Part One
Matar So Part 1 Complete Hausa Novel · about 164 min read
A gajiye na shigo gida É—auke da jakar makarantana sai haki knake tsabar na gaji, tun a falon Malam nake jin Muryan Umma tana faÉ—awa wasu, mikewa nayi na shige É—akin Umma Amrya na zauna a kujeran dake kusa da ita, lazumi take tana ganina ta sallame tare da sakar min murmushi tace.
"Uwar Masu gida!, har kin dawo"
GyaÉ—a kai nayi na kwanta cikin nutsuwa ina kallon tv falonta, can na dubeta nace.
"Mama Amarya! Wai mike faru naji muryan umma tana faÉ—a haka? Ko wani abu ya farune?"
Murmushi tayi cike da takaici sannan ta maida hankalinta kan tv, kafin tace.
"Ita da Gausiya ce! Wai yaji tayi shine takira mijin yake faÉ—ar irin abinda take mishi."
Tashi zaune nayi haba gaskiya mana da zan shigo naga motar Baban Yasmen, ashe dai haka ce.
Cikin rashin sanin makomar mi zance, na koma na kwanta ina jinjina abinda Aunty Gausiya takewa Mijinta na rashin adalci, yana bani haushi. Tsaki nayi a fili nace.
"Albasa batayi halin ruwa ba, ta cigaba da wulakanta aurenta ita zatayi kuka da kanta."
Cikin wani irin muryan kuka Mama Amarya ta kalleni sannan tace.
"Maryam Sajida! Yazanyi da Gausiya kinga yaron nan hidimar da yake mata kuwa duk cikin Yaran gidan nan itace tafita zakka, dan koda nakira Malam cewa yayi babu ruwanshi Sajida ya zanyi da Gausiya, rashin É—a'arta har yakai tana bin miji waje tana cin kwalarshi."
Cike da tashin hankali na sauko daga gadon nazo gabanta na zauna, nace.
"Mama Amarya, gani ga Rahima da Rahila bazamu taɓa barinki ki zubda kwalla ba kinji Mama kiyi hakuri kuma Nasan matukar Aunty Shema'u da Aunty Asma'u suka ji baxasu kyaleta ba."
"Maryam Sajida kece kika zauna kina bawa Mama Hakuri, wannan na tsani Aunty Gausiya, sai kace ba jinin Malam ba kuma ai duk laifin Mama ne da take saka damuwarta a ranta, wallahi Mama duk mutumin da Malam ya zaɓa mana zamu zauna dashi, har sai in shine yace bazai zauna damu ba, ko sisters." ko kallonsu bamu yi ba, sabida sun karya doka babu wacce tayi sallama a cikinsu ganin haka Rahima ta ɗauki bag ɗinta fa shigo da sallama, dariya nayi na amsa, sannan Rahila itama tayi nata, duk zuɓewa mukayi a cinyar Mama muna rarrashinta.
Muna cikin haka Umma ta É—aga labule tare da sallama, amsawa mukayi, sannan tashigo tare da Aunty Gausiya tsaki Rahila tayi tabar falon, haka ma Rahima, sai nice na iya kallon Umma da Gausiya na gaisheta, ina gamawa nabar falon.
Cike da jin haushinmu ta kalle Umma tace.
"Umma miye na musu."
Murmushi Umma tayi sannan tace.
"Kaɗan daga cikin saɓawa, Iyaye da miji knn wanda bai kai ya renaka ba zai renaka."
Sunkuyar da kanta tayi cike da bakin ciki, bata kuma cewa kome ba.
Cigaba Umma tayi da magana tace.
"Amarya kiyi hakuri É—ane ka haifeshi baka haifi halinshi ba, duk yanda kaso ba haka kake samu ba, kuma nayi mata faÉ—a zata bari."
"Toh Umman Yara mi zan mata, babu abin bakin cikin kamar raine mijinta da tayi wai É—iyar malam ce haka, kinsan jiya da naje ta'aziyar gidan Malam Mudi, akan idona ake cewa Yar malam taki halin malam, kamar ba'a bata tarbiya ba, Na aurar da Shukra da Hamdiya, ban sami matsala dasu ba sai itace zan É—aurawa kaina matsalarta toh mi zan mata Allah ya shiryeta."
Jikin Umma ne yayi matuƙar sanyi sannan tace.
"Toh munji amma ayi mana afuwa."
"Hmm Allah yayi mana baki É—aya, kamar yanda ta kwaso kafa haka zata koma, dan Malam yace kar wata ta rakata zaki iya tafiya"
Mikewa tayi jikinta a sanyayye kamar da gaske nan kuwa, amma huÉ—ubar Maman Yaro makociyarta yafi nasihar Umma da Mama akanta.
****
Tsurawa computer É—inshi ido yayi a nutse, bashi kaÉ—ai ba dukkansu Uku, can ya sauke a jiyar zuciya sannan yace.
"Yunus hakuri zan baka kuma iya kar abinda zan iya baka knn, kai ka godewa Allah ukune da kai amma duk basu da lokacinka, Nifa É—aya ce dani amma ji nake kamar na saketa na huta, idan na duba girman mutuncin Iyayenta da nawa sai naji kome ya kunce min."
Gyara zama É—aya daga cikinsu yayi, kafin Yace.
"Aman kana nufin har yanzun Hindu bata bar kazanta ba,, ni ina mamakin matanmu nan wallahi duk kokarinka sai sun kwareka, bansan Ya zamuyi dasu ba wallahi."
Dafe goshi wanda aka kira Aman yayi ya gyara zama kafin yace.
"Idan ina son nasami nutsuwa da ita, sai na biyata kuÉ—i sannan wankan jikinta sai nabiya kuÉ—in, kaii karewa abinci daga waje nake kaiwa gida macen da bata san ciwon kanta ba mi zai dameta, nidai gefe É—aya Ina jan Allah ya isa da fitar da Apps É—in Whatsp Hindu tasan kan whatsp amma bata san yanda zatayi da rayuwar gidanmu ba."
"Hmmm. Aman knn gwara kai kana iya samunta a gida ni fa Hafsa bazaka taɓa samunta a gida ba, asalima, tafi bawa yawo degreen degirii akan zaman gida, itane yau bikin danginsu gobe sunan kanwar kawarta, kaii Uwa uba, ɗan uwana bai isa ya taka gidan ba, tashin hankali ya samu har sai ya bar gidan, ga ɗan banzan kishi ko muryata mi aikinta taji magana ya kare dole tabar gidan, da zaran na nimeta tace min ita bayanta na ciwo ko kirjinta, kaiii nikan miye mukayi haka Allah ya bamu mata marasa adalcine."
Tunda suka fara magana yake rike da wayarshi kiran Iphone+8, va kome yake ba sai temper runinning, ya nutsu abinshi kamar baya gurin, dafashi Aman yayi zaiyi magana, Ya É—agawa Aman hannu cikin murmushi kaman bazai ce kome ba, suma sun san halin Yunus Mai Nasara, sam bai damu da hayaniya ba ko surutu barshi idan abun ya motsa mishi zai iya kwana ya wuni bai cewa kowa cikanka ba,
Ba iya jinin sarauta keda miskilanci ba, akwai mutanen da Allah yayo su a haka kuma basu damu ba, yafi mintina arba'in kafin yace.
"Ahmad,Aman! ai duk matsalarku kaÉ—an ne ni dukkansu Balkisu ce na aureta ina sonta sauran matan kuwa Fareeda Yar abokin Alhaji ce, Sai Aneesa yar Kawuna ce, so nikan bansan mi ake kira dadin aure ba asalima idan kaga na shiga al'amarin mace toh babu yanda na iyane shi yasa na rufuwa kaina asiri nake azumin, amma sha'anin matanmu sai Allah."
Tsura mishi ido sukayi can Ahmad yace.
"Kasan Allah aure zan kara nima na hutu."
"Kayi fatar ta gari ko dan matukar baka dace da ta gari ba, kasake faÉ—awa wata gararin rayuwa." Inji Aman.
Shiru suka yi basu kara cewa kome ba, har biyar yayi na yamma a gogon Dubai mikewa sukayi kowa ya É—auki kayanshi cike da bakin ciki, suka fito gashi dai Allah ya dafa musu ta ko ina, suna samun albarka sai dai Allah bai basu mata na gari ba.
Airport suka nufo, inda zasu bi jirgin da zai kawosu kano daga nan subi jirgin kaduna.
***
"Ranki shi daÉ—e mi za'a girka naji kince Alhaji yana hanya." Inji Kukun gidan kenan yake tambayar hamshakiyar mace wacce, kana ganinta kasanta haÉ—a abubuwa dayawa a tare da ita na rayuwa.
A nutse ta kalleshi cikin isa da kasaita tace.
"Kayi whiter rice da veg soup,sai farfensun kan saniya."
Tana gama faÉ—ar haka ta cigaba da duba, jaridar Weekly Trust É—inta, hankalinta kwance,
Shigowar Yar budurwan Yarta wacce bata fi sha uku ba. A nutse ta zauna kusada mamarta tace.
"Mommy!!!"
Bata É—ago kanta ba kuma bata amsa mata ba, tacigaba da karanta jaridarta cikin nutsuwa, sai da yarinyar ta sake kiran sunanta ta amsa mata da.
"Hmmm"
Takaicine yasa yarinyar haɗiye abinda ya kawota ta mike tabar mata falon, ɗago kai tayi ta hango bayan yarinyar, taɓe baki tayi sannan ta cigaba da karanta jaridarta.
Karfe goma na dare Jirginsu ya iso garin kano ba tare da ɓata lokaci ba, suks nufi jirgin kaduna, wnda ya kawosu sha ɗaya saura, drvn Ahmad ya ɗaukesu inda ya kaiii. Mai Nasara Unguwar sarki ya ajiyeshi sannan ya wucce da Aman kinkinau, sannan ya kai, Ya wucce da Ahmad G.r.a.
A gajiye ya shiga gidan ba kowa sai Yarshi da sauri tazo ta faÉ—a jikin Uban tana sauke ajiyar zuciya tace.
"Daddy barka da dawowa, ya hanya."
Shafa kanta yayi cikin nutsuwa yace.
"Huda Alhamdulillah nasameku lafiya, Yasu Mufida da, Sameer suke da fatan kuna lfy."
Cike da farin ciki take gyaɗa mishi kai karɓan kayanshi tayi ta kai mishi har, ɗakinshi ta ajiye tafito, zama yayi sannan ya kalleta cikin nutsuwa yace.
"Jeki ki kira min Mommynku."
Da sauri ta fito zuwa É—akin Mamarta a falo tasamesu ana shafe mata jiki da dulke, cikin nutsuwa tace.
"Mommy Daddy yana kiranki."
"Jeki kice mishi ana min gyaran jikine, sai gobe zan shigo "
Shiru yarinyar tayi haka bai mata daÉ—i ba, ta buÉ—e baki zatayi magana uwar tace.
"Bace min da gani."
Jikinta na rawa tabar side É—in Maman zuwa É—akin Uban kanta a sunkuye, murmushi yayi yace.
"Kira min Fareeda maman Sameer."
Jikinta ba kwari ta fita, zuwa É—akin Fareed, tana zaune ta baje takardu da na'uran lisafi, ga wayarta na tsiwa bata É—auka ba sai buga lissafi take, da sallama ta shiga, dakyar Fareeda ta amsa mata tace.
"What??"
Kamar zata fasa kuka tace.
"Daddy Is..."
"Ok shine kika zo faÉ—a min ko ance miki bansani bane zaki fita, ko sai nazo kije kice ina aikine."
Jikinta babu kwari tabar É—akin a falo ta zauna ta fashe da kuka, dukda kankantarta amma tasan daga Mamarsu har sauran matan basu É—auki ubansu da kima ba, Asalima sunfi kambama rayuwar da suka tsarawa kansu, na duniya.
"Heyyyy Daddy girl, keda waye baku da school ne gobe."
Inji Aneesah, wacce tafito shan ruwa ne taga Huda na kuka, juyawa Huda tayi cikin nutsuwa tana kallonta a tsorace tace.
"Daddy is back, nd"
"Ok yana cikine, toh kice mishi ina gaisheshi gobe ina da meeting a bank, da na shigo."
Da gudu Huda tabar falon ta shige sider É—insu ta rufe kofar tana me fashewa da kuka.
Allah sarki bawan Allah tunda bai ga huda ba ya tabbatar babu wacce zata zo, dan haka ya shiga É—akin ya gyara ko ina, sannan yayi wnka ya fito gurin abinci yaje yasamu yayi sanyi, haka ya tsakura yaci sannan ya koma É—akinshi ya cigaba da aiki, kamar baya jin kome Allah yasa gobe asabar ne a zaria zaiyi wkend É—inshi.
****
Shiga Aman gida, ya samu wutar falo a kune zaro ido yayi cike da al'ajabi idan idanunshi basu mishi kary ba, da kayan jiknta ya tafi ya barta ya dawo ya sameta dasu cike da takaici yace.
"Hindu!! Kardai da bakiyi wanka ba."
D'ago kai tayi a tsiwa ce dan ta nutsu tana chart a grp É—in, Zubar gado fans murguda bakinta tayi, snnan tace.
"Kabiya kuÉ—in wankar kwnaki biyar É—in da zakayi ne, nifa bana son reni."
Kamar ya rufeta da duka haka yake ji jan kafarshi yayi ya bar falon,
Hankalinta ta maida kan chart tana ihu tace.
"Sai ni matar so na juya miji kamar yanda ake juya underwear É—ina kuma haka zaiyi hakuri dani."
Aikuwa take aka shiga turo mata stickers tare da Emoji irinsu, Tumbeleke na dariya, da wnd yake gudu😹, Marubuciyar Zubar gado tace.
"Matar So kina wuta ina binki ds gas, Ai maza yan kuttt, ni gwara ki gara min shi yasa idan ya faÉ—a hannunki ba sauki."
Reply ta mika mata da cewa.
"Thank you My luvly roler model, kinsan yanda yake son kuwa dole naja zamanina."
Murmushi Rahila ta tura mata sannan tace.
"Allah sarki Matar so ammabaki ci sunar ba, ya zaki biyewa wasu suna ɗauraki a hanyar da bazata ɓule miki ba,..."
Aikuwa sake sakon kamar an sake bom take masu laɓe sukaww Rahila caaa har da masu tambayarta kina da aure.
Murmushi ta É—aura musu tace.
"Wannan Year É—in zan gama scndry schl.."
Tana turawa akayi removen ɗinta😹
.....
Ahmad ya isa gida sai dai Abin bakin cikin shine Hafsat ta tafi dinner kanin kawarta........
👌👌👌👌
'''Shin Ya kuka ji labarin, Abin dariya ko ga tarin shirme da shiririta, amma kubi a hankali zaku tsinci wani abun É—auka ku bar na bari'''
[4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
     *MATAR SO*
            🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
  Dedicater 2 Hafsat Abubaka
  *Fatan Alkhairi ga Mommyn Fadyl nagode*
  *Special Class*
Sirri*
nonon raqumi
dabino
abarba
kwakwa
hulba
zuma
ayaba
zaki jika dabino saiki markada sannan ki markada ayaba da abarba, saiki juye a mazubi sannan ki saka garin hulba kisa zuma a ciki kisha a tsawon wuni.
_Masu tambaya ta ina zasu biya suyi hakuri ranar Laraba monday Insha Allah xan É—aura musu Phone number na da Acc É—ina Nagode_
     Free Page..
*BOOK ONE...Page...02*
  Hannunshi rike da kugunshi sai sinturi yake yana duba agogonshi, tare da kallon kofar get ɗinshi zuciyarshi na kona komawa yayi ya jingina da motar idanunshi nakan get ɗin, karan mota yaji ajiyar zuciya ya sauke sannan yakara kallon, agogon dake ɗaure a tsintsiyar hannunshi jingina kanshi yayi da jikin motar. Ya lumshe idanunshi zuciyarshi kamar ta ɗirko, me gadin gidan ya buɗe mata kofa a hankali ta zuro kafarta cikin nutsuwa take taku, karan takalminta yake ji kamar ana kwala mishi guduma,
     Bata lura dashi ba sai da ta iso tsakiyar gidan a tsorace tace.
"My Toys luv."
      Â
   K'in buɗe runannun idanunshi yayi dan sunyi wani irin ja, wanda har maikon kwalla suke takowa tayi gabanshi tare da niman taɓa shi, cikin sanyi murya yaja da baya. Sannan yace.
"Ko zaki iya buÉ—e min..."
  Da sauri ta nufi kofar shiga gidan, tunda ta buɗe yazo ya shige ciki, rufa mishi baya tayi har ɗakinshi tana zuwa ta fara wurgi da takalminta, sannan ta rigashi shigewa ban ɗaki dan akwai inner wear ɗinshi da yabar ta wanke mishi , amma bata samu damar wankewa ba. Yana saka kafa yabar garin itama ta zari gyalenta tabar gidan.
      Gajiya yayi da zama ya juya yakalle bedsheet ɗin gadon take zuciyarshi tafara tafasa, mikewa yayi ya wucce ɗaya ɗakin acan yayi wanka, sannan ya kwanta a ɗakin.
           ****
 Kallonmu Rahila tayi cike da takaici, sannan ta mike tazo tsakiyar mu da Rahima, tace.
"Kinsan anyi waje dani, a grp É—in zubar gadi."
   Dariya muka saka mata sannan Rahima tace.
   "Wai ke! Miye matsalar ki da shiga abinda bai dameki bane?"
   Mikewa tayi ta shiga ɓalle rigarta, duk muna kallonta juya mana baya tayi bayan ta rike kugunta, a nutse tace.
"Wai shin bankaci mace bane? Ko ban isa É—aukar wasu abubuwan bane?"
  Juyowa tayi tana kare kirjinta, da sauri muka juyar da kanmu dariya tayi ta ɗauki rigarta tasaka.
   Â
     " Kansacewarki cikakkiya ba zai hana ki iya samun matsala da mijinki ba koda abokiyar, zamanki ba kawai fatarmu mazaje na gari sai Rahila yaushe kika koma haka ne? Ni har tsoronki nake dan naga Idanunki sun buɗe."
  "Hmm! Maryam Sajida tambayeta dai yarinyar nan so take a kone tun bata tafasa ba" Inji Rahima.
       Â
 Dariya tasaka mana har da tafa hannunta tace.
"Woww! Kenifa ban ɓaci ba."
HaÉ—e baki mukayi dukkamu muka ce.
"Ai bamu ce kin ɓaci ba."
      Gyara rike wayarta tayi cikin nutsuwa tace.
"Ina karance karance kuma kunsan da haka, amma duk buk É—in da nakaranta ina É—aukar abun É—auka na ajiye na banza, ina karanta buk na soyayya sosai amma kusan mi?"
     Girgiza kai muka tare da ce mata.
"Sai kin faÉ—a."
   "Ban taɓa yunkurin karanta buk ɗin da zai tada min feelings ba, asalima idan akwai romance a cikin page tsallakawa nake, kusan sabida me nake haka."
  Kamar wasu dolaye muka sake kad'a mata kanmu.
   Â
  Dariya muka bata tayi sosai sannan tace.
"Sabida bana son na rage karfin feelings É—ina tun a waje...."
 Bata karasa bayaninta ba muka ja bargonmu, muka rufe kanmu dariya tasaka mana tace.
"Hegu munahuka, daga jin ina magana kunja kun rufe kanku wai ma kunsan ma'anar ayaba a yaren noɓel."
  Janye bargonmu muka, cike da son jin kwaf amma girman abinda zata ce yasa muna tsoron fitowar shi daga bakinta.
   Haurowa katifarmu tayi, ta zauna a tsakiyarmu tace.
"Ma'anarshi, abin fitsarin Baby Khalif..."
  Dira nayi daga dagon na wahe gadonta nace.
"Kiwa darajan Allah ki barmu muyi barci,"
   "Eh nifa wayar muku dakai nake."
"Ina wayar dakai anan, zaki lalata mana rayuwa don Allah Rahila jeki kwanta ubangiji ya kawo miki shiriya a cikin barcinki."
  Rahima na gama faɗar haka ta juya mata baya, ita kuwa mi zatayi mana banda dariya har da rike cikinta.
       Dukka dukka shekarunmu basu wucce sha bakwai ba, da watannin amma rahila tasan iya karance karance, gyara kwanciyana, ina nazartan maganarta baki ɗaya bansan iya lokacin da na ɗauka ba, har barci yayi gaba dani.
        ........ Buga mana kofa Mama Amarya tayi dakyar na buɗe idanuna, wanda suke cike da barci mika nayi tare da salati nace.
"Yau fa asabar ne! Ai sai abarmu mu huta."
    Kallona Rahima tayi bayan tashigo ɗakin nace.
"A ina kika kwana.?"
  Â
   "Hmmm! Ai Allah ya takaita mana ne, jiya Asthmar Mama Amarya ya tashi ina kwance bayan kunyi baci sai ga, bakona yazo shine na tashi nashiga banɗakinmu naga baruwa, sai na ɗauki Pad da kuma pant ɗina na shige gurinta nasamu tana ta fama, gashi inhelarta ya kare, sai danaje na bugawa Malam kofa dan yana ajiye dasu, muna zuwa har idanunta sun fara hawa sama, kaii Allah ya isa mana tsakaninmu da Aunty Gausiya dan itace sanadin tada asthmar Mamanmu."
      Fita mukayi nida Rahila, har muna ture juna, muka samu tana sallah, a ɗ'akin mukayi sallar muna idarwa muka zuɓe a jikinta tare da sake kuka, rungumeta mukayi sai kuka muke, kamar wani abu zai sameta.
       Shafa kanmu tayi, cikin nutsuwa tace.
"Ya isa haka! Yan ukuna bagani nan a raye ba. Toh ya isa haka ba kuka zakuyi addu'a zaku tayi min Allah ya kara min lafiya."
       Kallonta Rahila tayi cikin kuka, sannan tace.
"Wato da Rahima, bata shigo ba dashi knn sai dai musa mi mugun sako, Don Allah Mama ki daina saka damuwa a ranki."
    Shafa kanmu tayi cikin jin daɗi tace.
"Toh nadaina."
   "Toh karya mana ita zakuyi, Auta da yan biyu."
   Mikewa mukayi, muna dariya dan Babban Yayan Hayat na ya shigo rike da basket, zama yayi cikin nutsuwa. Mikewa nayi na amshi basket ɗin na kai kusada ita, gaisheshi mukayi ya amsa, yana murmushi yace.
"Mama ashe abinda ya faru knn? Amma ai an gaya miki ki rage iza damuwa cikin ranki, banda kwanarki na gaba Allah ya kawo Rahima ai da bamu kai labari ba, don Allah ki cire al'amarin Gausiya, a ranki ko muma Yaranki zamu sami nutsuwa."
  "Yayansu! Ai ba wai narike damuwarta bane kawai ciwone ya tashi min, amma zan kiyayye gaba."
   Lekowa Umma tayi tana kallonmu yanda mukayi rashe rashe, a cinyar Mama.
Â
   "Mmm! Zaman jiranku zanyi ne? Ko kun manta kuna da mkrantane. Ga wanke wanke can."
  Da sauri muka mike, zuwa waje aikinmu kowa ya kama, dan munsan da aikin.
   Nike wanke wanke da shirya kayan karyawa, Rahila sharan ɗakunan Iyayenmu da wanke ban ɗakinsu da kuma namu, Rahima kuwa da ita ake girki, shima juya abin ake, turn by turn.
    Karfe bakwai da arba'in muka gama kome, sai wanka muka shiga ni na tafi ɗakin Mama Amarya, Rahila ɗakinmu rahima ɗakin Umma, dan a kowani ɗakin muna ajiye kayanmu, cikin sauri muka fito dan karyawa Umma da Mama suna ɗaki.
   Shigowar Malam yasa muka juya gareshi cikin nutsuwa muka ce.
"Barka da Safiya, Malam ya mi jiki ya zafi."
   Murmushi yayi cikin dattako ya zauna a kusadamu ya amshi cokalin hannun Rahima yace.
"Kice da hannu kamar Yan uwanki, yafi albarka."
       Kaman zatayi kuka tasaka hannunta, a cikin jollof ɗin taliya da dankalin turawa ta fara ci, kunshe dariyarmu mukayi dan tana da matukar tsaginagini( kyama ko kyankyami) amai ta fara niman yi muka ɗaga kwanonmu da saurinta taje gurin wanke wanke, tana amai.
 Â
   Lekowa Umma tayi cikin ta ɗaga labule, tace.
"Amma ai kinsan baki cin abinci da hannu matukar ba tsarki kike ba."
  Kunyar malam yasa na tsame hannuna na ɗauki tea na shige ɗakinta, Rahila kuwa ko a jikinta sai ma murmushin da take dokawa mun bar mata abinci.
   Cikin harshen zabarmanci Umma ke ɗaya mishi aiga abinda yasata amai, dariya yayi cikin hausa yace.
"Kinga kuwa nine na kwace mata cokalinta."
     Wanke gurinda ta ɓata tayi, sannan ta ɗauki tea ɗinta ta shigo ɗakinmu,
 ..... Takwas muka shirya tsaf muka fito, kallonmu Umma tayi muna sanye da unifoam, ruwan toka sai nikk'af da muka rufe idanunmu da shi.
      Mika min hand out Umma tayi tace min.
"Yau bazan shigo ba, ki duba idan hajiya Falmata tazo ki bata sai kuma yan ajina ki kara musu, karatu inda suka tsaya."
   D'aga nikk'af ɗin nayi ina kallon Umma nayi idanuna cike da kwalla, bakina na rawa nace.
"Umma ni.."
   "Ke nace, kishiga ajina ki musu kari."
      Kamar kazar da kwai ya fashe mata haka nafito, daga ɗakinta sallama muka musu....
       **** Tsit kake ji banda Mai Nasara da tafita zuwa masalaci babu alamun akwai mutane a gidan, shima da ya dawo ɗakinshi ya wucce, me girkin gidan ya gaishe shi cikin girmamawa yace.
"Sir mi za'a girka,"
     "Anything."
Ya bashi amsa a takaice, sannan ya shige.
   Shiru mi girkin, yayi cike da damuwa yasan yau kam sai yayi girki sama da kala goma dan kowacce mata sai ta tsiro da abinda zata ci,
   Shigewa ciki yayi ya fara aiki, shigowar Aneesa, a gurguje tace.
"Mr Johson a haÉ—a min, abinci cikin gaggawa ina da meeting yau."
   "Ok Mah."
    Cikin sauri ya haɗa mata, makaroni da kayan ciki, wanda yasha curry da tymer, juye mata yayi ya kai gurin cin abinci,
  Ya dawo ya cigaba da aikinshi.
    A gurguje ta fito zata karya lokacin Mai Nasara shima ya fito, wave ɗinshi tayi da hannun sannan ta fara cin abinci wanda ta ɗiba a cikin ɗan karamin bowl,ruwan khal ta ɗiga a abincin sannan ta fara ci,
   Ko cokali biyar batayi ba, ta mike gurinshi tazo tana goge bakinta da tissue ta ɗan rungume shi, sama sama tace.
"Barka da safiya, Mai nasara ina da meeting sai four zan shigo gida da fatan babu matsala."
    (😹 Don Allah kuji wata rayuwa tana tambayarshi bayi da matsala)
   Riketa yayi ya daidaita tsayuwarsu, sannan yasaka bakinshi a kunnenta yace.
"Ina da matsala, i need U."
  Agogon hannunta ta kalla da sauri ta raba tsakaninsu tana yake tace.
"My Dear, ina da meeting ne fa kayi hakuri na dawo sai nasan abin..."
  "Jeki Allah yabada sa'a."
   Sake bashi wani kiss tayi ta juya da sauri tana cewa.
"Bye baby."
      (Ni a tunanina gatse yayi mata, amma dake sakarya ce ko a jikinta)
  D'akin balkisu ya nufa, tana cikin uwar ɗaka, har can yabita tana kwance tunda ta idar da sallar asuba, ta koma ta kwanta, baiyi wata wata ba, ya haye gadon ya cire rigar jikinsa ya kwanta tare da janyota jikinshi.
        Shiru tayi taki kulashi, haka yayita kiɗanshi da rawanshi ko tari batayi ba, kamar zai saka kuka ya kalleta yace.
"Laifin mi nayi mukune haka? Da kuke azabtar dani akan abinda Allah ya haltamin shiknn bazan sake zuwa, tunda na fahimci zina kuke son na fara."
     Mikewa yayi, ya sanya kayanshi ya bar ɗakinta, taɓe baki tayi ta tattara bargon ta shige banɗaki tayi wanka sannan tafito tana karamin tsaki, ita sam bata da lokacin..........
        😹😹😹😹
   '''Abin dariya ko? Wasu matan sai addu'''
[4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
     *MATAR SO*
         🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
  *Toh makaranta nan na kawo muku karshen free page ina da sauki kuma ina da zafi bazan cutar da kai ba kuma karkayi yunkurin cutar dani, Don Allah idan kinsan zaki saya ki fitar min Wallahi na yafe miki basai kin saya ba idan duniya da gaskiya ku duba girman Buk ɗin da Ciwo A rayuwata karku cutar dani, tunda nayi muku adalci duk wanda ya shiga hakkina Akwai Allah*
  *Ga musu saya ga number acct ɗina Gtbank:0472282105 sai phone number na idan ka tura kuɗin sai kayi min screen short kuɗin Book 300# sannan zaku iya turo rechg card na MTN Nagode Allah yasa Mudace*
    Â
*BOOK ONE*
Pagen karshe.....03
    Â
   Tsaki take jerawa yafi a kirga, sabida tsabar son jiki da gajiyan da ya tara mata, ita a ganinta ya takura matane.
   Tunda ya shiga ɗakinshi yasakarwa kanshi ruwa yake bin ko ina na jikinshi, dafe kanshi yayi cike da bakin ciki da damuwa yaushe zai samu sallama a gidanshine. Yaushe zai samu abubuwan da kowa ke fatan samu, dafe goshinsa yayi dakyar yayi wanka ya fito tsame jikinshi yayi ya fito, ɗaure da towel goge jikinshi yayi ya ɗauki man shafawarshi ya shafa, sannan ya buɗe gurin kayanshi ya ɗauko riga da wandon jamfa, ya saka shadda ce dark blue, wacce aka mishi aikin surfani, da farin zare da ratsin baki da sky blue, sai hular kanshi wanda shima kusan haka ce, takalminshi ya saka fari baki wanda ya dace da kayan, agogon azurfa wanda aka kawatashi da kwalbar Demand, a nutse yafito ya kalli kanshi a madubi, abinka da farin fata sai gashi yayi sharrr dashi, ba tare da ɓata lokaci ba ya ɗauki jakar computer ɗinshi da wayoyinshi da key motarshi, ya fito.
    D'akin Balkisu ya leka tana nan inda ya barta, fuskarshi ba yabo ba fallasa yace.
"Zan lekasu hajiyata."
      Kaman bazata amsa ba tace.
"A dawo lfy,"
 Â
  D'akin Fareeda ya leka tana kwance abinta, shiga yayi ya ɗauki, takarda da biro ya rubuta mata, *Na tafi zaria*
 Yana gamawa ya ajiye, ya fito ɗakin yaranshi ya shiga yasamesu suna barci sumbatar goshin huda yayi, wacce take kan gadonta na sama, ya gyara mata lulluɓenta, sannan ya isa gurin Mufida itama sumbatarta yayi, sannan ya isa gurin Sameer da yake can nashi gefe, ya sumbaceshi juyawar da zaiyi yaga Huda ta mike, tace.
"Daddy! tafiya xakayi?"
   D'aga mata yayi,ba tare da damuwa ba ta diro daga gadon sai da ya tareta yana kallon inda ta diro, sunkuyar da kai tayi tace.
"Sowiee, bazan kuma ba,"
Murmushi yayi zai fita, da hanzari tace.
"Daddy zan bika."
   Kura mata ido yayi sannan ya kalle agogon hannunshi kafin yace.
"Mintuna 30 na baki."
  Da gudu ta shiga ban ɗaki, wanka tayi da brush sannan tafito tasamu baya nan, kayanta ta ɗauka kala biyu tasaka, duba lokacin tayi sannan tayi sallah asuba a lokacin.
  Tana idarwa ta ɗauki yar karamar jakanta, ta rataya sannan ta wucce kitchen wani kula ta ɗauka ta ɗebi abinci da ruwa da juice ta fita, ɗakin uwar ta shiga ta kalleta, tace.
"Mommy zanbi daddy."
  Juyawa tayi abinda dan tasan ba kulata zatayi ba, tana fitowa taga Laraba da Hasana tace.
"Idan su Mufy suntashi kuce nabi daddy Zaria."
     Da sauri tafita yana cikin motarshi a zaune, gaba ta buɗe tq zauna sannan drvn yajasu suka fita, ganin yana aiki yasa bata dameshi ba tap ɗinta ta ciro ta fara game.
         ****
  Tunda muka shigo makaranta Rahila ke dariya taɓani tayi tace.
"Kee ga malam mus'ab can sai doka miki murmushi yake.?
   Kyaleta nayi dan bana son hayaniya, wuccewa mukayi zuwa azuzzukar da muke koyarwa, musaman yau da nake da aji biyu gana umma ganawa.
  Ajin umma na fara shiga, sabida ajina akwai malam Hafiz a ciki, ina shiga suka shiga murna nikuwa haushinsu nake ji dan sun iya tambayar renin hankali, suran da suka tsaya nace su nanata min sai na musu kari.
     Daga aya ta arba'in na suratu bakar suka ɗauka har aya ta hamsin, ɗaga nikk'af ɗina nayi sannan na shiga musu kari, aya goma har suka rike kasancewansu matan aure na jinjina jan da brain ɗinsu yake, muna gamawa na mike dan na hango malam nafi'u zai shigo.
    D'aura nikk'af ɗina nayi nace.
"Ko akwai tambaya ne?"
    "A'a malama maryam Sadija."
    Suka faɗa min, can wata mata daga baya tace min.
"Maryam Sajida,ina tambaya."
   "Ina jinki." na faɗa mata a takaice.
Â
   "Hmmm dama, tambaya ce misali mace ta kwana da miji, sai asuba yayi, toh sai jinin haila yazo mata, shin zatayi wankan janabane ko zata jirkinta har ta gama hailarta.?"
  Shiru nayi kamar ruwa ya cinyeni, tsabar kunyar amsar da zan bata kaina a sunkuye nace mata.
"Wankar janaba ya hau kanta, idan muka duba wasu ruwayoyi da kuma litattafan fiqhu Allah yasa mudace."
  Na fita da sauri dan karsu kara tsayi dani, dariya matar tayi tana cewa.
"Wannan Yar malama Hasinan akwai kunya."
   Shigan malam Hafiz yasasu shiru, inda ya fara musu da hadisi.
Ina shiga ajina nasamesu sunyi dandazo, Rahila tana karanta musu, Zubar gado girgiza kai nayi kafin nace musu.
"Malama Rahila kije ajinki É—alibanki na jiranki."
    Muryan Sadiqa naji tana cewa.
"Malama Rahila! Kin karanta gidan karuwai bugu É—in Ya haÉ—u, idan kina karantawa dole ma kiji kina niman abokin rayuwa, dan ana bayani sosai akan sex."
    "Rahila fitan min a class nace." na daka musu tsawa,
  D'aga min hannu tayi cike da takaici ta kalle Sadeeka tace.
"Kuma idan baki sami abokin rayuwa ba ya kike ji a lokacin?"
  Cike da son basu labari tace.
"Wallahi idan ina karantawa matse cinyoyina nake, sabida tashin hankali, dan wani mugun sha'awa yake bijiro min."
      "Hmm toh bari na faɗa miki abinda baki sani ba, matuƙar kika cigaba da bin ire iren wannan buks ɗin zaki wayi gari duk irin kokarin da namiji zaiyi akanki bazaki taɓa gamsuwa ba, sufa sun rubutane dan ayi aiki dashi, akan mi kike ɗaura zuciyarki ga damuwa, wallahi ki daina."
    Murmushi yarinyar tayi cike da rashin damuwa tace.
"Wai toh na girma aure nake so ance sai na gama jami'a ya zanyi."
   A nan ne na amsa mata, nace.
"A'a fa karki dawo kina kuka da kanki wai nikan miye ribarki idan kika cigaba da karance karance buk ɗinda zasuna tada miki sha'awa, kisan illar haka kina shiga daga ciki sha'awarki ta kare karshe mijinki duk abinda yayi miki baki godiya musaman ta ɓangaren auratayya, better stop ita now."
     Shiru sukayi sannan na kora Rahila ajinta ni kuma na cigaba da koyarmusu da alkur'ani bayan mun gama muka ɗaura da tafsirin, muna gamawa suka farq jefo min tambaya ina amsa musu, sai karfe sha ɗaya muka tashi,
     ****
  Fitowa yayi yaga gidan ba'a cewa kome, tsintsiya ya ɗauka ya share falon sannan ya isa kitchen tsabar tashin hankali sai da yaji kaman zai kwara amai, mask ya ɗauko ya toshe hancinshi sannan ya fara juye ruɓaɓɓen abincin wasu ma har sun fara tsutsa, dakyar Aman ya gyara kitchen ɗin ya wanke kayan da ya tafi yabari,
     Sannan ya ɗauko Indomie da Bushashen kifi, wanke kifin yayi ds ruwan zafi da lemon tsami, sannan ya farfasa ya zuba a wani kwano daban.
    Â
  Attarubu ya ɗauko da albasa ya yanyanka, sannan ya buɗe ma'ajiyin kayan spice ya zuba, sabida karnin kifin, sai man gyaɗa da ya ɗiga kaɗan, murmushi yayi yana tuna rayuwarsu ta jami'a, ruwan na tafasa ya juye Indomie sannan ya fita zuwa ɗakinshi bayan ya ragw karfin wutan gas ɗin.
    ..... Ɗakin Hindu ya leka ya sameta kwance daga ita sai rigar barci shima yayi sama, sai naked ɗinta bakyan gani,ko ɗan irin shaving ɗin nan batayi ga suma yacika tuuu, kauda kanshi yayi yana bin ɗakin da kallo ko ina kaca kaca, ga wani hamami da yake badawa, toilet ɗinta ya leka yasamu kayan amai, kome nan, ba daɗin gani, zuwa yayi kanta ya ɗake cinyarta da duka, firgit ta mike ta zauna, hararanshi tayi cike da tsiwa tace.
"Akan mi zaka dakeni?"
      Â
     "Akan kazantarki na gaji na baki nan da awa guda ki gyara ɗakinki in ba haka ba wallahi yau zan sake ki."
  Bata san lokacin da ta sauko ba ta tura baki gaba, ta shiga tattara kayan ɗakinki ta gabanshi tazo wuccewa amma abin takaici sai da ya toshe hancinsa, ya fita daga ɗakin ganin ya fita ta shiga kintsa ɗakin dakyar, tana gamawa ta faɗa ban ɗakinta shima haka ta tattara, dakyar tayi tana kukan zuci.
      Bakinta ta wanke sallah kan ai ba'a maganar shi, falo ta fito tasameshi ya juye abincin a tire, yasaka spoon yana ci, haɗiye yawu tayi ta shiga kitchen ɗin ta ɗauko spoon , zama tayi ta fara cin abinci, mikewa tayi ta ciro wayarta dake chaji, ta kunna hoton abincin ta ɗauka sannan ta ɗaura, a status da karamin sharhi.
     *Aikin Mijina knn, sai ni matar so💃 wacce bata da miji haushi ya kasheta da oho ba*
   Still bai isheta ba ta ɗaura a grp nan aka shiga mata reply dake ta kware a karya sai cewa tayi.
"Hmm wallahi ina bacci fa yaje ya É—agoni ya min wanka, kusan wkend ne shi yayi kome na gidan hmm baku ga yanda jiya ya barkice min yana son yaji shi sweety É—ina."
  Rahila da wata admin ta dawo da ita taga abinda tace murmushi ta ɗaura mata a maganarta, dake ta sauya sunanta zuwa Oum Muwaddatu.
     Cike da kuri tace.
"Oum Muwaddatu wallahi dagske jiya nasha wuya, ya durje ni son ranshi yanayi yana kuka, sabida ba karamin wahala na bashi ba,"
     😷 Abinda Rahila ta ɗaura knn tace.
"Wannan sirrinku ne dashi, bai dace muji ba ko sisters"
  Take grp ɗin ya kasu gida biyu wasu na bayan rahila wasu na bayanta, karshe ofline Hindu tayi ta cigaba da ɗurinta.
    Ya rigata cire spoon, kallonta yake cikin nutsuwa yace.
"Idan kika gama ci, kije kiyi wanka sannan kiyi removen wannan gashinda yake jikinki dana hammatarki dana can É—in."
    "A nawa zanyi haka? Dan kasan gwanati ta han aikin banza."
      Gyara zamanshi yayi cike da mamaki yace.
"Kitashi kije kiyu wanka kuma make sure kin cire kazamtar jikinki, sannan kizo ina jiranki matukar kika kureni wallahi zan nuna miki halina."
 Yana gama faɗar haka ya mike zuwa ɗakinshi, wanka ya faɗa yayi sannan ya fito, rigan shan iska yasaka da wando iya gwiwarshi, yaja computer shi ya fara aiki.
   Bayan kaman mintuna arba'in sai gata tashigo tayi kyau sanye take da riga, ɗan karami dakyar ya sauka kugunta, sai mini skirt ta parke gashinta baya, ba laifi tana da kyau kazamtar tace ya munanta ta.
     Gadon ta haye, cikin rashin ɗa'a tace.
"Aman gani."
    Sau ɗaya ya kalleta ya bawa iska a jiyarta ya cigaba da aikinshi sam bata san yanda zata tarerrayi miji ba, ta zauna sai chart take a online juyawa yayi cikin nutsuwa yace.
"Baki da turarene..."
   Â
    😉😉😉😉😉😉
  '''Wasu Dangin Al'ajabi'''
 Â
ZOGALE juice with ginger (Yana taimaka ma masu cuta Kamar haka
Diabetic
HBp
DA sauran su ga Karin ni'ima
Musamman in kin gaji da other juice
Method;
Ki dafa itacen ZOGALenki ki (Zaki iya dafashi tare da fresh ginger DINKI ) or ki Nika ginger daban
Bayan ya dagu ki tace
Zaki Iya Saka lime or lemon
Kisa sugar or honey or like that hot or cool
[4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
*BOOK ONE👈*
*Page 4*
Turus Hindu tayi da maganar da Aman yayi mata cike da mamaki, kuma kamar bashi yayi maganar ba, hanyar banÉ—akinshi ya nuna cikin ko inkula yace.
"Ki shiga ki sake wanka, koni nazo na miki."
Banza tayi dashi ta cigaba da zamanta asalima sake maida hankali tayi akan wayarta, tana chart hankalinta kwance.
"Magana! nake dake fa"
A tsorace ta juya gareshi har sai da wayarta ya faÉ—i cikin inda inda, ta mike ta nufi ban É—aki.
"ÆŠawo nan, ki cire kayanki." yace a tsawace,
Kaman ta fasa ihu haka take ji, kokarin cire kayanta tayi ranta na kara ɓaci, tana gama cire kayan sau ɗaya ya kalleta bai kuma bin takanta ba, ya cigaba da aikinshi, cikin jin haushi tace.
"Aman na gaji fa."
Mikewa yayi ya zura kafarshi kasa, sannan ya nufi ban É—aki ruwan wanka ya haÉ—a mata me É—auke da turaren wanka, yana fitowa ya mika mata towel yace.
"Shiga kiyi wankan kuma wallahi matukar naji baki fita ba, zan miki da soson karfe."
Yanda yayi maganar yana tsare gida kaÉ—ai ya isheka tabbatarwa dagaske zai aikata.
Tunda tashiga wankar, ranta ke tafasa, wanka sosai tayi wanda ko nafarko bai kai na yanxun fita ba, ga kamshin turaren wanka da sabulun wanka ya kama jikinta.
Dakyar tafito, kallon agogon hannunshi yayi, sannan ya cigaba da aikinshi yace.
"Ki shirya ga jaka nan ki buÉ—e, zaki ga abubuwan amfani."
Zama tayi akan stool tana karamin tsaki, ranta na kara ɓaci jakar taja ta fara buɗe abubuwan ciki tana amfani dasu, har ta gama wurga mata wata rigar barci yayi, ta cafke ware rigar tayi ta saka sai gashinta da yake jike, sauka yayi daga gadon ya isa gaban wardrob ɗinshi ya ciro hand dryer ya haɗa da socket, ya shiga busar mata da gashinta.
Kallon juna sukayi ta, madubi aikuwa ya tsuke fuskarshi, sai da ya tabbatar da ya busar mata da gashin kanta sannan ya kashe ya faÉ—a ban É—aki wanka.
Kallon kanta tayi cikin nutsuwa haka kawai wani nishaÉ—i ke shigarta, gadon shi ta koma ta kwanta ko kayan da tayi amfani dashi bata kwashe ba, yana nan a gurin tun tana sa ran fitowarshi har ta buÉ—e datarta, ta shiga É—aukar hoton kayan barci wanda yake kusan rabinshi tsirarane.
Fitowa yayi, ajiye wayarta tayi tana kallon yanda gashin jikinshi ya kwanta, tunda yafito shi kuwa yake bin inda ta zauna da kallo, a hargitse ya É—ago kanshi cikin fusataciyar murya yace.
"Waye zai kintsa miki kayan da kikayi amfani dashi."
Turo baki tayi, can da ta tuna abinda ta shirya sai tq sauko tana tafiya a hankali ta kwashe kayan tass, sannan ta koma kanshi karamin towel ɗin hannunshi ta karɓa, ta shiga taya shi gyara jikinsa.
Tsaf suka gama, janyota yayi ya haÉ—a da kirjinshi kallon idanunshi tayi ta hango tulin bukatarshi murmushi ta sakar mishi, sannan ta cigaba da wasa da sumar kanshi, tana goga mishi kirjinta a fuskarshi bata fasa ba, harsai da taji yayi sama da ita, ya jefata a gado, gyara labulaye É—akin yayi sannan ya bita gadon bayan ya zare towel É—in, ganin yanda yake birkice mata, duk ya susuce ita kuwa kara zautar dashi take, zare rigar yayi ya fillar sannan yayi mata, rumfa da faÉ—aÉ—ar kirjinshi, duk bata É—aga hankalinta ba, ta cigaba da abinda take sai da yafara kokarin zai kusanceta ta matse kafarta cikin murmushin mugunta tace.
"Bazaka yi riding É—ina free ba, ai ba yau muka fara ba."
Janye jikinta ta fara kokarin yi, ya damketa sosai cikin tashin hankali yace.
"Hindu! Ke fa ba karuwa bace, da kullum nazo niman hakkina sai na biyaki, anya zaki gama da duniya lafiya kuwa."
HankaÉ—eshi tayi cikin tsiwa tace.
"Kanin Ubana, idan ban gama duniya lafiya ba sai ka tozartani rayuwa sai da kuÉ—i idan bazaka iya ba pls tashi a kaina."
Wani irin rawa jikinshi yake dan gaba ki É—aya a zauce yake ds bukatar mace riketa yayi jikinsa na rawa yace.
"Plss! barni na samu nutsuwa zan biyaki ko nawa ne"
"Kutt ban yarda ba." tace mishi tare da ɓanbareshi a jikinta, "Kaje kanemi mace mai tsafta, kabarni ni kazama nayi yanda nake so da jikina."
Dafe maranshi yayi cikin tashin hankali muryanshi ta toshe, yace.
"Cash kike bukata? Ko transf?"
Juya idanunta tayi cikin salon jan rai tace.
"Aman nifa nafasa barci nake ji "
Tana gama faÉ—ar haka ta zulo daga gadon, rike hannunta yayi kwalla na zuba daga idanunshi yace.
"Don Allah zan baki miliyan É—aya karki tafi mutuwa xanyi."
Fauce hannunta tayi, cike da tsiwa tace.
"Kutt miliyan daya fa, ni almajirace ko mabukaciya"
Hannunta duk biyu akan kugunta, tana girgiza jikinta, a shake yace.
"Nine mabukaci, zan baki biyu don Allah."
Gwiwarshi ya zuba akasa, yana rokonta.
Gabanshi ta isa tare da mika mishi hannu tace.
"Inji dumus."
Wani wardrob ya buÉ—e a É—akin wanda yake cike da kuÉ—i ya shiga kirga mata har sai da ya haÉ—a mata kuÉ—inta cak a hannu, sannan ta koma gadon ta lafe.
Jikinshi na rawa dakyar yake iya romancing da ita burinshi ya isa jikinta, koda ya isa babu wani jin daÉ—i haka yayita murzata son ranshi, tun tana kallon abun wasa har ta shiga yarfe hannunta, sabida gabaki É—aya ya saukar mata da gajiya tare da mata wani irin sex, kuka tasaka mishi tana ihun ta gaji, bai sarara mata ba, sabida shima bata tausaya mishi ba, sai dayaga ta daina kuka har ta zuba mishi ido yanayi yana cewa.
"KuÉ—ina nake ci, kukanki ba zai sani fasawa ba, kiyi shiru baby."
Duk yasan zai juyata sai da yayi, koda yayi realizing yaki yabarta makaƙeta yayi sosai har ya sake sabonta sha'awarshi, kiran sallah azhar yasashi kyaleta, ganin yanda take juya kai, yashi dake wani murmushi ban ɗaki ya wucce ya sakarwa kanshi ruwan wanka, saida yayi wankar tsarki yafito, ko kyalinta bai gani ba, balle kuma kuɗin da ta amsa, dariya yayi yans girmama kaunarta da kuɗi. Masalaci ya wucce abinshi da yayi alkawari yau sai yaga karshen son kuɗinta.
Lokacin da taga ya shiga ban É—aki dakyar ta sauko gadon, ganin tsayuwa zai gagareta yasa ta rarrafa, ta kwashe kuÉ—inta cikin kuka tace.
"Allah ya isa min, ji yanda yayi min kamar ya samu abinci."
Mikewa tayi ta É—auki rigarta tasaka kuÉ—in sannan ta shiga É—ingisa kafarta, zuwa É—akinta rufe kofar tayi, ta wucce ban É—aki tayo wanka ta gaza jikinta sosai dan har jin gurin take kaman ya kumbura..
Tana gamawa tabi lafiyar gado, tuni barci yayi gaba da ita,
Gurin 2:30 kaman a mafarki taji kaman ana sucking kirjinta turawa tayi gaba tare da matse cinyoyinta, murmushi yayi a ranshi yace.
*Bazaki ci kuÉ—ina haka kawai ba, bayan halalinane jikinki.*
Bai fasa ba sai ma sake fito mata da wasu sababin abubuwan da yayi buÉ—e idanunta tayi sabida har cikin brain É—inta take jinshi, a tsorace tace.
"Aman!!! Kana da imani kuwa sake dawowa kai ka kasheni."
"Shiiiiiii hindu kuÉ—ina nake fanshewa." Ya faÉ—a mata,
Kuka tasaka tare da niman kwace kanta, amma haka yasa karfinshi ya murje idanunshi da toka ya shiga niman hakkinshi, kin nutsuwa tayi ta shiga kokkuwa da shi, babu tausayi Aman ya shigeta sosai yake biyan bukatarshi kuka, duka, yakushi ds cizo duk babu wanda batayi ba, Aman bai sarara mata ba, sabida itama bata tausaya mishi ba, sai da yaga yanda take sauke numfashi sannan ya janye ya kyaleta, kallon kasanta yayi yaga na fitar da jini jini, bai damu ba ya shiga ban ɗakinta ya haɗa mata duk wani abin bukata sannan yadawo ya saɓeta sai ban ɗakin tunda yasakata cikin ruwan yafita yabarta......
D'akinshi ya koma ya kintsa ko ina na É—akinshi, wardrob É—inshi ya buÉ—e ya ciro kayanshi farin rigar wani yadin material na maza, sai wandon kaftani baki gyara gashin kanshi yayi bayan ya gama saka kayan, haf shoe ya zura a kafarshi, turaren dake kan miror É—inshi ya bulbula, sannan ya É—auki wayoyinshi ya fita abinshi yabar gidan ya fanshe haushinsa na kwanaki....
*Gidan Ahmad*
Tun da ya dawo sallah asabu yake kwance ciwonkai da gajiya ne ya taru mishi ga yunwa da addabeshi, dafe kirjinshi yayi da yake faman mishi zafi, mikewa yayi dakyar ya sauko daga gadon, dakyar ya fito falo ya buɗe, firij ya ɗauki kwalin hollandia ɓale bakin kwalin yayi, ya kafa kanshi sai da yasha rabin goran sannan ya ajiye yana gatsar wahala,
D'akin hafsat ya nufa ya sameta sai barci take pillow da take kai ya buga, ta ware idanunta a nutse kallonshi tayi ta sako kafarta kasa tace.
"Gud Mrng my Toysluv"
Bata jira amsarshi ba ta faÉ—a ban É—aki, wanka tayi da alola tafito yana zaune a bakin gadonta ya jingina da gadon,
Kura mata ido yayi cikin nutsuwa yace.
"Kardai sai ynz zakiyi sallah."
Murmushi tayi taje har inda yake ta sumbaci kumatunshi, sannan ta shiga niman xanin sallahta, a nutsu ta gabatar da sallah ta ko takanshi bata bi ba ta wucce kitchen.
A gurguje ta fere dankalin turawa ta musu yanka chips, sannan ta zauna ta soya indomie ta É—auko guda biyu ta dafa zallar shi ta tsame, a filet ta juye sannan ta nufi inda kwai yake, ta fasa uku tasoya shi.
Flast ta É—auka ta wanke sannan tasaka ruwan zafi ta jera a tire, ta nufi É—akinta yana zaune a inda tabarshi, ajiyewa tayi ta fara zuba mishi tayi cikin nutsuwa, ta zuba mishi tare da haÉ—a masa tea, zamanshi ya gyara sosai sannan ya shiga shan tea É—in a hankali, Allah yaga zuciyarshi baya son abinda zai shiga tsakaninshi da ita na rashin kyautatawa, amma babu yanda ya iya da hafsat dan sam bata da lokacin zaman gida gashi bata damu da girmama ahalinshi ba, burinta kanta kawai, tunda ta haife Kauthar ta yayeta ya kaita gurin Hajiyarshi a katsina, bata sake mashi maganar tana tunanin Yarta ba, saima shi zai tuna mata hakkin Yarinyar dake kanta...
"Heyy Baby! Tunanin mi make nehaka? Ko kayi girlfrnd ne ban sani ba." ta jefa mishi tambaya lokaci guda,
Ajiye kofin tea yayi ya fara cin chips É—in da Indomie É—in a nutse, sai da ya koshi sannan ya cigaba da shan tea É—inshi, kallonta yayi yanda ta wani haÉ—e fuska cikin murmushi yace.
"Mrs Bature lafiya kika wani ɓata ranki."
Tura baki tayi gaba cikin guna guni, tace.
"Tambayarka nayi ka bawa iska a jiyata, taya baxan damu ba."
"Eh toh kinga nayi,miki kama da wanda yake niman aure a ɓoye?" Yanda ya tsareta da ido yasa ta shiga hankalinta cikin inda inda tace.
"Toh ai naga yanda ka faÉ—a cikin tunanine yasa na tambayrka."
Yanda tayi maganar kaman zata fasa ihu yasa shi sassauta fuskarshi yace.
"Hmm, idan banyi tunani ba mizanyi kinga yanda kika mai da rayuwarki kuwa, wai shin wani alfanu kike ji da wannan rayuwarki na yawon nan."
Cike da takaici ta mike tace.
"Ahmad bikin family nd Friend É—ina shine yawo? Nazata idan wani ya faÉ—a min haka kai me tsaya min ne har sai karfinka ya kare ashe kaima zagina kake abayana toh Allah ya isa min."
A fusace ya mike tsaye dole yasa ta rusuna kanta, murmushin takaici yayi sannan yace.
"Nine nake zaginki ko? Hafsat hmm ban miki alkawarin zama haka ba zan kara aure very soon dani kike batun."
"*Aureeeeeeee* fa kace na shiga uku na lalace, don Allah ka rufa min asiri baxan iya raba shimfiÉ—ana da wata mace ba, pls Ahmad zan gyara wallahi."
Raɓa gefenta yayi zai wucce maza tayi tasha gabanshi, a rikice ta fashe da kuka har da buga kafarta a kasa, faɗawa jikinshi tayi tana kuka.
Shiru yayi yana jin sautin kukanta har cikin ranshi, komawa bakin gado tayi, ta shiga bashi hakuri, tana kukan murmushi yayi sannan ya shiga niman hakkinshi, ɓata rai tayi tace.
"Ahmad! Don Allah karka wucce 30min wllahi jikina ciwo yake, na gaji."
"Hmmm! Kuma kika ce baki son kishiya toh gaskiya bazan iya 30min akanki na sauka ba dan lafiyata lau, jeki abinki ai aurene dai babu fashi."
Yana gama faÉ—ar haka ya mike zai gyara rigarshi ya bar É—akin, cikin sauri tace.
"Toh kazo kayi duk yanda yayi maka, amma don Allah karka matsa min boons ɗina wallahi zuɓewa zaiyi."
Baisan lokacin da ya fasheda dariya ba, wato ita damuwarta kar nononta ya zuɓe, *Ikon Allah*
yace,
Banza yayi da ita ya cigaba da murza nonuwar da bata kaunar ya taɓa, rike hannunshi tayi cikin wani irin murya tace.
"Don Allah kabar min nonuwana haka, ni bana son ana taɓa minsu."
Nan ma bai kulata ba ya cigaba da juyata son ranshi, sosai yake sarrafata har yakai ita da kanta take sake mika mishi kanta, bai wani jaba, ya isa birnin daÉ—inta inda yayita sara da suka ,son ranshi ganin yakusan gota awa guda yasa ta fara tureshi tare da kuka dakyar ya kyaleta ya shiga wanka, jinshi yake sayau kamar bashi ba, duk tulin gajiyar nan ya sauke mata yana fitowa ya sameta ashare share, sai kuka tace.
Ruwan hannunshi ya yarfa mata, kukanta ne ya tsananta tace.
"That's why i hate sex! Sabida baka bin mutum a nutsu sai kace ka sami kayan wankinka, dubi yanda boons É—ina yake ciwo, Wallahi kayiwa kanka."
Murmusa mata yayi cike da jin daÉ—i yace.
"Ai ba damuwa, tunda Allah ya bani abinda zan iya rike mace É—aya har huÉ—u toh miye a ciki rike abinki nima kuma naje nakaro sweetysixtty"
Dirowa tayi daga gadon ba kaya tsabar kishi ta iso gabanshi tace.
"Wallahi baka isa ka raba shimfiÉ—a da wata mace ba, Hafsat Mai Shanu bazata zauna da kishiya ba na rantse da girman Allah idan na barka ka rayu da wata mace bayan ni Allah ya tsine min albarka zaka sha mamakina."
"Da alamu kan tsinuwar Allah zai tabbata akanki tunda kika faÉ—i haka sai nayi auren kin daÉ—e bakiyi kome ba, Mahaukaciya kawai wacce batasan darajar aurenta ba."
Fita yayi da towel ɗin dan bakin ciki ya koma ɗakinshi ya kwanta dan ranshi ya kai kololuwar ɓaci, a gurguje yasaka kayanshi ya fito rass kaman baida damuwa, ya nufi gidansu dake, unguwarsu Mai Nasara.
****
Karfe takwas da rabi MaiNasara suka isa zaria, A samaru iyayenshi suke da zama, suna shiga gidan Huda ta fita da gudu tashiga gidan da sallamah.
"Assalamun Alaikumun! Ina Hajiyar Kano take ga Amaryan Marafa taso, Rukayyatu Yunus Mai Nasara Amarya Dr Alhj Muh'd Yunus Mai Nasara, Marafan Zazzau."
Rike k'ugunta tayi. Tana murmushi matan gidan ne suka shiga fitowa suna dariya barka da zuwa Amaryan Alhj Muh'd Marafa tayi mata, tana kallon Mai Nasara da ya jingina a bakin kofa hannunshi harÉ—e a kirjinshi, tace.
"A barka da zuwa! Alhj duk zuwan Amaryan Alhj yasa bamu san kashigo ba."
Murmushi yayi cikin girmamawa ya duka ya gaishe da ita, sannan ya shiga É—akinta ya zauna.
