya zama abin tausayi haka yayi kuka har ya koshi sannan Zayn ta bashi tea din da Aisha ta hada mishi.
"Kin sha addu'oinki?"
"Eh na sha jiya yau ne ban sha ba da naga jiya baka zo ba" ta fada tana hararan shi.
"Abul ba lafiya ai na gaya miki"
Haka ta zuba musu abinci shi da Abul din suka ci. Sai da ya nutsu ya sha magani ya kwanta a falon.
Hajiya da take ta kallon su dan haka suka shiga daki da ita suna. Ya zauna ya bata labarin abinda ya faru ai kuwa Hajiya uwar Masifa tashi tayi tana bala'i ta nufi gidan su Abul ta samu Abban shi zai tafi Office hannu bibbiyu ta mishi tana kurma mishi Masifa cikin gidan ta shiga ta fara rabtabo bayani.
"Isuhu ina maka kallon mutumin kirki ashe baka san abinda yarinya Aliyah take ko taliya zata kashe min jikan da kaf Kaduna babu me tsoron Allah irin shi, a samu wani kato can yayi ta surfa mishi mata sannan baka sani ba gashi can zai mutu a daki toh wallahi kotu ce zata shiga tsakanin mu idan wani abu ya same shi "
Tana gama fadarta ta bar gidan tana haki, tana zuwa falon ta. Ta same Zayn da matar shi sun haura sama.
"Allah ya shirya ka kai dai ina ga ko ayu ya ganka ya bar ka da jarabar tsiya "
Itama fitinanniya idan ba Zayn bane ya surfa ta, bata gane kanta sai da ya turmusata son ran shi sannan ya riko hannunta suka shiga ban daki suka yi wanka ta sauya suka sauko kasa.
"Wallahi Shatu ki raba kanki da zainu atoh ya ballo rigimar baki shirya haihuwa ba"
"Hajiya" Uncle Bashir ya fada yana kallon Iyayen Abul da suke zaune a wurin Zayn yana basu labarin abinda ya faru, ya ce.
"Wallahi da nasan abinda xai gani zai saka mishi hawan jini da ban kai shi ba da na yi kome da kaina"
"A'a Zainun Hajiya kayi abinda ya dace, Yan mata nawa ya saka a kunci? Yan mata nawa ya lalata shima? Wallahi daga cikin masifar zina ce, domin fadar Allah ne sai an biya ka godewa Allah da abin ya tsaya anan ba sai a kan yaran ka..."
"Toh isuhu kai ma zama da auta ya koya maka kenan? Mugun abu ta bi dare, insha Allah matar shi tana nan zata zo gare shi. Insha Allah "
Haka yayi ta kuka Zayn yana rarrashin sa, ita kan A'ishah tana kitchen tana aikin abincin dare, haka suka wuce da Abul gidan su, Zayn ya biyo ta kitchen ya sumbaci bayan ta.
"Thank you for choose me as your soulmate" juyawa tayi tana faɗin.
"Nice na dace da maka godiya ka rufa min asiri da auren ka, ni kan ba zan yi aiki ba, zan ajiye na rike busy kawai ina son zama Fully housewife "
"Degree biyu a bangaren ƙwaƙwalwa kice ba zaki yi aiki ba? A'a da abin ki na ganki idan aka ji za a ce dama hausawa basu barin matan su, suyi aiki kawai ina da tanadi da muke miki ne ni dasu Abba da Papa da Maam "
"Ikon Allah yaushe aka koyi cin amana."
"Zan tafi London degree na uku a fannin hada bom da sauran makamai, so zamu tare. Sai dai ina ji a jikina like ina dab da samun wani abu me girma kullum a ina jin kamar na samu "
Zungure shi tayi tana gatsine.
"Wannan uwar cikin ba dole kayi ta jin zaka samu wani abu ba, don Allah duba yadda suke kicking dina, dazun da kake fucking dina shiru suka yi gaskiya Zayn ka gama dani wallahi kafin na koma yar karamar nan kiran model sai na sha wuya wallahi"
Jan hancinta yayi yana faɗin cewa.
"Kin san mata nawa suke celeb, amma kuma har yau ba zaki ce sun haihu ba, Queen Bee, Kim, Rihanna, gasu nan har yau suna da kyau sai kace ba zaki yi kyau ba."
Juya mishi baya, ya tawo yana goga mata zabirar shi.
"Kai dai baka da lafiya "
Ta fada tana cigaba da aikin ta.
"I love U! I like ass, ina son boons ɗinki, shi yasa zan sayi carton carton da madara domin madaran nan nawa ne nima ai ban sha ba, sai su barwa Dad ya sha na Mam"
"Zayn baka da lafiya "
Dawowa yayi gaban ta yana kai hannu kirjin yana faɗin.
"Kan Uba wallahi sun fi da girma ni wasa ne, wallahi babu me shanye min madara na."
"Allah ya yafe maka"
Ta fada tana wanke ganye.
*
Gidan su Abul basu nunawa Abul zasu dauki mataki ba, sai dai kiran Baban Aliyah yazo da Mahafiyar ta, da magariba suka kira Zayn ya kai su gidan ta bata nan sannan Zayn ya kira mutanen shi da suke mishi aiki, suka tabbatar suna hotel din.
Haka suka tafi. Har can suka isa Zayn ya kai su har bayan tana can kamar masifa suna cinye juna, babban ta kan faduwa yayi. Ita kuma Zayn ya zare Belt din shi ya shiga hotel din ya nufa har dakin su, ya same su suna tsakiyar masha'ar su, aka buga kofar Alhajin ya bude kofar, zayn ya shigar da shi da duka, ita kuwa tana can ta ware kafa tana jiran shi sai jin Muryan Alhaji tayi yana ihu. Da gudu ta dauki zanin.gado ta daura Zayn ya kamata itama yayi ta dukar su, kafin yasa ta saka kayan ta suka nufi waje a wulakance, yar sha bakwai,tun da taga iyayen Abul ta fara ihu da tsalle da rokon a rufa mata asiri, bata yi kuka ba sai da ta ga Baban ta. Nan tayi ta kuka tana cewa sharrin shaidan ne.
Haka suka isa kaduna tana kuka, suna isa gidan Zayn ya nufi dakin Abul ya gaya masa abinda ya faru.
"Ka sake ta kawai bana son kara ganin ta"
"A'a kai ka rubuta da kan ka"
"Nanu na yarda da kai sake ta idan ana dubu ka rubuta mata, taje na yafe mata"
"A'a ban tab'a bada labarin da nayi danasanin shi ba, kamar wannan dan haka na yafe maka rubuta abinka"
Haka ya tashi ya rubuta mata saki daya, ya bawa Zayn ya fita da shi ya mika mata. Dake bata da kunya wai sai cewa tayi.
"Ina da ciki"
"A gidan Uban waye? Wallahi ba cikin Nanu bane,dan haka shegen da kike d'aga mishi kafa ya amshi dan shi ban namu bane "
Koranta Zayn yayi a gidan baki daya, baban Abul sun wuce da shi asibiti, Uwarta ta tsine mata tayi Allah ya isa a kan ta.
Sai da Abul yai jinyar wata biyu, kafin ya samu lafiya, sai dai tsakanin shi da mata sai idanu. Wallahi karewa sai gashi nan ya shiga islamiyya na maza, kafin kace kwabo Abul ya koma dan Salafya abin ya matukar burge Zayn yadda Allah ya shiga al'amarin shi yadda ya sauya lokaci guda.
**
Alhamdulillahi ko ina hankali ya kwanta kamar yadda Hajja Amna ta bukaci Hajiya haka ta mata kara ta bata A'isha, ta haihu a wurin ta, abin ta musu dadi. Tana shiga watan haihuwar a aka cire abinda ya rike mahaifan.
A hankali kwanaki suka yi ta turawa gashi zaman baya zama kamar da yana central Africa, wurin kwantar da tarzoma, Alhamdulillahi ba laifi tana samun kulawa saboda ita Father ya dauki hutun karshen shekara ya dawo gida, duk abinda ake na al'adar shuwa sai da ya mata tun kafin ta haihu aka mata, ranar wata juma'a da asuba bayan tayi sallah asuba, ciwo ya taso ta a gaba. Dama tayi wata guda tana fama da nakuda a tsaye Kafin kuma yau Allah ya nufa zata fara na gasken.
Haka suka wuce da ita asibitin cikin damuwa. Domin haihuwar fari akwai d'aga hankali.
Sai da ta wuni wajen karfe sha daya da minti arba'in da takwas, Allah ya bata sa'an dauke danta Giant kamar Uban shi, sai can cikin ta ya kuma kurdawa ta sauke wani, masha Allah bai kai na farko girma ba, Allah da ikon shi ana dauke shi wani yaron ya sauko.
Nurse din ta fita da sauri ta ce musu.
"An samu yara uku maza karfaffa"
"Alhamdulillahi!"
Sai da aka gama gyara ta, sannan jini ya kuma ɓalle mata, abinda ya basu tsoro kenan ana ƙoƙarin tare shi yar karama ta fado tana callara kara. Haka aka gyarata, itama aka nade ta da shawel ba kaya.
Mika musu ita aka yi.
"Sir Babu kaya da za a saka mata"
"Alhamdulillahi Halimatu Sa'adiyyah Hajiyar Zain, An samu AbdulMalik da AbdulMalik, sai Yusuf"
Gyara mejego aka yi suka tura ta VIP room, a can suka kwanta suna hutawa.
Kallon yaran yake , murmushi yake har gari ya waye masalaci ya tafi bayan ya dawo yazo ya saka su a gaba yana kallon su yana jin wani irin kaunar su jikokin shi da Kaltumah.
Kafin kace kwabo dangi an cika asibitin ya kira Mahaifinta ya gaya musu, bayan ta huta aka kuma kiran ta suka gaisa ta ce.
"Don Allah ku tawo min da Mami "
"Insha Allah "
Da yamma aka sallame su, sannan aka shiga musu wanka da bata kulawa nonuwar nan kamar an cika musu iska, kwanan ta hudu Oga ya diro Nijeriya, baiwar Allah nan sai da ta bawa kowa mamaki domin shiga kitchen tayi ta fara hada mishi abinci kafin lokacin wankar ta yayi har ta gama ta dauke ta zuba har cikin gidan.
AY ya shigo ya same ta tana goge kular cikin gidan da kular yayyun maman shi.
"Daughter waye ce kiyi girki?"
"Mr Yarwa Ni mana mijin ta jarumi uban Yara hudu ya dawo daga kwantar da tarzoma ace ba zaa tare ni da abinci ba, gaskiya Mr Yarwa kana yadda kake so a gidana"
"Ok Uban Yan hudu dauki yan hudunka ni kuma zan karbi Y'ata"
"Mr Yarwa kar muyi haka nayi obey"
Dariya suka saka, yana faɗin.
"Ki huta ki daina aiki, akwai Kwaise naji zasu turo miki ita tunda ya dawo"
"Ok Dad"
"Ji wani ok Dad nima ina da yar da zata kira ni Dad, kuma wallahi yara maza uku gare ni. Ga Hajiyar Zainu "
"Dan bakin ciki ko ka gaya min matar tazo duniya dan iska nazo ganin matata."
"Mata kuma?"
"Eh wallahi, tun haduwar shi da A'ishah na tabbatar mishi da yar su zasu bani"
Sabon rigima inji AY ya juya yayi tafiyar shi, wani bata rai Zayn ya fara shi nan bai da ra'ayi, ai kuwa Abul ya amshi yarinya yayi mata addu'oi, sannan ya shiga ya jira masu gefen, Zayn kan yana shiga daki da Aisha ya matseta a kirjin shi sai da ruwan nono ya fara diga, sannan ya sassauta rike ta, ya jata har gadon ya d'aga rigar ta, ya tisa nonuwarta a gaba yasha yayi tatil sannan ya wuce ban daki yayi wanka, ya shirya kafin ya fito ta cire mishi kaya ta bar dakin, yana fitowa ya shiga wani huhhura hanci, shi gashi nan yayi diyar da an fara kamunta.
Zama yayi ya fara cin abincin yana wani hararan Abul.
"Kai kasan Allah wallahi tun yanzu, zan gaya maka kayi aure. Sannan ka tsaya a gidan ka, ka iya da gidan ka itama wancan gindin da bata da lafiya toh wallahi ka dakatar da ita lakace lakace idan ba haka ba ko zaka mutu ba xan baka Y'ata ba, dan iska maye ban so a haifi mace ba, banza Gwauro mara mata."
"Nagode sirikina"
"Zan ci Uban ka idan ka kuma kirana da Surukin ka. Insha Allah Halimatu Sa'adiyyah bata da miji sai kai"
"Nagode sosai Zayn"
Daga nan suka shiga hiran su kamar basu ba, har da shewa suka ci abinci tare suka fita har cikin gidan.
**
Ana gobe sunan gidan suka yi kayan snacks, da dare bakin Edo ekiti suka shigo. Tun daga lokacin da motar ya shigo gidan kanta yaƙe sarawa ji take kamar kanta zai fita har wani juyi take ji.
A hankali ta d'aga kanta sama, wani irin yanayi take ji a hankali ta zube a tsakar gidan. Cikin gaggawa aka rufa mata. Suka nufi cikin gidan da ita ana niman taimakon.
Zayn da Abul suka amshe ta, aka yi part din shi da ita, anan ne Titilopemi ta ce .
"Ikon Allah Mamie ce don Allah a kaita asibiti"
"Ok Aunty ki ne?"
"Long story, ne a kaita asibiti"
Haka suka kuma ɗaukar ta, suka nufi asibitin da ita anan kusa da su, inda ta A'ishah ta haifa.
**
Washi gari.
Zayn da wasu mutane da Abul da Baban shi, suka tafi Asibitin.
Suka duba Ta, lokacin har ta farka wata yar uwan Baban Titih ce a jikin ta me sunan Kubrah, kanta a sunkuye akan abin sallah Zayn da Abul suka shiga sai Baban Zayn da wasu yan uwan su Titih suka shiga, Muryan AY ne ya daki kunnen ta. Ta mike tana ja da baya.
A hankali ta rike kanta ta fasa ihu. Zata fita da gudu, ya rike ta da sauri.
"Kaltumah! Ni ba dodo ba ne" ya fada idanun shi na zubda kwalla. Tana kuka yana kuka.
Tana tirjiya tana kome. Haka ya fita da ita gidan Ya Man.
Yana kokarin fita fada ya shigo da ita. Ya ce.
"Ya Man gata Allah ya dawo min da ita"
"Ku shiga da ita dakin karatu ku kunna mata Zaitun! Kuka ce ita ce suka zo daga gidan su A'ishah! Wannan shine fassaran da Hajiya Halimatu ta bukaci sanin ta wacce alaka ce, Allah ya albarkaci rayuwar A'ishah da Yaran ta"
Farin cikin da ake a cikin gidan babu iyaka, dayawan da suke kallon auren Zayn da Titilopemi wani abu ne da zasu kiran shi alkhairin.
Ya Man kan koran su, yayi suka bar gidan ita kuma Zayn da su Abul suka zauna a jikin ta,.aka shiga mata addu'a ba a mata ruki'a ba, sai dai karfin Addu'oin da hayakin da ake take aljanun suka fara ihu.
"Turo mu aka yi mu korata, zamu fita Ades yayi mana na shi kuma zaku kashe mu toh mun bar jikin ta zamu koma jikin Zinatu da ta turo mu"
Babu wanda ya ce musu cikan ku har suka fita, ta koma ta fara barci.
Haka gidan suna yara suka samu Sunan kakanin su, da Hajiya akwati uku Hajiya tayi daya na mejego daya na yara maza uku daya kuwa tace ta takwaran ta ce, ita Me sunan Hajiya ana kiran ta Jasrah, Jawad AbdulMalik Yarwa ana kiran shi Jawad, AbdulMalik Zain Malami ana kiran shi Jawdan, Yusuf me goro ana kiran shi Jawhar, haka yaran suka samu kyautattaka daga iyaye da kakanni, Hmm Malam Abul mota ya bawa Jasrah da uban niki-nikin kaya.
Nan kan Angon karni sai fashewa yake nan shi Uban Yar da ake kamun ta.
Haka suka yi shagali da yamma aka yi gagarumin walima, wanda aka yi nasiha da fadakarwa, inda aka yi rabon jakunan hoton yaran me ɗauke da snack turaren wuta, yaji da memo book da kananun Alqur'anin me ɗauke da Yasin.
(Lolz baa yi rabon mota da kudi ba, abinda zai anfaneka aka baka so no more karya🙄🤣)
Haka aka watse nan aka kuma koma gidan Ya Man yan uwan Kaltumah suka ce ba su tafi ba sai ta farka.
Aikuwa Ya Man koran su yayi tare da cewa kar su dame shi.
**Washi gari da kanta ta farka tana faɗin.
"Hajja don Allah kice Ya Man ya bar ni wallahi bana son Abba Yarwa"
"Ai fa sai kiyi domin zama da Abba Yarwa ko baki yi dan Allah ba zaki yi dan jikokin ki waye zai kula miki da matar dan ki? Wai ma baki san kin girma bane? Duba kanki a madubi shegen taurin kanki nan ya kare miki"
Ta mike ta bar ta, kasa Mikewa tayi ta rushe da kuka, har aka fito sallah asuba. Itama tayi wanka da sallah sannan ta dawo Hajjah ta bata wata sabon Exclusive dinta, ta saka yadda aka dinka aka mata Borno style haka ta ajiye shi dama Ya Babba ce ta mata a sallah.
Kafin kace me gidan ya kuma cika sa yan uwa, lokacin da Hajiya suka zo daga gidan Zayn aka shiga yaushe gamo ita kan bata san su ba. Sai da sika mata baya, sannan tayi ta kuka ta ce musu.
"Abin da na haifa ya mutu ko"
"Assalamu alaikum " ya shigo dakin cikin shigar fararren shadda, shi da Abul.
Kuka ta fasa a hankali, ko basu gaya mata ba, daga yadda suke kallon shi ta fahimci shi ne Zayn din.
Haka ya motso gaban ta, ya mika mata sabon hanky da Titilopemi ta bashi da zasu fito wanda ta samu a wurin yaran.
Tunda ya isa gaban ta, ya dauki hannun ta ya saka a gefen fuskar shi.
"Ammyna"
Wani irin sanyi ta ji ya sauka a ranta ta tuna kafin tayi Haukar yadda tayi ta surutu da cikin jikin ta.
"Na'am"
Kifa kan shi yayi akan cinyar ta. Yana shashekar kuka.
"Surukina a dai yi a hankali wallahi ina gefe domin zan gayawa Heart beat dina yadda ragon maza yayi ta sharban kuka"
"Kai dai Abul kara'i baka da kunya, wa Surukin naka kake fadawa haka?"
"Eh Hajiya bari na gaya mishi ahtoh" cikin fushi Zayn ya ce mishi.
"Zan ga uban da zai saka Ni na baka Jasrah"
"Banza zolayar ka nake"
Haka suka yi ya draman su da baya karewa har so ake a ga Zayn da Abul suna rigima. Ya Man ya ce .
"Wallahi yadda kuke fadan nan haka muke yi da Kakan Abul Kara'i"
"Ya Man karka biyawa Hajiya Umma Abul Khair ne fa uban Alkhairi"
"Toh Allah yasa kasan sunan ka na asali " inji Ya Man,
Cikin wani isa ya ce mishi.
"Ya Man, Suna na Amin"
"Banza wallahi ban san sunan ka Aminu ba shi yasa kake boye sunan Aminu sai kace ka fito daga kauyen Zari'a "
"Zayn kasan me"
Wallahi ya manta a inda yake tsabar masifa.
"Zaka ci Ubana ko?"
"Ka kyauta min dan Ubanka" kuma ga iyayen su a zaune dafe goshin sa Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Don Allah kuyi hakuri haka Allah yayi su basu girmama al'amarin iyaye amma yan banza idan Allah ya nufa Auratayya ya shiga tsakanin su, zasu daina zage-zage."
Mikewa suka yi kamar munafikai zasu fita Ya Man ya ce musu.
"Ku zauna a rufe da addu'a " haka aka rufe shi kan Malam Father idanun shi yana kan yar budurwan shi.
Haka kowa ya watse washi gari Hajiya da Uncle da Aunty Rukayyah suka koma bayan an hada musu tsarabar su, suma yan Edo sun koma Edo da shatara na Arziki anan ma Titih take jin labarin abinda ya faru da Aina'u ta ce ta yafe mata.
**
Jego sosai Aishah take da yaran ta ga kulawa da take damu da tattalin dangin miji,.satin su biyu Zayn ya koma.
Sai da tayi wata biyu me kyau, ta aka sauke ruwan wanka.
Amma akwai me kula da Yaran ta, sai da Yaran suka cika wata hudu Zayn ya dawo a lokacin suka kwashi yaran sai Edo, a kofar gidan su Aina'u suka hango tana Haukar da dirzan gaban ta da dutse tana rankwashin kanta.
Kallon ta Titih tayi tana faɗin.
"Kowa yayi me kyau zai ga Me kyau Aina'u na yafe Miki"
Daga nan suka wuce cikin gidan su Titih, sai yamma Zayn ya wuce masaukin shi. Bayan ya gama murza matar shi son ran shi.
Satin su biyu, suka wuce Kano suka kayi sati Daya daga nan suka nufi Ethiopia nan kan dake Maman ta tana can sai da suka yi wata guda, sabida Kakar Titih ba lafiya na wurin Uwa.
Daga nan suka wuce London inda zasu yi karatu lokacin watanni yaran bakwai, cif a duniya a can Nijeriya kuwa babban fili Baban Zayn ya bata a nan maiduguri Zayn da wani abokin shi suka cire mata kyakyawar asibitin ƙwaƙwalwa babba, shi yasa Zayn ya kawo ta, ta kuma samun damar karo ilmi.
Tunda suka iso suka baza soyayyar su, da taimakawan shi Allah ya bata ikon nutsuwa a kan yaran ta, ga karatu da kula da iyali dole suka dauki wata nanny yar kasar Ethiopia aka kawo musu.
**
Bayan shekara biyu, yaran sun yi wayo ba laifi. Jawad, Jawdan, Jasrah Jawhar. Sun taso gwanin ban sha'awa kowa son yaran yake, jikin ta ya koma normal shima ganin yaran yasa bai damu da kara haihuwa. Suna gama karatun su, suka dawo gida domin son ra'ayin turawan nan su rike su, ranar da suka dawo wanda yayi daidai da cika auren su, shekara uku ya sata ya ci kwalliya shi ya zab'a mata kayan da ya saya mata tun daga London, ya tawo da shi bai sani ba.
Haka yasa aka shirya yaran suka nufi Aisibitin da yasa mata sunan yaran. Sannan suka nufi inda ake taron bude asibitin . Kuka ta saka tana kallon abin da yazo mata bazata.
Haka ya mika mata key tayi ta kuka.
Allah ya bata miji ya bata dangin miji masu kaunar ta, me zata ce?
Sai Alhamdulillahi.
Haka aka ayi yar walima sannan suka dawo gida, ya tsara mata kome. Juyawa tayi ya sumbaci bakin shi.
"Yaushe ne bikin Abul?"
"Rabu da dan iska dakyar na shawo kan shi, kin san dick ne a hannun shi dan Zallama mata biyu sai aura cikin week daya, shine xan nufi kaduna!"
"Ya batun Papa da Mama?"
"Ke raba Kanki da tsofaffin nan wallahi ya share idan nayi magana ma hautsina suke ji, jiya naji ya Man yana cewa zai bata wani almajirin shi yana da mata uku zata shiga na , shi kuma an sama mishi wata bazawara da mijin ta ya mutu yaranta uku zata auri Father" ya kai aya yana tagumi.
"Ya Man ya kyauta min wallahi suna son juna tsabar kunya ce, dan haka ni zan kai sadakin Ammy"
"Kin san Allah ki rufa min asiri, Ammyn kunyar ki take ji zata miki fada."
"I don care, wallahi ba zata auri me mata barkatai ba"
Haka kuwa suka yi Zayn yana wucewa bikin Abul da zai hada Judaal da Inayat Musa Me Gari, Titilopemi da su Abbaghana da Abbalawan, da Uncle Kashim aka fara sadakin Ammyn dama ta kwashe yaran gabanta Ƙarku ga yadda take son Jawad kamar ta lashe shi wato AbdulMalik Yarwa. Amma bata son me sunan shi, ai kuwa Ya Man son da yakewa Aisha ya ce mata cikin turanci.
"Ina jin kunyar ki tambaye ni abu na kasa amsa miki an jima za a daura auren"
Haka kuwa ya faru, ana sallah la'asar aka daura auren, Abbaghana a ranar ya kira Abba Yarwa ya gaya mishi ga sako nan yaje airport ya amsa.
Itama kuma Bata sani ba, sai shiryawa Titin tasa yayi cikin tsadadden laffaya, sannan suka kaita airport tare da cewa zata Umrah ne Zayn yana Abuja yana jiran ta.
Haka ta tafi rai a sake.
Sai dare suka isa, sai ganin shi tai yazo daukar ta. Ta wani dauke kai tana daure fuska haka suka nufi wurin motar shi ya bude mata ta shiga.
Allah ya bada zaman lafiya amarya da ango.
**
Kaduna.
"Banza taya Yarka kishi kake?"
"Ko daya kawai ina imagine yadda zaka auri yan iska ne"
"A'a Zayn nima dan iska ne, zan gyara kuskurena da auren su ne, kawai tunda har yau basu da tsayayyun maza"
"Haka ne kuma wallahi"
Haka suka gama hidimar bikin dan Maman Judaal taso Zayn ya auri yarta yaki.
Sai dai komawarsu kan Abul bawai sun nime shi bane shi yayi niyya.
Bayan bikin Zayn ya koma Maiduguri, ya samu labarin bikin baban shi da maman shi.
"Zayn ka rike A'isha da Amana ita da Abul Khair da Hajiya Umma da Bashir, sun kai inda ake nima nagarttatun mutane. Don Allah ka rike su zaka ji dadin su gaba"
Yaji dadin haka sosai dan haka ya yi ta godiya.
Koda ya koma gida kasa mata magana yayi sai da ya kira Abban shi ya ce mishi suna kan shirine zasu wuce South Africa, yadda yaji yana hira cikin nishadi ya gane sun dai-dai ta da matar.
Shima cikin wani irin shauki, ya turmusa matar, tare da godiya irin gudummawar da tabawa ahalin shi kowa na farin cikin da samuwar ta cikin su.
Rungume shi tayi tana faɗin.
"Ya Hajiya Umma?"
"Tana can wai Hajiya Umaima tazo a mai da ita kin san Muhideen sai a hankali, sauran yara matan Basmah da Ummi basu kula da ita shine Abba ya ce sai na yafe mata . Hajiya tace ko na yafe bata yafe ba dakyar na shawo kan ta ta hakura. Ina son Hajiya dake , da Abul da Uncle Bashir. Amal zata dawo nan da zama, Thank you"
"Kai haba Alhamdulillahi, naji dadin haka Allah ya kawo ta.."
Ta fada tana sumbatar mijin ta, shima kuma rungume ta yayi...
Alhamdulillahi anan na kawo karshen zayn Malik wanda na fara 30/ June/ na kammala 12/August/ Alhamdulillahi Allah yasaka da ALKHAIRI Nagode sosai...
Allah yasada mu da Alkhairi, Ƙarku manta ku saka mu a cikin Addu'oin ku ni da sauran al'ummar musulmin duniya daku kanku Allah ya biya mana bukatar mu ta alkhairi, Allah ya zab'a mana shugaba na gari, Allah ya bamu zaman lafiya da lafiya, na yafe maku Allah yasa ku yafe min Nagode sosai 🙈
Bye bye Allow me to rest.... Allah ya haɗa mu a wasu labarin yanzun ka na gaji wallahi jiki yaki min.....
**
Kawo musu ruwa da snacks aka yi, Abul yabi kugun matar da ido, musamman yadda take juya shi kamar ta saka balloon juyawa yayi ya kalli Zayn yana faɗin.
"Matar nan duniya ce, don Allah dubi kugun nan mamalam, idan ina da irin wannan Billahi bani kuma leka waje."
"Karya kake dan Ubanka, tunda ka fara cin na waje sai Ammyn ta haɗa da rokon Allah "
Ya fada mishi yana daukar glass cup din da aka zuba ruwa a cikin shi.
"Dan iska mara mutunci an ce maka ba zan tuba bane? Ko an ce maka zan zauna ne haka!"
"Hmm Sarkin wayo wato ka gama cin na mutane a waje ka nime me kyau kaci a ciki toh ba wannan, yadda ka lalata musu yara haka zaka auro su, domin ko kazo niman aure sai na gaya musu kai mutumin banza ne dan iska me dick a hannu "
"Ya ishe ka dan Ubanka,.yaushe Hajiya Umma ta daina saka maka pampers dan Ubanka "
"Na yarda duk da haka ni ba watsattse bareka bane kai fa kullum yawo kake da abu a hannu "
Wannan kalman na watsattse ya bawa Abul haushi domin haka ya sauya wurin zama, yana hararan Zayn wanda shima yake d'aga mishi kafad'a tare da cewa.
"Idan kayi zuciya ka bar bin yan mata"
**
A hankali ta fito daga ban daki, tana tsane gashin ta da towel, pink colour zama tayi a gaban mirror tana kallon kanta, gashi dai bata da matsalar kome amma bata da nutsuwa, kome q wadacce yake a rayuwar ta, amma ta rasa gane uwa ta rasa ko Uba? Gata dai gashi nan tana gani, soyayya tana samu amma bata san ya zata yi da rayuwar ta ba, shi kan shi Ibadar bata da yakinin zai karbu, kurawa kan ta ido tayi, wacce rayuwa akwai ƙaddarar shi amma tatta rayuwar ƙaddarar ta kenan fadawa mugun aikin alfasha.
Kasancewar garin da sanyi yasa ta shafa mai fuskar ta kuwa bata yi make-up ba, dan she believe da tana da natural beauty no need make-up, ita har kyau ne kabilar mahaifiyar ta, da shi kan shi Mahaifinta suna da kyau na asali, tunda kakarta Baba ya gaya mata su din fulanin gyambu ne, sannan itama a kabilar mahaifiyar ta, suka da relate da fulanin Ethiopia, masu kyau asali mara algus, jona handdry tayi ta fara busar da gashin kanta, tare da kame fuskarta mara hayaniya, kwali kawai ta shafa sannan ta shafa mai ta kuka taje kan ta, kafin ta mike ta nufi wurin kayan ta, ta bude closet din ta me cike da kaya kama wata Barbie, haka kawai take jin sha'awar shigar gargajiya, dan haka ta dauko wani atamfar Super wax, wanda aka yi shi dogon riga iya gwiwa, dauko push up bra din tayi ta saka, sannan ta dauki pant da underwear dinta, ta saka tana kallon kanta musamman da pant din ya kasance lingerie ne, irin sexy pant din nan, iya gaban ya rufe bayan a bude sai dan siririn igiya da ya ratsa tsakanin mazaunin ta.
Gyara zaman bra din tayi da pant din, sannan ta dauki rigarta ta saka, tana gyara zaman rigar, bude kofar dakin Aina'u tayi ta zuba mata ido, musamman hips din da suka wani cika gown din, bata juya ba, domin burinta na son xuge zip din rigar, bakin ciki ne da jin haushi suka cika ran Aina'u, a hankali ta tako bayan Titih ta ja mata zip din zama, tare da cewa.
"Yau kuma nigeria aka tuna?"
Kallon Aina tayi ta mirro sannan ta ce mata.
"Wani abu ne?"
"A'a" ta bata amsa a takaice, a hankali ta kai hannun ta kan kugun Titih.
"Mijin ki zai huta dayawa Titilopemi, amma idan ya kasance ba Imaden kika aura ba fa? Zaki iya nuna mishi past din ki, ko zaki yi covering din shi ne, ki aure shi bayan bai san wacece ke ba?"
Cikin rashin damuwa ta buge hannun Aina'u tana faɗin.
"Kina da wani issues ne akan Rayuwata?"
Rike baki tayi tana kallon Titih.
"Me kike nufi? Kawai daga tambayar ki sai ya zama wani abu?"
"Dole na tambaye ki?" Ta ajiye dan karamin kit na dan kunnen ta, sannan ta juya tana me harde hannun ta a kirji.
"Toh amma gani nayi ai family Imaden basu san wa zasu daukawa dan su ba, sannan kin san yadda suke girmama jinin da xai fita a jikin mace ranar farkon haduwar ta da d'a namiji?" Ta tambayi titih tana dariyar shakiyanci. Wacce tayi mutuwa tsaye, baki daya jikin ta yayi sanyi, kamar ruwa ya cinye ta.
"Koda yake, ai dildo kika amfani da shi ko? Ba matsala tunda nasan bai yi ruined virgin dinki ba" har zata wuce cikin fushi Titih ta fincikota.
"You know what? Zan baki mamaki a iyakar rayuwata, wannan ya zama last discuss da zamu yi dake akan lifestyle dina, idan kika kuma shiga abinda ya shafi rayuwata zan dragging din ki ta yadda ba zaki gane ba" sannan ta ture ta. Domin ta fara kai makura a iskancin da Aina'u take mata.
Faduwa tayi sannan ta kalli titih da ta dauko Princess coat dinta light brown ta saka kafin ta ribbon ta kame gashin ta, sannan ta nad'e shi sosai, tayi donut da shi, kafin ta dauki dankalin kayan ta daura akan ta, sannan ta yane kanta da mayafi.
"Titilopemi baki san wasa bane?" Juyawa tayi ta dauki bag dinta na crossbody, sai takalmin ta maryjane, ta shirya tsaf, kafin ta fesa turaren Arabia perfume.
Sannan ta gyara dakin kamar bata yi kome a cikin shi ba, sai kamshin turaren ta yake, kafin ta fito abinta.
Zuwa gaban towel din ta Aina tayi ta dauka tana shinsina towel din ta, ganin ta fita har lokacin Aina bata fito ba, yasa ta koma dakin da sauri. Turus ta tsaya tana kallon Aina da take kara damke towel din ta.
"Wannan wani irin iskanci ne? Ki fita min a daki"
Ta fada a fusace, tana kwace towel dinta.
"Titilopemi please ki bani damar na jiyar dake dadin da baki tab'a ji ba, ki bani damar da zan banban ta miki tasirin mace yar Uwarki akan namiji, wallahi idan kika nace sai namiji tsofa zaki yi da wuri kuma karshe yana ganin baki moruwa ya juya miki ba."
Tass ta wanke ta da mari, tana huci cikin mugun takaici.
"Jahilcin nawa bai kai ga in yi abin da Allah ya tashi alumma guda domin kamzanci shi ba, ke kin zata ina wannan rayuwar ne dan naji dad'i, daga lokacin da kika gaya min magana dazun nan na kara jin tsanar koke a raina. Ko ban auri Imaden ba Allah zai bani wanda zai kula da rayuwata, dan haka ki fita min a ɗakina dan kin fi karfin dabba sai dai matacciya janaba"
Murmushi Aina tayi tana me janye hannun Titilopemi, ta na fadin.
"Naga abinda na gani ba zan tab'a barin ki ba, Wallhi sai na yi miki abinda baki zata ba, kyakyawar fuskar ki, zuwa surar jikin ki sai na lalata shi da hannuna, naci na saka wannan hannun nawa na huta gaban ki na fasa fatarrrr" sake dauke ta da mari Titih tayi cikin jin haushi ta shiga ture ta, a fusace ita juya tare da ture Titi da bango. Tana me saka kai zata sumbaci bakin ta, ita kuwa ta kifa mata mari, dambe sosai suka yi sai da madam Clara, me musu aiki ta shigo da gudu, tana me shiga tsakanin su.
"Kuma ki hada kayan ki, ki bar min gidana, kar na dawo na same ki, Ma Clara ki fitar min da ita"
Babu musu ta fitar da ita, ita kuma ta koma ban daki ta sakarwa kanta ruwan sanyi, zuciyar ta yana kara bugawa tana jiyo muryan Aina tana zagin ta.
"Ba sai kin Kore ni a gidan ki ba, karuwa yar nagada, ko ance miki bamu san uwar ki da Ubanki zaman dadiro suke ba, tsinaniya wacce aia haife ta a hanyar zina, kuma na rantse da Allah sai na kwanta dake, na kwanta dama abinda kike boyewa"
Kuka Titih take tare da jin tsanar kanta da kuma halin da take ciki, dan haka ta zauna tai kukan ta ya ishe ta, sannan ta fito ta sauya kaya cikin sweater dress, dogon riga ne me kauri har kasa, hat ta daura akan ta sai scarf da ta yafa a wuyarta. Sannan ta fito tana kallon yadda Clara take shirya musu abinci, table din ta nufa.
"Mss Abdul Ganiyu, kiyi hakuri da abinda ya faru, don Allah karki dauki haka ya raba tsakanin ku,"
"Ma Clara! Please ki cire bakin ki a fadar nan ta fita ta bar min gidana bana son ganin ta"
"Toh shi kenan" baturiyar ta fada, toaster bread da tea ta sha, sannan ta mike zata fita.
"A'isha don Allah kiyi hakuri, wallahi bacin rai ne. Amma don Allah ki rufa min asiri bani da kowa a garin nan sai ke ban san ko ina ba sai nan da makarantar mu, don Allah kiyi hakuri"
"Ki fita ki bani wuri bana son kara ganin ki, gida kuwa nawa ne nace bana son zaman ki a cikin shi, na yarda iyayena zaman dadiro suke, it's my fault ne? Ko an ce miki ina jin dadin rayuwa haka ne? Bari na gaya miki da ace ina da iko da Destiny dina na rantse da Allah baki isa ko gaya min kome ba, rayuwata daban na iyayena daban, ba sai kin min gori ba. Sai dai na gaya miki bani ce na janyo ki rayuwa ta ba, ke kika shigo rayuwata dan haka yanzu ma ba damuwa ni nace ki fita a rayuwata, idan akwai abinda yafi abinda kika faɗa ki fada ko kika sani ko cigaba da sani, kowani mutan yana tare da ƙaddaran shi You can go anywhere you like" daga haka tayi ficewar ta. Shiru Aina tayi tana nazarin abinda ya kai ta maganar banza akan Titih.
Kasa zama tayi domin tasan wallahi ko hostel bata isa ta kama ba, Titih ce rufin asirin kaf a garin nan duk abinda take yi da wadakar da take da bazar titih take, dan haka ta dauki wayarta ta kira Baban Titih. Tana kuka take gaya mishi abinda ya hada su, yanzu gashi ta kore ta.
"Shi kenan zan bata hakuri amma ana kai zuciya nesa, domin A'isha bata cika fushi haka ba, sai ka kure ta." Bayan ya gama fadar haka ya kashe wayar, ta kira Imaden ta gaya mishi tana kuka. Amadadin ya fahimci makirci ne sai ya shiga zagin Titih tare da cewa.
Shi bai san lokacin da ya fada soyayyar ta ba, ashe dama haka take da rashin mutunci, duk da tana rufa mata asiri bata sani ba, shine zata juya mata ba. Sannan ya daura da tayi hakuri , shi ya fara tunanin fasa auren Titih dan yanzu ya gane bata da tarbiyya ba yar mutunci bane, idan da yar mutuncine ba zata wulakanta Aina ba, dan haka ta share hawayen ta, nan da wata me zuwa zai zo ya ci Uban Titih.
Tunda ta fahimci Baban titih goyan bayan ta yayi, shi yasa ta bullo da Imaden shi kuma ganin kamun kanta yaƙe gani har yana cewa ban da ƙaddara me zai yi da mace a fuska kamila a bayan fuskarta yar duniya.
Da wannan ya kashe wayar, dariya Aina'u tayi dan ta kusan wargaza auren titih da Imaden duk bura uban da za ayi sai ayi.
**
Cike da matsanancin damuwa ta isa gyne, babban damuwar ta ta hadu da Dr Emily. Itama Yar Ethiopia ce kuma tasan family din Maman Titih. Tana can dakin haihuwa, zata shiga nurse suka hanata shiga.
"Please ina son ganin Mom ne" dake gabaki daya asibitin da Mom suke kiran Dr Emily.
"Ok ba damuwa" shiga tayi ta kalle ta, kafin ta isa gaban ita Mom din, ta rike hannun Mom ta fashe da kuka.
"Don Allah ki duba ni, ko nayi ruined virgin dina"
Yadda jikin ta yake rawa yasa Matar ta ajiye abinda take ta cewa sauran nurse din da suke karban haihuwa .
"Ku gyara baby din da uwar bari na duba Yarinya ta" ta ja ta wani daki.
"Me yasa baki da hankali? A gaban nurses kike fadar haka? Karki kuma yin haka bana so, kin bawa wani Kanki ne?"
"A'a shi din ne kawai, amma ina tsoron kar wani abu ya same wurin na rasa shi har abada"
***
A jirgi kuwa tsakanin Abul da Zayn an yi fada ya kai sau goma, domin kuwa idan ya ga mace ya yi magana haka Zayn zai ce mishi.
"A dai ji tsoron Allah, domin na zaka lalata tarbiyyar yar wani ba kace a baka me kyau ba, dan Ubanka ni zan bada labarin iskancin ka"
"Mara mutunci ko kunya baka ji ba, zaka lalata auren bawan Allah tir da mugun halin ka!"
"Na yarda dan Uban mutum ko gidana ba zan yarda taure yazo ba, domin kar busurancin mutum ya tashi akan mata ta"
"Allah ya min tsari Zayn wallahi yadda zan bada rayuwata ta domin kare naka haka zan kare matar ka da Yaran ka, kai dan bura ubanka ko mutuwa kayi ba zan auri matar ka ba, kawai ina rokon alfarma idan Allah yasa ka kaifi Ya mace ta farko don Allah ka bani auren ta"
"Kutmar Ubanka, Abul Khair kai ba Abul Khair bane Abul sharri ne iskancin kama ya wuce kan kowa ya koma akan Future daughter na, dan Ubanka ba zan baka auren ta ba, gyara ka mutu da son ta"
"Ku dai wallahi baku gajiya da abin kunya wai ma kai Abul ba sauya wurin zama kayi ba?"
Inji Uncle Bashir.
"Uncle Auta yaushe ka koyi sa'ido dama maganar Hajjos gaskiya ne , baka iya kome ba sai aukin tsegumi"
Takaici ne ya kama Uncle Bashir, ya cewa Abul Khair.
"Sai na ruguza bakin ka, idan ka kuma kirana da auta dan kaniyar ka,.ga autan Hajiya nan ya nuna Zayn da ya harde tare da saka earpies a kunnen shi, kamar baya jin su. Nan kuwa jin su yake.
Lumshe idanun shi yayi yana sauke ajiyar zuciya, alamar zai yi barci.
"Dan me bakar hali sai kwanta ai, Allah yasa matar da zaka aura wani ya sumbaci bakin ta" cikin wani irin fushi ya shake wuyar Abul Khair, idanun shi sun yi jajjur.
"Kawai daga wasa zaka kashe ni?"
Ya fada yana tari, kallon su Uncle Bashir yayi kafin ya ce musu.
"Kunga kowa sai kallon ku yake, don Allah ku daina."
Mikewa Zayn yayi ya nufi restroom, ya fara kokarin shi, a hankali ya ciro long big dick din shi, ya fara sake acewi.. ita kanta a murde take ga jijiyar ta rad'a rad'a..
Baya fatan yadda yake nan ya kusanci abincin da Bana shi ba, burin shi da fatan shi duk macen da ya rutsa da ita, ya gamsu cewa nashi ne shi daya shi ya fara cikin shi ya koshi ba tare da wani ya ci mishi ba. A hankali ya wanke crown din shi, da yake zubda wani ruwa na musamman bayan yayi fitsarin, yasa tissue ya goge sannan ya rike abin shi, kafin ya sake silent smile, ya mai da ita cikin boxes din shi. Kafin ya gyara zaman wandon shi..
Karfe bakwai na yamma suka suka a filin tashi da saukar jirage, dake Abu Dhabi na kasar Dubai...
Sai da suka yi hutun awa daya, kafin jirgin su na Denmark ya tashi ...
Alhamdulillahi anan na kawo karshen Free pages...
Ga masu buƙatar cigaba
Sai su biya ta nan.....300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/14, 6:36 PM] Queen: Chapter-18
"Toh bari na gani, amma kina masturbate ne?"
T
a tambaye ta fuska a daure, kamar zata mare ta.
Matsalar kwalla Titih tayi tana gyada kanta.
"Amma You are very stupid, taya zaki kasance haka? Idan kuma da wani abu ya same gabanki fa? Kin san illar da abin yake yiwa mace? Bari na gaya miki matukar kina son ranki da lafiya, dole ki hakura da shi hakura da amfani da dildo ko kuma kina ji kina gani ki samawa kanki vagina Cancer."
A matukar firgice ta sake wasu tagwayen kwalla, tana girgiza kanta.
"Don Allah ki taimaka min wallahi ba zan kara ba"
Kara lura tayi da yadda take kokarin nuna mata gaskiyar bata jima da fara amfani da dildo din ba yasa Dr Emily ya shiga duba gaban ta, tare da saka wasu yan na'ura.
Ajiyar zuciya tayi sannan ta ce mata.
"Ki kiyayye lafiyar ki, domin shi dildo din nan da kike gani yana iya haifar miki da mutuwar wasu jijjiyoyin ki masu amfani, sannan haramun ne ma a addinin musulunci da Kirista, kin ga kenan babu amfanin haka, sannan idan aure kike so kiyi magana sai a miki ba wai kina biyawa kan ki bukata ba, sannan ku nemi masana ilimin hakan matsalar ki zasu taimaka miki "
Gyada mata kai tayi, har zata fita ta de mata.
"Gashi ki saya kina sha, zai taimaka miki sosai "
"Thank you Mom" sannan ta juya ta fita.
Rike takardan tayi hawaye na zuba mata, wannan shine first time na farko da take regret akan abinda ta aikata.
A hankali ta wuce Phamcy ta sayi maganin sannan ta saka a cikin Aljuhun ta, kafin ta wuce nasu department tana sauke ajiyar zuciya.
Dake ta manta da wayar ta yana silent bata damu da ta duba, sai da suka gama abinda za su sannan ta ciro wayar a matukar gajiye.
*Dad* ta gani a kan screen din wayar, idanun ta cike da kwalla a hankali tayi dialing Number din,. Cikin sanyin halin irin na shi ya ɗauka, a hankali ya ce mata.
"Mamawo!" Kamar dama jira yake ya ambaci sunanta ta fashe da kuka, har da shashekar kuka.
Shi kan shi da yake mahaifin ta wallahi yasan suna shiga hakkin yar su, yasan sun bata wani irin tarbiyya mara kan gado, a hankali ya rintsa idanun shi kamar yana gaban ta ya ce mata.
"Light!"
"Yes Papa am sorry light!"
"But Pap Laifina ne ko ƙaddara ce ta bani haka?"
Murmushi yayi irin na manyan da suka san meye rayuwa.
"Mamawo karki nuna hannu ga alkalamin ƙaddara, kar ki ce tak akan alkalamin kaddarar ki, waye ya tab'a min Uwata?"
"Pap indai haka ne don Allah ku koma auren ku da Maam don Allah, idan baku mai da auren ku ba, wallahi karka saka ran zaka kuma ganina zan tafi inda ba zaku kuma jin labarina ba." Sannan ta kashe wayar.
Kiran ta yayi ta dauka tare da sakawa a kunnen ta, hawaye na zuba mata.
"Nana A'ishah! I'm feel bad zaman da muke da Erica baya min dadi, amma insha Allah zan same ta mu dai-daita domin ki, kin san ina son ta matukar so amma taki yarda mu fahimci juna balle har mu koma zaman mu"
"Pap ina kewar ku ka turo min Brother Taye yazo min don Allah i miss sameone badly, bye" ta kashe wayar tare da kifa hannun ta a Fuskar ta, ta fashe da wani irin kuka.
Karar da wayar ta yayi yasa ta tsayar da kukan ta Zubawa wayar ido.
*My love*
Ba tare da damuwa ba, ta dauka dan taga miss call din shi, shima .
"Kin ci Ubanki yar iska mara kunya har ni zan kira ki, ki ki dauka?" Hawayen da suke kwance cikin kwayar idanun ta, ne suka shiga sauka daki -daki.
"Yar iska karuwa mara mutunci, mara kamun kai. Jaka har kina da bakin gayawa Aina'u ta bar gidan ki, ki sani sai dai ki nime wani mijin ba dai ni ba"
Hawaye ne ke zuba a idanun ta, yadda yake fada da tsawa, kamar yar shi.
"Kayi hakuri " daga haka ta kashe wayar ta, ai kamar ta watsa mishi wuta a fuskar shi, ya kuma kiran ta.
"Dan Ubanki ina wasa dake da zaki kashe min waya ehhe? Lallai ma wato gaki isashiya ni ina magana zaki kashe min waya dan Uwarki karuwa? "
"Imaden ka bar saka iyyena a cikin rigimar mu, kaga duk abinda kake min ina iya baka hakuri koda ni ce da gaskiya amma batun iyayena ba abin wasa bane" daga haka ta kashe wayar, ta zauna a wurin tana kallon kasa. Kafin ta mike.
"Ban san me kome yake zuwa min haka ba," ta fada a hankali tana sauke wasu irin kwalla, sannan ta mike ta bar wurin tana zaune sai da ta kalli agogon da yake dauke a tsintsiyar hannun ta,
Biyu da minti goma, share fuskar ta tayi sannan ta nufi dan karamin masalacin da aka warewa musulmai likitoci da kuma masu kawo marasa lafiya daga ƙasashen Afrika.
Sai da tayi alola ta gabatar da sallah, kafin ta fito yau ko yunwa bata ji, shaƙar iskar da yake kad'awa da dusar ƙanƙara tayi sannan ta fito ta nufi restaurant na cikin asibitin,. Wurin cin abincin likitoci da nurse ne dan haka babu wani walwala ta shiga ta amshi abinci ta nime sit din da babu yawan mutane ta zauna.
Tana gama cin abincin , bata koma gida ba domin tasan Aina'u tana gidan bata tafi ba.
Haka tai ta yawo a cikin garin Copenhagen tana kallon ko ina. Kamar yau ne ta fara yawo, ta kashe wayar ta ma, bata bin ta kan kowa, lokacin sallah yake tsayar da ita a wuraren zaman musulmai.
Sai wuraren karfe biyu na dare ta isa gida, shima din tafiyar kafa take, kasancewar unguwar su akwai tsaro,
Dan haka yana isa gidan ta, ta hango makotan ku gidan babu kowa, tun zaman su Madam Clara ta gaya musu mazauna gidan wasu couples ne yan kasan Bengali ne kuma sun gama abinda ya kawo su, ganin kamar motar yan sanda yasata dauke idanun ta akan kofar gidan ta bude nata ta shiga a hankali gidan ta, a bakin kofar falo tayi kwalo da kwalbar wine.
"Ya Salam!" A hankali ta kunna wutar falon, hango falon tayi kaca kaca. ga kwalaben wine da suka sha, ga takeaway, tunawa da tayi da gargadin Imaden yasa ta, tsallake su ta wuce abinta kamar dabobbi haka suke kwance akan juna.
Tana shiga dakin ta, ban daki ta wuce tayi wanka ta gyara jikin ta, sannan ta fita ya shafe jikin ta da Arabia perfume, dauko wani sleep dress tayi , transparent, har kana iya hango kan nippy din ta, sannan ta balle maganin ta, ta sha kafin ta dauko goran ruwa ta d'aga kanta ta sha, kashe wutar bakin gadon ta tayi, har ta Lumshe idanun ta, sai ta tuna da bata rufe kofar ta ba, dan haka da sauri ta nufi kofar ta rufe, sannan ta bar key a jikin kofar.
**
Karfe hudu na asuba jirgin su ya sauka a airport na Copenhagen airport, a hankali ya mike tare da ɗaukar kayan shi ya ajiye, sannan ya dauki ƙatuwar coat din shi ya saka tare da hula, kallon mutane da suke ta kokarin fita daga cikin jirgin , sannan shima ya saka jakar shi a baya, ya fito yana kallon waje, duk da babu kankara sosai amma akwai sanyi me shiga jiki, saka jakar yayi a baya tare da.
Fitowa yana kallon Abul murmushi yayi sannan ya ce mishi.
"Kai kan kamar kuncen hauka"
Sake baki Abul yayi, yana kallon yadda Zayn yake gaya mishi bakar magana.
"Ka manta ai gidan mahaukatan da Ubanka ya gina na fito dakin mu daya"
Bai kuma tanka mishi ba, dan yasan ya kure Abul kuma matukar ya cigaba da gaya mishi magana zai iya mishi hauka.
Karasawa wurin Uncle Bashir suka isa, ganin kowannen su ya had'e rai kamar ba shi ba ya ce.
"Allah ya ganar da ku" daga haka aka gama duba kayan su, suka wuce.
Motar yan sanda da suka zo daukar Uncle Bashir suka gani, domin har an bashi babban matsayi a kasar kasancewar shi babban lawyer, shiga motar suka yi aka wuce da su, unguwar su Titih. Daidai gidan. Kallon gidajen Zayn yayi ko ba kome unguwar ya tafi da imanin shi, zai samu peacefully life anan.
A hankali suka yi ta fitowa, ta ka shiga cikin gidan, tun kafin a kai ga wani abu Zayn ya kama dakin sama, yana shiga ya zuba kayan shi da tarkacen shi. Murmushi yayi yana tuna maganar Hajiya.
"Mutum sai kace jemage baka son zaman toh dan kaniyar mutum, idan ya mutu kasa ce gidan shi,idan ka cika d'agawa kasa ita aka saka ka tace bata amsar ka"
"Kai Hajiya sai kace wanda yayi mugun abu kawai dan nace ina son sama? Ai ba wani mugun abu nayi ba da zaki ce kasa ba zata amshi gawata ba"
"Zayn ka ji tsoron Allah ka rabu da kwanciyar sama"
"Hajiya tunda ba tsine min zaki yi ba wallahi ba zan daina zaman sama ba,"
"Da Ubana ba zan tsine maka ba, yawwa na gaya maka idan ma shiga tsakanin mu aka yi wallahi ba zan tsine maka ba"
Murmushi yayi yana kewar Hajiyar shi,
"Dan iska daga ranar da ka samu gindin mace zaka manta da Hajiyar ka"
"Dan Uban mutum ban yi da shi ba, kuma babu abinda mace zata yi ya sani na manta da Hajiya ta ba, fitar min a daki" ya fada yana kallon dakin shi.
D'aga kafada Abul yayi tana faɗin.
"Oho dai. Zan bincike naga ko zan samu wata cika na yi ta rage zafina"
"Idan ka kwaso ciwon gloria dan Ubanka a cikin akwatin gawa zan kai ka Nigeria gudun kar na tab'a ka zama infect nima"
Dariya Aunty Rukayyah ta saka da ta kawo musu abinci.
"Allah ya baku lafiya, amma baku ga tsarin gidajen ba, wani gidan upstairs wani kuma normal flat?"
"Eh iya kudin ka iya shagalinka" inji Abul Khair,
"Gwargwadon munafuncin ka, gwargwadon yadda za aci Ubanka" inji Zayn da bayawa Abul Khair amsa.
"Iya gulmar ka iya cin Ubanka"
"Ya isa" ta daka musu tsawa, tana dafe goshin ta, domin sun fara kular da ita.
"Waye ya turo ki cikin su? Waɗanda basu da girma sai na jikin su zaki damu da yin su." Inji Uncle Bashir da ya riko hannunta, suka fita Zayn da Abul suka kalli juna, sannan suka sake murmushi, fita Abul yayi shima, Zayn ua wuce ban daki ya zuba ruwan dumi yayi wanka da alola, lokacin da ya fito towel ne daure a kugun shi, sai zufa yake digarwa. Dauko wani cotton trouser din shi yayi ya saka, sannan da wata riga cheat out, ya zauna haka yana shafa mai me laushi na jujube da cocobutter, yana dauki abin sallah ya shimfida bayan tadda sallah. Yana idarwa ya dauki abincin ya mai da gefe ya dauki logges din shi ya yi Matashi da shi ya kwanta akan abin sallah. A hankali barci me karfi yayi gaba da shi cike da kewar Hajiyar shi.
**
Karfe goma na safe uncle Bashir ya leko dakin da waya a hannun shi ya samu yana barci.
"Hajiya yana barci bai tashi ba"
Daga can ta ce.
"Allah sarki dan albarka toh bar shi yayi barcin shi, ai sha'anin yaron nan sai shi baya barci a jirgi"
"Toh shi kenan, Hajiya sai ya tashi zan kira ki"
Wannan shine kira na goma sha daya da aka yi daga karfe bakwai zuwa goma na safe,
"Ikon Allah Auta anya ba bakin cikin zamu yi magana da Zainu kake ba, kai ban yarda yana barci ba, toh zan ci mutuncin ka, domin da kaina na saka Uwaisu ya sayo min waya domin na kira Yaron kirki kai kuma zaka hana ni magana da shi ka dai ji tsoron Allah domin me yanke zumunta dai dan wuta ne, aha na gaya maka wallahi ka kiyaye wutar lantarki balle ta lahira domin ba zata maka da sauki ba, Kudin ka ko kudina? Wayar ka ko waya ta, indai ba hassada ka koya ba, ayi mutum da mugun hali, wallahi Uwata da Ubana basu koya min ba, kuma kai dan kaniyar ka ba zaka koya min ba, kaji na rantse da Ubana ba zan yarda idan ya tashi kq kirani ai kai kace yana barci"
Yana jin tana kwalawa Maman Zainu kira.
"Talatu zoki kashe min wayar nan kafin auta ya haɗa baki da mutanen layi su cinye min kudina"
Yana jin aka kashe wayar.
Yanzu shi bai san yadda zai yi da Hajiya ba, domin wallahi tunda tayi waya bai isa ya ce baya tare da Zainu ba, domin yanzun Hajiya zata iya daukar abin da suna hassada ko bakin ciki, juyawa yayi ya kalli Zayn da ya mike dogayen sawayen shi yana sharar barci.
"Dan banza kawai idan asiri kayiwa Hajiya ka since tun wuri"
"Malam Lauya ka bar adawa dani ka koma jam'iyyata idan Hajiya bata soka kamar da ba, kai daga yau zance ta daina kiranka auta ka koma katoto ni ne autan Hajiya"
"Dan iska a rashin auta za a kira ka"
"Kai kan na maka uzuri dan bakin ciki da bin yan mata me dick a hannu"
"Uncle Bashir zan ci Uban shi"
"Kyale shi munyi mishi uzuri Allah ya shirya mana shi"
"Kar ma kuyi min yan bakin ciki barcin ma mutum bai isa yayi cikin nutsuwa ba sai an tashe shi Uwar me zan baku da kuka tashe ni"
Ya tambaye su yana kara harde hannun shi a kirjin shi.
"Mara mutunci uban me zaka mana"
"Oho dai gaku tsaye kamar dogarai". Ya fada yana gyara kwanciyar shi.
Murmushi suka yi kafin kowa ya kama gaban shi, ba karya ko barci yake su a wurin su a takure suke dan wannan bakar magana da yake gaya musu da kamammiyar fuska kawai ya ishe su,.ko wannan gidan da suke ciki sun san ba gwamnatin Denmark bace ta basu gida ne daga gidajen Chief of army staff, dan gidan da aka basu tun da Uncle Bashir ya turawa Zayn ya ce baya so, yayi mishi karami shi babban gida yake so, sai gashi ya turawa Chief of army staff ya , shine ya turawa gwamnatin Denmark ita kuma ta basu wannan gidan, domin gidajen hadin gwiwa ne tsakanin Chief of army staff, suka gina shakaru goma kenan ana zuba haya a cikin gidan.
Kuma abin da ya kara burge su yadda tsarin gidan yake, zaka iya saya idan ka gama cin lokacin ka, sai ka sayarwa Hukumar gidajen su kuma su saya su gyara abin su.
Karar kar'arawa yaji, a hankali ya saka kunne can kuma yaji ana haurowa sama, kaya ne niki niki. Ana ta shigowa da dakin shi, dauke kai yayi sannan ya cigaba da kwanciyar shi, har wurin karfe sha biyu sannan ya mike yana kallon kwalayen, murmushi yayi ya shiga bude su yana gyara kome kayan shi da Hajiya ta soya mishi, wanda tun kafin su iso aka saka a jirgin cargo.
Sai da ya gama gyara kome na dakin ya shimfida bedsheet me kyau, sannan ya jera kome a muhallin shi kafin ya sauko kasa, yana kallon yadda ake ta birkita gidan, tab'e baki yayi sannan ya kalli yadda aka jera wayoyinsu, daukar na shi yayi ya nufi waje. Yana kuna wayar ya ga babu Service. Dole ya fara tafiya a hankali kamar ba a sanyi, yana tafiya yana kallon yadda garin ya ɗauki shiru.
Kasancewar yau ranar hutu ne ga ma'aikatar kasar, sai da yayi dogon tafiya kafin ya isi bakin get din estate din, ya tare taxi ya fada mishi sunan wani babban mall. A can yayi sayayya har da layin waya, ya saka a wayar shi kafin ya fito da sauri ta bangaje shi ta shiga ko juyawa bata yi ba, ta shige da sauri, wayar shi kuwa yadda ta fadi hak..
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/15, 8:10 AM] Queen: Chapter -19
Bin bayan ta yayi da idanun shi da ya kankance shi yayi yana kallon wayar shi da tana faduwa tayi duhu. Alamar taci screen.
Lashe bushashen lips din shi yayi yana bin bayan yarinyar da wani irin kallo wanda yana hango yadda zai ci mutuncin ta.
Yana tsaye kamar statue, ta kuma fitowa tana kallon agogon hannun ta.
Fisgo ta yayi tare da haɗe fuskar shi kamar an aiko shi.
"Dalla malam sake ni" ta fada a tsiwace.
Murde hannun ta yayi sai da kashin hannun yayi wani irin kara, tsabar azaba bata san lokacin da ta sake fitsari a jikin ta ba, ya ture ta tare da ɗaukar wayar shi ya koma cikin store din ya sayi screen aka sauya mishi akan wayar dake store din har da gyaran waya suna yi. Yadda ya murde hannun ta, ta zube a wurin a sume bata kuma sanin me ya faru ba, sai da yazo fita ne ya ga cops guda biyu suna jiran shi.
Kallon shi suka yi tare da gabatar mishi da kansu.
"Yanzu aka kira mu, kana son tadda hankali da cin zarafin Mace shine muka zo mu tafi da kai"
"Ku duba footage na cctv na store ɗin. Idan nayi laifi sai mu tafi" ya fada yana d'aga kafadar shi.
Haka kuwa suka duba domin ita kan an wuce da ita asibiti.
Ana zuwa inda ta bangaje shi ta mishi asara yan sanda suka kalle shi.
"Kayi hakuri duk da bamu haka bane, da ba zamu nime tare ka ba. Don Allah kayi hakuri amma ka duba ta a asibitin da take"
"Ok zan duba ta"
Ya fada yana barin store din ga uban asarar da ta sa shi, tsaki yayi ya tari taxi har estate din su, yana shiga ya zuba musu kome sannan ya haura sama abin shi. Yana jan tsaki dan ya tsani kayan haushi.
Bin shi da idanun suka yi suna mamakin sauyin shi lokaci guda, tab'e baki suka yi, yana shiga dakin Baby Amal tana bin bayan shi.
"Ya Zayn ka bani abin da Hajiya ta sako maka" ta tambaye shi tana kallon yadda ya haɗe fuska.
"Gasu can ki dauka"
"Ya Zayn kamar ka ji haushina"
Kallon bakin ta yayi yana cewa.
"Sweet heart taya xan ji haushin ki? Kawai wata mahaukaciya ce ta buge ne,.sai da waya ta. Ta fashe" yaja fasali yana kallon yadda fuskar ta yayi alamar taji haushin abinda aka mata.
"Toh Allah ya bata lafiya, kayi hakuri ka ji"
"Amin tunda na karya mata hannu"
Aha ta zare idanun waje!
"Ya Zayn it's cruel Babu kyau ka jima mutum ciwo. Allah sarki i pity for her"
Ta fada tana tura baki, a hankali ta ajiye mishi kayan shi da Hajiya ta ba shi.
"Na fasa ci"
D'aga kafadar shi yayi cewa.
"Baby Amal i don care idan baki ci ba, ni daya zan ci abuna na mutu ni daya a dauke ni da nauyi"
"Dan iska, ka saka yarinya a daki kana koya mata manyance, ko uban waye zai mutu da kai da har zaka gaya mata haka"
"Baby Amal jeki abin ki, wasu marasa mutuncin iskar bakina ya ishe su"
Hannu ta kai bakin ta, kafin ta kyalkyale da dariya, tana cewa.
"Ya Zayn kai ne Tom shi kuma Ya Abul Jerry"
Fita tayi tana dariya dan itama dariya suke bata.
**
Kasancewar basu tabi Titih su shirya fir taki kula ta, dan haka ta fito dan tasan Titih yau ba zata fita ba . Itama kuma tana da inda zata, dan haka sai da ta bar gidan sannan ta tuna da yau jinin ta na period zai zo shine ta shiga store din da mugun sauri har ta bangaje Zayn sai dai bata taɓa sanin akwai me iya karya ta lokaci guda har haka ba.
Lokacin da ta bude idanun ta, a gadon asibiti sai da ta ji kanta da hannun ta yayi mata wani irin dumm, a hankali ta bi hannun ta da kallo tana fatan kar Allah ya kuma hada ta da shi domin ya bata tsoro ya kuma cusa mata tsoro. Kallon nurse din da take gefen ta tayi kafin ta ce mata.
"Don Allah taimaka min da waya ta a jaka ta"
"Toh" nurse din ta dauko mata wayar ta.
Miƙa mishi mata wayar tayi tare da fita a dakin, kiran Number Titih tayi tana ringing amma fir taki dauka, dole ta kira Imaden.
Yana dauka ta fashe da kuka.
"Don Allah ka kira min Titih nayi hatsari ne har hannu na ya karye"
"Wayyo Allah, bari na kira ta."
Can kuwa ya kuma kira ya ce mata.
"Ki gaya mata sunan asibitin zata zo!"
"Ok Nagode sosai, da fatan baka mata faɗa ba "
"No karki damu , zata kula dake sosai"
Tasan matukar ba Imaden ta saka a maganar ba, Wallahi titih ba zata tab'a daukar wayar ta ba, shi yasa ya gaya mishi ai shine daidai da ita. Baki daya duk haushin ta da tsanar ta akan titih tana kara fitar da shi, ta yadda shi Imaden din bai fahimta ba, ya zata soyayyar da takewa Titih yasa take kara kokarin nunawa a idanun kowa, tana son titih amma titih tana kinta shi yasa cikin kirsi da kisisina ta gaya mishi.
Titih na tsaka da barci ya kira, koda ta dauka kamar zata yi kuka jin yadda yake zagin ta da kwashe mata albarka yasa ta, kashe wayar ya kuma turo mata wani dogon wasika da bakar magana, akan taje ta duba Aina'u, bayan ta shiga ban daki ta wanke bakin ta ne ta daura kimono wrap, sannan ta dauki Black scarf ta daura a wuyar ta, bayan ta saka hular sanyi.
Sannan ta saka takalmi dockside, kasancewar ita tana cikin mutane masu jin sanyi shi yasa take ta faman jibga kayan sanyi a jikin ta, tana fitowa ta hadu da Madam Clara.
"Good Morning Ma!"
"Morning Mss Abdul Ganiyu, ya kike ina Aina?"
Tab'e baki tayi tana cewa.
"Wai tayi hatsari , tana asibiti"
Tayi maganar kamar bai dame ta ba, shiru Madam Clara.
"Allah sarki, toh ki gaishe ta gashi bata ci abinci ba,ta tafi ko zaki kai mata?"
"Ki saka mata a lunch box" daga haka ta gama shan ruwa coffee, sanan ta dauki lunch box din ta fito, yau tana sha'awan tuki ne dan haka komawa tayi ta bude yar garejn da yake jikin gidan ta kunna motar, dama sabida Aina ta daina amfani da motar, dan haka ta fito da shi a hankali, sannan ta tsaya ta fito ta rufe kofar garejin, sannan ta juya a hankali ta koma cikin motar.
Ta juya zata tafi ta hango makotan su, ana ta sauke kaya, gasu da alamar hausawa ne, tab'e baki tayi ta ja motar abinta, bata iya shishigi ba balle ta leka su, ita abinda ta saka a gaba shine harkan gaban ta. Mai da idanun ta tayi kan hanya.
**
Tun da ya gama shiriritan shi da Baby Amal ya manta da wata wacce suka yi fada, zama yayi yana kallon yadda suke shirya gidan idan bai mishi ba, yayi magana gashi dai bai shiga aikin ba, amma daga inda yake yayi magana yakai sau talatin, ai kuwa da suka ji haushi sai suka bar aikin.
"Gwani sai kazo kayi" inji Uncle Bashir,
"Rabu da banza mana"
Tashi yayi ya nad'e hannun rigar shi ya fara aikin, komawa gefe Abul yayi yana me daukar ruwan tea yana sha a hankali, idanun shi yana kan Abul. A ran shi kuwa mamaki yake da tasbihi ga Ubangiji, domin kamar wanda ya karanci tsara wuri ya tsara kome su kan su turawan da aka dauko su taimaka musu da tsara gidan sai suka zama yan kallo kome akan a muhallin shi,
Kafin azhar har sun gyara gidan.
"Don Allah Zayn muje ka duba min ɗakina"
"Dan Ubanka ba dai jaki ka samu ba"
"Allah ya baka hakuri my angel" inji Abul,
"Allah ya min tsari na zama Angel dinka, ka koya daga gare ni"
"Allah ya baka nasara muje"
Haka suka wuce dakin Abul ya gyara mishi kome sannan ya fito, dai-dai Hajiya ta kuma kira.
Watsa mishi harara Uncle Bashir yayi, ya mika mishi wayar.
"Wayyo Allah na, Hajiya Uncle Bashir zai dake ni"
"Auta dama ka kawo shi ne dan kai yi ta jibgar shi? Allah sarki kayi hakuri idan wurin bai maka ba, ka shigo jirgi ka dawo, Ayya dan nan"
"Hajiya na ina kewar ki yaushe zaki zo ki ganni? Hajiya duk na rame, dube ni"
"Ba dole la rame ba, kana cikin makiya Allah sarki Zainu na, toh yaushe kake so nazo?"
"Hajiya manta kawai amma muna lafiya tsokanarki nake"
"Toh Zainu na, karka rufa min ka gaya min gaskiya idan baka jin dadin zama da auta domin ba kirki ne da shi ba"
Murmushi yayi yana kallon Uncle Bashir.
"Hajiya na, Uncle Bashir mutumin kirki ne, ya tsaya min a kowanni fanni na rayuwata , ya kuma bani lokacin shi a rayuwa ta, dan haka Uncle Auta bai da matsala sai ma dan naga yanzu yayi kudi shi yasa yake harara na"
Shima murmushi Uncle Bashir yayi yana jin kaunar Zayn din idan ya tuna wasu al'amurrar rayuwar Zayn sai ta ga dole ya tsaya mishi. Sanin waye Zayn Malik bai da wuya amma kafin kasan waye yake tsaye a bayan shi shine aikin da zaka shekara ka kwana ka hantse kafin ka san waye yake bibiyar shi. Sama da Uncle Bashir. Shi yasa ko tusa Zayn yayi Uncle Bashir da akwai hali sai an bincika ta, Sabida tsare rayuwar Zayn din , duk da kome da kome yana Hannun Allah ne amma shi a wurin shi yana haka ne domin tsaya mishi.
Wunin ranar sun yi shi ne a gyara fasalin gidan su.
**
Tana shiga cikin asibitin tayi parking, a inda ake yi. Sannan ta wuce cikin asibitin wasu daga cikin nurse da abokan aikin ta, sai gaishe ta suke, har ta isa ward din da aka kwantar da Aina'u. A hankali ta shiga , tana kallon yadda take ta sharban kuka.
"Ok Momma, Nagode sosai ina ga idan na warke zan dawo kawai tunda bani da inda zan zauna kin ga aiki ne babba a gare ni Gara kawai na dawo gida, zan kira ki"
Kashe wayar tayi tana me kallon Titih.
"Har kin zo? Kiyi hakuri ban kyauta ba da na gayawa Imaden"
Murmushi Titih tayi sannan ta ce mata.
"Ai ba sabon abu bane,.dan kin kara gaya masa kin karye naki zuwa, kin kyautawa kanki Allah ya gani ko wayar ki ban tab'a dauka ba, balle a kai ga na kira saurayin ki, na gaya mishi yar tsamar da muke amma ke na lura kina jin dadin ki kira Imaden ki gaya mishi kome a kaina, Aina'u yanzun nake kara zargin anya nake bace kike hada min husuma da shi ba?"
Dafe kirjin ta, tayi da hannun ta me lafiyar tana zaro idanu.
"Wallahi na rantse da Allah ban tab'a mishi magana ba, sai wannan karon haba Titih dan kin tsane ni sai ki min sharri me na miki da zafi haka? Wallahi ban tab'a shi tsakanin ku ba"
Ta fashe da kuka tana rantse rantse ita bata shiga tsakanin su, ajiye mata box din tayi tana me cewa.
"Koma waye shi da Allah domin Allah yana gani kuma yana ji ban tsare farin cikin kowa ba, so dan katsarw nawa kai ka sani Allah zai bi min hakkina. Meye kuma zai gani a ƙwaryan cin tuwon shi...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
#Mai_Dambu🤌🏽
[7/15, 2:32 PM] Queen: Chapter -20
Yadda Titilopemi take gaya mata magana ita kan ta sai da ta yarda ta kure hakurin ta, dan haka ta shiga bata hakuri.
Amma dake me hakuri bai iya fushi, tana gama maganar ta, ta bar mata dakin tana share kwalla. Da wannan fushi ta bar asibitin baki daya, dan yau ranta a matukar b'ace yake.
**
Wanka yayi tare da sauya kayan shi zuwa kananun kaya, ya fito ya samu Aunty Rukayyah tana shirya table din abinci.
Kallon Uncle Bashir yayi da yake waya yana kara bayanin gidan sa suka samu, karasawa yayi kan table din ya zauna.
"Auntyna zuba min abinci na"
"Toh my lovely Son, babban Abokin Uncle Auta."
"Sirikina ba, Uban Matana" daukar wuka yayi ya juya yana kallon Abul da shima kamar hadin baki yana sanye da bakaken kaya, amma kananun kamar na Zayn.
D'aga hannu yayi yana cewa.
"Allah ya baka hakuri me martaba." Ya kuma ta gefen Aunty Rukayyah ya zauna.
"Wallahi idan ka kuma kirana surukinka sai na ci Ubanka, na farke ya'yan gwaibar ka.."
"Rukayyah tsayuwar me kike musu?" Uncle Bashir ya tambaye ta, yana hararan Zayn da ya yanko magana.
"Kai dai anyi dan banza" bai kula su ba, ya cigaba da zuba abinci, ganin yana zuba Abincin har da na mugun ta Uncle Bashir ya ce mishi.
"Hala dai wanda ka ci ka rage zamu ci?"
"Uncle Bashir kayi min gorin matar ka ce ya yi girkin kawai! Daga yau na dauko kuku wanda zai na dafa min iya tumbina" ya fada yana jan plat din shi, yana ci.
"Ya Zayn! Kai daya zaka cinye abinci nan cikin ka ba zai fashe ba?" Baby Amal ta tambaye shi.
"Shalele Allah ya rabaki da mugun sa'ido, duk ni daya zan ci"
Gyada kai tayi,
"Yawwa shalele, kar ki koyi mugun halin mutane, kafi su shiga tsakanin mu, gama mu tafi yawo a duba miki makaranta me kyau a saka ki"
Haka ya cigaba da cin abincin, yana kallon Baby Amal, suna dariya. Dake suna son su kular da kowa yana ci suka ta dariya.
"Sunnah Manzon Allah ne cin abincin ba a magana"
Sake baki yayi yana kallon Abul, kafin ya ce mishi.
"Sheikh Muzurindeen Imamuldeen Alustazdeen, khadimuldeen, uban yan iskar Nijeriya"
"Allah ya ganar da kai"
Daure fuska yayi yana cewa.
"Idan gorin abincin ake min zan yi zuciya nayi aure nasa hajiya ta auro min Yar Fulani kyakkyawa."
"Kyal-kyal-kyal-kyal! Wayyo Allah Baby Amal tashi ki haura sama ki dauki cake a cikin wannan cantainer." Da gudu tashi, kallon Aunty Rukayyah yayi.
"Small mother tashi kema" ba musu ta mike, Mikewa Uncle Bashir zayi ya ce mishi.
"Dawo ka zauna!"
"Ka gaya min nawa ne kudin hayar gidan nan na biya dan na lura sai ba fara biyan haya zaku kyale ni, kai kuma dan Ubanka kace me? Kana dariya dan nace Hajiya zata nima min mata daga Nijeriya dan Ubanka ni kwarton ne irin ka banza gajarabul, yau na tafi kodimo"
A hankali suka bi shi da idanu, suna mamakin me ya hana shi gaya musu magana, haka ya wuce sama ya samu Amal tana ta fama da kayan shi tana wasa da shi.
A hankali ya cire laptop din shi sannan ya ce mata.
"Babyn Baby! Tashi ki tafi wasan ki" ba musu ta fita da gudu, shi kuma ya zauna ya bude laptop din shi yana me fara aiki, yana gamawa ya dauki jakar da ya dawo da shi daga kasuwa da safe nan ya shiga ciro kayan camera ya ciro ya sakata a charge, sannan ya dauki wayar shi. Ya rufe kofar shi. A hankali yake magana cikin harshen turanci irin gangariyar nan, ya jima yana magana sannan ya sara, kafin ya kalli dakin ya kuma dauki wani katon board ya manna, sannan ya shiga rubutu, dole ya haramtawa kowa shiga dakin shi, sabida aikin shi da zai dauke shi shekara daya zuwa biyu.
Yana tsaye yana nazarin sunayen dake jikin Board din.
**
Da karfe tara na dare, ya saka kai zai fita yana kallon Uncle bashir yayi ya ce mishi.
"Zan tafi na sha ruwan whiskey" ya saka kai ya fita.
"Son ka kula kasan dai sabon guri ne a wuri ne."
"Don't worry my friend." Ya fada hana yana saka takalmin shi, kallon Abul yayi da ya fito Cikin shirin.
"Uncle bashir kasan Yan matan turawa da kaunar Bakin fata, dan haka ba mamaki nayi yan mata goma sha biyar kafin na dawo "
"Dan iska me dick a hannu, haka zaka kare da bin yan mata, ka kwaso cuta haka zaka kare , domin sai na samo kayan kariya irin na masu corona "
"Allah ya isa tsakani na dai Zayn banza kawai insha Allah ba zan dauko corona ba dan banza "
"Ai wallahi ka gama dauko corona, domin wadannan masu jajjayen jikin ba kyan arzikin gare su ba"
Banza yayi da shi suka fito.
"Zayn wai yaushe zamu fara tuka motar mu ne?"
"Allah ya taimaki millionia Abul dan Uban mutum ya saya mana mana "
"Banza dan daudu "
Bai ce mishi kome ba, ya wuce abin shi, yana kara kallon unguwar da babu kowa,
**
Har dare Titih bata koma asibiti ba, sai dai, ta tura Madam Clara da abincin, sannan tayi kwanciyar, hadiyar maganin ta tayi, tana me janyo wayar ta, kiran Imaden ta gani tasan akan Aina'u ce, dan haka ta dauka gashi kamar jaraba , bata iya hakuri da shi, dan haka ta fara da bashi hakuri.
"Me yasa baki koma asibiti ba?" Ya tambaye ta cikin fada,
"Imaden bani da lafiya dazun na dawo daga asibitin fa"
"Ok turo min hoton ki da kayan barcin ki"
"Gaskiya kayi hakuri ba zan iya ba, daga yau na daina ba zan kuma ba domin yana tab'a martabar ta"
Kamar tana kallon shi ya daure fuskar shi, har tana jin shi.
"Hoton nonuwar ki kawai nace"
"Gaskiya ba zan turo ba" ta fada kai tsaye.
"Ok baki kaunata kenan? Toh bari na turo Miki da nawa"
"A'a ka bar shi ni na daina irin wannan rayuwar domin kare darajar auren mu"
"Hhhh! Yau karuwa ke hanani ganin tsiraicin ta, ok zan sake hotunan ki social media "
"Imaden karka manta kai ma Uba ne idan ka tozarta ni ba zaka ci riba ba. Ba zan ce karka sake ba Imaden amma ka sani matar da zaka aura kakewa barazana , ya zaka ji idan aka yiwa Yar cikin ka haka fa? Hmmm ka sake don Allah" daga haka ta kashe wayar, ba wai tana da kwarin gwiwa bane sai dai bata san inda ta same shi na, sai dai ba tasan lokacin da ta fashe da kuka ba, sosai take yi irin na bakinciki ta rasa yadda zata yi da Imaden , kawai bata da wani zabi ne yasa take tare da shi da tana da wanda ya fi shi ba zata tsaya da shi ba, ita a yanzu niman abokin rayuwa take nima tasan ba zata iya samun soyayyar da take mafarki ba, amma zata samu wanda zai rufe mata asiri, Domin bata tsammanin zata samu wanda zai bata kulawa, a yanzu ta kara gane banbancin tarbiyyar musulunci da irin tarbiyyar da ta samu, ita tarbiyyar da ta samu na jeka nayi ka ne, wanda ake ginawa a musulunci kuma yake haifar da shi.
Har kusan karfe daya na dare, kamar wacce ake ingiza ta, ta mike ta bude closet din ta, dauko bom short skirt black, sannan ta duba riga pink ta saka, ta daura classic trench coat. Sai hula hat sai ta sake gashin ta a kafadarta, bakin scarf ta daura akan shigar sannan ta saka takalmi thigh high boots ta saka, takalmin har cinyar ta, sai ya saje da kayan ta baki daya key motar ta, ta dauka ta fita bayan ta kashe wayar ta, ita kan ta a wannan lokacin bata san inda zata ba, kawai tana son fita ne ko zata samu sauƙin damuwar da take ciki.
Ta manta da cewa babu me maganin matsalar ta, sai Allah dake dama ba a gina ta a haka ba, abinda aka ginata kawai shine ta nime kome da karfin ta, dan haka ta fita ta bar gidan. Tana fitar da motar ta, ta rufe gidan. Sannan ta bar unguwar. A hankali ta sake wakar Blackpink a motar ta, wakar su na Boombayaaa. Tana tafiya tana jan motar duk da haka sam zuciyar ta babu dad'i, wani street club ta nufa, tana zuba tayi parking ita kan ta bata san me ya kawo ta ba, amma tana jin a ranta maybe tazo samun nutsuwa ne, shiga cikin club ɗin tayi, a hankali ta nufi bar ta zauna.
"Bani soda"
"Ok"
Mika mata sodar mutumin yayi ta amsa tana sha a hankali.
"Zayn gaskiya akwai mata fa, dan iska kaga yadda matan turawa suke yina amma dake kai dan bakin ciki ne, shine ka hana ni kula su"
Banza ya bawa ajiyar shi.
"Hot drink"
"Wane? Whisky?"
"Eh amma European whisky"
"An gama"
Juyawa yayi ya fara zuba mishi, sannan ya saka mishi ice cube. Ya zuba mishi.
Amsa yayi yana sha a hankali yana kallon yadda yan wurin suke, a sace ya kalli gefen shi, ganin yadda ta Zubawa sodar idanu, tayi shiru. Dauke kai yayi yana me shan ruwan shi yana kallon Abul da yake ta mazari shi kadai tsabar ya ga mata suna yawo tsirara.
"Zayn! Marata zata yi bindiga"
"Dan Ubanka ta jima bata fashe ba!" Ya cigaba da kallon gefen shi sai lokacin ya lura ashe tana kuka ne, domin hawayen ta na d'iga a cikin ruwan sodar gaban ta. Leka Zayn Abul yayi, tashi yayi waga wurin ya dawo tsakiyar su ya kai hannun shi ya dafa kafadar ta, cikin fushi ta juya ta watsa mishi sodar a fuskar shi. Dariya Zayn ya fashe da shi.
Ai kuwa cikin fushi Abul ya kalle ta, cikin tsannanin bacin rai.
"Ke jakar ina ce?"
Banza tayi ta ciro kudin ta biya, zata tafi Zayn ya riko hannunta.
"Ki bashi hakuri!"
Fauce hannunta tayi tana faɗin.
"Idan ban bashi hakuri ba wani abu zaka min?"
"A'a kawai ki bashi hakuri, da ya miki rashin da'a ne sai na tsaya miki amma abinda kika yi kamar marin shi kika yi da takalmi a kasuwa kuma."
Yayi mata maganar cikin lumana, amma dake kanta na hayaki ta ce mishi.
"Idan ban bashi hakuri ba dukana zaka yi?"
"A'a zan koya miki yadda ake girmama manyan da alamu ai daga Afrika kike fito ki? Bari na koya miki yadda ake koyar da tarbiyya dan na lura baki hada hanya da ita ba"
Cikin tsiwa ta ce mishi.
"Ai haba? Malamin tarbiyya ashe abinda ka tawo yi kenan kasar Turai bani da lokacin kazami irin ka, dan cin arzikin gwamanti nigeria "
Dukar kafar ta yayi, sai da ta zube a ƙasa.
"Idan ba kuma ganin ki, karya kafarki zan yi domin baki samu tarbiyyar da ya dace ba "
"Allah ya isa min Mugu azzalumi, ba zaka yi albarka ba,"
Idan ya ce zai dake ta, tabbas kalarta ma ba zai bari a gane ta, ba dan haka ya share ta.
"Dan iska mara tarbiyya" a fusace ya juya Abul ya rike hannun shi.
"Yarinya ce" lakace hancin shi yayi yana kallon ta, sannan ya dawo yana cewa.
"Idan kika sake muka sake haduwa sai na nuna miki kalar tarbiyyar sa nake da ita" ya d'aga hannun shi.
A matukar firgice ta kare fuskar ta.....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
#Mai_Dambu🤌🏽
[7/16, 9:24 AM] Queen: Chapter -21
Sautin Murmushinsa taji, yana faɗin.
"Muje Abul idan na cika tsayuwa a nan zan yi kwallon da mutane ne" cire hannun ta, tai daga kare fuskar ta tana me bin bayan shi da harara tayi bayan ta mike, tana karkade jikin ta.
"Sai na rama nima"
Fita waje tayi ta hango su, suna tafiya abin su kamar ba daga club suka fito ba, motar ta ta shiga tana zuwa wurin su ta kwashe Abul ta watsa can gefe, cikin wani irin karaji Zayn ya bita da gudu sai da tayi tafiyar kamar zata tsaya ya kusan cimmata kafin ta karawa motar wuta ta bar wurin.
"Shit!" Ya furta tare da kallon plat number motar, sannan ya koma wurin Abul. A matukar rude,
"Abul Khair!" Mikawa Abul Khair yayi yana murmushin ƙarfin hali.
"Kai Nanu ba wani abu fa"
"A'a da wani abu wallahi a kwai ciwo, muje asibiti ka ji" yadda Zayn yaga Zayn din ya rude ya sashi boye zafin da yake ji ya kama tafiyarsa.
"Kai dan Ubanka ka bugu muje asibiti" Zayn ya fada cikin damuwa.
"Kai na gaya maka lafiya ta lau dan Ubanka"
Aikuwa yadda Zayn ya dage haka ya hakura suka tafi asibitin, suna shiga kamar jira ake Abul ya shiga, bayan shi ya rike ya kasa koda d'aga kafar shi ya kasa yi.
Haka suka wuce da shi ER. aka shiga duba shi da gaggawa.
Zayn yana tsaye suka yi ta shiga da fice har zuwa asuba, kafin suka fito suna mishi bayani.
"Buguwat ba wata babba bace, insha Allah zuwa an jima za a iya sallamar shi."
"Toh Dr mun gode" ya nufi cikin dakin, yana kallon Abul da yake ta barcin wahala, Lumshe idanun shi yayi yana me bude su a hankali akan Abul.
Wayar shi ya laluba, ya kira Uncle Bashir ya gaya mishi duk da lokacin asuba ce, sai da Uncle Bashir yayi ta mishi fada, basu tawo asibitin ba, sai karfe shida na safe, suka tawo da abin karyawa,
Wajen karfe tara aka sallame su.
**
Da tasan waye ta buge da har motar sai ta boye, cikin nishadi ta isa gida ta kwanta, tana dariya domin ita abin fahimci ya saka ta nishadi, haka tayi ta dariya, kafin barci yayi gaba da ita, wajen karfe bakwai ta tashi tayi sallah safe dan bai kama da ta asuba ba.
A gurguje tayi wanka ta fito, sannan ta amshi abin karyawan da Madam Clara ta haɗa na Aina'u, da sauri ya fita kamar ba zata fita da motar Ba, sai tayi tunanin tafiyar da za tai, dan haka ta dauki motar ta fita da shi.
Koda ta isa asibitin ajiye shi tayi a wurin parking na waje, bata kai shi na cikin asibitin ba, karfe tara su Zayn sa Abul suka fito , idanun shine ya sauka akan motar ta. Ya duba wayar hannun shi ya ga zahiri shine domin yayi saving number motar, a hankali ya nufi inda karafa suke na asibitin.
"Zayn ina zaka ?"
"Babu"
Ya basu amsa bai samu ba, dakyar ya karyo wani itacce, yana zuwa ya fara juya itaccen. A hankali yana kallon su Uncle Bashir da Abul da already yasan manufar shi, kallon Cctv da yake capturing kome yayi, a hankali ya juya yana kallon ko ina yadda camera din zata dauke shi, kawai ya juya itaccen ya daki gaban glass din motar da iyakar karfin shi, sannan ya karya mata mirror, ya dauko dutse ya rubuta number shi a jikin motar. Sannan ya ajiye mata itaccen a wurin yayi tafiyar shi.
"Zayn wannan wani irin shirme ne? Kasan asarar da kayi kuwa?"
"A'a ban sani ba Malam Lauya" daga haka yayi tafiyar shi, suka tsari dogowar bus suka shiga.
"Ya Zayn me motar tayi maka?" Baby Amal ta tambaye shi.
"A bar kauna ai naso da ni Super Man ne da ɗaukar motar zanyi na buga sa kasa naga ta rashin mutunci"
"Da Allah yasa ba super man bane sai hakuri" inji Abul.
"Wallahi idan baka daina biyewa yan matan bariki ba, wata rana kashe ka zasu yi"
"Toh ubanai" shiru yayi bai kuma magana ba, dan ya cika fam.
...
Ita kan Titih tana zaune suna waya da Maman ta, Aina'u tana karyawa. Ta mike,
"Har zaki tafi?"
"Zaman me zan miki?"
"A'a babu"
Juyawa tayi ta bar asibitin.
Murmushi Aina tayi tana kallon kugun Titih, wanda ya fito cikin riga da wandon bayan ta daura afterdresss akai.
"Allah ya kai damo ga harawa"
--
Tana fitowa idanun ta ya sauka akan kyakyawar motar ta, da aka taru akan shi.
Da sauri ta isa wurin yankar jiki ne bata yi ba, amma ta razana yadda aka ci zarafin motar, security room service na asibitin ta nufa bayan ta duba gefe da gefe na cikin asibitin ga camarorin tsaro nan, dan haka tana zuwa ta cire id card dinta, sannan ta ce musu.
"An fasa min motana ku duba min waye?"
A hankali suka shiga duba inda motar suke ajiye, har zuwa lokacin da Zayn ya fasa motar.
"Ku zuko min fuskar shi na gani"
Ta fada tana kallon kayan jikin Zayn din kamar san su. Janyo fuskar shi aka yi daidai lokacin yana kallon camarorin tsaro.
"Wannan gayen? THANK you" daga haka ta fita abinta.
Bata tsaya ba, sai wurin motar, inda ta ga number wayar shi, ba karya ranta ya masifar baci,.domin idan ta gan shi sai ta bashi mamaki.
Wani kamfanin gyaran mota ta kira,. tana tsaye suka zo aka ɗauki motar suka tafi da shi.
Idanun ta yayi mugun ja, sannan ta nufi wurin karatun ta. Number Zayn ta kira ya ki dauka, ta kuma kira amma yaki dauka. Aikuwa cikin fushi ta tura mishi bakar magana da alwashin idan ta kama shi sai yayi nadama. Shi kuwa yana ganin sakon ya turo mata da sakon emoji.
(😜)
Daga haka ta rasa Meke mata dad'i domin tayi alkawarin matukar zasu hadu sai ta bashi mamaki.
--
Aikuwa shi kan bai kuma bin ta kanta ba, dama abin da yake gaban shi yafi karfin tunanin shi, dan haka yana samu motar shi ta iso, ya shiga abinda yake ganin shi a gaban shi. Wallahi baki daya ya manta da wata Titih dake bata gaban shi balle dayar da ya karya.
Wata colloge ya tafi ya biya kudin makaranta, ya fara zuwa bayan ya kai Baby Amal wani makaranta me kyau har gida ake zuwa daukar ta, a dawo da ita. Shima Abul da yaji sauki ta fara nashi karatun. Uncle Bashir ma yana karatu yana aiki a office din mayor na wani state. Haka yasa iya Aunty Rukayyah kawai take zama a gida ita da Baby Annur.
Kusan satin Aina biyu aka sallame ta, bayan an kunce ciwon, sannan ta dawo ganin makotan su kamar musulmai ne kuma tana niman,abokin tarayya yasa bata wani ji wani Dar ba, ta shiga cikin gidan da yamma Zayn yana tsakar falon yana aiki Aina'u taci Uban kwalliya har da Chain din hanci da na wuya da na kafa, riga da skirt ne a jikin ta sai kanta da ta yane da mayafi, ta shiga da sallamarta.
D'aga idanun shi yayi ya zuba mata, wani irin dumm gaban ta yayi, yana zaune da army trouser jeans, sai black singlet, ko ina na jikin shi ta tashi a murde,, ga tarin kwanjin ta ko ina. Sau daya ya kalle ta dan har ya manta inda ya tab'a ganin ta, a hankali ya cigaba da aikin shi. Ita kuwa tun kallon farko da ya mata, ta kasa gaba ta kasa baya.
"Kina niman wani ne?"
Abul ya tambaye ta, juyawa tayi tana kallon shi, tare da kallon Aunty Rukayya da ta fito da Baby Amal, tana gyara mata zaman dan kwalin ta.
"A'a ga kamar kuma yan Nigeria ne shine na shigo Mu gaisa" kallon ta Abul yayi sama da kasa,.baki daya bata mishi kama da mutanen arziki ba, dan haka ya juya yana faɗin.
"Hmm!" Sannan ya nufi wurin Zayn.
"Nanu"
"Muje ko" Zayn ya bashi amsa, har yazo zai fita sai kuwa abinda ya faru a store din nan ya fado mishi, juyawa yayi ya kalle ta.
"Ke!"
Kallon shi tayi jikin ta yana rawa domin ta cika mata Idanu.
"Zoki fita" babu musu ta juya zata fita, Aunty Rukayyah ta ce mata.
"Ya sunan ki?"
"Aunty Yar Lesbian ce"
A matukar firgice Aina'u ta kalli Abul da ya bada amsar,
"Kar mu kuma ganin ki a cikin gidan nan ko kofar gidan nan, infact ai ke ba dakikiya bace idan muka kuma ganin ki hmm" inji Abul yana murmushin gefen baki.
Duk iskancin Abul baya kaunar yan lesbian da gays,shi yasa duk inda suka hadu yake kin su kamar zai kashe su.
Jikin ta yana rawa ta bar gidan, tana fita ta sauke ajiyar zuciya, amma wallahi ko zasu kashe ta sai ta tab'a Baby Amal, domin yarinyar ta mata kuma zata iya da Yarinyar.
Tana fita Aunty Rukayyah ta ce musu.
"Amma an yi marasa kirki taya kuka gane yar lesbian ce?"
Dariya Abul yayi sannan ya ce mata.
"Aunty kin san ina da yan mata dayawa, toh dayawan su kana gane su ne ta zanen tattoos da suke yi, tana da shi a gefen wuyar ta, amma shigar ta bai zama dole ka fahimci haka ba, domin zamani ne da kowa yana son kwalliyar irin nasu, amma maganar gaskiya ita abin a gefen wuyar ta yake."
Zayn bai ce musu kome ba, ya dauki Baby Amal suna fita, yana nazarin kallon da yarinyar tayiwa Amal. Suna fita ya saka Amal a baya, sannan ya hango Aina'u tsaye tana kallon gidan, takawa yayi har inda take. Ya tsaya yana kallon ta,duk da ya lura ta rikice dan jikin ta rawa yaƙe.
"Nasan ku na san meye ake kira da lesbianess idan kuka ga mace kuna so ko yaro ko babba babu ruwan ku ko? Kin ga yarinyar can da kika tsaya kina kallon ta. Daga idanun ki na fahimci kina da Interest akan ta, na kama ki wani hauka ya aike ki kanta."
A hankali ya janyo bindiga karama ce sosai, ya jata sannan ya ce mata.
"Hmm don trying me"
Daga haka ya juya abin shi, domin ya rantse da Allah sai ya kashe duk wani wanda zai tab'a ahalin shi.
Ita kanta bata san ta sake fitsari a jikin ta ba, sai da Titilopemi ta fito tana kallon ta.
"Aina'u lafiya?" Da sauri ta juya cikin gidan, ita kuma Titih ta Zubawa Zayn idanu lokacin da yake shiga motar su. Daga ita sai 3qrt da riga me dogon hannu da hula, ta fallo da gudu, dai dai ya shiga motar shi.
"Zayn kace a unguwar nan yarinyar nan take"tana zuwa wurin daidai inda Zayn yake ta shiga dukar glass din motar. Zai bude motar Abul ya rike shi, kwace hannun shi yayi ya bude motar. Duk da a fusace take amma haka bai hanata,jin faduwar gaba .
Domin kamar irin Monster din nan, haka ya tsaya a gaban ta.
"Uban waye ya ce ka fasa min motana?"
Kama hannun ta yayi yana me murdewa ya jingina ta da motar.
"An fasa!" Ya hadata motar ta baya, bayan ya danne kanta.
"Kina da abin cewa?"
"Ka sake min kaina azzalumi Mugu yadda ka ka fasa min mota sai na baka mamaki"
Dawo da ita yayi gaban shi, yana kallon yadda take niman zata buge mishi, gaban shi. Ture ta yayi can ta faɗi.
"Idan na kuma kama ki hmm" sannan ya koma ya shiga motar su, suka bar wurin.
"Kin ga tashi wallahi mahaukata ne, ga gidan su nan idan kika ce zaki yi fada dasu zaki fadi dan bai da mutunci"
"Sai na nuna mishi rashin mutunci, wallahi ba zan bar shi ba, sai na ga waye ya tsaya mishi, gidan su zan fara makawa a kotu, kafin shi wallahi sai na kure mishi gudun shi, dani yake zancen."
Shiru Aina'u tayi domin tana Masifar tsoron Allah tsoron kar su kuma haduwa,ita kan ma ta hakura har da Baby Amal din, dan haka ta kyale Titih da alamun watan cin Ubanta ne ya kama...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/16, 7:00 PM] Queen: Chapter-22
Ba zata tab'a dakatar da ita ba, akan fada da wadancan mutanen da alamun watan cin Ubanta ne ya tsaya dan haka zata yi mata ingiza me kantu ruwa ta jife tsuntsu biyu da dutse daya. Ga Imaden da zata tayi gaba da shi nan kuma ta daurata akan a kafadar Titih bayan sun shiga falor.
"Wallahi basu da mutunci yanzun haka da na shiga cikin gidan su, karki ga yadda suka min rashin mutunci."
"Sai naga wanda ya tsaya mishi a garin Copenhagen sai na hana shi sakat."
Murmushi Aina'u tai kafin tace mata.
"Gaskiya kan karki bar shi haka domin bai da mutunci"
Cikin jin haushi ta shiga bata labarin abinda yayi mata, tare da fasa mata motar ta.
"Motar da Imaden ya saya miji?" Ta faɗa, tana me rufe bakin ta tana zare idanu.
"Eh motar fa, amma na kai gyaran ta, kuma na san zasu gyara min"
"Hmm!" Ta fada tana zare idanu, domin hango yadda ya karya mata hannu yayi kawai, yasa mata tsoron irin shi ba ma shi ba, irin shi biyu suka karu a cikin unguwar ba zai mata kyau ba, dan haka ta ce.
"Wallahi kar ki yarda sai ya biya ki motar shi ko ko shigar da karan shi, ai bai fi karfin hukuma ba!"
"Kuma kin kawo shawara " ta fada mata.
Titilopemi ta fada tana kallon Aina'u.
"Amma kin san kinyi fitsari a jikin ki kuwa?"
"Eh na sani, ai shi ya karya min hannu, dan na bangaje shi ban sani ba, wallahi ba karamin al'amari bane karon batta da wannan me kama da bishiyar roba nan ba"
Da gasken gaske Aina'u ta razana da Zayn amma kuma tana ganin idan ta bari al'amarin ya tafi a haka bata haifu ba, dan haka zata saka ido ta ga ta yadda zata kama su dukkan su a hannun ta, kafin nan dole ta haɗa su dukkan su biyu.
**
"Sirikina Yarinyar nan ta hadu fa, kuma wallahi akwai kaya a wurin "Abul ya fadawa Zayn.
"Eh toh tunda ta maka ai sai ka je banza mara zuciya, yarinyar da ta kusan sauke maka kugu!"
Zayn ya fada yana tukin shi.
"Ya Zayn ga wurin ice cream!"
"Baby Amal ki raba kanki da zaki idan ba haka ba zaki girma..."
"Don Ubanka kasan me zaka gaya mata yarinyar ce brain dinta zai dauki sako dayawa" sake tukun da yake ya zubawa Abul da yake magana kamar me shafan Aljanu.
"Amma a tarihin gidan ku, akwai Aljanu ko?" Zayn ya tambayi Abul.
"Eh toh ba mamaki Ubanka ne malamin aljanun "
"Laa Ya Abul babu kyau zagi "
"Abar kauna, kyale jaki haka yake bai daukar lissafi " leko da kai tayi tana kallon Abul.
"Ya Abul ashe kai donkey ne?"
A matukar fusace ya kalli Zayn, sannan ya ce mata.
"Baby Love, karki biyewa wannan banza me kama da Cow idan kika cigaba da jin abinda yake fada wata rana za a daina miki magana dan banza ne babban banza ma kuwa "
Dauke kai Zayn yayi ya cigaba da tuki, duk inda suka tsaya sai ya dauki hoto, ko shi da Amal ko shi da Abul da Amal.
Haka suka yi ta zaga garin sai dare suka dawo,daga kofar gidan suka ga motar yan sanda. Kashe motar yayi yana rungume da Amal da take kafadar shi. Yana shiga ya samu gidan Titih ce gefenta lawyer dinta.
"Yawwa Mr Toni gashi nan, ya dawo shine ɗan ta'addan da ya karya hannun kawata, sannan ya fasa min mota ta Kia"
Dariya yayi sannan ya ce musu.
"Ji sakarya kia karamar ta fa babba ba. Nawa ne kudin Motar sai na sayawa Baby Amal a tana wasa da shi "
"Zayn!"
Uncle Bashir ya mishi magana, cikin tsananin biyayya ya sunkuyar da kan shi.
"Am sorry Uncle "
"Kiyi hakuri zamu duba al'amarin motar ma za a sauya miki idan kika bukaci haka."
"Mr Malami kace mishi ya bani hakuri sai na yafe mishi idan ba haka ba, wallahi sai na saka an Kore shi a kasar nan da abinda bai zata ba " kallon Zayn yayi sannan ya ce mata.
"Ina ga ki dauki lauyar ki, ku tafi Yarona yana iya fusata idan ya fusata ko ni bana iya dakatar da shi "
"Ba zan fita ba sai ya bani hakuri " ta fada tana kallon Aina'u da take gyada mata kai, murmushi yayi sannan ya ce .
"Aunty Rukayyah dauki Baby Amal ku wuce ciki, Abul kai ma wuce kaje ka huta. Uncle kaima bi Aunty Rukayyah." Sannan ya koma kan kujeran zai zauna, da sauri Aina'u ta mike ita da Lauyar.
"Mr Malik idan ka ce kar mu kara zuwa ko wuce kofar gidan nan, wallahi ba zaka kuma ganin mu ba" inji Aina'u ta fada tana kallon Titih.
"Meye haka? Kin wani kidime"
Rike hannun ta tayi.
"Titih ki daina wannan fisgar ki bashi hakuri ya ce kar mu kara zuwa inda suke?"
"Yaushe kika fara wasan kwaikwayo?"
Titih ta Tambaye ta.
"Zaka ga ni "
Ta juya zata fita, har ta kai bakin kofar ya ce mata.
"Ina son haka"
Daga haka ya haura sama abin shi, bai cika son rigima da mata ba, da namiji ne dai ya ci Kaniyar shi, kuma baya fada a ce yayi fada da mace, dan haka ya tattara haukar ta ya zuba a gefe, haka ya wuce Ya gabatar da sallah isha, dan ita ce bai yi ba, bayan ya haɗa da shafa'i da wuturi, ya kwanta har ya fara jin kamar barci yana daukar shi ya bude idanu. A hankali ya fara aikinshi.
**
"Naga ke kin wani tsorata da shi dan iska ne fa, baki ga har Zanen tattoo ne da shi ba" inji Titih, hannu Aina'u ta kai wuyar ta, tana zare idanu, domin Titih bata tab'a ganin zanen tattoos din jikin ta ba, dan haka ta yi kokarin Mikewa zuwa dakin ta, tana cewa.
"Mu zuba mu ga waye zai yi nasara"
Daga haka ta wuce abinta, tana tsaki.
Murmushi Aina'u tayi tana kallon haka a matsayin wani tsani na kai ta ga nasarar ta.
**
Tun daga ranar wallahi shi baki daya ya manta da ita ko tunanin ta baya yi, kawai makaranta da aikin gaban shi kawai yake, har tsawon kwanaki da basu wuce sha biyar ba.
Fitowa yayi ya samu motar shi tayar ta sace, tsaki yayi ya koma ciki ya fito da wata irin kwali, yana gama cire karafunan ya haɗa su ya dauko hilment din shi ya mike hanya dodar, ko a jikin shi. Sau tari haka Allah yayi shi bai tab'a zama bai da hanyar da zai taimaki kan shi ba,
Dukar motar ta tayi, tana tsaki dan ba haka ya so ba, ya taka da kafa. Yana tafiya ya tafi ta mishi barazanar zata make shi.
Sai kuma ta lura sam ba haka yake ba, Allah bai daura mishi kazar wahala ba. Ita da kan ta ne ta huda mishi tayar motar shi.
Kallon ta Aina'u tayi tana cewa.
"Ga sabon pant kyauta aka kawo min"
Karban kwalin tayi bata duba kome ba, ta wuce dakin ta, ta shirya bata yi wani dogon bincike ba, ta dauki pant ta maka a mazaunin ta, ta fito ta shirya abinta.
Shi kuwa pant din sexy pant ne, domin matukar zai ji kara ko kid'a take zai fara aiki kamar yadda dildo yake aikin shi, ai Aina'u ta fahimci ta daina amfani da dildo dan haka ta saya mata lallai sai ta mai da ita ruwa karfi da yaji, tana gama shirin ta ta fita abin ta. Dama tana da mutanen da ta saka suna bibiyar Zayn ba tare da ya sani ba, inda yake da abinda yake yi aka tura mata, yana da class karfe takwas zuwa goma, zai isa cafetering na makarantar ko wajen makarantar, shine tsarin shi na yau, dan haka ta saka ana bibiyar shi.
Wajen karfe tara ta baro asibitin ta nufi inda makarantar shi take, tana zuwa ta nufi wani restaurants inda yau zai ci abinci, sam bata san halin da take ciki ba, tana shiga ta hango Zayn da wasu matasa, suna magana akan karatu ne, yana musu bayani.
Kawai ta shigo cikin isa, nufar wurin biyan kudin tayi tare da cewa.
"Ku bar kowa a nan amma ku kori wancan daga shagon ku"
Babu musu suka mishi magana, kamar wanda ya san akwai wani abu a tare da ita ya ce musu.
"Zan fita amma sai kun saka min kid'a" kuma bai san da wannan abin ba, kawai shi ya bata haushi ne yayi haka kuma bai damu ba, ai kuwa suka kunna sauti, wani irin zabura tayi sabida kar'ar sautin, tazo mugun ta amma ya kare akan ta, da abu ya fara sosa mata clitoris din ta, bata san lokacin da ta fara rawa ba kamar mahaukaciya haka yayi ta rawa sa tsalle da ihu, tana kuka shi kan saka hannu yayi a bakin shi, idan kidan yayi "Dindin dumdum"haka take gantsarewa, wallahi bai kawo kome a ran shi ba,.karshe dariya yayi tayi yana kallon ta, tayi zufa har da hawaye, alama yayi aka kashe kidan, zubewa tayi akan gwiwar ta. Tana me fashewa da kuka domin ta fahimci pant din jikin ta shine Matsalar ta.
"Kin ga da alamu kina da matsala jeki restroom" ya fada haka bayan ya mike ya bar shagon. Cikin shashekar kuka ta ce mishi.
"Kai wani irin mutum ne"
"Kamar ke" ya bata amsa, ta shi tayi a hankali ta nufi ban daki ta cire dogon wandonta, sannan ta cire pant din ta saka a cikin tissue ta nad'e shi, ta fito.
A hankali take tafiya sabida abin kunyar da tayi ita kan ta, ya dame ta balle shi kuma wanda tayiwa.
Tana isa gida ta watsawa Aina'u pant din cikin kuka ta ce mata.
"Meye nayi Miki da zafi haka? Sexy pant? Aina'u me na miki? Allah yana gani kuma baya barci zai saka min idan na cuce ki" ta fada tana kuka kamar ranta zai fita domin yau ba dan Allah ya kare ta ba, wallahi da a wani wurin ne babu abin da zai hana wasu mazan bin ta su lalata ta, sai gashi Allah ya kare ta. Wucewa daki ta wuce ta fada ban daki tayi wanka....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/17, 1:34 PM] Queen: Chapter -23
Sai da tayi wankar tsarki sannan ta D'aga labulen dakin ta, tana hararan gidan su, kamar gidan ne yayi mata laifi. Kwafa tayi tana kara shirya mishi rashin mutunci. Yadda zata dankara mishi tijarar da sai yaji kunya.
Shi kan ya manta da wani abu, sai da ya dawo gida, ya ganta gaban motar ta da aka dawo mata da shi a wurin gyara, baki daya hankalin ta yana kan wayar da take da Imaden kamar zata kwanta a kasa, domin yau take bashi labarin motar ta samu matsala, ai kuwa ya shiga zagin ta kamar zai shigo ta wayar ya make ta, bata wani yarda sun yi fada ba, sai hakuri da take ba shi. Kashe wayar yayi ta kalli Zayn da ya ke shiga cikin gidan su cikin nutsuwa da kwanciyar hankali.
"Mahaukaci" ta fada a hankali, ina yasan tana yi, dan haka ta bude gareji ta saka motar, dama tsautsayi yasa ta fidda motar, kuma ta mai da babu abinda zai kuma faruwa.
Yana shiga cikin gidan ya same su a falo kallon Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Hajiya ganshi nan ya dawo"
"Toh auta ban da abinka meye na dacin rai? Zainu dai ba yaro bane balle kace zai bata a cikin turawa, sannan uwa Uba da kuna ba shi kulawa kai da Rukayyah babu inda Zainu zai tafi ya zauna, Fisabilillahi yaro karami a cikin ku, an rasa wanda zai bashi kulawa. Nasan da ina nan babu abinda zai hana ni kula da cikin Yaron nan, Allah sarki ko abinci hala sammi shi kuke Auta anya ba zan makaka a kotun Shari'a musulunci ba?"
"Ikon Allah Hajiya da nayi me?"
"Hana bawan Allah sakat! Shi ba zai huta ba, idan na kira ace ya fita idan na kuma a ce baya nan Auta na gano ka ka koyi mugun hali ne kawai, maza ba shi muyi magana "
Cillawa Zayn wayar yayi, lumshe Idanun shi yayi sannan ya amshe wayar.
"Sweetie ya kike?"
"Zainu na " sai ta fashe da kuka, tana bashi labarin abinda ake mata a cikin gidan.
