Part namu
Miswasmati Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
Ni zan turo Aysha
Da qarfi ya samu ya yunqura ya zauna cikin
Rawan sanyi
Yace
Banson
Ka barta
Adam ka barta
Meyasa?
Zan barta ya tabba yeshi cikin kulawa
Cikin tausa yawa kanshi
Yace
Aysha fa
Tace bata sona
Bata qaunar ganina
Tace ko Na mutuma
Ba ruwanta
Ita bai shafeta
Ba
Ga ummina itama
Bata qaunar ganina
Ko gaisuwata bata amsawa lkci daya
Ya rinqa karkarwa
Sai riqe Mara yakeyi
A tsorace Adam ya talla boshi
Lkcin da
Numfashinsa ya rinqa
Fita ba tare da ya komaba
Duk Sai damqe mararsa yake dafe da qirjinshi
Jijiyojin hannushi da qoshinsa duk sun taso
Sama
Sosai
Adam ya firgita da tausaya mai cikin hatsala da tsoro
ya sauqo
Dakin Ummi ya nufa
A dakin ya sameta da Aysha
Da Maryam
Harda Amira
Cikin fahimtarwa
Ummi ta musu
Bayanin dawowar Ahmad
Lkcin take sheida
Musu Ahmad
Yana raye kuma yau zai dawo
Cikin tsoro da mmk da kaduwa
Duk suka daqo ido
Suka xuba mata
Baki Na rawa Maryam tace
Ummi ya Ahmad kuma
Ummi ko dai mafarki nakeyi
Kamo hannu
Ummi Aysha tayi
Cikin
Zubda qollah
Tace
Ummi
Bakya mna irin wasannan
Ummi wannan wanne irin zance ne
Ummi macecce Na dawowa ne
Maryam ne ta qara ruqqume
Yusuf qarami
Cikin
Zubda qollah
Tace
Ummi kina
Nufin
Yusuf ba maraya bane mahaifinshi Na raye Dan Allah kimin bayani
Sauqowa tayi cikin
Gsky da gsky ta kamo
Hannusu
Su duka
Tace
Maryam Na taba miki
Qarya ko
Wasa?
Kai ta qirqiza
Alamar a a
Cikin sanyi
Ummi tai
Musu bayani
Mai gamsarwa
Gaba daya ido
Suka rinqa
Bin juna dashi
Kowacce da tunanin ta
Maryam kam daqo Yusuf qarami tayi ta rinqa
Kissing dinshi
Da gudu ta ture Adam dake qoqarin shigowa ta nufi
Da qarfi ya samu ya yunqura ya zauna cikin
Rawan sanyi
Yace
Banson
Ka barta
Adam ka barta
Meyasa?
Zan barta ya tabba yeshi cikin kulawa
Cikin tausa yawa kanshi
Yace
Aysha fa
Tace bata sona
Bata qaunar ganina
Tace ko Na mutuma
Ba ruwanta
Ita bai shafeta
Ba
Ga ummina itama
Bata qaunar ganina
Ko gaisuwata bata amsawa lkci daya
Ya rinqa karkarwa
Sai riqe Mara yakeyi
A tsorace Adam ya talla boshi
Lkcin da
Numfashinsa ya rinqa
Fita ba tare da ya komaba
Duk Sai damqe mararsa yake dafe da qirjinshi
Jijiyojin hannushi da qoshinsa duk sun taso
Sama
Sosai
Adam ya firgita da tausaya mai cikin hatsala da tsoro
ya sauqo
Dakin Ummi ya nufa
A dakin ya sameta da Aysha
Da Maryam
Harda Amira
Cikin fahimtarwa
Ummi ta musu
Bayanin dawowar Ahmad
Lkcin take sheida
Musu Ahmad
Yana raye kuma yau zai dawo
Cikin tsoro da mmk da kaduwa
Duk suka daqo ido
Suka xuba mata
Baki Na rawa Maryam tace
Ummi ya Ahmad kuma
Ummi ko dai mafarki nakeyi
Kamo hannu
Ummi Aysha tayi
Cikin
Zubda qollah
Tace
Ummi
Bakya mna irin wasannan
Ummi wannan wanne irin zance ne
Ummi macecce Na dawowa ne
Maryam ne ta qara ruqqume
Yusuf qarami
Cikin
Zubda qollah
Tace
Ummi kina
Nufin
Yusuf ba maraya bane mahaifinshi Na raye Dan Allah kimin bayani
Sauqowa tayi cikin
Gsky da gsky ta kamo
Hannusu
Su duka
Tace
Maryam Na taba miki
Qarya ko
Wasa?
Kai ta qirqiza
Alamar a a
Cikin sanyi
Ummi tai
Musu bayani
Mai gamsarwa
Gaba daya ido
Suka rinqa
Bin juna dashi
Kowacce da tunanin ta
Maryam kam daqo Yusuf qarami tayi ta rinqa
Kissing dinshi
Da gudu ta ture Adam dake qoqarin shigowa ta nufi