Cikin nutsuwa yace.
"Mama kilishi nasame ku lafiya, ya Alhaji da jikinshi dai."
"Alhamdulillah jikinshi yayi sauki, sai fatan afuwar niman afuwar Ubangiji, Ya matanka ? da mijina da kuma kishiyata?"
"Duk muna cikin koshin lafiya, basu san zamu zo ba shu yasa kika ganmu da huda da sun sani ai da, dasu za'ayo tafiyar."
Suna hira masu aikinta suna jera masa abin taɓawa,
"Aikuwa baka kyauta min, ba ga azumi ya kusa da fatan anan zasuyi sallah dan yace min doki zan saya mishi, har nabawa Barde kuÉ—in dokin za'a kawo mishi da kayan hawan dokin"
Ware idanu Mai Nasara yayi cike da mamaki yace.
"Mama Kilishi har biye mishi zaki, Sameer fa shekaranshi takwas ne ina shi ina doki."
Dariya tayi cikin dattako tace.
"Mai Nasara knn, Ai yaron da kaga yana da muradin abu matukar bai da fitina ka bashi, kuma ai bara yaga ɗanka yahau shine hankalinshi ya tashi faran shaddarshi sai da aka ɓata ta, sabida yaji haushi kuma, shima Uban wancan ɗanka ai sai da na musu tass, wai baisan Mijina nason doki ba ai,shine nace ya rike nashi ni zan saya mishi fara dan yace farin doki yake so."
Dariya sosai yayi yace.
"Mama kina taya ɓera ɓarna."
Jug É—in kunun tsamiya ya tsiyaya a kofi sannan ya saka sugar mi y'ay'a a cikin kunun ya sauka kafet ya fara ci a nutsu, mikewa tayi tafita zuwa É—akin Mahaifiyanshi ta idar da sallah tana sauraron kukan da huda take mata tare da korafin, abinda iyayenta sukewa Daddynta, daga bakin kofa ta tsaya bayan ta É—aga labule huda tace.
"Hajiya Daddy baya farin ciki sai yazo nan, ni dama ki kirasu ki musu faÉ—a ko zasu daina mishi abinda suke yi."
Da sallama Mama kilishi ta shiga É—ago huda tayi, cikin nutsuwa tace.
"Jeki gurin Daddynki ki karya amma ki goge kukanki"
Share fuskarta tayi, cike da zolaya Mama kilishi tace.
"Yawwa Matar Marafa, da alamu bana nice zan baki kujeran Umrah dan banga Mijinki na sonki ba,"
Dariya Huda tayi sannan tace.
"Wai baki da labarin ya saya min Tap ne, har da computer xauna a gurin sai na aureshi zaki san da karfina na shigo."
"Hmmm! Jeki karya zamuyi gasar kyau a gidan nan zan nuna miki dani Alhaji yake."
Fita huda tayi tana dariya, zuwa falon Mama kilishi.
Zama Mama kilishi tayi a nutse, tare da sauke ajiyar zuciya, murmushi Mahaifiyar Mai Nasara tayi mata sannan tace.
"Kinji abinda kishiyarki take faÉ—a ko Rukayyah."
"Wallahi naji, abinda yake damuna ynx ko zai kara aurene?"
Inji Mama Kilishi,
Murmushi Mahaifiyarshi tayi sannan ta gyara zamanta tace.
"Kara auren bashi bane mafita, abunda zamu masa shine addu'a dan ni har yanzun banga alamar sauyi a tare da shi ba, sai yana tare da Yaranshi, kuma bana jin matarshi tana kusadamu dan nasha mafarki akan matar da zata.
Akan matar da zata zame mishi haske, kuma kinga yanayinshi yana da tsatsaran ra'ayi duk ya haÉ—an nunawa Sa'a taya zai fahimci kulawa bayan kowacce tana da abinda yasha kanta basu da lokacinshi, Hmm Allah ya kyauta."
"Amin" Mama tace,
Jikinta a sanyayye can tace.
"Ni ina tunanin kodan baya kusadamu ne, kinga yanda yake cin abinci kuwa, kaiii Allah ya kyauta."
"Hmmm! Eh toh dukda haka, amma Ya zaɓa mana abinda yafi alkhair."
Haka suka cigaba da tattaunawa har Mai Nasara ya shigo, mikewa Mama kilishi tayi tabasu guri zama yayi kusada Mahaifiyarshi, yace.
"Ina kwana Hajiya"
"Lafiya lau,"
Yanda yayi gaisuwar a takaice haka, itama ta amsa mishi sabida kunyar É—an fari, bata iya sake jikinta dashi amma tana jin zafin abinda matanshi ke mishi har da Aneesa yar Kaninta,
Zaman shiru sukayi dukkansu har Huda tashigo ta buwaye su da hayaniya, mikewa yayi ya É—auki wani key dake saman show glass É—inta ya buÉ—e É—akin dake cikin falon, kallonshi Huda tayi cike ds son surutu tace.
"Daddy!!"
Juyowa yayi agajiye da hayaniyarta tace.
"Kardai barci zakayi ni kuma ina son zuwa gurin Marafa."
Lumshe idanunshi yayi yana jinjinawa wanda zai auri Huda, dakyar yace.
"Don Allah princess jeki drvn yakai ki, na gaji sosai."
Mikewa tayi ta É—auki side bag É—inta tace.
"Ok Bye, hajiya mi zan sayo miki?"
"Ke tafi can magananiya."
Inji Hajiya knn, fita tayi tana dariya, har wajen gidan,
Shigewa ɗakin yayi ya kwanta, taɓe baki Hajiyarshi tayi cike da mamaki wato hali zanen dutse, halinshi ba iyakan mutane tsiraru yakewa ba, har da Yaranshi toh ai dole yasamu matsala da matanshi suma dake shashashune basu san yanda zasu bi dashi ba.
Haka ta ɓata lokaci tana nazarin halayar ɗanta da matanshi tana niman ta ina mafitar take.
***
A nutse muka ka dawo gida, dukda tulin gajiyar dake bibiyarmu dan dakafa muka shafo, daga makarantarmu, wai ma da zamu tafi a napep dawowa kuma asayidarmu, ga rana da ake tsulawa ajiyar zuciya na sauke lokacin da muka shiga harabar gidanmu, ganin motar Aunty Shukra da na Aunty Hamdiyya.
Da gudu khalifa ya fito ganinmu yasa shi komawa da sauri tsabar k'iwuya, Dariya Rahila tasaka tace.
"Baby Khalifa, ko kuntuna maganarmu na daren jiya..."
Kafin ta kai aya na shige a guje Rahima itama ta rufa min, dariya take lokacin da taga mun zaune muna sunne kai, tace.
"Annamimai, wallahi tunda kuka nuna min kuna jin kunya sai na cire muka kafin mu bar gidan nan"
Kasa kasa take maganarta wanda iya mune zamu jita, mikewa nayi na shige ɗakin Maman Amarya shewa tasaka, har da buga cinyarta, da sallama a bakina na shiga ɗakin Aunty Shema'u, da sauran Yaran gidanmu mata, har da Aunty Gausiya, zuɓewa nayi a jikin Aunty Hamdiyya ina dariya, waya take muryanta kasa kasa, idan baka ga wayar ba sai ka rantse ba waya take ba, kurawa bakinta ido nayi yanda take motsawa.
"De Aunty Hamdiyyarmu knn, kanwar sharuhkhan yayar Amisha sharma, irin wanga luv É—in Aradu ko uwar gulmar da ta zuba miki ido bata san mikike cewa ba, Allah zan zo gidanki É—aukar class."
Katse wayar tayi ta wawuro wani laida ta wurgawa Rahilah, dariya Auntys É—inmu suka saka basu É—aya ba, har da Mama da take gadonta,
"Rahima É—auki kayan can ki kaiwa Ummarku, ni sun isheni"
Mikewa Rahimah tayi ta shiga É—aukar kayan fruit É—in da aka kawo can idanun Rahilah ya faÉ—a kan Ayaba, É—auka tayi ta gutsura, daga jikim uwar haÉ—a ido mukayi da ita aikuwa ta kashe min ido da sauri na É—auke kaina, daga gareta dan na lura iskanci take ji a ranta.
Kallonmu Aunty Shema'u tayi tace.
"Mama wai yaran nan basu da tsayayyune, ko jiya sai da Hayatu mukayi magana dashi, wai ana ta binshi akan ana niman izini akan su saura kwanaki su gama, scndry amma har ynx babu samaruka,"
Dariya Mama tayi cikin jin daÉ—i, tace.
"Yan ukuna har ynx Allah bai kawo musu mazaje ba, sai dai ina da Yakinin mazajensu suna hanya, toh da kike maganarki shema'u yaran nawa suke, sha bakwai ne fa da watanin biyar, kuma ai koke a sha tara malam ya aurar dake, sai jariraina ne za'a saka musu ido,"
Da dariya Rahilah tabar É—akin zuwa É—akinmu na yan mata, tasamu na cire kayana ina jiran rahimah tafito wanka, sai gata rike da ayabar tana min bayani tace.
"Kinsan lokacin da aka sani a zubar gado fans ina jin ana banana banana, Yaseen sai nazata nacine, asheeeee"
Mikewa nayi nabar É—akin babu shiri, dariya tasake har da rike cikinta, Rahimah da ta gama wanka ta kasa fitowa tsabar, mun gaji da iskancinta.
Can tayi shahadar kuÉ—a ta fito, suna haÉ—a ido ta É—aga mata gira, dake ita rahimah tana da sauri kuka take ta fashe da kuka tace.
"Wallahi sai na kai karanki."
Fuuuuu tafita, kiciɓis suka yi da Umma cikin shashekar kuka tace.
"Umma kinga Rahilah ko! Ta addambemu wallahi ku mata addu'a ko Allah zai aiko mata shirya."
Duk Yayunmu suka fito, sai kallonsu ake ita rahilah dariya yaci karfinta, ke Rahimah kuka, sai da Umma ta daka musu tsawa sannan tace.
"Bana son shiririta wucce ku bani guri."
Sunsun suka wucce, suna shiga É—aki, aunty shukra tana bin bayansu, a bakin kofar ta tsaya tana jin dariyar Rahilah tace.
"Mi yasa baki ce ina kiran Banana bane, Allah da gske yaren novel ne, ki ji sunce joy stic.."
"Rahilahhhhhh" a firgice ta yarda ayabar, tura kofar Aunty shukra tayi tana mata wani irin kallo daga sama zuwa kasa.
"Kinsan abinda kike kira kuwa, gaban ɗa namiji a ina kika taɓa, gani yau zanci kaniyar." take jikinsu ya ɗauki rawa, tace.
"Don Allah Aunty kiyi hkr wallahi ban san wani abu akanshi ba, na rantse miki da Allah nima a online nake ji a novel Aunty ki rufa min asiri kiyarda dani bansan kome ba."
BuÉ—e kofa tayi ta kwala min kira da sauri na fito, na shiga É—akin, nan ta shiga mana tambaya da bin didiginmu har da kwanakin da muke Period É—inmu, kaii karshe cewa tayi sai ta duba kasarmu zata yarda dake Nurse a nan kaduna a wani prvt hospital take aiki kuma ba laifi babba ce, a gurin aikinta kuka nake cike da tashin hankali nace.
"Aunty Yau na fara bin month don Allah ki yarda damu bamu san kome ba "
Ganin yanda muka gigice yasa jikinta sanyi faɗa tayi mana sosai sannan ta karɓi wayar ta goge Whatsp ɗin ciki da face book, tace.
"Idan nasake kamaku kuna irin wannan maganar a kunen malam wallahi."
Cikin rarrashi tayi mana nasiha sosai wanda ya shiga jikinmu, tace.
"Wayarku sabida karatu da wasu uzuri aka saya muku bawai dan ku lalace ba, idan da a gidan mazajenku kuke wallahi bazan taɓa damuwa da ku ba, don Allah ku rufa mana asiri mu aurar daku, lafiya aikuna jin yanda ake sukar iyayenmu akan gausiya don Allah ku zame mana jakadu na kwarai."
Bamu iya kome ba, sai gyaÉ—a kai kaman kadangaru a jikin bango,(lolx kun tuna inna wuro kuwa)
Fita tayi tabarmu a É—akin bayan ta bimu da addu'a shiriya,...
*****
"Hello Adda Nafi'a bazan sami zuwa wunin gidansu Sailuba ba, sabida Ahmad ya dawo, amma ki karɓa min nawa."
Daga can ɓangare aka " kutt yanzun zama zakiyi dan yana gari dalla kifito shi yarone da zaki bashi nono, a gidan common ma dear ki zo."
"Taɓ akan haka kina jinshi yana ikirarin kara aure sai na fito, bikin wasu na lalata nawa kicewa sailuba tayi hakuri, da baya gari zan zo amma ynx yana gari, nasan mi yake shirya min, tunda Yan uwanshi basa zuwa ko sunzo koransu nake da masifana kawai ki bata hakuri."
"Wai nikam yaushe kika koma haka, ne wato namiji yafi, bikin besty frnd É—inki "
"Ai bashi yafita ba, kishiyar da yake ikirarin zai min tafita muni a idanuna kinga sai an jima dan É—azun yagama f**ck É—ina son ranshi boons É—ina har ynx ciwo na suke min, yanzun zansan yanda zan shawo kan kayana clear."
Tana kai aya ta datse kiran, cike da takaici ta mike zuwa ban É—aki wanka tayi sosai, har ynx tana jin zogin kirjinta sunce towel É—in tayi cikin nutsuwa taga yanda bakin nipples É—inta sukayi jajjur, dake fara ce, tsaki tayi tace.
"Banza mayye kawai, ko Jannart bata cinye min bakin nono haka ba."
Shiryawa tayi cikin riga da skirt na lace, purple tayi kyau ba laifi kitchen ta shiga tayi musu tuwo miyar wake, wanda yaji kifi da nama, a leda ta É—aure tuwon ta kawo table ta ajiye sannan ta koma É—aki tasake wanka sosai, ta canza kaya, tafito.
Zama tayi a falo ta kunna kayan kallo, wayarta da yake kashe tun jiya ta kunna a can tashiga niman inda zai É—auke mata kewa.
Mbc bollywood ta saka, tana kaiwa suna fara hoob Ghaad, nan tasamu ya É—auke hankalinta, data wayarta ta buÉ—e a hankali sakon Whatsp ya fara shigo mata kafin ta fara ganin na IG, Whatsp ta buÉ—e ta cikaro da hidimar bakin da suke yanda ake shagali, kwalla ne ya fara bin fuskarta,
A hankali ta fashe da kuka dan har jin kafarta tayi yana mintsininta, Ig ta buÉ—e anan ta É—aura hannunta akanta ta fashe da wani irin kuka zaka rantse sakon mutuwa ta gani a'a tsabar shagali ya wucceta ne, take bakin ciki fushine ya cika zuciyarta yau ita ko Ahmad.
****
Kallon Rahilah mukayi sannan muka fashe da dariya cikin zolaya nace.
"Don Allah yaren novel nike son ki min."
Kwanciya tayi, daga ita sai zanin kirji tayi rigingine juya kanta tayi tana murmushi tace.
"Kuyi lokacinkune, zan kamaku bebs"
Zama nayi akan stool É—inmu ina duba chemstry, dariya mukayi tashi tayi ta zauna, tana kallonmu tace.
"Wai shin dariya nake baku ko?"
Girgiza mata kai mu kayi nace.
"A'a baki bamu dariya, kawsi muna mamakin duk rashin kunyarki da bakinki daga ance za'a faÉ—awa Umma da Malam duk kin gigice sai kuka kike kina yarfe hannunki, hahahah."
Dariya Rahimah tayi cike da tsokana haka muka hanata sakat, sai da ta dawo mana da halinta dan ba tare da mun ankara ba ta zare xaninta tace.
"Zafi nake ji."
Da gudu muka fita daga ɗakin, gyara zaman zani ta tayi, ta shiga ban ɗaki wanka tayi ta fito sannan ta saka, doguwar riga tafito, tsakar gida ta karɓi busar shinkafan da Umma take nima ajiye buƙ ɗin nayi, na karɓi aikin yin miya, munayi muna hira.
"Maryam Sajidah kin kaiwa Hajiya Falmata hand out É—in nan kuwa."
A raxane na ɗago kai nayi cike da tsoro dan Umma yanzun zata balbaleka, sake robar da ake ajiye garin kuɓewa nayi, na fito daga ɗakin girkin a tsorace ina yarfe hannuna nace.
"Wallah.."
"Wallahi kin manta ko? Toh ai yayi miki kyau sai ku tashi ki ɗauko ɗari biyu ku kai mata, dan yau zatayi amfani dashi sokuwa kawao kuma ki kwashe min garin kuɓewana kafin na raɗeki........
\(-ㅂ-)/ ♥ ♥ ♥
'''Ita Rayuwa saukine da ita É—auketa yanda ka ganta'''
[4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
*BOOK ONE👈*
*Page.5*
Jikina na rawa na kwashe garin kuɓewar sama sama, na mayar cikin robar na rufe kallona umma tayi cike da mamaki yanda Allah ya ɗaura min tsoron jaraba, gashi na iya laifi amma cikina cike ya da tsoro, bani ɗaya ba harsu Rahilah haka muke da tsoron kata'i.
Da sauri nabar kitchen É—in zuwa É—akinmu, na É—auko sakonta na fito kallonsu Rahilah nayi cikin nutsuwa nace.
"Jiranku nake kar lokaci ya kure."
"Amma dai kya jira na gama sai mutafi ko?" tace min,
Ina zaune ina jiranta har ta wanke shinkafar tuwon, ta jika Rahima tana gurin Mama dan ba zata bimu ba,
Da sauri muka fito ni ina sanye da Nikk'af ita kuma taki sakawa, muna tafiya muna hira har muka fito daga unguwarmu, abin hawa muka tara muka faÉ—a mishi sunan unguwar da zai kaimu, ba tare da wani gardama ba ya kwashemu zuwa unguwar,
A kofar gidan aka saukemu, unguwar sabon gurine dan kamar manyan mutane ne, suka sayi filayen, tura get É—in mukayi da sallama, mai gadin gidan ne ya mike gaisheshi mukayi, sannan nace.
"Malam hajiya tana gida kuwa?"
"Eh tana ciki," ya bamu amsa a takaice.
Godiya muka mishi sannan muka shiga gidan da sallama abakinku, duk suna falo a zaune da murmushi ta amsa mana tana cewa.
"Yau nice da manyan baki haka? Malama Rahilah tare da Malama Maryam Sajida barkanku da zuwa."
Ture kanshi tayi a cinyarta tace.
"Aman! Tashi bana son shirme kazo ka min bake bake akan cinya da Allah ya baka haihu ai da jikokina zan É—auka tashi nayi bakine."
Dakyar ya buÉ—e idanunshi tar akan Rahilah, gyara kwanciyarshi yayi ya sake lumshe idanunshi, wani bakon yanayi yake ji na daban.
"Ina wuni Hajiya, Ya gida" Na gaida hajiya falmata.
"Lafiya lau, ya Malama Hasina? Da jikin Malama Atika."
"Alhamdulillah, humm dama aikinkine umma ta bani toh na manta ne dan tun safe ta bini na kawo miki, amma sai na lura kaman baki zo ba." na faÉ—i haka a takaice,
"Eh wallahi mai gidane ya dawo, jiya toh kuma sauran Yan matan da nake bari suna makaranta shi ya hanani zuwa."
Jinjina kaina nayi sannan na buÉ—e jakar makarantana na fito mata dashi, na mika mata tare da mikewa zamu bar gidan,
"A'a da wuri haka nagode, amma ga aikinta nakice mata inji Iyayen Zakiya, daga zari'a suna gayyatarta walimah auren zakiya naso da naje yau da kaina zan bata sakon, amma ki bata hakuri bikin saura sati biyu."
Ture kanshi tayi akan cinyarta aikuwa ya tura bakin da cewa.
"Mami zata karya min wuya, tun bada ga jikokinta ba."
Juyawa yayi ya tsare Rahilah da ido, itakan bata san yanayi ba dan game take a wayarta.
Ni kuwa mamakin yanda yake iya kallon mutune haka ya bani, basar da abin nayi na cigaba da leka game É—in rahilah muna magana kasa kasa, tare da sake dariya.
Fitowarta yasa muka mike, mika mana wani jaka tayi, me É—auke da tambarin Wani mall na dubai, sai ta sake bamu aikar umma shima a wani jaka daban tace.
"Wannan na farkon nakune ku uku, wannan kuma na Malama Hasina ita da Malama Atika, akwai katin bikin a ciki, idan nasami shigowa gobe zan mata bayani, ga wannan ku rike kuÉ—in napep."
K'in karɓan kuɗin mukayi cike da kunya, Rahilah tace.
"A'a don Allah ki barshi faÉ—a umma zata mana, kiyi hakuri,"
"Lallai kuwa toh ku zauna babu inda zaku je tunda bazaku amsa ba." ta faÉ—a mana hk.
Babu yanda mukayi haka muka karɓa kaman zamuyi kuka, godiya muka mata sannan muka bar gidan.
Sai a lokacin ya buÉ—e idanunshi ya gyara kwanciyarshi, yace.
"Mamie!"
Sai kuma yayi shiru bai kuma magana ba, tasan halinshi shi yasa tace.
"Yaran Malamarmu ne, ita mai nikk'af a fuska itace maryam Sajida, sai ita É—ayar Yar kishiyar malama ce, Rahilah"
Gyara kwanciyarshi yayi ya cigaba da lumshe idanunshi, sautin muryan Rahila na yawo a kunnenshi, juya bayanshi ya saka hannunshi a kunnensa yana yaki da zuciyarshi.
*Ina dukkansu ma yaudaranw basu san kome ba sai kyalkyale banza awaje da zaran sun shiga ciki su xama kaman jakuna*
Hira sukayi sama sama har Mahaifinshi ya shiga, Dr Mahmud Mandara, zama yayi cikin nutsuwa tare da zubawa Aman ido cikin harshen shuwa yake tambayar, Hajiya Falmata mike damunshi.
Dariya tayi tace.
"Hali a jikin rai, kazamar matarshi yake tunawa."
Juyowa yayi cike da jin ba daÉ—i yace.
"Kaiii Mamie In-law É—inki ce fa, itace kazama, toh ki nemo min mi tsafta."
Dariya Dr Mandara yayi kamar me yace.
"Falmata kinji ba, yana kalubalartaki na kiran Hindu kazama, toh ni dai babu ruwa."
Mikewa zai bar falon,
"Aman ashe cigaban da kuka samu kenan bamu sani ba, É—azun Alhaji Muh'd Yunus yake faÉ—a min ds muka haÉ—u a fadar zazzau, wai gwnatin naija tabarku ku buÉ—e kamanin software."
Murmushi Aman yayi cike da jin daÉ—i. Yace.
"Abba Nasaran ba tamu bace mu ɗaya, jigon Nasaran Mai Nasarane, Abba kaga kuɗin da ya narka ne, kashi 59% na shine kashi 20% nawa, 21% na Ahmad Zailani Bature, Abba da zuwanmu Dubai kome ya rigada ya tsara, babu abinda muka ɓatar namu, Ya Allah ka jagoranci al'amuran Yunus Mai Nasara,"
"Amin" Iyayenshi suka ce, nan yake warware musu halayar Mai Nasara,
Cike da jin daÉ—i sukayita samu su albarka.
****
Karfe uku, na rana ya isa garin katsina, a jirgi yan kasuwa dama drvn gidansu yasan da xuwanshi, ba tare da bata lokaci ba ya isa inda drvn yake, jikin drvn na rawa yazo ya buÉ—e mishi kofar motan, yana shiga ya koma gurinshi ya zauna yana cewa.
"Barka da zuwa Yallaɓai, ya hanya."
"Alhamdulillah Malam Nuhu ya iyalanka."
"Muna lafiya, barka da zuwa ashe karaman madam tasan zaka zo shine take ta murna."
Murmushi Ahmad yayi har suka isa dutse tsafe quarts, inda gidan Ambasada Alhaji Zailani Bature,
Kunna kan motar yayi lokacin da aka buÉ—e tangamemen get É—in gidan ya nausa hancin Motar ciki, tunds suka ga mai gadin basu ga kowa ba, mai gadin na rufe kofar shima yabar gurin,
A hankali suka fito ya kwashi wayoyinshi da jakar computer É—inshi yayi cikin gidan.
Yana tura kofa, balloon na fashewa akanshi take wasu kananun abubuwa masu kyali suka zobo mishi,
Yana cikin mamakin haka suka shiga,wakar karin shekara suka shiga mishi, cike da mamaki yaga Yarshi rike da,cake yar kimanin shekara uku,.
"Happy Birth Day Dadda."
Durkusawa yayi gabanta, ya hure wutar jikin cake É—in sannan yace.
"Thank kyau My ChuChu."
Yan uwanshi suka shiga murna da shewa, godiya yayi musu ya É—aga kanshi step inda yake jin takun Mahaifiyarsu sanye take da doguwar rigar super wax, hannunta na dama rike da, casbi da 40 rabbana,
Takawa yayi har inda take, ya É—aura kanshi a kafaÉ—arta, suka sauko tare.
Zama tayi a kujeran mai cin mutane uku, zuwanshi katsina yasashi manta wasu abubuwan ns ɓacin rai da ya kunso, a gurin Gimbiyarshi hafsat.
Sukayi kanenshi aka yanka cake, aka kaiwa masu aikin gidan da akayi murnan tare dasu, sai da suka nutsu ya kalle Mahaifiyarshi yace.
"Ummi !"
Zuba mishi ido tayi cikin nutsuwa tace.
"Ina jinka Deedat"
"Ummi auren zan kara."
Yanda yayi magana a sanyayya É—auka baida gaskiyane,
Tausayi da soyayyar É—anta, suka mata diran mikiya, san bata son ta tursassashi, akan abinda Matarsa take musu dan a haka ma bashiri suke ba, ina kuma ina ta goya mishi baya yayi aure murmushi tayi irin tasu ta manyan tace.
"Idan babu damuwa kayi hakuri mana, duk abinda hakuri bai bada ba, toh rashinsa bazai bada ba ka mata uzuri har zuwa nan da wani lokaci, idan bata sauya ba kana da damar yin kome."
Shiru yayi ya rasa yanda zai mata bayanin halin da yake ciki,musaman yanda rena danginshi da shi kanshi, rike chuchu yayi yana kallonta cike da tausayi kiran sallah yasasi zuwa masalacin dake jikin gidan.
****
"Toh Yau matarce a zaria, lallai abu yayi kyau, mi kika kawo na É—aurenmu."
Ware ido huda tayi tana dariya tace.
"Alhaji nice ma zan kawo maka, kayan auren taɓ na fasa."
Dariya suka sannan ya kalleta yace.
"Kije gida ina zuwa, kinji."
Haka Alhaji Muh'd ya turo Huda gida.
****
Fitowa Fareeda tayi daga tayi ta rike da wayarta, akunne waya take akan kayanta da suke da da shigowa daga, lagos.
"Allah Managa baxan baku ba ai wanca da na baku biyani kuɗina ba, taɓ kuyi hakuri kawai wannan karan nima kayan bazu zo min da sauki ba, balle na bada bashin da bazai fito ba."
Tana gama faÉ—ar haka ta kashe wayarta kallon Hasana tayi, tace.
"Sameer bangashi ya fito ba,"
"Ai tun É—azun ya tashi yake tambayarmu ina Yayarshi shine muka ce mishi sun tafi zaria da alhaji shine ya koma ciki yana kuka."
Tsaki Fareeda tayi cike da jin haushin tafiyar da Mai Nasara yayi da huda ba tare da Sameer ba ai ko babu kome, Sameer É—in shine magajinshi na gaba, ba Y'a mace ba dan gidan wani zata.
D'akin yaran ta wucce ta sameshi yanawa Mufida rashin kunya dake itama bata da hakuri ta sauko ta make shi, tun daga bakin kofa take jin muryanshi da sauri, ta isa É—akin tasami fuskarshi tayi ja.
Gashi bakinshi bai mutu ba, sai zagin mufidar yake, da cewa.
"Shegiya muguwa, jaka Allah ya isa min, azaluma."
Ita kuwa da zuciya ya ciwota taje har gabanshi ta wanke mishi fuska da mari, sai akan idanun uwar "kam uba" inji Fareeda,
Ko ajikin Mufida, ta koma bakin gadonta ta zauna "keeee Uban mi yayi miki kike dukanshi kaman jaki dan uwarki."
Mufida bata da kunya yar shekara goma amma rashin kunyarta ya fi karfinta dan tsabar ta haÉ—a abubuwa biyu daga iyayenta miskilanci daga uba mulki daga uwarta, ita a rayuwatar tana son bada oda kuma sau É—aya take magana, na biyu dukkane idan kuma babbane toh duk maganar da ta sauka a harshenta shi take faÉ—a mishi, dan haka da fareeda ta zageta É—ago idanunta tayi farare kafin tace mata.
"Ki tambayi rashin tarbiya."
Tana faɗa mata haka ta juya tayi kwanciyarta take ran Fareeda ya ɓaci ta fincikota ta tsinketa da mari, wanda yaja hancinta zubda jini dan tana haɓɓo.
"Dan Ubanki kika ce naje na tambayi rashin tarbiya dani dake waye bashi tarbiya."
D'ago kanta tayi cikin nutsuwa ta share hancinta tace.
"Ki sake min rigana."
Yanda tayi maganar kaɗai abin mamakine dan idanunta sunyi ja kamar wata babba, amma babu ko ɗigon hawaye asalima, hucci take tsabar ɓacin rai,
Fita tayi daga É—akin zuwa sider É—in Uwarta tana uwar É—aka yanda Mai Nasara yabarta haka take a kwance,
Ba sallama ta shiga cikin kuka da batayi a ko ina ba sai a gaban uwar take faÉ—a mata abinda Yadikonta tayi mata,
Abin takaici ka É—ibo damuwarka kazo inda za'a share maka kwalla amma sai uwar ta kalleta ta gyara kwanciya sannan tace.
"Fita ki bani guri bacci nake ji."
Zaro ido yarimyar tayi cike da bakin ciki ta suri wayar Uwar tafita da shi, tana ganinta amma tsabar mulki ya hanata magana, Mufida kuwa layin Uban ta kira, yana kwance a É—akinshi na zaria ta tsalla mishi ihu da ya É—auka tare da kururuwa tace.
"Daddy Maman Samee ta fasa min hancina, har yana jini sannan ta zageni wai Ubana mara zuciya, ko kai bazata ragawa ba kuma sai tasa ka daina sonmu, aimu Matane kafi son Samee akanmu, mu É—in banza mu É—in wofi dan baka sonmu."
"Ya isa Mamana gani nan zuwa kinji."..
Yace mata,
Kashe kiran tayi Laraba da Hasana suka kallon yanda Mufida ta haÉ—a bom lokaci guda.
Zuwa É—akin uwar tayi ta ajiye mata wayarta sannan ta fita.
.......
Takarkacen shi ya haÉ—a yayo waje, É—akin Mama kilishi ya leka yace.
"Mama zan tafi, munyi waya da Alhaji taso muje Huda."
"Daddy lafiya? Zamu koma yau ba kace sai gobe ba." inji huda kamar zatayi kuka,
"Eh toh muje Mufi takirani tana kuka, muje dai next week zan kawoki ki kwana biyu."
Tana jin yace Mufi taji ranta ya ɓaci ɗakin hajiya kilishi ta shiga ta ɗauko kayanshi suka fito, lokacin Hajiyarshi ta fito har kasa ya durkusa ya faɗa mata tafiyar Allah ya kiyaye hanyan tace mishi,
Mikewa yayi suka bar cikin gidan da rakiyar Mama kilishi, mikawa Huda wani leda tayi me É—auke da kayan kwalliya da tarkacen mata tace
"Mai Nasara karka kawota sai sati na sama, akwai bikin da zamuyi Yar gidan Yaya galadima zata auri muttak'an mai martaɓa, kaga sai taxo ayi bikin da ita dan har nasa a mata ankon fitar bikin."
"Toh Mama." ya ce mata a takaice.
Shafa kan huda tayi wacce tayi tace.
"Kishiya ki min dariya mana."..
Murmushi Huda tayi tace.
"Nagode granMah, Allah yakara buÉ—i da lafiya ya kara soyayyarki da me farin gashinki."
Dariya Hajiya tayu tana musu bye da hannunta, tunda suka bar gidan ta kauda kanta ta zubawa gefenta ido, yana sane fushi tayi amma tsabar baida lokacin rarrashinta ya kyaleta ya cigaba da tukinta.
Huda yarinyace karama amma tana da wani irin kaifin tunani, nazarin mahaifinsu da gidansu take, sam bai bai amshi sunanshi na magidanci ba, kowacce rayuwarta take tsullawa son ranta, dole asamu wcce zata sauya mishi alkibila dan duk cikinsu babu wacce zata iya wannan aikin, kwalla ne ya zuɓo mata tasa hannu zata goge ya mika mata tissue karɓa tayi ta goge, ahankali tace.
"Thanks."
Sai yaji ba daÉ—i, riko kafaÉ—arta yayi, a hankali ya furta kalmar kaman baya son faÉ—ar kalman yace.
"Sorry."
D'ago kai tayi ta sakw murmushi wanda ya bayyana tsantsar kaman da take da Uban tace.
"Is ok."
Basu shigo gida ba, sai da magrib masalaci ya wucce ita kuma ta kwashi kayanshi da taimakon drvn suka shiga dashi cikin gida,
Kallon Sameer da yake ta tsalle tsalle,akan kujeru tayi ta kauda kanta, É—akinshi ta kai mishi kayanshi sannan ta wucce É—akinsu, Mufida na zaune da kayan da jinin ya bata gana kan hancinta, da ta bushe kallo É—aya sukawa juna kowacce ta basar,
Ban É—aki Huda tashiga tayi wanka da alola, tazo ta gabatar da sallah.
.......
Bayan isha....
Zaune suke akan gurin cin abinci, baka jin kome sai karan cokala, suna gama cin abinci, kallesu dukkansu yace.
"Ina nimanku, Huda ki kira min Mufida."
Tunda ya faÉ—i haka bai kuma bin takansu ba ya wucce gefenshi, Huda ta mike itama, sai matan kowacce ta koma gefenta ta kintsa sannan suka nufi falonshi yana kishingiÉ—e, sanye da farin wando yadin maza sai rigarshi itama faran har kana hango farin shimin da yasaka ta ciki,
Zama sukayi a kan kujera, Mufida na shigowa ta zauna a gabanshi, ɗago kanshi yayi ya kallesu, sannan ya kalli kafet ɗin, da yake malalle a falon, ko ba'a faɗa musu ba, sunsan mi yake nufi, sauka sukayi kowacce ranta a ɓace musaman Balkisu wacce take ganin kamar ya haɗata da sauran matanshine,
Manta da tasharsu yayi ya cigaba da aikin gabanshi, har kusan tara, Mufida tace.
"Daddy Barci nake ji"
"Ok mi ya faru da bana nan."
Ya jefa mata tambayar, raurau tayi da idanunta, nan ta kwashe karya da gaskiya ta faÉ—a mishi, sannan har da shaidunta na an fasa mata hanci,
BuÉ—e baki fareeda tayi cike da mamakin yarinyar da aka haifeta a gabanta itace ta kula mata zarge,
"Tashi kije sai da safe Matar Alhajina" yace mata,
Tana fita ya juye musu kwandon bala'i dan akan yaranshi baida sauki, har yana ikirarin sake mata akan Yaranshi.
Abin da yabawa Balkisu haushi ta mike, cikin isa tace.
"Ai magana ya kare, suna gams hutu zasu koma bodin babu yar da zata sani ɓacin rai da ciwon kai."
Fita tayi tabar musu falon cikin masifa Fareeda ta mike jikinta na tsuma, tace.
"Kace bamu da amfani.""
Bai saurarresu ba ya cigaba da aikinshi ila iyaka su hanashi hakkinshi dake kansu suje ya hakura dashi, dariya ke cikin cikin Aneesah dan itama Mufida ta taɓa haɗa mata makirci har tayi yaji, dan sai da mai nasara ya kifa mata mari biyu. Shi yasa idan ba huda ba, Aneesah bata shiga hidimar yaranshi, har sameer ɗin ba kunyane dashi ba ynx zai zage mutum.
Suna gama fita ya zubawa nauran gabanshi ido, shi baiga wani abu me muni ba, a hukuincin shi asalima, duk uba nagari irin haka zai yanke,
(A tunanin ka ba Yunus)
****
Muna komawa gida muka baje abinda Hajiya falmata ta bamu, turaruka da humra ga kayan kwalliya, kallon Rahila nayi cikin nutsuwa nace.
"A novel kowa ya iya, make ove ko?"
Dariya Rahimah tasaka har da rike cikinta tace.
"Wallahi ke muguwa ce, wato kin tarfo Rahil...."
Shiru tayi tare da kallon kofar shigowa Aunty Gausiya ne da goyonta, batsal batsal muna ganinta sai da gabanmu ya faÉ—i, mikewa mukayi, tana rike da Aiman a hannunta bakin cikin ganinta yasa muka tattara muka shige É—akinmu,
Daga bakin kofa Malam Yace.
"Alhamdulillah kin kashe aurenki ba? Madalla zauna akwai É—akin Yan mata ki kutsa kanki cikinsu, Hasina !!!Atika!!"
Da sauri suka fito kowacce hankalinta tashe, yace.
"Daga Yau kar wata ta kuma shiga madafi girki, sannan yan matan gidan kar wata ta kuma fitowa aiki, su kwanta su huta Allah ya kawo musu sauki, Duk wani aiki ya rataya a wuyar gausiya, da fatan kun fahimce ni."
Gyaɗa kai sukayi, abin tausayi ɗan da kafi so shi ke wahalar da kai, juyawar da Mama Amarya zatayi sai zuɓewa tayi a gurin, "Wayyo Allah mama!"
Da gudu muka fito daga É—akin Malam da Umma suka isa kanta, a hargitse Rahilah ta tureta cikin tashin hankali tace.
"Karki taɓa mana Uwa, muguwa azaluma, mara imani kin kasheta burinki ya cika, idan ma maita kika ciy..."
Kifeta da mari Umma tayi cikin zafin rai tace.
"Kiyi min shiru."
"Bani ruwa Rahima?" malam yacewa Rahimah,
Har ture ture, muke nida Rahimah, muka kawo ruwan muna bashi ruwan ya shafa mata, a jiyar zuciya ta sauke, idanunta a rufe a hankali tace.
"Ku taimaka min na shiga É—akina."
Umma da Malam suka taimaka mata suka kaita É—aki, aka shimfiÉ—ata a gadonta zama mukayi muna mata fifita, sai ajiyar zuciya take saukewa,
D'akinmÆ´ Aunty gausiya ta zauna tana kuka, sai yanzun take dan danasanin kashe aurenta da tayi, gashi tun ba'a jekoina ba tafara kuka,
Tunda muka samu Mama Amarya tayi bacci, muka dawo ɗakinmu, ni da Rahilah muka koma ɗakin Umma Rahimah ta koma ɗakin Mama da zama haka muka mata watsewar zaɓi.
****,Aslinmu,
Mu yan kasar nijar ne, Malam da Umma, Asalin sunan Malam Omer Harzuka, É—an asalin Damagarane bazabarme ne, Gidansu malamai ne, a damagaran wanda ake ji dasu malam yana da yan'uwan shi nacan,
Rigimar cikin gida ya haÉ—ashi da Yan uwanshi, wanda haka yasashi yayi fushi yabar gida,
Malam shine babba a cikin gidan sai ya zamana a gidan É—akuna ukune, akwai É—akin Uwar gidan mahaifiyar Malam Mairama,sai Dakin Kyauta, sai dakin Halima wacce suke kira Hali dubu, Kakanmu malan Hayatu yana da yan kadarorinshi na kiwo, irinsu shanu, sai rakumai da tumakai,.
Gidansu suna yawa maza da mata,, É—akinsu Malam yana da kane, guda biyu yan biyune suma,
Dakinsu basu da wani fitina kamar sauran É—akunan, Hassana da Hussaina am musu aure acan nijar É—in amma suna zuwa mana.
Dalilin barinshi gida ya farune bayan auren Umma yar abokin Babanshi, inda kakanmu ya É—auki wasu daga cikin dabobinshi yabawa Malam, sai kanen suka tada rigima akan mi zai bada Omer su bai basu ba, faÉ—a yayi musu yace wannan kason da yabawa Omer yabashine dan rabonshine na kiwo da yake mishi.
Tunda suka ji haka sai sukayu shiru,dan Malam kaÉ—ai ke masa kiwon dabobin.
Bayan anyi haka da kwana biyu, aka samu ɓullowar cutar amai da gudawa wanda yayi sanadin rasuwar kakanmu.
Bayan rasuwarsa yan uwan malam suka buÉ—e mishi wuta, akan sai ya bada dabobinshi araba bai damu ba dake yaba son fitina, sai ya mika musu da aka raba ya É—auki Iya kakarmu da Umma suka bar nijar inda yazo maraÉ—i ya sai da dababinshi ya shiga motar katsina, daga sun zauna a katsina har na tsawon shekara, kafin ya dawo kaduna yazo ya kama haya, ya shiga makarantar markazi na malam mahmud gumi, dake yana da iliminshi tun can sai karatun bai bashi wahala ba.
A lokacine Umma tasami cikin Yaya Hayatu, cikin me matukar laulayi, ita da Iya sukayita fama har ta sauka lafiya,
Shagon saida litattafan addini ya buÉ—ea kasuwar barci, kuma sai Allah yasaka mishi luÉ—ifi a cikin shagon take ya bunkasa, Yaya nada shekara uku aka turashi madina yayi karatunshi acan,
Cike da farin ciki yazo ya faÉ—awa Umma da Iyarshi, aikuwa sukaita murna,, dake shi É—aya zai tafi sai yabar shagonshi ga yaronshi yana cirewasu Umma kuÉ—in abinci da na haya,
Allah cikin ikonshi Naziru yarike su Umma da Amana har tsawon shekara biyar kafin malam ya dawo lokacin shagon ya kara bunkasa, Naziru É—an nan kaduna ne, kuma maraya ne, amma mutune mai gaskiya da amana,
Bayan dawowar Malam ya maida Naziru makaranta dama bai gama scndry ba, dan yana aji biyu ya ajiye karatu gashi ynx yana niman shekaru ashirin, da buga buga malam ya turashi makaranta,
Dawowar malam aka sami cikin Aunty Shema'a, wacce cikinta baibawa umma wahala ba. Bayan haihuwar umma Malam ya fito da maganar karin aure Iya ce ta taushe Umma har aka kawo Mama Amarya,
Lokacin Aunty shema'u babu inda bata shiga, dan sai aka É—auki shekara É—aya da rabi kafin akayi auren, dukkansu malam ya kwashe ya zuba a makaranta high islamic,
Sun cire kishi a ransu sun rungume hidimar mijinsu, fiye da kima.
Watan Mama goma sha É—aya ta haifi Aunty Asma'u wacce take aure, a Abia mijinta ma'aikacin banki ne,
Aunty Asmau watanta goma sha uku, sai ga cikin Aunty Hamdiya wanda lokacin Umma kama da tsohon cikin Ya kabir wanda yake bautar kasan shi a Edo,
Mama na fama da karamin cikinta, sosai suke fama da kansu ga Uwar mijinsu. Da ba lafiya watan guda tsakani Umma ta haifi ya kabiru, sati biyu da haihuwarshi Iya ta rasu, sun kaÉ—u sosai har na tsawon wata biyu, ana haka akayiwa malam tallar gida a tudun wada layin yan kosai, ba tare da wani damuwa ba yaje yasayi gidan me É—auke da É—auka bakwai ciki da falo da ban É—aki guda uku, ciki É—aya É—aya, da ban É—aki guda biyu sai ciki É—aya babu ban É—aki a cikinsu sai a haraba, nan malam ya ajiyewa yaranshi maza,
Ciki biyun da ban É—aki na yara mata,
Bayan wani lokaci Mama ta haifi Hamdiya, lokaci Yaya kabir yayi kwari sosai, gidanmu ruwa biyune É—akin Umma mu bakakene sai É—akin Mama su kuma farare ne.
Sai da Aunty Hamdiya tayi shekara É—aya da wata biyar aka sami cikin Aunty Gausiya, tunda Umma tasami cikinta ciwon Asthma ya shigeta da an É—auka wank ciwo nadaban ne sai da aka tsananta bincike aka gano Asthma ce, dakyar dakyar cikin ya kai wata bakwai karshe tiyata aka mata, aka ciro babyn yar karama, umma ce ke hidima dasu har suka shekara dan Mama ciwo tayi sosai,.
Gashi gausiya ta tashi garau, sonda Mama ke nunawa Gausiya ya ɓaci tun bata da wayo har ta fahimci da zaran ta tsalla ihu Mama zata birkice, sai ta tsiro da fitina kala kala, ga faɗa da zagi haka Umma zata rufe ido ta zaneta, tun mama bata nuna bacin ranta har ta farawa Umma ba'a a wasa inda take cewa.
"Yaya da dai kin daina dukar zuciyar mamanta dan ji nake da ita kamar tsoka É—aya a miya."
Tunda ta faÉ—i haka umma ta kame hannunta a jikin yarinya amma kiri kiri, umma ta ware gausiya a cikin yara, tun malam bai fahimta ba har ya É—ago wariyar yayiwa Umma magana tace.
"Ita zata iya rike sauran yaran dan a hannunta aka haifesu ita kuma gausiya yar soce taje Uwarta ta riketa."
Suna haka kwatsam Mama tasami cikin shkura shima tasha wuya dan har cirewa aka so yi Allah bai nufa, aka haifeta lafiya,
Bayan shekaru ashirin cif, yaran umma huÉ—u har dani da sai na mama Amarya shida, bayan shekaru aka sami cikinmu inda aka haifeni bakwaini, su Rahilah sai da suka cika wataninsu cif, ina da wata huÉ—u aka haifesu, mune kananu dan yayunmu duk sun girma har ana batun aurar da Aunty Shema'u Yaya Hayat yana karatu a É—an fodio Uni.. Sokoto gausiya da shukra sune yan mata kananu,
Shema'u da Asma'u aka aurar dasu rana É—aya, Aunty Shema tana auren wani É—alibin Malam ne, sai mijin Asmau shima babanshi abokin malam ne,
Bayan shekara uku aka aurar da Hamdiya da iya kar yaran gidanmu scndry, daga nan magana ya kare,
Halayar gausiya ba daÉ—i, gashi sai rashin É—a'a take a unguwarmu, yayinda shukra tafita.
Haka suma suka cigaba da karatu, har suka gama scndry shukra ta sami wani malamin jami'a anan kasu ya fito nimanta,
Gausiya wani yaro ta makalewa, ganin tana shirin lalacewa Malam ya hanata fita ga fitsara da rashin mutunci, babu me shiga shirginta har muma kanenta, ganin idan akace xa'a jirata ɓata lokacine akayi bikin Aunty Shukra.
Lokacin da Yaya Hayat ya gama karatunshi na likitanci, ya dawo gida nan ya gano gausiya na fita ya kamata yayi mata mugun duka,
Ranar malam na kasuwa Naziru yazo mishi, ya zama babba malami shima yana koyarwa a A.b.u, cikin farin ciki suka zo gida yaci abinci.
Nan yake faÉ—awa Malam ai zuwanshi hutu yayan Mamanshi daga Maiduguri yazo ya É—aukeshi suka tafi can, dake suna da buÉ—i sai suka nima mishi takardu ya tafi sudan, har ya auri yar uwanshi bata jima da rasuwa ba gurin haihuwarta na uku, Malam ya tausaya mishi, ya tambaya Yaya hayat da shema'u anan malam ke faÉ—a mishi ai gidan ya cika, shigowa malam yayi ya faÉ—awa su Umma,
Komawa yayi gurinshi suka shigo gidan, inda farkon shigowarshi yayi tozali da Aunty gausiya,
Bayan anyi gaishe gaishe, akayi yaushe gamo, anan yake shaida musu Ai yaron shi babba sunan Malam ne ana kiranshi faruq, sai takwaran Iya Maryam,
Sosai malam yaji daÉ—i,, da zai tafi ya saukewa malam kayan masarufi,
Bayan sati biyu sai gashi nan yaxo ya gaida malam, wasa wasa ya maida gidanmu gurin zuwanshi, har karatun dare da na safiyar da ake, duk yana zuwa kai da yaga zai cutu ya fito ya faÉ—i abinda ke damunshi,
Malam yayi farin ciki, ya sami Umma da mana ya faÉ—a musu suma murna sukayi da aka faÉ—a mata katsaye tace.
"Lallai fa ni bana sonshi."
Babu wanda ya saurareta, har aka fara maganar tayi karfi, sannan Baban faruq ya fara zuwa gurinta duk fitarta sai ta mishi rashin ɗa'a har akayi auren cin mutunci da wulakanci, cikin yaranta rabone kawai ya ratsa dan sai sun raba hali ya gwada mata karfi yake karɓan hakkinshi sai rabo ta ratsa,
Gashi Allah ya haÉ—ata da munafukar makociya ita ke É—aurata Kan kome, bayan aurenta akayi bikin yaya shida matarsa da suke zaune a doctors quarts anan kaduna, har da yaransu biyu Hasina wacce suke kira da Afren sai Atika wacce suke kira da Ihsan,
Tunda aka fara maganar auren Aunty ciwon Mama ke tashi har zuwa yanzun da ta kaso auren,
.......
Cikin tausayawa na share kwallar dake bin fuskana. Bayan sallar isha muka sake lekata tana bacci sannan muka koma É—akin Umma.
****
Washi gari...
Muna tashi muka fito zamu fara aiki malam yace.
"Kuje mu kwanta, Gausiya ta fito."
Jikinta na rawa tafito ya fara aiki, dakyar Umma tashawo kan malam ya barta tayi abin karyawa muka ci, bamu zauna ba sai makaranta.
Koda muka dawo an gama abinci, zama mukayi abinmu ko kulata bamuyi ba, muna gama cin abinci muka kai mata kwanon gurin wanke wanke muka shige É—akin Mama , aka buÉ—e hira banu fito ba sai da azahar.
****
Kamar jiya yau ma shi yayi abin karyawa kuma ya cinye abinshi dan bata tashi, yana gamawa ya shiga É—akin motse jikinshi yana idarwa Ahmad ya kirashi a kune ya saka wayar can kasa makoshi yace.
"Barka angon Hafsat."
Yana sauke numfashi, dariya Ahmad yayi yace.
"Shege kana rage gajiyane na tsinke maka jin daÉ—inka toh idan kagama muna jiranka a officer."
Katse kiran Ahmad yayi a gurguje ya shirya sanye da bakin jeans da farin shirt an rubuta Armania mai dogon hannun.
Yana isa officer din Ahmad ya sakashi a gaba da dariya......
[4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
*BOOK ONE👈*
*Page.6*
"Yau wani ya hucce gajiyarshi akan wata toh sannu Allah yasa kwallon ya faÉ—a raga, nan da watannin muzo cikin shinkafa." Duka Aman ya kai mishi yana murmushi dan dama Ahmad ya fito É—an kazar kazar.
Kallon Agogon da ke ɗaure a tsintsiyar hannunshi yayi, kafin ya ɗago kai taɓe baki yayi cikin nutsuwa yace.
"Wannan mutumin kome sai yasaka mana african time ne."
Bai rufe baki ba, sai ga mai nasara ya turo hancin motarshi a haraban ma'aikatar, nima guri yayi ya parka sannan ya zuro kafar shi wanda yake cikin wani haf shoe, yafito sam bai cika damuwa da saka kaya kananu ba, duk kayan da zaka gani a jikinshi toh jamfane yau ma, jamfarce ruwa ashe sai takalmin shi haka ga baki É—aya dai haÉ—in yau yayi tane fully, a hankali yake takowa fuskarshi a sake ya shiga officer É—in da sallama, amsawa sukayi tare da mika mishi hannu musabaha yayi da Aman dan shi yake kusada, sai ya mikawa Ahmad suka gaisa tattaunawa sukayi akan cigaban kamfanin da zasu buÉ—e,...
*****
Tunda muka ɗauko hanyar gida idanuna ya sauka akan mai saida ayaba, taɓa rahilah nayi cikin zolaya nace mata.
"Keee! Yaren novel can."
Duka takaimin cike da jin haushi ta rausayar da kanta, dukda nikk'af ce a fuskarta sai da na hango murmushi akan fuskarta, a hankali tace.
"Insha Allah dakanki zaki kirani dan É—aukar darasi, keee nifa mijina sai ya haukace akaina dan..."
Kasa tayi da muryanta dai dai kunnena tace.
"Babu abinda baxan iya mishi ba, ke har É—aukar hotona zan natura mishi."
Zaro Ido Rahimah tayi tace.
"Mun shiga uku, Rahilah wato baki daina ba ko?"
D'aga kafaÉ—arta tayi alamun oho, sannan tace.
"Ga wacce zaki tuhuma, bani ba ina zaman lafiyata ta kawo min maganar wai ga ayaba."
Dariya nasaka har ina rike cikina, haka nayita tsokanar Rahilah ita kuma tana biye min har muka iso gida,..
Da dare kuwa muna zaune a tsakar gida muma shan iska, Malam da Umma da kuma Mama suna hira Malam yace.
"Ina son Allah ya kawo min mazaje nagari da zasu aure min, Yan ukuna dan na lura Rahilah ta É—an fisu, rawan kai addu'a nake musu ba dare ba rana."
... "Hmm Malam dama ina son magana dakai akan Maryam Sajida, Malam Mus'ab yayi min magana akanta nace sai na tuntuɓeka." Inji Umma knn,
Shiru yayi na wani lokaci kaman bazai magana ba, ya kirani.
Jikina har rawa yake na isa gurinshi, nace.
"Na'am malam."
"Kina son Malam Mus'ab ne?" ya jefa min tambayar,
A ruÉ—e kamar wacce akace tayi karya na shiga cewa.
"Wallahi na rantse da Allah ni bana kulashi ma, kuma malam ka tambayi su Rahilah babu ruwan da shi.."
Kuka na saka musu ina rantse rantse, "Ya isa Mamana ban ce zan miki dole ba, dama tambayarki nake shin kina sonshi ne ko A'a."
Cikin sauri nace.
"A'a ni bana sonshi."
"Tashi kije Allah yayi muku albarka,"
"Amin" su Umma suka ce suna min dariya,
Dakin Umma na shige na kwanta, take su rahila suka biyo ni, suna rarrashina.
Bayan tashinmu Umma take faÉ—awa Malam, "Na manta ban faÉ—a maka ba, Akwai Yar Amiran na da'awa zata aure yariman zazzau shine aka turo min da katin bikin, mi kagani akan tafiyar."
Murmushi yayi sannan yace.
"Ba damuwa, Allah ya kaimu lokaci amma bake É—aya zakiyi tafiyar ba ko?"
"Eh zan É—auki Yan uku muje dasu dan zasu taimaka min sosai." tace mishi.
"Allah ya nuna mana lokacin." yace mata,
Haka suka cigaba da hira ni kuma su rahila suka shiga rarrashina, kar a É—akin muna kwana wannan É—abi'armu ce da zaran abu yasami É—aya toh kaman ya sami saurane.
****
Yau alhamis muna tsakar gida wanki muke, malam ya shiga cikin raha yace.
"Yan uku gobe juma'a fa kar a manta da saukar da ake min."
"Toh Malam Insha Allah zamuyi maka."
Cikin É—oki da muna muka gama wanki mun, kowacce ta É—auki Alkur'ani muka fara karatu tun alhamis,
Kafin dare munyi kusan izu goma goma, zuwa juma'a kuwa muka sauke mashi, cikin jin daÉ—i ya kiramu ya bamu dubu uku uku, duk lokacin da mukayi mishi sauka sai ya bamu kuÉ—i, haka ba karamin kara mana kwarin gwiwa da kaunar mahaifinmu muke ba,
****
Kallon gidan Aman yayi tun ranar da ya gyara ko tsinke ba'a sake ko sharewa ba, tana can naɗe a gado tana chart shiga yayi ciki ranshi na ɓace ya fincikota zuwa falo yace.
"Wallahi Hindu!!! Kina kure hakurana amma karki damu, idan nafita na samu gidan nan haka Allah zan baki mamaki.
Jin abinda yace yasa jikinta ya shiga rawa, take ta fara aikin ba ji ba gani.
Al'amarin matansu sai da buɗe wuta, ta ɓangaren Ahmad da sauki dan tunda taji batun kishiya ta shiga hankalinta. Mai Nasara ne dai ya tattara su ya watsa a kwandon shara har gara. Aneesah tana gane mishi dukda bata da lokaci tana kamanta mishi wasu abubuwan sai dai rayuwar gidan babu tsarin.Addini a ciki sabida kowacce mace bata san yaushe ne take da miji ba, balle ta sami lokacinta kamar yanda ya tsara musu, idan yana gari toh babu ruwanshi da bin ka'ida,
Ko tsarin Addini, bawai dan bai sani ba, a'a sai dai shi baxai ya dogon magana dasu ba, kawai idan ya zo miki toh yazo idan kuma kika kai kanki haka ma yayi, sam shi bai san mi ake cewa rarrashin mace ko biye mata tayita shirme ko ya san damuwarta, babu ruwanshi da haka idan kaga damuwar shi akan kasuwarcinsane ko an taɓa yaranshi.
(Nasan mi karatu zai so sanin waye ne Mai Nasaran nan da matanshi nan)
Yunus Muh'd Yunus shine cikaken sunanshi, mai Nasara kuwa sunan Kakanshine ya ci wato Asalin Yunus mai nasara, Alhaj Muh'd Yunus tsohon sakataren gwanatine bayan wnnan matsayin ya rike shugaban zaɓe na kasa, sannan ya rike matsayin mai lura da kamfaninnikan gwanatin kasar naija,
Babban mutane da ya sanu a ɓangare aikin gwanati, da wasu fanoni na siyasa, mutane da dama sun so ya fito takaran governo ko sanata amma yaki yace shi baya ra'ayin siyasa.
Mai Nasara shine babba a gidan, Hajiya Hauwa itace uwar gida mi yara biyar uku Mata biyu maxa, Yunus shine babba sai Zainab tana aure a abuja, sai AbdulKadir yana aiki a kano, sai Hajara, tana aure anan zaria, sau É—an Autansu Abdullahi.
D'akin Mama kilishi kuwa kuwa yaranta uku ne, Safwan shine babba, sai Zuwairiyya, da kuma Yar autanta Nana Aisha.
Kusan yaran gidan suna da haÉ—in kai dan Yaran Hajiya a hannun mama kilishi suka tashi, yayinda su Yunus suka taso a hannunta,
Yunus yana da degree uku ne a fanin kasuwanci, yana da ilimin Addini sosai ga kuma ilimin boko, kuma dukda arzikin Mahaifinshi, baisa yayi karatu a wajen kasa ba, anan jami'ar A.b.u yayi karatunshi.
Anan ya haÉ—u da Ahmad da Aman wanda suma suka zo karatu, tun a shekaransu na biyu a jami'a suka fara haÉ—a karfi da karfe, domin kafa kansu,
Daga haka ne, fa suka mike da niman nakansu. Matarshi ta farko balkisu yar tsohon sarkin zazzau ce, kasancewar Mama kilishi mahaifiyarta yar cikin gidan sarautace kuma baban Balkisu Kawun Mama kilishine, kuma suna zumunci sosai, dan har balkisu tana zuwa gidansu mai Nasara.
Wani zuwan da tayi gidan taga mai nasara, shi knn ta haukace sai gashi duk sati sai taxo gidan dan taga mai nasara, shi kuma bai san tanayi ba, dan shi mace bata gabanshi dan yafi yarda da kasuwanci da yarda da hidimar mace.
Idan tazo gidan haka zata takuwa Mama sai ta mata hiran mai nasara, tun tana É—auka dan burgewa take sata a gaba, sai Mama ta lura da cewa, ai balkisu ta hau bishiyar kace, akan son Mai nasara Mama batayi kasa a gwiwa ba ta tambayeta nan kuwa ta amsa, da eh.