"Zainu ban isa na ajiye kayana ba, Muhideen ya shigo ya dauka, Zainu bana da lafiya kafaffuna yana ciwo dama kai kake min tausa, kuma bayan ka tafi ciwon yana tashi a kai-kai. Zainu na karka D'aga hankalin ka, na gaya maka ne Sabida idan na mutu ka maka min su a kotu " juyawa yayi yana dauke hawayen da yake sauko mishi.
"Hajiya na! Kina kewata ne?"
Kamar yana gabanta tq gyada mishi kai, hawaye na zuba mata.
"Ki bani nan da awa saba'in da biyu insha Allah kina bude Idanu zaki ga Zainun ki kinji"
"Allah ya maka albarka Ubangiji ya dafa maka. Zainu ina jiran ka"
"Insha Allah Hajjos dina gani nan tawowa gare ki"
"Allah ya maka albarka"
"Amin Hajiya na" sannan ya mika mishi wayar yana fadin.
"Hajiya tana fama da ciwon kafa, kuma kasan sugar yana tab'a mata kafar, tana bukatar kulawar mu, dan haka gobe xan tafi gida"
Kura mishi Idanu Uncle Bashir yayi yana son magana amma ya kasa furta ko da kalma guda ce.
"Na yanke shawara " Zayn ya fada mishi, sannan ya haura sama.
A hankali ya bi bayan shi da Idanu, yana jin kwalla na cika mishi idanun shi.
"Uncle din Boy, kana ganin haka babu matsala "
Juyawa yayi yana kallon ta.
"Duk abinda zai yanke ba zai tab'a yanke me muni ba, sannan ba zai yanke abinda zai hana shi sakat ba, Yaron ya biya halacci da jinin shi da rayuwar shi. Kaf cikin mu babu wanda yake da zinariyar zuciya irin ta shi. A da can ana ganin wasu abubuwan kamar zasu iya zama silar bakin ciki amma a yanzun wasu abubuwan silar su farin ciki yake kara samuwa "
Kallon shi tayi cikin mamaki tana son magana Abul ya shigo.
"Uncle Auta! Aunty Mu, Nanu yana sama?"
"Ya tafi koyo sallama "
"Ai Assalamu alaikum!" Ya haura sama da gudu. Yana zuwa ya samu Zayn dauke da jakan shi yana hada kayan shi.
"Ina zaka?"
"9ja ba zan wuce kwana uku ba Insha Allah"
"Hmm! Toh ni kuma fa Nanu?"
Juyawa Zayn yayi yana kallon shi.
"Dan Ubanka idan na mutu tare za'a saka mu a kabari?"
"Gaskiya sai ka tafi da ni"
"Toh tale dina" ya fada mishi, zama Zayn yayi ya nime ticket a tap din shi, yana gamawa suka turo mishi yana da jirgin da zai isa Abuja amma tashin asuba zai yi.
"Toh idan muka tafi kana tsammanin Uncle Bashir zai ji dadi ne kai hajiya zan dauko ta"
"Bura uban can! Lallai fa ita zaka dauko mana?"
Kallon banza yayi mishi sannan ya sauko ƙasa. Wayar shi ce tayi ƙara.
Dauka yayi yaji Muryan Abban shi.
"Naji zaka zo daukar Hajiya kayi hakuri ka fuskacin abinda ya kawo, ita kuma zan wuce da ita Germany ganin likitan kashi"
"Abba!!!" Ya kira sunan shi a sanyayye.
"Zayn ka zauna kayi abinda ya dace mana, Hajiya ba zata bari ka yi karatu ba, ba wai dan kana d'an mu bane a'a saboda future din ka. Kayi hakuri "
"Abba akwai wani abu da yake faruwa ba kawai dan haka ka hana ni zuwa ba, idan na binciko abinda yake faruwa ba zan kara awa daya a garin nan ba, dan haka kuyi ta boye min" daga haka ya kashe wayar ya haura sama, bayan ya harari Uncle Bashir. Dan yasan shi ya haɗa kome idan ba haka ba taya zasu san zai zo, cikin fushi yake haurawa sama, daga yadda yake tafiya zai tabbatar maka ran shi a cushe yake, dan haka Uncle Bashir ya kalli Abul.
"Ina fatan ka gargadi kowa akan abinda yake faruwa?"
"Insha Allah babu abinda zai ji."
Yana kallon su daga step lallai yanxun ya yarda da maganar Hajjos yana tare sa makiya ne, dan haka ya wuce dakin shi, ya fara kiraye -kirayen wayar mutane amma amsar daya ce babu kome. Wannan abun ya fi kome d'aga mishi hankali.
Duk inda ya san zai samu labarin gida an toshe, dan haka ya sauko zai fita, anan ya hadu da sabon matsalar Titih domin wallahi ko sunan ta ba zai ce maka gashi ba, abinda tayi mishi kuwa hada shi tayi da yan iska, suka tasa shi a gaba. Ba musu ya shiga motar suka tafi.
Koda suka isa da shi inda aka turo su. Kasa mishi kome suka yi sakamakon ganin tattoo din hannun shi.
"Waye kai?"
Kallon su yayi da Idanu bai iya magana ba, suka kara tambyar shi nan ma lumshe idanun shi yayi ya bude mishi. Sai da suka dauki katako suka dake shi da shi, ya fadi can. Kamar wanda aka kunna shi, sakon da ya gani yau kwana huɗu ta Email din shi ya fara nazari.
_Zayan kana ina ne? Mahaifina da wasu mutane sun haukace akan Baban ka da Yan gidan ku..._
Bude idanun shi yayi tar akan me kai mishi duka, ya rike katakon ya mike, yana shirce jinin da yake d'iga a goshin sa.
"Idan nace zan rama zaku yi jinyar shekaru ba iya ka, dan haka ku bani hanya"
Sun zata karya ne ba zai iya musu kome ba, sai da suka ga da gaske duk wanda ya daka wallahi sai ya kwara amai yake komawa ya kwanta.
Biyu ya daka na uku kuwa bai boye mishi wacce ta turo su ba, dan haka fita yayi abin shi yana kara nazarin sakon da aka turo mishi, koda ya isa gida, bai tsaya sauraron su ba ya wuce sama.
Abinda ya fara yi shine duba email din. Inayat Musa Me Gari, sako ya tura mata, cikin gaggawa ta mai d”aa mishi. Tura mata number shi yayi ya ce mata.
"Kira ni"
Bai D'aga hannun shi ba kuwa a kan keypad din ba tana kiran shi, katse kiran yayi ya kirata.
"Meke faruwa a KD?"
Ajiyar zuciya ta sauke kafin ta fara magana kasa-kasa.
"Zayn wasu yan siyasa sun saka an kama dan uwanka Sagir. Abubuwan na dayawa!"
"Akan me yasa kika zabi ki gaya min?"
Ya tambaye ta.
Ajiyar zuciya ta sauke, kafin ta cigaba da cewa.
"Ahalin ka, sun gwammace ka yi nesa da su, da akan ka zauna ka zama mara abin yi, mahaifinka yana cikin matsanancin damuwa, domin Sagir kuma an ki basu wani damar da zasu fanshe shi. Mahaifina ne yake tsakanin al'amarin da na samu mahaifin ka da maganar ya ce min ya sani amma bai da wani iko da zai iya amsar dan shi a hannun Baba na, amma idan da zaka Duba al'amarin maybe ayi nasara "
Dafe goshin sa yayi yana nazarin abinda da ta fada, amma kuma dole ta ba shi hadin kai.
"Inayat! Ina son ki"
"Eyye!" Ta tambaye shi.
"Ina son ki saboda ban tab'a sanin zaki iya min haka ba, ban da masoyin ka waye zai maka wannan aikin. Yaushe birthday dinki?"
"Ai nayi tuntuni."
"Ok Nagode but i love you " daga haka ya kashe wayar, kiran Muhsin yayi yana dauka ya ce mishi.
"Banza munafiki na samu labarin kome, ka turo min account din ka na UBA!"
"Ok "
Ba musu ya turo mishi, tura kudin yayi ta Account din na Nigeria, sannan ya mishi transferred, kafin ya kira shi a wayar yana faɗin.
"Ka dauki kudin ka sayawa Inayat Musa Me Gari sarka na dukka karka bari kwabo ya rage,.idan kazo ka ɗauki sarkan ka kai basic na sojan sama, ka nime Captain Moussa Ghaddafi. Ka bashi zan yi magana da shi, ka fahimce Ni"
"Na fahimta." Kashe wayar yayi ya kira Captain Moussa Ghaddafi ya ce mishi.
"Captain ina niman team na operations Rainbows 2017. Ina son su min aiki nan da awa ashirin da hudu bayanai nake bukata, zaa kawo maka sarka. Please ahalina da kuma kasata "
"Haba Zayn Malik me zaka nime da ba zamu maka ba, team zasu hadu yanzun nan an gama aikin"
"Idan ka haɗa sarkan da devices din ka turo min access din shi ta hanyar email dina ni kuma zan yi connect din shi da da computer na, zai zama kome daga nan zan baku da informations.. ka sace Zaidu ya shirya Plan A! Da Plan B, sannan idan za su yi operations Rainbows kar su dauki wani kayan gwamanti, akwai kayan da muka amsa a 2016, yana gidan conal Ennamani ya amsa a wurin shi. Kasan Plan C..."
"Ba gudu ba ja da baya, sannan ko harsashin mu zai kare ba zamu juya baya ba" inji Captain Moussa Ghaddafi.
"Yes my Captain Moussa Ghaddafi, operations Rainbows started "
Sannan ya kashe wayar, ya kira duk wanda yake ganin idan an yi tabargaza zasu yi magana, kuma suka goya mishi baya, wani irin nasibi yake da shi ga matukar shiga rai kowa a gwamnatin nan son shi yake. Dan ko lokacin da Alhaji AbdulMalik Zain Malami ya kai shi ganin shugaban kasa, Yaro nan haka ya kunya ta Uban shi. Kallon shugaban kasa yayi sannan ya ce mishi.
"Yallabai kana morewa, ko ni aka zaba a shugaban kasa, wallahi shagali yan wiwi da kwaya zasu yi domin halatta musu shagali zan yi na sayar da kayan maye " dafe goshin sa Baban shi yayi bakin ciki yana kara kama shi domin ba haka suka yi ba tun a Kaduna aka zaunar da Zayn aka tsara mishi abinda zai fada a gaban shugaban kasa, amma dake dan na iya ne yana zuwa ya wargaza kome.
"Meye matakin karatun ka?"
"Hmm mai Girma shugaban kasa, karatuna da kudi aka saya min, domin a cikin ajin mu nine Babban jakin aji, sannan bana karatu da dai ka tambaye ni ya girman sanin da nayiwa Mandula ce da zan baka labari ba iyaka"
Ya fito da yar karar wiwi din.
"Kana da Burin ciyar da kasar nan da gumin ka?"
"Mai girma shugaban kasa, wani kuma ciyar da kasar nan? Kawai ka bani fili me hita dubu dari bakwai na saka a shuka min wiwi kaga yadda zan yi arziki"
Murmushi shugaban kasa yayi yana kallon shi babu ruwan shi kiriniyar shi kawai yake.
"Idan kuma na hada ka da Anthony general na sojojin kasar nan fa"
Juyawa yayi yana kif-kifta idanun shi kamar zai yi kuka.
"Gaskiya ba zan je soja na bar Hajiya ta ba, ina zan yarda."
Murmushi yayi a karo na uku, sannan ya ce mishi.
"Naga sakamakon ka"
Mika mishi takardan yayi, shugaban kasa ya fara budewa yana kallon takardan.
"Jami'an Boston! Cibiyar siyasar duniya, Yarona daga nan za a wuce da kai NDA ne kayi course idan ta kama wajen kasar nan zaka bari muna bukatar ka a matsayin sojar Nigeria, ka fahimta...."
Yadda shugaban kasa yayi maganar babu wasa a fuskar shi yasa shi dauke kai kamar wani yaro kankani, haka aka fita sa shi yana mita da cewa shi ba sai yi aikin soja ba.
Shiga Abban shi yayi yana faɗin.
"Yallabai kayi hakuri da maganar da yayi ta yi, wallahi baya jin magana tun yana Yaro kowa yayi karatu yana aiki ban da Zayn don Allah kar ka duba maganar shi!"
"Alhaji AbdulMalik Zain Malami, abu biyu Zayn ya farga da Ni! Kwanan nan.na saka hannu a wani filin da yan India suka nime a basu Aron shi a zuba, me girman hita dubu dari bakwai, abin da nayi kawai na saka hannu. Ban bincika me zasu yi sa shi ba? Sannan idan suka fitar da kudirin su na aikin da suka yi niyya matasa dayawa zasu faɗa harkan shaye-shaye, shine abinda Zayn Malik ya gaya min dan ka koyan yadda ake hada sinadaran kimiya yayi amma a kwakwalwar shi ya koyi hanyar da zai taimakawa al'ummar shi. Babu shiririta a maganar shi sai gaskiya idan har aka bari suka cigaba da nufin su , matasa da yawa zasu faɗa harkan shaye-shaye, idan aka bashi filin zai zama me arziki, mu kuma zu fada kangin tashin hankali. Ka gane kowani mutum akwai hanyar da yake taimakawa al'ummar shi dan haka daga nan har na gama mulkina ina tare da Zayn Malik..."
Ajiyar zuciya Zayn ya sauke sannan ya shiga kallon hoton shugaban kasa da yake kan laptop din shi, kiran shi yayi suka gaisa...
"Yallabai Zayn Malik ne! Rundunar operations Rainbows ta dawo bakin aikin ta, izinin kawai.muke bukata! Idan ka lamunce mana nan da sati Daya zan turo maka bayanai da na samu anan please Family na"
"Zayn Malik! An amince maka ina sane da al'amarin AbdulMalik, bana son nayi magana ne kar a ce ina bayan ka, shi yasa Ni da AY muka yi shiru amma na amince kuma kayi aikin ka babu me dakatar da kai "
"Ubangiji ya maka jagora Yallabai Thank you sir "
Sannan ya kashe wayar ya kira Chief of army staff.
"Abba AY! Na samu izinin daga Mr President.. Abba AY don Allah ka kula min da Family na, zan had'a sauran bayanin na turo maka Please"
"Zayn kasan Meye ake kira Soja?"
Idanun shi ne ya cika da kwalla.
"Sir i don care! Sadaukarwa ta Iyalina! Idan na rasa daya daga cikin shi zan iya zama ɗan tada kayar baya.... My family to be safe duk abinda zai faru... A tura sojojin gidan mu na shirya rukunin Rainbows......
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/17, 5:17 PM] Queen: Chapter-24
"Zayn!"
"Na'am!"
"Insha Allah babu abinda zai samu ahalin ka, kai Makotan ku babu da suke kusa da gidan ku babu abinda zai same su balle gidan ku ka yarda dani"
"Shi kenan an gama"
Daga nan ya saka wayar shi a goshin sa, ya rasa abinda yake mishi dad'i tun tashin sa, ya bude Idanu da kallon yadda Hajiya take kokarin haɗe kan Yaranta, wato iyayen shi a wurin Hajiya ya koyi kawazuci, da tausayin ahalin shi. A hankali ya bude idanun shi lokacin da wayar shi tayi kara.
"Zayn na kai mishi!" Ya ce na dawo zuwa dare "
"Ok nagode "
Buga mishi kofar daki aka yi.
"Yes!"
"Zayn"
"Hmm Uncle Bashir "
Shigowa yayi ya zauna a gaban shi,dake akwai table irin na yan makaranta a dakin.
"Na san zuwa yanzu kasan meke faruwa. Amma mun yi haka ne domin kar ka ce zaka tafi shi yasa bamu gaya maka ba."
"Idan da kuma wani abu ya faru da Sagir din fa?"
"Babu abinda zai faru ma, kawai ka nutsu nan ma akwai aikin da ya kawo ka ba shiririta kazo yi ba "
Ya bude baki zai yi magana aka kuma kiran shi.
"Sir all the team a ready"
"Ok ku bani three hrs muga me zai faru " sannan ya mike a hankali, daukar wani wani dogon abu yayi kar gora, sannan ya bude bakin abin ya kwantar da shi, fadowa wani takarda yayi ya dauka tare da bude takardan map ne na garin Kaduna.
Baza shi yayi akan gadon shi. Sannan duba wayar shi ya kira Captain Moussa Ghaddafi ya ce mishi.
"Ka gama shirya kome!"
"Eh ina kan saka na'uran ne"
"Thank you"
"Idan na gama computer din ta zata amshi sakona."
Cigaba yayi da aikin shi Uncle Bashir yana kallon shi, sannan ya ce mishi.
"Zayn aikin da zaka yi babu kasada"
"Eh toh idan akwai kasadar ta wasa da rayuwa da mutuwa ce"
"Me kake nufi?"
"Jira ka ga yadda wasan zai kare"
Bayan kamar awa daya, sako ta shigo mishi, a laptop din shi zuwa yayi ya dauki bayanin sannan ya kira Captain Moussa Ghaddafi.
"Fresh, yanzun zan kira shi yazo ya amsa zuwa lokacin da na samu abinda nake bukata zan kiraka sai ku shirya domin team A sun shirya"
"Ok Zayn"
Sai da ya gama haɗawa sannan ya kira Muhsin ya ce mishi.
"Karfe nawa yanzu a wurin ku"
"Mu yanzu karfe bakwai ne"
"Mu yanzu kusan karfe hudu na yamma ne, dan haka ka kai mata, inji ni zan kirata kana isa kafin ma shiga cikin gidan ka kirani"
D'ago kai yayi yana kallon Uncle Bashir, murmushi yayi sannan ya ce mishi.
"Idan ana abu family shine a kan gaba, baya nan karka kuma tunanin, akwai abinda yafi su daraja, please ba dan ni ba ko dan gaba ka kiyaye " zama yayi kusa da shi yana faɗin.
"Sanin cewa idan aka gaya maka zaka iya cewa zaka tafi yasa muka yi shiru babu gaya maka ba, amma kayi hakuri"
"Ya wuce" ya fada yana kallon computer din shi, babban burin shi kawai Muhsin ya kira shi, bayan wani lokaci kuwa sai ga kiran Muhsin katse kiran yayi sannan ya kira shi.
"Ka tsaya a wurin bari na kira ta"
"Ok"
Katse kiran yayi ya kira Inayat.
"Baby! Ki fita ki amshi karamar kyauta idan kuma baki yarda dani ba, shi kenan"
"Zayn taya zaka ce ba zan yarda da kai ba? Yarda da kai ya zama dole na "
"Ok ki tabbatar yau kin yi min kwalliya kin turo min hotunanki da shi"
Katse kiran yayi ya kira Muhsin sannan ya gaya mishi gata nan zuwa, suna wayar ta fito ya mika mata, tsabar murna da zumudi bata shiga cikin gidan ba, ta bude wani uban ihu ta fasa tana tsalle, ya zo mata bazata she can believe Zayn zai bata kyauta me girma haka, Whiter gold me mix da diamonds stone. Kamar ta fashe da kuka ta kira Zayn.
"Zayn Malik! Wannn present din fa?"
"I love you !"
"Thank you... Me too" katse kiran yayi yana jiran ta saka, domin zai yi amfani da Signal na gidan ne, kuma ikon Allah tana gama gani ta saka a wuyar ta, take Signal din ya fara aiki. Murmushi yayi kawai ta fara duba network din gidan.
Tana gamawa ta ta nufi c
Falon Baban ta, anan ta nuna mishi yana waya, cikin samun damar da bai zata ba, ya kutsa wayar da Alhaji Musa Me Gari yake, ya shiga bibiyar wayar da yake, yana yi ya kuma turawa Captain Moussa Ghaddafi, shima yana na shi kokarin tare da shiga cikin system na wayar shi suka shiga bincikar kiraye-kirayen da yayi, suka daukar lambobin suna Turawa Zayn din, abin gwanin ban takaici.
Karfe biyar ya tashi ya yi sallah, a lokacin ne ya ga wani layi ya kira Alhaji Musa shi kuma ya katse kiran ya kira wani layi, baki daya suka saka ayar tambaya akan layin. Shi wanda aka kira su daga dogon daji ne, daya kuma daga Birnin gwari. Conference call Zayn ya hada yana faɗin.
"Team Operations Rainbows, mun gama kome kuma zaku iya na sani ku bibiyi layin birnin Gwarin sannan ku duba da wa-da-wa suka yi waya idan yaso sai ku shirya Plan A. Wayar zamu yi ta akan na'uran ne da yanar gizo dan haka kowa ya shirya"
"Ok sir"
Bayan minti goma sha biyar, Captain Moussa ya kuma kira ya ce mishi.
"Zayn a cikin mutanen nan da aka kira akwai SG kuma mun bi kiran akan suna bukatar million 80 ne, a ynzun dai suna kan daidaitawa. Ina ga yau zamu shiga birnin Gwarin"
"Well done guys good luck" daga haka ya wuce ban daki yayi sallah.
**
KADUNA.
Matar Sagir tayi zuru-zuru, kamar ba ita ba, saboda tasha kuka har ta godewa Allah. Ita kan ta Hajiya Umaima ta fita hayacinta.
"Sun ce suna bukatar million 80, me zai saka ba za'a basu ba, koda yake da ace Zayn ne a hannun su, ba makawa da ka haɗa tsiya da arzikin ka, ka dawo da shi amma shi Sagir kana niman rage ko rayuwar shi bai fi wannan kudin bane?" Ta fada cikin matsanancin kuka,domin gani take da Zayn ne da tuni an hada kudi kuma da gwamnati ta shiga maganar amma dake ba shi bane kowa yayi biris da su.
Hajiya Umma da take cike da su ta ce Mata.
"Yar bakin ciki, Zuri'ar masu mugun nufi, yo ba dole kowa ya damu ba akan Zainu ko ance Miki shi din ba mutumin arziki bane da zaki ce da Zainu ne da tuni an kawo mishi dauki yau naga bakin ciki tsiraran ta, toh ko tsafi kike da gudan mutum Zainu ya fi karfin ki almura me Idanu kamar tsabar gujiya, da Ubana sai dai su kashe Sagirun"
"Hajiya!!!" Suka kira sunan ta da karfi cikin kankance Idanu ta ce musu.
"Toh sai yaya? Na rantse duk wanda ya ce zai shiga rayuwar Zainu sai dai ya mutu"
Yadda Hajiya take Masifa ba zaka dauka ita ce yau tayi waya da Zayn bata da lafiya ba, yadda ta ke bala'i da tijara har tana haki, karshe ta ce.
"Sai na saka an sauke Alqur'ani yadda kowa zai mutum idan ya sakawa dan albarka ido"
Shiru suka yi domin kuwa ba zasu iya rigima da Hajiya Umma ba.
"Idan ba rashin godiyar Ubangiji ba, sojojin da suka kewaye mu, ce muku aka yi kanin tsohon mutum ne ya turo su? TOH albarkacin dan Albarka ne aka turo idan mutum ya Musa Allah tsine mishi"
Babu wanda zai musa mata ma a wurin dan sun san da haka.
"Sai juya kai kuke kamar zakarar da ya sha ruwa"
**
Allah da ikon shi, karfe tara na dare aka fara operations Rainbows, kafin karfe biyar na asuba suka samu kutsa cikin dajin, Allah da ikon shi sun samu yan ta'addan sun gudu shi kuma Sagir sun mishi dukar daukar rai.
"Operations Rainbows successful, sai dai sun dake shi zamu kai shi asibiti"
"Thank you kun min kome Nagode"
Da azama suka dauki Sagir suka fita da shi, suka nufi wurin motar su, sannan aka fitar da kayan makamai da aka samu a wurin aka fitar da shi.
**
Rungume Alqur'ani yayi a kirjin shi, domin yana karatu ne suka gaya mishi sun yi nasara, kai tsaye ya kira shugaban kasa ya mishi godiya, sannan ya kira AY ya Mishi godiya shima. Kafin ya samu damar gyara kwanciyar shi ya kwanta. Cike da farin ciki.
---
Washi gari suka tafi wurin sallah, wani hall ne su musulman da suke estate din suka roka a basu damar yin Sallah a wurin kuma aka basu, yanzu haka ana gina masallaci dan ƙarami da shi.
Suna fitowa suka tarad da kofar su Titih ana ta kwallo da ita, dauke kai yayi abin shi domin ya iya wannan mugun halin.
Ba kowa bane sai Imaden.
"Yar Iska, wato har wani Hausa guy kika tsayawa da shi bayan kin san akwai baikona akan ki." Abul da bai da hakuri ya kuwa shiga tsakaninsu. Garin kaiwa Titih bugu da ya kuwa naushi Abul a gefen cikin shi.
Warwar ya fadi a sume.
"Ka kashe shi?"
Inji Aina'u da ita ta haɗa kome, kuma ta kira Imaden akan Titih tana soyayya da Zayn.
Kuma shi a tunanin shi Zayn din ne, ya shiga tsakaninsu.
Wato basu tab'a haduwa da mahaukaci ba sai yau, dan ihun Abul da Zayn yaji, wanda ya saja dukar zuciyar Zayn domin a duniya idan kana son tsayawar kome nashi ka tab'a jelar shi.
Shi kan shi bai san lokacin da ya ya iso wurin ba, amma yasan ya make Imaden irin makar nan da sai an danganaka ga asibiti shine makar da yayi mishi, sannan ya dauki Abul yana me isa wurin Motar asibiti da yake cikin estate din Incase...300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/18, 10:26 AM] Queen: Chapter -25
Yana kokarin saka Abul a motar yana bude idanun shi.
"Nanu ban ga suma ba, kawai dan ka taimaka mata yasa na faɗi" kura mishi Idanu yayi, tare da lakatar hancin shi wanda ya zame jiki shi jiki.
"Amma tunda nake haduwa da yan iska kai ne mutum na farko da ka sani shiga fadar da bai shafe ni ba banza jaki"
"Sai dai jakuna. Ban da haka kana ganin yana dukar mace kace ba zaka kwace ta ba, wacce irin zuciya gare ka"
Kafin ya bashi amsa Titih ta tawo cikin tashin hankali.
"Kai wani irin jahili ne? Me ya maka da zaka dake shi haka? Kasan waye shi kuwa?"
Banza yayi da ita yana mata kallon kaskanci. Sake shan gaban shi tayi tana huci.
"Wallahi sai ka tafi jail matukar ina raye a garin"
"Kin san me? Bana fada da mata. Idan kika dame ni wallahi sai na kure Miki gudu jahilar dakikiya wacce bata san inda yake mata ciwo ba, wannan shine last warning da zan miki karki sake na kara samun ki da wani kuskuren da ya shafi dan uwana idan ba haka ba, sai na zazzagawa kan ki harsashi idan zaki yi haukar ki ya tsaya a kaina ban da shi idan ba haka ba, zaki wayi gari a kabarin ki" yadda ya fada a tsawa ce yasa ta ja da baya kamar zata fadi, baki daya ya koma kamar yan daban nan.
Har ya wuce ta, ya kuma dawowa ya ce mata.
"Yan iskan da kika saka turo, ki.kara shiri ina kallon ki kar a idanun na"
Daga haka suka wuce abin su, shi kuma Imaden suka wuce da shi asibiti, itama ko da suka tafi asibitn sai da aka mata gyaran fuskar ta,inda Imaden ya make ta.
Sai da ya wuni har dare kafin ya farfaɗo, yana d'aga Idanu ya kalle ta s kusa da shi. Baki daya ji yake kafadar shi kamar ba nashi ba, wuyar shi zuwa bayansa sun rike tam.
"Shine gayen da kike soyayya da shi?"
"A'a Prince wallahi babu abinda ya haɗa ni dashi, na rantse da Allah babu kome a tsakanin mu" ta fada tana share kwalla.
Jin ta yake kawai amma idan ya samu lafiya sai ya mata rashin Mutunci a gaban jama'a.
Koda abokan aikin ta suka zo, ganin halin da take ciki yasa suna nima mata hutu a ranar.
Zayn kan ya watsar da wani batu kawai harkan gaban shi yake da waya da Hajiya da take gaya mishi an sako Sagiru da aka tafi da shi ta kara da cewa.
"Ai da sun kashe dan banza da naga karshen rashin hankali"
"Sweetie idan aka kashe shi ai ba samu ji dadi ba, manta kawai "ya ce mata. Ya shiga rarrashin ta da bata labari me dadi, daga nan suka saka hira a gaban su, kamar babu wani damuwa a gaban su.
...
Haka ya tura sakonin da ya tattara a nan sannan ya shiga harkan gaban shi. Yana tsaye a gaban board din gaban shi, yana kallon rubutu da yake da bincike ajiyar zuciya ya sauke sannan ya sauko kasa da wata sweatsuit me open chest, s hankali yake saukowa daga step yana jin hiran Abul da Uncle Bashir.
"Su daddawar d'aka an samu fitowa?" Abul ya wurga mishi tambaya, dake su biyu ne a falon.
"Eh malam me namamajo Sarkin mata shugaban yan iskan Nigeria"
"Uncle Bashir ni fa ba da wata manufa na gaya mishi amma da dogayen sawun kamar na arnan farko yana gaya min maganar banza. Wallahi duk ranar da yan iska suka kama ka dukan kawo wuka zasu maka" inji Abul ya fada cikin takaici.
"Idan mutum yana da zuciya sai ya daina gayawa mutane maganar banza su ma mutane zasu kiyaye."
"Zayn sai na zage ka dan Ubanka"
"Thank God ina da Uba da na sha gori A wurin banza da kugun ka kamar na zanzaro "
"Zayn halitta kake zagi?". Ya tambaya yana wani Mikewa kamar zai daki Zayn .
"Wawa kace dambe zaka yi da ni, wawa kawai"
"Ya isa haka, ku yara ne? Da kullum sai nayi rabon fada, wani ya kuma min magana sai na zage ku"
"Kunyi da dan halak "
Daga haka ya wuce abin shi ya bar su.
"Abul idan ka shiga daki don Allah ka duba min laptop dinka idan akwai network me kyau "
"Kanin Ubana idan ban duba maka ba, me zai hana ka min baki nabi uwa duniya "
"Wai Allah ya huci zuciyar mutanen Borno masifar ce ta motsa gaskiya kana burge ni, shirya muje kodimo "
"Don Allah da gaske zamu fita yawo?" Ya dawo.kamar wanda aka janyo shi da igiya, mikewa Uncle Bashir yayi dan da alamu zasu mai da shi munafikin su, Gara da bai magana ba da yanzu yana shan kunya.
Wucewa dakin Abul din suka yi aka shiga shiri.
"Hmm da nayi magana da ni ne munafikin su, ba dani ba."
Ya tashi ya wuce dakin matar shi, dan haka bai san lokacin da suka fita. Dan haka yayi wurin matar shi suka,
**
Club suka tafi inda suka bude shagalin su, musamman Zayn da yake cikin farin ciki, kamar an ce ya d'ago kai idanun shi ya sauka akan Aina'u da wasu yan mata suna ta shaidancin su, bai wani damu ba, ita kawai ya gani har suka gama kwalbewar su, sannan suka fito.
"Nanu baka ga yarinyar can bane?"
"Kanwar babarka ce?" Ha tambaye shi,
"A'a ba Kanwar babata bace Kanwar ka ce banza gara"
"Nanu"
"Zanci Uban ka, itama Baby Amal da take kirana da Nanu ta daina."
Dariya yayi sannan ya ce mishi.
"Ni ba zan daina kiranka Nanu ba, koda kuwa zan mutu na dawo"
Shako shi yayi suna tafiya suna dariya, har suka isa bakin hanya suka shiga taxi ya kawo su gida, sai tsiya Abul yake mishi.
"Zayn kayi aure idan nazo cin abincin a gidan ka, na samu gidan cin abincin wato restaurants ba sai na kashe kudi ba, idan ya min na shigo tsakiyar dare na ce nazo cin abinci ne"
"Dan Ubanka gidana ba na shigar yan iska bane, kuma mata ta da hijab da nikka zata na yawo gudun shaidanun idanun ka"
"Nanu duk abinda zaka fada ka fada, amma ka sani sai ka haifa min Matar da zan aura"
"Allah ya isa tsakanin mu"
Zayn ya fada daidai sun iso unguwar su, haka suka wuce gidan Titih fitilar gidan a kune.
"Nanu ka shiga al'amarin yarinyar nan"
"Dan kaniyar ka babu abinda ya dame ni idan taso ta mutu i don care. Kai da family na kuna cikin safe hankalina yana kwance bani da sauran damuwa a duniya sai naku"
"Zayn wannan ba halin musulmin kwarai bane"
"Toh Kirista na gari, na gaya maka ka bar sako min ita a cikin maganar mu ko na ci ubanka"
Haka ya kai Abul dakin shi ya kwantar da shi ya ja mishi bargo, yana zaune a gaban shi. Haka kawai Allah ya jarabce shi da kaunar Abul jin shi yake kamar ciki guda suka fito.
"Nanu ina son ka" Abul ya fada mishi.
"Na tsane ka dan Ubanka" dariya yayi kafin ya kara rike hannun Zayn ɗin cikin barci kamar yadda ya mishi.
Shafa kan shi yayi yana faɗin.
"Allah ya tashe ka lafiya" sannan ya zare hannun shi cikin na shi, ya fito.
Uncle Bashir ya gani rike da Mug guda biyu, ya mika mishi daya, zama suka yi yana faɗin.
"Ga bayanan da na samu akan yan leken asirin rundunar sojojin da aka kashe su"
Ya ajiye mishi a gaban shi.
"Uncle ni fa na gama bincike na, kawai akwai abinda nake son haɗawa ne, matsalar har da wasu yan kasuwa ne a cikin al'amarin. Kuma na gama hada yadda zan shiga al'amarin zai iya daukar watanni kamar tara zuwa goma"
"Haka yayi! Zayn ya maganar aure ne? Shekarun ka yana ta tafiya kuma har yau baka tsayar da magana akan aure ba"
Daura kafar shi yayi akan daya yana shan coffee din.
"Haka kawai nake jin tsoron yin aure, sannan har yau ban ga mace ta gari da ta min bane"
"Aikin banza kai ma ai ba na gari bane" Uncle Bashir ya fada a fusace.
"Uncle ban tab'a matse yar kowa ba, akan me zan kasance mutumin banza? Maganar gaskiya ina jin tsoron maganar aure ne kar ya zame min allura ya tono garma, dan haka a bar maganar nan bana son shi." Ya ajiye sauran coffee din ya wuce abin shi sama.
Yana shiga dakin shi ya nufi ban daki ya rage kayan shi, sannan ya kunna shower, ya jima yana tsaye a kasar ruwan. Ba aure ne yake gudu ba, kawai damuwar da zata iya tunkarar Rayuwar auren shine yake gudu, idan har ya koma bakin aikin shi, matar shi bai da lokacin ta, ita da ganin shi sai bayan wata bakwai ko sama da haka, idan yana tare da ita ko yana me za a iya kiran shi bakin aiki. Gaskiya baya jin zai auri yar mutane ya koya mata mugun abu ta tafi ya bar ta. Yana tsoron girman hakkin da zai dauka.
--
Koda ya fito ya nufi wurin kayan shi ya ciro wata gajeriyar wando sannan ya dauko farin shirt ya saka ya kwanta, yana jin babu dad'i.
*
Gari yana wayewa bayan ya dawo masallaci, ya koma ta kwanta.
Yana kwance yaji Amal tana buga mishi kofa.
"Abar kauna yaya dai?"
"Ya Zayn ka sauko ka karya inji Mami"
"Kice mata yau Alhamis ina azumi"
Daga haka ya shafa kan ta ya koma dakin shi. Ya kwanta yana me gyara kwanciyar shi. Turo kofar aka yi y d'ago kai a gajiye.
"Zayn" zubawa juna Idanu suka yi kafin ya ce.
"Uncle ina azumi ne"
"Ko dai kana fushi?"
"A'a kawai azumi nake ba fushi ba"
"Zayn idan kayi aure zaka kara samun nutsuwa sama da yadda kake, idan ka ajiye iyali zaka san me ake kiran sadaukarwar ba, Zayn nasan waye kai kana da karfin hali ne na danne haqqenkan amma kafi mu bukatar mace a rayuwar ka, Zayn nasan baka cin duk wani abin da ya danganci madara da yorgot, ina lura da kai idan aka yi salat baka ci? Idan zaka zauna a tare da mutane kullum kafar ka daya akan daya kana boye damuwar ka, Zayn don Allah kayi hakuri ina son kayi aure ko zaka samu nutsuwa"
Gyada kai yayi yana faɗin.
"Nifa azumi nake kuma duk abinda ka lissafa ba haka bane. Kawai ba halin mutum yayi yadda yake so sai ayi ta bin shi da idanu "
"Dan banza kawai aure kuwa sai na saka Hajiya ta aura maka yarinya daga Nijeriya."
"Uncle wallahi na rantse da Allah ka sake wani abu yasa aka dauko yar mutane, karama aka bani hukumar kare hakkin dan Adam zasu yanke maka hukuncin kisa babu abinda ya dame ni, ni ba mijin yarinya bane, idan na koma zan nime matar da zata iya dauka lalurata dan dai ni ba dan iska bane, Yarinya karama na saka mata yoyon fitsari "
Yana gama fadar haka ya juya abin shi yana me jan bargo ya kwanta. Sai dai kamshin irin turaren Arabia perfume ya cika mishi hanci, dake window dakin shi, a hankali iska yake kad'o kamshin yana shigowa dakin wanda ya hadu da sanyin da ake busawa.
"Allah ya shirya ka zan ce a nima maka bazawara me haihuwa daya ko biyu ita ce zata iya da jarabar ka "
Matse cinyar shi yayi da karfi domin bai tab'a sanin akwai turaren da zai haifar mishi da tasowar desire's, a hankali kamshi yake cika mishi dakin shi, Mikewa yayi marar shi tana wani irin cika, rufe window yayi dan baya son ya bude ya ga abinda zai dame shi, yayi Allah ya isa ya kai cikin kwando dubu domin wani bala'in da yake ji bai tab'a jin haka ba, ga marar ta dauki wani irin zafi, jakar shi ya bude ya dauki pain relfe ya watsa a bakin shi yana me daukar goran ruwa yayi ya cika A bakin shi.
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/18, 10:26 AM] Queen: Chapter -26
Dakyar da bala'in tashin hankali ya samu yayi barci domin abin ta mike ita kawai abincin ta take bukata, kuma ba wai dan sun yi magana da Uncle Bashir bane a'a, kawai kamshin turaren ne ya haifar mishi da wannan yanayin wanda yasa shi jin kamar ya farma kowa a wurin, bai tashi ba sai da azahar ya shirya ya tafi masallaci, yadda yake tafiya a sanyayye ya sa Aunty Rukayyah ta ce mishi.
"Son baka da lafiya ne?"
"Eh Aunty".daga haka ya haura sama bai kuma saukowa ba, sai dare domin sallah la'asar ma a saman yayi haka magariba ne ya fito suka tafi.
"Nanu baka da lafiya ne?"
Lumshe idanun shi yayi yana tafiya kamar wanda aka mishi dan banza duka, doka suka dawo masalacin, sun samu kofar gidan su Titih Imaden yana gwara mata kanta da bango dan yayi alƙawarin sai ya mata lahani kamar yadda ya janyo wancan me kama da Super Man ya mishi, ai kuwa bai da karfi ko kadan dan haka ya wuce abin shi dan ba zai iya tashin hankali ba, ga shi kamshin turaren da ya saka shi cikin matsala yana jin shi a zagayen wurin.
"Zayn"
Riko hannun Abul yayi suka wuce sai Uncle Bashir ne Ya samu ya kwace ta, bayan ya kwad'awa Imaden mari, ganin yadda Zayn ya tsaya yana kallon su, yasa Imaden bai yi wani yunkuri Ba, dan har yanzu bai dai jin wurin da ya make shi ba, kawo ta gidan su yayi ya tana zaune sai kuka take, ta rufe jikin ta da hannun ta.
"Ko zaka shiga ɗakina ne ki saka abaya?"
"A'a nan ma ya isa"
"Ta fita a gidan nan dan ba matattarar yan iska bane da karuwai" ya fada a fusace, wani irin kuka ne ya kwace mata, ta mike tana kallon shi, wanda shima ya gama cika tam da ganin ta a cikin gidan su, saukowa yayi cikin fushi ya kama hannun ta, zai jata gagaggen rigar ta, wanda cikin jikin kana hango farin bra irin pushup din nan, wato bai san wani kaddara bane ya saka shi, kallon wurin da hannun bra din yake tsinke, riko hannun ta da kuma abinda idanun shi ya gani ya zo mishi a bazata domin kamar an watsa mishi lantarki haka yaji rikota da yayi a karon farko a rayuwar shi da yaji haka akan wata ya mace,
Ture ta yayi kamshin turaren da ya birkita mishi lissafi ya daki yancin shi, wani irin dukka kirjin shi yayi kamar wanda aka ɗauki abu aka doki saitin zuciyar shi, haka ya zube akan gwiwar shi.
Yana wani irin haki, ita kan tsoro ya bata.
"Haba Son meye haka? Zaka Kore ta kamar na mutum ba? Zo ki gyara jikin ki"
A hankali take bin Aunty Rukayyah, dafe kirjin shi yayi, sai da Uncle Bashir da Abul suka taimaka mishi,
"Uncle zuciya ta zata fashe, yarinyar can mayya ce ta kama min kurwa ku kira min Hajjos zan mutu"
Wallahi baki daya ya birkita musu lissafi a gidan.
Lokacin da ta shiga dakin Aunty Rukayyah sai da suka rena kanta domin baki daya dakin baka iya gane wani irin kamshi yake, local perfume kawai gasu nan kala-kala,
"Ki shiga ban daki akwai ruwa kiyi wanka"
Girma da mutuncin Aunty Rukayyah yasa ta shiga tayi wanka, buga mata kofar Aunty Rukayyah tayi ta bude dama ta gama, ta kasa daukar towel din su ne, dan ta ga har uku ne a ban dakin.
"Mss ko zaki amshi wannan sabon towel ne"
"Thank you Ma" ta amsa tana godiya, komawa tayi ta bude a hankali ta daura, tana kallon fuskar ta da kirjin ta da Imaden ya, yakushe ta. Hawaye ne ya zubo mata, ta fito a hankali.
"Ko zaki saka kayana sabo ne ban tab'a sakawa ba."
"Thank you Ma"
"Rukayyah Bukar suna na." Shigowar Baby Amal tana cewa.
"Mami Ya Zayn ya mutu" ta fada tana kallon Titih,
Kallon juna suka yi, Aunty Rukayyah ta ce mata.
"Ki saka kaya, bari na duba Son"
Ta fita da sauri kallon Amal Titih tayi tana tambayar ta.
"Me ya same shi?"
Tura mata baki tayi, sannan ta fita abinta.
"Basu murnan da ni" ta fada tana kallon bayan Amal.
Tana zaune a wurin Aunty Rukayyah ta kuma shigowa.
"Sorry sun tafi asibiti"
"Ayya Allah ya sawwaka" ta fada bayan ta gama saka kayan .
"Aunty Rukayyah, zan iya samun phone."
"Eh" ta fada tare da fita dauko mata wayar ta, ta bata.
Sannan ta koma waje, a hankali ta saka number Baban ta, ta kira. Sai da ya kusan katsewa sannan ya dauka, kuka ta saka mishi, ta fara bashi labarin abinda ya haɗa ta da Imaden.
Sai dai bata kai aya ba, Baban ta ya rufe Idanu yayi mata tass, tare da cewa.
"Idan kika lalata niman auren ki da shi wallahi sai dai ki wuce wurin Erica na gaji da abin kunyar da kike min"
"Pap ba Laifina bane taya zai ta duka na a gaban jama'a yana tozarta ni, sannan kai da nake da yakinin zaka fahimce ni baka fahimce ni ba, wasu har sun shiga domin kare darajata. Pap idan dai auren shine burin ka zan yi idan na mutu ban yafe maka hawayen da zaka zubda min ba, dan bai da wani amfani a wurina"
Daga haka ta kashe wayar tana son fita, amma tana tsoron kar Imaden ya kuma make ta.
**
A can gidan ta kuwa, Uncle Bashir yana tawowa da ita. Aina'u tayi murmushin mugun ta domin yau take son duk bura uban da za ayi ta kama Imaden a hannun ta, sai dai ko a mutu a daren yau.
"Wayyo sannun ta riko hannun shi,.suka shiga cikin gidan bakin ciki ya sa shi fadawa kanta. Ta riko shi ta ya zauna domin dama bai daki Titih ba sai da ya sha beer.
Shiga kitchen tayi ta kawo mishi ruwa tana faɗin .
"Kayi hakuri wallahi ban san abin zai kai haka ba, da ban barka a gidan nan ba, ai ka gani da idanun ka ta koma wurin Hausawan nan. Haka gayen da ya dake ka wancan karon farko a karya ni saboda ita, sannan ya fasa motar ta da ka saya mata, ban san me Titih take bukata ba?"
Ta mika mishi ruwa, hannu ya saa ya amsa , ya shanye murmushi tayi sannan ta ce mishi.
"Ka kira Mahaifinta ka gaya mishi zaka fasa auren ta na yanzu haka Yaron hausawa take bi"
Ba musu ya kira Baban ta ya gaya mishi karya da gaskiya sannan ya kashe wayar a lokacin ne ya fita hayacin shi, ita kuma Aina'u tayi amfani da damar ta, ta saka dan iska suka fara rough and crazy Sex. A falon suke abu daya, kamar karannuka haka suka gigita gidan. Wannan shine burin Titih kuma ta cika rabi saura rabi.
*
Asibiti kuwa sun bashi allurai da magani suka kuma mishi hoton kirjin shi babu kome sai karfin yanayin da yake ciki, dan haka suka bashi magani sannan suka ce mishi.
"Tunda ba zaka iya bin mata ko wani abu ba dole ka kiyaye shaƙar kamshin turaren mata, domin kuwa idan kana kasancewa a haka zaka iya aikata wani abu, sannan kana yawan azumi shima yana taimakawa "
Shiru yayi har likitan ya gama maganar shi, rike kirjin shi yayi yana faɗin.
"Shi kuma wannan fa?"
"Toh gashi nan dai kamar wani abu ne na bazata ka gani ko ya razana ka, shi ya haifar da haka amma zai daina."
Mikewa yayi ya fita da kyar, domin ba zai iya cigaba da jin zanttukar Likitan ba, haka suka fito suka same shi. Yana tsaye kamar gumki. Babu wanda yayi mishi magana a cikin su sai ma kokarin manta da maganar, wayar shi ce tayi kara ya dauka.
"Hajiya ta? Bani da lafiya"
"Ikon Allah me ya same ka?"
"Zuciya ta kamar zata fashe ban san me ya faru da ita ba, idan ja mutu Ƙarki min kuka don Allah!"
"Kaci kaniyar ka da maganar mutuwar nan dan banza me katon kai, maza kayi alola kayi sallah Ubangiji zai kawo maka sauki a cikin al'amarin ka"
"Toh lovely" ya fada haka yana kashe wayar,
Haka suka iso gidan, Aunty Rukayyah da Titih suna gyara wurin da zasu ci Abincin, wucewa sama yayi dan a duniya idan akwai abinda ya tsana Titih ce, baya kaunar ya bude idanu ya ganta. Dan haka ya yaki zaman falon karshe Abul ne ya bi shi da abincin shi.
A can suka ci tare.
"Abul na tsani yarinyar nan, wallahi yadda kasan na zuba harsashi a bindiga ta na fasa kanta haka nake ji! Don Allah ka Kore ta a gidan"
"Toh zan kore ta sha magani "
Haka ya sha magani sannan ya kwanta, da bakin cikin Titih, yana lumshe idanun shi hoton kirjin ta tare da transparent bra din ta, a hankali ya juya baya yana jin wani irin tashin hankali. Kokari yayi ya manta amma ina karshe haka ya mike ya nufi ban daki yayi alola sannan ya fito, idanun shi ne ya sauka akan window din dakin shi da labulen yake kad'awa, tana tafiya a hankali cikin tsananin tsoro, ji yayi kamar an cusa mishi wani ƙarfe a zuciyar shi, har sai da yayi ya furza da abu daga bakin shi, kunna wutar dakin yayi ya ga jini ne a tsakar dakin, a lokacin idanun shi yana kan window din yana kallon yadda, ganin Uncle Bashir yayi yana mata magana, a hankali ta juyo gidan.
Cikin tsannanin jin haushin su baki daya ya rufe window sannan ya fasa sallah ya fito daga step yake magana cikin takaici.
"Uncle ta fita ta bar mana gida me zamu yi da karuwa mara kamun kai. Ke fita" ya daka mata tsawa, da sai da ta juya zata fita.
"Ba zata tafi ba, idan kai ne a cikin halin da take haka zamu bar ka aka ce maka, banza mara tunani, Ke shiga wancan dakin ni zan kwana a waje Uncle Bashir ba damuwa"
"Wallahi ta bar gidan nan ko na kashe ta..."
Tass uncle Bashir ya dauke shi da mari, cak ta tsaya tana kallon shi.
"Na tsane ta, na tsane ta na tsane ta wallahi Gara na mutu da na gan ta, ta fita bana son ganin ta, Small mother ki Kore ta, domin wallahi sai na kashe ta"
"Toh me ta maka?" aunty Rukayyah ta tambaye shi cikin tashin hankali,
"Duk macen da zata sake namiji ne a dake ta, karuwa ce ta saba sakar mishi jiki yayi yadda yake so da ita dan haka ta fita bana son ganin ta a cikin gidan mu ko na kashe yar banza, tunda bata iya tsare kanta har club take zuwa abin haushi yan lesbian ne, idan da ta samu tarbiyyar da ya dace ka zata ko ina ba, karatu ne tazo yi ko karuwanci"
Kuka take kamar ranta zai fita tako gaban shi.
"Uwata kirista ce kuma celebrating Ubana kuwa bayarabe ne, musulmi ne suna na A'isha Abdul Ganiyu Ademola Ades, shi abinda ya sani niman duniya da abinda suke cikin shi. Itama Uwata bata duniya da suna take nima. Uncle dinka ya sani jin na fadi wacece ni, ni karuwa ce kamar yadda ka fada amma shima da ya dake ni dan shi zai aure ni shi yasa na kyale shi. Ka gwada lissafin ka gani taya na samu tarbiyyar da nake kai, idan ma.ka kira ni haka ba laifi bane amma ka tuna a Muslunci da kuma mutanen da suka bawa Muslunci gudunmawa ka koma ka duba tarihin magabata, yes ni Yar Lesbian ce so what? Akan ka wani nake? Ko bani da ikon na zabi abinda ya ke dai-dai da rayuwa ne? A shekaru ashirin da da yan kai sau uku ana rasa aure ne na sai me da kayi approach dina da maganar bakin ka, ba zai min ciwo ba sai ma kara tunanin da yayi Ni musulma ce da ya dace ta kame kanta, kai da Allah ya shirya ka sai kayi ta rawa a gaban mu,.mu kuma da Allah yabar mu a haka sai me? Ka tsane ni so what ka kashe ni idan baka son gani na shine karshen kiyayya..... 300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/18, 7:43 PM] Queen: Chapter -27
"Ki min shiru!!" Ya daka mata tsawa da yasa ta hàdiye maganar ta tana me ja da baya.
"Ina jin tsanar ka kamar na kashe kaina" ta fada tana me juyawa ta bar gidan.
"A'isha!!" Ina tayi fushi sai ma banke musu kofar da tayi ta nufi gidan su, koda ta shiga falon babu kowa, ɗakinta ta wuce ta rufe kofar ta zube a tsakiyar dakin ta fashe da kuka..
*Duk macen da namiji ya dake ta ku bincika ta sakar mishi shi jikin ta ne yasa yake dukar ta kamar Jaka!*
Wannan kalmar yawo yake a kanta kamar ba gobe ji yake kamar zuciyar ta tayi bindiga into pieces.
Dan haka taci alwashin ta kamar yadda ya tsane ta itama ta tsane shi.
Bata son budirin da ake tsannanin Imaden da Aina'u ba, sai tana Masifar kewar Maman ta, Dakyar ta kai asuba tana idar da sallah ta nime ticket ta online zuwa Ethiopia .
Kuma Alhamdulilillahi tana gama wanka yadda bata ji motsin kowa ba, haka yasa ta shirya ta bar gidan, makaranta ma sa wurin aikin ta daukar excuse tayi, ta bar Copenhagen bata jin dadin garin, baki daya gani take kamar matsalar ta a nan yake.
**
Shi kan Zayn Dakyar yayi barci, kamar zautacce haka ya kwana da kirjin shi, gari na wayewa aka mai da shi asibitin, dole suka kwantar da shi domin baki daya jinin shi yayi masifar hawa, wanda ya haifar mishi da ciwo a zuciyar shi, a hankali suka zuba mishi ido.
"Yaushe Zayn ya kamu da hawan jini haka?"
"Hmm! Kawai ko dai da gaske Yarinyar nan mayya ce?" Kallon Abul suka yi da yayi tsuru- tsuru yana kallon Zayn.
"Ba mayya bace kawai jinin su ne bai hadu ba. Da jinin su ya hadu ba zai ji haka ba, don Allah kar ka biye mishi ku kira yar mutane mayya."
Sallah asuba ya fitar da su daga cikin asibitin,
--
A can gidan Titih wani Jarababbe iskanci koda suka farka basu fasa abinda suke ba, shi da Aina'u, sai da suka wuni kafin ta fara kuka tana cewa yayi mata fyade.
"Kaci Amanar zaman lafiya tare ka raba ni da mutuncina, ka raba ni da kawata da wani idanun zan kalle ta, Na shiga uku na lalace kawata zata ga abinda zai kashe ta Allah na gode maka da baka bari ta ga wannan kazamtar ba."
Yadda take bori da kuka zaka dauka wallahi da karfin tsiya ya mata haka, shi kuwa ganin haka ya fita rudewa har ya yi subul da baka.
"Kiyi hakuri zan aure ki, don Allah ki bani wannan damar, zan aure ki ke da ita nayi miki alkawarin haka"
Wayyo dadi kamar ta zuba ruwa a kasa ta sha, tayi ta kuka tana cewa.
"A'a ba zan iya auren mijin kawata ba, sannan na tafi cikin gidan su a matsayin mace mara mutunci bayan ka yaga min daraja ta"
Duk yadda yaso ta fahimce shi taki asalima sai daukar zafin da tayi abin duniya ya dame shi.
Wasa wasa babu Titih babu labarin ta,anan ne suka fara shiga damuwa ita Aina'u ce tayi kundubalan zuwa gidan su Zayn suka samu babu kowa suna asibiti.
Har dare babu labarin ta, sun kira wayar ta yaki shiga, suna tsoron kiran Baban ta dan haka Imaden ya tattara ya bar kasar a daren ranar, ya bar Aina'u da ta bar gidan ta koma gidan wata kawar ta yar lesbian.
**
Da karfe biyar na yamma ta sauka a addis Ababa na kasar Ethiopia, Cousin brother dinta me suna John shi ya zo ya dauke ta a airport, yana haukar sonta, amma ita ko da wasa bata yin shi, tunda ta ganshi maganar Zayn yake dawo mata daya bayan daya.
Tana ganin shi ta toshe bakin ta, yana bude mata hannu ta karasa da sauri ta fada kirjinshi tana kuka. Sosai maganar Zayn yafi mata ciwo a kan dukar da Imaden yayi mata a hankali maganar yake dawowa cikin ƙwaƙwalwar ta.
_Duk macen da zata sake namiji ya dake ta karuwa ce ta saba sakar mishi jikin ta bana son ganin ta a cikin gidan nan ko na kashe yar banza_
A hankali take kuka har da jan zuciya, koda ya sakata a motar shi, kuka take har suka isa gida, Kakar ta da Maman ta, duk sun damu kowa na gidan sai tambaya yake me ya same ta, tunda ta samu damar shiga cikin daki, bata kuma fitowa ba, ta maki yarda tayi.magana da kowa haka ta zauna shiru-shiru.
**
Baki daya likitanci sun kasa gane Meke damun Zayn gashi nan dai a idanun rass yake amma da zaran rashin shi ya B'aci toh haka kawai zasu ga yana tari da jini, gashi baya samun barci sai sun mishi alluran barci.
Kwanan shi daya amma wallahi kamar wanda ya shakara maitan yana jinya.
Dan dole Chief of army staff ya dira a kasar domin ciwon Zayn ciwon su ne.
Bai iso asibitin ba sai dare, yana kwance Idanun shi a rufe, idanun shi yana kara hango mishi, saman kirjin ta tare da tudun kirjin. Wani irin sanyi ne ya rab'e shi wanda ya haifar mishi da bugun zuciya, me ɗauke da motsin halittar jikin shi. Sai da yaji kamar ana kara daure zuciyar shi. Dafe kirjin yayi hawaye na zuba a idanun shi.
Yana ji aka shigo dakin amma bai bude ido ba, sai da aka dafa shi ya Bude idanun shi.
Yana Idanu biyu da Chief of army staff ya fashe da kuka, yana dukar kirjin shi.
Tashi zaune yayi yana kuka, tunda yake bai tab'a ganin mutum me dan banza taurin kai irin Zayn ba, kuma baya jin zai iya ganin shi amma abin da ban tausayi, dafa kafadar shi yayi yana faɗin.
"Cool my Son! Tun da aka gaya min baka da lafiya nasan You are serious sick, bar kuka idan mata suka ga kana kuka zasu maka dariya."
"Abba AY zuciyata tana zafi! Ina ji kamar ana daure min shi, ina jin like am alone ina kewar something that I miss"
"Ka yi rashin kome ba, baka rasa kowa ba. Son mahaifin ka yana can shi da Yan uwanka, nima on be haf of them! Karka yi kuka ina jin ciwon da yafi naka a raina, kaji my Boy"
Wani irin kaunar Zayn din da Soyayyar shi yake ji, ji yake kamar ya mai da shi cikin shi ya boye shi. Akwai abubuwa da dama da yake kallon Zayn da shi. Ƙwayar idanun shi kamar ya tab'a ganin shi lokaci da jimawa., kafiya da taurin kai yana ji kamar yasan wani abu akan haka, a duk lokacin da ya kalle shi zuciyar shi da jinin shi yana yawan gudu sama da sau saba'in a duk bayan minti ɗaya da yake bugawa. Akwai wata Alkaryar da ya rushe ba tare da sanin dalilin wannan yanayin ba.
"Zayn!"
D'ago kai yayi yana rike da kirjin shi, yana jan shashekar kuka.
"Are you missing someone?" A hankali ya kura mishi Idanu.
"Yes Father i missing something special"
"Like me! I missing something else, I missing something special, I real missing something badly"
"Father!"
Ya furta a hankali, kallon Zayn yayi yana jin shima zuciyar shi na bugawa.
"Zayn are you ok!"
"Yes father"
A hankali ya motsi kusa da Zayn ya rungume shi, yana shafa bayan shi. Cikin tsananin kaunar shi.
"Kome zai wuce ya zama tarihi"
Buga kofar aka yi ya janye Zayn a jikin shi ya ce.
"Yes" Abul ne da Uncle Bashir.
"Yallabai kai ne?"
"Tunda ka bani labarin Yarona ba lafiya naji ba zan iya kwana ban gan shi ba, shine na biyo jirgi tun jiya dake muna wani taro ne a kasar South Africa,kuma shi nake son ya tafi amma yana kwance anan, Ni nan da shekara shida zan ajiye aiki kuma bani da magajin da zai rike min aikin shi kuma gashi dukkanin burina yana son ya tafi a haka kawai"
"Ayya ciwon daga Jiya ne nake ga fa"
"A'a Baban Amal tun shekaranjiya ya fara a tsatsaye" inji Aunty Rukayyah.
"Toh idan bai yiwu ba me zai hana a kai shi Asibitin India, tunda nan ne tushen asibitin zuciya ta duniya"
Inji Abul da yayi zuru-zuru kamar Maraya da yarasa Maman shi da Baban shi.
"Ba ciwon zuciya bane, lalaura ce da ta shige shi lokaci guda, idan da zai yi kuka ko ya samu farin ciki zai rabu da ciwon haka likita ya gaya min dazun" inji Uncle Bashir,
Duk sun damu kamar basu ba.
Shiru Chief of army staff yayi yana kallon shi, kafin ya ce musu.
"Bari mu ga nan da kwana biyu idan babu wani cigaba zamu tafi da shi ya zaga duniya maybe ko zai samu farin cikin da ya rasa "
Shiru suka yi domin su ma basu su ki su gan shi cikin farin ciki ba, amma babu yadda suka iya.
Dan haka dukkan su, suka amince da shawaran su, suna ganin idan ya tafi da shi zai iya samun saukin halin da yake ciki. Baki daya idan ka gan su zaka dauka dukkannsu ke jinya, abin gwanin ban tausayi da ban sha'awa.
Haka ya suka wuce gida shi ma kuma AY ya wuce masaukin shi,.ya huta koda yake ba hutun bane kawai dai ya zauna yana nazarin halin da Zayn yake ciki, sai dai dole da shi ya tsaya a wannan lokacin domin Zayn din.
Washi gari haka suka wuni duk da yaji sauki amma kuma bai da walwala, yayi kokarin boye ciwon ne dan kawai su, suyi farin ciki.
Amma idan ya shiga ban daki shi daya yasan yadda yake ji....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/19, 8:52 AM] Queen: Chapter-28
Baki ɗaya ya wani zabge lokaci guda, sai uwar karan hanci da faɗin kirji maganar ma baki daya tsanar ta yake dan haka idan ka gan shi zaka dauka ya shekara goma yana jinya ne, wannan yanayin yasa dole Chief of army staff ya kira Alhaji Abdul Malik zuwa Denmark. Babu shiri duk yadda yaso ya fahimci laluran Zayn dan tunda likita ya gaya mishi abinda yake damun shi.
Yasa ya ke ganin kamar tunanin shi zai zama Dai-dai da abinda yake damun shi.
Kwana biyu tsakani Alhaji AbdulMalik da Alhaji Mustapha Umar suka tawo tare.
Sai da safe suka zo duba Zayn din, wanda yayi zuru-zuru.
Bayan sun gaishe shi, sannan suka fita.
"Ina ga a nima mishi aure kawai, yanayin shi ya kai matakin da idanun ya bukaci mace yake haifar mishi da bugun zuciyar shi, haka yake kara damun shi."
"Ku bar Zayn ya nime matar da zai aura wacce yake ra'ayin ta, ba wacce take ra'ayin shi ba. Wacce da kan shi yake ra'ayin ta, idan kuka bashi mace wallahi wahala zata sha a hannun shi, dan mutum ne me murdadden hali ba kowa yake iya mishi ba."
"Toh ya zamu yi da shi? Yanayin shi yana bukatar mace a rayuwar shi." Mu taya shi da addu'a, Baban shi yasan halin shi tsaf za a iya bashi mace ya sake ta babu abinda ya dame shi. Dan haka suka shiga dakin yana karban apple a hannun Abul suna kallon wani Chinese drama a laptop din Abul.
"Sannun ku" inji Abul.
"Yawwa Abul ya me jikin ka?"
Cikin iyayi da kwainani ya ce musu.
"Gashi nan sai rashin mutunci yake min ina lallaba shi idan ba zai kai ba mu yankawa yara a raba sadaka "
Dundu Zayn ya sake mishi.
"Banza zaka karya min baya"
Murmushi suka yi suna kallon Zayn din da yayi shiru yana jin su.
"Zayn kana da Yarinyar da kake so ne?"
Lumshe idanun shi yayi yana kara tuno abinda ya gani, wani irin bugu zuciyar shi yake, a hankali ya dafe kirjin yana lumshe idanu shi. Yayi yana jin wani irin haki Dakyar bakin shi ya iya furta.
"Ba...bu" ya fada a rarrabe, sabida karyata zuciyar shi.
"Toh zamu nima maka auren Judaal tunda ga Alhaji Mustapha Umar nan." Ware idanun shi yayi a kan su. Iya abinda ya iya ji kenan.
"Zamu nima maka.."
Daga nan sai ganin shi suka yi ya zube a jikin Abul, baya numfashi.
"Kai Nanu!!!" Abul ya kira sunan shi da karfi amma ina ya suma, wannan shine karo na farko da suka kidima akan shi sama da yadda suke jin labarin ciwon shi.
Danna wani green bottom suka yi, likita da Nurse suka cika dakin, aka yi ta bashi taimakon gaggawa.
"Yaron nan akwai abinda yake boye mana"
Haka suka yi ta jiran likitanci suka fito, dukkan su suka mike.
"Ya jikin shi?"
"Da sauki a kiyayye abinda zai D'aga mishi hankali " daga haka suka wuce, yana barci kamar bashi ba.
"Ko zamu mai da shi gida ne?"
"A'a bar shi a nan kawai zai fi jinyar kan shi a tsanake idan aka mai da shi gida, ba zai yi jinyar ba sai yadda Hajiya tayi da shi."
Kusan Alhaji AbdulMalik AY bai so haka ba, yaso a magance Matsalar shi amma ganin yadda Mahaifin Zayn din yake wasa da rayuwar Zayn din ne yasa shi zuba musu Idanu.
A cikin wannan yanayin wani likita dan kasar Portugal ya duba shi, shi ya rubuta mishi magani, da allurai sannan ya ce masa.
"Ka kiyaye rayuwar ka domin karfin sha'awar ka zata iya tab'a zuciyar ka, yanayin karfin sha'awar yana da yawan da dole sai kasha magani sannan kana yawan Azumi tun da ba zaka yi aure ba, kaga ban yi Imani da Addinin ku ba, amma ka saka a ranka Allah yana tare da kai, kuma zai yaye maka halin da kake ciki please never give up"
Da wannan bayanin Zayn ya fara yaki da zuciyar shi, Allah ya kuma taimaka mishi, yana shan magani ga yawan hailala da istigifari, a cikin kwanaki da basu wuce biyar ba, ya Kaɗaita zuciyar shi ga Azkar, yaki yarda shaidan yayi galaba akan abinda ya gani daga Titih. Kokarin mantawa ma yayi tayi, satin sa Biyu aka sallame shi. Domin baban shi da Baban Judaal sun tafi, Chief ne kawai ya rage shima yana ganin ab sallami Zayn din ya wuce da shi South Africa.
Abin gwanan burgewa sun sauka a garin cape town ne. Inda suka yada zango a Barrack din su, gidan da aka warewa Chief of army staff, wani irin gida ne da cikin building din gini ne amma hatta kasar gidan katako ne, sannan an saka wani irin glass a kowani kusrwan gidan. Kowani corners da balcony na gidan ya hadu, murmushi Zayn yayi sannan ya ce.
"Wannan gidan haka Father?"
"Eh anan na fara zama shekaru Talatin baya, i can remember what happened to me, amma nasan a gidan nan nayi soyayya da Macen da nake so"
A hankali ya kalli each corner da veranda da duk wani balcony, yana murmushi, a hankali ya nufi wata yar karama bar wanda yake dauke da drinks kala kala.
Ya dauki wani whiter wine ya sauko cup ya zuba mishi, sannan ya dauki na shi ya zuba.
"Want to share my life story with you! Shi yasa na kawo ka nan!"
Ya D'aga kofin shima Zayn din ya D'aga kofin.
"Cheers Boy"
Dan buga cups din suka yi, sannan suka fara sha.
"AbdulMalik suna na Amma sunan da ake kirana da shi Abba Yarwa! Ni dan arewacin Maiduguri ne, north Borno wanda muke rike da empire na Yarwa.
Mahaifina Malami ne kuma me sarauta ne, yana rike da sarautar Magayakin borno! Duk wani abinda ya shafi yaki da cinikin makamai zuri'ar mu suke yi, shi yasa dukkan yan gidan mu baki daya daga Sojojin kasa sai na sama, mu din gidan mu an samu akan yaki da cinikin kayan yaki shi yasa a aikin soja baki yarda kowani matsayi sai Chief of army staff, duk wani abinda yake da kai kawo da shige da fece ina sane da shi!"
Murmushi yayi ya fito daga cikin Bar din ya zauna a kujeran da yake facing Zayn.
"Tun muna da shekaru sha tara aka mana auren Fari baka tambayi Baban ka bane?" Dariya Zayn yayi yana sosa kan shi.
"Yes kayi dariya AbdulMalik Zain Malami yana kamar ka yaran shi biyar" ware Idanu Zayn yayi yana kallon Chief.
"Like me, nima an min auren dan kar na lalace, Alhamdulillahi an daura min Sa'adatu yar kanin Babana, ita aka bani lokacin tana aji uku na primary school, dake ina karatu ban san girman aure da soyayyar shi ba, kawai haka muka taso ta rena ni sosai, dan bata sona haka suka yi ta gwagwarmaya har na shiga jami'a ita kuma ta gama makarantar primary, a lokacin na wanke renin da take min na cusa mata tsorona a ranta, daga ita na tafi Birtaniya, a can muka yi karatun mu ni da mahaifin ka amma a jahohi daban daban. Bayan shekaru bakwai muka dawo gida, a lokacin aka tura ni aikin soja domin lokacin Babana ya turawa shehun Borno, shi kuma ya tura ofishin ministan tsaro tare da bayyana girman ahalin mu,.babu musu aka tura ni karatun soja a kasar Amurka. A lokacin dangina da sauran al'ummar gidan mu suka sako Sa'adatu a gaba da batun rashin haihuwa. Karshe dai aka bani auren Karimah, ba laifi ita kan tayi bari kafin na tafi Amurka, daga nan bata kuma yin b'ari ba ba ita ba hatta Sa'adatu.
Haka na kwashe shekaru biyar a can na dawo, kwatsam ina dawowa na iso mahaifata domin ganin gida da mata na.
Kwana na biyu da zuwa muka tafi kana taron saukar Alqur'anin da ake a fadar mai Martaba shehun Borno. A ranar Idanuna ya fara ganin abinda ba zan manta ba, zan iya cewa my first time da naga macen da nake so" a hankali ya dafe goshin sa, murmushi yayi sannan ya ce mishi.
"Bana iya tuna koda fuskar ta ne. Amma ban yi kasa a gwiwa ba, kuma ban kwari kaina ba, domin ina ganin ta na gayawa Malam mahaifina, ina son ta.
A hankali ya zuba mata ido, yana addu'a.
"Matar ka ce amma bai zama dole hakan ya faru ba, Allah shi yafi mu sanin dai-dai"
A ranar dai mahaifina ya same Baban ta, wanda shima babban Amintaccen na hannun daman sarki ne, dama akwai wanda ta makalewa kasancewar shi ba babarbare bane kuma ba shuwa-arab bane yasa suka raba su, dan bai da dukiyar da zai aure ta. Ita kuma Laylah tana hauka ce akan majnoon din ta.
Haka na ratsa tsakanin su, na kafa gwamnatina, amma yarinyar nan ta wanke ni tass."
Dariya suka saka baki dayan su.
"Father ta wanke ka fa kace?"
Girgiza kai yayi yana nuna mishi yatsa.
"Akwai sauran labari ai. Ina gaya maka yarinyar nan idan naje zance wurin ta sheka min ruwan kwasar tuwo take, ban tab'a jin haushi ba, ta ce min.
"Abba idan da kasan yadda na tsane ka sai ka mutu kafin kazo wurina," bata hakura ba, kai har biri yarinyar nan ta kirani, ta kirani dan anace, tace min kaska ta ce min kare mara zuciya."
"Father kuma kayi hakuri?"
"Idan ka samu macen da kake so baka da wani damuwa dan ta jahilce ka, Meye burin ka? Ta soka haka na hakura kuma aka yanke min sadakin ta, da kaina na biya kudin kuma aka yi dacen dangina suna mara ba da auren My boy auren matar da kake so akwai dad'i, domin dai ajiye cin amarcina nayi ban nima ba, nayi tafiyata Lagos har tsawon wata shida, a cikin watanni nan mata na biyu suna can, kwatsam na samu damar zuwa nan samun horon aiki. Kawai na saka yar baby na a gaba muka tawo,. Yarinyar nan bata jin magana domin taja min mgana babu iyaka, kafin muka bar kasar nan.". Lumshe idanun shi yayi hawaye na zuba mishi.
"Zayn tunda muka shigo yarinyar nan bata kuma min magana ba, akwai masu girki da kome bata shiga harka na, na bita nayi rarrashinta taki, domin taurin kan Masifa ce da ita, a wannan lokacin na kai karshe a hakurina, dan haka na same ta inda na bada abu ana saka mata a cikin abinci, idan taci bata kuma sanin kanta. Sai bayan washi gari." D'ago Idanu shi yayi ya kalli Zayn cikin murmushi.
Sannan ya cigaba da cewa.
"Tun daga ranar da na same ta, idan ta farka zata ganta a dakin ta, sai ciwon jikin da take fama da shi, ga yanayin ta ya sauya daga tafiyar ta zuwa wasu abinta na yau da kullum yasa yarinyar nan.ta daina cin abincin domin taurin kai da kafiya ne da ita, tunda ta fahimci idan taci abincin nan.nake cinye ta, sai ta daina, a cikin kwanakin da nayi ina angwancina ban fasa ba, koda idanun ta ko tana barci zan yi yadda nake so da ita Zayn sai da na mai da cikin gidan nan babu inda bamu baje rayuwar mu, tun bata so har ta hakura domin nasan weak point dinta, sai ta daina gardama dani, ta hakura tana bani hadin kai. Bayan wata shida ta fahimci tana da shigar cikina,.ai kuwa yarinyar nan da ta Hauka ce min wallahi sai da na dawo da ita Maiduguri, domin a lokacin muka hadu da iyayen ka sun zo ganin likita, kai ma Mamanka tana da cikin ka kamar na mata ta. Iya abinda na sani na dawo da ita gida tahaihu amma wallahi har kwanan gobe babu wanda ya kuma tuna min da zancen ta, sai ranar da nazo gidan ku, Hajiya ta tuna min da ita.."
Ajiyar zuciya ya sauke yana kallon Zayn. Murmushi yayi sannan ya cigaba da cewa.
"A lokacin da na tuna na dawo gida, daga Kaduna Maiduguri na nufa amma duk tambayar da nayi babu wanda ya tuna ta. Zayn kowani soja yana da lovestory sai dai idan baka zauna da shi ba, wasu labarin su happy ending wasu sad ending, dan haka ka ajiye jinyar ka ka rungume aikin ka, zaka fi samun nutsuwa sama da kome"
"Thank you sir zan yi yadda kace" sannan ya wuce dakin da ya nuna mishi ya shiga ban daki yayi wanka, kafin ya nime wuri ya kwanta, bude jakar shi yayi tare da fidda maganin shi yasha. Sannan ya dauki karamin Alqur'anin shi ya fara karatu, Allah ya taimaka bai jima ba barci yayi gaba da shi.
**
Washi gari bayan sallah asuba, suka shirya, kallon gidan Zayn yake yana kallon labarin da Chief ya bashi, murmushi yayi sannan ya ce mishi.
"Kana jin dadin ka ko?"
"No ina imagine yadda kayi ta soyayya a cikin gidan nan"
Ajiye fork din hannun shi yayi yana faɗin.
"Idan kana son mace having sex da ita a cikin daki kamar old Model ne, have fun a ko ina na cikin gidan ka, idan ta kama a cikin mota ride your baby. Kasan mu sojoji ba iya a filin yaki muke da karfi ba, hatta a cikin gidan mu muna da wannan karfin. Don be a poor mana. Ko yau ta dawo rayuwa ta,zan yi having fun da ita babu abinda ya dame ni da ta tsufa ko ta girma i don't care"
Cikin kunya Zayn ya ce mishi.
"Father kace a cikin mota ma?" Daukar mug yayi na green tea yana sha ya ce.
"Thank you da tambayar." Shiru yayi yana kallon Zayn.
"You look like wise My Boy amma da alamu sai an maka bayani, Yes har a cikin jirgi zaka iya da ita, musamman idan ka ayi dace ita din kamar yar lomar tuwo ce bata da auki yar karama, Yes a ko ina kirata Matar ka zata iya amsa maka my boy"
Sosa kai Zayn yayi yana dariya.
"My poor baby! Naso a maka aure sai ka fi samun nutsuwa Baban ka yaki yarda"
Haka suka yi ta hira,.har suka gama kowannen su ya fito cikin shirin su na sojin Najeriya. Suka tafi wurin taron. A wurin taron batu ne akan makamai, bayan an gama suka fito wani liyafa, inda manyan sojojin kasa da kasa suka yi ta gabatar da kansu da Yaran su, cikin kwarin gwiwa shima ya gabatar da Zayn a matsayin dan shi. Gwanin ban sha'awa wurin duk wanda ka gani a wurin sai ya burge ka...
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/19, 9:04 PM] Queen: Chapter -29
Ganin dayawan sojojin African ne da subsahara, haka yasa zuwan shi yasa shi kara samun ilimi, Chief bai tab'a gaya mishi zai mishi idan aka zo taron zai yi jawabi ba, sai da aka kira Zayn Malik. Kallon shi yayi cikin mamaki.
Murmushi yayi yana me lumshe mishi Idanu.
Cikin nutsuwa ya nufi stage din, yana mamakin me yasa bai gaya mishi ba, a hankali ya tsaya a wurin, yana kallon Chief.
"Mr Malik! Kana cikin rukunin jami'an tsaro na musamman, sannan kai ne jami'in tsaro da aka tura bincike akan yaɗuwar makamai a nahiyar Afirka, shin wani nasara kuka cimma?" Kallon Chief yayi cikin bazata da tambayar.
A hankali ya sauke numfashi, kafin ya ce.
"Alhamdulillahi, da wannan nasarar da aka samu, sai dai ba wani nasara aka cimma ba. Ina bakin aikina lalauran rashin lafiya ya same ni, amma insha Allah nan da wata goma sha uku zamu tattara bayanan da suka dace, domin irin wannan aikin yana da matukar hatsari, sannan akwai a cikin hukumar mu akwai masu fitar da bayanan mu, idan aka dakatar da na cikin gidan mu ba waje zamu iya aikin mu Nagode"
"Me zaka ce game da sojojin mu da aka kashe?"
A hankali ya cire hular da ke kan shi, kafin ya ce.
"Ina mika sakon ta'aziyata ga iyalan jami'an mu da suka rasa."
"Ya batun aikin ka?"
Murmushi yayi sannan ya ce.
"Muna kan aiki ba dare ha rana"
Daga haka ya sauka a stage din, yana kallon Chief, da farin ciki ya lullube shi, kamar ya daka tsalle. Domin Zayn ya fitar da shi kitse a wuta.
Haka yayi ya gabatar da shi a wurin taron dayawan mutane sun dauka Dan shi ne, sai da ya gaya musu ai dan abokin shi ne.
Basu bar wurin ba sai karfe daya, suka dawo dake gidan akwai masu aiki da me girki, haka suka yi sallah azahar tare suka yi sallah, sannan ya ce mishi.
"Zaka ci abinci sai mu zaga barrack din da gidana da yake kasar nan?"
Sosa kai yayi, yana faɗin.
"Duk yadda kace"
"Toh muci abinci"
Zama suka yi suka
fara cin abincin, baka jin karar kome sai na spoon. Suna gamawa kowa ya goge bakin shi da tissue sannan suka wuce inda zasu.
Da farko inda ake wasan golf ya kai shi, yana gaya masa yadda wurin yake.
"Idan har nayi ritaya nan zan dawo da Iyalina, duk shekara ina zuwa bude ido." Inji chief yana murmushi irin na manyan.
"Ai wurin yana yanayi da wuraren bude idanun." Inji Zayn.
Jinjina kai yayi sannan ya dauke shi zuwa wani estate na musamman, wurin a mota suka tafi kasancewar yana wajen Barrack din, a cikin estate din wanda yake dauke da gidaje guda hudu, sai boyzqaurts a can nesa. Sannan gidajen ma basu kusa da juna, sannan babu wanda zai iya jiyo ihun wani, gidaje ne na Alfarma.
"Kaga yadda gidajen suke, kasancewar na fara kafa soyayyata nan yasa nayi alƙawarin abinda da ba haifa mace ko namiji zan gina musu gidajen Alfarma, ka ga wadancan gidajen BQ, shi na ware shi ne ga ma'aikatar estate din nan, sannan bana son cunkoson mutane, ina son rayuwar turawa babu hayaniya ko damuwa, mu shiga ka gani." Baki daya Zayn kasa magana yayi yana kallon yadda wurin yaƙe. Har cikin gidajen four bedroom, sama da kasa ga wasu manyan falo da aka aka yi sama da kasa.
Shi kan shi Zayn kasa magana yayi yana tasbihi ga Ubangiji.
"Father kana samun kuɗaɗe ta ina ne?"
Juyawa yayi yana kallon Zayn cikin murmushi sannan ya ce mishi.
"Tun duniya tana kwance nake saka hannun Jari, tun man fetur bai zama sai wane da wane ba, sannan akwai wani kungiyar man fetur ta duniya Ope, tun bai kai yadda yake ba yanzun nake da hannun jari, ba laifi ina aikin gwamnati kuma ina kasuwanci, kuma mu yan Maiduguri bamu zama da aikin gwamnati kaga kenan kudi yana shigo min ta ko ta ina "
"Gaskiya Al'amarin akwai burgewa!" Inji Zayn.
Yana kallon gidajen,
"Father amma turawa suka maka aikin nan ko?" Ya tambaya yana zaga cikin gidan.
"Eh amma anan ma akwai turawan zasu iya aikin da za a maka." Chief ya bashi amsa, haka suka wuce wani babban hall na table tennis, yana faɗin.
"Ina son gyara shekaruna na bude nan ne saboda iyalina." Sannan ya nuna mishi wani kofa.
"Nan kuma wurin Gym ne, da kowani kayan karafuna akwai a wurin"
A cikin gidajen a bayan gidan akwai swimming pool, yadda wurin zai kara samun daraja da nutsar da hankalin mazaunin wurin."
Sannan ya ja shi har inda aka tara dawakai, yana nuna mishi guda uku a wurin. Har wani fili da aka ware domin gudu da dawakan.
Hawa suka yi suna tsare sosai.
Ga hira da nishadi da Zayn ya samu ya sa shi manta wata Titih da duniyar ta, basu bar wurin ba sai la'asar, suka dawo suka yi sallah suka kuma fita wani taron karramawa na soji suka tafi, musamman aka kuma karrama tsohon shugaban kasar su Nelson Mandella. Mahukunta kasar Afirka ta kudu suna mutuntta Nelson Mandella domin shi din ya zame musu hasken rana ne, sannan ya zame musu inuwar gajimare ne, shi yasa basu tab'a manta shi a rayuwar su.
Sannan ana aka kuma manyan sojojin African har da rundunar sojar Nigeria. Wanda suka samu kyakkyawar lambar yabo na girmamawa ta zinari.
"Zayn Malik!" Shi aka kira a matsayin wanda zai amsa kyautar, wato yan mata dayawa da suka rako iyayen su, sun fada soyayyar shi. Musamman yadda ua kasance fuskar shi a kame, yanayin shi cikakken me kuzari da nutsuwa. Uwa Uba matashin gwarzon soja. Sai gashi dayawan mutane suna ta tambayar Chief ko Zayn yana da iyali.
Dariya yake ya ce musu eh, wannan amsar basu so ta ba, domin sun san duk matar da ta auri Zayn ta huta, a wannan daren anyi shagali bana wasa na, kafin suka dawo gida. Kowannen su ya wuce dakin shi toh sun ci abinci a can. Sallah magariba da isha suka yi sannan suka fito falo suka kafa hira, kamar wasu mata sa, karshe suka juya ga kallon Ball.
A hiran su kawai zaka fahimci akwai fahimtar juna ainun, daga yadda suke tattaunawa zaka gane akwai girmamawa acikin maganar Zayn, amma bayan nan samun ilimi yake a tare da Chief.
**
Addis Ababa.
Kallon ta Madam Erica kallon Titih take cikin takaici kamar ta rufe ta da duka.
"Toh uban me aka miki da kika saka ni a gaba da kunci? Damuwar ki ya kare miki ke daya sai kin gayyaci wani ne a cikin damuwar ki ne? Wannan wacce irin masifa ce zaki saka ni agaba yau satin ki biyu amma kowa yarasa meke damun ki?"
Cikin takaici ta ce mata.
"Babban laifin ku rashin bani tarbiyyar kun barni ina rayuwa kamar dabba, idan ku kanku kuke so me yasa ba zaku bani damar nayi rayuwa cikin salama ba, shi niman abinda zai ajiye a kira shi attajiri ke kuma min watsar dani kin mai dani kamar bake ce kika haife Ni ba, so kuke na kashe kaina?"
"Kin jima baki mutu ba, sakaryar yarinya kawai idan dai sai na zauna dake ne sai dai ki kare a haka mahaukaciyar yarinya kawai wacce bata san ciwon kanta ba"
Aikuwa abin ya mata ciwo dan haka ta shiga fashe-fashe tana ihu da bori, ita ta gaji...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
Kuyi maneji uktyy ❤️🥰
[7/20, 2:36 PM] Queen: Chapter -30
Juyawa Madam Erica tayi tana kallon kofar dakin Titih, bata tab'a tsammanin haka daga gare ta ba, dan haka ta dauke kai tayi tafiyar ta, domin idan tabi na zuciya zata iya mata duka, shi yasa taki ma bin ta kanta, ta tafi ta kira Abdul Ganiyu ta gaya mishi Kenya hadu da Titilopemi. Kamar yadda Imaden ya bashi labarin abinda Titilopemi take.
Shiru tayi kafin ta ce mishi.
"Kawai dai kun dauki abin ne da zafi amma ai bana tunanin Akwai wani damuwa, gashi nan tazo tana ta min shiririta."
"Kyaleta idan ta gama zata hakura" ya fada haka baki daya babu wanda ya damu da ita kawai abinda yake gaban su, suke yi gani suke kamar lalata auren ta zata yi shi yasa ta kirkiro da rigima.
Haka suka watsar da al'amarin ta, kamar ba su suka haife ta ba, kowa har kan gaban shi, haka tayi ta borin ta, John ne kawai ya samu ya shiga dakin ta, tana ta farfasa kome tana kallon su, hawaye na zuba a idanun ta.
"Rita"
"Fita!!" Ta daka mishi tsawa da dishashiyar muryan, juyawa yayi ya fita dan yadda ta juye ta bashi tsoro da mamaki.
Tattara kayan ta tayi kafin wani lokaci, ta bar gidan Akan idanun mahaifiyar ta, ta sa John ya fita da ita zuwa Airport.
Suna isa bata kalle shi ba ta wuce abin ta. Biyo ta yayi cikin airport ɗin.
"Rita Aunty tana kiran ki"
"Get lost kace ba zan yi magana da ita ba."
Daga haka ta wuce ta tura abubuwan ta, sam zaman garin bai mata amfani ba a cikin sati biyu.
Duk yadda yaso magana da ita fir taki amsa mishi, dan dole ya hakura da son magana da ita, yana gani ta bar kasar babu wani abin arziki danya haɗa ta da uwar ta.
**
Babu laifi baki daya Zayn ya manta kome sai kewar Abul da Uncle Bashir da Baby Amal, kwanan su biyar Chief ya nuna mishi kome nashi, sannan ya mika mishi wayar shi.
"Naki baka ne domin ka samu nutsuwa, gashi Brrst Bashir ya kirani ya kai sau dari Dan gidan Yusuf me goro ya kira ni ya kai babu iyaka, suna sonka. Kai ma ka biya su soyayyar da suke maka. Tun kana Yaro Bashir yake dawainiya da kai, kuma har yau bai fasa ba, bani manta wani zuwa na da nayi Kaduna lokacin zaa yaye wa su dalibai sojoji, na samu baka da lafiya, kai ne baka da lafiya amma Bashir yake jinya, domin kai dai sunan baka da lafiya ne bai haka ka hau bishiya ka tsokano rigima ba, shi kuma yana can a kwance a daki, Hajiya kuwa ya hana kowa sakat baka da lafiya, bai haka ka saka gajeran wando zaka buga ball ba. A haka nazo na samu ana ta kokarin baka magani, amma kana zile musu gaskiya su Hajiya sun wahala da kai" sosa kan shi yayi yana dariya sannan ya ce.
"Father ai uncle Bashir dan tawayen mu ne, Hajiya ma tasan yadda yake adawa da kwace mishi fadar da nayi."
"Hajiya tana son ka sosai, shima kuma yana son ka, duk wanda ka zauna da shi sai ya soka shi yasa kake tunanin ka kwace mishi Hajiya. Muje gobe jirgin safe zaka bi zuwa abu Dhabi "
"Allah ya kai mu"
Daga haka suka nufi wurin cin abinci, haka suka ci abincin dare bayan sun gama suka dawo Bar ana cigaba da hira har sha biyu na dare. Kafin suka yi sallah, da asuba kuwa bayan sun idar da sallah asuba, Chief ya bashi wasu manyan logges guda biyu.
"Duk abinda yake ciki is belong to you"
Murmushi yayi yana faɗin.
"Allah ya saka da alkhairi, Allah ya ja kwana da lafiya me amfani"
"Amin Zayn amma yaushe zaka kawo min matar da zaka aura?"
Shiru yayi gaban shi yana faduwa, yana jin kamar ana damke zuciyar shi.
"Idan Allah ya kawo min ita zan kawo maka ita"
"Toh Allah ya nufa"
"Amin Ya Allah"
Bayan sun karya wuraren bakwai saura suka wuce airport, a sun jima suna sallama, kafin suka raba kamar ba zasu rabu ba. Rayuwar da suka yi kamar Uba da d'a.
Ta wani fuskar kamar abokai haka suka yi ta hira,
Dukkan su, ba zasu manta da wannan yanayin ba, domin yanayi ne da yake cikin kundin tarihin su.
Dan haka suka rabu da kewar juna.
*
Sai dare suka sauka airport na Abu Dhabi, sai dai yau kwana biyu kenan babu jirgin da ya tashi zuwa Copenhagen sakamakon yanayin kasar da ake samun saukar dusar kankara. Akwai fasinjojin kasar dayawa a cikin su har da Titilopemi da jirgin ta ya dawo da ita Abu Dhabi. Ga kuma Zayn shima da bai samu damar tafiya ba, dole zasu jira sai yanayin yayi kyau.
Bayan ya sauka ya huta kawai ya ce bari ya fita ya duba gari,, dan haka ya fito cikin shegen shigar shi na gajeran wando, haka ya fito sai yar top da ya daura akan kayan aiki, kafar shi sanye yake da canvas sai hular puma, idanun shi ya saka glass baka, shima Puma. Duk inda ya wuce sai kasan ya kai gaye domin turaren shi na Matrix, ya saka. So yake ya fita akwai wani class mate din shi da yake nan garin Dubai da iyalin shi.
Yana isa elevetor, ya danna ya saka kai ya shiga. Da gudu itama ta shiga tana cewa.
"Thank God!"
Bai d'ago ya kalle ba, sai dai kamshin turaren ta shi ya fargar da shi, da wani mugun sauri ya d'ago kai ya kyale ta, sanye take da riga da wando, wandon skinny jeans ne, ya fitar da surar kasar, sai rigar wata irin bodyhook.
A hankali yake d'ago kai har ya saukar akan tudun kirjin ta, wani irin dauke wuta yayi, domin bai tab'a kawowa zasu hadu anan ba.
*Innalillahi wa'inna illahi raju'un!* Yake maimaitawa a hankali, tun daga kasar zuciyar shi har samar harshen shi, wani irin tsanar ta, kamar ya rufe ta da duka.
Kai hannun shi yayi wurin number, kara elevetor din yayi, alamar an tsayar da shi da karfin tsiya.
Kofar na budewa, ya tattara karfin shi ya hankad'ata waje.
"Banza kilaki kawai, idan na kuma ganin ki sai na kashe yar iska irin ki" sannan ya rufe kofar. Daukar kasa tayi tana kallon shi ya bar wurin, da gudu ya fara bin steps, duk sa hawa na hudu ya mata haka, kafin ya iso tsabar gudu har tana gurdewa, babban burin ta, ta kunya tashi a gaban kowa, tana saukowa ta ga wani Bature yana shan yorgot, tana zuwa ta amsa da gudu ta isa bakin elevetor ɗin, yana bude kofar tana watsa mishi madarar a fuskar shi.
"Kai dakikin ina ne? Ka ɗauke ni ka kwana dani har kwana huɗu dani shine ba zaka biya ni kudin kwana na ba, kowani kwana sai kayi sau Biyar sau shida Wayyo Allah na jama'a ku taimaka min bani da kudin ko zuwa inda nake ya dauko ni amma yaki biyana hakkina "
Yadda take maganar yasa dayawan mutane a wurin suka juya suna kallon ta, tare da tausaya mata, aka yi mishi caa. Sai ga Zayn ya kasa magana a gaban kowa, wasu yan iska suka shiga caje jikin shi aka ciro wallet din shi, suka kwashe kudin ciki, suka bata.
"Nagode da kuka tsaya min nagode "
Yadda take kuka tana kara musu godiya yasa suka tausaya mata, sun dauka da gaske ne.
D'aga mishi gira tayi tana Murmushi.
"Kai ka shirya ni kuma na aikata naka action kawai kace min ni da kai yanzu aka fara. Malam me budadden jiki da alamu wayon ka a jikin nan yake bai kai ƙwaƙwalwar ka ba, idan babu kazo ni likitar ƙwaƙwalwa ce zan gyara maka na zuba baka har da tunanin ."
Daga haka ta watsa mishi kudin shi da ta saka aka bata. Tayi gaba abinta. Kamar wani statue haka yake tsaye yana kallon yadda ta buga mishi rashin mutunci kuma ya kasa magana. Gyada kai yayi yana faɗin.
"Wasan yanzu aka fara."
Komawa yayi ya sauya kayan shi, ya kuma fitowa. Yana fitowa kuwa dake ta gama shirya mishi iskanci, yana fitowa ta zo ta bangaje shi, bai ma lura da ita ce ba, sai da wuce kamshin turaren ta yasa shi gane wani iskanncin ta kuma kulla mishi. Kafin ya mike ta kuma dawowa tana sune dube.
"Wayyo Allah waya ta" cak yaji wani irin bugun zuciyar shi ya tsananta,koda aka zo ana dubawa, wallahi sai gashi a Aljuhun wandon shi.
"Barawo wato sata ya kawo ka Dubai, talauci da tsayi ya saka ka gudo niman na banza, ga mutum a fuska amma barawo a zuci"
Daga haka ta wuce tana godiya, karshe da mugun kunya ya dawo masaukin su, tana biye da shi kamar dole, sai da ta ga dakin shi. Sannan ta koma nata dakin.
Da safe zuwa tayi ta samu masu lura da ruwan da yake wucewa ta cikin dakin shi ta musu Iskanci, ta hanyar karkada musu kirjin ta da karuwanci sannan ta ce su rufe ruwan bangaren Zayn.
Shi kuwa yana tsaka da wanka kawai ruwa ya tsaya, karshe haka ya fito ta kira su, amma basu dauki kiran ba, goge jikin shi yayi ya fito kunnen shi da wuyar shi duk kumfa.
Wani mutum ne ya kalle shi.
"Ayya lafiya kuwa?"
Yar tsaki yayi sannan ya ce.
"Ruwan ban dakina ne ya dauke, shine zan musu magana su duba min"
"Ok ka shigo dakina ka karasa sai ka musu bayani"
Jim yayi yana kallon mutumin kafin ya ce.
"Ok" ya shiga cikin dakin, ya wuce ban daki.
Yana shiga kuwa bai fi minti ɗaya ba, mutumin ya kira security din hotel din yake gaya musu ai ga wani dan gay ya shigo mishi dakin kuma duk aikin Titih ne, ai kuwa aka zo aka yi gaba da Zayn da yake wanka, yayi musu bayani amma suka ki yarda domin da aka je dakin shi sun samu ruwa yana zuba, dan haka suka kore shi a hotel din. Fitowa tayi tana kallon shi sama da kasa.
"Some time wasu mutanen basu da lissafi, kai ka koya min na dauka Daram. Wallahi idan naso baka da wurin kwana a cikin garin nan har sai yadda nayi ra'ayi nama fi son naga kana yawo a street kana rokon inda zaka kwana."
Kallon ta yayi sama da kasa,.kafin ya dauki kayan shi ya tari taxi, gidan abokin shi ya nufa, Allah ya taimaka suna gidan da kamfanin da yake aiki da su ne, three bedroom ne, suka bashi.
"Zayn Malik! Meke damun ka?" Juyawa yayi ya kurawa Tv idanu, kafin ya sake murmushin mugunta.
"Zayn don Allah kayi hakuri wallahi murmushin ka bai da kyau "
Lumshe idanun shi yayi, sannan ya bude akan abokin.
"Karka damu can ".daga haka ya mike ya nufi dakin da suka ba shi ya kwanta, kawai bakin cikin rashin mutuncin da yarinyar tayi mishi a cikin jama'a kawai ya ishe shi kwana da takaici, washi gari sa wuri ya tashi bayan sun dawo masallaci ya kuma wucewa airport yaji labarin tafiyar su, yana tsaye itama ta iso, sanye take da wani armania gown, kana ina hango pink bra din ta, wanda ya zame mata dabi'a ko abinda take so ne a cikin kalar inner wear dinta, tana isowa wurin, kamshin Tsinannen turaren ta ya cika mishi hancin shi.
"Toh shi kenan indai zamu samu tafiya nan kwana biyu "
"Insha Allah! Zaku samu tafiya." Juyawa yayi bai kalli inda take ba, sai dai ya ratsa ta gefen ta sosai, yadda ya samu damar jan zaren rigar ta kasa, Allah ya bashi sa'a baki daya rigar ta kasa ya warware ya zube a kasa, wani irin kunya ne mai hade da tashin hankali, zubewa tayi a kasa. Cikin tashin hankali, yadda yaji ana mata dariya yasa shi juyawa, ta kifa kan ta a tsakanin cinyar ta, wasu sai daukar ta suke a waya a hankali ya cire coat din shi, ya watsa mata coat din.
"Idan kin koma ki saka a cikin trash dan bai da amfani a wurina"
Bata da yadda ta iya haka ta mike hawaye na zuba mata, da sauri ra bar wurin. Ganin yadda yake yiwa masu daukar ta video magana.
Tana isa hotel din tana shiga dakin ta, ta watsar da coat din ta fashe da kuka, daya yayi mata amma baki daya ta rasa sukuni idan kuma yayi mata me gaba-daya sai tayi haka.
Haka ta shirya cikin riga da skirt ta fito, niman shi a garin wai zata dauki fansa, shi kan yana can da iyalin abokin shi suna ta yawo. Haka ta gaji ta juyo abinta, washi gari ne suka hadu a mall, shi yaje sayayya itama haka.
Dake da abokin shi ne, dan haka dakuma matar abokin shi da dan su, suna ta diban kayan da shi Zayn din ne ya ce domin bai zo bikin su ba, yana rike da yaron matar abokin tana sanye da bakar abaya, suna tafe ana hira.
"Kai Malam ya baka dawo ka biya ni kudin kwanciya da kayi dani ba." Shi daya yaji ya kuma san da shi take, yana juyawa ya kifa mata mari, Abokin shi tun na makarantar primary ne akwai fahimtar juna da girmama juna, shi yasa ya kifa mata mari kafin kowa ya fahimta ya ja hannun ta suka nufi inda babu jama'a, ganin haka ya sa shi kara d'aga hannu, amma sakamakon shigar da marin yayi mata yasa ta kare fuskar ta jikin ta yana rawa. Haka kawai ya hango kan shi a matsayin mutum mara mutunci da kima.
"Ban tab'a dukar mace ba, amma ke sai da kika tunzura zuciya ta, duk haukar da zaki min idan ya tsaya a kaina is ok karki tab'a min mutanen da nake musu kallon daraja, wallahi kika kara sai na miki tijarar da waje yafi karfin ki fita." Daga haka ya wuce abin shi, Imaden na dukar kamar jaka amma Wallahi marin Zayn bata da yakinin kunnen ta na hagu yana jin abunda ya fada domin har lokacin shuuuu take ji, kamar an dauke wutar lantarki a tashar tv, tsoron shi da tsanar shi suka kara samun mafaka a zuciyar ta. Bata san lokacin da ta fashe da kuka ba, domin marin sai yanxun take jin radadin shi, kuka take da karawa.
Karshe restroom ta wuce ta sha kuka har ta gaji, daga haka ta fito ta nufi waje kayan da bata saya ba kenan. Washi gari karshe tara na safe suka nufi airport, tana duba number kujeran ta hango shi zaune a gefen da zata zauna, murdawa cikin ta yayi ta juya kamar zata bar jirgin karshen ban daki ta wuce ta fara rage cikin ta, kafin ta koma wurin masu kula da jirgin ta nime ko a sauya mata kujeranta. Amma suka bata hakuri dan dole ta dawo tana tsaye akan shi, shi kuwa tun zuwan ta na farko ya fahimci tana wurin.
Cigaba yayi da abinda yake gaban shi. Kamar munafika ta wuce ta zauna. Earpies ne a kunnen shi, hannun shi rike da hisnul musulim, baki daya tana wurin ta kasa nutsuwa, sai juyi take kamar mara gaskiya, lokacin da ta ishe shi, d'aga wani abu yayi ya dan shiga tsakanin su, jirgin su yana tashi ta fara amai, takaici ya ishe shi juyawa yayi ya rage tsawon abin ya ce mata.
"Ko ki hàdiye aman ki ko kuma ki tashi ki wuce restroom jeez" ya fada yana juya kan shi.
Hawaye na zuba mata, ta rasa yadda zata yi da shi baki daya ya gama gigita mata lissafi, kuka ta sake a hankali tana kokarin danne aman da ya zo mata...
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*[7/21, 9:22 AM] Queen: Chapter-31
A fusace ya kalle ta, dan dole ta hàdiye aman, amma ko zama bata yi me kyau bata yi ba, aman ya dawo da mugun gudu, kafin ta iya rikewa tuni ta kwara mishi a jikin shi.
"Keee!" Ya daka mata tsawa, a matukar firgice ta zube a kan gwiwar ta. Tana me fashewa da kuka.
"Don Allah kayi hakuri wallahi ban san dan bata maka jiki bane"
Duk yadda ta so mishi rashin mutunci, marin da ya kafta mata kawai ya ishe ta, yan matan da suke kula da sha'anin fasinjoji ne suka kawo mata dauki shi kuma ta tashi ya cire kayan shi, ya tafi restroom ya sauya kayan shi, a hanyar da zai fito ne suka kuma haduwa, wani irin fisgota yayi yana faɗin.
"Idan kina haukar ki da bin maza ki bude idanun ki bana cikin irin wadannan yan iskan idan kika sake na dame ki sai kin rasa me kwatar ki useless "
Mari daya ya gigitatta, tsawar da ya buga mata kuwa, yana sakewa ta yayi gaba da gudu ta shiga ban daki ta sake fitsari, kafin ta hau kan duk ta b'ata jikinta, abin gwanin ban tausayi, sai da ta wanke jikin ta, sannan ta cire pant din ta rike a hannun ta, kamar munafika haka ta koma wurin tana zauna,tana son ta mike ta sauke karamin jakar ta saka pant din ta, ta rasa yadda zata yi, a hankali ta saci kallon shi, yana hakimce, a karo na biyu ta mike tana me ƙoƙarin bude yar wurin ajiye jakar, by mistake kayan suka yo baya, har da pant din da zata mai da cikin jakarta, suka zube a kan ta, kowa ya zuba mata ido, ban da shi da pink pant din ya fadi akan hannun shi, gashi irin net din nan ne, ya jike jabga d'ago kai yayi kafin ya mata magana ta dauke tana me zare mishi ido.
Kallon ta yayi daga kasa har sama. Ya rasa me zai mata ya ji dadi, dan haka ya mike tare da ɗaukar kayan shi ya juya bayan shi, ya ga wani matashi.
"Zaka iya zama a wurina?"
"A'a kai ma kenan ta dame ka, balle ni"
Daukar kayan shi yayi ya bar wannan side din, sannan ya bukaci su canja koda VIP ne, dake ya nuna musu id card din shi, basu yi kasa a gwiwa ba aka sauya mishi, bayan sun tabbatar zasu karbi wani abu idan aka sauka dan ba kudin VIP ya biya ba.
Ajiyar zuciya ya sauke yana me gyara zaman shi, a hankali ya zauna yana karatun shi.
Tun bayan tafiyar shi ta sauke ajiyar zuciya, tana cewa.
"Wallahi sai na rama yadda ka falla min mari, sai na rama duk abinda ka min"
(🙄Irin wannan abin UMNASS tayi bayan aljani me shekaru dubu da dari biyu ya kirata, bata tashi yin kurin ta ba sai bayan da ya gama waya yace ta lissafa mishi sunayen kasuwannin garin su a nan za'a same ta, dan haka Titi ba zan yi mamakin cika bakin da kike yi ba naga Umnass🤣😂😹🏃😂)
Haka ta gama cika bakin ta, sannan ta samu nutsuwa, daukar jakarta tayi da ya tarwatsa kayan ciki suka zube ta kwashe sai dai jan bakinta bata gani ba, idan bata manta ba ta ga lokacin da ya fada aljuhun Zayn. Rufe baki tayi tana faɗin.
"Wannan dan jidalin idan naje wallahi bindige ni zai yi"
Can kuma ta ce.
"Lipstick me tsada fa! " Shiru tayi tana kallon yadda kowa yake harkan gaban shi kamar zata yi kuka, kallon agogon jirgin tayi, kafin ta koma ta zauna wata zuciya na azalazalar ta da taje ai abin ta zata dauko tsoro ya sa taki tashi sai da aka ashe awa guda, sannan ta mike tana faɗin.
"Allah yasa kar ya Hauka ce min" tayi ta tafiya har kofar vip din, tana shiga ta fara niman shi, kafin Allah ya taimaka ta hango shi yana barci, ya jingina kan shi da window, a hankali take takawa kasancewar babu hayaniyar mutane a wurin, a hankali take takawa,.tana zuwa bata yi wata wata ba, ta mika hannun ta cikin Aljuhun da lipstick din ya fada, caraf ya rike hannun ta.
"Ke wacce irin Mayya ce?" Ya fada a hankali, kasancewar ba a son hayaniya a wannan wurin, idanun shi a rufe yake, amma baki daya ta gama rudewa.
"Yallabai jan bakina zan dauka ya fada a cikin aljuhun ka" ta fada cikin matsanancin tashin hankali. Kallon yadda take kara rikicewa.
"Kin san yadda na tsane ki? Idan da kin san yadda bana kaunar ganin ki ba zaki na zuwa inda nake ba, amma dake dakikiyar ƙwaƙwalwar ki bata ja shine kike kuma nima na."
"Amma ai na gaya maka reason dina ko?" Ta fada a matukar sanyayye domin hannun ta da ya rike ya fara mata ciwo.
"Don Allah kyale ni"
Bude idanun shi yayi sannan ya mike da ita, ya ja hannun ta har inda yake ya zaunar da ita sannan ya zazzage kayan ta, ya yaga wani night dress dinta, ya daure ta tam akan kujeran, sannan dauki pant din ta ya yaga shi ya daure mata bakin ta, sannan yayi tafiyar shi, babu wanda ya mishi magana dan sun fahimci bata jin magana.
Hawaye ne ya shiga zuba mata, yana barin wurin ta yaje ya wanke hannun shi har da saka sanitiza, sannan ya wuce wurin shi ya zauna. Ya kuma cusa earpies a kunnen shi, ya gyara jacket din shi.
*
Sai da suka yi dogon Zama domin sun kasa sauka, dan dole basu sauka a garin Copenhagen ba, sai Helbo a can suka sauka da safe. Ya manta da ita baki daya, sai da ya shiga taxi itama ta bude ta shiga, har ta rufe kofar ta lura shine gashi Drive ya saka mata kayan ta cikin motar, ya zagayo zai zauna ta ce mishi.
"Na fasa tafiya"
"Muje" Zayn ya fada yana kallon agogon hannun shi.
"Nace na fasa tafiyar"
Shi kan Drive a tunanin shi Couples ne, dan haka bai kula ta ba yayi gaba abin shi, wayar shi Ya kunna.
"Hello Khair Boy! Zan taso ta jirgin kasa, Insha Allah ina hanya, ka ce a cika min table da abinci domin akwai shagali"
"Ok Nanu insha Allah"
Ita kan tsabar ta gaji da zama inuwa daya da shi, bata san lokacin da ta fara kokarin yunkurin amai ba.
"Wallahi kika sake kika min amai sai na saka kin lashe shi"
Zaro Idanu tayi tana kallon shi, ganin babu wasa a fuskar shi yasa ta koma ta kwantar da kan ta, tana shafa cikin ta.
"Nanu kai da waye?"
Tsaki yayi yana faɗin.
"Wata yar iska ce muka hada hanya da ita"
Shiru Abul yayi kafin ya ce mishi.
"Ok Nanu ka kula"
"Nagode sosai"
Haka ya kashe wayar, yana kallon waje. Kiran Hajiya yayi cikin sakalci da shagwab'a tare da shiririta irin ta jikokin da ake kauna, ya shiga zabga mata mita yana narke mata, duk da a harshen Hausa suke magana, amma ta fahimci abu daya duk wanda yake waya da ita Mahaifiyar shi. Yadda yake magana da ita yana kara narke mata yasa zuciyar ta yayi rauni, ta fara hango ita abubuwan da tarasa, a hankali ya fara kuka har da shasheka, Drive motar ya ce mishi.
"Me ya samu matar ka take kuka?"
D'ago kai suka yi tare da kallon Juna, kafin suka kuma ce.
"A'a mu ba ma'aurata bane" kuma a tare.
"Oh toh wallahi kun dace da juna"
Tsaki Zayn yayi ya cigaba da waya da Hajiyar shi, yana wanke kan shi domin ta ce haka kawai ba dai ki kiran ta na tsawon kwanaki haka ba, sai dai idan Abul da Auta ne suka shiga tsakanin su, dan tasan Umaima kan tana fama da kunyar Sagir da sai a lokacin aka lura da kofar shi da ta samu matsala sakamakon dukar da yan bindiga suka mishi.
"Hajiya bani da lafiya ne ni nace kar a gaya miki, amma na warke dan gani nan a hanya zan koma Copenhagen"
"Toh Zainu na ji amma ka sani Karka cigaba da zama wurin su auta domin zai iya ziga ka"
Dakyar lallashi Hajiya, sannan suka yi sallama daidai sun isa railway station, suka biya kudi shi kuwa Drive ya haɗa su canji.
Ai kuwa Zayn ya rantse da Allah ba zai amshi abinda ya fito hannun ta, yayi tafiyar shi. Koda ya isa ya sayi ticket kujeran yaki yarda ya saya irin na kowa vip ya saya, itama tana zuwa gudun kar su kuma haduwa ya sayi VIP.
Har da addu'a Allah ya rabata da masifa, sai dai kuma me? Dukkan su basu san wuri guda suka saya ba dan number din shi 345 ita kuma 346, ya rigata shiga har ya kama wuri ya zauna. Sannan ta zo tana hango shi bata san lokacin da ta juya ba. Jin alamar jirgin zai tashi yasa ta ta dawo ala dole ta zauna a kusa da shi. Tare da kame kanta, yana zaune a wurin shi bai kula ta ba, itama bata kula shi.
Addu'a take Allah yasa kar wani abu ya haɗa su, suna zaune aka kawo musu coffee da snacks, wani irin jan birki jirgin yayi daidai ta dauki cup din coffee din, ta koma zata fadi ai kuwa ta watsa mishi ruwan zafin a kirji shi Allah ya taimaka akwai jacket, a fusace ya kalle ta.
"Sannu" ta fada, irin bai dame ta ba, dan ta nuna mishi ai ba yin ta bane, kowa a wurin sai mata sannan yake., Share ya yayi ya mika ya tafi ban daki ya wanke wurin sannan ya dawo ya zauna yana kallon yadda take ta harkan gaban ta. Kamar bata mishi abu ba, shima tanadin mugunta yayi mata, sai da ya bari ta mike zata fita ya saka mata kafa, kamar wacce aka cillata ta faɗi.
Aikuwa ta bugu ,Dakyar ta tashi tana kallon shi.
"Amma kasan da gayya ka saka min kafa?"
"Sannu" ya fada mata ya cigaba da abin da yake.
"Sannun ka din banza meye nayi maka haka da zafi?" Ta wani hayayyako mishi. Cire jacket din shi yayi ya mike yana mikar da hannun shi.
Da jikin shi sai wani kara suke, ya Kalle ta.
"Allah zai saka min" domin bata jin zata iya sa'in'sa da wannan kama da katon gorilla.
"Kin manta marin da na miki ko?" Rike fuska tayi ta nufi ban daki tayi abinda zata yi ta dawo ta zauna, tana hararan shi. Ko a jikin shi haka suka iso garin Copenhagen, sannan suka fito, Abul yana jiran shi da mota ya hango shi dauke da jakunan shi, itama tana tafiya a hankali.
"A'isha!" Abul ya kira ta, sai ma ya share Zayn yana isa wurin ta .
"Tare kuka kenan?" Cikin basarwa ta ce mishi.
"Waye?"
"Zayn mana"
Juyawa tayi ta kalle shi sannan ta ce .
"Ok brother dinka?" Taki yarda su yi magana.
"Toh dan niman suna idan ka gama niman sunan sai kazo mu tafi ko?" Zayn ya fada bayan ya sake jakunan shi a bayan motar dan tsabar bakin hali.
Amsar kayan ta yayi ya kai bayan motar sannan ya koma ta kwashe na Zayn ya kai bayan motar ya ce mata.
"Shiga muje"
Ba musu ya shiga ko ba kome ta cusawa Zayn haushi, shi aka zo dauka an kare da ɗaukar ta.
Tunda Zayn ta shiga motar ya daure fuska, zaka rantse da Allah wani abu aka mishi nan kuwa haushin Abul ne cike a ran shi, amma yaki musu magana dan yaga yadda Abul din yake wani rawan jiki akan yarinyar.
"Namamajo don Allah ka tuka ni a hankali"
"Toh King" inji Abul.
"A'isha ashe tafiya kika yi shi yasa bana ganin ki"
"Eh na tafi wurin Mama na"
"Ko dai karuwanci Dubai" Zayn ya fada kai tsaye.
Shiru tayi bata da amsar bayarwa.
"Zayn ka kyautatawa musulmi zato mana"
"Kyale shi mana tunda jikina ne ba na kowa ba ai da sauki".juyawa yayi ba tare da ta san zai juya ba, kawai taji an danne bakin ta, da sauri ta rike bakin.
"Idan kina maryawa mutane magana kika ce zaki mai da min wallahi sai na fasa bakin ki"
A hankali ta cire hannun ta, bakin ta ya fashe tare da kumbura.
"Sauke ni" ta fada da ƙarfi.
"Muje babu wanda ta haifa. Jakar gayu"
Yadda take kokarin bude motar yasa shi juyawa a fusace.
"Wallahi idan na mare ki sai kin daina ji na tsawon sati Uku."
Kuka ta saka da karfin tsiya, sai da Abul ya duke wani mota a gaban shi, babu shiri ya koma gefen hanya ya juya.
Yana bata hakuri.
"Ka bude min kofa na fita"
Cikin jin haushi Zayn ya daka mishi tsawa.
"Bude mata ta fita, daga yau ba zan kuma hawa motar nan ba" shi kan Abul da gudu ya figi motar, ya nausa da su. Titilopemi kuka, Zayn kuwa Masifa da yakewa Abul yasa jikin Abul yayi sanyi suna isa estate din ta fito daga motar tana share kwalla.
"Wallahi Zayn baka kyauta ba" kayan ta Abul ya fito ya sauke mata sannan ya kai mata kofar gidan ta.
"Allah sai ya saka min"
"Kiyi hakuri yana da kirki wallahi"
"Kalli bakina kace yana da kirki? Mugu bakin azalimi"
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/21, 7:41 PM] Queen: Chapter -32
Har ya kama hanya zai tafi cikin ingizawar zuciya ya juyo yana kiran Abul.
"Dan Ubanka Kanwar Uwarka ce da ba zaka zo ba?"
"Mugu azzalumin mara mutunci, kaga yadda yake ta duka na a hanyar da muka hadu?"
"Uban waye ya ce ki min sharri Eyyeeeee?" Ya karaso cikin fushi.
Tare shi Abul yayi, itama ganin Abul ya shiga tsakaninsu, yasa ta tattaro masifar da take ji ta fara zabga mishi rashin mutunci da rashin kunya.
"Katon banza me fada da mace" ta fada mishi tana shiga cikin gidan ta da sauri tana kokarin rufe kofar, ya kai hannun shi, ai kuwa ta datse hannun shi.
"Subhanallahi!" Ya furta da karfi,
"Nanu!" Abul ya kira sunan shi da ƙarfi, ai kuwa dukar kofar yayi yana faɗin.
"Wallahi na kama ki sai na karya ki"
"Oho dai kaji yadda naji" ta fada tana fashe da dariya, abin su kamar yara kamar marasa kan gado, haka Abul ya ja Zayn suka tafi abinka da farin fata hannun yayi jajjur, tana kallon su ta window amma ko a jikin ta.
Sai yarfe hannun yake dan ba karamin buguwa yayi ba, kawai karfin hali ne irin nashi yarfe hannun yayi ya wuce, su farin cikin da Uncle Bashir yake yana ganin shi a rai a cunkushe ya kalli Abul.
"What happened?"
"Kasan shi bai da kirki jifar Aisha yayi da kalmomi marasa dadi shine ta rama, garin ya bita ya make ta shine ta rufe kofar ta a hannun shi."
"Gara haka tunda ya samu jakar shi, kai ma zaka zama irin wancan dabban, kai da zaka tsaya ka duba rayuwar ta shine kake kokarin dagula mata lissafi, Haba Zayn yaushe ka daina Tausayin mata da jin kansu? Hmm kasan ciwon da take ciki? Kasan wani irin rayuwa take? Idan baka zama wanda zai dadda mata ba don Allah karka sa tayi ta kallon mu kamar irin ka, tunda kai girman ne kawai ba shekaru "
Daga haka ya wuce abin shi bai kuma mishi magana ba, Zayn sarkin fushi tun da ya haura sama yaki saukowa karshe haka Uncle Bashir ya bishi da abinci, yana kwance ya juya mishi baya.
"Zayn kayi hakuri mana, yarinyar tana bukatar wanda zai shiga jikin ta, domin ya daidaita mata lissafi, shi yasa nasa Abul ya gayyato min ita tana shigowa wurin Rukayyah "
Kamar wanda aka kwalawa dutse haka ya diro a gadon.
"Ba dai gidan nan ba, wallahi sai na karya ta"
"Toh Allah ya baka hakuri ba zata shigo ba, amma kaci abinci zan duba maganar ka na karta shigo " ba musu ya dauki tiren abincin ya fara ci, murmushi Uncle Bashir yayi yana faɗi a ran shi.
"Na samu hanyar baka ciwon kai matukar kace wasa zaka yi da cikin ka"
Fita yayi ya bar dakin, yana dariyar Zayn.
Gyara gidanta tayi sosai sannan ta shiga wanka, ta sauke sallah da yake kanta, cikin ta ne ya fara kukan yinwa ta nufi kitchen ta dafa abinda zata iya ci noodle ne, ta dawo falo ta zauna, sai lokacin ta tuna da wayar ta, ta koma daki ta dauko.
Cire layin Ethiopia tayi ta maida na Denmark, sai ga kiran Baban ta. Dauka tayi cikin sanyin jiki.
"Yes Pap"
"Kin dawo kenan?"
"Yes Pap" ta fada a sanyayye.
"Light me yasa baki jin magana? Kin ga yadda Imaden suka damu da family din shi kuwa?"
"Sorry Pap"
"God bless you, ki kula da kan ki"
"Amin Pap" daga haka babu wani magana sai akan auren ta, don Allah kar ta bari a samu matsala akan auren ta nan Imaden da iyayen shi suna son ta kuma zasu kula da ita, ita ta gama fahimtar Baban ta abinda yake gudun kar ya faru zai iya faruwa sai dai kawai Allah ya kad'e fitina kawai amma yadda suke son tayi auren nan kamar a kan su take, dan haka tana jin shi ya gama mata nasiha sannan ya kashe wayar.
Tana ajiye wayar ta ga abincin duk ya gundure ta, dan haka ta koma gefe tayi odar abinci daga wani African dishe a nan garin Copenhagen, wasu yan Ghana ne suke abinci ga kyau ga dadi kuma hala food ne,kome na wurin abincin hala ne basu sayar da kowa taba ne a wurin.
Bayan minti sha biyar aka kawo mata, ta bude kofar ta amsa, sannan tayi sign.
Kafin ta juya cikin gidan tana me ajiye kayan Abincin a falon, ta shiga wanke hannun ta, aka buga mata kofa.
A hankali ta fito duk tsoro ya kama ta.
"Waye?"
"Abul Khair!"
"Oh kai daya ne?" Ta fada tana sauke ajiyar zuciya, a hankali ta bude kofar.
Mika mata basket yayi yana faɗin.
"Daga Small mother! Wai a kawo miki"
Cikin farin ciki take kallon basket din.
"Thank you so much, ka ce mata Nagode sai nazo godiya." Ta amshi abincin ta shiga da shi falon ta ajiye sannan ta kwashe wanda tayi odar su ta nufi kitchen ta saka a freezer.
Sannan ta dawo ta fara bude abincin.
Tuwon shinkafa ce miyar kuka taji kayan kamshi sai kamshin take, sai daya kullar jollof din Irish da kayan lambu. Rasa wanda zata ci tayi tana kallon kowanne, malmalar tuwon ta dauka ta zuba ta fara ci, ga miyar kukan an burge nama a cikin shi. Sai zobo me sanyi. An yanka cumcube taji danyen citta da na'ana'a da clover, kai ta sha kamar me,.tana girmama mutuncin mutanen gidan sa yadda Zayn ya ke mara mutunci, da ta tuna abinda tayi mishi da kyar ta hàdiye Abincin bakin ta, wallahi zama kwana biyu suka yi amma tasan shi yadda ba a zato ba a tsammani, domin ka tab'a shi dai ya tab'a ka yadda baka zata ba. Dafe goshin ta tayi tana blame kanta da me yasa ta biye mishi ma tukun sai me dan ya zage ta, bayan mutumin da take so ma zagin ta yake.
Dakyar ta cinye tuwon ta shiga daki, tana bayan ta wanke hannu, key mota ta dauka ta fita da sauri domin ba zata iya mai da musu kayan su hannu rabbana.
Haka ta tafi wani Super market, ta jidawa Baby Amal kayan kwadayi, tare da katon teddy bear pink colour, dake kome nata pink ne haka ma take ganin kamar duk wanda zata mu'amalarta shima haka ne.
Sai ita Aunty Rukayyah ta saya mata turaruka masu kyau, da innerwears masu kyau da abaya guda biyu, sai wasu sarkoki fashion, sai Uncle Bashir ta saya mishi turaruka masu kyau sai Abul tasan yana kaunar kamshi shima dan haka ta saya mishi. Sannan ta kai ta biya kudin, aka zuba mata a manyan ledoji, ta fito tana murmushi. Zata shiga mota idanun ta ya sauka akan Aina'u, dauke kai tayi kamar bata ganta ba. Dake ita ta hango ta da sauri ta tawo.
"Bestie! Kin dawo ina kika shiga?"
"Inda kika aike ni"
Titih ta bata amsa, sannan ta zuba kayan a cikin motar.
"Beb ina zaki?"
"Yar Uwata ta dawo? Sai kwana biyu?" Ta shiga gabar motar, Titih ta tadda motar bata kuma tanka mata ba.
"Bestie nayi Missing ɗinki wallahi"
"Naga haka ai tunda na dawo na samu gidana kaca-kaca yadda na tsallaka haka na dawo na samu"
"A'a wallahi kawai ganin baki nan ne yasa na bar gidan amma tunda kin dawo ai shikenan" banza ta bawa ajiyar ta,har suka isa gida ganin Abincin kaca-kaca a falon. Zama tayi zata saka mata hannu ta daka mata tsawa .
"Ki tafi freezer akwai irin naki karki sake ki tab'a min abincin nan"
"Ayya na zata naki ne, ok Nagode" bata da zuciya ta wuce kitchen ta dauki na freezer, dauka tayi ta dumama. Sannan ta fito ta samu titih tana cin nata abincin,sai da ta gama dan bakin hali ta kwashe Abincin ta wuce da su dakin ta, sannan ta karasa kwashe sauran kayan ta wuce da su dakin ta, tunda ya shiga tayi wanka tayi sallah ta kwaanta..
*
Tunda ya haura bai sauko ba sai karfe goma na dare, ya same su suna hira ajiye musu kayan da ya kawo musu ya ajiye musu.
"Ga tsarabar ku daga Chief"
"Mun gode" Abul ya fara budewa sunakallon ball din da suke sai musu suke, cire kayan Uncle Abul yayi sannan ya ciro na Aunty Rukayya. Na Baby Amal kuwa sarka ce na whiter gold.
Nan suka yi ta godiya.
Sai wurin karfe biyu suka bar falon, ya haura sama, sannan ya kwanta bayan ya sha magani.
--
Kasancewar ta gaji sosai, ta manta bata rufe kofar ta ba. Yadda ta kwanta daga ita sai Haf vest d bom short, haka Aina'u ta zuba mata idanu, gashi ta saman kirjin ta ya fito a saman vest ɗin,idanun ta ya sauka akan nippy din Titih, burin ta da mafarkin ta kenan, yau kuwa zata rakashe, sai dai Titih irin mutanen nan ne da kana tab'a su suke sanin ka tab'a su. A hankali ta haura gadon duk da ta gaji aikin ga fadar da suka yi ta yi da Zayn. baki daya ban da barcin bata bukatar wani abu. Aikuwa Aina'u ta haura cikin sand'a, ta sauko ta kashe wutar dakin baki daya, sannan ta gyara mata kwanciya.
"Meye haka?"
"Baby Babu abinda xan miki kawai na zo wucewa ne na kawo miki wannan turaren kiji" a hankali ta shaka mata turaren, daga nan wani irin barci yayi gaba da ita.
A hankali ta shiga cire mata kayan ta, tana faɗin.
"Idan kin san wata baki san wata ba, yau ni dake sai Allah "
Ta fadi haka tana zare wandon jikin ta, bata tsaya cire vest ɗin ba, ta saman shi ta ciro mahaukatar da suke haukata duniyar ta, cikin wani irin shauki ta kai bakin ta kamar jaririn da ya rasa Mamar shi na wuni guda.
Ta kama sha kamar dama can nata ne, abin tausayi ita kanta Titih bata san Meke faruwa ba domin ko irin erotic bata ji ba balle tasan cewa ana tab'a ta, dai ta ta fara wasa da clitoris din ta ne. Nan ne ya fara kokarin sanin ana tab'a ta.
-- shi kuwa Abul kwana biyu bai latsa yan mata ba, ya fito da niyyar tafiya yawon niman yan mata ne,ya ga wutar falon su a kunne kofar falon ma kamar ba a rufe take ba, shine ya tsaya ya musu magana, kawai ya cusa kai falon, har zai juya ya zata sun yi barci ne, sautin murya yaji alamar na mutum daya ne, dan haka ya zata porn video ake kalla ya juya abin shi sai yaji Aina'u tana cewa.
"Wallahi tunda kika hanani jikin ki ido biyu, na rantse da Allah sai na miki yadda nake so dake a kina barci"
Ta fada cikin Hauka da dimuwa, tana ihu. Sakamakon tab'a wani wurin da tayi taga Titih tana girgiza, zare belt din shi yayi tare da fadawa dakin a guje...🤣😂😜
Gaye shiga kayi shagalin ka...
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/22, 9:42 AM] Queen: Chapter -33
Zayn yana bakin window shi da ya kasa kwanciya ya hango Abul ya shiga gidan bai yi niyyar fita ba, so sai ya share yayi juyawar shi wurin kwanciyar shi, koda ya saka hakarkarin shi kasa kwanciya yayi yana hango yadda Titih ta yaudari Abul da jikin ta, lumshe idanun shi yayi ya mike tare da ɗaukar wani irin bulala, sannan ya fito a dakin shi ya nufi kasa kofar a bude fita yayi yana nazarin yadda zai zane Titih hankalin shi kwance dama yarinyar ta jima tana bashi haushi.
Dan haka ya fito ha nufi gidan, irin ga yar shi zai hukunta yau din nan.
Abul yana shiga dakin bai kunna wutar dakin ba, kawai ya finciko Aina'u ya shiga zane ta kamar Allah ya aiko shi wurinta, duka bai damu da dare yayi ba, domin shi har ga Allah tausayin Titih yake ji, kuma bai fara jin haka ba, sai bayan abinda ya had'a su da Zayn. Bayan kowannen baya nan ne yaga Madam Clara tana zuwa babu kowa anan ne yake tambyar ta abinda ta sani akan Titih. Ta gaya mishi kome, tare da cewa.
"Yarinyar tana da nutsuwa, kawai iyayen ta abinda suka sani tayi karatu kuma tayi aure, sannan kaga ita ɗaya yarinyar fitinanniya ce na sha jin tana hada Mss Abdul Ganiyu da saurayin ta, amma ban tab'a gayawa kowa ba, gudun kar fitina ta fito kasan a matsayin ka na Babbar bai dace aji wani abun a bakin ka ba, sannan ita Mss Abdul Ganiyu bata da kawa sama da ita, ko ka gaya mata ba zata tab'a yarda ba, domin akwai Amana a tsakanin su, ka ga Mugu ne a jikin nagari"
Da wannan maganar yake ta zane ta, sai da Zayn ya shigo ya ga yana kwallo da Aina'u, anan ne ya rike hannun shi.
"Kasan abinda ka aikata? Kasan matsayin da ka shigo cikin gidan mutane ka daki mutum?"
Amsa belt din yayi yana kallon shi. "Idan ma laifi tayi bai da ce ba, dan ko a waje ne dole sai doka yayi aiki akan ka balle a gidan shi kome tayi maka zaka iya jira tazo inda kake karka kuma shiga gidan mutane ka dauki doka a hannun ka"
"Zayn Lalata Aisha zata yi fa!" Ya fada yana kara kai mata naushi da kafa.
"Koma me zata yi ai sun fi kusa, a tare muka gan su namu a wanne? Sannan kai me ya kawo ka gidan Mata a cikin daren nan?"
Kasa magana yayi yana kallon Zayn! Da yake mishi kallon zargi daA
tuhuma.
"In dai ba zuwa kayi rage ruwan marar ka ba,.me yasa zaka shigo musu cikin dare haka? Kaga Abul is not affair idan aka ce min dukkan ku abu daya kuke kaji haushin ita wancan amma taya zaka maka yar mutane kayi ta duka kamar Jaka?"
Muryan Abul yana rawa ya ce mishi.
"Nanu zargina kake?"
"Eh toh me zance? Bayan gaka haka ga ita a tube? Ita munafukar waye yasan yanayin da take ciki? Yana da kyau duk abin da zaka aikata ka tuna da bayan ka, duk abinda zaka yi ka tuna zaka haifa "
Cikin fushi Abul ya ci kwalar riga Zayn.
"Duk kwadayina da cin mata bana cin wacce nake ganin darajar ta, A'isha kamar Yar uwa ne a gare ni idan ya maka fine karka kuma danganta ni da abinda nayi za a min " ya fada yana barin cikin gidan, shima Zayn rufa mishi baya yayi, ita kan Aina'u taci uban duka a hannun Abul da rarrafe ta isa dakin ta, ta fashe da kuka, domin ba karamin duka Abul yayi mata ba, ga koshi ga kwanan yunwa.
*
Ba karamin rikici aka yi tsakanin Zayn da Abul ba, domin kuwa sai da suka kusan dokuwa, Uncle Bashir ne Ya shiga tsakanin su domin da sun dambatu.
Wannan abin ya karawa Zayn mugun tsanar Titih, domin kowani lokaci ji yake kamar ya karya mata hannu ko kafa.
Ita kan Titih a tunanin ta mafarki take shi yasa bata wani dauki abin da muhimmanci ba, da ta farka abin ya bata tsoro dan tasan Aina'u tana gidan, dan haka ta ja zanin gadon ta rufe jikin ta , cikin tashin hankali kamar a mafarki take ganin wasu abubuwan dan dole tayi wankar tsarki, tana jin bakin nonon ta suna mata zafi, tana addu'oi ta cire mayafin ta nufi ban daki tana kallon bakin maman ta da yayi jajjur, kamar dai an sha, amma bata da tabbas kuma waye zata zarga? Haka ta fito ta nufi kitchen da basket din da aka kawo mata na abinci, sannan ta dumama kafin ta wanke ta juye abincin ta ci ta koshi, dan ko Aina'u bata nima ba, shiryawa tayi ta dauki basket din da tsarabar kayan da kuma doguwar rigar Aunty Rukayyah ta nufi gidan su Zayn gabanta yana faduwa. A kofar gidan ta hadu da Uncle Bashir.
"Ina kwana Uncle!"
"Lafiya lau, Aisha tafiya ba sallama"
"Kayi hakuri Uncle"
"Toh shi kenan" ya fada yana mata jagora Da shiga cikin gidan, Abul kadai ne a falon yana karyawa. Zayn yana table shima yana na shi karyawan.
"Aisha" Abul ya kira sunanta, ko ba a gaya mishi ba yasan mayya ce tazo gidan, dan haka ya cigaba da cin abincin shi.
"Maman Amal ga Aisha" fitowa tayi goye da Annur.
"Aunty kawo shi" ta fada tana mika hannu a bata Annur.
"Ƙarki sake ki bata Annur domin tsarkakke ne babu datti da kazamta a jinin shi." Ya fada yana me tawowa falon. Tsoron kar ya mata wani abu yasa ta matsa jikin Abul kamar zata shige mishi.
"Feel free Babu shegen da zai dake ki" inji Abul yana kara matsa mata.
"Haba ina ai nafi karfin na saka hannuna a jikin yar lesbian.".ya fada yana haurawa sama. Rashin hakuri irin ta, tace mishi.
"Sai dai ka haifi yar lesbian"
Cikin fushi har yana tsalle step ya gangaro da gudu, zai make ta Abul da Uncle Bashir suka mike tare da kare ta.
"Sai ka fara dukar mu kafin ka tab'a ta"
"Wallahi sai na kure Miki rashin mutuncinki" shiru tayi dama ganin sun tare mata yasa tayi zakal, toh yanzun ka babu wannan.
Juyawa yayi tare da jin Haushin su baki daya, yana barin falon ta mike zata fita.
"Aunty gashi nan tsarabar ku ne Nagode sai an jima zan tafi office"
"Ki karya kafin ki tafi mana"
"A'a Nagode" ta fada tana kallon hanyar sama, tasan kowani lokaci Zayn zai iya saukowa, da sauri ta bar gidan.
"Zayn bai da kirki wallahi"
"Ina ya gani"
"Indai akan karuwar can ne Allah yasa a kaina aka kwashe kirki da albarka" ya fada yana barin gidan, shima Abul fita yayi, ya nufi waje hango Titih da yayi zata shiga motar ta ya d'aga mata hannu ta tsaya, mika mata hannu yayi ta saka mishi key. Tsayawa Zayn yayi yana kallon ikon Allah. Akan idanun shi Abul suka fita da Titih. Ji yayi kamar ana matse mishi zuciyar shi, tari ya fara tare da kame kirjin shi. Yana jin kamar numfashin sa yana kokarin fin karfin shi, a hankali ya jingina da motar shi, ya jima a wurin har Uncle Bashir ya fito ya same shi a wurin.
Zai mishi magana ya d'aga mishi hannu, dan dole Uncle Bashir ya zuba mishi ido, kafin ya wuce ya hau motar shi yayi tafiyar shi, rigimar Zayn ya ishe shi ayi mutum da taurin kan tsiya.
Bayan wasu mintina ya shiga motar shi, sai da ya sha magani kafin ya fita ma bai tafi ko ina ba, ya koma gida ya kwanta, ita kanta Aunty Rukayyah bata ce mishi kome ba, dan tasan a hargitse yake.
Abul ya kai Titih asibitin da yake aiki sannan ya Kalle ta.
"Aisha! Ina son ki gaya min gaskiya meye ya had'aki da Zayn?"
Shiru tayi kanta a kulle, ta ce mishi.
"Wani abu ne?"
"Kawai naga kiyayyar taku tayi yawa ne?"
"Oh hmm! Yaga zai iya ne" daga haka bata kuma ce kome ba, ta fara kokarin fita.
"Me ya haɗa ku a Dubai?"
Ba zata tambayar yazo mata dan haka ta zuba mishi ido, kafin ta fara bashi labarin abinda ya faru.
"Baki kyauta ba, Zayn bai tab'a zina ba, wallahi zan iya gaya miki yawan yan matan da suke son Zayn yayi koda romance da su ne, karki kuma haka shi mutum ne da baya iya kusantar zina sai dai idan yaga babu yadda zai yi zai rungume yarinya haka ya isa"
"Kayi hakuri, amma shi din ya daina fadar abinda zai sani ba, Yes nayi abubuwa sosai sai dai zuwa yanzun ina tsoron aikata abinda zai saka na fada hallaka, wallahi ban tab'a iskanci da wani da namiji ba, sai dai kawai ina "
Ta kasa fada tana kama rigarta, tausayi ta bashi sosai, ganin yadda jikin ta yake rawa ya saka mishi wani irin abu akanta, domin kuwa ji yake kamar ya rikota ta gaya masa halin da take ciki.
"Ƙarki damu, kowani mutum da irin tashi kaddaran."
Wasa wasa suka shantake wurin sai da Abul ya tuna mata da aikin t shiga cikin asibitin, shi kuma ya fito ya tari taxi, ya tafi wurin karatun shi.
A hankali wani shakuwa da mutunci ya shiga tsakanin Abul da Titih, wanda Uncle Bashir shima yana goyon bayan haka, Malam Zayn karatun shi da aikin da yake yasha kan shi, sai yayi sati ma baya gidan.
A hankali Titih ta zama yar gida tsakanin ta da Aina'u kan sai gaisuwa sama sama,
Bayan wata bakwai,Zayn ya hada aikin shi na farko ya tura, sannan ya mai da hankali akan wasu aikin da yake gaban shi, a wannan karon ne aka fara sanin akwai jami'in tsaron da ya shigo kasar aikin,domin Zayn dai idan yayi aikin shi watsa yan iska yake cikin ruwan kasar ba a sani ba.
Tsakani shi da titih kuwa kamar zasu daku,.amma sai ta ga Abul da suka dinke kamar me. Domin azahirin gaskiya zaka dauka soyayya suke babu soyayya sai zumunci da mutunci abinda ya kara bawa Zayn haushi Kenan, aikin da zai dauke shi shekara daya da rabi ya mai da aikin wata goma baki ɗaya, domin Allah Allah yake ha bar garin ya huta. Kuma Alhamdulillahi, yana samun goyan baya da hukumar kasar domin suma suna son gyara alakar su da Nigeria, shi yasa suka bashi damar yayi aikin shi lafiya lafiya..
A bangare guda kuwa gani yake ai Abul da Titih sun jima da sanin kan su shi yasa suke manne kamar kaska, tun yana koranta Abul yana hanawa har ya daina ya fita harkan su, itama kan ta a wannan lokacin take hada shekarun ta zata koma gida.
Aina'u kuwa da Imaden sun dinke idan ya shiga Denmark yayi abinda zai yi ya gama ita kuma ta same shi a hotel cinye juna suke, sai ya gama tayi ta kuka.
A yau ma haka yazo suna ta buga duniyar su, bayan ya gama zai sauka ne ta fashe da kuka.
"Duk ranar da Titih tasan cewa muna tare sai ta kashe ni"
"Kamar Ya? Bana ce zan aure ki ba? Ko ban gaya miki bane? Dan haka Kiyi shiru ba zata tab'a sani ba."
"Toh zaka gaya mata ne domin wallahi zata iya cewa cin amanarta nayi"
"Ƙarki damu babu abinda zai faru"
Haka yayi ta rarrashinta,dan haka babu bata lokaci suka shiga wanka. Ita gani take idan ta kwace Imaden Iyayen ta zasu tsane ta, ita kuma zata hau matakin da Titih ta rasa, sanan zata zama tafi titih a idanun kowa ai za a ce rashin kamun kanta yasa suka rabu da imaden tunda yanzun da Hausa Guy take tare. Wannan shine mafarkin titih a duniyar ta, kuma tana jin haka shine kawai hanyar da zata dragging din Titilopemi har sai an daina jin motsinta, wannan shine alƙawarinta.
**
Yana tura sakonin Abul ya shigo dakin yana kallon shi.
"Zaynnnnn!"
Ya kira sunan shi a hankali.
"Uncle yace mun kusan tafiya na zata zamu kai shekara ne?"
D'ago kai yayi yana kallon Abul kafin ya ce mishi.
"Naga dai aiki nazo yi? Kuma na kammala idan zaman bai ishe ka ba da ƙaruwar ka me zai hana na bar maka gidan kunci duniyar ku da tsinke"
"Zayn idan kana magana sai naga kamar kana Son Aisha Abdul Ganiyu Ademola ne idan ba haka ba ina ruwan ka da karuwancin ta?"
"Kaga nayi maka kama da fasiki? Ko ance maka ni dan iska ne? Bari kaji wallahi ba ita ba wanda bai kaita ba bana fatan wani abu ya haɗa ni da ita balle ita da ya yanki ticket din bariki"
"Toh ina ruwan ka da ita?"
"Dama me ya haɗa ni da ita da har zan sota"
"Zayn Kana son Aisha wallahi kana son Aisha na rantse da Allah kana son ta,kishinta yasa kake zargin ta..." Wani banzan naushi Zayn ya kaiwa Abul a gefen fuskar shi, duka daya yayi mishi sai da ya zube a wurin sumamme, asalin suma ba muna suma ba, domin kuwa banda jini da yake fita ta hancin Abul babu kome, daukar shi yayi ya fita da gudu na ana faɗin.
"Ku kira mana motar asibiti?"
Dukkan su fita suka yi ana kiran motar asibiti da yake cikin estate din,.aka tafi da shi. Baki daya Zayn ya rufe lokacin da suka isa asibitin kamar yadda ake karban marasa lafiya haka suka amshi Abul, tare da Titih da tafito tiyata kenan, yaga an tura Abul da gudu ta nufi wurin su,.tana duba shi.
"Meye ya same shi?"
"Naushin sa nayi a fuska" cak ta tsaya tana kallon shi.
"Ku kira mana yan sanda." Ta fada tana bin Zayn da wani kallon tsana, kuma irin mugun tsanar nan ne, da yake tasowa daga kasar zuciyar mutum haka tasa aka kira yan sanda bayan an wuce da Abul dakin da zaba duba shi. Ita kuma ta dawo ta gayawa Yan sandan abinda Zayn yayi suka tafi da shi. Ya sha mamaki da ya kasa dakatar da su, haka suka tafi da shi. Gashi koda aka kai shi ma office din yan sandan abinda ya gaya mata shi ya gaya musu, sai da Uncle Bashir yazo da takardu aka sallame Zayn. Suka dawo asibiti. Lokacin Abul ya farka.
"Nanu!" Ya kira sunan shi. A hankali ya isa gaban Abul.
"Kayi hakuri"
"Naji amma kasan me? Haka ya kara min yarda da cewa akwai wani al'amari akan ku da ita, duk da naji sauki amma wallahi babu wani abun da yake tsakanin mu sai zumunci...
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/22, 3:12 PM] Queen: Chapter-34
"Kanwar uwaka ce da zaka yi zumunci da ita? Ita fa karuwa ce!" Hannu ya saka mishi a baki.
"Na rantse da Allah ban tab'a ganin wanda ya ko rike hannun ta ba, babu wanda ya wuce fadawa jarabawa."
Kura mishi ido yayi kafin ya ce mishi.
"Gaya min yaudarar ka tayi ne ko me?"
Kallon Zayn yayi kafin ya gyara kwanciyar shi. Domin ya lura Zayn niman hanyar da zai yiwa Titih rashin mutunci yake Idanu a rufe, share shi Abul yayi yana kallon kofar shigowa da Titih take tsaye, nan kuwa Zayn ban da zaginta babu abinda yake yi.
"Idan ka bibiya har cutar zamani tana da shi kasan Allah Abul nifa na tsani yarinyar ga rawan kan bala'i gashi bata da kamun kai ga rashin tarbiyya, baki daya duk namijin da ya kwasa shi ya sani wawuya kawai tana ɗaukar kanta wani abu ne nan kuwa ban uwar yan iska."
"Toh Uban yan iska! Allah ya isa min" juyawa yayi cikin ko in kula ya kalle bata, sannan ya taka gaban ta yana kallon ta.
Take mata kafa yayi dan mugun ta da bakin hali, ta shiga dukar kirjin shi tana faɗin.
"Stay away from me, ka bar min kafata zaka karya min yatsu don Allah kayi hakuri" ta fada cikin tsananin zafin da azaba, kallon ta yayi yana kankantar da idanun shi bata fasa dukar kirjin shi ba, shima bai fasa abinda yake da yatsunta ba.
"Nanu zaka kashe musu yar mutane fa" ya fada yana rike fuskar shi. A hankali ya zare kafar shi akan yatsunta, abin ka da farara mace yatsun sun yi jajjur. Gwanin ban tausayi.
Kifa kanta tayi a kan gwiwar ta.
"Allah ya bi min hakkina" ta faɗa cikin kuka.
"Zai bi na mutanen kirki ban da na karuwa" tana son sake ramawa amma tsoro yasa ta ja kafar ta, tabar musu dakin, ban daki ta shiga ta fashe da kuka. Dole ma ta bar garin nan matukar suna haduwa da Zayn zai kashe ta domin imanin shi ragagge ne.
To ta gama kome kawai saboda Abul take nan ita kanta bata da wani hujjar zama a garin, dan.haka ta kira Madam Clara ta ce mata.
"Ma ki duba abinda zaki iya amfani da shi ki dauka wata sati zan koma gida"
"Lafiya?" Ta tambaye ta.
"Babu kome na gama abinda yake gabana zan koma wurin dangina ne" daga haka ta kashe wayar ta wanke fuskar ta, sannan ta nufi cikin asibitin aka duba mata kafar ta, sannan ta koma gida, nan ta shiga hada kayan ta. Wanda tasan zai dauki one week tana haɗa su.
Kuma daddin daddawa tayi missing voodoo festival, da wasu abubuwa na bikin al'adar su, and bata tunanin cewa kakanta Ademola Ades zai kyale ta akan wannan sakacin da tayi na rashin zuwan ta bikin al'adar su ta gargajiya.
Dan haka cikin yan kwanaki ta mai da hankalin ta wurin tattara shirginta, taki yarda ko Abul su Hadu da shi. Ta daina shiga gidan su domin Zayn ta lura kashe ta yake son yi.
**
Kwanan Abul shida aka sallame shi suka dawo gida, Uncle ya zuba musu Idanu yana kallon yadda suke tsallen kwad'on su.
**
Ranar da zata tafi dake tana sauri sai Allah ya nufa bata shiga tayi sallama ba, haka ta tafi sai bayan tashin jirgin su sannan ta tuna bata amshi Number Abul ba, tayi bakin ciki sosai domin kuwa ai amana bai ce haka ba, amma babu kome idan zasu yi bikin yaye su zata dawo. Tunda nan da wata uku ne.
**
Kwana biyu tsakani Abul baya ganin ta, asalima gani yayi an saka gidan alamar babu kowa a gidan yasa shi, bincikar Agent na gidajen aka gaya mishi ai ta koma garin su, ya nime Number wayar ta bai samu ba, haka ya tafi har asibitin su babu wani labari haka ya dawo, yana bada labarin tafiyar ta tare da daura idanun shi akan Zayn.
"Dan Ubanka dan ƙaruwar ka ta tafi sai ka zarge Ni?"
Zayn ya tambaye shi yana hararan shi.
"Amma ai kai ne ka saka ta a gaba! Sannan abin haushi wallahi ko number juna bamu karba ba" kallon shi Zayn yayi da kyau ganin haukar Abul baya buƙatar jinyar gaggawa yafi bukatar aci uban shi har sai idanun shi ya bude yace masa.
"Me zai hana ka bita dan mace"
"Zayn ka daina zagina dan naga kai zagin iyaye bai baka wahala"
Kamar munafuki ya tashi ya bar su a falon, yana shiga dakin shi ya bude wardrob ya fito da maganin shi ya tsaya yana kallon maganin, zama yayi a bakin gadon, yana jin wani irin kunci a ran shi, ji yake kamar har da laifin shi na wulakanta yarinyar ta tafi toh amma ai abinda ya gani ne ya fada, meye laifin shi dan ya fada mata laifin ta.
"Idan har akwai abinda zai bayyana waye kai toh shine SO, tun daga ranar da ka fara haukar ka tsane ta na fahimci soyayyar da kake mata"
Rintsa idanu yayi kafin ya bude su, sun yi jajjur ya ce.
"Kayi kuskure, kayi kuskuren fahimta Ni zan so waccan karuwar? Har duniya ta nad'e ba zan sota ba, ba zan kaunaceta ba, Allah ya min tsari da auren balagaza shaddar kasuwa, yarinyar da ta gama yawo ko ina, yarinyar da ya gama bin mata da maza, haba ai ko Hauka nake aka aura min ita na warke na sake ta. Idan kana son zaman lafiya karka kuma hada ni da ita domin zan iya illata yar mutane"
" A ina zaka ganta?"
"Hmm!" Zayn ya fada yana me barin dakin. Bin bayan shi Uncle yayi yana faɗin.
"Ka samu information akan ta kenan Zainun?" A duk lokacin da Uncle ya kira shi da irin wannan Muryan yasan darajar kiran sunan shi a wannan yanayin dan haka ya tsaya cak.
"Ban samu ba" ya fada kai tsaye yana sauka kasa.
"Ka samu mana tunda kana boye mana gudun kar Abul ya ji ya nime ta ko ba haka bane?" Kamar Zarare ya juya tare da daka mishi tsawa.
"Enough! Nace ya isa haka" murmusa mishi Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Stop pretending you love her" wani irin naushi ya kawowa Uncle Bashir, yayi.maza ya rike hannun shi.
Tare da murde hannun baya.
"Ka manta nayi attending takondo class 1995 to 1997, ina da takardun su shi da kareti, dan haka na san average na naushi, cikin fushi da kare kai. Kaji da kyau kana son ta idan baka son ta ka daina jin Haushin maganar mu mana, tun daga ranar da ja fara jifarta idanun ka suke yawo akan ta, haka bai ishe ka ba sai ka saka ta kuka kake jin dadi a ranka"
Fisge hannun shi yayi cikin masifar da ta rufe mishi Idanu ya fara zazzagaba Bala'i da masifar da har kofar gida ana iya jiyo su, abin ba dadi domin Zayn kamar zai dake su, karshe ma daina zaman gidan yayi shi kenan suka samu lafiya shima haka.
**
EDO... Edo ekiti.
Tun da ta iso gidan ta shiga wurin matar Tayo, suka gaisa bata kuma fita ba, sai ma wurin Matar Baban ta da take nata part din ita kuma ba me yawan magana bace, haka yasa idan babu kowa a gidan sai ta koma dakin ta tayi ta aikin ta, tunda ta iso aka ce mata ai Baban su yana Addis Ababa ta tabe bakin ta, a ranta tana musu fatar shiriya. Sau biyu Maman Aina'u tana zuwa jin lafiyar Aina'u tace itama basu hadu ba har ta dawo, dan haka zata nime ta taji ko lafiya.
Ita kuwa shaidaniya tana can ta hadu da wata yar Gambia ne take bata labarin yadda ta saka rai akan Titih. Matar ta kaita wurin irin arnan daji na turawa asalin matsafa, aka bincika mata burin ta akan Titih.
Girgiza kai tsohon yayi yana faɗin.
"Matukar kika matsa mata Toh ke zaki ta faduwa, akwai mutane da zasu tsaya a bayan ta, zaki iya nasara akan ta da kuma wasu amma ba zaki tab'a nasara lalata abinda yake shiryayye tun farko dan haka ina baki shawara ki rabu da ita, idan kuma kina son ki ga bayan ta, sai ki cigaba da yaki da ita ta bayan kasa yadda kika saba lalata mata auren ta ta nan ne kawai zaki iya cin galaba akan ta, bayan nan babu wani hanyar da zaki iya cin nasara domin tana tare da mutanen da suka yi imani da kagaggen alamari, su kuma zasu iya farka da ita daga kowani irin yanayi"
Kallon matar tayi da take mata bayani da turanci.
"Akwai wani wanda suke yawan fada da ita, Ina son shi tun farkon haduwar mu sai dai ya sanni yasan abinda nake aikatawa kuma suna yawan fada da Kawata"
Matar ta gayawa tsohon.
Watsa wani abu yayi cikin wutar gaban shi, wuta ne ya tashi sama, Zayn ne a tsaye aikin a gaban laptop.
"Ki gaya mata ba zata tab'a samun soyayyar shi ba, sai dai idan ta shiga harkokin shi mutuwar kaskanci zata yi idan kuma ta nace toh ga hanya amma Tabbas shi ba irin nata bane..
*Ayi hakuri babu wuta ne😿*
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/23, 7:46 PM] Queen: Chapter -35
Shiru yayi sannan ya juya ya kalli, matar sannan ya ce mata.
"Ta kula domin zata iya rayuwar kaskanci karshe tayi mutuwar wulakanci."
Daga haka ya koma yar bukkar shi bai kuma magana ba.
Haka suka fito daga dajin ranta bai mata dadi ba, kuma bata samu cikar burin ta ba.
Kallon kawarta tayi sannan ta ce mata.
"Imaden shine wanda ya ce zai aure ni! Kuma yana tare da kawata zan aure shi?"
Gayawa mutumin matar tayi, kallon ta yayi ya kuma watsa abun.
Dariya yayi sannan ya ce mata.
" Da dai kiyi nasarar shiga tsakanin su amma ba zaki tab'a auren koda kare ne ya tsaya da kawarki, domin ita abin a jinin ta ne, alaka da manyan mutane, sannan tana da farin jini daga iyayen ta dukkan bangarorin biyu nan ne, babu yadda zaki iya da ƙaddarar ta, da dai ki hanata nutsuwa amma ba zaki hanata samun wanda zai zauna da ita da zuciya daya ba, ga wannan zoben sai dai daga ranar da kika kasa amfani da shi daga ranar ita nata farin cikin zai same Ta, saurayin ta kuma zaki fada min sunan shi na rubuta da na ta a nan sai su zama a karkashin ikon ki"
Matar ta gaya mata abinda ya fada mata, dariya tayi sannan ta ce mata.
"Ki gaya mishi sunan ta Titilopemi shi kuma Imaden, zasu dawo a kasata sai yadda nayi dasu. Gaskiya wannan babban abin farin ciki ne."
Haka ya gaya mata ya kuma jefa zoben cikin wuta a take sunan Titi da imaden ya fito a jikin zoben.
"Ki adana muguntar ki domin shi zai lalata al'amarin zoben, idan kika sake kika yi sanadin da wani dalili ya hadata da wancan mutumin ko ya rike hannun ta, ko ya mata wani abu wanda ya haifar da tarayyar mace da namiji har abada ba zaki tab'a nasara akan ta ba, domin kuwa zaki yi danasanin mara iyaka, domin mutuwar ki zaki roka da hannun ki"
Matar tana gaya mata ta ce.
"Zan kula sosai"
Daga haka ta juye baki daya kudin da yake jakarta, Ta mallake Imaden da Titih me ua rage mata.
**
A cikin bayanin da Zayn ya hada ya samu har da sunan Imaden, dan haka bai samu hotan shi ba, amma kuma ya samu bayanai akan shi tun farko, sai dai bai san shi ne Imaden din a fuska ba, domin yana kokarin niman bayanai na hotunan shi da sauran su, amma babu wanda ya samu asalima sai dai hotunan wasu daban. Sannan hoton da yake like a passport din shi ba normal hoto bane da zaka gani ka ce shi ne.
Dan haka a bayanin da ya samu akwai babban kasuwancin da za ayi nan da watan tara a Nigeria kuma zasu yi shine a edo state dan haka dole ya tafi can. Domin sun san an fara farautar su a nan dan haka ya zama dole su.
A gajiye ya shigo cikin gidan, yana kallon su Uncle Bashir, zai haura sama Abul ya ce masa.
"Jemage kafin ka fara hawa sama ka gaya min a ina zan samu number Aisha Abdul Ganiyu Ademola" iya gajiya yau yayi amma tsabar baya son magana haka ya wuce abin shi sama.
Yana shiga ya zuba kome a kasa,sannan ya wuce ban daki.
Ruwa ya sakarwa kan shi, ya jima a kasar shower din ruwan na zuba akan shi.
Buga kofar shi aka yi bai yi magana ba,sai da aka saka bugawa yayi gyaran murya. Kamar ba zai fito ba, sannan ya fito sanye da bathtub, yana kallon Uncle bashir.
"Kasan ina ban daki idan na fito tsirara fa?"
"Eh toh sai naga abinda ake boyewa yan mata"
"Hm,"
Ajiye mishi wasu takardu yayi yana faɗin.
"Jiya NBCI, suna suka turo wannan sakon ofishin jakadancin kowacce kasa, da farko naso na bar shi ne sai naga yana da kyau ka duba ko akwai wani abu da ka sani akan haka."
Ajiye mishi yayi sannan ya ce mishi.
"Kayi hakuri da rashin fahimtar da muka maka mun zata kana son yarinyar ce"
Bai d'ago kai ya kalli Uncle Bashir ba,.ya ce mishi.
"Idan ka gama ka bani wuri i need privacy"
"Toh saurayi"
Nan ma banza yayi da shi dan ya lura sarai magana yake bukata da shi, shi kuwa baya jin zai yi ta, balle har su samu na manna mishi hauka.
*
KADUNA.
Matsa mata kafa Samir yake ta karkace kai ta tsandara kara.
"Wayyo Allah na"
"Hajiya!" Suka mike, mauje hannun shi tayi tana auna mishi harara.
"Dan wofi me mugun hali hala kashe ni zaka yi kafin dan Albarka ya dawo yau naga bakin hali ni Hali Duba. Toh idan maita ne a sake min kurwa domin dai ni mutuwar Allah da Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama, a dauki gawata da zuri. Aha"
"Allah ya baki hakuri, ya baki lafiya."
Ya fada yana Mikewa bin shi da Idanu tayi tana faɗin.
"Dan Uban mutum tun kafin a haifi uwar shi na iya bakar magana, marasa lafiya suna can wato ga mahaukaciya nayi magana bari mai dani bita can kasan wanda ka gayawa ba dai ni ba"
Alhaji Uwaisu da yake yake zaune da Matar shi sai Abdullahi, suna kallon ikon Allah.
Juyawa tayi ta kalli Abdullahi tana kare mishi kallo kafin ta ce mishi.
"Kai ido hudu! Zo kai ma naga irin naka halin"
Yana zuwa ya fara mata tausar, yana addu'a Allah yasa kar ta juya mishi da masifa.
Aikuwa aka yi dace bata yi magana ba, sai ma kara kwanciyar da tayi tana faɗin.
"Allah ya maka albarka d'an kai da Zainu zaku ji dadin rayuwar ku, ga tausayi ga Imanin manya. Karka sake ka zama na banza domin daga cikin abinda yake zubda kima har da zama na banza."
Ajiyar zuciya Alhaji Uwaisu ya sauke domin dai sun san halin Hajiya ba wani abu bane ta fasa ihu tace zai ruguza mata kashin kafa.
"Uwaisu! Daga yau audullahi zai na min tausa ai kaji"
"Yoh Hajiya ko ni kika ce ai na miki balle Abdul "
"Eh da sani na na kone a keya nayi tabo a goshi sai me dan ban saka ka ba? Audullahi nayi niyya kozaa goge min niyyata ce?"
"Allah ya baki hakuri hajiya!" Ya fada cikin sanyin murya.
"Idan kaya ne nad'e gammo ka dauka."
Yadda take fada zaka dauka wani abu aka mata nan kuwa, ba kome bane sai kewar Zayn ne yake dawainiya da ita, ta kasa sabo da rashin sa. Duk da tana fama da ciwon kafa amma haka bai saka idan ta tuna shi tayi ta niman rigima ba, dan haka ta cigaba da fadar ta, ana nuna mata iko akan yaran su, ai Allah yasa tana da Zainu da babu makawa an nuna mata iyakar ta a cikin gidan. Su dai babu wanda yayi magana.
"Kai Ido hudu dauko min tarhona"
Wato wayar ta, mika mata yayi bayan ya bata ta fara fada.
"Nan da na bawa Muhideen kudina ya saka min katin nan yaro nan ya cinye min kudina ina zargi. Ma bai saka min kome ba, domin dai sallama nayi da Auta Matar nan ta wayar ta shiga zagina."
"Toh kawo a duba sai a saka miki kuɗin" inji Abdullahi, mika mishi tayi ya dauki number ta, ya saya mata kati ta bankin shi ya mika mata.
"Gashi nan ku sha waya da Uncle Auta"
"Allah yasa ka gama da duniya lafiya"
"Amin Ya Allah"
Karban wayar tayi ta ce mishi.
"Kira min Zainu"
Ba musu ya danna number Zayn da yake baro baro. Ya kira a hankali ya ce mishi.
"Bro Hajiya ke son magana da kai"
"Big ya kwana biyu?"
"Alhamdulillah ka bar mu da aiki"
"Ba ruwa idan ta jika"
"Toh uban yan munafukai. Bani wayata bar ganin kai ka bani kudi yanzu ma hada ka da Ubanka, dan albarka" ta fauce wayar ya a hannun shi tana hararan shi.
"Ayya Zainu tun da Ubanka yace zai kai ni jamus har yau baka jin tashin zancen hala sai kazo ne zaka kai ni ko?"
Ta fada tana fashewa da kuka,.
"Hajiya na, kwantar da hankalinki gani nan zan zo na ganki, su naci karfin abinda ya kawo ni idan na gama zo zan insha Allah ina hanya"
"Allah ya kawo ka lafiya, duk gidan nan ba kaunata suke, shi yasa nake son kazo ka dauke ni kafin ka sami gawata"
"Hajiya hooo! Zan zo insha Allah amma kiyi hakuri sugar ki ce yake yawan hawa Hajiya baki dai na abubuwan da aka hanaki ba, domin sai sugar ki bata sauka indai kina son zaman lafiya dani dole ko daina shan abubuwan da aka hana idan ba baka ba babu ruwana dake!"
"Zainu ba zan kuma shan abubuwan da aka hanani ba, don Allah karka ce babu ruwanka dani ai duniya sai ta mana dariya, ka yi hakuri don Allah"
"Toh Hajiya amma kema ki kiyayye lafiyar ki kin ji gwiwar ki kuma zan ce a daina amfani da namar saniya agidan ai kin ci Hajiya tun kuruciya ake fama da nama kin ga dole a hakura har da goro shima a hakura da shi don Allah ba dan halina ba"
"Toh Zainu zan duba"
"Au ba zaki daina ba kenan shi kenan Hajiya ki cigaba da ci ba zan hana ki ba, amma babu ruwana dake"
Ya kashe wayar, juyawa tayi ta kalli Alhaji Uwaisu.
"Zaku daina kallona ko sai ba zage ku"
Sunkuyar da kai suka yi babu yadda zasu yi da Hajiya.
"Yanzun fisabilillahi Zainu fushi yayi dani? Me na mishi da zafi hala shiga tsakanin mu aka yi domin nasan Zainu babu ruwan shi da mugun hali koma waye ya shiga sai nayi amfani da kaikayi koma kan mashekiya komawa ya mutu...
*Kuyi hakuri bani da lafiya ne inshallah zan kara tsawon page din gobe insha Allah*
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/24, 6:56 PM] Queen: Chapter-36
Kunshe dariya Abdul yayi yana kokarin mikewa tace mishi.
"Dawo nan algumaida kwaron wake, karya ka haɗa ni da Zainu ka dauka kaci banza, wallahi kotu ce zata rabani da kai yadda ka haɗa mana husuma haka zaka shiga gaba muje alkali ya shiga Al'amarin mu"
Ta kai aya tana haki, tare da shan uban dammara kamar zata dambe.
"Hajiya cewa yayi ki daina cin abubuwan da aka hana ki ba? Kika ce sai kin yi tunani shi kuma ya ce kuyi baram-baram"
"Innalillahi wa'inna alaihil raju'un Lahaula walakuwati innabillahi azim, laha'ilaha a illallah lallahu Muhammadu rasulillahi! Da Ubana idan ma yarda kotu ta shiga ciki maganar mu ne, Billahi azim ban ce sai nayi tunani ma wani munafikin ne ya gaya maka haka? Yau naga ta kaina ni Hali Duba"
Ai kuwa Hajiya ta fashe da kuka, tana fata hannu.
"Wato dan an ga Zainu da Auta basu nan shine bari a shiga tsakanin mu da Zainu innalillahi wa'inna alaihil raju'un,Wayyo Allah na Auta na kana ina"
Yadda Hajiya take bori zaka rantse da Allah laifi aka mata kuma wallahi babu kome sai tsabar gaya mata gaskiya da aka yi amma matar nan ta rufe idanu tayi ta kuka an ci amanar ta ita da Zainu an shiga tsakanin su. Dakyar Maman Zayn ta rufe Abdul da fada sannan ta kuma kira Zayn ta mishi magana sai gashi ya kuma kiran Hajiya.
"Zainu kasan sharrin magauta so suke su ga mun rabu kan ka na kudu maso yammacin Najeriya Ni kuwa kaina yana arewa maso gabas Najeriya, ililafi aniyar mod'a ya bi randa, mugun abu ya bi dare."
"Hajjos ina son ki"
"Dan nan ai ko baka fada ba, ai goyo guba ina son ka yaushe zaka zo ka kai ni ganin likita"
"Zan zo karshen wannan watan."
"Allah ya kare ka daga sharrin abokan hamayya, da masu son ganin mu daina farin ciki, Zainu masu son ganin kukan mu Allah yasa mu ga kukan su, su ga Dariyar mu"
"Amin Ya Allah Hajiya na zan fita ki kula da kan ki ban da cin nama musamman Kilishi,ban da cin goro"
"Zainu kamar kana gani na duk na daina daga yau ba zan kuma kin jin maganar ka ba"
"Yawwa yan matar Alhaji Zainu Malami"
Wani uban gud'a Hajiya ta rangad'a zaka rantse da Allah albishir ya mata ta ce mishi.
"Zainu insha Allah kayan auren matar har da sarkan gwal dina da Alhaji Zainu ya saya min zan saka maka dan nan kuyi shagalin bikin ka"
"Eyyee ai bayan Akwatin Amarya Kema sai na miki na fadar kishiya, Hajjos har da umra zan kai ki duk ke daya."
Hawaye ne ya zubo mata ta ce mishi.
"Insha Allah ni kuwa zan yu fatar ganin haka, na ganni a harami na tafi umra Zainuna ya biya min, nayi maka addu'a matar ka duk shekara tayi ta haihuwar yara uku uku"
"Hajiya kafin shekara goma na tara yara masu yawa ai zasu cinye min dan abinda na tara muku keda mata na da Mama na kawai Ki min addu'a Allah ya bamu yara masu albarka da zasu kula dani nima"
"Amin Zainu ai nasan yadda kake din nan nasan lafiya kake yawwa Zainu ya batun ciwon ka nan ne? Ka samu lafiya kuwa?"
"Hajiya umma kenan nifa lafiya ta lau"
"Haba ashe likitan nan ne munafiki ya ci min kudina sai ka kai ƙarar shi kotu alkali ya shiga cikin maganar mu"
"Hajiya yaushe zaki daina maganar zuea kotun nan ne? Shi kenan tunda kika haifi lauya muka shiga uku a duniya. Toh kiyi hakuri"
"Na hakura Zainu ka kashe wayar ka, kafin Auta ya haɗa baki da matar nan na cikin wayar ta kwashe maka kudin ka"
"Hajiya na ai dan ke nake nima idan ban nima dan ke ba, waye zai bani idan bani da shi sai ke?"
"Allah ya maka albarka kai kam kaji dadin ka."
"Hajiya ke kika sani nake jin dadi, Hajiya zuciyata tana ciwo"
"Sannun kaji, meke damun ka?"
"Kawai ina son zuwa ne"
"Allah ya kawo min kai lafiya"
Ganin hiran su ba na kare bane a hankali kowa ya watse a falon, suna barta tayi wayar ta dama rigima ce irin nata kuma tayi kewar shi, shi yasa take kokarin niman hanyar da zasu yi magana kuma ta samu.
"Ka yawaita addua, zan saka a maka addu'oi,da saukar Alqur'ani. Babu abinda ya gagari Allah"
"Hajiya ina son ki sosai, a duk lokacin da na duba naga Allah ya bani ke sai na daina jin kaina kamar Maraya, domin ina da uwar da zata share min kuka na Hajiya Ina son ki kamar ya amma ciwon da yake cin zuciya ta tayi yawa ji nake kamar na mutu"
Toshe bakin ta tayi hawaye na zuba mata.
"Zayn ina da buri akan ka! Idan ka kira mutuwa sai naga kamar nawa burin ba zai cika ba, idan mutuwa ta dauke ni bata yi gaggawa ba, amma gare ka mutuwa ta dauka jinya ce da zata samu mutane dayawa, don Allah bar kiran mutuwar nan."
"Toh Hajiya na daina ki huta lafiya" ya kashe wayar, hannuta biyu ta saka a saman fuskar ta, ta fashe da kuka.
Shigowa Mama tayi itama ta zauna domin tana jin hirar su, bata fita ba.
"Hajiya umma! Gaskiya ba zan iya ba" d'ago kai Hajiya tayi ganin itama kukan take wiwi.
"Ba zaku iya ba?" Hajiya umma ta tambaye ta.
Hawaye ne ya zubo daga idanun Maman shi. Ta Lumshe idanun ta a hankali.
"Nagode da Alfarman da kika min, amma ki taya ni adana sauran wata rana zai amfane mu"
"Insha Allah"
Daga haka ta mike ta bar Maman Zayn a wurin.
Daki ta shiga tana kallon hoton Zayn cikin kayan gama makaranta.
"Wani lokacin ƙaddara takan iya zama adon tafiyar matakai iri-iri na rayuwa! Amma kuma ƙaddarar da zata maye gurbin rashi abu ne da ba zata tab'a mantawa ba, dan haka ta janyo wani drower a gaban ta, mayafi ne ja me ratsi-ratsin yellow flowers.
Hawaye ne ya zuba akan kayan ta kuma tura drower din ta rufe bayan ta zauna a gaban drower din tana kuka wani irin kauna takewa Zainu ne? Wani irin kulawa take mishi ne?
""
Itama dakin Maman Zayn kuka take rungume da karamin towel tana jin kamar zuciyar ta zata fita, me yasa? Shin ita ta zabawa kan ta kaddarar ta ko Ubangiji ne ya zaba mata? Me yasa bata damu da halin da zata jefa zukata dayawa ba? Wai me yasa ma take jin haka a ranta? Can ƙasar zuciyar ta ya ce mata.
*HASSADA*
Da sauri ta mike ta fita da gudu ta nufi dakin Hajiya, zubewa tayi a gaban ta.
"Hajiya abin da nayi shine HASSADA? Laifi ne nayi?"
"Baki yi kome ba, abu ne kika ce baki ra'ayi babu me tirsassaki akan dole toh me zai saka a kira haka da Hassada?" Hajiya ta fada tana share hawayen ta.
"Hajiya"
"Don Allah" ta fada mata alamar bata son wani magana, kallon Hajiya tayi tare da rufe bakin ta.
"Ki gafarce ni nayi laifin da ba zan iya goge shi ba"
" Daga ni sai ke sai Auta muka san kome toh akan me zaki damu kan ki? Yana da ni yana da auta me ya rage? Zaki iya tafiya amma kiji ba zan tab'a dakatar da Umaima akan ki ba, amma kan Zainu sai dai idan bana numfashi"
Daga haka ta nuna mata hanyar waje, babu musu ta fita tana share hawayen da take zuba mata.
"Hajiya ki bani dama daya"
"Damar da zan ina jin shi kamar ita ce mafi munin damar da kika samu, domin jikina da zuciya ta basu aminta da kare yayi amai ya lashe ba. Kawai ki tsaya akan layin da kike karki kuma tsallake iyakar da kika samu, zaki iya tafiya"
Daga haka Hajiya ta wuce ban daki abin ta, bata yarda ta tsaya ba domin bata son ta saurare ta domin haka yana karya mata zuciya yake. A hankali Hajiya ta zauna tana kallon duk wani abun da yake ban dakin Zayn ya zuba yana gaya mata.
"Ba za a zuba miki irin na kowa ba, gudun kar ki zama kamar su kome naki daban ne" murmushi tayi tana faɗin.
"Kai ne dai kome naka daban ne, halin girma mutunttawa duk halin ka ne"
**
Ban daki suka shiga shi da Abul, duk da shi Abul ba fitsarin yake ji ba, amma yadda ya takura Zayn da magana yasa shi nufar ban dakin. Shima kuma ya bi bayan Zayn.
"Kai nifa Dan tasha ne! Kuma ai Uncle Bashir ya gaya min kana da Informations akan A'isha" banza yayi da shi ya cire abar shi ya fara tsula ta.
"Nasan baka da labarin tana komawa baikon ta za ayi da wannan gayen da.."
Cikin jin haushi garin ya ja xip din wandon shi ya hada da fatar wurin ya zuge.
"Wayyo Allah" ya wani hura iska, tare da dunkule hannun shi. Baya Abul yayi yana faɗin.
"Meye toh?"
"Ubanka ne" ya bashi amsar da zagi, wurin wanke hannu ya nufa yana juyar da kan shi.
Ganin yadda har jijiyar goshin sa sun mike, Abul bai san lokacin da ya fashe da dariya ba yana kallon shi.
"Wannan kishin naka wani iri ne haka? Wai zuge fatar ka kayi da Zip?" Ya tambaye shi yana fashewa da dariyar mugunta.
"Ina ga dai wow akwai pepper ko?"
Ai kuwa ya bishi da naushi ta fita da gudu,.koma yayi wurin fitsarin ya sake bude zip din, yana shafa wurin ba karya ta murzu.
Fitowa yayi yana hararan Abul, tabbas idan ya kama Abul sai yaci mutuncin shi.
"Sannun kaji"
"Zan ci Uban ka da Sannun nan"
"Allah ya baka hakuri, Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades, A.K.A Titih mahaifin ta dan kasuwa ne kuma tsohon ma'aikanci cibiyar samar da magani ta kasar Amurka, mahaifinta da Mahaifiyar ta sun hadu ne a wani tafiyar da yayi master's din shi kasar Ethiopia, suka yi aure Ita Mahaifiyar Kirista ce"
"Na na tambaye ka?"
"Ko daya ina gaya maka ne gudun kar ka fara niman taimako na wata rana ina juya maka baya sirikina na gobe, ita ɗaya suka haifa kafin iyayen suka rabu, amma a idanun duniya sun rabu amma bayan fage suna kwalewar su, Aisha tana da yayi maza uku Taye Kande da Tayo. Wanda take bi,.kayi nazari yarinyar da bata taso cikin tarbiyya ba taya zata kame kan ta Mallam me katon kai da kananan idanun ka iri na wanda ya ke kaftawa abar kaunar shi Ayabar shi me kauri"
"Kai dai an yi lalatace,.bani hanya na wuce"
"Bata da zabi ne kuma mace baliga nasa ya bawa wancan gayen damar yake lallubeta, amma a bisa al'adar masarautar suna iya fasa auren ta idan aka ji labarin ta raba shimfida da Zainun Hajiya Umma...."
Abul bai san lokacin da Zayn zo ba, sai dai baki daya ya kama mishi gwamnatin tarayyar shi baki daya, Dakyar ya ja wani irin numfashi.
"Don Allah sake min shi, wallahi idan ka kassara ni billahi azim ka cuci Yarka ne kuma ka rage min jin dadin rayuwar duniya, don Allah sake min me goro na bai da laifi Ni nayi maka laifi kuma na bi Allah na bika ba zan kuma ba, kaji"
Dan cizon bakin shi yayi sannan ya ce mishi.
"Kaja bakin ka kayi min shiru idan ba haka ba kasan sauran"
"Zayn you are awful"
"Dan iska da na rike ka ba"
"Zayn gaya min abinda baka so na daina"
"Karka kuma danganta ni da wancan trash din..
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/24, 6:56 PM] Queen: Chapter-37
"Insha Allah ba zan kuma ba, wallahi bana iya numfashi da ka rike sake ni nayi numfashi." Sake mishi yayi, ya shiga mota da gudu ya fasa ihu yana bubuga kafar shi, murmusa mishi yayi ya zagayo ya zauna yana kallon shi.
"Zayn Allah ya isa min domin ban san me na maka zaka kashe ni ba"
"Bakin ka da bai da linzami na takawa birki."
"Allah yana gani ba zan kuma maka maganar Aisha, nima na samu labarin ne ta bakin matar da take musu aiki, dan haka karshen watan nan idan zaka Nigeria zan tafi domin tace akwai baikon ta....."
"Kiiiiiiiiiiiiiii" ya taka burki a tsakiyar kan hanya.
"Fitar min a mota "
"Allah ya baka hakuri " sannan ya fisgi motar a guje, yana hararan shi, a ran Abul ya ce.
"Wallahi ba zan fasa ba, sai na karkato da ra'ayin ka"
"Ka gama zagina a zuciyar ka, kuma na fasa zuwa Najeriya dan ubanka sai ka tafi mayen mata"
"Muahhhh" Abul yayi mishi alamar kiss.
"Kai mace tayi ni ne, ka samu yar karama Kamar dai Aisha bata da auki, kayi ya juya ta kana zuba mata bulalar ka"
"Abul Khair Yusuf me goro idan da ba da Ubanka muka sayi mota ba sauka nace"
"Ashhhhhhaaaaaaah dan Uban Zayn AbdulMalik Zain Malami, ya kawo ni gida, zan sauka sai da ya fito ya ce mishi. I can't wait oooo zan tafi Najeriya a nima min Bayarabiya Allah kasan yadda matan su ke da ladabi? Kai Malam Zainu kaga mace a sama kamar an dasata kugun nan kamar an sassaka ta, ga butt ga boons." Tun a motar ya cire takalmin shi, so yake yana fita a motar ya jefi Abul da shi. ai kamar yana ankare da shi.
Yana fitowa kuwa ya jife shi, da sauri ya kauce, ya zura cikin gidan da mugun gudu, Zayn yana rufa mishi baya.
Uncle Bashir ya kai kofin green tea bakin shi ya ga Abul da gudu, sake kofin yayi domin wallahi ya razana, ya mike yana kallon shi da gudu Abul ya wuce daki yana faɗin.
"Uncle Bashir don Allah ka shiga min gaba ka nima min auren Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades, don Allah ni dai na Haukace a kanta ko ku bani ita ko na ja muku abin kunya"
"Dan Ubanka idan ka tashi ka yanke gindin ka ka bawa banzar ƙaruwar ka, wallahi Abul idan na kama ka na lahira sai ya fika jin dadi"
"Na duniya fa? Kai Malam idan Uncle ya nima min auren ta ana kawo ta babu abinda ya dame ni, ko budar kai ba za ayi ba, zan dauke mata na mu wuce hotel nayi ta sukuwa akan ta dan buu ina yi ina ihu ina sakawa Uncle Bashir albarka ina gaya mishi alkhairin da ya min gaskiya kowa ya samu Titih ya more "
"Uncle Bashir wallahi sai na kashe Abul idan na kama shi, sai na karya kugun shi "
"Dan Ubanka kana min bakin cikin zan buga iska ne? Yarinya zata ga madarar kauna, ina juya kugu a kan ta." Da sauri Uncle Bashir ya wuce kitchen, ya samu Aunty Rukayyah tana dariya har da zama a kasa. Rungume Abar shi yayi suka kyale Zayn da Abul a waje, yana buga kofar Abul idan ba tsoron ba idan ya cika da namiji ya fito sai ya ci Uban shi.
"Yo ce maka aka yi mace ka dai ta haife ni ai had'aka aka samu na mace da namiji suka haifi ni dan Ubanka Titih dai sai na aure ta, kuma kana gani a idanun ka zanci yar mata na na buga mata iska son rai na"
"Gammmm" ya daki kofar Abul.
"Nanu na maka alƙawarin idan muka haifi yar mu na farko dan Ubanka kai ke mijin ta, dan nasan lafiyayyen kirjin ka zai taimaka mace wurin sharafi "
"Dan iska kanin shaidanu."
"Na yarda sirikina nagode ka zagi uwar matar ka, kuma sai na gaya mata nace mata Baby kin ga Uncle Zayn toh kici min kaniyar shi, ki gwadawa duniya gashi nan dai domin haka yayiwa babarki ina nimanta ya tsane ta ya saka mata ido"
"Garammm" ya kuma dukar kofar, Abul ya fashe da dariya, yana jin ya haura sama.
"Dan iska tunda kace baka so sai na saka ka magana banza kawai"
Ban daki ya shige yayi wanka da alola yazo yayi shirin zuwa masalaci.
"Baban Amal kana ganin suna fada baka raba su ba."
"Ke jin ki Abul zai iya saka Zayn yayi magana ne akan Aisha? Wallahi sau uku ina ganin binciken da yake akan ta da kuma inda take zaune da zan yi magana ya fara kokarin dambe da mutane sai kace mune muka saka yayi ta jin haushin ta."
"Ba haushi bane Baban Amal, tsoron da kishi yake ji"
Juyawa yayi yana kallon ta.
"Like how?"
"Na farko yana ganin tana aikata abinda ya tsana, yana tsoron sake zuciyar shi ya daukawa Yaran shi abinda zai dame shi, sannan yana tsoron yadda iyaye zasu karbi abinda ya kawo, ranar da Imaden ya dake ta idan da zaka kalli Zayn idanun shi cike yake da kwaila, amma domin ya koya mata karban kanta ya ce mata duk macen da zata sake namiji ya dake ta hakan yana nufin ta bashi kanta ne, idan har tana son hana haka dole tayi fada domin kanta ba domin an sata ba. Ka gane idan har ta ita fada dan takwaci kanta kana tunanin zata auri Imaden ne? Karshe zata nime shi domin ya koya mata self defense"
Wani irin dariya ne murmushi ne ya rasa wanne zai yi.
"Toh taya aka yi bamu fahimci haka ba?"
"Ba zaku fahimta ba, sabida bai damu da ya fadi gyaran shi kai tsaye ba, amma shi din nagari ne, kafin ta tafi ta gaya min haduwar su Dubai, inda ta mishi sharri, bai damu ba sai dai bai mata magana ba har suka rabu, don Allah a bashi hakuri Abul ya gaya mata halin shi, "
"Woww! Kin ga na tafi daki hutu"
--
Bincike yake yana kara duba gyara zaman Medical glass din shi, akan computer din shi, wayar shi ce tayi kara.
Kallon wayar yayi yana faɗin.
"Wayyo Allah na manta da shi" dauka yayi yana faɗin.
"Abba kayi hakuri! I'm little busy ne, shi yasa ban kira ka ba."
"Ba damuwa Zayn Malik. Naga bayanan ka, an maka izini da alamu baka bude daya jakar ba ko?"
"Sorry sir wallahi na manta ne, tunda na bawa Abul da Uncle nasu ban kuma bin ta kayan ba."
"No wonder, ok sai na jika"
"Thank you Sir"
"Allah ya dafa maka"
"Amin Ya Allah" sannan ya kashe wayar juyawa yayi ya kalli jakar,a hankali ya mike ya janyo jakar, sai dai yana budewa tarkacen kayan pants da bra ya gani, ga kamshin turaren ta da yake ganin kamar na asiri ne domin tun labarin tafiyar ta da yaji bai kuma jin me irin kamshin ta ba, a hankali ya fara buga kirjin shi, yana jin ta mishi nauyi,komawa yayi ya zauna yana kallon jakar.
Tabbas ranar da ta fito ban daki zata saka kayan ta,har pant din ta zube a hannun shi. A hankali ya mai da kome ya rufe. Fitsari ne ya cika mishi mara, ya shiga ban daki, abin haushi bai yi ba sai faman nishi yake. Mai da wando yayi sannan ya dawo dakin ya mai da kasan gadon shi, ya bude window shi yana sun iska y dauke mishi jarababben kamshin ta. Ya jima kafin kamshin ya bar dakin, dafe goshin sa yayi a ina zai same ta dan tabbas shi ya dauki kayan ta a madadin na shi. Tsaki yayi ya juya ta cigaba ai aikin shi.
--
Ta gama shirin ruguza Titih duk da tasan babu inda zata hadu da Zayn sai dai tasan maybe destiny din Titilopemi ya kuma hada su, Insha Allah zata saka a mata bincike akan waye Ubanshi a Nigeria. Waye shi wani matsayi ya taka da yake jin shi wani shegen ne.
**
Sai da ta kwashe kwana goma sha tara sannan baban ta ya dawo daga Ethiopia, abinci suke ci daga yanayin da take cin abincin kasan ranta a bace yake.
"Mun yanke shawarar saka baikon ku, bayan festival na Voodoo keda Imaden"
"Papa"
"Bana juyawa ga abinda na fada dan haka ki shirya nan da wata uku ne tunda muna sauran lokaci zaki fara aiki a babban asibitin Edo."
"Papa nifa Right Man nake bukata ba wanda zan kare rayuwata kamar slaver ba"
"Koma meye mun gama magana ba zaki mai dani mutumin banza ba" cikin fushi ta bar table di.
"Titilopemi!" Cak ta tsaya kafin ta juya.
"Papa ka yanke shawarar da ya maka akan me zan saurare kiranka, Ni right Man nake nima ba wanda zai mai dani jaka ba"
Wuce shi tayi ya tafi abinta, da Idanu ya bi ta. Matar shi kan dama bata da wani katabus domin ba dan ita yake ba, ta kan shi yake.
Washi gari da rana Aina'u ta shigo garin, kai tsaye bata sauka a gidan su ba,ta nufi gidan su Titih bayan ta gama ambaton ta a jikin zoben ta. Tana shiga cikin gidan, ta samu babu kowa sai kamshin girkin da ake kawai yake tashi.
"Titilopemi!!"
Ta kira sunan ta da karfi, tana saka kaya ne a dakin ta, kamar an dake ta da guduma haka taji kiran da sauri ta juya tana kallon kofar dakin ta, da take jin kamar mutane dari ne suke zuwa inda yake tsabar karfin tsafin zoben. Zama tayi a gaban stool din mirror dinta ta Zubawa kofar Idanu kirjin ta na bugawa. Sunkuyar da kanta tayi tana jin kamar zai rabe biyu, aka bude kofar gaban ta yana faduwa Aina'u ta shigo.
"Titih" d'aga kai tayi ta kafe ta da idanu.
"Zo nan ki rungume ni, and show me you missing me" Mikewa tayi ta nufi aina'u, tayi yadda ta ce mata, a hankali ta kai hannun ta tana me rungume ta itama tare da shafa bayan ta.
"Daga yau tsakanina dake biyayya ne babu bijirewa, dan haka ki rufe kofar nan yau ina son na huta da jikin ki ne kamar yadda na jima ina muradin shin.....
😿 YAU BABU ABUL BABU KOWA YARINYA NIMA INA BAYAN KI... ANZO A CI BANZA BANZA BATA SAMU BA🤣🤣😂😹YAU KUWA TA SAMU
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/25, 9:30 AM] Queen: Chapter -38
Hawaye ne ya cika idanun Titih, tana son mata musu, amma baki daya tana ji a ranta ba zata iya musanta mata ba, dan haka tayi kasa da kan ta tana jin yadda Aina'u take bubuga bayan ta.
"Ki kwantar da hankalin ki ba zan miki kome ba, zan jiyar da ke dadin da kika rasa ne, zan baki dadin da kika jima baki samu ba, zan wanke fuska na da fresh yoyo din ki, zan lashe ki na shanye ruwan da yake fita ba zan barki haka ba sai na bude hanyar da yake rufe kin ji My Baby"
Hawayen ne ya zuba a kadadar Aina'u, d'ago kanta tayi tana cewa.
"Rufe kofar ki cire kayan ki"
Bakin ta yana rawa ta ce mata.
"Aina'u ina off" wani irin shake wuyar Titih tayi tana cewa.
"You lie to me?!"
"A'a wallahi gaskiya na gaya miki, na rantse da Allah you can check out"
Ta fada tana fashewa da kuka, bata san yaushe zata daina fadawa irin wannan masifar ba, dan haka Aina'u ta juya kamar zata fita, rufe kofar tayi tana faɗin.
"Ina son kirjin zan sha madaran ki" wani irin tashin hankali ta shiga ta kuma sake kuka.
"Taso" ta ce mata, da sauri Titih ta mike, takowa gabanta Aina'u tayi ta juyata baya, tana me zuge zip din rigar ta. Tare da balle hooking bra din, sannan ta juyo ta. Itama cire rigar tayi tana me had'a kirjin su wuri guda. A hankali ta ture Titih ta zube akan gado, sannan ta haura kanta tana kai bakin ta ana buga kofar dakin. Tsaki tayi tana kallon Titih.
"Yes"
"Mamawo ki fito kici abinci"
"Toh gamu nan zuwa"ta fada muryar ta tana rawa.
Danne ta Aina'u tayi tana kallon fuskar ta.
"Naga kina murna zaki tashi baki mara ba da ni ne?"
"A'a ba haka bane yunwa nake ji"
"Iko toh bari na tab'a su na jima ina kulafucin tab'a su "
Rintsa idanun ta tayi tana jin yadda Aina'u take mata da kirjin ta. Maganar Abul ne ya dawo mata taryan-taryan.
_Irin rayuwar kawarki ba rayuwa bace da zaki ci gaba da zama da ita ba,.ki nime taimakon Ubangiji zai shiga tsakanin ku, domin ko dabbobi basu niman junan su irin yadda take miki! Kina da kamammiyar fuska a cikin al'umma idan kika sake kowa yasan babu darajar kamewar mutuncinki zai zube a idanun jama'a har da Iyayen ki_
Da sauri ta ture Aina'u da ta saka boons dinta a baki kamar wata jaririya, da sauri ta janye daga bakin Aina'u tana jin kamar zata cire mata kan su.
"Please ki bari mana"
Ta fada idanun ta yana kara zubda kwalla.
"Kuka kike?" Ta tambayi Titih bayan ta matsa boons din ta.
"Wayyo" ta fada tana kauda kan ta, cire hannun Titih tayi akan kirjin ta, ta kai kasar maranta, tana gogawa a gabanta. Janye hannun tayi ta mayar da karfi.
"Do it" haka tayi ta tura hannun Titin gaban ta, tana jangwalo da shi, tana fito da shi ta kai fuskar ta da sauri ta ture ta tura nufi ban daki da gudu, ta wanke hannun tana jin amai na tawo mata. Sosai tayi ya kakari wannan ta wanke jikin. Ta samu har lokacin Aina'u tana kwance a gadon ta, ta ware kafarta tana ta iskancin da hannun ta.
Kayan ta da yake watse a kasa ta saka sannan ta juya ta bar mata dakin, taci kan ta ita ɗaya. Ai kuwa ta kwashe minti goma a dakin tana kwakule kanta kafin ta shiga ban dakin Titih ta haɗa ruwan zafi ta shiga tayi wanka sannan ta fito ta shirya kayan Titih ta saka, kallo daya Titih ta mata tana son ta mata magana amma bata da kwarin gwiwar mata magana dan haka ta sunkuyar da kanta ta cigaba da cin abincin ta.
Zama tai itama ta fara kokarin cin abincin, tana shafa kafar Titin da kafarta, kallon ta Titih tayi ta mike tare da ɗaukar abincin da wayar ta, ta bar wurin cin abincin, ta koma falon ta zauna.
Haushi ya kama Aina'u, haka ta gama cin abincin ta bar gidan akan dadare zata dawo, domin tayi alkawarin sai ta lalata auren Titih da Imaden. Dan haka ta nufi gidan su, nan ta samu Uwarta da kudirin ta, itama uwar dake hassada yaci zuciyar su a take ta mara mata baya.
*
Karfe tara na dare ya samu labarin akwai wasu cinikayya da ake na makamai, dan haka ya shirya ya tafi.
Dake bashi daya bane da wasu jami'an tsaron kasar sai suka samu nasarar kame wasu kayan da Harbin wasu daga cikin mutanen, sai dai daga cikin waɗanda suka gudu har da Imaden, shi yaga fuskar Zayn amma Zayn bai gana shi ba gaskiya ya shiga tashin hankali dama shine makocin su Titih dole ya koma Nigeria domin ya bincike ta dan yasan itace suka yi ta samun takun saka da shi.
Sun samu sun bar kasar ta jirgin ruwa, amma yasan dole ya nime Zayn domin ya ja mishi asara babba ba karama ba.
Kame sauran aka yi suka tafi da su, sannan aka wuce da su babban gidan yari akan za a shigar da su kotu domin barin irin su a office din yan sanda hatsari ne, sai dai gidan Yari.
Yana dawowa gida ya nufi hanyar dakin shi.
"Zainu don Allah zaka raka ni Edo?"
Juyawa yayi ya kalli abul na wasu dakikai kafin ya cigaba da haurawa sama.
"Zayn nifa idan ban ga Titih zan iya haukacewa"
"Idan kaso ka tafi a daure ka a turu " daga haka ya wuce abin shi, bai kuma bin ta kan shi ba. Wallahi sai ya ci mutuncin Abul Khair. Ina ruwan shi.
Yana shiga dakin shi ya zube a gadon shi yana sauke ajiyar zuciya, kallon agogon hannun shi yayi yana kara jin babu dad'i, ya rasa mutanen da ya kamata ya kame, dan haka ya d'ago kai a hankali yana kallon rubuce-rubucen da yayi sannan ya koma ya kwanta.
"Yanxun muna wata shida, sannan zasu yi babban kasuwancin su a watan tara"
Lumshe idanun shi yayi, a hankali barci me nauyi yayi awon gaba da shi.
*
02:Am
Ba zai iya tantance kamshin da yake ji ba, amma tabbas yasan kamshin turaren, hango ta yayi a daure wasu mutane uku akan ta dauke da makamai. Ba zai iya tantance su din su waye. Shi dai ya tsinci kansa da isa inda take ya kunce ta kafin hankalin mutanen ya dawo kan su yayi ta gudu da ita, wanda bai san inda yake tafiya da ita ba. Sai da suka yi nisa sannan Mutanen suka lura da bata wurin suka biyo bayan su, garin gudu ya fada rami, tana rike da hannun shi.
"Ki tafi kawai karki bari su kama ki"
"A'a ina tare da kai, rayuwa da mutuwa zaka iya rike hannuna zan janyo ka a ramin"
Kokari take ta janyo shi, amma ina yafi karfin ta.
"Ki tafi kinji "
"A'a ba xan iya ba"
"Kin ga sun kusan zuwa "
"Ina tare da kai"
"Bari na taimaki ko!" Taji Muryan mace a bayan ta, shima d'ago kai yayi zai kalli fuskar matan.
Ya bude idanun shi yayi yana kallon dakin shi sai zufa yake kamar wanda yayi wasan tsere.
A hankali ya tashi zaune, yana kuncewa yana sakawa. Kafin ya nufi ban daki ya watsa ruwa da alola, sannan ya fito yayi Sallah nafillah.
Ya jima yana addu'oi da niman tsarin Allah ya shiga tsakanin shi da Titih idan asiri take mishi Allah yasa ya koma kanta, ba dai kan shi ba shi din ya fi karfin ta.
(Jikan Hajiya yafi karfin asirinki yarinya😹😂🤣 wai kai Zayn har sai an maka asiri ma?)
Washi gari ya tashi da kuzarin shi ya nufi gidan yayi yayi abinda zai yi sannan ya dawo, ya nufi makarantar shi inda yake cos din shi, yana gamawa ya dawo gida a gajiye.
"Zayn yau baka karya ba baki ɗaya?" Aunty Rukayyah ta tambaye shi,
"Aunty ina Azumi ne"
"Kace maganin ka ya kare kenan bani robar na sayo maka" tana jin maganar da Abul yayi mishi ta mike ta bar musu falon dan ba sabon abu bane su fara baro rashin kunyar su. Ita da Baby Amal suka wuce dakin su, ta kunna musu karatun Alqur'ani.
"Abul kasan me?"
"A'a Malam Zainu"
"Zanci Ubanka"
"Na nawa zaka ci?"
"Na yadda ba za a gane ka ba, idan na maka dukar kawo wuka"
"Allah sarki Poor baby like me gaskiya Zayn ina kewar yarinyar da zan jima ina buga mata iska ya za ayi kenan, abata kewar mahadin ta take"
"Dan iska me dick a hannu kai kan kayi asara ace mutum ban da iskanci bai ajiye kome ba, dan Ubanka sai ka tafi akwai yan matan turawa masu cutar zamani su lika maka."
"Haba Zainu ayi haka, ni fa na gaji da cin na turawa kazar gida nake so, domin sun fi zak'i da ruwa idan ka samu wata yadda kasan kankana "
"Allah ya shiga cikin al'amarin ka, wallahi tsoron ka nake ji kar ka fara farwa akuyoyin al'umma "
"A'a ai babu wani armashi kaci dai yar mutane shine abu me dadi"
"Allah wadaran naka ya lalace toh can maka ina azumi"
"Zayn nazo na taya ka hira?"
"Allah yayi min tsari sakon kazo ka min fyade ina azumi"
"Dan banza dan iska me zan yi da namiji bayan ga mata sun fi mazan duniya yawa kai Billahi azim da ana barin a auri mata sama da goma toh na rantse da Allah sai na auri mata dari na zuba kuma dukkan su na shiga dakin ku"
Girgiza kai Zayn yayi yana Tausayin Abul ya ce mishi.
"Da gaske dai dick din ka a hannun ka take, Allah ya baka lafiya, mace daya ma aka kare da ita balle dari Abul Khair anya irin harijan marudan aljanu basu shafe ka ba? Ina zaka kai mace dari? Me zaka yi da su? Abul Khair mace daya ma idan ka samu daidai da kai wallahi ba sai ka tara biyu ko uku ba, idan ka samu wacce zata iya daukar laluran ka ina zaka kai casa'in da tara? Kaga tsokar nan bata son fitina da dangwale-dangwale amma kaki ka daina, Allah ya ganar da kai domin kayi nisa "
Daga haka ya haura abin shi.
"Zayn Ina maka fatar samun wacce zata dauke wancan da yake gefen wandon dan duk boye ta da ake bata boya, sai dai ta shiga gefen wandon "
Juyawa yayi ya tsaya a jikin dan karfe step ɗin.
"Ai ni ba mahaukaci bane, matar da ta samu damar aurena toh tayi nasara domin da iya shi zata iya more albarka ta, banza dan iska me Aljanun batsa basu koya maka kome ba, sai batsa"
Cikin niman tsokana ya ce mishi.
"Nanu nifa mata ta daren farko zan dura mata cikin yan biyu, domin ita kanta abar harbin iska take idan kuwa ta shiga tsakanin cinyar mata na ka girmama iya harbin da zata yi tayi"
Da sassarfa ya haura dakin shi, ba zai iya iskancin Abul Khair ba, tunda yazo duniya bai tab'a haduwa da dan iskan mutum irin abul ba, yana shiga dakin shi ya rufe kofar shi bayan ya jingina da kofar, yana kallon yadda wandon ta cika. Har maran shi tana mishi ciwo.
Anya ba zai yi aure ya huta ba? Abul zai saka shi ya fara bin mata fa, ban daki ya wuce ya rage kayan jikin shi daga shi sai pant na maza, ya sakarwa kan shi ruwan sanyi, har yana sauke ajiyar zuciya baki daya marar shi ya dauki zafi, wai yana kokarin koyawa kan shi zama bai sha magani bane shi yasa ya dauki azumi. Sai dai saka ruwan sanyin da yayi ya haifar mishi da wani sabon feelings da son ya tuna wani abu da yayi Missing, a hankali ya fara ambaton sunan Allah, sai dai ya samu.nasara manta da abin sai cikin shi ne da yayi mishi nauyi, lumshe idanun shi yayi yana jin wani irin ciwo.
Kashe ruwan yayi ya nufi wurin towel ya dauka, sannan ya cire pant din ya fito. Dogon jeans ya saka sannan ya dauki shirt ya saka ta fito kitchen ya wuce ya dauko kankara ya dawo dakin shi.
Ya saka a towel ya rufe kofar shi, ya shiga dannawa akan marar shi, Abul kuwa ya sha tsinuwa a wurin Zayn kamar me domin shi ya ja mishi Masifa da bala'in da yake ciki, ya jima kafin ya samu bar tayi kasa. Ajiyar zuciya ya sauke lokacin da yaji ya kwanta. Yasan ya samu hutu da bala'in da Abul ya cilla shi....
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/26, 9:54 AM] Queen: Chapter -39
ZAYN MALIK NA KUDI NE!!!
Baki daya ranar haka ya wuni suku-suku yaki yarda ya fito balle har wani ya fahimci yanayin shi, shi yasa ya killace kan shi a daki yana jinyar kan shi, yaki yarda ya sauko har wani ya fahimci halin da yake ciki gudun kar su fassara shi. Haka yayi ta abinda yake gaban shi, yaki zuwa masalaci ma, Abul da bai ga fitar shi ba, shine ya dibo guntun tsokanar shi ya shigo dakin lokacin Zayn din ya fito ban daki a daddafe.
"Katara uba, shine ba zaka sha maganin ka ba ne?" Ya fada da ƙarfi yana tare Zayn din da yayi kasa a durkushe.
"Abul zan mutu" ya zube a jikin Abul a sume, shi kan shi Abul a matukar firgice ya fasa ihu.
"Wayyo Allah Nanu!" Ihun shi da Uncle Bashir da Aunty Rukayyah suka ji yasa su haurowa.
"Lafiya?"
"Ban sani ba, kawai na shigo na gan shi ya fito daga ban daki shine ina tambyar shi ya fadi kasa wai zai mutu"
"Subhanallahi, taimaka mu kai shi asibiti "
Daukar shi suka yi Aunty Rukayyah tana biye dasu har waje.
"Kin ga ki zauna a gida bari mu kai shi mu dawo" haka suka kai shi suka bar ta a gida.
A motar Uncle Bashir suka kai shi, Allah ya taimaka likitan da yake kula da shi, shine ya amshe shi, da kan shi ya mishi allurai da karin ruwa, sannan ya tura shi wani daki.
"Uncle ka je gida bari na zauna a jikin shi"
"Ok"
Haka ya tafi ya bar su asibitin ya koma gida. Baki daya Abul ya daura laifin abinda ya faru da Zayn a kan shi, da bai mishi maganar banza ba,da babu abinda zai same shi, yana jikin shi har gari ya waye.
"Kaga muna tare, rike hannu na, zan iya ciro ka"
"Ki tafi kawai zasu iya cin miki " murmushi tayi tana faɗin.
"Rike hannun karka damu"
"Zan iya taimaka muku"
D'ago kan shi yayi, zai kalli fuskar ta, sai bude ido yayi ya tsinci kan shi a cikin asibiti.
"Yau ma na rasa ta" ya fada a gajiye da hannun shi da yake ya dauke da ruwa.
"Nanu!"
Kallon Abul yayi na wani lokaci kafin ya ce mishi.
"Uban waye ya baka izinin kawo ni asibiti?"
"Ubanka ne " Abul ya bashi amsa yana nufar ban daki ya haɗa mishi ruwa, sannan ya fito ya danna wani green bottom ya kira nurse ba a jima ba, ta shigo ta cire mishi karin ruwan sannan Abul ya bar asibitin.
Koda ya dawo abin sallah ya samu a dakin yayi Sallah sannan ya koma ya kwanta, yana nazarin mafarkin da yayi karo na biyu kenan.
*Muna tare* ya tuna kalmar ta, tsaki yayi yana hararan gefe guda.
"A gidan Uban waye muke tare hanyar jirgi daban na mota daban."
Ya fada yana hararan gefen gadon shi,
"Assalamu alaikum!"
"Waalaikumun Salam!" Ya amsa a shake, shi nan kar a mishi.maganar abinda ya faru.
"Malam Zayn ya jikin ka?" Uncle Bashir ya tambaye shi,
"Nace muku bani da lafiya ne?" Shima ya maidawa Uncle Bashir.
"Allah ya baka lafiya" daga haka Abul ya shigo da Aunty Rukayyah da Baby Amal.
"Ya Zayn ya jikin ka?"
"My love da sauki, zo ki gaya min su waye suka ci Amanata da bana nan"
"Dad da Ammy, sai Ya Bulbu"
Ta fada tana tafawa da shi.
"Kar ki damu sweet haka zasu tabbata da gulmar mu shi yasa Hajiya take cewa.nayi a hankali da su ina cikin makiya ne, shima abincin ba xa a bani naci bane?" Ya fada yana kafe Abul da Idanu.
Zuwa yayi kan cinyar Zayn ya dire mishi basket din ya koma gefe ya tsaya.
"Aniyarka ra bika wallahi sai na ci Ubanka wuyar ta na samu lafiya"
"Allah ya baka lafiya.muje Rukayyah" yasan ba abu me wuya bane su fara sake maganar banza dan haka ya ja hannun Matar shi da yar shi suka fita, a bakin kofa suka hadu da likitan, ya shiga bayan sun gaisa ya shiga sai da ya samu Zayn yana cin abinci, jan kujeran yayi ya zauna yana kallon shi.
"Mr Malik! Tun wancan karon na gaya maka babu yadda zaka yi ka daina shan magani dole sai dai idan kayi aure ko kana da wacce take rage maka kaifin bukatar ka, amma kaki ji ita jijiyar da take hade da wurin tana haɗe da na zuciyar ka ne, idan ka sake ka cigaba da barin maganin gaskiya zaka iya fuskarta bugun zuciya lokaci daya. Gashi nan shi zan cigaba da daura ka akai ka hakura da shi ko kuma kayi aure ko kuma ka nime wacce zata dauke bukatar ka"
Yana gama fadar haka ya rubuta mishi magani sannan ya duba shi ya sallame shi.
Yana gama cin abincin, dauki abinda zai dauka da taimakon Abul suka bar asibitin a hanya suka sayi maganin.
"Don Allah kayi hakuri"
"Ya wuce" ya fada haka yana kallon gefen hanya. Har suka isa gida, bude motar yayi yaji kofar a rufe.
"Tsakanin Inayat Musa Me Gari da Judaal Mustapha Umar, ya ka mata ka tsayar da magana daya akan dayan su, Nanu muna bukatar ka don Allah kayi auren mana"
Kallon Abul yayi sannan ya ce mishi.
"Duk wacce kaga ta dace dani zaka iya taya ni niman ta"
"Judaal ita tafi dacewa da kai, kasancewar ita na gida ce, kuma kai kawai ta amincewa ba ta tsayawa da wani please na turawa Abba sakon ka"
Shiru yayi yana nazarin yarinyar, bata da wani shekaru tana shakara na biyu a jami'a, shi kawai ta tab'a bawa kanta ko kuma.tana bawa wasu ma waye ya sani.
"Abul Judaal din nan anya?"
"Don Allah kar ka saka zargi a ranka, domin yana b'ata aure, kayi kokarin ganin ka wanke zuciyar ka, please Nanu wallahi bata da matsalar kome"
"Kawai yan matan yanzu ne suke bani tsoro taya yarinyar zata bada namiji kanta don Allah ka duba al'amarin"
Ya fada a raunane, yana son aure amma tsoron yan matan yake bai san wacce zai aura babu matsala ba.
"Nanu ka daina tunanin wani abu wallahi bata da matsalar kome"
"Ok kayi bincike a kan ta nan da sati biyu sai mu tafi ko"
"Allah ya kai mu"
Yasan Zayn bai tab'a niman wata mace ba, sai dai su matan su nime shi amma baki daya zuciyar shi rawa take, har zai fita ya juya ya cewa Abul.
"Wallahi iya sumbatar bakin su kawai nayi ban tab'a kallon mace da sunan Zina ba Abul ina tsoron Allah kar ya jarabce ni da auren mazinaciya, duk macen da zata baka kanta domin bukatar ta, wallahi tana bawa wasu don Allah ka taya ni addu'a auren a yanzu akwai gaggawa a bar shi muga abinda Allah ya shirya mana, ina tsoron daukowa yarana baragurbi, idan suka rasa uwa ta gari na lalata future din su na gobe"
"Kafi ni gaskiya, kuma na yarda da maganar ka, in sha Allah zan taya ka da addu'a"
"Nagode sosai"
Daga haka suka shiga cikin gidan, nan ma maganar Aunty Rukayyah akan yayi aure ne, amma bai ce mata kome ba, kawai yayi shiru ne yana jin ta, kuma baya jin zai iya ce wani abu dan haka ya kura mata ido.
**
EDO ekiti..
Baki daya Aina'u ta addabi rayuwar Titih, ta zame mata kamar kaska. Ta dawo gidan su Titin da zama baki daya, kusan ita ke juya kowa a gidan, bata san maganar saka baikon Titilopemi ba, dan haka tana ta nata shirin, akan yadda zata lalata auren Titih idan ma bata lalata ba, toh ta lalata gaban Titilopemi da hannun ta, shi yasa take makale da ita kuma ta saka a ranta sai tayi da Titih hankalin ta zai kwanta, dake babu hakki. A duk lokacin da ta rutsa Titih Allah sai ya kawo wani abu da zaisa Titin ta tsira a hannun ta.
Tun jiya da ta lura da Titin kamar tana sallah, ta fita ta sayo maganin barci, ba tare da sanin me aikin gidan ba, ta zuba a cikin abincin Titih. Domin ita yanzu bata cin abincin a table sai a dakin ko a falo shi yasa me ake zuba mata nata daban, da wannan damar ya zuba mata maganin, sannan ta fita ta bar gidan,
Itama titin dake ranar Monday zata fara aiki asibiti, yasa take kara tattara wasu takardun ta, tana gamawa ta kira me aikin su a waya ta kawo mata abinci, har dakin ta kai mata kuwa, tana ci ta cigaba da aikin, bata idar da aikin ba, barci ya fara daukar ta tura laptop din tayi gefe sannan ta kwanta a wurin.
-- Kallon agogon hannun tayi tasan zuwa yanzu kan kome ya tafi yadda take so, dan haka ta dawo gidan su, Titih ta fara duba falon bata nan, dakin ta wuce ta samu tana barci. Tattara kome tayi ta ajiye sannan ta rufe kofar dakin, ta haura gadon.
Baki daya jikin ta rawa yaƙe, so take kawai taji tana abin da ya mata da Titih.
Haka ta kwabe titin ta cire nata itama, sannan ta hada jikin su, wuri guda. Babu abinda yake haukatatta kamar kirjin Titih.
Takai hannun zata tab'a, taji kamar an buga kofar ban dakin Titih, da sauri ta juya taga kofar a bude. Sharewa tayi ta kuma ɗaukar niyyar grabbing boons din Titih, da karfi aka yi banging kofar kamar zata karye da sauri ya juya, hango shadow mutum tayi a ban dakin, ta kuma kura idanun ta bata ga kome ba,. Tashi tayi ta rufe kofar ban dakin, ta kwanta a jikin Titih tana ajiyar zuciya babban burin ta bai wuce ta huta da ita ba, sai dai ta kasa tashi tayi ya dauko jakar ta ta ciro wani dildo me asalin siffar jikin namiji, ta haura gadon. Ta shiga kokarin bude kafar Titih ta cusa mata, cikin wani irin gudu da kara taji kamar an yo kanta irin yadda Abul ya mata da gudu ta sake abun tare da fa fasa ihu, ta sauka a gadon, domin kofar ban dakin yana bude kamar bata rufe ba, wani bala'in tsoro ya kamata, domin kuwa wutar dakin daukewa yake yana kawowa, can ya dauke can ya kawo hango mutum tayi a kofar toilet din, yana daukewa taga kamar mutumin ya fito yana zuwa inda take, kawowa wutar yayi, kamar Abul kamar ba shi ba, juyawa mutumin yayi da ta fasa ihu anan ta suma.
Can wutar dakin ya dawo dai dai..
*
Kwanan Imaden biyar da dawowa yana takaicin asarar da Zayn ya saka shi yayi karshe shi kan gani yake kamar da hannun titih a cikin abinda aka mishi.
Ya saka a ran shi yana isowa Edo sai ya mata dukar kawo wuka.
" Kayi hakuri kace ka san gayen ko?"
"Eh mun tab'a haduwa da shi a gidan da Budurwa ta take zaune. Amma ina da yakinin tasan shi"
"Zamu shafe Zuri'ar shi, kamar yadda ya mana asara sai mun saka shi yayi asarar rayukan da yake so"
"Anya ? Ka fara sanin waye shi kafin ka fadi haka, gayen da naushi daya yayi min nayi kwana shida a gadon asibiti, irin su domin kasar su suke aiki toh kayi tunanin idan aka tab'a ahalin shi ita dai Yarinyar da zan aura zan fara niman bayani a wurin ta."
Haka ya fada yana kallon abokin shi, sannan ya kalli agogon shi, yasan nan da wasu lokuta zasu sauka a garin Edo.
Babban burin shi yayi ido biyu da Titih.
Domin yana sauka ko gida ba zai wuce ba, gidan su Titih zai wuce amma kuma idan ya tafi gidan su za a iya samun matsala, Gara ya fara isa gidan iyayen shi sai ya gayyace ta tazo gidan shi yadda zai dake ta babu wanda zai san me ya faru, ko ya nime taimakon Aina'u, ita ce kawai zata kawo mishi Titih.
**
Maganin karfin shi awa biyu yake, dan haka yana sake ta, ta bude idanun ta jin sanyi yana shigar ta yasa ta kalli jikin ya a bude, da sauri ta tashi. Tana lullube jikin ta da mayafi bakin ciki da tsanar Aina'u da take can yashe kamar mahaukaciya, da sauri ta nufi ban daki tayi wanka da alola domin ta rasa sallah la'asar, tana fitowa da ruwa a kofin ban daki ta watsa mata...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/26, 4:44 PM] Queen: Chapter -40
A gigice Aina'u ta farka tana ihu.
"Wayyo Allah na" ta fada tana kwashe kayan ta, da mugun gudu ta saka bata gama saka pant din ta ba tayi waje, "Allah ya saka min azzaluma." Titilopemi ta fada tana binta da mugun kallo.
Tun daga lokacin bata kuma ganin Aina'u ba, sai dai itama ta dage da Addu'a kamar yadda Abul ya gaya mata, kuma tana jin dadin rayuwa ba kamar a baya da ta saka maganar sex a ranta ba.
Ranar Monday ta fara aiki babban asibitin Edo, cikin amincin Rabbi ta kuma yi dace da haduwa da wata nurse yar kwara, me suna Rahamatullah Obayomi Mansoor, tun daga haduwar su Allah ya haɗa jinin su da Titilopemi, domin Rahamatullah tana da kamun kai ga ibada, office din su daya ita take taimakawa titih da bayanin marasa lafiya.
Wani abin da ya kuma burge ta shine magana daya biyu Rahama zata kawo Allah da Annabi cikin maganar ta, sosai mutuncin ya shiga tsakanin su, gashi ita Rahamatullah ta girmi Titih.
"Aunty Rahamatullah, anan garin kike?"
"Eh mijina alkali ne aiki ya kawo shi, nima nake aiki anan"
"Ayya!" Titih ya fada tana kallon wayar ta da yake haske.
"LOVE" ta gani a rubuce.
"Hello" ta ɗauka.
"Ina son ganin ki"
"Ina asibiti ne idan na gama zan kira ka"
"Ok na shigo kenan dan ina cikin asibitin" yadda yake magana a zafaffe yasa ta kwantar da murya.
"Kayi hakuri gani nan zuwa"
"Aunty bari na ga fiance Dina" ta fada jikin ta yana rawa.
"Ok" ta ce mata, dake irin mutanen nan da basu shiga abinda babu ruwan su, fita Titih tayi.
Wayar hannu ta ta shiga kiran shi da shi.
"Gani na fito"
"Zaki ga wani Bmw X30!" A hankali take baza idanun ta, har ta sauke akan motar.
"Ok na ganka ko zaka fito"
"Ba zan fito ba" ya fada a tsawace, da sauri ta isa wurin motar, tana zuwa ta bude ta shiga.
"Waye gayen da ya dake ni a Copenhagen?"
Gaban ta ne ta fadi domin wallahi ta manta batun baki daya balle Zayn din ma.
"Tambayar ki nake?" Ya kuma daka mata tsawa.
Bakin ta yana rawa ta ce mishi.
"Imaden wallah...."
Tass ya wanke ta da mari da bayan hannun shi, sai da kanta ya bugu da jikin motar, sake watsa mata marin yayi, sai da ta daina gari ya taka motar ya fita da ita.
"Ki gaya min waye shi kafin na keta alfarmar ki kuma na watsa duniya ta san wacece ke"
Bakin ta da yake zubda jini ta goge.
"In any moment tsanarki nake ji a raina, domin ke din Masifa ce tun ban aure ki ba, na fara asara?" Ya fada mata yana me tofa mata yawu a fuska, wani kebentaccen gidan shi ya kaita, ya fito da ita, sannan ya watsa ta a tsakar gidan ya rufe motar shi, kama gashin kanta yayi yana janta da shi har cikin gidan, ya bude kofar ya watsar da ita a tsakar falon.
"Ki gaya min waye shi?"
Fuskartar jike da kwalla ta ce mishi.
"Iya dan uwan shi kawai muke gaisawa da shi, bayan nan babu abinda ya haɗa ni da shi " ɓalle rigar shi yayi, tare da takowa gaban ta ya saka hannu yana me d'ago ta sai kuka take jikin ta yana rawa.
"Imaden gaskiya na gaya maka"
Marin ta yayi tare da kwashe ta da Kafa ta zube a kasa,yasa kafar shi yana take kafarta da hannun ta.
"Ki gaya min waye shi? Shi dan sandan farin kaya ne?"
"Wallahi ban sani ba" ta fada jikin ta yana rawa.
Zare Belt din shi yayi ya shiga zane ta, sosai ya fasa mata jiki, sai da yaga ko tafin hannun ta, bata iya d'agawa sannan ya cire wayar shi ya kira Aina'u.
Can kuwa tazo.
Abinda ya faru kuwa kiran Aina'u yayi da ziman ta taimaka mishi ta kawo mishi Titih.
Shine ta ce mishi ba zata kawo ta ba, idan ta kawo ta zata ce bakin su daya ba. Nan ya bata labarin abinda ya faru dake munafuka ce ta ce mishi.
"Karka d'aga mata kafa, kaci Ubanta yadda zata fada maka ai bayan tafiyar ka har fita take da su, kuma wallahi dukkan su mazan bin ta suke kamar akuya haka ta koma"
Innalillahi wa'inna alaihil raju'un dama da guntun haushin sa, shine ya kamata yayi ta dukar ta kamar jaka.
Tana shigowa yaga Titih a yashe a kasa.
"Kashe musu yar mutane kayi? Idan wani abu ka yi babu ruwa na, domin ba zan iya shaida ba. Me ka mata?"
Domin ya daki Titih na fitar hankali, jini ta hanci ta baki ganin yadda take kokarin tashi yasa Aina'u taimaka mata ta mike.
Haka jini yake diga ta hancin ta.
"Idan kai Alkhairi ne a rayuwata, Allah ya dai-dai ta mu, idan har babu alkhairi nasan Ubangiji baya barci kuma yana ganin mu shi yafi da cewa da yayi min Sakayya, a kaina kake nuna karfi idan ka cika namiji ka tafi ka nime Zayn Malik kayi da shi duka daya yayi maka, ka kwana biyar ban san wani irin duka zai maka ba idan kuka yi ido hudu"
Cikin fushi ya zabura tare da shake wuyar ta.
"Bari na kashe ki " buge hannun shi Aina'u tayi tana hararan shi.
"Kai wawan ina ne? Sake ta" shika mata wuyar yayi ta fara tari, tabbas Imaden ba son ta yake ba, kashe ta yake son yi.
Fita da ita Aina'u tayi ta dawo tana kallon shi.
"Ka kira Uban ta ka gaya mishi, kace mishi dan kayi mata magana akan Zayn shine ta nime illata, garin ka kwace kanka ne haka ya same ta. Baka yi niyyar dukan ta ba, idan ma akwai damuwa a saka auren ku kawai"
"Ok Nagode sosai" riko hannunta yayi yana kallon ta.
"Baby nayi kewar ki wallahi ki dawo ki kwana anan"
"Ok zan dawo" ta fada tana daukar hular Titih, ta fita.
Tana shiga motar ta ce.
"Irin wannan rayuwa sai kace dole? Kawai ko gayawa Baban ku ba zaki aure shi ba zai kashe ki ne kawai" yadda Aina'u ta shiga tsakanin Titih da Imaden wallahi ba zaka tab'a gane ita ke hada musu husuma ba, suna tafiya titih ta ce mata.
"Kai ni wani private hospital a min treatment akan ciwon nan, ba zan iya shiga gida da shi ba"
Ba haka Aina'u taso ba, amma babu yadda zata yida da titih, haka ta kaita aka wanke mata inda ya jimata ciwo, sai da aka mata gyaran sannan suka wuce gida, nan ta samu Babanta kamar jira yake ta dawo, Wayyo Allah yana fada kamar zai dake ta. Sannan ya gaya mata asarar da Zayn ya janyowa Imaden, ya kuma nuna mata ta rabu da abinda ya shafi Zayn domin auren tana gab da lalacewa.
Ko sau daya yaki bata damar magana, balle ta yaji abinda ya faru, saima kara nanata mata da yayi baikon su yana nan, wata biyu nan gaba anan Aina'u taji labarin wato ita ce bata san me ake ba, har an saka ranar baikon su.
Ita kuma tayi alkawarin kafin wannan ranar zata lalata kome, insha Allah. Dan haka daga gidan su Titih wurin Maman ta, ta wuce ta zube a gaban ta.
"Ashe an saka ranar baikon Titilopemi, burina na lalata Titih na yi mata zarra amma kome nayi tashi yake a banza, nayi nayi na samu kan ta amma abin ya ci tura kiyi wani abu."
A rude Mamar ta ce mata.
"Wani irin abu kike so nayi! Yaushe ne ranar?"
"Bayab festival na Voodoo"
"An gama yarinyar kirki, Sa'a yana gare ki."
Haka suka ajiye maganar zasu yi da Titilopemi, daga nan ita kuma ta wuce wurin Imaden, suka shiga masha'ar su.
Ranar Titih tayi kuka kamar ranta domin bakin ciki ya hanata sauka ta ci abinci.
**
"Malam Zainun Hajiya Umma wai ina zaka ne haka kaci uban wanka haka" cika ka bai cewa Abul ba domin tsoron shi yake ji dan iska, ya saka kai zai fita, kasancewar ranar Aunty Rukayyah da Uncle Bashir sun fita ya ce mishi.
"Da ka koma kasaka yar pant a cikin wannan jamfar billahi azim abarka tana reto" ya fada yana cin springe. Cak ya tsaya ya kuma kallo wandon shi yaga bai ga kome ba, dan haka ya juya abin shi ya dawo sama ya sauya pant ya saka me tattara kome ya fito yana hararan Abul.
"Oho Mr Malik stop glare me?"
"Dan iska a haka zaka kare, da mafarkin future daughter din ka ta aure ni"
Tab'e baki Abul yayi ya dauki jacket din shi ya biyo Zayn din.
"Indai da wannan muciyar zaka tab'a min yarinya dan Ubanka na fasa baka auren yar ta"
"Dan Ubanka kai kake niman kai da Yarka ai kai bana maka fatar ka haifi ya mace domin duk bura uban da kayi sai anyi da ita"
Shiru Abul yayi yana kallon Zayn.
Cikin sanyin murya da mugun nadamar abinda ya aikata ya cewa Zayn.
"Nanu kana ganin za a min nima ko?"
Yadda yayi maganar cikin yanayin tausayi yasa Zayn ya juya yana kallon shi.
"Insha Allah ba za ayi ba, kaiyi ta istigifari, Allah zai ji kan ka"
"Wallahi Nanu tun ranar da naga Yarinyar nan tana son lalata Aisha na tsani zina da me yin ta, don Allah ka cigaba da min addu'a, Nanu kai ma aya ne a rayuwata , domin duk halin da kake ciki kaki niman matan banza Nanu ina tsoron na mutu Ubangiji ya kamani da laifin zina"
Rike hannun shi Zayn yayi yana faɗin.
"Insha Allah Ina tare da bakona aminina abokin cin mushe na,.muje kaji "
"Wai ina zaka kai ni?"
"Ai ban gaya maka ba,.wai zan kai ka ne a yanke shegiyar da bata gaji da tunanin wasu yan matan"
"Zayn bana son Iskanci zan zage ka kai me yasa ba a yanke taka da take niman taimako ba a yanke ba, sai tawa sa babu ruwan ta"
"Kan Uba! Taka ce da babu ruwan ta? Lallai Iskanci ya kare a kugun ka, Abul kace taka da babu ruwan ta?"