Haka ba karamin daɗi yayiwa Mama ba, har ta labartawa Hajiya karɓan alamarin hajiya amma kasan ranta bata so wannan haɗin ba, sabida Hajiya burinta mai nasara ya sami macen da zata sauya mishi rayuwa ba wacce zata sake dulmiyar dashi ba, amma ganin girman Mama yasa ta amince.,
Lokacin da maganar ya isa kunnen Maza, basu É—auki alamarin da sauki ba, suka kambamata har mai nasara yazo hutu, nan iyayenshi suka tunkare shi da maganar, shiru yayi kaman ba dashi ake ba, sai da takaici yasa hajiyarsu bar falon tana sababi tace.
"Tsabar ka rena mutane ana maka magana kayi banza da mutane, sabida rashin kunya, Wallahi Rukayya da Alhaji karku sake sakani a cikin maganarshi."
Tana fita ya bita da ido, jikinshi a sanyayye, sake mai maita mishi maganar Alhajinsu yayi, É—ago kai yayi yace.
"Hmm shi knn."
Mama kilishi tace.
"Babana shi kenam din na amincewa ne ."
Mikewa yayi dakyar yace mata.
"Eh" sannan ya fita murmushi mahaifinshi yayi yace.
"Miskili kafi mahaukaci ban haushi duk yaran gidan nan a sake suke amma Babana kaman wanda aka takureshi"
Hira sosai mama sukayi da alhaji, akan sha'anin.
Koda ya koma makaranta bai fadawa abokanshi ba, dan lokacik suna matakin masters ne, dake ba mutum mai yawan magana bane shi yasa abin ya barshi iya shi kaÉ—ai..
Bayan wata uku akafara hidiman biki tsakanin Balkisu da mai nasara basi taɓa haɗuwa ba, sai da Mama kilishi ta tura Abdul kadir yaje har makarantar yayi mishi terere a gaban abokai su kuwa suka sakashi a gaba da tsokana, haka suka zo yaje gidansu balkisu ya koda suka je dan bashi ɗaya bane, Aman da Ahmad sune suka tsarata amma gogan naku nan make, a gefe yana jinsu da suka buwayeshi ya mike ya barmusu gurin(😹)
Koda suka dawo gida Mama ta samesu da maganar take suka ware akan shagalin sabida daga Aman har Ahmad kowannensu yana da rawan kai, haka sukayi ruwa sukayi tsaki suka ajiye ango a gefe,
Biki anyi na garari dukda ango baisan anayi ba, sai dai gurin dinner akasa shi dole sai da yaje, sai É—aurin aure da, kuma hawan doki aka je gaida sarki.
A cikin gidansu aka ware musu, side É—insu.
..... "Ahmad wallahi wannan auren da aka mishi cutar yarinyar zaiyi, dan nasanshi sarai babu abinda zai iya sauke mata, shi yasa nasayo tablers É—in nan zan jefa mishi a coca an jima, toh daren Amarci zai tabbata, dan na lura shi É—in sai du'a'i."
Dariya Ahmad yayi, sosai yace.
"Miskili kenan kafi mahaukaci ban haushi."
Haka sukayita tsara yanda zasu kai Mai nasara ɗakin Balkisu, ai kuwa hakansu ta cima ruwa dan jefa mishi kwaya, Aman yayi suka barshi yasha, ba tare da ɓata lokaci ba suka rakashi ɗakim Amarya, akayi ɗan hira sama sama, sannan suka sayi baki suka ajiye musu kome, sannan suka musu sallama rakosu yayi sannan ya koma, a falo ya baje rigar ya zauna yayi crossing leg, yana hutawa,
Bayan kamar mintuna ashirin kwaya ta jika, nan ta fara aiknta tun yana sharewa yana wani basarwa, har ya fara jin zufa na karyo mishi ta ko ina, shi bai taɓa shiryawa kanshi haka ba, asalima shi ba me yawan sha'awa bane balle yace ai itace ra motsa mishi a daddafe ya shige dakinta dan har ta kashe wuta ta kwanta ko cire kayan jikinta batayi ba,
Hayewa gadon yayi ya,zare kayanshi daga nan ya fara bin amaryanshi da zafi🙈🙊(Bance kome ba dan kar na lalata virgins ɗin Yan mata😂),
Jin bakon yanayi yana bin jikinta, ga ɗan gyaran da Iyaye suka mata, take ta biye mishi sai da akazo sabonta kwanturaki nan ne idanunta ya rena fata, dan duk tarun da yayi na shekara da shekaru ya juye mata, hot milk ɗinshi, me ɗauke da seed na musaman, yana gamawa ya koma gefe sai baccin gajiya da zazzaɓi me dan zafi ya rufeshi sabida energy ɗin ba iya nashi kaɗai bane har da na drugs,
Allah sarki Balkisu taci kuka har ta godewa Allah, ga ciwon jiki, dakyar ta mike ta shiga ban É—aki ta wanke jiknta fess, ta fito tasamu har yayi bacci itama gefe ta kwanta sai bacci.
****
Bayan sati biyu kana ganin Mai nasara kaga ango dan har wani kiba ya ajiye, duk inda ya ratsa sai an bishi da ido toh ya aka iya akuya taji daɗin manda(😋)< tunda ya gane darajan babban gida ba ruwanshi da miskilanci sai ya gama ya shiga tsare mata gida(😂)
Itama mulki ya satakota a gaba, dan daga gidansu aka kawo mata masu aiki har mutum biyu,
......Shekaransu É—aya ta haifi huda takwaran Mama, nan ya tattaro soyayyar duniya ya É—aura mata, dake a gaban iyayenshine sai kula da yarinyar ya koma kansu sabida itace jikar É—ansu na fari dukda kanenshi mata sun haihu,
Rashin samun kulawar Uwa da huda take fama dashi yasa su hajiya suka É—auketa, nono kawai Balkisu ke iya ba,
Huda nada shekara uku, Balkisu tasami wani cikin kamar zatayi hauka, dan bata farÉ—aÉ—o daga hidimar Huda ba sai ga wani cikin, ana ne ta gane waye mai nasara dan kwayance mata yayi dole ta hakura da kudirinta.
A bangare kasuwanci kuwa har sun fara fita dubai sayo kaya, wani tafiyarshi suka haɗu da Fareeda, wacce ta tsinci lalitarshi a cikin kasuwan zamani, duba cikin lalitar tayi taga passport ɗinshi anan ta shiga nimanshi dakyar tasameshi ya zo niman lalitar(wallet) mika mishi tayi ya karɓa, yayi mata godiya. Nan take faɗa mishi ai tasan alhajinshi dan Abokin Babantane, murmushi kawai yayi suka rabu,
Koda Fareeda koma gida nan ta labartawa iyayenta ita fa taga miji, nan tsohuwar abokantaka ya motsa, Alhaji Ibrahim gusau, ya tafi har zaria ya bawa mai Nasara auren Fareeda dan akara dankon abota,(😂) koda maganar ya isa kunnen balkisu ko ta kula, ita bata da damuwa, dan kowacce da gindinta zata zauna ko irin haukar kishin babu.
Wata biyar tsakani akayi auren, wannan karon ma, dai bawani tuntuɓarshi akayi ba dan sunsan karshe yace hmmm shi kenan ko Ehh,
Zuwan fareeda da wata biyu, Balkisu ta haihu, a lokacin ya gama gininshi na Unguwar sarki kaduna,.
Bayan suna suka dawo baki É—aya, nan kowacce ta cigaba da zama, sai dai dukkansu basu da lokacinshi dan fareeda na gama amarci ta cigaba da kasuwancinta, bata zuwa dubai amma duk lokacin da zai tafi shi ke mata aikanta.
Huda nada shekara bakwai Lokacin Mufida nada shekara uku fareeda ta haifi É—anta namiji aka samishi Muh'd,
Wanda suke kira da sameer, haka zaman gidan mai nasara ya kasance ahangunce dan kowacce abinda tayi niyya take, babu rabon kwana,
Ganin irin rayuwar gidan da Yan uwanshi suke magana akai hajiyarshi ta nima mishi auren Yar kaninta Aneesah, nan ma ba laifi, anyi hidima lafiya, sai dai Aneesah tayi kokarin janyoshi jikinta, dukda ma'aikaciyar bankine haka bai hanata samun É—an lokacinshi ba,
Da tafiya yayi nisa sai ta watsar ta ɗauki halayar manta gidan, abu guda dake fasa kan Aneesah shine kyau, Sabida uwart sadaka yalla ce ga kyau ga gashi, amma bata da damuwa, fitinanniyar kenan Fareeda matsalar fareeda guda ɗaya ne bata son haihuwa ita tana son yara amma gani take matukar ta haihu kyanta zai dakushe, shi yasa tun farkon auren da tayi ɓari, bata zauna ba taje aka saka mata roba a bakin mahaifa.
Gidan mai nasara kenan.
****
Aman Mohmud Mandara yan jahar barno ne, daga uwarshi har ubanshi, shine babba a gidan sai kanenshi guda Uku khalisat da Sakina da Nafisa, sun taso cikin gata da soyayyar Iyayensu ga uwa uba tarbiya, Khalisat tans aure a maiduguri,
Rayuwar Aman mai saukine dan shi mutum ne mai bawa kowa hakkinshi, baya son shiga hakkin wani, yana phd É—inshi a Computer engeering ya haÉ—u da Hindu, sun buga soyayya na bugawa a jarida dan iyayen hindu suma suna da rufin asiri sai dai matsalarta bata iya kome bane. Dan su a gidansu basa aiki, mahaifinta bakano ne, mahaifiyarta yar Chadi ce, amma ma zauna garin kaduna, soyayyarsu takai har manya sun shiga maganar,
Lokacin da maganar aure ya taso ansha biki, da farkon Auren Aman shi yake mata komi, sabida yasameta yanda bai tsamani ba, ga kyaututtuka da yake mata na kuÉ—i da kayan kawa na mata, ganin haka yasa ta mike kafarta duk lokacinda yazo nimanta sai ya biya ta da wani abu, a hankali suka É—auki lokaci dan ko shekara basuyi ba, ta tsirfo da halayar da ya fara gunduranshi, amma dake yana matukar sonta sai gashi ya shanye kome, har yana biye mata,
Bayan shekara biyu kazantarta tayi muni, babu masu zuwa gidan, duk mai aikin da yakawo sai ta gudu, dan kome ita zatayi ga wulakanci sai ya daina ɗauƙar masu aiki ya zuba mata ido, har zuwa ynx da ya fara ikirarin saketa.....
****
Ahmad Zailani Bature, Mahaifinshi ambasane kuma tsohon Ma'aikancin banki duniya, yayi aiki a gurare dq dama, ciki da wajen kasar, shekaranshi uku knn da rasu,
Ahmad nada kanen maza biyu mata biyu, matan sune kananu, mazan kowanne yana da aikin yinshi, Fahad yake binshi sojan ruwa ne, sai Faisal wanda shi likitane, a kaduna ya haÉ—u da Hafsat a gurin bikin wani abokinshi, nan suka mannewa juna, Hajiya firdausi mahaifiyar ahmad tasa aka bincika mata halin Hafsat yar babban gidane amma matsalar uwarsu itake juya gidansu har da ubansu ga rashin tarbiya, danginsu yawo rayuwar karya da sauransu sannan dangin Ubansu basu isa zuwa gidansu ba,
Da haka Hajiya firdausi tayiwa Ahmad hannunka mai sanda amma fir yaki fahimtarta asalima sai yake ganin kamar sukar niman aka kawo mata, ganin idanunshi sun rufe yasa tabishi da fatan alkhairi aka sha biki,
Ba laifi hafsat tana kokarin kyatatta rayuwarsu sai dai matsala ɗaya a gurin rayuwar aure, duk abinda zai mata kar ya taɓa mata boons,(😹) anyisune dan kwalliya badan aji.........
Kuyi hkr wallahi yau an wuni ana ruwa kuma bani da chajine.....A fuwa.
[4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
_Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuÉ—ine, idan kika samu an sato toh karki faÉ—a min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_
*BOOK ONE👈*
*Page.7*
Hakan bai taɓa damun Ahmad, ba dan yana tabawa sai dai su kare da rigima.
Har tasami cikin firdausi, nan fa ta fito da halinta, dakyar ta amince tabar cikin har ta haihu nan ne kuma aka shiga sabon rigima, bazata shayar dai baby ba akan haka ya saketa ya ɗauki yarinya ya kaiwa Hajiya Falmata, Ranta yayi masifar ɓaci dan ta sanadin abotarsu Ahmad sun zama kaman yan uwa, suna zumunci da juna, gashi suna cikn kungiyar Da'awa ta kasa.
"Ahmad baka da hankaline da zaka saketa babu shawaran manyanka, ko ce maka akayi har ynz kafita asahun wanda zamu nusar, baka kyauta min ba, ynz badan ina nan kaduna ba,ina zaka kai jaririya ka sake uwarta kuma mu kashe maganar nan ko Hajiya fidausi bana son taji, balle hankalinta ya tashi, maza kaini gidansu."
Ba musu ya shiga gaba har gidansu Falmata, da farko sun shirya masa wulakancine ganin Kamilar mace, ga Addini ga kamala yasa, duk suka sha jinin jikinsu nan ta basu hakuri sannan ta haÉ—u tayi musu nasiha, Bayan ta gama ta mika musu babyn suka fito,
"Ka tabbatar ka dawo da ita gida anyi sunah." Hajiya falmata tace mishi,
Gida ya dawo da ita sannan yaje ya É—aukosu nan suka zauna zasu mishi É—iban albarka ya tsaya kai da fata ya tsefe hafsa a gaban Uwarta yace.
"An faɗa miki bani da yanda zanyi dakw ne, ban dawo da Firdausi dan ke da kaina ba, sabida girman Mahaifiyar Aman na dawo da ita, wallahi kika yi sake raina ya ɓaci ranar suna za'a ɗaura min aure da wata ina da damar da zan rike mata huɗu ba ke ɗaya ba, wawuya kawai kuma kitashi muje in ba haka ba, sauran Igiya biyun zan karasa ki zauna kita fashion da abubuwanki."
Fita yayi da yar shi ya jirata, kallon Uwar tayi kaman zata fasa ihu tace.
"Ammy kiyi wqni abu mana, wallahi bana gane kanshi baki É—aya ai gani da, idonki."
"Hmm mijinki uwarshi bata bacci idanunta nakan É—anta, duk aikin da nayi itake lalatawa, karki manta bashi É—aya ba har abokanshi da kika nemi mu rabasu, iyayensu nakansu kiyi hakuri kawai, da yanda kika same shi, sai kiyi kokarin ganin bai miki kishiya ba, idan ma yace zaiyi kishiyan zamu ci ubanta."
Cikin sanyi jiki ta jakarta ta fita, ko kallon inda take baiyi ba yarshi nakan cinyarshi har suka isa gida,
Koda mutanen katsina suka zo, batayi musu rashin hankalinta nan ba, haka taron sunan ya kasance cikin kadaran kadahar, domin duk abinda yayi niyyar bata, sai ya fasa kayan da aka kawo mata daga gurin mamanshi da na gurin Mamie Aman ya tattara ya mika mata,
Bayan kwanaki, yarinyar ta fara ramewa, dan an haifeta katuwa sai gashi lokaci guda ta lalace, karshe asibiti ya kaisu anan likita ya faɗa musu madaran da take sha bai karɓeta ba, kuma nonon Uwarta baya isarta,
Murmushi yayi ya dawo dasu gida, ya mika mata Firdausi wacce suke kira da Jannart yace.
"Allah yana kallonki, idan kin gadama ki bata hakkinta idan baki gadama ba kibarta ta mutu, kece da asara ni, da zaran nayi wani auren zan samu yara dayawa,"
Dukda bata saduda ba, haka ta cigaba da rokon yar, tsana da tsangwama hr yarinyar ta cika shekara É—aya, bai bari takara kwana É—aya ba, ya kaita katsina, gurin Umminshi zuwan yarinyar Umminshi dmta kira fsisal tace.
"Faisal duba min, yarinysr nan kamar bata da lafiya."
Daukar yarinyar yayi zuwa asibiti aka dubata, anan aka samu yunwa na damunta, magunguna ya haÉ—o ya kawo mata, tare da abincin da ake bawa yara,
A cikin wata shida yarinyar ta dawo lafiya. Wani irin kulawa Ummi take bata wanda yasa yarinyar manta da wasu iyayenta,
......
Tsakanin Ahmad da Hafsat sai ido, dake yar duniya ce ita tasan kan abinta tuni ta lallaɓashi suka koma ruwa, wani sabon halin da ta tsiro shine na tagaji, ciwon baya musaman idan suka zo rayuwar aure, nan zatayi ta mita har yaji haushi ya sauka bai gama ba,
Sai ɗan banza yawo biki ko bana danginta ba, tana gurin da ita za'ayi shi, hatta suna ba'a barta a baya ba dukda irin wadatar da mijinta yake dashi bai hanata hango wasu ba, Ahamad nada matukar kokari bashi ba har sauran abokanshi duk wani kayan yayi tare suke sawaya matansu, musaman Mai nasara dukda miskilancinshi yana son yaga matarshi ta caɓa ado, abin takaici idan kaga kwalliyarsu, zasu event, ita kuma farida zata gurin raba kayanta, madan banki ce mai sayawa, asavar da lahadi har gwara balkisu tana kokarin kaman tawa, tunda ita bata kome.
Duk wani kayan kawa na yayi kafin a gani a jikin wasu toh sai matansu da yaransu sunyi yayinshi, a ɓangare hindu koda Aman ya kawo mata, sayarwa take taci kuɗin da ya fahimci haka sai ya daina kashe dukiyarshi a iska, sai yaje ya sayo mata masu araha ya jefa mata, dan ko min tsadar kaya idan tasaka sau ɗaya toh ya tashi aikin,...
****
Yau Alhamis tun safe muka tashi da wuri sabida zamu raka Umma zaria, walimah ce kawai sai azahar zamu tafi mun dawo makaranta,
Ana tashinmu muka dawo, É—akin Mama mu kashiga Aunty gausiya nacan na darzan wanki, kayan Mama har da zanin gado, "Sannu Mama ya gida,"
Nacewa mama, "Uwata lafiya lau ya karatu,"
"Alhamdulillah, basu dawo bane? Naga sunce zasu rigani dawowa."
Su rahilah nake tambaya, dake makarantarmu ba É—aya ba, gudun karmu haÉ—u muki maida hankali aka raba mana makaranta, rahimah makarantarta daban haka ni ma, sai Rahilah itama ha,
Muna cikin maganarsu sai gasu nan sun shigo, mika min kaya Mama tayi a cikin laida tace.
"Gashi na bikin da zakuje, wai akwai walimah da Arabiya night,,"
Shiru nayi sam bana son hidimar bidi'a, shigowar Rahilah yasa na É—ago kai nace.
"Hmmm kuje bikin kawai ni babu inda zani,"
Kallon Mama tayi alamun tana jiran karin bayani, nan mama ta faÉ—a mata, tace.
"Bana son shashanci ku shirya ku dan ta kusan shigowa, kuma drvn hajiya falmata shi zaizo tafiya daku."
Mikewa nayi na fita sam raina baiso zuwa bikin ba, haka mukayi wanka, muka ci abinci muna zaune sai ga Umma tashigo nan muka gaisheta, É—aki tashiga tayi sallah sannan taci abinci, karfe biyu da arba'in sai ga Hajiya Falmata da drvnt a motarsi sienna, nan mukayiwa Mama sallama muka nufi waje,
Tunda muka É—auki hanya zuciyata bata da sukuni, haka nake jina sukusuku, har muka isa gidan galadimah Zazzau inda ake bikin kenan.
Muna shiga aka fara bin motarmu da ido, fita mukayi daga motar a hankali ganin yanda ake mana kallon kurilla yasa na ɓata fuskana kamar zanyi kuka,
"Laaaa Mamie barka da zuwa, Malama sannunku da Zuwa yan uku. Kuxo mu shiga gurin Ammy tana cikin gida."
Inji wata yar budurwa wacce bazata wucce tsararmu ba, kallon fuskarta nake kaman nasanta, har cikin falon Mahaifiyarta ta kaimu, ta shiga cikn É—akin da tasamu da mutane tace.
"Ammy kizo ga Mamie Falmata tazo tare da Malama Hasina, suna falo."
"Toh manyan bakina sun iso, Rahama jeki basu abin taɓawaa gani nan fitowa,"
Ai wasu daga cikin kawayenta da suka san Umma da Hajiya falmata tare suka fito dake suna haÉ—uwa a,aikin tafiya da'awa, nan aka shiga gaishe gaishe, wata a cikin matan irin mugayen yan bokon nan ne, tace.
"Malama Hasina, Yarankine suka girma haka sun kusan tafiya jami'a kenan."
Murmushi Umma tayi tana taɓa goran ruwan hannunta, tace.
"Sune muka barsu iya ss3 sabida basu da jikin girma, amma duk yayunsu mata a ss2 suke waec da neco, suje gidan mazajensu su cigaba, malam yana tsaya musu."
Taɓe baki wata tayi tace.
"Ni nafi gane, yarinyata ta fara jami'a kafin aure."
"Eh dukda haka, auren bai hana karatu idan mukayi dubi da yanda zamani ya koma, É—an yau baka shedanshi kina É—akinki tana É—akinta, wasu zasu lalata miki su, karewa ko kawaye bamu basu damar tarawa ba, sabida sha'anin rayuwa, sune sukayi jinkirin rashin samun miji da wuri amma yan uwansi sha shida muke aurar dasu, shema'u ta haÉ—a degree a islamic law, Asma'u ta haÉ—a degree dinta, Edication, Hamdiya itama nurse ce, Shukrah tana karatu, a nan kasu sai Gausiya itama a nan zaria take deplomarta a bank and industrie. Yayansu Hayat yana aikin likintaci, ga Kabiru yana master, sukuma suna scndry, mi muke nima a boko kuma ga addini ga boko ka haÉ—a gishirin rayuwa, kuma bani ds haufi akan yarana dan nasan ko dattijo suka aura zasu iya zama dashi balle kuma matashi daga talatin zuwa sama."
D'if falon yayi shiru ganinmu cikin manyan hijab yasa ake mana kallon, wasu kauyawa jin irin tamu iyawar yasa kowa ya shiga faÉ—in masha Allah,
Abinci aka kawo mana, muka kasa ci sai juyawa muke, tsabar kunyar idanun mutane Hajiya Iyami uwar Amarya takira Rahama ta kaimu É—akinsu anan ma akwai yan mata irin masu rawan kan nan, karshe tsakuran abincin mukayi,
Da yamma muka shirya cikin riga da zani, na Englishi mai ratsin lemon green muka nufi gurin Walima,, dake bamu fito da wuri ba su Umma har sun tafi, daga mu sai Hajiya Falmata, kiran Aman tayi tace yazo ya kaimu,
Toh da yazo yace mata gashi nan, muka fito zubawa rahilah ido yayi kusan sati biyu da kwanaki amma har ynz gizo take mishi, fitowa yayi ya buÉ—ewa Mamien shi gaba ta zauna mu kuma muka shiga baya, saita madubin motar yayi da kyau, a daidai inda Rahila ta zauna.
Yana tuki yana satar kallonta, garin haka har ta kamashi sunkuyar da kanta tayi ta danki hannuna ina jin yanda jiknta ke rawa,
FaÉ—amin tayi, dama nikam najima da sanin haka, murmushi nayi mata, kawai dan naga dacewarsu.
Koda muka isa muka fita juyowa yayi ya kalleta, fuskarshi a tsume yace.
"Baki iya gaisuwa ba ko."
Duk bakin rahilah sai gata muryanta narawa tace..
"Ina wuni."..
"Bar abinki bana bukata." yace mata da sauri ta fita.
Kallonsu Hajiya falmata tayi, tace.
"Rahila tazo muje rabu dashi yaje can gurin matarshi ai tare suka zo."
Dukda bai faÉ—a ba, amna ts hango bakon yanayi a tare da É—anta, kuma batayi bakin ciki ba, sai ma farin ciki, idan hasashenta ya zama gaskiya,
Taron walimah yayi kyau, inda Umma tayi bayani akan rayuwar aure da ma'aura, musaman yanda aure ya koma a wannan zamanin,
Da tazo magana akan Matar So, kuwa har wani take tayu musu...
MATAR SO SUNANE DA KOWACE KE SON AKIRATA DA SHI
. Babban gishirin Zaman aure Wanda zai kaiki da mallakar zuciyansa tamakar kin wanke kin bashi ne.
1.Hakuri,
2 .juriya,.
3. ladabi da biyayya. Sai kin jure Zaki Iya hakuri Sai Kuma kinada hankuri zakiya may Ladabi da biyayya.
Babban makamin mace agidan miji Kuma sune
ADDUA ADDUA ADDUA DA MIKA LAMARINKI GA ALLAH.
*BABBAN HANYAR MALLAKA KUMA*
1. Iya girki (ba indomie ko spaghetti ba nope
2. Iya sarrafa Shi a shimfida (Iya jima'i) karki/ka zama lusari
3. Iya Magana. Kisan irin kalaman da Zaki dinga furtawa. Iya mu'ala da mutane. Yin adalci kyautata zato da Kuma yin uzuri.
Ta cigaba da cewa.
"A wannan zamanin iyaye muna sakaci da yawa yarinya ta girma har tayi aure baki nusar da ita rayuwar aure da rayuwar da zatayi anan gaba ba, maxan ysnzun basu damu da ki musu, wani abin azo a gani matuƙar zaki riƙe girki iya sarrafa harshe, ya sarafashi a gado, mutunta danginshi maida damuwarshi naki, ki kambama alamarinshi fiye dana kowa,
Karki ce ya cika fushi ko yana da miskilanci a'a ke zaki koya mishi sakewa dake dakuma sauran mutane, Matar fari itace ke fara lalata alamarin namiji duk yanda kika É—aurashi haka zai mike, sannan akwai kura kuran damuke aikatawa, rashin yin kwalliya a gidajenmu sai zamu fita unguwa, zan muku misali dani kaina, Hasinah banda wannan yadin hijab dake jikina wanda duk inda zanje dashi nake fita, toh bana iya sakewa ko jagira nayi nafita dashi toh waye zanwa a waje bayan ina da wanda ya ajiyeni namishi, wannan É—abi'ar tasamu mazauni a cikin zukatar Yarana baki É—aya, idan mace takai mace kuma ta amsa mace babu malamar da zata zauna da ita tace mata ga yanda zatabi da namiji, sabida rayuwarshi kamar na É—an shekara ukune, da zaran ya tada rigimar shi, sai ki duba dabi'ar karamin yaro ki gani, da zaran ya fara kuka zan faÉ—i a kasa yayita shureshure, a lokacin zai baki haushi kaman ki jibgeshi amma idan kika tuna da, cewa kukanshi kara miki zafin kai zaiyi, niman alewa ko wani abu zaki fara dan kurabu lafiya,
Toh namiji ma haka shi bazai faÉ—i ba, amma zai koma gefe yayita huci idan kina da wayo, a lokacin sai ki saukar da kai ki bashi hakuri, idan kika ga yaki sa shi a gaba kita rarrashinsa, wanda idan kinga zaki iya saka mishi fitinanne kuka shi akawa laifin tuni zai manta da wani rigima ya sauko, toh a lokacin sai kiyi amfani da damar haka ki bashi hakuri dan zai damu shi akawa laifi ke kuma kike kuka, Mata muna da matsala a rayuwarmu sosai bazamu iya rarrashin miji ba amna zamu iya rarrashin mai saida É—an kunne dan yayi mana sauki,, haba mata ina hikimar tamu take ina kwarewar tamu take, tunda Asiyah ta iya bawa fir'auna shawara ya É—auka waye ne mijin naki da bazai É—auka ba,
Ummu Salma an karɓo daga gare a hadisin da buhari da musulin suka rawaito.
Tace manzon Allah yana zama yayi shawari dasu, akan alamuran addini ko, kuma wani yaki, indai manzon Allah zaiyi shawara da matarshi ke wacece da bazaki bawa mijinki lokacinki ba, ina kira gareku mata yan boko karki cr aiki ya hanaki kula da miji, zakiyi kuka nan gaba idan ya auro undergrad, kina ji kina gani zai, mai dake gefe ya saka wancar a gabanshi idan bai yi haka ba toh yar aikin gidanki da kika bar mata gidan ita zai aura, idan mai tunani da tsoron Allah kenan idan kuma aka rasa haka, kina ji kina gani zai na bin yar aikinki suna masha'arsu, ko kuma yaje waje nima, wallahi muji tsoron Allah, wai tsabar rashin daraja a gurin mace mijinta zai raba gurin kwanciya da ita, sabida tanq wari da hamami, wai nikam mi kuke shirin zamane matan arewa, tun a gida zaki koya mata gyaran jiki girki tareraya, iya magana, sabida sha'anin rayuwa baki san inda xata zauna ba, amna ina sai dai ki koya mata shan maganin mata, can yayi kyau amma rayuwarta ba kyau, kwanakin baya naje kasuwar ganye sayar wani ganye da ake amfani dashi gurin taimakawa yaro sabida kurga, sai naga wasu yan mata guda biyu É—aya take cewa.
"Ita tagaji dashan maganin mata, dan mijinta baya wani sonta sabida bata iya girki ba, inda take samun saukinshi sai gurin jima'i, Ya ilahi wai sabida mi bazamu koya musu girki ba, sai na kasa hakuri na mata magana harna gabatar mata kaina, take kunya ya kamata janta gefe nayi muka tattauna, nasata ta roki mijinta ya sakata a islamiyana, da kuma ajin Hajiya Falmata, na koyar da girki da gyaran jiki, hmm yau sai ga yarinyar da mijinta kafin nazo É—in nak ta biya min Umrah, tana kuka tace.
"Malama a'a ke ba malama bace ke uwata ce kin bani farin ciki wanda uwar da ta haifeni bata bani ba, malama Mama, ga takardun zuwa umra na baki, zamu je ofishin Alhazai dake a karasa miki aikinki"
Na rasa mi zancewa yarinyar, bawai dan bantaɓa zuwa ɗakin Allah bane a'a sai dan gani nayi ɗan abu kalilan ya janyo min alkhairi, sai nakira mai gidan na faɗa mishi yace jeki na baki izini, Iyaye wallahi bama kyautawa itace tun yana ɗanye ake ɗan kwarashi, anan zan tsayq Amarya zakiya idan gidanki ya lalace babu ruwan Hajiya Iyami, da Hajiya Falmata da ni Hasinah sabida kina cikin ɗaliban Da'awa, idan gidanki yayi kyau abin alfaharinmu ne.
Da haka nake miki nasiha ki gyara rayuwar aurenki kija mijinki da danginshi a jiki wani sabon salo wai kuna kiran iyayen miji da ulcer ko hawan jini, a'a kuskure ne, ke zaki rushe dangantsrku ke zaki gini, ina da suruka, naki na saka ido akanta da mijinta, ina da yara mata baxan so nimaa cutar min dasu ba, akan Yan ukuna zan kwaɓe hijab da rigar malamta na gurzawa surukina rashin kirki, dan ni nasan abinda na bashi, idan yace min bata da kunya shi xan fara tuhumq kafin na tuhumeta, sabida karfe ɗaya baya amo sai da wani a kusa da shi,"
Daga nan ta,rufe da Addu'a, daɗin abinda tayi sai shi ana ta,tururuwan zama a kusada mu, kafin atashi mun zama celebritys.😂
Haka muka dawo daga gurin, nan umma tace zata koma kirikiri nace zan bita, nan suma rahila suka ce zasu bita, ai nan hajiya falmata tace.
"Yan uku ai zama zakuyi sai jibi zan mai daku."
A gaban mutane bai hanani saka kuka ba, tsakanina da Allah, haka kawai, za'a barmu a bakon guri Mama kilishi da tun dawowarmu take bina da ido murmushi tayi kafin tace.
"Malama anya Yan ukunku zasu zauna a gidajensu kuwa nan da kaduna suna kuka kaman yara, koda yake ai autotine."
"Eh hajiya Rukayya haka nake fama dasu ko gidan yayunsu basa zuwa hutu, idan basa gurina toh suna gurin Malama Atika, gwara ni ina gurxa musu faÉ—a, daga malam har malama babu ruwansu da faÉ—a, toh Hajiya ga Amanar yan ukuna, don Allah jibi su dawo da wuri sabida akwai islsmiyan safe kuma sune malaman."
Tana gama faÉ—ar haka, ta mike haka muma muka mike, har gurin motar da zai maida ita gida muka je, muna share kwalla tsabar sakalci, ko irin ta kallemu dan matukar ta kallemu zamu iya karya mata zuciya, haka ta suka tafi muna, kallo sai kuka dariya Rahama tayi ta mana, tace.
"Kutt wallahi kun cika shagwaɓa, ina zaria ina kaduna, da kuke kuka."
Haka hajiya falmata tasamu a gaba muka koma cikin gida, a É—akin yan matan duk mun taru mun cure, dakyar sukayi ta janmu har muka sake jikinmu....
.......
Da dare, ana ta shirin arabiya night amma banda mu, sabida dukkanmu muna jin kewar gida dakyar muka shirya da faÉ—ar da hajiya Falmata tayi mana sannan ta É—aura mana da rarrashi, Rahma tayi mana kwalliya dake ta iya, muka yafa abayarmu, su rahmah sun rigamu fita. Duk mutane sun tafi jin muryan Hajiya falmata yasa muka leka É—akin da take, muka ce.
"Mun shirya Hajiya."
"Toh kuje Yayanku na waje ina zuwa." tace mana,
Muns fita Mahaifiyar Ahmad tace.
"Nifa zan zo kaduna, cikin sati me zuwa, duk yanda kikayi da ita ki faÉ—a min, babu wanda zaiki haÉ—s zuri'a da Malama Hasina, kiga irin shakuwar dake tsakaninta ds yaranta ki dube yaran mana da sauran yan matan ko iya kallonka basayi, tsabar tarbiya da Addini ya shige su."
"Toh ke hajiya firdausi, Ahmad ya nuna miki yana da bukatar aurene?" Inji Hajiya Iyami,
Dariya tayi sannan tace.
"Aini ce nake hanashi yanzun kuma nice zan sashi."
Haka sukayitq tattaunawarsu....
***
Muna fitowa muka sameshi sanye da jallaɓiya har da hirami, dake ango duk abokinsune, kafarshi ɗaya na ciki ɗaya na waje, ɗago kai yayi ya kallemu, sannnan ya janye idanunshi yace.
"Maryam Sajida keda Husaina kushiga baya Hassana ta shigo gaba."
Fuska yayi kaman bashi ba, shiga baya mukayi nida Rahimah Rahilah taja kafa zuwa gaban motar ta zauna, shiru motar yayi can ya juya ya kalleta a sace sannan yace.
"Mi Æ´asa kika saka turare?"
D'ago kanta tayi kaman zata fasa ihu, sunkuyar da kanta tayi bata ce mishi kome ba, shiru ya biyo tsakaninsu nida Rahimah muna kallon abu, can yace.
"Ba tambayarki nayi ba? Ko kinfi son zuwa cikin maza kina kamshi, karshe duk inda kika ratsa duk wanda yaji kamshi alhakina kanki."
Cikin rawan murya tace.
"Wallahi an hanamu sakawa a gida kuma ka tamvayi su Maryam Sajida humra kaÉ—ai muka shafa ko Rahimah."
Kukan da batayi ba sai gashi mu munayi, É—aga wayarshi yayi yace.
"Mamie don Allah ki fito haka, kin haÉ—ani da wasu babes sai kuka suke min, ni bazan iya ba."
Yana gama wayar ya kashe ciro tissue yayi ya mika mata ita kuma ta bamu, muna cikin haka Mamienshi tazo matsa mata mukayi ta zauna tace.
"Har ynz baku daina kukan ba?" shiru mukayi, ya tadda mota muna cikin tafiya yace.
"Mamie nawa kike saida Miski me kyau."
Satar kallon rahilah yayi wacce ta firgita, sai yanzun ta tuna da ta É—iga a ruwanka tayi dashi, kallonshi tayi shi ma ita ya kalla ya sake mata murmushi, irin kin zata bansan turaren bane,
"Hmm waye zaka sayawa kasan hawa biyune akwai manyan kwallaba akwai kananun kwalla, sannan kalla biyu ne, akwai fake akwai original original É—in ya kai, 200k kwalin kananun kwalin ba, babba kuma ya kai 450k, sai mai tsadar kwalin baya wucce 50k xuwa sama shine ake saida ko wani kwaya É—aya 1k,"
"Mamie babu ragine, yaronki bayi da kuÉ—i fa," ya faÉ—a mata haka, dariya tayi sannan tace.
"Waima dan kaine zan dayar maka da tsada, idan wani ne da araha zan saya masa."
Shuwa ya juya mata, suka karasa maganar, suna isa gurin muka fita saka key yayi a gurin motar Rahilah, yana binta da wani irin kallo a hankali ya kai hannunshi zai buɗe, mata kofar ita kuma ta zata taɓata zaiyi aikuwa ta rufe idanunta gam, jikinta na rawa, dake akwai wadatacciyar haske wuta a gurin wayar shi ya ciro yayita ɗaukarta hoto, idanunta na rufe, buɗe kofar yayi yace.
"Kee barmin motana, kin wani rufe ido kamar nace zan miki wani abu wato ga dodo ko?"
Da sauri ta buÉ—e motar tayi ta inda taga munbi fita yayi yabi bayanta, after ya rufe motarshi, ganin irin saurin da take yasa shi kiranta.
"Keee Raheeelah."
Cak ta tsaya tare da dafe goshinta, yana isowa gurinta ya,zabga mata harara yace.
"Ina zaki haka? Kina tafi ba kintsi maza sai kallonki suke."
Juyawa tayi taga ta ina mazan suke, aikuwa ya cika fam yace.
"Karya nayi miki ko?"
Shiru tayi suka jera tare har cikin hall É—in, take kallo ya koma kansu, kawota yayi har seatÉ—inmu...
"Ikon Allah Falmata kiga wani haÉ—in Allha, wallahi sun dace da Aman, za'a iya kiransu da ma'auratan shekara, kuma zai mori mace gata É—anya ga kuruciya,"
"Kaiii Yabi har yanzun kina nan da Halinki," Inji wata a gurin, sai Murmushi Mamien shi take dokawa,
****
"Shegis ina kasamo É—anyan haka jagwab, gaskiya mutumin ka kawo wuta." Inji Ahmad,
Mai nasara na gefensu bai É—ago ba balle yasan da wa suke,
"Hmmm! Ahmad kenan, dakyar Allah ya sake haÉ—amu da ita sati biyu da suka wucce sunzo gidanmu ni kuma naje, anan na tsnci dami akala, kuma hmm nasan zan durza amarci dan i can't wait, nasoma ji wai bata gama scndry ba, su bani ita zata gama a hannuna, kaii idan taji kayan aiki tuni zata mance.."
D'ago kanshi yayi cike da mamaki yasan Aman bai da irin wannan surutu.
"Hmm da fatan ba under 18 bace, dan naji yanda kake bayanin nan..."
"17+ ne, akwai matsala da haka ne, ?" ya jefawa mai nasara tambaya,
"Haba da matsala mana kaje ka nemi 21+ zaifi maka ina zaka kai kayan reno, kuma wallahi lalata mata kuruciya zakayi dan na lura babu so sha'awace ke damunka."
"Dakata malam wallahi ban ji sha'awarta ba, sau É—aya na kalleta na mutu akanta, a cikin sati biyu, jal idan sha'awa nake ji ina da mata fa, kawai ko kai kasami É—aya cikin yaran zaka fahimci me nake nufi yaran sun sha madaran tarbiya fiye da kima, wallahi duk damuwata da hindu bana jin sha'awar kusantar wata mace bayan ita sabida nasan itace halalina, wanca yarinyar da aure nake bukatarta."
"Hmmm! Tabawa Yarka Huda shekaru huÉ—u da watanin knn shine zaka shiga dan niman janyowa kai reni."
Da fashi Ahmad yayi cikin nutsuwa yace.
"Ina tayaka murna, nima Allah ya amsa min Addu'ata ko kamar hudan nasamu, na huta da wulakancin matanmu."
[4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
     *MATAR SO*
         🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
 _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_
*BOOK ONE👈*
*Page.8*
   "Amin Ahmad, rabu da ɗan iska yaje yayita fama da guzumayenshi kai ba sa'ar Huda ba, ko Sa'ar Samee ne i don't care tunda mace ce, kuma zata ɗauki lalurata da damuwata ai da sauki ko ɗaura min mai shekaru 21+ akayi a kafa finciketa zanyi na kara gaba."
    Aman ya faɗa musu a fusace,
        Shiru Mai Nasara yanda yaga Aman ya ɗauka da zafin nan, shi kuma baya son tsawaita magana, sai ya kyalesu ya cigaba da abinda ke gabanshi ta waya.
   ........
   "Hindu baki ga mijinki ya shigo da yar malaman nan bane, kin zauna kin buɗe baki da hanci kina kallon mutane, lallai fa dani ce Ahmad yayi wannan gigin haukar da tuni na hautsina taron nan." Inji Hafsat,
    "Hmm kyaleni da bakin ciki zan sami yarinyar naci Uwarta babu abinda ya dameni," haka hafsat ta cigaba da zugata,
     .......
  Wayar hannun Rahilah ne ya kama haske tasaka a kunne amma sabida sautin, wakar da aka saka ya hanata ji mikewa tayi tace.
"Maryam Sajida bari nayi picking call, yanzun zan dawo."
   Da sauri tafita sabida an sake kiranta a karo na biyu, yanda take tafiyar Ahmad ya kalla cike da bakin ciki dan gani yake idanun sauran mazan akanta yake, jiknshi na tsuma ya tashi yabi bayanta.
        Taɓa Hindu Hafsat tayi tace.
"Kinga ni, ko kinga abinda nake faÉ—a mishi har ya kirata kije kice ubanta shegiyar yarinya sai kace aljana."
    Fita hindu tayi itama ranta a ɓace, tabi bayansu.
 .......
  Lokacin da Rahilah tafita kiran Yaya Hayat ne, ɗauka tayi cikin dariya.
"Kaiii Bro irin wannan kiran haka. Ko Aunty ta juye mata yan biyu."
    "Auta ina wasa dake, dama na shiga gida ɗazun aka ce min kuna zaria biki shine nace bari na kiraku ina sauran yan uwan naki." Inji Hayat,
    "Eh wallahi Yaya suna cikin hall, nima sabida wayarka na fito, amma ynx zan koma,"
   "Toh ku kula da kanku sai kun dawo ko."
   Sallamah sukayi da juna, sannan ta juya zata, Wani matashi ta gani a bayanta sai murmushi yake dokawa, "Princess har kin gama da Bro ɗinmu, kinsan da za'ayi gasar kyau dole ma kicinye dan haskenki ya dushashe na sauran matan tunda kika shigo nake bin motsinki har da kika fito waya, da fatan Yariman zazzau bai takura gimbiyar zuciyarshi ba."
  Dafe goshi tayi cike da gajiya da surutunshi, raɓa gefenshi tayi zara wucce, yayi masa ya riko hannunta cikin murmushi yace.
"Baki ce min kome ba,kuma..."
   Fincike hannunta tashiga yi.
(Kalubale gareku Yan mata masu zuwa wani event na dare, karki kuskura tsautsayi ya fitar dake toh idan Allah bai kareki ba akwai ɓata gari a waje Allah ya karemu."
       Kokarin fauce hannunta take, yayi saurin rungumeta da ɗayar hannun, cikin tsananin tsoro tace.
"Nikan kyaleni,nace ka rabu dani bana so."
       "Haba baby babu abinda zan miki na shiryawa rayuwarmu tanadi me kyau bazan barki kiyi kuka ba, kawa...."
     "Saketa dan ubanka, tayi maka kama da kananun karuwan da ke bine, dan Ubanka." Inji Aman, yana takowa gurinsu yayinda idanunshi suka birkice da tsabar ɓacin rai koshi bai shirya dadumarta a haka ba, wani ɗan iska ya rungume mishi tanadin shi.
  Kin tsaketa Yaron yayi cikin fitsara ya kai kanshi zai sumbaci wuyarta, zuɓewa yayi a kasa tsabar yasha karfin naushin da Aman ya kai mishi, sakw binshi yayi da kafa duk ta ruɗe rike shi tayi cikin kuka tace.
"Don Allah ka rufa min asiri karka kashe shi."
  Juyawa yayi ya ɗaga hannunshi zai mareta, ganin yanda ta rufe idanunta da kare fuskarta ya sashi sauke hannunshi, ya fincikota yana kallon yaron yanuna mishi yatsa yace.
"Rahilah Matar Aman Mandara ce, duk wanda ya kuskura ya kara zuwa inda take Allah ɓatar dashi zanyi."
    Bari gurin. sukayi, aikuwa sai ga Hindu ganin irin rukon da Aman yayiwa Rahilah gashi sai kuka take, shi bai ma ganta ba, da gudu tazo ta rufe Rahilah da duka,
     Tare da tara musu mutane, tana cewa.
"Shegiya karuwa, dan uwarki taxo tagama tallarku shine bari ki fara akan mijina da babu ruwanshi, sai na kasheki."
Da karfi ya tureta Aman yayi ya juya da Rahilah, suka koma gurin da ya ajiye motarshi buÉ—ewa yayi ya jefata ciki, yace.
"Duk abinda ya faru kece sila, gobe zan mai daku gidanku tunda har kin fara haÉ—a crushe wa kanki."
Rufe kofar yayi ya kunna mata Ac, ya juya.
"Aman baka isa ba wallahi sai na lalata rayuwar yarinyar can dan Ubanta, kaima munafiki ananamimi kaje kaja yar mutane kazaka lalata ko mi zaka samu a jikinta waw..." Marin da baiwa Rahilah ba shi ya sakewa hindu cikn masifa tace.
"Ko kasheni zakayi sai na faÉ—a, karuwarka ce ai yarinyar wa yasani ko Uwarkac....."
   Baisan lokacin da ya rufeta da wani irin bugu ba, a cikin mota kuma Rahilah na bubuga mota.
   Dakw gurin parking ɗin babu mutane dukar tsiya yayi mata ya tsallakata ya wucce, bai taɓa dukar ko kanwarshi ba, amma hindu tasahi ya daketa dukar da zaiwa katon namiji, ciki hall ɗin ya shiga ta mike dan jaraba, ta biyo shi,
  Mu kuma a ciki ganin rahila bata dawo ba hankalinmu ya tashi muka nufi gurin Maminshi hankalinmu a tashe muka faɗa mata Rahilah tunda tafita bata dawo ba,
  Mikewa tayi, muka shiga nimanta a hall ɗin sai gashi ya shigo ganinshi ranshi a ɓace yasa tace.
"Aman ina rahila?"
 Â
  Cikin harshen shuwa yace..
"Tana mota, kanta na ciwo."
    "Karya kake munafiki, an gungumi, dan Ubanka tsinane la'ananen zuwa yayi ya kwanta da yar mutane itama dake karuwa ce, uwarsu ta gama wa'azin karya, gefe guda ta turo su karuwanci idan nai miki karya kije tana motarshi." Inji Hindu.
       Juyawa Aman yayi zai rufeta da duka Ahmad ya rike shi, shi cikin konar rai Mamie ta tsinke shi da mari ba adadi, dole sautin dake hall ɗin ya tsaya cak sai karan marirrukan da Mamie ke zabga mishi, zuba gwiwawenshi yayi kasa kuma bata fasa marinshi ba, sai da Hajiya Yabi ta rike hannunta, tace.
"Haba don Allah, Falmata me yayi zafi haka," jikinta na rawa tace.
"Ahmad ko Mai Nasara waninku yazo ya maidamu zaria,"
    Take gurin bikin ya ruɗe da tashin hankali,gaba mai nasara yayi zuciyarshi na zafi,
Ahmad ya É—ago Aman, wanda jikinshi ya gama mutuwa, mika mishi keyn motarshi yayi, cikin wani irin fitar numfashi yace.
"Yarinyar tana cikin motana, ka kaisu gida."
      Sakamu a gaba tayi muka fita muna kuka, sabida tozartamu da mahaifiyarmu, muna fita mai Nasara ya kawo motarshi, juyawa Mamie tayi cikin ɓacin rai tace.
"Ina ya kai musu yar mutane."
  "Mamie bari na kawota," inji Ahmad, bin bayanshi mukayi ya isa gurin motarshi ya buɗe ɗago kanta tayi cikin kuka, ganin mu yasa tafito da sauri ta zuɓe a jikinmu tace.
"Ku kaini Ummana bazan kara kwana anan ba, zata kasheni."
 Riko hannunta Mamienshi tayi ta janyota jiknta tace.
"Muje yau zaku kwana a jikin Ummanku."
    "Don Allah girman shi da isar mulkinshi ki bari gobe ku koma. Gida, Hajiya Falmata na haɗaki da mahaliccinki"
    "Kin min dabaibayi Iyami, Kaman Aman bai san yanda zai iya da gidanshi ba, sai matarshi ta tozartani a bainar mutane, kinsan yaran nan basa iya rabuwa da iyayensu nasa Mahaifiyarsu ta barmin su, shine zata lalata musu suna, Wallahi tallahi billahi azim gobe da Auren Rahilah Aman zan wuni, idan banyi haka ba, toh Usman Kyari da Kubra Goni, shegiyata sukayi, batace karuwai bane, ni sai nasa rahilah zama karuwar a gidan Aman yanda ko ita sai yayi mata kallon doki."
      Cike da tashin hankali Aman ya faɗa cikin motarshi zai tadda, amma Ahmad ya dakatar dashi fitar dashi yayi daga gabar motar ya mai dashi baya, shi kuma yaja motar suka can gidan bakin Mai Nasara Ahmad ya kai Aman,
    Tsabar tashin hankali da zaran yace zai yi magana, sai ya makale dan dole ya kwanta kashin na masa mugun ciwo,
      ......
  "Wallahi kinyi asara Hindu, wannan wani irin bala'ine haka zaki zo ki rusawa mutane taron da suke, jinki abinda kikayi zai hanashi kara aurene banza shashasha, a wannan zamanin wake kishin jahilci,"
  Inji Fareeda,
  "Kyaleta Hindu kinsan ita anshata ta warke, kuma wallahi duk wannan abotar da suke da mijinku yasa Aman tunanin Aure ni Ahmad ya isa yace zai fara wannan haukarne tuni ban takawa kowa birki ba, keni har mahaifiyarshi zan iya shiga tsakaninsu dan karta kawo min shamaki da mijina."
      "Lallai kuwa Hafsat sai ki ɗaura ɗan mara, sosai."
   Inji Fareeda.
   ****
  Tunda muka koma gidan bikin muka cure guri guda, muna kuka duk aka rasa wanda zai rarrashimu, haka muka kusan kwana muna kuka goshin asuba bacci yayi gaba damu, ina tsakiyarsu Rahilah, mun sarkefe hannun juna.
   Karfe shida na safe, Mamien tashigo tasamemu a cure, tausayinmu ya cika mata,zuciya buga pillow tayi muka farka da kyar, juyar da kanta tayi cikin damuwa Tace.
"Takwas nake son mushiga kaduna, kutashi."
  Mik'ewa mukaya Nice na fara shiga nayi wanka alola na fito, sai Rahimah sannan Rahilah abin karyawa aka kawo mana sama sama, muka ci, sannan muka fito ana ganinmu aka fara kuskus sai duk muka tsargu da kanmu, ɗakin muka koma ina jin wata nacewa.
"Bakarce fa, akace yayi sex da ita ba faran ba."
   "A'a ita ɗaya dogowar matar tace fa, aisu daga bayane suka ankara bata nan, namiji shege amma ai kinsan shi iyayenshi manyan ne maganar zata ɓoya,tund.."
     Ran Mamie ne ke kara ɓaci ta kallesu sannan ta shiga ɗakin ta fito da Rahilah ta tura musu gabansu cikin ɓacin rai tace.
"Wallahi ban taɓa zina ba, haka Mahaifin Aman itama yarinyar iyayenta tsarkakkakune masu kima, shine kuke jifanta da kalmar zina, ina shaidarku, ina tabbacinku budurwa wacce bata taɓa sanin namiji ba, ana ganota ta hanya mai sauki ku duba min ita idan Aman ya lalata musu yar mutane, budurwan da tasan namiji kuwa ana gane haka ne ta hanyar buɗewar mazauninta,kee Rahilah cire hijab ɗin jikinki su tabbatar, kaiiii koda Aman yasamu damar kusantarta toh zanyi bakin ciki amma na yarda da kaddara kuma ashirye muke mu nima mishi aurenta, ku matane iyayen kuma, Allah ya gwada muku kwantankwancin abinda kuka jefi bayin Allah dashi."
  Kamo hannun rahilah tayi wacce take kuka kaman ranta zai fita, tasanya mata hijab ɗinta muka bar gidan, gaskiya rayuka sun ɓaci sosai, muna cikin mota sai share kwalla muke, ita kuma rahilah kuka take sosai har muka shigo kaduna, kaitsaye gidanmu ta wucce,
  Tasamu malam bai fita ba, tunda muka shiga gidan muka sami Yan uwanmu a gidan ɗakin Umma muka shige, itama Mamie ta shiga ɗakin Mama.
   Â
 Gaisawa sukayi cike da mutunta juna, sannan ta basu hakuri da abinda ya faru,
       Dr Mohmud Mandara ne yazo suka tattauna tare da bada sadaki.
    A cikin mutuntaka aka tsayida kome sai an sako jumma'ah.
          Godiya Mamie tayi sosai sannan tabar gidan.
     Â
   Ina zaune kan rahima na cinyata Rahilah na kwance akan jikinta, Umma ta shigo mikewa mukayi cike da tsoro muka ja baya,
        Zama tayi ta mikawa Rahilah Zuma dafaffe me ɗauke da dabino, a cikin wani bowl na tangaran tace.
"Ina son a cinye min sannan, a shanye min zumar."
      "Hmm naji abinda ya faru, da nasan haka zai faru da ban barku a gurin ba, amma kaddara ta riga fata,"
      "Rahilah zaki shiga wata rayuwa ce mai ɗauke da abin mamaki da alajabi, zaki ganshi tankar wata tafiya ce da bata da iyaka, Rahilah rayuwace wacce bata da farko balle karshe, yakine a gabanki mara makami, amma idan kika so zaki ya sayan makamanki ki shiga dasu, sabida baki san mi zaki tarda a inda zaki jeba, dan tafiya ce mai cike da tsire gashi dajine mai cike da kayoyi,
     A tafiyarki da zakiyi akwai bukatar guziri, wanda zaki nemi hakuri,juriya, biyayya, ladabi, amana, gaskiya, Iya magana, girki, tsafta, uzuri, da yafiya,fahimtar juna..... Idan kika duba kalamar yakin dake gabanki wancar bayanin yake bukata, haka idan kika duba kalamar daji me cike da kayoyi wancan jawabi yake bukata, Rahilah bansan waye Aman ba, amma ke zaki fini saninshi sai kinyi hakuri da halayarshi dan ba kabir bane ko Yayanku Hayat, ba kuma malam bane da zaki ce kinsan halinshi kece zaki san meyake bukata, miye baya bukata wani abinci yafi so, wani irin rayuwar aure yake so dake, shi yana da hakuri ko ma faɗacine, Rahilah, Rahimah, Maryam,ina faɗa muku ne, dan ya amfaneku badan raɗin kowa ba, ni baxan muku, show glass na kayan mata ba, dan bazai baku namiji a hanunku ba, idan kuka maida alamarinku ga Allah shine yake rike da zuciyar mijinku, kuma shine yake tallafe da al'amuranku, bazance rayuwar aure nada daɗi ba, amma nasan wuyarshi sabida ɗaɗinshi kalilane, kuyita addu'a da azkar ku yawaita sallar dare, idan ya barku ku rike axumin nafilla, iyayenshi da danginshi su zama sune, asama da iyayenki karki fifita iyayenki sama da nashi, haka zai kara miki daraja da kima a idanunshi, sai gaɓɓa na musaman, shine jikinki za'a wayi gari ya mallaki duk wani abu naki, a cikin yanayinda koda kiranshi kikayu ko rokonshi, kaiii duk abinda zakiyi kiyi bazai taɓa jinki ba, sabida kudirinshi da hakkin kasancewa dake zai bijiro masa,Maryam, Rahilah, Rahimah wannan ranar idan yazo ku kira kowa dan su taimakeku bazasu iya taimaka muku ba, sabida nauyi ne da ya rataya akanki ki sauke kuma zaki sauke shi, da zaran haka ya faru toh kin fita sahun yara kinshiga kwaryam Manyan, duk abinda muka sani kunsani, koda wasa karki bari mijinki ya gano kazantarki ko wani nakasu a jikinki, zan baku misali akanmu kun taɓa ganin Malam yace wani abu mara kyau akanmu,"
  Girgiza kai mukayi, cikin kuka, tace.
"Yawwa sabida, mun yarda da kanmu karku bari mazajenku su gano illarku, a fagen girki da tsafta nasan renonane ku, a fagen hakuri da juriya renon Mamanku ce, sai iya magana wanda nasan wannan renon malam ne, kuma Alhamdulillah ta kowani fuska bamu da aufi akanku, sai da Rahilah kina da kishiya, kuma nasanta nasan halinta bazan ce miki komi akanta ba, ke dakanki zaki gano halinta karki rena mishi mata, naso da sai kon gama karatunki amma Mahaifanshi sun nuna bukatarki zaki karasa a gidan don Allah ki rufa mana asiri ki bawa mara É—a kunya, ki tayamu ganin lafiyar Amarya ya inganta tunda gausiya ta dawo kullum sai Amarya ta shaki Inhelarta, sannan ki ajiye kunyarki washi garin ranar da kika zama Mace dan daga nan zaki mori aurenki, iya abinda zan faÉ—a miki kenan kuma Wallahi naji labarin yarinya tace kasuwar ganye ko wata banzar mata ta kawo mata maganin matq ta saya na rantse da Allah sai na mata shegen duka, idan kina son maganin mata, kiya shema'u magana balle hajiya falmata bazata barki haka ba, naji daÉ—i da kika sameta a surikarki, Rahimah kema an nan za'a zo niman aurenki, saura Uwar masu gida yarana sun mata wayo."
     Tana gama mana nasiha da huɗubar da yasamu cusa kai a cikin cinyoyinmu, tafita kuka Rahilah tayishi ba iyaka, musaman da aka zo ɗaukarta za'a mata wanka da lalle mai haɗi da miski, tana fitowa akasata a gaba sai da tashanye zumar nan, tana kuka tana kome,
      Abin tausayi, sai muka zama kamar wasu kala aure zai rabamu da Rahilah, kukanmu yaki karewa, sai da Umma tazo ta balbalemu da masifa sannan mukayi shiru, karshe sai ga Rahilah tana janmu da hira da wasa da dariya.
      ****
   A zaria kuwa sai da aka dangana da Aman asibiti, sabida jininshi da yayi masifar hawa, a daren suka kai shi, gari na wayewa, ya farka wajen karfe tara nasafe ya gabatar da sallah yana idarwa ya juya ga Ahmad, yace.
"Abokina ka yarda dani wallahi ban aikata abinda hindu ta faÉ—a ba, asalima kwato yarinyar nayi daga mugun hannun, Abokin.."
   "Toh mr romeo, aimunsan da haka, kawai ka rufe mana bakinka ka tashi mu wucce kaduna dan karfe biyu da rabi za'a aura maka jinjirar da kake suma akanta." Inji Mai nasara,
    Mikewa Aman yayi ya naɗe abin sallar Ahmad ya amsa, sannan ya koma bakin gadon ya zauna, ɗago jajayen idanunshi yace.
"Ba auren yarinyar bace mafita, fahimtar Mamie shine mafita, dan nasan halinta akan wannan abun zata iya daina min magana."
  Shigowar likita yasasu sukayi shiru mika musu hannu yayi sukayi musabaha,, yace.
"Mr Mandara ko zaka iya kwanciya a dubaka."
  Kwanciya yayi likitan ya,shiga duba lafiyarshi, ya tabbatar musu da kome lafiya sai dai ya kiyayye ɓacin rai,
    Sannan ya sallamesu, daga nan ko minti ɗaya basu kara ba, sai kaduna, kwantar da kujeran yayi ya lumshe idanunshi, cikin tsananin damuwa yace.
"Dole na rabu da Hindu, dan haka ne mafi alkhairi a gareni."