"Zayn bana son batsa daga yau na daina batsa dan haka kai ma ka daina "
"Idan na ki fa" share Zayn yayi suka cigaba da tafiya, wasu takardu suka amso, sannan yace mishi.
"Ina shirin zuwa gida ne zaka mu tafi amma ni zan koma bakin aikina ne na dawo nan da wata hudu"
"Uncle Bashir fa?"
"Shima tare zamu tafi"
"Ok muje ina kewar Ummina naje ko Allah zai saka su aurar da ni kafin na fara bin yaran makota"
"Dama can halin kane babu wani sauyi a halin ka"
"Toh mugu" inji Abul.
"Kaji da kyau ko an baka auren yar mutane ni zan gaya mata ta rabu da kai domin kai dan iska ne"
"Na zata dan guguwa ne, makamashin wuta"
"Ai ba sai an baka ba, kana gaya min sunan Uban yar tafi na gaya mishi wallahi niman mata kake kamar taure"
"Dan Ubanka sauke ni babu inda zan bika "
"Ai baka iska ba, kuma duk na gaya musu ai kai babban dan iska ne lamba daya, kana ganin mace zaka fara rawan iskanci, asalima dick dinka a hannun ka take "
"Nanu Allah ya isa tsakanina da kai, ba zan yafe maka ba koda kabarin ka yana ci da wuta balbal"
Dariya Zayn yake yana kara kunna Abul sai auna mishi zagi yake,shi kuma yana shan alwashin ba zai taba barin shi ya auri yar mutanen kirki ba...```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/27, 8:48 AM] Queen: Chapter-41
"Ai na gaya maka sai dai kaje ka auri yan matan da ka gama kwana da su da condom, amma yar malamai da iyayen kirki na sha alwashin na zan tab'a barin ka,ka aure ta ba, domin idan na sake ka auri yar mutanen kirki cutar ta zaka yi domin shegiyar abar ka bata jin lissafi sai ta dangwala na waje banza me kama da yan daudu"
Ya kai aya daidai sun isa gidan yana kallon yadda fuskar Abul yayi kici-kici.
"Dan iska mara mutunci!"
"Gadon ka nayi, dan Ubanka da kasa ni a gaba sai da na kwanta a gadon asibiti, ai ni nawa ba zan maka yadda zaka yi ta ce min Nanu kayi hakuri ba, kai dan Ubanka ba baby Amal ta daina kirana da Nanu ba? Akan Uban me kake kirana da Nanu banza mara aji"
"Eh na yarda duk rashin aji na ban kai dan iskan da zai kashe kan shi ba, sabida mace" ya fada yana banging kofar motar.
Daga cikin motar ya ce mishi.
"Hello Gentleman kayi a hankali karka kaya ya min mota dan baka da kudin saya dan Ubanka"
"Zayn kasan me? Zanci Ubanka"
Fitowa yayi ya kashe motar yana faɗin.
"Indai Ubana ne ka jima baka ci ba, kaji idan kana ganin akwai wani abu me zai hana ka tafi ka duba kaci shi sai koshe"
"Zayn na tsane ka."
"Ina son ka dan Ubanka" ya fada yana bangaje shi, aikuwa Abul ya shiga cikin gidan yana hayagagga. Kallon su Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Yaushe zaku girma? Me yasa baku da hankali ne baki dayan ku? Yanzu da a kauye kuke ai da kowannen ku yana da mata da yara uku uku ko hudu"
"Uncle kace rayuwar kauye akwai shagali don Allah ko zaka shige min gaba na tafi na dibo mata uku a can sai na hada da yar birni daya kaga na cika mata a gidana har hudu, ba batun fita ina kallon na layi, ga Jumai, lami, ladiyo, Atika. Ta bar ni.na dauko yar gayu, duk shekara suna haifa min yara dozen dozen, a lokacin wani dan iska ya ga Tsaleliyar budurwan Yarinya ta, ta Hauka ce a lokacin zan tattaro duk wani rashin mutunci na ce mishi banza mara zuciya ba zan baka Y'ata ba"
Girgiza kai Zayn yayi,.yana haurawa sama ya ce.
"Dan girman Allah Uncle kace Baffa ya aurar da Abul Billahi azim idan ba a bashi mace ba, toh tabbas duk inda zai shiga sai ya rike dick din shi a hannun shi"
"Zayn wallahi sai na maka rashin mutunci "
"Eh ka tattara fansar ka, akan Future daughter din ka ni kuma ko yawo tsirara take ba zai tab'a damun dan AbdulMalik ba"
"Banza mahaukaci"
"Sunan da ake kirana kenan lokacin da muka tafi camp."
Daga haka ya shige dakin shi, nan Abul ya baza kundin korafin shi, da iskancin da Zayn yayi mishi ba zai tab'a yafe mishi ba, wallahi sai yayi wasa da zuciyar shi.
"Idan kuka so ku cinye kanku" daga haka Uncle ya bashi wuri.
Kwanakin da suka biyo baya, suna tana harhada kayan su ne, Zayn ya samu ya tura motar shi ta jirgin ruwa da kayan gidan da na aikin gidan, sai wasu kalilin ne ya bari sabida zai dawo, sannan suma Uncle Bashir sun tura nasu.
Basu da zama kullum suna fita sayan tsaraba, kullum aikin kenan.
Rana bata karya ranar Litinin suka bar kasar kamar yadda suka zo haka suka bar kasar, abin su.
**
KADUNA STATE..
Tun daga lokacin da Hajiya da Mama suka yi magana akan Zayn, Hajiya ta kuma tattara duk wani abinda yake da alaka da Zayn ta mayar da shi ƙarƙashin ta, kome na shi hatta baban shi taki yarda ya fahimci halin da suke ciki, ga wani irin tausayin shi da yake kara cika zuciyar ta, dan haka ta kara daukar ragamar da tafi ta baya, domin kuwa sosai ta daura soyayyar Zayn sama da sauran jikokin ta.
Ana saura kwana uku su Zayn su taso. Mama ta shigo falon Hajiya, bayan sun gaisa ta ce mata..
"Naji Baba suna hanya" hannun ta dauke da calbi ta kalli fuskar Mama.
"Eh" ta ce mata a takaice.
"Toh wani shiri za ayi musu"
Murmushi irin na manyan da suka san me suke hajiya tayi tana faɗin.
"Ai na gama kome ba'a bukatar kome"
a hankali Mama ta durkusa akan gwiwar ta, kanta a kasa tana faɗin.
"Don Allah Hajiya kiyi hakuri ki rufa min asiri. Kece kika rufa min a wancan lokacin da nake niman taimakon."
"Allah dai ya rufa miki amma ai ni ban kai na rufa miki asiri ba, Allah ya rufa miki dan haka bani zaki kunya ta ba, baki kuma isa ki kunya ta ni ba, tashi ki je,"
Cikin wani irin tashin hankali, ta dubi Hajiya hawaye na zuba mata.
"Ki dubi girman Allah kiyi hakuri "
"Wallahi nayi hakuri, shi yasa ma na amshi haka a matsayin kaddara, ki je abinki Allah ya albarkaci rayuwar shi."
"Hajiya"
"Don Allah Abidah jeki kawai. Idan kina magana yana abubuwa marasa amfani a wannan lokacin "
"Hajiya " a hankali ita Hajiyar ta bar mata falon baki daya, domin idan tabi na zuciya zata iya mata abinda ba shi bane, Akan Zayn kuwa bata iya daukar kome domin zata iya abinda zai shafi kowa.
Akan idanun Hajiya Umaima Mama ta wuce tana kuka.
"Haka kawai jikin ta ya bata akwai wani abu a kasa da ke boye mata, sai dai ko zata bar gidan sai ta binciko, maganar da suke boyewa.
Hajiya umma taki bawa Mama damar haka ne domin itama ta zaunar da zuciyar ta cikin salama, dan tasan matukar ta kuma bata damar shiga al'amarin Zayn wallahi bakin cikin zata iya kusan mata wanda bata shirya ba.
Dan haka ta watsar da Mama a gefe, ta cigaba da shirin dawowar su.
Itama Mama bata daina shirin ba, domin kuwa ba karamin shiri tayi na amsar Zayn din ba, Hajiya tasa an gyara part din shi tare da na Uncle, sannan ta tura har gidan su Abul aka mishi na shi gyaran.
Idan ka ga yadda ake shirin zaka rantse da Allah biki za ayi nan kuwa tsabar farin cikin tarban Zayn ne da autar ta.
*
Kallon wata mata yayi ta wuce, ya dauke kai dan ya lura daga ita har Abul sun gama shirya yadda zasu matse juna, yana kallon ikon Allah.
"Zayn bari naje ban daki"
"Kodai wurin wancan me kama da yan ruwan zaka tafi"
"Kai Zayn me ka mai dani "
"Allah ya shiga al'amarin ka "
"Amin" wallahi bai san wani irin mutum bane Abul san baya gajiya da batun mata.
Kwanan nan yace ya tuba amma ganin mace ya kuma fadawa tarkon shaidan. Shi yasa ya tsani maganar niman mata domin bala'i ce babba, shi rabon shi da yasha whiskey tun lokacin da suka hadu da Titilopemi,.har yau bai kuma shan giya ba. Kuma ba wai ya bar giyan bane kawai ya dai ajiye ta na kwana biyu ne,
Tab'e baki yayi yana musu fatan shiriya, domin iskancin Abul ko dan taure ne sai haka.
A can kuwa ba kowa bane yayi tawa Abul wannan iskancin sai wani gardadden dan daudu, domin irin mazan nan ne da suka kware a karuwanci, musamman yadda Abul yayi ta kallon kirjin ya zata mace ne nonuwar ta suka cika kirjin ta, tam nan kuwa namiji ne, ai kuwa da mugun gudu Abul ya dawo wurin Zayn, kamar zai shige jikin Zayn.
"Nanu don Allah boye ni wallahi namiji ne don Allah karka bari ya tab'a ni"
"Wallahi ba zan hana shi ba, na kai dan iska ba."
Lokacin da gardin ya dawo sai kallon Abul yake, cikin yauki da mad'e ya ce mishi.
"Dan saurayi" wani irin fuska Zayn ya saka tare da kallon shi,.take ya shiga hankalin shi. Yayi yayi su hada Idanu da Abul amma fir yaki, gently Zayn ya kalli Abul.
"O boy baby na magana" k'amk'ame hannun Zayn yayi kamar za a kwace shi.
Nan kuwa Zayn kyale Abul yayi sai sun sauka zai ci Uban shi.
**
Edo ekiti.
Sai da tayi kwana biyu kafin ta koma aiki domin kafarta ba karamin ciwo yake mata ba, idan ka ga yadda take dingishi sai ta baka tausayi, gashi tana da wani irin hakuri ne, ba kowa ta gayawa matsalar ta ba, ko a wurin karyawa bata yiwa Mahaifin ta magana ba, sai da ya ga ta gama zata tashi ya ce mata.
"Aisha me ya same ki?"
Juyawa tayi ya kalle shi, kafin ta sake murmushi ta ce mishi.
"Na zata dan da ka haifa ya gaya maka ai" daga haka ta bar wurin.
"Baki da hankali ina tambayar ki, kina min maganar banza"
"Toh Pap ina cewa Imaden ya gaya maka ya lakada min duka sabida yana niman bayani akan Zayn? Toh me zan ce maka? Mijin da zan aura yake duka na a waje, ikon Allah toh idan na shiga gidan ko gawata ba za a gane ta ba"
Daga haka ta bar gidan, domin yanzu ba zata iya dogon magana ba, iyaye ne dai Allah ya bata sai godiyar Ubangiji.
Ta tattara kome ta watsar kamar ba ita ba, asalima ta rungume ƙaddaran ta.
Aina'u da Imaden kuwa suna can suna watsewar su, domin sosai suke durzan juna, kai kace miji da mata ne.
Alƙawari kala-kala babu wanda imaden bai mata ba, kudi kuwa loda mata yake kamar Hauka, wannan yasa baki daya ta manta da Titilopemi ta kuma mantar da shi domin ta lura ba zata tab'a samun biyan buƙatar ta a wurin Titin ba, shi yasa ta tare a jikin Shi.
A wurin aikin ta, Aunty Rahamatullah take tambayar ta me ya faru, tana son abokin hira tana niman wanda zai taya ta jajjanta matsalar ta. Dan haka ba tare da wani aufi ba, ta bata labarin irin rayuwar da take ciki, a cikin hiran take sako mata Zayn.
Kallon ta tayi tana nazarin dalilin tsanar ta da Zayn yayi.
"Kin san me yasa Zayn ya tsane ki?"
"Sabida kin bawa imaden damar cin zarafin ki a ko ina, sannan bawai ya tsane ki bane, haushin yadda kika rayuwar ki babu me gyara Miki kuskuren ki, Aisha ki nutsu ki kama kanki, kiyi ta addu'a kamar yadda Abul ya fada miki" ta boye mata illar da Aina'u tayi mata ne domin bata san yadda take jin Aina'u ba, amma ta fahimci haushin Zayn ba akan imaden kawai bane a'a har da Aina'u, domin ya lura da kamar ita take juya rayuwar titi baki daya.
Abin tambaya anan taya har Titih ta sake Aina'u ta mata illa bata sani ba?
Wannan shine tambayar da Aunty Rahamatullah tayi tayiwa kanta, sai dai ta bata addu'oi da azkar da yadda zata na kiyaye sabon Allah.
Sannan ta cigaba da mata nasiha akan iyayen ta da take jin haushin su, ta cigaba da musu addu'a.
Haka suka gama aikin ranar da shawarwarin da tayi ta bata.
Har suka rabu tana kara tunatar da ita.
*
Karfe bakwai na dare jirgin su ya sauka a garin lagos, wani hotel da yake dan gaba da airport ɗin suka kama kan da safe zasu wuce kaduna, daki daya Zayn da Abul suka sauka, shi Zayn yana kan dogon kujera, Abul yana gadon. Kallon shi Zayn yayi yadda ya nutsu kamar mutumin kirki.
"Abul muminin kare" inji Zayn yana dariya.
"Sai naci ubanka" inji Abul domin wancan dan daudun ya firgita shi.
"Sai dai kuma toh ina da number shi ko na kira maka sailubar la ce"
"Wallahi Zayn xan ci Ubanka, wallahi Zayn zan zage ka"
"Toh Angon sailubar" ya fada yana juya mishi baya, ba su jima ba,barci yayi gaba da su.
5:45am
"Bani hannun ka"
"Ki tafi kawai kar su kama ki, gasu nan zuwa."
Ya fada da karfi.
"Nace ka bani hannun ka"
"Ba zaki iya ba"
"Ko zan iya taimaka muku!" Ta kai hannun ta saman nata, d'ago kai yayi zai kalli fuskar ta amma sai jin Abul yayi yana faɗin.
"Dan iska idan la fara haila ne ka gaya min na wuce wurin sallah"
Tashi yayi yana addu'ar tashi a barci.
"Something driver me crazy"
"Like how?"
"Few days ina wani mahaukacin mafarki wallahi na fara jin tsoro da tashin hankali"
"Kai haba? Super Man har akwai abinda zai baka tsoro naga stone heart din ka bata girgiza dan Ubanka"
"Aahhhh" ya fada yana dafe goshin shi.
"Allah ina gaya maka...
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/27, 7:05 PM] Queen: Chapter -42
Ajmal incense
Ga arhma ga kamshi, original turaren wuta frm Maiduguri 😍😍😘
Gabgab 2500
Sandal flakes 2500
Kajiji 2500
Al’roos 2500
Hawee 3500
Santal 4000
Ga masu bukata zasu iya tuntubar wannan number...*+234 812 535 5554*
Tadda kabbara Abul yayi domin bai zata Zayn da gaske yake ba, domin yasan ba zai wuce zolaya yake, shi yasa bai dauki maganar da mugun muhimmanci ba, yana idar da sallah ya koma gefe yana addu'a,
Yana ganin Zayn shima ya gama na shi sallah, ya kuma gefe yayi shiru. Idan har ganin Aisha da yake a mafarkin sa toh tabbas akwai wani al'amarin da yake shirin faruwa a tsakanin, rike kan shi yayi da hannu bibbiyu, ya koma saman gadon da bayan shi ya kwanta yana sauke ajiyar.
"Kai babu ma wani abu mayya ce kawai tana son kama kurwa na ne dole Hajiya Umma ta haɗa min kaikayi koma kan mashekiya."
"Waye zaku yiwa kaikaiyi koma kan mashekiya?" Abul ya tambaye shi a tsorace.
"Baki matambayi"
"Kai Nanu kaji tsoron Allah karka fara shirya dan wannan abinda muka yi kace zaka min kaikayi koma kan mashekiya ai lalacewa zanyi" ya fada cikin matsanancin tsoro.
"Kuma kai a duniya na rasa wanda zanyiwa kaikayi koma kan mashekiya sai kai? Banza wanda kullum bai sa buri sai na cin yaran mutane."
"Amma dai na tuba banza"
"Koma ka saka minjaye banzaye"
"Allah ya wadaran naka ya lalace" abun ya fada yana gaya kwanciyar shi a dogon kujeran shi.
"Lallai idan mayya ce sai taci kanta"
"Wacece ka samu mayya ce?" Abul ta tambaye shi a fusace dan ya fara gajiya da wannan rashin mutuncin zayn din.
"Ban sani ba kanin ubana ko zaka min baki ne?"
"Dan iska"
"Yan iska dai"
"Mtsw" ya ja mishi tsaki ya juya mishi baya, domin ya kular da Abul ya ce mishi.
"Saurayin sailuba"
"Allah ya shiga tsakanin na gari da Mugu"
Daga haka ya juya baya abin shi.
"Mutum yayi min Iskanci wallahi yana ji yana gani na hana yayi aure" Zayn ya gaya masa haka.
"Kan ka ake ji" daga haka ya cire earpies din shi ya kunna suratul baqara ya cigaba d barcin shi.
"Tunda na fahimci ba zaka bani shawara ba, ok" ya saka kai ya mike abin shi a gadon shima, Abul yana jin shi ba zai iya jarabar Zayn ba, domin yanzu yake kara gane halin Zayn bai da mutunci karamin mahaukaci ne, mara daraja, shima Zayn din ya kullace Abul ya kyale shi, bai gayawa Abul lokacin tafiyar su ba, dan haka ya share shi karfe tara ya shirya tsaf har zuwa lokacin Abul yana barci sai da ya rage saura minti biyar kacal su fita ya shirya cikin blue Black kaftani, rigar kuma men's trendy
Zipper hoodie, fari kal takalmin shi canvas na kamfanin jordan, sai turaren da ya fesa da gayya yayi ta fesawa har Abul ya bude idanun shi.
"Amma Kai dai banza ne?"
"Ina yawan gaya maka kana saka minjaye"
Daga haka ya juya yana shirya kayan shi.
"Dan Uban mutum idan ya gadama ya tashi ya wanke fuskar shi domin saura minti uku mubar garin nan"
Zayn ya fada mishi yana murmushin mugun ta.
"Amma kai dan iska ne da pjama zan tafi gida? Fisabilillah Zayn taya zaka min haka? Thank you Dan Ubanka" da sauri ya sauya kayan shi, kuma sai Zayn yaji bai kyauta mishi ba at least ai ya tashe shi koda ba zai tashi ba, shima shiryawa yayi cikin kaftani wando brown sai wani cream cheese jamfa, ya dauko bakar madubin shi ta manna yana fesa turare idan ba su zasu gaya maka Abul bai yi wanka ba karya ka fahimci haka, takalmin shi hafcover Black haka suka fito kowannen su yana da ra'ayi a lifestyle din shi.
A tare suka fito suna jan kayan su,.kuma abin mamaki take har sun shirya, Abul har da ɗaukar jakar Zayn. Abul ba irin abokin nan ne me kwadayi ko son abin duniya ba, asalima Mamar shi yar Maiduguri suna da dangantaka da AY sosai, domin itama iyayenta da family din ta attajirai ne, haka bangaren Baban shi kowa yasan familyn me goro a garin kaduna domin suna da tarihin Arzikin su domin a masarautan Zazzau har sarautar Sarkin goron Zazzau kakan Abul yake da shi, that's why bai taso ya damu da abinda Zayn yake ba, wani abin burgewa shine daga Zayn har Abul kome zasu saya biyu suke saya, shi daya Zayn daya haka ma Zayn shi daya Abul daya. Wani abin da zai baka al'ajabi ko dan kamfe zasu saya toh Insha Allah kowa sai ya sayawa dan uwan shi.
Wannan halin nasu yasa ba zaka tab'a cutar daya a wurin daya ba, idan Zayn ya ce maka Abul toh insha Allah Abul zai ce maka Zayn.
Sai dai kowannen su baya saka kaya iri daya da dan uwan shi, sai dai kuma idan Abul ya saya musu kaya toh shi Zayn zai saka, shi kuma Abul ya saka wanda Zayn zai saka.
Fitowa suka yi a tare.
Kallon su Uncle Bashir yayi yana kara jin dadi Allah ya bashi yara masu albarka, cikin raha ya ce musu.
"Shediren Allah ya muku albarka"
"Amin Ya Allah, my second in law" inji Abul yana kallon Baby Amal.
"Kai dai an yi lalaltace, wallahi Allah ya wadaran" ya fada yana nufar waje.
"Amin Ya Allah, Ni dai bana boye desire's dina"
Cak Zayn ya tsaya, ya juya sannan ta ce mishi.
"Idan kai ne da yadda nake wallahi sai dai a rufe ka domin yan mata sun boni " daga haka ya ja kayan shi yayi gaba.
"Haka Allah yayi ni kuma banza ba zai sauya ni ba"
Dariya yayi abin shi ya cigaba da tafiya bai da lokacin Abul because idan ya ce zai.magana manna mishi Hauka zai yi. Yana fita ya tsaya kafin su fito ya sauya layin wayar shi ya kira Hajiya Umma.
"Hello Ben gani a ikko ikon Allah, Hajiya kunun tsamiya da alelen manja, a ajiye min yaji mara zafi me maggi Hajiya I love you "
Sannan ya kashe wayar yana kallon Uncle bashir da Abul Aunty Rukayyah tana rike da Baby Annur, da kayan su. Baby Amal tana rike da hannun Abul Uncle Bashir yana jan kayan su.
Tab'e baki Zayn yayi domin daga dariyar Aunty Rukayyah ya fahimci gulmar shi suke.
"Isashe ake Gulma" ya fada cikin jin haushi.
Aikuwa Abul ya kwashe da dariya.
"Banza dutse"
Ya fada yana saka kayan shi yana dariya.
Aikuwa Zayn ya bi ta inda yake ya kame wuyar shi ya saka a hammata.
"Zayn kai wani irin mutum ne?"
"Me kuka fada"
"Sake ni toh"
Yana sake shi, ya shiga motar dake sienna ce, dukkan su suka shiga.
Dake basu karya ba,.jirgin karfe tara suka samu zuwa kaduna dayawan fasinjojin jirgin yan kasuwa ne kayan su ya tafi su kuma zasu bu jirgi.
**
Karfe sha daya aka tafi dauko su, Hajiya ta saka an gama kome, kawai jiran su take, Allah cikin ikon shi ya sauke su lafiya. Gwanin ban sha'awa.
Abdul ya tawo daukar su
Cikin farin ciki Zayn ya rungume Abdul, yana sake shi Abul ya rungume Abdul suna dariya.
"Sannun Uncle Bashir, Baby Amal kece kika girma haka wow Masha Allah, "
Haka suka nufi motar lokacin da suka fito ne motar sojojin Kaduna suka iso.
"Dan iska gara ka kare da dammara ko zan huta da jarabar ka"
"Banza duk ranar da kazo gidana a barrack police dog zan saka su kara min kai har kofar Ummu." Shiga motar suka yi shi kuma daga nan ko gida bai nufa ba, ya wuce headquarters, lokacin da suka isa gida hajiya tana kallon su. Taga baya cikin su tun kafin su gaya mata ta ce musu.
"Yanzu ya zan yi da abincin shi? Allah sarki tallafi" ta fada cikin matsanancin tausayin Zayn din.
Kasa komawa cikin gidan tayi tana kallon bakin kofar gani take kamar yana kofar gidan ne.
"Hajiya zai dawo"
Mama ta fada mata.
"Na sani"
Ta fada tana kara kallon hanya.
--
Can kuwa suna isa headquarters din su, duk inda ya wuce sara mishi ake, har ya isa office din shugaban su, haka kawai jinin su bai hadu da Zayn ba, yana shiga ya ce mishi.
"Sir" ya sara mishi.
"Hmm! Ina aikin da kayi lokacin da ka tafi Copenhagen?"
"Ajiye ka akayi domin ka tsitsuye ni?"
"Zayn" ya fada da ƙarfi har yana dukar table din.
"Ai ni ba soja bane ko ka manta ne? Kai da kanka kace a Kore ni a military court? Yanzu kuma uwar me zan baka? Ni bana under control din military so ka shafa min lafiya" yana gama fadar haka ya juya abin shi.
"Kana wasa da wuta"
"Yes abinda nafi so kenan tun tashi na wasa da mutuwa."
"Kana da iyalai" murmushi Zayn yayi yana faɗin.
"I don't think Iyalina zasu iya saka naji tsoro kai da kake boye iyalan ka ban maka barazana ba sai ni zakawa barazana?"
Murmushi yayo yana juya kujeran shi.
"Zayn Malik! Kayi a hankali dan kana da goyan bayan wasu daga cikin gwamnati da jami'an tsaro kwabarka zata yi ruwa"
"Da na iya cin amanar kasa da tuni na sayar da labarin da na samu, amma ban iya ba."
Daga haka ya juya abin shi zai fita.
"Ka haɗa hannu da ni zaka ji dadin ka, zaka mallaki manyan gidaje zaka zama matashin soja me kudin da babu irinka"
"An haife ni ne domin kare kasata, ban san dalilin da yasa nake ji ko kalmar soja aka ambata nake jin kamar zan iya bada rayuwata domin al'umma ta ba. Dan haka ita duniyar da kake hangowa kaci kai ɗaya idan ka mutu a dauke ka kai ɗaya"
"Zayn"
"Idan ka kuma min magana ba zan samu da ofishin ka nake ba, zan karya kafar ka kafin na fita"
Yadda ya fada a zabure zaka dauka wani abu ne, shima kuma sojan ja da baya yayi ai yasan zayn baya aikin soja kuma idan aka ce yazo barrack yayi fada ayar tambaya za a daura akan shi dan haka ya ce mishi.
"Kayi hakuri"
Ya fada mishi.
"Kuma ka gayawa karanukar da suka dauko ni su mai dani gidan mu kafin ya yi kira a san meye a tsakanin mu"
"Muje"
Ya fada haka suka fita, aka kai shi wurin mota aka saka shi har gida suka ajiye shi, s kofar gidan su ya ga sojoji uku suna kula da gidan.
Sauka yayi yana kallon su, da sauri suka sara mishi.
"Sir Barka da hanya?"
"Zaku iya tafiya na dawo everything is ok"
"Ok sir" daga nan suka shiga cikin gidan, suna take mishi baya, Hajiya tana tsaye tana kallon bakin get din ya shigo, murmushi tayi me sanyi. A hankali yake takawa yana jin duk wani damuwa da farin ciki yau ya same shi a inda ya dace, a hankali ya isa gaban ta, ya rungume ta.
Fashewa tayi da kuka. Irin me tab'a zuciya nan.
"Zainu na"
"Hajiya na gani nan na dawo ai.....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/28, 9:51 AM] Queen: Chapter -43
"Zainu!"
"Na'am!" Haka kawai yake jin like akwai wani abu da Hajiya take boye mishi.
"Hajiya meke damun ki ne?" Ya tambaye ta Muryan shi yana shaking,
"Babu" ta fada tana kara sautin kukan ta.
"Like how? Bayan kuka kike Hajiya nayi wani abu ne? Kin gaji da gani na haka ne? Kina son nayi aure ko? Toh Insha Allah zan yi na baki damar ki zab'a min duk matar data miki kin ji Hajjos dina"
Rike rigar shi tayi tana faɗin.
"Allah ya maka albarka"
"Amin Ya Allah" ya fada yana me gyara tsayuwarta suka shiga cikin gidan.
Duk suna falon sai abinci suke ci abin su like babu abinda ya dame su, wani irin takaici ne ya kama shi ya ce musu.
"Kuma har kuna jin dadin cin abincin? " D'ago kai suka yi suna kallon shi, ganin yadda fuskar shi ta nuna babu alamar wasa yasa suka yi shiru.
"Don Allah baku ji kunya ba? Tana tsaye a waje ina laifin wani ya tsaya da ita? Wacce irin zuciya ce gare ku? Wannan ba rayuwa bane duk inda zaku shiga ku tuna akwai bayan da zai nime ku shima Arziki ne" daga haka ya wuce da ita dakin ta, sai da ta zauna sannan shima ya zauna,
"Dauko abincin ka kazo kaci anan"
"Toh Hajiya na" ya fita ya dauki kome na shi fari ne hatta kular da ta zuba mishi abincin farare ne, mug din da flask din fari ne, har tire din ganin yana daukar na shi Tabawa ta ce mishi.
"Uban ɗakina ko zan ɗauka maka ne?"
"A'a bar shi" ya fada a sanyayye ya kwashi kayan ya wuce dakin Hajiya, sauka kasa tayi dake a bakin gado take, ta zauna a kasa tana faɗin.
"Sannu Zainu na"
Wayar shi ne yayi kara, a hankali ya dauka.
"Yallabai"
"An hada maka kome wata sati zaka wuce Edo kamar yadda ka bukata"
"But sir"
"Wannan ba magana ta bane ta Mr President idan ba zaka ba,.ka gaya mishi"
"An gama"
"Kai mahaukaci gaya mishi zaka yi ba zaka ba?"
"Umarni ka bani idan ba zani ba na gaya mishi toh me zan yi bayan haka?"
"Allah ya shirya ka, toh don mention my name a sakarcin ka"
"Yawwa yallabai nifa ban ga abinda kace na duba karshe wasu tarkacen kayan mata na gani"
"Kayan mata kuma? A'a sai dai idan kun yi musayar jaka da wata"
"Ok ba damuwa"
"Kamar ya ba damuwa? Kasan abinda kayi missing kuwa? Maza ka nimo kayan domin akwai takardun gida anan south African na baka har biyu daya a cikin barrack daya a cikin estate din nan, sai bracelets set da na saka maka domin ka bawa budurwar ka domin nasan You fell in love, Dan haka akwai wasu abubuwan masu daraja da na kasa ajiyewa a wurina na baka shine zaka yasar me, me yasa baka dawo min da abuna ba tunda baka so? "
"Yallabai wallahi it's was accidentally ban san hakan zai faru ba, nasan wacce kayan yake wurin ta zan kai mata nata na amso nawa. Allah ya saka da ALKHAIRI Nagode sosai"
Daga nan ya kashe wayar, kura mishi Idanu Hajiya tayi kafin ta ce mishi.
"Wani abu ne ya faru?"
Yar karamar tsaki yayi yana faɗin.
"Wata mahaukaciya muka hadu ta ishi rayuwata wallahi sannan ta dauke min jaka ta, ta bar min nata"
Murmushi tayi sannan ta ce mishi.
"Mahaukaciya kuma ta ishi rayuwarka?"
"Hajiya bar zancen nan domin yar iska ce, asalima yadda kika san" daura hannun ta tayi a bakin shi.
"Ya isa idan ba zaka fadi alkhairi ba toh kayi shiru idan ka ce zaka fadi wani abu zunubi zaka samu"
"Toh Hajiya na" kallon shi kawai take, yadda yake cikin abinci, sai dai ya faɗa kadan.
"Zainu baka da lafiya ne?"
"Eh hajiya amma naji sauki"
Yadda yake cin abincin a sanyayye ta kuma ce mishi.
"Anya kana cin abinci kuwa?"
"Eh Hajiya" ya bata amsa a takaice,
Baki daya ta kasa yarda dan haka sai da yaci har ya ture dan kan shi sannan.ta ce mishi.
"Zainu kamar akwai abinda yake damun ka? Idan kana da damuwa ka gaya min kaji, duk duniya baka da wanda ya wuce ni, ko babu kome zan yi iya kokarina domin ka fita a damuwa."
"Laa Hajiya ba kome wallahi" daga haka ya mike yana yar dariya dan yaga yadda damuwa ta cika fuskar ta, ba abin dadin gani a wurin shi.
"Bari na shiga wurin Mama na" kallon shi tayi na wani lokaci kafin ta ce mishi.
"Hmm! Toh shi kenan"
Fita yayi cikin nutsuwa, yana jin kwayar idanun ta a akan shi, tsayawa yayi kadan sannan ya juyo yana kallon ta.
"Hajiya kina son wani abu ne?"
"A'a tsoro nake ji"
Ta fada cikin matsanancin tashin hankali.
"Tsoron me? Bayan gani ga auta ba, tsoron me zaki ji?"
"Kawai lokacin da zaka juya min baya" dawowa yayi ya zauna a gaban ta, yana jin kamar an watsa mishi ruwan sanyi.
"Hajiya" hawaye ne ya zubo daga idanun ta, ta ce mishi .
"Kar ka manta da na kauna ce ka, kar ka manta da na soka, so me tsada kowani bawa da irin tashi ƙaddarar taka me ɗauke da manyan darusa ne, Insha Allah ba zaka ji kunyar duniya da lahira ba, Zainu ka yarda bawa baya wuce ƙaddaran shi"
Wallahi ji yayi kamar kome ya tsaya mishi cak, ya kura mata ido.
"Me kike son gaya min?"
"Lokaci ne zai gaya maka haka, tashi ka je"
Haka ya mike ya fita domin ya lura bata son magana sai tura shi take tashi ka tafi.
Haka ya fita daga dakin ya samu duk sun watse,
Wucewa yayi cikin gidan, a hanyar shi na shiga bangaren Mama ne ya ga Muhideen ya matse wata yarinya da rana tsaka, har zai wuce sai yaji shashekar kukan yarinyar, shine ya tawo wurin su.
Ya janyo shi cikin fushi ta zabga mishi mari a fuska.
"Meye nayi maka? Kanwar Uwarka ce da zaka mare ni akan ta?"
"A'a ban Kanwar Uwata ba ce, amma ba zaka janyo mana abin kunya ba" ya kara kifa mishi mari.
Zai magana ya kuma kara mishi. Sagir ne ya fito,
"A'a Zayn lafiya?"
"Wallahi kawai ya matse yar mutane ne a nan sai kuka take shine na koya mishi hankali"
"Amma dai Muhideen baka kyauta ba, yar mutane zaka lalata musu?"
"Ai ba ku kuka haife ni ba, kuma wallahi sai nayi yadda nake so da ita sai dai ba zata yi aiki a gidan nan ba"
Ya fada yana barin su tsaye kamar gumaka.
"Ku mishi aure domin wallahi ya tab'a yarinyar sai na cire mishi gaba na rantse da Allah" wucewa bangaren Mama yayi ya shiga da sallama.
"Waalaikumun Salam, Zayn"
"Na'am Mama na" ya shiga ya zauna a gefen ta.
"Sannu ya hanya da karatu?"
"Alhamdulillahi"
"Allah yayi albarka"
"Amin Ya Allah" babu wani dogon hira a tsakanin su, sai ma shiru ya ɗan jima sannan ya tashi ya nufi wurin Hajiya Umaima, nan ne ya tarad da bala'i kwando kwando dan ya tab'a Muhideen,.ya kuma ce mata.
"Matukar bai dai ba, wallahi sai na kwashe na bashi a hannun shi" daga haka ya bar falon, daga nan ya nufi wurin Baba Uwaisu, nan ma suka dasa hira kamar ba gobe kafin ya wuce gidan su Abul ya wuce kai tsaye dakin Abul ya haura gadon yayi kwanciyar shi, haka kawai yake son ya kwanta a dakin Abul.
Yana kwanciya ko minti biyar bai yi ba Abul ya fito daga ban daki daga shi sai halin shi domin bai zata wani zai shigo dakin shi ba, dan haka ya fito. Bude idanun Zayn yayi yaga mutum kamar doya a gaban shi, kuma abinda ya kara haifar da haka, ba haske a dakin sai duhu, shi kan shi Zayn yana bukatar kebentaccen wuri ne mara haske. Shima kuma Abul bai san za a shigo dakin shi ba.
"Dan Ubanka indai ba dan luwadi ka zama ba sai ka koma ban daki ka dauro towel "
Wallahi tsabar tashin hankali da yadda maganar tazo ba zata. Da gudu ya juya garin ya koma dakin ta bugu da kasa, tsaki zan yayi ya juyar da kan shi yayi yana jin dariya tana niman kwace mishi.
Dakyar ya tashi ya koma ban daki ya daura towel da tare da saka gajeren wandon shi ya fito yana cewa.
"Dan iska mara mutunci, Allah ya isa ba zan yafe ba, kuma dan Ubanka ka fita min a daki" jan bargo yayi yana kara nanukewa abin shi.
Bai wani jima ba, barci ya dauke shi.
Nufar wurin AC Abul yayi ya kunna Ac sannan ya dawo ya lullube shi, ya koma bakin gadon ya cire mishi takalmin shi. Sannan ya cigaba da shirin shi domin zai tafi Zaria ne, bayan ya gama ne ya fita ya amso turaren wuta ya saka a dakin, sannan ya rubuta mishi yar note.
*Nanu kana da damuwa ko? Kayi hakuri naso na tsaya naji matsalar ka. Amma ina son na duba Kaka jikin ta ya motsa please idan ka tashi akwai sakinah zata maka girki don Allah Nanu ka cire damuwar da yake ranka Allah yana tare da*
Hararan Zayn yayi sannan ya ajiye mishi takardan inda zai gani, sannan ya fita.
*
Jiya ta fara shiga clinic baki daya wunin da tayi a cikin asibitin yasa ta jin kamar yau kar ta shiga, ga wani irin ciwon jiki da take ji, idanun ta ne ya sauka akan jakar da tun dawowar ta a Dubai bata bude ba, kasancewar tana da wasu wadatattun pants ɗin, yasa bata wani dauki damuwa akan sai ta bude ba, barci take ji amma Idanun ta yana kan jakar, a hankali ta mike sannan ta nufi wurin kayan ta dauki jakar tana kallon shi, sanye take da haf vest, ash colour. Sai wandon jikin ta legis ne yayi mata kyau blue, gashi ya kama ta cass.
"Toh me zan gani a cikin jakar?"
Kawai ta cire shi a hankali ta dawo bakin gadon ta, domin taji wannan jakar da nauyi ba kamar nata da iya pants ne da bra.
Zama tayi tana me bude jakar, a hankali take budewa tana jin kamshin ba irin nata bane, har ta dai bude.
Kayan ciki ta fara budewa takardun ne da wasu abubuwan masu muhimmanci, kafin ta ga kasar jakar wani kit ne me masifar kyau, dauka tayi ta bude.
"Wow" ta furta abin ya zamo mata ba zata.
"Amma ko?" Rufe bakin ta tayi tana zare idanu.
"Tabbas zai zo niman kayan shi." Da sauri ta rufe kome ta ajiye domin wallahi ba zata iya jarabar Zayn ba, bata gan shi ba, amma gabanta ya fadi ya kai sau bakwai. Dafe kirjin tayi sabida tsabar tsoron shi tun bata gan shi ba, tasan tabbas zai iya mata rashin Mutunci matukar yasan ta bude, idanun ta ne ya cika da kwalla.
"Toh amma ai na zata kaya ne? Wallahi ban bude maka kayan ka ba dan na maka bincike kawai na zata kaya na ne" ta shiga fada tana jin kwalla a idanun ta.
Wayar ta ne yayi kara, da sauri ta dauka.
"Hello Aunty Rahamatullah! Ok gani nan"
Tayi maza ya rufe jakar sannan ta nufi cikin wardrob din ta, ta cusa a shi a cikin inda babu wanda zai iya gani ya bude. Sannan ta saka abaya.
Yadda ta nad'e kan ta da gashin ta, ta dan leka madubi, sannan ta saka gyara gashin kanta bayan ta dauko wani karamin hula ta saka, ta fita da sauri a kasa suka hadu da Maman su Tayo Mama Iyabo.
"Ina kwana Mama? Kin zo lafiya?"
"Lafiya lau Titilopemi, zaki tafi asibitin?"
"Eh kirana akayi" ta dauki key mota a kan table, ko kallon inda Baban ta yake bata yi ba, ta fita da gudu.
"Me ya sa Titih ta sauya haka?"
"Sabida nace sai ta auri Imaden shine take fushi"
"Allah ya kyauta amma baka son ka son rai a cikin al'amarin ba?"
"Iyabo babu son rai dan baban gida ne"
"Ba babban gida bane matsalar tattali da kulawa take bukata, wanda zai sota ya girmama sha'anin ta, abinda ya kai haka take bukata wanda zai dauki kulawar shi kan ta, ba wanda zai maida ita baiwa ba...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/28, 6:41 PM] Queen: Chapter -44
*🤔Nace ba kune kuke min typing din Zayn Malik da har da cigiyar shi? Tsabar samun wuri gawa da gatsine 😒😏 Toh wallahi a shafa min lafiya ko kuma wallahi na dakatar da posting a grp din da kuke daukar min shi kuma yawo da shi😏😒 da alamu kun koyi mugun hali daga Autar Hajiya toh mugun abu ya bi dare*
Ajmal incense
Ga arhma ga kamshi, original turaren wuta frm Maiduguri 😍😍😘
Gabgab 2500
Sandal flakes 2500
Kajiji 2500
Al’roos 2500
Hawee 3500
Santal 4000
Ga masu bukata zasu iya tuntubar wannan number...*+234 812 535 5554*
"Amma kina ganin akwai wanda zai iya kulawa da ita bayan dangin shi da kowa ya gama amsar ta a matsayin suruka, kin ga ki je kan abinda ya kawo ki"
"Kawai nazo duba su ne kuma na same su lafiya, zan tafi kamar yadda ka watsar da rayuwar mu da yaran haka ka watsar da rayuwar Titilopemi, daga kai har uwar ta baku da imani da tausayi."
Daga haka ta mike tana cewa.
"Idan har irin wannan rayuwar zata yi tabbas zata mutu da Kuruciyar ta"
Tana gama fadar haka, ta mike ta bar gidan, dama Yaranta tazo dubawa kuma tana ganin su ta mishi magana akan rayuwar yar shi.
*
A asibitin kuwa mahaukaciya aka kawo daure, da mayafin ta sai zabura take kamar zata arta a guje sai ta koma ta zauna, wasu irin magana take da wasu irin yare wanda ba zaka iya fahimtar abinda take ba. Shine Aunty Rahamatullah ta kira ta.
Shiru tayi tana kallon mahaukaciyar, zuciyar ta yana wani irin bugawa sai magana take tana kara zabura.
"Aunty Rahamatullah baku mata alluran barci barci bane?"
"Anyi wallahi biyu aka maka amma kin ga idanun ta kamar wacce bata san anyi mata ba."
"Me yasa baku daure ta ba?"
Ta kuma tambayar ta tana kallon matar.
"Duka take fa" Aunty Rahamatullah ta fada dan tsorace.
Ja da baya tayi tana cewa wata Nurse me suna Bimbo.
"Maza ki kawo min abinci Aunty Rahamatullah bata dari biyar"
Saka hannu tayi a cikin aljuhun rigar ta, ta cire dubu daya tabawa nurse din, sannan ta juya ta fita.
"Aunty Rahamatullah haukatar kamar ba natural hauka bace!"
"Eh toh gata nan me yasa kika ce a kawo mata abinci?"
"Zaki gani"
Can kuwa aka kawo abincin, bude takeaway din tayi, sauran mahaukatan da suke dakin suka taso, amma ban da matar.
"Duk mahaukaci wanda haukar shi bata wani abu a kasar shi yana jin kamshin abinci zai taso Amma ban ita, Dr A'isha yanzun na fahimci maganar ki me zaki mata" inji Aunty Rahamatullah.
"Mu fara gwada na asibitin tuku nan"
Dakyar aka samu aka shaka mata wani hoda, shima tayi barci amma surutun da take har a barcin.
Tunda aka kawo mahaukaciyar nan titih ta tattara nutsuwar ta da kulawarta akan mahaukaciyar sabida ita ta maida hankali da shiga clinic, wanda aikin farko ta ce ba zata iya ba, sai gashi tana bawa sauran marasa lafiya lokacin ta har da matar. Shigar ta clinic yasa ta rage damuwar da yake damun ta, sai ma yawan zirga-zirgan da take ya hana ta sakat amma kuma ta dan nutsu kuma samun Aunty Rahamatullah yasa ta mai da hankali akan addini da ibadar ta, sai dai haka kawai wani lokaci tana yawan jin bukatar kasancewa da namiji, wanda haka ya haifar mata da yawan ciwon mara, ganin haka yasa tana dawowa daga aiki zata rufe kofar dakin ta, ta kunna porn video, tana yi tana matse kafar ta,ko kuma ta dauko olive oil ta zuba a gaban ta, tana wasa da shi har sai ta samu nutsuwa, haka ya fara dawo mata ne sakamakon hiran batsar da Imaden yake mata, idan bai mata ba toh Insha Allah Aina'u tana kiranta ta ce mata tayi zata yi, ko ta turo mata video wanda tana ce mata bude zata bude.
A hankali ta fara janye jikin ta da Aunty Rahamatullah, wanda da ba haka bane kuma, kawai lokaci guda ta juya mata kawai gaisuwa ne, ko zama suyi hira kamar da bata yarda su yi, sai kula da marasa lafiya kawai ta saka a gaba.
**
Kusan baki daya wasu yanayi ya sauya a cikin gidan su Zayn yawan rashin lafiyan Hajiya wanda ya. Haifar mishi da rashin kuzari.
Shigowar shi kenan yana jin maganar da likita yake masu.
"Jinin ta ya haura fa! Ku kula da damuwar ta mana, idan kuka sake ta faɗi zai iya haifar mata da shanyewar barin jikin ta don Allah ku kula"
Kamata yayi ace ya tafi aikin shi amma baki daya ciwon Hajiya yasaka ko tafiya ya kasa.
"Insha Allah Dr"
Amsar takardun yayi yana kallon maganin sannan ya bude drower din dakin ya fara ciro ya fara magana.
"Gasu nan, bata sha ban san inda matsalar take ba, masu kula da ita ne basu bata maganin ko ita ne bata son maganin , wancan satin jikin bai kai haka laushi ba amma don Allah Hajiya ki duba ki ga yadda kika koma sai idanu?" Yayi maganar kamar zai fashe da kuka.
"Kayi hakuri Zainu zan sha idan ka bani" babu musu ya had'a mata tea tare da sugar din ta na masu ciwon sugar, ya zauna a bakin gadon yana bata tana sha.
Yaki kallon ta, domin haka kawai yake jin kuka, haka yayi ta bata har sai da ta koshi ta ce mishi.
"Bani maganin toh" mika mata yayi tana sha tana kallon shi.
*Baka tafi bane?"
"Ina zan tafi baki da lafiya?"
Kallon dakin tayi taga Babu Alhaji AbdulMalik Zain Malami Babu Uwaisu Zain Malami, ga Zayn ga Autar ta. A hankali ta ce mishi.
"Dawo nan ka zauna na kwanta a jikin ka"
"Toh"
Ya koma gefen ta ya zauna tare da rike ta, ta kwanta a jikin shi tana sauke ajiyar zuciya.
Dama Addah ta dawo gida wai zaman jinya amma baki daya suna can shashin Hajiya Umaima.
Har dare Zayn da Uncle Bashir suna tare da ita, sai da tayi barci ya bar dakin ta ya haura sama. Tunda ya shiga falon shi ya zauna a restchair, yana yar lilata, yayi shiru kwanakin ban Hajiya tana kallon shi da yawa, yasan tun Kuruciyar shi take kallon shi amma na yanzu yayi yawa, lumshe idanu shi yayi,. A hankali barci yayi gaba da shi.
**
4:53am...
Ba zai iya tantance wani irin yanayi yake ciki ba, amma tabbas mahaukaciyar yarinyar nan tana tare da shi abinda take mishi bai tab'a fuskantar haka ba, baki daya ta gama hautsina mishi lissafin, sai da ya kai matakin da ba zai iya jurewa ba,ya ji kiran " Asalatuuuuuuu!"
Yayi daidai da sake ruwan dadi a wandon shi (🙈🙊) wani irin kunya ce ta kama shi, lallai zai zabgawa Titih rashin mutunci wallahi sai ta tambaye ta me yasa ta biyo shi mafarkin shi ai ba yi bane duk karuwancin ta sai ta hake mishi a mafarkin shi ma! Dan haka da haushin ta shiga ban daki yayi wanka, yana tsaki ya shirya cikin jallabiya fari kal, sannan ya saka 3qrts ya nufi masalacin da yake jikin gidan su, sai da yayi nafilla niman tsari tsakanin kurwan shi da Titih, yana zaune yana addu'oi a ran shi Allah ya shiga tsakanin shi da ita, Abul ya shigo masallacin da farin cikin shi, bayan an idar da sallah suka zauna har rana ta fito, sannan suka fito kallon Zayn yayi cikin farin ciki ya ce mishi.
"Wallahi Nanu mafarki nayi kunyi aure kai da Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades."
"Allah ya isa tsakanina da kai, kai ka dace da watsattsiya yar iska karuwa, me zan yi da ita ko mata sun kare a duniya na hakura na.mutu a tuzuru"
Sake baki Abul yayi yana kallon yadda yake magana da fada baki daya kamar wanda yace Mishi an bashi Aisha bai san dama ya tarda halin ne ya motsa, rashin mutunci yayiwa Abul a gaban iyayen su da yan unguwa ya ce mishi.
"Idan na ƙara ganin ka a cikin gidan nan sai na karya wuyar ka"
Iyayen su sake baki suka yi suna kallon su. Dake Abul ya kware a iskanci ya ce mishi.
"Na yarda shi yasa naga kana d'aga jallabiyar jikin ka sama, malam tunda kace baka so toh shikenan batun cin zarafi ya kare zan tafi na nimo auren yar Yarbawa mu sha shagalin mu" wani wawura Zayn ya kai mishi ya zille abin shi yana dariya.
Haka suma iyayen dariya suka yi domin sun san karshen fadar kenan.
Koda Zayn ya koma Hajiya kawai ya kula ya bata magani da abinci, sannan ya haura sama abin shi ya kwanta.
Ikon Allah mafarkin yana cewa ta tafi amma fir taki dan dole zata taimaka mishi har wannan matar tazo, ta taimaka musu zai fita ya farka sabida karar wayar shi ya farkar dashi daga barci.
Yana dauka ya saka a kunne.
"Get ready Edo Insha Allah"
"Sir Hajiya bata da lafiya, ba zan iya aikin cikin nutsuwa don Allah nan da sati biyu zan tafi"
"Zayn Malik"
"Sir is about family"
"Shi kenan" ya fada domin yasan yana kawo zancen family magana ya kare ko tura shi suka yi ba zai biya musu bukata ba.
Lumshe idanun shi yayi, mafarkin shi na asuba yana kara tariyo mishi daki-daki, sauke ajiyar zuciya yayi sam baya son tuna mafarkin kara lumshe idanun shi yayi sannan ya tashi ya shiga ban daki yayi brush, sannan ya sauya kaya cikin kananun kaya sun mishi kyau, sai kamshi yake zubawa. Ya sauko kasa yana kallon Hajiya da aka fito da ita falo.
"Hajiya baki ga kema kin ji dadin ba ai iskar waje ya fi ta ciki"
"Allah ya maka albarka"
Zama yayi ya dauki kofin gaban ta, ya zuba kunu domin Zayn bagidajen asali ne yana son cimmar gargajiya, ya zuba fumkasau da miyar kifi ya zauna ya ci sosai. Yana mata hira yana gamawa Uncle Bashir yana shigowa.
"Boy ina suka tura ka ne?"
"Edo" Abul da ya shigo shima yace mishi .
"Kutumar Uba,.kace zaka garin surukaina"
Tari Zayn ya fara kamar wanda aka shake shi. Sosai da Hajiya tayi ta shafa bayan shi idanun shi yayi jajjur.
"Sannu zan baka aika zan tafi Maiduguri nan da sati Daya kuma zan jima can don Allah ka ce mata ina nan zuwa da iyayena da Uncle Bashir."
Kurban kunu yayi da zafin shi ya furza a fuskar Abul, ya kuma kunsar kunun zai watsa mishi Hajiya ta rike shi, hadiyewa yayi yana kallon ta da idanun shi suka cika da kwalla.
"Hajiya" ya fada a sangarce.
"Hajiya meye nayi mishi da zai watsa min kunu a jikina?"
Uncle Bashir sai ya zama ɗan kallo.
"Kayi hakuri ka goge jikin ka"
"Zainu me ya maka?" Ta tambaye shi cikin kulawa.
"Ya daina min maganar yar iskar yarinyar nan ko na karya kafar shi daga shi har ita"
"Yar iska kuma?" Ta tambaye shi tana sake baki, zai magana Uncle Bashir t ce mishi.
"Mind your tongue, she is like mother don't forget da abinda zaka fadi zai yi affect dinta"
"Hajiya bari na baki labari" nan Abul ya karkace zama ya shirya karya me kyau ya wanke Titih kamar yadda Zayn ya kirata yar iska sai ga shi Hajiya tana cewa.
"Abul kara'i? Toh ina bayan ka ai abin arziki zaka yi me za ayi da ragon maza namiji me dukar mace,ga matan Yarbawa akwai ladabi da biyayya,. Gaskiya indai da gaske ka shirya toh nice zan kai kayan auren ka har garin su oduduwa"
Domin karawa Zayn bakin ciki da sauri Abul ya kwanta a kasa yana ce mata.
"Osheeee Alaja ina farin cikin saka mana albarka da kika yi don Allah ki gayawa Abba ya gayawa Abbana" cikin fushi Zayn ya tashi yayi kwallo da kafar Abul.
"Hajiya kin ga zai karya min kafa wannan bakin cikin da kake nuna min Zayn tayi yawa Hajiya Ƙarki manta Mamar yarinyar yar garin su Babban ladanin musulunci ne, Bilal bini raba."
"Ikon Allah zama da auta yasa Dan albarka ya fara koyan hassada domin dai Nasan ba haka na bawa Auta ba, toh tun wuri ka ajiye mugun abu domin bai karbe ka ba, ya yaro irin Abul kara'i ya samo matar kece reni zaka mishi bakin ciki Insha Allah akwai jikar kawata daga kauye aka kawo ta sunan ta deluwa yarinyar kyakyawar gaske gata kamar doya, ita ce zata yi daidai da kai Zainu gata gwanin ban sha'awa"
Uncle Bashir da Abul me zasu yi ban da dariya har da rike cikin su...
(🤣😂😹 Kyakkyawar gaske gata kamar doya)
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/29, 9:31 AM] Queen: Chapter-45
"Hajiya kyakyawar gaske kike ce? Kai Masha Allah, Zayn abokin Arziki ya samu macen nunawa Sa'a"
Inji Abul yana kunshe dariyar shi.
Gyara zama Uncle Bashir yayi sannan ya tattaro duk nutsuwan shi ya ce mata.
"Hajiya Zayn yana da aiki me muhimmanci, an mishi magana ya ce babu inda zai tafi sai kin sami lafiya, Hajiya idan har yanayin jikin ki dama dama ne, don Allah ki bari ya tafi kin ji" kallon shi tayi kafin ta ce mishi.
"Auta abubuwa suna kunno kai, tsoron Zainu kar yayi nisa wasu abubuwan su sake rikicewa yasa nake jin babu dad'i "
Mikewa tayi tana faɗin.
"Allah ya tsare ya kiyayye hanya, ya tafi"
"A'a Hajiya tunda baki so ai sai ya zauna." Uncle Bashir ya fada ran shi s matuƙar b'acce domin ya fara hango son kai a al'amarin Hajiya dan haka ya tashi shima ya bar part dinta.
"Hajiya ba kaunar Zayn kike ba, domin dai ga cigaba yazo mishi kina dakilewa, duk cikin jikokin ki babu me kashe shi donin ke sai Zayn Hajiya ga Zayn nan yayi ta zama kar ya tafi ko ina kinji "
Ya tashi shima ya bar gidan, dan takaici ya kama shi, koda ta shiga dakin ta shiru tayi tana kallon window din ta, dan gani take basu san waye Zayn ba, basu san me ake shirin yi a rayuwar shi ba, tun daga lokacin da Abidah ta ce ba zata iya ba, ta fahimci ta kowani fuska za a iya farautar rayuwar shi, duk wani me Imani yasan waye Zayn toh mafi alkhairi ya kare rayuwar shi.
Ta jima zaune kafin ta kwanta.
Tun daga kwanakin abubuwa suna sauya, shi kokarin shi jikin Hajiya yayi sauki ya tafi amma kamar wanda ake sake hura mata ciwon.
Kiri-kiri Uncle Bashir ya dauki fushi sosai domin ya gano Hajiya kawai tana haka ne dan kar Zayn yayi nisa da ita dan haka ya zuba mata ido, haka aka cinye sati biyu, babu wani canji. Aka mishi magana ya kuma rokon sati Uku, haka suka kara mishi.
Anan ne Baban shi ya mata magana ya ce mata.
"Hajiya kin saka kowa yana min kallon mara son cigaban ƙasa, ya za ayi ace Zayn zai tafi aiki amma ki hana shi? Fisabilillahi hajiya duk yaran gidan nan babu wanda kika hana shi cigaba kamar Zayn, gaskiya kiyi ikon ki akan mu shi kan ki bar shi yayi na shi rayuwar ko uwar shi bata da iko da shi kamar yadda kike da iko da shi don Allah kiyi hakuri ya tafi aikin shi "
"Toh ya tafi na hana shi ne? Da zaku saka ni a gaba magana sai kace na hana shi tafiya sai ya tafi Allah ya bashi sa'ar tafiya. Ubangiji ya albarkaci abinda zai yi da kuma inda zai je bayan nan kuma me ya rage? Allah ya bashi lafiya da nisan kwana "
Daga haka ta juya abinta, ta shiga share kwalla, karshe rarrashin ta suka shiga yi, dakyar suka shawo kanta suka samu ta amince, Zayn bai sani ba,.yana can yana niman asibitin da za a kai ta jinya, dole sai dai su kaita Germany.
Haka ya gama shirya kome ta internet, ya shiga falon ta ya samu iyayen shi a zaune zama yayi a gefen ta ya ce mata.
"Matar karfe na gama shirya miki tafiya ganin likita a Germany, kin gani zaku tafi da Uncle Bashir da Abul, sai Aunty Rukayyah dole zata yaye Annur domin zama jinya. Shima Abul katse mishi uzurin shi nayi domin yana.."
"Me yasa ka katse mishi uzurin shi?" Baban shi ya tambaye shi.
"Duk duniya bani da wanda na yarda ya zauna kusa da ahalina sama da Abul, shine zai zauna da ita kamar ni, ka fahimta?" Sannan ya ce.
"Naso ace da dani za a je amma nasan ba zaku wuce sati Uku ba Insha Allah dan ganin likita ne kawai"
"Ina zaka?"
D'ago kai yayi ya zuba mata ido, a hankali ya riko hannunta, yana matsa yatsun hannunta.
"Zan tafi aikin da na faro ne ban karasa ba"
"Allah ya maka jagora, ka zama mai yawwan taimakawa wanda ya nime taimako a gare ka."
"Toh Insha Allah Hajiya"
"Yaushe zaka tafi?"
"Sai naga tafiyar ku" ya fada mata.
Wayar shi ce tayi kara, ya ɗauka.
"Nagode dan Ubanka idan ka gama ka dawo tafiyar ku ranar Monday ne"
Wani uwar Ash'aria Abul ya lailayo ya maka mishi.
"Nagode jikan barbusa bamagujen asali" ya katse wayar.
"Uncle Bashir, muna da kyakkyawan alaka da hukumar sojar Germany, sun bada gida da zaku zauna na tsawon kwanakin da zata gama ganin likita, gashi nan na tura sakon kome akan ka kana isa kasar zasu zo su dauke ku a airport. Sannan wannan shine katina da aka bani shekaru biyu da suke wuce. Kome na ciki kudin da zaku kashe da sauran su." Ya mika mishi katin da kome da duk wani abinda zasu bukata. Sannan ya ce.
"Hajiya na gama miki jibi Monday zaku tafi "
Murmushi tayi tana faɗin.
"Allah ya hana ka kuka lokacin da aka so kayi kuka, Allah ya baka macen da zata zame maka garkuwa a rayuwar ka."
"Amin Ya Allah "
Daga ranar baya zama kullum yana can yana zirga-zirga, haka ana gobe zasu tafi ya samu iyayen Abul, shi kan Baban Abul yana matuƙar alfahari da abotar Zayn da Abul, haka itama uwar Abul din domin tasan Zayn ba zai tab'a wulakanta mata D'a ba, karshe yarda yasa ya dauki kome ya bashi.
Ya roke su idan suna bukatar wani abu su mishi magana zai turo musu sojoji biyu su zauna domin taimaka musu da wasu abubuwan.
"A'a Zayn kasan ina da yara a shaguna na, Abul dan boko ne yanzu ne naga har yana shiga harkan kasuwanci na, amma ya rantse da boko, fatana ka cigaba da saka shi a hanya akan bibiyar mata "
"Abba insha Allah zai daina, kuma ma yanzu ai Abul ya rage ganin yan mata su burge shi, ku cigaba da addu'a, ni kuma zan cigaba da taya shi kyamar abin"
"Allah ya muku albarka, ya batun aure" shafa kai yayi yana faɗin.
"INSHA ALLAH, muna kan hanya."
"Allah ya yarda"
"Amin Ya Allah "
Daga haka yayi musu sallama, sannan ya bar gidan.
Ranar kwana zaune suka yi da hajiya, inda tayi ta mishi nasiha, har ta kawo wani bangare na zina, tayi mishi nasiha kamar me, sai wurin daya saura ya sata ta kwanta, washi gari wurin goma suka wuce Lagos domin har da rakiyar shi, yana tare da ita sai wurin karfe biyar na yamma jirgin su ya tashi, suna barin ƙasar ya juya a hankali ya dauki bakin madubin shi na pume ya saka a idanun shi. Sannan daga nan bai wani dogon tafyya ba, motar sojojin har biyu suka zo daukar shi, sannan suka wuce da shi Edo etiki.
Basu iska garin sai dare wurin karfe biyu na dare, a cikin barrack suka sauka aka wuce da shi gidan da aka bashi.
Yana shiga sallah da yake kan shi ya sauke sannan ya kwanta, dan ko abincin da aka kawo mishi bai ci, sai dai ya gaji dole ya kwanta..
*
Yau ma kasa rike kan shi yayi, yana rike da ita ya rasa yadda zai yi da kan shi, baki daya yarinyar ta gama gano kan shi, dan haka yana sake wani abu me shegen dadi, ya farka daga mugun mafarkin da yaƙe ya ware idanun shi, hannun shi ya kai kan wandon shi, kunyar kan shi ya kama shi. Tsaki yayi ya nufi ban daki yayi wanka bai san me zai yi da yarinyar nan ba taddabi rayuwar shi,.wanka yayi ya shirya cikin kananun kaya,.ya nufi masalacin da yake barrack.
Bayan ya idar da sallah aka bashi mutane hudu.
Samuel, Tobi, Faruq. Sai Obi. Su hudu nan aka hada su nan suka bi shi har gida sannan ya tambaye su.
"Kun san labari akan Imaden?"
Mikewa Samuel yayi sannan ya ce.
"Sir gashi nan wannan shine hoton shi " ya fitar da wayar shi kurawa hoton idanu yayi yana mamakin yadda aka yi bai gane shi ba.
"Yana tare da yar attajiran dan kasuwan nan me kamfanonin sarrafa maganunguna, karshe dai a cikin wannan watar za ayi baikon su, bayan an yi bikin festival na Voodoo."
"Ina jin ku! Waye ya san shige da ficen shi"
Tobi ya tashi yana faɗin.
"Sir akwai gidan shine yake new town, yana yawan zuwa da wannan yarinyar sunan ta Aina'u, kuma kawar Yarinyar da zai aura ne. Yana da mota BMW, yana yawan hawan motar ."
Shiru yayi yana nazarin maganar Abul.
"Idan baka shiga rayuwar ta ba, ba zaka gane kome akan ta, dan haka ka daina yanke mata hukuncin cikin fushi."
"Kenan yana niman auren daya kuma yana fita da daya?" Ya tsinci kan shi da tambayar su.
Faruq ya mike yana dariya.
"Ai ba wani abu bane, sannan ita wacce zai aura sabida nasabar gidan su zai aura domin idan ya auri yarinyar mulkin da za a bashi zai samu da karfin auren yarinyar, sannan zai zama duniya bata mishi kallon me laifi, Alhaji Abdul Ganiyu Ademola Ades, ba iya magani yake sarrafawa ba, hatta har kan siyasar jahar nan yana taka rawa, idan ya bada yar shi babu wanda zai fahimci ainihin abinda yake faruwa, sannan shima sabida ya matsu ya aurar da ita bai damu da waye Surukin shi ba, akwai wasu abubuwan da suka gabata akan Yarinyar shi imaden , wallahi kamar ya samu jaka haka yake dukar ta."
"Shige da ficen shi fa? Ina yake zuwa me yake yi?"
Mikewa Obi yayi sannan ya ce mishi.
"Yana aiki da babban jami'in garin nan," yadda suka mishi bayanin kome dan haka ya sake shiri tare da diban wasu sojoji ba tare da cewa kome ba, ya basu special duty.
Sannan suka bazama cikin gari niman karin bayani akan Imaden.
Kwanan shi biyar Abul ya kira shi, sun sha hira ya tambaye shi ya Hajiya, ya bata suka yi magana, sannan suka yi sallama, haka suka yi ta aiki ba dare ba rana.
Satin shi daya a garin aka kira shi, suka gaya mishi inda suke. Mashin din da aka ba shi wanda yake acaba da ita ya hau.
--
A asibitin da take aiki, yau kwana huɗu kenan Aunty Rahamatullah ta mata nasiha sakamakon kamata tana kallon Porn video, shine kunya ya kamata, dama imaden da Aina'u suke tura mata sai ta roke su da su daina turo mata, shine fa Imaden ya ji haushi Aina'u ta turo shi, yazo asibitin yayi ta marin ta, a gaban abokan aikin ta. Duk wanda yayi yunkurin magana sai ya kira sunan shi da matsayin shi, sannan ya ce mishi.
"Abincin da kake ci ne kake bukatar ya kare toh zaka iya shigawa ƙaruwar nan, ko bata nuna muku wayar ta bane"
Kowa ya gama razana da irin dukan da yake mata.
Masu bibiyar shi sun gan shi ya shiga basu san meke faruwa ba sai da suka biyo bayan shi, shine Faruq ya kira Zayn ya gaya mishi,
Face cap ya saka, sai black jacket, da Black facemask. Yana shiga cikin ward din da yake dukar ta, gashi irin mahaukacin dukar nan yake mata, idan ya make ta sai ta fadi ya bita ya take ta, sannan ya d'ago ta ya had'a fuskar ta da bango. Yana shiga daukar mayafinta yayi ya nad'e hannun shi, yana shiga ya shake mishi wuyar shi tare da jan mayafin sosai ya tukare shi, komawa tayi zata zube, bai tab'a fahimtar yana da zafin nama haka ba, dai gashi lokaci guda ya tare ta, ta zube a hannun shi. Fuskar ta ya kwantar da jini, hancin ta da bakin ta ya fashe sosai. A hankali ta bude idanunta hawaye na zuba, dauke idanun shi yayi daga kanta. Sannan ya kalli Rahamatullah, haka.kawai yaji a ran shi ya yarda da ita da idanu ya mata magana, da sauri ta karaso ta karɓe ta. Yana mika mata ya juya yana kallon Imaden da bai gama dawowa daga duniyar tokaren da ya sha.
Kwalar rigar shi Zayn ya kama, ya fara jan shi har waje, yana zuwa wurin mashin din shi, a hankali ya fincike kacar mashin din ya daura a hannun shi sannan ya fara zane shi da kacar, dama yana cike da shi, dukar kawo wuka yayi Nishi, har ya daina numfashi, sannan ya koma gefe ya d'ago kan shi ya ce mishi.
"Matukar ka cigaba da cin zarafin ta a cikin mutane, sai na wulakanta kamar yadda ake wulakanta kare, idanuna yana kan ka"
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/29, 3:22 PM] Queen: Chapter -46
Daga faruq har Tobi sai suka zama yan kallo asalin dukar da Zayn yaiwa Imaden ba asalin dukar dan ya kama shi da laifi ne ba, a'a dukar kamar da wani abu a kasa, yana tashi suka yi tafiyar su, a nan suka bar Imaden a yashe kamar kare mara galihu, mutanen asibitin asibitin ne suka kawo mishi dauki aka fara bashi taimakon gaggawa.
Kafin kace me har an samu waɗanda suka kira iyayen Imaden aka gaya musu ga wani nan ya daki dan su akan Titih, lokaci guda aka juya maganar, inda aka ce wai saurayin ta ne ya daki Imadan, baki daya aka juya labarin fa, suma kan su ma'aikatan asibitin shiru suka yi domin barazanar Imadan yana cikin kansu. Lokacin da Kakan Imaden ya kira Baban Titilopemi ya gaya mishi abinda ya faru, gasu nan a asibitin.
Hankalin Baban ta a mugun tashi ya nufi asibitin, lokacin da ya isa ya samu imaden sai Addu'a Maman Imaden da baban shi da dangin shi suka mishi caaa, tare da cewa.
"Wannan shine karo na biyu da ake dukar shi akan ta, sannan baka dauki wani mataki ba, gashi yau an dake shi da kaca fa? Sai kace bawa YARIMA guda a dake shi haka idan shi ya ɗan dake ta ai sabida ya cancanci haka ne, amma shi a dake shi haka zubewar mutuncin masarautar mu ce, dan haka nan da awa ashirin da hudu a ka saka Yarka a gaba ta fito mana da sunan wanda ya dake shi ko kuma wallahi mu dauki mataki akan ta, matakin kuwa zai iya shafar kai da iyalin ka baki daya"
Zubewa yayi akan gwiwar shi,yana faɗin.
"Kabesi don Allah ka rufa min asiri, inshallah zata gaya min waye yayi wannan aikin"
Afujajjan ya nufi dakin da Titih take, har lokacin tana sume, yana shiga ya ga yadda fuskar ta ya kumbara sai ya rasa yadda zai fara magana, ya tsinci kan shi da jin wani abu me nauyi ya danne mishi kahon zuciyar shi. Dukar tayi yawa sai kace mara gata! Ya fada a can ƙasar zuciyar shi. Haka kawai ya tsinci kanshi da kunyar rayuwar shi baki ɗaya, amma idan ya fito yayi magana kabesi da iyalin shi zasu ga kamar bai fi karfin gidan shi ba. Dan haka yana zaune a kujeran da yake dakin ya kira Tayo ya gaya mishi, halin da suke ciki.
Babu bata lokaci sai ga Taye da Kande, sun iso amma sai da suka fara zuwa wurin shafaffe da mai, kafin suka zo suka duba Kanwar su. Yadda aka musu bayanin ai ba wani duka yayi mata ba, marin ta yayi suka ci alwashin sai sun mata dukar tsiya suna ganin halin da take ciki sai jikin su yayi sanyi.
Zayn kuwa yana sane da haka zai faru, dan haka yana koma barrack ya koma yayi kwanciyar shi zuciyar tana wani irin bugawa, a hankali ya zaro wayar ta da ya dauka a kasar kafar Imaden, a hankali ya duba wayar da kyau domin tana cikin patter.
Kunna side lamp yayi a hankali ya hango shatin hannun ta, bin yayi ya bude wayar.
A hankali ya fara duba wayar ya fara ya shiga sakonta na whatsp anan ne ya bude voice din Aina'u inda take cewa.
*Ni kike kira da yar iska? Dan na taimaka miki ki rage zafi Titilopemi? Insha Allah sai na saka kin gane ni yar iska ne jaka mara hankali*
A hankali yayi ta bin sakon har ya zo kan video da ta turo mata kusan guda bakwai uku na yan lesbian ne hudu asalin blue Film, haka kawai yaji tsanar ta kamar ya bita asibitin yayi ta kwallo da ita. Haka sakon Imaden yaga wasu hotunan da ya turo mata tare da mata barazanan cewa.
_Ina da su sun kai guda dari zan iya sake su a social media, daga na nonuwar ki har na vagine_
Cikin bakin ciki da takaici yayi swiping din wayar baki daya, bai damu da abubuwan ta masu muhimmanci ba, sanin idan ya bar wasu abubuwan tabbas, zai iya buga wayar da kasa, shi yasa ya goge ya wurga cikin jakar shi.
Dukar da aka yiwa Imaden ya haifar da tashin hankali a wurin matasa, domin dai basu san wanda yayi dukar ba, amma kuma sun ci alwashin matuƙar suka ga sai dai uwar ta ta kuma haifar wata.
Bayan awa goma sha daya ta farka, yadda taji fuskar ta yasa ta fahimtar gefen fuskar ta ya samu matsala. Hawaye ya zuba mata, idanun gefen na wurin yaki budewa,sai hawayen da yake zuba daga idanun ta fahimci idan ba sa'a tayi ba fuskar ta ya lalace kenan.
A hankali ta Lumshe idanun ta tana jin kan ta yana mata nauyi, shigowa da Baban ta yayi da yayun ta yasa ta kallon su, kafin ta lumshe Idanun.
"Titilopemi waye ya daki Imaden, domin ance kamar shine ya dake shi a Copenhagen?"
A hankali ta maida kan ta gefe, tana nazarin ƙwayar idanun shi ne, sake bude idanun ta tayi a karo na babu adadi, ta shafa gefen fuskar ta.
"Da ace bai zo ba maybe da gawata za a samu. Yazo kamar dan aika ya kuma ceto na a karo na biyu. Taya xan gaya muku waye shi? Ku shiga cikin gari kuyi ta niman shi ba mamaki ku same shi, amma kar kuyi tsammanin shi kamar dan kwaikwayo ne da zaku tasa a gaba, ko daya idan kuka je da zafi yafi attarugu zafi .. idan kuka je da sanyi sanyin shi yafi sanyin sanyi" daga haka ta juya musu baya,
Haka suka fita dan tsiya da daurin gindi sai gashi an saka curfew a cikin gari, kawai dan an daki dan gwal,
**
Tsabar ana binciken inda Zayn yake haka suka haukata garin da niman shi, nan kuwa Zayn kuwa yana can a barrack yana shirin sa.
---
Har kwana biyu babu labarin Zayn sai dai shi Imaden a kwana na uku ya farka a firgice, yadda yake zuba ihu da tashin hankali yasa aka yi ta mishi alluran barci.
Satin Titih daya fuskartar ya sab'e, duk da ta lura da Aunty Rahamatullah tana son mata magana akan Zayn amma taki yarda su yi magana ba.
Ranar da ta cika kwana takwas, Aunty Rahamatullah ta mika mata wayar ta da wasu kayayyaki.
Amsa tayi tana kallon kayan da wayar.
"Dazun wani ya ce a baki." Shaƙar kamshin turaren shi tayi ta sauka a gadon da gudu ta fito waje sai kallon ta ake bata damu ba, ta nufi wurin da ake ajiye motoci, tana kallon wurin.
"Kina niman wani ne?" Ya ce mata ta bayan shi.
Wani irin mutuwar tsaye tayi kamar an dasata zagayowa yayi ta gaban ta, ya kai hannun shi yana duba gefen fuskar ta.
"Iskanci ba abu bane me riba, yana sakawa kina tura mishi al'auranki, kuma ya biyo ya dake ki, baki ji kunya ba? Idan kika sake na kama ki sai na yagalgala namar yadda sunan namiji aka kira da gudu zaki boye useless"
Daga haka yayi tafiyar shi har ya kusan barin wurin ya juya tare da kiran wayar ta.
Dauka tayi tana kallon shi.
"Ke karuwa me kallon blue Film ko? Ki sake na kuma kama ki wallahi sai na cire idanun ki karuwan banza wacce bata da daraja ya kwanta dake ta dake ki ko class baki da shi.a cikin karuwai ma kece jakar karuwai"
"Zayn Malik!" Ta kira shi cikin wani irin murya me cunkushe da kuka.
"Ki ka kuma kiran suna na sai na yanke harshen ki" daga haka yayi juyawar shi ya bar asibitin.
"Dr A'isha!" Juyawa tayi tana kallon Aunty Rahamatullah..
"Waye shi?"
"Shi" ta kuma juyawa tana kallon shi, a karo na babu adadi, yau baki daya ba zata iya cewa kome ba.
"Shi din kamar me ceto ne a gare ni, ban fahimci hakan ba sai da na rasa wanda zai iya tsayawa ya kwatar min hakkina." Ta d'ago Idanu tana kallon Aunty Rahamatullah.
"Yana zuwa ya tafi da rayuwata, ya bani dariya ta kuma share min tears din da yake zuba behind my smile" rike hannun ta Aunty Rahamatullah tayi tana faɗin.
"Bahaushe ne?"
"Ban san kome akan shi ba, domin Brother din shi bai gaya min kome akan shi ba, sai dai ta gaya min shi din me gaskiya ne da amana, da kuma tsayawa duk wanda ya shiga al'amarin shi."
Daga haka ta juya ta koma cikin asibitin sai dai kuma haka kawai aka daina bata kulawar da ta dace karshe ma, MD na asubitin da kan shi ya kawo mata takardan sallama da kuma na kora daga aiki matukar bata fadi inda za a kamo Zayn ba. Abin mamaki ita ko tari bata musu ba, haka ta bar asibitin tana zuwa gidan su Baban ta ya ce mata.
"Ki hada kayan ki, ki bar min gidana matukar ba zaki gaya musu inda yake ba, na baki nan da kwana ashirin washi garin Voodoo"
Bata ce mishi uffan ba, sai dau tana shiga dakin ta, ta lallubi Number Zayn Malik.
Wanda ta rubuta mishi Sovie.
Dauka yayi tare da shiru.
Fashe mishi da kuka tayi..
"Kira kika yi na ji irin kukan ki ko kin kira ni ne.ki gaya min an kore ki a wurin aikin ki?"
"Yace na bar masa gidan shi idan baka zo ba"
"Ai toh meye a cikin dama kin saba karuwanci sun yanka lasisin karuwancin maza a shiga duniya akwai maza iri iri da masu kananun dick da masu manyan Dick"
"Baka da kawazuci ne?"
"Akan me zan yi kawazuci bani da shi akan aikina babu ruwana da kowa. Dan haka hang up"
Kashe wayar yayi, ta fashe da kuka ta rasa ina zata saka rayuwar ta taji sauki.
Aikuwa Zayn dai bai kamu musu ba, domin dai suna can suna niman shi ya shirya kamar wani likita ya shiga har dakin imaden da yake kwance, da uban bandeji.
Yana shiga suka fita.
Rufe kofar yayi yana faɗin.
"Dan Ubanka idan nace zan yi amfani da karfin da nake dashi tun ranar da na ci Ubanka zan watsa ka a inda ba za a kuma samun ka ba, shine zaku kore ta a asibitin. Nan da awa biyar ka sa a dawo da ita idan ka sake na dawo dan Ubanka ina cike da kai sai ba yanke joystick din ka ina kallon ka"
Yana gama fadar haka ya fice abin shi, tsabar ya razana kamar zai mutu ai babu shiri aka taru akan shi.
"Wallahi ya shigo, ku sa ta dawo bakin ta. Domin yana tare da ni bayi nisa ba."
Wallahi duk tunanin su akan dakuwar da yayi ne, nan kuwa ba haka bane ya ga Zayn kiri-kiri.
Dan haka koda ya farka zancen dawowa da Titin ya farka dan dole a ranar aka tura mata sakon ta dawo.
--
She doesn't expect da zasu kuma niman ta, kawai dai ganin text tayi ta dawo.
Kamar wacce aka saka ta, dan haka ta tura mishi sakon.
*Sun dawo dani*
dake ba a iya mishi,.sai turo mata da tsaki yayi.
*Mtsw so what are you glad?*
Kiran shi tayi tana faɗin.
"Thank you"
Tabe baki yayi ya kashe wayar dan ya tsani iyayi da rawan kai kar ta dauka yana yi ne da wata manufa dan haka ya kira ta ya karta mata warning da bakakken magana masu zafi.
A gefe guda kuwa Baban ta ya kafe ta fadi inda Zayn yake ko ta bar mishi gida, koda ta kira mahaifiyar ta itama bayan uban ta bi, ita kuwa tayi kunnen uwar shegu da su, taga wanda ya isa ya sakata dole ta gaya musu inda Zayn yake domin dai bata san inda yake ba...
Kwanaki Imaden sha biyar aka sallame shi, saura sati a yi festival na Voodoo, dan haka ana jin abin kamar wani bikin sallah shiri ake sosai, kasancewar yan uwan Mamanta mata har da yaran su, zasu zo batun baikonta, dan haka suka shirya zuwa festival na Voodoo din ana gamawa a saka ranar su juya, a cikin su kuwa har da John....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/29, 8:01 PM] Queen: Chapter-47
Duk da gidan su zai amshi bakin Ethiopia har da Mahaifiyar ta, yasa baki daya ta tattara Mahaukaciyar nan ta asibiti ta kaita kauye wurin kanta ta mishi bayanin halin da matar take ciki.
Kallon matar yayi sannan ya ce mata.
"Ba damuwa, kiyi hakuri da ƙaddaran ki, babanki ya gaya min abinda yake faruwa har ya ce min wai ya Kore ki matukar baki fada mishi inda yaron yake ba." Murmushi tayi tana gyara gashin kanta da iska yake kad'a shi.
"Baba ka kyale shi, idan ya kore zan bi Yaron mu tafi" kallon ta yayi yana mamakin abinda ta faɗa.
"Imaden din fa?"
"Kaka me yasa da ya dake ni babu wanda ya damu da ya bi min hakkina?" Ta tambayi kakanta tana kallon shi.
"Kin ga ke!"
"Ni mace ce kuma duk abinda ya min dole shi zai aure ni ba? Toh laifi ne tab'a jikina, ko uban da ya haife ni ya dake ni a gaban jama'a na rantse da Allah Zayn sai ya hukunta shi. Dan haka idan sun isa su nimo shi a kaf garin EDO, ana haihuwar maza amma shi namiji irin shi sau daya ake haifa a cikin ƙarni, zai kuma daukar dogon karni kafin a sake haihuwar namiji irin shi, ka kula da zam dawo bayan Voodoo."
"Amma kin baikon ki za ayi bayan bikin ko?"
"Baba kafin na hadu da Zayn na san zan auri Imaden amma bayan haduwa da shi ba zan iya auren shi ba"
"Wa zaki aura?"
"Allah zai kawo min shi"
"Amma kin san ba zamu baki bahaushe ba" kallon shi tayi sannan ta ce mishi.
"Kai da ka auri Bafulatana hanaka aka yi? Ko laifi ne dan na auri Hausa Man? Gaskiya bari na gaya maka matukar hausawa halin su daya da Abul da Zayn da Uncle toh wallahi ba zan auri dan uwana bayarabe ba, sannan shi dan ka da ya auro Uwata hana shi kayi? Kawai dan bani da gata sai ace ba zan auri wanda nake so ba, ina ce matar Taye Igla ce toh gara tun wuri ka sake lalle domin kuwa zan auri wanda nake so"
Tana gama fadar haka, ta ajiye mishi kudin da ta ciro a cikin jakarta, sannan tayi mishi sallama.
Duk da tasan tafiyar dare zata yi, amma bata damu ba, haka tayi ta kwasar gudu, har ta kusan shigowa gari. Bata san me ta taka Ba tayar motar ta yayi kara. Gashi wurin ba wadatar mutane ga duhuwa. A hankali ta kai hannun ta kan jakar ta. Waya ta cire ta kunna data, sannan ta kira Zayn.
Yana dauka ya ce mata.
"Meye?"
"Zayn saura kilomita talatin da tara na shigo gari tayar motana ya fashe ina jin tsoro"
"Kaniyar ki da tsoron baki da dangi ne? Ko kin ajiye ni bawan ki ne "
Dukar glass din motar aka yi ta fasa kara.
"Wayyo Allah na, gasu nan."
"Ki min shiru! Ki kifa Kanki akan sitiyerin motar, just for five minutes"
"Ok" ta fada daidai an kuma dukar Glass din inda take.
"Zayn!!!!" Ta fada da ƙarfi.
"I said keep quiet!" Ya daka mata tsawa, da yasa wayar ya fadi can, kasar inda kafaffunta yake, sake dukar motar aka yi ta fashe da kuka.
ganin sun kusan fasa glass din motar ta, yasa baki daya ta sadakar zasu kama ta. Karar fashewar glass din da harbin bindiga kusan lokaci guda, bata san lokacin da ta sauke ajiyar zuciya ta kifa akan sitiyerin motar Ba,
Tsabar tsoro da tashin hankali yasa ta suma a cikin motar,
Koda suka iso ta suma, fitowa yayi yana kallon yadda suke gudu, kamar me. A hankali ya isa wurin motar ya bubuga bata bude ba, sai da ya karasa fasa glass din motar ya bude ya ganta a sume. Sannan ya bude motar. Ya dauko ta, bude mishi mota Faruq yayi.
"Sir amma amma!"
"Kai babu wani abu" ya fada yana wani dauke kai, ya saka ta a a gaban motar sannan ya cewa Faruq.
"Ba zata rasa sifaya ba ka saka ina jiran ka"
"Haba ranka ya dade kaje kawai zan iya kome ba sai ka jira ni"
"A'a ina jiran ka"
Haka kuwa suka yi aikin saka tayar a tare , tun barin ta asibitin suke biye da ita har shigar ta kauyen domin yasan matasan da suke tare da imaden ba zasu kyale ta ba. Shi yasa ya zama jelarta yana kallon shige da feccen ta, shi fa yana yin haka ne domin Hajiya tace ya taimakawa duk wanda ya nime taimakon shi.
Dan haka ya matse a ran shi, kamar ba shi ba.
Faruq yana gama saka tayar shi ya ja motar Titih, shi kuma Zayn ya ja motar da take ciki, time to time yana hararanta, musamman idan ya kalli bakin ta, wannan bakin shi yake aikata mishi mugun abu a mafarki shi fa Allah ya mishi tsari ya auri sauran wani kato. Buga tsaki yayi ya dauki goran ruwa ya bude ya watsa mata.
"Wayyo Allah na, Zayn zasu kama ni" ta fara ihu.
"Wallahi idan kika ishe ni da ihu idan ban bude kofar kin fadi ba"
A hankali ta kalle shi, wani ajiyar zuciya ta sauke, tana kallon shi.
"Thank you"
"Mtsw" yaja mata tsaki, kallon shi ta kuma yi.
"Ke idan maita ce abinki toh ban da kurwana"
Yadda ya koma Zayn din da ta sani yasa ta shiga hankalin ta, har kofar gidan Ubanta ya ajiye ta.
"Dama kasan gidan mu ne?"
"Out" ya fada yana kara tsuke fuska.
"Zayn saura kwanaki ayi baikona da Imaden sun ce idan ban gaya musu inda kake ba.."
"Toh ki gaya musu mana! Sai me?"
"Ni bana son Imaden ne" ta fada tana me juyawa zata bar motar.
"Ina ruwana a cikin mazan da kike bi babu wani ne da zaki ce baki son kwarton ki?"
Juyawa tayi tana kallon shi.
"Bani da shi, duk kwartayen basu min ba"
"Out" ya fada mata da karfi. Da sauri ta fita har jikin ta yana rawa.
Zayn ya iya tsawa me gigita mutum. Kuma wallahi lokaci guda ya kidima mata lissafi.
Har ta shiga cikin gidan su, da yake samun baki.
"Daga ina kike Ritah?"
"John!" Ta fada da ƙarfi, tana me isa wurin shi da gudu, ya bude mata hannu shiga jikin shi tayi. Har da yar kwallar ta, na farin ciki tsakanin ta da Mamanta sai bin juna da idanu. Haka suka yi baje aka yi ta hira, daga nan ita da John suka haura sama suka kuma bude wani hiran, shima yaso ya bugi cikin ta, akan lallai ta gaya mishi waye Zayn dariya suka yi ta musu, duk wanda ya matsu ya nime Zayn da kan shi.
Sai dare john ya bar dakin ta ya tafi masaukin shi.
**
Aina'u da Niman suna sai gata har zuwa tayi gidan su imaden, ta kai mishi kayan dubayya, abin da tayi bai wani burge family din shi ba, amma ganin yadda yake rawan jiki a kan ta yasa suka fara kokarin fahimtar akwai wata alaƙa a kasa, sai suka share su ma.
Da zata tafi ne suka tambaye ta tasan waye ya daki Imaden a Copenhagen?
Rintsa idanun tayi kafin ta bude tsabar tsoro.
"Na san dai Zayn Malik sunan shi amma ban san kome a kan shi ba."
"Ok ko zaki bincika mana wayar kawarki ko suna tare da wanda ya dake shi na nan?"
"Insha Allah Ma"
Haka ta yi musu sallama, da shan alwashin zata binciko kuwa.
*
"Kayi appointment da shi yau zaku gana?"
"Yana nan ko baya nan?" Ya tambayi sakatariyar Mr Abdul Ganiyu Ademola Ades.
"Yana ciki." Bai jira karin bayani ba ya wuce abin shi kai tsaye.
Yana shiga ya same shi yana waya cikin kwantar da murya.
"Kabesi kayi hakuri ina ta bin ta ne ta gaya mana waye Yaron"
Sai da kabesi ya kashe wayar sannan ya kalli Zayn, zama yayi a kujeran da yake fuskar ta Baban Titih.
"Waye kai?"
"Ni ne wanda ya daki Imaden a Copenhagen da kuma asibiti, naga kana kwantar da murya tare da barazanar zaka kori A'isha ne, shine nazo na tambaye zaka basa yar ka ce domin kwace wani yanki da kayi ka bude masana'antu ka, shine zaka biya shi domin ya rufe maganar ko?"
Ciro wani file yayi a jikin shi ya ajiye mishi.
"Naga kuna ta wahala ne na zo na gaya maka ni na daki Imaden matukar zai daki mace kamar sa'an shi ba makawa a saya mishi gadon jinya a nan asibitin. Sannan ka sake Yarka ta bar gidan ka da sunan ka Kore ta a kan ta nimo ni, ina gaya maka wallahi zan tafi da ita. Mark my words. Idan kuma yar ka jari ce ka gaya min nawa ka mata kudi zan saya"
"Kasan me kake fada?"
"Na san me nake fadawa uba irin ka da bai san ciwon yar shi ba, idan ka sake Yarka ta mutu a wannan yanayin, sai human rights sun rufe ka, kuma ina son ka rubuta ka ajiye kama dan iska zan yi babu abinda ya dame ni"
Yana gama fadar haka ya bar office din bayan ya bar mishi file din.
Wunin ranar Baban Titilopemi yayi shi ne cikin tashin hankali da tsoro domin tunda yake bai tab'a ganin tsageranci irin na Zayn ba sai gashi an zo har office din shi ayi mishi gargadi akan yar shi.
Koda ya koma gida kallon ta yake ba na ta samo dan dambe oho? Haka ya wuce baki daya abincin daren da bai ci da su ba kenan, ita kan duk zaman da take cikin mutane baya hanata sake murmushi duk ta kwana biyu tsakani bata gan shi ba, amma kuma haka kawai take jin a ranta kamar bata da sauran damuwa.
Ranar Alhamis ya kama zaa tashi da bikin festival na, Voodoo dan haka bata samu zuwa asibiti ba, ranar fita suka yi bayan ta saka wani karanmiski maroon, wanda aka mata mermaid gown, gashi ya fitar da surar ta Dakyar take numfashi. Kanta da kafadarta wani net na murzani ta saka, sai kugun ta da ta saka wasu mirzanin, gashin kanta kwalliyar mirzanin aka mata da shi. Sannan ta ciro wani takalmin da John ya kawo mata ta saka tare da yar karamar porse din shi.
Tana gama shiryawa ta fito ta samu Yayun baban sun shirya ita ake jira, suna ganin ta suka fara ihu.
Haka suka yi ta hoto.
Sannan suka tafi fadar kabesi, duk da basu ji dadin ganin ta ba, sai dai yadda suka ganta cikin walwala yasa suka kasa hakuri yar wata yar uwar Imaden tayi mata magana.
"Ke wato farin ciki kike, da halin yake ciki wato" kallon imaden tayi sannan ta ce mata.
"Taya zan yi farin ciki da halin da mijin da za'a aura min yake ciki? Shi ba namiji bane? Ai duka na yayi me yasa ni na tashi? Ok dukar maza daban yake" kamar an ce ta d'ago kai sai akan......300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/30, 12:54 PM] Queen: Chapter -48
Ido hudu suka yi da Zayn, yana tsaye shima da traditional wear, kin dauke idanun ta tayi, tana kallon shi kamar wani abinda ba kasafai ake samun shi ba, kamar irin ka tafi daji ka tsinci zinari ne, tab'a kafadar ta John yayi ta buge hannun shi, domin zata iya tsallakawa wurin Zayn, shi kan shi Imaden kallon inda take kallo yayi idanun shi ya sauka akan Zayn da ya dauke kan shi, bai san lokacin da ya mike akan keken shi ba. Jin ana yiwa Imaden magana yasa ta juyawa jikin shi har rawa yake, takawa tayi wurin shi tana cewa.
"Meye haka a cikin mutanen ma?" D'aga hannu yayi zai labta mata mari, ta bayan shi yaji an saka mishi bindiga, a wani zabure yayi waje da gudu, dake akwai cunkoson mutane baka iya gane wasu, a hankali yazo bayan ta yayi kasa da kan shi har tana jin saukar numfashin sa.
"Ki daina kokarin acting like mace me kamun kai, duba ke har maza nawa kike son kiyi iskanci da su? Ji shigar ki ? Kome naki a bayyane? Ba zakiwa Kanki fada ba? I hater you badly dama kazamar jikin ki ta saba Zina ba laifi bane dan kin fito a haka " Daga haka ya kai hannun shi saman pose dinta ya saka mata wani takarda, "ki bawa Babanki."
Ji tayi kamar breathing din da take ja ya tsaya cak, baki daya ji take kamar zata zube a kasa, tafiya tayi luuuuuu zata fadi, John ya rike ta tana jan numfashi sama sama. Fitar da ita aka yi itama. Domin baki daya ta ga abinda bata tab'a shiga tashin hankali da rikicewa irin haka ba sai yau. A hankali ta mike kamar zata fadi, John ya kuma tallafeta.
Tashi tayi tare da nufar kofar masarautar ta shiga, tana shiga ta samu kowa hankalin shi a tashe anyiwa Imaden alluran barci, tana shiga suka mata caaa. Tun karfe sha daya na safe suka barta a tsaye aka hanata, zama wai sabida ita Imaden yake shan wahala dan haka she deserved to be punishment. tana tsaye a wurin har aka yi sallah azahar da la'asar da magariba include isha. Kafar ta kamar ba nata ba, tana tsaye duk lokacin nan baban ta ya shigo ya ganta a tsaye bai yi magana ba domin Queen Mother tayi mishi bayanin an mata wannan hukuncin ne domin tasan prince imaden yana da daraja.
Sai wurin karfe tara saura kafin kabesi yasan abinda yake faruwa, shima Ubanta ne ya kira shi a waya ya gaya mata ayi mata sassauci mahaifiyar ta tana cikin damuwa bata ganta ba, idan ka ga Titih a lokacin tayi wani irin kokari take ta danne kukan ta, domin babu amfanin tayi kukan dan haka tana tsaye Mamar shi ta fito.
"Zaki iya tafiya amma kiyi kuka da abinda yake dab da samun ki tunda ba zaki gaya mana waye ya dake shi ba, kema sai mun kunyata ki" a hankali ta juya amma kafarta yaki bata hadin kai, dakyar ta d'ago kafa daya, amma ta zube a wurin. Dariya suka mata, sake Mikewa tayi Dakyar ta fara tafiya bata jin kafar ta zata kuma moran shi. shi bata dauko wayar ta ba, haka ta fita daga masarautar dakyar kamar me koyan tafiya, sai da ta fita kuka ya kwace mata, haka tana kuka tana kome gashi kafar yaki bata hadin kai. Nufar wani karamin gada tayi tun daga nesa ta hango dandazon maza haka yasa ta cikin tashin hankali, kamar zata juya sai kuma ta kasa domin kafarta yayi tsami.
"Ya Allah!" Tunda ta shiga wannan yanayin bata kira Allah ba sai yanzu. Tashin hankali ya kai intaha. A hankali ta furta.
"Zayn!" Ta juya gabas da yamma kudu da Arewa, babu shi babu daliln shi, kawai ta saka a ranta duk abinda ya faru da ita me kyau ne.
"Gata nan"taji wani ya fada cikin yarbanci, da sauri ta juya tana kallon su.
"Hello Baby kana ina" ta saka pose din ta a kunnen ta kamar tana waya, hadari ne da iska ya taso, sosai har da guguwa, amma haka bai hanata saurin wuce su ba, finciko ta daya yayi suka sakata a tsakiyar su.
"Hello Ma mun same ta, idan bata fada ba, zamu aikata kome tunda dama anyi shirin haka"
Durkusawa yai gabanta.
"Waye gayen da ya daki Prince din mu?"
"Ban san shi ba" ta fada a sanyayye,
"Kai Lola" durkusawa yayi, aikuwa ya saka hannun shi a gaban rigar lola har kasa.
"Waye ya daki Prince?"
Ya kai hannun shi gaban rigar ta.
A hankali ta cire takalmin ta, kafin ya idda abinda yake nufi ta same shi da hill din a goshin sa.
"Wayyo" ihun da yayi yasa yaran suka yi kan shi ita kuma ta samu ta mike ta fara gudu.
"Ta gudu"
Da gudu suka fara mata, aikuwa suka shiga gudu takalmin kafar ta daya ma wulli tayi da shi, iya karfin ta take gudu tana waiwayyen bayan ta, karo da tayi da abu yasata komawa ta fadi dabas, sai da tayi zaman yan bori, kafin ta mike dakyar. Juyawa yayi yana kallon ta, daidai isowar mutanen.
Tarin da take tana haki tana son yin magana amma ta ƙasa.
"Malam ka bamu ita, kayan mu ne?"
Da sauri ta koma bayan shi tana rike rigar shi.
"Ke zo nan" shi kuwa jikan Hajiya zukar mandula yake kamar ya samu wani abin Arziki, yana gamawa ya yarda filtar ya ce musu.
"Me kuka ce?"
"Kayan mu ce?"
"Na jima da tanadawa kaina ita me kuke bukata?"
"Ta gaya mana waye ya daki Prince?"
"An gama amma ba zan baku ita ba nima zan tambaye ta da kaina, na jima ina son..."
"Gaskiya ba zamu baka ita ba, fitowa yayi sosai suka gan shi irin mazan nan ne yan dambe. A hankali ya fito bindigar shi yar karama da ita, yana me zare gidan bullit din ya gansu talatin sa bakwai, harba bindigar yayi a sama kawai karar harbin ya sasu gudu babu shiri.
"Ina kuke?" Ina tuni sun cikawa wandon su iska. Juyawa yayi yana kallon Titih, baki daya ya juyo mata wani irin kala, hannunta takai ta kare kirjin ta, fisge hannun yayi yana faɗin.
"Na gaya miki Ƙarki sake mu haɗu ko?"
Sai ta rasa da shi da yan daban waye ya kamata ta fi jin tsoron shi, domin wani irin fisgarta yayi ya daura ta a kafar shi, tare da nufar motar shi da ita ya bude bayan ta cillata, baki daya ba zai ce ga yanayin da yake ciki ba,, sai dai ya tsinci kan shi sa zare Belt din shi ya shiga motar, ganin tana kokarin tashi zata bude daya kofar ya jan yo kafar ta, ya kwaye rigar ta sama, idanun shi da suka gama rinewa da bala'in fitina ya sauka akan cinyoyin ta, wani irin yaga rigar yayi har kirjin ta.
"Zayn baka yi kama da irin shi ba, Zayn kai ba Mugu bane! Zayn kai mutumin kirki ne karka bata min suna." Da karfi ya haura kanta yana me jan wandon shi kasa.
"Zayn idan kayi magana zan baka kaina karka da gwada min karfi please Zayn wallahi kai baka yi kama da irin su ba" ta fada tana girgiza shi, a hankali ya mai da ita ya kwantar sannan ya fara kokarin kai hannun shi kasarta domin.
Bakinta ta kai kunnen shi.
"Idan har haka zai saka, ka samu nutsuwa Zayn kayi yadda kake so dani. Da na bawa Imaden kaina gara kai na baka kaina sau dubu" ta fada tana me lumshe idanun ta, kuka na taso mata, sai dai yadda tayi tsammanin abin ba haka bane, domin shi ba ita bace a gaban shi, hannun shi ya kai kunnen shi sannan ya ce.
"Yan jaridar suna wurin?"
"Eh Sir suna nan"
"Good Job"
A hankali ya kalli fuskar ta da yake gefe.
"Daga yau kika kuma saka turaren ki nan ba ni zan miki wadancan yan iskan hayan sun ishe ki" ya fada deep breath din shi a wuyar ta, wani irin yanayi ne yake gauraye a tsakanin su, bakin shi ya kai wuyarta, fasawa yayi a hankali ta juyo da fuskar ta gare shi tana me jefa mishi numfashin ta a daidai fuskar shi, juyowa yayi bakin shi da nata, suka hadu bakin shi kan nata, idanun shi cikin nata, kafarta ta ware ta makale shi tare da saka hannun ta dukkan biyu a wuyar shi.
"Zayn! Me yasa ka taimake ni? Do you love me?"
Yana jin maganar ta har cikin makogaron shi.
"Zayn do you want me in your side?"
A hankali ya kai kan shi wuyarta, yana sake mata wani irin numfashi, abin ya motsa goga mata hancin shi yake a kafadarta yana kara k'amk'ame ta, he wish he dream be come true, bai tab'a romance da wata mace ba, yau sai gashi tun daga wuyar ta yake bata passionate kiss me dukar zuciyar mace, cikin wani irin zafi-zafi kamar me jin yunwa, baki daya ya Haukace mata kamar wanda ya ke niman wani abu a jikin ta, kawai yadda ya gigice kamar yadda bata zata ba, Zayn ya goge mata tunanin kowani namiji da yadda yake Binta da zafi-zafin yanayi, wanda shi kan shi bai san haka zai iya faru da shi ba, sai dai lokaci guda Maganar Hajiya ya zo mishi ba zata.
*Zainu zina bashi ce, duk yadda kaso kaci kad'an ko me yawa zaka biya da hannun ka ko da wani naka, Zainu kayi aure idan ka samu halin koda kuwa bama wurin da kake, ka biya sadaki ka auri macen da tayi maka daga kamammu masu ibada ko kamammu daga ahalu kitabu, karka ji dan bamu inda kake kayi zina Allah ya baka ya kuma hore maka, kayi aure babu wanda zai tuhume ka idan kace matar ka ce, amma Zina fa? Koda wasa ba zaka so ka hadu ka karuwar ba, gudun kar ta kunya ta ka kayi aure kai waliyin kan ka ne, ni zan tsaya maka.*
A hankali ya farka daga yanayin da yake, bai san lokacin da dumin jikin ta, tare da tudun kirjin ta suka kara mai da shi cikin wani azazzaben bukatar mace a kusa da shi ba, ya kai bakin shi habb'arta yana binta da wani azzababen kiss da yasata jin baki daya jikin ta ya dauki mazari, k'amk'ame shi tayi, tana jin bakin shi tun daga wuyar ta har tsakiyar kirjin ta, a nan ya dasa kan shi, yana juya ka shi, d'agowa yayi a zafaffe. Ya zabga mata harara, sannan ya ja tsaki ya fita daga bayan motar ya dawo gaban ya gyara belt din shi aikuwa mandiyar shi tana tsaye, jan numfashi yayi sannan ya ja motar suka bar cikin area din baki daya barrack ya wuce da ita, tunda Samuel ya gan shi a birkice, ya ce mishi.
"Sir are you ok?"
"You can live" ya fada mishi, Samuel na barin gidan gidan shi, ya bude mata motar.
"Zaki fito ko sai na fito da ke?" A hankali ta saka kai ta fito jikin ta yana rawa, tana rakube rakube ta bi bayan shi har cikin gidan, wucewa daki yayi ya kwabe kayan shi, ya cire wata Black leda ya zuba kayan, sannan ya daure su, kafin ya shiga ban dakin. Sakarwa kan shi ruwan sanyi yayi yana taryo abinda ya faru a tsakanin su, yana jin wani irin shame a tare da shi abinda ya aikata baki daya ya saka mishi jin wani irin yanayi da bai tab'a jin shi a cikin shi ba.
Yarinyar nan mayya ce, baki daya ta mishi asirin da yasa shi aikata ba daidai ba, dole ma ya mata gargadi da babban murya. Sai dai gobe aikin shi da kammala.
Haka ya gama wankar shi, ya san tana falon dan haka ya shiga shiryawa cikin pjama ya fito falon tana zaune a ƙasa dabas. Tunawa da yayi da Hajiya tana yiwa su Aunty Rukayyah fadar zama a kasa yasa y daka mata tsawa.
"Dalla Malama wuce dakin can kiyi wanka." Tashi tayi da sauri ta wuce dakin, ban daki ta shiga tayi wanka sannan ta dauro towel din shi, a hankali ta wuce wurin kayan shi ta dauki wani Black singlet din shi ta saka ta kuma sake niman wandon shi boxes ta saka, sannan ta haye gadon shi ta sake gashin ta, bayan ta cire duwatsun mirzanin ta kwanta, dama a gajiye take, tuni barci yayi gaba da ita, ko tuna wani shi Zayn bata yi ba, damuwar kawai tayi barci ta gaji. Lekewa yayi ya ga tana barci sannan ya shiga ya kashe mata wutar dakin ya dawo falon.
Wayar shi ya dauka ya kira wani layi.
"Mr Ganiyu?....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/30, 7:47 PM] Queen: Chapter -49
"Yanzu da wani abu ya faru da ita fa?"
Daga can ya ce mishi.
"Kayi hakuri yallabai."
Gyara kwanciyar shi yayi akan hannun kujerar shi.
"Da wani abu ya faru da ita haka zaka bani hakuri? Zan maka lamani daya shine zan rufe sunan ka a cikin marasa kishin kasa, amma batun A'isha ko Uwarta ce karta sake ta d'aga murya akan ta, by now I'm het guardian. I'm not angel of guardians but i will be best enough the for her Dan haka kar na kuma ganin ko ji wani jahili ya shiga sabgar ta, sannan kar na kara jin wani abu ya bayyana mara dadi, kai ne Ubanta ka tsaya a haka idan na juyo ba zai maka kyau ba, abinda kake bukata aka baka so karka sake raina ya B'aci Ni kaina bana iya control din kaina idan ba fusata akan abinda nake da wani sharafi akan shi"
Daga haka ya kashe wayar shi, a daren ya kira Faruq.
"Gobe ka kawo min abaya, get ready for the last operations"
"Insha Allah Sir"
Daga nan ya gyara kwanciyar shi, barci me dadi ya dauke shi, me cike da wani mafarki me shegen dadi, duk abinda ya faru a cikin daren jiya ne yayi ta dawo mishi, sanyin da ya busa tare da yanayin da yake mafarkin ya kuma haifar mishi da mikewar gimbiyar shi. Sambal a hankali ya bude idanun shi mike a sadade ya shige dakin domin wani irin sanyi da bukatar bargo yake ji, yana shiga dakin ya haura gadon, a hankali ya janyo bargon tare da ita suka shige jikin shi ya lullube su, wani irin ajiyar zuciya ya sauke lokacin da tudun kirjin ta ya shiga cikin jikin shi, kara k'amk'ame ta yayi yana me turata cikin cinyoyin shi. Aikuwa ta shige tsaf tayi luf kamar yar mage, sai lokacin ya ji a temper din shi ya fara dawowa daidai, bai tab'a barci cikin salama da aminci irin na yau ba, baki daya ji yake ya samu abinda yake bukata tun da jimawa. Ya gyara mata kwanciya sosai, barci fal idanun shi, adana abar sa a kirjin shi yana shafa bayan ta. Sai dai baki daya yanayin shi ya sauya daga lokacin da tsokokin jinin su ya hadu da juna, baki daya Zayn ya nime rasa nutsuwar shi, domin, wani irin k'amk'ame ta yayi yana kara cusata cikin jikin shi, tare da ya mutsa mazaunin ta, baki daya itama barcin bata yi shi cikin kwanciyar hankali ba, domin wani irin yanayi da Zayn ya wurgata a cikin shi gashi kamar jaraba sun kasa bude idanun su, suna makale da juna idan ka ga yadda suke yatsuna gadon baki daya sai da suna yarda bargon can gefe janye rigar jikin ta yayi sama, albarkatun kirjin ta suka sauka a jikin shi, wani bala'in dauke wuta yayi, ga uban dumin da ya ziyarci maganaɗisun kwakkwalar shi da gangan jikin shi, wani azababben feelings da hot desires, me karfi suka tab'a duk wani maji dadin jikin shi, kan shi ya kai wuyar ta yana sake mata wani deep kiss, me ɗauke da erotic Romance me zafi da sanyi, hannun shi ya kai ziyara saman na Fulanin ta, baki daya kome ya tsaya mishi, wani irin murza yake mata wanda yasa ta bude idanun ta, dan dole ta ce mishi.
"Zaynnnnn!" A hankali ya lallubi bakin ta, ya shiga kiss dinta kamar zai cinye mata baki, hannun shi baki daya yana kan kirjin ta, ya mata rumfa da fadada kirjin shi, yana bin ta da zafi-zafi da sanyi sanyi.
"Zaynnnnn" ta kuma kiran shi tana me cire bakin shi cikin nata, ta fashe da, kuka da ya saka shi sawa ya sake ajiyar zuciya,a matukar gajiye ya komawa gefe yayi tare da rub da ciki ya cigaba da barcin shi. Kamar yadda ya baro falon.
Asuban farko ya bude idanun shi gashin kanta ya lullube mishi fuska, shakar kamshin turaren ta yayi ya kwashe gashin kanta ya zuba mata ido, a hankali ya kara lumshe idanun shi. Cikin jin takaici ya janye daga jikin ta, ya koma gefen gado ya tashi ya gama hararan ta, sannan yayi shiru kafin ya mike zuwa ban daki wanka yayi yana kallon kan shi domin baki ɗaya bai san lokacin da ya fada tashin hankali haka ba, gashi shine yake yiwa Abul fada yau shine kuma yana haka da wani idanu zai kalli Abul.
Haka ya fita ya shirya a tsanake sannan ya nufi wurin kayan shi ya zuba mata ido, ji yake kamar ya ta zabga mata mari yadda tayi wani luff. Kamar mage sai wani barci take shi kuma ta bar shi cikin wani irin yanayi.
**
Kamar yadda suka tsara haka ya tafiyar da kome na shi, karfe shida na safe suka tisa keyar Imaden. Haka ya kira Mr Abdul Ganiyu ya Nishi gargadi sosai akan abinda suke sannan ya cire layin tun a garin ya karya domin baya son cigaba da ajiye Aisha yadda zata dauka yana da wani hujja ne. Sai dai abinda ya faru a tsakanin su ya jefa masa damuwa me mugun yawa, sun bar garin Edo ta jet na army ne, shi yasa suka isa Abuja akan lokaci. Yana isa ya gabatar da kome da cike-cike sannan ya juya ya bar abujan ya nufi kaduna, tun kafin ya isa ya kira Uncle Bashir, wanda basu kai kwanakin da suka diba ba, suka dawo dan baki daya satin su biyu da kwana biyu, suka dawo sakamakon Hajiya dai ba wani ciwo take ba, kawai matsalar ta kar Zayn ya yi nesa da ita ne, kuma suna barin ƙasar ta samu lafiya lau koda suka samu ganin likitan magani aka bata na ciwon gwiwar ta, haka suka ga likitan a cikin kwana ki tara, suka gama kome sannan suka shirya dawowan su.
--
Karfe daya na rana ya sauka a garin kaduna, da farin ciki ya samu Hajiyar shi, suka baje hira. Duk kawai ya manta da Titilopemi kuma yayi nasarar haka, sai dai da zarrar ya zama alone zata dawo mishi ruhin shi sa zuciyar shi, baki daya ya tattara laifin abinda ya faru a tsakanin su a matsayin sharrin shaidan da zuciyar shi ne, da ita ma yarinyar shaidaniya ce,. matukar tana kusa da namiji sai ta hillace shi, kuma yana da yakinin haka ce ta fara da shi, dan haka ya tattarata ya watsar da ita, baki daya ya mai da hankalin shi wurin kulawa da Hajiyar shi, kamar zai goya ta.
**
Hasken rana ne ya hasko fuskar ta, a hankali ta bude idanun ta, waɗanda suke cike fal da barci, tana kara lumshe su, domin barcin bai ishe ta ba, ta kara narkewa a Pillow, strong feeling na kara shigar ta, abinda ya faru daren jiya suna kara dawo mata, kallon rigar shi da ya cire a jikin ta yayi ya wurgi da shi wani wurin can. Sake janyo Pillow tayi ta k'amk'ame a kirjin ta, tana jin duk wani bugu na zuciyar ta, yana bada straight sound daga Heart beat dinta. She didn't have enough time to ask wani lokaci ta fasa haka but shi din is like angel of guardians ne a rayuwar ta, yayi swiping tears din ta three× taya zata manta da last night moment, a hankali ta kara k'amk'ame Pillow din tana fatan yana nan ta kalli yadda zai dauki kome kamar bai faru ba, dan haka ta sauka a gadon ta rike da bargon ta kare kirjin ta, sannan ta nad'e a hankali ta nufi ban daki, ga alamar yayi amfani da shi, dan ga toothbrush and toothpaste din shi a wurin sai wani pink colour shima sabo ne ko bude shi ba shi ba ayi ba, a hankali ta dauka ta bude sannan ta matsa ta fara wanke bakin ta da shi, tana gamawa ta tara ruwan zafi ta shiga cikin ruwan tana lumshe idanun ta, a hankali kome ya shiga dawo mata kamar a mafarki har da kukan ta, a hankali ta mikar da kafarta, tana kallon sama domin yadda yake bin ta wuta-wuta kamar me jin yunwa, yasa ta kara jin ya kashe mata zuciyar ta ashe Imaden ba hauka yaƙe mata, Zayn shine daidai da rayuwar ta, kome na Zayn shine daidai da ita, Zayn ya shayar da ita kundin mamaki da wani abinda bata zata ba, haka ya gama nutsuwa a ruwan kafin ta yi wanka ta fito da alola, sannan ta nufi wurin da ta ga ya ajiye mata kayan Sallah da dogon hijab, dauka tayi ya saka da abayar tayi sallah, sannan tana wurin tana jiran shigowar shi amma babu labarin shi.
Haka ta gama ta fito tana kallon yagalgalen kayan ta na jiya, a sanyayye ta haɗa kayan ta saka a cikin wani bakin leda. Sannan ta dauki har da boxes din shi da singlet din ta nufi falon ta ajiye sannan ta dawo dakin ta gyara tsaf,.kafin ta dawo falon babu kome sai wani hoton ta a jikin wani board din hoton ta ne, kasan hoton na Imaden, sai na Baban ta.
Jikin ta yana rawa ta isa gaban allon ta fara cin karo da manyan rubutu da manyan baki.
*IDAN ZAKA KAMA BERA DOLE SAI KA SAKA MISHI KIFI DA KAYAN KAMSHI YADDA ZAI KAMU AKAN LOKACI, BANA BUKATAR MIKI DOGON BAYANI AMMA NAYI AMFANI DAKE NE NA KAME IMADEN SANNAN KE KUMA KI TAMBAYI BABAN KI NAWA NE PRICE DIN KI DA YA BANI SO PLEASE DAGA NAN NA DATSE DUK WANI ALAKAR DA YAKE TSAKANIN MU KI DAUKI NA JIYA AS A DREAMS YADDA KIKA KWANTA DANI HAKA KIKA FARKA BANI NAN A RAYUWAR KI.... BUT IDANUNA YANA KANKI IDAN KIKA SAKE KINA FITA ANYHOW WALLAHI DAGA INDA NAKE ZAN KONA FUSKAR KI, DAN HAKA KI BOYE JIKIN KI KAFIN ALLAH YA BAKI MIJI NA GARI BYE ƘARKI SAKA NI A CIKIN JERIN GWANON MANEMANKI DOMIN BAN TAB'A KAUNAR KARUWA ME BIN MAZA GIDA BA. INA DA TSAFTA NI BA KAZAMI BANE DUK ABINDA ZANCI ME TSAFTA NAKE CI... KARKI SHA WUYAR NIMA NA BABU WANDA ZAI BAKI INFORMATION AKAI NA IDAN KUMA KIKA CE ZAKI IYA GA HANYA*
SAKO
DAGA
ZAYN MALIK...
A hankali ta zube akan gwiwar ta,.....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/31, 8:33 AM] Queen: Chapter -50
Fashe tayi da kuka me mugun tashin hankali, baki daya kafar ta kasa tashi tsaye, kuka take.
"Zayn me na maka ne haka? Meye nayi da zafi da nayi deserve cin zarafi haka? Zayn!!" Ta fada cikin matsanancin kuka a hankali ta mike, ta fara fatali da kayan falon, sannan ta dauki kayan ta.
"Yadda ka sani kuka Allah sai ya saka min da Ni'imar shi" duk yadda taso tayi zagi ko cin mutuncin akan Zayn zuciyar ta da bakin ta sun ki.
Haka ta bar gidan tana kallon abinda ya faru like dreams, wanda zai zo kafin ka farka ka manta da shi, tana kallon abinda Zayn yayi mata kamar ba shi ba, amma wadancan kalaman shi sun ruguza mata duniyar ta, yadda ya rike harshen ta cikin nashi, yadda hannun shi yake grabbed nonuwarta, kawai abin ya tsaya mata a kwakwalwar ta, habb'arta wuyar ta, Kirjinta zuwa tsakanin kirjin ta babu abinda Zayn bai sarrafa shi ba a daren jiya amma ya kira haka da sunan mafarki ya ce ta dauki a matsayin mafarki? Ina wallahi sai ya gaya mata dalilin da ya taimaka mata, me yasa ya taimaka mata? Me yasa ? Me yasa?
Tana tafiya amma yadda take kuka sai ta baka tausayi, sai lokacin ta tuna da abinda ya bata jiya, hannun ta yana rawa ta bude ledar, ta ciro poser din ta bude a hankali, ta bude. Ciro takardan tayi hannun ta yana rawa, ta bude.
*Zan rufe duk wani hujja akan ka! Tayi min a price din haka! An rufe kome*
Wato kasuwanci Ubanta yayi da ita? Itace ma hajar shi ta kasuwanci, horn aka mata a bayan ta, sai lokacin ta lura da tana tsakiyar hanya.
Matsawa tayi gefe motar ta koma can gefe tayi parking.
Fitowa Tobi yayi ya bude mata bayan motar, kallon shi tayi hawaye na zuba mata!
"Madam ki shiga na kai ki gida, wannan shine aikina"
Bakin ta yana rawa ta ce mishi.
"Waye shi?"
"Am sorry Ma ina umarnin da ya bani kenan na zama drive din ki har na lokacin da zaki yi aure."
Ya fada mata, idan taji kalamar zata yi auren nan ji take kamar ta mutu da bakin ciki.
Cikin tsawa da masifa ta ce.
"Ba zan shiga ba, sai ka gaya min waye shi?"
Sake komawa yayi ya ɗan sunkuyar da kan shi hannun shi dukkan biyu suna gaban shi.
"Am sorry Ma tukaki shine aikina"
"Ba zaka gaya min ba?"
Ta tambaye shi cikin raunaniyar murya.
"Am sorry Ma wannan shine aiki na" ya kuma fada mata.
A hankali ta shiga motar dan ta fahimci ba zai tab'a bata abinda take bukata ba, sai ma karin bakin ciki. Shi kan shi ya ji babu dad'i amma ya zai yi umarni Zayn ya basu kar a sake a gaya mata inda yake.
Haka ya kai ta har cikin gidan su, zata fita ta ce mishi.
"Idan Kanwar kace a cikin wannan yanayin haka zaka barta?"
"Kiyi hakuri Ma aikina nake babu abinda na sani."
"Kar ka kuma zuwa dauka ta"
"Kiyi hakuri ma akan aikina nake" fita tayi cikin motar, ta nufi cikin gidan. Mahaifinta tafara cin karo da shi.
Takowa tayi gaban shi ta d'ago hannun shi ta saka mishi takardar da Zayn ya bata.
"Ina cewa nice dai hajar ka? Ka sayar dani a wurin waɗanda suka maka, toh jiya furashin ya sauka sauka dai-dai, sai kayi farincikin yar da ka haifa itace hajar ka"
"Aisha listen to me?" Ya fada cikin tausayin ta tare da jin abinda Zayn yayi ya kyauta mishi domin ya bashi yancin fuskartar kowacce irin rayuwa.
"Ki godewa Allah da aka.."
Cikin wani irin hauka da kuka ta ce.
"I can! Kasan yadda nake ciki? Kasan yadda zuciyata take ci balbal da wuta? Nagodewa Allah da ya bani iyaye marasa imani koda ya sanya na zama hajar kowani namiji? Imaden ya gama abinda yake so da ni yau kuma Zayn dan kana son a rufa maka asiri? Kasan kuskuren dakayi? Sakewa da kayi da shi ya rusa imaden shi din spy ne domin ya rusa imaden ya shigar dani ya kuma shigar da kai. Ba dakiki bane duk motsin shi da numfashin sa, akan aikin shi na soja yake. Amma dan kana son rufin asirin ka shine ka bankad'a min yawa asirin wallahi nayi bakincikin haihuwa ta da kuka yi domin shine ƙaddara ta"
Duk gidan babu wanda bai fito ba, juyawa tayi takalli Mahafiyar ta, dafe kirjin ta tayi da yake mata nauyi.
"Me yasa lokacin da kika samu cikina baki zubda shi ba?"
Ta nemi wuri ta zauna, a hankali ta cigaba da cewa.
"Kun kashe ni da rayuwata, kun gama da rayuwa ta, me yasa kome sai Ni?" Da sauri ta mike ta haura sama da gudu, ta kai second to the last step, kamar wacce aka turo ta haka ta fado daga steps din har kasa "Titilopemi!" Ubanta ya kira sunan ta da karfi, yayinda Uwarta ta kirata da "Rita" sake yunkurin Mikewa tayi taki baki daya jikin ta ba zai bata hadin kai ba kowa tayi, da gudu suka rufa a kanta. Ganin har ta suma fashi goshinta ya fashe, da sauri suka fita da ita zuwa asibiti.
**
Baki daya wani irin yanayi ne ya shige shi, ga nutsuwan da kara bayyana ƙarara akan fuskar shi, sai ya zama wani irin mutum da baya son magana idan zaka gan shi a takure yake ko dogon magana sai Hajiya tayi da gaske, ya zama shiru-shiru mara son hayaniya da fitinar mutane.
Yana d'aga karfe ne, sau biyu karfen yana kuskuran fado mishi kirjin shi, shigowar Judaal dakin yasa shi ajiye karfen.
"Barka Ya Zayn!"
"Hmm!" Ya ce mata.
"Ga abin karyawan ka nan" ta ajiye mishi.
*Thanks but ina azumi"
"Ayya Hajiya bata sani ba."
Ta fada tana niman wuri ta zauna. A hankali ta fara kokarin mishi surutu.
"Kin ga Jeki zan zo" ya fada da sassanyar murya.
"Toh naji kaga kwalliyata!" Kallon ta yayi, a hankali take juyi da dariya, baki daya ya shagala da kallon ta domin ta sauya mishi Titih sak,
"Nayi kyau?" Girgiza kai yayi tare da cewa.
"Jeki nace" ya fada da ƙarfi, da yasata nufar kofa babu shiri. Sai da ya gama nazarin shi akan Titih kafin ya fito, ya samu Hajiya da iyayen shi a falon, ajiye tiren karyawan yayi a table, sannan ya koma inda Hajiya take zaune ya kwanta, ya daura sawun shi akan hannun kujeran ya kwanta.
"Zayn muna magana ne akan batun auren ka da Judaal!"
"Da kun dakatar" ya fada yana murza gefen kirjin shi.
"Kana da wacce kake so ne?" Baban shi ya tambaye shi, kallon Uncle bashir yayi. Sannan ya lumshe idanu shi.
"Da anyi hakuri muga abinda hali zai yi"
Uncle Bashir ya fadi haka yana kallon baban Zayn.
"Kamar ya? Zamu cigaba da kallon Zayn din ne haka babu mace? Shekarun shi nawa? Ko kullum shekarun shi komawa baya yake ne?"
"Kayi hakuri Insha Allah kafin karshen shekaran nan zamu kawo maka matar da zai aura" ita kan Hajiya bata ce kome ba, sai dai ma kallon Zayn da take, da kuma autar ta domin da alamu yau bakin su ɗaya.
Dakyar iyayen Zayn suka D'aga mishi kafa,
Sai dai haka bai saka shi jin ko wani yanayi da yake jin Titih ya ragu ba, sai ma kara damke zuciyar shi da sonta yake mishi, bai san lokacin da ya tsinci kansa a cikin wannan yanayin ba, amma baki daya Titih ta zame wani sashi na rayuwar shi. Ganin zaman gidan bai kare shi da kome ba, ya sashi haɗa kayan shi ya bar ƙasar baki daya ya koma Copenhagen tunda da sauran aikin da yake gaban shi.
**
Kwanta biyu a gadon asibiti, abinda wasu suka dauka ko dan an kama Imaden ne, yasata shiga tashin hankali har masarautar aka kai batun sai ga kabesi da kan shi ya zo duba ta, Allah ya taimaka bata ce mishi cikanka ba, kukan da take ne yasa suka yi tunanin ko dan Imaden ne, iyayen ta sun kwana da sanin ba dan shi take kukan ta ba, tana yi ne domin Zayn da broke heart din ta da yayi.
Sai da tayi kwana uku aka sallame ta, amma baki daya ta fita hayacinta ta. Haka take zama a dakin ta kafin ta ci abinci aiki ne, domin idan aka sata dole taci aman shi take . Tayi wani irin laushi dan dole Aunty Rahamatullah ta zo duba ta. Ita ta rubuta drip aka kawo ta saka mata. Da alluran barci. Sai da ta fara barcin ta ce mata.
"Why Zayn Malik broke my heart? Why Zayn cheating me? Why? Nayi deserve haka daga gare shi? Aunty Rahamatullah jikina na sakar mishi yayi yadda yake so dani a daren, laifi ne?"
Shafa kanta tayi tana faɗin.
"A musulunce laifi ne, domin kin bashi damar yayi zina dake, sannan Allah ba zai bar ku ba"
"Me yasa ya taimaka min? Me yasa Aunty Rahamatullah ban ji tsanar abinda ya min ba? Me yasa ban ji haushin haka daga gare shi ba? Me yasa ban ji haushi ba ? Me yasa naji kunyar kasa bashi hadin kai? Zuciyata ta aminta da shi? Me yasa ban ji tsoron kar yayi disvirgin dina ba? "
"Sabida kin gaza boye son da kika mishi, gani kike idan kika bashi kan ki zaki iya samun damar shiga Rayuwar shi, nayi imani da wanda rayuwata da mutuwa ta take hannun shi Zayn yana can yana tunanin ki! Zai dawo gare ki. Am Iima sai kin tuba kin daina yarda da duk wanda ya ce yana son ki, ki sakar mishi jikin ki, sai kin kare Kanki da rayuwar ki Zayn zai juyo gare ki, a lokacin zaki ja shi kamar yadda ake jan kaya domin a auna. Zayn zai dawo gare ki amma sai kin yi hakuri kin kame duk wani mataki na tsarkakke kan ki "
Tana fada mata mata haka tana shafa kan ta, har barci yayi gaba da ita.
"Nagode da kika zama me tunatar da ita, zuwan shi yasa ni kara fahimtar wacece y'ata na kara jin tsanar kaina na rashin tsayawa a matsayin mahaifin ta, nasan gajiya bata rasa kome ba, amma ta rasa nagarttatun iyaye, ta rasa iyayen da zasu tsaya mata, ta rasa wanda zai tsaya mata. Nayi kuskuren hada kai da wasu domin rufe nawa asirin yaron nan ya ankarar dani kuskurena, ban san dalilin da yasa na saka ta amatsayin hujja ba, amma Aisha tana bukatar namiji ne irin Zayn. Wanda zai kula da rayuwarta da darajar ta. Nagode da kika zo domin kula da ita."
Yana gama fadar haka ya juya ya bar dakin jikin shi a matukar mace, wani irin tausayin Titih ne kuma cika zuciyar ta.
Tana zaune har bayan awa biyu, titih ta farka da taimakon ta tai wanka sannan ta dawo ta cire mata wata gown na atamfa har kasa da dan kwalin shi, ta shimfida mata abun sallah, sannan ta koma ta ajiye mata hijab dinta, ta zauna a bakin gadon.
Lokacin da Titih ta fito a hankali sai ta baka tausayi, ta sauki kayan ta saka domin ta ga babu kowa a dakin tana gama shiryawa Aina'u ta shigo dakin.
Kallon Titih tayi kafin ta tab'e baki ta ce mata.
"Naga wata mata a kasa ba dai sugar friend kika samo ba?"
Kallon ta Titih tayi, bata ce mata kome ba ta fara sallah tana zaune Aunty Rahamatullah ta shiga da abinci, tana ajiyewa ta fara gyara inda Titih ta kwanta Aina'u tana kallon ta, tana gamawa ta koma kasa can sai gata dauke da bowl na fruit. Ta shigo da shi. A ajiyewa Titih da ta idar da sallah.
"Ki yi addu'a Allah ya cire miki miyagun mutane a rayuwar ki duk wanda ya bai da amfani a rayuwar ki Allah ya zare miki shi, kamar yadda ya cire Yunus a cikin kifi ya kuma tsiratar da Musa daga kaidin fir'auna, ya bawa Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama Sa'a a yaƙin Badar da yakin ahazab. Kema ya baki nasara zare su a cikin rayuwar ki domin basu da amfani idan kika ga shaidanu sun zo inda kike ki yawaita karanta auzubillahi minna shaidanin rajin, la'illah a illa anta subhanaka inni kuntu minna zalimin, hasbunallahu wani'mal wakil."
Ta fada tana kallon Titih amma baki daya a tension dinta akan Aina'u take.
Kafin yau kwanaki takwas da suka wuce Zayn Malik ya zo gidan ta....
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/31, 2:52 PM] Queen: Chapter -51
Karfe hudu na yamma ya isa gidan, suna falo da yaran ta, suna karatu ya buga mata kofar gidan.
Babban dan ta Sadeeq ya bude kofar falon.
"Maman ka tana nan?"
"Eh in ce mata waye?"
"Kace mata Zayn Malik."
Da sauri yaron ya koma ya gaya mata, yasan babu yadda za ayi Aishah bata gaya mata waye shi ba, dan haka da kan ta ta iso bakin kofar falon.
"Sir ka shigo mana sai kace bako, ko Dr Aishah ba bakuwa bace"
Murmushi yayi sannan ya ce mata.
"Thank you ma, amma Justice yasan da zuwa na"
"Ikon Allah toh shigo"
Ta fada tana buɗe mishi kofar,birnin tayi ya shigo cikin gidan, daidai fitowar Alkali.
"Zain AbdulMalik Zain Malami"
Inji mijin Aunty Rahamatullah.
"Na'am Uncle Habibullah Hayatullah ayagi"
Dariya suna saka a tare sannan alkali ya bude mishi hannu, da sauri ya shiga jikin shi.
"Uncle Ayagi i miss You"
"Karya kake Zainun Hajiya" ya fada mishi da Hausa, sai Aunty Rahamatullah ta zama yar kallo.
"Daddy kana jin Hausa ne?"
Shafa kan yaron shi Hayat yayi yana gyada mishi kai.
"Zauna zainu aljani"
"Uncle Bashir me sanko Uncle Ayagi me fada ko daga zaune a tab'a." Inji Zayn yana dariya.
"Ikon Allah yau gani ga Babban jami'in tsaron kasar nigeria Dr Zayn Malik, soja me rank uku dan gatan shugaban kasar mu da Chief of army staff. Wai Zayn yaushe ka nutsu ne?"
"Ka manta zirga-zirgan Hajiya umma tsakanin Najeriya da Saudiya ba ne? Ina da Hajiya ko iyaye na rasa bazan yi kukan su ba, da na rasa Hajiya ta. Uncle nazo da magana me muhimmanci ne, maybe idan kayiwa wancan me dankon sankon bayani zai fahimce ni"
Nan ya zauna ya warware shi kome, sannan ya ce mishi.
"Idan har ka saka baki abokin ka zai fahimci al'amarin, Uncle idan kayi saanadin shiryar mutum daya toh al'umma guda ka shirya, Uncle yarinyar a gaban iyayen ta take amma ina ganin kamar haja ce, kasan girman zunzurutun kudin da aka saka idan uban ya janye ba zai aurar da ita ga Prince ba, idan har muka yi amfani da hakan zai iya taimakawa wurin inganta rayuwar yarinyar. Insha Allah zamu iya kuma." Ya juya ga Aunty Rahamatullah.
"Aunty Rahamatullah wannan aikin naki ne, please Aishah ta san kanta da addinin ta, idan da hali ki nime koda islamiyya ne ta shiga. Please Aunty ko gashin kanta bana son ta bude, dan kar abin ya mata tsauri ne da wallahi sai ta bar aikin nan domin ta haka ne kawai zamu iya shiga tsakanin su da Imaden da Aina'u, ita kuma ki yake ta da ilimin ki idan bai samu ki amshi Number na a hannun Uncle zai baki. Don Allah kar ki bari Aishah ta san number. Idan ina kusa da ita ba zata iya daukar kome da yazo mata ba da sauki amma idan na nisance ta tasan addinin ta, don Allah ki min wannan aikin! Kafin ta samu mijin aure"
Kallon shi Uncle Ayagi yayi sannan ya ce mishi.
"Na zata kai kanka kake ajiyewa ita?"
Hade hannun shi yayi dukkan biyu ya saka a habbar shi.
"Ina da zafin kishin da ko wani ya tsaya a gefen ta zan.kashe shi balle kuma ita din abin harin kazaman mutane ne, please"
Mikewa yayi Sannan yace.
"Zan tafi, Aunty Rahamatullah ga Amanar nan na bar miki, idan akwai matsala ki gaya min akwai number na da na gida Nigeria da na wajen shi sako kawai zan kira ki please"
"Insha Allah" ta fada sannan ya kalli yaran da suka shigo domin suna fara maganar uwar ta kora su, falon su yanzu ma me musu lession ne ya zo suka shigo gaya mata.
Kallon yarta macen yayi sannan ya ɗan duka kaɗan.
"Me sunan ki?"
"Ummul Kulsum" hannun shi ya saka a cikin aljuhun ya cire kudin da bai san yawan ba ya saka mata a hannu.
"Ki sayi pencil da cleaner"
"Thank Mom ta hana mu karba"
Juyawa yayi ya kalle su.
"Ku amsa Brother ne shima yaron gidan nan ne"
"Thank you Brother"
Shafa kan ta yayi yana faɗin.
"Ba yawa, zan tafi."
Haka suka rako shi har wurin motar shi, ganin tutar Army yasa Hayat ya isa jikin motar yana faɗin.
"Brother Kai soja ne"
Dariya yayi sannan ya ce mishi.
"Letcanal Zayn Malik" ya fada mishi kasa kasa.
"Brother nima zan zama soja" dariya yayi yana faɗin.
"Insha Allah mafarkin ka zai zama gaskiya kayi karatu sosai ka yi karatu insha Allah zaka zama soja"
Shiga motar shi yayi yana faɗin.
"Nagode"
"Muma haka"
Yana barin gidan, shima mijin aunty Rahamatullah ya juya tare da nufar cikin gidan, ya dauki wayar shi ya kira Uncle Bashir.
Sunyi magana sosai, kafin ya shigo da nashi tunanin a matsayin shi na Babba me hankali, dan haka suka shirya zuwan Uncle tunda sun dawo daga Germany, wani ikon Allah kuwa washi gari Uncle Bashir ya zo da kan shi, kamar yadda Zayn ya gayawa Uncle Ayagi, haka shima suka shirya har kauyen Kakan titin da shi Uban titin aka hadu aka yi magana, sannan suka tsaya mishi da goyan bayan wasu lauyoyin kare hakkin Dan Adam, da kungiyar lauyoyin suka shiga suka fita aka janye maganar auren Titih, tare da shiga tsakanin Imaden da Titih, sannan aka gayawa masarautan Kuskuren abinda zai faru idan suka yiwa Mr Abdul Ganiyu Ademola Ades barazana, wannan abin ya faru ne ranar da aka yi festival na Voodoo.
Bayan an gama ne Uncle Bashir ya kira shi yana cewa.
"Jikan Hajiya kana ina?"
"Gani nan ina yawo a cikin gari ina kallon tsalatsalan yan mata kamar na boye kaina"
"Ina Ina Daughter na Aisha take ta bar min Yaro yana kallon yan mata haka?"
"Ina wannan ai ba irin nawa bane sa nawa ne tuni ban cinye na shanye roman ba"
"Toh idan zaka ce waye zai maka iyaka da haka,amma kayi hakuri kar ka cinye musu yar mutane ka jira musake dawowa mu shafa fatiha"
"Da wa za a shafa fatiha?"
Murmushi Uncle Bashir yayi sannan ya ce mishi.
"Akwai magana, amma sai mun hadu"
"Uncle Bashir indai akan karuwar nan ce kar ka kuma wallahi ko a kafa aka daura min sai na kunce na yar da ita"
"Kai wayo kayiwa Ubangiji da ya shirya ka? Ko hikimar ka ce da ya shirya ka? Malam bawa bai tab'a tsarewa kaddaran shi"
"Kaddaran karuwancin? Kaddaran bin maza? Allah ya wadaran naka ya lalace, wallahi ko mata sun kare ba zan tsaya a gaban yarinyar nan ba. Allah ya min tsari"
Ran uncle Bashir ya ɓaci ainun dan haka cikin jin haushi ya gaya masa maganar banza da wanda ya saka shi yayi ta Masifa kamar zai mutu dan bakin ciki.
Duk drama nan anyi shi ne a gaban Uncle Ayagi shi ya gayawa Aunty Rahamatullah yadda aka yi.
Ajiyar zuciya ta sauke tana kallon Titin da ta saka abinci a gaba tana sharban kuka,.kamar ranta zai fita ta kira Zayn yafi sau dari amma yaki shiga kallon Aunty Rahamatullah tayi
"Aunty wayar bata shiga?"
"Kiyi hakuri zai nime ki"
"Yaushe? Sai na mutu Zayn zai nime Ni? Tambayar shi kawai zan yi me yasa ya taimaka min har sau uku?" Kallon ta Aina'u tayi baki a sake tana murna ta rabu sa bukar ashe an haifi Habu.
"Me zaki yi da Hausa Guy? Mutumin da bai da mutunci har yar lesbian ya kira ki"
"Don't Care, Aunty Rahamatullah me yasa ya taimaka min? Me yasa ya cire ni a cikin tashin hankali"
"Dabi'ar shi ce halin shine taimako ban san iyq adadin mutanen da Zayn ya share musu kuka ba, amma idan har kina cikin mutanen da zasu yi dariya Insha Allah zaki yi fa"
Kifa hannun ta tayi a fuskar ta.
"Aunty na bashi kome fa, na bashi kome da kome amma sai ta watsar dani"
Rarrashin ta Aunty Rahamatullah ta shiga yi da kyar ta ci Abinci, sannan ta sha magani ko ta kan Aina'u bata bi, kwanciya tayi idanun ta yana lumshe, kara nazarin abubuwan da suka tsaya a kanta take, kara nazarin abin take idanun basira. Zayn ya dasa mata abinda da ba zata iya daukar shi ba, har yau har zuwa an jima tana jin harshen shi a jikin ta, da wuyar ta, Zayn ya goge mata tunanin ta da sai an yi sex da ita zata koshi da romance kawai ya saka ta, ta ji haka ma is ok. Haka ma yayi mata. Zayn ya saka ta jin ko babu wani namijin salon shi da rikitarwa shi ya sata jin ita mace ce me lafiya, Zayn ya saka ta jin kaf mazan duniyar nan babu wanda ya mai shi niman abu da zafi-zafi, kome na shi haka yake tafiyar shi,maganar shi haka rough and crazy romance din shi very hot and sweetie, yasa ta jin ashe da Hauka take da take barin Imaden yana jagulata, ashe shiririta kawai yake bai isa ba bai zama ba, da mahaukatan kissing kawai ya sata jin kamar zata mutu, Zayn ya gama da duniyar ta, idan ba shi ba babu namijin da zata iya rayuwa da shi, shine kawai zai iya mata shine zai iya da fitinannen yanayin ta, shine zai iya mata, hawaye ne suka zubo mata suna sauka gefen pillow dinta, tana jin lokacin da ta fashe mishi da kuka tana jijjiga shi, harshen shi ya kai bakin ta ya kamo nata harshen yana tsotsa kamar ya samu ibon, a hankali ya sake ya shiga shanye ruwan hawayen ta da ya sauka gefe da gefe, idan bata yi kuka ba zata yi? Abinda zayn ya mata ba me zata yi ya ruguza mata kome, ina laifin tafiya yayi ba ajiye mata sakon nan da ta gwammace da sakon mutuwar ta ne zai fi mata sauki.
Amma fir ya tafi abin shi, shashekar kuka ta ja tana fatali da bargon da pillow, ta fado ƙasa tana me fasa ihun da kuka tana dukar kasa.
Su aunty Rahamatullah da suka fita sun zata tayi barci ne kawai suka jiyo ihunta, har rige-rige ake wurin shiga dakin ta, kurawa gadon idanu tayi tana kallon yadda ta watsar da kayan gadon a wannan daren haka suka watsar da kome na gadon. a hankali ta fashe da kuka, tana rarrafe har bakin gadon ta haɗa kan ta da gadon tana kuka.
"Sai ka gaya min me yasa ka shigo rayuwata? Idan na haka ba akan me zaka ce mu datse alakar da kai ka shimfida min shi, me yasa?"
So Masifa ce suma iyayen ta sun san cewa haka ba zai sauya kome ba, dan haka,. Aunty Rahamatullah ta fita ta rubuta alluran barci John ya tafi sayowa, can kuwa sai gashi da alluran, da hikima da dabara Aunty Rahamatullah ta kuma mata alluran barci, lokacin da ta sauka ta dauki abin gwada BP,.wallahi taji tsoro dan haka ta shiga kiran Layin Zayn na Nigeria aka ce a kashe, duka layin shi yaki shiga tura mishi sako tayi.
*Idan ka ga sakona please ka nime A'ishah wallahi zata mutu jinin ta 210 ya hau fa*
Sai dare ta koma gida, Aina'u sai ta zama kamar mahaukaciya, domin Aunty Rahamatullah ta ce kar a bar kowa ya shiga cikin dakin daga Mamanta sai Babanta. Kar wani ya shiga, wannan abun ya d'aga mata hankalin dan haka ta nufi wurin Mahaifiyar ta han hankali tashe.
"Mama yaushe Zayn Malik ya shigo cikin gidan can har ya samu damar shiga rayuwar yarinyar gidan?"
"Toh gaskiya ban sani ba, domin dai ina zuba idanuna akan yarinyar ban san yaushe haka ya faru ba"
"Toh wallahi har wani abu ya shiga domin naga wata mata ta shigo rayuwar ta, ni ba zan samu cikar burina ba akenan karshe kome sai ta wawushe min"
"Toh ai ni ban sani ba, yanzu ya zamu yi?"
Zoben hannun ta, ta kalla yayi bakikkirin har yana kokarin fashewa. Fashewa tayi da kuka ta ce.
"Wallahi sun kebe da juna.....
GARGADI ME GINA RAMIN MUGUNTA🧏🏽♀️
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[7/31, 8:47 PM] Queen: Chapter -52
Ta fashe da kuka har jikin ta yana rawa.
"Wayyo Allah wato sun kashe wallahi sai na lalata tsakanin su, baki daya sai na lalata rayuwar Titilopemi"
"Ki fada da ƙarfi!" Uwar ta jata tana rarrashin ta, dakyar tayi iya shiru sannan suka kara dammaran akan lallai sai sun ga bayan titilopemi murus.
**
Hotel din da suka yi ta rigima da ita ya sauka, a dakin da ta kafin su tafi Copenhagen anan suka zauna, a hankali ya bude labulen dakin yana kallon waje ta window, baki daya yayi missing dinta alot, amma ina yana kokarin karyata haka a zuciyar shi gani haka yasa shi shiga ban daki ya sakarwa kan shi ruwan sanyi da kayan jikin shi yana, yana sauke wata irin sirrintacciyar ajiyar zuciya, yana jin sakar ruwan daidai da saukar numfashin ta a kunnen shi, murmushi yayi yana shafa kan shi yana kallon ruwan na zuba a kan fuskar shi.
Haka ya jike jagab sannan ya cire kayan a shanya a ban dakin sannan ya dauki karamin towel ya fito dakin yana me saka hannun shi dukkan biyu a keyar shi yana motsa kugun shi yana wani irin kara. Sannan ya wuce wurin kayan shi, ya cire jamfa da wando ya saka, sannan ya ya shafa lotion kafin ya haɗa kayan tsaf da fita ya nime abincin da zai zuba a cikin shi.
A cikin gidan cin abinci na hotel ya nufa, zama yayi yana kallon yadda yan mata da samari ga wasu kana ganin kaga ma'aurata, wasu kuma manyan ne da sidechick sai shagalin su suke. Dauke idanun shi yayi a kan su ya cigaba da cin abincin shi, wata yarinya ne tazo ta zauna a kujeran da yake kallon shi. Ko kallon inda take bai yi ba, ya cigaba da cin abincin shi.
"Hi"
D'ago kai yayi ya tsuke fuska kamar wanda aka gaya mishi ga wani mugun abu.
"Hmm" tace mishi tana me mikewa ta bar table. Murmushi yayi yana kara tabbatarwa kan shi abinda ya faru da su is by accident ba halin shi bane, baya jin zai iya kallon wata mace mara mutunci. Biyan kudin abincin . Sannan ya tafi yawon shan iska, duk da yana son shan ruwa amma haka kawai yake jin kamar tun daga ranar abin nan ya faru, yake jin tsanar miyagun halayen shi na shaye-shaye dan haka ya mai da hankali akan abinda zuciyar shi take hango mishi me kyau.
Sai dare ya dawo, ya haɗa kayan shi ya dauki kayan shi ya wuce airport, daga nan.
Karfe hudu na yamma suka sauka a Copenhagen, daga nan ya wuce gidan su nan estate yana shiga cikin gidan sallah yayi tare da kunna wayar, yayi wanka da sallah, yana idarwa ya mike a dogon kujeran falon. Yayi mafarkin Aishah tana kuka. A hankali ya bude idanun shi garin yayi duhu. Tashi yayi da ciwon kai ya nufi ban daki yayi alola ya fito yayi sallah, sannan ya shirya ya fita. Da bayanin imaden yake so ya hada kome na tsawon sati biyu insha Allah.
**
Wasa wasa sai da Titilopemi ta kwashe sati guda kafin Allah saka mata dangana, sai dai bata cika hayaniya ba, ta koma bakin aikin ta sai dai kuzarin ba kamar da can ba. Haka yasa Mamanta ganin ko zata zauna ne da shawaran ta zauna a ganin yar ta samu walwala, sai dai basu sabar mata da wannan yanayin ba, kayan da aka kawo mata daga Abuja, manyan akwati guda uku, dogayen riguna ne da hijabs sun kai talatin da nikab, an saka a saman kayan.
*Ki kula da suturtta jikin ki*
Watsi tayi da kayan tana ihu, bata so bata son ganin kayan a tafi da shi, dama Faruq ne ya kawo mata, haka ta fita tana niman Tobi, ya kira mata Faruq koda yazo duk masifar da take yi shi dai abinda ya ce mata.
"Kiyi hakuri ma nima sako aka bani na kawo miki, ban san ina yake ba"
"Ka mai da shi kace ba zan saka ina ruwan shi ko yawo nayi tsirara."
"Kiyi hakuri Ma ko kofar gidan nan baki isa fita ba sai kin saka kayan"
Juyawa tayi a fusace tana Masifa.
Aikuwa Washi gari ta shirya cikin riga da wando, wandon palazzo ne, tana fitowa tobi ya saka kai ya bar gidan, haka ta fito amma fir suka hana a dauke ta, motar ta kuma da gayya Tobi ya sace tayar.
Ganin wankin hula zai kaita ga dare yasa ta koma ta saka hijab har kasa, tana fitowa da sauri ya bude mata motar ya shiga aikuwa ya sha bala'i kamar zata dake shi.
Abinda ya saka ta sakewa zuwan kakanta da ya kawo mata labarin Mara lafiyan nan ta samu sauki amma bata magana, anan yake gaya mata magana da ya bata mamaki.
"Kina cikin kaddaran matar shi yasa har Allah ya baki ikon taimaka mata, akwai zagayayyen al'amari a tare da ita wanda ya haɗa dake, Kiyi ta addu'a domin akwai dimbin al'amarin da yake tare da ku, ban san dalilin da yasa nake tausayin ki ba, amma zan baki magani ba dai na mutum ba Insha Allah."
Wannan labarin ya saka ta, yin sanyi me yake shirin faruwa ba, amma tana shiga daki ta dasa tunanin Zayn kamar yadda ta saba.
**
"Auta ka ji min labarin dan Albarka baki daya yaro ya lalace da mugun halin da ka koya mishi" Abul da ya zauna yana kallon yadda Hajiya ta nutsu tana surfa Uncle.
"Hajiya ai halin Zainu ba sai wani ya gaya miki ba, kuma ba sai an koya mishi ba, shi da kan shi zai koyi halin banza"
Wani irin kallo tayiwa Abul, bakin ta yana motsi sannan ta ce mishi.
"Da uwar kai kamar an ballo garken shanu, fita min a falo ai nasan kunne kuka saka na ke ganin beken dan albarka, da kai kamar tsohon tukunyar girka"
Yasan halin Hajiya dan haka shi ba, bakon ta bane san haka ya ce mata.
"Indai Zainu ne nan da sati biyu idan ya gama balaguron shi zai dawo "
"Eh dai a tafi da kai kamar turmin daka gumba "
"Na yarda Hajiya amma fansata akan Zainu zan sauka wallahi sai na rama akan shi"
"Auta kana jin abinda yake fada?"
"Hajiya idan nayi magana karshe kirana munafiki zaki yi"
"Ai dama kayi kalar su "
"Ai kai kan Uncle baka da me tsaya maka sai Allah sai ni duk fansar mu akan Zainu zamu dauka "
"Kai Abul kara'i ungo naka? Nace ungo naka, dan banza me bakin hali kai shi yasa Zainu yake kiran ka Abul kara'i munmunin kare"
Shiru Abul yayi yana gyada kan shi.
"Tabbas akan Zainu zan dauki fansata "
"Toh ai ni na maka laifi ba shi ba." Ta fada yana doka mishi harara.
**
Sai wurin asuba ya dawo a gajiye, sallah yayi ya koma ya kwanta. Barci me nauyi ya dauke shi, sai wurin tara ya farka ya tashi zaune sannan ya kunna wayar shi yana kallon agogon wayar sakon lambar Nigeria ya shigo mishi.
Bude sakon yayi, sai da ya ware idanun shi akan wayar kafin ya sauke a hankali yana sauke wani irin ajiyar zuciya. Dago wani karamin waya yayi ya haɗa da laptop din shi da kuma data sannan ya kira ta, matukar aka yi amfani da network ba zata bi didigin layin ba, dan haka ya gwada kiran ta cikin kulawa. Sai kuma yayi rashin dace wayar a kashe, bai tab'a sanin ya damu da ita ba, sai yau da ya kirata tun safe wayar bata shiga, saukowa yayi ya haɗa abin karyawa eat ne, da wasu maganin energy da na men health, sai wani garin Sudan da Uncle Bashir ya bashi yake gaya masa garin yana taimakawa ma'aurata da kuma tacce kwayoyin maniyyi. Sha yake yana tuno abinda take ce mishi.
"Do you want me on side?"
Murmushin yayi yana kuma daure fuska.
"Ni bana son karuwanci"
Can kuma ya shafa kan shi rike da Mug din tea din.
"Zaynnnnn!" In deep breath voice, ta kira sunan shi wani irin yarrr yaji tun daga tsakiyar kan shi har kan zabirar shi sai da ta harba, lashe bakin shi yayi yana sosa tsakiyar kan shi, da ya gama fahimtar matukar mace na kusa da shi Billahi baya buƙatar s***x da iya Romance zai ci Kaniyar ta. Murmushi keta yayi tana harka da kananun maza duk ranar da ta shigo hannun shi ba accident sai tayi kukan da addu'a niman sassauci a gare shi, ciwon lips din shi yayi yana kallon hannun shi da suka damke boons dinta, dole yaji fitsari dan bala'i abu sai kace audiga. Sun cika mishi hannu shi fa baya da ra'ayin yayi aure matar shi ta shayar da Babyn domin zasu cinye mishi bakin nonon yadda suke standard.
"Bura Uba" ya fada yana shafa kan shi ."gaskiya yarinyar nan ta same ni?"
Ƙarar wayar shi yaji daga sama ya haura da dan sassarfa, yana shiga tana yankewa.
Sake kallon kira na biyu yayi.
"Hello Abba!"
"Yaro nan Imaden ya mutu fa"
"Kamar ya? Ya mutu a hannun mu kenan?"
"Zain Malami ina gaya maka yanzun naga gawar shi an kai ni na gani ya mutu tun jiya"
"Abba ka ga gawar?"
"Kwarai naga gawar!"
"Ok idan aka magana Autopsy a bawa iyalan shi gawan shi"
Kawai ya amince ne bai da yadda zai yi amma wallahi Imaden yana raye.
Wayar shi ya kuma kiran wani sun yi magana na tsawon minti goma sannan ya kashe ya kuma kiran wani suka yi magana. Cikin abinda bai fi awa daya ba, ya gama shirin shi tsaf ya kuma saka a ranar ayi kome ba sai yana nan ba, suna yawan bashi information akan abinda suke.
**
Edo ekiti.
Cikin gaggawa aka tura Aishah Abdul Ganiyu, asibitin Kano a ranar ba tare da bata lokaci ba, suka tura ta asibitin mahaukata na dawanau,mahaifin ta kuwa an saka wani irin tsaro a kamfanonin shi da gidan shi, haka ma Yayunta.
Sannan daga hukumar sojan kasa aka tura gawan Imaden, gidan su bayan an zuba sojojin kota kwana. Domin a cikin abinda bai fi awa daya ba labarin mutuwar shi ya karade ko ina.
A ranar Titih ta bar garin Edo sannan Mahaifiyarta ganin haka itama ta bar kasar a daren ranar.
Kamar yadda Zayn ya tabbatar gidan Alkali Habibullah Hayatullah ayagi suka dira sai dai suna zuwa suka samu baya nan, babu iyalin shi.
Wanda yake daukar kome ya turawa Zayn.
**
Murmushi yayi yayi sannan ya koma ya zauna a kujeran shi.
Kiran kabesi Zayn yayi yana juyi akan kujeran da yake zaune.
"Kabesi! Ina gaisuwa Ni ne Zayn Malik! Sojan da ya kama karen nan ya watsa shi a bayan motar soja"
Daga can sarkin ya ce mishi.
"Kotu ne zata rabani da kai, yadda kuka kashe min jikana"
"Kabesi a dakin da kuka ku hudu ne, a cikin su har da jikan ka, wanda kuka ce ya mutu. Naji har ya isa gidan Alkali Habibullah Hayatullah ayagi, tayi kokari an ce maka nima a sama nake aikin ban san shirin mahaukacin ba? Ka gaya mishi yayi haukar shi idan ya sake ya tab'a ko kaza ne a cikin gidan su Aisha. Ka gaya Mishi baki daya zai ga yadda soja yake hauka, kar ya sake raina ya b'qci da ya tab'a iyalin Ayagi. Uwar shi da take Spain ita ce zata tafi inda aka ce ya je, Kabesi iyalan ka suna nan kasashen turawa, ni kuma ina da goyan bayan kowacce kasa da gwamnatin, kayi tunanin idan na saka yan dabar kasar suka basu kyautar mutuwa fa? Dan haka ina yawan gaya Mishi idanuna suna kan shi. A'ishah Abdul Ganiyu ce ta mishi nisa, idan ya sake hmm na dake shi ba zai kuma farkawa ba sai a lahira. Kar ya sake muyi idanu hudu da shi domin wallahi ni.... Hmm"
Daga haka ya kashe wayar yana tsaki, kafin ya sake murmushin gefen baki yasan duk.sun razana mutanen da suka ga mutuwa da idanun su, tabbas basu yi abinda zai bayyana Imaden yana raye ba.
Tunda ya fada musu haka yasan zai yi wuya su kara tab'a A'isha da familyn ta.
**
Kallon Imaden yayi da yake cika da batsewa.
"Na gaya maka kar ka sake kayi abinda zai tab'a hada ka da wannan yaron tunda mun ce ka mutu matukar yaron ya hadu da kai wallahi zai iya kashe ka da gaske dan haka ka rufa min asiri, amma Tabbas Titilopemi matar kace domin sai na san yadda na dawo maka da ita, dan tauraron ta yafi naka karfi idan kana tare da ita zaka yi albarka da yalwan arziki, kuka zaka zama the highest population king a wannan kingdom din"
"Baba kana nufin ita ce sa'ar shi?"
Inji baban Imaden,
"Ofcouser, ita ce ƙaddaran shi kuma cigaban shi arzikin ki shi. Daukakar shi duk namijin da zai aure ta zai samu nasara sosai, musamman Prince din mu"
Wani irin farin ciki ne ya lullube Iyayen shi.
"Amma taya bayan mun ce ya mutu?"
"Kar ku damu zamu san yadda zamu yi"
Baki daya suka yi shiru.
"Sai na kashe Zayn idan na maka shi"
"Ji sakarai kai da ya maka duka daya ka shiga suma na kwanaki, dan haka batun kashe shi ba sauki bane, matukar kace zaka kashe shi hhhh"
Inji kakan shi yana dariya domin ya tsani ganin imaden yana kuri ga namiji har namiji, wannan abun yana mishi zafi duk yadda yaso yayi magana amma sai ya share kawai yana kallon lusarin jikan shi.
**
Kallon garin Kano take kamar tayi ihu, domin wannan shine karon farko da tazo arewa, shaƙar iska tayi tana faɗin.
"Wow Allah kasa garin su Zayn ne nan"
Haka kawai taji babu dad'i, idan kuma ba nan yake ba? Hmm a hankali take jan jakar ta.
"Dr Aishah Abdul Ganiyu Ademola Ades ko?"
Gyada kai tayi tana faɗin.
"Yes Sir?"
"Ni soja ne." Daure fuska tayi tana me ɗauke kai kamar taga abinda ta tsana.
"Zaki zauna a cikin barrack ne kina zuwa asibitin dawanau "
"Wai Ni yar ku ne da zaku saka ni a gaba da tare tare kamar ga yar jaririya "
"Sorry Ma aikina nake"
"Aikin Zayn Malik dai" ta fada a masifaance. Tab'e baki yayi ya nufi wurin kayan ta ya kwaso sai Masifa take ga shi ta sha hijab har kasa tana faɗin.
"Wallahi sai ma kafta mishi rashin mutunci, na rantse ba zan kyale shi ba. Mutum sai ce shugaban kasa...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/1, 9:11 AM] Queen: Chapter -53
"Mutum sai ikon tsiya kawai dan yaga bana magana, na rantse sai yaga rashin mutunci yadda bai zata ba" shi dai abinda aka saka shi yake yi, sannan bai bi ta kanta ba, sun yi tafiya har barrack din,.inda ya kai ta wani gida ba laifi yana da girma daga waje a cikin gidan kuma three bedroom ne, madaidaita sai kitchen kowani daki da ban daki a cikin shi.
"Gashi Ma akwai matata da Kanwar ta zasu zo gobe sai ku shiga kasuwa tare inji yallabai wai ki duba daya daga cikin dakunan zaki samu sakon shi a ciki"
"Na tambaye ka?"
Ta fada tana kallon shi.
"Ina jin ki Ma"
"Ina shi shugaban ku yake?"
"Am sorry Ma aikina kawai nake, wallahi ba zan ce ga inda yake ba domin nima umarni aka bani daga sama"
"Hmm" ta fada tana jin Masifa a ranta.
"Idan kaje ka gayawa mutanen saman ban iya kwana a gida ni daya na ba," ta fada tana wucewa ciki, duk hanyar da zata kure su tayi amma baki daya sun ki kulata, tafiya yayi gidan shi can sai gashi tare da kanwar matar shi, budurwa ce irin masu shegen rawan kan nan. Tun daga shigowar ta Titih ta fahimci ba wani shiri zasu ba, amma kuma abinda ya kara sanyata jin zata zauna da ita shine yarinyar tana zuwa ya fara kokarin aiki a gidan gashi sun kawo mata abinci a kula har uku da yan kananan robobi masu kyau.
Komawa yayi ya kawo taburma dan duk suna tsaye ne. Share gidan tayi tass itama Titih dake ba kazama bace a tare suka gyara gidan sannan ta shiga dakunan anan ta samu bakin leda, kudi ne a cikin shi tana gani ranta ya kuma bala'in ɓaci ta ce.
"Wato ya mai dani mayyar ku"
Dan haka ta cire wanda hannun ta zai iya cirewa ta fito.
"Please Brother ko zaka saya min katifa da labule bokit da buta sai ka duba ban san yadda zan maka bayani ba, babu kome kowa inda zan saka charge laptop dina ne balle waya ta"
"Ok ma" har zai fita ta kuma tsayar da shi. Ta koma ciki da sauri bin mazaunanta yayi da idanu, hàdiye ya yawu yayi a ran shi ya ce.
"Dole Sir Zayn ya killace ta bala'i"
Dauke kai yayi yana kallon kasa, irin wadannan su ke janyo yaki babu gaira babu dalili, sake mika mishi tayi ta ce mishi.
"Har da kayan ruwa. Gobe dan yi list din abinda Babu sai mu tafi kasuwar"
"Ok Ma" yana fita a gidan Zayn ya kira shi.
"Adam! Ban saka ka akan hidimar A'ishah dan ka saka mata ido haka ba, gobe insha Allah za a dawo da su Faruq dan haka ita wannan yarinyar abincin ne me kyau amma guba ce ga duk wanda yaci, dan haka kawai aiki na saka ka ba aikin zuciyar ka ba, this is my order"
"Yes sir"
Dan ya samu labarin haka a wurin Faruq dan shima anan Kano da yake yafi yarda da su Faruq sama da Adam din domin baya iya cire idanun shi a kan mata.
Jikin shi yayi sanyi sosai, dan haka ya shiga gari ya saya mata duk abinda take bukata, sannan ya dawo gidan anan ya samu tana zaune sai kallon agogon hannun ta take, suna zaune masu hada wuta suka shigo aka shiga aiki babu ji babu gani, ita da Kanwar matar Adam me suna Faridah suka shiga dakin ta bayan an gama hada wutar suka saka labulayen, dake akwai wurin karfen sa su, sannan suka fita ruwa Adam ya kawo jarka uku, sannan ya fita sai da tayi wanka ta gabatar da sallah, sannan ta sauya kaya ta fito falon. Ta zuba Abincin first time a rayuwar ta da tayi ido biyu da garau-garau. Gashi mangyadar kuli ne, kallon Faridah tayi dake tana jin brokin pigil English.
"Taya ake cin abincin?" Ta tambaye ta cike da mamaki ita ba wai shinkafa da wake ne bata tab'a ciki ba, sai dai bata tab'a ganin hadin bane dan rayuwar ta baki daya abincin kasar Uwarta da na kasar turawa ta iya ci sai amala teba, whiter rice da stew, plantain chips da dodo da bread wani dafuwar wake ce da yake jin manja da soyayyar plantain chips, wadanda suke wuraren Yarbawa zasu sani, sau sakawa.
Dariya Faridah tayi sannan ta dauko mangyada da lattes da tumatur albasa da green pepper, ta hada mata sai maggi star ta fasa mata ta barbada mata yaji da mangyada.
"Ƙarki damu da kici ci yana da dadi sosai"
Kallon abincin tayi sannan ta juya ta fara cin shi a hankali, tana kallon Faridah kamar an saka mata bindiga a wuyar ta.
Tana tauna shinkafar da tayi laushi, ita kanta waken da maggi star aka dafata ta.
"Wow Adorable delicious" ai kuwa ta fara ci take tana gyada kan ta.
"Taya ake dafa Abincin nan, na manta ban ce ya saya mana risho ba"
"Allah ya kai mu gobe sai a siyo ba."
Faridah ta gaya mata, haka taci abincin ta koshi ta mike zata kai kitchen Faridah ta amsa, ta kai ita kuma ta ciro laptop dinta.
"Nagode sosai"
"Ba damuwa" zama tayi ta fara aikin ta, bata gama ba ta ga wani sako an turo mata.
"Beb ina kike?"
Wayar ta da ta kunna ne yayi kara, dauka tayi bata tab'a ganin kira ba number ba sai yau, dan haka tayi tunanin scammer ne, sake kiran aka yi ta dauka a fusace.
"Bana son damfara da wayona"
"Humm! Yes da wayon ki ai. Ki kiyayye kanki da bada labarin inda kike domin ana bibiyar lamarin ki"
"Look waye kai?"
"Wanda kike nima"
"Mtsw"
"Uban waye kika yiwa tsaki? Waye kika yiwa tsaki? Ina tambayar ki?" Yadda yake mata tsawa yasa ta fashewa da kuka.
"Ai ni ban san kai bane!"
"Idan wani ne haka zaki ci zarafin shi?"
"A'a Zaynnnnn" kashe wayar yayi, ta cigaba da kukan ta, dake a sakalce take ture kome tayi ta cigaba da kukan ta.
Sake kiran layin yayi, ta kalli wayar ta dauka cikin shashekar kuka ta ce mishi.
"Kayi hakuri ba zan kuma ba"
"Ya isa haka ya wuce. Kin koshi kuwa?"
Kamar yana gaban ta tayi nodding kan ta.
"I don like body language! Kin koshi gaya mij what you eat?"
Murmushi tayi tana kallon Faridah, tashi tai ta kashe kome sannan ta koma dakin ta, ta kwanta akan katifar.
"Ina jin ki sai murmushi kike me kika ci"
"I wish da kana kusa ne na kuma jin warm sexy body dinka sai nafi baka labarin abinda naci ko tongue dinka ya baka labari"
"Nana eesha! Gaya min me kika ci?"
"Hmm!" Ta fada a wani irin voice sak na childish.
"Ina jin ki! That belly ya koshi kuwa"
"Hmm yana missing wanda zai yi grabbed din shi ne dai kawai"
"Ok let me hang up"
"Zaynnnnn!"
"Yes Ma"
"Me yasa kayi min haka?" Ta tambaye shi Muryan ta na rawa.
"Kin manta kin tambaye ni do I need you in my place ba?"
"But you"
"Aisha!"
"Don't like this name ka kira ni da na farko da ka fara something Nana Eesha " ta fada a sanyayye.
Yadda tayi maganar har cikin jikin shi sai da yaji harbawan zuciyar shi.
"Me kika bukata"
"I want to see you"
"I'm far far away from home"
"Me yasa ka saka idanu a kaina?"
"Ina son ki shiryu ne ki daina bin mata da maza"
"Zayn me yasa kake tunanin haka? Idan zan aikata laifukan da zunubai bana fatan lesbianess ya zama daya daga cikin su. Please ka daina jifana da kalaman ka yana broke heart dina."
"Ok zan yi tunanin yarinyar da na hadu da ita cinyoyin ta a waje ta saka matsatsun kaya nayi tunanin ta Allah ce"
"Hmm haka kake tunani?"
"Hm!"
"Me yasa ka taimaka min a Copenhagen?"
"Akwai ina ra'ayin haka ne kuma nake na taimaka ba Abul Khair na taimaka"
"Me yasa ka taimaka min a asibitin?"
"Sabida grandmother tace na taimaki kowa both mace ko namiji"
"Ranar festival fa?"
"Shi kuma ina bukatar yanayin ne, ke kuma kika bani hadin kai"
"Zayn You l.."
Kashe wayar yayi tabi wayar da idanu, lumo tayi a katifar tana kara jin wani irin kewar shi, ba zata iya karya na Zayn ya dauke mata kome na tunanin ta.
A hankali barci yayi gaba da ita, bata farka na sai karfe bakwai na dare, a gurguje tayi alola da sallah, sannan ta fito ta samu Faridah tana game da wayar ta Nokia, zama tayi tana faɗin.
"Baki tashe ni ba"
"Naga akwai gajiya shi yasa na barki ki huta"
"Nagode"
"An kawo abinci gashi nan tuwo ne"
"Ok" sai lokacin ta tuna bata gaya masa abincin da taci ba, haka kawai ranta ya ɓaci, kawo mata abincin Faridah tayi da plat ta zauna ta zuba mata malmala babba na tuwon shinkafa miyar kubewa, a hankali ta fara cin abincin, itama Faridah ta zuba nata har da yakin daddawa.
"Zuwa jibi idan an gama gyaran gidan nan matan barrack din nan zasu zo please Aunty Aisha kar ki zama one of them, wallahi basu da kamun kai basu da nutsuwan please ki tsaya anan inda Uncle ya ajiye ki, duk abinda kike so lalle kitso ki min magana zan kawo miki maye har gida kar ki sake ko kasuwar barrack din nan ki shiga. Naga kina da wayewa please Kiyi amfani da haka ya ja miki mutuncinki. Ba tona asirin cikina zan Miki ba, wallahi mijin Maryamu yana niman mata an sha zuwa a gaya mata tace ta sani bata son magana haka bai hana ayita gulmar mu a cikin barrack din ba please Ƙarki sake wani yasan gidan ki har yasan damuwarki"
Da farko tana ganin Faridah like yan matan nan masu shegen rawan kan bala'i da rashin kintsi amma a yanzun ta fahimci nature dinta ne domin ko magana da take mata zaka fahimci akwai rawan kai a cikin shi amma deep inside din yarinyar akwai nutsuwa.
"Nagode sosai Insha Allah zan yi yadda kika ce"
Adam dan damaturu ne, haka matar shi Maryamu itama yar can ce, tana da hakuri da kirki amma bai hana Adam biye-biyen mata ba, haihuwan tagwaye da tayi ne aka basu Faridah, ita kuma ta iya lalle na salatep da henna da kitso amma bata nunawa Titih ta iya ba, sana'ar Aunty Maryamu a barrack din dilke da gyaran amare amma a haka sai an yi gulmar ta duk gyaran ta bai hana mijin ta niman mata ba, ita kanta Titih zama da Faridah yasa ta son kamshin da yake jikin ta. Suna gama cin abincin ta ce mata.
"Ana zafi bari nayi wanka"
"Ok"
Haka ta shiga tayi wanka bayan ta saka kananun kaya ta fito falon suka cigaba da hira inda ta saka musu wani Film din Yarbawa na gargajiya, suna zaune suna hira itama Faridah ta tashi ta shiga wanka sai da tafi to Titih ta ce Mata.
"Kamshin kin nan yana da dad'i"
"Nagode sosai, gidan mu ana gyaran amare da jiki, idan kina so Aunty maryamu zata miki"
Ita kan bata san wani irin sa'a tayi Allah yake hada ta da mutanen arziki haka ba, sai goma suka bar falon suka koma dakin ta, kwanciya suka yi ita Faridah ta kwanta a taburman tayi pillow da katifar, wayar titin ne yayi kara, dauka tayi a hankali ta saka a kunne.
"Zayn!"
"Nana eesha! Zaki yi barci ne?"
"Hmm naci abinci me nauyi ne shi ne nake jin barci."
"Ok me kika ci kin ga dazun baki gaya min ba"
"Rice and beans, sai lattes da tomatos da onion, pepper da maggi star"
"Yayi dadi kenan"
"Wallahi mugun dad'i"
"Zaki koyi cin abincin Hausawa kenan kiyi addu'a Allah ya baki mijin da bai kai ni haduwa ba."
"Zayn selfish, ai sai dai na samo wanda ya fika wallahi matashi hadadden gaye me lafiya ba irin ka ba."
"Kina tanka min ne? Kafin ki samu saurayi irina sai kin sha wahala"
"Malam babu wani wahala domin samun irin ka bai da wuya"
Can kasa kasa ya ce.
"Sai na karya wuyar mutum kuwa"da hausa.
"Kace wani abu ne?"
"No nace miki fatan nasara"
Wani kasalallen ajiyar zuciya ta sauke tayi lumo kamar mage.
"Zayn!!!!"
"Hmm"
"Kome ya goge a kaina sai last night dib nan nake tunawa yaki barin brain dina ya huta."
"Wani last night?" Ya tambaye ta cikin basarwa kamar bai rike kome ba.
"Zayn"
"Nana eesha!"
"I miss you." Ta fada cikin matsanancin kuka.
Hura mata iskar bakin shi ya fara ta wayar. A hankali ta kara fashewa da kuka.
"Zayn bashi nake bukata ba, kai nake bukata."
"Kiyi hakuri ba zan iya auren ki ba A'isha Abdul Ganiyu! Ina da zafin kishi ina tuna abinda na gani a wayar ki kin turawa Imaden tsiraicin ki, matar da zan aura bana son ko hannun ta wani ya riƙe, taya zan iya rayuwa bayan nasan wani namijin ya miki abinda zan miki? Taya zan iya kwanciya dake bayan nasan wani namijin ya kwanta dake, Aisha zan iya hakuri idan mata kike bi amma namiji? Bayan nasan duk tanadin da nayi Miki wani ya jima da miki, Aisha wallahi tallahi matar da zan aura bana fatan wani abu ya haɗa ta da wani namijin, so batun aure babu ina miki haka ne sabida ki nutsu idan kin samu wani ki aura "
Daga haka ya kashe wayar wayar, duk da Faridah bata san me ya gaya mata ba sai dai tana jin kukanta, har barci ya kuma gaba da ita.
**
Yana tsaye rike da Mug na tea yana sha, ya harde kafar shi akan dayar, domin abokin shi na wando yaki bashi hadin kai sai wani uban zille mishi yake.
Baki daya ya rasa wanda zai taimaka mishi da matsalar shi, kawai yayi decided kiran ABUL.
Dake tsautsayi da ya ritsa shi. Yana kiran shi yana shiga Abul ya dauka.
"Mutumin ka boya! Ya garin?"
"Abul Khair! Ina cikin damuwa? Ina son ganin ka nan da kwana uku kawai bar shi, zan gaya maka dai abinda yake faruwa ne."
"Nanu kana lafiya?"
"Lau ba lau ba."
Bai gaya masa da waye haka ta faru ba, amma ya gaya masa ya kwanta da mace.
"Abul wallahi ban tab'a zina ba, kuma itama ban kai ga zina nan ba, Abul yarinyar ta haukace min zata mutu idan ban aure ta ba"
"Shege ka matse musu nonuwar yar mutane Nanu a duniya ina ganin yan iska da shegu kai uban su ne dukka su dan Uban ka me ya rage kayi kissing din yar mutane ka matse mazaunin ta ka kuma lashe ta kawai uban waye ya hana ka jefa kuri'a? Zayn"
"Hmm Abul"
"Zanci Ubanka idan ka kuma ce min hmm Abul dan iska duk wanda zai gaya min haka dan ubanka karya tashi zanyi amma da bakin ka ba zan iya ƙaryata ka ba please Nanu Karka kuma kusantar zina kaji Dan uwana"
Sai yaji kunyar Abul ya kama shi....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/1, 3:56 PM] Queen: Chapter -54
"Abul!!!"
"Zayn me ye?" Ya tambaye shi cikin damuwa,
"Ban son na karya zuciyar wani amma na rasa yadda zan yi" sosai suka yi magana akan abinda ya shafi Zayn din amma yana tsoron ya gayawa Abul cewa ai Aisha ne Billahi babu abinda ba zai hana Abul tattaki ya ci Uban shi ba a garin nan, dan haka suna gama magana Abul ya ce mishi.
"Zayn baka nima min gidan su Yarinya nan Aisha bane"
Basar da abin yayi kamar bai ji shi.
"Nanu dan Ubanka ba zaka gaya min address din A'isha ba ne?"
"Ok ni fa ban hadu da ita kuma ni da na tafi farautar rayuwar wani ina ruwana da wata mara kamun kai, Abul akwai yan mata a arewa akan me sai ka nime wata kabila bayan ga matan mu masu surar jiki da kyau da nutsuwan asali da tarbiyyar malam bahaushe."
"Dan Ubanka tun kafin ayi uwar me sabulu balbale take da farin ta zaka gaya min inda zan same ta ko sai na ci Ubanka Zayn nace ba."
"Ina jinka karshe dai kace zaka ci Ubana ko?"
"Thank God da ka zagi kan ka kafin na zage ka, idan ban rufe ido naci ubanka na Allah ya tsine min, zaka gaya min inda zan samo ta ko sai na maka rashin mutunci "
"Kai ina gaya maka gaskiya yarinyar nan kawai manta da ita"
"Kutumar Uba! Idan na yarda Allah ya tsine min me kake nufi dani?"
"Toh ina zan samu labarin ta? Indai ba so kake na zama wild dog din ka ba, so ni ban san inda zan ganta ba"
"Dan Ubanka idan na samo ta kayi min iskanci ka ga yadda zan yi da kai a garin kaduna", kit ya kashe wayar shi. Murmushi Zayn yayi ya nufi wurin da ya saka yar abin boxing's, ya fara yana kallon Abul.
"Am sorry friend titilopemi bata ta kowa ba ce amma kuma ba taka bace domin tana bukatar nagartaccen namiji da ya san darajar kan shi da rayuwar ta, ba wanda yake shawa'arta ba, Abul kai womanizer ne kana da bala'in son mata mace ba zata isheka ba, dan kamar sakwara haka kake cinye su, kuma ba koshi zaka yi ba ba. Banza me dick a hannu."
**
Da asuba suka tashi duk suka yi sallah, sannan Titih ta ce mata.
"Mu kwanta an jima sai mu tafi kasuwar."
"Toh"
Kwanciya tayi tana kallon wayar she is expect him call. Lumshe idanun ta tayi shi could get any reason da zata ce me yasa Zayn bai bata haushi idan ya mata Wulakanci but any single word din shi tana ɗaukar haka a matsayin gyara mata kuskuren ta ne sa tayi.
Lumshe idanun tayi.
"Zuuuuuuuu!"
Murmushi ta sake ta dauki wayar tana sauke ajiyar zuciya.
"Baby"
Ta furta a hankali.
"This girl you want kill me?"
"Me yasa zan kashe ka?"
"Sunan da kika kira ni da shi so kike people su fara min kallon me saka pampers?"
"Hmm!" Tace tana murmushin.
"Meye asalin sunan ki na tribe din ku?"
Murmusa mishi tana narkewa a jikin matashin.
"Baby suna na Titilopemi, I Will forever give thanks to God."
"Hmm kina mishi godiyar kuwa?"
"Baby haduwa na da kai yasa na tuna da girman sunan. Ina mishi godiya da yasa kake tunanin da na gode mishi"
"Look at your mouth ya iya magana kamar wata ta Allah"
"Toh da ba ta Allah bace?"
"Hmm! Idan kina magana sai kiyi ta magana kasa kasa kina kusa da Kanwar matar Adam ce?"
"Eh"
Dauki blank ɗinki ki koma falo ina son magana dake ne."
"Ok Baby boss" ta fada tana ɗaukar matashin ta, ta bar dakin. Tana komawa falon ta shimfida taburman ta cilla pillow ta kwanta.
"Gani a falon"
"Ya abokaina?"
"Wasu abokanka?"
Can kasa kasa kamar ya ce mata.
"Boons" wani yarrr taji tana me cire wayar a kunnen ta. Na few seconds kafin ya ce.
"Hm me kace?"
"You hear"
"Zayn bana son relationship din mu ya lalace gaba ka cigaba da kirana slut ko bitch please ka bar haka kar ya bata sauran mutuncina da ya rage"
Murmushi yayi sannan ya ce mata.
"Fito indirect ki ce kina tsoron kar na cigaba da kiran ki karuwa ko?"
"Hmm"
"Yes na fahimci haka."
"But do you miss me?"
"Hmm! Idan nace nayi missing dinka it's was like am joking amma nasan nayi missing dinka"
"Allah ya baki miji na gari wanda bai kai ni ba"
Tura baki tayi tana kananun magana, hamma yayi yana faɗin.
"Ke ni barci nake ji sai an jima"
"Ok" jin yadda tayi maganar a dakile yasa shi fara mita, da jaraba yana gaya mata magana, shiru tayi bata kula shi ba,.karshe barci me nauyi yayi gaba da ita ya fahimci haka ne ta hanyar yadda take sauke ajiyar zuciya.
**
Kashe wayar yayi yana bin shi da ido, yaso ya ganta toh wallahi bai san ya zai yi da ita bane, kome na shi ya tsaya cak tunda ya shiga al'amarin ta izuwa yanzu da yake tsaka me wuya.
Wayar shi ce tayi ƙarara sunan imaden ya bayyana akan screen din wayar, kasancewar yana da true caller.
Dauka yayi yana faɗin.
"Babba da jaka"
"Ina son ka duba Whatsapp dinka yarinyar da kake karewa kace min kai ma kana ajiyewa kan ka ne domin dai babu abinda ban yi da ita ba, duba jaki dakiki irin Yaro kenan maza duba."
Daga haka ya kashe wayar shi yana dariya, niman barcin idanun shi yayi ya rasa, ya kunna datar shi yayi yana jin gaban shi yana faduwa kamar zai faso a kirjin shi. Video uku ne na farko shine ya saka bakin Titih a gaban shi tana sha tana amai sai kara tura kanta yake.
Wani irin wurgi yayi da wayar shi sai da ta b'are gida biyu, ya fasa ihu kamar zai ga Imaden a gaban shi wallahi sai ya kusan kashe dan iska wani abu yaji ya tsaya mishi a kirjin shi.
Gwiwar shi ya zuba a kasa ya rike kirjin shi, tare da rintsa idanun shi yana faɗin.
"Innalillahi wa inna alaihil raji'un allahumma ajirni fii musibati wa'akhlifni khairan minha, ya Allah ka sassauta min ya Allah ga bawan ka a gaban ka ya Allah ya agaza min, Ya Allah idan haka ne ƙaddara ta Alhamdulillah Nagode maka ya Allah kar ka hukunta bawan ka da laifin da ba na shi ba,.Ya Allah na kiyayye dokokin ka na kiyaye hakokkin ka ya Allah ban ci daga haram ba, ya Allah na tuba na bar giya ya Allah duk wani aikin fasadi da wanda ns ke gudu da wanda nayi ya Allah ga bayin ka Ya Allah ka yafe mana kura kuran mu"
Ya fada hawaye na zuba a kuncin shi, yana jin wani irin kuka yana taso mishi, amma haka yake dukar kirjin shi yana danne kukan shi yana kokarin adana kukan shi, tsanar Aishah yake ji tun daga kasar zuciyar shi yana lullube ko wani lungu da sakon zuciyar shi.
A hankali ya haura gadon shi ya kwanta, hawayen da bai san na meye ba yana zuba mishi har karfe goma sha biyu yana kwance s Wurin tashi yayi ya nufi ban daki yayi alola ya fito ya fara nafilla. Wallahi yayi sallah da bai san adadin sujada da ruku'un ba, yayi sallah da bai san iya adadin niman dacewa a wurin ubangiji ba, yayi addu'oi yayi kuka, kafin gari ya waye yayi wani irin zuru-zuru kamar ba shi ba.
Haka ya gama aikinsa ko wayar shi bai kuma kalla ba, ya nufi waje Black tea ya sha kawai ya nufi waje, a can ya sani wani waya sabuwa ya tafi yawon shi, duk inda yake bai manta ambaton Allah ba, yana kiran Allah yana kokarin mantawa da duk abinda ya faru kokari yake ya manta Allah da ikon shi ya bashi sa'a ya manta da kome sai dai azazzaben tsanar ta da yake lullube da shi ya kasa nutsuwan, koda ya dawo sallah yayi ya sha ruwan zafi ya koma ya kwanta sai lokacin barci me karfin gaske yayi gaba da shi.
Mafarkin akan gata tana ta kuka tana bin shi amma yaki sauraron ta.
Kusan duk shiririta ne bai tashi ba sai karfe biyar la'asar ta gota mishi, haka ya nufi ban daki yayi wanka ya fito yayi sallah.
**
Wunin ranar tana saka ido akan wayar ta, suka je kasuwa suka dawo babu labarin shi, daurewa take amma wallahi bata da nutsuwan, haka suka gyara gidan. Aunty Maryamu ta kawo mata manyan kwalaben turaren wuta.
Dake sun zata amarya ce Aunty Maryama ta ce mata.
"Kafin mijin ki ya dawo kizo a gyara miki jikin ki"
tana son ta gaya musu ita fa ba matar aure bace, amma sai ta bar zancen kawai tunda ta lura kaf barrack din matan aure ne, daidaiku ne marasa aure.
"Toh Nagode "
"Kinga Aunty Aisha shi yasa nace ki sayi burne kin ga bari mu saka turaren"
Ai kuwa suka saka wani azababben kamshin aroosa. Na Ajmal incense ya tashi ko ina a cikin gidan. Ita kan ta kamar zata hauka sai yanzu take kara fahimtar traditional tribe na arewancin Nigeria wato har local perfume ake yi, kwalaben turaren humra ta bata guda uku, bayan na turaren.
"Naji kamshin Arabia perfume, amma ki hada da wannan zaki dadin shi, Ajmal incense ina sayarwa ko ina ina kaiwa a Nigeria har da kayan gyaran jiki. Ga wannan ma sabulu ne kina wanka da shi, nan sati kafin zuwan me gidanki zaki gaya min yadda kika ji dadin shi, sannan duk da naga kamar likita ce kiyi hakuri ki hada na infection, akwai kawata Maman ZEEY me kayan mata zata kawo Miki zumar ta ki fara sha, kina na biyu ga gyaran jiki ga na Infection zaki ji dadi "
Ai uwar mahaukata eh mana likitan kwalkwal kan ai uwar mahaukata ce, shiga daki tayi ya kwaso kusan dubu sha biyar ta bata.
"Kawai a hada min kome, sai na fara gwadawa" ita a tunanin ta kar ta amsa a ga kamar bata da niyya ne dan haka ta bada kudin.
Haka kayan Abincin da suka sayo da kayan kome yarinyar nan sai da ta dibawa Aunty Maryamu, domin a zuwa gidan da tayi ta karanci wani abu, kamar ita Aunty Maryamu kudin ta yake aiki a gidan Officer yana hakime shi yasa kome ta saya bibiyu, tana shigowa kuwa ya cire musu nasu.
(Wani dabi'a da ya burge ni a wurin Titih ba wai dan yana labarin kanzon kurage ba a'a duk yadda zaka yi labari ka fadi dabi'ar mutum kyau, akwai wacce na sani da wannan halin wallahi sabida ita nayi rubutun da kuma dauko kabilar ta, yarinya ce me babban hali idan na cire sanyi a cikin yanayin ta toh tabbas tana cikin matasan yan matan da ba zan manta da alkhairin su ba)
Wallahi da Aunty Maryamu ta ga kayan su.
"A'isha zaki samu a bakin duniya kina son a zage mu ne?"
"No kawai nayi ne domin Allah so don Allah ki amsa karki dawo min da shi."
Haka ta amsa tayi godiya ita da Faridah.
Duk da basu nuna kwadayin su ba, amma kuma kyautar tazo musu a bazata, shi yasa bayan sun koma gida suka mata hadin kayan sama da dubu sha biyar dinta Faridah ta hado kayanta, ta dawo gidan dan ta ware mata nata dakin. Sai wani daya daban da aka gyara shi daga yanayin gyaran dakin da kome da ta saka zai fahimtar da kai ta warewa Zayn ko zai zo ba zata.
Har dare babu shi, har kiran mahaifin ta ya shigo mata a kan fuskar ta zaka fahimci ba shi take bukata ba, dauka tayi a nutse suka gaisa sosai. Sannan ya ce mata.
"Kin ga dai yadda kika samu Kanki toh ki godewa Allah ki godewa Zayn Malik, domin ba dan shi ba, baki isa fahimci da yanci irin na yau da kika samu ba, wallahi ki godewa Allah da ya hada ki da Zayn domin wayo da dabarar ki bai isa baki shi ba, shi din wani haske ne a rayuwarki. A'isha irin Zayn duk wacce ta same shi bata bukatar boka da malam domin Allah ya bata wanda zai share mata kukan ta. Ina baki shawara da karki sake kiyi abinda zai bata mishi rai domin wallahi ba zan iya kare ki daga abinda zai biyo baya ba, kin ce kina bukatar Right Man ko?....
```Albishir ku.. kuce min goro...ko kusan S.squar Fashion &More
Sun kuma kawo muku ingantattun kayan su masu kyau da rahuwasa...
Turaren wuta na zamani.
Milk candy
Hijabs da gowns tare da kayan Yaran ku masu kyau da inganci zaku iya tuntubar wannan number👇🏾💃🏼Http://wa.me/+234 703 003 7697```
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/1, 9:12 PM] Queen: Chapter -55
Duk sai maganarsa ya kashe mata jikin ta, haka ya gama mata faɗa, sannan ya kashe wayar, bin wayar tayi da ido kamar tana son hango wani abu a cikin wayar, amma bata kuma wani abu ba, ajiye wayar tayi tana jiran wayar Zayn, har kusan sha biyu, ta kwanta wanda kuka ne kawai take yi, ya dace ace gobe ta fara aiki, amma yadda ta ga rana haka taga dare. Tana kuka har aka kira sallah farko.
Sannan ta tashi tayi raka'atul fijr, tana wurin har aka yi sallah, ta tashi ta gabatar da sallah ta koma ta kwanta, zazzaɓi ya ce Assalamu alaikum, har gari ya waye bata fito ba. Haka yasa da Faridah ta gama kome ta leka dakin ta.
"Aunty lafiya kuwa?"
"Bani da lafiya ne"
"Meke damun ki?"
"Zazzaɓi" ta fada fita tayi ta kira Adam ta gaya masa, shi kuma ya kira Zayn ya gaya masa bata da lafiya fa.
"Kaita asibitin da yake cikin asibitin kar kuyi amfani da sunan ta ku saka Mrs Malik"
"Ok sir"
Kiran Faridah Adam yayi yace mata.
"Ta shirya gani nan zan kaita asibiti "
Yana kashe wayar Zayn ya kuma kiran shi.
"Ka isa gidan ne?"
"A'a ina hanya ne"
"Ok"
Kashe wayar yayi.
Tana kwance taji"zuuuuuu" bude idanun tayi da kyar tayi picking ko screen din wayar bata duba ba.
A shake ya ce mata.
"Meke damun ki?"
Fashe mishi tayi da kuka.
"Da ka jira an gaya maka na mutu sai ka zuba ruwa ka sha! Me yasa ka tsare ni?"
"Kin ga za a zo a kai ki asibiti ki nutsu"
"Wallahi ba zan je ba gara na mutu."
Ta fada a tsiwace,
"Ki tashi nace miki " kashe wayar tayi baki daya, kuma koda Faridah tazo fir Aisha fir taki tafiya asibitin tana cewa.
"Ba zan je ba ki gaya masa ya tafi aikin shi "
Duk yadda suka so tazo su tafi asibitin fir taki yarda, ta ma ki yarda tayi magana da Zayn din wannan abin ya bashi haushi, ga rashin jin magana ga taurin kai, har bakin kofar Faridah tazo da wayar tana mata magana ta ce mata.
"Kice ba zan amshi wayar ba ya tafi abin shi bana son jin Muryan shi"
Dakyar take numfashi sai uwar Masifa, yana jin ta kashe wayar yayi hankalin shi idan yayi dubu sai da ya tashi gashi ta kashe wayar.
A daren ranar ya nime jirgin addis Ababa domin ba zai samu na Nigeria ba sai ranar Monday, bai tsaya wani dogon shi ba, ya biyo jirgin.
Karfe tara na safe suka sauka a Ethiopia, zuwa sha daya na rana ya biyo jirgin Lagos, sai sha biyu na dare suka sauka. Kallon agogon hannun shi yayi ya nime na Kano, yana jin din wani karin lokaci kamar za a gaya mishi ta mutu, karfe biyu na dare suka tashi kafin nan ya yi waya da Adam ya gaya mishi.
Aikuwa babu bata lokaci ya nufi airport, ya zauna jiran shi karfe uku da hamsin da takwas suka sauka.
Yana sanye da bakaken kaya, har da facing cap, sai jacket da ya daura.
Amsar kayan shi yayi yana faɗin.
"Barka da zuwa sir"
"Ya jikin A'ishah?"
"Wallahi na tura mata Maryamu amma taki magana, shine muka yiwa wata Nurse magana tana jin mun yi mata magana ta birkice mana, am sorry sir kafin nan dai suman ta biyu" shiru yayi yana kallon waje. Haka suka iso barrack din ana kiran sallah farko, da wani irin sauri ya shiga cikin gidan, kamar zai tashi sama. Yana shiga ya same ta a kan cinyar Aunty Maryamu tana shafa mata ruwa.
Daukar hijab dinta yayi ya saka mata, a hankali ta bude idanunta, cikin dan sauran kuzarin ta ce mishi.
"Live me alone, ka rabu dani nace. Kai mugu ne da kan shi ya sani bai damu da..." Ta kuma dauke wuta.
Da sauri ya dauke ta suka fito asibitin su na sojojin suka wuce, a nan aka saka mata ruwa."
Yana karewa aka kuma saka mata wani, masalaci ya wuce amma kafin nan yaki yarda wani likita namiji ya duba ta, sai mace.
Sai da yayi Sallah ya rama na kan shi sannan ya dawo dakin ya same ta tana barci.
Gida ya dawo yayi wanka sannan ya koma asibitin.
Har lokacin yana kallon video din yadda take sha. Dauke kai yayi. Wayar shi ce tayi kara ya dauka.
"Ya jikin ta?"
"Uncle zan kira ka rigani, da sauki tana barci. Please don let Hajiya know ina nan ban gama aikina bane wannan ma dan na dauki nauyin ta ne a kaina da ba zan dawo ba"
"Yana da kyau ka kula da ita don Allah"
"Insha Allah"
Bayan sun gama waya ya cigaba da zama wurin nine aka kawo abin karyawa daga gidan Adam, da babban kafet shimfidwa yayi ya zauna yana kallon Adam da Faridah.
"Kanwar matar ka ko?"
"Eh suna tare da Madam A'isha ne"
"Ok"
Abincin ya zuba ya fara ci yana kallon agogon shi.
"Ka tambayi Nurse din nan karfe nawa zata farka?"
"Ok" fita yayi Faridah itama ta fito ta zauna a waje, shigowa nurse din tayi suka kara duba bata, sannan ta ce.
"Insha Allah zata farka yanayin jikin ta ne yayi laushi insha Allah zata farka very soon"
Tana gama maganar ta juya ta fita, kallon Faridah yayi tare da cewa.
"Jeki abin ki zan zauna a nan din" wannan shine first time da ya shirya spent all day a tare da ita, yana zaune har wurin ƙarfe daya bayan ta tafi sallah azhar bai dawo ba sai wurin biyu saura ya shigo dakin rike da manyan ledoji, kura mata idanu yayi har lokacin barci take, a hankali ya shiga da sallama a bakin shi, ajiye kayan yayi ya ja kujeran zuwa gaban ta, riko hannun ta yayi yana rintsa idanun shi yayi yana hango abinda take a hankali ya zare hannun shi daga cikin nata, ya ce.
"Me yasa?"
Bude idanun tayi tana kallon shi kamar tasan tambayar da yake mata nan kuwa bata san me yake tambayar ta ba tace mishi.
"Am sorry"
Ta kuma Lumshe idanun ta.
"Hey wake up!"
Ya fada yana jijjiga ta.
"Ba zaka kuma share ni ba? Nasan ni mai laifi ce amma don Allah kar ka kuma wofantar dani"
"Is okay"
Ya fada mata yana kallon yadda take kara niman komawa barcin ya sashi, kama hannun ta yana shafawa.
A hankali ta kuma bude idanun tana jin kwalla yana cika idanun ta.
"Tashi ki yi brush ki ci abinci kiyi sallah"
"Hmm" ta fada tana kara lumshe idanu ta.
"Tashi nace ba hmm ba"
A hankali ya taimaka mata ta tashi zaune, fita yayi sai gashi da Nurse aka kuma duba ta, sannan suka bashi umarnin ua bata abinci da magani, ban daki ya kaita ya ajiye ta sannan ya haɗa mata ruwan dumi.
"Me zaka yi?"
Banza yayi da ita ya fara kokarin cire mata hijab ta buge hannun shi. Bata rai yayi domin ya fara lura washi takewa wannan renin hankalin dan haka da karfin tsiya ya cire hijab night dress din shekaranjiya ne a jikin ta.
Da Karfi ua cire rigar ya cillar a gefe, ta kai hannun ta dukkan biyu ta kare kirjin ta.
Tsaki yayi ya fita sai gashi da soso da sabulu, yana shiga ya rage kayan shi. daga shi sai farin singlet da army trouser, ya zuba mata ruwa ya fara kokarin mata wanka.
"Please ka bani zan yi da kaina don Allah"
Bai bi ta kanta ba ya fara mata wanka, hawaye na zuba mata kamar yarinya karama haka yake wanke ta, hannun shi ya kai waist dinta yaja pant dinta kasa ta lumshe idanun ta, a hankali ya shiga wanke mazaunin ta zuwa cinyoyin ta. Kura mata Idanu yayi yana ganin yadda karfin ta yake rawa.
Tsintar kan shi yayi da kokarin kauce hanya. Tuna abinda ya gani ya sashi daure fuska kamar an zage shi.
Haka ya mata wanka tass, sannan ya fito ya dauki sabon pant din ta da bra mara kauri sabida kar ya dame ta. Sannan ya ajiye mata ya zuba mata ruwa ya fito, yana fitowa Aunty Maryamu tana shigowa ita da Faridah, ganin yadda yake kad'e kafar wandon shi da hannun shirt din shi dake me dogon hannu ne yana ganin suna kallon shi yayi fuska ya ce musu.
"Tana fitowa". Sannan ya fita, can kuwa ta fito idanun ta yayi jajjur.
"Ya jikin ki A'isha?"
"Da sauki sosai"
Abin sallah ta dauka ta fara sallah, tana idarwa ta kuma sauke wanda yake kanta, sannan ta koma mike da zata sauka daga abin sallah. Zata saka kafarta a kasa ya daka mata tsawa.
"Becareful da saka kafarki a ko ina anyhow?" Tsayawa tayi ya karaso ya tura mata takalmin ta, ta saka tana tura baki.
"Ni a daina min abu kamar wani child"
Ko inda take bai kalla ba, ya dauki plat ya fara zuba mata faten wake, gashi an saka hanta da kwai dafaffe da alayyawu.
Zama yayi akan kujeran da yake facing ɗin shi, ya fara bata kunyar su Aunty Maryamu, kin amsa tayi tana nuna mishi su da idanun ta.
Tsuke fuska yayi ya ce.
"Ki bude baki" yadda yayi maganar yasa ta fara bude bakin ta, tana amsa har ya ga ta koshi. Sannan ya bata ruwa ta sha. Ganin zata kwanta ya sa shi ce mata.
"Zauna."
"Aisha bari mu tafi sai dare"
Tashi yayi ya ciro 3k, ya mikawa Faridah.
"A'a ka barshi."
"Faridah zoki amsa"
Ba musu ta amsa, suna godiya, tana kallon shi ya mike ya rufe kofar , sannan ya cire rigar shi ya zauna. Ya cire mata hijab din ta, yana cire mata ya d'aga rigar jikin ta ya fara shafa saman cikin ta, riƙe hannun shi tayi tana faɗin.
"Please"
"Kin manta lokacin da kika bawa dan akuya can ni kuma kina hana ni, na bukaci ki bani wani wurin ne na biya bukata na?"
Kasa tayi da idanun ta, tana jin kwalla na cika mata idanu.
Yadda yake shafa cikin ta ya sata jingina da bangon tana jin shi yadda yake mata, a hankali ya isa ramin cibiyar ta. A hankali ya kai bakin shi wurin ya hura iska a cikin shi, tsintar kan shi ya yi cikin ko in kula ya sumbaci wurin yana sauke wani narkaken nishi ya sauke a wurin yana lasar wurin, hannun ta mara cannula ta kai kanshi tana shafa tare dan danna kan shi, tana sauke wani irin ajiyar zuciya.
Tura kan shi yayi cikin rigar yana me sumbatar kirjin ta har zuwa tsakiyar kirjin. Wani irin runguma ya kai mata, itama rike shi tayi tana sauke numfashi kamar zata shid'e. Jan bra tare da sauke mata wani deep breath me zafi zafi da sanyi sanyi, ya kai bakin shi kan nippy din ta, kamar wani me jin yunwa ya cafke bakin...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/2, 9:13 AM] Queen: Chapter-56
Baki daya ya zame mata baby, tunda ya cafke boons dinta ya gigita mata lissafi, rike hannun shi tayi cikin sarkewar murya ta ce mishi.
"Tsakanina Ubangiji nayi tuba domin shi don Allah kayi hakuri wallahi ba zan iya komawa da baya ba?"
Cire kan shi yayi cikin rigar ta.
Ya shiga shafa bakinta yana kallon kwayar idanun ta da suke rine.
"Me kika dauke ni?"
"Ban dauke ke ka kome ba amma ina hada ka da Allah kar ka nime wani abu bayan haka"
"Ok" ya mike tare da ɗaukar rigar shi ya saka tana kallon shi, ya juya ya dauki kujeran ya juya mata bata, can ya ciro wayar shi ya fara latsawa, ko minti biyar ba ayi ba aka kira shi, dauka yayi yana me faɗin.
"Judaal ya kike?"
"Lafiya lau, kana kaduna ne?"
"A'a bana nan ina Copenhagen ne, lafiya?"
"Ok dama zan gaya maka ne zamu zo gidan Hajiya hutu ne next week, amma tunda baka kaduna zan roki Dad ya tura mu wurinka a Denmark"
"Denmark zaku zo kenan? Wow Baby sai kin zo"
"Insha Allah" ta fada tana dariya nan ta shiga mishi shiririta yana biye mata ba wai ya biye mata dan yana jin dadin hiran ne ba, kawai ya kuntattawa Aishah ne. Kuma yayi nasaran haka domin tashi tayi ta nufi ban daki ta fashe da kuka, duk da ta kunna fanfo, haka bai hana shi jan Judaal da hira ba, tana gama ta fito ta kwanta tana jan numfashi sama sama, juyawa yayi ya kalle ta.
"kina da matsala ne?"
Murmushin yake tayi sannan tace.
"Babu"
Ciro wayar ta tayi a kasar pillow. Layin mahaifiyar ta, ta kira cikin farin ciki da kewar juna Uwar ta ɗauka.
"Ritah ya kike?"
"Lafiya lau" a hankali ta fashe da kuka, kuka take sosai tana karawa.
"Ritah lafiya kike kuka?"
"Mom ina son ganin ki ne" juyawa yayi yana kallon ta tabbas mata dangin shaidan ne, yana najin yadda take zuba shagwab'a da iyayi. Yadda take maganar very unique, juyawa yayi ya kalle ta yes Aishah tana cikin matan da za a sasu house material, baki daya daga yanayin yadda take rikici wa maman ta yasa shi manta waya yake da wata karshe kashe wayar yayi, indai da irin wannan yanayin a tare da ita Billahi ta gama da shi yana mutiwai son ganin mace tana narkewa da shagwab'a, yana son yaga tana rikicin banza mara kadari, shi yasa iya hakurin da yayi akan wayar da suka yi kwanaki, amma wallahi yayi imani da Allah idan tana narke shi har wani ji yake kamar ba shi ba, irin like king mace tana mutuwa a kan shi.
Daura kafa daya yayi akan daya, yana sauraron ta.
"Oho kizo ki dauke ni nace Maam, don Allah" ta fada cikin matsanancin kuka, irin na yaran da suke fama da rikicin ciwo.
Wani watsi tayi ta mayafin da aka rufe da shi, tana kuka yadda take motsi kaf jikin ta shaking yake, tashi yayi ya koma kan gadon ya zauna tare da tallafeta a kirjin shi, ta cigaba da wayar ta.
Idan taji haushi ta kama dukar shi a kirjin. Wani irin abu yaji yana yawo a tsakiyar kan shi yana kara jin kamar ya shige jikin ta ya huta da ganin ta haka.
"Hello John! Kai ma ina niman ka shine ka tafi ba sallama." Fisge wayar yayi ya kashe baki ɗaya.
"Baki da lafiya idan kika bi na waya kan ki ciwo zai yi."
Ya fada fuskar shi a haɗe, dole tayi kasa da idanun ta, ya koma ya cigaba da wayar shi baki daya ya manta da ita a dakin ma, kuma wani ikon Allah, wayar shi yake amma kome kankantar motsi idan tayi akan idanun shi, kasa kasa yake kallon ta yana wayar shi. Yana lura da ita wani shegen fitina take ji da shi dan haka ya a ran shi ya ce mata.
Ki kare kalau.
Da dadre tuwon semo aka kawo musu miyar kuka da ta ji kayan kamshi, haka ya zuba mata tana kauda kai tana shirme da wayarta haka ya dura mata sai da ta koshi, sannan ya kyale ta.
Dake an kuma saka mata ruwa sai gashi har zuwa karfe biyu yana aiki da wayar shi sai daya da rabi ruwan ya kare ya cire ya kwanta a gefen ta, yana sauke ajiyar zuciya. Kwanciyar shi ya maita da saman shi. Sannan ya ja mayafi ya rufe ta, da asuba likitan tana shigowa ta same su manne da juna, juyawa tayi ta fita abin ta. Toh bata ga ma amfanin jinyar ba domin ciwon shi ne kuma yana zuwa ta warke dan haka ta ajiye musu sallama..
Suna idar da sallah safe domin dai sai da suka makara, sannan nurse tayi knock.
"Yes"
Shigowa tai ta gaishe shi, sannan ta ajiye musu sallama ta.
"Inji Dr Saliha" ta ajiye musu, dauka yayi ya duba sannan ya shiga hada mata kayan ta, yana gamawa ya kira Adam, bai dauki lokaci ba yazo.
Kayan ya fita da shi saman ya dawo ya rike hannun ta, kan a kafadar shi. Haka suka isa har wurin motar duk wanda ya kalle su, sai sun bashi sha'awa domin gaskiya sun dace da juna, shi bai girman da xa a ce zai kwareta ba, haka bata yi kankantar da za a ce ta mishi kankanta ba.
Dan haka ya bude mata baya zai rufe kofar ta rike hannun shi dan gama zai koma. Kallon shi tayi a shagwab'e.
"Ba zaka zauna a kusa dani ba?"
Wallahi matukar ya zauna a kusa da ita babu abinda zai hana shi matse ta, kallon gaban motar yayi ya nuna mata da ido, sauke kai tayi tana faɗin.
"Ok"
Daga haka ya koma gaba Abin shi, yana yawan kallon ta ta glass din gefen shi har suka isa gida. Da taimakon Adam aka kwashe kayan tana fitowa ta hango kwaɗo, ai kuwa ta fasa ihu ta koma cikin motar jikin ta yana rawa.
Murmushi yayi sannan ya bude daya bangaren ya mika mata hannu, mika mishi tayi ya rikota, tsabar tsoro kasa saka kafarta tayi a kasa. Cak yayi sama da ita ajiyar zuciya ta sauke ya wuce da ita cikin falon, sake baki tayi tana faɗin.
"Yaushe aka zuba kujeru haka?"
"Lokacin da kike son mutuwa baki mutu ba" ya bata amsa yana ajiye ta a kujera me zaman mutum biyu.
Sannan ya kwantar da ita, ya shiga cikin gidan ya samu ko ina an share an saka turaren wuta da alamu tun Jiya ne,.dan har dakin ta dawowa yayi ya dauke ta.
"Maybe baki kalli cartoon din princess and frog"
Gyada mishi kai tayi tana faɗin.
"Ban gani ba"
"Shi yasa" ya sauke a bakin gadon.
Rike hannun shi tayi tana mamakin yaushe aka yi wannan aikin tasan dai fita kasuwa suka yi dan sayan kananun kayan aiki daga nan take cewa Faridah zuwa jibi zata zo ta zaɓi kayan gado da kujeru.
"Zayn"
"Yes"
"Wadannan surprised din fa?"
"Abinda zaki saya ne na gani a rubuce shine jiya na tura Faridah da yayarta suka sayo miki nayi laifi?"
"Ko daya"
Ta fada tana sake hannun shi, ban daki ya shiga ya haɗa mata ruwa sannan ya dawo ya fara cire mata kayan jikin ta.
"Zayn baka jin kunya ne?"
"Ke kika san shi " yana gama cire kayanta yayi matukar kokarin dauke kai akan ta, ya wuce da ita ban daki, kamar jiya haka ya mata wanka sannan ya fito da ita, ya lullube ta, ya bude wardrob din ta ya ciro riga da wando, rigar off chest ne, me pink net. Sai wandon skinny jeans, ya ajiye mata.
Ganin kayan ta tayi na kwalliya.
"Me zaki yi?"
"Make-up "
Fita yayi ya nufi kitchen, ya mai da hankali akan daura mata abinda zata ci sai sallama Faridah yayi rike da basket da flask, haka ya amsa sannan ya haɗa na jiya ya wanke tass, kafin ya koma dakin da ya ajiye kayan shi ya ciro kudi ya saka a cikin kayan ya kawo mata.
"Ko zaki duba ta ne tana shiryawa ne"
"A'a sai an jima zan dawo"
"Shiga." Ya fada fuska a haɗe, shiga tayi ya samu tana kallon kwalbar humra ta rasa yadda zata shafa, amsa tayi tana faɗin."ga shi bai da wahala." Ta zuba mata a hannu. Ita kuma ta fara shafawa a hankali, tana bin jikin ta da shi.
"Ki shafa anan da nan, sai ki kuma shafa wannan a nan ki ɗinki. Aunty Aisha kun dace da Ya Zayn wallahi"
Murmushi tayi a kunyace ta rasa yadda zata mata bayanin babu aure da a tsakanin su amma tana tsoron irin kallon da zasu mata. Dan ba mamaki su iya ƙyamar ta, sai tayi shiru kawai.
Dauko wani zuma tayi ya bude bakin goran ta ce mata.
"Sha"
Ba musu ta bude baki ta sha, sannan ta dauki gumba.
"Idan kin gama karyawa ki sha wannan ki dama da madara ki sha."
"Ok Nagode sosai"
Har zata fita ta ce mata.
"Ki sa ya kawo miki fruit ki hada kiyi blending din su, sai ki zuba madara kina sha yau karki sha wani ruwa sai shi bayan kin gama fa, amma wancan na farkon kina shan ruwan tea zai fara aikin shi.
"Nagode "
Haka ta raka Faridah sannan ta dawo ta gyara dakin kamar bata yi amfani da shi ba, shima yana dakin shi ya fito wanka. Dan Kwali ta saka tayi wani dauri sai ga gashin ta ya koma gefen kanta, sannan ta dauki wani flat shoe ta saka, ya nufi dakin shi. Yana goge jikin shi, towel din da yake kugun shi, ta ƙalla sau daya ta kalla bata kuma kallon shi ba ta ce.
"Bari na jiraka"
"Zoki tayani"
"A'a kawai xan jira ka"
"I hater nayi magana a ce min ba haka ba"
Cikin wani cat walking ta shigo dakin, tana raraba idanun ta a kasa, a hankali idanun ta ya kai kan towel din da sauri ta dauke kan ta.
"Zayn me zan maka?"
"Kizo gabana"
"Ok" ta fada jikin ta yana rawa bata san me zata gani ba, amma tana fatan kar Allah ya nuna mata abinda zai makantar da ita.
"Oya dauki mai ki shafa min kece kika kira ni da Baby haka kawai ina zaman lafiya na" daukar man tayi ta bude murfin ta kalla ita fa bata tab'a shirya wani ba balle kato irin Zayn.
"Zayn ban iya shirya kato ba wallahi "
"Haba da gaske?" Yadda yayi tambayar har cikin ranta ta bashi amsa domin bata zata haka da wata manufa yayi maganar ba.
"Wallahi da gaske ban tab'a shirya katon mutum irin ka ba"
"Ok from today you start your duties,, oya maza"
Yadda ta zazzago man ta shiga kwaba hannun ta zata shafa mishi ya ce mata.
"Ba dai a jikina ba, wallahi sai kin rage"
Murfin man ya bata ya katse man sannan ta fara shafa mishi jikin ta yana rawa.
Jin tafin hannun ta a jikin shi wanda ya hadu da dumin man da sanyi-sanyi ya haifar mishi da wata ƙatuwar kasala, yana jin yadda jikin ta yake rawa.
Haka yayi ta mulke shi da mai.
A hankali ya kai hannun shi kugun shi zai sake towel ɗin.
"Dan Allah karka cire" ta fada muryan ta yana rawa, kallon ta yake tana shafa mishi man jikin ta sai rawa yake. Dariya taso ta bashi ya dake. Haka yasa shi sai da ta zo gwiwar shi zata shafa mishi ya ce mata.
"Lap dina kuma waye zai shafa min a wurin"
"Zayn..." Ta kira sunan shi Muryan ta yana rawa.
"Ok ba zaki yi bane?" Ya tambaye ta yana shaƙar kamshin turaren da ta shafa. Wanda ta daura da shegen turaren ta nan.
"Zan shafa" ta fada kamar zata fashe da kuka.
Man ta lakuta, ya shiga tura hannun ta kan cinyar shi, wani irin ajiyar zuciya ya sauke lokacin da ta tabo bangaren siyasar duniyar shi. Wani shegen dauke wuta yayi, itama da sauri ta ciro hannun ta tana jin yadda ha damke kanta.
"Zayn na maka wani abu ne?"
"Nop cigaba" ya fada a kasalance domin tabo mishi wurin sai da yaji shi har tsakiyar kan shi.
Sake lakutar man tayi ta koma daya side din sai lokacin ta ji ta taɓa wani abu me kauri da ruwa ruwa a bakin, cak taji numfashin ta ya nime barin jikin ta. A matukar firgice ta d'ago kai zata yi magana ya sake mata towel ɗin, kin kallon wurin tayi me lumshe idanun ta. Kwalla na cika mata shi ita nata kaddaran kenan haduwa da maza marasa mutunci. By mistake ta kalli abinda sai da ta saka hannu a kan fuskar ta, ta fasa ihu kamar taga wani mugun abu.
"Don Allah kayi hakuri wallahi ba zan iya ba" d'ago ta yayi yana kallon yadda jikin ta yake rawa.
"Wai me ya faru ne?"
Kin bude ido tayi tana sauke wani irin shasheka.
Janyota yayi jikin shi ya hada ta da macijin da ta gani, tana jin shi yana yawo a kan cinyar ta.
"Zayn dan Allah kayi hakuri, wallahi is too worse to me"
Wani irin matse ta yayi yana jingina ta da bangon dakin ya shiga sake mata wasu hot kisses wanda yasa kafarta ya fara rawa kamar ba zai dauke ta ba.
Sama yayi da rigar ta cikin tsananin bukatar abokiyar rayuwa. Duk inda ta diga humran nan matukar ya kai hancin shi wurin, sai ya kai bakin shi ya tsotsa ya kuma hada da cizon wurin, ba cizon da zaka jiwa mutum ciwo ba,.a'a cizo ne na bala'in bukatuwa, kasa tabuka kome tayi tana faɗin.
"Ya Allah Zayn don Allah kar ka kashe ni"
Tafada tana me danna kan shi a kirjin ta. Kwaye rigar yayi baki daya, ya d'ago ya hada bakin shi da nata bayan ya dauke ta cak ya hada ta da bangon da kyau. Ya kai hannun shi bayan bra ya cire tare da wurgi da shi, wani bala'in romance yake da ita kirjin ta kuwa kar zai cinye ta,.yana jin yadda take fita hayacin ta. Yasa shi mai da ta gadon da sauri-sauri ya zare jeans dinta kasa, wani irin cirewa yai ya cilla can. Sannan ya shiga tsakanin cinyarta, yana me kara hade bakin su kamar zai zaro harshen ta waje, sake bude kafar tayi sabida ta manta halin da take ciki na bukatar shi kamar Hauka.
Jan gashin kanta take, tana kuka.
A hankali ya kai bakin shi ya cafke na Fulanin, yar mutane sai shiru. Yadda Zayn ya gurje kirjin ta sai da ta kusan shid'e mishi, ashe wasan bai kare ba. Domin so yake ya mantar da ita duk wani haukar da tayi baya, a hankali ya goge wurin da yake kal, sai jikar da tayi, sannan ya kai kan shi wurin. A wani Haukace ta fasa ihu tana kokarin kwace kanta, saboda head din da ya ke bata, ya saka ta jin kamar ranta yake fisga. Ta rasa me zata yi. Wani irin kuka ne wanda bata san daga ina yazo mata ba, tura kan shi tayi tana kara mika mishi rayuwarta, sai da ya ga ta fara kokarin sake mishi a jikin ta sannan ya janye kan shi ya ce mata.
"Meye fassaran sunanki" yana me hada bangaren siyasar duniyar shi akan wurin.
Cikin wani irin mazari ta ce.
"Har abada ba zan daina godewa Allah ba" a hankali ya rufe idanun shi, zai fara hake mata abinda ya gani a tare da ita yasa baki daya yaji yayi wani irin sanyi. Ya kura mata idanu abin yana yawo kan shi. Janye jikin shi yayi ya nufi baki gadon ya zauna tare da dafe kirjin shi da yake mishi zafi.
Ban daki ya wuce yayi wanka sannan ya fito har zuwa lokacin tana kwance kamar wacce aka yiwa mugun duka, domin jin abinda yake zuba a jikinta wanda ta jima da son zubda shi ta kasa yau sai gashi cikin ikon Allah Zayn ya zubda mata shi. Tana jin motsin shi taki yarda ta juya haka ya gama daga bakin kofar ya ce mata.
" Shiga wanka domin yau xan koma Copenhagen"
Jijjiga mishi kai tayi, yana fita itama ya shiga ban daki tayi wanka, ta madubin ban dakin take ganin gurbin sumbatar shi daura towel tayi, ta nufi dakin ta, ta shirya cikin doguwar rigar armless sannan ta fito ta zauna, sai lokacin ta lura da cika da batsewar da take.
"Ban da fita babu hijab, ban da hira sama sama har na waje yaji zaki'n Muryan ki domin haramun ne, and ban da kallon romantic drama, ban da kallon Porn videos, ban da zancen batsa da wani balle Aina'u bana son haka. Ban da shige shige, bana son hayaniya in my companion, bana son kawaye barkatai, daga Marar Adam da kanwarta bana son rigima a rayuwata.
Zan kira ki a duk lokacin da nake bukatar hakan, wurin aikin ki kuwa wallahi na samu wani dan iska na shiga harkanki zan ci uban mutum kowa waye uban shi, mijin ki yana nan tafe. And bana son yawan tambaya. Idan aka tambaye ki mu couples ne me kike gaya musu?"
Kasa tayi da kanta tace masa.
"Eh nake ce musu "
"Good girl" daga haka suka fara karyawa baka jin motsin kome sai ba ajiye kofi da cokali, suna gamawa ya dauki magani ya bata, ta sha sannan ya kwashe kayan da kan shi, ya kai kitchen.
Yana fitowa ya zauna a gefen ta.
"Ba zan wuce sati biyu ba dan aikina ya dawo baya ne, shi yasa da na gama na dawo ki kula don Allah idan baki da lafiya ki kula da kanki ba sai bazo ba"
"TOH" ta fada kanta a sunkuye, canza kujeran da yake zaune yayi ya mika mata hannu, ta shiga cikin hannun shi.
Shi kuma ya mai da ita cikin kujeran suka kwanta, yana shafa fuskar ta, har barci yayi gaba da ita. Sosai take barci sai da ya ga barcin ta sannan ya mike. Takardan ya dauka ya rubuta mata yar ƙaramar sako da yake harde da sunan ta.
*Ƙarki manta har abada Allah ba zai daina amsar godiyar ki ba, dan haka yi amfani da sunan ki wurin godewa Allah...*
Yours Mr Malik.....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/2, 3:57 PM] Queen: CHAPTER-57
Har ya nufi cikin gidan sai ya ga rashin dacewar barin ta falon tana barci, zuwa yayi ya dauke ta cak yayi cikin dakin shi da ita bai kwantar da ita a dakin ta ba, dakin shi ne ya kai ta. Yana kwantar da ita ya fito ya dauki wayar ta ya fara sauke mata tafsir da wasu abubuwan da suka danganci musulunci da musulmi, sai da ya sauke mata har da kundin tarihin wanda Daurawa yayi da lakcuci na maza da mata manyan malaman Sunnah da sauran abubuwan da ya dace, sannan ya tashi ya ajiye mata wayar a gefen ta. Zuba mata ido yayi yana jin wani al'amari me karfi akan ta, kishin ta ne kawai yake dawainiya da shi, a hankali ya shafa gefen fuskar ta. Har zuwa bakin ta yana jin wani karin nutsuwa akan ta.
Sai dai miyagun halayen ta da tayi abaya yasa shi jin ba dadi. Akan ta yasa aka ki gayawa Hajiya yana kano, yaki yarda ya gayawa kowa yana tare da ita,
Nana Eesha she meant to himself, shi dayan shi baya son ta rabi wani ma balle takai ga sun yi magana, sumbatar goshinta yayi yana faɗin.
"You are amazing to me, my miracle"
Duk da sunan cartoon ne amma yaji ya kira ta da ita din ce, al'ajabi s gare shi. Abul shine sila tabbas idan har suka haifi d'a da ita sunan Abul zai saka mishi (😒😏🤔cin amana dai ba kyau)
Haka ya kalli agogon shi, sannan ya mike yana murmushin ƙarfin da ya samu, ko Hajiya da aka ce bata da lafiya bai birkice ba, amma tana kashe wayar ta garin kiran Adam ya kira Uncle Bashir yana masifa.
"Zayn waye zan bawa wayar?"
"Uncle yarinyar nan ne kasan tana ƙarƙashin kulawar sojojin sabida wancan dan iskan "
"Ok toh Allah ya bata lafiya "
Daga haka ya kashe wayar, dan jidali da Masifa sake kiran Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Ya kayi magana kamar ba damu da rayuwar ta ba"
"Toh yau naga jidali, Allah ya bata lafiya fa nace, ko zan zo ne na rungume ka ina taya ka jimamin bata da lafiya?"
"Wannan ba halin kwarai bane" ya kashe wayar yana mita.
Fita yayi a gaggauce ya nufi inda ya ajiye kayan shi yana me dauko key din gidan ya dauki na shi ya fita daga gidan. Adam yana jiran shi, airport ya kai shi ya samu jirgin ya kusan tashi.
"Nagode insha Allah ina gamawa zan dawo "
"Allah ya dawo da kai lafiya" sannan ya juya ya koma wurin aikin shi.
Ajiyar zuciya ya sauke lokacin da ya samu shiga jirgin, ya zauna ba a wani dauki lokaci ba suka bar ƙasar.
**
Bata tashi ba sai karfe daya na rana, ta tashi tana kallon ko ina sai wayar ta. A hankali ta sauko a gadon jikin ta yana mata ciwo, ban dakin shi ta wuce tayi sabon wanka, ta fito da towel din shi ta nufi dakin ta. Ta shirya. Fitowa falon tayi taga Faridah tana barci. Kitchen ta wuce ta fada musu jollof din cuscus da yaji kayan lambu, sannan ta musu yar farfesun kifi.
Suka fara ci, har suka gama sannan suka fara hira sai lokacin ta lura da abinda ya sauko mata, taga sakon shi a falon dauka tayi ta saka a bayan wayarta so take ta kebe ita ɗaya ta duba.
Tun bai yi nisa ba tana Masifar kewar shi, sai dai halin Zayn sai shi. Tun daga ranar ta mai da lokacin ta ya zama na aikin gaban ta ko azkar koda tana wani abun ne, dake ta dauki aniyar gyara sam ta cire kanta akan sex da dangin su.
**
Malam Abul yana can yana niman Titih, haka ya tafi har Edo kwanan shi biyar ya dawo cike da haushi ya kasa samun gidan su, yana zama a dakin shi bayan ya fito wanka.