   "Hmm aikuwa a jaridar Aminiya za'a wallafaka wani yasaki matarshi sabida zai auri jinjira waccw bata fara kirgan dangi ba," Inji mai nasara,
        Juyawa yayi ya kalli Ahmad da yake tuki, sai danne dariyarshi yake, juyawa Aman yayi ya kalle Mai Nasara cikin jin haushi yace.
"Eh gwara ni, jaririya zan aura kai da katara, jakuna a matsayin mata fa, wallahi mai nasara zan danna maka bahagon ashariya, wallahi ka kar kureni yanzun nasa Ahmad ya tsayida motar mu bawa Hammata iska,"
    "Haba ina ba dani zakayi haka ba ka kwantar da hankalinka ka kusan bawa jinjira iska da cinyoyinka." ya faɗa mishi,
   "Ahmad sauke ni naci uban wannan gaye, zai rena min hankali ɗan iska, wanda girman kai da miskilanci ya hanashi gyara gidanshi."
    "Naji ango baby."
    Haka mai nasara yayita kuna Aman har suka isa gidansu Aman, aka sauke shi ko kallon inda suke baiyi ba ya banka kofar motar, yayi gaba abinshi sauke glass Mai nasara yayi yace.
"Sauka lafiya ango jinjira,"
     Cak Aman ya tsaya, a fusace yayi kam motar, ya buɗe inda mai Nasara yake cikin huci da ɓacin rai ya caccumo Mai nasara zuwa waje.
"Dan Ubanka mi kake nufi dani ne."
  Fitowa Ahmad yayi daga motar yana raba tsakaninsu, luuuuuu Aman ya tafi zai faɗi, suka tare shi, cikin tashin hankali Mai Nasara yace.
"Wallahi bana nufinka da kome, asalima zolayarka nake, don Allah ka yafe min, ɓata maka rai da nayi."
  Lumshe idanunshi yayi yana jinsu suka ɗauke shi a kafaɗa har cikn gidansu,, Mamie na falon tana waya da yan uwanta da suka taso tun jiya, dan tun da abin ya faru, taci alwashin aurawa Aman Rahilah, ta kira Babban Yayansu Sale Goni, ta faɗa mishi, dake suma gidansu malamai ne, da asuba ya kirata yace aure fa zai tabbata, insha Allah karta ɗaga hankalinta zasu cigaba da addu'a,
  Yanzun ma da yayarta mace suke magana sun kusan isowa, dan samako sukayi,
    Shigowarsu Ahmad yasa ta yanke kiran ta zuba musu,ido take suka shiga kame kame, dakyar Mai Nasara yace.
"Bashi da lafiyane, jininshi ya hawu sosai, amm..."
"Toh mi yasa baku kai shi gidanshi ba, sai nan."
   Tsagalgalesu tayi sannan tasa mi aikinta ta gyara mishi tsohon ɗakinshi aka sake har su zanin gado, da labule da duk wani abin bukata,, sannan ta kira family dr ɗinsu, tace.
"Ku kaishi tsohon É—akinshi,dake wancan koridon"
     Daukarshi sukayi zuwa ɗakin dake zuba kamshi da sanyi daɗi kamar ya.
       Suna zaune likitan yazo ya duba shi, yasa mishi ruwa da allurai da kuma magunguna.
   Tunda aka samu yayi barci su kuma Ahmad suka tafi gidajensu da niyyar shiryawa zuwa masalaci,
       ****
  Bayan sallar juma'a alummar musaulmin dasukayi sallar juma'a suka shaida Auren Husaina Omer Hayat, tare da Angonta Dr Aman Mohmud Mandara, auren da yazo bazata a cikin unguwarmu dama, yan unguwar suna mana lakabi da bama auren kananun mutane sai manya,
       Tunda aka shigo akace Alhamdulillah, an ɗaura auren Rahilah sai gata tana shirin zuɓewa a kasa, sai da aka tareta wani fitinannen kuka tasaka wanda ya taɓa zuciyar kowa a gidan, mukan ai ba'a cewa kome,
     Shigar da ita Umma tayi ɗakin Mama Amarya wacce itama ta kunshe kanta a ban ɗaki tana kuka. Kwantar dani Umma tayi a bakin gadon mama,
           Buga kofar ban ɗakin Umma tayi, sai gata tafito kanta a sunkuye tana goge kwallarta murmushi Umma tayi tace.
"Gata nan, igiya ukun Aman ya É—auru akanta, nayi iya nawa sai ki kara mata da wanda zaki kara, amma maganar gaskiya karki bari taga kwallarki dan zaki karya mata kwarin gwiwa,,"
   Gyaɗa kai Mama tayi, sannan Umma tafita tsakar gida, inda tasamu ana shigo da kaya cike da mamaki, ganin Yayar Mamie Aman yasa ta sake murmushi tace.
"Hajja Yanah kece a garinmu? Barka da zuwa, ku basu guri su shiga ciki."
     Dariya Hajja Yanah tayi tace.
"Malama Hasina,har yanzun kina nan da halinki na karɓan baki, fa mungode da abun arziki na bamu kyautar na musaman mungode."
       Murmushi Umma tayi, cikin jin daɗi tace.
"Ai bakonka sarkin ka, batun aure kuma karawa zumuncinmu karfine mune da godiya, wanda zai auri Yarka ai ya gama maka komi, a wannan zamanin da mazan suke tsada, mune da godiya bawai dan yaran sun mana yawa ba, sai dan nasan Hajiya falmata zata iya rike mana Rahilah."
      (Da fatan kun fahimci maganar Umma, kalma ɗaya mai kunshe da harshen damo bawai dan yaran sun mana yawa ba, nufinta ba wai muna niman kai da Rahilah bane ko sauran yaran, sai tasan ko babu auratayya Hajiya falmata zata rike Rahilah a matsayin Yarta🔛)
      Â
             Godiya sukayi sannan suka shiga buɗe kaya, ɗaya daga cikin Auntys ɗin Aman tace.
"Ga kayan nan, amma bana lafe bane, kayan da muke na al'adace wanda akewa Uwar amarya da Uban amarya da danginta, bawai mun kawo dan ku biya mu baɓe, ai kun gama biyanmu tunds kuka ɗauki lu'ulu'u kuka bamu ko hka ma ya ishemu fatanmu nan da wata tara cif abin arziki ya sake taramu, dan mici daɗi, yanda take Husaina Allah yasa tana shiga ta juye mana, huɗu duk shekara muzo suna wallahi bazamu ki ba, ai abin daɗine haka."
   Dariya akayi sannan aka musu godiya, tare da abin arziki Umma ta basu.
   Har zasu fita, Kanwar Baban Aman Hajja Qoise tace,
"Mu dai bama bukatar, kayan É—aki idan da gaske É—aya muke, toh mun yafe, Yarmu muke bukata."
     "A'a Hajja ku faɗa mana, inda za'a kai mata, kayanta koda bazatayi amfani dashi ba, itama tayi alfahari da kayan da iyayenta suka mata" Inji Umma,
 Haka suka rabu cikin mutunci da fahimtar juna,
Zama sukayi aka shiga ware kayan, bandir É—in shaddane masu shegen tsada, sai atamfofi suma haka g wasu manyan liffaya,
Abin gwanin burgewa, kowa sai san barka yakewa su Umma da Rahilah.
****
"Wai duk wannan shirin na zuwa É—aurin auren Aman ne, duk wancan munafikine ya koya mishi niman mata, Allah yasa bayi nasara akanka ba Ahmad." Cewar Hafsat da take kallon Ahmad na sanya wata muguwar yadin maza.
(Wayyo mai nasara tara matanka yajanyo ana kirania da munahuki😜)
Ganin yaki kulata yasa ta koma gefe, zuciyarta na raya mata tunda Aman yayi aure tabbas Ahmad na hanya, shima.
Mikewa tayi ta isa bayanshi tana goga mishi kirjinta, juyowa yayi fuskarshi a haÉ—e ya tureta gefe, cikin dakakkiyar murya yace.
"Karki fara tunanin bazanyi aure ba, dan matukar Ummi ta amince min, hmm"
Takalminshi ya zaro ya É—auki tissue ya goge sannan ya zura sahunshi ya fita.
Tunda yafita ta rasa inda ke mata daÉ—i, sai safa da marwa akan auren ahmad tabbas zata kona gidan bashi ba hatta amaryan, sai ta babbakasu sai dai tare a jail.
****
Ana gama aurin Auren Aman suka nufi gidansu, ta kofar baya suka shiga wanda Mamie tasa a buÉ—e sabida abokanshi.
Da sallama suka shiga É—akin, kowa ya nemi guri ya zauna, kallonshi suke daga shi sai dogon wando da kuma singlet, yana rike da kofin shayi.
"Sannun Ango Husaina Allah ya bada zaman lafiya, kaima yabaka lafiya yanda zaka mike da kafarka."
Cewar Mai Nasara,
"Amin, Hmm dama idan kaji sauki akwai tafiya a gabanmu zuwa china, 4weeks xamu iya dawowa mubarka a can, ka karasa mana abubuwanmu." Kallon Ahmad yayi irin baka da hankalim nan, kauda kai yayi ya cigaba da zukar shanyinshi yace.
"Ina bukatar passport É—inta, dan zan tafi da abata ce."
"karya kenan, mu da zamu kasuwanci kace zaka É—auki mace aje da ita sai kace akanta zaka far..."
"Ya isa haka, Yunus bana so kabarni nayi abinda nake so, kai kayi wanda kake so, matata ce fa don Allah ko ban samu mutunci ba, tunda ina sonta katayani mutuntata."
Yana gama faɗar haka ajiye kofin yayi ya ɗauki towel ya shige ban ɗaki, bai fito ba sai da ya ɓata lokacinshi sannan ya fito, shigowa Aman yayi ya ajiye mishi ladar, shadda kala huɗi, farin cikin ya ɗauka yasaka bayan ya gama tsane jikinshi, ya shirya tsaf, bayan ya murza hularshi mai taken minister,.
Cikin gidansu suka shiga nan akayi gaishe gaishe, sannan suka nufi, gidansu Rahilah kallon Mai nasara yayi kafin yace.
"Ina son yan canji a hannuna, sabida shiga gidan biki sai da wani abu."
Mai nasara vai ki ba, ya kaishi banki suka cire kuÉ—i sannan suka nufo gidanmu, inda akewa Rahilah lalle ja, mai zanen fulawa, dake manyane sai gashi sun mata raÉ—a raÉ—a.
Muna ciki aka sheda angwaye sun zo, take gidan aka nutsu, suka shigo har ciki, aka fara gaishe gaishe, rahimah da take waje itace tasami ganinshi, ta window na leka naga ya faÉ—a, fuskarshi tayi fayau, sai murmushi suke dokawa. Juyawa nayi na kalleta yanda idanunta sukayi jajawur nace.
"Rahilah!!"
HaÉ—iye kukanta tayi tace.
"Kin manta ko scndry ban gama ba, balle nasan ciwon kaina"
"Haba Rahilah kefa mahaddaciyar alkur'anine fa, da wasu litattafan addini, mi zai É—aga miki hankali."
"Babu my three." xama nayi a kusada ina jin ana zabga musu godiya sake lekawa nayi nasamu suna rabawa yaran yayunmu kuÉ—ine, ina jin Umma musu ya isa hk, nan sukayi godiya suka tafita.
Bayan sun gama gaisuwar suka fita a kofar gida suka haÉ—u da Yayanmu nan Ahmad ya tambayeshi ko zasu sami kananun hotonta.
Ce musu yayi su jirashi ya shiga cikin gidan sai gashi da hotunan, mika musu yayi godiya sukayi sosai,
Sannan suka shiga motarsu, mikawa, Ahmad yayi hoton sannan yace.
"Gashi nan ku naima mata, visa china, da kuma dubai ko ni ku nema mata na ko ina ma."
Shiru sukayi babu wanda ya kuma kullashi.
.......
Kayanta da aka kaiwa tela tun dawowarmu aka amso dan har ta cire lallen..
Mikewa nayi zan fita, Aunty Shukura, tazo ta fita da ita komawa nayi na zauna, É—akin mama Amarya suka mai ita,sabida É—azun bata iya ce mata kome ba har tasa aka fitar da rahilah.
Tunda ta shiga Yayar Mama ta zuba mata ido, zama tayi kanta a sunkuye cikin hijab.
Mika mata, kofin tea sukayi dakyar ta amsa, ta fara sha, nan suka haÉ—u suka mata nasiha sosai duk abinda ake Mama bata ce kala ba, har suka gama, kanwar Mama ce ta dafata tace.
"Yaya Atika, kisa mata albarka dan anjima balallai bane a kawota."
GyaÉ—a kai Mama tayi sannan tace.
"Allah ya Albarkaci rayuwar aurensu, da zuri'a ta gari ta kuma nutsu a ɗakinta shine alfarman da nake rokonta ,ta rufa mana asiri ta zauna a gidanta lafiya banda kawo kara, ta shanye ɓacin ranta, Allah zai bata madafa, sannan karki zama mai rokon abin hannunshi ki zama mai wadatar zuci da duk wani abinshi, karki zama mai yawan fushi Rahilah na rokeki ki zama daban a cikin Yan uwanki, ki zame mana abin alfahari, sannan ki zama mai yawan godiya ga Ubangiji, haka zai kara miki wadatar zuci, karki duba abinda yayiwa Iyayenshi ki ɗaura shi akan hanyar kyautatawa, yanda zai ji dukduniya idan bake ba, bazai taɓa jin daɗi ba, ki nemi Yardan Allah xaki samu yardan mijinki, ki nutsu ki nemi makamin da zaki masa illa dashi wanda duk runtsin in bake ba babu macen da take gabanshi, don Allah Rahilah karki sauya halinki karki zama mai yawan tona sirrin gidanki, karki zama me yawan faɗan sharrinsa, ki ɓoye sharrinsa ki kambama Alkhairinshi, kinga bani da lafiya karki sani kara damuwa akan wanda nake, idan kika min haka kin min komi a duniya jike Allah ya tsare a rike addu'a da azkar dan shine saiwan zaman gidan miji. Allah yayi miki albarka Husainata."
Kuka rahilah take kaman idanunta zai fita, rarrafawa tayi jikin Mama ta zube cikin kuka take cewa.
"Mamana ki yafe min, duk abinda nayi wanda nasani da wanda ban sani ba, nikam Mamana dole ne sai an kaini ni bana son tafiya na barki."
Rungumeta Mama tayi itama tana zubda kwallah, sabida akwai wani sirrintacoyar shakuwa, a tsakaninsu shiga É—akin mukayi. Ni da Rahimah muka kwanta muna kuka,
..... Bayan sallar isha aka kaita ɗakin Malam, bai ce matq kome ba sabida shima ɓoye damuwarshi yake, kanta na cinyarshi.
Litattafan addu'o'i ya bata, sannan yace.
"Gashi na baki abokan hira amma na manta ban baki abu É—aya ba"
Dube dube ya shiga yi, kafin ya É—ago ya kalleta Yace.
"Rahilah ban gani ba. Kisan mi nake nima."
Girgiza kanta tayi, murmushi ya sake mata tare da shafa kanta yace.
"Hakuri!!! Ashe halittace da take cikin kirajenmu da jininmu,, bazan kuma cewa komi ba amma kiyi hkr da inda zaki shiga Allah ya kara miki Hakuri."
Daga haka aka shiga fita dan motar É—aukar amarya tazo, shaga É—akin Umma tayi tace.
"Malam ka gama ai?"
"Eh Allah yayi musu albarka da rayuwar aure mai albarka sannan ya kauda kanshi"
Sannan ya kauda kanshi, duk cikin Yaran gidanmu munfi shakuwa da malam.
D'aki Umma ta shigo da ita ta sauya mata kaya tare da zuba mata turaruka, sannan ta naÉ—eta da liffaya, ta tattaro duk wani abin amfaninta, ta fito da shi,ina rike da wasu Rahimah ma haka,
Umma rungume da Rahilah ta shiga da ita É—akin Mama fir taki É—aga, karshe Inhelarta ta nima ta shaka, aka fita da Rahilah,
Gaskiya sun kawo mota, ba nawasa ba, motar mai nasara aka sakata, mu kuma muka shiga motar Ahmad, gaba Rahimah ta shiga, Ni da Aunty Hamdiya baya da shukrah,
Tunda ta shiga ya zuba mata ido, sai da taji haushi tace.
"Tafiya zakayi ko kallon halitta."
"Izininki nake nima" kauda kai yayi ya leka yaga an gama shiga motar har da wasu empty.
Sannan suka bi jerin gwano har gidansu Amma wanda ymyake cike da mutane,
Bayan sun isa rike Umma tayi da zasu fita a motar Umma tace.
"Ki nutsu sosai, ki kame kanki karki bari su gano wani makusa a tare dake."
Haka suka fito, inda suka nufi cikin gidan abakin kofa Umma tace.
"Kiyi addu'a sannan ki shiga da kafar dama, dukda ba gidan da zaki zauna bane naki yana g.a.r amma, kishiga da samun nasara."
Kaman yanda Umma tace mata haka tayi, har cikin falon gurin Zama umma ta nema Rahilah ta zauna a kasa, cikin sauri wata ta kawo tuntumun ta É—agata ta zauna akai, cikin raha matar tace.
"Malama, ya kina ganin zata ragewa É—anmu É—umin jikinta, so take ya fara hango wata bayan ita."
Dariya umma tayi, sannan tace.
"Don Allah, Hajja Amna barni ina fama da jikoki ina ni ina fahimtar wasu sirrinku na Yan barno."
Dariya akayi gaisawa akayi kafin Umma tace.
"Hajiya Falmata ga Yarki nan, nakawo miki ita bazan tsawaita magana ba, amma zanji daɗin idan kika ɗauketa kamarsu Khalisat da Sakina, idan tayi kuskure kemai ɗaurata akan hanya ce, ni da atika ba sai munji ba, yarki ce ke zaki koya mata sanki dukda nasan idan mace takai mace, ɗan kowa natane ga Rahilah nan, bamu koya mata shan kayan mata ba, amma mun koya mata biyayya da yanda zatabu mijinta da kuma iyayenshi da danginshi don Allah idan tayi laifi ki sasanta kayanki, mun gode kwarai da gaske mun baku Yar mu bama fatar ku dawo mana da ita, burinmu a fita da gawarta, Eh sabida mun san mutuwa tana kan kowa, amma yarmu ta dawo mana babu aure zai taɓa zuciyarmu, amma idan kace a gidan aurenta ta rasu, wannan wani abin alfaharine.".
"Mungode da sosai insha Allah zamu riketa gam, ita da barin gidan Aman aisai mutuwa dan ni na hango yan uku nan da wata tara, kaiii Falmata wallahi Yarinyar nan ta haihu baki kawota maiduguri ba zaki sha mamakina." Inji Aunty Innalo.
Kanwar Baban Aman ce.
Haka akayi ta barkwace, sai da Umma ta mike rahilah ta É—ago kai cikin tashin hankali tace.
"Umma zan biku, na fasa auren ku mai dani gurin Malam."
Idanun Umma ne yayi jajur, sannan ta ciro rikon da tayi mata, ta mikawa Aunty Innalo,
Wani gigitaciyar kuka Rahilah tasake tana cewa ku mai dani gidanmu bana so.
"Keeeeeeee. keee Rahilah maza haÉ—iye kukanki da maganar banzan da kike gasu Maryam Sajida ai."
Luf tayi a jikin Innalo ta rufe idanunta tana sauke a jiyar zuciya sannan Umma suka fita,É—akin su Sakina aka kaimu, tana rike da Aunty Inna.
A hankali ta zaunar da ita, kifa kanta tayi, da cinyarta,
.......
Bayan wani lokaci aka kawo mana abinci da kayan ciye ciye, ruwa kawai muka kurɓa haka muka kwana muna taya yar uwanmu kuka,
****
Tunda ya dawo yake kwance sai juyi yake dan khalisat ta tura mishi videon kawo Rahilah mikewa yayi ya saka jallaɓiyar shi, gurin ɗaya na dare.
D'akin da aka kaimu ya nufo, buÉ—e kofar yayi ya hangomu cure da juna, itace a tsakiyarmu shiga yayi a hankali cikin hikima da dabara yasa hannunshi ya É—auke abarshi.
Ya fito sabida kuka da ciwon kai da takwanta dashi yasa bataji anyi sama da ita ba.
D'akinshi ya nufa da itayana sake murmushi.......... *Barka da Safiya😂 Duk wanda bai ji daɗi ba ta biyoni da bulala😂*
*Yaseen nasha fura da nono ya kahe min jiki idan naga da hali zuwa dare na muku amma banyi alkawarin ba* ðŸ‘ðŸ‘
[4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
     *MATAR SO*
         🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
 _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_
*BOOK ONE👈*
*Page...9*
   Murmushi yake dokawa tsabar yaji daɗin satota, sai wani lumshe idanun yake irin Mamie kina can da mijinki nima na ɗauko matata.
   Shimfiɗata yayi a tsakiyar gadonshi ya mike ya zare, jallaɓiyarshi tare da boxers ɗinshi., zama yayi ya shiga cire kayanta inda ya kara karfin Ac ɗinki, zubawa wadatattun kirjinta idanu yayi kaman ya fasa ihu yake ji, zare skirt ɗinta yayi har da undee, ya barta da pant da bra, ɗinta sannan ya laluɓe duvet ya rufa musu sannan ya rungumeta a kirjin, ajiyar zuciya ya sauke tare da zubawa fuskarta ido, ɓalle mahaɗin bra ɗin yayi tare da zare mata, sannan ya shiga shagalinsa sosai ya zake yana aikawa Yar Umma da Mama aika, son rashin.
   Cikin barci take jin bakon yanayi wanda yasata buɗe nauyayyun idanunta, jinta tayi jikin mutum batasan lokacin da tayi firgit ta mike ba, tare da karw kirjinta jikinta na rawa ta juya mishi baya,
       "Rahilaaaaaah mijinkine fa, ni kike kokarin juya min baya. Kinsan tanadin da Allah yayi akan mace..." Â
  Bai kai karshe ba, ta kifa kanta a pillow da ke gefenshi ta fashe da kuka, matsawa yayi har jikinta sannan ya janyota jikinshi ya shiga shafa bayanta har tayi shiru,
     A hankali ya ɗagota, yana kallon fuskarta ta ɗan haske dake gefen gadon, harshenshi yasaka yana lasar kwallar dake zuba a fuskarta, a nutse dan dole ta tsayi da kukan, da kwallar bin fuskarta yake da harshenshi ya kai kunnenta, daga k'amk'ameshi tayi tana fidda wani gwauron numfashi, janye fuskarshi yayi ya juyata idanunta a rufe jikinta na masifar rawa, rumfa yayi mata sannan ya kifa kanshi a kirjinta masu tafiya da imaninshi(lem stop here kafin ace nayi disvirgin wata😂)
       Sosai kirjinta suka ci ubansu, a hannun Aman, kashim miskin da aka mata wanka dashi ya kara masa kwarin gwiwa, duk inda zai kai hannunshi da bakinshi kamshin miski yake cin karo dashi , kuka Rahilah keyi mara sauti tsabar Aman ya wucce saninta, musaman da yasan yake son ɗanɗana kalar zumarta,(🙈) hannunshi yasaka ya kara nimawa kanshi hanya, amma Rahilah tasa mishi karamar ihu tana niman mikewa, mai da ita yayi yasa mata, (Yaren Novel)
    Zaro ido tayi a gigice ta mike ya sake mai da ita, ihu tasaka tace.
"Don Allah ka rufa min, asiri bazan iya."
  Ganin yanda ta firgita, gashi ya ɗibo ruwanshi yana son kashe gobarar da ta taso masa. Gashi taki tsayiwa, dole ya janye daga bakin get ɗin dan har ya samu ta fara shiga, janyota yayi ya rungumeta tana jin (Yaren novel na zungureta) jikinta sai rawa yake, gashi tasa wutar ta kunnu goga mata ya cigaba dayi tana rike dashi, ya taji ya sauke wani ove speed ajiyar zuciya, sannan ya gyara mata kwanciya a kirjinshi yana shafa bayanta, shiru tayi, tana jin wani azaba a kasarta,
        Daga shi har ita babu wanda ya runtsa, ganinta da yake ba kaya shi yake kara mishi wutar fitinarshi, vest ɗinshi ya janyo wanda yake sider bed ya saka mata, har cinyarta ya sauka kirjinta kuwa basu gama rufuwa ba.
   Haka ta cigaba da rungumeta, har aka kira sallah farko, mikewa yayi ya ɗauko skirt ɗinta yasaka mata sannan da under wear ɗinta, pant ɗinta da bra ɗinta ta ɗauka ya saka a kasar pillow sabida suma kamshin miskinta suke,
        Lulluɓa mata laffayarta yayi ya ɗauketa idanunta a rufe tana Jinshi,
      Tun kafin a kira sallah mamie ta tashi suka nufi kitchen ita da yan uwanta suka fara aiki, fitowarta kenan zata kunna wutar falon domin wasu suyi sallah,
    Motsi taji ta juya, mi zata gani Aman ne ɗauke da Rahilah, kauda kanta tayi, tana jinjina karfin rashin kunyarshi da karfin halinshi,
   Cikin harshen shuwa tace mishi.
"Ajiye min ita."
  Cak ya tsaya, ya dire Rahilah a gefenta, sannan tace.
"Kar nasake ganin ka a cikin gidan nan har sai na nimeka."
  "Toh mamie." yace mata, sannan yabar gurin, ita kuwa rahilah kanta a sunkuye kwalla na zuba daga idanunta,
       Kallonta tayi tace.
"Muje É—akina."
  Â
       Haɗe kafarta take son tayi amma zafin da kofar ke mata yasa dole take ɗan waresu a fakaice, tana tafiya a hankali har suka shige ɗakin Mamin.
         Tura kofa tayi ta rufe, sannan tace.
"Zauna anan."
   Zama tayi akan wani cusion mai laushi, tana ɗan karkacewa, (Yaseen da Aman ya faɗa ciki da naga karyan zama akarkace.)
   Wani dogon riga ta ɗauko mai tsagu ta mika mata tace.
"Jeki ban É—aki ki saka sannan kiyi, wanka da alola hmmm wnkar fa na tsarki."
 Da sauri ta shige bayin, murmushi Mamie tayi, tunda tashiga bayi ruwa ta tara ta shiga ciki tayi sitbath, sau biyu sannan tayi wanka sosai da na tsarkin da tasan ya hau kanta, koda tafito sanye da doguwar rigar nan, zani mamie ta bata, sabo gal, super nervo ta ɗaura da hijab tayi sallah, tana idarwa, taga mamie ta fita,
  Kitchen ta shiga ta fitar da Turmeric ɗanyeshi, madaran gari asalin peak, Kanunfari clover, Citta ginja,
   Garin madaran ta dama shi daidai sannan tajuye a tukunya, sai clover ɗinta, ta watsashi haka sai cittarta da turmeric ta kankakere ta bayan ta wanke kafin ta kankare ta juye a cikin tunkuyar,
   Tasa musu wuta kaɗan suk cigaba da nuna, farfesun kayan ciki ta faɗashi ya nuna lugub, sannan ta juye a wani bowl, sai wannan madaran ta juye a jug, ya tacce sannan ta zuba sugar ta haɗa a tire,
  Kallonta Hajja Amna tayi cikin wasan kanwar miji tace.
"Ya Falmata ina zaki kai wannan haÉ—in."
.  Hararanta Mamie tayi tace.
"Fitinanen ɗanki, ya taɓa min y'a."
    Cike da mamaki suka kalleta.
"Toh sai me? Ba an É—aura ba ko so kike ya zubawa zukekiyar buÉ—urwa idanu bayan lafiyanshi lau, gara ki koya mata jarumta dan yarona ba lusari bane."
  Shiru tayi jin sun mata caaa.
  D'akinta ta dawo ta ajiye tray ɗin a gaban Rahilah, buɗe mata bowl ɗin tayi sannan ta bata mika mata mug wanda ta cika da madara ta karɓa a hankali ta fara sha, sai da ta kusan shanyewa Mamie tace.
"Ki ci abincin nayi abinda ya kawoni."
  A hankali ta shanye madaran farfesun ce bata wani ci ba, ta dire bowl ɗin.
"Cire hijab É—inki da zanin."
  Tace mata, haka ta ciresu kunyar mamie ya isheta, cikin basar da abin mamie tace.
"Am not ur mother-inlaw, dan haka my dear ki sake jiki nayi miki abinda ya dace."
           Shafa mata dilke tayi daga cinya zuwa kafarta, daga hannunta zuwa kafarta, dai ta saɓule rigar ta mika mata wani zani, irin roban nan ta shafe mata bayanta, sannan ta ajiye mata tace.
"Maxa ki shafa a jikinki ina zuwa."
  Fita mamie tayi, a gurguje ta shafa akan cikinta zuwa kirjinta, sosai ga boons ɗinta da suke mata zafi.
   Can sai ga Mamie nan, kasko ta kawo da gaushi kaɗan tasaka akan kujera yar tsuguno, sannan ta sake fita ta ɗauko wani kujeran wanda aka buɗe tsakiyarta, saka kaskon da tazo dashi tayi ciki sannan ta zuba turaren wuta, a ciki tasa Rahilah ta zauna akai, bargo ta ɗauko ta rufa mata taja kofar ta rufe.
   Tun tana jin zafin har ta daina jin zafin wutar, a hnkl hayakin yake bin jikinta, yana ratsawa bata tashi a kai ba sai karfe bakwai saura, Mamie ta kaita tayi wanka da wani ruwa da aka zuba turare a ciki, gashinta kuwa lalle aka kwaɓa aka shafa mata a kan tun five na safe, sai da zata shiga wanka ta wanke wani haɗin sabulu Mamie ta bata da sabon soso.
 Â
   Sosai tayi wanka ta dirje jikinta , sannan ta kwanta a cikin ruwan yana bin jikinta idanunta a rufe a hankali ta fara raiyo abinda ya faru daren jiya ita da Aman, murmushi tayi, can ta buɗe idanunta tarrr sabida tuna yaren novel wato ayaba, a fili tace.
"Na shiga uku, dama haka abin yake kutt ashe da wasa a gaba wallahi bazan sake barinshi ya É—auke ni ba, dan nasan wancan Yaren novel É—in ai kasheni zaiyi da ita."
     (Sisters kunji Rahilah fa😂 Yaren novel)
     Sai da mamie ta buga kofar ta fito, kanta a sunkuye mika mata hijab tayi tace.
"Ki kuma É—akinku, su Maryam Sajida na nimanki, Y'ata ki nutsu kiyi tafiya a hankali kar wani ya fahimci wani abu."
  Kamar yanda Mami tace haka rahilah tayi har ɗakinsu, tana shiga yan uwanta suka rufa mata da tambaya gadon ta haye ta shige bargo daga ciki tace.
"Ku kyaleni, Umma ta hanani magana".
   Duk suka haye gadon cike da son jin ina ta kwana. Kuma me Umma ta hanata faɗa,
   "Don Allah miye haka bazaki faɗa mana ba." Inji Rahimah kamar zatayi kuka,
    Rufe fuskatar tayi da pillow sajida tayi wurgi dashi tace.
"Fitsari na tashi yi, na samu baki É—akin ina kika kwana."
       Rufe idanunta tayi, taki magana sai jin muryanshi sukayi yace.
"A gurina ta kwana"
Karsowa yayi sanye da shirt mai dogon hannu, cream colour sai wando baki yayi kyau sosai, sauka sukayi cike da kunya bakin gadon ya zauna, janyota yayi cikin murmushi yace.
"Cutie babu magana ne?"
   Rufe idanunta tayi gam, hura mata iska yayi taki buɗewa kallon kwancicciyar eye lasheta yayi, sumbatar goshinta yayi yace.
"Thank you for the last night."
      Yana gama faɗar haka ya mike zai bar ɗakin can kasa yayi j muryanta tace.
"A dawo lafiya."
  Juyawa yayi yaga ta janyo pillow ta rufe fuskanta.
   Murmushi yayi yace.
"Allah yasa."
   Fita yayi su maryama sajida suka ɗanneta, cikin son kanun labaran.
"Hmmm faÉ—a mana, ya first night É—in yake."
  Inji Rahimah,
    "Nifa barci nake ji, ku yan matan nan idan na faɗa muku, zaku iya lalacewa kawai ku sharw batun amma abin ba'a cewa kome dan naga zahirin Yaren novel."
  Tana gama faɗar haka tajuya musu baya, can barci yayi gaba da ita, suma mikewa sukayi suka gudu gida, sabida Umma ta kirasu idan tasani xata iya saka musu kuka,
   Sau uku mamie na lekowa ɗakin, bata tashi ba.
     ****
 Tunda ya isa gurin aikinsu yake ta doka murmushi, Ahmad ne yace.
"Kaiii Ango, da alamu ka sha gara kenan."
     Lumshe idanunshi yayi a hankali daren jiya ya shiga dawowa mishi, hango surata yake, ji yake kaman yaje ya saceta yayi ɓoye.
   "Baxaka gane bane Ahmad akwai banbanci tsakanin kananu da manya, zan maka fatan samun irinta."
    Tunda suka fara maganar mai nasara ya ɗago ya kallesu daga haka bai kuma ba, dan yasan sai ya iya janyo da baisan yanda zai da ita ba,
  ......
Biyu da rabi, ta farka ta zauna yanzun kan bata jin kome, ban É—aki tashiga tayi alola da wanka tazo ta gabatar da sallah, tana idarwa Mamie na shigowa, ajiye mata abinci khalisat tayi, ta fita zama mamie tayi tace.
"Dauki madaran nan ki fara sha."
  Kofin madaran ta ɗauka ta shanye, abincin mamie ta bata taci a nutse, tana idarwa ta mika mata, fruit wanda aka, aka zuba mishi zuma da madaara.
    Sosai tasha fruit ɗin, sannan mamie ta shiga ban ɗaki ta haɗa mata ruwa tayi wanka wanda aka zuba sinadarin kamshi tana gama ta turata ciki,
  Ta jima tana wanka sannan tafito, mika mata humra tayi ta cigaba da shafawa goga wanan share wanca, tsuguna anan, kafin su gama la'asar tayi alola tasake tayi sallah kafin me kwalliya tazo tayi mata, wani shegen lace aka bata tasaka riga da zani, royal blue, ɗinki buba, yayiwa rahila mugun kyau, ga kwallaiya,
   Karfe biyar aka gama mata, sai gasu Sajida suma sunzo, tare da wasu yan uwansu, Walimah akayi a gidan,
   Sai shida aka watse, shida da rabi su sajida suka bar gidan, inds suka rabu da kuka,
  Karfe takwas Aman ya shigo ya gaida Mamie da yan uwsnta,
   Mikewa yayi ya tafi falon Babanshi, a can suka zauna suka sha hiransu, shigowar Mamie da Rahilah ya ɗauke mishi hankali.
     Tunda tashiga kanta da lulluɓe, ta gaida Abba bata sake ɗago kai ba, nasiha aka musu mai shiga jiki sannan mamie ta maida Rahilah cikin yan uwanta wato ɗakinta sabida Aman😂
       Haka aman ya sato jiki zaui musu kdnapper Rahilah yasamu mamie ta toshe hanyar.
      *****
  A can gidanshi na g,r,a akayiwa Rahilah jere dukda akwai kome cire na gidan akayi aja jera mata nata, suna fitowa, Hindu tace.
  "Sannu karuwai, kunzo kunjera kayan karuwar kanwarkun ce, bayan yagama tsince budurcin tun a waje."7
  Ta zata zasu tayata hauka ne sai taga sunbawa iska ajiyarta haka suka fita suka barta.
   Babu wanda ya faɗawa Iyayensu dubi da halin da Amarya ke ciki.
.........
Washi gari yan maiduguri suka fara shiri, sai ga kayan gara daga gidansu rahila.
   Abin ya burgesu haka mamie ta ware musu nasu suka tafi da shi.
   **** Sosai mamie ke gyara Rahila ciki da waje ta murje tayi kyau, musaman da take shan fruit
     Kwana goma dayin bikin mamie ta koma, islamiya, dama tunda ta koreshi bai sake dawowa ba sai yau daga gurin aiki ya shiga unguwar sayayya yayo mata,
  Murmushine ya kwace masa tunawa da yayi
Cigaban page 9....
    Kishingiɗe yake a falonshi ya saka laptop ɗinshi a gaba, yana buda abubuwan bukatar da zasuyi amfani dashi, a china wayoyi ukune a gabanshi ɗaya ce karama sosai, duk sauran biyun manyane.
       Karamar cikin ce tayi kara ya ɗaga, ya kara a kunne cikin sanyin murya yace.
"Barka da hutawa Alhaji."
    "Yawwa Babana gani a kaduna abin arziki ya kawoni da fatan bazaka watsa mana kasa a ido ba, idan ka sami lokaci kazo gidan da Abokinka aman ya auri yarinya mun gama magana akan sauran Yan matan nida Alhaji Saminu bature Kawun abokinka mun nima muku auren Yan matan kai mun nima maka Maryam Sajida, ita Hassana Rahimah wa Ahmad, nan da wata uku."
   "Hmm" iya abinda ya cewa Alhajinsu knn,
 Yayi jifa da wayar ranshi a ɓace, *Ba dai yan uwan jinjiran da Aman ya aura ba, amma gayen nan anyi ɗan kutm ɗan iskan mutum yajanyo min reno.*
  Abinda mai nasara yake faɗa knn yana nanatawa, karshe kashe laptop ɗin yayi ya mike zuwa ban ɗaki.
     ****
   Tuna baya...
  "A gaskiya Hajiya anci mutuncin yaran nan da mahaifiyarsu, ni dama Bakar nake so mai nasara ya samu ko za'ayi dace ta sauya mana alkiblashi." Inji Mama kilishi.
 Â
       "Naji bakin cikin abinda ya faru, sam yaranmu aure suke ba tare da sunsan matan suka dace ba dasu, kalli tijaran da Yarinyar nan tayi gashi abin ya juye mata ta kare da kishiya."
Â
  Haka suka cigaba da tattaunawa, har Alhajinsu Mai nasara ya shigo nan suka mika mishi bukatarsu na nimawa mai nasara auren maryam sajida,.
  Â
  Zama yayi yasa aka masa bincike akansu sannan ya tafi nimawa mai nasara aurenta yana zuwa sai ga kawun Ahmad wanda Hajiya firdausi ta turoshi nimawa Ahmad auren rahimah an tsaida magana nan da wata uku.
     ****
  Bayan tafiyarsu muka shigo gida zama nayi a kusada Mama Amarya kaina a kafaɗarta nace.
" Mama ku barmu muje gidan two mana,"
     Murmushi Mama tayi cikiɓ kewar Yartata tace.
"Babu ruwana, ai kinji abinda Malam yace."
      Shiru mukayi Rahimah ta kalleni kallon geran kayan niman aure nayi nace.
"Mama auren waza akuma."
      Kai tsaye tace.
"Keda Rahimah."
 Â
  Mikewa mukayi sai ɗakinmu muka zauna, muna jimamin Rahilah ashe namu na tafe.
      ****
   Parking mota Aman yayi ya fito, a hankali sanye yake da london suit, wani dark blue har wani haske yake suit ɗin rigar cikin suit ɗin sky blue, takalmin kafarshi bakine sai a gogon da yake ɗaure a tsintsiyar hannun na arzufane,
     Kwaso kayan yayi ya shige cikin gida, tana zaune a falon ita ɗaya tana cire lallen hannunta ya shigo da sallama, mikewa tayi ta fara kokarin saka hijab ɗinta,
  Sannan ta amsa sallamar tare da cewa.
"Barka da zuwa, Ya Aman."
    Lumshe idanu yayi sakamakon karewa jikinta kallo tana sanye da, doguwar riga na English wear mai dogon hannu, karɓan kayan ta isa gabanshi zatayi ya ajiye a gurin ya rungumeta, tare da sunsunar kamshinta wanda yake tafiya da nutsuwarshi.
  Kanshi ya ɗaura, a kanta yace.
"Barka dai Cutie. Ya kwana biyu ko kiyi kewana, kin barni can inata azabtuwa da kewarki."
     Shiru tayi kanta na kirjinshi, jin sautin bugun zuciyarshi take, a can kasan makoshinsa yace.
"Taimaka min ki cire min wannan kayan nauyin, na gaji sosai."
     Bottums ɗin rigar ta shiga cirewa, dukkansu kanta asunkuye ɗago kanta yayi ya bata karamin sumbata a goshi, sannan ya riko hannunta suka cire nitie ɗinshi zarewa yayi ya ajiye a gefe, sannan ya riketa sosai yana kallon yanda ta rufe idanunta yanda gashin idanunta dana giranta suka kwanta, sai goshinta suma sun kwanta luff, gwani ban sha'awa.
      "Yunwa nake ji," ya faɗa mata a hankali.
       Sake shi tayi, jiknta na tsuma, sabida kwana biyu haka kawai take jin wani feelings sosai musaman idan ta tuna, ranar da ya rutsata sai taji tsigar jikinta na mikewa,
        Abinci ta haɗo mashi, da duk wani abun bukata ta kawo mishii, zama yayi tayi serving ɗinshi tuwon shinkafa miyar eguse, sai farfasun bindin saniya.
    Zubawa cokalin da tasaka mishi yayi ido kafin ya ɗago yace.
"Plss ki bani naci."
  Mikewa tayi ta koma kitchen ta wanko hannunta, zama tayi ta shiga bashi abincin lomar farko ya rike mata hannu da hakorinshi.
    Sakewa yayi ganin wani shu'umin murmushi da tayi mishi, a haka tayita bashi abincin, daga ya rike mata hannu sai ya tsiri tsotsan hannunta, a haka har suka gama ta kwashe kayan zuwa kitchan, wanke hannunta take sonyi amma sai ta tsinci kanta da lashe hannunta itama tare da tsotse hannun.Â
  Rungumeta yayi ta baya, tare da saka kanshi wuyarta a hankali yace.
"Kina son lasar hannunki shine baki faÉ—a min ba, nabar miki."
  Yana maganar tare da goga mata hancinsa a wuyarta, rike hannunshi tayi gam sabida sakonshi dake shiga jikinta, juyata yayi ya haɗe bakinsu yayi ya shiga bata wasu irin kiss, wanda masu matukar shiga jiki.
           Zare hajib ɗin yayi ya wurga kasa, a hankali yayi sama da ita, sai ɗakinta ya direta a gado runtsa idanunta tayi, ɓalle shirt ɗin rigarshi yayi ya rufa mata, sosai yake juyata son ranshi,
    Shiru tayi tana rike da kanshi da yake wuyarta, duk tafita hayacinta sabida maganin da Mamie take bata ya gama bin jiknta sosai, wani irin yanayi take ji, mara misaltuwa dakyar take jan numfashi tare da rumgumeshi.
  Jin karan get yasashi mikewa da sauri ya fita ya gyara kayanshi kafin mamie tashigo, zama yayi kaman maraya har mamie tashigo kallonshi tayi tsaf ta hango rashin gaskiyarsaa kitchen ta nufa taga Hijab ɗin Rahilah a kasa.
  Fitowa tayi ta zabga mishi harara sannan tace.
"Bana ce sai na nime ka ba,"
       "Eh mamie na kawo mata wayartane." ɗaukar jakar yayi a ajiye sannan ya saka takalminshi yace.
"Sai anjima."
"Malam kuÉ—in turarena"
  Juyawa yayi yace.
"Ai tuntuni na turo miki."
   Fita yayi yana murmushin saura kwana huɗu yayi kidnafi(😹)
  Â
      ****
  Kusan kwana uku kenan tunda aka kawo tambayarmu da sadaki babu wanda yazo a ɓangare maneman. Duk mun addabi kanmu da tsoro da fargaba, kullum Nasiha Mama ke mana, domin Umma tace tayi mana bata da lokacin mana wani abu,
   Gashi wani tsirfa ada ke mana nasamu lalle,yana gogewa zamuyu wani.
         .......
   Zaune yake shidasu Aman yana son faɗa musu amma yasan dariya sasu mishi wayar Ahmad ne tayi kara, ya ɗauka, sabida ganin First lady.
   Â
  Gaisawa sukayi da umminshi sannan yayi shiru sai murmushi yake dokawa, kallon Aman yayi godiya ya shiga zuba mata sannan ya katse kiran.
     Cikin wani irin murmushi yace.
"Kaiii mutumina, ashe mun kusan zama ango, kaji an nima min auren kanwar matanka."
 Tsume fuska mai nasara yayi dan kar ahmad sakoshi cikin zance dariya Aman yayi yace.
"Ina passport É—in matata, tunda tafiyar ta amjima ce, gara na rike abuna a hannuna. Kafin nasatota."
    Murmushi ahmad yayi sannan yace.
"Ai bani É—aya bane har da Mai nasara aka nimawa maryam."
Mikewa yayi a fusace zai bar gurin Aman ya É—aga murya yace.
"Ango jaririya har zaka tafine Allah ya nuna mana karshen miskilanci."
   Ko ɗaga kai bayi ba haka ya shiga motarshi yabarsu a gurin...
      ......Karfe bakwai da rabi yana zaune a gaban Abbanshi suna hira Mamie ta shigo gaisheta yayi sannan yace.
"Mamie ina son kai Rahilah, gida ta gaishesu naga kamar tana kewan gidan.".. Â
  Shiru tayi kafin tace.
"Eh nima É—azun nasameta tana kuka amma tace min wai babu kome."
   Â
  Bari nasata ta shirya sai kutafi.
   Mikewa ta fita, murmushi yayi sannan yace.
"Abbana nagode da bani wannan shawaran, kaga gashi ta faÉ—a tarkona."
      "Karka nuna rawan jikinka akan tafiya da yarinyar kawai ka matse."
  Dariya sukayi sannan Abbanshi ya cigaba da mishi nasiha har ta shigo tace.
"Tana falo."
  ok kawai yace sannan ya fita a falon, sanye take da wata faran atamfa, mai jar fulawa da Bakin, hijab dinta fari sai tayi kyau.
   Sakata yayi a gaba suka fita, ya buɗe mata gaban motar ta zauna, sannan ya koma ya shiga, sai da suka biya kasuwar zamani yayiwa su Umma da mu siyayya, sannan ya kawota har ciki suka ya shigo muka gaisa sannan ya fita nan muka sakata a gaba muna kallonta, ita kuma tana jikin Umma tana shagwaɓa dakyar tashiga ɗakin Mama nan kaman mi, ɗakinmu muka shiga, Inda Aunty gausiya ke ciki duk ta lalace babu me kulata sai Ya Hayat.
  Auntynce take faɗa mata an turo niman aurenmu, sosai tayi murna har da ce mana.
"Yara kun kusan shigowa, yasen idan aka kama kirjin yarinya sai tayi jinya."
  Zaro ido mukayi cike da tsoro anan take kwankatsa mana, ai kowannemu ya nemi maɓoya dariya tayi sosai har da rike cikinta.
   Karfe tara na dare yazo ya ɗauketa, daga nan airport suka wucce, inda ya mika mata nikk'af, suna isa ta ɗaura suka shiga ciki tana son tambayarshi amma yaki bada fuska,
     Kamansu ake jira, ganin yanda take ɗari ɗari yashi janyota kallonshi tayi a cikin nik'af ɗin yace.
"Kalle hanya"..
      A hankali suka shige cikin jirgin ta rike mishi riga, zaunar da ita yayi ya ɗaura mata belt, ana gama sanarwa jirgin ya tashi.
  Rike hannunta yayi gam, ɗaura kanta tayi a kafaɗarshi.......
[4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
_Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuÉ—ine, idan kika samu an sato toh karki faÉ—a min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_
*BOOK ONE👈*
*Page...10*
Shafa fuskarta yayi cikin sanyi murya yace.
"Ki nutsu."
Sake kwantar da kanta tayi, tare da sauke ajiyar zuciya tsavar tsoro ko runtsawa batayi batayi ba har suka isa lagos.
Suna sauka ya shiga kasuwar zamani dake cikin airport ya saya mata kayan sawa sai na ciye ciye, da manyan rigunan sanyi sabida kakar sanyi ake a china,
Tana zaune wata matashiya tazo ta zauna a kusada ita, bata É—ago kai ta kalle yarinyar ba, sai da tace.
""Sannu ko? Kema china zaki?"
GyaÉ—a mata kai Rahilah tayi, haka yarinyar tayita surutu, har Aman ya dawo ya zauna akusada ita ya riko hannunta, wanda suka sha gyaran mamie yace.
"Cutie ga abinci."
D'aga nik'af É—in tayi xata mishi magana, buge hannun yayi tare da dalla mata harara, sunkuyar da kanta tayi, tace..
"Ya Aman na koshi."
Murmushi ya cigaba dayi yana kallon yanda mai nasara yayi crossing leg yana karanta jarida. Cigaba yayi da lallaɓata dan ya fara hango botsarewarta, ta hanyar share kwallarta da yace miye na kuka sai ta sake kukan tana cewa ita kam ya maidata gurin Mamie.
Ajiyar Zuciya ya sauke sannan yace.
"Naji zan mai daki, amma muje kirakani satiÉ—aya zamuyi kawai."
Can kuwa aka fara shirin tafiya, a first class Vip, suka zauna kome na gurin a tsare yake, bino bini yana kallon Ahmad da ya surkurkuce,
Mutane na gama shiga, jirgin ya tashi nan ma, rungumeta yayi har jirgin ya dai daita asama.
****2:03Pm In China
Karfe biyu da minti uku suka sauka a birnin Jon, na kasar china sanyi ake har da kankara, tun a jirgi yasaka mata rigan sanyi da takalmi safar hannun da na kafa, sai fuskarta yasa mata wani mask, mai nasara na ganin haka ya taɓa ahmad murmushi Ahmad yayi cikin karamar murya yace.
"Na mishi uzuri dan ina ganin ni tawa jaririyar, ɓoyeta zanyi har sai na gama gyara mata sittings."
Taɓe baki mai nasara yayi sannan ya kauda kanshi, koda suka sauka motar wani hotel mai suna royal hotel, yazo ɗaukarsi ɗaya nasu Aman ɗaya nasu Mai Nasara.
Tafiya kaÉ—an suka isa, hotel É—in, inda aka shiga É—iban kayansu zuwa cikin É—akunansu,a online Ahmad yayi musu booking, makullar É—akunan yana, hannun masu kwaso musu kaya, koda aka buÉ—e É—akin farko nasu Aman shiga yayi da matarshi wacce sanyi ya gigitata, ya kunna room heater.
Kayansu ya karɓa ya jera a wardrob, sannan ya sake labulayen da suke ɗage, tana kwance a dukunkune ɗagata yayi ya ya gyara mata kwanciya ya shiga rabata da kayanta, sannan suka nufi ban ɗaki, wanka yayi mata idanunta a rufe, alola ya fita yabarta tayi, tana gamawa ta buɗe dirowar da ya ɗauki towe itama ta ɗauka kallon kanta tayi, ganin inda towel ɗin ya tsaya, take kunya ya rufeta taki fita sai da ya buɗe yaganta a tsaye.
Riko hannunta yayi ya bata doguwar riga tasaka, sannan ta hau abin sallah tayi sallar asuba, sannan tayi Azahar, tana idarwa ana kawo musu abinci zama yayi suka ci, sannan ya mike yace.
"Zoki tayani shiryawa, zan tafi meeting sai dare."
Mikewa tayi ta ciro mishi wani suit, neavy colour, ta taimaka mishi yasaka, abin dariya sai da yabarta tazo gyara mishi nitie ya taɓo, boons ɗinta a zabure tayi baya cike da fargaba, murmushi yayi ya shafa kanta bayan ta mika mishi rigar saman, janyota yayi yace.
"Ki shirya yau kina da bako."
Yana faÉ—ar haka ya janyeta ya shiga wanka da turaruka, sannan ya É—auki abin É—auka ya mata sallama gyara É—akin tayi, sannan ta tattara sauran abinci takai falon ta ajiye itama shafe jikinta tayi da mai da yasayo mata,
Ta shiga duba kayan da yasayo mata babu rigar arziki, sai dogayen riguna,taso sakawa sai taga rashin dacewar haka, wani riga ta É—auka mara hannu, ta ajiye É—aukar bra É—in da yasayo tayi cike da mamaki tace.
"Dama yasan size É—ina ne"
Haka tasaka bra É—in mara hannu sai tasaka rigar wanda iya karta cinya sai jan pant ta ciki, gyara gashinta tayi sannan ta É—auki body perfume ta fesa, ta gyara ko ina sannan ta kwanta tuni bacci yayi gaba da ita,
Bata tashi ba sai huɗu saura ta mike ta faɗa ban ɗaki, bata fito ba sai da alolarta, sallar la'asar tayi tana idarwa taje bakin kofar da ake nocking ta buɗe abinci aka kawo mata karɓa tayi, tazauna a falo taci, tana gamawa ta duba ɗakin ta zakolo alkur'anin a cikin kayanshi zama tayi tafara karatu.
Bata ajiye ba sai da shida da rabi yayi ta ajiye ta faÉ—a wanka ta gyara jikinta, sallah tayi can ta shaki kamshinsa É—aga kai tayi, ta ganshi ya shigo, rufe alkur'anin tayi taje ta amshi jakar hannunshi.
Duk wata kulawa da taimakawa ta bashi, dukda hijab É—inta yayi mishi shamaki zare hijab É—in yayi yana kallon shigar tayi, riga da wando tight sun kamata rigar dark purple, wando whiter, har kana iya hango black pant É—inta, rigar ma kana ganin bra É—inta shima baki,
Numfashinsa ne ya nime tsayawa cak, da yayi arba da yalwatattun kirjinta, wanda suke cikin ganiyarsu, sai É—aukar ido suke janyewa yayi daga gareta ya zuba wardrob ya buÉ—e arabya gown É—in da ya saya mata, ya ciro ya saka akan kayan sannan ya zura mata hijab É—in ya janyota kan capter sukayi sallar isha, tare da shafa'i da wutir, bayan nan yasake jansu sallar nafila juyawa yayi ya dafe goshinta ya shiga karanto addu'ar da akeyi na ma'aurata tun daga nan jikin Rahilah ya fara rawa,
Mikewa yayi ya cire kayan shi ya É—auko towel ya É—aura, tana zaune a gurin laptop É—inshi ya kunna ya cigaba da aikinsa,
"Idan kin gama ki kashe wutar É—akin." ya faÉ—a mata.
Dakyar ta mike ta cire kayan ta ajiye ban ɗaki tashu tayi wanka tare da saka rigar baccin da ta shiga dashi, fitowa tayi tana raɓe raɓe, har tasamu ta kashe wutar ɗakin yana kallonta a ranshi yace..
*Ki gama raɓe raɓenki yau dai sai nayi abinda nayi niyya*
Zama tayi ta shiga shafa turarunkan jiki, da roll on, sannan ta kinkimo hijab É—in ta saka.
Murmushi kawai yayi, tana gamawa ta ja kafarta ta ahaye gadon ta kwanta, bai kuma bin kanta ba, dan aikin da yake, inso samune nan da sati biyu yabar garin.
Addu'a tayi sannan taja duvet tun tana tsoron abinda zai mata har bacci yayi gaba da ita,
Ganin yanda take sauke ajiyar zuciya sai yaji gwara ya kyaleta ta saki jiki dashi, dan baya son tsoron shi ya hanata sukuni.
Yana gama aikin ya shiga duvet yayi yaja musu suka kwanta, rungumeta yayi ya cire hijab É—in, ya gyara mata kwanciya a jikinshi. Addu'a yayi musu,
****
Da asuba ya rigata tashi, zareta yayi daga jikinshi yana kallon fuskarta, buÉ—e idanunta tayi ta zuba mishi tare da shigewa jikinshi, wani tunani ne ya zo mata tasake buÉ—e idanunta tags dagaske a jikinshi take. Da sauri ta bar jikinshi tana cewa.
"Ayya kayi hakuri, walla..."
"Hmmm badan Allah ya kwace ni a hannunki ba, da Allah kaÉ—ai yasan irin fyaÉ—en da zaki min."
Waro idanunta tayi cike da mamaki tace.
"Ni É—in?"
"Eh ke É—in, hmm kina gigin barci ina zaki sani."
Sauka yayi daga gadon tana binshi da ido har zai shiga ban É—aki tace.
"Ya Aman dama mata suna fyaÉ—ewa mazane."
"Hmmm da Allah ya kwaceni a hannunki shine kike niman kariɓ bayani, ko baki ga yanda kika ƙ'amƙameni bane, Allah nagode maka da bata lalatani ba, tasani tafiya a ware...."
Da gudu ta koma cikin bargon ta rufe kanta, tana jin yafito ta sauka itama ta shige bandakin.
..... Rufe alkur'anin yayi itama tasha addu'a gyara ɗakin tayi sannan ta shiga banyi ta haɗa mishi ruwan wanka, a bakin kofa sukayi kiciɓis turata yayi ciki, tare sukayi wanka dukda ta rufe idanunta bai hanata jikin aikin da yake mata ba.
Haka suka gama wanka a shiririta da shirme suka fito, dukkansu É—aure da towel, shiryawa yayi yau ma, cikin silver suit, kallonshi tayi tana murmushi tace.
"Duk kayan da kasaka yana maka kyau masha Allah."
Kallonta yayi itama tana sanya yan kune bayan tasaka qani dogowar riga mai gajeran hannun, english wear pink yayi mata kyau janyota yayi ya fesa mata turare, sannan ya zaro wayarshi dage gaban mirron ya É—aukesu a hoto, tana makale a jikinshi kallon pink lips stick É—in da ta goga wanda ya dace da bakin, sunkuyar da kanshi yayi ya sumbaci bakin sai da ya shanye tasss, tana rike da rigarshi gam, idanunta a rufe.
D'agowa yayi ya sumbaci goshinta karan kofar yasashi zaunar da ita dan har lokacin, brain É—inta nacan na É—aukar kalar sumbatar da yayi mata,
Abinci ya shigo musu da shi, a nutse suke ci amma ita kanta a sunkuye, har suka gama da zai fita ta bishi har bakin kofa tace.
"Ubangiji yabaka sa'a ya albarkaci abinda kuka fito nima, Allah yadawo dakai lafiya."
Kallonta yayi, zuciyarshi cike da wani farin ciki yace.
"Amin, nabar wayata a ciki naga kin manta naki a gida, zaki ga password nasaka Cutie."
Murmushi tayi tana cewa.
"Nagode, adawo lafiya."
Da sauri ta kintsa É—akin ta É—auki wayar, ta buÉ—e hotonta ta gani na ranar arbiya nit É—in nan, haka tashiga gallary cin karo tayi da wasu hotunanta, wanda bata masan dasu ba.
Zama tayi ta saka nomber wayarsu na gida, duba agogon É—akin tayi taga 7:40, nasafe, da sauri ta danna kira amma yaki tafiya tunawa tayi suna wata kasar, dole tayi am fani da plus, sai +234 kawai ta jera nomber, ai sai gashi ya shiga.
Amma ba'a É—auka ba sake gwadawq tayi Rahimah tayi tana cewa.
"Hello..."
"Heyy Kina magana da Mrs Aman Mandara kin É—auki haske, ko sai na miki bayanin Yaren novel."
Ihu Rahimah tasaka tacewa.
"Maryam Sajida zo ga Ms Aman Mandara takiramu da nomber kasar waje, wayo Allah a wata duniya kike."
"A china mana garinsu masu gajejerun hanci. Ta fada musu.
Ai Maryam sajida na zuwa suka kara hautsina gidan da ihu, ana hira dakyar aka bawa Mama da Umma, kan É—aki ta shige ta sake É—aura yarta akan service inda take cewa.
"Kiyi kokari ki ajiye kunya da kawaici mijinki yana bukataemrki karki yarda kauyanci ya cuceki kuma, banda social media, a ynx ki bashi lokacinki, banda gardama dan zai iya ji miki ciwo, ki shanye zafin banda raki kinji ko banda kuma mita, dan haka yana sawa namiji tsanar mace, karki yarda kirokeshi kafin ya kwanta dake ko bayan ya kwanta dake, da fatan kin fahimce ni ko, banda sai kayi min kaza zan baka kaina babƴ kyau, rahilah idan ya kiraki a shimfiɗarshi ki amsa, banda son jiki ɗazun fa kayi yanzun kuma zaka sake a'a yana sa namiji ya gundura dake, ki taimaka mishi yayinda yake tare dake, haka zai bashi damar fahimtarnki rahilah banda barin gashin hammata, ko gashin gaba kiyi kokarin tsaftace gurin dan suna rike wari, haka ma cibiyarki tana bukatar kulawa ta musaman bakinki ma haka don Allah rahilah ki zamemin abin alfahari wacce da zaran na zauna zan buga misali dake, kinji banda magana sama sama, ina son ki xama shagwaɓaɓɓiyar, da yawan kuka ko wani irin abu amma kukan mai sanyi ba mara daɗi ba, wanda da zaran kin farq zaki birkatawa brain ɗinshi nutsuwa, ki kamashi da hikima banda shirme, shima dai shirmen nada amfani amma banda rigima dan kinga ya damu dake,,,
Suwaye ne akaina haka ohoo kuma har daku nake, dan an kusan naku ku É—auka dai banda shirme."
Fitowa tayi ta mika musu wayar suka cigaba da hira da tambayarta ya suke ya Yaren novel."
Dariya tayi suka cigaba da hiransu har ta fara hamma, sai da safe suka mata, tace.
"An jima da karfe shida zan kiraku, dan mu yanzun safiya ce."
Haka sukayi sallama cike ds kewar juna,mamie takira kunya ya gama mata dabaibayi, tunda ta gaisheta sannan mamie na mamie ta kara mata haske sosai akan yanda zata karbi mijinta ko a hannun wacece.
*****
Kwalliya ta caɓa sosai, tun shida take raba idanun ganinshi har tara karshe bacci tayi a falon, sai shq biyu saura ya shigo, yana ganinta sunkuceta zuwa ciki,.
Wasa wasa, suka daina haÉ—u, dan da tun hudu yake fita, bazai dawo ba sai sha biyu sai da suka É—auki kwana huÉ—u sannan ya dawo da yamma, duk zaman kaÉ—aici ya dameta.
Kallonta yayi tana sanye da vest É—inshi da kuma wando iya cinya ta maida hankalinta kan waya tana game, kwace wayar yayi ya ajiye sannan yayi sama da ita, yace.
"Kwana huÉ—u, rabona da naga kwayar idanunki, sai yau muje ki bani abinci dan yunwa nake ji."
Dariya tayi sannan tace.
"Ga abinci nan, sai na baka wani zauna kaci."
"Eh nasani, amma ba wannan abincin ba, muje kigank."
Dakin yawucce da ita, duk ya ɗaure mata kai, kayanshi suka cire sannan ya shiga wanka ta kintsa kayan tana jiranshi fitowa yayi ya ɗauketa sai bayi, turata cikin ruwan yayi suka cigaba da wanka, suna gamawa yayi waje da ita, a gado ya direta sannan ya lulleɓe su,
Murmushi yayi yace.
"Kin fahimci yunwar da nake ji."
Shiru tayi idanunta a rufe. A hankali yake binta, ganin bata firgita ba, ko razana yasa shi kara kaimi, gurin murje kirjinta son rashi(😹 kar ace nayi disvirgin) Aman baiyi sanya ba, balle rahilah tace, lusarine sai da ya gigita mata lissafi yaga tq shigo hannunshi amna kuma tsoron da ra ɓoye ya fito fili dan yana jin sautin kukanta, komawq yayi gefenta yana sauke a jiyar zuciya, hannunshi na matsa kirjinta shiru tayi lakwas..
Bayan wasu mintotin ya mike tare da zare, towel É—inshi ya mata rumfa da faÉ—aÉ—ar kirjinshi, a nutse ya kai kanshi fuskarta tana jin yana addu'ar saduwa da iyali, ta runtsa idanunta shikenan tace a ranta,
Kafin tayi wani tunani ya shiga nimawa kanshi mafita, sosai yake zungureta, har ya shige tsaf, kuka kan babu bakin yi, dan numfashin ma a wahale take iya fitar dashi, yana shiga ciki ya gigice dan yaji Yar malamai daban take da sauran matan, nutsa Rahilahshi yayi son rashin ya cigaba da sara da sassaka, sam Aman ya manta da Rahilah ba Hindu bace, dan haka idanunshi sun rufe, abu É—aya yake yi kamar wanda aka ce mishi zai kare kuka ihu yakushi, ban hakuri duk Rahilah tayi shi, amma ina Mr Mandara bai san tanayi ba, sai kusan karfe sha É—aya yajishi ya fara saukowa daga jirgin Damagaran zuwa barno birnin shehu, kamkame abarsa yayi yana sauke numfashi, tsabar ya sha tafiya, ainun.
Kaman zautacce yake faÉ—in "Nya Raaaka, Rahilah ana hubooki, You are my every thing ina sonki rahila karki guje rahilah."
A lokaci É—aya Aman yayi mata yare harkala huÉ—u, Kanuri, larabci, english.
Banda lumshe idanun wahala babu abinda rahila keyi dakyar tasamu ya kyaleta, tana kwance kamar ruwa tsabar gajiya kafin ya san abinyi tuni baccin wahala yayi gaba da ita, kallon fuskarta yayi wanda yayi ja,
Sai ajiyar zuciya take saukewa tsabar gajiya.
[4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
_Fatan alkhairi ga sakonku Masu sharhin Da Ciwo A Rayuwata Allah yasaka da Alkhairi ga tukwaicinku nan😹_
*Special Class*
*Na musamman*
dankalin hausa
dabino
kwakwa
kanunfari kad'an
peak
ki gyara dankali ki gurzashi saiki markada idan kika tace saiki saka markadadden dabinonki kisa peak da kanunfari gari kad'an
Free page....01👈
"Uwar Masu gida!, har kin dawo"
GyaÉ—a kai nayi na kwanta cikin nutsuwa ina kallon tv falonta, can na dubeta nace.
"Mama Amarya! Wai mike faru naji muryan umma tana faÉ—a haka? Ko wani abu ya farune?"
Murmushi tayi cike da takaici sannan ta maida hankalinta kan tv, kafin tace.
"Ita da Gausiya ce! Wai yaji tayi shine takira mijin yake faÉ—ar irin abinda take mishi."
Tashi zaune nayi haba gaskiya mana da zan shigo naga motar Baban Yasmen, ashe dai haka ce.
Cikin rashin sanin makomar mi zance, na koma na kwanta ina jinjina abinda Aunty Gausiya takewa Mijinta na rashin adalci, yana bani haushi. Tsaki nayi a fili nace.
"Albasa batayi halin ruwa ba, ta cigaba da wulakanta aurenta ita zatayi kuka da kanta."
Cikin wani irin muryan kuka Mama Amarya ta kalleni sannan tace.
"Maryam Sajida! Yazanyi da Gausiya kinga yaron nan hidimar da yake mata kuwa duk cikin Yaran gidan nan itace tafita zakka, dan koda nakira Malam cewa yayi babu ruwanshi Sajida ya zanyi da Gausiya, rashin É—a'arta har yakai tana bin miji waje tana cin kwalarshi."
Cike da tashin hankali na sauko daga gadon nazo gabanta na zauna, nace.
"Mama Amarya, gani ga Rahima da Rahila bazamu taɓa barinki ki zubda kwalla ba kinji Mama kiyi hakuri kuma Nasan matukar Aunty Shema'u da Aunty Asma'u suka ji baxasu kyaleta ba."
"Maryam Sajida kece kika zauna kina bawa Mama Hakuri, wannan na tsani Aunty Gausiya, sai kace ba jinin Malam ba kuma ai duk laifin Mama ne da take saka damuwarta a ranta, wallahi Mama duk mutumin da Malam ya zaɓa mana zamu zauna dashi, har sai in shine yace bazai zauna damu ba, ko sisters." ko kallonsu bamu yi ba, sabida sun karya doka babu wacce tayi sallama a cikinsu ganin haka Rahima ta ɗauki bag ɗinta fa shigo da sallama, dariya nayi na amsa, sannan Rahila itama tayi nata, duk zuɓewa mukayi a cinyar Mama muna rarrashinta.
Muna cikin haka Umma ta É—aga labule tare da sallama, amsawa mukayi, sannan tashigo tare da Aunty Gausiya tsaki Rahila tayi tabar falon, haka ma Rahima, sai nice na iya kallon Umma da Gausiya na gaisheta, ina gamawa nabar falon.
Cike da jin haushinmu ta kalle Umma tace.
"Umma miye na musu."
Murmushi Umma tayi sannan tace.
"Kaɗan daga cikin saɓawa, Iyaye da miji knn wanda bai kai ya renaka ba zai renaka."
Sunkuyar da kanta tayi cike da bakin ciki, bata kuma cewa kome ba.
Cigaba Umma tayi da magana tace.
"Amarya kiyi hakuri É—ane ka haifeshi baka haifi halinshi ba, duk yanda kaso ba haka kake samu ba, kuma nayi mata faÉ—a zata bari."
"Toh Umman Yara mi zan mata, babu abin bakin cikin kamar raine mijinta da tayi wai É—iyar malam ce haka, kinsan jiya da naje ta'aziyar gidan Malam Mudi, akan idona ake cewa Yar malam taki halin malam, kamar ba'a bata tarbiya ba, Na aurar da Shukra da Hamdiya, ban sami matsala dasu ba sai itace zan É—aurawa kaina matsalarta toh mi zan mata Allah ya shiryeta."
Jikin Umma ne yayi matuƙar sanyi sannan tace.
"Toh munji amma ayi mana afuwa."
"Hmm Allah yayi mana baki É—aya, kamar yanda ta kwaso kafa haka zata koma, dan Malam yace kar wata ta rakata zaki iya tafiya"
Mikewa tayi jikinta a sanyayye kamar da gaske nan kuwa, amma huÉ—ubar Maman Yaro makociyarta yafi nasihar Umma da Mama akanta.
****
Tsurawa computer É—inshi ido yayi a nutse, bashi kaÉ—ai ba dukkansu Uku, can ya sauke a jiyar zuciya sannan yace.
"Yunus hakuri zan baka kuma iya kar abinda zan iya baka knn, kai ka godewa Allah ukune da kai amma duk basu da lokacinka, Nifa É—aya ce dani amma ji nake kamar na saketa na huta, idan na duba girman mutuncin Iyayenta da nawa sai naji kome ya kunce min."
Gyara zama É—aya daga cikinsu yayi, kafin Yace.
"Aman kana nufin har yanzun Hindu bata bar kazanta ba,, ni ina mamakin matanmu nan wallahi duk kokarinka sai sun kwareka, bansan Ya zamuyi dasu ba wallahi."
Dafe goshi wanda aka kira Aman yayi ya gyara zama kafin yace.
"Idan ina son nasami nutsuwa da ita, sai na biyata kuÉ—i sannan wankan jikinta sai nabiya kuÉ—in, kaii karewa abinci daga waje nake kaiwa gida macen da bata san ciwon kanta ba mi zai dameta, nidai gefe É—aya Ina jan Allah ya isa da fitar da Apps É—in Whatsp Hindu tasan kan whatsp amma bata san yanda zatayi da rayuwar gidanmu ba."
"Hmmm. Aman knn gwara kai kana iya samunta a gida ni fa Hafsa bazaka taɓa samunta a gida ba, asalima, tafi bawa yawo degreen degirii akan zaman gida, itane yau bikin danginsu gobe sunan kanwar kawarta, kaii Uwa uba, ɗan uwana bai isa ya taka gidan ba, tashin hankali ya samu har sai ya bar gidan, ga ɗan banzan kishi ko muryata mi aikinta taji magana ya kare dole tabar gidan, da zaran na nimeta tace min ita bayanta na ciwo ko kirjinta, kaiii nikan miye mukayi haka Allah ya bamu mata marasa adalcine."
Tunda suka fara magana yake rike da wayarshi kiran Iphone+8, va kome yake ba sai temper runinning, ya nutsu abinshi kamar baya gurin, dafashi Aman yayi zaiyi magana, Ya É—agawa Aman hannu cikin murmushi kaman bazai ce kome ba, suma sun san halin Yunus Mai Nasara, sam bai damu da hayaniya ba ko surutu barshi idan abun ya motsa mishi zai iya kwana ya wuni bai cewa kowa cikanka ba,
Ba iya jinin sarauta keda miskilanci ba, akwai mutanen da Allah yayo su a haka kuma basu damu ba, yafi mintina arba'in kafin yace.
"Ahmad,Aman! ai duk matsalarku kaÉ—an ne ni dukkansu Balkisu ce na aureta ina sonta sauran matan kuwa Fareeda Yar abokin Alhaji ce, Sai Aneesa yar Kawuna ce, so nikan bansan mi ake kira dadin aure ba asalima idan kaga na shiga al'amarin mace toh babu yanda na iyane shi yasa na rufuwa kaina asiri nake azumin, amma sha'anin matanmu sai Allah."
Tsura mishi ido sukayi can Ahmad yace.
"Kasan Allah aure zan kara nima na hutu."
"Kayi fatar ta gari ko dan matukar baka dace da ta gari ba, kasake faÉ—awa wata gararin rayuwa." Inji Aman.
Shiru suka yi basu kara cewa kome ba, har biyar yayi na yamma a gogon Dubai mikewa sukayi kowa ya É—auki kayanshi cike da bakin ciki, suka fito gashi dai Allah ya dafa musu ta ko ina, suna samun albarka sai dai Allah bai basu mata na gari ba.
Airport suka nufo, inda zasu bi jirgin da zai kawosu kano daga nan subi jirgin kaduna.
***
"Ranki shi daÉ—e mi za'a girka naji kince Alhaji yana hanya." Inji Kukun gidan kenan yake tambayar hamshakiyar mace wacce, kana ganinta kasanta haÉ—a abubuwa dayawa a tare da ita na rayuwa.
A nutse ta kalleshi cikin isa da kasaita tace.
"Kayi whiter rice da veg soup,sai farfensun kan saniya."
Tana gama faÉ—ar haka ta cigaba da duba, jaridar Weekly Trust É—inta, hankalinta kwance,
Shigowar Yar budurwan Yarta wacce bata fi sha uku ba. A nutse ta zauna kusada mamarta tace.
"Mommy!!!"
Bata É—ago kanta ba kuma bata amsa mata ba, tacigaba da karanta jaridarta cikin nutsuwa, sai da yarinyar ta sake kiran sunanta ta amsa mata da.
"Hmmm"
Takaicine yasa yarinyar haɗiye abinda ya kawota ta mike tabar mata falon, ɗago kai tayi ta hango bayan yarinyar, taɓe baki tayi sannan ta cigaba da karanta jaridarta.
Karfe goma na dare Jirginsu ya iso garin kano ba tare da ɓata lokaci ba, suks nufi jirgin kaduna, wnda ya kawosu sha ɗaya saura, drvn Ahmad ya ɗaukesu inda ya kaiii. Mai Nasara Unguwar sarki ya ajiyeshi sannan ya wucce da Aman kinkinau, sannan ya kai, Ya wucce da Ahmad G.r.a.
A gajiye ya shiga gidan ba kowa sai Yarshi da sauri tazo ta faÉ—a jikin Uban tana sauke ajiyar zuciya tace.
"Daddy barka da dawowa, ya hanya."
Shafa kanta yayi cikin nutsuwa yace.
"Huda Alhamdulillah nasameku lafiya, Yasu Mufida da, Sameer suke da fatan kuna lfy."
Cike da farin ciki take gyaɗa mishi kai karɓan kayanshi tayi ta kai mishi har, ɗakinshi ta ajiye tafito, zama yayi sannan ya kalleta cikin nutsuwa yace.
"Jeki ki kira min Mommynku."
Da sauri ta fito zuwa É—akin Mamarta a falo tasamesu ana shafe mata jiki da dulke, cikin nutsuwa tace.
"Mommy Daddy yana kiranki."
"Jeki kice mishi ana min gyaran jikine, sai gobe zan shigo "
Shiru yarinyar tayi haka bai mata daÉ—i ba, ta buÉ—e baki zatayi magana uwar tace.
"Bace min da gani."
Jikinta na rawa tabar side É—in Maman zuwa É—akin Uban kanta a sunkuye, murmushi yayi yace.
"Kira min Fareeda maman Sameer."
Jikinta ba kwari ta fita, zuwa É—akin Fareed, tana zaune ta baje takardu da na'uran lisafi, ga wayarta na tsiwa bata É—auka ba sai buga lissafi take, da sallama ta shiga, dakyar Fareeda ta amsa mata tace.
"What??"
Kamar zata fasa kuka tace.
"Daddy Is..."
"Ok shine kika zo faÉ—a min ko ance miki bansani bane zaki fita, ko sai nazo kije kice ina aikine."
Jikinta babu kwari tabar É—akin a falo ta zauna ta fashe da kuka, dukda kankantarta amma tasan daga Mamarsu har sauran matan basu É—auki ubansu da kima ba, Asalima sunfi kambama rayuwar da suka tsarawa kansu, na duniya.
"Heyyyy Daddy girl, keda waye baku da school ne gobe."
Inji Aneesah, wacce tafito shan ruwa ne taga Huda na kuka, juyawa Huda tayi cikin nutsuwa tana kallonta a tsorace tace.
"Daddy is back, nd"
"Ok yana cikine, toh kice mishi ina gaisheshi gobe ina da meeting a bank, da na shigo."
Da gudu Huda tabar falon ta shige sider É—insu ta rufe kofar tana me fashewa da kuka.
Allah sarki bawan Allah tunda bai ga huda ba ya tabbatar babu wacce zata zo, dan haka ya shiga É—akin ya gyara ko ina, sannan yayi wnka ya fito gurin abinci yaje yasamu yayi sanyi, haka ya tsakura yaci sannan ya koma É—akinshi ya cigaba da aiki, kamar baya jin kome Allah yasa gobe asabar ne a zaria zaiyi wkend É—inshi.
****
Shiga Aman gida, ya samu wutar falo a kune zaro ido yayi cike da al'ajabi idan idanunshi basu mishi kary ba, da kayan jiknta ya tafi ya barta ya dawo ya sameta dasu cike da takaici yace.
"Hindu!! Kardai da bakiyi wanka ba."
D'ago kai tayi a tsiwa ce dan ta nutsu tana chart a grp É—in, Zubar gado fans murguda bakinta tayi, snnan tace.
"Kabiya kuÉ—in wankar kwnaki biyar É—in da zakayi ne, nifa bana son reni."
Kamar ya rufeta da duka haka yake ji jan kafarshi yayi ya bar falon,
Hankalinta ta maida kan chart tana ihu tace.
"Sai ni matar so na juya miji kamar yanda ake juya underwear É—ina kuma haka zaiyi hakuri dani."
Aikuwa take aka shiga turo mata stickers tare da Emoji irinsu, Tumbeleke na dariya, da wnd yake gudu😹, Marubuciyar Zubar gado tace.
"Matar So kina wuta ina binki ds gas, Ai maza yan kuttt, ni gwara ki gara min shi yasa idan ya faÉ—a hannunki ba sauki."
Reply ta mika mata da cewa.
"Thank you My luvly roler model, kinsan yanda yake son kuwa dole naja zamanina."
Murmushi Rahila ta tura mata sannan tace.
"Allah sarki Matar so ammabaki ci sunar ba, ya zaki biyewa wasu suna ɗauraki a hanyar da bazata ɓule miki ba,..."
Aikuwa sake sakon kamar an sake bom take masu laɓe sukaww Rahila caaa har da masu tambayarta kina da aure.
Murmushi ta É—aura musu tace.
"Wannan Year É—in zan gama scndry schl.."
Tana turawa akayi removen ɗinta😹
.....
Ahmad ya isa gida sai dai Abin bakin cikin shine Hafsat ta tafi dinner kanin kawarta........
👌👌👌👌
'''Shin Ya kuka ji labarin, Abin dariya ko ga tarin shirme da shiririta, amma kubi a hankali zaku tsinci wani abun É—auka ku bar na bari'''
[4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
     *MATAR SO*
            🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
  Dedicater 2 Hafsat Abubaka
  *Fatan Alkhairi ga Mommyn Fadyl nagode*
  *Special Class*
Sirri*
nonon raqumi
dabino
abarba
kwakwa
hulba
zuma
ayaba
zaki jika dabino saiki markada sannan ki markada ayaba da abarba, saiki juye a mazubi sannan ki saka garin hulba kisa zuma a ciki kisha a tsawon wuni.
_Masu tambaya ta ina zasu biya suyi hakuri ranar Laraba monday Insha Allah xan É—aura musu Phone number na da Acc É—ina Nagode_
     Free Page..
*BOOK ONE...Page...02*
  Hannunshi rike da kugunshi sai sinturi yake yana duba agogonshi, tare da kallon kofar get ɗinshi zuciyarshi na kona komawa yayi ya jingina da motar idanunshi nakan get ɗin, karan mota yaji ajiyar zuciya ya sauke sannan yakara kallon, agogon dake ɗaure a tsintsiyar hannunshi jingina kanshi yayi da jikin motar. Ya lumshe idanunshi zuciyarshi kamar ta ɗirko, me gadin gidan ya buɗe mata kofa a hankali ta zuro kafarta cikin nutsuwa take taku, karan takalminta yake ji kamar ana kwala mishi guduma,
     Bata lura dashi ba sai da ta iso tsakiyar gidan a tsorace tace.
"My Toys luv."
      Â
   K'in buɗe runannun idanunshi yayi dan sunyi wani irin ja, wanda har maikon kwalla suke takowa tayi gabanshi tare da niman taɓa shi, cikin sanyi murya yaja da baya. Sannan yace.
"Ko zaki iya buÉ—e min..."
  Da sauri ta nufi kofar shiga gidan, tunda ta buɗe yazo ya shige ciki, rufa mishi baya tayi har ɗakinshi tana zuwa ta fara wurgi da takalminta, sannan ta rigashi shigewa ban ɗaki dan akwai inner wear ɗinshi da yabar ta wanke mishi , amma bata samu damar wankewa ba. Yana saka kafa yabar garin itama ta zari gyalenta tabar gidan.
      Gajiya yayi da zama ya juya yakalle bedsheet ɗin gadon take zuciyarshi tafara tafasa, mikewa yayi ya wucce ɗaya ɗakin acan yayi wanka, sannan ya kwanta a ɗakin.
           ****
 Kallonmu Rahila tayi cike da takaici, sannan ta mike tazo tsakiyar mu da Rahima, tace.
"Kinsan anyi waje dani, a grp É—in zubar gadi."
   Dariya muka saka mata sannan Rahima tace.
   "Wai ke! Miye matsalar ki da shiga abinda bai dameki bane?"
   Mikewa tayi ta shiga ɓalle rigarta, duk muna kallonta juya mana baya tayi bayan ta rike kugunta, a nutse tace.
"Wai shin bankaci mace bane? Ko ban isa É—aukar wasu abubuwan bane?"
  Juyowa tayi tana kare kirjinta, da sauri muka juyar da kanmu dariya tayi ta ɗauki rigarta tasaka.
   Â
     " Kansacewarki cikakkiya ba zai hana ki iya samun matsala da mijinki ba koda abokiyar, zamanki ba kawai fatarmu mazaje na gari sai Rahila yaushe kika koma haka ne? Ni har tsoronki nake dan naga Idanunki sun buɗe."
  "Hmm! Maryam Sajida tambayeta dai yarinyar nan so take a kone tun bata tafasa ba" Inji Rahima.
       Â
 Dariya tasaka mana har da tafa hannunta tace.
"Woww! Kenifa ban ɓaci ba."
HaÉ—e baki mukayi dukkamu muka ce.
"Ai bamu ce kin ɓaci ba."
      Gyara rike wayarta tayi cikin nutsuwa tace.
"Ina karance karance kuma kunsan da haka, amma duk buk É—in da nakaranta ina É—aukar abun É—auka na ajiye na banza, ina karanta buk na soyayya sosai amma kusan mi?"
     Girgiza kai muka tare da ce mata.
"Sai kin faÉ—a."
   "Ban taɓa yunkurin karanta buk ɗin da zai tada min feelings ba, asalima idan akwai romance a cikin page tsallakawa nake, kusan sabida me nake haka."
  Kamar wasu dolaye muka sake kad'a mata kanmu.
   Â
  Dariya muka bata tayi sosai sannan tace.
"Sabida bana son na rage karfin feelings É—ina tun a waje...."
 Bata karasa bayaninta ba muka ja bargonmu, muka rufe kanmu dariya tasaka mana tace.
"Hegu munahuka, daga jin ina magana kunja kun rufe kanku wai ma kunsan ma'anar ayaba a yaren noɓel."
  Janye bargonmu muka, cike da son jin kwaf amma girman abinda zata ce yasa muna tsoron fitowar shi daga bakinta.
   Haurowa katifarmu tayi, ta zauna a tsakiyarmu tace.
"Ma'anarshi, abin fitsarin Baby Khalif..."
  Dira nayi daga dagon na wahe gadonta nace.
"Kiwa darajan Allah ki barmu muyi barci,"
   "Eh nifa wayar muku dakai nake."
"Ina wayar dakai anan, zaki lalata mana rayuwa don Allah Rahila jeki kwanta ubangiji ya kawo miki shiriya a cikin barcinki."
  Rahima na gama faɗar haka ta juya mata baya, ita kuwa mi zatayi mana banda dariya har da rike cikinta.
       Dukka dukka shekarunmu basu wucce sha bakwai ba, da watannin amma rahila tasan iya karance karance, gyara kwanciyana, ina nazartan maganarta baki ɗaya bansan iya lokacin da na ɗauka ba, har barci yayi gaba dani.
        ........ Buga mana kofa Mama Amarya tayi dakyar na buɗe idanuna, wanda suke cike da barci mika nayi tare da salati nace.
"Yau fa asabar ne! Ai sai abarmu mu huta."
    Kallona Rahima tayi bayan tashigo ɗakin nace.
"A ina kika kwana.?"
  Â
   "Hmmm! Ai Allah ya takaita mana ne, jiya Asthmar Mama Amarya ya tashi ina kwance bayan kunyi baci sai ga, bakona yazo shine na tashi nashiga banɗakinmu naga baruwa, sai na ɗauki Pad da kuma pant ɗina na shige gurinta nasamu tana ta fama, gashi inhelarta ya kare, sai danaje na bugawa Malam kofa dan yana ajiye dasu, muna zuwa har idanunta sun fara hawa sama, kaii Allah ya isa mana tsakaninmu da Aunty Gausiya dan itace sanadin tada asthmar Mamanmu."
      Fita mukayi nida Rahila, har muna ture juna, muka samu tana sallah, a ɗ'akin mukayi sallar muna idarwa muka zuɓe a jikinta tare da sake kuka, rungumeta mukayi sai kuka muke, kamar wani abu zai sameta.
       Shafa kanmu tayi, cikin nutsuwa tace.
"Ya isa haka! Yan ukuna bagani nan a raye ba. Toh ya isa haka ba kuka zakuyi addu'a zaku tayi min Allah ya kara min lafiya."
       Kallonta Rahila tayi cikin kuka, sannan tace.
"Wato da Rahima, bata shigo ba dashi knn sai dai musa mi mugun sako, Don Allah Mama ki daina saka damuwa a ranki."
    Shafa kanmu tayi cikin jin daɗi tace.
"Toh nadaina."
   "Toh karya mana ita zakuyi, Auta da yan biyu."
   Mikewa mukayi, muna dariya dan Babban Yayan Hayat na ya shigo rike da basket, zama yayi cikin nutsuwa. Mikewa nayi na amshi basket ɗin na kai kusada ita, gaisheshi mukayi ya amsa, yana murmushi yace.
"Mama ashe abinda ya faru knn? Amma ai an gaya miki ki rage iza damuwa cikin ranki, banda kwanarki na gaba Allah ya kawo Rahima ai da bamu kai labari ba, don Allah ki cire al'amarin Gausiya, a ranki ko muma Yaranki zamu sami nutsuwa."
  "Yayansu! Ai ba wai narike damuwarta bane kawai ciwone ya tashi min, amma zan kiyayye gaba."
   Lekowa Umma tayi tana kallonmu yanda mukayi rashe rashe, a cinyar Mama.
Â
   "Mmm! Zaman jiranku zanyi ne? Ko kun manta kuna da mkrantane. Ga wanke wanke can."
  Da sauri muka mike, zuwa waje aikinmu kowa ya kama, dan munsan da aikin.
   Nike wanke wanke da shirya kayan karyawa, Rahila sharan ɗakunan Iyayenmu da wanke ban ɗakinsu da kuma namu, Rahima kuwa da ita ake girki, shima juya abin ake, turn by turn.
    Karfe bakwai da arba'in muka gama kome, sai wanka muka shiga ni na tafi ɗakin Mama Amarya, Rahila ɗakinmu rahima ɗakin Umma, dan a kowani ɗakin muna ajiye kayanmu, cikin sauri muka fito dan karyawa Umma da Mama suna ɗaki.
   Shigowar Malam yasa muka juya gareshi cikin nutsuwa muka ce.
"Barka da Safiya, Malam ya mi jiki ya zafi."
   Murmushi yayi cikin dattako ya zauna a kusadamu ya amshi cokalin hannun Rahima yace.
"Kice da hannu kamar Yan uwanki, yafi albarka."
       Kaman zatayi kuka tasaka hannunta, a cikin jollof ɗin taliya da dankalin turawa ta fara ci, kunshe dariyarmu mukayi dan tana da matukar tsaginagini( kyama ko kyankyami) amai ta fara niman yi muka ɗaga kwanonmu da saurinta taje gurin wanke wanke, tana amai.
 Â
   Lekowa Umma tayi cikin ta ɗaga labule, tace.
"Amma ai kinsan baki cin abinci da hannu matukar ba tsarki kike ba."
  Kunyar malam yasa na tsame hannuna na ɗauki tea na shige ɗakinta, Rahila kuwa ko a jikinta sai ma murmushin da take dokawa mun bar mata abinci.
   Cikin harshen zabarmanci Umma ke ɗaya mishi aiga abinda yasata amai, dariya yayi cikin hausa yace.
"Kinga kuwa nine na kwace mata cokalinta."
     Wanke gurinda ta ɓata tayi, sannan ta ɗauki tea ɗinta ta shigo ɗakinmu,
 ..... Takwas muka shirya tsaf muka fito, kallonmu Umma tayi muna sanye da unifoam, ruwan toka sai nikk'af da muka rufe idanunmu da shi.
      Mika min hand out Umma tayi tace min.
"Yau bazan shigo ba, ki duba idan hajiya Falmata tazo ki bata sai kuma yan ajina ki kara musu, karatu inda suka tsaya."
   D'aga nikk'af ɗin nayi ina kallon Umma nayi idanuna cike da kwalla, bakina na rawa nace.
"Umma ni.."
   "Ke nace, kishiga ajina ki musu kari."
      Kamar kazar da kwai ya fashe mata haka nafito, daga ɗakinta sallama muka musu....
       **** Tsit kake ji banda Mai Nasara da tafita zuwa masalaci babu alamun akwai mutane a gidan, shima da ya dawo ɗakinshi ya wucce, me girkin gidan ya gaishe shi cikin girmamawa yace.
"Sir mi za'a girka,"
     "Anything."
Ya bashi amsa a takaice, sannan ya shige.
   Shiru mi girkin, yayi cike da damuwa yasan yau kam sai yayi girki sama da kala goma dan kowacce mata sai ta tsiro da abinda zata ci,
   Shigewa ciki yayi ya fara aiki, shigowar Aneesa, a gurguje tace.
"Mr Johson a haÉ—a min, abinci cikin gaggawa ina da meeting yau."
   "Ok Mah."
    Cikin sauri ya haɗa mata, makaroni da kayan ciki, wanda yasha curry da tymer, juye mata yayi ya kai gurin cin abinci,
  Ya dawo ya cigaba da aikinshi.
    A gurguje ta fito zata karya lokacin Mai Nasara shima ya fito, wave ɗinshi tayi da hannun sannan ta fara cin abinci wanda ta ɗiba a cikin ɗan karamin bowl,ruwan khal ta ɗiga a abincin sannan ta fara ci,
   Ko cokali biyar batayi ba, ta mike gurinshi tazo tana goge bakinta da tissue ta ɗan rungume shi, sama sama tace.
"Barka da safiya, Mai nasara ina da meeting sai four zan shigo gida da fatan babu matsala."
    (😹 Don Allah kuji wata rayuwa tana tambayarshi bayi da matsala)
   Riketa yayi ya daidaita tsayuwarsu, sannan yasaka bakinshi a kunnenta yace.
"Ina da matsala, i need U."
  Agogon hannunta ta kalla da sauri ta raba tsakaninsu tana yake tace.
"My Dear, ina da meeting ne fa kayi hakuri na dawo sai nasan abin..."
  "Jeki Allah yabada sa'a."
   Sake bashi wani kiss tayi ta juya da sauri tana cewa.
"Bye baby."
      (Ni a tunanina gatse yayi mata, amma dake sakarya ce ko a jikinta)
  D'akin balkisu ya nufa, tana cikin uwar ɗaka, har can yabita tana kwance tunda ta idar da sallar asuba, ta koma ta kwanta, baiyi wata wata ba, ya haye gadon ya cire rigar jikinsa ya kwanta tare da janyota jikinshi.
        Shiru tayi taki kulashi, haka yayita kiɗanshi da rawanshi ko tari batayi ba, kamar zai saka kuka ya kalleta yace.
"Laifin mi nayi mukune haka? Da kuke azabtar dani akan abinda Allah ya haltamin shiknn bazan sake zuwa, tunda na fahimci zina kuke son na fara."
     Mikewa yayi, ya sanya kayanshi ya bar ɗakinta, taɓe baki tayi ta tattara bargon ta shige banɗaki tayi wanka sannan tafito tana karamin tsaki, ita sam bata da lokacin..........
        😹😹😹😹
   '''Abin dariya ko? Wasu matan sai addu'''
[4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
     *MATAR SO*
         🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
  *Toh makaranta nan na kawo muku karshen free page ina da sauki kuma ina da zafi bazan cutar da kai ba kuma karkayi yunkurin cutar dani, Don Allah idan kinsan zaki saya ki fitar min Wallahi na yafe miki basai kin saya ba idan duniya da gaskiya ku duba girman Buk ɗin da Ciwo A rayuwata karku cutar dani, tunda nayi muku adalci duk wanda ya shiga hakkina Akwai Allah*
  *Ga musu saya ga number acct ɗina Gtbank:0472282105 sai phone number na idan ka tura kuɗin sai kayi min screen short kuɗin Book 300# sannan zaku iya turo rechg card na MTN Nagode Allah yasa Mudace*
    Â
*BOOK ONE*
Pagen karshe.....03
    Â
   Tsaki take jerawa yafi a kirga, sabida tsabar son jiki da gajiyan da ya tara mata, ita a ganinta ya takura matane.
   Tunda ya shiga ɗakinshi yasakarwa kanshi ruwa yake bin ko ina na jikinshi, dafe kanshi yayi cike da bakin ciki da damuwa yaushe zai samu sallama a gidanshine. Yaushe zai samu abubuwan da kowa ke fatan samu, dafe goshinsa yayi dakyar yayi wanka ya fito tsame jikinshi yayi ya fito, ɗaure da towel goge jikinshi yayi ya ɗauki man shafawarshi ya shafa, sannan ya buɗe gurin kayanshi ya ɗauko riga da wandon jamfa, ya saka shadda ce dark blue, wacce aka mishi aikin surfani, da farin zare da ratsin baki da sky blue, sai hular kanshi wanda shima kusan haka ce, takalminshi ya saka fari baki wanda ya dace da kayan, agogon azurfa wanda aka kawatashi da kwalbar Demand, a nutse yafito ya kalli kanshi a madubi, abinka da farin fata sai gashi yayi sharrr dashi, ba tare da ɓata lokaci ba ya ɗauki jakar computer ɗinshi da wayoyinshi da key motarshi, ya fito.
    D'akin Balkisu ya leka tana nan inda ya barta, fuskarshi ba yabo ba fallasa yace.
"Zan lekasu hajiyata."
      Kaman bazata amsa ba tace.
"A dawo lfy,"
 Â
  D'akin Fareeda ya leka tana kwance abinta, shiga yayi ya ɗauki, takarda da biro ya rubuta mata, *Na tafi zaria*
 Yana gamawa ya ajiye, ya fito ɗakin yaranshi ya shiga yasamesu suna barci sumbatar goshin huda yayi, wacce take kan gadonta na sama, ya gyara mata lulluɓenta, sannan ya isa gurin Mufida itama sumbatarta yayi, sannan ya isa gurin Sameer da yake can nashi gefe, ya sumbaceshi juyawar da zaiyi yaga Huda ta mike, tace.
"Daddy! tafiya xakayi?"
   D'aga mata yayi,ba tare da damuwa ba ta diro daga gadon sai da ya tareta yana kallon inda ta diro, sunkuyar da kai tayi tace.
"Sowiee, bazan kuma ba,"
Murmushi yayi zai fita, da hanzari tace.
"Daddy zan bika."
   Kura mata ido yayi sannan ya kalle agogon hannunshi kafin yace.
"Mintuna 30 na baki."
  Da gudu ta shiga ban ɗaki, wanka tayi da brush sannan tafito tasamu baya nan, kayanta ta ɗauka kala biyu tasaka, duba lokacin tayi sannan tayi sallah asuba a lokacin.
  Tana idarwa ta ɗauki yar karamar jakanta, ta rataya sannan ta wucce kitchen wani kula ta ɗauka ta ɗebi abinci da ruwa da juice ta fita, ɗakin uwar ta shiga ta kalleta, tace.
"Mommy zanbi daddy."
  Juyawa tayi abinda dan tasan ba kulata zatayi ba, tana fitowa taga Laraba da Hasana tace.
"Idan su Mufy suntashi kuce nabi daddy Zaria."
     Da sauri tafita yana cikin motarshi a zaune, gaba ta buɗe tq zauna sannan drvn yajasu suka fita, ganin yana aiki yasa bata dameshi ba tap ɗinta ta ciro ta fara game.
         ****
  Tunda muka shigo makaranta Rahila ke dariya taɓani tayi tace.
"Kee ga malam mus'ab can sai doka miki murmushi yake.?
   Kyaleta nayi dan bana son hayaniya, wuccewa mukayi zuwa azuzzukar da muke koyarwa, musaman yau da nake da aji biyu gana umma ganawa.
  Ajin umma na fara shiga, sabida ajina akwai malam Hafiz a ciki, ina shiga suka shiga murna nikuwa haushinsu nake ji dan sun iya tambayar renin hankali, suran da suka tsaya nace su nanata min sai na musu kari.
     Daga aya ta arba'in na suratu bakar suka ɗauka har aya ta hamsin, ɗaga nikk'af ɗina nayi sannan na shiga musu kari, aya goma har suka rike kasancewansu matan aure na jinjina jan da brain ɗinsu yake, muna gamawa na mike dan na hango malam nafi'u zai shigo.
    D'aura nikk'af ɗina nayi nace.
"Ko akwai tambaya ne?"
    "A'a malama maryam Sadija."
    Suka faɗa min, can wata mata daga baya tace min.
"Maryam Sajida,ina tambaya."
   "Ina jinki." na faɗa mata a takaice.
Â
   "Hmmm dama, tambaya ce misali mace ta kwana da miji, sai asuba yayi, toh sai jinin haila yazo mata, shin zatayi wankan janabane ko zata jirkinta har ta gama hailarta.?"
  Shiru nayi kamar ruwa ya cinyeni, tsabar kunyar amsar da zan bata kaina a sunkuye nace mata.
"Wankar janaba ya hau kanta, idan muka duba wasu ruwayoyi da kuma litattafan fiqhu Allah yasa mudace."
  Na fita da sauri dan karsu kara tsayi dani, dariya matar tayi tana cewa.
"Wannan Yar malama Hasinan akwai kunya."
   Shigan malam Hafiz yasasu shiru, inda ya fara musu da hadisi.
Ina shiga ajina nasamesu sunyi dandazo, Rahila tana karanta musu, Zubar gado girgiza kai nayi kafin nace musu.
"Malama Rahila kije ajinki É—alibanki na jiranki."
    Muryan Sadiqa naji tana cewa.
"Malama Rahila! Kin karanta gidan karuwai bugu É—in Ya haÉ—u, idan kina karantawa dole ma kiji kina niman abokin rayuwa, dan ana bayani sosai akan sex."
    "Rahila fitan min a class nace." na daka musu tsawa,
  D'aga min hannu tayi cike da takaici ta kalle Sadeeka tace.
"Kuma idan baki sami abokin rayuwa ba ya kike ji a lokacin?"
  Cike da son basu labari tace.
"Wallahi idan ina karantawa matse cinyoyina nake, sabida tashin hankali, dan wani mugun sha'awa yake bijiro min."
      "Hmm toh bari na faɗa miki abinda baki sani ba, matuƙar kika cigaba da bin ire iren wannan buks ɗin zaki wayi gari duk irin kokarin da namiji zaiyi akanki bazaki taɓa gamsuwa ba, sufa sun rubutane dan ayi aiki dashi, akan mi kike ɗaura zuciyarki ga damuwa, wallahi ki daina."
    Murmushi yarinyar tayi cike da rashin damuwa tace.
"Wai toh na girma aure nake so ance sai na gama jami'a ya zanyi."
   A nan ne na amsa mata, nace.
"A'a fa karki dawo kina kuka da kanki wai nikan miye ribarki idan kika cigaba da karance karance buk ɗinda zasuna tada miki sha'awa, kisan illar haka kina shiga daga ciki sha'awarki ta kare karshe mijinki duk abinda yayi miki baki godiya musaman ta ɓangaren auratayya, better stop ita now."
     Shiru sukayi sannan na kora Rahila ajinta ni kuma na cigaba da koyarmusu da alkur'ani bayan mun gama muka ɗaura da tafsirin, muna gamawa suka farq jefo min tambaya ina amsa musu, sai karfe sha ɗaya muka tashi,
     ****
  Fitowa yayi yaga gidan ba'a cewa kome, tsintsiya ya ɗauka ya share falon sannan ya isa kitchen tsabar tashin hankali sai da yaji kaman zai kwara amai, mask ya ɗauko ya toshe hancinshi sannan ya fara juye ruɓaɓɓen abincin wasu ma har sun fara tsutsa, dakyar Aman ya gyara kitchen ɗin ya wanke kayan da ya tafi yabari,
     Sannan ya ɗauko Indomie da Bushashen kifi, wanke kifin yayi ds ruwan zafi da lemon tsami, sannan ya farfasa ya zuba a wani kwano daban.
    Â
  Attarubu ya ɗauko da albasa ya yanyanka, sannan ya buɗe ma'ajiyin kayan spice ya zuba, sabida karnin kifin, sai man gyaɗa da ya ɗiga kaɗan, murmushi yayi yana tuna rayuwarsu ta jami'a, ruwan na tafasa ya juye Indomie sannan ya fita zuwa ɗakinshi bayan ya ragw karfin wutan gas ɗin.
    ..... Ɗakin Hindu ya leka ya sameta kwance daga ita sai rigar barci shima yayi sama, sai naked ɗinta bakyan gani,ko ɗan irin shaving ɗin nan batayi ga suma yacika tuuu, kauda kanshi yayi yana bin ɗakin da kallo ko ina kaca kaca, ga wani hamami da yake badawa, toilet ɗinta ya leka yasamu kayan amai, kome nan, ba daɗin gani, zuwa yayi kanta ya ɗake cinyarta da duka, firgit ta mike ta zauna, hararanshi tayi cike da tsiwa tace.
"Akan mi zaka dakeni?"
      Â
     "Akan kazantarki na gaji na baki nan da awa guda ki gyara ɗakinki in ba haka ba wallahi yau zan sake ki."
  Bata san lokacin da ta sauko ba ta tura baki gaba, ta shiga tattara kayan ɗakinki ta gabanshi tazo wuccewa amma abin takaici sai da ya toshe hancinsa, ya fita daga ɗakin ganin ya fita ta shiga kintsa ɗakin dakyar, tana gamawa ta faɗa ban ɗakinta shima haka ta tattara, dakyar tayi tana kukan zuci.
      Bakinta ta wanke sallah kan ai ba'a maganar shi, falo ta fito tasameshi ya juye abincin a tire, yasaka spoon yana ci, haɗiye yawu tayi ta shiga kitchen ɗin ta ɗauko spoon , zama tayi ta fara cin abinci, mikewa tayi ta ciro wayarta dake chaji, ta kunna hoton abincin ta ɗauka sannan ta ɗaura, a status da karamin sharhi.
     *Aikin Mijina knn, sai ni matar so💃 wacce bata da miji haushi ya kasheta da oho ba*
   Still bai isheta ba ta ɗaura a grp nan aka shiga mata reply dake ta kware a karya sai cewa tayi.
"Hmm wallahi ina bacci fa yaje ya É—agoni ya min wanka, kusan wkend ne shi yayi kome na gidan hmm baku ga yanda jiya ya barkice min yana son yaji shi sweety É—ina."
  Rahila da wata admin ta dawo da ita taga abinda tace murmushi ta ɗaura mata a maganarta, dake ta sauya sunanta zuwa Oum Muwaddatu.
     Cike da kuri tace.
"Oum Muwaddatu wallahi dagske jiya nasha wuya, ya durje ni son ranshi yanayi yana kuka, sabida ba karamin wahala na bashi ba,"
     😷 Abinda Rahila ta ɗaura knn tace.
"Wannan sirrinku ne dashi, bai dace muji ba ko sisters"
  Take grp ɗin ya kasu gida biyu wasu na bayan rahila wasu na bayanta, karshe ofline Hindu tayi ta cigaba da ɗurinta.
    Ya rigata cire spoon, kallonta yake cikin nutsuwa yace.
"Idan kika gama ci, kije kiyi wanka sannan kiyi removen wannan gashinda yake jikinki dana hammatarki dana can É—in."
    "A nawa zanyi haka? Dan kasan gwanati ta han aikin banza."
      Gyara zamanshi yayi cike da mamaki yace.
"Kitashi kije kiyu wanka kuma make sure kin cire kazamtar jikinki, sannan kizo ina jiranki matukar kika kureni wallahi zan nuna miki halina."
 Yana gama faɗar haka ya mike zuwa ɗakinshi, wanka ya faɗa yayi sannan ya fito, rigan shan iska yasaka da wando iya gwiwarshi, yaja computer shi ya fara aiki.
   Bayan kaman mintuna arba'in sai gata tashigo tayi kyau sanye take da riga, ɗan karami dakyar ya sauka kugunta, sai mini skirt ta parke gashinta baya, ba laifi tana da kyau kazamtar tace ya munanta ta.
     Gadon ta haye, cikin rashin ɗa'a tace.
"Aman gani."
    Sau ɗaya ya kalleta ya bawa iska a jiyarta ya cigaba da aikinshi sam bata san yanda zata tarerrayi miji ba, ta zauna sai chart take a online juyawa yayi cikin nutsuwa yace.
"Baki da turarene..."
   Â
    😉😉😉😉😉😉
  '''Wasu Dangin Al'ajabi'''
 Â
ZOGALE juice with ginger (Yana taimaka ma masu cuta Kamar haka
Diabetic
HBp
DA sauran su ga Karin ni'ima
Musamman in kin gaji da other juice
Method;
Ki dafa itacen ZOGALenki ki (Zaki iya dafashi tare da fresh ginger DINKI ) or ki Nika ginger daban
Bayan ya dagu ki tace
Zaki Iya Saka lime or lemon
Kisa sugar or honey or like that hot or cool
[4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
*BOOK ONE👈*
*Page 4*
Turus Hindu tayi da maganar da Aman yayi mata cike da mamaki, kuma kamar bashi yayi maganar ba, hanyar banÉ—akinshi ya nuna cikin ko inkula yace.
"Ki shiga ki sake wanka, koni nazo na miki."
Banza tayi dashi ta cigaba da zamanta asalima sake maida hankali tayi akan wayarta, tana chart hankalinta kwance.
"Magana! nake dake fa"
A tsorace ta juya gareshi har sai da wayarta ya faÉ—i cikin inda inda, ta mike ta nufi ban É—aki.
"ÆŠawo nan, ki cire kayanki." yace a tsawace,
Kaman ta fasa ihu haka take ji, kokarin cire kayanta tayi ranta na kara ɓaci, tana gama cire kayan sau ɗaya ya kalleta bai kuma bin takanta ba, ya cigaba da aikinshi, cikin jin haushi tace.
"Aman na gaji fa."
Mikewa yayi ya zura kafarshi kasa, sannan ya nufi ban É—aki ruwan wanka ya haÉ—a mata me É—auke da turaren wanka, yana fitowa ya mika mata towel yace.
"Shiga kiyi wankan kuma wallahi matukar naji baki fita ba, zan miki da soson karfe."
Yanda yayi maganar yana tsare gida kaÉ—ai ya isheka tabbatarwa dagaske zai aikata.
Tunda tashiga wankar, ranta ke tafasa, wanka sosai tayi wanda ko nafarko bai kai na yanxun fita ba, ga kamshin turaren wanka da sabulun wanka ya kama jikinta.
Dakyar tafito, kallon agogon hannunshi yayi, sannan ya cigaba da aikinshi yace.
"Ki shirya ga jaka nan ki buÉ—e, zaki ga abubuwan amfani."
Zama tayi akan stool tana karamin tsaki, ranta na kara ɓaci jakar taja ta fara buɗe abubuwan ciki tana amfani dasu, har ta gama wurga mata wata rigar barci yayi, ta cafke ware rigar tayi ta saka sai gashinta da yake jike, sauka yayi daga gadon ya isa gaban wardrob ɗinshi ya ciro hand dryer ya haɗa da socket, ya shiga busar mata da gashinta.
Kallon juna sukayi ta, madubi aikuwa ya tsuke fuskarshi, sai da ya tabbatar da ya busar mata da gashin kanta sannan ya kashe ya faÉ—a ban É—aki wanka.
Kallon kanta tayi cikin nutsuwa haka kawai wani nishaÉ—i ke shigarta, gadon shi ta koma ta kwanta ko kayan da tayi amfani dashi bata kwashe ba, yana nan a gurin tun tana sa ran fitowarshi har ta buÉ—e datarta, ta shiga É—aukar hoton kayan barci wanda yake kusan rabinshi tsirarane.
Fitowa yayi, ajiye wayarta tayi tana kallon yanda gashin jikinshi ya kwanta, tunda yafito shi kuwa yake bin inda ta zauna da kallo, a hargitse ya É—ago kanshi cikin fusataciyar murya yace.
"Waye zai kintsa miki kayan da kikayi amfani dashi."
Turo baki tayi, can da ta tuna abinda ta shirya sai tq sauko tana tafiya a hankali ta kwashe kayan tass, sannan ta koma kanshi karamin towel ɗin hannunshi ta karɓa, ta shiga taya shi gyara jikinsa.
Tsaf suka gama, janyota yayi ya haÉ—a da kirjinshi kallon idanunshi tayi ta hango tulin bukatarshi murmushi ta sakar mishi, sannan ta cigaba da wasa da sumar kanshi, tana goga mishi kirjinta a fuskarshi bata fasa ba, harsai da taji yayi sama da ita, ya jefata a gado, gyara labulaye É—akin yayi sannan ya bita gadon bayan ya zare towel É—in, ganin yanda yake birkice mata, duk ya susuce ita kuwa kara zautar dashi take, zare rigar yayi ya fillar sannan yayi mata, rumfa da faÉ—aÉ—ar kirjinshi, duk bata É—aga hankalinta ba, ta cigaba da abinda take sai da yafara kokarin zai kusanceta ta matse kafarta cikin murmushin mugunta tace.
"Bazaka yi riding É—ina free ba, ai ba yau muka fara ba."
Janye jikinta ta fara kokarin yi, ya damketa sosai cikin tashin hankali yace.
"Hindu! Ke fa ba karuwa bace, da kullum nazo niman hakkina sai na biyaki, anya zaki gama da duniya lafiya kuwa."
HankaÉ—eshi tayi cikin tsiwa tace.
"Kanin Ubana, idan ban gama duniya lafiya ba sai ka tozartani rayuwa sai da kuÉ—i idan bazaka iya ba pls tashi a kaina."
Wani irin rawa jikinshi yake dan gaba ki É—aya a zauce yake ds bukatar mace riketa yayi jikinsa na rawa yace.
"Plss! barni na samu nutsuwa zan biyaki ko nawa ne"
"Kutt ban yarda ba." tace mishi tare da ɓanbareshi a jikinta, "Kaje kanemi mace mai tsafta, kabarni ni kazama nayi yanda nake so da jikina."
Dafe maranshi yayi cikin tashin hankali muryanshi ta toshe, yace.
"Cash kike bukata? Ko transf?"
Juya idanunta tayi cikin salon jan rai tace.
"Aman nifa nafasa barci nake ji "
Tana gama faÉ—ar haka ta zulo daga gadon, rike hannunta yayi kwalla na zuba daga idanunshi yace.
"Don Allah zan baki miliyan É—aya karki tafi mutuwa xanyi."
Fauce hannunta tayi, cike da tsiwa tace.
"Kutt miliyan daya fa, ni almajirace ko mabukaciya"
Hannunta duk biyu akan kugunta, tana girgiza jikinta, a shake yace.
"Nine mabukaci, zan baki biyu don Allah."
Gwiwarshi ya zuba akasa, yana rokonta.
Gabanshi ta isa tare da mika mishi hannu tace.
"Inji dumus."
Wani wardrob ya buÉ—e a É—akin wanda yake cike da kuÉ—i ya shiga kirga mata har sai da ya haÉ—a mata kuÉ—inta cak a hannu, sannan ta koma gadon ta lafe.
Jikinshi na rawa dakyar yake iya romancing da ita burinshi ya isa jikinta, koda ya isa babu wani jin daÉ—i haka yayita murzata son ranshi, tun tana kallon abun wasa har ta shiga yarfe hannunta, sabida gabaki É—aya ya saukar mata da gajiya tare da mata wani irin sex, kuka tasaka mishi tana ihun ta gaji, bai sarara mata ba, sabida shima bata tausaya mishi ba, sai dayaga ta daina kuka har ta zuba mishi ido yanayi yana cewa.
"KuÉ—ina nake ci, kukanki ba zai sani fasawa ba, kiyi shiru baby."
Duk yasan zai juyata sai da yayi, koda yayi realizing yaki yabarta makaƙeta yayi sosai har ya sake sabonta sha'awarshi, kiran sallah azhar yasashi kyaleta, ganin yanda take juya kai, yashi dake wani murmushi ban ɗaki ya wucce ya sakarwa kanshi ruwan wanka, saida yayi wankar tsarki yafito, ko kyalinta bai gani ba, balle kuma kuɗin da ta amsa, dariya yayi yans girmama kaunarta da kuɗi. Masalaci ya wucce abinshi da yayi alkawari yau sai yaga karshen son kuɗinta.
Lokacin da taga ya shiga ban É—aki dakyar ta sauko gadon, ganin tsayuwa zai gagareta yasa ta rarrafa, ta kwashe kuÉ—inta cikin kuka tace.
"Allah ya isa min, ji yanda yayi min kamar ya samu abinci."
Mikewa tayi ta É—auki rigarta tasaka kuÉ—in sannan ta shiga É—ingisa kafarta, zuwa É—akinta rufe kofar tayi, ta wucce ban É—aki tayo wanka ta gaza jikinta sosai dan har jin gurin take kaman ya kumbura..
Tana gamawa tabi lafiyar gado, tuni barci yayi gaba da ita,
Gurin 2:30 kaman a mafarki taji kaman ana sucking kirjinta turawa tayi gaba tare da matse cinyoyinta, murmushi yayi a ranshi yace.
*Bazaki ci kuÉ—ina haka kawai ba, bayan halalinane jikinki.*
Bai fasa ba sai ma sake fito mata da wasu sababin abubuwan da yayi buÉ—e idanunta tayi sabida har cikin brain É—inta take jinshi, a tsorace tace.
"Aman!!! Kana da imani kuwa sake dawowa kai ka kasheni."
"Shiiiiiii hindu kuÉ—ina nake fanshewa." Ya faÉ—a mata,
Kuka tasaka tare da niman kwace kanta, amma haka yasa karfinshi ya murje idanunshi da toka ya shiga niman hakkinshi, kin nutsuwa tayi ta shiga kokkuwa da shi, babu tausayi Aman ya shigeta sosai yake biyan bukatarshi kuka, duka, yakushi ds cizo duk babu wanda batayi ba, Aman bai sarara mata ba, sabida itama bata tausaya mishi ba, sai da yaga yanda take sauke numfashi sannan ya janye ya kyaleta, kallon kasanta yayi yaga na fitar da jini jini, bai damu ba ya shiga ban ɗakinta ya haɗa mata duk wani abin bukata sannan yadawo ya saɓeta sai ban ɗakin tunda yasakata cikin ruwan yafita yabarta......
D'akinshi ya koma ya kintsa ko ina na É—akinshi, wardrob É—inshi ya buÉ—e ya ciro kayanshi farin rigar wani yadin material na maza, sai wandon kaftani baki gyara gashin kanshi yayi bayan ya gama saka kayan, haf shoe ya zura a kafarshi, turaren dake kan miror É—inshi ya bulbula, sannan ya É—auki wayoyinshi ya fita abinshi yabar gidan ya fanshe haushinsa na kwanaki....
*Gidan Ahmad*
Tun da ya dawo sallah asabu yake kwance ciwonkai da gajiya ne ya taru mishi ga yunwa da addabeshi, dafe kirjinshi yayi da yake faman mishi zafi, mikewa yayi dakyar ya sauko daga gadon, dakyar ya fito falo ya buɗe, firij ya ɗauki kwalin hollandia ɓale bakin kwalin yayi, ya kafa kanshi sai da yasha rabin goran sannan ya ajiye yana gatsar wahala,
D'akin hafsat ya nufa ya sameta sai barci take pillow da take kai ya buga, ta ware idanunta a nutse kallonshi tayi ta sako kafarta kasa tace.
"Gud Mrng my Toysluv"
Bata jira amsarshi ba ta faÉ—a ban É—aki, wanka tayi da alola tafito yana zaune a bakin gadonta ya jingina da gadon,
Kura mata ido yayi cikin nutsuwa yace.
"Kardai sai ynz zakiyi sallah."
Murmushi tayi taje har inda yake ta sumbaci kumatunshi, sannan ta shiga niman xanin sallahta, a nutsu ta gabatar da sallah ta ko takanshi bata bi ba ta wucce kitchen.
A gurguje ta fere dankalin turawa ta musu yanka chips, sannan ta zauna ta soya indomie ta É—auko guda biyu ta dafa zallar shi ta tsame, a filet ta juye sannan ta nufi inda kwai yake, ta fasa uku tasoya shi.
Flast ta É—auka ta wanke sannan tasaka ruwan zafi ta jera a tire, ta nufi É—akinta yana zaune a inda tabarshi, ajiyewa tayi ta fara zuba mishi tayi cikin nutsuwa, ta zuba mishi tare da haÉ—a masa tea, zamanshi ya gyara sosai sannan ya shiga shan tea É—in a hankali, Allah yaga zuciyarshi baya son abinda zai shiga tsakaninshi da ita na rashin kyautatawa, amma babu yanda ya iya da hafsat dan sam bata da lokacin zaman gida gashi bata damu da girmama ahalinshi ba, burinta kanta kawai, tunda ta haife Kauthar ta yayeta ya kaita gurin Hajiyarshi a katsina, bata sake mashi maganar tana tunanin Yarta ba, saima shi zai tuna mata hakkin Yarinyar dake kanta...
"Heyy Baby! Tunanin mi make nehaka? Ko kayi girlfrnd ne ban sani ba." ta jefa mishi tambaya lokaci guda,
Ajiye kofin tea yayi ya fara cin chips É—in da Indomie É—in a nutse, sai da ya koshi sannan ya cigaba da shan tea É—inshi, kallonta yayi yanda ta wani haÉ—e fuska cikin murmushi yace.
"Mrs Bature lafiya kika wani ɓata ranki."
Tura baki tayi gaba cikin guna guni, tace.
"Tambayarka nayi ka bawa iska a jiyata, taya baxan damu ba."
"Eh toh kinga nayi,miki kama da wanda yake niman aure a ɓoye?" Yanda ya tsareta da ido yasa ta shiga hankalinta cikin inda inda tace.
"Toh ai naga yanda ka faÉ—a cikin tunanine yasa na tambayrka."
Yanda tayi maganar kaman zata fasa ihu yasa shi sassauta fuskarshi yace.