Kiran layin Zayn yayi baya shiga jifa da ita yayi sai da ya kwanta yayi barcin gajiya sannan ya shirya ya dawo cikin gida, yana sauraren hiran Ummin shi.
"Eh ai maganar auren shi muke ta kokarin yi yaki ya nutsu gara auren ko zai nutsu ya daina tsalle-tsalle."
Kallon kan shi yayi shi ba biri ba amma ana mishi kallon birin idan ba biri ba waye yake tsalle-tsalle.
Komawa yayi ya zauna a kofar gidan su, yana cika yana batsewa sai yaci mutuncin Nanu zai dawo ya same shi.
Hango Uncle Bashir yayi ya nufe shi cikin jin haushi ya ce mishi.
"Uncle ta ina nayi kama da biri?"
Kallon shi yayi sama da kasa sannan ya ce.
"Hajiya Umma ta gaya maka ko?"
"Ina Hajiya Umma, dube ni fa? Wai kamar ni za a yiwa auren dole na daina tsalle-tsalle kamar biri "
Rike baki Uncle Bashir yayi sannan ya ce mishi.
"Ai ina ga mafi birin ma, sai kace birbiri"
"Zaka kuma gaya min magana, ina zan samu Zayn ne nayi ta kiran shi ya ki shiga "
"Yau wata rana?"
"Talata "
"Insha Allah yana nan tafe sati na sama."
"Allah ya kawo shi lafiya zai shiga gaba ne ya taya ni niman Aisha Abdul Ganiyu, naje nimanta ban same ta ba"
Shiru Uncle Bashir yayi sannan ya ce mishi.
"Wai da gaske sonta kake?"
"Eh ina sonta domin jahadi ne babba auren irin ta kuma tana son tayi rayuwar yanci amma bata samu ba"
Kura mishi idanu yayi sannan ya ce mishi.
"Ka hakura da ita zai fi maka kwanciyar hankali, domin akwai dimbin damuwa akanta"
"Ba zai yiwu ba kenan samun ta?"
"Ba zance maka ba, amma gaskiya ina ganin kayi hakuri" daga ya wuce cikin gidan, nan a bar Abul cikin damuwa.
*
Sati daya da komawa suka cigaba daga inda suka tsaya, wani lokacin idan suka fara hira sai barci ya dauke ta, gashi ta fara zuwa aikin ta kullum tana hanya, bata da wani damuwa sai na kewar shi da yake dawainiya da ita, shima a can haka ne, idan suka mannu a waya kamar zasu cinye kan su da hira kawai.
A haka ya samu sati biyu a na uku ya dawo yana dirowa ya kai tarkadun shi babban headquarters din su, ba tare da wani abu ba, suka kuma tura shi garin Warri acan ya kwashe wata uku da sati Uku sannan ya dawo ya wuce Kaduna.
Wayyo Allah Hajiya kamar ta goya shi, haka tayi ta hidima da shi ita da Mama take jin.kamar ta koya shi.
Yana kwance yana waya da Titih da take office, ta gama ganin marasa lafiya, sai juyi take a kujerar ta.
Tana narka mishi shagwab'a.
"Bab..."
"Kin manta yadda muka kwashe wancan zuwan nawa da kika ce min Baby toh wallahi idan na diro ba zai mana kyau ba domin zan tabbatar da i'm baby"
"Kai Zayn meye na wani jan magana kasani jin kunya wallahi kai dai sai gyaran Allah a fuska you look innocence amma baki daya a cikin ka kai din na musamman ne"
Ta fada tana juya kujeranta dan tabawa kofar baya ne, a hankali ta juya a matukar firgice ta ce.
"Dr Asif!"
"Dr Aisha, dawa kike waya?"
Daure fuska tayi ta ce mishi.
"Mijina akwai wani abu ne?"
"Look Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades, nasan kome akan ki baki da aure, so kawai mu bude shafin rayuwa "
Wayyo Allah wani irin yanayi Zayn ya shiga yana kwance ne amma bai san lokacin da ya tashi ya fara niman riga ya daura akan farin singlet din jikin ba, dama bakin wando ne a jikin shi,.yana fitowa takalmin shi ta yawo a cikin gida ya sura yana kad'a key motar shi dan masifa ko wayar bai dauka ba, ya nufi wurin motar shi yadda ya danna horn baki daya mutanen gidan sai da suka fahimci yana cikin matsanancin bacin rai, dan haka a guje aka bude mishi kofar gidan ya fita a masifar gudu kamar zai tashi sama from kaduna to Kano.
**
"Idan kasan wani abu a kaina sai me? Kaga malam bar min office dina" ta nuna mishi hanya, jan kujeran gaban table din yayi yana faɗin.
"Waye ya kai ni da zaki gaya min kina da mijin, kin ga sauran staff din nan muna good time da su, idan har kika min ihu aikin ki zaki b'ata."
Mikewa tayi tana hada kayan ta. Bata ce mishi kome ba domin bata son magana, tsoron ta kar Zayn ya haukace mata. Cikin sauri ta wawuri wayar ta.
"Kin ga tun daga lokacin da kika fara aiki idanuna suke kanki, ki bani hadin kai zaki sha mamaki"
Jikin ta ne ya dauki rawa, ta gyara zaman hijab din shi bayan ta kira Adam.
"Please kazo ka ɗauke Ni"
Takowa ya fara har inda take tsaye ya kai hannun shi zai tab'a ta, ta juya ta dauke shi da mari wanda shi kan shi bai san zata iya ba.
"Fita min a Office dina" ta fada da ƙarfi.
"Kina mare ni yar iska?"
Ya kai hannu zai dake ta, bude kofar aka yi wasu nurse ne sun shigo lokacin ta kare fuskar ta a kenan.
Komawa da baya suka yi sun san halin shi yanzu ya ja musu ja'iba, dan haka suka fita kallon kofar tayi a tsorace. Jikin ta yana rawa. Lashe bakin shi yayi yana faɗin.
"Kina mare ni? Hmm sai na baki mamaki zan ga wanda ya tsaya miki"
Ya kai hannun shi zai riko hijab din ta ta dauki laptop ta maka mishi a Goshin sa.
Baya yi yana ihu ita kuwa ta dauki jakarta ta fita da gudu, a guje ya bita ina jama'a sai bin sun da ido, fitinannen mutum ne, idan kace zaka yi magana karshe ya kulla maka sharri a kore ka.
Allah da ikon shi sai ga Adam, taga yadda take tikar gudu Dr Asif yana bin ta da gudu, sauka yayi a motar ya tare ta.
Bayan shi ta koma.
"Kawo min yar iskar yarinyar nan naci ubanta"
"Me ya faru" ta kasa magana cikin takaici da kuka ta ce.
"Ka kira min Zayn"
"Yau zaki bar asibitin nan na rantse da Allah"
Haka ya gama zagin ta Adam ya ce ta tafi mota.
Zuwa yayi ya riko kafadar shi.
"Ban san me ya haɗa ku ba, amma kayi a hankali mijin ta mahaukaci ne a cikin sojoji ma shi din uban mahaukata ne"
Daga haka ya koma motar ya kawo ta gida, tunda tayi sallama ta wuce dakin ta, bata kuma fitowa ba.
Tafiyar awa daya yayi ya shigo garin kano, idan kaga yadda yake tukin ganganci sai ka razana domin kamar xai bar duniya haka yake jin shi.
Yana isa asibitin abinda ya fara yi mahaukacin parking hango wata mashin yayi irin roba roban nan, jan kacar ta yayi ya dauke a hannun shi, sannan ya shiga cikin asibitin da tambaya da bala'i ya isa office din Dr Asif ya saka wata mace mara lafiya a gaba yana matse ta.
"Kai ne Asif ko?"
"Malam fita min a Office" wani wawan naushi da ya sakar mishi yasa shi zubewa kasa da hakora biyu. Warware kacar yayi ya shiga tsula mishi bulala. Zane shi yake kamar Allah ya aiko shi, domin idanun shi ta rufe naya ganin gaban shi. Sai da ya mishi dukar kawo wuka ya dawi gaban shi ya daki wurin.
"Dan Ubanka Yarinyar rayuwata ce! Aisha Rayuwata tace ka sake ka kuma kallon ta sai na tsiyayye ruwan idanun ka" sannan ya fita yana sharfe zufa kai kace aikin arziki yayi nan kuwa tisa bawan Allah yayi da duka.
**
Tun da tayi sallah bata iya cin abincin ba, sai kuka da take yi baki daya tsoron fita ma take, dan wallahi Allah yayi yawan mutanen da suke mata magana bata amsa musu. Karar mota taji gaban ta ya fadi. Tana zaune a tsakiyar gadon ta ji yadda yake kwala mata kira. A hankali ta fara kokarin sauka a gadon har ya iso koridon da zai kawo shi dakin ta, tana kallon shi ta net ya zagayo kofar da sauri ta sauka ta nufi kofar ya bude kafar, fadawa tayi jikin shi tana shashekar kuka.
"I'm scare" rungume ta yayi yana jin zuciyar shi tana sauka kasa cikin wani hucky voice ya ce mata.
"More than you" ya kara rungume ta, baki daya bai zaci zai ganta haka ba.
"Bai miki kome ba?" Ya tambaye ta.
"Bai min ba sai marin da ya min" d'ago kanta yayi ya kalli wurin .
"Sorry nur"
Kara mai da kanta tayi kirjin shi tana sauke ajiyar zuciya.
"Alhamdulillahi kana tare da ni" shafa bayan ta yayi yana faɗin.
"Har abada zan kasance dake, fata na ki rike min kanki"
Janye ta yayi yana kallon rigar yayi bom short ne na skirt, sai farin singlet na mata, kallon yadda Kirjinta suke tantsar tantsar.
Sumbatar goshinta yayi yana faɗin.
"I miss you, kin ci abinci?"
"Nop ina jin tsoro"
"Gashi ban fada ba a gida ba, kuma ba zan iya komawa ban yi shagali da friend dina ba"
"Zayn bakyau fa haramun ne"
"Allah zai yafe mana idan muka yi sallah muka roke shi"
"Hmm wayo dai zaka, amma Allah ya ba a mishi dabara"
"Zaku kore Ni ne?"
"Hmm" ta ce mishi tana jin yana tab'awa ta cikin rigar.
"Zayn"
"Zaynuwa ya?"
Dariya ta saka mishi tana dukar kirjin shi.
"Zayn wato nice zaynuwa?"
Wani runguma yayi mata yana shafa bayan ta.
"Mmmm"
Ya ce mata yana juya kan shi a kirjin ta.
"Zayn yunwa nake ji wallahi" ta fada tana zare idanu.
"Muje"
Haka suka fito ta samu Faridah bata nan, dariya tayi suka shiga kitchen, ta dauki shinkafar tuwon ta jika tana faɗin.
"Tuwo miya kuka zanyi" yadda ta fadi kukan ya bashi dariya ya ce mata.
"Not cry soup bohba soup zaki ce"
Tura baki tayi tana faɗin.
"Nayi kokari amma ai, look na iya ina kwana kin tashi lafiya."
"Aikuwa kin iya toh maza gama abincin naci cinye ki domin yau xan koma gida"
Kallon shi tayi bata fahimci abinda ya fada ba sai gida da ya fada kawai.
"Zayn you insane me"
Jan kumatun ta yayi ya kai bakin shi kunnen ta. Ya rab'a mata abinda ya fada da hausa, wani zaro idanu tayi ta ja da baya.
"Zayn haram"
"Ok" ya fada bayan ya dawo da ota wurin sink din tana wanke kayan yaji, yana bayan ta hannun shi yana kirjin ta juyawa tayi ya mai da hannun mazaunin ta. Kallon shi tayi tana faɗin.
"Kai dai ka shiga uku sake min bom-bom dina"
Turo mata baki yayi yana faɗin.
"Meye zan yi da abu sai kace an.cika ruwa a cikin shi"
"Eh na yarda" ta fada bayan ya juya mishi baya, da gangan ta shiga juya kugun tana waka, har da rawan su na Yarbawa, yadda take juya mazaunin yasa shi dauke wuta.
Kamo ta yayi yana me hada da freezer.
"You are driving me crazy."
"Ok let me stop driving you..."
Bakin ta ya kaiwa cafka, yana d'aga ta. Yana me zakulo harshen ta yana tsotsa...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/2, 7:55 PM] Queen: Chapter -58
Wasu azazzaben kisses yake sake mata kamar zai cinye ta, a kitchen din ma kamar zasu rusa kome na cikin shi, sun jima kafin ta tuna cewa tana aiki. Kwace bakin ta tayi da sauri ta fara kokarin sauka a jikin shi.
"Nifa ba zanci abincin ba, dama nazo ganin ki ne da naji wancan dan iskan ya razana ki shi yasa nazo." Ya fada yana kallon yadda ta rikice.
"Zayn don Allah ka kwana anan kaji sai ka tafi da asuba please" ta haɗa hannun ta biyu. Tare da kyaf-kyafta mishi ido.
"Look ba asan nazo ba" ya tallafi fuskarta cikin sigar rarrashi.
"Zayn wata hudu fa" ta fada kamar zata yi kuka.
Kan shi ya kai wuyar ta, yana lasa ya ce mata.
"And so what?"
Yadda yayi maganar fuska a daure ya sata sunkuyar da kanta, tana rike jikin shi idanun ta yana ciko da kwalla.
"Ok ka gaishe shi Thank you for coming" sannan ta kashe gas din ta nufi hanyar da zai fitar da ita waje, rike ta yayi.
"Are you upset?"
"A'a akan me zan fushi" ta fada in sound toner.
"Zoki dafa min tuwo min kuka" hawaye ne ya zubo mata sharrrr. Tasa bayan hannu ta goge, sannan ta kuma kunna gas din, ta zuba shinkafar tuwon ta koma inda yake jingine da jikin freezer ta dauko gyararren kayan miya, ta saka a blander ta markade sama sama, har zuwa lokacin kuka take, karban blander din yayi ya Juye a tunkuyar da ta daura na manja, akwai wani daddawar su na yarbawa ta dauko ta zuba. A hankali ta bude freezer ya leka yaga kayan aikin gida ne kawai ko nama babu sai wani kunya ta kama shi.
"Kayan Abincin sun kare ne?"
Girgiza kai tayi tana rufe freezer din da sauri ta ce.
"Akwai kawai" store ya shiga yaga babu kome, bai ce mata kome ba, ya tsaya a kitchen din tana kuka tana aiki, bai ce mata kome ba dan bai san me ya mata ba, haka ta gama hada miyar kukan, sannan ta kuma bude freezer din ta dauko danyen catfish, ta ciro shi ya daskare ta zuba masa ruwa ta cigaba da aikin ta, tana lura da tuwon har ya nuna ta tuka, sannan ta bar shi ya silala, sannan ta kwashe a laida farare sannan ta koma kan kifinta wanda ta zauna ta haɗa mishi hadi na musamman kitchen din ta dauka, yana lura da yadda take da tsafta kome ta bata sai ta wanke har ta wanke jikin tukunyar tuwon ta jika ta daura akan gas din ta kunna mishi wuta kadan-kadan, sannan ta dawo wurin miyar kuka ta dauko tsintsiyar miya, ta fada kadawa kukar haka ta kade shi tass ko guda babu, sannan ta rage mishi wuta ya dawo ta maida hankalin ta wurin wanke kayan da ta b'ata sannan ta rage wutar ta fita daga kitchen din. Wanka ta shiga ganin ta tafi yasa shi ya bi bayan ta, yana shiga ya ji sautin kukanta, shiga ban dakin yayi ta tsaya a kasan ruwa na sauka a kanta tana kuka, cire kayan shi yayi ya saka a jikin kofar ya tafi bayan ta, ya jingina a hankali ya sakalo hannun shi a kugunta, kan shi yana kafadar ta.
"Kukan me kike yi? Kin ce na kwana ce Miki ba zan kwaana bane? Sai kuka kike idan kika cigaba zan yi tafiya ta,kin san yadda naxo nan din nan kuwa?"
Girgiza mishi kai tayi tana me kare damke hannun shi da yake saman kirjin ta.
"Kayi hakuri "
"Ya wuce "
Daga cikin abinda yake burge shi da ita kenan ko ita ce da gaskiya zata iya baka hakuri ba wani abu bane, a wurin ta.
Hancin shi ya fara gogawa a kafadarta ta, hannun shi yana yawo a Kirjinta, tana jin yadda yake yawo a jikin ta jingina tayi tare da kai hannun ta wuyar shi tana jin wani abu na yawo akan ta. Juyar da ita yayi ya ɗan dukka kadan ya haɗa bakin shi da nata, yana sumbatar ta, yana me cusa hannun shi cikin gashin kanta, sakar mishi jiki yayi yana more ta kamar ya biya sadakin ta(😏😒🤔)
Duk budirin da aka yi a ban daki bai ishi Zayn ba, koda tazo shiryawa kallon ta yayi ta madubi, ya sauke ajiyar zuciya domin yana kokarin dakatar da kan shi, amma wallahi ya sake ya farmata zata shiga tara.
Kasa hakuri yayi ya wullar da kayan hannunta kamar mayunwancin zaki haka yake mata kome sauri-sauri zafi-zafi. Dan sun yi wanka da pant na maza a jikin shi har ya fito ma haka, yanzun kuwa da abin ya cije shi sabuleta yayi ya maida yar mutane gado zai cinye shi ta. A zauce ya fara bin ta yana sake wani irin tashin hankali da nishin, ganin abinda yake shirin aikatawa yasa ta fashewa da kuka tana rike shi baki daya ya rasa nutsuwar shi, kawai gurzan ta yake son yi kamar Allah ya aiko shi.
"Zayn don Allah! Don't ruin my pleasure shine abinda zan kai gidan mijina na fan shi kaina da iyaye na da dangina, Zayn na yarda kayi kome da ni amma karka ka ce zaka min haka"
Cak ya tsaya yana kallon yadda take kokarin kwace kanta.
"Ƙarki rena min hankali duk abinda kuke da Imaden bai isa mutum yasan kin gama rayuwar banza a waje ba, jikin ki wani abin cine da zan ɗauka dan kin ga ina kwance dake zaki rena min hankali, idan kuma na shiga ki ce min Imaden rape ɗinki yayi ko? Ga dan iska mara mutunci wanda bai san ciwon kanshi ba"
Tsabar yaji haushi da takaici da gayya ya tura yatsar hannun shi wani irin zabura tayi ya kuma turawa, ta kai Mishi duka, komawa yayi kanta ya danneta ya shiga tura yatsar motsi take tana kuka da ihu, amma bai saka Zayn ya fasa ba domin gani yake tana haka ne dan kawai ta wanke kanta dan haka ya saka yatsar shi biyu yayi ta tura mata, da mugun sauri yadda zai da yaga kamar tana dauke numfashi ya kyale ta.
Cire hannun shi yayi yana kallon yadda taki tsayuwar ya ɓaci da jini, a hankali ya kalle ta.
"Dan tsabar jahilci kina period zaki min shiru." Zafi da azaba yasa ta kokarin kwacewa a jikin shi.
"Let me show you baki da hankali" fisgota yayi zai aiwatar da nufin shi wayarta tayi kara, tsaki ya buga ya tashi a kanta a hankali ta ja garin sauka ta fadi kasa, baki daya Zayn ya gwada mata karfi a gaban ta, tana tunanin ma ji mata ciwo yayi, dan haka yana fitowa ta kasa tafiya, sai da ya gama zai tafi ya kalle ta, tayi shiru hawaye take gogewa nufar Hanyar waje yayi bata juya ba balle ta mishi magana shima kuma yana bakin kofar bai fita ba, can dukkan su kowannen su dauke kan shi. Shi ya fita yana isa kitchen din ya dauki wani foodflask ya zuba kome domin ba zai iya tafiya bai ci abincin ta ba. Haka ya tafi ya bar gidan ya koma kaduna, ta jima a wurin sanan ta wuce ban daki da rarrafe ta juye ruwan flask dinta tayi ta zama a cikin shi sannan ta ji sassauci. Wanka tayi ta shirya tsaf ta fito sai dai yadda take tafiyar zai tabbatar mata da an tab'a ta. Shi kan da haushi da takaicin ta yasa shi nufar gidan Adam ya mishi magana ya bashi account number shi gobe xai turo kudi ya shiga kasuwa yayi cefenewa Aisha.
Sannan ya wuce abin shi. Sai da yayi Sallah magariba da isha sannan ya wuce kaduna, koda ya isa ya samu Abul a falon ajiyar, anan ya zauna ya kira Tabawa ta kawo mishi plat, ya Juye abincin ya fara ci yana kallon su.
"Dan albarka me ka samu ne ja hana mu" mika mata plat din yayi ta ci tuwon da miyar kukan sannan ta gutsiri kifin.
"Hmm a ina ka samo abincin me dadi haka, gaskiya duk wacce tayi girkin nan tasan hanyar da zata mallake namiji"
Murmushi yayi yana faɗin.
"Ai kuwa ta gama mallake mijin ta baya iya nutsuwa sai ya leka ta."
"Dan Ubanka ka jira masu mata su fadi haka banza mara mutunci zan ci abincin"
"Kaci tuzurun banza kafi gwauro barna" zama Abul yayi ya fara ci.
"Allah yasa Aishah Abdul Ganiyu ta iya girki haka"
Kwarewa Zayn yaya saukar ruwa ya sha da sauri, yana kallon Abul.
"Tabbas kai dan iska ne"
Inji Zayn yana hararan shi.
"Kai kuma dan guguwa " ya cigaba da cin tuwon.
Cire hannunn shi Zayn yayi yana faɗin.
"Dan Ubanka ba zaka ci ba idan kayi zuciya kayi aure "
"Ji dan iska kai ma dai baka yi ba, ai banza"
"Banzaye dai"
Da fata suka gama cin abincin, sannan Abul ya shiga da ƙarar Zayn wurin Hajiya.
"Hajiya kin gan shi mugun mara mutunci ne, zai iya nima min ita fa amma dan banza ya bari za a aura min wata siririya mara auki "
"Ina ruwan shafi mulera sinkin fakiti ba gaba ba baya, sungul hamama yar shilar gwangwani"
Inji Hajiya tana kallon shi, dariyar da Zayn yake kamar an mishi bushara da aljanna. Tsabar mugun ta.
"Toh zainu ban da mugun hali irin naka me yasa zaka mishi haka ka bashi adiresin yarinyar mana "
"Hajiya yarinyar fa ba zata auru mishi ba wallahi, dan Abul niman mata yake da shi,.ita kuma yarinyar mutum nagari take bukata, Hajiya sannan yana da kyau yayi biyayya kar ya bijire yayi asara"
"Sannun Khadimul islama, dan banza sai ka bude sabon shafi Zayn gaya min gaskiya kana son Aisha ko a'a "
Daure fuska yayi kamar an tambaye shi yana bukatar mutuwa ko a'a.
"Karka kuma min maganar yar iskar nan domin ni ban ga abinda zan yi da ita ba"
"Dan Ubanka ni zan iya da ita Hajiya Kice ya bani number ta"
"Zainu bana son mugun hali"
"Hajiya bani da kome a waya ta"
Ganin zasu matsa mishi ya koma dakin shi ya kwanta abinda ya gani a tare da Aishah ya daure mishi kai, kasa nutsuwa yayi ya dauki lambar account din Adam ya tura mishi, dubu dari da hamsin, ya ce mishi ya dauki hamsin ya saya mata kayan bukatar gida dangin nama, na saniya da na rago kaza da kifi sai kayan miya da duk wani abinda take bukata.
Haka suka rabu wani ikon Allah bata nime shi ba. Washi gari aka tura shi wani course har U.S.
Kuma an shirya tafiyar ce ba tare da sanin shi ba, shi kan shi a ranar da asuba aka gaya Mishi, dan dole ya wuce Abuja a ranar ya nime ta bai samu wayar ta ba, wallahi yayi danasanin kwana a wurin ta. Dan haka ya wuce basu gana ba, bai kuma gayawa kowa ba, sai kudin da ya tura mata kusan dubu dari hudu da hamsin, yasan tana da shi amma dole ya tabbatar da ya bata na shi domin baya son reni mace ta dauki wani hidimar gidan reni yake janyowa, kayan sawa ne ya kuma bawa Aunty Rukayyah kudi ta saya aka kaiwa tela da ta tambaye shi wa za'a kaiwa ya ce mata sadaka zai yi ko bai isa yin sadaka bane?
Shiru tayi kawai bata kuma ce mishi uffan ba.
Ya barwa Uncle Bashir sakon ya tura mata Adam zai kai mata.
**
Washi gari ta tashi da ciwon wurin yadda take tafiya yasa Faridah kiran yayarta a waya ta ce tazo Aunty Aisha bata da lafiya, ita a tunanin ta ko ciki ne da Aishah tana zuwa taga tana tafiya a dan bude
Juyawa tayi ta ita suka koma daki, nan ta sakata a gaba da fada zata lalace idan bata gasa kanta.
Ganin Aunty Maryamu ba me magana bace nan take gaya mata wannan shine first time din da ya tab'a wurin.
"Insha Allah gaba ya tab'a sai ya zame miki chewgum ina ce tafiya yayi daga tabawa."
Gida ta koma ta hada mata wani mugun hadi na itace aka dafa shi ya nuna sosai sannan ta juye mata, ya haɗa mata dilke, ta kawo ta sata a gaba ta fara gyara mata jiki sosai gaban ta kan ruwan tsarki ta hada mata musamman sharifiyar buta, ta dafa mata shi a gas, sai hadi na musamman bayan sharifiyar buta bata kuma bata wani abu ba, sai dai fa ta bata na gyaran ciki ga na sanyi da take sha bini bini.
Kwana biyar bata fita ba, lokacin da ta koma aikin ta babu abinda ya faru, sai dai tsakanin ta da Dr Asif harara da mugun kallo.
Tayi kyau kamar ba ita ba,.shima Adam ya cika alkawarin da ya dauka ya kai mata kayan Abincin har da ragowar canji ta ce ya sayawa yan biyu pampers.
Wasa wasa babu Zayn babu labarin shi a bakin Adam taji labarin yana U.S.A tai mishi fatan nasara.. amma abin ya mata ciwo.
Bayan tafiyar shi da wata uku aka yi ranar mahaukata ta duniya daga cikin likitocin da aka gayyata har da ita zasu taro Kaduna kuma zasu dauki sati biyu a can. Dan haka ta kira Aunty Rahamatullah da suke gaisawa sosai ta gaya mata, ita kuma ta turo mata number Uncle Bashir ta ce ta nime shi dan ba mutuncin ta bane sauka a hotel....😿 Na gaji wallahi...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/3, 10:06 AM] Queen: Chapter-59
U.S.A
NATO Camp.
Rike yake da grapes wine, yana juyawa. Fitowa Dr Flora tayi itama soja ce, tana fitowa ya zauna tana Murmushi ta ce.
"Sir Zayn Malik! Naga sakon ka ta email gaskiya amsa ba zai yiwu ba, kuma naso na kuma kiranka Allah bai nufa ba kayi hakuri"
Zama ya gyara yana me harde hannun shi a Kirjinshi yayi shiru, yana kallon ta kafin ya ajiye wine din yana faɗin.
"I'm so curious, when i saw blood. Dama haka yana faruwa ne? Domin ni da kaina na samu wannan a cikin kayan ta" ya cire dildo ya ajiye mata a cikin wani paper bag.
"Tun kafin na san ta da halin ta"
Murmushi tayi tana faɗin.
"Eh maybe she doesn't want to disvirgin, bata son ta lalata kanta yasa taki amfani da shi ba"
"But how comes?"
"Zai faru musamman matan ku na Afrika da suka san darajar shi dan kar ku musu gori, but hanyoyin da kake bi yayi daidai. Sannan bata bukatar sex lokaci guda tana bukatar ka koya mata romance sama da ka gwada mata yadda Sex yake. Karka yi gaggawa ka bari ta fahimci how longer she are wasu matan kamar Aljanu haka suke shiga yanayin buƙatar su da namiji dogon romance da tab'a idan take bukata zai saka ta ba zata dauki lokaci ba da zaran ka fara sex da ita zata iya daukar lokaci bayan ta sauka ta kuma hawa, sannan idan kace kawai ba tare da an yi jinyar jikin ta da ya saba da wancan dabi'ar ba wallahi kana fara sex da ita duk kokarin ka sai ta rena ka, sannan duk yadda zaka bata farin ciki zata ga kamar ka mata dabaibayi ne, ka aure ta amma zuciyar ta yana kan can, Zayn ka godewa Allah ita fa bata lesbian domin wallahi mazan da suka auri mata masu lesbian suna shiga tashin hankali ba na wasa ba, ita kawai tayi addicted ne da amfani da dildo, sai ka duba ina ne take sakawa ina ne yake gamsar da ita, zata rabu da shi. Sannan ku musulunci ya baku damar azumi da wasu abubuwan domin kaucewa Mr Malik na yarda kana son ta, na sha mamaki da baka auri Anitah ba, domin kowa ya gama saka ran zai ganku a matsayin ma'aurata bayan gama high school da jami'a sai gashi kowa ya tafi da career shi "
Murmushi yayi yana tuno rayuwar High school inda ya samu ilimin shi ya kuma ke tsaye anan shi kan sa yasan yayi yan mata hadaddun masu rai da lafiya, kuma ya tara abokai kamar hauka,, sai dai bai tab'a zina ba a rayuwar shi kuma har yau yana godewa Allah da bai yi zina ba bai ci daga Haram ba.
"Thank you Ma" ya fada yana barin office din ta, kallon shi kawai take yi yau ga Zayn har da kawo damuwar wata mace akan ya fada soyayyar ta.
Tuna shekarun baya tayi yana dan saurayi dan shekaru goma sha biyar. karteten kato yan mata biyu suna fada akan shi.
"Ma Florah ki gayawa Anita ta fita hanyar Zayn domin wallahi sai naata duka "
Mai da idanun tayi kan Anita da take tsaye kusa da Zayn tana share mishi gumi.
"Anita kin ji abin Emma ta faɗa"
"Ma Florah gata ga shi indai Zayn ne daidai yake da kowa kuma na ga dai shi ya fara min magana gashi nan"
Kallon shi Ma Florah tayi.
"Zayn Malik baka ce kome ba"
"Ai dukkan su ba son su nake ba, dan ni a kawaye na dauke su ko guys " ya tambaye abokinsa maza, suka tafa daga nan ya kashe rigimar su.
Sai dai kuma kowaccen su yana kula da ita, wani midtime break da aka yi ne Emma bata dawo ba kowa ya dawo, nan Zayn yake ta sitirin office din malam da iyaye anan ya samo gidan iyayen ta, lokacin da ya je gidan yaga abin mamaki domin Ubanta shahararren attajiri ne a garin Boston, haka ya shiga gidan dan tun daga bakin mansion din aka gaya musu dalibai ne suka zo ganin Emma.
Maman ta da take bata abinci a wani bututu ta kalle ta.
"Abokan ki daga makaranta sun zo har da Zayn Malik" a hankali idanun ta ya cika da kwalla ta ce mata.
"Mom kice ya shigo "
Haka aka saka suka shigo, duk da sauran suna can suna kallon gidan shi kan damuwar shi ya ganta.
Suna shiga falon ana turo ta a Kenya marasa lafiya. Wurga da jakar shi yayi ya nufe ta da wani irin sauri.
Ya durkusa a gaban ta.
"Emma!"
"Zayn Malik! Baku ga na koma ba ko?"
"Eh" ya fada idanun shi cike da kwalla shi.
"Ayya ina fama da brain Cancer ne, shi yasa ban dawo ba ya tashi yana matakin karshe kuma ba a son nayi nisa da gida dan any moment zan iya barin ku"
"Burin ki na kiyi karatu ya tafi kenan, gobe ki shirya zamu zo a tafi makarantar da ke koda zaki tafi ki tafi akan niman ilimi don give up"
Sosai ya karfafa mata gwiwa, sannan ta gayawa Maman ta.
Itama taji dadin haka, suka gayawa baban ta shima yayi na'am da batun,
Su Zayn na barin gidan ya shiga mota da ya kawo su, a hankali ya fashe da kuka, sabida iya son da ya gani a idanun ta kawai ya ishe shi. Suma abokan sun yi kuka. Haka suka isa makarantar sannan suka bada labarin Ma Florah ta ce.
"Na sani nasan idan na gaya muku ba zaku mai da hankali kuyi karatu ba, kuna tsakiyar time ne"
"Ma zata dawo" Zayn ya fada yana daukar jakar shi.
Washi gari kuwa yana tsaye shi da sauran abokan shi maza da mata sai gata an kawo ta a mota. Suna rike da flowers a hannun su aka fito da ita.
Da murna aka taru akan ta, shi kan shi Zayn shi yake turata, baki daya ya tattara kulawar shi a kanta, haka har suka kusan jarabawa, a lokacin ciwon ya fara tashi a kai a kai sabida karatun da ta dami kanta, yau tazo gobe ba zata zo ba, haka suka fara Exam tayi uku, na hudun ne ciwo ya tashi aka, juyawa Zayn yayi ya goye ta suka fita da ita da gudu. Ta ce mishi.
"Zayn Malik, nagode da dukkan kulawarka a gare ni, Zayn Nagode sosai"
Haka ya fita da ita lokacin motar asibiti ta zo, tun da aka saka ta aka tafi da ita, washi gari sai labarin mutuwar ta aka basu, Zayn ya shiga damuwa sosai bayan mutuwar Emma ne ya ja Anita a jikin shi sosai.
Da wannan kowa yayi ta kallon kamar suna kaunar juna..
**
KANO
"Aunty Aisha sati nawa zaki yi?"
"Sati biyu" ta fada tana kallon ta. Domin wani irin ɗoki da murna take.
"Aunty Aisha kamar kina murnan tafiyar ki nan kamar muna cizon ki"
"Kai Faridah workshop zan tafi kuma zan dawo immediately fa"
Haka ya gama hada kayan ta, har yau tana jiran kiran shi amma fir yaki kiran ta, itama kuma ta tattara shi ta ajiye a gefe.
"Ki dauki kayan miyar da zasu lalace da duk wani abu mara jimawa idan na dawo sai ki kuma mana cefenen ko"
"Mun gode aunty" riga da skirt ta saka na atamfa English me ledo, dan haka hijab din ta ya kasance fari da safar kafa baki, fuskar ta ya fito kamar irin fulanin lady din nan.
"Nayi kyau?"
"Ai ba na wasa ba?"
Haka ta dauki akwatin Titilopemi ta fito da shi ita kuma ta dauki hand bag, ta fito tana rufe gidan, sannan ta mikawa Faridah key.
"Ki kula "
Daga haka ta wuce wurin motar ta, taba shiga Adam ya wuce da ita asibitin a can zasu wuce, tun da Dr Asif ya ganta ya dauke kai yana tsaki.
"Nagode sosai Adam don Allah a kula da gidan."
"Insha Allah sai kin dawo"
"Allah yasa"
Sai da aka jira wasu likitoci biyu sannan aka tafi, gefen mata daban gefen maza daban.
A bayan ta akwai wasu da suke ta hiran su.
"Dr Ummi naji ance a hotel zamu sauka kenan na sati biyu nan "
"Eh wallahi naji nima haka bai yi ba akwai gidan Yayar Oga a nan zan sauka"
A hankali take jin dayawan matan aure a gidajen yan uwan su zasu sauka dan haka ta kira number Uncle Bashir.
Yana dauka tace mishi.
"Uncle Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades ce"
Kashe kiran yayi cikin mutuntawa da dattako ya ce mata.
"Matar Ayagi ta gaya min zaki kira Ni Daughter idan kin shigo ki gaya min karki bata lokaci please domin muna lokacin damina ne"
"Ok Uncle Insha Allah zan gaya maka"
Ta kashe wayar tana sauke ajiyar zuciya, ta samu masauki insha Allah ba zata hotel ba, a wurin aikin ma ana mata kallon wata can balle ta zauna a hotel.
Tana jin mata dayawa suna hiran su akan mazajen su, ita dai bata ce kome ba kuma basu.damu da su saka ta a cikin su ba. Abinda ta sani tsakanin ta da su gaisuwa irin ta musulunci, haka tayi ta zama har suka kusan shiga ka duba anan suka tsaya sabida motar tayi zafi.
Bayan sun fito ne taga wasu daga cikin Drs din maza suna bin ta da idanu, har ta tsargu ta kalli wata likita ta ce mata.
"Please na bata jiki na ne?"
"A'a wani abu ne?"
"A'a kawai ina expecting circle dina ne yau.
"Babu kome wallahi" Hajiyar zuciya ta sauke ta koma gefe tana kallon wayar ta.
"Kina da aure don Allah?" Wani likita ya tambaye ta, kan ta a sunkuye ta d'ago ta kalle shi sannan ta ce mishi.
"Eh ina da shi"
"Waye mijin ki?"
Shiru tayi har zata bude baki wayar ta yayi ƙara, saka hannu tayi a jakar ta. Ta ciro wayar wani irin ajiyar zuciya ta sauke sannan ta ɗauka.
"Baby long time, kusan wata uku. Am sorry akan laifina ban kuma ba i accepting my punishment please"
"Ya kike?"
"Ina lafiya"
"Yasu Faridah?"
"Suna lafiya."
"Ki kula da kanki ban da magana da maza ki tuna Allah yana ganin ki, idan kika yi wani abu ba zai.yafe miki ba still nima ba zan yafe miki ba"
Lumshe fararren idanun ta tayi sannan ta bude ta ce mishi.
"Insha Allah zan kiyayye"
Kashe wayar yayi, zuba mishi ido tayi tana kokarin gano yanayin da ya mata magana, kafin ta sake murmushi.tana shafe kan wayar ta hoton shi ne akan wallpaper dinta.
"Mijin ki ne?"
Likitan gefenta,.ta tambaye ta.
"Eh mijina ne soja ne yana U.S.A ya tafi course"
"Wow perfect combination, shi soja ke Dr." Inji Likitan da yake jiran amsar ta.
"A ina zaki sauka?" Matar ta kuma tambayar ta.
"Uncle din shi yana nan Kaduna a wurin shi zan sauka"
"Ikon Allah, Kice ke yar gata ce"
"Dr bari na koma mota mijina ya min gargadi akan bai yafe min ba idan nayi magana da wasu mazan"
Wani ikon Allah basu iya magana ba, kuma kamar Zayn ya san yanayin da take yayi ta kiran ta, har suka isa kaduna bata gaya mishi ba, dan uban dokokin da yake kafa mata zai daura a kai.
Tana isa ta kira Uncle Bashir, bayan sun sauka a motar sai ga wata. Chovrolet exquinox 2019, tayi parking a harabar asibitin, gashi ana tsulla ruwan sama, fitowa Uncle Bashir da Aunty Rukayyah suka yi, daga cikin bakin hotel din ta hango su.
Ta fara kokarin fitowa Aunty Rukayyah ta nufe ta da wani lema, a shiga cikin tana me rungume ta.
"Daughter bata da kirki"
"Good afternoon Aunty, Uncle Good Afternoon." Cikin ladabi da biyayya abinda yake kara musu kaunar yarinyar kenan.
"Kawo kayan" ya amsa.
"Kin zo lafiya ya hanya?"
"Alhamdulillahi"
Haka suka yi ta gaisawa sannan ta juya ta kalli abokan tafiyar ta, ta ce musu.
"Sai gobe insha Allah zan shigo."
Suna tafiya suka dasa maganar ta, dama abinda ya hana su kowa wucewa dakin shi kenan.
"Ikon Allah kuma suka yarda ya auri Bayarabiya? Kaga yadda suke tare tare da ita kamar su mai da ta cikin su da alamu shi din dan gata ne"
"Eh tace soja ne, shi yasa kullum zaki ga soja yake kawo ta shi yake mai da ita, yarinyar bata da rawan kai kamar sauran yara gashi da alamu tasan abinda take shi yasa aka saka ta a cikin team din mu"
"Eh ta sani gaskiya dan kin ga zuwan ta an samu ragin masu cutar hauka a bayanin da tayi ta fito da hanyar da zaki gane mahaukacin asali da wanda aka mishi, sannan ta kara wayar min da kai wallahi zuwan ta na fahimci yadda zaki yi jinyar masu cutar hauka na shaye-shaye da na normal wanda damuwa ta saka shi haukacewa."
"Allah ku wuce kun zauna sai maganar wata banza kuke nan mijin ta ya zo ya min dukar kawo wuka...
*Insha Allah ba zan kara price din Arewabooks ba dama daga 25₦ ayi hakuri rubutun ba sauki gashi jikin ba lafiya shi yasa ayi hakuri dai yau kan ma sai a hankali ban sani ba ko zasu samu na rana ba🤝🏽*
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/3, 7:59 PM] Queen: Chapter -60
Sake maganar da Dr Asif yayi ya saka baki daya suka juya suna kallon shi.
"Au da gaske dukar da aka maka ranar mijin Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades ne yayi maka? Lallai shiga harkanta ja'iba ne don haka kowa yayi ta kanshi" suka watse a wurin.
A hanya kuwa tunda ta shiga motar take wani sossoke kanta domin wani irin girma da darajar iyayen Zayn take gani kamar ta nutse a kasa,
"Aisha ya kwana biyu ya gida?"
"Alhamdulillahi Aunty muna lafiya"
"Masha Allah, A'ishah"
Mamakin kayan da Zayn ya bata kudi ta sayo kwanaki. Ikon Allah har hijab din ita ta saya fa. Hmm ko Anko tayi a'a wannan kayan Zayn ne.
Haka suka isa gida.
"Ki bude lemarki"
"Ok Ma" a hankali ta bude suka wuce da ita part din su, kai tsaye dakin Aunty Rukayyah suka shiga da ita.
"Shiga ban daki akwai ruwa Kiyi wanka"
"Ok Ma"
Haka ta shiga ban daki, fita aunty Rukayyah tayi sai gata sa sabon towel a dakin Uncle Bashir ta dauko mata.
Buga mata kofar ban dakin tayi ta bude.
"Ga towel"
"Nagode"
Wanka tayi ta fito ta bude jakarta, ta dauki pant ta koma ban daki zata saka taji gaban ta yana budewa. Da haka take gane zuwan sh, dan haka ta kuma fita ta dauki always dinta ta, ita sai ta share wata uku hudu bata ga zuwan shi ba, sai dai da wannan yanayin take ganewa. Tana gamawa ta fito ta shirya cikin riga da zani, haka ya tara mata riga da skirt da basu wuce kala bakwai ba, tana saka rigar ta dauke zanin ta daura sannan tayi mishi daurin baya, koda Aunty Rukayyah ta shigo sake baki tayi, ita ta bawa Abbas tela kayan nan yaushe Zayn ya koyi munafuncin bata da labari?
"Sannun ki fito kici abinci" ta fada tana bin ta da idanu.
,"Ok ma" sai da ta gama sannan ta dauki wani hijab me hannu daidai na zaman gida, ta fito kalar kayan jikin ta, zuba mata silifas Aunty Rukayyah tayi sabo.
"Ki saka bama yawo ba takalmi sabida sanyi tiles ."
"Nagode" wannan ma wani karatu ne na musamman take dauka a wurin iyayen Zayn, haka suka nufi wurin cin abincin.
"Gashi uncle din ku ta tafi Office ci nima naci dazun"
"Nagode" haka ta wuce ta bar bata a wurin.
Koda ta shiga dakin ta ta samu kome a gyare musamman banɗakin da tayi wanka ta gyara, kamar ba ayi amfani da shi ba. Gaskiya tana girmama tsaftar yarinyar tun a Copenhagen ta fahimci cewa tana da kokari.
Tana gama alola ta fito tayi sallah. Tana idarwa Titih na shigowa dakin, tana shafa addu'a. Zama tayi a kan kafet tana hamma.
"Hau gado ki huta"
"Ina son nayi barcin amma zan duba wani bitar da zan yi ne gobe da ranar taron ban isa nayi barci ba"
Ta janyo jakarta ta ciro laptop din ta.
"Da dai kina hutawa indai ba Zayn zaki zama ba shima tunda ya koma bakin aiki baya sati Daya me kyau sun cilla shi can sun wurga shi nan."
Murmushi tayi tana faɗin.
"Ayya Allah ya taimaka."
"Amin" daukar laptop din Aunty Rukayyah tayi sannan ta saka mata a saman gadon ta dauki abin Charge ta saka mata sannan ta ce mata.
"Idanun ki ya nuna cewa kina jin barci amma kin dauki aiki kamar ibada gashi idan kin gama sai ki kwanta, yanzun lokacin azhar ne yana da lada mutum yayi barci daidai lokacin nan domin akwai lada kuma an haramtawa mutum yaje maka bakonta ma a daidai wannan lokacin, dan haka kwanta ki huta"
"Toh shikenan" ya kashe laptop din ta koma ta kwanta, kwanciya tayi tana me dan kifa kanta kasa.
A hankali barci yayi gaba da ita, domin tashin sammakon da tayi da kuma tafiyar motar da bata saba ba, haka tayi barcin ta kuma Allah ya kawo mata hutu tayi barci me rai da lafiya, sannan ta farka da yunwa.
Ban daki ta shiga ya sauya pant din da always din, sannan ta saka a bakin leda ta wurga a cikin trash din cikin ban dakin.
Tana fitowa ta samu Aunty ta kawo mata abincin ta.
"Allah yasa ka da Alkhairi"
Goge hannun ta tayi sannan ta zauna a gaban Abincin.
"Kici ga abin sallah"
Aunty ta gaya mata haka ne ta tunatar da ita lokacin sallah.
Cikin matsanancin kunya ta ce.
"I'm off"
"Ayya kiyi hakuri" sannan ta fita daga dakin, jollof din shinkafa ne da yaji kayan lambu da nama masha Allah. Sannan gefe salat da goran zobo da yasha strawberries da kankana da abarba da lemun tsami, gashi an zuba ganyen minti leaf, sai wani kamshi yake na musamman, sha tayi har kamar kar ta shanye ta ajiye sauran. Domin kuwa ya mata dad'i bata taɓa shan kayan zobo haka ba.
Bayan ta gama ne ta kwashi kayan ta fito waje nan ta hadu da su Aunty Fatimah da Sadiya.
Da Turanci ta gaishe su.
"Raliya"
Aunty Rukayyah ta kira yar aikin ta.
"Amshi kayan hannun Aishah"
Amsar kayan tayi.
"Thank you" Titih ta cewa raliya. Har zata koma dakin Aunty Rukayyah ta ce mata.
"Zo ki zauna ann mana" a dan takure ta ce mata.
"Zan duba aikin nan ne ban yi ba barci ya dauke ni"
"Ok Jeki"
"Nagode" ta fada tana komawa dakin.
"Aunty Rukayyah a ina kika samo baturiya haka, Wayyo ina Zainun Hajiya wallahi zasu dace"
Tab'e baki Aunty Rukayyah tayi tana faɗin.
"Zayn din? Toh wallahi ji yake kamar ya wurgata cikin wuta ya huta da ganin ta ak basa shiri na dai ji sunce Abul ne yake haukar nimanta"
"Wayyo Allah wallahi sun dace da Autan Mama "
Inji Aunty Fatima, ita kan Aunty Sadiyah kawai jin su take, tana nazarin Titih.
"Akwai wani abu me karfi a tare da yarinyar, ina jin ta sosai kamar akwai wani al'amarin da yake tafe da ita rayuwar gidan nan."
Aunty Sadiyah irin mutanen nan ne,.masu mugun hasashe duk da wani lokaci bata cika canka daidai amma tabbas mafi akasarin lokuta idan tayi magana Allah baya kunyata maganar ta sai ya zama daidai kowa kuwa ba a lokacin ba ne.
"Me kika hasasho mana? Allah yasa alkhairi ne" inji Aunty Fatima.
Hararan ta Aunty Rukayyah tayi sannan ta ce.
"Sadiya idan kika bi na Fatimah zata mai dake bokayan karaba "
Dariya suka saka sannan suka cigaba da hiran su.
Bayan sallah isha, Aunty Rukayyah ta umarce ta su shiga cikin gidan ta gaida Hajiya da Mama da hajiya Maimouna.
Haka suka shiga Abul yana hakimce yana sauraron zagin kare dangin da Hajiya takewa Muhideen da ya cuce ta wai zata kira Zayn ta bashi nera dari ya saka mata kati amma ya cuce ta tana kiran dan albarka daga sallama suka ce mata.
"yi kant fataskun dan sita riki caj yu kant"
Shine ta cire a kunne zata yi magana zainu ya kuma kiranta suka sha hira ta kawo karan mutanen gidan basu kula da ita yadda yake yi shi. Dan haka ya shiga rarrashinta, Dakyar suka yi sallama.
"Ai Hajiya kiyi hakuri zan tura miki." Abul ya fada lokacin da idanun shi ya sauka akan Titih tana shigowa, rike baki yayi cikin mamaki ya ce mata.
"Titilopemi...oho A'ishah Abdul Ganiyu Ademola Ades" ai tsabar murna kasa zama yayi yana kallon ta.
Ita kan kunya ce ya ma rufe ta.
"Brother Abul"
"Titih, Ai Aisha, Aunty Rukayyah ku zauna mana" baki daya mamakin shi ya ki karewa.
"Kin san kika tafi baki amshi number dina ba, Kuma nima hakan"
"Toh tsinkalazi, ai kayi hakuri ta zauna ko! Daga haduwa sai magana da surutu." Inji Hajiya tana balbale shi da Masifa.
"Hajiya ita ce nake bin Zainun ki ya bani address din ta"
"Ayya dole ka tsinke kamar dokin da ya bata, sannu Rukayyah ina kika samo diyar Fulani" Hajiya ta tambaye ta tana kallon Titih da take sanye da hijab har kasa.
"Sunan ta Aishah tazo aiki wani taron bita ne shi yasa , kawar su Abul ce da muka zauna a kasar waje bata san kowa ba a nan sai Alkhali Ayagi shine ya bata Number Kawun Zainu ta sauka anan dan tare da da maza suke. Kuma ba dadi zaman hotel"
"Ke yar nan, waye aike kita zaman loja ai sai masu maza, zamani na rashin imani wani ya farmata ba sani ba"
Dariya Abul yayi yana faɗin.
"Hajiya hotel din ne loja?"
"Abul kara'i! Ungo naka dan banza da kunne kamar akawu tun ban haifi Adda ba mike kai talla babban loja na garin nan, yo Allah na tuba yaushe aka yi kaduna mu da ada turawa da yan doka muke kaiwa koko da safe, suna sayawa leburorin shi."
"Hajiya Allah ya baki hakuri"
Hannun ta biyu bata hada ta ce mishi.
"Ungo naka kaida ankul yake ko akul yake , bani iya turanci nan kai da Auta na baku daya daya."
Ta haɗa hannun ta biyu tana mishi dakuwa, Aunty Rukayyah da ta gaji da fadar su tace mata.
"Hajiya ta shigo gaishe ki, zan kaita wurin sauran matan gidan" shi kan Abul baki daya da wani irin yanayi yaji shi domin A'ishah da ya sani bata da kunya haka irin mutane ne masu sake amma sai sab'anin haka a takure kamar bata son magana.
"Toh yanzun matar auta ya koya miki mugun hali, kai Abul kara'i kaga matar auta zata dauke bakuwar"
"A'a hajiya kaita cikin gidan zata yi ta gaida mutanen gidan"
"Toh uban yan tsari kai ma Auta ya koya maka toh bakuwar mu Barka da zuwa"
Kallon Aunty Rukayya tayi ta ce mata.
"Me tace?"
"Tana miki Barka da zuwa" hada bagwariyar hausarta tayi ta ce mata.
"Ina wuni, ya gida?" Ta tambayi Hajiya.
"Ikon Allah Ashe ba Bahaushiya bace, lafiya ya hanya?"
Inji hajiya.
Kallon Aunty Rukayya tayi ta ce mata.
"Me zance?"
"Kice lafiya lau ya jiki?"
"Lafiya lau, ya jiki." Sai ta tuna ai A motar su dazun tana jin wata tana waya akace mata ya ruwa ta ce lokacin sa.
"Alhamdulillahi, jiki dai tunda Zainu ya tafi Amerika suka rike min yaro me tausayina da imani shikenan aka watsar dani aka mai dani saniyar ware"
"Me zance mata toh?"
Abul ya ce mata,
"Ki ce mata Allah ya baki lafiya"
"Amma kana son rigima ce mata insha Allah zai dawo"
"Ayya insha Allah zai dawo"
Kallon Aunty Rukayya tayi sannan ta ce.
"Shi kenan ko?"
"Eh shi kenan, ita ce Grandmother din Zayn, zamu shiga wurin Maman shi da kuma step mother din shi, da kuma wurin matar Kanin Baban shi wanda Uncle Bashir yake bi"
"Ok gidan babba ne ashe"
"Eh amma akwai wani family house a Zaria."
"Ok"
"Hajiya umma bari na kai ta cikin gidan "
"Toh sai kun fito" daga suka mike ai kuwa Abul shima ya mike.
"Namamajo ina zaka kai dai baka da kamun kai, ba banza aka ce kana tsalle-tsalle kamar biri ba, wannan ai fitina ta aure ka" yana jin Hajiya na zabga mishi bakar magana amma bai saka ya juya ba, haka yayi ta bin su har wurin Mama, nan suka samu su Aunty Fatimah da Sadiyah suka kuma gaisawa, da fara a mama ta amshe ta domin Aunty Fatima har ta kyankyasa mata haduwar Titih.
Itama yarinyar tayi mata taso da zata auri Zayn, babu wanda zai ga Titih da shigar ta yace bata mishi ba. A bangaren Hajiya Umaima ne ta kalli Titih sam bata mata ba. Amma kuma bata ki Muhideen da bai da hankali ya same ta ba, sabida yanayin ta.
"Ku dai Rukayyah akwai ku da kwashe-kwashe ina kuka dauko zabiya kuma? Gaskiya da za'a bamu da na nimawa Muhideen ita domin zata rinka haifa mana kyawawan iri"
"Hmm! Ai kan domin da mijin ta "
"Wai da gaske kike ne?"
"Sai ki tambayi karamin mijin ki, ya gaya miki domin bakuwar shi ce " daga haka suka fita.
Suka dawo part din su Aunty Rukayyah suka bude hira, ai kuwa Abul ya shigo aka zauna da shi ba a jima ba Uncle Bashir ya dawo bayan ya biya wurin Hajiya ya sha mita da bakar magana wai bayi da kirki yasan zai yi bakuwa bai gaya mata ba a ina suka sami baturiya?
Nan ya gaya mata ai baban ta bayarabe ne Uwarta yar Ethiopia, kakarta ta wurin Uba Bafulatana.
"Auta? Wai duk wannan dogon turancin na tambaye ka? Yarinyar nan dai ba dan Abul kara'i ya riga mu ba ai da dan albarka aka nimawa, domin zata yi hakuri da halin shi "
"Hajiya idan kika yiwa Zainu maganar ta wallahi sai ya daina miki magana wani abu bane domin ya tsane ta"
"Kai yaushe aka yi haka? Kaji yaro da rashin rabo wannan yarinyar zaka tsana yo ko mayya ce ai kayi hakuri ka nimo mata magani balle kuma bata da makusa dai dan Albarka ina ganin dai Deluwa zan nima Nishi karka ga Yarinyar wallahi kamar doya a dunkule itama jajjur da ita. Dan haka yana dawowa suka daidaita sai ayi bikin su a tare da Abul kara'i "
Dariyar fasalin Deluwar kawai Uncle ya hango ya fahimci irin ƙatuwar budurwan kauyen nan ne.
"Toh Allah ya kai mu"
Sallama yayi mata, ya tafi.
Yana shiga falon ya sami Abul ya wani hakikance ya saka Titih a gaba, bai ce kala ba, suka gaishe shi ya wuce sama, dake shima gidan shi haka ne,
Bin shi aunty Rukayyah tayi suka haura can dan ma Allah ya taimaka mata Annur da Amal suna gidan iyayen ta idan aka yi hutu can take tura su.
"Me yasa baki nime mu ba? Kin san yadda na damu kuwa da na fahimci cewa baki gari"
Wallahi haka kawai take jin wani irin yanayi na rashin sakewa, dan haka ta ce mishi.
"Ba kome kawai na dawo na samu wasu abubuwan sun taso shi yasa na tsayar da tunanina akai" ta fada tana hamma domin ta gaji da zaman. Wayar ta ce tayi kara, da sauri ta dauka ta na ce mishi.
"Sai da safe" ta wuce dakin ta tayi picking call din Zayn.
"Assalamu alaikum! Kina ina har wayar ta kusan Yankewa?"
"Kayi hakuri, bana kusa ne!"
"Saura na dawo na samu number maza a wayar ki wallahi garin kano yayi mana kaɗan mu raba raini"
"Hmm! Allah ba zai nufa ba ma, dama ina son gaya maka an tura mu Seminer."
"Uban waye ya saka sunan ki a cikin tafiyar sannan da Amincewar waye zaki tafi"
Tsoro ne ya kamata, na rashin gaya masa tun farko ita jin sunce kaduna ne kuma ba nisa tsakanin Kaduna da Kano yasa ta amincewa da tafiyar. Amma ganin yadda yake bala'i yasa ta danasanin zuwa.
"Ina magana kin mai dani dan iska?" Ya daka mata tsawa,
Kashe wayar tayi ya kuma kira, ai kamar ta sani ajiye shi tayi yayi ta Bala'i kamar ya fito ta wayar.
"Allah ya baka hakuri" tace mishi. Zayn yaji masifa a ran shi.
Tsaki yayi yana faɗin.
"Naji labarin kin tafi wallahi sai duniya ta ji mu dake kin san gangancin da kika yi bayan kin san ana bibiyar ki? Wallahi wani abu abu ya faru ba zan lamunci kuskure ba." Daga haka ya kashe wayar, sai yanzu wani irin tsoro ya kamata.
Wato shi yasa ya bar ta a cikin barrack dan ta zama safe! Wallahi duk tunanin ta bai bata ba, hawaye ne ya zuba mata, me yasa tayi gaban kanta? Me yasa bata gaya masa ba.
Haka ta kwanta harbarci ya dauke ta,
**
Cikin dare ta farka a razane sakamakon mafarkin da tayi wasu mutane na bin ta da gudu, zasu kama ta.
Shiga ban daki tayi , ta sauya audigar jikinta, ta fito sannan ta sauya kayan jikin ta.
Washi gari Zayn ya tashe ta yaji lafiyar ta, tana Addu'ar Allah ysa bai tambayi Adam ba.....
*Wallahi bayana yana min ciwo kuyi hakuri don Allah*
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/4, 9:20 AM] Queen: Chapter-61
"Ina gaya miki ban da yawo a cikin maza wallahi ko barrack naji labarin kina yawo wallahi A'ishah zamu samu matsala dake wai ma ba tambaye ki me matsalar ki?" Ya tisata a gaba da mita dake itama Yar duniya ce tashi tayi ta bar mishi wayar ta shiga wanka ya ci kan shi ba zata iya jarabar Zayn ba, ya dake ka ya hanaka kuka ya tasaka a gaba da mita shi ba auren ta yayi ba amma dokar shi ko masu aure albarka. Dan haka ta watsar da kashin sa tayi wanka ta gyara jikin ta ta fito, har lokacin wayar yana aiki ita kan ta ba tasan wani irin magana yayi ba tana fitowa ya dauki wayar.
" Sai an jima" ta ce mishi.
"Wato ga dan iska? Shine kika ajiye min waya kika tafi? Wallahi na rantse da Allah A'ishah zan dawo saura wata uku na shigo zaki gaya min yadda aka yi na zama dan iska" kashe wayar tayi baki daya.
Ta shirya cikin doguwar rigar lace, sannan ta gyara gadon da dakin baki daya, ta kuma ƙwanciya, karfe bakwai Aunty Rukayyah ta shigo ta tashe ta ta samu har ta shirya ta koma ne.
"Zo ki karya naji kince 8:30 zaki fita yanzun kuma 8:15am"
"Ina kwana Aunty"
"Lafiya lau" ta bude Safa ya saka sannan ta dauko cover shoe ta saka, kasancewar material din akwai maroon ta dauko hijab din ta maroon ta saka, sannan ta dauki jakar ta, ta fito.
Uncle Bashir ta gani zaune ta durkusa ta gaishe shi ya amsa cikin sakin fuska yana karatu ne kawai, tana zama ya ajiye kome ya tawo table din ya ja kujeran ya zauna yana facing ɗin ta, Aunty Rukayyah tana zuba mata abin karyawa.
"Zuba min tea"
"Toh" ta dauki Mug a wurin ta wanke a dan sink din da yake dinning area ɗin ta ajiye tana hada mishi tea.
"Aisha ina son muyi magana dake,jiya naga Abul Khair ya jima a nan, ina son na tunatar dake ke ba yarinya bace, domin akwai nauyin da ya dace ace kin kare na Addini da al'adar muna Hausa, but mun barki ne nan da wani lokaci zaki fahimci haka ta sauran su, for me bani da matsala akan Abul Khair. Amma Zayn zai iya mana hauka akan haka please stay away from Abul khairi idan ya tambaye ki let he know you are marriage woman "
"Abban Amal ya haka?"
"Wannan ba dokata bace dokar Allah ce Rukayyah idan ya yi approach dinta ta gaya mishi tana da aure" ya fada a masifance.
Duk sai jikin ta ya dauki rawa tana tunanin ko ta musu laifi ne.
"Ki nutsu baki min kome ba, kawai Zayn ya zama guardians ɗinki ne domin ki samu Freedom a rabuwar ki da Imaden amma har yau idanun su yana kanki, kin san lauyoyina da alkalai nawa suka shiga case ɗinki da Imaden? Dan haka duk abinda zai hada ku da Zayn please ki kiyayye " sannan ya mike yana kallon Aunty Rukayya ya ce mata.
"Bana son ana shiga abinda baka da masaniyar shi ki kiyayye bana son ina miki fada a gaban jama'a"
Dan dukar da kai tayi tana cewa.
"Kayi hakuri haka ba zai kuma faruwa ba"
"Ki rarrashe ta"
"Insha Allah"
Daga haka ya wuce ya bar ta a dan dame.
"Kiyi hakuri wallahi ban sanin kina da aure ba"
Kokarin hàdiye yawun bakin ta tayi tana faɗin.
"Babu kome wallahi"
Haka tayi ta tsakuran abin karyawan sannan ta sha tea ta mike zata tafi.
"Ki tsaya na zuba miki a foodflask"
"A'a na koshi wallahi"
Haka ta koma kitchen ta zubo mata cake da cookies da Dambun nama, sannan ta kawo mata da goran zobo.
"Jiya naga kin shanye baki ce baki iya sha ba"
"Yayi min dadi sosai"
Mika mata wani bag tayi na saka abinci, sannan ta raka ta waje inda Uncle Bashir yake jiran ta, da kan shi zai kaita wurin workshop ɗin,
"Sai na dawo Aunty"
"Allah ya dawo dake lafiya"
"Amin" ta shiga motar, tana shiga ya tabbatar ta rufe suka tafi.
A bakin get suka hadu da Abul zai shigo. Tsayawa Uncle Bashir yayi ya shiga motar.
"Uncle Bashir ina kwana? Ya kwanan bakuwar mu?"
"Alhamdulillahi tana lafiya gata zan kaita wurin workshop"
"Ina kwana A'ishah"
"Lafiya lau" daga haka tayi shiru, shi kan ya shiga tsokanar Uncle Bashir, murmushi kawai yayi.
Haka suka isa hotel din Abul ya fito ya bude mata motar ta fito, har cikin inda zata zauna Uncle ya raka ta ya bada card din shi aka gani sannan ya nemi shugaban tafiyar su, Ikon Allah sai gashi ya san shi kusan tare suka yi Sakandire da Jami'a.
"Bashir Zain Malami?"
"Hashim Muhammad Sharif."
Mika mishi hannu yayi suka gaisa sosai sannan ya ce mishi.
"Last haduwar mu na karshe karban sakamakon mu fa" inji Dr Hashim Muhammad Sharif.
"Ka manta mun hadu a aikin hajji shakara huɗu da suka wuce"
Eh haka ne suka barke da hira suna tattaunawa.
Daga nan ya gabatar mishi da Aisha a matsayin Yar shi. Sosai Dr Hashim Muhammad Sharif yayi mishi alkawarin saka idanu akan ta.
Juyawa yayi taga yadda Abul ya nanike mata, isa wurin yayi yana faɗin.
"Zaka zo mu wuce ko yayya?" Tasowa yayi yana cewa.
"Zan zo na daukar"
Gyada mishi kai yayi, sam kowa ya manta da wani Zayn, harkan gaban suke kuma Uncle yaki gaya mishi ne domin yana iya tattarawa ya dawo bai gama abinda yake ba.
Bayan sun koma ne Hajiya take tambayar su ina Bakuwar su, bata shigo ba suka gaya mata ai ta tafi wurin abinda ya kawo ta.
Da yamma Uncle Bashir ya tura Abul ya dauko ta domin meeting din da ya shiga, haka ya dauko ta suka dawo. A harabar gidan ya tsaya anan suka hadu da Muhideen, dama uwar shi ta gaya mishi.
"Tsuntsu daga sama gasashe muka samu wannan kayan sai mu ai"
"Muje A'ishah" Abul ya fad'a fuskar shi a daure tare ta yayi yana kallon ta.
"Wai zata ja kilo gaskiya idan ka gama yayinka ina so zan karasa"
Cikin fushi Abul ya kalle shi bai kula shi ba ya raka ta har part din Uncle Bashir.
Yana juyawa ya zabgawa Muhideen naushi, sai da ya fadi.
"Idan na ƙara ganin idanun ku akan ta sai Naci Ubanka"
"Wallahi tunda na gani na yaba sai na tab'a"
"Zaka tab'a mutuwar ka"
Haka Abul ya dawo yana kaf-kaf da shige da ficen A'ishah domin Muhideen ya saka mata idanu. Wunin ranar shima Zayn bai nime ta ba, dan fushi yayi ya watsar da ita.
Ita kan tana dawowa ta bude wayar ta, ta cigaba da harkan gaban ta.
Kwanan ta hudu da zuwa ranar juma'a, Abul ya dauko ta suna dawowa Zayn ya kira shi.
"Kai Nanu albishirinka kaga muyi video call"
Ya kunna datar shi ya fara kokarin kiran Zayn sai ga kiran Zayn.
Karkata mishi wayar yayi yana cewa..
"Dan iska na samo abar kauna ta, ka ganta Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades Titilopemi" juyawa tayi suka yi ido hudu da Zayn.
Sai da wayar shi ta fadi, tana kallon shi ya dauki wayar ya kura mata idanu.
"Sai aka yi Yayya Womanizer, ka mai da musu yar mutane kafin kaji sammaci"
"Taso workshop ne kwanan ta hudu kenan ni ke kaita ni ke dauko ta, yanzu na zama love bird"
"Zaka zama dai dan Ubanka idan mijin ta ya kama ka namar ka." Sanna ya kashe wayar.
*"
Yana kashe wayar ya kira Adam yayi ta balbale shi da masifa sannan ya kashe wayar, a ranar bai iya barci ba. Domin a daren ya tura takardan shi zai tafi gida, duk yadda aka yi ya tsaya fir yaki tsayawa dan dole suka tura shi South Africa idan ya gama abinda zai yi a can. Duk da suna son shi.
Washi gari da yamma ya bar musu kasar su.
Babu wanda yasan Zayn yana hanya sai ita sakamakon zungurerren bakar magana da ya gama tila mata, amma bata yarda ta bude sakon ba, domin tasan kwanan zance.
Bai shigo garin Kaduna ba, sai ranar Monday tana wurin workshop. Ya sauka da rana, Abul ya dauko shi yana mishi magana amma yayi banza da shi yaki amsa mishi har suka isa gida.
Hajiya tana ganin shi ya fara murna, haka aka shiga kawo mishi abinci ana jera mishi, sannan ya ci yana kallon hanyar gidan anan Hajiya take bashi labarin zuwan A'ishah bai d'ago kai ba balle tasa ran zai tanka mata.
Yana gamawa ya wuce sama, yayi wanka ya sannan ya zauna ya rasa meke mishi dad'i kamar ya kama Abul da Titih yayi dukar su, haka ya zauna a wurin har lokacin sallah yayi ya tafi a masallaci ma kin kula Abul yayi karshe da ya ishe shi da bashi labarin A'ishah bai san lokacin da ya cakume shi ba.
"Dan ubanka idan ka kuma min maganar ta sai na cire maka hakoran ka" yadda yayi Magana jijiyar kan shi yana me Mikewa rad'a-rad'a.
"Nanu idan kana son Aisha wallahi ni ba me damuwa bane zan bar maka amma irin wannan shaƙar ai zaka kashe ni" sake shi yayi ta bar masallacin, tun daga lokacin ya kyale Zayn sai dai lokacin dauko ta ne ya kira Uncle Bashir ya gaya Mishi tafiyar gaggawa ya kama shi zuwa zari'a, kawun shi yana niman shi ko zai tura Zayn.
Uncle Bashir bai damu ba, domin lokacin da Abul din ya kira shi yana hanyar dauko A'ishah domin masifar Zayn ya ishe shi, tun kafin ya shigo Nigeria ya isshe shi da balai.
Tana tsaye tana jiran Abul ta ga Uncle Bashir, da dan sassarfa ta isa ta bude kofar motar ta shiga tana gaishe shi.
"Zayn ya kira ki?"
"A'a bai kirani ba, ya iso ne?"
"Eh dama baki gaya masa zaki zo bane?".rau-rau idanun ta yayi tana faɗin.
"Wallahi ban san zai ji haushi ba da na gaya mishi don Allah ka bashi hakuri"
Kasa magana Uncle yayi har suka isa gida, Zayn yana zaune a barandn part din Uncle Bashir.
Bai d'ago kai ya kalle su ba, ya cigaba da harkan gaban shi.
Jikin ta yana rawa ta wuce shi, Uncle Bashir ya tsaya a kan shi.
"Ka rage zafin zuciya da kishi domin zaka iya samun matsala"
"Hmm" ya ce yana me Mikewa ya nufi cikin gidan. Rike hannun shi Uncle Bashir yayi.
"Don Allah kayi hakuri karka ce zaka yi wani abu a gaban Rukayyah bata san kome ba. Kai da ita kuyi kokarin fahimtar juna ban da tashin hankali, ita kanta bata san ranka zai b'aci ba"
Dakyar Uncle Bashir ya lallaba shi suka tafi masalaci domin lokacin sallah yayi, bayan anyi sallah magariba bai shigo gidan ba, ya kira ta a waya! Dauka tayi cikin sassanyar murya.
"Ina kofar part din Uncle ina jiran"
"Ok" saka hijab tayi akan rigar jikin ta, ta fito yana cikin mota, danna mata horn yayi ta nufi wurin shi. Bude mata gaban motar yayi ta ciki ta shiga, tana shiga ta zauna gabanta yana faduwa.
"Barka da zuwa ya hanya?"
Dakyar ya iya rike kan shi domin a mugun tafashe yake da ita.
"Lafiya lau"
"Shine baki gaya min zaki zo niman gidan mu ba?"ya tambaye ta.
"Kayi hakuri" wani uban tswa ya buga mata, da yasa ta kifa kanta akan gwiwar ta ta fashe da kuka.
Kura mata idanu yayi sam bai ga abinda yayi mata na kuka ba.
"Dake ban isa nayi miki magana ba, fitar min a mota" ya daka mata tsawa da sauri ta fita daga motar, tun daga ranar ya dawo da tsangwama da yake mata da tsana, duk yadda Uncle bar shi yaso ya sassauta mata amma fir yaki kula su, sai tsiro da rigima da yayi wanda duk inda zasu tafi da Aunty Rukayyah yana jin labarin zai tura mata sakon a wayar ta.
*Ban yafe ba idan kika sake kika bar gidan nan*
Haka tana ji tana gani zasu tafi su bar ta.
Shima yayi tafiyar shi abin shi, ganin haka yasa ta koma shiga wurin Hajiya da Abul su ta hira, ai kuwa nan ma ya ce tana kuma magana da Abul bai yafe mata ba, tunda bata jin maganar shi zai tattarata ya mai da ita wurin Imaden taje can yayi ta dukarta yana wulakantata.
Abin tausayi sai ta daina kula kowa ban da Uncle Bashir da aunty Rukayyah, sai Maman shi da Hajiya Umma. Da Hajiya Maimouna, ya yarda ta kula iyayen shi amma ko Abul bai yarda ba sai a gaban shi.
Tunda ya dawo yake bin ta da idanu, ya kwana biyu bai turmushe ta ba, dan haka ya cigaba da hakuri yana rarrashin ladanin shi dan yasan yayi hakuri, itama ganin shi yasa ta fara amfani da wasu abubuwan da taji yan tafiyar su, suka zo da shi Dr Ummi ta nuna musu kayan matan da smta samo a wurin matar wan mijin ta, itama wata yar Sokoto ta kawo mata, daga nan kawai Titih tabi su har Malali, anan ta kashe kudi kusan dubu saba'in, har da waist beads. A wurin suka taimaka mata, wanda aka jika shi da ruwan madaran turare da wasu saiwa na musamman, sai wani hadi na musamman itacce ne daga kasar chine sunan shi Genjes(sunan shi da China na manta) gutsiri musu itaccen matar tayi suka ce yana da masifar zak'i, ana yawon kawo shi da can a kwalba sunan shi Baba tsoho, amma yanzu an cigaba ta ce musu. Ana fadawa ne da wasu hadi na tsumi, ganin ta saya har da hadin tsumin. Sai gumba na kwakwa da rudi. Da zuma haka ta loda sannan ta cewa matar.
"Babu na sanyi ne?"
Cike da mamaki suke kallon ta domin sun san ba Bahaushiya bace amma once tana tambayar na sanyi.
"Akwai gashi nan" ta dauko mata wani jarka na ruwan.
"Nagode nawa kudin shi"
"5k" bata ji kyashi ba ta bata kudin. Dr Ummi ta ce mata.
"Me yasa kika nemi na sanyi?"
"Sabida idan bani da shi ya sama nayi riga-kafi, sannan yawan shige da feccen da muke yana iya haifar mana da shi, yawan shan kayan sanyi shima. Ina shan na asibiti kowani month sannan tunda aka gaya min nake shan na Hausa amma bani da shi ina kiyayye lafiya ta ce "
Suma sayan jarkan suka yi aka raba, baki daya sai ta rasa yadda zata shiga da kayan gidan, har Zayn ya zo daukar ta. Ta wuce da kayan ta saka a bayan motar ta shiga gaba ta zauna tana me kame kanta, dan tasan ba wani abu bane ya gaya mata magana.
Bata kawo zai sauko da wuri ba haka ta ji yana niman hannunta. Kallon shi tayi taga ya saka hannun a akan sitiyerin motar yana tukin shi. Har suka kusan zuwa gida, parking yayi a gefen hanya ya janyota yana sumshinan kamshin ta, sabida amfani da haɗin dilke da take sabulu da mai. Hannun shi ya tura cikin rigar ta, yana ya motsa na shanun ta.
"Baki yi missing dina bane?"
"Hmm" tace mishi.
Janye jikin shi yayi yana faɗin.
"An fara bikin jikar su Uncle, yau zasu yi Mothers night. Ƙarki sake ki bi kowa akwai kayan ki a wurin Aunty Rukayyah zata baki ban ce a fita ba, nima ina son a min kwalliyar na gani domin ni zan kai ki"
"Ok" daga haka ya cigaba da tuki, ganin yadda take ta Motsi kamar wani abu yana cizon ta.
Juyar da kan motar yayi ya nufi wani gidan shi da yake kinkinau, ya san halin barshi yanzun su take ya turmushe ta. Bai tsaya a ko ina ba, sai a gidan akwai soja da yake tsaron gidan shi ya bude musu kofar, suka shiga cikin gidan. Zayn ya tafi yayi mishi magana.
Tana kwance tana jin yadda jikin ta yake daukar Charge na bala'in tashin hankali. Yana gamawa yazo ya bude mata kofar ta fito a dan duke, haka.
"Lafiya?" Ya tambaye ta.
"Babu" ta fada tana dan rike gefen cikin ta. Wucewa suka yi cikin gidan ya bude sannan ya shiga suka zube a falon, tashi yayi ya rufe kofar falon.
Yana kallon yadda tayi luf a kujeran tana sauke ajiyar ajiyar zuciya .
Yana zuwa ya durkusa a gaban ta.
"Aisha are you ok?"
A hankali ta d'ago, bakin shi ta nufa da nata tana sumbatar shi, rikota yayi yana kallon yadda idanun ta suka kankance kamar mara lafiya.
A hankali ya janye bakin shi, zare hijab din yayi ya wurga sannan ya zige zip din rigar ta. Ya dauke ta cak sai niman bakin shi take, kamar tayi hauka.
Yana kwantar da ita, ya wuce ban daki tana kwance sai juyi take tana jin tashin hankali kamar tayi ihu lokacin da ya fito daga shi sai towel, sake towel din yayi ya kashe wutar dakin. Ya zuba mata ido yadda take juyi hawaye na zuba mata, a hankali ya juyata ya balle bra din sannan ya mata wani irin runguma da kirjin shi da nata suna gogan juna. Wani zillo tana k'amk'ame shi.
"Zayn... Please chop me"
"Kin yarda?"
"Na yarda" ta fada cikin kuka.
Tundaga bakin ta yake sumbatar ta, yana taune bakin bayan yana rungume ta.
"Zayn ni bana son haka."
Dariya yayi ya ɗan ciji fatar bakin ta, yana yawo da harshen shi a bakin ta.
"Zan Miki yadda kike so"
Daga nan ya shiga sumbatar wuyar ta har zuwa kirjin ta, anan ne ta kuma Haukace mishi tana kuka, yana bin ta a hankali baya son ta razana, bakin shi ya kai ramin Cibiyar ta ya shiga tsotsa yana lasa, baki daya sai da tayi ta wani irin kuka. Ita kawai Zayn take bukata, yana zuwa dai dai maranta , zare pant dinta yayi yana wanda ya jike jagab. Ya wurga can sannan ya shiga cinye ta yana cizon wurin baki daya sai da tayi ta bari tana kerma tana rawan sanyi, ganin tana shirin explore ya janye bakin shi sannan ya shiga goga mata murtukeken shi a wurin kafin ya mata rumfa da fadaddar kirjin shi, yana me karanto addu'ar Saduwa da iyali, ya saita hanyar dodar......
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
Ga wadanda basu zaune a kasar nan zasu iya biyan kudin su ta Arewabooks ga ta yadda zasu shiga su sauke kuma..
YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/chapter?id=62ad9f95e785d1df53cc27e8
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
*_Kuzo mu haɗa ƙarfi da ƙarfe domin gyara tafiyarmu. Koba komai ɗan uwanmu ne bahaushe ya zauna ya tsara ya kuma buɗe App... Ɗin domin cigabanmu da jin daɗinmu. Wannan abin alfaharine_.*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi a ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din, amman bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a sama da kuma account number ArewaBooks.
_Account No *0116886723*
_Account Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Union Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer* , amma idan yakama babu mafita saishi tau muna amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na canji(convert) kafin kudinka yashiga Balance.
*WANNAN SHINE BAYANAN*
*_MARUBUTA DAKE NEMAN ƘARIN BAYANI KO MASU KARATUN MA, ZAKU IYA NEMANMU TA WANNAN NUMBER_*
[8/4, 1:01 PM] Queen: Chapter-62
A hankali ya haɗa bakin shi da nata, yana me kamo harshen ta, sai da ya nad'e ta son ran shi yana bin ta a nutse da kulawa, cikin tattausar yanayi me wuyar fada, jike baki daya bata dace da wani abu bayan hakan ba, yadda take bude baki da jan iska tana kara makalkale mishi tana wani mahaukaciyar nishi, kasa aiwatar da kome yayi yana jin kamar ya barta ba yanzu ba, yana jin kamar yayi a wuce wurin.
Shi kan shi wani irin ruwa yake zubdawa na bukatar ta a lokacin. A hankali ya haɗa kirjin shi da nata yana goga mata gargasar kirjin shi a kan na shanun ta, wani irin bori da magagin dadi ya sauka a kan ta, duk tsiyar da Imaden yayi mata bata tab'a samun kwanciyar hankali irin haka ba, baki daya ta k'amk'ame Zayn tana jin wani irin kuka yana son kwace mata.
"Please Zaynnnnn"
A hankali ya bude sexy eyes din shi ya kura mata idanu, sanan ya kai bakin shi cikin nata, a hankali ya gyara zaman abin shi yana cinye bakin ta, kafin ta dawo daga duniyar da take ya fara kokarin shiga majalisar ƙasa, wani yarrrrr taji lokacin da yake kara sakawa da hannun shi yana turawa, shugabancin shi, amma yaki tsayawa a wurin sakamakon yauki da tsantsi da wurin yayi ya hana shi samun nutsuwa shiga, gashi ta matse sakamakon maganin aunty Maryamu. Ita kanta tana bukatar shi ya shiga wurin ko zata huta da mararta, sai me ya kasa shi ga, tashi yayi a hankali yaja towel din ya goge mata wurin sannan ya Lumshe idanun shi ya gyara ta sosai, ya shiga niman hanyar jikin shi na wani irin bari. Jin yana shirin mata lahani yasa ta ware idanu daga can duniyar dadin ta fara kokarin kwace kanta, amma ina komawa yayi ya danne ta, ya shiga matse kirjin ta yana kokarin sai ta shiga. Zafi da tashin hankali yasa ta fasa ihu tana kokarin dukar shi. Kafin ta kai mishi wani azababben cizo, amma ina ya fara huda hanyar.
"Don Allah ka yafe min wallahi ba zan kuma shan kome ba, wallahi ba zan kuma ba don Allah kayi hakuri" ta fada tana kai mishi duka da yakushi, burin shi ya shiga inda bai tab'a zuwa ba, babban damuwar shi ta tab'a yaji yadda kowani magidanci da sabon ango yake a daren farkon shi.
"Zayn zaka kashe ni"
Cak ya tsaya yana kallon ta har lokacin bai samu damar shiga ba dan taki tsayawa.
"Mutuwa zan yi nima A'ishah idan ban shiga ba" ya fada Muryan shi yana rawa, kuka ta saka wiwi jikin ta na wani irin daukar rawa, da karfi da naci da taurin kai ya tura bakin crown din, wani irin abu ne ya sauka da shi kan shi bai san meye ba, sai dai dumin wurin da saukar abin ya saka shi jin kome na brain din shi ya tsaya cak. Shima kasa aiwatar da kome yayi yana jin yadda take vibrater. Ganin ya tsaya cak ta haɗa iya karfin da ya rage mata ta ingije shi sai da ya nime faduwa, garin ya tsaya kawai ta kuma turawa cikin wurin wani irin dauke wuta yayi domin ji take kamar an yagata, Mikewa tayi zai maida ita ta kai mishi wani irin mari.
"Kar ka lalata min abinda xan kare kaina" ta fada da ƙarfi tana kwace kanta, sai dai the more zata nime ya janye the more zai kuma kutsa malamin zunguran shi cikin ta.
Sake kai mishi duka da yakushi tayi kamar mahaukaciya, a hankali ta fada jikin shi.
"Kayi hakuri ka fita ba zan iya cire ka ba" ta fada cikin wani irin kwantar da murya kuka na cinta.
"I'm sorry for hide it for you, but am your husband." D'ago kai tayi tana kallon shi hawaye na zuba daga cikin idanun shi.
"I'm sorry Wifey, am deeply sorry. I can't stop"
Duk da bai gama shiga ba, wani irin kuka da Masifa da tsiwa take mishi ta tashi a zaune yana durkushe a gabanta rabin shi yana cikin gaban ta.
"Zaka kashe ni ba zan iya daukar ka ba, don Allah ka fita ka cire min ba zan iya ba."
"Kiyi hakuri mu zama daya"
"Wallahi ka gama nace" ta fada bayan ta ture shi da karfin tsiya, ta koma ta zube gefe guda, janyo bedsheet din tayi ta lullube jikin ya, tana me tashi a hankali. Baki daya jikin ta rawa yake ganin bai kuma yunkurin zai wani abu da ita ba, yasa ta sauka a gadon. Tana ja da baya,
Sai lokacin ta lura da yadda suka bata gadon amma tsoron shi da abinda ya mata yasa ta komawa can gefe tana kuka.
"Kiyi hakuri" toshe kunnen ta tayi tana fasa ihu. Dole ya shiga ban dakin ya kunna heater sannan ya dawo yana kallon yadda yake rarrafe a ran shi ya ce.
"Aisha ba dukkan na shiga ba kike wannan rarrafen ranar da na shiga sai kin daina tafiyar" amma tausayinta yasa shi bai ce mata kome ba,.ya d'ago ta zai.mata magana ta fashe da kuka sosai take mishi.
"Me kike so?"
"Ka kai ni gida"
"Ok"
Ya shiga kokarin kaita ban.daki da taimakon shi tayi wanka ga fito, wani irin ciwon da wurin yake mata yasa ta bata saka pant din ba, ta wuce ta saka kayanta. Wani irin kuka ya kwace mata,
_Kiyi hakuri Ni mijin ki ne!_
Wani irin kuka take ta kasa tsayuwa, karshe zamewa tayi ta zauna dabas, tana cigaba da kukan ta. Shiryawa yayi cikin kananun kaya dan akwai kayan shi ma anan, ganin yadda take zaune yana zuwa ya dauke ta cak yayi sama da ita.
"Ka sauke ni!" Ta fada a sanyayye, amma ranta a B'ace yaƙe.
"Ok" wuce ta yayi abin shi ta biye bayan shi takalmin ta ma rike shi tayi a hannu dan tudun shi kara mata ciwon cinya yake, cinyoyin ta kamar zasu tsage, ita kan tana ganin ma kamar ta samu matsala a cinyar ta.
Shi kan bai ce mata kome ba, dan haka ya wuce motar yana kallon yadda take tafiya.
"A haka zata shiga cikin gidan su nan?" Dan haka ya fito a motar ya zuba mata ido.
"Ki koma mu kwana anan ba zaki shiga gidan mu kina wannan tafiyar ba.
"A'a wallahi na daina muje ba zan kuma ba" ganin yadda jikin ta yake sabon rawa yasa shi bude mata ta shiga suka wuce gida, ana ta shirin tafiya.
"Ki saka takalmin ki"
"Toh"
Ganin hankalin kowa baya kan su, ya sashi wucewa da ita part din shi a can ya kumahada mata ruwan zafi zata mishi gardama ya dannata, a ciki yana bude kafaffunta, ruwan na shigar ta, sai da yayi mata sau uku sannan ya barta tayi wanka, yana fitowa ya dauki wayar shi da take Ring.
"Ok gata nan zuwa" haka ya zuba mata ido lokacin ta fito daga ban daki. Ba laifi tafiyar tayi daidai ba kamar farko ba. Mika mata kayan ta yayi ta saka a gaban shi, tana share kwalla fuskar nan tayi ja, takowa yayi zai ja mata zip, ya tura hannun shi yana matsa boons din ta, dake har yanzu a razane take taki yarda ta amshi sakon shi, haka ya gama ya saka ta a gaba har part din Aunty Rukayyah yana hararan ta.
Suna shiga Judaal ta mike tana murmushi.
"Soja na nayi kyau?"
Dauke kai yayi yana kallon Amaryan da a gidan ake shirya ta.
"Daughter kin yi kyau. Aunty ga ta nan keda mijin ki da Abul kun saka ni a gaba sai kace zan yi wani abu da ita gata sai kuyi ta fama da ita "
"Aisha shiga daki bari nazo"
"Ok ma" kamar an ce ya d'ago kai taga yadda take kokarin tafiya,amma ta kasa dole take cilla kafar ta gaba juyawa tayi ta kalli Zayn da ya had'e rai yana magana da Judaal. Jikin ta har wani irin tsuma yake ta bi bayan A'isha dakin.
Ganin tana shiga dakin ta fara dingishi tana kuka.
"Weldone ina Miki kallon me hankali waye ya miki fyade?" Ta tambaye ta yadda wani ba zai jiyo ta ba, ya ga lokacin da take bin A'ishah da ido, dan haka tana shiga cikin dakin ya bi bayan ta.
"Waye kika bawa Kanki bayan kin san da auren ki? Mijin ki ne yazo?"
"Aunty bincike da haramun ne, koma waye ta bawa kanta ke uwa ce tunda taki magana tana kuka don haka ina ga a bar maganar "
"Ban gane ba"
"Ke shirya ki fito ana jiran ki" ya fada cikin hade rai kamar ba shi ba. Bude akwatin ta yayi ta ciro pant da bra, ta shiga ban daki ta saka sannan ta fito ta saka doguwar rigar da aka dinka mata na Anko din. Yana tsaye kokarin jan zip din take, ta kasa shi ya karasa ya ja mata. Sannan ya juyar da ita ya sumbaci goshinta suka fita, Aunty Rukayyah ta haura sama gayawa mijin ta. Bata tab'a shan kunya irin na yau ba sai da ta ce mishi.
"An baka amanar yarinya ka zauna nan wani yana can ya mata fyade "
"Ita da waye suka dawo?" Ya tambaye ta hankalin shi yana kan wayar shi.
"Ita da Zayn mana"
"Toh da sauki tunda ita da shi ne ba da wani ba, bana son kananun magana irin na matan da basu san ciwon kan su ba, ki tsaya a ina kike bana son saka ido akan abinda babu ruwan ki bana son shiga abinda babu ruwan ki, na yarda da Zayn da ko mutuwa nayi ba zai ci Amanata ba, dan haka bana jin zai yi kuskuren akan abinda yake ganin na shi ne, sannan idan kin san yadda ya sadaukar da kome na shi akan yarinyar nan ba zaki d'aga Idanu ki yi magana na, infact matar shi ce so bana son magana ya biyo baya dan ba zan iya dauka ba "
"Kayi hakuri wallahi ban san da haka bane"
Sannan ta fita daga dakin tana mamakin Zayn shi ya gama ihun baya sonta.
Tana sauka kasa taga yana cewa.
"A'a bana son irin wannan eyeshadow din ki mata irin wannan " ya nuna mata wani wanda aka yi smoking din shi. Haka aka yi mata kwalliyata fuskarta kamar ba ita ba, abin ya bawa koma mamaki ana gamawa ya d'ago ta a hankali ta dan kwanta a jikin shi ya dauke ta hoto,sun yi kyau sosai gwanin ban sha'awa.
Da wayar shi suka yi ta hoton. Duk da tana jin haushin sa, amma ganin yadda yake kaf-kaf da ita yasa ta nutsuwa, ya tafi ya shirya cikin wani jamfa sanator suit ya saka, iyamurai suna yawan sakawa, haka ya fito tana zaune me kwalliyata tana kara gyara mata kwalliyar ta.
"Judaal me ya haɗa shi da ita naga yadda yake kaf-kaf da ita ko ke da ake cewa zai aureki"
"Zan ci Ubanta wallahi " ta fada tana kallon inda Titih take,da sallama ya shigo falon, idanun su ne ya sauka akan na juna. Hàdiye kukan da take son yi tayi tana me sunkuyar da kanta.
Gashi nude lipstick aka saka mata, a hankali ya isa gaban ya, rike da wani irin kwali ya durkusa ya fara budewa yana kallon ta.
"Are you ok!" Gyada mishi kai tayi, a hankali ya bude kwalin ya ciro wani grey hafcover shoe ya saka mata na kamfanin vince an zuba wasu duwatsu farare akan takalmin, ya saka mata sannan ya bude daya kwalin wata yar karamar porse ce kalar takalmin, a take me kwalliyar ta dauki hoton takalmin da ta saka. Ta daura a IG, please waye ya san kudin wannan takalmin da porse ɗin.
Can kuwa aka yi ta turo mata da price din. 2400$ wata ta saka mata haka ta ce mata in dollars. Wata tana zuwa ta ce mata dubu dari tara da da wani abu.
Zare idanu tayi ta ce mishi.
"Sir amma ita ce matar ka ko?"
"I wish"
Sannan ya riko hannunta, suka fita ita kanta Aunty Rukayya sai ta ga babu ta inda zata kalubalanci tarayyar domin sun dace ne ta ko ina.
Har suka fita sannan ya nufi wurin motar ua bude mata gaba, sannan ya dawo ya riko hannunta har wurin motar ta shiga ya rufe sannan ta koma mazaunin drive ya zauna, a hankali ya sauke wani irin ajiyar zuciya.
"Wifey" d'ago kai tayi ta zuba mishi ido.
"You look gorgeous"
"Thank you"
Ta fada so silent.
A cikin motar ya bude wani wuri wani farin Kwali ya bayyana, a hankali ya ciro kwalin, ya kalle ta. Sannan ya bude mata shi gani tayi wani irin silver bracelets ne set wanda aka yi adon shi da green gem na diamond. A hankali ya kirata da idanun shi, matsawa tayi ya ɗan sumbaci bakin ta sama sama sannan ya saka mata sarkan wow, da abin hannun da zuben ita kuma ta saka na kunne, kallon na kafar yayi ya ce mata.
"Ina son ki saka wannan amma sai mun tafi south African"
Juyawa tayi ta dauke kai tana faɗin.
"Karuwa ashawo, yar lesbian hmm! Thank you for pay my bill, amma ka sani ba zan tab'a zama da kai ba je ka auri yar da aka haifa yau not Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades, ka dandani na karshe kamar yadda ka iya sakawa na fada son ka da halayyar ka so me too nayi amfani da jikina kuma naci nasara batun aure wallahi bani yi da kai sai dai kayi duk abinda xaka yi dani"
Ta fada tana kauda kai. Bai tab'a zata zata iya fusata haka na sai yau kasa tukin yayi yana kallon ta.
"Idan ba zaka ba, zan sauka dama bana jin dadi. Fitar bai zama min farila ba" a hankali ya ja motar suka fita yana tuki hankalin shi yana kanta.
"Nana eesha!!!"
Ya kira sunan har tsakiyar kanta taji sunan amma fir taki amsa mishi.
"Kiyi hakuri"
Bata amsa mishi ba, har suka tawo wurin Event din, tayi alkawarin wallahi sai ta nuna mishi karuwanci iya ganin idanun shi. Haka suka isa wurin parking, tana kokarin bude motar yana rufewa.
"Aisha muyi magana gaskiya kiyi hakuri"
"Zayn kai kasan hakuri na gaji da halin ka, tunda kasan na zama ikon ka kake bani wahala nayi kuka nayi jinya akan ka bai yi aiki ba, ka kirani karuwa ka boye ni daga dangin ka, by any chance you most worry about me amma baka damu ba. Kawai son kai da son zuciya yasa kayi ta bani wahala dan ya isa haka. Ka bude min kofa ko ka mai dani gida. By chance na samu dama zan tafi inda ba zaka tab'a gani na ba har na mutu i hater..." Kamo fuskar ta yayi ya saka bakin shi akan nata. Yana kisses dinta yana shafa bayan ta.
A hankali ya sake bakinta, hawaye na zuba mata.
"Bana son zama da kai ka rabu dani, na gaji da ukubar ka....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/4, 8:04 PM] Queen: Chapter-63
Bata kula shi ba haka suka ta zama a wurin karshe ta gyara zamanta, juya mishi baya. Har aka fara hidimar basu shiga ba. Ta lura so yake ta mishi magana ita kuwa tayi rantsuwa ba zata amsa mishi ba. Ganin zaman bata lokaci yake yasa shi bude motar kamar tana zaune akan k'aya ta bude ta fita shi kan shi ya sha mamakin yadda take kokarin nisanta kanta da shi, bayan a baya shi yayi haka. Ganin tana kokarin tafiya ya ne ya fito yana dauko wani jaka a sit din baya ya ce mata.
"Wallahi idan kika sake kika shiga wurin haske ba mayafi na rantse sauran da ban gama shiga ba sai na tura baki daya sai dai ki mutu" cikin ta ne ya cure wuri guda dan dole ta tsaya tana kallon shi. Har ya isa ya mika mata mayafin da ya ciro daga jakar ya mika mata. Ta kowa tayi gaban shi dan nesa kad'an ta mika hannu zata amshi mayafin sai da ya bari ta kama ya fisgo ta ta dawo jikin shi.
"Me kike so?"
"Ba zan tab'a zama da kai ba"
"Shine samuwar ki?"
Gyada mishi kai tayi. Sannan ya amshi mayafin ya gyara sosai ya lullube ta dashi, sannan ya rike hannun ta suka nufi wurin taron ba a cikin hall bane a waje ne sai dai yadda aka kawata wurin ba laifi, suna isa wurin aka haska wani fitila kansu, gashi ya karya hular shi fuskar nan ta fito fayau irin na sabon ango, a hankali ya kai hannun shi K'ugunta yana yana me kai kan shi daidai kunnen ta.
"Ki sake jikin ki, kar a samu matsala" d'ago kai tayi ta Kalle shi, motsi take da bakin ta tana son magana, girgiza mata kai yayi, yana nuna mata hanya, garin ta juya aka haska musu haske ya dauke mata ganin ta, tuntube tayi zata fadi yayi maza ya rike kugun ta, yana cewa.
" Take care" ya fada yana rike ta. Baki daya idanun kowa ya tsaya a kan su.
A hankali ta ce mishi.
"Takalmina" durkusawa yayi yana gyara mata takalmin sannan, ya mike ya saka hannun ta a cikin na shi, suka cigaba da tafiya har inda zai zauna. Wurin kawunan Amarya, yana zuwa ya riko hannun ta suka wuce can kuryan jama'a ya saka ta a lungu, inda ya kafe ta da idanu. Sunkuyar da kai tayi tana chat da wayar ta.
"Aisha"
D'ago kai tayi tana kallon shi a dakile.
Kamo hannun ta yayi cikin nashi.
"Nace kiyi hakuri mana"
"Wallahi ba zan yi ba"
Daga haka ta sunkuyar da kanta, da naci da takura ya saka ta tashi, zata bar wurin ya saka mata kafa.
"Kina tafi zan saka ki fado jikina dan haka ki zauna nace"
Zama tayi har aka ce su je su dibi abinci. Haka suka wuce yana like da ita kamar kaska haka suka dibi abincin. Kakar Amaryan da ta kasance yayar su Baban Zayn ta cewa Hajiya Umaima.
"A ina wancan yaron ya samo baturiya haka?"
"Hmm! Baturiya ko karuwa domin har da kaninki ake wasan ƙwallon da shi." Adda kallon mamaki take bin Hajiya Umaima da shi.
"Kamar Ya?" Kasa tayi da murya.
"Tun zuwan ta Bashir yake shiga da ita. Yaron nan shaidani Abul haka yake shiga da ita jikin Rukayyah rawa yake a kan su, toh kin ga wannan me kama da kafiran shima ya dasa daga inda suka tsaya. Kuma Maman ku bata sani ba ana badakala a cikin gidan ku"
"Ikon Allah, haka suka koma kamar karannuka. Toh wallahi sai ta bar gidan bari a gaba bikin nan"
"Hmm... Ai ana abu "
Tayi ta magana tare da haɗa fada sosai.
"Sha kurumin ki zan yi maganin abin"
Har aka tashi yana like da ita, dayawan yan uwan maza da matan su, sai da suka yi ta jan Titih ajikin su. Sannan suka zo wurin motar ya bude kofar motar ta shiga. Sannan shima ya shiga suka bar wurin bikin wurin karfe sha daya.
Wurin masu sayar da nama ya nufa ya saya mata kaza sannan ya nufi wani MZ bakery ya saya musu yorgot da hollandia milk sannan ya nufi motar shi, tana jin shi bata d'ago kai ta kalli inda yake iskar da ya kwaso shi ma baya gaban ta. Sai da yayi ta yawo da ita, har ta fara barci sannan suka nufi gida kowa ya dawo yana ganin Uncle Bashir a tsakar gida yana zaman jiran shi, yana parking ya tawo ya same shi.
"Tana lafiya?"
"Yes an samu matsala ne domin akwai damuwa wani yana amfani da location din wayar ta ne ake bibiyar ta shi yasa na yi ta yawo na kuma turawa Captain Moussa Ghaddafi ya datse connect din shi yasa bamu dawo da wuri ba!"
Ajiyar zuciya Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Gaye nan bai wa mutunci, bai san sabida kakan shi ka bar shi ba baka mishi dukar mutuwa, yanzun tayi. Barci ne?"
A dame ya ce mishi.
"Eh uncle Bashir, don Allah na wuce da ita part dina?"
"Amma kasan kayi taka tsantsan fa, ban san yadda zan gayawa Hajiya da mutanen gidan nan ba, Gara Yaya shi ya sani domin a tare da AbdulMalik AY aka daura auren."
"Ok toh bari na kai ta" zuwa yayi ya bude part din shi ya kai kome sannan ya zo ya dauke ta, ya wuce da ita part din shi.
Ya dawo ya rufe motar, shi yayi bankwana wa Uncle ya wuce abin shi, kai kayan yayi kitchen din gidan sannan ya wuce yayi wanka ya dawo ya cire mata kayan ta, jin ana lallubar kirjin ta yasa ta bude idanun ta cike da barci.
"Sleepy beauty Babu abinda zan miki sai da yardan ki"
Gyada kai tayi, wani T-shirt din shi ya saka mata, jin hannun shi a kugun ta yasa ta bude idanun.
"Kace kaya zaka sauya min meye kuma haka?"
"Kiyi hakuri" ya fada sannan ya gyara mata kwanciya a jikin shi barci me nauyi yayi gaba da ita, mutumin ku zama yayi yana kallon ta.
Can ya tashi yayi alola ya gabatar da sallah nafilla sannan ya dawo ya kwanta a gefen ta, sanyin asuba da ya dame shi ne ya tattarata da bargon ya boye a kirjin shi.
Da asuba bayan ta tafi masalaci itama ta shiga ban daki tai wanka da alola, doguwar rigar ta na jiya ta saka yana shigowa ya bude wani drower ya ciro mata hijab tayi sallah tana wurin har kusan bakwai sannan ta koma gadon a gajiye, barci da tsamin kasar ta ya ishe ta.
Barcin ta fara ya hauro gadon ya shige abin shi.
"Barci nake ji"
"Nima shi nazo yi Malama Aisha"
Lumshe idanun tayi tana jin shi yana lallubar kirjin ta.
"Zayn barci nake ji"
"Nima shi zan yi"
Lumshe idanun ta tayi, can ta ji yayi sama da rigar ta yana wasa da na shanun ta, lumshe idanun ta tayi haka ya gama gigicewa ita kan ko takan shi bata bi ba, kasa hakuri yayi ya fara wuce kasa ta rike shi.
"Idan har ka tab'a ni wallahi zan tafi inda na zaka kuma gani na ba"
Abin mamaki ya bashi, ganin da gaske ne babu wasa a wannan gabbar, yasa tayi shiru tana jin shi. Janye ta yayi ya gyara kwanciyar shi.
Wurin karfe tara, ya farka tana ta sharan barci ga shi ta kwaye bargon har kirjin ta, kome nata a bude, wucewa ban daki yayi yayi ta kwara ruwa, yana fitowa ya nufi frijin din da yake ya dauko kankara ya zauna yana dannawa a maran shi. Juyi tayi ta hango abinda yake yi da sauri ta ce.
"Stop" kallon ta yayi yana faɗin.
"I can't, zan mutu idan na saka ina jin sauki karki damu"
Tasowa tayi ta amshi kankaran.
"Zaka ji dadi na wani lokaci amma komawa yake cikin ka ya zame maka wani ciwon na dabam" sannan ta juya zata wuce ya riko ta. Yana goga mata abin tana jin shi har saman mazaunin ta.
Haɗe hannun su yayi yana faɗin.
"Me yasa ba zamu zama daya ba?"
"Al'adar mu ya sha banban da kai, so akwai abinda ba zan iya dauka ba akwai wanda ba zaka iya dauka ba."
Sumbatar bayan ta yayi yana faɗin.
"Waye ya Halicce mu?"
"Allah" ta fada zata janye daga jikin shi. Hannun ta ya kama ya ajiye akan bangaren siyasar duniyar shi, da sauri ta cire hannun ta, wannan abin ai masifa ce, wallahi tsoron abun take.
"Ki rike mana na mijin ki ne!"
"A'a na mijin su sai"ta fada zata wuce shi.
"Yaushe zaku gama workshop ɗin"
"Ranar talata me zuwa"
"Ok"
Wuce shi zata yi ya kuma riko ta kamar ya mata da karfin tsiya.amma baya son haka ta faru.
Bata fita a part din ba sai dare shima din dan ta rikice mishi ne.
Haka Abul yayi ta kiran shi yaki dauka kuma koda ya zo yaki fita haka ya gama jiran shi a wurin Hajiya mara mutunci bai zo ba. Ya saka yar mutane a gida, tun tana kin bashi damar ya tab'a ta, sai da ya saka ta a gaba da naci da masifa sai da ya lashe ta yayi yar dabarun da zai yi da ita ya samu ya rage damuwar shi amma batun kasa kiri-kiri ta ce bata san zancen ba.
Haka ayi ta shagalin bikin ranar Lahadi aka gama,.ranar ya zowa Titih bakar rana domin sun dawo daga gidan bikin,
Ta wuce part din Aunty Rukayyah, ashe bata dawo ba ta biya ta gidan su, tana zuwa ya shiga abin ta, shi kuma Muhideen yazo ya ga ta shige lokacin ana sallah domin tana sauka dake tare da Zayn suke tana sauka yayi alola ya shiga masalaci,
Allah ya taimaka basu kai raka'a ba, ya samu aka yi sallah, duk da zuciyar shi tana ga Allah amma gaban shi ne ya fara faduwa, a daddafe aka yi sallah da shi ko addu'oi bai yi ba yana jin surutun Abul bai iya tanka mishi ba.
Ita kuma tana ban daki taji an shigo ta ce.
"Waye?"
"Third part ne naga abin naku pass-pass ake shine nazo nawa"
Ya fada lokacin da ta fito, zata shiga ban dakin da gudu ya haɗa bangaje ta ta fadi, sai da ta bugu.
Ihu ta saka tare da yunkurin tashi ya buga mata kanta da kofar, yana me finciko gashin kanta.
Ya wurgata a gadon da gudu ta sauka a gadon ta bude kofar ta fito da gudu, nan ma ya bita ya tad'e ta, ta zube dan yaji an kusan fitowa yaga rigar har kasa yana kai mata duka a fuskar ta.
"Zaynnnnnnnnnnnnnnnnn" ta fasa ihu.
Ihu take yana dukar shi.
jan under skirt dinta yayi ya fara kokarin bude cinyar shi, cikin kuka ta sake kiran Zayn amma dan mugun ta hannun shi daya yasa ya shake wuyar ta, yana kokarin cire a bar shi a cikin wandon. Tana yakushin sa tana kakarin fitar numfashi Allah ya wurgo Zayn da yake niman ta, fadowa falon yayi ya Zubawa Muhideen idanu yana kokarin haye matar auren shi. Da wani irin gudu ya shigar da Muhideen ya dauke shi da kafar shi, sai da ya watsa shi da bango, ya mike da sauri ya finciko labulen falon da karfe ya lullube ta, domin yasan Abul zai iya zuwa, tashi Muhideen yake son yi amma baki daya ya kasa, da Zayn ya juya kan shi ya fara dukan shi yana dukar gaban shi. A daidai shigowar Uncle Bashir, Aunty Rukayyah, Hajiya Umma. Da Maman Zayn da Hajiya Maimouna.
Kai jama'a Zayn ya mishi dukar da koda ya rayu bai zama dole ya mori kan shi ba.
Rike shi Uncle Bashir yayi yana cewa.
"Zaka kashe shi ne" juyawa yayi a fusace ya cakume Uncle Bashir.
"Idan ta kama gawar shi ma bana son ganin ta, wallahi sai na kashe duk shegen da ya kalli Mata ta ba iya shi ba"
Zuwa yayi ya durkuwa a gaban ta.
"Nanu" Abul ya kira sunan shi.
"Kar ka min magana ka tafi kawai a duniyar nan da zina da cin amana ta yawaita ban yarda da kowa ba, sai kaina da Uncle Bashir bayan shi kaina ban yarda da kai ba,A'ishan da kake muradi Matar Zain AbdulMalik Zain Malami ne, nagaya maka"
Jikin shi yayi mugun sanyi kafin ya ce mishi.
"Ban tab'a tunanin cin amanar ka ba dan uwana ko bayan ranka ko da ranka tashi a kaita asibiti."
Daukar ta yayi Hajiya da Mama suna cikin duhu, shima Muhideen da Uncle ya dauke shi suka nufi asibiti da shi...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/5, 9:21 AM] Queen: Chapter -64
Har ya shiga da ita Bayan motar, sannan ya shiga ya zauna yana kallon Abul.
"Please dauko kayan ta" ya fada muryan shi na rawa, da gudu Abul ya koma yana kallon Aunty Rukayya.
"Bani kayan A'isha" shiga tayi ta dauko riga da zani kala biyu ta bashi, da hijab. Ya kawo mishi, sai da ya saka mata. Sannan Abul ya shiga yana mamakin Zayn. Har suka bar gidan domin Uncle Bashir ya riga su fita. Suna fita Hajiya Umma ta kalli motar tana murmushi ta ce.
"Kowani namiji jarumi haka ya dace ya kare kansa da matar shi "
Ita kan Aunty Rukayyah ta tsorota sosai dan bata san Hajiya zata dauki al'amarin da sauki ba. Mama ce ta ce mata.
"Hajiya Zayn ya nuna mana shi din ba namu bane a koda yaushe halin shi da dabi'ar shi kara banban ta yake damu "
Kallon Mama tayi tana faɗin.
"Bai yi wani abu saboda ba jinin gidan nan bane shi! Da zina yayi aka kawo mana ribar zinan toh ni da kaina zance tabbas shi din bana mu bane, amma ya kare kowa ya kuma kare zuri'ar shi.
"Talatu idan kika ce dan ba mu muka haife shi ba zan yi mamaki ba, amma kice dan ya auri wata mace a waje hmm ni na bashi damar da yaci daga haram gara ya ci rabon shi daga halas din shi. Dan haka bai yi kuskure ba"
Daga haka ta wuce abinta.
Kallon mamaki Aunty Rukayyah takewa musu kafin ta ce.
"Ban gane ba, Zayn ba dan gidan nan bane?"
"Eh Rukayyah ba dan gidan nan bane"
"Me ya faru?"
Shiru Mama tayi sannan ta ce mata.
"Zan gaya miki amma ba yanzu ba" ta wuce dake tuntuni Hajiya Maimouna ta bar wurin sai dai basu san cewa Hajiya Umaima tana wurin ba, dake Abul har wurin ta yaje niman Titih.
Murmushi tayi sannan ta ce.
"Watan barin ka cikin gidan nan ya kama"
Cikin farin ciki ta koma ciki wayar ta ne yayi kara ta dauka.
"Ummee kin san Zayn yayiwa Muhideen shegen duka kamar zai kashe shi, yanzu haka yana asibiti, Uncle Bashir yake gaya min"
Sake wayar tayi ta saka hannun ta akai ta fasa ihu sannan ta fita da gudu ta nufi wurin Umma.
"Umma kina ganin tsintaccen mage xai kashe min d'a amma umma kika nime wuri kika zauna? Umma wani irin bala'i kika kwaso mana cikin gidan nan, Ashe na jinin gidan nan bane"
"Sai aka yi Yayya? Eh Zainu ba dan cikin gidan nan bane sai me? Shi kuma dan cikin gidan nan akan shi yan aiki nawa aka sauya? Yaron da bai iya rike kan shi ba akan mata shine abin tashin hankali dan kashe kare a watsar da shi? Wai ma gaya min yaranki da kake so wani irin Masifa ce basu janyowa mutane ba? Su din dai yaran da kika haifa a cikin gidan nan waye AbdulMalik ya mora? Banda masifa da Bala'i me suke ja mishi. Toh sai me dan ba ɗa bane a cikin gidan nan jahila dakikiya "
Daga haka Hajiya ta koma dakin ta, a yanzu bata shayin kowa yasan Zayn ba dan cikin gidan nan ba ne.
Haka Hajiya Umaima ta tadda da bori da bala'i, har Alhaji AbdulMalik da Alhaji Uwaisu suka fito masallaci, nan ta gaya musu an dauko shege zai kashe musu dan gida. Kansu a daure Alhaji Uwaisu ya ce mata.
"Umaima ki mana bayani yadda zamu fahimta "
"Zayn ya kama Muhideen ya mishi dukar mutuwa yanzun haka suna asibiti dan iskan Yaro ba jinin gidaan nan bane ku tambayi Hajiya Umma da Abidah sun san Zayn ba jinin gidan nan bane"
"Toh dan waye?"
"Waye ya sani "
Ta fada yana kuka da ihu, Alhaji AbdulMalik Zain da Alhaji Uwaisu Zain part din mahaifiyar su suka nufa.