"Hmm, idan banyi tunani ba mizanyi kinga yanda kika mai da rayuwarki kuwa, wai shin wani alfanu kike ji da wannan rayuwarki na yawon nan."
Cike da takaici ta mike tace.
"Ahmad bikin family nd Friend É—ina shine yawo? Nazata idan wani ya faÉ—a min haka kai me tsaya min ne har sai karfinka ya kare ashe kaima zagina kake abayana toh Allah ya isa min."
A fusace ya mike tsaye dole yasa ta rusuna kanta, murmushin takaici yayi sannan yace.
"Nine nake zaginki ko? Hafsat hmm ban miki alkawarin zama haka ba zan kara aure very soon dani kike batun."
"*Aureeeeeeee* fa kace na shiga uku na lalace, don Allah ka rufa min asiri baxan iya raba shimfiÉ—ana da wata mace ba, pls Ahmad zan gyara wallahi."
Raɓa gefenta yayi zai wucce maza tayi tasha gabanshi, a rikice ta fashe da kuka har da buga kafarta a kasa, faɗawa jikinshi tayi tana kuka.
Shiru yayi yana jin sautin kukanta har cikin ranshi, komawa bakin gado tayi, ta shiga bashi hakuri, tana kukan murmushi yayi sannan ya shiga niman hakkinshi, ɓata rai tayi tace.
"Ahmad! Don Allah karka wucce 30min wllahi jikina ciwo yake, na gaji."
"Hmmm! Kuma kika ce baki son kishiya toh gaskiya bazan iya 30min akanki na sauka ba dan lafiyata lau, jeki abinki ai aurene dai babu fashi."
Yana gama faÉ—ar haka ya mike zai gyara rigarshi ya bar É—akin, cikin sauri tace.
"Toh kazo kayi duk yanda yayi maka, amma don Allah karka matsa min boons ɗina wallahi zuɓewa zaiyi."
Baisan lokacin da ya fasheda dariya ba, wato ita damuwarta kar nononta ya zuɓe, *Ikon Allah*
yace,
Banza yayi da ita ya cigaba da murza nonuwar da bata kaunar ya taɓa, rike hannunshi tayi cikin wani irin murya tace.
"Don Allah kabar min nonuwana haka, ni bana son ana taɓa minsu."
Nan ma bai kulata ba ya cigaba da juyata son ranshi, sosai yake sarrafata har yakai ita da kanta take sake mika mishi kanta, bai wani jaba, ya isa birnin daÉ—inta inda yayita sara da suka ,son ranshi ganin yakusan gota awa guda yasa ta fara tureshi tare da kuka dakyar ya kyaleta ya shiga wanka, jinshi yake sayau kamar bashi ba, duk tulin gajiyar nan ya sauke mata yana fitowa ya sameta ashare share, sai kuka tace.
Ruwan hannunshi ya yarfa mata, kukanta ne ya tsananta tace.
"That's why i hate sex! Sabida baka bin mutum a nutsu sai kace ka sami kayan wankinka, dubi yanda boons É—ina yake ciwo, Wallahi kayiwa kanka."
Murmusa mata yayi cike da jin daÉ—i yace.
"Ai ba damuwa, tunda Allah ya bani abinda zan iya rike mace É—aya har huÉ—u toh miye a ciki rike abinki nima kuma naje nakaro sweetysixtty"
Dirowa tayi daga gadon ba kaya tsabar kishi ta iso gabanshi tace.
"Wallahi baka isa ka raba shimfiÉ—a da wata mace ba, Hafsat Mai Shanu bazata zauna da kishiya ba na rantse da girman Allah idan na barka ka rayu da wata mace bayan ni Allah ya tsine min albarka zaka sha mamakina."
"Da alamu kan tsinuwar Allah zai tabbata akanki tunda kika faÉ—i haka sai nayi auren kin daÉ—e bakiyi kome ba, Mahaukaciya kawai wacce batasan darajar aurenta ba."
Fita yayi da towel ɗin dan bakin ciki ya koma ɗakinshi ya kwanta dan ranshi ya kai kololuwar ɓaci, a gurguje yasaka kayanshi ya fito rass kaman baida damuwa, ya nufi gidansu dake, unguwarsu Mai Nasara.
****
Karfe takwas da rabi MaiNasara suka isa zaria, A samaru iyayenshi suke da zama, suna shiga gidan Huda ta fita da gudu tashiga gidan da sallamah.
"Assalamun Alaikumun! Ina Hajiyar Kano take ga Amaryan Marafa taso, Rukayyatu Yunus Mai Nasara Amarya Dr Alhj Muh'd Yunus Mai Nasara, Marafan Zazzau."
Rike k'ugunta tayi. Tana murmushi matan gidan ne suka shiga fitowa suna dariya barka da zuwa Amaryan Alhj Muh'd Marafa tayi mata, tana kallon Mai Nasara da ya jingina a bakin kofa hannunshi harÉ—e a kirjinshi, tace.
"A barka da zuwa! Alhj duk zuwan Amaryan Alhj yasa bamu san kashigo ba."
Murmushi yayi cikin girmamawa ya duka ya gaishe da ita, sannan ya shiga É—akinta ya zauna.
Cikin nutsuwa yace.
"Mama kilishi nasame ku lafiya, ya Alhaji da jikinshi dai."
"Alhamdulillah jikinshi yayi sauki, sai fatan afuwar niman afuwar Ubangiji, Ya matanka ? da mijina da kuma kishiyata?"
"Duk muna cikin koshin lafiya, basu san zamu zo ba shu yasa kika ganmu da huda da sun sani ai da, dasu za'ayo tafiyar."
Suna hira masu aikinta suna jera masa abin taɓawa,
"Aikuwa baka kyauta min, ba ga azumi ya kusa da fatan anan zasuyi sallah dan yace min doki zan saya mishi, har nabawa Barde kuÉ—in dokin za'a kawo mishi da kayan hawan dokin"
Ware idanu Mai Nasara yayi cike da mamaki yace.
"Mama Kilishi har biye mishi zaki, Sameer fa shekaranshi takwas ne ina shi ina doki."
Dariya tayi cikin dattako tace.
"Mai Nasara knn, Ai yaron da kaga yana da muradin abu matukar bai da fitina ka bashi, kuma ai bara yaga ɗanka yahau shine hankalinshi ya tashi faran shaddarshi sai da aka ɓata ta, sabida yaji haushi kuma, shima Uban wancan ɗanka ai sai da na musu tass, wai baisan Mijina nason doki ba ai,shine nace ya rike nashi ni zan saya mishi fara dan yace farin doki yake so."
Dariya sosai yayi yace.
"Mama kina taya ɓera ɓarna."
Jug É—in kunun tsamiya ya tsiyaya a kofi sannan ya saka sugar mi y'ay'a a cikin kunun ya sauka kafet ya fara ci a nutsu, mikewa tayi tafita zuwa É—akin Mahaifiyanshi ta idar da sallah tana sauraron kukan da huda take mata tare da korafin, abinda iyayenta sukewa Daddynta, daga bakin kofa ta tsaya bayan ta É—aga labule huda tace.
"Hajiya Daddy baya farin ciki sai yazo nan, ni dama ki kirasu ki musu faÉ—a ko zasu daina mishi abinda suke yi."
Da sallama Mama kilishi ta shiga É—ago huda tayi, cikin nutsuwa tace.
"Jeki gurin Daddynki ki karya amma ki goge kukanki"
Share fuskarta tayi, cike da zolaya Mama kilishi tace.
"Yawwa Matar Marafa, da alamu bana nice zan baki kujeran Umrah dan banga Mijinki na sonki ba,"
Dariya Huda tayi sannan tace.
"Wai baki da labarin ya saya min Tap ne, har da computer xauna a gurin sai na aureshi zaki san da karfina na shigo."
"Hmmm! Jeki karya zamuyi gasar kyau a gidan nan zan nuna miki dani Alhaji yake."
Fita huda tayi tana dariya, zuwa falon Mama kilishi.
Zama Mama kilishi tayi a nutse, tare da sauke ajiyar zuciya, murmushi Mahaifiyar Mai Nasara tayi mata sannan tace.
"Kinji abinda kishiyarki take faÉ—a ko Rukayyah."
"Wallahi naji, abinda yake damuna ynx ko zai kara aurene?"
Inji Mama Kilishi,
Murmushi Mahaifiyarshi tayi sannan ta gyara zamanta tace.
"Kara auren bashi bane mafita, abunda zamu masa shine addu'a dan ni har yanzun banga alamar sauyi a tare da shi ba, sai yana tare da Yaranshi, kuma bana jin matarshi tana kusadamu dan nasha mafarki akan matar da zata.
Akan matar da zata zame mishi haske, kuma kinga yanayinshi yana da tsatsaran ra'ayi duk ya haÉ—an nunawa Sa'a taya zai fahimci kulawa bayan kowacce tana da abinda yasha kanta basu da lokacinshi, Hmm Allah ya kyauta."
"Amin" Mama tace,
Jikinta a sanyayye can tace.
"Ni ina tunanin kodan baya kusadamu ne, kinga yanda yake cin abinci kuwa, kaiii Allah ya kyauta."
"Hmmm! Eh toh dukda haka, amma Ya zaɓa mana abinda yafi alkhair."
Haka suka cigaba da tattaunawa har Mai Nasara ya shigo, mikewa Mama kilishi tayi tabasu guri zama yayi kusada Mahaifiyarshi, yace.
"Ina kwana Hajiya"
"Lafiya lau,"
Yanda yayi gaisuwar a takaice haka, itama ta amsa mishi sabida kunyar É—an fari, bata iya sake jikinta dashi amma tana jin zafin abinda matanshi ke mishi har da Aneesa yar Kaninta,
Zaman shiru sukayi dukkansu har Huda tashigo ta buwaye su da hayaniya, mikewa yayi ya É—auki wani key dake saman show glass É—inta ya buÉ—e É—akin dake cikin falon, kallonshi Huda tayi cike ds son surutu tace.
"Daddy!!"
Juyowa yayi agajiye da hayaniyarta tace.
"Kardai barci zakayi ni kuma ina son zuwa gurin Marafa."
Lumshe idanunshi yayi yana jinjinawa wanda zai auri Huda, dakyar yace.
"Don Allah princess jeki drvn yakai ki, na gaji sosai."
Mikewa tayi ta É—auki side bag É—inta tace.
"Ok Bye, hajiya mi zan sayo miki?"
"Ke tafi can magananiya."
Inji Hajiya knn, fita tayi tana dariya, har wajen gidan,
Shigewa ɗakin yayi ya kwanta, taɓe baki Hajiyarshi tayi cike da mamaki wato hali zanen dutse, halinshi ba iyakan mutane tsiraru yakewa ba, har da Yaranshi toh ai dole yasamu matsala da matanshi suma dake shashashune basu san yanda zasu bi dashi ba.
Haka ta ɓata lokaci tana nazarin halayar ɗanta da matanshi tana niman ta ina mafitar take.
***
A nutse muka ka dawo gida, dukda tulin gajiyar dake bibiyarmu dan dakafa muka shafo, daga makarantarmu, wai ma da zamu tafi a napep dawowa kuma asayidarmu, ga rana da ake tsulawa ajiyar zuciya na sauke lokacin da muka shiga harabar gidanmu, ganin motar Aunty Shukra da na Aunty Hamdiyya.
Da gudu khalifa ya fito ganinmu yasa shi komawa da sauri tsabar k'iwuya, Dariya Rahila tasaka tace.
"Baby Khalifa, ko kuntuna maganarmu na daren jiya..."
Kafin ta kai aya na shige a guje Rahima itama ta rufa min, dariya take lokacin da taga mun zaune muna sunne kai, tace.
"Annamimai, wallahi tunda kuka nuna min kuna jin kunya sai na cire muka kafin mu bar gidan nan"
Kasa kasa take maganarta wanda iya mune zamu jita, mikewa nayi na shige ɗakin Maman Amarya shewa tasaka, har da buga cinyarta, da sallama a bakina na shiga ɗakin Aunty Shema'u, da sauran Yaran gidanmu mata, har da Aunty Gausiya, zuɓewa nayi a jikin Aunty Hamdiyya ina dariya, waya take muryanta kasa kasa, idan baka ga wayar ba sai ka rantse ba waya take ba, kurawa bakinta ido nayi yanda take motsawa.
"De Aunty Hamdiyyarmu knn, kanwar sharuhkhan yayar Amisha sharma, irin wanga luv É—in Aradu ko uwar gulmar da ta zuba miki ido bata san mikike cewa ba, Allah zan zo gidanki É—aukar class."
Katse wayar tayi ta wawuro wani laida ta wurgawa Rahilah, dariya Auntys É—inmu suka saka basu É—aya ba, har da Mama da take gadonta,
"Rahima É—auki kayan can ki kaiwa Ummarku, ni sun isheni"
Mikewa Rahimah tayi ta shiga É—aukar kayan fruit É—in da aka kawo can idanun Rahilah ya faÉ—a kan Ayaba, É—auka tayi ta gutsura, daga jikim uwar haÉ—a ido mukayi da ita aikuwa ta kashe min ido da sauri na É—auke kaina, daga gareta dan na lura iskanci take ji a ranta.
Kallonmu Aunty Shema'u tayi tace.
"Mama wai yaran nan basu da tsayayyune, ko jiya sai da Hayatu mukayi magana dashi, wai ana ta binshi akan ana niman izini akan su saura kwanaki su gama, scndry amma har ynx babu samaruka,"
Dariya Mama tayi cikin jin daÉ—i, tace.
"Yan ukuna har ynx Allah bai kawo musu mazaje ba, sai dai ina da Yakinin mazajensu suna hanya, toh da kike maganarki shema'u yaran nawa suke, sha bakwai ne fa da watanin biyar, kuma ai koke a sha tara malam ya aurar dake, sai jariraina ne za'a saka musu ido,"
Da dariya Rahilah tabar É—akin zuwa É—akinmu na yan mata, tasamu na cire kayana ina jiran rahimah tafito wanka, sai gata rike da ayabar tana min bayani tace.
"Kinsan lokacin da aka sani a zubar gado fans ina jin ana banana banana, Yaseen sai nazata nacine, asheeeee"
Mikewa nayi nabar É—akin babu shiri, dariya tasake har da rike cikinta, Rahimah da ta gama wanka ta kasa fitowa tsabar, mun gaji da iskancinta.
Can tayi shahadar kuÉ—a ta fito, suna haÉ—a ido ta É—aga mata gira, dake ita rahimah tana da sauri kuka take ta fashe da kuka tace.
"Wallahi sai na kai karanki."
Fuuuuu tafita, kiciɓis suka yi da Umma cikin shashekar kuka tace.
"Umma kinga Rahilah ko! Ta addambemu wallahi ku mata addu'a ko Allah zai aiko mata shirya."
Duk Yayunmu suka fito, sai kallonsu ake ita rahilah dariya yaci karfinta, ke Rahimah kuka, sai da Umma ta daka musu tsawa sannan tace.
"Bana son shiririta wucce ku bani guri."
Sunsun suka wucce, suna shiga É—aki, aunty shukra tana bin bayansu, a bakin kofar ta tsaya tana jin dariyar Rahilah tace.
"Mi yasa baki ce ina kiran Banana bane, Allah da gske yaren novel ne, ki ji sunce joy stic.."
"Rahilahhhhhh" a firgice ta yarda ayabar, tura kofar Aunty shukra tayi tana mata wani irin kallo daga sama zuwa kasa.
"Kinsan abinda kike kira kuwa, gaban ɗa namiji a ina kika taɓa, gani yau zanci kaniyar." take jikinsu ya ɗauki rawa, tace.
"Don Allah Aunty kiyi hkr wallahi ban san wani abu akanshi ba, na rantse miki da Allah nima a online nake ji a novel Aunty ki rufa min asiri kiyarda dani bansan kome ba."
BuÉ—e kofa tayi ta kwala min kira da sauri na fito, na shiga É—akin, nan ta shiga mana tambaya da bin didiginmu har da kwanakin da muke Period É—inmu, kaii karshe cewa tayi sai ta duba kasarmu zata yarda dake Nurse a nan kaduna a wani prvt hospital take aiki kuma ba laifi babba ce, a gurin aikinta kuka nake cike da tashin hankali nace.
"Aunty Yau na fara bin month don Allah ki yarda damu bamu san kome ba "
Ganin yanda muka gigice yasa jikinta sanyi faɗa tayi mana sosai sannan ta karɓi wayar ta goge Whatsp ɗin ciki da face book, tace.
"Idan nasake kamaku kuna irin wannan maganar a kunen malam wallahi."
Cikin rarrashi tayi mana nasiha sosai wanda ya shiga jikinmu, tace.
"Wayarku sabida karatu da wasu uzuri aka saya muku bawai dan ku lalace ba, idan da a gidan mazajenku kuke wallahi bazan taɓa damuwa da ku ba, don Allah ku rufa mana asiri mu aurar daku, lafiya aikuna jin yanda ake sukar iyayenmu akan gausiya don Allah ku zame mana jakadu na kwarai."
Bamu iya kome ba, sai gyaÉ—a kai kaman kadangaru a jikin bango,(lolx kun tuna inna wuro kuwa)
Fita tayi tabarmu a É—akin bayan ta bimu da addu'a shiriya,...
*****
"Hello Adda Nafi'a bazan sami zuwa wunin gidansu Sailuba ba, sabida Ahmad ya dawo, amma ki karɓa min nawa."
Daga can ɓangare aka " kutt yanzun zama zakiyi dan yana gari dalla kifito shi yarone da zaki bashi nono, a gidan common ma dear ki zo."
"Taɓ akan haka kina jinshi yana ikirarin kara aure sai na fito, bikin wasu na lalata nawa kicewa sailuba tayi hakuri, da baya gari zan zo amma ynx yana gari, nasan mi yake shirya min, tunda Yan uwanshi basa zuwa ko sunzo koransu nake da masifana kawai ki bata hakuri."
"Wai nikam yaushe kika koma haka, ne wato namiji yafi, bikin besty frnd É—inki "
"Ai bashi yafita ba, kishiyar da yake ikirarin zai min tafita muni a idanuna kinga sai an jima dan É—azun yagama f**ck É—ina son ranshi boons É—ina har ynx ciwo na suke min, yanzun zansan yanda zan shawo kan kayana clear."
Tana kai aya ta datse kiran, cike da takaici ta mike zuwa ban É—aki wanka tayi sosai, har ynx tana jin zogin kirjinta sunce towel É—in tayi cikin nutsuwa taga yanda bakin nipples É—inta sukayi jajjur, dake fara ce, tsaki tayi tace.
"Banza mayye kawai, ko Jannart bata cinye min bakin nono haka ba."
Shiryawa tayi cikin riga da skirt na lace, purple tayi kyau ba laifi kitchen ta shiga tayi musu tuwo miyar wake, wanda yaji kifi da nama, a leda ta É—aure tuwon ta kawo table ta ajiye sannan ta koma É—aki tasake wanka sosai, ta canza kaya, tafito.
Zama tayi a falo ta kunna kayan kallo, wayarta da yake kashe tun jiya ta kunna a can tashiga niman inda zai É—auke mata kewa.
Mbc bollywood ta saka, tana kaiwa suna fara hoob Ghaad, nan tasamu ya É—auke hankalinta, data wayarta ta buÉ—e a hankali sakon Whatsp ya fara shigo mata kafin ta fara ganin na IG, Whatsp ta buÉ—e ta cikaro da hidimar bakin da suke yanda ake shagali, kwalla ne ya fara bin fuskarta,
A hankali ta fashe da kuka dan har jin kafarta tayi yana mintsininta, Ig ta buÉ—e anan ta É—aura hannunta akanta ta fashe da wani irin kuka zaka rantse sakon mutuwa ta gani a'a tsabar shagali ya wucceta ne, take bakin ciki fushine ya cika zuciyarta yau ita ko Ahmad.
****
Kallon Rahilah mukayi sannan muka fashe da dariya cikin zolaya nace.
"Don Allah yaren novel nike son ki min."
Kwanciya tayi, daga ita sai zanin kirji tayi rigingine juya kanta tayi tana murmushi tace.
"Kuyi lokacinkune, zan kamaku bebs"
Zama nayi akan stool É—inmu ina duba chemstry, dariya mukayi tashi tayi ta zauna, tana kallonmu tace.
"Wai shin dariya nake baku ko?"
Girgiza mata kai mu kayi nace.
"A'a baki bamu dariya, kawsi muna mamakin duk rashin kunyarki da bakinki daga ance za'a faÉ—awa Umma da Malam duk kin gigice sai kuka kike kina yarfe hannunki, hahahah."
Dariya Rahimah tayi cike da tsokana haka muka hanata sakat, sai da ta dawo mana da halinta dan ba tare da mun ankara ba ta zare xaninta tace.
"Zafi nake ji."
Da gudu muka fita daga ɗakin, gyara zaman zani ta tayi, ta shiga ban ɗaki wanka tayi ta fito sannan ta saka, doguwar riga tafito, tsakar gida ta karɓi busar shinkafan da Umma take nima ajiye buƙ ɗin nayi, na karɓi aikin yin miya, munayi muna hira.
"Maryam Sajidah kin kaiwa Hajiya Falmata hand out É—in nan kuwa."
A raxane na ɗago kai nayi cike da tsoro dan Umma yanzun zata balbaleka, sake robar da ake ajiye garin kuɓewa nayi, na fito daga ɗakin girkin a tsorace ina yarfe hannuna nace.
"Wallah.."
"Wallahi kin manta ko? Toh ai yayi miki kyau sai ku tashi ki ɗauko ɗari biyu ku kai mata, dan yau zatayi amfani dashi sokuwa kawao kuma ki kwashe min garin kuɓewana kafin na raɗeki........
\(-ㅂ-)/ ♥ ♥ ♥
'''Ita Rayuwa saukine da ita É—auketa yanda ka ganta'''
[4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
*BOOK ONE👈*
*Page.5*
Jikina na rawa na kwashe garin kuɓewar sama sama, na mayar cikin robar na rufe kallona umma tayi cike da mamaki yanda Allah ya ɗaura min tsoron jaraba, gashi na iya laifi amma cikina cike ya da tsoro, bani ɗaya ba harsu Rahilah haka muke da tsoron kata'i.
Da sauri nabar kitchen É—in zuwa É—akinmu, na É—auko sakonta na fito kallonsu Rahilah nayi cikin nutsuwa nace.
"Jiranku nake kar lokaci ya kure."
"Amma dai kya jira na gama sai mutafi ko?" tace min,
Ina zaune ina jiranta har ta wanke shinkafar tuwon, ta jika Rahima tana gurin Mama dan ba zata bimu ba,
Da sauri muka fito ni ina sanye da Nikk'af ita kuma taki sakawa, muna tafiya muna hira har muka fito daga unguwarmu, abin hawa muka tara muka faÉ—a mishi sunan unguwar da zai kaimu, ba tare da wani gardama ba ya kwashemu zuwa unguwar,
A kofar gidan aka saukemu, unguwar sabon gurine dan kamar manyan mutane ne, suka sayi filayen, tura get É—in mukayi da sallama, mai gadin gidan ne ya mike gaisheshi mukayi, sannan nace.
"Malam hajiya tana gida kuwa?"
"Eh tana ciki," ya bamu amsa a takaice.
Godiya muka mishi sannan muka shiga gidan da sallama abakinku, duk suna falo a zaune da murmushi ta amsa mana tana cewa.
"Yau nice da manyan baki haka? Malama Rahilah tare da Malama Maryam Sajida barkanku da zuwa."
Ture kanshi tayi a cinyarta tace.
"Aman! Tashi bana son shirme kazo ka min bake bake akan cinya da Allah ya baka haihu ai da jikokina zan É—auka tashi nayi bakine."
Dakyar ya buÉ—e idanunshi tar akan Rahilah, gyara kwanciyarshi yayi ya sake lumshe idanunshi, wani bakon yanayi yake ji na daban.
"Ina wuni Hajiya, Ya gida" Na gaida hajiya falmata.
"Lafiya lau, ya Malama Hasina? Da jikin Malama Atika."
"Alhamdulillah, humm dama aikinkine umma ta bani toh na manta ne dan tun safe ta bini na kawo miki, amma sai na lura kaman baki zo ba." na faÉ—i haka a takaice,
"Eh wallahi mai gidane ya dawo, jiya toh kuma sauran Yan matan da nake bari suna makaranta shi ya hanani zuwa."
Jinjina kaina nayi sannan na buÉ—e jakar makarantana na fito mata dashi, na mika mata tare da mikewa zamu bar gidan,
"A'a da wuri haka nagode, amma ga aikinta nakice mata inji Iyayen Zakiya, daga zari'a suna gayyatarta walimah auren zakiya naso da naje yau da kaina zan bata sakon, amma ki bata hakuri bikin saura sati biyu."
Ture kanshi tayi akan cinyarta aikuwa ya tura bakin da cewa.
"Mami zata karya min wuya, tun bada ga jikokinta ba."
Juyawa yayi ya tsare Rahilah da ido, itakan bata san yanayi ba dan game take a wayarta.
Ni kuwa mamakin yanda yake iya kallon mutune haka ya bani, basar da abin nayi na cigaba da leka game É—in rahilah muna magana kasa kasa, tare da sake dariya.
Fitowarta yasa muka mike, mika mana wani jaka tayi, me É—auke da tambarin Wani mall na dubai, sai ta sake bamu aikar umma shima a wani jaka daban tace.
"Wannan na farkon nakune ku uku, wannan kuma na Malama Hasina ita da Malama Atika, akwai katin bikin a ciki, idan nasami shigowa gobe zan mata bayani, ga wannan ku rike kuÉ—in napep."
K'in karɓan kuɗin mukayi cike da kunya, Rahilah tace.
"A'a don Allah ki barshi faÉ—a umma zata mana, kiyi hakuri,"
"Lallai kuwa toh ku zauna babu inda zaku je tunda bazaku amsa ba." ta faÉ—a mana hk.
Babu yanda mukayi haka muka karɓa kaman zamuyi kuka, godiya muka mata sannan muka bar gidan.
Sai a lokacin ya buÉ—e idanunshi ya gyara kwanciyarshi, yace.
"Mamie!"
Sai kuma yayi shiru bai kuma magana ba, tasan halinshi shi yasa tace.
"Yaran Malamarmu ne, ita mai nikk'af a fuska itace maryam Sajida, sai ita É—ayar Yar kishiyar malama ce, Rahilah"
Gyara kwanciyarshi yayi ya cigaba da lumshe idanunshi, sautin muryan Rahila na yawo a kunnenshi, juya bayanshi ya saka hannunshi a kunnensa yana yaki da zuciyarshi.
*Ina dukkansu ma yaudaranw basu san kome ba sai kyalkyale banza awaje da zaran sun shiga ciki su xama kaman jakuna*
Hira sukayi sama sama har Mahaifinshi ya shiga, Dr Mahmud Mandara, zama yayi cikin nutsuwa tare da zubawa Aman ido cikin harshen shuwa yake tambayar, Hajiya Falmata mike damunshi.
Dariya tayi tace.
"Hali a jikin rai, kazamar matarshi yake tunawa."
Juyowa yayi cike da jin ba daÉ—i yace.
"Kaiii Mamie In-law É—inki ce fa, itace kazama, toh ki nemo min mi tsafta."
Dariya Dr Mandara yayi kamar me yace.
"Falmata kinji ba, yana kalubalartaki na kiran Hindu kazama, toh ni dai babu ruwa."
Mikewa zai bar falon,
"Aman ashe cigaban da kuka samu kenan bamu sani ba, É—azun Alhaji Muh'd Yunus yake faÉ—a min ds muka haÉ—u a fadar zazzau, wai gwnatin naija tabarku ku buÉ—e kamanin software."
Murmushi Aman yayi cike da jin daÉ—i. Yace.
"Abba Nasaran ba tamu bace mu ɗaya, jigon Nasaran Mai Nasarane, Abba kaga kuɗin da ya narka ne, kashi 59% na shine kashi 20% nawa, 21% na Ahmad Zailani Bature, Abba da zuwanmu Dubai kome ya rigada ya tsara, babu abinda muka ɓatar namu, Ya Allah ka jagoranci al'amuran Yunus Mai Nasara,"
"Amin" Iyayenshi suka ce, nan yake warware musu halayar Mai Nasara,
Cike da jin daÉ—i sukayita samu su albarka.
****
Karfe uku, na rana ya isa garin katsina, a jirgi yan kasuwa dama drvn gidansu yasan da xuwanshi, ba tare da bata lokaci ba ya isa inda drvn yake, jikin drvn na rawa yazo ya buÉ—e mishi kofar motan, yana shiga ya koma gurinshi ya zauna yana cewa.
"Barka da zuwa Yallaɓai, ya hanya."
"Alhamdulillah Malam Nuhu ya iyalanka."
"Muna lafiya, barka da zuwa ashe karaman madam tasan zaka zo shine take ta murna."
Murmushi Ahmad yayi har suka isa dutse tsafe quarts, inda gidan Ambasada Alhaji Zailani Bature,
Kunna kan motar yayi lokacin da aka buÉ—e tangamemen get É—in gidan ya nausa hancin Motar ciki, tunds suka ga mai gadin basu ga kowa ba, mai gadin na rufe kofar shima yabar gurin,
A hankali suka fito ya kwashi wayoyinshi da jakar computer É—inshi yayi cikin gidan.
Yana tura kofa, balloon na fashewa akanshi take wasu kananun abubuwa masu kyali suka zobo mishi,
Yana cikin mamakin haka suka shiga,wakar karin shekara suka shiga mishi, cike da mamaki yaga Yarshi rike da,cake yar kimanin shekara uku,.
"Happy Birth Day Dadda."
Durkusawa yayi gabanta, ya hure wutar jikin cake É—in sannan yace.
"Thank kyau My ChuChu."
Yan uwanshi suka shiga murna da shewa, godiya yayi musu ya É—aga kanshi step inda yake jin takun Mahaifiyarsu sanye take da doguwar rigar super wax, hannunta na dama rike da, casbi da 40 rabbana,
Takawa yayi har inda take, ya É—aura kanshi a kafaÉ—arta, suka sauko tare.
Zama tayi a kujeran mai cin mutane uku, zuwanshi katsina yasashi manta wasu abubuwan ns ɓacin rai da ya kunso, a gurin Gimbiyarshi hafsat.
Sukayi kanenshi aka yanka cake, aka kaiwa masu aikin gidan da akayi murnan tare dasu, sai da suka nutsu ya kalle Mahaifiyarshi yace.
"Ummi !"
Zuba mishi ido tayi cikin nutsuwa tace.
"Ina jinka Deedat"
"Ummi auren zan kara."
Yanda yayi magana a sanyayya É—auka baida gaskiyane,
Tausayi da soyayyar É—anta, suka mata diran mikiya, san bata son ta tursassashi, akan abinda Matarsa take musu dan a haka ma bashiri suke ba, ina kuma ina ta goya mishi baya yayi aure murmushi tayi irin tasu ta manyan tace.
"Idan babu damuwa kayi hakuri mana, duk abinda hakuri bai bada ba, toh rashinsa bazai bada ba ka mata uzuri har zuwa nan da wani lokaci, idan bata sauya ba kana da damar yin kome."
Shiru yayi ya rasa yanda zai mata bayanin halin da yake ciki,musaman yanda rena danginshi da shi kanshi, rike chuchu yayi yana kallonta cike da tausayi kiran sallah yasasi zuwa masalacin dake jikin gidan.
****
"Toh Yau matarce a zaria, lallai abu yayi kyau, mi kika kawo na É—aurenmu."
Ware ido huda tayi tana dariya tace.
"Alhaji nice ma zan kawo maka, kayan auren taɓ na fasa."
Dariya suka sannan ya kalleta yace.
"Kije gida ina zuwa, kinji."
Haka Alhaji Muh'd ya turo Huda gida.
****
Fitowa Fareeda tayi daga tayi ta rike da wayarta, akunne waya take akan kayanta da suke da da shigowa daga, lagos.
"Allah Managa baxan baku ba ai wanca da na baku biyani kuɗina ba, taɓ kuyi hakuri kawai wannan karan nima kayan bazu zo min da sauki ba, balle na bada bashin da bazai fito ba."
Tana gama faÉ—ar haka ta kashe wayarta kallon Hasana tayi, tace.
"Sameer bangashi ya fito ba,"
"Ai tun É—azun ya tashi yake tambayarmu ina Yayarshi shine muka ce mishi sun tafi zaria da alhaji shine ya koma ciki yana kuka."
Tsaki Fareeda tayi cike da jin haushin tafiyar da Mai Nasara yayi da huda ba tare da Sameer ba ai ko babu kome, Sameer É—in shine magajinshi na gaba, ba Y'a mace ba dan gidan wani zata.
D'akin yaran ta wucce ta sameshi yanawa Mufida rashin kunya dake itama bata da hakuri ta sauko ta make shi, tun daga bakin kofa take jin muryanshi da sauri, ta isa É—akin tasami fuskarshi tayi ja.
Gashi bakinshi bai mutu ba, sai zagin mufidar yake, da cewa.
"Shegiya muguwa, jaka Allah ya isa min, azaluma."
Ita kuwa da zuciya ya ciwota taje har gabanshi ta wanke mishi fuska da mari, sai akan idanun uwar "kam uba" inji Fareeda,
Ko ajikin Mufida, ta koma bakin gadonta ta zauna "keeee Uban mi yayi miki kike dukanshi kaman jaki dan uwarki."
Mufida bata da kunya yar shekara goma amma rashin kunyarta ya fi karfinta dan tsabar ta haÉ—a abubuwa biyu daga iyayenta miskilanci daga uba mulki daga uwarta, ita a rayuwatar tana son bada oda kuma sau É—aya take magana, na biyu dukkane idan kuma babbane toh duk maganar da ta sauka a harshenta shi take faÉ—a mishi, dan haka da fareeda ta zageta É—ago idanunta tayi farare kafin tace mata.
"Ki tambayi rashin tarbiya."
Tana faɗa mata haka ta juya tayi kwanciyarta take ran Fareeda ya ɓaci ta fincikota ta tsinketa da mari, wanda yaja hancinta zubda jini dan tana haɓɓo.
"Dan Ubanki kika ce naje na tambayi rashin tarbiya dani dake waye bashi tarbiya."
D'ago kanta tayi cikin nutsuwa ta share hancinta tace.
"Ki sake min rigana."
Yanda tayi maganar kaɗai abin mamakine dan idanunta sunyi ja kamar wata babba, amma babu ko ɗigon hawaye asalima, hucci take tsabar ɓacin rai,
Fita tayi daga É—akin zuwa sider É—in Uwarta tana uwar É—aka yanda Mai Nasara yabarta haka take a kwance,
Ba sallama ta shiga cikin kuka da batayi a ko ina ba sai a gaban uwar take faÉ—a mata abinda Yadikonta tayi mata,
Abin takaici ka É—ibo damuwarka kazo inda za'a share maka kwalla amma sai uwar ta kalleta ta gyara kwanciya sannan tace.
"Fita ki bani guri bacci nake ji."
Zaro ido yarimyar tayi cike da bakin ciki ta suri wayar Uwar tafita da shi, tana ganinta amma tsabar mulki ya hanata magana, Mufida kuwa layin Uban ta kira, yana kwance a É—akinshi na zaria ta tsalla mishi ihu da ya É—auka tare da kururuwa tace.
"Daddy Maman Samee ta fasa min hancina, har yana jini sannan ta zageni wai Ubana mara zuciya, ko kai bazata ragawa ba kuma sai tasa ka daina sonmu, aimu Matane kafi son Samee akanmu, mu É—in banza mu É—in wofi dan baka sonmu."
"Ya isa Mamana gani nan zuwa kinji."..
Yace mata,
Kashe kiran tayi Laraba da Hasana suka kallon yanda Mufida ta haÉ—a bom lokaci guda.
Zuwa É—akin uwar tayi ta ajiye mata wayarta sannan ta fita.
.......
Takarkacen shi ya haÉ—a yayo waje, É—akin Mama kilishi ya leka yace.
"Mama zan tafi, munyi waya da Alhaji taso muje Huda."
"Daddy lafiya? Zamu koma yau ba kace sai gobe ba." inji huda kamar zatayi kuka,
"Eh toh muje Mufi takirani tana kuka, muje dai next week zan kawoki ki kwana biyu."
Tana jin yace Mufi taji ranta ya ɓaci ɗakin hajiya kilishi ta shiga ta ɗauko kayanshi suka fito, lokacin Hajiyarshi ta fito har kasa ya durkusa ya faɗa mata tafiyar Allah ya kiyaye hanyan tace mishi,
Mikewa yayi suka bar cikin gidan da rakiyar Mama kilishi, mikawa Huda wani leda tayi me É—auke da kayan kwalliya da tarkacen mata tace
"Mai Nasara karka kawota sai sati na sama, akwai bikin da zamuyi Yar gidan Yaya galadima zata auri muttak'an mai martaɓa, kaga sai taxo ayi bikin da ita dan har nasa a mata ankon fitar bikin."
"Toh Mama." ya ce mata a takaice.
Shafa kan huda tayi wacce tayi tace.
"Kishiya ki min dariya mana."..
Murmushi Huda tayi tace.
"Nagode granMah, Allah yakara buÉ—i da lafiya ya kara soyayyarki da me farin gashinki."
Dariya Hajiya tayu tana musu bye da hannunta, tunda suka bar gidan ta kauda kanta ta zubawa gefenta ido, yana sane fushi tayi amma tsabar baida lokacin rarrashinta ya kyaleta ya cigaba da tukinta.
Huda yarinyace karama amma tana da wani irin kaifin tunani, nazarin mahaifinsu da gidansu take, sam bai bai amshi sunanshi na magidanci ba, kowacce rayuwarta take tsullawa son ranta, dole asamu wcce zata sauya mishi alkibila dan duk cikinsu babu wacce zata iya wannan aikin, kwalla ne ya zuɓo mata tasa hannu zata goge ya mika mata tissue karɓa tayi ta goge, ahankali tace.
"Thanks."
Sai yaji ba daÉ—i, riko kafaÉ—arta yayi, a hankali ya furta kalmar kaman baya son faÉ—ar kalman yace.
"Sorry."
D'ago kai tayi ta sakw murmushi wanda ya bayyana tsantsar kaman da take da Uban tace.
"Is ok."
Basu shigo gida ba, sai da magrib masalaci ya wucce ita kuma ta kwashi kayanshi da taimakon drvn suka shiga dashi cikin gida,
Kallon Sameer da yake ta tsalle tsalle,akan kujeru tayi ta kauda kanta, É—akinshi ta kai mishi kayanshi sannan ta wucce É—akinsu, Mufida na zaune da kayan da jinin ya bata gana kan hancinta, da ta bushe kallo É—aya sukawa juna kowacce ta basar,
Ban É—aki Huda tashiga tayi wanka da alola, tazo ta gabatar da sallah.
.......
Bayan isha....
Zaune suke akan gurin cin abinci, baka jin kome sai karan cokala, suna gama cin abinci, kallesu dukkansu yace.
"Ina nimanku, Huda ki kira min Mufida."
Tunda ya faÉ—i haka bai kuma bin takansu ba ya wucce gefenshi, Huda ta mike itama, sai matan kowacce ta koma gefenta ta kintsa sannan suka nufi falonshi yana kishingiÉ—e, sanye da farin wando yadin maza sai rigarshi itama faran har kana hango farin shimin da yasaka ta ciki,
Zama sukayi a kan kujera, Mufida na shigowa ta zauna a gabanshi, ɗago kanshi yayi ya kallesu, sannan ya kalli kafet ɗin, da yake malalle a falon, ko ba'a faɗa musu ba, sunsan mi yake nufi, sauka sukayi kowacce ranta a ɓace musaman Balkisu wacce take ganin kamar ya haɗata da sauran matanshine,
Manta da tasharsu yayi ya cigaba da aikin gabanshi, har kusan tara, Mufida tace.
"Daddy Barci nake ji"
"Ok mi ya faru da bana nan."
Ya jefa mata tambayar, raurau tayi da idanunta, nan ta kwashe karya da gaskiya ta faÉ—a mishi, sannan har da shaidunta na an fasa mata hanci,
BuÉ—e baki fareeda tayi cike da mamakin yarinyar da aka haifeta a gabanta itace ta kula mata zarge,
"Tashi kije sai da safe Matar Alhajina" yace mata,
Tana fita ya juye musu kwandon bala'i dan akan yaranshi baida sauki, har yana ikirarin sake mata akan Yaranshi.
Abin da yabawa Balkisu haushi ta mike, cikin isa tace.
"Ai magana ya kare, suna gams hutu zasu koma bodin babu yar da zata sani ɓacin rai da ciwon kai."
Fita tayi tabar musu falon cikin masifa Fareeda ta mike jikinta na tsuma, tace.
"Kace bamu da amfani.""
Bai saurarresu ba ya cigaba da aikinshi ila iyaka su hanashi hakkinshi dake kansu suje ya hakura dashi, dariya ke cikin cikin Aneesah dan itama Mufida ta taɓa haɗa mata makirci har tayi yaji, dan sai da mai nasara ya kifa mata mari biyu. Shi yasa idan ba huda ba, Aneesah bata shiga hidimar yaranshi, har sameer ɗin ba kunyane dashi ba ynx zai zage mutum.
Suna gama fita ya zubawa nauran gabanshi ido, shi baiga wani abu me muni ba, a hukuincin shi asalima, duk uba nagari irin haka zai yanke,
(A tunanin ka ba Yunus)
****
Muna komawa gida muka baje abinda Hajiya falmata ta bamu, turaruka da humra ga kayan kwalliya, kallon Rahila nayi cikin nutsuwa nace.
"A novel kowa ya iya, make ove ko?"
Dariya Rahimah tasaka har da rike cikinta tace.
"Wallahi ke muguwa ce, wato kin tarfo Rahil...."
Shiru tayi tare da kallon kofar shigowa Aunty Gausiya ne da goyonta, batsal batsal muna ganinta sai da gabanmu ya faÉ—i, mikewa mukayi, tana rike da Aiman a hannunta bakin cikin ganinta yasa muka tattara muka shige É—akinmu,
Daga bakin kofa Malam Yace.
"Alhamdulillah kin kashe aurenki ba? Madalla zauna akwai É—akin Yan mata ki kutsa kanki cikinsu, Hasina !!!Atika!!"
Da sauri suka fito kowacce hankalinta tashe, yace.
"Daga Yau kar wata ta kuma shiga madafi girki, sannan yan matan gidan kar wata ta kuma fitowa aiki, su kwanta su huta Allah ya kawo musu sauki, Duk wani aiki ya rataya a wuyar gausiya, da fatan kun fahimce ni."
Gyaɗa kai sukayi, abin tausayi ɗan da kafi so shi ke wahalar da kai, juyawar da Mama Amarya zatayi sai zuɓewa tayi a gurin, "Wayyo Allah mama!"
Da gudu muka fito daga É—akin Malam da Umma suka isa kanta, a hargitse Rahilah ta tureta cikin tashin hankali tace.
"Karki taɓa mana Uwa, muguwa azaluma, mara imani kin kasheta burinki ya cika, idan ma maita kika ciy..."
Kifeta da mari Umma tayi cikin zafin rai tace.
"Kiyi min shiru."
"Bani ruwa Rahima?" malam yacewa Rahimah,
Har ture ture, muke nida Rahimah, muka kawo ruwan muna bashi ruwan ya shafa mata, a jiyar zuciya ta sauke, idanunta a rufe a hankali tace.
"Ku taimaka min na shiga É—akina."
Umma da Malam suka taimaka mata suka kaita É—aki, aka shimfiÉ—ata a gadonta zama mukayi muna mata fifita, sai ajiyar zuciya take saukewa,
D'akinmÆ´ Aunty gausiya ta zauna tana kuka, sai yanzun take dan danasanin kashe aurenta da tayi, gashi tun ba'a jekoina ba tafara kuka,
Tunda muka samu Mama Amarya tayi bacci, muka dawo ɗakinmu, ni da Rahilah muka koma ɗakin Umma Rahimah ta koma ɗakin Mama da zama haka muka mata watsewar zaɓi.
****,Aslinmu,
Mu yan kasar nijar ne, Malam da Umma, Asalin sunan Malam Omer Harzuka, É—an asalin Damagarane bazabarme ne, Gidansu malamai ne, a damagaran wanda ake ji dasu malam yana da yan'uwan shi nacan,
Rigimar cikin gida ya haÉ—ashi da Yan uwanshi, wanda haka yasashi yayi fushi yabar gida,
Malam shine babba a cikin gidan sai ya zamana a gidan É—akuna ukune, akwai É—akin Uwar gidan mahaifiyar Malam Mairama,sai Dakin Kyauta, sai dakin Halima wacce suke kira Hali dubu, Kakanmu malan Hayatu yana da yan kadarorinshi na kiwo, irinsu shanu, sai rakumai da tumakai,.
Gidansu suna yawa maza da mata,, É—akinsu Malam yana da kane, guda biyu yan biyune suma,
Dakinsu basu da wani fitina kamar sauran É—akunan, Hassana da Hussaina am musu aure acan nijar É—in amma suna zuwa mana.
Dalilin barinshi gida ya farune bayan auren Umma yar abokin Babanshi, inda kakanmu ya É—auki wasu daga cikin dabobinshi yabawa Malam, sai kanen suka tada rigima akan mi zai bada Omer su bai basu ba, faÉ—a yayi musu yace wannan kason da yabawa Omer yabashine dan rabonshine na kiwo da yake mishi.
Tunda suka ji haka sai sukayu shiru,dan Malam kaÉ—ai ke masa kiwon dabobin.
Bayan anyi haka da kwana biyu, aka samu ɓullowar cutar amai da gudawa wanda yayi sanadin rasuwar kakanmu.
Bayan rasuwarsa yan uwan malam suka buÉ—e mishi wuta, akan sai ya bada dabobinshi araba bai damu ba dake yaba son fitina, sai ya mika musu da aka raba ya É—auki Iya kakarmu da Umma suka bar nijar inda yazo maraÉ—i ya sai da dababinshi ya shiga motar katsina, daga sun zauna a katsina har na tsawon shekara, kafin ya dawo kaduna yazo ya kama haya, ya shiga makarantar markazi na malam mahmud gumi, dake yana da iliminshi tun can sai karatun bai bashi wahala ba.
A lokacine Umma tasami cikin Yaya Hayatu, cikin me matukar laulayi, ita da Iya sukayita fama har ta sauka lafiya,
Shagon saida litattafan addini ya buÉ—ea kasuwar barci, kuma sai Allah yasaka mishi luÉ—ifi a cikin shagon take ya bunkasa, Yaya nada shekara uku aka turashi madina yayi karatunshi acan,
Cike da farin ciki yazo ya faÉ—awa Umma da Iyarshi, aikuwa sukaita murna,, dake shi É—aya zai tafi sai yabar shagonshi ga yaronshi yana cirewasu Umma kuÉ—in abinci da na haya,
Allah cikin ikonshi Naziru yarike su Umma da Amana har tsawon shekara biyar kafin malam ya dawo lokacin shagon ya kara bunkasa, Naziru É—an nan kaduna ne, kuma maraya ne, amma mutune mai gaskiya da amana,
Bayan dawowar Malam ya maida Naziru makaranta dama bai gama scndry ba, dan yana aji biyu ya ajiye karatu gashi ynx yana niman shekaru ashirin, da buga buga malam ya turashi makaranta,
Dawowar malam aka sami cikin Aunty Shema'a, wacce cikinta baibawa umma wahala ba. Bayan haihuwar umma Malam ya fito da maganar karin aure Iya ce ta taushe Umma har aka kawo Mama Amarya,
Lokacin Aunty shema'u babu inda bata shiga, dan sai aka É—auki shekara É—aya da rabi kafin akayi auren, dukkansu malam ya kwashe ya zuba a makaranta high islamic,
Sun cire kishi a ransu sun rungume hidimar mijinsu, fiye da kima.
Watan Mama goma sha É—aya ta haifi Aunty Asma'u wacce take aure, a Abia mijinta ma'aikacin banki ne,
Aunty Asmau watanta goma sha uku, sai ga cikin Aunty Hamdiya wanda lokacin Umma kama da tsohon cikin Ya kabir wanda yake bautar kasan shi a Edo,
Mama na fama da karamin cikinta, sosai suke fama da kansu ga Uwar mijinsu. Da ba lafiya watan guda tsakani Umma ta haifi ya kabiru, sati biyu da haihuwarshi Iya ta rasu, sun kaÉ—u sosai har na tsawon wata biyu, ana haka akayiwa malam tallar gida a tudun wada layin yan kosai, ba tare da wani damuwa ba yaje yasayi gidan me É—auke da É—auka bakwai ciki da falo da ban É—aki guda uku, ciki É—aya É—aya, da ban É—aki guda biyu sai ciki É—aya babu ban É—aki a cikinsu sai a haraba, nan malam ya ajiyewa yaranshi maza,
Ciki biyun da ban É—aki na yara mata,
Bayan wani lokaci Mama ta haifi Hamdiya, lokaci Yaya kabir yayi kwari sosai, gidanmu ruwa biyune É—akin Umma mu bakakene sai É—akin Mama su kuma farare ne.
Sai da Aunty Hamdiya tayi shekara É—aya da wata biyar aka sami cikin Aunty Gausiya, tunda Umma tasami cikinta ciwon Asthma ya shigeta da an É—auka wank ciwo nadaban ne sai da aka tsananta bincike aka gano Asthma ce, dakyar dakyar cikin ya kai wata bakwai karshe tiyata aka mata, aka ciro babyn yar karama, umma ce ke hidima dasu har suka shekara dan Mama ciwo tayi sosai,.
Gashi gausiya ta tashi garau, sonda Mama ke nunawa Gausiya ya ɓaci tun bata da wayo har ta fahimci da zaran ta tsalla ihu Mama zata birkice, sai ta tsiro da fitina kala kala, ga faɗa da zagi haka Umma zata rufe ido ta zaneta, tun mama bata nuna bacin ranta har ta farawa Umma ba'a a wasa inda take cewa.
"Yaya da dai kin daina dukar zuciyar mamanta dan ji nake da ita kamar tsoka É—aya a miya."
Tunda ta faÉ—i haka umma ta kame hannunta a jikin yarinya amma kiri kiri, umma ta ware gausiya a cikin yara, tun malam bai fahimta ba har ya É—ago wariyar yayiwa Umma magana tace.
"Ita zata iya rike sauran yaran dan a hannunta aka haifesu ita kuma gausiya yar soce taje Uwarta ta riketa."
Suna haka kwatsam Mama tasami cikin shkura shima tasha wuya dan har cirewa aka so yi Allah bai nufa, aka haifeta lafiya,
Bayan shekaru ashirin cif, yaran umma huÉ—u har dani da sai na mama Amarya shida, bayan shekaru aka sami cikinmu inda aka haifeni bakwaini, su Rahilah sai da suka cika wataninsu cif, ina da wata huÉ—u aka haifesu, mune kananu dan yayunmu duk sun girma har ana batun aurar da Aunty Shema'u Yaya Hayat yana karatu a É—an fodio Uni.. Sokoto gausiya da shukra sune yan mata kananu,
Shema'u da Asma'u aka aurar dasu rana É—aya, Aunty Shema tana auren wani É—alibin Malam ne, sai mijin Asmau shima babanshi abokin malam ne,
Bayan shekara uku aka aurar da Hamdiya da iya kar yaran gidanmu scndry, daga nan magana ya kare,
Halayar gausiya ba daÉ—i, gashi sai rashin É—a'a take a unguwarmu, yayinda shukra tafita.
Haka suma suka cigaba da karatu, har suka gama scndry shukra ta sami wani malamin jami'a anan kasu ya fito nimanta,
Gausiya wani yaro ta makalewa, ganin tana shirin lalacewa Malam ya hanata fita ga fitsara da rashin mutunci, babu me shiga shirginta har muma kanenta, ganin idan akace xa'a jirata ɓata lokacine akayi bikin Aunty Shukra.
Lokacin da Yaya Hayat ya gama karatunshi na likitanci, ya dawo gida nan ya gano gausiya na fita ya kamata yayi mata mugun duka,
Ranar malam na kasuwa Naziru yazo mishi, ya zama babba malami shima yana koyarwa a A.b.u, cikin farin ciki suka zo gida yaci abinci.
Nan yake faÉ—awa Malam ai zuwanshi hutu yayan Mamanshi daga Maiduguri yazo ya É—aukeshi suka tafi can, dake suna da buÉ—i sai suka nima mishi takardu ya tafi sudan, har ya auri yar uwanshi bata jima da rasuwa ba gurin haihuwarta na uku, Malam ya tausaya mishi, ya tambaya Yaya hayat da shema'u anan malam ke faÉ—a mishi ai gidan ya cika, shigowa malam yayi ya faÉ—awa su Umma,
Komawa yayi gurinshi suka shigo gidan, inda farkon shigowarshi yayi tozali da Aunty gausiya,
Bayan anyi gaishe gaishe, akayi yaushe gamo, anan yake shaida musu Ai yaron shi babba sunan Malam ne ana kiranshi faruq, sai takwaran Iya Maryam,
Sosai malam yaji daÉ—i,, da zai tafi ya saukewa malam kayan masarufi,
Bayan sati biyu sai gashi nan yaxo ya gaida malam, wasa wasa ya maida gidanmu gurin zuwanshi, har karatun dare da na safiyar da ake, duk yana zuwa kai da yaga zai cutu ya fito ya faÉ—i abinda ke damunshi,
Malam yayi farin ciki, ya sami Umma da mana ya faÉ—a musu suma murna sukayi da aka faÉ—a mata katsaye tace.
"Lallai fa ni bana sonshi."
Babu wanda ya saurareta, har aka fara maganar tayi karfi, sannan Baban faruq ya fara zuwa gurinta duk fitarta sai ta mishi rashin ɗa'a har akayi auren cin mutunci da wulakanci, cikin yaranta rabone kawai ya ratsa dan sai sun raba hali ya gwada mata karfi yake karɓan hakkinshi sai rabo ta ratsa,
Gashi Allah ya haÉ—ata da munafukar makociya ita ke É—aurata Kan kome, bayan aurenta akayi bikin yaya shida matarsa da suke zaune a doctors quarts anan kaduna, har da yaransu biyu Hasina wacce suke kira da Afren sai Atika wacce suke kira da Ihsan,
Tunda aka fara maganar auren Aunty ciwon Mama ke tashi har zuwa yanzun da ta kaso auren,
.......
Cikin tausayawa na share kwallar dake bin fuskana. Bayan sallar isha muka sake lekata tana bacci sannan muka koma É—akin Umma.
****
Washi gari...
Muna tashi muka fito zamu fara aiki malam yace.
"Kuje mu kwanta, Gausiya ta fito."
Jikinta na rawa tafito ya fara aiki, dakyar Umma tashawo kan malam ya barta tayi abin karyawa muka ci, bamu zauna ba sai makaranta.
Koda muka dawo an gama abinci, zama mukayi abinmu ko kulata bamuyi ba, muna gama cin abinci muka kai mata kwanon gurin wanke wanke muka shige É—akin Mama , aka buÉ—e hira banu fito ba sai da azahar.
****
Kamar jiya yau ma shi yayi abin karyawa kuma ya cinye abinshi dan bata tashi, yana gamawa ya shiga É—akin motse jikinshi yana idarwa Ahmad ya kirashi a kune ya saka wayar can kasa makoshi yace.
"Barka angon Hafsat."
Yana sauke numfashi, dariya Ahmad yayi yace.
"Shege kana rage gajiyane na tsinke maka jin daÉ—inka toh idan kagama muna jiranka a officer."
Katse kiran Ahmad yayi a gurguje ya shirya sanye da bakin jeans da farin shirt an rubuta Armania mai dogon hannun.
Yana isa officer din Ahmad ya sakashi a gaba da dariya......
[4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
*BOOK ONE👈*
*Page.6*
"Yau wani ya hucce gajiyarshi akan wata toh sannu Allah yasa kwallon ya faÉ—a raga, nan da watannin muzo cikin shinkafa." Duka Aman ya kai mishi yana murmushi dan dama Ahmad ya fito É—an kazar kazar.
Kallon Agogon da ke ɗaure a tsintsiyar hannunshi yayi, kafin ya ɗago kai taɓe baki yayi cikin nutsuwa yace.
"Wannan mutumin kome sai yasaka mana african time ne."
Bai rufe baki ba, sai ga mai nasara ya turo hancin motarshi a haraban ma'aikatar, nima guri yayi ya parka sannan ya zuro kafar shi wanda yake cikin wani haf shoe, yafito sam bai cika damuwa da saka kaya kananu ba, duk kayan da zaka gani a jikinshi toh jamfane yau ma, jamfarce ruwa ashe sai takalmin shi haka ga baki É—aya dai haÉ—in yau yayi tane fully, a hankali yake takowa fuskarshi a sake ya shiga officer É—in da sallama, amsawa sukayi tare da mika mishi hannu musabaha yayi da Aman dan shi yake kusada, sai ya mikawa Ahmad suka gaisa tattaunawa sukayi akan cigaban kamfanin da zasu buÉ—e,...
*****
Tunda muka ɗauko hanyar gida idanuna ya sauka akan mai saida ayaba, taɓa rahilah nayi cikin zolaya nace mata.
"Keee! Yaren novel can."
Duka takaimin cike da jin haushi ta rausayar da kanta, dukda nikk'af ce a fuskarta sai da na hango murmushi akan fuskarta, a hankali tace.
"Insha Allah dakanki zaki kirani dan É—aukar darasi, keee nifa mijina sai ya haukace akaina dan..."
Kasa tayi da muryanta dai dai kunnena tace.
"Babu abinda baxan iya mishi ba, ke har É—aukar hotona zan natura mishi."
Zaro Ido Rahimah tayi tace.
"Mun shiga uku, Rahilah wato baki daina ba ko?"
D'aga kafaÉ—arta tayi alamun oho, sannan tace.
"Ga wacce zaki tuhuma, bani ba ina zaman lafiyata ta kawo min maganar wai ga ayaba."
Dariya nasaka har ina rike cikina, haka nayita tsokanar Rahilah ita kuma tana biye min har muka iso gida,..
Da dare kuwa muna zaune a tsakar gida muma shan iska, Malam da Umma da kuma Mama suna hira Malam yace.
"Ina son Allah ya kawo min mazaje nagari da zasu aure min, Yan ukuna dan na lura Rahilah ta É—an fisu, rawan kai addu'a nake musu ba dare ba rana."
... "Hmm Malam dama ina son magana dakai akan Maryam Sajida, Malam Mus'ab yayi min magana akanta nace sai na tuntuɓeka." Inji Umma knn,
Shiru yayi na wani lokaci kaman bazai magana ba, ya kirani.
Jikina har rawa yake na isa gurinshi, nace.
"Na'am malam."
"Kina son Malam Mus'ab ne?" ya jefa min tambayar,
A ruÉ—e kamar wacce akace tayi karya na shiga cewa.
"Wallahi na rantse da Allah ni bana kulashi ma, kuma malam ka tambayi su Rahilah babu ruwan da shi.."
Kuka na saka musu ina rantse rantse, "Ya isa Mamana ban ce zan miki dole ba, dama tambayarki nake shin kina sonshi ne ko A'a."
Cikin sauri nace.
"A'a ni bana sonshi."
"Tashi kije Allah yayi muku albarka,"
"Amin" su Umma suka ce suna min dariya,
Dakin Umma na shige na kwanta, take su rahila suka biyo ni, suna rarrashina.
Bayan tashinmu Umma take faÉ—awa Malam, "Na manta ban faÉ—a maka ba, Akwai Yar Amiran na da'awa zata aure yariman zazzau shine aka turo min da katin bikin, mi kagani akan tafiyar."
Murmushi yayi sannan yace.
"Ba damuwa, Allah ya kaimu lokaci amma bake É—aya zakiyi tafiyar ba ko?"
"Eh zan É—auki Yan uku muje dasu dan zasu taimaka min sosai." tace mishi.
"Allah ya nuna mana lokacin." yace mata,
Haka suka cigaba da hira ni kuma su rahila suka shiga rarrashina, kar a É—akin muna kwana wannan É—abi'armu ce da zaran abu yasami É—aya toh kaman ya sami saurane.
****
Yau alhamis muna tsakar gida wanki muke, malam ya shiga cikin raha yace.
"Yan uku gobe juma'a fa kar a manta da saukar da ake min."
"Toh Malam Insha Allah zamuyi maka."
Cikin É—oki da muna muka gama wanki mun, kowacce ta É—auki Alkur'ani muka fara karatu tun alhamis,
Kafin dare munyi kusan izu goma goma, zuwa juma'a kuwa muka sauke mashi, cikin jin daÉ—i ya kiramu ya bamu dubu uku uku, duk lokacin da mukayi mishi sauka sai ya bamu kuÉ—i, haka ba karamin kara mana kwarin gwiwa da kaunar mahaifinmu muke ba,
****
Kallon gidan Aman yayi tun ranar da ya gyara ko tsinke ba'a sake ko sharewa ba, tana can naɗe a gado tana chart shiga yayi ciki ranshi na ɓace ya fincikota zuwa falo yace.
"Wallahi Hindu!!! Kina kure hakurana amma karki damu, idan nafita na samu gidan nan haka Allah zan baki mamaki.
Jin abinda yace yasa jikinta ya shiga rawa, take ta fara aikin ba ji ba gani.
Al'amarin matansu sai da buɗe wuta, ta ɓangaren Ahmad da sauki dan tunda taji batun kishiya ta shiga hankalinta. Mai Nasara ne dai ya tattara su ya watsa a kwandon shara har gara. Aneesah tana gane mishi dukda bata da lokaci tana kamanta mishi wasu abubuwan sai dai rayuwar gidan babu tsarin.Addini a ciki sabida kowacce mace bata san yaushe ne take da miji ba, balle ta sami lokacinta kamar yanda ya tsara musu, idan yana gari toh babu ruwanshi da bin ka'ida,
Ko tsarin Addini, bawai dan bai sani ba, a'a sai dai shi baxai ya dogon magana dasu ba, kawai idan ya zo miki toh yazo idan kuma kika kai kanki haka ma yayi, sam shi bai san mi ake cewa rarrashin mace ko biye mata tayita shirme ko ya san damuwarta, babu ruwanshi da haka idan kaga damuwar shi akan kasuwarcinsane ko an taɓa yaranshi.
(Nasan mi karatu zai so sanin waye ne Mai Nasaran nan da matanshi nan)
Yunus Muh'd Yunus shine cikaken sunanshi, mai Nasara kuwa sunan Kakanshine ya ci wato Asalin Yunus mai nasara, Alhaj Muh'd Yunus tsohon sakataren gwanatine bayan wnnan matsayin ya rike shugaban zaɓe na kasa, sannan ya rike matsayin mai lura da kamfaninnikan gwanatin kasar naija,
Babban mutane da ya sanu a ɓangare aikin gwanati, da wasu fanoni na siyasa, mutane da dama sun so ya fito takaran governo ko sanata amma yaki yace shi baya ra'ayin siyasa.
Mai Nasara shine babba a gidan, Hajiya Hauwa itace uwar gida mi yara biyar uku Mata biyu maxa, Yunus shine babba sai Zainab tana aure a abuja, sai AbdulKadir yana aiki a kano, sai Hajara, tana aure anan zaria, sau É—an Autansu Abdullahi.
D'akin Mama kilishi kuwa kuwa yaranta uku ne, Safwan shine babba, sai Zuwairiyya, da kuma Yar autanta Nana Aisha.
Kusan yaran gidan suna da haÉ—in kai dan Yaran Hajiya a hannun mama kilishi suka tashi, yayinda su Yunus suka taso a hannunta,
Yunus yana da degree uku ne a fanin kasuwanci, yana da ilimin Addini sosai ga kuma ilimin boko, kuma dukda arzikin Mahaifinshi, baisa yayi karatu a wajen kasa ba, anan jami'ar A.b.u yayi karatunshi.
Anan ya haÉ—u da Ahmad da Aman wanda suma suka zo karatu, tun a shekaransu na biyu a jami'a suka fara haÉ—a karfi da karfe, domin kafa kansu,
Daga haka ne, fa suka mike da niman nakansu. Matarshi ta farko balkisu yar tsohon sarkin zazzau ce, kasancewar Mama kilishi mahaifiyarta yar cikin gidan sarautace kuma baban Balkisu Kawun Mama kilishine, kuma suna zumunci sosai, dan har balkisu tana zuwa gidansu mai Nasara.
Wani zuwan da tayi gidan taga mai nasara, shi knn ta haukace sai gashi duk sati sai taxo gidan dan taga mai nasara, shi kuma bai san tanayi ba, dan shi mace bata gabanshi dan yafi yarda da kasuwanci da yarda da hidimar mace.
Idan tazo gidan haka zata takuwa Mama sai ta mata hiran mai nasara, tun tana É—auka dan burgewa take sata a gaba, sai Mama ta lura da cewa, ai balkisu ta hau bishiyar kace, akan son Mai nasara Mama batayi kasa a gwiwa ba ta tambayeta nan kuwa ta amsa, da eh.
Haka ba karamin daɗi yayiwa Mama ba, har ta labartawa Hajiya karɓan alamarin hajiya amma kasan ranta bata so wannan haɗin ba, sabida Hajiya burinta mai nasara ya sami macen da zata sauya mishi rayuwa ba wacce zata sake dulmiyar dashi ba, amma ganin girman Mama yasa ta amince.,
Lokacin da maganar ya isa kunnen Maza, basu É—auki alamarin da sauki ba, suka kambamata har mai nasara yazo hutu, nan iyayenshi suka tunkare shi da maganar, shiru yayi kaman ba dashi ake ba, sai da takaici yasa hajiyarsu bar falon tana sababi tace.
"Tsabar ka rena mutane ana maka magana kayi banza da mutane, sabida rashin kunya, Wallahi Rukayya da Alhaji karku sake sakani a cikin maganarshi."
Tana fita ya bita da ido, jikinshi a sanyayye, sake mai maita mishi maganar Alhajinsu yayi, É—ago kai yayi yace.
"Hmm shi knn."
Mama kilishi tace.
"Babana shi kenam din na amincewa ne ."
Mikewa yayi dakyar yace mata.
"Eh" sannan ya fita murmushi mahaifinshi yayi yace.
"Miskili kafi mahaukaci ban haushi duk yaran gidan nan a sake suke amma Babana kaman wanda aka takureshi"
Hira sosai mama sukayi da alhaji, akan sha'anin.
Koda ya koma makaranta bai fadawa abokanshi ba, dan lokacik suna matakin masters ne, dake ba mutum mai yawan magana bane shi yasa abin ya barshi iya shi kaÉ—ai..
Bayan wata uku akafara hidiman biki tsakanin Balkisu da mai nasara basi taɓa haɗuwa ba, sai da Mama kilishi ta tura Abdul kadir yaje har makarantar yayi mishi terere a gaban abokai su kuwa suka sakashi a gaba da tsokana, haka suka zo yaje gidansu balkisu ya koda suka je dan bashi ɗaya bane, Aman da Ahmad sune suka tsarata amma gogan naku nan make, a gefe yana jinsu da suka buwayeshi ya mike ya barmusu gurin(😹)
Koda suka dawo gida Mama ta samesu da maganar take suka ware akan shagalin sabida daga Aman har Ahmad kowannensu yana da rawan kai, haka sukayi ruwa sukayi tsaki suka ajiye ango a gefe,
Biki anyi na garari dukda ango baisan anayi ba, sai dai gurin dinner akasa shi dole sai da yaje, sai É—aurin aure da, kuma hawan doki aka je gaida sarki.
A cikin gidansu aka ware musu, side É—insu.
..... "Ahmad wallahi wannan auren da aka mishi cutar yarinyar zaiyi, dan nasanshi sarai babu abinda zai iya sauke mata, shi yasa nasayo tablers É—in nan zan jefa mishi a coca an jima, toh daren Amarci zai tabbata, dan na lura shi É—in sai du'a'i."
Dariya Ahmad yayi, sosai yace.
"Miskili kenan kafi mahaukaci ban haushi."
Haka sukayita tsara yanda zasu kai Mai nasara ɗakin Balkisu, ai kuwa hakansu ta cima ruwa dan jefa mishi kwaya, Aman yayi suka barshi yasha, ba tare da ɓata lokaci ba suka rakashi ɗakim Amarya, akayi ɗan hira sama sama, sannan suka sayi baki suka ajiye musu kome, sannan suka musu sallama rakosu yayi sannan ya koma, a falo ya baje rigar ya zauna yayi crossing leg, yana hutawa,
Bayan kamar mintuna ashirin kwaya ta jika, nan ta fara aiknta tun yana sharewa yana wani basarwa, har ya fara jin zufa na karyo mishi ta ko ina, shi bai taɓa shiryawa kanshi haka ba, asalima shi ba me yawan sha'awa bane balle yace ai itace ra motsa mishi a daddafe ya shige dakinta dan har ta kashe wuta ta kwanta ko cire kayan jikinta batayi ba,
Hayewa gadon yayi ya,zare kayanshi daga nan ya fara bin amaryanshi da zafi🙈🙊(Bance kome ba dan kar na lalata virgins ɗin Yan mata😂),
Jin bakon yanayi yana bin jikinta, ga ɗan gyaran da Iyaye suka mata, take ta biye mishi sai da akazo sabonta kwanturaki nan ne idanunta ya rena fata, dan duk tarun da yayi na shekara da shekaru ya juye mata, hot milk ɗinshi, me ɗauke da seed na musaman, yana gamawa ya koma gefe sai baccin gajiya da zazzaɓi me dan zafi ya rufeshi sabida energy ɗin ba iya nashi kaɗai bane har da na drugs,
Allah sarki Balkisu taci kuka har ta godewa Allah, ga ciwon jiki, dakyar ta mike ta shiga ban É—aki ta wanke jiknta fess, ta fito tasamu har yayi bacci itama gefe ta kwanta sai bacci.
****
Bayan sati biyu kana ganin Mai nasara kaga ango dan har wani kiba ya ajiye, duk inda ya ratsa sai an bishi da ido toh ya aka iya akuya taji daɗin manda(😋)< tunda ya gane darajan babban gida ba ruwanshi da miskilanci sai ya gama ya shiga tsare mata gida(😂)
Itama mulki ya satakota a gaba, dan daga gidansu aka kawo mata masu aiki har mutum biyu,
......Shekaransu É—aya ta haifi huda takwaran Mama, nan ya tattaro soyayyar duniya ya É—aura mata, dake a gaban iyayenshine sai kula da yarinyar ya koma kansu sabida itace jikar É—ansu na fari dukda kanenshi mata sun haihu,
Rashin samun kulawar Uwa da huda take fama dashi yasa su hajiya suka É—auketa, nono kawai Balkisu ke iya ba,
Huda nada shekara uku, Balkisu tasami wani cikin kamar zatayi hauka, dan bata farÉ—aÉ—o daga hidimar Huda ba sai ga wani cikin, ana ne ta gane waye mai nasara dan kwayance mata yayi dole ta hakura da kudirinta.
A bangare kasuwanci kuwa har sun fara fita dubai sayo kaya, wani tafiyarshi suka haɗu da Fareeda, wacce ta tsinci lalitarshi a cikin kasuwan zamani, duba cikin lalitar tayi taga passport ɗinshi anan ta shiga nimanshi dakyar tasameshi ya zo niman lalitar(wallet) mika mishi tayi ya karɓa, yayi mata godiya. Nan take faɗa mishi ai tasan alhajinshi dan Abokin Babantane, murmushi kawai yayi suka rabu,
Koda Fareeda koma gida nan ta labartawa iyayenta ita fa taga miji, nan tsohuwar abokantaka ya motsa, Alhaji Ibrahim gusau, ya tafi har zaria ya bawa mai Nasara auren Fareeda dan akara dankon abota,(😂) koda maganar ya isa kunnen balkisu ko ta kula, ita bata da damuwa, dan kowacce da gindinta zata zauna ko irin haukar kishin babu.
Wata biyar tsakani akayi auren, wannan karon ma, dai bawani tuntuɓarshi akayi ba dan sunsan karshe yace hmmm shi kenan ko Ehh,
Zuwan fareeda da wata biyu, Balkisu ta haihu, a lokacin ya gama gininshi na Unguwar sarki kaduna,.
Bayan suna suka dawo baki É—aya, nan kowacce ta cigaba da zama, sai dai dukkansu basu da lokacinshi dan fareeda na gama amarci ta cigaba da kasuwancinta, bata zuwa dubai amma duk lokacin da zai tafi shi ke mata aikanta.
Huda nada shekara bakwai Lokacin Mufida nada shekara uku fareeda ta haifi É—anta namiji aka samishi Muh'd,
Wanda suke kira da sameer, haka zaman gidan mai nasara ya kasance ahangunce dan kowacce abinda tayi niyya take, babu rabon kwana,
Ganin irin rayuwar gidan da Yan uwanshi suke magana akai hajiyarshi ta nima mishi auren Yar kaninta Aneesah, nan ma ba laifi, anyi hidima lafiya, sai dai Aneesah tayi kokarin janyoshi jikinta, dukda ma'aikaciyar bankine haka bai hanata samun É—an lokacinshi ba,
Da tafiya yayi nisa sai ta watsar ta ɗauki halayar manta gidan, abu guda dake fasa kan Aneesah shine kyau, Sabida uwart sadaka yalla ce ga kyau ga gashi, amma bata da damuwa, fitinanniyar kenan Fareeda matsalar fareeda guda ɗaya ne bata son haihuwa ita tana son yara amma gani take matukar ta haihu kyanta zai dakushe, shi yasa tun farkon auren da tayi ɓari, bata zauna ba taje aka saka mata roba a bakin mahaifa.
Gidan mai nasara kenan.
****
Aman Mohmud Mandara yan jahar barno ne, daga uwarshi har ubanshi, shine babba a gidan sai kanenshi guda Uku khalisat da Sakina da Nafisa, sun taso cikin gata da soyayyar Iyayensu ga uwa uba tarbiya, Khalisat tans aure a maiduguri,
Rayuwar Aman mai saukine dan shi mutum ne mai bawa kowa hakkinshi, baya son shiga hakkin wani, yana phd É—inshi a Computer engeering ya haÉ—u da Hindu, sun buga soyayya na bugawa a jarida dan iyayen hindu suma suna da rufin asiri sai dai matsalarta bata iya kome bane. Dan su a gidansu basa aiki, mahaifinta bakano ne, mahaifiyarta yar Chadi ce, amma ma zauna garin kaduna, soyayyarsu takai har manya sun shiga maganar,
Lokacin da maganar aure ya taso ansha biki, da farkon Auren Aman shi yake mata komi, sabida yasameta yanda bai tsamani ba, ga kyaututtuka da yake mata na kuÉ—i da kayan kawa na mata, ganin haka yasa ta mike kafarta duk lokacinda yazo nimanta sai ya biya ta da wani abu, a hankali suka É—auki lokaci dan ko shekara basuyi ba, ta tsirfo da halayar da ya fara gunduranshi, amma dake yana matukar sonta sai gashi ya shanye kome, har yana biye mata,
Bayan shekara biyu kazantarta tayi muni, babu masu zuwa gidan, duk mai aikin da yakawo sai ta gudu, dan kome ita zatayi ga wulakanci sai ya daina ɗauƙar masu aiki ya zuba mata ido, har zuwa ynx da ya fara ikirarin saketa.....
****
Ahmad Zailani Bature, Mahaifinshi ambasane kuma tsohon Ma'aikancin banki duniya, yayi aiki a gurare dq dama, ciki da wajen kasar, shekaranshi uku knn da rasu,
Ahmad nada kanen maza biyu mata biyu, matan sune kananu, mazan kowanne yana da aikin yinshi, Fahad yake binshi sojan ruwa ne, sai Faisal wanda shi likitane, a kaduna ya haÉ—u da Hafsat a gurin bikin wani abokinshi, nan suka mannewa juna, Hajiya firdausi mahaifiyar ahmad tasa aka bincika mata halin Hafsat yar babban gidane amma matsalar uwarsu itake juya gidansu har da ubansu ga rashin tarbiya, danginsu yawo rayuwar karya da sauransu sannan dangin Ubansu basu isa zuwa gidansu ba,
Da haka Hajiya firdausi tayiwa Ahmad hannunka mai sanda amma fir yaki fahimtarta asalima sai yake ganin kamar sukar niman aka kawo mata, ganin idanunshi sun rufe yasa tabishi da fatan alkhairi aka sha biki,
Ba laifi hafsat tana kokarin kyatatta rayuwarsu sai dai matsala ɗaya a gurin rayuwar aure, duk abinda zai mata kar ya taɓa mata boons,(😹) anyisune dan kwalliya badan aji.........
Kuyi hkr wallahi yau an wuni ana ruwa kuma bani da chajine.....A fuwa.
[4/3, 7:53 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
_Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuÉ—ine, idan kika samu an sato toh karki faÉ—a min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_
*BOOK ONE👈*
*Page.7*
Hakan bai taɓa damun Ahmad, ba dan yana tabawa sai dai su kare da rigima.
Har tasami cikin firdausi, nan fa ta fito da halinta, dakyar ta amince tabar cikin har ta haihu nan ne kuma aka shiga sabon rigima, bazata shayar dai baby ba akan haka ya saketa ya ɗauki yarinya ya kaiwa Hajiya Falmata, Ranta yayi masifar ɓaci dan ta sanadin abotarsu Ahmad sun zama kaman yan uwa, suna zumunci da juna, gashi suna cikn kungiyar Da'awa ta kasa.
"Ahmad baka da hankaline da zaka saketa babu shawaran manyanka, ko ce maka akayi har ynz kafita asahun wanda zamu nusar, baka kyauta min ba, ynz badan ina nan kaduna ba,ina zaka kai jaririya ka sake uwarta kuma mu kashe maganar nan ko Hajiya fidausi bana son taji, balle hankalinta ya tashi, maza kaini gidansu."
Ba musu ya shiga gaba har gidansu Falmata, da farko sun shirya masa wulakancine ganin Kamilar mace, ga Addini ga kamala yasa, duk suka sha jinin jikinsu nan ta basu hakuri sannan ta haÉ—u tayi musu nasiha, Bayan ta gama ta mika musu babyn suka fito,
"Ka tabbatar ka dawo da ita gida anyi sunah." Hajiya falmata tace mishi,
Gida ya dawo da ita sannan yaje ya É—aukosu nan suka zauna zasu mishi É—iban albarka ya tsaya kai da fata ya tsefe hafsa a gaban Uwarta yace.
"An faɗa miki bani da yanda zanyi dakw ne, ban dawo da Firdausi dan ke da kaina ba, sabida girman Mahaifiyar Aman na dawo da ita, wallahi kika yi sake raina ya ɓaci ranar suna za'a ɗaura min aure da wata ina da damar da zan rike mata huɗu ba ke ɗaya ba, wawuya kawai kuma kitashi muje in ba haka ba, sauran Igiya biyun zan karasa ki zauna kita fashion da abubuwanki."
Fita yayi da yar shi ya jirata, kallon Uwar tayi kaman zata fasa ihu tace.
"Ammy kiyi wqni abu mana, wallahi bana gane kanshi baki É—aya ai gani da, idonki."
"Hmm mijinki uwarshi bata bacci idanunta nakan É—anta, duk aikin da nayi itake lalatawa, karki manta bashi É—aya ba har abokanshi da kika nemi mu rabasu, iyayensu nakansu kiyi hakuri kawai, da yanda kika same shi, sai kiyi kokarin ganin bai miki kishiya ba, idan ma yace zaiyi kishiyan zamu ci ubanta."
Cikin sanyi jiki ta jakarta ta fita, ko kallon inda take baiyi ba yarshi nakan cinyarshi har suka isa gida,
Koda mutanen katsina suka zo, batayi musu rashin hankalinta nan ba, haka taron sunan ya kasance cikin kadaran kadahar, domin duk abinda yayi niyyar bata, sai ya fasa kayan da aka kawo mata daga gurin mamanshi da na gurin Mamie Aman ya tattara ya mika mata,
Bayan kwanaki, yarinyar ta fara ramewa, dan an haifeta katuwa sai gashi lokaci guda ta lalace, karshe asibiti ya kaisu anan likita ya faɗa musu madaran da take sha bai karɓeta ba, kuma nonon Uwarta baya isarta,
Murmushi yayi ya dawo dasu gida, ya mika mata Firdausi wacce suke kira da Jannart yace.
"Allah yana kallonki, idan kin gadama ki bata hakkinta idan baki gadama ba kibarta ta mutu, kece da asara ni, da zaran nayi wani auren zan samu yara dayawa,"
Dukda bata saduda ba, haka ta cigaba da rokon yar, tsana da tsangwama hr yarinyar ta cika shekara É—aya, bai bari takara kwana É—aya ba, ya kaita katsina, gurin Umminshi zuwan yarinyar Umminshi dmta kira fsisal tace.
"Faisal duba min, yarinysr nan kamar bata da lafiya."
Daukar yarinyar yayi zuwa asibiti aka dubata, anan aka samu yunwa na damunta, magunguna ya haÉ—o ya kawo mata, tare da abincin da ake bawa yara,
A cikin wata shida yarinyar ta dawo lafiya. Wani irin kulawa Ummi take bata wanda yasa yarinyar manta da wasu iyayenta,
......
Tsakanin Ahmad da Hafsat sai ido, dake yar duniya ce ita tasan kan abinta tuni ta lallaɓashi suka koma ruwa, wani sabon halin da ta tsiro shine na tagaji, ciwon baya musaman idan suka zo rayuwar aure, nan zatayi ta mita har yaji haushi ya sauka bai gama ba,
Sai ɗan banza yawo biki ko bana danginta ba, tana gurin da ita za'ayi shi, hatta suna ba'a barta a baya ba dukda irin wadatar da mijinta yake dashi bai hanata hango wasu ba, Ahamad nada matukar kokari bashi ba har sauran abokanshi duk wani kayan yayi tare suke sawaya matansu, musaman Mai nasara dukda miskilancinshi yana son yaga matarshi ta caɓa ado, abin takaici idan kaga kwalliyarsu, zasu event, ita kuma farida zata gurin raba kayanta, madan banki ce mai sayawa, asavar da lahadi har gwara balkisu tana kokarin kaman tawa, tunda ita bata kome.
Duk wani kayan kawa na yayi kafin a gani a jikin wasu toh sai matansu da yaransu sunyi yayinshi, a ɓangare hindu koda Aman ya kawo mata, sayarwa take taci kuɗin da ya fahimci haka sai ya daina kashe dukiyarshi a iska, sai yaje ya sayo mata masu araha ya jefa mata, dan ko min tsadar kaya idan tasaka sau ɗaya toh ya tashi aikin,...
****
Yau Alhamis tun safe muka tashi da wuri sabida zamu raka Umma zaria, walimah ce kawai sai azahar zamu tafi mun dawo makaranta,
Ana tashinmu muka dawo, É—akin Mama mu kashiga Aunty gausiya nacan na darzan wanki, kayan Mama har da zanin gado, "Sannu Mama ya gida,"
Nacewa mama, "Uwata lafiya lau ya karatu,"
"Alhamdulillah, basu dawo bane? Naga sunce zasu rigani dawowa."
Su rahilah nake tambaya, dake makarantarmu ba É—aya ba, gudun karmu haÉ—u muki maida hankali aka raba mana makaranta, rahimah makarantarta daban haka ni ma, sai Rahilah itama ha,
Muna cikin maganarsu sai gasu nan sun shigo, mika min kaya Mama tayi a cikin laida tace.
"Gashi na bikin da zakuje, wai akwai walimah da Arabiya night,,"
Shiru nayi sam bana son hidimar bidi'a, shigowar Rahilah yasa na É—ago kai nace.
"Hmmm kuje bikin kawai ni babu inda zani,"
Kallon Mama tayi alamun tana jiran karin bayani, nan mama ta faÉ—a mata, tace.
"Bana son shashanci ku shirya ku dan ta kusan shigowa, kuma drvn hajiya falmata shi zaizo tafiya daku."
Mikewa nayi na fita sam raina baiso zuwa bikin ba, haka mukayi wanka, muka ci abinci muna zaune sai ga Umma tashigo nan muka gaisheta, É—aki tashiga tayi sallah sannan taci abinci, karfe biyu da arba'in sai ga Hajiya Falmata da drvnt a motarsi sienna, nan mukayiwa Mama sallama muka nufi waje,
Tunda muka É—auki hanya zuciyata bata da sukuni, haka nake jina sukusuku, har muka isa gidan galadimah Zazzau inda ake bikin kenan.
Muna shiga aka fara bin motarmu da ido, fita mukayi daga motar a hankali ganin yanda ake mana kallon kurilla yasa na ɓata fuskana kamar zanyi kuka,
"Laaaa Mamie barka da zuwa, Malama sannunku da Zuwa yan uku. Kuxo mu shiga gurin Ammy tana cikin gida."
Inji wata yar budurwa wacce bazata wucce tsararmu ba, kallon fuskarta nake kaman nasanta, har cikin falon Mahaifiyarta ta kaimu, ta shiga cikn É—akin da tasamu da mutane tace.
"Ammy kizo ga Mamie Falmata tazo tare da Malama Hasina, suna falo."
"Toh manyan bakina sun iso, Rahama jeki basu abin taɓawaa gani nan fitowa,"
Ai wasu daga cikin kawayenta da suka san Umma da Hajiya falmata tare suka fito dake suna haÉ—uwa a,aikin tafiya da'awa, nan aka shiga gaishe gaishe, wata a cikin matan irin mugayen yan bokon nan ne, tace.
"Malama Hasina, Yarankine suka girma haka sun kusan tafiya jami'a kenan."
Murmushi Umma tayi tana taɓa goran ruwan hannunta, tace.
"Sune muka barsu iya ss3 sabida basu da jikin girma, amma duk yayunsu mata a ss2 suke waec da neco, suje gidan mazajensu su cigaba, malam yana tsaya musu."
Taɓe baki wata tayi tace.
"Ni nafi gane, yarinyata ta fara jami'a kafin aure."
"Eh dukda haka, auren bai hana karatu idan mukayi dubi da yanda zamani ya koma, É—an yau baka shedanshi kina É—akinki tana É—akinta, wasu zasu lalata miki su, karewa ko kawaye bamu basu damar tarawa ba, sabida sha'anin rayuwa, sune sukayi jinkirin rashin samun miji da wuri amma yan uwansi sha shida muke aurar dasu, shema'u ta haÉ—a degree a islamic law, Asma'u ta haÉ—a degree dinta, Edication, Hamdiya itama nurse ce, Shukrah tana karatu, a nan kasu sai Gausiya itama a nan zaria take deplomarta a bank and industrie. Yayansu Hayat yana aikin likintaci, ga Kabiru yana master, sukuma suna scndry, mi muke nima a boko kuma ga addini ga boko ka haÉ—a gishirin rayuwa, kuma bani ds haufi akan yarana dan nasan ko dattijo suka aura zasu iya zama dashi balle kuma matashi daga talatin zuwa sama."
D'if falon yayi shiru ganinmu cikin manyan hijab yasa ake mana kallon, wasu kauyawa jin irin tamu iyawar yasa kowa ya shiga faÉ—in masha Allah,
Abinci aka kawo mana, muka kasa ci sai juyawa muke, tsabar kunyar idanun mutane Hajiya Iyami uwar Amarya takira Rahama ta kaimu É—akinsu anan ma akwai yan mata irin masu rawan kan nan, karshe tsakuran abincin mukayi,
Da yamma muka shirya cikin riga da zani, na Englishi mai ratsin lemon green muka nufi gurin Walima,, dake bamu fito da wuri ba su Umma har sun tafi, daga mu sai Hajiya Falmata, kiran Aman tayi tace yazo ya kaimu,
Toh da yazo yace mata gashi nan, muka fito zubawa rahilah ido yayi kusan sati biyu da kwanaki amma har ynz gizo take mishi, fitowa yayi ya buÉ—ewa Mamien shi gaba ta zauna mu kuma muka shiga baya, saita madubin motar yayi da kyau, a daidai inda Rahila ta zauna.
Yana tuki yana satar kallonta, garin haka har ta kamashi sunkuyar da kanta tayi ta danki hannuna ina jin yanda jiknta ke rawa,
FaÉ—amin tayi, dama nikam najima da sanin haka, murmushi nayi mata, kawai dan naga dacewarsu.
Koda muka isa muka fita juyowa yayi ya kalleta, fuskarshi a tsume yace.
"Baki iya gaisuwa ba ko."
Duk bakin rahilah sai gata muryanta narawa tace..
"Ina wuni."..
"Bar abinki bana bukata." yace mata da sauri ta fita.
Kallonsu Hajiya falmata tayi, tace.
"Rahila tazo muje rabu dashi yaje can gurin matarshi ai tare suka zo."
Dukda bai faÉ—a ba, amna ts hango bakon yanayi a tare da É—anta, kuma batayi bakin ciki ba, sai ma farin ciki, idan hasashenta ya zama gaskiya,
Taron walimah yayi kyau, inda Umma tayi bayani akan rayuwar aure da ma'aura, musaman yanda aure ya koma a wannan zamanin,
Da tazo magana akan Matar So, kuwa har wani take tayu musu...
MATAR SO SUNANE DA KOWACE KE SON AKIRATA DA SHI
. Babban gishirin Zaman aure Wanda zai kaiki da mallakar zuciyansa tamakar kin wanke kin bashi ne.
1.Hakuri,
2 .juriya,.
3. ladabi da biyayya. Sai kin jure Zaki Iya hakuri Sai Kuma kinada hankuri zakiya may Ladabi da biyayya.
Babban makamin mace agidan miji Kuma sune
ADDUA ADDUA ADDUA DA MIKA LAMARINKI GA ALLAH.
*BABBAN HANYAR MALLAKA KUMA*
1. Iya girki (ba indomie ko spaghetti ba nope
2. Iya sarrafa Shi a shimfida (Iya jima'i) karki/ka zama lusari
3. Iya Magana. Kisan irin kalaman da Zaki dinga furtawa. Iya mu'ala da mutane. Yin adalci kyautata zato da Kuma yin uzuri.
Ta cigaba da cewa.
"A wannan zamanin iyaye muna sakaci da yawa yarinya ta girma har tayi aure baki nusar da ita rayuwar aure da rayuwar da zatayi anan gaba ba, maxan ysnzun basu damu da ki musu, wani abin azo a gani matuƙar zaki riƙe girki iya sarrafa harshe, ya sarafashi a gado, mutunta danginshi maida damuwarshi naki, ki kambama alamarinshi fiye dana kowa,
Karki ce ya cika fushi ko yana da miskilanci a'a ke zaki koya mishi sakewa dake dakuma sauran mutane, Matar fari itace ke fara lalata alamarin namiji duk yanda kika É—aurashi haka zai mike, sannan akwai kura kuran damuke aikatawa, rashin yin kwalliya a gidajenmu sai zamu fita unguwa, zan muku misali dani kaina, Hasinah banda wannan yadin hijab dake jikina wanda duk inda zanje dashi nake fita, toh bana iya sakewa ko jagira nayi nafita dashi toh waye zanwa a waje bayan ina da wanda ya ajiyeni namishi, wannan É—abi'ar tasamu mazauni a cikin zukatar Yarana baki É—aya, idan mace takai mace kuma ta amsa mace babu malamar da zata zauna da ita tace mata ga yanda zatabi da namiji, sabida rayuwarshi kamar na É—an shekara ukune, da zaran ya tada rigimar shi, sai ki duba dabi'ar karamin yaro ki gani, da zaran ya fara kuka zan faÉ—i a kasa yayita shureshure, a lokacin zai baki haushi kaman ki jibgeshi amma idan kika tuna da, cewa kukanshi kara miki zafin kai zaiyi, niman alewa ko wani abu zaki fara dan kurabu lafiya,
Toh namiji ma haka shi bazai faÉ—i ba, amma zai koma gefe yayita huci idan kina da wayo, a lokacin sai ki saukar da kai ki bashi hakuri, idan kika ga yaki sa shi a gaba kita rarrashinsa, wanda idan kinga zaki iya saka mishi fitinanne kuka shi akawa laifin tuni zai manta da wani rigima ya sauko, toh a lokacin sai kiyi amfani da damar haka ki bashi hakuri dan zai damu shi akawa laifi ke kuma kike kuka, Mata muna da matsala a rayuwarmu sosai bazamu iya rarrashin miji ba amna zamu iya rarrashin mai saida É—an kunne dan yayi mana sauki,, haba mata ina hikimar tamu take ina kwarewar tamu take, tunda Asiyah ta iya bawa fir'auna shawara ya É—auka waye ne mijin naki da bazai É—auka ba,
Ummu Salma an karɓo daga gare a hadisin da buhari da musulin suka rawaito.
Tace manzon Allah yana zama yayi shawari dasu, akan alamuran addini ko, kuma wani yaki, indai manzon Allah zaiyi shawara da matarshi ke wacece da bazaki bawa mijinki lokacinki ba, ina kira gareku mata yan boko karki cr aiki ya hanaki kula da miji, zakiyi kuka nan gaba idan ya auro undergrad, kina ji kina gani zai, mai dake gefe ya saka wancar a gabanshi idan bai yi haka ba toh yar aikin gidanki da kika bar mata gidan ita zai aura, idan mai tunani da tsoron Allah kenan idan kuma aka rasa haka, kina ji kina gani zai na bin yar aikinki suna masha'arsu, ko kuma yaje waje nima, wallahi muji tsoron Allah, wai tsabar rashin daraja a gurin mace mijinta zai raba gurin kwanciya da ita, sabida tanq wari da hamami, wai nikam mi kuke shirin zamane matan arewa, tun a gida zaki koya mata gyaran jiki girki tareraya, iya magana, sabida sha'anin rayuwa baki san inda xata zauna ba, amna ina sai dai ki koya mata shan maganin mata, can yayi kyau amma rayuwarta ba kyau, kwanakin baya naje kasuwar ganye sayar wani ganye da ake amfani dashi gurin taimakawa yaro sabida kurga, sai naga wasu yan mata guda biyu É—aya take cewa.
"Ita tagaji dashan maganin mata, dan mijinta baya wani sonta sabida bata iya girki ba, inda take samun saukinshi sai gurin jima'i, Ya ilahi wai sabida mi bazamu koya musu girki ba, sai na kasa hakuri na mata magana harna gabatar mata kaina, take kunya ya kamata janta gefe nayi muka tattauna, nasata ta roki mijinta ya sakata a islamiyana, da kuma ajin Hajiya Falmata, na koyar da girki da gyaran jiki, hmm yau sai ga yarinyar da mijinta kafin nazo É—in nak ta biya min Umrah, tana kuka tace.
"Malama a'a ke ba malama bace ke uwata ce kin bani farin ciki wanda uwar da ta haifeni bata bani ba, malama Mama, ga takardun zuwa umra na baki, zamu je ofishin Alhazai dake a karasa miki aikinki"
Na rasa mi zancewa yarinyar, bawai dan bantaɓa zuwa ɗakin Allah bane a'a sai dan gani nayi ɗan abu kalilan ya janyo min alkhairi, sai nakira mai gidan na faɗa mishi yace jeki na baki izini, Iyaye wallahi bama kyautawa itace tun yana ɗanye ake ɗan kwarashi, anan zan tsayq Amarya zakiya idan gidanki ya lalace babu ruwan Hajiya Iyami, da Hajiya Falmata da ni Hasinah sabida kina cikin ɗaliban Da'awa, idan gidanki yayi kyau abin alfaharinmu ne.
Da haka nake miki nasiha ki gyara rayuwar aurenki kija mijinki da danginshi a jiki wani sabon salo wai kuna kiran iyayen miji da ulcer ko hawan jini, a'a kuskure ne, ke zaki rushe dangantsrku ke zaki gini, ina da suruka, naki na saka ido akanta da mijinta, ina da yara mata baxan so nimaa cutar min dasu ba, akan Yan ukuna zan kwaɓe hijab da rigar malamta na gurzawa surukina rashin kirki, dan ni nasan abinda na bashi, idan yace min bata da kunya shi xan fara tuhumq kafin na tuhumeta, sabida karfe ɗaya baya amo sai da wani a kusa da shi,"
Daga nan ta,rufe da Addu'a, daɗin abinda tayi sai shi ana ta,tururuwan zama a kusada mu, kafin atashi mun zama celebritys.😂
Haka muka dawo daga gurin, nan umma tace zata koma kirikiri nace zan bita, nan suma rahila suka ce zasu bita, ai nan hajiya falmata tace.
"Yan uku ai zama zakuyi sai jibi zan mai daku."
A gaban mutane bai hanani saka kuka ba, tsakanina da Allah, haka kawai, za'a barmu a bakon guri Mama kilishi da tun dawowarmu take bina da ido murmushi tayi kafin tace.
"Malama anya Yan ukunku zasu zauna a gidajensu kuwa nan da kaduna suna kuka kaman yara, koda yake ai autotine."
"Eh hajiya Rukayya haka nake fama dasu ko gidan yayunsu basa zuwa hutu, idan basa gurina toh suna gurin Malama Atika, gwara ni ina gurxa musu faÉ—a, daga malam har malama babu ruwansu da faÉ—a, toh Hajiya ga Amanar yan ukuna, don Allah jibi su dawo da wuri sabida akwai islsmiyan safe kuma sune malaman."
Tana gama faÉ—ar haka, ta mike haka muma muka mike, har gurin motar da zai maida ita gida muka je, muna share kwalla tsabar sakalci, ko irin ta kallemu dan matukar ta kallemu zamu iya karya mata zuciya, haka ta suka tafi muna, kallo sai kuka dariya Rahama tayi ta mana, tace.
"Kutt wallahi kun cika shagwaɓa, ina zaria ina kaduna, da kuke kuka."
Haka hajiya falmata tasamu a gaba muka koma cikin gida, a É—akin yan matan duk mun taru mun cure, dakyar sukayi ta janmu har muka sake jikinmu....
.......
Da dare, ana ta shirin arabiya night amma banda mu, sabida dukkanmu muna jin kewar gida dakyar muka shirya da faÉ—ar da hajiya Falmata tayi mana sannan ta É—aura mana da rarrashi, Rahma tayi mana kwalliya dake ta iya, muka yafa abayarmu, su rahmah sun rigamu fita. Duk mutane sun tafi jin muryan Hajiya falmata yasa muka leka É—akin da take, muka ce.
"Mun shirya Hajiya."
"Toh kuje Yayanku na waje ina zuwa." tace mana,
Muns fita Mahaifiyar Ahmad tace.
"Nifa zan zo kaduna, cikin sati me zuwa, duk yanda kikayi da ita ki faÉ—a min, babu wanda zaiki haÉ—s zuri'a da Malama Hasina, kiga irin shakuwar dake tsakaninta ds yaranta ki dube yaran mana da sauran yan matan ko iya kallonka basayi, tsabar tarbiya da Addini ya shige su."
"Toh ke hajiya firdausi, Ahmad ya nuna miki yana da bukatar aurene?" Inji Hajiya Iyami,
Dariya tayi sannan tace.
"Aini ce nake hanashi yanzun kuma nice zan sashi."
Haka sukayitq tattaunawarsu....
***
Muna fitowa muka sameshi sanye da jallaɓiya har da hirami, dake ango duk abokinsune, kafarshi ɗaya na ciki ɗaya na waje, ɗago kai yayi ya kallemu, sannnan ya janye idanunshi yace.
"Maryam Sajida keda Husaina kushiga baya Hassana ta shigo gaba."
Fuska yayi kaman bashi ba, shiga baya mukayi nida Rahimah Rahilah taja kafa zuwa gaban motar ta zauna, shiru motar yayi can ya juya ya kalleta a sace sannan yace.
"Mi Æ´asa kika saka turare?"
D'ago kanta tayi kaman zata fasa ihu, sunkuyar da kanta tayi bata ce mishi kome ba, shiru ya biyo tsakaninsu nida Rahimah muna kallon abu, can yace.
"Ba tambayarki nayi ba? Ko kinfi son zuwa cikin maza kina kamshi, karshe duk inda kika ratsa duk wanda yaji kamshi alhakina kanki."
Cikin rawan murya tace.
"Wallahi an hanamu sakawa a gida kuma ka tamvayi su Maryam Sajida humra kaÉ—ai muka shafa ko Rahimah."
Kukan da batayi ba sai gashi mu munayi, É—aga wayarshi yayi yace.
"Mamie don Allah ki fito haka, kin haÉ—ani da wasu babes sai kuka suke min, ni bazan iya ba."
Yana gama wayar ya kashe ciro tissue yayi ya mika mata ita kuma ta bamu, muna cikin haka Mamienshi tazo matsa mata mukayi ta zauna tace.
"Har ynz baku daina kukan ba?" shiru mukayi, ya tadda mota muna cikin tafiya yace.
"Mamie nawa kike saida Miski me kyau."
Satar kallon rahilah yayi wacce ta firgita, sai yanzun ta tuna da ta É—iga a ruwanka tayi dashi, kallonshi tayi shi ma ita ya kalla ya sake mata murmushi, irin kin zata bansan turaren bane,
"Hmm waye zaka sayawa kasan hawa biyune akwai manyan kwallaba akwai kananun kwalla, sannan kalla biyu ne, akwai fake akwai original original É—in ya kai, 200k kwalin kananun kwalin ba, babba kuma ya kai 450k, sai mai tsadar kwalin baya wucce 50k xuwa sama shine ake saida ko wani kwaya É—aya 1k,"
"Mamie babu ragine, yaronki bayi da kuÉ—i fa," ya faÉ—a mata haka, dariya tayi sannan tace.
"Waima dan kaine zan dayar maka da tsada, idan wani ne da araha zan saya masa."
Shuwa ya juya mata, suka karasa maganar, suna isa gurin muka fita saka key yayi a gurin motar Rahilah, yana binta da wani irin kallo a hankali ya kai hannunshi zai buɗe, mata kofar ita kuma ta zata taɓata zaiyi aikuwa ta rufe idanunta gam, jikinta na rawa, dake akwai wadatacciyar haske wuta a gurin wayar shi ya ciro yayita ɗaukarta hoto, idanunta na rufe, buɗe kofar yayi yace.
"Kee barmin motana, kin wani rufe ido kamar nace zan miki wani abu wato ga dodo ko?"
Da sauri ta buÉ—e motar tayi ta inda taga munbi fita yayi yabi bayanta, after ya rufe motarshi, ganin irin saurin da take yasa shi kiranta.
"Keee Raheeelah."
Cak ta tsaya tare da dafe goshinta, yana isowa gurinta ya,zabga mata harara yace.
"Ina zaki haka? Kina tafi ba kintsi maza sai kallonki suke."
Juyawa tayi taga ta ina mazan suke, aikuwa ya cika fam yace.
"Karya nayi miki ko?"
Shiru tayi suka jera tare har cikin hall É—in, take kallo ya koma kansu, kawota yayi har seatÉ—inmu...
"Ikon Allah Falmata kiga wani haÉ—in Allha, wallahi sun dace da Aman, za'a iya kiransu da ma'auratan shekara, kuma zai mori mace gata É—anya ga kuruciya,"
"Kaiii Yabi har yanzun kina nan da Halinki," Inji wata a gurin, sai Murmushi Mamien shi take dokawa,
****
"Shegis ina kasamo É—anyan haka jagwab, gaskiya mutumin ka kawo wuta." Inji Ahmad,
Mai nasara na gefensu bai É—ago ba balle yasan da wa suke,
"Hmmm! Ahmad kenan, dakyar Allah ya sake haÉ—amu da ita sati biyu da suka wucce sunzo gidanmu ni kuma naje, anan na tsnci dami akala, kuma hmm nasan zan durza amarci dan i can't wait, nasoma ji wai bata gama scndry ba, su bani ita zata gama a hannuna, kaii idan taji kayan aiki tuni zata mance.."
D'ago kanshi yayi cike da mamaki yasan Aman bai da irin wannan surutu.
"Hmm da fatan ba under 18 bace, dan naji yanda kake bayanin nan..."
"17+ ne, akwai matsala da haka ne, ?" ya jefawa mai nasara tambaya,
"Haba da matsala mana kaje ka nemi 21+ zaifi maka ina zaka kai kayan reno, kuma wallahi lalata mata kuruciya zakayi dan na lura babu so sha'awace ke damunka."
"Dakata malam wallahi ban ji sha'awarta ba, sau É—aya na kalleta na mutu akanta, a cikin sati biyu, jal idan sha'awa nake ji ina da mata fa, kawai ko kai kasami É—aya cikin yaran zaka fahimci me nake nufi yaran sun sha madaran tarbiya fiye da kima, wallahi duk damuwata da hindu bana jin sha'awar kusantar wata mace bayan ita sabida nasan itace halalina, wanca yarinyar da aure nake bukatarta."
"Hmmm! Tabawa Yarka Huda shekaru huÉ—u da watanin knn shine zaka shiga dan niman janyowa kai reni."
Da fashi Ahmad yayi cikin nutsuwa yace.
"Ina tayaka murna, nima Allah ya amsa min Addu'ata ko kamar hudan nasamu, na huta da wulakancin matanmu."
[4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
     *MATAR SO*
         🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
 _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_
*BOOK ONE👈*
*Page.8*
   "Amin Ahmad, rabu da ɗan iska yaje yayita fama da guzumayenshi kai ba sa'ar Huda ba, ko Sa'ar Samee ne i don't care tunda mace ce, kuma zata ɗauki lalurata da damuwata ai da sauki ko ɗaura min mai shekaru 21+ akayi a kafa finciketa zanyi na kara gaba."
    Aman ya faɗa musu a fusace,
        Shiru Mai Nasara yanda yaga Aman ya ɗauka da zafin nan, shi kuma baya son tsawaita magana, sai ya kyalesu ya cigaba da abinda ke gabanshi ta waya.
   ........
   "Hindu baki ga mijinki ya shigo da yar malaman nan bane, kin zauna kin buɗe baki da hanci kina kallon mutane, lallai fa dani ce Ahmad yayi wannan gigin haukar da tuni na hautsina taron nan." Inji Hafsat,
    "Hmm kyaleni da bakin ciki zan sami yarinyar naci Uwarta babu abinda ya dameni," haka hafsat ta cigaba da zugata,
     .......
  Wayar hannun Rahilah ne ya kama haske tasaka a kunne amma sabida sautin, wakar da aka saka ya hanata ji mikewa tayi tace.
"Maryam Sajida bari nayi picking call, yanzun zan dawo."
   Da sauri tafita sabida an sake kiranta a karo na biyu, yanda take tafiyar Ahmad ya kalla cike da bakin ciki dan gani yake idanun sauran mazan akanta yake, jiknshi na tsuma ya tashi yabi bayanta.
        Taɓa Hindu Hafsat tayi tace.
"Kinga ni, ko kinga abinda nake faÉ—a mishi har ya kirata kije kice ubanta shegiyar yarinya sai kace aljana."
    Fita hindu tayi itama ranta a ɓace, tabi bayansu.
 .......
  Lokacin da Rahilah tafita kiran Yaya Hayat ne, ɗauka tayi cikin dariya.
"Kaiii Bro irin wannan kiran haka. Ko Aunty ta juye mata yan biyu."
    "Auta ina wasa dake, dama na shiga gida ɗazun aka ce min kuna zaria biki shine nace bari na kiraku ina sauran yan uwan naki." Inji Hayat,
    "Eh wallahi Yaya suna cikin hall, nima sabida wayarka na fito, amma ynx zan koma,"
   "Toh ku kula da kanku sai kun dawo ko."
   Sallamah sukayi da juna, sannan ta juya zata, Wani matashi ta gani a bayanta sai murmushi yake dokawa, "Princess har kin gama da Bro ɗinmu, kinsan da za'ayi gasar kyau dole ma kicinye dan haskenki ya dushashe na sauran matan tunda kika shigo nake bin motsinki har da kika fito waya, da fatan Yariman zazzau bai takura gimbiyar zuciyarshi ba."
  Dafe goshi tayi cike da gajiya da surutunshi, raɓa gefenshi tayi zara wucce, yayi masa ya riko hannunta cikin murmushi yace.
"Baki ce min kome ba,kuma..."
   Fincike hannunta tashiga yi.
(Kalubale gareku Yan mata masu zuwa wani event na dare, karki kuskura tsautsayi ya fitar dake toh idan Allah bai kareki ba akwai ɓata gari a waje Allah ya karemu."
       Kokarin fauce hannunta take, yayi saurin rungumeta da ɗayar hannun, cikin tsananin tsoro tace.
"Nikan kyaleni,nace ka rabu dani bana so."
       "Haba baby babu abinda zan miki na shiryawa rayuwarmu tanadi me kyau bazan barki kiyi kuka ba, kawa...."
     "Saketa dan ubanka, tayi maka kama da kananun karuwan da ke bine, dan Ubanka." Inji Aman, yana takowa gurinsu yayinda idanunshi suka birkice da tsabar ɓacin rai koshi bai shirya dadumarta a haka ba, wani ɗan iska ya rungume mishi tanadin shi.
  Kin tsaketa Yaron yayi cikin fitsara ya kai kanshi zai sumbaci wuyarta, zuɓewa yayi a kasa tsabar yasha karfin naushin da Aman ya kai mishi, sakw binshi yayi da kafa duk ta ruɗe rike shi tayi cikin kuka tace.
"Don Allah ka rufa min asiri karka kashe shi."
  Juyawa yayi ya ɗaga hannunshi zai mareta, ganin yanda ta rufe idanunta da kare fuskarta ya sashi sauke hannunshi, ya fincikota yana kallon yaron yanuna mishi yatsa yace.
"Rahilah Matar Aman Mandara ce, duk wanda ya kuskura ya kara zuwa inda take Allah ɓatar dashi zanyi."
    Bari gurin. sukayi, aikuwa sai ga Hindu ganin irin rukon da Aman yayiwa Rahilah gashi sai kuka take, shi bai ma ganta ba, da gudu tazo ta rufe Rahilah da duka,
     Tare da tara musu mutane, tana cewa.
"Shegiya karuwa, dan uwarki taxo tagama tallarku shine bari ki fara akan mijina da babu ruwanshi, sai na kasheki."
Da karfi ya tureta Aman yayi ya juya da Rahilah, suka koma gurin da ya ajiye motarshi buÉ—ewa yayi ya jefata ciki, yace.
"Duk abinda ya faru kece sila, gobe zan mai daku gidanku tunda har kin fara haÉ—a crushe wa kanki."
Rufe kofar yayi ya kunna mata Ac, ya juya.
"Aman baka isa ba wallahi sai na lalata rayuwar yarinyar can dan Ubanta, kaima munafiki ananamimi kaje kaja yar mutane kazaka lalata ko mi zaka samu a jikinta waw..." Marin da baiwa Rahilah ba shi ya sakewa hindu cikn masifa tace.
"Ko kasheni zakayi sai na faÉ—a, karuwarka ce ai yarinyar wa yasani ko Uwarkac....."
   Baisan lokacin da ya rufeta da wani irin bugu ba, a cikin mota kuma Rahilah na bubuga mota.
   Dakw gurin parking ɗin babu mutane dukar tsiya yayi mata ya tsallakata ya wucce, bai taɓa dukar ko kanwarshi ba, amma hindu tasahi ya daketa dukar da zaiwa katon namiji, ciki hall ɗin ya shiga ta mike dan jaraba, ta biyo shi,
  Mu kuma a ciki ganin rahila bata dawo ba hankalinmu ya tashi muka nufi gurin Maminshi hankalinmu a tashe muka faɗa mata Rahilah tunda tafita bata dawo ba,
  Mikewa tayi, muka shiga nimanta a hall ɗin sai gashi ya shigo ganinshi ranshi a ɓace yasa tace.
"Aman ina rahila?"
 Â
  Cikin harshen shuwa yace..
"Tana mota, kanta na ciwo."
    "Karya kake munafiki, an gungumi, dan Ubanka tsinane la'ananen zuwa yayi ya kwanta da yar mutane itama dake karuwa ce, uwarsu ta gama wa'azin karya, gefe guda ta turo su karuwanci idan nai miki karya kije tana motarshi." Inji Hindu.
       Juyawa Aman yayi zai rufeta da duka Ahmad ya rike shi, shi cikin konar rai Mamie ta tsinke shi da mari ba adadi, dole sautin dake hall ɗin ya tsaya cak sai karan marirrukan da Mamie ke zabga mishi, zuba gwiwawenshi yayi kasa kuma bata fasa marinshi ba, sai da Hajiya Yabi ta rike hannunta, tace.
"Haba don Allah, Falmata me yayi zafi haka," jikinta na rawa tace.
"Ahmad ko Mai Nasara waninku yazo ya maidamu zaria,"
    Take gurin bikin ya ruɗe da tashin hankali,gaba mai nasara yayi zuciyarshi na zafi,
Ahmad ya É—ago Aman, wanda jikinshi ya gama mutuwa, mika mishi keyn motarshi yayi, cikin wani irin fitar numfashi yace.
"Yarinyar tana cikin motana, ka kaisu gida."
      Sakamu a gaba tayi muka fita muna kuka, sabida tozartamu da mahaifiyarmu, muna fita mai Nasara ya kawo motarshi, juyawa Mamie tayi cikin ɓacin rai tace.
"Ina ya kai musu yar mutane."
  "Mamie bari na kawota," inji Ahmad, bin bayanshi mukayi ya isa gurin motarshi ya buɗe ɗago kanta tayi cikin kuka, ganin mu yasa tafito da sauri ta zuɓe a jikinmu tace.
"Ku kaini Ummana bazan kara kwana anan ba, zata kasheni."
 Riko hannunta Mamienshi tayi ta janyota jiknta tace.
"Muje yau zaku kwana a jikin Ummanku."
    "Don Allah girman shi da isar mulkinshi ki bari gobe ku koma. Gida, Hajiya Falmata na haɗaki da mahaliccinki"
    "Kin min dabaibayi Iyami, Kaman Aman bai san yanda zai iya da gidanshi ba, sai matarshi ta tozartani a bainar mutane, kinsan yaran nan basa iya rabuwa da iyayensu nasa Mahaifiyarsu ta barmin su, shine zata lalata musu suna, Wallahi tallahi billahi azim gobe da Auren Rahilah Aman zan wuni, idan banyi haka ba, toh Usman Kyari da Kubra Goni, shegiyata sukayi, batace karuwai bane, ni sai nasa rahilah zama karuwar a gidan Aman yanda ko ita sai yayi mata kallon doki."
      Cike da tashin hankali Aman ya faɗa cikin motarshi zai tadda, amma Ahmad ya dakatar dashi fitar dashi yayi daga gabar motar ya mai dashi baya, shi kuma yaja motar suka can gidan bakin Mai Nasara Ahmad ya kai Aman,
    Tsabar tashin hankali da zaran yace zai yi magana, sai ya makale dan dole ya kwanta kashin na masa mugun ciwo,
      ......
  "Wallahi kinyi asara Hindu, wannan wani irin bala'ine haka zaki zo ki rusawa mutane taron da suke, jinki abinda kikayi zai hanashi kara aurene banza shashasha, a wannan zamanin wake kishin jahilci,"
  Inji Fareeda,
  "Kyaleta Hindu kinsan ita anshata ta warke, kuma wallahi duk wannan abotar da suke da mijinku yasa Aman tunanin Aure ni Ahmad ya isa yace zai fara wannan haukarne tuni ban takawa kowa birki ba, keni har mahaifiyarshi zan iya shiga tsakaninsu dan karta kawo min shamaki da mijina."
      "Lallai kuwa Hafsat sai ki ɗaura ɗan mara, sosai."
   Inji Fareeda.
   ****
  Tunda muka koma gidan bikin muka cure guri guda, muna kuka duk aka rasa wanda zai rarrashimu, haka muka kusan kwana muna kuka goshin asuba bacci yayi gaba damu, ina tsakiyarsu Rahilah, mun sarkefe hannun juna.
   Karfe shida na safe, Mamien tashigo tasamemu a cure, tausayinmu ya cika mata,zuciya buga pillow tayi muka farka da kyar, juyar da kanta tayi cikin damuwa Tace.
"Takwas nake son mushiga kaduna, kutashi."
  Mik'ewa mukaya Nice na fara shiga nayi wanka alola na fito, sai Rahimah sannan Rahilah abin karyawa aka kawo mana sama sama, muka ci, sannan muka fito ana ganinmu aka fara kuskus sai duk muka tsargu da kanmu, ɗakin muka koma ina jin wata nacewa.
"Bakarce fa, akace yayi sex da ita ba faran ba."
   "A'a ita ɗaya dogowar matar tace fa, aisu daga bayane suka ankara bata nan, namiji shege amma ai kinsan shi iyayenshi manyan ne maganar zata ɓoya,tund.."
     Ran Mamie ne ke kara ɓaci ta kallesu sannan ta shiga ɗakin ta fito da Rahilah ta tura musu gabansu cikin ɓacin rai tace.
"Wallahi ban taɓa zina ba, haka Mahaifin Aman itama yarinyar iyayenta tsarkakkakune masu kima, shine kuke jifanta da kalmar zina, ina shaidarku, ina tabbacinku budurwa wacce bata taɓa sanin namiji ba, ana ganota ta hanya mai sauki ku duba min ita idan Aman ya lalata musu yar mutane, budurwan da tasan namiji kuwa ana gane haka ne ta hanyar buɗewar mazauninta,kee Rahilah cire hijab ɗin jikinki su tabbatar, kaiiii koda Aman yasamu damar kusantarta toh zanyi bakin ciki amma na yarda da kaddara kuma ashirye muke mu nima mishi aurenta, ku matane iyayen kuma, Allah ya gwada muku kwantankwancin abinda kuka jefi bayin Allah dashi."
  Kamo hannun rahilah tayi wacce take kuka kaman ranta zai fita, tasanya mata hijab ɗinta muka bar gidan, gaskiya rayuka sun ɓaci sosai, muna cikin mota sai share kwalla muke, ita kuma rahilah kuka take sosai har muka shigo kaduna, kaitsaye gidanmu ta wucce,
  Tasamu malam bai fita ba, tunda muka shiga gidan muka sami Yan uwanmu a gidan ɗakin Umma muka shige, itama Mamie ta shiga ɗakin Mama.
   Â
 Gaisawa sukayi cike da mutunta juna, sannan ta basu hakuri da abinda ya faru,
       Dr Mohmud Mandara ne yazo suka tattauna tare da bada sadaki.
    A cikin mutuntaka aka tsayida kome sai an sako jumma'ah.
          Godiya Mamie tayi sosai sannan tabar gidan.
     Â
   Ina zaune kan rahima na cinyata Rahilah na kwance akan jikinta, Umma ta shigo mikewa mukayi cike da tsoro muka ja baya,
        Zama tayi ta mikawa Rahilah Zuma dafaffe me ɗauke da dabino, a cikin wani bowl na tangaran tace.
"Ina son a cinye min sannan, a shanye min zumar."
      "Hmm naji abinda ya faru, da nasan haka zai faru da ban barku a gurin ba, amma kaddara ta riga fata,"
      "Rahilah zaki shiga wata rayuwa ce mai ɗauke da abin mamaki da alajabi, zaki ganshi tankar wata tafiya ce da bata da iyaka, Rahilah rayuwace wacce bata da farko balle karshe, yakine a gabanki mara makami, amma idan kika so zaki ya sayan makamanki ki shiga dasu, sabida baki san mi zaki tarda a inda zaki jeba, dan tafiya ce mai cike da tsire gashi dajine mai cike da kayoyi,
     A tafiyarki da zakiyi akwai bukatar guziri, wanda zaki nemi hakuri,juriya, biyayya, ladabi, amana, gaskiya, Iya magana, girki, tsafta, uzuri, da yafiya,fahimtar juna..... Idan kika duba kalamar yakin dake gabanki wancar bayanin yake bukata, haka idan kika duba kalamar daji me cike da kayoyi wancan jawabi yake bukata, Rahilah bansan waye Aman ba, amma ke zaki fini saninshi sai kinyi hakuri da halayarshi dan ba kabir bane ko Yayanku Hayat, ba kuma malam bane da zaki ce kinsan halinshi kece zaki san meyake bukata, miye baya bukata wani abinci yafi so, wani irin rayuwar aure yake so dake, shi yana da hakuri ko ma faɗacine, Rahilah, Rahimah, Maryam,ina faɗa muku ne, dan ya amfaneku badan raɗin kowa ba, ni baxan muku, show glass na kayan mata ba, dan bazai baku namiji a hanunku ba, idan kuka maida alamarinku ga Allah shine yake rike da zuciyar mijinku, kuma shine yake tallafe da al'amuranku, bazance rayuwar aure nada daɗi ba, amma nasan wuyarshi sabida ɗaɗinshi kalilane, kuyita addu'a da azkar ku yawaita sallar dare, idan ya barku ku rike axumin nafilla, iyayenshi da danginshi su zama sune, asama da iyayenki karki fifita iyayenki sama da nashi, haka zai kara miki daraja da kima a idanunshi, sai gaɓɓa na musaman, shine jikinki za'a wayi gari ya mallaki duk wani abu naki, a cikin yanayinda koda kiranshi kikayu ko rokonshi, kaiii duk abinda zakiyi kiyi bazai taɓa jinki ba, sabida kudirinshi da hakkin kasancewa dake zai bijiro masa,Maryam, Rahilah, Rahimah wannan ranar idan yazo ku kira kowa dan su taimakeku bazasu iya taimaka muku ba, sabida nauyi ne da ya rataya akanki ki sauke kuma zaki sauke shi, da zaran haka ya faru toh kin fita sahun yara kinshiga kwaryam Manyan, duk abinda muka sani kunsani, koda wasa karki bari mijinki ya gano kazantarki ko wani nakasu a jikinki, zan baku misali akanmu kun taɓa ganin Malam yace wani abu mara kyau akanmu,"
  Girgiza kai mukayi, cikin kuka, tace.