Tana zaune ta saka ruwan zafi agaban ta yana sha. Kallon su tayi tana me ɗauke kai sannan ta cigaba da shan shayin ta.
"Hajiya me yake faruwa? Wai Zayn ba dan cikin gidan nan bane?"
"Eh ba dan cikin ka bane akwai wani abu ne dan ka rene shi a matsayin d'anka?"
"Babu ko ɗaya Hajiya"
"Kuskure ne idan an rike wanda yake da bukatar taimakon?"
"Babu laifi"
"Kuskure ne na hana matar da take kuka na share mata hawayen ta?"
"A'a baki yi laifi ba, kin zama cikakkiyar Uwa ta gari wacce ba iya Yaran ta ba, Yaran wasu ma zata rike su hannu bibiyu"
"Alhamdulillahi da kuka fahimci haka kar wani ya kuma magana akan Zainu"
"Insha Allah Hajiya babu wanda zai kuma magana akan shi" sannan suka mata sai da safe.
Hankalin Abidah ya kwanta, ta mata abinda bata tab'a zata ba, dan haka tana zaune har Aunty Rukayyah ta shigo.
"Rukayyah ya jikin A'ishah?"
"Nima yanzu nake kiran su basu dauka ba"
"Toh Allah ya fitar damu kunyar yar mutane"
"Amin Ya Allah"
Daga haka tayi shiru sai lokacin Mama ta shigo wurin Hajiya. Murmushi Hajiya tayi sannan ta ce mata.
"Kin kyauta Talatu, sai dai a yadda kika so Allah bai so ba, insha Allah yadda kika yi Umaima ta ji haka ita da hannun ta da bakin ta zata saka ki kuka kar ki rena allura kome kankantar shi."
"Toh Hajiya meye nayi kuma?" Ta fada cikin jin haushi.
"Gaskiya ban ga laifin Abban Amal da ya ce kar na zama daya daga cikin mata masu rena kimar su ba, naji haushi Hajiya amma daga jin wannan labarin Zayn na fahimci Uncle Bashir yana nufin na zama matar rufin asiri ne da zata boye kome koda zai kashe ta, Maman Fatimah kin yi kuskure babba, koda kuwa Zayn a Titih kika tsinto shi ba zaki sake maganar nan ta fito ba, sai ma kiyi yaki da duk wanda yaso fitar da shi, naga lokacin da kika hango Umaima tana zuwa sannan kika fara maganar, sannan meye ribar ki idan aka ce Zayn ya bar gidan nan? Zayn bai tab'a rokon koda Uncle Bashir ba balle har idan baya nan gidan ya tagayyara, Zayn bai tab'a sata ba asalin ma shi yake bawa masu bukata daga gare shi, amma lokaci guda sabida hassada da kyashi yana matsayin da yake kai ne oho. Ban ce Ƙarki ji haushin auren shi ba da ace kin yarda Zayn da ne a wurin ki wallahi billahi azim Zayn babu abinda zai yi bai sanar dake amma once kin gaza nuna mishi ke uwa ce kuma kina bakin cikn da samun shi gaskiya kin yi kuskure babba wanda zaki yi kukan shi nan gaba"
Sannan ta juya ga Hajiya ta ce mata.
"Hajiya kiyi hakuri Insha Allah ba zamu bar shi yayi maraici ba"
Sake kiran layin Abul tayi ya shiga.
"Aunty muna nan lafiya an kaita wani dakin Majnun ya hana ni shiga sai ko idan zan zo amsar abinci"
"Ok wani asibiti ne?"
"Muna cikin 44"
"Wai dole sai da get pass"
"Eh wallahi"
"Hajiya kin ji suna asibitin su na sojoji ne dan haka ba zai yiwu mu shiga ba, sai an bamu get pass, bari na kira Abban Amal naji yadda Muhideen yake."
Haka ta kira Baban Amal, ta tambaye ya me jikin? Ya ce da sauki sannan ya ce mata gashi ma a kofar gidan da Yayun shi.
A wajen Alhaji AbdulMalik ya zuba masa idanu.
"Bashir kana boye min wani abu daga al'amarin Zayn"
"A'a ban boye maka kome ba, sai dai idan kaji wani abu zan maka karin bayani"
"Zayn na jini na bane?"
Kallon shi Uncle Bashir yayi sannan ya ce mishi.
"Yes ba dan ka bane." Ya fada mishi cike da kwarin gwiwa.
Kamar zai fadi haka suka rike shi.
"Me yasa? Me ya faru?"
"Kayi hakuri kai ne ka saka Hajiya tayi haka! Shekaru talatin da wani abu baya.
Sabida Abidah bata da d'a namiji kayi ta wulakantata, lokacin da ta samu cikin nan kowa yasaka burin ta haifi da namiji, amma Allah sai yayi ikon shi da tazo haihuwa dan ya mutu, lokacin idan baka manta ba ai kace ba zaka asibiti ta kuma haifa maka mace ba, da Allah ya tashi ikon shi sai ya bata namiji amma bai zo da rai ba, dan haka muka shiga damuwa, muna cikin wannan yanayin aka kawo mahaukaciya daga gari tana nakuda, babu danginta, muna cikin namu damuwar matar nan ta haihu, sannan aka nime ta sama da kasa aka rasa ta bar jariri yana kuka. Shine Hajiya ta amsa ta bawa Abida Ni na cike kome a matsayin Uban Zayn domin ai kai kaki bin mu, Uwaisu baya gari.
Sannan muka fito da Yaron ashe a lokacin Abidah ta farka har an gaya mata dan da ta haifa ya mutu, mu kuma bamu sani ba, muka ka kai mata, dakyar ta amince ta amshi Zayn domin tace ita ba zata rike shi ba, domin tasan nata ya mutu.
Sai muka tuna mata gorin Umaima dan haka ta amshi Zayn amma wallahi har muka bar asibitin taki bashi koda mama ne, karshe sunan ta haihu ne ni da hajiya muka rike Zayn hatta mamar taki bashi Hajiya tayi renon shi da nonon akuya, tana me fatan ya zamewa kowa sanyin idaniya.
Har girman Zayn Abidah bata tab'a cire nera daya ta kashe akan Zayn ba, amma shi a haka babu abinda zata nima bai mata ba, sai dai shakuwar shi ta Hajiya ce soyayyar shi Hajiya ce. Idan baka manta ba lokuta da dama Hajiya tasha hada kayan ta da na Zayn tace zasu bar gidan nan toh sabida haka ne domin idan Zayn ya fahimci haka rayuwar shi da farin cikin shi ya ƙare, please koda zaka kishi karka nuna mishi yadda zai damu da kan shi"
Kifa hannu Baban Zayn yayi a fuskar shi ya fashe da kuka. Yana cewa.
"Nayi asarar d'a daya tamkar da dubu, shi yasa baki daya duk inda ya saka kafa nasara da daukaka take bibiye da shi, ba gama garin yara bane, tabbas ba iya haka alakar ta tsaya ba, akwai wani abu da ya kawo Zayn hannun mu"
Ya fada yana kuka kamar yaro karami, tabbas Duk abinda ya baka tsoro wata rana zai baka tausayi. Bai tab'a zata wofantar da Yaron da yayi yau zai kaunaci yaron sama da wanda ya haifa da cikin shi ba, bai zata Zayn zai yi kuka da Bakin cikin rashin kasancewar Zayn jikin shi ba, sai yanzu da yake jikin kamar ya boye Zayn ua juye jinin jikin shi baki daya a jikin Zayn ya mallakawa kan shi Zayn baki daya ba.
Yayi imani nasarar shi tana tare da na Zayn ne, shi yasa koda wasa bai tab'a nuna takaicin shi a fili yafi barin abin a ran shi, amma tabbas yayi asarar d'a guda. Haka yan uwan shi suka ta rarrashin sa da ba shi hakuri, sannan Uncle Bashir yayi mishi bayanin abinda ya haɗa Zayn da Muhideen.
"Me yasa bai kashe shi ba? Irin su basu da amfani dai dai a kashe su cikin al'umma matar aure da hijab din ta zai bi? Lallai Zayn bai min adalci ba da ya bar shi a a raye, wallahi naji zafin haka"
**
A can asibiti kan dakyar Zayn ya bari maza suka yi treatment din Titilopemi, fitowa yayi ya zauna Abul ya ce mishi.
"Ya take ciki?"
"Suna ciki shegu ina kare mata kallo"
"Amma Zayn kai kace baka sonta kayi hakuri idan na bata maka rai" Sabida yadda Zayn ya juya yana kallon shi ya sashi bashi hakuri.
"Kawai na damu ne saboda igiyar aurena da Uncle Bashir ya zarga mata ai ni an cuci rayuwata"
Sake baki Abul yayi yana kallon Zayn, kafin ya ce mishi.
"Meye makomar auren ku?" Abul ya tambaye shi, duk da a kule yake da bakin ciki, amma sai ya ga yana da kyau ya cigaba da renawa Abul hankali.
"Hmm! Me zan yi da sauran karfi kawai babban bakin cikina da Uncle Bashir ya saka kudi me shegen yawa ya auro min wannan abun"
"Zayn bana son shegantaka matar ka da kake dukar dan uwanka akan ta shine kake cewa wannan abun"
"Kai nifa bana son ta kawai na rike ta ne kuma kai fisabilillahi idan kaga wani zai ci mutuncin auren ka zaka ji dadi?"
"Ina sai inda karfina ya kare da Uban shi, dan haka ina bayan ka da ka kare martabar auren ka ai ita ma zata ji a ranta lallai hausawa sun san darajar aure da matan su,.kawai Nanu dan dai babu kyau ne da nace tunda baka sonta sauta na daure ta. Amma nayiwa kaina alkawarin ba zan tab'a auren Iyalin ba har abada"
Wani boyayyen ajiyar zuciya ya sauke sannan ya ce.
"Ka rubuta ka ajiye ba zan tab'a kula ta ba, idan ta gama jinya ta tafi can wurin dangin ta, ni ai sai Bahaushiyar asali"
"Atta Nanu ai Uncle Bashir ya maka gata wallahi A'isha ba yar iska bace, don Allah karka sake ta wallahi tun fil azal naso ka da ita ganin da gaske baka son ta yasa na fara tunanin niman auren ta bana son daya daga cikin mu ya rasa ta"
*Dan uwana rabin rayuwar ta, na yarda da kai amma son Aisha ta hana ni yarda da kai ni zan gaya maka A'ishah ba yar iska bace rigar aro ta yafa*
Tab'e baki yayi yana faɗin.
"Kasan me? Nifa bana son yarinyar nan kamar zuciya ta zata buga idan na kalle ta Uncle Bashir ya cuce ni"
Shiru Abul yayi wani gefe na zuciyar shi tana kar ya yarda da Zayn wani gefe yana gaya masa ya yarda da batun shi dan ai ba yau ya fara fadin haka ba.
"Allah na tuba Zayn me zan maka ne kaso Aisha?"
Kallon shi yayi sannan ya dauke kai yana faɗin.
"Sake ta zanyi dan dai kawai Uncle zai ci Ubana ne amma tabbas zan sake ta na auri yar mutanen kirki"
"Nanu kana sake ta wallahi Hajiya zata aura maka Deluwa gata kyakyawar gaske kamar doya"
"Dan ubanka ba Gara Deluwar ba da wannan kwashi kwaram din kai gara ba tafi na amshi auren Deluwa hannu bibbiyu"
"Lallai kuwa toh wallahi ba zaka mata kishiya ba, idan ban ci Ubanka ba Allah ya tsine min"
Tsakanin Abul da Zayn aka rasa waye shashasha domin tsakanin da Allah Zayn ya mai da shi sakarai, shi kuma ya nace sai ya taushi zayn ya zauna da Titih, sai botsare mishi yake.
"Na gaya maka wallahi ko hannun ta ba zan tab'a rikewa ba."
"Selfish this is selfish duk uban da ya gan ka haka yasan kana da sonka ka dan Ubanka kuma sai na gayawa Hajiya"
"Bari na gaya maka ba Hajiya ba koma waye ba zan tab'a koda kallon ta ba, idan ya gadama tayi yawo tumbur a gabana ba zai dame ni ba"
"Anya Zayn ba asiri aka maka ba?"
Fitowar likitocin biyu da Nurse suka mike Zayn ya sara musu.
"Dr Zayn ashe matar ka ma likita ce? Kafin tayi barci ta gaya mana kanta ya bugu tana bukatar xray, sannan a duba daidai wuyarta akwai buguwa gaskiya kun dace kai soja kwararre akan sinadarin makamai, ita kuma likitar ƙwaƙwalwa perfect combination... Da sauki zuwa gobe a mata hoton muga abinda zamu iya Allah yasa babu matsala"
"Nagode Dr Barau duniya" ya mika mishi hannu bayan ya sara mishi.
"Thank you Dr Danladi shegiya"
"Welcome Zayn Malik"
Sai da suka wuce Abul ya ce mishi.
"Amma mutanen South Kaduna ne ko?"
"Eh"
Duk da bai da niyyar dariya sai da ya dara, zuwan wani likita shima sanye da kakin soja yace.
"Dr Zayn!"
"Na'am Dr Dola Me laya" suka sarawa juna sannan ya tambaye shi waye ba lafiya Ya ce mishi.
"Madam ce"
"Dr Zayn kayi aure babu labari?"
"An daura ne amma insha Allah next month za ayi bikin."
"Ai zamu so shagali"
"Nagode sosai"
Bayan likitan ya wuce Abul ya ce mishi.
"Ban gane ba za ayi bikin waye?"
"Amma dai kasan dole ayi bikin ko? Ko so kake idan ta haifa min d'a ace mishi dan gaba da fatiha"
"Amma Zayn kana kara bani mamaki cewa kayi ba daka yi kome da ita ba"
"Eh mana" ya harari dakin...😹😂🤔 Waye shashasha?
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/5, 3:58 PM] Queen: 65
Ganin yadda Abul yake kara hakikance mishi akan ya ce ba zai yi kome da ita ba, ya kuma sawa ya zurma shi.
Can Zayn ya mike zai shiga dakin Abul ta biyo shi.
"Kai dai baka da kai kamar sigari jeka dalla gobe sai kazo ba shikenan ba, amma ka shiga kan matar aure gatsale!"
"Toh Majnun" ya fada daidai Aunty Rukayyah tana kiran shi, lokacin har Zayn ya shige dakin da Titih take kwance, ya samu tana barci fuskar ta da tayi ja ya shafa sannan ya zauna yana kallon ta. Buga mishi kofar Abul yayi ya ce mishi.
"Toh na tafi"
"Allah ya tashe mu"
Daga haka ya riko hannunta me lafiya ya rike yana kallon ta.
"Allah ya baki lafiya, duk ni na ja Miki"
Haka ya cigaba da shafa hannun ta, har dare ya raba, sannan ya maida hannunta ya kwantar da kan shi a gefen gadon.
*
A can babban asibiti kuwa ai kusan kwana likitoci uku suka yi a kan Muhideen, ba karamin kokari suka yi ba, Samir da Sagir da suke tare da shi sun cika sun yi fam domin mahaifiyar su ya gaya musu waye Zayn ba dan uwan su bane shi yasa suke ta hura hanci zasu saka a kore shi a gidan.
Kuma yadda abin ya dame su, yadda ta hana su tafiya wurin iyalan su, haka suka kwana a asibitin zuciyar su cike da haushin Zayn.
Bayan sun yi sallah asuba, suka nufi gidajen su, ƙarfe takwas suka nufi gidan su, Inda suka tashin hankali a gidan baki daya, wannan abin ya faru akan kunnen Abul da yaji kome, kallon Hajiya yayi itama hankalin ta a tashe amma dan kar ya kai ga kunnen Zayn ta ce mishi.
"Jarabawa ce, idan aka yi hakuri kome zai wuce fatana kar Zayn yaji wannan labarin" Lumshe idanun shi yayi hawaye na zuba mishi ya ce.
"Har abada Zayn ba zai tab'a jin wannan kazamin labarin ba, da yardan Allah"
"Nagode sosai" abin karyawan ya amsa ya wuce, yana kara jin kaunar Zayn sama da kullum yaumin.
A wannan lokacin Alhaji AbdulMalik Zain Malami ya nuna ya cika Uba koda Samir da Sagir suka gama Haukar su yana karya hular shi sannan ya zuba musu ido kafin ya sake murmushin bakin ya ce musu.
"Tabbas Zayn AbdulMalik Zain Malami ba d'ana bane amma nayi kukan rashin kasancewar shi d'a da na haifa da cikina, ba dan kome ba sai kasancewar shi jarumi nagartaccen namiji. Da ace shi na samu ba zan tab'a bakin ciki da kiran ku Y'ayana ba, domin shi din baki daya ya fi karfin na kira shi jini na sai dai guda na, Dan uwanku da ya tsallaka lalata mishi iyalin shi ya dauki mataki sai ya zama laifi? Ku a cikin ku waye zai yarda Muhideen ya bi matar shi ya mata dukar kawo wuka yana niman keta alfarmar ta? Ina ga zuciyar irin taku kashe shi zaku yi shi da ta dake shi sai yayi laifi? Matar shi fa? Sirrin shi? Tsakanina da Allah a cikin ku waye zai yarda wani yazo ya kwanta da matar shi? Kunsan wahalar da ya sha kafin a bashi matar shi? Kunsan kasadar da ya dauka akan ta? Kawai dan ance muku ya daki dan uwanku zaku kwaso jiki a Kore shi a cikin gidan! Toh wallahi ba zan iya wannan zageggeduwar ba, a ko ina kowa fatan samun shi yake, balle ni da nake jikin kamar mutuwa aka min cire Zayn s cikin gidana kamar mutuwa aka min ba zan iya ihun cewa ba jini na bane ina son shi saman da yadda nake son kowannen ku, domin ya share min kuka tun bai kai haka ba, ya dauki laifin wasu akan shi ya min halaccin da ba a tab'a min ba kuje amma ku sani kowannen ku Alfarman shi yake ci sai ku zab'a zan kore shi a gidana amma kuma bakin aikin kun zaku rasa, sannan ita uwar ku bata da muhalli a cikin gidana. Sannan kuma baku da matsuguni a cikin gidana wanne kuka zab'a?"
"Abba kayi hakuri, wallahi bamu san cewa tab'a matar shi yayi ba, kuma duk me hankali ba zai so a tab'a mishi iyalin shi ba, yayi kokarin da idan ni ne ba zan bar shi a raye" inji Samir shima Sagir haka ya bawa mahaifin su hakuri suka fita.
"Wato da mun samu Zayn da wannan magana Allah kadai yasan adadin abinda zai faru ba"
Haka suka bar shi ya zauna shigowar Mama tayi cikin sanyin jiki ta ce mishi.
"Wallahi ban san haka zai faru ba"
"Kin sani mana, da baki saki ba akan me zaki matsa lallai sai Hajiya ta amshi amanar ta, toh ta jima da amsar shi, duk yaron da Hajiya zata dauko ba d'a bane a wurin mu shi Kanin mu ne"
"Kayi hakuri"
"Ni ya wuce ita Hajiyar zaki roka amma tabbas kinyi kuskuren nunawa baki son shi , kuma wallahi bakin cikin da ya tare miki na tsawon shekaru kin yi sanadin da kin buɗwar shi domin ba kowa kake tozartawa ka wanye lafiya ba"
Bata taɓa zatan abin zai bashi haushi haka ba.
**
Yana shiga asibitin ya samu basu nan, dan haka ya zauna yana jiran su, har suka dawo Zayn yana rike da kugunta,tana tafiya a hankali shima dole yake bin tafiyar ta, domin babu karfi. Wani irin dacewa sukayi da juna. Haka suka iso wurin shi ya shagala da kallon su.
"Kallon ya wuce na Musulunci malam Abul don Allah matsa mana a hanya" murmushin tausayin su yayi baki daya basu san me yasa suke tare da juna ba, bayan Allah ya san dalilin da ya haɗa su zama wuri guda, abincin ya shigar musu da shi dakin ya zauna suka tab'a hira ya mata ya jiki? Tq amsa da sauki sannan yayi musu sallama ya tafi ba zai iya jure kallon nanu haka ba, dan haka yana fita Uncle Bashir Hajiya, Aunty Rukayya da Maman Zayn da kuma Alhaji AbdulMalik da Alhaji Uwaisu suka zo asibitin. Jagora yayi musu har dakin lokacin Zayn yana bata abincin a baki, suka shiga dakin da sallama, tun daga yadda yake bata abincin da yadda yake nuna kulawar shi a gare ta, yasa su fahimtar tabbas ita yarinyar ce ta dace da Zayn domin samun shi a matsayin abokin rayuwa sa'a ce babba, gashi nan kuwa ya zabe ta sama da kome nashi. Kama kunnen shi Hajiya tayi tana make keyar shi.
"Dan wofi da kunne kamar yar yau taso gardama, dan kaniyarka kawo min ita har gida baka gaya min surukar gidan ce Zayn zama da Auta ya koya maka mugun hali ko"
"Hajiya auren ne naji tsoron gaya muku, domin a lokacin bai zama dole ki amsa ba, tunda kabila ce shima Zayn din bai san da batun auren ba sai bayan mun bar garin Edo din ya sani domin sai kusan magariba na tura mishi harba Ubangidan shi aka daura auren. Shima bori yayi ta min akan baya son auren har yau da yake zaune a gaban bamu.
Zuwan ta nan Kaduna duka ne kawai ban sha a hannun shi ba amma naci masifa."
"Auta tsakanin ka da Allah ka lalata min Yarona wallahi Zainu ba haka yake ba, kuma ba halin shi bane kawai kai ne dai baka da hali wallahi"
Yadda take maganar kamar zata daki Uncle Bashir zaka fahimci bata jin haushin Zainun ta ko daya sannan ta ce mishi.
"Zainu amma dai yarinyar ai bata da matsala gata nan tabarkallah bata fi maka Deluwar nan ba kuwa duk da ita ma yarinyar kyakyawar gaske ce gata kamar doya, a dire take."
"Hajiya indai kina son Deluwa ba shi kenan ba, Uncle Auta ya daura wannan sai ya kunce da hannun shi"
"A'a ba za'a yi haka ba yanzu wannan ina ne ba zaka shiga da ita ba dan kaniyarka ban san rashin godiyar Ubangiji, idan kayi wasa yaron nan Abul kara'i ya aure ta kayi tafkekken asara"
Tura baki yayi yana cire hannun shi a cikin abincin, domin ta nuna ta koshi.
"Gaskiya bana son a nima min wata matar ko na gudu na bar kasar."
"Dan kaniyar mutum ya gudu zai dawo idan aure bai kawo shi ba, ai shika ya kawo shi yar nan me ma sunan ki Aishatu ko? Zauna Bashiru maza mika mishi takarda ya sake min ita gobe na aura mata Abul kara'i"
Da sauri ya juya yana kallon Hajiya da take shirin masifa.
"Gaskiya idan aka yi haka kotu ce zata raba ni da mutum"
"Dan albarka ba dai ni zaka maka a kotun ba?"
"Ina wane mutum inji mutuwa sai dai Abul kara'i"
"Toh banu tijara dan Ubanka babu inda zan kai sauran ka nima gallleliya zan dauko banza me kama da yan fashin kasar inyamurai"
"Toh dan daudu"
"Dan albarka zaka zauna da ita ko yayya?"
"Hajiya auren dole aka min kenan fa?"
"Sauya Zainu waye zai ga yarinyar nan yace bata mishi ba? Indai ba rashin godiyar Allah ba, don Allah ka rufa min asiri ka zauna da ita"
"Ni gaskiya an cuce ni"
"Toh sake ta tunda an cuce ka" inji Uncle Bashir.
"Hajiya kin ga Uncle Bashir ko?"
"Bashiru bana son tadda husuma, ya ina lallaba shi kana kara tunzura min shi?"
"Allah ya baki hakuri"
"Shalele kayi hakuri?"
"Hajiya idan kin samu yar kyakyawa me hankali"
"Ita kuma wannan mahaukaciya ce?" Ta tambaye shi tana watsa mishi harara.
"Nace ita mummunan ce mahaukaciya ko?"
"A'a Hajiya , wallahi ka sake raina ya ɓaci zaa ji mu da kai sosai" yadda tayi maganar babu wasa a cikin shi yasa shi komawa ya nutsu sannan ta koma wurin Titih ta rike hannun ta, tana faɗin.
"Gashi bana jin turanci ke baki jin hausa, Allah ya albarkaci Tarayyar ku, ya albarkaci rayuwar ku ya kuma sa ki zame mishi matar rufin asiri"
Kallon Aunty Rukayya tayi ita kuma ta gaya mata abinda Hajiya ta fada, sauka tayi kasa tana me rike hannun Hajiya tana cewa.
"Amin Amin Hajiya"
"Kaga yar arziki irin albarka, ba wani can kamar tunkuza ba wallahi Zainu ka sake kayiwa yar nan abu garin Kaduna yayi mana kaɗan domin sai naci mutuncinka"
"Kawai ta kwace min uwa"
"Zaka min shiru ko sai na maka duka"
D'aga Titih Aunty Rukayyah tayi duk sun jima a asibitin sannan suka tafi dan ya ce shi zai zauna bai yarda ba, abinda ya sa shi son zama kuwa gashin kumar da take mishi bata amsa tambayoyin da yake mara duk abinda zai mata da idanun take bin shi yayi rarrashin duniyar nan taki amsa mishi.
Bayan tafiyar su ne ya kalli yadda take takure ya ce mata.
"Ba zan matsa Miki lallai ki kula ni ba, amma wallahi abinda kike min ya fara isata, ba ke daya bace mace ina sharewa ne kawai"
Nan ma bata d'ago kai ba.
Da rana Abul zai kawo abinci suka hadu da Inayat Musa Me Gari, ai kuwa ta nace zata bishi. Lokacin da suka zo Abul Titin ta sake da Abul suka yi ta hira har da dariya Zayn ya zuba mata, ido fita Abul yayi ya dawo ta ja bakin ta tayi shiru, shi kuwa ya kalli Inayat ya ce mata.
"Yan mata kin manta dani ko kin samu wani zaki aura ne?"
"Eh shi yasa ka boye min auren ka. Zayn why dame ta fini? Kuma ma wai yare ce bata jin ko Uwata aka zaga"
Takowa yayi ya make bakin ta, kura musu ido Titih tayi tana ganin bariki. Cikin shagwab'a Inayat ta fara buga kafarta, jin wani abu tayi ya rike mata kirji ta zuba mata idanu, ganin yadda kirjin Inayat yake girgiza, ya sata sunkuyar da kai yana lura da ita shima dake yana niman hanyar da zai sakata magana takawa yayi ta janyo Inayat kafadar shi ta fara rarrashinta, dan kuka take ya watsar da Titih, wacce take jin kuka yana son kwace mata, karshe suka fita bata kuma saka Zayn a idanun ba sai bayan isha shida Judaal suka shigo,Wayyo Allah Ashe Inayat bata yi kome ba, kasa zama tayi ta a dakin ta wuce ban daki ta sha kukan ta sannan ta fito yana hira da Judaal da take ta zuba yana mata murmushi, sai wurin tara ya rakata, yana shigowa ya fashe da kuka, tana faɗin.
"Wallahi ba zan zauna da kai ba"
"Akan me? Me nayi kuma?"
"Wato dan ka kashe ni shine ka kawo min karuwan ka har asibitin"
"Ke me yasa baki zama ƙaruwar mijinki ba, an ce miki ke daya ce mace ina son su dukkan su biyu dan yan mata ne."
"Zan kuwa baka wuri ka zauna da su. Jikina da ka more kai da Allah"
"Aikin banza idan kin ga dama ki tafi har inda yafi inda zaki, jikin ki sabo ne a wurina? Yadda kike takama Virgin ce suma virgin ne dan haka su da ma ko harkan banza basu yi ba ke fa? Kin isa kice babu wanda ya tab'a ganin jikin ki? Har daki gaya min magana akan jikin ki don Allah idan sugar ne zuba a coffee ki sha abinki"
Tunda ya Haukace mata ya kuma fita harkanta sai ta shiga hankalinta amma takudiri aniyar tafiya ta bar shi.
Bai wani damu ba, ya zuba mata ido washi gari aka sallame ta, suka dawo haka kawai yake jin a jikin shi zata yi nisa da shi dan haka ya samu smartwatch din shi ya saka a cikin hand bag din ta, kwana biyu da sallamarta, ya fita zuwa Abuja yin wani abu yarinyar nan ta bar gidan babu wanda ya sani dama Imaden yana nan yana jin ta da mutanen shi, sun kasa kaiwa Zayn hari da mutanen shi, sabida jami'an tsaron da suke bibiyar shi haka yasa dole ya kasa yin kome..300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/5, 8:24 PM] Queen: Chapter -66
Bai tab'a sanin Zayn yana da daurin gindi haka ba, domin ya zata yadda yake matashin nan bai kai shi shekaru ba, irin kananun sojojin nan ne da zaka tab'a su ka kwana lafiya sai gashi yaji daga fadar shugaban kasa ake bashi duk wani alfarma da yake nima. Shi yasa da ta fara tunanin dauke ta a wurin workshop ɗin ya fahimci Zayn ya san da shirin sa, sai gashi ya bayyana once ya lalata mishi shirin shi, yau sai gashi cikin ikon Allah ta fito zata gudu ta fada Motar taxi, yaran shi suka biyo su bayan sun gaya masa ya ce su tsayar da motar su dauke ta.
Haka kuwa suka yi suna tsayar da taxi din suka nuna mata bindiga babu musu ta fito.
"Meye nayi muku?"
"Muje zaki ji"
A hankali ta sunkuyar da kanta hawaye na zuba mata, ta shiga motar suka wuce da ita.
Tun daga lokacin da ta shiga motar bata kuma sanin inda kanta yaƙe ba.
A ranar basu kwana a Kaduna ba suka wuce da ita Edo, sai washi gari suka isa suna isa tana barci wani gida ne a can gidan gonan Sarki aka kaita, wayar ta ya dauka da yake kashe ya kunna sannan ya kira Zayn.
Yana kiran shi kuwa ya dauka ya ce Mata.
"Ya jikin ki?"
"Ba ita bane dan saurayi, wannan mijin ta ne me jiran gado, sabon sarkin Edo Prince imaden"
"Au kace tana hannun ka, toh ai shikenan ka cigaba da rike ta, ba damuwa ita ta zabi xama da kai dan haka ina taya ka murna, shi a tunanin shi Zayn zai mishi hayagagga ne sai ya ga shi ya kashe wayar abin shi.
Dakin da take ya nufa, ya falla mata mari sai da ta farka, ya kuma kifa mata mari sai da ta tuntsira dama sun daure ta ne akan kujera, bude idanu tayi domin da bata ji marin ba sakamakon karfin maganin da suka shaka mata, ruwan kankara da yake cikin bokiti ya dauka ya juyo mata baki daya, wani irin kuka ta saka tana kara jin tashin hankali kamar zuciyar ta zata fado.
"Zaynnnnnnnnnnnnnnnnn!" Ta fada da ƙarfi sake dauke ta da mari yayi, ta kuma faduwa sannan ya d'ago ta yana faɗin.
"Kin san da shi kika gudu daga gare shi? Ai na jima ina kulafucin kama ki dan iskan Yaro ya hana mu sakat, ina sane da ke share ki nayi dan nasan zaki kawo kafar ki. Yaron nan dab tafi kowa gata shine har da kawo lauyoyin talatin cikin masarautar mu da goyan bayan alkalai aka kwace ki daga hannun mu ai na gayawa Kakana sai na dauko ki ya kirani rago akan ki yayi bakin cikin da Zayn bai fito cikin zuri'arsa ba, dan haka na kawo ki nan na ajiye ki nan da kwana uku zaki zama mata ta "
"Kai jakin ina ne? Ina matar auren zaka kuma niman aurena hhh! Kuskure ne kamo ni da kayi babban tashin hankalin ka, kayi ta gudu kafin namiji yazo"
Dariya ta bashi ya ce Mata.
"Shi da ya ce min na tafi da ke! Me kuma zai yi da ke? Waye zai iya da mugun halin ki, karuwa yar Les"
Ya taso zuwa gaban ta, ya durkusa yana dariya.
"Bari na kira shi"
Yana kuwa kiran shi ya ce mishi.
"Da alamu ka koyawa karuwar ka jarumta dan da kwarin gwiwar ta take gaya min cewa zaka zo bayan kai kace min nayi ta rike ta"
"Eh kayi yadda kake so da ita idan yayi maka. Amma kaci a hankali domin akwai inda yake da guba idan kaci zaka mutu"
"Zaynnn" ta kira sunan shi.
"Meye? Tunda kika iya barin inda kike cikin tsaro da kariyar Ubangiji me zan Miki? Hhh gaki ga zabin da kika yiwa Kanki"
Kashe wayar yayi abin shi sam yaki nuna damuwar shi akan ta, domin ya rasa wani irin rashin ji take ji da shi ya ce ta zauna taki kamar yasan nufin ta kenan ya jeka mata agogon jakarta, a lokacin da yake waya da imaden yana da damar da zai kwace ta amma baya ra'ayin haka sai ta gane bata da hankali zai yi wani ba.
Sai dai yayi alkawarin duk ranar da ta dawo hannun shi sai ta yi kwana uku a yana rike ta tayi kome da kanta amma ba zai tab'a lamuntar taurin kai daga mace ba, ba zai yiwu ba ta juya shi da danyen halin ta ba, Gara shi ya juya ta shine sama da ita. Imaden ya zata Zayn zai mika abin ga hukuma ne da gidan jarida, sai aka yi rashin dace Zayn bai bi takan shi ba, wasa wasa sai da ta kwashe kwana uku ban da bakin azaba da mari bata amsar kome ga yunwa, duk da yana son ya kwanta da ita sai dai wani irin kuka da take yi tana niman kashe kanta yasa shi hakura da kudirin shi.
**
Kwana biyu Hajiya bata ganin ta, ta zata ko bata nan ne dan haka ta same shi ya shigo falon ta, ya kwanta yana nazarin yadda zai ci Uban imaden.
"Zainu ina Aishatu?"
"Na kaita wurin dangin ta idan na bar ta a wurina ma razana take tana cewa zai kashe ta"
"Kai dai dan nan anyi dan banza sai kace dan taure sai da ya raba yarinyar nan da gidan nan gaskiya ba zai yiwu ba, ja tafi a dawo da ita"
"A'a idan na tafi zan wuce da ita South Africa ne a can zamu zauna sai ba gama wata uku na mu dawo"
"Hmm! Ni zakawa shegentaka sai dai ka dawo da mata ayi suna kenan? Kome kake nufi?" Ta tambaye shi tana kallon shi.
"Hajiya ni da bana son ta ina zan kai ta? Me zan yi da ita kawai zata zauna ne har na gama aikina sai mu dawo"
Sake baki tayi tana mamakin rashin kunyar Zayn.
"Toh sannu waliyin? Wato zaka ta kallon ta ne kamar asahabul kahfi? Sannu Shehu dan marina, toh ba za ayi haka da ni ba, tun wuri ayi bikin ka tafi da ita amma ba maganar zaka tafi sai ka je ka tara mata nauyin ka ka dibo mana matar ka da karamin ciki kace ayi bikin ku dan tana Bayarabiya sai ka zama ita?"
"Toh amma Hajiya nifa dama can ba son ta nake ba, kawai Uncle Bashir ya min dole"
"Ko ba dole ba Zainu ungo naka " ta ware hannun ta biyu ta mishi zagi tana cewa.
"Ka ji dan banza zaka ce min wai kai baka son ta, dan butan uwa nan kana shiga daki da ita zaka manta da baka son ta toh sai anyi bikin ku "
"Ni dai nace Oo" ya fada yana juya mata baya, ai kuwa ta dauki mafifici ta maka mishi a baya.
"Uwaka da oo! Nace uwaka da oo!! Biki babu fashi"
"Bani da kudin kayan lefe"
"Eh babu fashi Ubanka yazo ya haɗa ni kuma na saka maka sarkan da Alhaji yasa min, lokacin zuwan shi aikin hajji na karshe kafin a haife ka"
"Hajiya ki bar abin ki, Ƙarki saka min nima zan saka"
"Innalillahi wa'inna illahi raju'un yau naga rashin kunya da rashin mutunci Zainu kundun ubanka yau naga abinda ya ishe ni bai ishi kowa ba Toh nace zan saka sai ka hana ni"
Cikin kunkuni ya ce mata.
"Nifa ba zan yarda ki saka min abin ki a cikin kayan aurena ba, eyye gara ki kaiwa yan bola jari su saya su baki alawar audiga." Aikuwa ya bata haushi ta dauki sauran ruwan kofin ta, ta watsa mishi tana kara bin shi da harara. Mikewa yayi yana faɗin.
"Kina saka min zan yi watsi da shi na gaya miki ba dai ni ba"
"Zainu zo nan"
Sai ya tuna idan yana Yaro yana mata laifi ya rasa yadda zata yi da shi sai ta ce mishi.
"Zainu zo nan " yana zuwa kuwa zata sake mishi duka a bayan shi, aikuwa sai gashi gotai-gotai ya je gaban ta ya tsaya. Ta samu bayan shi tayi ta dirka mishi duka, tana masifa. Sai dariya yaƙe mata.
"Allah ya shirya min kai" ya fita yana mata dariya.
*
Wasa wasa sai da Titilopemi ta kwashe kwana goma,. Zayn bai tab'a kiran su ba, kome take bukata xa a mata amma baki daya bata da nutsuwa, idan kuwa Imaden yazo sa ya bata wahala, sannan yake tafiya koda ya gayawa kakan shi da bokan su, a kai tsaye bokan ya ce mishi kar a ya sake ya tab'a jikin ta da sigar niman wani abu, domin zai iya lalata musu shirin su. Ita kuma ya hanata sallah duk wanda zai tsaya a wurin ta ya tabbatar bata sallah.
Da wannan suka samu damar kurkusa ta, har tai laushi gashi babu abincin an gama shirya kome saura ita.
*
Kura mishi ido Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Kana tunanin Allah zai bar ka ne? Wallahi kana son ta, kana mutuwar sonta ka daina bawa zuciyar ka wahala ka tafi ka dauko matar ka, domin zaka kashe kanka a iska"
Juya mishi baya yayi yana faɗin.
"She doesn't deserve me kawai ka a barta taci ji a jikin ta"
"Amma baka da hankali idan yayi mata wani abu fa?"
"Trust me Babu abinda zai faru da ita akan shimfida aurena babu abinda zai tab'a faruwa ba"
"Ai shi ba waliyi bane da zai zuba mata ido kayi tunani da kai matar ka ba haka kawai Allah ya ajiye ta maza na bin ta ba, so kayi nazarin abinda zai faru mana"
Kamar wanda aka mishi allura ya mike, ya dauki wayar shi ya kira Captain Moussa Ghaddafi, ya ce mishi.
"Captain ina bukatar jirgi ne"
"Toh an gama"
Sake kiran layin AY yayi cikin nutsuwa da wani shagwab'ar da bai san da yana da ita ba ya ce.
"A min alfarmar zan yi wani abu ne zanyi please"
"Anyi maka Allah ya baka nasara "
"Amin Ya Allah Nagode sosai"
haka ya kashe wayar yana kallon Uncle bashir ya mike yana me ɗaukar jacket din shi yana faɗin.
"Kayi farin ciki?"
"Munafiki idan ban yi ba ai kai kayi lokacin da ka ɗauki yar mutane ka wuce da ita kinkinau ka yaga ta Bashiru ya sani ne? Bai sani ba dan haka wallahi ka yi a hankali domin abincin wandon ka ba na kananan mata bane na manyan mata ne"
"Uncle Bashir yaushe ka zama haka?"
"Zama da kai da Abul ya lalatawa Hajiya autan ta mutumin kirki."
Tab'e baki yayi sannan ya ce mishi.
"Ni ba dan duniya bane, dan haka ba zaka ji kome a bakina ba ina maka fatan shiriya "
Wurga mishi wani kwali yayi yana faɗin.
"Da zuma ake sha amma da ruwan zafi zaka iya duba jikin kwali yana da kyau "
"Ok" ya juya ya bar ofishin Uncle Bashir....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/6, 9:38 AM] Queen: CHAPTER-67
Yana fita daga office din gida ya wuce, a kofar gidan ya samu Abul yana jiran shi, amma waya yake kamar ya narke ya shiga wayar tsabar yadda yake jin dadin wayar.
"Wata kwailar ka samu?"
"Kai dan Ubanka wannan taci uban kwaila sai da Mamar kwaila, Honey zai kira ki an jima."
Kashe wayar yayi ya zuba mishi ido.
"Satin da ya wuce na tafi zari'a yar Yayan Abba ne aka min magana na ganta, ba laifi yarinyar tayi min daidai yadda nake son gata da nutsuwa da hankali"
"Allah ya daidaitaku" inji Zayn dan yasan wallahi Abul ba zai tab'a barin yarinyar tayi Kumari ba, dan haka ya ce mishi.
"Gobe Insha Allah zan wuce South Africa"
"Kai da Aisha?"
Lumshe idanun shi yayi na wani lokaci kafin ya sauke ajiyar zuciya ya zauna a saman motar ya shiga bawa Abul labarin abinda tayi mishi da kama ta da Imaden yayi.
"Sai ka tafi ka bar ta?" Abul ya kuma tambayar shi cikin kidima.
"Bani da zabin da yafi wannan" ya fada yana wani had'a rai..
"Gaskiya bata kyauta ba, amma kuma kayi hakuri tayi maka laifi ka tafi ka dauko ta please"
Juya mishi kai yayi abin shi, suna zaune aka kawo Judaal, bata shiga gidan ba ta nufi wurin su.
"Ya Zayn"
"Ba zan wuce wata uku ba Insha Allah zan karasa course dina ne na dawo "
"Ya Zayn ina zaka?"
Kallon ta yayi dakyau kafin ya ce mata.
"South Africa"
"Wow don Allah zan raka ka"
"Toh sannu ballagaza da matar shi zai tafi" Abul ya fada mata yana hararanta.
"Ya Abul meye nayi maka ne da zaka na kirana ballagaza "
Banza yayi da ita ya wuce ya bude motar shi ya shiga ya leko yana faɗin.
"Banza sauka min a mota tunda ba daga gumin ka na saya ba"
Sauka yayi a motar yana dariya, tun daga lokacin da Abul yasan A'ishah matar Zayn ce yake yaki da duk wata budurwar da zata shigo rayuwar Zayn ta ce tana son shi ji yake kamar ya kashe yar iska, Inayat Musa har kofar gidan su ya kaita ya mata kashedi me zafi akan Zayn yana da mata me mutunci da kamun kai, duk yar iskan da ya kuma ganin ta a rayuwar su sai ya ci Ubanta ko yar waye ta ajiye maganar shi dan baya rantsuwa a banza.
Haka yasa ta kame kanta bata kuma yunkurin niman Zayn ba.
Dan iskanci da ya ja motar sai da ya tula musu hayaki sannan yayi tafiyar shi ma ya bar unguwar.
Kallon Judaal yayi yana faɗin.
"Wata uku zan yi fa, ba wani zama zanyi a can ba"
"Please muje ni sati biyu zan yi da dawo"
"Ok Amma da matata zan tafi sai dai mu hadu a can ko kuma ki taso next week"
"Next week din yayi nagode" ya shiga cikin gidan, wurin Hajiya Umaima da take niman hanyar da zata fanshe abinda aka yiwa Ɗan ta.
Sakon ta bata, sannan ta fito ta wuce wurin Hajiya da Aunty Rukayyah, kafin fito daga cikin gidan, shi kuma yana around compound na gidan yana yawo abin shi, idan ka gan shi zaka fahimci ya fada, baki daya bai da nutsuwa, kallon shi tayi kafin ta isa wurin shi tana faɗin.
"Bani address din?"
"Ok phone ki"
Amsa yayi sannan ya shiga duba mata map na kasar kafin ya ciro mata unguwar ya bata tayi saving, sannan ya ce mata.
"Bana son hayaniya"
"Insha Allah ba zan yi ba"
Dariya yayi sannan ya wuce dakin shi ya wuce ya zauna kayan shi ya fara diba, yana zubawa yana gamawa ya nufi drower din shi ya ciro jakar ya haɗa a cikin kayan shi, innerwears dinta ne, bude wani locker yayi ya ciro lipstick dinta, ya saka a cikin kayan. Sannan ya dauki jakar ya ajiye ya wuce falon hajiya.
Tana lazumin, kwanciya yayi ya daura kan shi a cinyar ta.
"Hajiya kiyi hakuri"
Shafa kan shi tayi tana cigaba da addu'a.
"Allah ya maka albarka, tafiyar tazo ne?"
"Eh" ya fada a takaice.
"Kayi hakuri da iyalin ka, sannan ita mace rayuwar ta dole sai anyi hakuri da ita, duk yadda kaso tayi maka yadda kake so dole wata rana sai ta karkace, sannan idan kayi hakuri da ita da kanta zata fahimci mu Hausawa muna da karamci da mutunci, zata gane muna da kirki da iya zama da kowacce kabila, sannan idan ka dubi yadda take kokarin zama da ahalin nan ya sani kaunar yarinyar nan kamar me, Zayn kar ka sake wani ya wulakanta matar ka, domin kai zaka bada hanyar da wani zai wulakanta maka ita, ita din rufin asirin ka ce, matar farko daraja ce da ita don Allah kayi hakuri da ita naso da na ganta ita dan bawa hakuri domin dan albarka baka da kirki wallahi Auta ya lalata min kai"
Lumshe idanun shi yayi yana murmushi,
"Insha Allah naji Hajiya " ya jima kafin ya kira Abul.
"Kazo ina jiran ka "
"Ok" can kuwa sai gashi har cikin falon Hajiya, ya zauna yana faɗin.
"Banza dan iska zaka karya mata kafa"
"Dan ubanka tunda bata kakarka bace sai ka shafa min lafiya "
"Dama ka kira ni ne kayi min gori?"
"A'a na kira ka dai ka kaini airport dai"
"Toh sannun ga housa boy"
"Ka wuce hakan "
"Sai ka tashi ina da abun yi"
"Nan ne baka isa ba sai ka jira ni "
"Kai jama'a ku dai sai kun yi halin ku kamar wasu yara"
Mikewa Zayn yayi ya haura sama ya dauko kayan shi, nan kuma sai jikin Abul yayi sanyi.
"Tafiya zaka yi?"
"Baka son na tafi ne?"
"Wallahi zan yi kewar ka"
"Toh muje tunda ka zame min bindi"
Addu'a sosai Hajiya tayi mishi, sannan suka bar part din ya nufi na mama sama sama yayi mata sallama ya bar gidan, shi da Abul, suna tafe suna hira ba zaka ce basu bane dazun suka gama fada ba. Har airport ɗin ya kai Zayn yana tsaye har jirgin su na soja ya tashi.
Sannan ya dawo gida abin shi.
Sunyi tafiyar awa guda kafin suka iska ba kamar jirgin yan kasuwa bane, a barrack suka sauka.
Tobi, Faruq, Samuel haka suka hadu suka nufi inda motar aikin su yake, iya su ukun su, suka shiga cikin garin Edo har inda track din smartwatch din yake suka shiga, sai da suka tsaya daga bakin kofar. Suka kira yan sanda sai suka jira yan sand sannan suka shiga gidan gonar sun sha wahala kafin suka shiga ainihin inda gidan yake an yi dauki ba daddi da masu tsaron gidan sannan suka samu aka kama wasu matasan, kafin su ka shiga har cikin gidan inda agogon yake haka suka gama niman ta basu same ta ba, sai jakar da kayan ta, karamin hauka ne Zayn bai yi ba domin masifar da ya tara baki daya akan yaran shi yake saukewa, an duba ko ina na gidan babu ita babu alamar ta. Dan haka har sun hakura zasu fita ashe a wani dan lungu korido ya sakata bayan ya daure bakin ta, tana ganin su amma su basu ganin ta dake wurin. Faduwar da tayi ne tana buge-buge yasa su haska wurin.
Daga ita sai bra da pant.
Buge hannun Tobi Faruq yayi Samuel ya cire rigar shi ya mikawa Zayn. Idanun shi yayi jajjur. Sannan ya taka har inda take ya warware mata.
"Faruq dauko min akwatin ta"
"Ok sir"
Haka ya dauko akwatin ta ya mika mishi, ya bude ya ciro dogowar abayar ta ya saka mata, sannan yasab'e ta a kafadar shi ya fita da ita.
Yana fitowa waje ya saka ta a cikin motar shi, sannan ya juya yana kallon gidan.
"Ku zuba fetur a gidan ku kona shi" sosai suka zuba fetur a gidan suka cinna mata wuta, wutar na kamawa imaden ya fito da gudu, kallon yaran shi Zayn yayi ya kalli yadda yake ihu da niman taimakon. A hankali ya koma bayan sun jika shi da ruwan sanyi ya fito da shi, wani irin mahaukacin duka yake mishi,irin dukar fitar hankalin nan yake mishi, sai da ya haɗa kan shi da bishiyar maina yaga jini na fita ta hancin shi da kunnen shi sannan ya wurga shi bayan motar su, suka bar gidan gonar da yake ci da wuta.
Har masarautar ya shiga ya janyo shi ta fadi kasa sannan ya fara jan kafar shi har cikin palace din ya kalli kabesi ya ce mishi.
"Na gaya maka ka rike karen ka, bana son rigima amma sai da ya tab'a min abincin ruhina, gashi haka zai tabbata a cikin yanayin dogon suma har karshen rayuwar shi. Idan ya farka ya sha maganin mutuwa kafin ya hadu da ni, domin kashe shi zanyi har lahira"
Daga haka ya juya ya fita masu tsare kofar Palace din suka mike.
"Ku kyale shi, namiji ne zaki bai damu da matar shi dan nima suna ba, amma idan ka tab'a ta, a fusace yake nayi fatar da ka zama daya daga cikin zuri'a ta da zan roki na mutu domin ina da baya me albarka, ko baka fada min ba ka fito daga cikin gidaje masu daraja ne, kai ba karamin mutum bane"
Daga haka ya juya ga imaden ya ce musu.
"Ku kai shi can inda ake watsar da dabbobin da suka kasa a wurga shi idan ya rayu toh idan bai rayu ba. Kare zai fishi daraja"
Fita Zayn yayi daga fadar ya daga nan aka wuce da su airport, kallon Titih yayi tana son ta fito amma ta kasa, daukar ta yayi ya nufi wurin jirgin da zai wuce da su Lagos, godiya yayi musu sannan ya wuce abin shi.
Tsakanin shi da ita ido, babu abinda ya kuma shiga tsakanin su har suka isa lagos, yana isa ya samu wasu sojoji. Sune suka dauki kayan ta dauki Titih ya shiga da ita suna zuwa suka zauna na wani lokaci jirgin su na can ya fara sanarwar, da taimakon sojojin ya shiga har jirgin, sanan ya suka zauna fasinjojin suna gama shiga aka tashi.
Yana lura da yadda tayi laushi, kiran wata ma'aikaciyar jirgin ya mata magana, ita yayi sanarwar niman likita ko nurse, ba a jima ba aka samu wata Yarinya, itama Bayarabiya ce ita ta mata karin ruwan sannan ta ce mishi.
"Ka kula da ita"
"Thank"
Ya fada mata, haka ya cigaba da kallon ta, har suka isa tana barci dan ruwan ya shiga jikin ta, sannan aka zo daukar su, a nan ba laifi da kanta ta fito tana tafiya a hankali, motar makarantar da yazo ya dauke shi aka wuce da shi gidan shi da AY ya bashi, tunda ya wurga mata kayan ta a kofar ta ya wuce bai kuma bin ta kanta ba.
Duk yadda take son ta mishi magana kin kula ta yayi.
Wasa wasa har bai kuma.bin ta kanta ba, sai dai ya buga kofar ta ya ajiye mata abinci na wuce. Sashin gari ya bar gidan bai dawo ba, sai dai tana kwance aka buga mata kofa, ta shi tayi ta bude.
"Sannun nice me kula da kitchen, me kike bukata na karyawa"
"Tea da toaster bread and butter sai fry egg and sausage sauce."
"Ok Ma"
Sannan ta juya. Ta bar kofar dakin, itama ta koma ta shiga tayi wanka ta sauya kaya cikin riga da skirt English wear, sannan ta fito sai kamshi take. Ta fara zaga gidan tana mamakin yadda ko ina na gidan ya hadu,.kusan awa daya matar ta ce mata.
"An gama Ma"
"Ok" ta mike, kitchen din ta nuna mata wani dakin cikin abincin dake cikin kitchen din sannan akwai wani a waje, zama tayi matar ta fara zuba mata, sai taji ta like a Queen, haka ta gama zuba mata. Sannan ta fara cin abincin tana kallon kome baki daya sai taji bata da nutsuwa, haka ta ci sama sama ta mike ta fito..
Daki ta koma ta bude akwatin ta, ta fara ciro maganin matan tana ajiye su a side bed ta ajiye su sannan ta zauna tana shan zuma tana kallon window. Tana gamawa ya nufi ban daki tayi brush, tazo ta kwanta tana nazarin yadda Zayn yake fushi da ita.
Sai da suka yi kwana uku me kyau bata ganin shi, ranar har kusan karfe biyu na dare tana jiran shi bai shigo ba har tayi barci a falon, yana shigowa ya dauke ta ya mai da ita dakin ta. Rike hannun shi tayi. Tana buɗe idanun ta.
"Zayn"
Zare hannun ta yayi yana me gyara mata ƙwanciya, yayi fitar shi.
Shi kan shi ya kai zuciyar shi nesa amma ba dai yi yadda zata gano shi ba, Gara ta biyo sa da kafarta.
Haka ya barta tana ta juyi, bai bi ta kanta ba.
Haka suka yi ta zaman kurame, har sati daya sai ga Judaal, a lokacin ya tsiro da zaman gida, yana ganin ta zata yi ta shiga da ficce bai tab'a d'ago kai ya mata magana na ba, abin ya mata ciwo ta zauna a daki tayi ta kuka. Da safe ya tafi wurin karatun shi da yamma zai dawo su tafi yawo da Judaal, tana kallon shi. Da daddare kuma su zauna a falo suna kallo ana musu, tun bata cika son magana har ta fara kokarin ganin. Ganin ta tsare shi da abinda yake mata. Da dare bayan sun gama hiran ya wuce dakin shi ta bishi har dakinsa ya fito daure da towel.
"Lafiya babu sallama?"
"Lafiyar ce ta kawo haka! Meye ka ɗauke ni? Me kake nufi da ni Zayn ka dauko ni ka cusa min bakin ciki ne dama?"
"Kamar ya?"
Ya mata tambayar renon hankali.
"Kana nufin baka gane abinda nake magana a kai bane?"
"Ban gane ba wallahi"
"Ita wancan karuwan zaman Uban me take a gida na"
"Zama na take domin ita ce matar da zan aura next" sake baki tayi tana faɗin.
"Zayn kasan me ka fara?"
"Ai ba daga gidan mahaukata nake ba, mata ta ce da zan aura next na fada."
"Ni kuma fa?"
Ta nuna kanta.
"Temperare!" Ji tayi kafarta ba zasu dauke ta ba. Cikin wani irin kuka ta ce mishi.
"Me na maka da zafi haka?"
"Baki min kome ba, ke kika ce baki son xama dani so me zanyi kuma bayan baki da ra'ayina? Kin gudu wurin da ya miki ba shi kenan ba please barci nake ji"
Ya fada yana kashe wutar dakin ya sake towel din, tana kallon shi ta bude jakar shi ya dauki wandon shi ya saka da wata shirt ya haura gadon ya kwanta, kuka ta saka mishi a dakin irin kuka me shegen d'aga hankali.
"Hey...hey... Barci nake ji please fitar min a daki" ƙasa fita tayi sai da ta sha kuka a wurin ta fita, a falon ta hadu da Judaal tana sanye da wani lingerie kana hango kome nata, tsayawa tayi cikin fushi ta ce mata.
"Karuwancin ba isa ba sai kin biyo shi dakin shi"
Dariya Judaal tayi tana faɗin.
"Ke da mijinki kuma na shiga naci shi a kan kunnen ki" zuciya ya dibe ta, ta tsinka mata mari.
"Kika mare ni"
"Dan Ubanki kashe ki zan yi"
Ta fada tana me niman dukarta, sosai suka kaure da fada, fitowa yayi ya daka musu tsawa.
Cikin kuka ta ce mishi.
"Ba zai ka nuna min ita yar Uwarka ce ba, kuma abinda kike aikatawa da ita bayan ina nan da rai da lafiya ta Allah sai ya saka min, ka ɗauke ta ka cinye ta bayan ƙwanciya da ita da kake yi" ta juya ta har musu falon, a daren ya nimawa Judaal ticket dinta, washi gari ta bar cape town.
Ganin har ya bar gidan bai ganta ba, itama kuma tana zargin ai yana tare da Judaal, dan haka ta sha alwashin sai ta dawo da mijinta ita da me girkin yau suka yi abinci sannan matar ta tafi, ita kuma ta shiga tayi wanka ta shirya cikin wasu kaya da banbancin su da tsirara daya ne, saka abaya tayi a kai har dare sannan ya shigo, dakin ta ta koma ta cire abayar ta fito yana dakin shi, ta buga mishi kofar. Bai amsa ba, tana shiga ta ji yana cewa.
"Na gaji na rasa yadda zan yi da ita kashe kaina zan yi eh dambe suka yi kamar..."
Wani irin abu ne ya tsaya a tsakiyar kan shi, wanda ya haifar mishi da wani irin sabon feels dinta, dauke kai ya ce mishi.
"Abul kara'i bari na ya wani abu zan kira ka"
Juyawa yayi yana kallon ta, kafin ya ce mata.
"Ke ya kike shigo min daki tsirara baki san azumi nake yi ba"
Kallon agogon dakin tayi ta ce mishi.
"Azumi karfe tara da rabi? Dama ne ka duba min nan dina yana ciwo meye matsalar shi"
Ta nuna mishi boons din ta.
"Ok ki bari idan na duba na jud..."
Tafin hannun ta a saka a bakin shi.
"A don care ka duba min nawa"
A hankali ta matso jikin shi tana nuna mishi.
"Please duba min" kamar gabbo ya d'aga rigar sama, sannan ya shiga dubawa bakin nippy din ta, yana murzawa a hankali, bakin shi ya kai kan shi yana murza mata, baya tayi da kanta tana kara damke kan shi.
"Da zafi fa"
"Sorry " ya fada, daga nan ya sussuce mata, ya shiga binta kamar me. Taimaka mishi tayi ya cire rigar shi ta watsar, kayan jikin ta kuwa dama tuni an yi wurgi da su, baki daya jikin shi yana rawa suka shiga wani azzababen romance da yasa shi mantawa da abinda suke da, baki daya ya gama kaiwa koluluwar bukatar ta, haka ya mike ya zauna a jikin allon gadon ya jingina, sannan ya riko hannunta ya janyota har jikin shi, ya dauke ta suka cigaba da kashe kan su, a hankali da dabara ya yayi ta nanata mata karatun su,kafin ta fahimci me yake nufi ya dauke ta cak, ya zaunar da ita a saman shugaban ƙaramar hukumar wandon shi, wani irin kara ta saka mishi wanda yayi maza ya rufe mata bakinta da na shi yana shafa bayan ta.
"Sorry" yarfe hannun take tana kuka wiwi. A hankali ya shiga riding dinta. Bayan ya cusa bakin shi cikin nata....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/7, 8:52 AM] Queen: Chapter -68
Matse ta yayi, duk yadda taso kwatar kanta dole ta bar shi ya cigaba da mulkin mallaka da ya sawa ran shi, da tasan haka abin yake wallahi da bata kawo kanta ba, tana ji ya sauya mata salon kwanciyar ta, har sai da ya samu gamsuwa da kan shi ya d'aga yana me k'amk'ame ta, yana matse ta sosai sai kuka take tayi laushi kamar ba ita ba, sannan ya shiga shafa bayanta yana rarrashinta.
A hankali ya kwantar da ita sannan ya shiga ban daki ya haɗa mata ruwa, yana fitowa bai b'ata lokaci ba ya dauke ta, ya nufi ban daki da ita. A hankali ya sakata a ruwan sai da ya gasata sosai sannan ya barta a ban dakin ya fito ya gyara dakin tsaf kafin ya shiga ya samu ta gama wanka har da alola ta fito. Wanka shima yayi ya fito daure da towel ya samu tayi lumo tayi a gadon ya fita har waje ya ga abincin da ta shirya da kan shi ya hada wasu ya kawo har dakin ya koma ya haɗa mata tea me zafi ya kawo mata. A hankali yake hura mata sannan ya mika mata kofin idanun ta cike da barcin gajiya ta fara sha, tana gyangyadi, dakyar ta shanye ya amshi kofin ya gyara mata kwanciya, ya lullube ta, kasa ƙwanciya tayi ta tashi a dan karkace ta zauna hawaye na zuba mata ido yayi na wasu dakikai kafin ya zauna ya fara cin abincin, yana kallon yadda take ta zama a wurin.
"What's?"
"Idan na kwanta zai zame min ciwo ne shi yasa nake jiran ya fada min"
"Ok" ya fada, sannan ya mike daga jikin abincin yazo ya zauna a gefen ta yana shafa bayan ta, har tayi gyatsa. Da kanta ta kwanta, daga nan bata kuma sanin kome ba, domin ta gaji iya gajiya, wajen karfe biyu na dare ta farka ta same shi a zaune yana aiki, a hankali ta matso jikin shi ta kwantar da kanta a bayan shi.
"Zayn off the laptop ka kwanta"
"Ok Ma" ya fada yana shafa hannunta da yake zagayen kirjin shi. Kamar yadda ta ce mishi haka yayi ya kashe laptop din ya juya ya rungume ta, suka kwanta, barci ya kuma ɗaukar su.
**
Washi gari da asuba bayan sun sallah zata fita ya riko ta.
"Dawo nan"
"Zayn abin karyawa zan mana"
"Ƙarki damu, zamu yi tare" so take ta gudu amma ina yadda ya tarfa ta, ya shiga wasan kura da kirjin ta, cikin wani mahaukacin soyayyar shi me tsayawa a rai, sannan ya shiga surfata kamar Allah ya aiko shi a kan ta, sai da ya sauke karatun shi kaf akan ta, sannan ya juya gefe yaga ashe kuka take.
"Lafiya?"
"Zayn akwai ciwo wallahi"
Shafa kan ta yayi yana faɗin.
"Zaki daina kin ji daga kin zama yar hannu an wuce wurin"
Ya fada yana kara sumbatar bakin ta, ture shi tayi ya kuma dawowa zai rungume ta, ta sauka da sauri ta wuce ban daki, bin ta yayi yana kallon yadda ta kasa tsayuwa dole sai da ta zauna tana kallon shi. Yana jin yanayin ruwan ya saka hannun shi a cikin ruwan ya tako gaban ta, kafin ta gane nufin shi ya dauke ta cak ya saka ta cikin ruwan, buge hannun shi tayi tana son mishi rikici, amma bai kulata ba, sai da ya ga ruwan yayi sanyi ya kuma tara wani ya shiga sannan ya ce mata.
"Shigo" a dan tsorace ta shiga ya janyo ta jikin shi, sun jima a cikin ruwan sannan ya shiga wasa da kirjin ta baki daya ya mantar da ita abinda ya faru dazun, juya ta yai tana fuskar ta shi ya shiga niman mata wayo a cikin ruwan.
"Zayn"
"What's?"
Ya tambaye ta, idanun ta cike da kwalla ta ce mishi.
"Baka san da ciwo ba?"
"Na sani amma just little bit please"
Babu yadda ta iya tana jin shi yana shigewa jikin ta, wani irin runguma tayi mishi, tana sauke ajiyar zuciya, tashi yayi ya fito cikin ruwan da ita, ya shiga buga mata iska, tana jikin shi ya manna ta da bango, kuka take hawaye har da majina, ita da tasan haka abin yake wallahi da bata tab'a yarda ta sha wani abu ba, tana jin shi ya sauke ta, ya juya bayan ta. Ya fara wani fast and furious rough sex, da ita, tun tana iya tsayuwar har ta koma tana yin kasa d'ago ta, yayi ya haɗa ta da bango, ya cigaba da abinda yake, a ranar tayi kuka tayi rokon ya barta ina yaki sai da ya fasnshe kwanakin da yayi yana fushi da ita sannan ya juyata ya kara rungume ta a jinin shi, yana zare jikin shi jini yana biyo kafarta.
Haka ya bude musu shower a jacuzzi, yana rungume da ita. Kallon yadda tayi laushi kamar ba ita ba, fuskar ta tayi fayau kamar wacce tayi jinya, dan haka ya kuma fito da ita ya haɗa ruwan zafi ya sakata. Sannan ya zauna a gaban ta, yana taimaka mata idanun ta a lumshe. Haka ya gama gasata sannan ya ce mata.
"Zaki iya wankar tsarki?"
"Gyada mishi kai tayi ya kuma cire ta ya tara mata ruwa me yawan gaske, sannan ya taimaka mata tayi wankan tsarki da kan shi ya dauko ta har waje, ya kwantar da ita. Kafin ya dawo daga ban daki har tayi barci, fita yayi ya musu abin karyawa, sannan ya dawo ya kwanta a bayan ta, barci yayi gaba da su baki ɗaya.
Sai karfe daya na rana suka tashi, tayi wanka ta bar dakin shi ta dawo ta sauya kaya, taki yarda ta kuma saka wani kayan da zai kunna Zayn abaya ta saka me ribi biyu, sannan ta gyara fuskar ta yayi kyau kafin ta fito waje, yana sanye da 3qrt sai rigar shi armless, bai wani damu ba amma yasan saboda shi tayi wannan shigar haka suka karya tana dari -dari da shi.
"Ki sauya kaya mu fita"
"Ok" komawa tayi dakin ta cire kayan jikin ta sannan ta saka riga da zani, ta daura babban mayafi a kan shi.
Yana ganinta ya ce mata.
"Ba zaki fita da shi ba"
Haka tayi ta saka kaya yana koranta, daga karshe abyar dai ta kuma Sakawa suka fita, ranar ban da sallah babu abinda yake tsayar da su, sai dare suka dawo gidan a gajiye wanka tayi da sallah magariba a daddafe yayi isha, sannan ta kwanta. Lokacin da ya gama abinda zai yi ya shigo dakin ta ya samu tayi barci tausayi ta bashi ya juya ya koma dakin shi ya kwanta.
Washi gari da kanta tayi musu abin karyawa, ya fito suka ci sannan suka dasa hira da game, a falon.
Wayar shi ya dauka ya kira Abul ya ce ya bawa Hajiyar shi nan take gaya mishi an gama hada lefen saura a kai da fatan yana lafiya! Ya ce lafiya lau, sannan suka yi sallama.
Ƙwanciya yayi yana sauke ajiyar zuciya.
D'aga rigar ta yayi yana shafa cikin ta.
"Sun gama lefen ki zasu kai"
"Kai haba?"
"Da gaske" ya fada yana lallubar kirjin ta, da sauri ya saka a bakin shi kamar jinjiri haka ya shiga sha da sauri da sauri, wasa ta shiga yi da kan tana lumshe idanun ta.
"Zayn baka gajiya ne?"
"Hmm" ya fada yana kara tsotsa kamar yaron da yake jin yunwa.
A hankali ya gyara mata ƙwanciya a dogon kujeran, sannan ya shiga bin ta da wasu irin kiss, yana kashe ta da salon shi. Idan yana mata haka mantawa take da can akwai zafi, tayi ta biye mishi.
A hankali za kai kan shi babban birnin tarayyar ta, ganin yadda take kokarin explode da sauri ya gyara nashi manhajar ya danna a kai, har tsakiyar kanta taji shi wani ware idanu tayi zata yi magana ya danne bakin da na shi. Ya shiga mata mahaukaciyar sumbatar wanda ya hanata ko tari, yana riding dinta yana kuma kara kashe ta da sumbata, rungume shi tayi tana sauke ajiyar zuciya, a bakin shi sai da Zayn ya cinye ta tsaf sannan ya rungume ta, suna dauke ajiyar zuciya.
Sai bayan da ya gama ta tuna da ciwon ta, kuka ta saka mishi ya zungure mata goshi.
"Bana son gulma, kin gama ihu da cewa Zayn chop me, take me Zayn am yours"
Kuka ta saka mishi tana ture shi,.sannan ya dauke ta suka wuce dakin ta dan yafi kusa da falon, suna gama wanka suka shiga wasan ruwa, haka rayuwar su ya cigaba da tafiya yana zuwa wurin karatun shi bai zaman gida, ita kuma ya nima mata wani asibiti anan kusa da su.
**
Aina'u zaune yake gaban wani boka. Tana kallon rayuwar Zayn da Titih.
"Baba babu wani abun da xai shiga tsakanin su" murmushi yayi sannan ya ce mata.
"Babu babu sai dai yadda kika saba cutar da ita a fakaice ki cigaba amma babu domin yaron yana tare da addu'ar uwar rikon shi mace ce me addini ba zata tab'a barin wani ya cutar da shi ba, sannan koba ita ba ahalin Mahaifiyar shi suna can suna niman shi da masu addu'oi, ita kan shi uwar shi babu wanda ya isa cutar da ita balle shi, addu'ar yaron yake kare Titilopemi, kuma idan kika dage zaki shiga zaki wulakanta sosai, kare sai yafiki daraja.
"Ko zan wulakanta sai na raba Titih da Zayn"
"Toh amma ni ba zan iya miki wannan aikin ba sai dai wani me rabon ganin bad'i"
Haka ta bar wurin bokan, a haka tayi ta yawo tana niman bokan da zai mata aiki kamar hadin baki kowa sai ya gaya mata, ba zata iya ba ta hakura amma fir mugun hali da mugun nufi ya cika ya tumbatsa a zuciyar ta.
**
Maiduguri.
Gidan Chief Imam na borno, zama Hajiya Amna tayi tana kallon Liman da yayi zurfi cikin tunani.
"Ya Man"
D'ago kai yayi ya zuba mata, kafin ya mai da kan litattafan da suke jere a gaban shi.
"Ya Man wata bakwai da suka wuce ina yawwan mafarkin Kaltumah tana niman taimakona, Ya Man tun daga ranar da tazo gidan nan ka Kore ta har yau bata kuma zuwa ba, jiya na tura gidan Yarwa aka ce min ba a san me irin sunan ba, na kasa hakuri naje a daren da kaina wallahi sun ce basu santa ba, Ya Man don Allah kayi wani abu ita ce karama ita ce na rasa ga yan uwa da kowa nata yana nan ya Man zuciyar uwa irina ya kasa daukar bata tayi ko mutuwa tayi, Ya Man ban da kwanciyar hankali."
Abinda ya faru shekaru talatin baya yana dawo mishi akan shi, lokacin ba shi bane liman Borno, baban shi ne kuma shi ya bada auren Kaltumah duk cikin yaran shi ita ce karama sosai dan daga kanta Hajja Amma bata kuma haihu ba, duk da lokacin da aka bada auren ta ta gaya mishi bata son Abba Yarwa, amma yaki kula zancen ta, har aka yi auren. Lokacin da ya dawo da ita daga kasar waje taki zama, mahaifin shi ya ce mishi ya zab'a ko yar shi ko shi, domin duk jikokin gidan ita ce taki mishi biyayya.
Dan haka tana takowa gidan shima ya bawa Uwarta zabin ko auren ta ko yar ta, ita kuma gudun abin kunya ga kishiyoyi yasa ta amsar auren ta tace yar ta tafi ta kama mijin ta, cikin rashin hankali ita kuma Kaltumah ta ce wallahi Gara ta shiga duniya da ta zauna da Abba Yarwa, wannan dalilin yasa koda ta b'ace kowa yake fadin yawon duniya ta shiga a hankali tarihin ta ya shige aka manta da ita babu ita babu labarin ta.
Hawaye ne ya zubo mishi, ya d'ago kai yana kallon Hajja Amna da take kuka wiwi.
"Ina son ta, ina son ganin ta, idan ta mutu kuma Allah ya jikanta"
"Bata mutu ba, sai dai tayi nisan zango damu ne, Insha Allah Ubangiji zai dawo mana da ita.....
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/7, 6:22 PM] Queen: Chapter-69
Cikin shashekar kuka ta ce mishi.
"Na damu sosai, a kwanakin nan zuciyata bata da nutsuwa fatana duk inda take Allah ya karkato mana da hankalin ta."
Tayi iyakan ƙoƙarin ta, amma dakyar ta daina kukan.
**
Bayan wata uku, tana tsaye a inda ake bikin gamawa course din, yana sanye da uniform Navy colour, itama sanye take da abaya dark green. Tayi masifar kyau ga cikar da tayi daga sama har ƙasar ta, wani irin fresh. Idan ka ganta zaka fahimci matar mijin tane, daga inda aka bashi kyauta idanun ta akan shi tana jin wani irin nutsuwa a ranta.
"Daughter " juyawa tayi cikin girmamawa ta ce.
"Yes Papa "
"Congratulations Ubangiji ya baku zaman lafiya "
"Amin Papa "
"Kiyi hakuri da shi, amma yana da kirki da dadin zama " murmushi tayi domin Chief ya cika mata idanu. Wani irin girman shi take ji da ganin haka.
"THANK you papa "
Lokacin da aka bashi kyauta, aka kira Chief yayi jawabin karramawa akan Zayn.
Yayi jawabi sosai sannan ya kara mishi da kyauta.
Sai da aka gama shagalin sannan ta lura da su Abul da Uncle Bashir.
Liyafa makarantar ta haɗawa su Zayn haka suka wuce hall din, anan ne kamshin turaren da ake fesawa yasa Titih tashin zuciya, ta fara kokarin danne aman amma yaki zama haka Zayn ya wuce da ita ban daki, tayi amai kamar ranta zai fita, haka ta wanke bakin ta, ta gyara zaman mayafin sai dai jiri ya saka ta kasa gane kan ta, tilas suka wuce asibiti da ita, suna zuwa aka saka mata ruwa tare da diban jinin ta daga shi har Abul Uncle Bashir, da Chief suna tsaye nurse ta zo ta kira Zayn.
"Mr Malik Dr yana kiranka"
Mikewa yayi yana riko hannun Abul, tare suka shiga dakin,
Bayan sun zauna likita ya karanto musu bayanin sakamakon binciken.
Wani irin kallo Abul yayiwa Zayn.
*Me zan yi da wancar abar?*
*An cuce ni*
*Sai na sake ta*
*Ko hannun ta ba zan rike ba*
Tsinkawa kan shi mari yayi.
"Ba banza na kasance shashasha ba, ashe na wuce haka?"
"Thank you doctor" Zayn ya mike shima Mikewa yayi ya biyo Zayn har inda su Uncle Bashir suke,mika musu takardan yayi ya bar wurin yana murmushin jin dadi, nasara biyu na gama makaranta ga yar shi ko ɗan shi zuwa duniya.
"Nanu ciki naji aka ce tana da shi!".
Had'e rai yayi yana faɗin.
"Eh amma ai sadakin da Uncle Bashir ya biya na ci laifi ne dan naci sadakin shi. Haka kawai a sakawa mutum ido dan yaci sadakin da aka biya mishi "
"Ba laifi bane " daga haka yayi shiru, kawai kallon Zayn yake kawai amma tabbas Zayn ya mai da shi sakarai lamba daya.
Haka suka sayi abinda zasu saya suka koma cikin asibitin. Kafin nan Uncle ya kira Aunty Rukayyah ya gaya mata, itama kuma ta gayawa Hajiya, Wayyo Allah da Hajiya tayi ta masifa, kamar zata cire bakin ta.
Ai sai da ta sa aka kira Uncle ta ce mishi.
"Auta! Ungo naka! Sai da nace wancan katon kututturen bushiyar kukan kar ya tafi da yarinyar nan amma dan banza me suffar mutanen farko sai sa ya tafi ya surfe yar mutane da guzirin ciki maza ka ɗauko min ita kafin na zo kasar wajen da kaina, yau naga shashashar yarinyar ta mika mishi yayi ta surfe ta, toh wallahi babu abinda zai hana mu shagalin bikin nan dan haka maza ka tawo min da ita kafin na saka kafar wando daya da ku."
Dafe goshin sa yayi lokacin Zayn ya shigo shi da Abul. Kafe shi yayi da ido.
"Ya kuka yi da Hajiya kafin kazo da A'ishah?"
Bata rai yayi yana faɗin.
"Cewa tayi na bar Aisha a gidan su, kawai yadda kowani kare da doki yake kawo mata cafka ta ko ina ne zan bar mata mata ta cikin maza suna mata kallon nama "
Cike da mamaki Abul ya ce mishi.
"Zayn yaushe ka fara son A'ishah?"
"Long story!" Ya wuce su ya nufi dakin tana barci, haba shi yasa kwana biyu nan take yawan zazzaɓin dare. Wani lokacin sai sun gama turmushe juna zata nemi faduwa idan ta mike.
Shafa kan ta yayi,yana murmushi.
A wajen kuwa Abul kallon Uncle bashir yayi yana faɗin.
"Uncle har rike min gaba yayi dan na mishi maganar A'isha kaji Dan iska ashe har da ciki ya mata "
"Waye ya gaya maka baya son ta. Mugun so yake mata, idan kasan hidimar da ya mata sai kaji tsoro dan haka ka kyale su da halin su."
"Ai na kyale shi, ya ci halin shi dan iska"
Ya fada yana tura baki gaba, shi nan Zayn ya ci amanar shi, kasa shiru yayi ya ce.
"Uncle Bashir cin Amana yayi min ai ko ba kome ya gaya min yana son matar shi ya bar ni da tunanin yadda zai zauna da ita, Allah yasa baya cin zarafin ta ashe suna can suna cinye soyayyar su"
"Sai hakuri halin Zayn sai shi ai babu yadda muka iya da shi yanzun ka kyale shi mu ga yadda zasu kare da Hajiya"
Haka suka yi ta mishi dariya sun san takare mishi shi da hajiyar shi.
---
Sai wurin karfe takwas na dare ta farka, jikin ba kwari ta kalle shi yana mata murmushi.
"Pemi Are you feeling better?"
"Yes Love"
A hankali ya d'ago kanta yana hada goshin su.
"I'm always thank to God da yayi bless dina da Beautiful wife kamar ke, i always like you"
Hawaye ne yake zuba mata, ta kuma rike hannun shi bakin ta yana rawa tana faɗin.
"Me nayi maka haka na cancanci wannan gwala-gwalan kalamai haka? Zayn kana kara bani mamaki da tsoro. Zayn me nayi da nayi deserve kalma haka?" Ta tambaye shi tana kuka, tana kara rungume shi. Murmushi yayi yana faɗin.
"Daga ranar da na fara ganin ki, na fara mamakin taya idanuna suka kasa tashi a kan ki, taya zaki zama uwar Y'ayana? Taya zaki zama mallakana ni daya? Taya zaki zama uwar Yarana! Sai dai ganin ki bai bani damar fahimtar wacece ba, sai da Abul ya kusance ki da kyakyawata. Several times ina son ganin kina kuka because yafi fitar da asalin kyanki wani ya tab'a gaya miki kina da kyau kuwa"
Bakin ta da yake cike da yawun ta ƙunshi sannan ta sauka da sauri bayan ta cire cannula ta nufi ban daki ta zubda yawan tayi alola ta fito tana kallon shi.
Tare ta yayi yana fadin.
"Pemi ki daina gudu"
"Ok zan yi sallah ne"
"Ok ma"
Ya fada yana shimfida mata abin sallah, sai da ta idar sannan ya ce mata.
"Me zaki ci?"
"Grilled fish and chips"
"Sun ishe ki?"
"Yes Sir"
Haka ya dauki wayar shi ya tura sako tare da booking, can kuwa sai ga shi an kawo da gwangwanin coke. A hankali ta fara ci sabida yaji yajin da take ci kamar ba zata ci ba, haka suka gama nurse na shigowa ta duba ta, sannan ta amso musu sallama, dama su Abul sun jima da tafiya, Zayn bai fito ya gaya mata tana dauke da Babyn shi ba but ya tattara kaunar duniyar nan ya daura mata, domin ko motsi tayi sai ya tambaye ta, kwanan su biyar ko lakatarta bai yi ba, sai a kwana na shda suka wuce Ethiopia da ita wurin Maman ta, tana isa kuwa ciwo ya dawo sabo, dan dole ya barta a can domin suma zasu wuce Edo bikin su.
Tun da ya bar ta kullum sai sun yi waya kamar zasu cinye juna ta waya, sai dai bata jin dadi sosai domin koda suka iso Edo asibiti aka wuce da ita, dan ma an saka matakan tsaro sosai, domin dawowar shi ya samu matakin major. Ana saura sati biyu bikin ne ya tafi Edo aka yi pre-wedding pictures, kala kala, sannan ya wuce da ita masaukin shi. A ranar ta sha muraza domin rabon shi da ita kusan wata guda, dan haka ya juyi mata kewar shi, sai dai bai mai da ita gida ba, sai washi gari da zai wuce ya ajiye ta.
"Kazo ka gaida Yayuna da Kakana mana" ta fada tana kallon shi da idanun ta masu cike da barci.
"Ok" ba musu ya shiga cikin gidan, ya same su suna falo. Cikin girmamawa ya gaishe su.
"Soja ka ɗauke min Iyawo dina fa? Gashi har da Albarkan aure Allah ya muku albarka, nasan zata zama mace me biyayya a gare ka, kayi hakuri da halin mata dukkan su haka suke. Ba zaka tab'a regreting auren Yoroba Lady ba sai kayi proud da samun ta a matar ka"
"Thank you Baba" ya ya fada yana rike hannun ta.
"Titilopemi nasan ba zaki danasanin auren Hausa Man ba, Zayn yayi abubuwa dayawa domin ki please ki mishi biyayya domin ya cancanci respect daga gare ki ba iya shi ba hatta familyn shi suna bukatar haka, wallahi ba zan yi kaffara ba, Zayn ba zai tab'a barin kiyi kuka ba na gaya miki ko zaki sai dai a bayan shi. Iyayen shi mutanen kirki ne masu daraja da nasaba, kuma nasan ba zasu tab'a rejected din abinda ya kawo musu ba, kiyi kokarin sanin abinda zai faranta mishi. Mijin ki da yana da ra'ayin tara mata i swear da ya tara sama da uku Matashi ne da yake jin lafiyar shi yana jin samartaka kamar yayya. Sai dai nutsuwa da kamalar shi ya tabbatar da shi jinin da ya fito jini ne da suka san darajar kan su. Koyi hakuri da shi ki koyi zama da kowa nashi. Ba zan tuno abinda ya wuce ba but idan da imaden kika aura nassn haka zaki kare rayuwar cikin kunci da damuwa please ku rike juna da amana Allah ya muku albarka "
"Amin Baba" inji Zayn ya saka hannun shi a cikin aljuhun ya ciro abinda bai san yawan shi ya saka akan cinyar ta.
"Ki cewa Baba ya sayi goro "
"A'a Yarona"
"Please baba na kwace maka Iyawo da nayi ne"
"Lallai zamu yi dambe"
"Baba Zayn Zai bugaka da kasa "
"Allah ya muku albarka,"
"Amin Baba "
Har zasu fito da ya ce mata.
"Mun zo da mara lafiyar ki da kika manta da ita"
"Laaa Mami! Tana ina?"
"Jeki raka shi " haka suka fito a dan lungu da zai fito da kai gidan, ya fisgota kirjin shi.
"Zan yi kewar ki, please ki kula min da kanki "
"Ok Sir "
Wani irin matse mazaunta yayi yana faɗin.
"I love your ass! Zan yi kewar su wallahi "
"Nagode "
A hankali ya fara kiss ɗin ta tun daga goshinta har wuyar ta, sannan ya dire kirjin ta, motsin da yaji ya sashi sake ta.
"Baby zan tafi kiyi mafarkina"
"Toh " ta fada tana raka shi, baki daya kamar kar su rabu da juna tsakanin bikin shi da na Abul sati Daya ne sai an yi na Abul da sati Daya za ayi na shi. Dan haka da shirin bikin Abul zai koma.
"Koma cikin gida"
"Toh" ta ce mishi, sai da ya ga ta koma sannan ya juya zai wuce daidai lokacin da wata mata tazo zata bi bayan shi, kirjin shine yayi wani irin bugawa, ya rike kirjin. Itama matar tsayawa tayi bata juya ba, shima bai juya ba, har ys bar wurin ya nufi inda motar su yake, sai da zai shiga ya duba har zuwa lokacin tana tsaye bata tafi ba. Har ya shiga motar idanun shi a kan ta, sai da suka bar harabar gidan ta juya tana share hawayen da yake zuba mata, wanda bata san name bane, sannan ta shiga cikin gidan.
So take ta tuna abubuwa masu muhimmanci amma fir ta kasa tuna kome sai ma ciwon kai da jiri idan ta fara niman damun kanta.
Haka ta shiga cikin gidan, Titih tana ganin ta ya fasa ihu tana kokarin gudu Maman ta ta daka mata tsawa.
"Baki da lafiya ko? Kin manta baki da lafiya ne"
Tura baki tayi tana faɗin.
"Wallahi nayi kewar ta ne...
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/8, 9:45 AM] Queen: Chapter-70
"Ba gudu ake ba idan kayi kewar mutum, sarkin hankali"
Madam Erica ta gaya mata, tana wucewa sama tana faɗin.
"Zan ga ranar da zaki yi hankali yarinya sam bata da kan gado"
"Pap kana jin Maam ko?"
"Kyale ta kishi take dan taga kin yi kyau Mrs Malik"
Murmushi tayi tana faɗin.
"Pap thank you"
"God bless you"
"Amen"
Ita kan Matar tana can gefe kamar bakuwa sai sha'awa suke bata, jikin ta yayi sanyi, bata cika tuna kome ba amma ganin Zayn ya tsaya mata a ranta. Zama kuwa da ita Titih tayi tana kallonta.
Murmushi tayi mata sannan ta ce mata.
"Baki jin yarena bana jin naki ban san yadda zamu yi magana"
Kamar tasan me Titih ta fada ta rike hannun ta, tana murmushi me cike da nutsuwa.
"Allah ya baki lafiya. Gashi zan yi zan yi zan yi" tana son ta fada zata yi aure ne amma baki daya wani irin kunyar matar yasa ta kasa fadar haka dan dole take ta wasa da hannun ta da ta cire a cikin matar. Shafa kan ta matar tayi tana murmusa mata, alamar tana mata fatan Alkhairi.
Kallon matar tayi, idanun ta yana cika da kwalla. Haka kawai ta ga yanayin idanun ta fuskarta yana fisga da na Zayn. Kauda abin tayi a ranta ta kuma kallon ta, still kamar su tayi yawa. Shiru tayi har idanun su kusan daya ne fa. Ta fada a ranta.
Riko hannun Matar tayi suka haura sama, ta kaita dakin ta. Ta zauna sannan ya wuce ban daki tayi alola domin la'asar tayi.
Tana fitowa ta shimfida abin sallah.
"Mami ko zaki shiga ban daki kiyo alola" ta fada tana kallon Allah yasa ta fahimci abinda take nufi sai ta ga bata ce kome ba, takawa tayi gabanta ta riko hannunta. Ta kai ta ban daki ta bata ruwa a buta tana tsaye tayi alola sannan suka fito. Ta gyara musu abin sallah.
Suka gabatar da sallah, abin mamaki bata da matsala ko a sallah kome akan daidai da sanin shi take.
Suna idarwa ta kira Bimbo ta kawo musu abinci suka ci tare. Tashi Titih tayi ta nufi ban daki, tana kwara amai. A hankali wani abu makamancin haka ya wuce a idanun ta.dafe goshin ta tayi tare da lumshe idanun ta.
Hoton abin ne da a wuce a idanun ta, ta shiga ban daki da gudu wani yabi bayan ta, Mikewa zubur tayi abin yana dawowa kan ta, ta samu titih a durkushe sai amai take, tsugunawa tayi tana shafa bayan ta, har ta gama. Ta dibi ruwa ta bata sannan ta fito da ita, bayan ta wanke bakin ta.
Kamar zata yi magana sai bakin ta tayi nauyi dole haka ta taimaka mata, ta kwantar da ita sannan ta koma ban dakin ta tsaya abin yana yawo akan ta, wanke wurin tayi ta fito ta Zubawa Titih idanu, a hankali ta d'aga kafarta, kamar wacce aka mangare ta fadi can.
Abin tausayi haka Titih tazo ta d'ago ta, ta kwantar da ita a gefen gadon itama ta kwanta sabida rashin karfin da ba ta dashi.
Kiran Zayn ne ya shigo wayar ta dauka tana faɗin.
"Zayn"
"Pemi ya naji muryan ki haka?"
"Amai nayi"
"Sorry kin ji zaki daina, Zayn meke damuna ne?"
"Zan gaya miki bayan bikin"
"Ok"
"Toh yanzun ya kike?"
"I'm fine"
"Ba wani matsala?"
"Yeap My Man"
"Ni kuma da matsala little Man Dina bai koshi dake ba"
"Zayn me kake so nayi maka ka samu nutsuwa bana son ka shiga damuwa."
"Babu abinda zaki iya min"
"Na turo maka hotuna na?"
"No bar shi babu kyau zai saka na fada mugun yanayi, barshi ai zan dole zamu haɗu"
Haka suka yi ta hiran su, sannan suka yi sallama, yana kashe wayar ta kama barci, domin ta gaji.
**
A Kaduna.
Duk shagalin da ake da kai kaya da za ayi, Hajiya Umaima kallon su take. Ta fito zata raka Maman Judaal, suka hadu da Maman Zayn.
"Hajiya gara da baki dauki yarki kin basu ba, domin Billahi azim, Zayn dai tsintaccen mage ne. Sannan duk fadin gidan nan da kewaye arzikin Yarana ne, toh Yara mata kuma me aka yi aka aka yi su! Su da babu ai daya ne, duk wahalar Alhaji AbdulMalik Zain Malami nawa ne da Yarana, dan haka daga ranar da da ya fadi ya mutum wallahi ki sani a ranar zaa raba gadon ki dauki tsiyar ku, ku bar mana gidan mu. Hajiya Salmah karki manta da Batun had'a Judaal da Muhideen"
"Insha Allah nan da wata me kamawa " tafawa suka yi sannan Hajiya Umaima ta ce.
"Za'a ga bikin Ya'yan halak ba shegu da ake kawo su dan a hana ka gori ba, idan haihuwar da namiji banza ne wasu suyi mana "
Kasa magana Mama tayi tana kallon ikon Allah hawayen da bata zata daga idanun suke sauka ba sai jin su tayi suna sauka dip-dip.
Da sauri ta wuce sashin Hajiya da ake ta had'a lefe, da sai an gama sai a tuna ba a saka wani abu ba, Hajiya da Aunty Rukayyah da Aunty Fatima da Aunty Sadiyah sai Jiddah, suka ganta ta shigo tana kuka, Hajiya da Aunty Rukayyah basu yi wani mamaki ba, domin dai sun san za a rina.
"Hajiya "
"Me kuma zan Miki ina cikin soyayyar bikin Tallafi marayar Allah" ta fada cikin ko in kula.
"Hajiya umma don Allah kuyi hakuri "
Ta fada cikin matsanancin kuka.
"Akn me zan ji haushin ki? Waye ya ce miki ina rike ki? Zayn ne kika ce ba zaki rike ba Allah ya baki yara mata uku, toh sai me? Duk lalacewar masa tafi kashin shanu, duk yadda kika kai kika kawo Zayn ba zai tab'a maraici ba, aje ma Maraya ne toh Allah bai nufa yayi watangararriya ba, dan haka ki rike kukan ki indai Umaima ce hahhh baki ga kome ba"
Umma ya fada,.kallon ta Yaran suka yi suna tambayar me ya faru.
Aunty Rukayyah ta basu labarin kome, kura mata ido suka yi kafin suka ce.
"Ikon Allah Mama da kan ki ne kika yi haka ko wani ne yasa ki? Zayn din? Ai ko a bola kika tsince shi ba zaku wulakanta shi ba, balle kuma mahaifiyar shi a laluran Hauka ta haife shi. Gani da Jiddah niman haihuwa muke idanu rufe Allah bai bamu ba, sai Sadiyah kawai Allah ya bata Yara biyu. Mu kuma har asibiti muke zuwa ganin likita a ce da sauran lokaci! Haba Mama wallahi wani ya ce zaki aikata haka karyata shi zan yi balle har ki aikata haka, ba damuwa kece kika ki Zayn amma mu, dan uwan mu ne bamu da madadin shi"
Daga haka suka cigaba da shirya kayan kallon ta Hajiya tayi sannan ta ce mata.
"Akwai fadar da idan zaka yi Allah da kan shi yake taya ka, akwai fadar da kana fara yin shi zaka fadi amma fadar da Allah yashiga da kan shi ba karamin nasara ake samu ba, Allah ya kyauta halin Umaima ai ba sabo bane a wurin ki sai ki ci maganin zama da ita."
Daga haka babu wanda ya kuma ce mata cikanta..
Wajen karfe bakwai na yamma Uncle ya dauko Zayn, Abul yana bayan so.
"Ya A'isha da jikana?"
"Tana nan tana fama da laulayi sai dai bata san ciki da ita ba, ina ga kamar tana cikin matan da basu bin wata ne i think shi yasa bata yi notice ciki ne da ita ba."
Ya fada yana kallon gefen hanya.
"Zayn karka manta idan Ya mace ce Matata ce "
"Dan ubanka namiji ne ba ya mace ba, dan iska na kuma jin maganar a bakin ka sai yanke maka dick din ka"
"Banza sai fa na auri yar ka dan Ubanka duk bala'in da zaka yi sai kayi ka dade baka cire min ba, Yarka kayiwa dan saurayi irina me kayan kashe arna "
"Kai dai tsinanne ne"
"Na yarda idan zaka bani auren Yarka"
Ganin zai manna mishi hauka yasa yayi banza da shi, sake kiran Titih yayi suka shiga hiran su, har suka isa gidan.
Fita suka yi ya shiga hiran shi da ita har kusan awa biyu, tana zuba mishi rikici a waya ita bata da lafiya. Kasa yayi da Muryan shi.
"Na saya miki ticket ki zo Kaduna jibi ki koma?"
"Nop Zayn ka jira a kawo ni kawai, but bani da lafiya jikina ciwo yake."
"Allah ya baki lafiya "
"Amin amma kamar baka damu ba da ciwon da nake yi"
"Waye ya gaya miki ban damu ba, dan dai kar na zama mara hakuri ne da na dauke ki zuwa Copenhagen."
"Da gaske Zayn"
"Wallahi ranar da aka kawo min ke ki sani passport din ki yana hannuna ba zamu kwana ba sai a can"
"Hmm!" Ta fada tana faɗin.
"Zayn bani da lafiya, Babu inda xan bika kaje ka cinye ni"
"Im not vampire da zan cinye ki, sannan im not monster da zan cinye ki, I'm human being."
"Amma kana da da rusheshiyar abinda zata cinye mutum ai"
Dariya yayi yana matse cinyar shi ya ce mata.
"Idan na kama ki sai na cinye ki tass"
"Thank God ba zan zo gidan ka ba, ban iska ba"
"Hhh! Kin ji tsoro kenan"
"Me sai hana abu ba jirgi ba,.balle kace zai tashi sama shi dayan shi rawa yake da super"
"Kin san allah.ba zaki daina bani dariya ba, wallahi naji takaicin rashin ki kusa dani"
"Idan ina kusa da kai ai saka ni zaka yi a gaba kamar tuwo gara da bana kusa da kai din balle ka cinye ni"
"Ok zan kira ki kafin na kwanta."
"Bye"
Ta kashe wayar shima ya saka a cikin aljuhun, sannan ya nufi part din Hajiya, tana zaune tabawa ta damma mata fura, shi yayi da sallama. Dama tun da ya dawo daga South Africa yaki yarda su hadu sai yau asalima wasan boya suke da hajiya.
"Sannu Shehu jaha, ni nan Hali Duba nace maka karka tafi da yar mutane amma ka wuce ka tasa yar mutane kai da kanka kasan yarinyar nan dai karama ce, ka je ka saka ta aloto kayi ta surfe musu yar mutane. Zainu ka kyauta kenan yanzun uwar me zaka ce min yar mutane zata tare da cikin wata uku ko hudu nan da wata biyar ko shida a zo suna ka mai dani sakarai nan dan kaniyar ka kace baka son Yarinyar nan ashe ka zaga bayan fage ka dura mata ciki wani irin riko ne Abul kara'i bai maka ba ashe ka mai damu sakarkaru kai Zainu baka da hali."
Shi dai bai ce mata kala ba, har ta gama fadar ta kuma koma rarrashin sa. Da tsaki Abul da Uncle Bashir suka bar falon domin sun san karshen ita zata yi fada ita zata rarrashe shi dan haka suka yi tafiyar su.
Mika mishi fura tayi ya zauna ya sha har da Kilishin da aka kawo mata, duk ya ci sannan ya nufi part din shi.
Suka sunkuya hira da Titih.
Tun daga ranar da ya dawo basu zama suna Maiduguri da zari'a bikin Abul haka yayi jagoran yan Maiduguri suka kai kayan auren Abul, sai da zasu dawo ne, aka samu sauyin mota wata babbar mata wacce yaji suna kira da Ya Babba. Tayi ta kallon shi, jikin ta yana sanyi har suka iso Zaria ganin Abul ya zo ya rungume shi yana faɗin.
"Thank you sirikina"
"Matsa min dan iska"
Daga nan suka wuce, shine take tambayar yan wurin.
"Dan waye shi?"
"Ga gidan su nan, Zayn sunan shi"
"Iyayen shi suna cikin gidan kuma?"
"Eh suna cikin gidan"
"Ikon Allah wallahi kamar shi da Kanwar mu da ta b'ace shekaru talatin yayi yawa, hatta dariyar da kome fa kamar Kaltumah, ban tab'a ganin kama irin haka ba"
"Atta Zayn Mamar shi tana cikin gidan ko zaki shiga ne inji wata Kanwar Baban Abul da take aure anan kaduna."
"A'a ba sai na shiga ba, kamar ce tayi yawa."
"Haka ne wani lokacin"
Da haka suka wuce gidan su Abul aka shiga tattaunawa, Abul ango Aliyah.
Satin baki daya babu zama zirga-zirga da harkan bikin shi kan shi Zayn bai da lokacin kan shi sai Allah ya taimaka itama Titih ta bar shi suyi hidimar bikin, tun ranar Laraba da aka fara bikin Zayn bai rintsa ba sai ranar Lahadi da ya saka Abul da sauran abokan su, suka raka shi gidan shi da yake kusa da na Zayn a kinkinau, kome na gidan iri daya ne, zayn bai ga Aliyah ba sai da suka raka shi yarinya karama ce, suma abokan sun sha mamaki, addu'a sosai Zayn ya musu.
Sannan suka fito Abul ya rike hannun shi.
"Zayn ina jin tsoron kar Allah ya kama ni da laifin lalata na wasu?"
Tausayi ya bawa Zayn.
"Baka tuba domin Allah ba?"
Hawaye ne ya zubo mishi, yana faɗin.
"Zayn wallahi tsoro nake ji, gani nake wallahi Allah ba zai bar ni ba"
"Yes bashi ne, Allah ya kare zuri'ar ka da biyan bashi Insha Allah ba xaka samu matsala ba,.idan ka samu ka ɗauki haka a matsayin hukuncin Allah"
"Nagode sosai"
Haka Zayn ya fito ya bar shi yana kuka, sai da yayi me isar shi ya shiga dakin ya umurce ta yayi alola, shima yayi suka shimfida abin sallah ya ja su, ya jima yana addu'oi bayan sun gama,.jikin shi ba kwari ya fita ya kawo mata abin da suka shigo da shi, suka zauna suka ci ba wani sosai ba, sannan ya fita yayi wanka, sannan ya shirya cikin farin kayan barci ya dawo ya same ta zaune da kayan, da kan shi ya haɗa mata ruwan wanka ya ciro mata kayan barci ya bata, sannan ya koma dakin ya zauna yana jiran ta, bayan wani lokaci ta fito yarinya ce bata wuce 16 ba, sai dai irin yaran nan ne da kashin girma yake sawa a musu aure domin ba karamin nonuwa da ita ba, shi kuma mayyen yana ganin abu ya tura riga bai da lafiya sai ya leka.
Haka ta haura gadon yana kallon ta,.zuciyar shi tana rawa.
Kashe wutar dakin yayi ya bi lafiyar gadon, dama yayya lafiyar kura balle tayi hauka, Abul tunda ya samu kirjin yar mutane yace bai san kwanan zancen ba, domin kamar zai tsinke mata su haka yake ji, daga nan mutumin ku ya wuce hanyar bayan ya karanto addu'ar Saduwa da iyali, sai da ya lumshe idanun shi, sannan ya fara bin hanyar. Jikin shi na rawa ya manta yarinya ce ba kwarin kashi ne da ita ba, Abul ya shiga surfa yar mutane kamar ya samu tuwon shinkafa miyar kuka. Haka ya zungure musu ita,.har wani daukewa take kamar zata sume kafin ya zare a bar shi a jikin ta yaga yadda tayi lankwasa kamar ba ita ba, a hankali ya mike ya nufi ban daki jikin shi na rawa, ya haɗa mata ruwan zafi ya kaita ciki ya gasata, kuka ta saka a lokacin tana buge hannun ta...
_Abul ka tsallake wannan karon.... Zina bashi ce _
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/8, 6:30 PM] Queen: Chapter-71
Kasa boye farin cikin shi yayi, har ta gama ya fito da ita, dakin ya fita ya kawo mata ruwan zafi tasha da feldin sabida zazzabin da yake shirin kamata, shima yayi wanka ya wanke kayan shimfidar ya kai ya baza a kofar dakin shi sannan ya shigo ya kwanta a bayanta, dan yaga har ta kwanta. Rungume ta yayi yana jin tana sauke ajiyar zuciya.
Washi gari tun karfe bakwai Ummi ta turo musu da abin karyawa, Abul yana can daga shi sai gajeran wando yake ta fama da sintiri. Sam ya manta da wata waya, sai da aka yi ta buga kofar gidan, ya saka rigar kayan shi na jiya, ya je ya amso abincin ya wuce cikin dake drive din gidan nan ne, har har zuwa lokacin Aliyah tana mishi rikici, baki daya ya manta kome ya manta da kan shi ita kawai yake makale da ita, wurin sha biyu Zayn ya zo gidan yayi ya buga gidan dakyar ya bude kofar gidan.
Sake baki Zayn yayi yana kallon shi.
Sosa kai yayi yana faɗin.
"Hmm bari na zo"
Kallon agogon hannun shi yayi yana faɗin.
"Amma kai dan iska ne ko? Ni zaka ga nunawa ka kwana da yar sha shida? Malam idan zaka shirya ka fito toh wallahi azim tafiya ta zan yi kasan har Zaria zamu"
"A bar zuwa zari'an nan sai gobe wallahi Aliyah bata da lafiya"
"Bani da lokacin ka, domin ina da nawa tsabgar"
Daga haka ya wuce abin shi bai kuma bin ta kan Abul din ba, yayi tafiyar shi.
Gidan su Abul ya shiga ya gaida iyayen Abul da iyayen Amarya da duk wani abinda ake badawa, duk sai da yayi , a dakin Maman Abul ya tsaya Ya Babba ta zuba mishi ido.
"Zain ko?"
"Eh"
Ya fada yana kallon ta.
"Ina Abul khairi din?"
"Ya rasa wasu bakin da suka zo daga kasar waje"
"Toh ba damuwa" haka kawai take jin kaunar Zayn din, har ya tashi zai fita ya ajiye musu kuɗi yan tari biyar biyar bounce daya, sai dakin yan uwan Amaryan ma ya ajiye su sannan ta fita.
"Kina kira mana shi ya karbi kayan abokai mana"
Da sauri ta fito.
"Ya Zayn ana kiran ka"
"Ok gani nan"
Ya fada magana da wani abokin Abul da shi daya ya zo lokacin.
"Yo ai ban zata zaka zo ba." inji Zayn.
"Wallahi ka bari kawai Zayn abin sai a hankali. Shiga ka fito sai muyi sallama"
Shiga gidan Zayn yayi sai gashi dauke da manyan bokatai har uku, daya cin-cin daya nakiya da dubulan, daya kuma gireba da alkaki.
Mikawa Abokin Abul yayi yana faɗin.
"Jeka da shi bani cin kayan zaki"
"Zayn ya zan yi da shi?"
"Ka kai gida mana"
"A'a wallahi muje wurin Hajiya na diba na bar maka nima bana cika son kayan zaki, haka suka shiga wurin Hajiya suka samu Aunty Rukayyah ita ta amshi kome tana ta zuba godiya Hajiya ta ce mata.
"Su Rukayya Auta ya koya miki mugun abu, kwadayi kamar an tand'e gadon biki"
Bata kula ta ba, dan Zayn ya ce ba zata ci ba ta d'ago sugar ta shine take hararan shi. Bayan tafiyar abokin Hajiya ta kalle shi cikin niman rigima ta ce mishi.
"Cikin shatun wata nawa ne?"
"Hajiya kin ga ni bana son rigima ni ban san kome akan A'ishah ba"
"Allah ya baka lafiya"
"Amin" ya ce mata yana b'ata rai.
"Haka kawai dan mugun hali da ka koyo a wurin Auta, ka hana ni cin dubulan"
"Ashe da biyu an jifi biri da rani" ya ce mata.
"Eh mana ai ko dan hakkin rai a bani nawa"
Tashi yayi ya wuce dakin shi da yake sama.
"Mutum yaji tsoron Allah domin ya koyi munafuncin a wurin Auta "
Murmushi yayi tare da haurawa da sauri, tun da ya haura ya samu daya daga cikin kujeran falon shi ya ya zauna ya kira Titih suka bude hira.
**
Abuja.
Sani Abatcha Barrack yana daga cikin manyan barrack mafi kawatuwa a Nijeriya, daga nan bakin get zuwa gidan Chief of army staff, babban tafiya ne.
Wata farar mace ce wacce take ji da kanta kuma take jin ita wata ce, tana zaune a gefen Chief wayar ta yayi kara.
"Ki rage wayar nan ko ki kashe "
Tashi tayi tana faɗin.
"Zan ma baka wuri" ta wuce dakin ta, ta dauka tana faɗin.
"Uwani meye kike so?"
"Hmm Hajiya Zeenatu, toh wallahi kwan nan ya kusan fashewa na miki bayani ta Whatsp baki bude ba, toh ko jiya Billahi azim sai da gidan Ya Man suka zo tambayar ta ni na fara tsorota "innalillahi wa'inna illahi raju'un, Kaltumah bata mutu ba kenan Amma anyi tsinanniya me shegen taurin kai. Yanzun ya za ayi Kenan?"
"Ya kuwa zan yi kinsan matukar ya fashe hauka ce makomar mu dan haka ya za ayi?"
"Zan zo mu sake niman wani malamin ya toshe mana fashewar kwan jiminar "
Kashe wayar tayi tana jin kamar zuciyarta zata buga.
Matan Chief Hajiya Zeenatu da Hajiya Huwaila wacce suke kira Uwani.
Matan shi ne tun Kuruciyar shi,. musamman Hajiya Zeenatu wacce aka bashi tun yana secondary school, Allah ya daura mata masifar kishi, domin gani take kamar duk matar da zata zo bayan ta ai bata cancanci zama da shi sama da ita, ga kafirin shige -shige haka yasa da zai Auri Huwaila itama suka fada shige shige, haka yasa zaman su ya daure da shi. Amma duk da haka babu wacce tayi koda Bari ne a gidan sai zuwan Kaltumah ita kuma Allah ya bawa sa'ar daukar cikin shi sai dai bata kaunar shi ko na miskala zarratin, kasancewar ita Yusuf me goro take so(Baban Abul kenan) a duniya bata da kawa sama da Saratu (Ummin Abul)
Haka yasa idan Yusuf yazo zance gidan su baya zuwa gidan sai ya nufi gidan su Saratu ita zata zo ta kira Kaltumah, sun yi wani irin soyayya da Yusuf, kafin aka raba su. Mahaifin Saratu ganin irin damuwar da Yusuf ya shiga shine yayi decided ya bashi auren Saratu. Ikon Allah sai gashi har da rabon su Abul, kasancewar karatu ya kai shi can. Kuma gidan su Kaltumah da gidan su Saratu makota, sosai. Mahaifin Kaltumah bai ji haushin haka ba. Toh koda Kaltumah ta dawo tana borinta babu wanda ya ce mata ai ga abinda ya faru, sai dai kuma iyayen ta sun Kore ta a cikin daren da suka ce matuƙar ba zata zauna a gidan mijinta ba sun yafe ta, ita kuma ta ce da ta zauna a gidan gara ta shiga bariki, wallahi abin ya d'aga hankalin Mahaifiyar ta, domin Uwarta aka bawa zabin auren ta ko yar ta? Tana ji tana gani Kaltumah ta bar gidan ita ce karamar Y'a a cikin gidan haka suka Kore ta.
Ita kuma taki komawa gida tayi ta yawo a cikin gari, a daren da abin zai faru ne ta koma gida. Ta shiga hada kayan ta yan uwan shi Abba Yarwa har da Mahaifiyar shi suka yi ta rarrashin ta dakyar ta hakura zata zauna ta haihu amma dan su nime me rike musu. Bayan sun yarda da haka cikin dare, tana barci taji kamar ana tashin ta tare da bude mata kofa gidan yana mata zafi wasu irin halittu take gani da shi Abba Yarwan zasu kashe ta, haka yasa ta fita ta bar gidan, aka ja kofar dakin ta aka rufe har kwanan gobe ba kuma tadda da maganar ba a gidan an manta da tarihin ta, kofar ta ma an manta da shi ko na waye ne.
Ajiyar zuciya Hajiya Zeenatu tayi ta kira Hajiya Huwaila.
"Ki kula zan zo Maiduguri kwanan nan"
--
Kwana biyu da bikin Abul yan Maiduguri suka koma Zayn ya dauko musu Sharon, murmushi Baban Abul yayi sannan ya ce mishi.
"Kana ta hidima shi wancan mutumin banza yana can abin shi"
Sosa kai yayi yana faɗin.
"Ba kome Abba"
Kallon Zayn yake, yanayin shi da Kuruciyar shi yana fama Nishi ciwon shi sosai, domin kamar Zayn da Kaltumah yayi yawwa yasha zama yayi ta nazarin yan Zayn ba wani alaƙa a tsakanin su da ita kawai haka jinin shi yake bashi, amma ganin iyayen shi yasa shi ajiye tunanin haka a ran shi, amma Allah ya daura mishi kaunar sama domin ganin shi yake daidai da Abul a ran shi matsayin shi da kome na shi baya raba shi da Abul.
...
Washi garin da Yan Maiduguri suka isa aka baje hira tare da bawa juna labari da raba kome na biki anan aka tadda Jiran Zayn sakamakon hotunan da suka ɗauka, dake iyaye ne suke je babu yan mata a cikin su, nan aka yi ta ganin hoton Zayn da yadda yake kama da Kaltumah, yan mata a wurin sai da suka fada soyayyar shi anan wata me suna Ya Umma ta kama musu dariya ta ce musu.
"Zayn yana da mata satin nan zaa fara bikin shi da Bayarabiya, kun ga hoton su a wurin Sakinah na amso"
Da idanun suka bi hoton yoooo suka bi hoton da idanu, Hajja Amna ta karbi hoton Zayn din inda suke dariya goshin su a hade da Titilopemi.
Hawaye ne ya cika idanun ta tace musu.
"Wallahi ba zan yi kaffara ba wannan yaron Jinin Kaltumah ne na rantse da Allah"ganin yadda ta rikice da rantsuwa yasa baki daya Ya'yan ta da na kishiyoyinta suka yi tsuru-tsuru shigowar Ya Babba gidan ne take faɗin.
"Innah ba fa sai kin rantse ba wallahi tallahi Billahi azim ina ganin yaron nasan jinin mu ne, taya aka yi yazo gidan? Ina ita Kaltumah? Yanzu haka ana shirin bikin shi idan muka je kai tsaye zamu wargaza musu sha'ani a bari su gama bikin sai mu tafi"
"Eh kin kawo shawara amma dole a gayawa Ya Man" baki daya ta manta da mahaifin su, sai da ta d'ago kai ta hango shi a tsaye jikin kofar shashin su. A hankali yake takowa, har ya iso gaban su.
Amsar wayar yayi yana kalli Zayn, bakin shi dauke da gwala-gwalan addu'oi, d'aga hannun su yara da jikokin gidan suka yi ana amsawa da Amin. Addu'a yake mishi yana zabga kirari ga Ubangiji, sannan ya ce a je gidan Maga yaki a kira mishi, Abbaghana da Abbalawan.
Kafin kace me Wani matashi me sunan Ya Man wato Almustapha har ta fita, can kuwa sai gasu a mota suka iso.
Mika musu wayar yayi, suka yi zooming hoton..
"Ikon Allah a ina kuka samo me kama da Baban Fanni?" Wato mahaifin su.
"Fuskar zaka duba"
Inji Ya Man.
"Kamar nasan fuskar da jimawa amma na manta" a hankali ya d'ago kai ya zuba akan Kwaise yar Yayan kaltuma bagwai.
"Kusan ai kamar su da Kwaise daya ne"
"Kaltumah Almustapha Liman"
A wani kidime suka d'ago kai.
"Tabbas wallahi ita ce, idan da zaka daidaita ta da Kwaise kamar an tsaga kara an karya a ina kuka same shi, ba dai cikin da ta ke.."
"Allah shine masani biki su Falmata suka tafi jikan Alhaji Wali dan gidan Yusuf da ya nime Kaltumah muka hana shi anan Falmata ta sama shi"
"Toh zaman me muke? Taya ga dan mu a can muna nan bamu dauko shi ba."
"Ana hidimar bikin shi satin nan a bari sai bayan bikin"
"Amma dole a kira Abba Yarwa a gaya mishi ko?"
"Eh duk daya ne"
Kiran Chief suka yi wayar a kashe dole suka tura mishi sako ta email da hoton Zayn. Tare da tabbatar mishi ga dan da Kaltumah ta haifa amma ita ba a san inda take ba, ranar Monday zamu shiga Kaduna ka taimaka ma ka shigo..
Daga nan aka rufe da addu'a, sannan suka tafi da hoton suma suka tafi can gidan su, ana ta gani ana tabbatarwa jinin su ne.
A yammacin ranar aka yanka wani katon Saniyar Ya Man da raguna biyu, aka shiga tabawa makota makota, washi gari aka tashi da saukar Alqur'ani,.tare da abincin sadaka ana tabawa a waje almajirai Lodi guda, an kai har islamiyya danyen naman danyen naman dake akwai babban islamiyya na familyn gidan, haka aka bi kan Malaman har da kudin cefenen su aka basu. Wannan abin ya musu dadi kamar me. Dama Ya Man yana sadaka duk wata toh wannan watan sau biyu yayi fa. Haka ba karamin al'amari bane da ya saka farin ciki a idanun yan unguwar ka kara samun daraja da kima sama da kodayaushe.
**
Tun da aka fara hidimar bikin Titilopemi bata kuma ganin Mami ba, sai dare, idan zaka takwanta.
Ko tayi mata magana bata amsa mata tunda na jin Yaren juna suke ba, haka yasa ranar da su Zayn suka zo aka yi shagali da bikin al'ada da wasu abubuwan, take ce mishi.
"Zayn ina da wani nauyi a kaina sai bayan bikin zan zo na dauka da fatan ba zaka hana ni inda xan saka ba?"
"Gidan ki ne ki saka duk wanda kike so"
Haka aka ɗauki amarya da dangin ta zuwa kaduna inda ita suka tafi a jirgin sama sabida laluran ciki da har lokacin bata san da zaman shi ba, sai dai tana ta tunanin rashin zuwa al'adar ta, bata saka a ranta zan ya digima mata aiki bane, haka suka iso da dare, Washi gari aka tashi da gaggarumin walima, dangin Maman ta da suka iso da dare da yan uwan Babanta Matan Yayunta, babu wanda bai zo ba. Anyi bikin anyi walima dadare aka nufi wurin dinner. Ana cikin hidimar bayan an gama zasu tafi gidan su, hajiya Umaima ta kutso har inda yake ta ce mishi.
"Zayn ana ta rawan kai kana farin cikin da alfaharin anyi auren ka. Hhhhh ai baka san duniya tasan kai din shege ne baka da Iyaye a kwararo aka tsince ka ba? Ka koma ka tambayei ita Tsohuwar da kake tsammanin Kakar kace, ko kuma ka tambayi Abidah domin bata shayar da kai ba. Dan ba ita ta haife ka ba. Ka tuhumi Bashir da Ita tsohuwar kawai din nan su gaya maka inda ta same ka amma tabbas kai shege ne mara asali tsintaccen mage..."
Wani irin sanyi jikin shi yayi, Titih bata san me take gaya mishi ba, amma tabbas tasan maganar bai da dadi, rike hannun shi tayi cikin tsannanin damuwa tana kallon yadda yake gumi.
"Kome kaga Allah ya jarabce bawan shi yana da wata manufa na ALKHAIRI ne akan haka, kayi hakuri ban san me take fada ba, amma nasan koma Meye Allah yana tare da kai don Allah" ta fada tana k'amk'ame shi. A hankali ya riko hannun ta.
"Nagode for be in my side" bude motar shi yayi ya nufi inda zata zauna ya bude mata, sannan ya shiga ya rufe motar, kifa kan shi yayi a saman sitiyerin yana sauke ajiyar zuciya.
"Zayn karka yiwa Allah butulci tun ran gini tun ran zane, bawa baya tab'a wuce ƙaddaran shi, ka amshi duk abinda ya same ka hannu bibbiyu, Allah yana tare da kai kaji "
A hankali ya riko hannunta....
_mace ta gari ba wai sai ta kasance balarabiya ba Bahaushiya ba, da dai sauran su wacce zata tsaya a gefen namiji idan ya shiga damuwa itace mace ta gari wacce zata tuna mishi Allah a koda yaushe Allah ka sa muna cikin su_
300₦... Insha Allah'
+2347035133148 a tuntube Zahrah Addah Ramlat, Yan Niger su tuntubi Nana A'ichah
+22784506476
0472282105 Ramlat abdulrahman manga GT bank
#Mai_Dambu
[8/9, 5:58 PM] Queen: Chapter-72
Baki daya sai ta zame mishi wani irin garkuwa, a lokacin da yake bukatar me kare shi, Aisha ta kare shi ta kuma hana zuciyar shi bugawa, wannan mafarkin da yayi tayi a baya yana dawo mishi hannun shi ta kuma rikewa ta ce mishi.
"Ina tare da kai" ta kuma nanata kalmar, juyawa yayi ya kalle ta.
"Koda bani da asali?"
"Kai nake so ba asalin ka ba, kai nake ji a raina ba asalin ka, daga dattin turbaya ka ciro ni ka wanke ni ka min gata ka aure ni, ka nuna min mata dayawa da suka fada jarabawar rayuwa irina basu rasa na mgartatun maza irin ka, waye ya ce maka baka da asali? Kai duk wanda ya dubi rayuwar ka yasan daga babban gida ka fito, don Allah kayi hakuri karka saka a ranka"
Tadda motar yayi ya bar harabar hotel din.
Gidan shi na kinkinau ya wuce da su, ya shiga da motar shi sannan ya fita ya bude mata kofar, ta fito.
Har lokacin babu wani abinda ya kuma cewa yana dai ta jin shi kamar ba cikakken mutum ba, baki daya jin shi yake kamar ba lafiya ba, har ya nuna mata dakin ta, cogewa tayi tana rau-rau da idanun ta, ta ce mishi.
"Korata kake?"
"Kaina yana ciwo" ya fada mata.
"Muje toh na tayaka kwana"
Karfi da yaji so take ta ga ya sake amma maganar ta rigada ta dake shi karfin hali yake, amma wallahi ji yake kamar zai zube har dakin ta shiga ta bude wardrob din shi ta ciro mishi kayan da zai saka, ta ajiye mishi yana zaune kamar ruwa ya cinye shi, tuna rayuwar shi ta baya yake kawai da yadda Hajiya ta fifita soyayyar shi sama da sauran jikokin ta.
"Zayn tashi ka rage kayan ka tunda kanka na ciwo"
Bai mata musu ba ya tashi ya cire kayan jikin shi baki daya, dauke idanun ta tayi akan shi ya sauya kayan ya kwanta, fita tayi ta kashe wutar gidan da kome ta shiga dakin ta tayi wanka, tana kallon yadda kirjin ta suka cika sosai, a hankali take lissafi kanta ya fara kuncewa, ka mata yayi a ce tun last month taga period dinta?
Jikin ta mace ta nufi, dakin ta shirya cikin riga da wando na barci, kallon cikin tayi babu alamar shi sai dai nonuwarta da hips dinta da suke mata nauyi.
"Yanzu a halin da yake ciki na mishi magana kara mishi damuwa zan yi bari na bar shi sai ya dawo hankalin shi."
Da wannan yanayin ta bar maganar, ta nufi dakin shi bayan ta shafe jikin ta da kayan kamshi, dakin shi ta nufa dakin babu haske kamar yadda ta bar shi yana kwance yayi rigingine yana kallon sama, a hankali ta matsa jikin shi ta kwanta, tana sauke ajiyar zuciya. Bude mata hannu yayi ta shiga yana shafa bayan ta.
"A duniya bani da wasu sama da Hajiya da Uncle Bashir, domin a cikin kwayar idanun su da zuciyar su na hango soyayya ta da kauna ta. Ban san ni ba ko idan kika ji bana da kyakkyawan asali kice zaki guje please karki raba ni da Yarona ko Yarinya da yake kwance a maran"
Jikin ta ne yayi mugun sanyi, ta gyara ƙwanciya a jikin shi ta ce mishi.
"Zayn Babyn ka ne a kasan mara na?"
Sumbatar goshinta yayi yana matse hannun ta.
"Yes Wifey"
"Ina son ka ina son babyn ka, ba zan tab'a juya maka baya ba sai dai idan har kai ne kace baka bukata na a rayuwar ka, zan fita salin halin. Amma a wannan bigiren barin rayuwar ka ba abu me sauki bane a gare ni, mutuwa zata fi min sauki da rabuwa da kai" jan hancin ta yayi yana kallon ta.
"Kina ganin nayi deserving zama dake?"
"Me zai hana tunda ni na zab'e ka a matsayin abokin rayuwar ta"
Kallon ta yayi, ta kara da cewa.
"Ka gama kanainaiye rayuwata har da tsarabar karuwanci kace min zaka cire ni a rayuwar ka, ko xan guje ka inji waye? Ba sauki na rabu da kai, sai naga abinda na haifa maka. Sannan na gyara zama a rayuwar ka, yadda kake tunani na wuce haka ba zan tab'a rabuwa da kai ba, domin kai ne farin cikin da na samu bayan na rasa na Iyayena."
Shafa cikin ta yayi yana faɗin.
"Kika ce tsarabar karuwanci?"
"Eh mana, ka manta sunan ka da ni ne?"
"Ban manta ba A'ishah. Ina sane da na bakanta miki "
A hankali ta janye rigar jikin ta sama ta gyara ƙwanciya a jikin shi. Dawo da rigar yayi yana faɗin.
"Ki kwanta sai wani lokaci bana cikin mood din ne"
Kwantar da kan ta yayi a kirjin shi yana shafa bayan ta, a hankali barci yayi gaba da ita, wajen karfe biyu ya janyo ta a jikin shi sannan ya sauka ya fada ban daki ya shiga gayawa Allah kukan shi, a lokacin sai da ya zubda hawaye sabida tunda Umaima ta gaya masa wannan bakar maganar yake ji kamar ya cire zuciyar shi ya huta, yadda yake gayawa Allah kukan shi sai ya baka tausayi a tsayin rayuwar shi bai tab'a fuskantar tashin hankalin rayuwa irin na yau ba, har aka yi kira sallah asuba, ya tashi ya shirya tare daukar key motar shi ya fita bai tsaya ba, sai gidan su anan yayi Sallah asuba. Ana idarwa ya nufi cikin gidan, Hajiya tana zaune akan abin sallah ya shiga ya zauna a gefen ta. Cike da mamaki take kallon shi ta ce mishi.
"Ba dai wani abu ne ya samu Shatu da cikin ta?"
"A'a"
"Wani abu ne ya faru toh?"
"A'a"
"Me ya faru na ganka da asuban fari?"
Kallon ta yake yana kara jin tashin hankali a cikin zuciyar shi.
"Hajiya" ya kira sunanta a hankali, sai ga hawaye, lashe bushashen fatar bakin shi yayi sannan ya riko hannunta, tun Zayn bai tambaye ta, zuciyar ta yake wani irin bugawa, amsar daya ce amma kuma bugun zuciyar ta kamar zata faso.
Dakyar ya motsa fatar bakin ciki ya ce mata.
"A ina kika tsinto ni?"
Ji tayi kamar an gaura mata wani azababben mari, wanda yasata farkawa daga dogon suman zaunen da tayi ta kura mishi Idanu.
"Zain waye ya gaya maka tsintar ka muka yi?"
"Hajiya bakin da ba zai min karya ba, ba zata tab'a min karya ba, ba zata yi karya ba dan bata sona ba. Ta gaya min gaskiya Hajiya a ina kika tsinto ni"
Kamar wacce aka tsotse jinin jikin ta haka take kallon shi tana kallon kofar dakin ta da Uncle Bashir ya shigo. Ya kasa karasowa.
Juyawa yayi a fusace.
"Bashiru!"
Cak ya tsaya, sannan ta ce mishi.
"Ka zata fushi da fada zai kawo karshen hakan ne? Ka kira min yan uwansa" wanann ta riko hannun Zayn tana faɗin.
"Ko yaran da na haifa bana jin nayi musu kwatankwacin Soyayyar da nake maka, ba wai dan sun zama nawa ba, sai dai Allah ya saka min soyayyar ka ne tun ranar da nayi ido biyu da kai. Bawa baya tab'a wuce ƙaddaran sa, amma bana tunanin matar da ta haife ka a cikin laluran da bata san wacece ita ba, zata fito daga karamin ahali. Zayn Allah ya kawo ka cikin mu ne domin kar ka fada cikin matsanancin halin rayuwa, daga yanayin girman ka da dabi'ar ka nasan imma kayi gadon mahaifin ka imma kayi gadon Mahaifiyar ka. Zayn kullum Bashir yana sintiri zuwa asibitin da aka haife ka ko za'a samu mahaifiyar ka sai dai har yau babu labarin ta. Kai ba tsintar ka aka yi ba, da a kaika gidan marayu ka fada mugun hannu yasa muka dauke ka, sannan daga ranar da muka dauko ka baka tab'a yin wani abun asha ba. Zain kai ne jika mafi soyuwa da na rasa a wurin Abidah, muna cikin wannan yanayin Allah ya kawo mana kai sai mu juya baya muce bama son ka? Kai ba tsintar kan mukayi ba Allah ne ya bamu kai bayan mun rasa na Abidah amma wallahi ban tab'a tab'a maka rikon sakainar kashi ba, asalima ganin Abidah bata bukatar ka yasa ka dawo hannu na, ban fadi haka dan ka yarda dani ba, sai dan ina tare da kai ne"
Shigowar Mazan gidan Hajiya ta zuba musu ido. Kafin ta fara magana cikin takaici ta ce musu.
"Matan ku sun kyauta min, amma ba kome koma wacece na barta da Allah. Shi zai bi mana hakkin mu, ba sai ta sha wahalar gayawa Zainu waye shi ba, amma qaddara ce da Allah yake daurawa kowa kuma kome yana da lokacin sa, ku tashi ku bani wuri sakarkarun banza wadanda basu iya da gidajen su ba, balle matan su."
Shi kan Abba yasan tabbas Umaima ce, bai ce kome ba ya mike ya nufi cikin gidan shi, dakin Umaima ya shiga tana barci ya zaro casbin shi ya tsula mata a cinyar ta, sai da ta sake fitsari ya zuba mata ido.
"Sakon ki ya iso kuma dama na gaya miki tun da kika ce me ya hana ni zuwa asibiti na ce miki duk wanda ya tab'a inuwar Zayn bana fatar kara haduwa da shi kina tsammanin wasa ne? Toh maza tattara kayan ki. Ki bar min gidana wallahi na datse igiyar aurena daya a kan ki Allah ya baki miji na gari"
Wani ihu da fasa ihu tayi tana kuka.
"Don Allah ka rufa min asiri, don Allah kayi hakuri na tuba wallahi ban yi haka dan naci zarafin shi ba, na gaya mishi ne domin ya san waye shi Alhaji da girmana da jikokina ka sake ni? Akan wani shege da bai da asali Alhaji kaji kunya wallahi kayi asarar rayuwa kuma zan tafi na bar maka gidan ka, sai me? Burina ya cika na kori shege a cikin gidan nan yazo ya danne duk sauran yaran gidan arziki, shi ba kowa ba daga dauko shi Tsinannen la'ananne"
Faɗa take tana zage-zage. Har ta fito tana sauke jafa'i musamman da ta ga motar Zayn da gudu ta nufi kitchen din cikin gidan garin gudu ta dauko itacce ta taka wani abu haka ta fadi a wurin babu wanda yabi ta kanta. Ita a burin ta shine ta farfasa motar Zayn sai gashi Allah ya nuna mata iyawar ta. Ya kuma hana kafar takawa,. karshe Muhideen yazo ya d'aga ta. Kafar har ta kumbura suka wuce asibiti.
Ana shiga da ita aka emergency room, suka fara duba kafar kafin a kai wani lokaci kafar ya kumbura daga tafin kafar zuwa gwiwar ta, ya lalace domin tetus ya kama shi, idan ba ayi sauri ba kafar zata lalace.
Dan dole Sagir da Samir suka saka hannu aka shiga da ita tiyata kafin karfe biyu na rana an cire kafar. Karshe aya har da izina an nuna mata.
Hajiya kowa suka samu labarin Zayn yana kwance a cinyar ta, Uncle Bashir da Aunty Rukayyah suka tafi aka dauko A'ishah da ya bari a gida, lokacin da ya zo ta same shi a cinyar Hajiya, tana shafa kan shi zama tayi a kasa ta daura kanta jikin kujeran, domin ko bata san rayuwar shi baki daya ba, tayi Imani da Ubangijin da ya halicce ta wannan shine farkon shigar shi tashin hankali.
"Aisha keda nake kallon zaki zama Jaruma ashe Kema raguwa ce?" Inji Uncle Bashir.
"Uncle Zayn yana cikin damuwa taya zan iya jarumta? Ina cikin damuwa nima ban san meke damun shi ba, amma tun jiya da Alhaja ta mishi magana naga yake cikin damuwa "
Bude idanun shi yayi yana kallon ta.
"Kin ci abinci?"
"Ba zan iya cin kome ba Zayn sai kaci zan iya ci"
Haka ya mike tare da cewa.
"Hajiya abata tea ta sha yaron cikin ta ai zai shiga damuwa"
"Wato baka ta kanka Zayn sai na abin cikin ta. Ba laifi bane haka ya kamata kowani Uba na gari ya zama. Tabawa kawo min kayan shayin da babban kofi "
Haka tabawa ta kawo mata, sannan ta hada musu ta ce mishi.
"Sauka kasa ka sha itama zata sha"
Ba musu ya sauka ya fara sha kurb'a jin tean yake kar mad'aci.
[8/11, 10:36 AM] Queen: Chapter-73
A hankali ya dauki kofin bayan ya hura saman tea din ya mika mata, amsa tayi tana mika hannu ta dauki wani kofin ta fara d'aga tea, sannan ta mika mishi.
"Sha da zafi" hawaye ne suka ɓalle daga idanun shi, ta kai hannun ta tana goge mishi. Muryan ta yana rawa ta ce mishi.
"Idan kayi kuka yana nufin baka yarda da ƙaddaran ka ba kenan? Nayi kuka nayi addu'a yaushe zan fita daga cikin kangin rayuwa, kai kamar angel of guardians ne a tare da ni, i don mean nayi saɓon Allah ina gaya maka yadda nake kallon ka ne, don Allah ka dai na kuka!"
Ta fada tana danne kukanta, hawaye na zuba a kofin tea din.
Karba yayi ya zuba mata yana juyawa yana kallon yadda take kokarin hana kanta kukan.
"Kar kiyi kuka sabida bawan Allah zai yi kuka" matsowa tayi gefen shi sosai ta kwantar da kan ta a kafar shi tana amsar tea din.
"The pain never leave us."
Ya fada a hankali, yana shafa kanta.
"Smile and let everyone know that today, you?Re a lot stronger than you were yesterday." Ta fada mishi, kallon ta yayi. Suka kura juna da ido mikewa Hajiya tayi ta bar musu falon Uncle Bashir da Aunty Rukayyah suka zare jikin shi, bakin shi ya kai goshinta ya ce mata.
"Ba iya sonki bane ya kassara ni hatta rashin ki a gefena kassarani yaƙe, please stay with me forever "
Kwantar da kanta tayi tana faɗin.
"Ni ce nayi sa'a da na same ka, kuma sai nafi kowa sa'ar haka"
A hankali suke shan tea din har suka shanye, sannan ya riko hannunta suka nufi sama dakin shi na saman. Tsayawa tayi a step din.
"Me kike so?"
"Dauke ni "
Saukowa yayi ya juya mata baya ta hau bayan shi, tana me daura kan ta a bayan shi hannun ta a kirjin shi.
"Yadda ka ɗauke ni nan Allah ya baka ikon.daukar duk wani jarabawar ka"
"Amin my Ashna!"
Murmushin tayi ta ce mishi.
"Meye ma'anar sunan?"
"Beautiful "
"Thank you Lord for viking "
Yana isa falon shi ya sauke ta, yana Daurewa ne kawai amma baya cikin kwanciyar hankali, dawowa tayi gaban shi.
"My Lord me kake so?" Ta tambaye shi, hannun shi ya kai fuskar ta yana kallon yadda tayi fayau.
"Bana bukatar kome sai ƙwanciya "
"Ok muje na raka k, sai ka kwanta "
Haka ta bi bayan shi har dakin shi, tana kallon yadda kome yake tsaf-tsaf , zama tayi a bakin gadon shi tana kallon shi. Ban daki ya shiga ya watsa ruwa ya fito daure da towel.
Takawa tayi gaban shi ta cire mishi towel din tana kallon yadda ya lumshe idanun shi yayi yana faɗin.
"Please bana jin dadi"
"Ok" ta juya tare da bude drower din shi ta ciro riga da wando wando iya gwiwa ne, rigar armless. Sannan ta mika mishi, da kan shi ya saka sannan ta juya zata fita ya de mata.
"Ina zaki?"
"Zan kwanta ne a falo?"
"Sallah fa"
"Oops bari na shiga nayi alola" shiga ban daki tayi ta daure tayi alola, sannan ta zo ta samu ya saka jallabiya, jan su yayi suka gabatar da azahar, sannan ya kalli yadda ta mike a kasar mat din sallah, d'agota yayi yana faɗin.
"Ba zaki kwanta a kasa ba Yarona ya dauki sanyi ba" Mikewa tayi ta nufi gadon ta zauna tana cire kayan jikin ta, daga ita sai da underwear domin bra din ba yau bata saka ba.
"Ina bra ɗinki!"
Dauke kai tayi tana faɗin.
"Yana damuna shi yasa na daina sakawa"
"Ok" ya fada yana kwanciya abin shi. Gangarowa tayi gefen shi tana sauke ajiyar zuciya, kamar wacce ta shekara bata tare da shi.
**
Haka kawai kwana biyu nan yaƙe son kiran Zayn wani aikin gaggawa da tafiya ne ya kama shi, dan haka jikin shi yau a mace ya shiga gidan shi da yake sani Abatcha Barrack, ya samu babu kowa Hajiya Zinatu bata nan. Dakin shi ya shiga ya rage kayan shi duk da kasancewar shi soja da baya zama kullum amma yana bukatar kulawar mace, toh zinatu babu ruwan ta, daga iya har Huwaila harkan gaban su ya ishe su.
Ban daki ya shiga ya watsa ruwa ya fita, a dakin shi akwai kayan ci da sha dan haka kamar ba babban mutum ba, yq hada checkers ya dama ya zuba hollandia milk, ya zauna yana sha. Kunna wayar shi da yake amfani da shi yayi ya ajiye ta,a hankali ta gama iyayinta kafin ta kawo, sakon Abbaghana da Abbalawan ne ya shigo mishi har suna gware da juna, girgiza kai yayi ya fara bude sakon Abbaghana.
_Assalamun Alaikum, Ndawatul! Barka Alhamdulillahi mun samu labarin Kaltumah Mustapha Liman! Ka duba email din ka akwai salon da muka turo maka_
Jikin shi na rawa ya bude e-mail din yayi sai ga hoton Yaron da yake tunanin bai san yadda zai wanke kan shi na rashin halartar bikin shi ba.
*Abba Dan kane Zayn Malik. Muna hanyar zuwa samun shi kamar tayi yawa da Kaltumah*
Wani irin rawa jikin shi yake kamar mazari, jallabiyar shi ya saka dama daga shi dai shirt da gajeran wando, sai gashi ya cire ya saka jallabiya, da sauri ya fita ya samu yaran shi.
"Kaduna"
Ya faɗa musu,.haka ya shiga motar yana jin hawaye na zuba mishi. Bai iya waya da su ba, nufar hanyar Kaduna kawai suka nufa.
*
Tun ranar da su Abbaghana suka bada labarin Zayn hankalin Hajiya Huwaila ya tashi ta kira Zinatu ta gaya mata, tana ta jiran Chief ya ce zai je Maiduguri amma sai ma taga ya wuce Ruwanda na shi harkan cigaban su na sojojin sa shine ta wuce maiduguri abinta, daga nan suka wuce can wani kauye gab da chad, suka amso maganin da ya ci Uban nada. A hanyar dawowan su ne har sun kusa shiga garin Maiduguri, motar ta kwacewa direban suka kwantsama wani kazamin hatsari da babban motar simitin dan gote. Haka motar nan tabi ta kan su, dakyar aka ciro su. Ita kan Hajiya Huwaila ko shurawa bata yi ba tace ga garin su, Hajiya Zinatu ne aka wuce da ita asibiti ita da direban.
Wacce bata san waye akan ta ba, sai direban da ya samu karaya ainun.
Dan haka aka wuce da su Babban asibitin maiduguri, ta wayar dake jakar Hajiya Zinatu aka samu number AY aka kira shi amma bai dauka ba, dole aka shiga bin number sauran mutanen da suke cikin wayar ta aka shiga kiran su, dakyar aka samu Abbaghana aka gaya mishi abinda ya faru, shima fada yayi a cikin gidan nan aka nufi asibitin, inda aka amso gawar Uwani wato Hajiya Huwaila tayi bakikkirin kamar an konata da wuta, koda aka wuce da ita dakin ta a mata wanka wani bakin jimina aka samu tsalle yayi ya dira kan gawarta ya shiga yagalgale gawarta, sai da yayi kaca-kaca da ita sannan ya nufi waje, ya tashi sama, ranar mutane sun ga tashin hankali a ranar.
Karshe hada gawar aka yi aka daure kamar yadda ake daurin kayan wankin, aka fita da ita aka saka a mankara. Sannan aka fita da ita, cike da mamaki kowa yake tambyar lafiya me ya faru da ita haka?
"Mun kawo gawar lafiya lau, kawai y
Wani tsuntsu ne haka da shi."
"Inji Abbalawan, haka suka sadata da makwancinta abinda ta shuka shi ta girba.
**
Karfe shida na yamma suka shiga garin Kaduna,kai tsaye unguwar su Zayn ya fada aka wuce da shi. Bayan ya kira wani soja likita ya ce maza su zame shi a gidan su Zayn nan da awa daya.
Yana shiga cikin gidan, ya samu su Uncle Bashir da Baban Zayn suna tattaunawa.
"Ina Zain yake?"
"Lafiya zauna mana"
Zama yayi ya kasa ce musu kome sai raba idanu yake yana tambyar su.
"Ina Zayn?"
"Yana lafiya" Uncle Bashir ya tambaye su.
Shiru yayi yana kallon Alhaji AbdulMalik Zain Malami ya ce mishi.
"Ka tuna mata ta da muka hadu da ku a Lagos?"
"Eh Amaryan ka"
"Wallahi cikin da take dauke da shi a lokacin wata hudu ne. A lokacin bata so na ne tace ko na dawo da ita ko ta zubda cikin, shine muka dawo gida, wallahi tunda na kawo ta maiduguri na dauki Zinatu ban kuma tuna Kaltumah ba. Billahi azim ta B'ace ita da cikin kuma kowa ya manta da ita, yau na dawo daga Ruwanda tafiyar da nayi ta kwana huɗu. Yau na dawo shine Ɗan uwana ya turo min da wannan sakon.
Ya mika musu, shiru suka yi suna kallon shi cike da mamaki.
"Kana nufin Zayn ..."
Kura mishi ido Uncle Bashir yayi sannan ya sunkuyar da kai kasa.
"Sometimes nasha nazarin yanayin ku da kulawar ka a gare shi, wallahi ban tab'a blood than thicker than water bane, sai yau da na kara hango kamar ka da shi.."
"Yafi kama da Mahaifiyar shi"
Ya fada cikin matsanancin damuwa, kan shi a sunkuye.
"Gaskiya ba zan iya baka Zayn ba domin nima ina son shi! Kuma d'ana ne"
Da matukar firgice suka Zubawa Alhaji AbdulMalik Zain Malami ido.
"Me kake nufi Yaya?"
"Sai anyi gwajin jini zan duba ko zan bashi Zayn"
Abin tausayi haka AY yake kallon Abban Zayn.
"Ba zan maka dole ka bani Zayn ba, tunda na tabbatar jini yake yawo ajikin shi da yarda Allah zai zo gare ni"
Daga haka ya juya ys nufi wurin motar shi.
"Mu wuce maiduguri"
"Ok Sir"
Daga saman dakin shi ya hango AY da sauri ya sauko da gudu dan dama A'ishah ta hana shi barci, kuma baya son ya bata mata rai shi ne ya lallabata da romance, har ta sake jiki zai mata wani abu, karshe ya mata abinda zai iya mata ya janyo ta tare da sakata barcin dole shi ne ya fito ya sha iska kafin magariba.
Yana fitowa ya hango AY zai shiga motar shi, shine ya fito da gudu kafin ya iso har sun fita.
"Akan me ba zaka bashi dan shi ba? Wannan son kai ne da son zuciya wallahi dole ya koma hannun mahaifinsa. Sannan a dokar kasa kayi Kuskuren."
"Wai meke faruwa?" Ya tambaye su.
"Mahaifin ka"
"Bashiru ka min shiru" Abban Zayn ya daka mishi tsawa.
"Ba zan yi shiru ba, AbdulMalik Abba Yarwa shine mahaifin ka, yan uwan shi da suka zo bikin Abul suka ga hoton ka shine suka tura mishi. Yazo dan ya ganka da kan shi, ya tafi yana cikin matsanancin damuwa "
Kurawa Abban shi idanu yayi kafin ya ce mishi.
"Abbana ya tafi kenan?"
"Zayn ka nutsu wallahi na san ba shi ya haife ka ba"
"Taya ka sani? Taya ka sani " ya fada yana kallon su.
"Mahaifina ne fa? Lokacin da ya dace ya rungume ni a matsayin dan shi ka hana? Mahaifina ne fa? Asalina ne shi fa? Sai yanzu nake kara fahimtar Bayan Uncle Bashir da Hajiya a duniya bani da masoya sama dasu, ina da kudin da zan rike mata hudu, inada kudin da zan rike kaina da abinda mata na zasu haifa. Chief of army staff ba dukiyar shi bane a gabana, na tabbatar mahaifina ne shima Arziki ne, ba zan tab'a barin Hajiya na tafi wani wuri na zauna da sunan na koma ga ahalina, Ni Zain Malik ni ba butulu bane, ban tab'a tunanin nayiwa wani butulci ba, balle ku da kuka dauki nauyi na. Shi din mahaifina kamar yadda ya fada sai a bar shi ya ganni idan akwai abinda za ayi dan a tabbatar sai ayi . Amma yadda ya fita rai a bace idan wani abu ya same shi akwai abinda zaka yi ne? "
Daga haka ya juya ya koma part din Hajiya, bai iya zama a falon ba dakin shi ya haura ya samu Titilopemi ta tashi tana kallon shi. A hankali ya karasa wurinta, ya zauna yana yana shafa fuskar ta hawaye ne ya zubo mishi sama da dazun nan ma, tashi tayi ta matso jikin shi..
[8/11, 10:36 AM] Queen: Chapter-74
Ta haɗa fuskarta da tashi tana lasar hawayen, rike ta yayi yana kara jin kaunar ta yana cika mishi zuciyar shi, a hankali yayi kasa da underwear dinta.
"You're ready?"
"Hmm"
Ya fada mata yana had'a bakin shi da nata, a hankali yake bin ta da wani romance me masifar sanyi da kashe jiki, kamar bashi ba, bakin shi ya kai wuyarta yana sumbatar ta tare da lasar wuyar.
Har ya gangaro kirjin ta, a wannan lokacin ta rasa ina zata cusa Zayn tayi iya hakuri domin ya sabar mata da kulkin shi mugun sabo, sosai ya haukatatta da romance, sannan ya dauke ta cak ya direta a saman kulkin shi, wani irin zare idanu tayi domin sai da marar ta ya amsa, ta rike shi gam.
"Sorry!" Ya fada cikin matsanancin farin cikin da ba zai kira shi da kome ba, haka suka shiga shagali. a dakin shi da ita kamar xai cinye ta, haka suka darje juna.
Sannan ya janye daga jikin ta, ya dauke ta suka wuce ban daki. A tare suka yi wanka. Tana kokarin mikewa marar ta ya daure mata. Rike hannun shi tayi tana durkusawa.
A hankali jini ya b'ace a jikin ta.
A haukace ya ce.
"Me na aikata haka?"
Kallon shi tayi.
"Ba laifin ka bane tun safe na tashi da ciwon mara, ban san haka zai taimaka ba wurin zubda jinin ba"
Shiga dakin shi yayi ya saka mata jallabiyar shi ya dauko ta, lokacin jinin da yake zuba ya kai makura sosai, haka suka wuce asibiti da rakiyar Aunty Rukayyah. Dake a cikin unguwar ne ba a samu wani matsala ba, suka amshe ta. Sun tsaya da jinin cikin ikon Allah.
Sannan suka wuce da ita maternity aka kaita dakin haihuwa aka daure mahaifar, sai wurin karfe goma suka fito yana gida yayi Sallah da wanka ya goge inda jinin ya b'ata sannan ya tafi kinkinau yau samu Abul a kofar gidan shi. Yana ta bugawa. Sai ga Zayn din shine ya tsaya ya fito.
"Ina ka shiga ne Zayn? Aliyah ta kawo abin karyawa baku nan ta kawo abincin rana baku nan lafiya kuwa?"
"Lafiya lau, ina gida ne da Aishah. Yanzu ma kayan ta na zo dauka tana asibiti jini ya b'alle mata"
"Innalillahi wa inna alaihil raji'un allahumma ajirni fii musibati wa'akhlifni khairan minha taya haka ya faru?"
"Am so happy na manta Ubangiji ya dace nayiwa godiya sai na hake mata, amma Alhamdulillahi jinin ya tsaya"
Tare suka shiga cikin gidan ya tsaya a tsakar gidan bai shiga cikin gidan ba.
"Ka shigo mana"
"A'a nan ma ya isa"
"Bana son Iskanci. Shigo nace "
Ba musu ya shiga cikin gidan, ya zauna a kujeran falon yana jiran Zayn ya gama hada kayan ta, sannan suka fito waje.
"Don Allah jira na dauko Aliyah mu tafi "
"Ok" jiran shi yayi, ya dauko matar shi a motar shi domin ba dai yiwu basu tafi a motar Zayn karshe ya kuma dawo da su ba, haka suka nufi asibitin inda Aunty Rukayyah take.
Zayn yana isa ta kalle Abul ta ce.
"A'a Abul kara'i tunda kayi aure ban kuma ganin ka ba sai shekaran jiya a wurin Dinner "
Shafa kan shi yayi yana kallon Aliyah da take ta cika, ita sam bata son shiga mutane musamman waɗanda suke da alaka da Abul, gani take kamar zasu mishi wani abu.
"Ki gaishe ta, Auntyn mu kuma uwar mu ce."
"Ina wani"
Ta fada a ciki ciki.
Sake baki yayi yana kallon ta.
"Bro" Zayn ya rike hannun shi.
"Zayn"
Shiga dakin da Titih take suka yi tana ta barci, ajiye jakar yayi, suka fito waje, anan ya ke bashi labarin zaman shi da Aliyah.
"Zayn yarinyar nan kamar a kan ta aka fara kawo budurci gidan miji, tana saka ni gaba da fitina, ban isa su Sakina su zo ba, tayi ta fushi da kora da hali, wancan satin na tafi wani aikin kwana biyu, kafin bikin ka na tura mata Sakinah wallahi karshe Sakinah da kanta ta shiga kitchen din ta dafa abinda zata ci. Zayn matan hausa basu da kirki. Gashi nan ko baka gaya min yadda kuke da Aisha ba wallahi nasan kana cikin happy marriage life, ni kan sai a hankali "
"Kayi hakuri zata daina yarinya ce"
"Zayn ba yarinya bace, yarinyar da tasan ta kwanta da namiji har tana nuna maka iya nata kwarewa kamata yayi ta san yadda ake zaman lafiya da sauran al'ummar da suke kewaye da kai"
Lumshe idanun shi yayi yana kallon yadda Titilopemi take kaunar shi take kaunar duk wani na kusa da shi.
_Zaki zauna da ni koda bani da asali?_
*Zayn kai nake so ba asalin ka ba, ciro ni kayi a turbayan datti ka zauna da ni sai nice zan butulce maka?*
"Nanu!"
"Na'am Abul "
"Ka godewa Allah da ya baka ita a matsayin matar ka, dazun Ummi take gaya min zata Maiduguri gobe da safe, nayi musu rasuwa matan AY sunyi hatsari dayar a take ta rasu, ina ga zan bita maiduguri da Aliyah tsoro nake ji kar ta yi abinda zaa yi tur da ita"
"Insha Allah ba zasu yi ba, kai ya dace ka taka mata birki tun yanzu ka nuna mata dangin ka suna da daraja, ba wani ba. Duk yadda ka kai da son ta matukar ba zata samu soyayyar dangi ba, zata wahala musamman da bata da hali. Idan kuwa tana da hali me kyau wallahi ina tare da kai kayi fada akan kowa domin girmama matar ka"
"Nagode sosai Nanu"
Haka ya shiga ya ganta a bakin kofar dakin, ya watsa mata harara, sannan ya ce mata.
"Muje"
Ba musu ta wuce tana mita.
"Haka kawai ka kawo ni wurin banza abokin ka da bai da fara'a"
Wani irin fisgota yayi yana huci.
"Shi din kusan dan uwana ne, kika fadi kalma daya mara dadi akan shi sai na sab'a miki, wallahi idan baki sake hali ba nan da wata biyu zan yi aure kuma ki cigaba da abinda kike "
Ya fada a fusace, ya nufi motar shi tana biye da shi. shiga motar yayi itama ta shiga, ta fashe mishi da kuka.
Abul wani irin zuciya yake da shi akan Zayn shi yasa har suka isa gida kukan ta bai dame shi ba, washi gari ya bai tafi da ita ba, suka bar ta a gidan Ummi. Kan zasu dawo nan da kwana biyu.
Tun da Abul ya bar garin da ummin, taki zama ta ce.
"Zan tafi gidan Aunty Hamra" Kanwar Baban da take G.R.A.
Ita kan Sakinah bata bi ta kanta ba, dake ba shiri suke ba, wani ikon Allah bata yi tunanin gayawa Abul ba, tana fita a gidan da hijab din ta har kasa ta fita daga unguwar tana waya, sai da ta fita sannan ta samu wata mota honda tana jiran ta, da sauri ta shiga tana sauke ajiyar zuciya. D'aga nikkab dinta tai tana cewa.
"Alhaji kai hakuri dama na gaya maka ba zan iya baka budurcina ba, namijina ne dan haka muje duk inda ya maka kaci ka bar mishi sauran ai dama albarkacin ka ya samu, domin babu abinda baka yi ba cine kawai baka yi ba, Alhaji don Allah ka min laahewar nan da kake min wallahi wancan dakikin bai iya ba, kayi ta lasa kana suke min"
(Ai dama Yaran wasu ne, kuma iyayen wasu ne. Kannen wasu ne Abinda da ban tsoro yarinya zata iya lalacewar ta ba tare da ta yarda namiji ya tab'a ta ba,.tana aure ta samu lasisin karuwancin ci a gidan auren ta Abul bashin tayi maka tsada domin kai yan mata kaci Yau matar ka kato yake ci)
Haka suka wuce har gaba da kaduna, wani gidan saukar baki a hanyar birnin gwari, nan ya kama musu dakin kwana ɗaya, suka shiga har cikin dakin. Abincin ya amso musu. Ta zauna taci ta koshi.
Sannan ya janyo ta idan ka gan shi babban mutum da furfuran shi, haka suka fara wasan kwaikwayo kamar hauka sannan ya cire mata kaya. Wannan kayan nonuwar da Abul yake mutuwa a kai haka bawan Allah nan yake shan wannan ya sake wannan, kamar, daga nan suka fada Mashaa'n su.
Aliyah Kabir Mai goro, irin munafukan yaran nan ne da idan baka san halin su ba, ba zaka taba yarda zasu iya cizon yatsa ba, rawan kanta da ta fara yi amma ba ta da hayaniya ga tara samari yasa Baban ta yayiwa Baban Abul magana kasancewar shine Babba a family, shi kuma Baban Abul mutum ne mai matukar biyayya yasa ya amince da abinda dan uwan shi ya ce mishi, koda ya tura Abul sai aka yi da ce irin ta yake so ga kyau ga cikar halitta.
Amma a boye ita da kawayen ta, bin maza suke ita dai dake tana da wayo taki yarda wani ya lalata mata gaba, ta ce daga ranar da ta tsalleke a gidan mijin ta, zata bazama niman kuɗi, shi wannan Alhaji me tumbin nera ya jima yana kulafucin ta amma taki. Sai dai ta mishi Alkawarin daga ranar da takai darajarta ya sani shi da mijin ta zasu zama abokan ta, shi yasa a lokacin auren tayi ta Banka magani, ko kadan bata kaunar Abul kawai ta mishi shigo ba zurfi ne kuma sai ya fada cikin soyayyar ta, kamar hauka.
Kallon Alhajin tayi tana zaune akan shi..shi kuma yana rike da kugunta ta sai wani juya shi take tana zaune akan abin shi, cikin wani bala'in shu'umin gurnani ya ce mata.
"Liyah kin gama dani domin kin gano abinda nake so amma mijin ki nan dan albarka ne kiga yadda kike yayyafin ruwan dad'i"
Ya fada yana kamo boons din ta.
"Alhajina dan kai nakoyi kome dan haka ka zuba kudi nasha maganin gyara"
"An gama daga Miliyan nawa kike so, indai zaki tukani da yarda"
Haka suka kwashe wunin ranar suna tare da juna, bayan sun gama watsewar su, ya dawo da ita Kaduna ta wuce gidan Aunty Hamra ta zauna. Abin tausayi ta mike tayi ta zuba kunya da kamun kai.
**
Da sauki ta farka sai dai bata yawan motsi domin cikin yana mata ciwo.
"Sannun" Aunty Rukayyah ta ce mata da tazo da safen nan.
"Yawwan Aunty, ina yake?"
"Ya fita gida zai zo an jima" ban daki ta nufa tai wanka da ruwan zafi sannan tayi brush ta fito ta fara sallah sai da ta sauke na kanta, sannan ta kawo sallah asuba tayi, kafin ta zauna ta fara cin abincin. Shigowa yayi da sallama.
"Wa'alaikumunsalam!" Ta amsa tana sauke ajiyar zuciya tana kallon shi, mika mishi hannu tayi ya karaso gaban ta ya zauna akan kafet din yana juyawa ya kalli Hajiya da take tsaye.
"Hajiya"
Aunty Rukayyah ta kira ta.
"Na'am sannu Rukayyah,.ashe har kin tawo "
"Eh dazun Abban Amal ya ajiye ni "
"Sannu Yar nan kin ji"
"Zainu ka dan bata hutu mana, idan dai ba so kake a yanke mata mahaifa ba,.naji tsoron jinin da na gani fa, Alhamdulillahi tunda cikin yana nan"
"Eh wallahi sai godiyar Ubangiji kawai"
"Allah abin godiya "
Aunty Rukayyah ta fada tana kallon Zayn da yake amsar abin karyawa.
"Rukayyah sai kika ji Allah me kyauta da kari Allah ya kawo mahaifin Zainu har gida, AbdulMalik ya mishi zancen banza jiya Bashiru yake gaya min raina ya ɓaci, na gaya mishi matukar bai shiga gaba ba mun hadu da Mahaifin Zainu ba sai na yafe shi a cikin Yarana wannan diban Albarkan da me yayi kama Uban Yaro yazo kace ba zaka ba shi dan shi ba, sau nawa yana koran Zayn din a cikin gidan shi. Sai yanzu dan Gulma zai ce ba dai bashi dan shi ba, BASHIRU yayi min daidai da ya ce akwai takardun da aka saka hannu da asibitin da likitocin da kowa ai, dan haka zamu mai da mishi da Zainu, duk da abin ba sauki amma ya muka iya dole ya koma gidan Uban shi"
Ta fada tana kuka domin ba sauki rabuwa da Zayn...
*Ina ga kowa rai ya amfana baya ga me shine. Bana jin dadi Alhamdulillahi da sauki shekaranjiya mun kwana babu wuta. Bani da Charge dole haka na kashe wayar, idan da lafiya ta bana wasa da typing wallahi ba sona nake tafiyar hawainiya ba, da na samu yadda nake so da yau zan gama Zayn Malik. Tunda nace bani da lafiya sai ku min uzuri amma sai ake ganin kamar wasa nake da hankalin ki ba kome*
[8/11, 3:12 PM] Queen: CHAPTER-75
"Hajiya ki dai na kuka, Insha Allah babu inda zan tafi, ina tare da ke don Allah ki daina kuka"
Duk da bata san me suke fada da Hausa ba, amma tana girmama al'amarin Zayn da Hajiya dan ta lura ko Uncle Bashir bai kai Hajiya son Zayn ba.
Zama Hajiya tayi a kujeran dake bayan Titih tana dafa kanta.
"Allah ya albarkaci rayuwar ku."
"Amin Ya Allah"
Inji Zayn da Aunty Rukayyah, jin sun ce Amin itama ta ce Amin.
**
Maiduguri.
Tunda suka isa ya manta da wani abu wai matar shi sabida tashin hankalin da rudani da ya shiga, na jin matsayin Zayn a cikin family member din Ya Man.
"Ya Man ya kamata a dauko Zayn ai, yasan asalin shi"
"Yau da asuba mun yi magana da AbdulMalik ya ce a bar shi ba sai an dauko shi ba, ai jini ba wasa ba zai zo da kafar shi"
"Yaushe? Akan me ga ahalin shi ace ba za a kawo shi ba"
"Sabida marikin shi ya ce ba zai bada shi ba, shi kuma AbdulMalik yana jin kunyar yayi magana akan Zayn din shi yasa ya hakura da shi "
Ciro wayar shi yayi a cikin Aljuhun rigar shi ya shiga kiran Zayn din. Dauka Zayn yayi yana sallama.
"Zayn kasan inda ahalin ka suke?"
"Me ya kawo maganar nan?" Shima ya mai da mishi da tambyar.
"Tambayar ka nayi kace min me ya kawo maganar nan "
"Kaga Abul bana son maganar nan don Allah" ya fada yana kashe wayar shi baki daya.
Kallon Ya Man yayi yana girgiza kan shi.
"Zan je nazo da shi "
"A'a ka kyale shi"
Duk yadda yan uwa da dangin suka so dauko Zayn fir Mahaifin shi da Kakan shi suka ki, aka zuba musu ido. A can asibitin kuwa kwanan Hajiya Zinatu uku da hatsari ta farka tana faɗin.
"Boka kar ka bari Abba ya hadu da dan shi idan suka hadu mun yi asarar zaman da muka yi boka ayi mata kuruciya ta shiga duniya ya lalace ta haukace ya mutu kare ya fita daraja, kwan jiminar nan ba zata kyankyashe dan ta ba, saboda shine tonuwar asirinmu, a raba Abba da wani farin ciki Huwailah tare zamu mu hana Abba tunanin wata Kaltumah,kamar yadda ya fifitata akan mu haka muke so ya rasata ya manta da ita da duniyar ta da cikin jikin ta."
A hankali ya juya zai d'aga kafar shi, sai zubewa yayi a kasa, hankalin kowa a tashe haka suka rufa miki aka shiga da shi cikin asibitin shima domin ceto rayuwar shi.
A hankali dangi da yan uwa suka watse a jikin Hajiya Zinatu, kowa ya kama gaban shi, ana tsine mata albarka.
Lokacin da labari ya isa gida, Abul a ranar ya wuce kaduna, sun tafi a jirgin yan kasuwa ne, dan haka yana sauka gidan su Zayn ya nufa.
Suna falo shi da Hajiya ya zauna yana kallon Zayn.
"Mahaifinka ya fadi sabida yaji labarin yadda aka yiwa beloved wife din shi kuruciya ta bar gida, idan kuma zaka zauna a nan gobe kaji labarin mutuwar shi nazo na gaya maka, Hajiya Ke uwa ce kin san halin da uwa take shiga idan ta rasa wani abinta, Dangin Zayn na uwa da Uba suna can suna dakon shi, hajiya wannan shine kaunar da zaki yi domin ki nuna mishi cewa kina son shi! Kana da damar tafiya ka gan shi. Idan ya mutu hatta mahaifiyar ka.ba zata yafe maka ba"
Daga haka ya mike zai fita suka hadu da Abban Zayn.
"Abba son kai bai da amfani Allah ya azurta ka da Yara takwas mata mata biyar maza uku, shi kuma daya Allah ya basu. Sai yai nake kara fahimtar kalmar Hajiya tallafi marayar Allah. ashe har mahaifin shi yazo ka hana su. Wallahi da ace kai aka wa haka dai duniya sai taji haka ko sau daya ka bar shi ya koma ga ahali..."
Wani irin mari Zayn ya kifa mishi.
"Nanu ya barka ka koma ga ahalin ka, na fada ya barka ka koma ga ahalin ka, sonkai ne." Ya fada da karfi, Titilopemi da ta ga abin ya wuce tunanin ta, fashewa tayi da kuka, tana jin yadda Abul yake magana da Hausa da turanci yasa ta fahimtar abinda yake faruwa. Ga Zayn ya rufe Abul da duka, shima kuma sai fada yake ya tawo su tafi maiduguri. Jini ne ya kuma ɓalle mata tsabar tashin hankali. Ta koma zata fadi. Uncle Bashir da ya iso wurin ta tare ta.
"Idan ka gama Haukar ka akan gaskiyar shi sai ka godewa Allah da sanadin da kayi na wurgata cikin tashin hankalin, karshe abinda kake hakuri domin zai fita"
Juyawa yayi yana kallon yadda jini yake zuba a kafarta, sai da ya bashi tsoro, a haukace ya nufeta ya kuma ɗaukar ta.
"Ya fika gaskiya, ba a bayan shi nake ba. Kaje kaga mahaifin ka insha Allah zan samu lafiya" ta fada tana me daura kan ta a kirji shi hawaye na zuba mata.
Gara ma cikin ya fita ko zata huta, asibitin suka wuce da ita, aka kuma kwantar da ita.
"Akwai a cire daurin a wanke mahaifar ta huta itama"
"A'a ku duba bugun zuciyar Babyn indai yana nan Insha Allah zan haife shi lafiya, ban cire rai da shi ba"
Haka suka yi mata scanning suka samu yadda ta fada din, haka ne dan haka suka bar mata cikin ta, sai dai sun ce a bar ta nan da sati biyu ta warware.
A yammacin ranar suka wuce Abuja, ta jirgin Abuja sannan suka samu jirgin Maiduguri, suka wuce.
Karfe goma na dare suka isa anan suka yi sallah magariba da isha.
"Abul"
"Kar ka damu dani"
Hawaye ne ya zubo mishi, suna zaune motar Abbaghana yazo daukar shi da Babban dan shi Kashim, basu iya kai shi ko ina ba sai Asibitin, ya ce musu.
"Zayn zauna a jikin shi. Ku kai Abul a duba min shi"
"Banza lafiyata lau"
"Please ka je a duba min kai"
Kiran sallah farko na asuba Zayn yana sauraron karatun Alqur'ani a wayar shi kasa ƙasa yana bin karatun.
Bude idanu yayi yana salati. Da sauri ya mike yana me faɗin.
"Sannu"
"Yawwa Zain"
"Yes Father"
Tashi zai yi zaune Zayn ta taimaka mishi, yana kallon shi.
"Taya aka yi kazo?"
"Kayi sallah ka huta sai na gaya maka" once sai kunyar juna da nauyin junan su ya kama su,haka Zayn ya taimaka ya haɗa mishi ruwan zafin ya shiga ban daki yayi wanka ya shimfida mishi abin sallah, kafin ya idar da sallah ya hada mishi tea me kauri bai saka mishi sugar ba, yana idarwa Zayn ya mika mishi kofin tea din.
"Zayn"
"Yes Father"
"Ya jikin matar ka? Da fatan baby is still alive"
"Eh" ya fada yana kokarin tadda sallah, yana idar da raka'atul fijr, ya zauna yana addu'a, sannan ya ji wayar shi tana kara.
Juyawa yayi ya dauki wayar ya saka a kunnen shi.
"Hot sugar!"
"Yes My Moon! Ya jikin Papa? Da fatan yana lafiya?"
"Alhamdulillahi, yana lafiya ya ce a gaishe ki"
"Ina amsawa ka ce ina gaishe shi nima, Baby yana missing Daada "
"Thank you kice mishi Daada yana missing din shi so much "
"Nifa "
"So far"
"Thank you "
"Bye zan tafi masjid "
"Ok bye" ta kashe wayar.
"Tana lafiya ko?"
"Eh Father"
"Zaka masalaci ne?"
Gyada mishi kai yayi, shima ajiye kofin tea din yayi ya nufi ban daki ya wanke ban shi sannan ya fito suka nufi masalacin tare, ana idar da sallah asuba suka dawo dakin tare.
"Ka tambaye su,yaushe zasu sallame ni na warke"
"Hmm!" Ya fada yana murmushi.
"Kodai ka ganni ne zaka ce ka warke"
"Wallahi na warke"
"Ok bari su zo sai a sallame ka"
"Toh"
Haka suka zauna suna hira sama-sama, har gari ya waye sai ga ahalin gidan Maman shi baki daya suka tawo. Haka suka shigo dakin lokacin Zayn baya nan, yana zuwa ya ga sun cika kofar dakin.
"Zan iya shiga"
Juyawa suka yi suna kallon shi.
"Zayn!"
"Na'am" baki daya manyan su, da yaran suka rungume shi kamar zai fadi.
Idanun shi ne ya cika da kwalla, dukkan su halin shi ne? A hankali ya bude hannun shi yana kara rungume su, tabbas yayi dacen ahali ba. Kuma yana alfahari da samun su. Sai dai Soyayyar Hajiya daban yake da na kowa a duniya.
"Ku sake shi ya shigo mana"inji Ya Babba.
Shiga dakin yayi suna bin shi da wani irin soyayya mara iyaka.
Har cikin dakin ya shiga Ya Man yana zaune a kujeran dakin.
A hankali ya isa gaban shi ya zauna akan gwiwar shi yana me sunkuyar da kai.
_Mara asali_
*Ka godewa Allah da Ni'imar da ya maka*
"Soja ina matar ka?"
"Tana gida bata da lafiya"
"Ya Man ai matar shi Jaruma ce. Banza dan daudu da nace yazo muje shine ya shiga dukana kamar ya samu jaki da iyalina da!" Ya nuna fuskar shi.
"Zain Malami kuma sai ayi haka?"
"Su din wani yanki ne na rayuwata. Barin su ba abu ne me sauki ba. Tambarin asali na nima, idan aka bani dama zan dauki nan a matsayin toshe na, can kuma tarin alkhairorin su yawa ne da shi. Shi yasa na dake shi domin ya gane su din ahalina ne suma"
Kallon shi yayi cikin tsannanin soyayyar shi musamman da ya kasance maganar shi tayi kamancecciniya da kalman Mahaifiyar shi.
_Ya Man idan kace na hakura da Yusuf zan iya dauke kai daga tarin alkhairorin da nake hangowa daga gare shi. Amma shi wanda zaka bani zan amshe shine sabida ya zame min bango majingini amma ba wai dan ya likani da kasa ba_
Hawaye ne yake zuba mishi ya ce.
"Zain Malami kai jinin Kaltumah ne, duk inda Auta take wannan kalaman daga gare ta suke, nayi kuskuren da ba zan daina kuka ba har sai naga Kaltumah da idanuna"
Sai jin wani yammmmm yake a jikin shi ya ma rasa gane wani irin yanayi yake ciki.
Haka likita ya shigo ya duba AY ya gama ya sallame shi, sannan suka nufi gidan su AY.
"Zayn ka kira A'ishah kuwa?" Abul ya tambaye shi.
"Eh na kira ta dazun kaifa ka kira Aliyah"
"Eh na kirata tana gidan Aunty Hamra. Bana son yawo wallahi amma ta tafi can"
"Ok da sauki tunda gida ne can din ma"
Haka suka isa babban gidan su AY ana ta farin ciki. Da murna anan Aunty Innah wacce take bin AY ta ce mishi.
"Sai muka ji matar ko Hausa bata ji"
"Eh yar Edo ekiti ce"
"Which mean she is Yoroba?" Inji wata kyakyawar budurwa me sifar yan ruwa, kafin ya bada amsa Abul ya ba su amsa.
"Eh ai musulunci bai haramta ba, tunda tana sallah da sauki babban damuwar ace bata sallah Aisha Abdul Ganiyu Ademola Ades sunan ta"
"Ikon Allah"
"Hmm gashi mu kowa yasan bama mix da wasu kabilu sai namu"
Inji yarinyar tana bata rai.
"I love my Aisha, I love Titilopemi. Ina son ta tun kafin tasan waye ni nake son ta. Father ita ce yarinyar da ka bani hotonta budurwar gayen da yake shige da ficen makamai. I don't care koda na musulma bace ina son ta."
"Zayn dama ka jima da sanin A'isha?"
"Long story"
"Allah ya tsinewa Story albarka zaka bani labari idan mun fita"
Kashe zancen Ya Babba tayi aka shiga hira, da gabatar mishi da da mutanen da suke cikin falon aka dauke shi har part din maman shi da yake cikin gidan kome nata yana nan ga kayan ta da suka tsufa wasu har sun mutu...
[8/12, 1:03 PM] Queen: Chapter-76
Durkusawa yayi ya fashe da kuka, yana masifar kewar ta kewa irin ta uwa da d'a wani irin kaunar ta da sonta yake ji a ran shi kamar ya shiga duniya niman ta. Duk da dayawan su sai da suka fashe da kuka, haka AY yazo ya fitar da su yana cewa.
"Haba ya zaku bar taya shi kuma? Kowa hakuri yake da rashin ta."
"Father kana son Ammyna?"
"Total speechless"
Rungume shi Zayn yayi yana faɗin.
"I missing her lot, Ina son ta ina son duk inda ma tafi na dawo a duniya nazo na ce Mama na dawo, ina son duk inda na shiga ma fita na dawo nace I'm back Mom! Mom!! Mom!!!"
Haka yayi ta fada yana kuka, baki daya ya kasa nutsuwa, rike hannun shi AY yayi yana danne zuciyar shi da yake kamawa da wuta. Idanun shi yayi jajjur.
"Zain kuka ba zai maka magani ba, Addu'a shine maganin halin da muke ciki."
Nad'e kafar wandon shi yayi suka shiga gyara dakunan Zain yana aikin yana kuka, gwanin ban tausayi haka suka shiga aikin kamar mata, suka share dakin suka watsar da kayan da suka lalace. Sannan Zayn ya nufi part din Baban shi yayi wanka yana zaune yana nazarin kayan da zai saka sai ga babban shi ya shigo.
"Zo ka duba ɗakina akwai kayan da ko sakawa ban yi ba, kuma nasan zasu maka"
Haka ya mike ya nufi dakin kamar yaro karami, Ya bude mishi closet din shi ya ce.
"Ka zabi wanda ya maka idan kana son kayan dakin baki daya"
"A'a za'a kawo min nawa kuma kafin na tafi zan saya"
Ya fada yana shiga cikin closet din ya dauki wanda xai saka na kwana uku kafin ya sayi na shi.
Yana gama sakawa ya fito yana gyara zama hannun rigar shi ya ce mishi.
"Ka koma akwai kome sabo ne ka saka."
"Ok sir"
Haka ya dauko har da takalmi agogo, hula. Haka ya saka ya fito yana me nuna mishi gaban mirror din.
"Turaruka ne ka saka wanda zai maka"
"Toh"
Haka ya dauki kala biyu, ya fesa sannan yana gyara zaman hular shi AY ya cire kayan shi ya murza mishi sannan ya saka mishi.
"Zaman kaduna ya saka baka damu da kananun kaya, ana saka kananun kaya amma."
"Ai Kaduna bariki ne, sai wanda Allah yaso yake tsalleke rayuwar mu"
"Like you" ya fad'a suna jerawa suka fito waje, an gama abincin. Babban falon gidan yan uwa na cikin Maiduguri duk sun zo, haka aka yi karamar walima. Aka kuma gabatar da shi a wurin wasu iyayen su da yan uwan shi.
Wani Cousin brother din AY ya ce mishi.
"Anyi test din DNA"
"Bamu yi ba muna jiran Bana ne"
"Ok yana da kyau a tabbatar da haka domin haka ne zai saka mu kara lullube shi a matsayin namu"
Kallon shi Zayn yayi yana dauke kai yana kallon AY, ganin shima bai wani ce kome ba, ya cewa Takwaran Ya Man.
"Musty ko zaka kai mu wani asibiti nearby"
"Insha Allah Baban Fannin"
Ya mike suka fita, jikin shi a matukar sanyayye da tarradadin abinda zai fito, ai kuwa haka suka nufi asibitin. Kuma wani abin burgewa kaf gidan suka nufi asibitin, Musty da Abul suka tabbatar da abinda ya kawo su Zayn aka dibi jinin su. Wurin niman jijiyar Zayn din ne aka samu matsala saboda yadda jikin shi ke rawa.
Rike hannun shi AY yayi.
"Wallahi Billahi azim, ban tab'a kawowa soyayyar da nake maka ta jini bace, koda ba jini na bane kai wallahi ka wanke min wani bakincikn da yake dankare a raina dan haka relax"
Hawaye ne ya fara sauko mishi, daga jin waye shi zuwa yau bai san adadin kukan da yayi ba, wayar Abul ce tayi kara ya fita, can ya dawo ya kalli Zayn kawai sai yafita. Can ya kuma kiran Musty suka fita tare.
Tunda aka tafi test din suke zaune a wurin, har su Abul suka dawo shi da Musty da su Hajiya Umma da Titih da ta d'aga musu hankali a kaita wurin Zayn.
Abul yaso su nufi gidan ya Man Titih ta saka mishi kuka wallahi sun kashe mata miji ne ake boye mata, shine suka zo da Baban Zayn, Uncle Bashir. Aunty Rukayyah, Uncle Ayagi da Aunty Rahamatullah, da suka ji labarin babu shiri suka nufi kaduna, sai Alhaji Uwaisu d Hajiya Maimunari, sai Maman Zayn. Duk jirgi suka biyo.
Duk da aunty Rukayyah tana rike da ita, idanun ta ta baza tana niman shi. Hango shi tayi yana kuka. A hankali ta zare hannun ta, ta diba da gudu ta nufe shi. Tana zuwa gaban ta durkusa.
"Har yau kuka bai kare ba"
A hankali ya d'ago fuskar shi da tayi jajjur. Ya rungume ta.
"I can't! I miss my lovely Mom, ina kewar ta Titilopemi ina son Mom dina a gefena." Ya fada yana kara k'amk'ame ta.
"Zayn Allah yana sane da kai, Allah yasan abinda yake faruwa, Allah ya san yadda kake raye ya sani"
Fitowar Nurse din da takardan su, ta wuce dakin da Likita yake.
"Nana eesha idan shima ba mahaifina bane zaki zauna da ni?"
D'ago kai tayi ta haɗa goshin ta da nashi hawaye na zuba mata.
"Zan bada rayuwata baki daya wurin niman ahalin ka har sai ka daina kuka ka gamsu farin cikin ka nake bukata ba kome ba" hannun shi ya kai keyar ta ya ce.
"Sakamakon ya fito zaki taya ni dariya idan muka ji alkhairi."
"Har abada ba zan daina godiya ga Ubangiji ba. In Arabic meaning you can call me Batul, After Nana Maryam and Nana Fatima, sai suna na da ya samu alaka da nasu, zan taya ka kara godewa Allah akan wanda nake maka! Ka saka a ranka ni kamar tv ce sai yadda kayi dani ba zan tab'a bijire maka ba"
"Zayn AbdulMalik Yarwa da AbdulMalik AY, zaku iya shigowa."
Mikewa AY yayi zai shiga dakin.
"Taso muje"
"Abul da Uncle Bashir su je!" A hankali ya mike tare da ɗaukar matar shi cak hannunta daya ta saka a wuyar shi tana goge mishi kwalla.
"Musty bani key, uncle bani Atm ban dauko ba"
Mika mishi Atm Abban shi na kaduna yayi..
"Hajiya ina kewar ki"
"Allah ya maka albarka, da abinda yake tare da matar ka. Ina zaka?"
"Zan bar kasar ne sai ta haihu"
"Zayn" baban shi na kaduna ya kira sunan shi.
"Na'am Abba"
"AY yana bukatar ka"
"Domin jinin ku daya ne, shima O+ ne na rantse da Allah jinin shi ne kai please kar tafi yana cikin kadaici"
"Ok bari na kai ta wani wurin"
"Toh"
Basu hana shi fita ba, sai dai ya dauke ta nesun tafi wani hotel a can cikin g.r.a na nan maiduguri. Tun da suka shiga ya rungume ta.
"Light I miss my lovely Mom"
"Insha Allah zata dawo gare ku"
Baya bata kadan suna barin asibitin, Uncle Bashir ya fito yana faɗin.
"Alhamdulillahi kwalliya ta biya kudin sabulu, ina ragon mazan yake?"
"Ai ragon maza ya cikawa wandon shi iska, dama Zayn Lusari ne" inji Abul,
Kai mishi duka Ummi tayi tana faɗin.
"Allah ya shirya ka ba gwara shi ba, idan kai ne suma zaka yi tayi"
"Ayya Ummi"
"Alhamdulillahi, toh yanzun hankalin dan Albarka zai kwanta, sai dai na san duk abinda ya faru ƙaddara ce haka Allah ya nufa. Mune muka rike shi bayan haihuwar shi"
"Hajiya umma muje gida ki bamu labarin nan"
"Abul kara'i" ai kuwa sai da aka kwashe da dariya,
"Hajiya kin ci zarafin sunana"
Haka suka dawo gida, Hajiya ta gabatar da su sannan ta cigaba da basu labarin tirya-tiryan.
"Bayan mun amshe shi ga wacce ta rike shi a matsayin uwa, Alhamdulillahi bai kai shekara guda ba na amshe shi domin tun haihuwar shi yaki nononta,.sai dai na wata tinkiyata da ta haihu, shi na cigaba da bashi har ya kai wata hudu na koma bashi kunun dawa da madaran gwangwanin. Masha Allah yaron nan ya tashi lafiyayyen kamar bashi ba,.Zainu farinciki ne a cikin mu Zainu ya kawo mana farin cikin, wannan shine burin da nake ta rokon Allah ya bani aron rayuwa domin nagan shi cikin ahalin shi. Nayi bakin cikin lokacin tafiyar mahaifiyar shi toh dama haka Allah ya ƙaddara, na sha sakawa a min addu'a akan Allah ya bayyana ta,sai dai har yau shiru. Sai wani tafiya na da nayi aikin hajji, ina dawafi a cikin rokon da nake Allah ya shirya min Zainu ya bayyana min mahaifiyar shi, anan na hadu da wata mata take cewa Allah zai bayyanata sai dai ta wani dalili ko dangantaka me karfi, ta ce min amma akwai lokacin me tsawo kafin bayyanar ta. Toh wallahi duk inda Naji Zainu yana alakar arziki da su, ina girmama al'amarin su. Allah ya bayyana mana ita"
"Amin Ya Allah, duk da dawainiyar da kuka mana, ba zan gaji da muku godiya ba. Sannan Hajiya ba zamu rabaki da Zainun ki ba, domin daga tarbiyyar shi zuwa girman shi ya nuna mana cewa ke uwa ce ta gari da babu da ko jika da ba zai yi alfahari da samun ki ba. Hajiya mun bar miki Zainu. Mu kawai mu tabbatar namu ne shi dan haka babu me rabaki da Zainunki"
"A'a wallahi na yafe har abada zainu nawa ne, amma ya rasa dumin iyayen shi yana bukatar su a yanayin yanzu itama Mahaifiyar shi nasan da zata da tana nanzata bukaci dumin dan ta. Dan haka ya zauna indai bazai manta dani ba wannan ma Arziki ne."
Haka tattaunawar tayi ma'ana da fahimtar juna. Aikuwa aka bude sabon zauren hira kamar yan uwa.
**
Suna kwance kamar masu barci nan kuwa idanun su biyu.
"Zayn me yasa ba zaka facing destiny dinka ba? Koda yaushe ka shiga damuwa sai ka gudu, saboda raunin ka. Haka zaka yi a filin yaki da zaran makiya suka cimmaka? A aikin mu na likitanci bamu yadda muka iya ne muke barin mara lafiya ya mutu, amma idan da hali mu bashi sabon rayuwa da zamu bashi. Zain ba zaka gane abinda kake yi Kuskure ne sai ranar da kana ganin mutuwa a gaban ka babu halin juyawa da baya kowacce ƙaddara fuskarta ake ta yadda tazo malam ba gudun ta ake ba, salon na haifi Yarinya ta ce min Mom Daddy na hero ne nace a'a gudu yake akan matsalar shi."
Ta fada tana juya mishi baya.
Hannun shi ya dauka akan cikin ta.
"Me kike so?"
"Muje mu fuskanci reality dinka"
"Ok Ma"
Ta sha jin labarin mazan Hausawa suna da taurin kai, amma akan Zayn ta karyata mutane domin a yanzun kome ta ce toh yake cewa.
Tashi yayi suka fito tana tafiya a hankali, ganin zata bata mishi lokaci ya sure ta.
"Zayn amma ka mai dani yar baby ce ko?"
"Eh"
Daga haka suka bada key din dakin suka wuce, har suka isa gidan bashi kwarin gwiwa take. Lokacin da suka shiga kowa kallon su yake, suna rike da hannun juna. Dariya Abul yayi yana faɗin.
"Banza dan gudun hijira" bai kula shi ba,
Ganin yadda ake gudanar da sha'ani a gidan yasa shi sake jikin shi.
"Aisha zo muje kin san ba lafiya ne dake ba, idan kika biye mishi sai ya barar da cikin."
"Inji Hajja Amna tana riko hannunta. Langwabe kai yayi yana rike hannun ta.
"Zaki bita ne ba zaki zauna da ni ba, waye zai kula dani"
Yadda aka zuba musu ido yasa ta cire hannun ta, tana dariya ta ce mishi.
"Uncle Bashir da Abul zasu kula da jikan hajiya me gudun hijira"
"Kin ga tsohuwa sake min mata ta, kar kishi yasa ki zuga min ita ga tsohon kwanonki nan"
Aikuwa ya juya ta zuba mishi duka a baya tana fadin.
"Bana wasan jika da kaka da kowa zaka fara saka ni a gaba"
"Na rantse zaki fara a kaina, na biya kudin lallen nan yadda kafar nan yayi jajjur a taimaka min matata itama ta fito shuwa Arab"
"Dan gidan ku ai itama bane cewa ba shuwa bace."
Haka aka yi ta musu dariya, kowa yasan hajja bata wasan jika da kaka, amma yau tayi akan Zayn, gashi ta wuce mishi da A'ishan shi. Anan yaji labarin kome sai wani sunkuyar da kai yake Abul da bai da hakuri ya ce mishi.
"Munafiki da d'aga kai kayi malam zai fi wannan munafuncin naka"
Kwanan su Hajiya biyar suka koma, haka ma Abul ya koma sakamakon shima aikin shi na sirri ne DSS ne, dan haka ya tattara ya juya shi da Ummin shi, bayan tafiyar su ne aka bawa Zayn labarin alakar shi da Abul, murmushi kawai yayi ya ce musu.
"Rabona ya hana shi auren Ammyna, kuma rabon Abul da Sakina da Firdausi yasa Abban Abul auren ta"
Kowa ya gamsu da haka, gata kan yana ganin shi gashi har yau saukar qur'ani ake da sadaka, ita kan Hajiya Zinatu tana can a gidan mahaukata dan Aljanun jimina ya sakata a gaba da yagalgale namar ta.
Sai rufe ta aka yi.
**
"Baba kayi wani abu bana son zaman su tare so nake ya wulakantata ya sake ta ya kore ta."
Zuba wurri yayi yana faɗin.
"Yarinya ba zai yiwu ba, domin Kakanin shi suna tsaye akan shi kariyar shi yana tab'ata dan haka zan miki aiki sai kin kawo min Uwarki da ita zan yi aikin"
"Ok Baba"
Haka ta fita da sauri tayiwa Mamarta magana bata gaya mata Gaskiya ba, sai das suka domin tare suka zo gidan bokan,
"Shiga da ita ciki"
"TOH" suna shiga kofar ta rufe, dan haka ya dauki wayar shi ya kira dan siyasan da ya ce mishi ya nima mishi matan da zai yi aiki da su ya gaya mishi ya samu.
Can kuwa mutumin wani kato da shi, shi da bokan.suka shiga dakin a cikin duhu ya kira sunan ta.
"Aina'u"
"Na'am Baba"
Maza ki rufe idanun ki, da wannan mayafin. Itama ya rufe idanun ta, aikin kun yana bukatar kulawar da ya dace."
Tun da suka rufe fuskokinsu, basu kuma sanin inda kan su ba, sai a gadon asibiti. Domin daga bokan har dan siyasan wani irin rough and crazy homo suka yi da su, har sai da duburar su ya zazzago waje, ita kan uwar ta gaba da baya ne ya hade wuri guda, haka suna ji suna gani ta mutu Aina'u ce kuwa zaucewa tayi tana faɗin.
"Titilopemi dole ki dawo kaskantarciyar rayuwar da nake wallahi baki isa ki wuce ni ba, nayi aiki me zafi akan ki"
Haka abin ya zame mata kamar hauka, dan dole suka turata bangaren mahaukata ba kome ya janyo mata haka ba sai budewar da gaban ta yayi kamar za'a zurma hannu bibbiyu.
Karshen tuka-tiki tik.
**
Zan shi da Baban shi sun koma wurin Aikin, Aka bar A'isha a maiduguri wani irin gata take gani, watan ta uku lokacin cikin ta ya girma sosai Zayn ya zo ya wuce ta kaduna.
Da rabon zai yi mugun gani, ya isa garin ya samu Abul baya nan. Amma security din su yake tabbatar mishi matar Abul bata zama, dan haka kamar ba zai saka idanun shi akan haka ba,. Ya sare ranar ya dawo da yamma yaga an sauke ta, dan haka ya kira Abul ya tambaye shi ta fara karatu ne ya ce a'a bata fara ba, dan haka ya share zancen. Ya zuba mata ido ta yadda yana lura da motsinta, kwanan su biyar da zuwa ya kai Titilopemi gidan Hajiya, yana barin unguwar aka gaya mishi gata nan dan yasaka ayi ta bin ta, har hotel din da suke sheke ayar su ya saka aka bita. Sannan ya tafi da kan shi. Har dakin da suka kama, yana zuwa ya leka ya hango Matar dan uwan shi Aminin shi wallahi yasan Abul yabi mata amma bai tab'a bin matar aure ba, haka tsohon nan yake daka mata wutsiya tana ihu tana cewa yafi mijin ta. Barin wurin yayi kira Abul ya ce duk abinda zai yi ya gama yau ya dawo, zasu yi magana me muhimmanci kar ya gayawa kowa zai zo.
Haka kuwa ya faru, har dare yana hotel din basu fito ba, shima yana zaune da ya gaji da ganin kiran A'isha ya koma kaduna, ya tafi jikin shi a mace ya rungume ta.
"Aisha duk ranar da naga wani kato a kan ki, yana fuck ɗinki kina ihun yafi ni lafiya A'isha keda shi da ni zan kashe wallahi sai ka kashe kowa, Yau naga abinda ban tab'a ganin tashin hankali ba irin na yau ba"
"Zayn karka min mugun baki har duniya ta tashi bana kaunar wani namijin sai kai Allah ya kashe ni kafin ka mutu haka kawai dan ka ga cin amana sai ka kamanta dani ina ruwa na ko an ce maka ina da wani zabi bayan kai ne."
Yadda take masifa ya sashi sake mata kuka.
"Zayn abu me sauki kakewa kuka fa, ko nace shagwab'a kake ji maza wuce maiduguri akwai masu goyanka ni ina fama da cikina ka duba scanning yara uku ne s cikin nan dan fitina zaka saka ni a gaba da kuka dan anci amanar wasu".
"Kin san halin da Aina'u take ciki?"
"Ban sani na Zayn" ta fada a masifance domin cikin yana girma yana kara mata takaicin Zayn tunda aka ce mata uku ne, gasu nan ABC. Take ji kamar ta rufe Zayn da duka ina laifin biyu.
"Duk abinda ya faru dake Wallahi Aina'u ce ta shirya miki Allah bai nufa ba, wancan satin aka turo min wannan"
Ya kunna mata videon din Aina'u tana tonawa kanta asiri, kuka ta saka mishi tana cewa.
"Wallahi na yafe miki ban tab'a cutar dake ba na yafe Miki har gaban Ubangiji"
Kashe wayar yayi yana faɗin.
"Allah ya shirya zuciyar ki"
"Amin ba irin taka ba,"
Fita yayi ya bar ta tana masifa tana kuka.
Can dare Abul ya dawo, suka duba gidan shi Aliyah bata dawo ba, dan haka Zayn bai gaya mishi ba, ya dauke shi sai hotel din....
*Don Allah ku sanya nake cikin Addu'oin ku ni da sauran Yan uwa muslman duniyar nan Allah ya biya mana bukatar mu na Alkhairi*
[8/12, 11:03 PM] Queen: Chapter -77
"Nanu ina zaka kai ni?"
Ya tambaye shi jikin shi yana kerma.
"Abul kafin yau na sha gaya maka Kuskuren ka baka yarda ba, ka godewa Allah iya kan abinda yake naka ya tsaya bai tsaya a gaban da ba zaka iya amfanan kanka ba"
Kwalla ne ya cika mishi ido, har inda Zayn ya leka da safe, ya kai shi lokacin Alhajin yana tsotse ta, matar auren shi.
Jikin shi wani irin rawa yake, yana me rintsa idanun shi.
"Zain Ubangiji yayi gaskiya abinda ka shiga shi zaka girbi ba zan yi kuka da wannan cin zarafin ba, domin kafin ta min ni nayi akan y'ay'an wasu" ya fada yana jifa kafar shi inda bai sani ba. Cin tuntubar yayi Zayn ya rike shi.
"Zayn da ka ganta me yasa ba sake ta ba? Me yasa baka shiga ka dake ta sai ta mutu ba, wallahi na kama matar ka a wannan yanayin Billahi azim sai na kusan kashe ta. Zayn ka san yadda na yarda da kai! Zayn zuciya ta zata buga wallahi ina son ta, domin akan ta na fara samun mace virgin! Duk matan da naci ban ci wacce take rufe ba, sai da suka gama da kan su. Zayn Zina masifa ne wallahi naci aci aka ci min matar aurena matar da nake jin zan yi hakuri da ita, wallahi wata uku kenan rabon da ta yarda na hada shinfida da ita. Zayn"
Tafiya yayi kamar zai fadi. Zayn ya rungume shi.
"Kayi hakuri Blood! Yau na kar yarda ba da kai "
Dafe kirjin shi yayi yana faɗin.
"Ka kai ni gida "
Ya fada hawaye na zuba mishi. Haka suka dawo gida, asibiti Zayn ya kai shi.
"Zayn zan mutu"
"Ba zaka mutu ba, ka godewa Allah da ka amshi horonka tun bai hau kan Yaran ka ba"
"Zayn!"
"Don Allah ka bani auren Yarka kaji ita ce kawai ba zata ci amana ta ba"
"Insha Allah zan baka"
"Zayn kirjina zafi zuciyata kamar zata fashe "
Haka suka yi ta kuka har likita yazo ya duba shi sannan ya mishi alluran barci. Ya daura mishi ruwa.
**
Hajiya Umaima bata taɓa kawowa sabida Zayn zata rasa kafar ta ba, har ta zauna rayuwar gidan surukai ba, sai gashi matar Sagir Kiri-kiri take cewa.
"Ni wallahi mata ba zata kaso aurenta tazo ta hanani sakat ba, dan haka ba zan iya ba abinci daya zan yi"
Ta dangwarata mata abincin tayi gaba abin ta.
Sai da ta fashe da kuka, ko jiya da suka yi waya da Hajiya Habibah Maman Judaal take gaya mata ai Zayn dan babban gida ne duk da itama yar Maiduguri ce, tayi mamakin fitowar shi wannan gidan dan haka tayi hakuri ta fasa bawa Muhideen auren Judaal, ya nime wata ita Zayn zata bawa Yar ta.
Wani irin kuka ne ya kwace mata, tana jin wani irin tsanar Zayn a ranta shi ya ja mata duk wannan masifar.
**
Har asuba suna Asibiti hankalin Titilopemi ya tashi ta kuma kiran Abul tana cewa.
"Baby kana lafiya?"
"Alhamdulillahi Abul ne ba lafiya"
"Ok ba damuwa Allah ya bashi lafiya ya kuma dawo da ku lafiya"
Haka suka yi sallama, ta sauka kasa tana shiga dakin Hajiya tai sallah. Kallon ta Hajiya tayi tana azkar, kaunar Yarinyar yana kara cika zuciyar ta.
Domin tana jin yadda take samun soyayyar dangin Zayn, musamman da suke yi waya da Hajiya Ambata yadda take yabon A'ishah gata ance karta yi aiki amma yarinyar nan da ita ake aikin abincin duk weekend idan AY yazo Maiduguri iri take mishi Yoroba dish kala kala, haka take daga goya tasa Kazim ko Shatima.
Su kirba ita ta malmala ta sakawa kowa a gidan. Idan Zayn zai zo kuwa kamar zata d'aga gidan da hidima.
Wayyo Allah, ranar su kan su dangin shi sai sun san zai zo. Ayi kwalliya ta sake sauyawa dan ma cikin ta lokaci guda ya fito dake tana cikin wata na bakwai yanzu. Haka kawai Ya Babba ko Aunty Sa'a zasu sauke ta a mata dilke sun fahimci dan su bayi da sauki, domin idan yazo sai ya gama zaga iyayen shi da kakanin shi kafin ya shige part din da aka basu, wallahi ko keyar shi basu kara gani sai zai tafi masalaci, Hajja tayi fada tayi mitar ya kyale ta ta huta, amma ko ajikin shi.
.tunda cikin ta ya shiga wata biyar ya daina d'aga mata kafa, turmusata yake kamar ba me lalura ba. Wallahi ko a jikin shi idan ya ga tana kokarin sauka a gadon taimaka mata yake yana shafa fuskar shi.
"Sannu da alamun ina surfe ki yadda ya dace toh Allah ya raba lafiya uwar biyu"
Bata bin ta kan shi dan bata da lokacin.
Hajiya taji abubuwan arzikn da take a can da zasu zo nan ma haka tayi musu kayan tsaraba har da su alkaki, tunda Hajiya taga alkaki ta tsiro fushi da kumbura baki ita nan za a hanata. Tura mata Zayn yayi yana faɗin.
"Ci Hajiya"
Kuma sai gashi ta sauko, murmusa mata tayi lokacin da ta d'ago kai ta samu tana kallon ta.
"Allah ya Miki albarka" duk da bata fahimci Hausar ba amma ta fahimci cewa tana yawan fadar haka kuma idan su Zayn suna nan Amin suke cewa ta ce.
"Amin Hajiya"
Ba zata iya fadar yawan kaunar da iyayen Zayn suke mata ba, dan haka ta mike ta nufi kitchen din Hajiya da yake falon ta fara aikin abin karyawa domin tunda yace zata dawo gidan Hajiya ta mishi maganar abinci da zata rinka yi bata zama haka ana bata abincin. Shima kuma yana son haka.
Haka kafin karfe tara ta gama abin karyawa ta fito da shi falon Hajiya ta jera. Wurin goma suka shigo yana rike da hannun Abul. Ya zauna a saman kujaran yana kallon Hajiya sai kuka. Ya zama abin tausayi haka yayi kuka har ya koshi sannan Zayn ta bashi tea din da Aisha ta hada mishi.
"Kin sha addu'oinki?"
"Eh na sha jiya yau ne ban sha ba da naga jiya baka zo ba" ta fada tana hararan shi.
"Abul ba lafiya ai na gaya miki"
Haka ta zuba musu abinci shi da Abul din suka ci. Sai da ya nutsu ya sha magani ya kwanta a falon.
Hajiya da take ta kallon su dan haka suka shiga daki da ita suna. Ya zauna ya bata labarin abinda ya faru ai kuwa Hajiya uwar Masifa tashi tayi tana bala'i ta nufi gidan su Abul ta samu Abban shi zai tafi Office hannu bibbiyu ta mishi tana kurma mishi Masifa cikin gidan ta shiga ta fara rabtabo bayani.
"Isuhu ina maka kallon mutumin kirki ashe baka san abinda yarinya Aliyah take ko taliya zata kashe min jikan da kaf Kaduna babu me tsoron Allah irin shi, a samu wani kato can yayi ta surfa mishi mata sannan baka sani ba gashi can zai mutu a daki toh wallahi kotu ce zata shiga tsakanin mu idan wani abu ya same shi "
Tana gama fadarta ta bar gidan tana haki, tana zuwa falon ta. Ta same Zayn da matar shi sun haura sama.
"Allah ya shirya ka kai dai ina ga ko ayu ya ganka ya bar ka da jarabar tsiya "
Itama fitinanniya idan ba Zayn bane ya surfa ta, bata gane kanta sai da ya turmusata son ran shi sannan ya riko hannunta suka shiga ban daki suka yi wanka ta sauya suka sauko kasa.
"Wallahi Shatu ki raba kanki da zainu atoh ya ballo rigimar baki shirya haihuwa ba"
"Hajiya" Uncle Bashir ya fada yana kallon Iyayen Abul da suke zaune a wurin Zayn yana basu labarin abinda ya faru, ya ce.
"Wallahi da nasan abinda xai gani zai saka mishi hawan jini da ban kai shi ba da na yi kome da kaina"
"A'a Zainun Hajiya kayi abinda ya dace, Yan mata nawa ya saka a kunci? Yan mata nawa ya lalata shima? Wallahi daga cikin masifar zina ce, domin fadar Allah ne sai an biya ka godewa Allah da abin ya tsaya anan ba sai a kan yaran ka..."
"Toh isuhu kai ma zama da auta ya koya maka kenan? Mugun abu ta bi dare, insha Allah matar shi tana nan zata zo gare shi. Insha Allah "
Haka yayi ta kuka Zayn yana rarrashin sa, ita kan A'ishah tana kitchen tana aikin abincin dare, haka suka wuce da Abul gidan su, Zayn ya biyo ta kitchen ya sumbaci bayan ta.
"Thank you for choose me as your soulmate" juyawa tayi tana faɗin.
"Nice na dace da maka godiya ka rufa min asiri da auren ka, ni kan ba zan yi aiki ba, zan ajiye na rike busy kawai ina son zama Fully housewife "
"Degree biyu a bangaren ƙwaƙwalwa kice ba zaki yi aiki ba? A'a da abin ki na ganki idan aka ji za a ce dama hausawa basu barin matan su, suyi aiki kawai ina da tanadi da muke miki ne ni dasu Abba da Papa da Maam "
"Ikon Allah yaushe aka koyi cin amana."
"Zan tafi London degree na uku a fannin hada bom da sauran makamai, so zamu tare. Sai dai ina ji a jikina like ina dab da samun wani abu me girma kullum a ina jin kamar na samu "
Zungure shi tayi tana gatsine.
"Wannan uwar cikin ba dole kayi ta jin zaka samu wani abu ba, don Allah duba yadda suke kicking dina, dazun da kake fucking dina shiru suka yi gaskiya Zayn ka gama dani wallahi kafin na koma yar karamar nan kiran model sai na sha wuya wallahi"
Jan hancinta yayi yana faɗin cewa.
"Kin san mata nawa suke celeb, amma kuma har yau ba zaki ce sun haihu ba, Queen Bee, Kim, Rihanna, gasu nan har yau suna da kyau sai kace ba zaki yi kyau ba."
Juya mishi baya, ya tawo yana goga mata zabirar shi.
"Kai dai baka da lafiya "
Ta fada tana cigaba da aikin ta.
"I love U! I like ass, ina son boons ɗinki, shi yasa zan sayi carton carton da madara domin madaran nan nawa ne nima ai ban sha ba, sai su barwa Dad ya sha na Mam"
"Zayn baka da lafiya "
Dawowa yayi gaban ta yana kai hannu kirjin yana faɗin.
"Kan Uba wallahi sun fi da girma ni wasa ne, wallahi babu me shanye min madara na."
"Allah ya yafe maka"
Ta fada tana wanke ganye.
*
Gidan su Abul basu nunawa Abul zasu dauki mataki ba, sai dai kiran Baban Aliyah yazo da Mahafiyar ta, da magariba suka kira Zayn ya kai su gidan ta bata nan sannan Zayn ya kira mutanen shi da suke mishi aiki, suka tabbatar suna hotel din.
Haka suka tafi. Har can suka isa Zayn ya kai su har bayan tana can kamar masifa suna cinye juna, babban ta kan faduwa yayi. Ita kuma Zayn ya zare Belt din shi ya shiga hotel din ya nufa har dakin su, ya same su suna tsakiyar masha'ar su, aka buga kofar Alhajin ya bude kofar, zayn ya shigar da shi da duka, ita kuwa tana can ta ware kafa tana jiran shi sai jin Muryan Alhaji tayi yana ihu. Da gudu ta dauki zanin.gado ta daura Zayn ya kamata itama yayi ta dukar su, kafin yasa ta saka kayan ta suka nufi waje a wulakance, yar sha bakwai,tun da taga iyayen Abul ta fara ihu da tsalle da rokon a rufa mata asiri, bata yi kuka ba sai da ta ga Baban ta. Nan tayi ta kuka tana cewa sharrin shaidan ne.
Haka suka isa kaduna tana kuka, suna isa gidan Zayn ya nufi dakin Abul ya gaya masa abinda ya faru.
"Ka sake ta kawai bana son kara ganin ta"
"A'a kai ka rubuta da kan ka"
"Nanu na yarda da kai sake ta idan ana dubu ka rubuta mata, taje na yafe mata"
"A'a ban tab'a bada labarin da nayi danasanin shi ba, kamar wannan dan haka na yafe maka rubuta abinka"
Haka ya tashi ya rubuta mata saki daya, ya bawa Zayn ya fita da shi ya mika mata. Dake bata da kunya wai sai cewa tayi.
"Ina da ciki"
"A gidan Uban waye? Wallahi ba cikin Nanu bane,dan haka shegen da kike d'aga mishi kafa ya amshi dan shi ban namu bane "
Koranta Zayn yayi a gidan baki daya, baban Abul sun wuce da shi asibiti, Uwarta ta tsine mata tayi Allah ya isa a kan ta.
Sai da Abul yai jinyar wata biyu, kafin ya samu lafiya, sai dai tsakanin shi da mata sai idanu. Wallahi karewa sai gashi nan ya shiga islamiyya na maza, kafin kace kwabo Abul ya koma dan Salafya abin ya matukar burge Zayn yadda Allah ya shiga al'amarin shi yadda ya sauya lokaci guda.
**
Alhamdulillahi ko ina hankali ya kwanta kamar yadda Hajja Amna ta bukaci Hajiya haka ta mata kara ta bata A'isha, ta haihu a wurin ta, abin ta musu dadi. Tana shiga watan haihuwar a aka cire abinda ya rike mahaifan.
A hankali kwanaki suka yi ta turawa gashi zaman baya zama kamar da yana central Africa, wurin kwantar da tarzoma, Alhamdulillahi ba laifi tana samun kulawa saboda ita Father ya dauki hutun karshen shekara ya dawo gida, duk abinda ake na al'adar shuwa sai da ya mata tun kafin ta haihu aka mata, ranar wata juma'a da asuba bayan tayi sallah asuba, ciwo ya taso ta a gaba. Dama tayi wata guda tana fama da nakuda a tsaye Kafin kuma yau Allah ya nufa zata fara na gasken.
Haka suka wuce da ita asibitin cikin damuwa. Domin haihuwar fari akwai d'aga hankali.
Sai da ta wuni wajen karfe sha daya da minti arba'in da takwas, Allah ya bata sa'an dauke danta Giant kamar Uban shi, sai can cikin ta ya kuma kurdawa ta sauke wani, masha Allah bai kai na farko girma ba, Allah da ikon shi ana dauke shi wani yaron ya sauko.
Nurse din ta fita da sauri ta ce musu.
"An samu yara uku maza karfaffa"
"Alhamdulillahi!"
Sai da aka gama gyara ta, sannan jini ya kuma ɓalle mata, abinda ya basu tsoro kenan ana ƙoƙarin tare shi yar karama ta fado tana callara kara. Haka aka gyarata, itama aka nade ta da shawel ba kaya.
Mika musu ita aka yi.
"Sir Babu kaya da za a saka mata"
"Alhamdulillahi Halimatu Sa'adiyyah Hajiyar Zain, An samu AbdulMalik da AbdulMalik, sai Yusuf"
Gyara mejego aka yi suka tura ta VIP room, a can suka kwanta suna hutawa.
Kallon yaran yake , murmushi yake har gari ya waye masalaci ya tafi bayan ya dawo yazo ya saka su a gaba yana kallon su yana jin wani irin kaunar su jikokin shi da Kaltumah.
Kafin kace kwabo dangi an cika asibitin ya kira Mahaifinta ya gaya musu, bayan ta huta aka kuma kiran ta suka gaisa ta ce.
"Don Allah ku tawo min da Mami "
"Insha Allah "
Da yamma aka sallame su, sannan aka shiga musu wanka da bata kulawa nonuwar nan kamar an cika musu iska, kwanan ta hudu Oga ya diro Nijeriya, baiwar Allah nan sai da ta bawa kowa mamaki domin shiga kitchen tayi ta fara hada mishi abinci kafin lokacin wankar ta yayi har ta gama ta dauke ta zuba har cikin gidan.
AY ya shigo ya same ta tana goge kular cikin gidan da kular yayyun maman shi.
"Daughter waye ce kiyi girki?"
"Mr Yarwa Ni mana mijin ta jarumi uban Yara hudu ya dawo daga kwantar da tarzoma ace ba zaa tare ni da abinci ba, gaskiya Mr Yarwa kana yadda kake so a gidana"
"Ok Uban Yan hudu dauki yan hudunka ni kuma zan karbi Y'ata"
"Mr Yarwa kar muyi haka nayi obey"
Dariya suka saka, yana faɗin.
"Ki huta ki daina aiki, akwai Kwaise naji zasu turo miki ita tunda ya dawo"
"Ok Dad"
"Ji wani ok Dad nima ina da yar da zata kira ni Dad, kuma wallahi yara maza uku gare ni. Ga Hajiyar Zainu "
"Dan bakin ciki ko ka gaya min matar tazo duniya dan iska nazo ganin matata."
"Mata kuma?"
"Eh wallahi, tun haduwar shi da A'ishah na tabbatar mishi da yar su zasu bani"
Sabon rigima inji AY ya juya yayi tafiyar shi, wani bata rai Zayn ya fara shi nan bai da ra'ayi, ai kuwa Abul ya amshi yarinya yayi mata addu'oi, sannan ya shiga ya jira masu gefen, Zayn kan yana shiga daki da Aisha ya matseta a kirjin shi sai da ruwan nono ya fara diga, sannan ya sassauta rike ta, ya jata har gadon ya d'aga rigar ta, ya tisa nonuwarta a gaba yasha yayi tatil sannan ya wuce ban daki yayi wanka, ya shirya kafin ya fito ta cire mishi kaya ta bar dakin, yana fitowa ya shiga wani huhhura hanci, shi gashi nan yayi diyar da an fara kamunta.
Zama yayi ya fara cin abincin yana wani hararan Abul.
"Kai kasan Allah wallahi tun yanzu, zan gaya maka kayi aure. Sannan ka tsaya a gidan ka, ka iya da gidan ka itama wancan gindin da bata da lafiya toh wallahi ka dakatar da ita lakace lakace idan ba haka ba ko zaka mutu ba xan baka Y'ata ba, dan iska maye ban so a haifi mace ba, banza Gwauro mara mata."
"Nagode sirikina"
"Zan ci Uban ka idan ka kuma kirana da Surukin ka. Insha Allah Halimatu Sa'adiyyah bata da miji sai kai"
"Nagode sosai Zayn"
Daga nan suka shiga hiran su kamar basu ba, har da shewa suka ci abinci tare suka fita har cikin gidan.
**
Ana gobe sunan gidan suka yi kayan snacks, da dare bakin Edo ekiti suka shigo. Tun daga lokacin da motar ya shigo gidan kanta yaƙe sarawa ji take kamar kanta zai fita har wani juyi take ji.
A hankali ta d'aga kanta sama, wani irin yanayi take ji a hankali ta zube a tsakar gidan. Cikin gaggawa aka rufa mata. Suka nufi cikin gidan da ita ana niman taimakon.
Zayn da Abul suka amshe ta, aka yi part din shi da ita, anan ne Titilopemi ta ce .
"Ikon Allah Mamie ce don Allah a kaita asibiti"
"Ok Aunty ki ne?"
"Long story, ne a kaita asibiti"
Haka suka kuma ɗaukar ta, suka nufi asibitin da ita anan kusa da su, inda ta A'ishah ta haifa.
**
Washi gari.
Zayn da wasu mutane da Abul da Baban shi, suka tafi Asibitin.
Suka duba Ta, lokacin har ta farka wata yar uwan Baban Titih ce a jikin ta me sunan Kubrah, kanta a sunkuye akan abin sallah Zayn da Abul suka shiga sai Baban Zayn da wasu yan uwan su Titih suka shiga, Muryan AY ne ya daki kunnen ta. Ta mike tana ja da baya.
A hankali ta rike kanta ta fasa ihu. Zata fita da gudu, ya rike ta da sauri.
"Kaltumah! Ni ba dodo ba ne" ya fada idanun shi na zubda kwalla. Tana kuka yana kuka.
Tana tirjiya tana kome. Haka ya fita da ita gidan Ya Man.
Yana kokarin fita fada ya shigo da ita. Ya ce.
"Ya Man gata Allah ya dawo min da ita"
"Ku shiga da ita dakin karatu ku kunna mata Zaitun! Kuka ce ita ce suka zo daga gidan su A'ishah! Wannan shine fassaran da Hajiya Halimatu ta bukaci sanin ta wacce alaka ce, Allah ya albarkaci rayuwar A'ishah da Yaran ta"
Farin cikin da ake a cikin gidan babu iyaka, dayawan da suke kallon auren Zayn da Titilopemi wani abu ne da zasu kiran shi alkhairin.
Ya Man kan koran su, yayi suka bar gidan ita kuma Zayn da su Abul suka zauna a jikin ta,.aka shiga mata addu'a ba a mata ruki'a ba, sai dai karfin Addu'oin da hayakin da ake take aljanun suka fara ihu.
"Turo mu aka yi mu korata, zamu fita Ades yayi mana na shi kuma zaku kashe mu toh mun bar jikin ta zamu koma jikin Zinatu da ta turo mu"
Babu wanda ya ce musu cikan ku har suka fita, ta koma ta fara barci.
Haka gidan suna yara suka samu Sunan kakanin su, da Hajiya akwati uku Hajiya tayi daya na mejego daya na yara maza uku daya kuwa tace ta takwaran ta ce, ita Me sunan Hajiya ana kiran ta Jasrah, Jawad AbdulMalik Yarwa ana kiran shi Jawad, AbdulMalik Zain Malami ana kiran shi Jawdan, Yusuf me goro ana kiran shi Jawhar, haka yaran suka samu kyautattaka daga iyaye da kakanni, Hmm Malam Abul mota ya bawa Jasrah da uban niki-nikin kaya.
Nan kan Angon karni sai fashewa yake nan shi Uban Yar da ake kamun ta.
Haka suka yi shagali da yamma aka yi gagarumin walima, wanda aka yi nasiha da fadakarwa, inda aka yi rabon jakunan hoton yaran me ɗauke da snack turaren wuta, yaji da memo book da kananun Alqur'anin me ɗauke da Yasin.
(Lolz baa yi rabon mota da kudi ba, abinda zai anfaneka aka baka so no more karya🙄🤣)
Haka aka watse nan aka kuma koma gidan Ya Man yan uwan Kaltumah suka ce ba su tafi ba sai ta farka.
Aikuwa Ya Man koran su yayi tare da cewa kar su dame shi.
**Washi gari da kanta ta farka tana faɗin.
"Hajja don Allah kice Ya Man ya bar ni wallahi bana son Abba Yarwa"
"Ai fa sai kiyi domin zama da Abba Yarwa ko baki yi dan Allah ba zaki yi dan jikokin ki waye zai kula miki da matar dan ki? Wai ma baki san kin girma bane? Duba kanki a madubi shegen taurin kanki nan ya kare miki"
Ta mike ta bar ta, kasa Mikewa tayi ta rushe da kuka, har aka fito sallah asuba. Itama tayi wanka da sallah sannan ta dawo Hajjah ta bata wata sabon Exclusive dinta, ta saka yadda aka dinka aka mata Borno style haka ta ajiye shi dama Ya Babba ce ta mata a sallah.
Kafin kace me gidan ya kuma cika sa yan uwa, lokacin da Hajiya suka zo daga gidan Zayn aka shiga yaushe gamo ita kan bata san su ba. Sai da sika mata baya, sannan tayi ta kuka ta ce musu.
"Abin da na haifa ya mutu ko"
"Assalamu alaikum " ya shigo dakin cikin shigar fararren shadda, shi da Abul.
Kuka ta fasa a hankali, ko basu gaya mata ba, daga yadda suke kallon shi ta fahimci shi ne Zayn din.
Haka ya motso gaban ta, ya mika mata sabon hanky da Titilopemi ta bashi da zasu fito wanda ta samu a wurin yaran.
Tunda ya isa gaban ta, ya dauki hannun ta ya saka a gefen fuskar shi.
"Ammyna"
Wani irin sanyi ta ji ya sauka a ranta ta tuna kafin tayi Haukar yadda tayi ta surutu da cikin jikin ta.
"Na'am"
Kifa kan shi yayi akan cinyar ta. Yana shashekar kuka.
"Surukina a dai yi a hankali wallahi ina gefe domin zan gayawa Heart beat dina yadda ragon maza yayi ta sharban kuka"
"Kai dai Abul kara'i baka da kunya, wa Surukin naka kake fadawa haka?"
"Eh Hajiya bari na gaya mishi ahtoh" cikin fushi Zayn ya ce mishi.
"Zan ga uban da zai saka Ni na baka Jasrah"
"Banza zolayar ka nake"
Haka suka yi ya draman su da baya karewa har so ake a ga Zayn da Abul suna rigima. Ya Man ya ce .
"Wallahi yadda kuke fadan nan haka muke yi da Kakan Abul Kara'i"
"Ya Man karka biyawa Hajiya Umma Abul Khair ne fa uban Alkhairi"
"Toh Allah yasa kasan sunan ka na asali " inji Ya Man,
Cikin wani isa ya ce mishi.
"Ya Man, Suna na Amin"
"Banza wallahi ban san sunan ka Aminu ba shi yasa kake boye sunan Aminu sai kace ka fito daga kauyen Zari'a "
"Zayn kasan me"
Wallahi ya manta a inda yake tsabar masifa.
"Zaka ci Ubana ko?"
"Ka kyauta min dan Ubanka" kuma ga iyayen su a zaune dafe goshin sa Uncle Bashir yayi yana faɗin.
"Don Allah kuyi hakuri haka Allah yayi su basu girmama al'amarin iyaye amma yan banza idan Allah ya nufa Auratayya ya shiga tsakanin su, zasu daina zage-zage."
Mikewa suka yi kamar munafikai zasu fita Ya Man ya ce musu.
"Ku zauna a rufe da addu'a " haka aka rufe shi kan Malam Father idanun shi yana kan yar budurwan shi.
Haka kowa ya watse washi gari Hajiya da Uncle da Aunty Rukayyah suka koma bayan an hada musu tsarabar su, suma yan Edo sun koma Edo da shatara na Arziki anan ma Titih take jin labarin abinda ya faru da Aina'u ta ce ta yafe mata.
**
Jego sosai Aishah take da yaran ta ga kulawa da take damu da tattalin dangin miji,.satin su biyu Zayn ya koma.
Sai da tayi wata biyu me kyau, ta aka sauke ruwan wanka.
Amma akwai me kula da Yaran ta, sai da Yaran suka cika wata hudu Zayn ya dawo a lokacin suka kwashi yaran sai Edo, a kofar gidan su Aina'u suka hango tana Haukar da dirzan gaban ta da dutse tana rankwashin kanta.
Kallon ta Titih tayi tana faɗin.
"Kowa yayi me kyau zai ga Me kyau Aina'u na yafe Miki"
Daga nan suka wuce cikin gidan su Titih, sai yamma Zayn ya wuce masaukin shi. Bayan ya gama murza matar shi son ran shi.
Satin su biyu, suka wuce Kano suka kayi sati Daya daga nan suka nufi Ethiopia nan kan dake Maman ta tana can sai da suka yi wata guda, sabida Kakar Titih ba lafiya na wurin Uwa.
Daga nan suka wuce London inda zasu yi karatu lokacin watanni yaran bakwai, cif a duniya a can Nijeriya kuwa babban fili Baban Zayn ya bata a nan maiduguri Zayn da wani abokin shi suka cire mata kyakyawar asibitin ƙwaƙwalwa babba, shi yasa Zayn ya kawo ta, ta kuma samun damar karo ilmi.
Tunda suka iso suka baza soyayyar su, da taimakawan shi Allah ya bata ikon nutsuwa a kan yaran ta, ga karatu da kula da iyali dole suka dauki wata nanny yar kasar Ethiopia aka kawo musu.
**
Bayan shekara biyu, yaran sun yi wayo ba laifi. Jawad, Jawdan, Jasrah Jawhar. Sun taso gwanin ban sha'awa kowa son yaran yake, jikin ta ya koma normal shima ganin yaran yasa bai damu da kara haihuwa. Suna gama karatun su, suka dawo gida domin son ra'ayin turawan nan su rike su, ranar da suka dawo wanda yayi daidai da cika auren su, shekara uku ya sata ya ci kwalliya shi ya zab'a mata kayan da ya saya mata tun daga London, ya tawo da shi bai sani ba.
Haka yasa aka shirya yaran suka nufi Aisibitin da yasa mata sunan yaran. Sannan suka nufi inda ake taron bude asibitin . Kuka ta saka tana kallon abin da yazo mata bazata.
Haka ya mika mata key tayi ta kuka.
Allah ya bata miji ya bata dangin miji masu kaunar ta, me zata ce?
Sai Alhamdulillahi.
Haka aka ayi yar walima sannan suka dawo gida, ya tsara mata kome. Juyawa tayi ya sumbaci bakin shi.
"Yaushe ne bikin Abul?"
"Rabu da dan iska dakyar na shawo kan shi, kin san dick ne a hannun shi dan Zallama mata biyu sai aura cikin week daya, shine xan nufi kaduna!"
"Ya batun Papa da Mama?"
"Ke raba Kanki da tsofaffin nan wallahi ya share idan nayi magana ma hautsina suke ji, jiya naji ya Man yana cewa zai bata wani almajirin shi yana da mata uku zata shiga na , shi kuma an sama mishi wata bazawara da mijin ta ya mutu yaranta uku zata auri Father" ya kai aya yana tagumi.
"Ya Man ya kyauta min wallahi suna son juna tsabar kunya ce, dan haka ni zan kai sadakin Ammy"
"Kin san Allah ki rufa min asiri, Ammyn kunyar ki take ji zata miki fada."
"I don care, wallahi ba zata auri me mata barkatai ba"
Haka kuwa suka yi Zayn yana wucewa bikin Abul da zai hada Judaal da Inayat Musa Me Gari, Titilopemi da su Abbaghana da Abbalawan, da Uncle Kashim aka fara sadakin Ammyn dama ta kwashe yaran gabanta Ƙarku ga yadda take son Jawad kamar ta lashe shi wato AbdulMalik Yarwa. Amma bata son me sunan shi, ai kuwa Ya Man son da yakewa Aisha ya ce mata cikin turanci.
"Ina jin kunyar ki tambaye ni abu na kasa amsa miki an jima za a daura auren"
Haka kuwa ya faru, ana sallah la'asar aka daura auren, Abbaghana a ranar ya kira Abba Yarwa ya gaya mishi ga sako nan yaje airport ya amsa.
Itama kuma Bata sani ba, sai shiryawa Titin tasa yayi cikin tsadadden laffaya, sannan suka kaita airport tare da cewa zata Umrah ne Zayn yana Abuja yana jiran ta.
Haka ta tafi rai a sake.
Sai dare suka isa, sai ganin shi tai yazo daukar ta. Ta wani dauke kai tana daure fuska haka suka nufi wurin motar shi ya bude mata ta shiga.
Allah ya bada zaman lafiya amarya da ango.
**
Kaduna.
"Banza taya Yarka kishi kake?"
"Ko daya kawai ina imagine yadda zaka auri yan iska ne"
"A'a Zayn nima dan iska ne, zan gyara kuskurena da auren su ne, kawai tunda har yau basu da tsayayyun maza"
"Haka ne kuma wallahi"
Haka suka gama hidimar bikin dan Maman Judaal taso Zayn ya auri yarta yaki.
Sai dai komawarsu kan Abul bawai sun nime shi bane shi yayi niyya.
Bayan bikin Zayn ya koma Maiduguri, ya samu labarin bikin baban shi da maman shi.
"Zayn ka rike A'isha da Amana ita da Abul Khair da Hajiya Umma da Bashir, sun kai inda ake nima nagarttatun mutane. Don Allah ka rike su zaka ji dadin su gaba"
Yaji dadin haka sosai dan haka ya yi ta godiya.
Koda ya koma gida kasa mata magana yayi sai da ya kira Abban shi ya ce mishi suna kan shirine zasu wuce South Africa, yadda yaji yana hira cikin nishadi ya gane sun dai-dai ta da matar.
Shima cikin wani irin shauki, ya turmusa matar, tare da godiya irin gudummawar da tabawa ahalin shi kowa na farin cikin da samuwar ta cikin su.
Rungume shi tayi tana faɗin.
"Ya Hajiya Umma?"
"Tana can wai Hajiya Umaima tazo a mai da ita kin san Muhideen sai a hankali, sauran yara matan Basmah da Ummi basu kula da ita shine Abba ya ce sai na yafe mata . Hajiya tace ko na yafe bata yafe ba dakyar na shawo kan ta ta hakura. Ina son Hajiya dake , da Abul da Uncle Bashir. Amal zata dawo nan da zama, Thank you"
"Kai haba Alhamdulillahi, naji dadin haka Allah ya kawo ta.."
Ta fada tana sumbatar mijin ta, shima kuma rungume ta yayi...
Alhamdulillahi anan na kawo karshen zayn Malik wanda na fara 30/ June/ na kammala 12/August/ Alhamdulillahi Allah yasaka da ALKHAIRI Nagode sosai...
Allah yasada mu da Alkhairi, Ƙarku manta ku saka mu a cikin Addu'oin ku ni da sauran al'ummar musulmin duniya daku kanku Allah ya biya mana bukatar mu ta alkhairi, Allah ya zab'a mana shugaba na gari, Allah ya bamu zaman lafiya da lafiya, na yafe maku Allah yasa ku yafe min Nagode sosai 🙈
Bye bye Allow me to rest.... Allah ya haɗa mu a wasu labarin yanzun ka na gaji wallahi jiki yaki min.....