"Yawwa sabida, mun yarda da kanmu karku bari mazajenku su gano illarku, a fagen girki da tsafta nasan renonane ku, a fagen hakuri da juriya renon Mamanku ce, sai iya magana wanda nasan wannan renon malam ne, kuma Alhamdulillah ta kowani fuska bamu da aufi akanku, sai da Rahilah kina da kishiya, kuma nasanta nasan halinta bazan ce miki komi akanta ba, ke dakanki zaki gano halinta karki rena mishi mata, naso da sai kon gama karatunki amma Mahaifanshi sun nuna bukatarki zaki karasa a gidan don Allah ki rufa mana asiri ki bawa mara É—a kunya, ki tayamu ganin lafiyar Amarya ya inganta tunda gausiya ta dawo kullum sai Amarya ta shaki Inhelarta, sannan ki ajiye kunyarki washi garin ranar da kika zama Mace dan daga nan zaki mori aurenki, iya abinda zan faÉ—a miki kenan kuma Wallahi naji labarin yarinya tace kasuwar ganye ko wata banzar mata ta kawo mata maganin matq ta saya na rantse da Allah sai na mata shegen duka, idan kina son maganin mata, kiya shema'u magana balle hajiya falmata bazata barki haka ba, naji daÉ—i da kika sameta a surikarki, Rahimah kema an nan za'a zo niman aurenki, saura Uwar masu gida yarana sun mata wayo."
     Tana gama mana nasiha da huɗubar da yasamu cusa kai a cikin cinyoyinmu, tafita kuka Rahilah tayishi ba iyaka, musaman da aka zo ɗaukarta za'a mata wanka da lalle mai haɗi da miski, tana fitowa akasata a gaba sai da tashanye zumar nan, tana kuka tana kome,
      Abin tausayi, sai muka zama kamar wasu kala aure zai rabamu da Rahilah, kukanmu yaki karewa, sai da Umma tazo ta balbalemu da masifa sannan mukayi shiru, karshe sai ga Rahilah tana janmu da hira da wasa da dariya.
      ****
   A zaria kuwa sai da aka dangana da Aman asibiti, sabida jininshi da yayi masifar hawa, a daren suka kai shi, gari na wayewa, ya farka wajen karfe tara nasafe ya gabatar da sallah yana idarwa ya juya ga Ahmad, yace.
"Abokina ka yarda dani wallahi ban aikata abinda hindu ta faÉ—a ba, asalima kwato yarinyar nayi daga mugun hannun, Abokin.."
   "Toh mr romeo, aimunsan da haka, kawai ka rufe mana bakinka ka tashi mu wucce kaduna dan karfe biyu da rabi za'a aura maka jinjirar da kake suma akanta." Inji Mai nasara,
    Mikewa Aman yayi ya naɗe abin sallar Ahmad ya amsa, sannan ya koma bakin gadon ya zauna, ɗago jajayen idanunshi yace.
"Ba auren yarinyar bace mafita, fahimtar Mamie shine mafita, dan nasan halinta akan wannan abun zata iya daina min magana."
  Shigowar likita yasasu sukayi shiru mika musu hannu yayi sukayi musabaha,, yace.
"Mr Mandara ko zaka iya kwanciya a dubaka."
  Kwanciya yayi likitan ya,shiga duba lafiyarshi, ya tabbatar musu da kome lafiya sai dai ya kiyayye ɓacin rai,
    Sannan ya sallamesu, daga nan ko minti ɗaya basu kara ba, sai kaduna, kwantar da kujeran yayi ya lumshe idanunshi, cikin tsananin damuwa yace.
"Dole na rabu da Hindu, dan haka ne mafi alkhairi a gareni."
   "Hmm aikuwa a jaridar Aminiya za'a wallafaka wani yasaki matarshi sabida zai auri jinjira waccw bata fara kirgan dangi ba," Inji mai nasara,
        Juyawa yayi ya kalli Ahmad da yake tuki, sai danne dariyarshi yake, juyawa Aman yayi ya kalle Mai Nasara cikin jin haushi yace.
"Eh gwara ni, jaririya zan aura kai da katara, jakuna a matsayin mata fa, wallahi mai nasara zan danna maka bahagon ashariya, wallahi ka kar kureni yanzun nasa Ahmad ya tsayida motar mu bawa Hammata iska,"
    "Haba ina ba dani zakayi haka ba ka kwantar da hankalinka ka kusan bawa jinjira iska da cinyoyinka." ya faɗa mishi,
   "Ahmad sauke ni naci uban wannan gaye, zai rena min hankali ɗan iska, wanda girman kai da miskilanci ya hanashi gyara gidanshi."
    "Naji ango baby."
    Haka mai nasara yayita kuna Aman har suka isa gidansu Aman, aka sauke shi ko kallon inda suke baiyi ba ya banka kofar motar, yayi gaba abinshi sauke glass Mai nasara yayi yace.
"Sauka lafiya ango jinjira,"
     Cak Aman ya tsaya, a fusace yayi kam motar, ya buɗe inda mai Nasara yake cikin huci da ɓacin rai ya caccumo Mai nasara zuwa waje.
"Dan Ubanka mi kake nufi dani ne."
  Fitowa Ahmad yayi daga motar yana raba tsakaninsu, luuuuuu Aman ya tafi zai faɗi, suka tare shi, cikin tashin hankali Mai Nasara yace.
"Wallahi bana nufinka da kome, asalima zolayarka nake, don Allah ka yafe min, ɓata maka rai da nayi."
  Lumshe idanunshi yayi yana jinsu suka ɗauke shi a kafaɗa har cikn gidansu,, Mamie na falon tana waya da yan uwanta da suka taso tun jiya, dan tun da abin ya faru, taci alwashin aurawa Aman Rahilah, ta kira Babban Yayansu Sale Goni, ta faɗa mishi, dake suma gidansu malamai ne, da asuba ya kirata yace aure fa zai tabbata, insha Allah karta ɗaga hankalinta zasu cigaba da addu'a,
  Yanzun ma da yayarta mace suke magana sun kusan isowa, dan samako sukayi,
    Shigowarsu Ahmad yasa ta yanke kiran ta zuba musu,ido take suka shiga kame kame, dakyar Mai Nasara yace.
"Bashi da lafiyane, jininshi ya hawu sosai, amm..."
"Toh mi yasa baku kai shi gidanshi ba, sai nan."
   Tsagalgalesu tayi sannan tasa mi aikinta ta gyara mishi tsohon ɗakinshi aka sake har su zanin gado, da labule da duk wani abin bukata,, sannan ta kira family dr ɗinsu, tace.
"Ku kaishi tsohon É—akinshi,dake wancan koridon"
     Daukarshi sukayi zuwa ɗakin dake zuba kamshi da sanyi daɗi kamar ya.
       Suna zaune likitan yazo ya duba shi, yasa mishi ruwa da allurai da kuma magunguna.
   Tunda aka samu yayi barci su kuma Ahmad suka tafi gidajensu da niyyar shiryawa zuwa masalaci,
       ****
  Bayan sallar juma'a alummar musaulmin dasukayi sallar juma'a suka shaida Auren Husaina Omer Hayat, tare da Angonta Dr Aman Mohmud Mandara, auren da yazo bazata a cikin unguwarmu dama, yan unguwar suna mana lakabi da bama auren kananun mutane sai manya,
       Tunda aka shigo akace Alhamdulillah, an ɗaura auren Rahilah sai gata tana shirin zuɓewa a kasa, sai da aka tareta wani fitinannen kuka tasaka wanda ya taɓa zuciyar kowa a gidan, mukan ai ba'a cewa kome,
     Shigar da ita Umma tayi ɗakin Mama Amarya wacce itama ta kunshe kanta a ban ɗaki tana kuka. Kwantar dani Umma tayi a bakin gadon mama,
           Buga kofar ban ɗakin Umma tayi, sai gata tafito kanta a sunkuye tana goge kwallarta murmushi Umma tayi tace.
"Gata nan, igiya ukun Aman ya É—auru akanta, nayi iya nawa sai ki kara mata da wanda zaki kara, amma maganar gaskiya karki bari taga kwallarki dan zaki karya mata kwarin gwiwa,,"
   Gyaɗa kai Mama tayi, sannan Umma tafita tsakar gida, inda tasamu ana shigo da kaya cike da mamaki, ganin Yayar Mamie Aman yasa ta sake murmushi tace.
"Hajja Yanah kece a garinmu? Barka da zuwa, ku basu guri su shiga ciki."
     Dariya Hajja Yanah tayi tace.
"Malama Hasina,har yanzun kina nan da halinki na karɓan baki, fa mungode da abun arziki na bamu kyautar na musaman mungode."
       Murmushi Umma tayi, cikin jin daɗi tace.
"Ai bakonka sarkin ka, batun aure kuma karawa zumuncinmu karfine mune da godiya, wanda zai auri Yarka ai ya gama maka komi, a wannan zamanin da mazan suke tsada, mune da godiya bawai dan yaran sun mana yawa ba, sai dan nasan Hajiya falmata zata iya rike mana Rahilah."
      (Da fatan kun fahimci maganar Umma, kalma ɗaya mai kunshe da harshen damo bawai dan yaran sun mana yawa ba, nufinta ba wai muna niman kai da Rahilah bane ko sauran yaran, sai tasan ko babu auratayya Hajiya falmata zata rike Rahilah a matsayin Yarta🔛)
      Â
             Godiya sukayi sannan suka shiga buɗe kaya, ɗaya daga cikin Auntys ɗin Aman tace.
"Ga kayan nan, amma bana lafe bane, kayan da muke na al'adace wanda akewa Uwar amarya da Uban amarya da danginta, bawai mun kawo dan ku biya mu baɓe, ai kun gama biyanmu tunds kuka ɗauki lu'ulu'u kuka bamu ko hka ma ya ishemu fatanmu nan da wata tara cif abin arziki ya sake taramu, dan mici daɗi, yanda take Husaina Allah yasa tana shiga ta juye mana, huɗu duk shekara muzo suna wallahi bazamu ki ba, ai abin daɗine haka."
   Dariya akayi sannan aka musu godiya, tare da abin arziki Umma ta basu.
   Har zasu fita, Kanwar Baban Aman Hajja Qoise tace,
"Mu dai bama bukatar, kayan É—aki idan da gaske É—aya muke, toh mun yafe, Yarmu muke bukata."
     "A'a Hajja ku faɗa mana, inda za'a kai mata, kayanta koda bazatayi amfani dashi ba, itama tayi alfahari da kayan da iyayenta suka mata" Inji Umma,
 Haka suka rabu cikin mutunci da fahimtar juna,
Zama sukayi aka shiga ware kayan, bandir É—in shaddane masu shegen tsada, sai atamfofi suma haka g wasu manyan liffaya,
Abin gwanin burgewa, kowa sai san barka yakewa su Umma da Rahilah.
****
"Wai duk wannan shirin na zuwa É—aurin auren Aman ne, duk wancan munafikine ya koya mishi niman mata, Allah yasa bayi nasara akanka ba Ahmad." Cewar Hafsat da take kallon Ahmad na sanya wata muguwar yadin maza.
(Wayyo mai nasara tara matanka yajanyo ana kirania da munahuki😜)
Ganin yaki kulata yasa ta koma gefe, zuciyarta na raya mata tunda Aman yayi aure tabbas Ahmad na hanya, shima.
Mikewa tayi ta isa bayanshi tana goga mishi kirjinta, juyowa yayi fuskarshi a haÉ—e ya tureta gefe, cikin dakakkiyar murya yace.
"Karki fara tunanin bazanyi aure ba, dan matukar Ummi ta amince min, hmm"
Takalminshi ya zaro ya É—auki tissue ya goge sannan ya zura sahunshi ya fita.
Tunda yafita ta rasa inda ke mata daÉ—i, sai safa da marwa akan auren ahmad tabbas zata kona gidan bashi ba hatta amaryan, sai ta babbakasu sai dai tare a jail.
****
Ana gama aurin Auren Aman suka nufi gidansu, ta kofar baya suka shiga wanda Mamie tasa a buÉ—e sabida abokanshi.
Da sallama suka shiga É—akin, kowa ya nemi guri ya zauna, kallonshi suke daga shi sai dogon wando da kuma singlet, yana rike da kofin shayi.
"Sannun Ango Husaina Allah ya bada zaman lafiya, kaima yabaka lafiya yanda zaka mike da kafarka."
Cewar Mai Nasara,
"Amin, Hmm dama idan kaji sauki akwai tafiya a gabanmu zuwa china, 4weeks xamu iya dawowa mubarka a can, ka karasa mana abubuwanmu." Kallon Ahmad yayi irin baka da hankalim nan, kauda kai yayi ya cigaba da zukar shanyinshi yace.
"Ina bukatar passport É—inta, dan zan tafi da abata ce."
"karya kenan, mu da zamu kasuwanci kace zaka É—auki mace aje da ita sai kace akanta zaka far..."
"Ya isa haka, Yunus bana so kabarni nayi abinda nake so, kai kayi wanda kake so, matata ce fa don Allah ko ban samu mutunci ba, tunda ina sonta katayani mutuntata."
Yana gama faɗar haka ajiye kofin yayi ya ɗauki towel ya shige ban ɗaki, bai fito ba sai da ya ɓata lokacinshi sannan ya fito, shigowa Aman yayi ya ajiye mishi ladar, shadda kala huɗi, farin cikin ya ɗauka yasaka bayan ya gama tsane jikinshi, ya shirya tsaf, bayan ya murza hularshi mai taken minister,.
Cikin gidansu suka shiga nan akayi gaishe gaishe, sannan suka nufi, gidansu Rahilah kallon Mai nasara yayi kafin yace.
"Ina son yan canji a hannuna, sabida shiga gidan biki sai da wani abu."
Mai nasara vai ki ba, ya kaishi banki suka cire kuÉ—i sannan suka nufo gidanmu, inda akewa Rahilah lalle ja, mai zanen fulawa, dake manyane sai gashi sun mata raÉ—a raÉ—a.
Muna ciki aka sheda angwaye sun zo, take gidan aka nutsu, suka shigo har ciki, aka fara gaishe gaishe, rahimah da take waje itace tasami ganinshi, ta window na leka naga ya faÉ—a, fuskarshi tayi fayau, sai murmushi suke dokawa. Juyawa nayi na kalleta yanda idanunta sukayi jajawur nace.
"Rahilah!!"
HaÉ—iye kukanta tayi tace.
"Kin manta ko scndry ban gama ba, balle nasan ciwon kaina"
"Haba Rahilah kefa mahaddaciyar alkur'anine fa, da wasu litattafan addini, mi zai É—aga miki hankali."
"Babu my three." xama nayi a kusada ina jin ana zabga musu godiya sake lekawa nayi nasamu suna rabawa yaran yayunmu kuÉ—ine, ina jin Umma musu ya isa hk, nan sukayi godiya suka tafita.
Bayan sun gama gaisuwar suka fita a kofar gida suka haÉ—u da Yayanmu nan Ahmad ya tambayeshi ko zasu sami kananun hotonta.
Ce musu yayi su jirashi ya shiga cikin gidan sai gashi da hotunan, mika musu yayi godiya sukayi sosai,
Sannan suka shiga motarsu, mikawa, Ahmad yayi hoton sannan yace.
"Gashi nan ku naima mata, visa china, da kuma dubai ko ni ku nema mata na ko ina ma."
Shiru sukayi babu wanda ya kuma kullashi.
.......
Kayanta da aka kaiwa tela tun dawowarmu aka amso dan har ta cire lallen..
Mikewa nayi zan fita, Aunty Shukura, tazo ta fita da ita komawa nayi na zauna, É—akin mama Amarya suka mai ita,sabida É—azun bata iya ce mata kome ba har tasa aka fitar da rahilah.
Tunda ta shiga Yayar Mama ta zuba mata ido, zama tayi kanta a sunkuye cikin hijab.
Mika mata, kofin tea sukayi dakyar ta amsa, ta fara sha, nan suka haÉ—u suka mata nasiha sosai duk abinda ake Mama bata ce kala ba, har suka gama, kanwar Mama ce ta dafata tace.
"Yaya Atika, kisa mata albarka dan anjima balallai bane a kawota."
GyaÉ—a kai Mama tayi sannan tace.
"Allah ya Albarkaci rayuwar aurensu, da zuri'a ta gari ta kuma nutsu a ɗakinta shine alfarman da nake rokonta ,ta rufa mana asiri ta zauna a gidanta lafiya banda kawo kara, ta shanye ɓacin ranta, Allah zai bata madafa, sannan karki zama mai rokon abin hannunshi ki zama mai wadatar zuci da duk wani abinshi, karki zama mai yawan fushi Rahilah na rokeki ki zama daban a cikin Yan uwanki, ki zame mana abin alfahari, sannan ki zama mai yawan godiya ga Ubangiji, haka zai kara miki wadatar zuci, karki duba abinda yayiwa Iyayenshi ki ɗaura shi akan hanyar kyautatawa, yanda zai ji dukduniya idan bake ba, bazai taɓa jin daɗi ba, ki nemi Yardan Allah xaki samu yardan mijinki, ki nutsu ki nemi makamin da zaki masa illa dashi wanda duk runtsin in bake ba babu macen da take gabanshi, don Allah Rahilah karki sauya halinki karki zama mai yawan tona sirrin gidanki, karki zama me yawan faɗan sharrinsa, ki ɓoye sharrinsa ki kambama Alkhairinshi, kinga bani da lafiya karki sani kara damuwa akan wanda nake, idan kika min haka kin min komi a duniya jike Allah ya tsare a rike addu'a da azkar dan shine saiwan zaman gidan miji. Allah yayi miki albarka Husainata."
Kuka rahilah take kaman idanunta zai fita, rarrafawa tayi jikin Mama ta zube cikin kuka take cewa.
"Mamana ki yafe min, duk abinda nayi wanda nasani da wanda ban sani ba, nikam Mamana dole ne sai an kaini ni bana son tafiya na barki."
Rungumeta Mama tayi itama tana zubda kwallah, sabida akwai wani sirrintacoyar shakuwa, a tsakaninsu shiga É—akin mukayi. Ni da Rahimah muka kwanta muna kuka,
..... Bayan sallar isha aka kaita ɗakin Malam, bai ce matq kome ba sabida shima ɓoye damuwarshi yake, kanta na cinyarshi.
Litattafan addu'o'i ya bata, sannan yace.
"Gashi na baki abokan hira amma na manta ban baki abu É—aya ba"
Dube dube ya shiga yi, kafin ya É—ago ya kalleta Yace.
"Rahilah ban gani ba. Kisan mi nake nima."
Girgiza kanta tayi, murmushi ya sake mata tare da shafa kanta yace.
"Hakuri!!! Ashe halittace da take cikin kirajenmu da jininmu,, bazan kuma cewa komi ba amma kiyi hkr da inda zaki shiga Allah ya kara miki Hakuri."
Daga haka aka shiga fita dan motar É—aukar amarya tazo, shaga É—akin Umma tayi tace.
"Malam ka gama ai?"
"Eh Allah yayi musu albarka da rayuwar aure mai albarka sannan ya kauda kanshi"
Sannan ya kauda kanshi, duk cikin Yaran gidanmu munfi shakuwa da malam.
D'aki Umma ta shigo da ita ta sauya mata kaya tare da zuba mata turaruka, sannan ta naÉ—eta da liffaya, ta tattaro duk wani abin amfaninta, ta fito da shi,ina rike da wasu Rahimah ma haka,
Umma rungume da Rahilah ta shiga da ita É—akin Mama fir taki É—aga, karshe Inhelarta ta nima ta shaka, aka fita da Rahilah,
Gaskiya sun kawo mota, ba nawasa ba, motar mai nasara aka sakata, mu kuma muka shiga motar Ahmad, gaba Rahimah ta shiga, Ni da Aunty Hamdiya baya da shukrah,
Tunda ta shiga ya zuba mata ido, sai da taji haushi tace.
"Tafiya zakayi ko kallon halitta."
"Izininki nake nima" kauda kai yayi ya leka yaga an gama shiga motar har da wasu empty.
Sannan suka bi jerin gwano har gidansu Amma wanda ymyake cike da mutane,
Bayan sun isa rike Umma tayi da zasu fita a motar Umma tace.
"Ki nutsu sosai, ki kame kanki karki bari su gano wani makusa a tare dake."
Haka suka fito, inda suka nufi cikin gidan abakin kofa Umma tace.
"Kiyi addu'a sannan ki shiga da kafar dama, dukda ba gidan da zaki zauna bane naki yana g.a.r amma, kishiga da samun nasara."
Kaman yanda Umma tace mata haka tayi, har cikin falon gurin Zama umma ta nema Rahilah ta zauna a kasa, cikin sauri wata ta kawo tuntumun ta É—agata ta zauna akai, cikin raha matar tace.
"Malama, ya kina ganin zata ragewa É—anmu É—umin jikinta, so take ya fara hango wata bayan ita."
Dariya umma tayi, sannan tace.
"Don Allah, Hajja Amna barni ina fama da jikoki ina ni ina fahimtar wasu sirrinku na Yan barno."
Dariya akayi gaisawa akayi kafin Umma tace.
"Hajiya Falmata ga Yarki nan, nakawo miki ita bazan tsawaita magana ba, amma zanji daɗin idan kika ɗauketa kamarsu Khalisat da Sakina, idan tayi kuskure kemai ɗaurata akan hanya ce, ni da atika ba sai munji ba, yarki ce ke zaki koya mata sanki dukda nasan idan mace takai mace, ɗan kowa natane ga Rahilah nan, bamu koya mata shan kayan mata ba, amma mun koya mata biyayya da yanda zatabu mijinta da kuma iyayenshi da danginshi don Allah idan tayi laifi ki sasanta kayanki, mun gode kwarai da gaske mun baku Yar mu bama fatar ku dawo mana da ita, burinmu a fita da gawarta, Eh sabida mun san mutuwa tana kan kowa, amma yarmu ta dawo mana babu aure zai taɓa zuciyarmu, amma idan kace a gidan aurenta ta rasu, wannan wani abin alfaharine.".
"Mungode da sosai insha Allah zamu riketa gam, ita da barin gidan Aman aisai mutuwa dan ni na hango yan uku nan da wata tara, kaiii Falmata wallahi Yarinyar nan ta haihu baki kawota maiduguri ba zaki sha mamakina." Inji Aunty Innalo.
Kanwar Baban Aman ce.
Haka akayi ta barkwace, sai da Umma ta mike rahilah ta É—ago kai cikin tashin hankali tace.
"Umma zan biku, na fasa auren ku mai dani gurin Malam."
Idanun Umma ne yayi jajur, sannan ta ciro rikon da tayi mata, ta mikawa Aunty Innalo,
Wani gigitaciyar kuka Rahilah tasake tana cewa ku mai dani gidanmu bana so.
"Keeeeeeee. keee Rahilah maza haÉ—iye kukanki da maganar banzan da kike gasu Maryam Sajida ai."
Luf tayi a jikin Innalo ta rufe idanunta tana sauke a jiyar zuciya sannan Umma suka fita,É—akin su Sakina aka kaimu, tana rike da Aunty Inna.
A hankali ta zaunar da ita, kifa kanta tayi, da cinyarta,
.......
Bayan wani lokaci aka kawo mana abinci da kayan ciye ciye, ruwa kawai muka kurɓa haka muka kwana muna taya yar uwanmu kuka,
****
Tunda ya dawo yake kwance sai juyi yake dan khalisat ta tura mishi videon kawo Rahilah mikewa yayi ya saka jallaɓiyar shi, gurin ɗaya na dare.
D'akin da aka kaimu ya nufo, buÉ—e kofar yayi ya hangomu cure da juna, itace a tsakiyarmu shiga yayi a hankali cikin hikima da dabara yasa hannunshi ya É—auke abarshi.
Ya fito sabida kuka da ciwon kai da takwanta dashi yasa bataji anyi sama da ita ba.
D'akinshi ya nufa da itayana sake murmushi.......... *Barka da Safiya😂 Duk wanda bai ji daɗi ba ta biyoni da bulala😂*
*Yaseen nasha fura da nono ya kahe min jiki idan naga da hali zuwa dare na muku amma banyi alkawarin ba* ðŸ‘ðŸ‘
[4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
     *MATAR SO*
         🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
 _Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuɗine, idan kika samu an sato toh karki faɗa min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_
*BOOK ONE👈*
*Page...9*
   Murmushi yake dokawa tsabar yaji daɗin satota, sai wani lumshe idanun yake irin Mamie kina can da mijinki nima na ɗauko matata.
   Shimfiɗata yayi a tsakiyar gadonshi ya mike ya zare, jallaɓiyarshi tare da boxers ɗinshi., zama yayi ya shiga cire kayanta inda ya kara karfin Ac ɗinki, zubawa wadatattun kirjinta idanu yayi kaman ya fasa ihu yake ji, zare skirt ɗinta yayi har da undee, ya barta da pant da bra, ɗinta sannan ya laluɓe duvet ya rufa musu sannan ya rungumeta a kirjin, ajiyar zuciya ya sauke tare da zubawa fuskarta ido, ɓalle mahaɗin bra ɗin yayi tare da zare mata, sannan ya shiga shagalinsa sosai ya zake yana aikawa Yar Umma da Mama aika, son rashin.
   Cikin barci take jin bakon yanayi wanda yasata buɗe nauyayyun idanunta, jinta tayi jikin mutum batasan lokacin da tayi firgit ta mike ba, tare da karw kirjinta jikinta na rawa ta juya mishi baya,
       "Rahilaaaaaah mijinkine fa, ni kike kokarin juya min baya. Kinsan tanadin da Allah yayi akan mace..." Â
  Bai kai karshe ba, ta kifa kanta a pillow da ke gefenshi ta fashe da kuka, matsawa yayi har jikinta sannan ya janyota jikinshi ya shiga shafa bayanta har tayi shiru,
     A hankali ya ɗagota, yana kallon fuskarta ta ɗan haske dake gefen gadon, harshenshi yasaka yana lasar kwallar dake zuba a fuskarta, a nutse dan dole ta tsayi da kukan, da kwallar bin fuskarta yake da harshenshi ya kai kunnenta, daga k'amk'ameshi tayi tana fidda wani gwauron numfashi, janye fuskarshi yayi ya juyata idanunta a rufe jikinta na masifar rawa, rumfa yayi mata sannan ya kifa kanshi a kirjinta masu tafiya da imaninshi(lem stop here kafin ace nayi disvirgin wata😂)
       Sosai kirjinta suka ci ubansu, a hannun Aman, kashim miskin da aka mata wanka dashi ya kara masa kwarin gwiwa, duk inda zai kai hannunshi da bakinshi kamshin miski yake cin karo dashi , kuka Rahilah keyi mara sauti tsabar Aman ya wucce saninta, musaman da yasan yake son ɗanɗana kalar zumarta,(🙈) hannunshi yasaka ya kara nimawa kanshi hanya, amma Rahilah tasa mishi karamar ihu tana niman mikewa, mai da ita yayi yasa mata, (Yaren Novel)
    Zaro ido tayi a gigice ta mike ya sake mai da ita, ihu tasaka tace.
"Don Allah ka rufa min, asiri bazan iya."
  Ganin yanda ta firgita, gashi ya ɗibo ruwanshi yana son kashe gobarar da ta taso masa. Gashi taki tsayiwa, dole ya janye daga bakin get ɗin dan har ya samu ta fara shiga, janyota yayi ya rungumeta tana jin (Yaren novel na zungureta) jikinta sai rawa yake, gashi tasa wutar ta kunnu goga mata ya cigaba dayi tana rike dashi, ya taji ya sauke wani ove speed ajiyar zuciya, sannan ya gyara mata kwanciya a kirjinshi yana shafa bayanta, shiru tayi, tana jin wani azaba a kasarta,
        Daga shi har ita babu wanda ya runtsa, ganinta da yake ba kaya shi yake kara mishi wutar fitinarshi, vest ɗinshi ya janyo wanda yake sider bed ya saka mata, har cinyarta ya sauka kirjinta kuwa basu gama rufuwa ba.
   Haka ta cigaba da rungumeta, har aka kira sallah farko, mikewa yayi ya ɗauko skirt ɗinta yasaka mata sannan da under wear ɗinta, pant ɗinta da bra ɗinta ta ɗauka ya saka a kasar pillow sabida suma kamshin miskinta suke,
        Lulluɓa mata laffayarta yayi ya ɗauketa idanunta a rufe tana Jinshi,
      Tun kafin a kira sallah mamie ta tashi suka nufi kitchen ita da yan uwanta suka fara aiki, fitowarta kenan zata kunna wutar falon domin wasu suyi sallah,
    Motsi taji ta juya, mi zata gani Aman ne ɗauke da Rahilah, kauda kanta tayi, tana jinjina karfin rashin kunyarshi da karfin halinshi,
   Cikin harshen shuwa tace mishi.
"Ajiye min ita."
  Cak ya tsaya, ya dire Rahilah a gefenta, sannan tace.
"Kar nasake ganin ka a cikin gidan nan har sai na nimeka."
  "Toh mamie." yace mata, sannan yabar gurin, ita kuwa rahilah kanta a sunkuye kwalla na zuba daga idanunta,
       Kallonta tayi tace.
"Muje É—akina."
  Â
       Haɗe kafarta take son tayi amma zafin da kofar ke mata yasa dole take ɗan waresu a fakaice, tana tafiya a hankali har suka shige ɗakin Mamin.
         Tura kofa tayi ta rufe, sannan tace.
"Zauna anan."
   Zama tayi akan wani cusion mai laushi, tana ɗan karkacewa, (Yaseen da Aman ya faɗa ciki da naga karyan zama akarkace.)
   Wani dogon riga ta ɗauko mai tsagu ta mika mata tace.
"Jeki ban É—aki ki saka sannan kiyi, wanka da alola hmmm wnkar fa na tsarki."
 Da sauri ta shige bayin, murmushi Mamie tayi, tunda tashiga bayi ruwa ta tara ta shiga ciki tayi sitbath, sau biyu sannan tayi wanka sosai da na tsarkin da tasan ya hau kanta, koda tafito sanye da doguwar rigar nan, zani mamie ta bata, sabo gal, super nervo ta ɗaura da hijab tayi sallah, tana idarwa, taga mamie ta fita,
  Kitchen ta shiga ta fitar da Turmeric ɗanyeshi, madaran gari asalin peak, Kanunfari clover, Citta ginja,
   Garin madaran ta dama shi daidai sannan tajuye a tukunya, sai clover ɗinta, ta watsashi haka sai cittarta da turmeric ta kankakere ta bayan ta wanke kafin ta kankare ta juye a cikin tunkuyar,
   Tasa musu wuta kaɗan suk cigaba da nuna, farfesun kayan ciki ta faɗashi ya nuna lugub, sannan ta juye a wani bowl, sai wannan madaran ta juye a jug, ya tacce sannan ta zuba sugar ta haɗa a tire,
  Kallonta Hajja Amna tayi cikin wasan kanwar miji tace.
"Ya Falmata ina zaki kai wannan haÉ—in."
.  Hararanta Mamie tayi tace.
"Fitinanen ɗanki, ya taɓa min y'a."
    Cike da mamaki suka kalleta.
"Toh sai me? Ba an É—aura ba ko so kike ya zubawa zukekiyar buÉ—urwa idanu bayan lafiyanshi lau, gara ki koya mata jarumta dan yarona ba lusari bane."
  Shiru tayi jin sun mata caaa.
  D'akinta ta dawo ta ajiye tray ɗin a gaban Rahilah, buɗe mata bowl ɗin tayi sannan ta bata mika mata mug wanda ta cika da madara ta karɓa a hankali ta fara sha, sai da ta kusan shanyewa Mamie tace.
"Ki ci abincin nayi abinda ya kawoni."
  A hankali ta shanye madaran farfesun ce bata wani ci ba, ta dire bowl ɗin.
"Cire hijab É—inki da zanin."
  Tace mata, haka ta ciresu kunyar mamie ya isheta, cikin basar da abin mamie tace.
"Am not ur mother-inlaw, dan haka my dear ki sake jiki nayi miki abinda ya dace."
           Shafa mata dilke tayi daga cinya zuwa kafarta, daga hannunta zuwa kafarta, dai ta saɓule rigar ta mika mata wani zani, irin roban nan ta shafe mata bayanta, sannan ta ajiye mata tace.
"Maxa ki shafa a jikinki ina zuwa."
  Fita mamie tayi, a gurguje ta shafa akan cikinta zuwa kirjinta, sosai ga boons ɗinta da suke mata zafi.
   Can sai ga Mamie nan, kasko ta kawo da gaushi kaɗan tasaka akan kujera yar tsuguno, sannan ta sake fita ta ɗauko wani kujeran wanda aka buɗe tsakiyarta, saka kaskon da tazo dashi tayi ciki sannan ta zuba turaren wuta, a ciki tasa Rahilah ta zauna akai, bargo ta ɗauko ta rufa mata taja kofar ta rufe.
   Tun tana jin zafin har ta daina jin zafin wutar, a hnkl hayakin yake bin jikinta, yana ratsawa bata tashi a kai ba sai karfe bakwai saura, Mamie ta kaita tayi wanka da wani ruwa da aka zuba turare a ciki, gashinta kuwa lalle aka kwaɓa aka shafa mata a kan tun five na safe, sai da zata shiga wanka ta wanke wani haɗin sabulu Mamie ta bata da sabon soso.
 Â
   Sosai tayi wanka ta dirje jikinta , sannan ta kwanta a cikin ruwan yana bin jikinta idanunta a rufe a hankali ta fara raiyo abinda ya faru daren jiya ita da Aman, murmushi tayi, can ta buɗe idanunta tarrr sabida tuna yaren novel wato ayaba, a fili tace.
"Na shiga uku, dama haka abin yake kutt ashe da wasa a gaba wallahi bazan sake barinshi ya É—auke ni ba, dan nasan wancan Yaren novel É—in ai kasheni zaiyi da ita."
     (Sisters kunji Rahilah fa😂 Yaren novel)
     Sai da mamie ta buga kofar ta fito, kanta a sunkuye mika mata hijab tayi tace.
"Ki kuma É—akinku, su Maryam Sajida na nimanki, Y'ata ki nutsu kiyi tafiya a hankali kar wani ya fahimci wani abu."
  Kamar yanda Mami tace haka rahilah tayi har ɗakinsu, tana shiga yan uwanta suka rufa mata da tambaya gadon ta haye ta shige bargo daga ciki tace.
"Ku kyaleni, Umma ta hanani magana".
   Duk suka haye gadon cike da son jin ina ta kwana. Kuma me Umma ta hanata faɗa,
   "Don Allah miye haka bazaki faɗa mana ba." Inji Rahimah kamar zatayi kuka,
    Rufe fuskatar tayi da pillow sajida tayi wurgi dashi tace.
"Fitsari na tashi yi, na samu baki É—akin ina kika kwana."
       Rufe idanunta tayi, taki magana sai jin muryanshi sukayi yace.
"A gurina ta kwana"
Karsowa yayi sanye da shirt mai dogon hannu, cream colour sai wando baki yayi kyau sosai, sauka sukayi cike da kunya bakin gadon ya zauna, janyota yayi cikin murmushi yace.
"Cutie babu magana ne?"
   Rufe idanunta tayi gam, hura mata iska yayi taki buɗewa kallon kwancicciyar eye lasheta yayi, sumbatar goshinta yayi yace.
"Thank you for the last night."
      Yana gama faɗar haka ya mike zai bar ɗakin can kasa yayi j muryanta tace.
"A dawo lafiya."
  Juyawa yayi yaga ta janyo pillow ta rufe fuskanta.
   Murmushi yayi yace.
"Allah yasa."
   Fita yayi su maryama sajida suka ɗanneta, cikin son kanun labaran.
"Hmmm faÉ—a mana, ya first night É—in yake."
  Inji Rahimah,
    "Nifa barci nake ji, ku yan matan nan idan na faɗa muku, zaku iya lalacewa kawai ku sharw batun amma abin ba'a cewa kome dan naga zahirin Yaren novel."
  Tana gama faɗar haka tajuya musu baya, can barci yayi gaba da ita, suma mikewa sukayi suka gudu gida, sabida Umma ta kirasu idan tasani xata iya saka musu kuka,
   Sau uku mamie na lekowa ɗakin, bata tashi ba.
     ****
 Tunda ya isa gurin aikinsu yake ta doka murmushi, Ahmad ne yace.
"Kaiii Ango, da alamu ka sha gara kenan."
     Lumshe idanunshi yayi a hankali daren jiya ya shiga dawowa mishi, hango surata yake, ji yake kaman yaje ya saceta yayi ɓoye.
   "Baxaka gane bane Ahmad akwai banbanci tsakanin kananu da manya, zan maka fatan samun irinta."
    Tunda suka fara maganar mai nasara ya ɗago ya kallesu daga haka bai kuma ba, dan yasan sai ya iya janyo da baisan yanda zai da ita ba,
  ......
Biyu da rabi, ta farka ta zauna yanzun kan bata jin kome, ban É—aki tashiga tayi alola da wanka tazo ta gabatar da sallah, tana idarwa Mamie na shigowa, ajiye mata abinci khalisat tayi, ta fita zama mamie tayi tace.
"Dauki madaran nan ki fara sha."
  Kofin madaran ta ɗauka ta shanye, abincin mamie ta bata taci a nutse, tana idarwa ta mika mata, fruit wanda aka, aka zuba mishi zuma da madaara.
    Sosai tasha fruit ɗin, sannan mamie ta shiga ban ɗaki ta haɗa mata ruwa tayi wanka wanda aka zuba sinadarin kamshi tana gama ta turata ciki,
  Ta jima tana wanka sannan tafito, mika mata humra tayi ta cigaba da shafawa goga wanan share wanca, tsuguna anan, kafin su gama la'asar tayi alola tasake tayi sallah kafin me kwalliya tazo tayi mata, wani shegen lace aka bata tasaka riga da zani, royal blue, ɗinki buba, yayiwa rahila mugun kyau, ga kwallaiya,
   Karfe biyar aka gama mata, sai gasu Sajida suma sunzo, tare da wasu yan uwansu, Walimah akayi a gidan,
   Sai shida aka watse, shida da rabi su sajida suka bar gidan, inds suka rabu da kuka,
  Karfe takwas Aman ya shigo ya gaida Mamie da yan uwsnta,
   Mikewa yayi ya tafi falon Babanshi, a can suka zauna suka sha hiransu, shigowar Mamie da Rahilah ya ɗauke mishi hankali.
     Tunda tashiga kanta da lulluɓe, ta gaida Abba bata sake ɗago kai ba, nasiha aka musu mai shiga jiki sannan mamie ta maida Rahilah cikin yan uwanta wato ɗakinta sabida Aman😂
       Haka aman ya sato jiki zaui musu kdnapper Rahilah yasamu mamie ta toshe hanyar.
      *****
  A can gidanshi na g,r,a akayiwa Rahilah jere dukda akwai kome cire na gidan akayi aja jera mata nata, suna fitowa, Hindu tace.
  "Sannu karuwai, kunzo kunjera kayan karuwar kanwarkun ce, bayan yagama tsince budurcin tun a waje."7
  Ta zata zasu tayata hauka ne sai taga sunbawa iska ajiyarta haka suka fita suka barta.
   Babu wanda ya faɗawa Iyayensu dubi da halin da Amarya ke ciki.
.........
Washi gari yan maiduguri suka fara shiri, sai ga kayan gara daga gidansu rahila.
   Abin ya burgesu haka mamie ta ware musu nasu suka tafi da shi.
   **** Sosai mamie ke gyara Rahila ciki da waje ta murje tayi kyau, musaman da take shan fruit
     Kwana goma dayin bikin mamie ta koma, islamiya, dama tunda ta koreshi bai sake dawowa ba sai yau daga gurin aiki ya shiga unguwar sayayya yayo mata,
  Murmushine ya kwace masa tunawa da yayi
Cigaban page 9....
    Kishingiɗe yake a falonshi ya saka laptop ɗinshi a gaba, yana buda abubuwan bukatar da zasuyi amfani dashi, a china wayoyi ukune a gabanshi ɗaya ce karama sosai, duk sauran biyun manyane.
       Karamar cikin ce tayi kara ya ɗaga, ya kara a kunne cikin sanyin murya yace.
"Barka da hutawa Alhaji."
    "Yawwa Babana gani a kaduna abin arziki ya kawoni da fatan bazaka watsa mana kasa a ido ba, idan ka sami lokaci kazo gidan da Abokinka aman ya auri yarinya mun gama magana akan sauran Yan matan nida Alhaji Saminu bature Kawun abokinka mun nima muku auren Yan matan kai mun nima maka Maryam Sajida, ita Hassana Rahimah wa Ahmad, nan da wata uku."
   "Hmm" iya abinda ya cewa Alhajinsu knn,
 Yayi jifa da wayar ranshi a ɓace, *Ba dai yan uwan jinjiran da Aman ya aura ba, amma gayen nan anyi ɗan kutm ɗan iskan mutum yajanyo min reno.*
  Abinda mai nasara yake faɗa knn yana nanatawa, karshe kashe laptop ɗin yayi ya mike zuwa ban ɗaki.
     ****
   Tuna baya...
  "A gaskiya Hajiya anci mutuncin yaran nan da mahaifiyarsu, ni dama Bakar nake so mai nasara ya samu ko za'ayi dace ta sauya mana alkiblashi." Inji Mama kilishi.
 Â
       "Naji bakin cikin abinda ya faru, sam yaranmu aure suke ba tare da sunsan matan suka dace ba dasu, kalli tijaran da Yarinyar nan tayi gashi abin ya juye mata ta kare da kishiya."
Â
  Haka suka cigaba da tattaunawa, har Alhajinsu Mai nasara ya shigo nan suka mika mishi bukatarsu na nimawa mai nasara auren maryam sajida,.
  Â
  Zama yayi yasa aka masa bincike akansu sannan ya tafi nimawa mai nasara aurenta yana zuwa sai ga kawun Ahmad wanda Hajiya firdausi ta turoshi nimawa Ahmad auren rahimah an tsaida magana nan da wata uku.
     ****
  Bayan tafiyarsu muka shigo gida zama nayi a kusada Mama Amarya kaina a kafaɗarta nace.
" Mama ku barmu muje gidan two mana,"
     Murmushi Mama tayi cikiɓ kewar Yartata tace.
"Babu ruwana, ai kinji abinda Malam yace."
      Shiru mukayi Rahimah ta kalleni kallon geran kayan niman aure nayi nace.
"Mama auren waza akuma."
      Kai tsaye tace.
"Keda Rahimah."
 Â
  Mikewa mukayi sai ɗakinmu muka zauna, muna jimamin Rahilah ashe namu na tafe.
      ****
   Parking mota Aman yayi ya fito, a hankali sanye yake da london suit, wani dark blue har wani haske yake suit ɗin rigar cikin suit ɗin sky blue, takalmin kafarshi bakine sai a gogon da yake ɗaure a tsintsiyar hannun na arzufane,
     Kwaso kayan yayi ya shige cikin gida, tana zaune a falon ita ɗaya tana cire lallen hannunta ya shigo da sallama, mikewa tayi ta fara kokarin saka hijab ɗinta,
  Sannan ta amsa sallamar tare da cewa.
"Barka da zuwa, Ya Aman."
    Lumshe idanu yayi sakamakon karewa jikinta kallo tana sanye da, doguwar riga na English wear mai dogon hannu, karɓan kayan ta isa gabanshi zatayi ya ajiye a gurin ya rungumeta, tare da sunsunar kamshinta wanda yake tafiya da nutsuwarshi.
  Kanshi ya ɗaura, a kanta yace.
"Barka dai Cutie. Ya kwana biyu ko kiyi kewana, kin barni can inata azabtuwa da kewarki."
     Shiru tayi kanta na kirjinshi, jin sautin bugun zuciyarshi take, a can kasan makoshinsa yace.
"Taimaka min ki cire min wannan kayan nauyin, na gaji sosai."
     Bottums ɗin rigar ta shiga cirewa, dukkansu kanta asunkuye ɗago kanta yayi ya bata karamin sumbata a goshi, sannan ya riko hannunta suka cire nitie ɗinshi zarewa yayi ya ajiye a gefe, sannan ya riketa sosai yana kallon yanda ta rufe idanunta yanda gashin idanunta dana giranta suka kwanta, sai goshinta suma sun kwanta luff, gwani ban sha'awa.
      "Yunwa nake ji," ya faɗa mata a hankali.
       Sake shi tayi, jiknta na tsuma, sabida kwana biyu haka kawai take jin wani feelings sosai musaman idan ta tuna, ranar da ya rutsata sai taji tsigar jikinta na mikewa,
        Abinci ta haɗo mashi, da duk wani abun bukata ta kawo mishii, zama yayi tayi serving ɗinshi tuwon shinkafa miyar eguse, sai farfasun bindin saniya.
    Zubawa cokalin da tasaka mishi yayi ido kafin ya ɗago yace.
"Plss ki bani naci."
  Mikewa tayi ta koma kitchen ta wanko hannunta, zama tayi ta shiga bashi abincin lomar farko ya rike mata hannu da hakorinshi.
    Sakewa yayi ganin wani shu'umin murmushi da tayi mishi, a haka tayita bashi abincin, daga ya rike mata hannu sai ya tsiri tsotsan hannunta, a haka har suka gama ta kwashe kayan zuwa kitchan, wanke hannunta take sonyi amma sai ta tsinci kanta da lashe hannunta itama tare da tsotse hannun.Â
  Rungumeta yayi ta baya, tare da saka kanshi wuyarta a hankali yace.
"Kina son lasar hannunki shine baki faÉ—a min ba, nabar miki."
  Yana maganar tare da goga mata hancinsa a wuyarta, rike hannunshi tayi gam sabida sakonshi dake shiga jikinta, juyata yayi ya haɗe bakinsu yayi ya shiga bata wasu irin kiss, wanda masu matukar shiga jiki.
           Zare hajib ɗin yayi ya wurga kasa, a hankali yayi sama da ita, sai ɗakinta ya direta a gado runtsa idanunta tayi, ɓalle shirt ɗin rigarshi yayi ya rufa mata, sosai yake juyata son ranshi,
    Shiru tayi tana rike da kanshi da yake wuyarta, duk tafita hayacinta sabida maganin da Mamie take bata ya gama bin jiknta sosai, wani irin yanayi take ji, mara misaltuwa dakyar take jan numfashi tare da rumgumeshi.
  Jin karan get yasashi mikewa da sauri ya fita ya gyara kayanshi kafin mamie tashigo, zama yayi kaman maraya har mamie tashigo kallonshi tayi tsaf ta hango rashin gaskiyarsaa kitchen ta nufa taga Hijab ɗin Rahilah a kasa.
  Fitowa tayi ta zabga mishi harara sannan tace.
"Bana ce sai na nime ka ba,"
       "Eh mamie na kawo mata wayartane." ɗaukar jakar yayi a ajiye sannan ya saka takalminshi yace.
"Sai anjima."
"Malam kuÉ—in turarena"
  Juyawa yayi yace.
"Ai tuntuni na turo miki."
   Fita yayi yana murmushin saura kwana huɗu yayi kidnafi(😹)
  Â
      ****
  Kusan kwana uku kenan tunda aka kawo tambayarmu da sadaki babu wanda yazo a ɓangare maneman. Duk mun addabi kanmu da tsoro da fargaba, kullum Nasiha Mama ke mana, domin Umma tace tayi mana bata da lokacin mana wani abu,
   Gashi wani tsirfa ada ke mana nasamu lalle,yana gogewa zamuyu wani.
         .......
   Zaune yake shidasu Aman yana son faɗa musu amma yasan dariya sasu mishi wayar Ahmad ne tayi kara, ya ɗauka, sabida ganin First lady.
   Â
  Gaisawa sukayi da umminshi sannan yayi shiru sai murmushi yake dokawa, kallon Aman yayi godiya ya shiga zuba mata sannan ya katse kiran.
     Cikin wani irin murmushi yace.
"Kaiii mutumina, ashe mun kusan zama ango, kaji an nima min auren kanwar matanka."
 Tsume fuska mai nasara yayi dan kar ahmad sakoshi cikin zance dariya Aman yayi yace.
"Ina passport É—in matata, tunda tafiyar ta amjima ce, gara na rike abuna a hannuna. Kafin nasatota."
    Murmushi ahmad yayi sannan yace.
"Ai bani É—aya bane har da Mai nasara aka nimawa maryam."
Mikewa yayi a fusace zai bar gurin Aman ya É—aga murya yace.
"Ango jaririya har zaka tafine Allah ya nuna mana karshen miskilanci."
   Ko ɗaga kai bayi ba haka ya shiga motarshi yabarsu a gurin...
      ......Karfe bakwai da rabi yana zaune a gaban Abbanshi suna hira Mamie ta shigo gaisheta yayi sannan yace.
"Mamie ina son kai Rahilah, gida ta gaishesu naga kamar tana kewan gidan.".. Â
  Shiru tayi kafin tace.
"Eh nima É—azun nasameta tana kuka amma tace min wai babu kome."
   Â
  Bari nasata ta shirya sai kutafi.
   Mikewa ta fita, murmushi yayi sannan yace.
"Abbana nagode da bani wannan shawaran, kaga gashi ta faÉ—a tarkona."
      "Karka nuna rawan jikinka akan tafiya da yarinyar kawai ka matse."
  Dariya sukayi sannan Abbanshi ya cigaba da mishi nasiha har ta shigo tace.
"Tana falo."
  ok kawai yace sannan ya fita a falon, sanye take da wata faran atamfa, mai jar fulawa da Bakin, hijab dinta fari sai tayi kyau.
   Sakata yayi a gaba suka fita, ya buɗe mata gaban motar ta zauna, sannan ya koma ya shiga, sai da suka biya kasuwar zamani yayiwa su Umma da mu siyayya, sannan ya kawota har ciki suka ya shigo muka gaisa sannan ya fita nan muka sakata a gaba muna kallonta, ita kuma tana jikin Umma tana shagwaɓa dakyar tashiga ɗakin Mama nan kaman mi, ɗakinmu muka shiga, Inda Aunty gausiya ke ciki duk ta lalace babu me kulata sai Ya Hayat.
  Auntynce take faɗa mata an turo niman aurenmu, sosai tayi murna har da ce mana.
"Yara kun kusan shigowa, yasen idan aka kama kirjin yarinya sai tayi jinya."
  Zaro ido mukayi cike da tsoro anan take kwankatsa mana, ai kowannemu ya nemi maɓoya dariya tayi sosai har da rike cikinta.
   Karfe tara na dare yazo ya ɗauketa, daga nan airport suka wucce, inda ya mika mata nikk'af, suna isa ta ɗaura suka shiga ciki tana son tambayarshi amma yaki bada fuska,
     Kamansu ake jira, ganin yanda take ɗari ɗari yashi janyota kallonshi tayi a cikin nik'af ɗin yace.
"Kalle hanya"..
      A hankali suka shige cikin jirgin ta rike mishi riga, zaunar da ita yayi ya ɗaura mata belt, ana gama sanarwa jirgin ya tashi.
  Rike hannunta yayi gam, ɗaura kanta tayi a kafaɗarshi.......
[4/3, 7:54 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
_Idan kinsan baki saya karki karanta sabida na kuÉ—ine, idan kika samu an sato toh karki faÉ—a min maganar banza dan zan iya miki Allah ya isa, duk wacce ta fitar min Na barta da Allah_
*BOOK ONE👈*
*Page...10*
Shafa fuskarta yayi cikin sanyi murya yace.
"Ki nutsu."
Sake kwantar da kanta tayi, tare da sauke ajiyar zuciya tsavar tsoro ko runtsawa batayi batayi ba har suka isa lagos.
Suna sauka ya shiga kasuwar zamani dake cikin airport ya saya mata kayan sawa sai na ciye ciye, da manyan rigunan sanyi sabida kakar sanyi ake a china,
Tana zaune wata matashiya tazo ta zauna a kusada ita, bata É—ago kai ta kalle yarinyar ba, sai da tace.
""Sannu ko? Kema china zaki?"
GyaÉ—a mata kai Rahilah tayi, haka yarinyar tayita surutu, har Aman ya dawo ya zauna akusada ita ya riko hannunta, wanda suka sha gyaran mamie yace.
"Cutie ga abinci."
D'aga nik'af É—in tayi xata mishi magana, buge hannun yayi tare da dalla mata harara, sunkuyar da kanta tayi, tace..
"Ya Aman na koshi."
Murmushi ya cigaba dayi yana kallon yanda mai nasara yayi crossing leg yana karanta jarida. Cigaba yayi da lallaɓata dan ya fara hango botsarewarta, ta hanyar share kwallarta da yace miye na kuka sai ta sake kukan tana cewa ita kam ya maidata gurin Mamie.
Ajiyar Zuciya ya sauke sannan yace.
"Naji zan mai daki, amma muje kirakani satiÉ—aya zamuyi kawai."
Can kuwa aka fara shirin tafiya, a first class Vip, suka zauna kome na gurin a tsare yake, bino bini yana kallon Ahmad da ya surkurkuce,
Mutane na gama shiga, jirgin ya tashi nan ma, rungumeta yayi har jirgin ya dai daita asama.
****2:03Pm In China
Karfe biyu da minti uku suka sauka a birnin Jon, na kasar china sanyi ake har da kankara, tun a jirgi yasaka mata rigan sanyi da takalmi safar hannun da na kafa, sai fuskarta yasa mata wani mask, mai nasara na ganin haka ya taɓa ahmad murmushi Ahmad yayi cikin karamar murya yace.
"Na mishi uzuri dan ina ganin ni tawa jaririyar, ɓoyeta zanyi har sai na gama gyara mata sittings."
Taɓe baki mai nasara yayi sannan ya kauda kanshi, koda suka sauka motar wani hotel mai suna royal hotel, yazo ɗaukarsi ɗaya nasu Aman ɗaya nasu Mai Nasara.
Tafiya kaÉ—an suka isa, hotel É—in, inda aka shiga É—iban kayansu zuwa cikin É—akunansu,a online Ahmad yayi musu booking, makullar É—akunan yana, hannun masu kwaso musu kaya, koda aka buÉ—e É—akin farko nasu Aman shiga yayi da matarshi wacce sanyi ya gigitata, ya kunna room heater.
Kayansu ya karɓa ya jera a wardrob, sannan ya sake labulayen da suke ɗage, tana kwance a dukunkune ɗagata yayi ya ya gyara mata kwanciya ya shiga rabata da kayanta, sannan suka nufi ban ɗaki, wanka yayi mata idanunta a rufe, alola ya fita yabarta tayi, tana gamawa ta buɗe dirowar da ya ɗauki towe itama ta ɗauka kallon kanta tayi, ganin inda towel ɗin ya tsaya, take kunya ya rufeta taki fita sai da ya buɗe yaganta a tsaye.
Riko hannunta yayi ya bata doguwar riga tasaka, sannan ta hau abin sallah tayi sallar asuba, sannan tayi Azahar, tana idarwa ana kawo musu abinci zama yayi suka ci, sannan ya mike yace.
"Zoki tayani shiryawa, zan tafi meeting sai dare."
Mikewa tayi ta ciro mishi wani suit, neavy colour, ta taimaka mishi yasaka, abin dariya sai da yabarta tazo gyara mishi nitie ya taɓo, boons ɗinta a zabure tayi baya cike da fargaba, murmushi yayi ya shafa kanta bayan ta mika mishi rigar saman, janyota yayi yace.
"Ki shirya yau kina da bako."
Yana faÉ—ar haka ya janyeta ya shiga wanka da turaruka, sannan ya É—auki abin É—auka ya mata sallama gyara É—akin tayi, sannan ta tattara sauran abinci takai falon ta ajiye itama shafe jikinta tayi da mai da yasayo mata,
Ta shiga duba kayan da yasayo mata babu rigar arziki, sai dogayen riguna,taso sakawa sai taga rashin dacewar haka, wani riga ta É—auka mara hannu, ta ajiye É—aukar bra É—in da yasayo tayi cike da mamaki tace.
"Dama yasan size É—ina ne"
Haka tasaka bra É—in mara hannu sai tasaka rigar wanda iya karta cinya sai jan pant ta ciki, gyara gashinta tayi sannan ta É—auki body perfume ta fesa, ta gyara ko ina sannan ta kwanta tuni bacci yayi gaba da ita,
Bata tashi ba sai huɗu saura ta mike ta faɗa ban ɗaki, bata fito ba sai da alolarta, sallar la'asar tayi tana idarwa taje bakin kofar da ake nocking ta buɗe abinci aka kawo mata karɓa tayi, tazauna a falo taci, tana gamawa ta duba ɗakin ta zakolo alkur'anin a cikin kayanshi zama tayi tafara karatu.
Bata ajiye ba sai da shida da rabi yayi ta ajiye ta faÉ—a wanka ta gyara jikinta, sallah tayi can ta shaki kamshinsa É—aga kai tayi, ta ganshi ya shigo, rufe alkur'anin tayi taje ta amshi jakar hannunshi.
Duk wata kulawa da taimakawa ta bashi, dukda hijab É—inta yayi mishi shamaki zare hijab É—in yayi yana kallon shigar tayi, riga da wando tight sun kamata rigar dark purple, wando whiter, har kana iya hango black pant É—inta, rigar ma kana ganin bra É—inta shima baki,
Numfashinsa ne ya nime tsayawa cak, da yayi arba da yalwatattun kirjinta, wanda suke cikin ganiyarsu, sai É—aukar ido suke janyewa yayi daga gareta ya zuba wardrob ya buÉ—e arabya gown É—in da ya saya mata, ya ciro ya saka akan kayan sannan ya zura mata hijab É—in ya janyota kan capter sukayi sallar isha, tare da shafa'i da wutir, bayan nan yasake jansu sallar nafila juyawa yayi ya dafe goshinta ya shiga karanto addu'ar da akeyi na ma'aurata tun daga nan jikin Rahilah ya fara rawa,
Mikewa yayi ya cire kayan shi ya É—auko towel ya É—aura, tana zaune a gurin laptop É—inshi ya kunna ya cigaba da aikinsa,
"Idan kin gama ki kashe wutar É—akin." ya faÉ—a mata.
Dakyar ta mike ta cire kayan ta ajiye ban ɗaki tashu tayi wanka tare da saka rigar baccin da ta shiga dashi, fitowa tayi tana raɓe raɓe, har tasamu ta kashe wutar ɗakin yana kallonta a ranshi yace..
*Ki gama raɓe raɓenki yau dai sai nayi abinda nayi niyya*
Zama tayi ta shiga shafa turarunkan jiki, da roll on, sannan ta kinkimo hijab É—in ta saka.
Murmushi kawai yayi, tana gamawa ta ja kafarta ta ahaye gadon ta kwanta, bai kuma bin kanta ba, dan aikin da yake, inso samune nan da sati biyu yabar garin.
Addu'a tayi sannan taja duvet tun tana tsoron abinda zai mata har bacci yayi gaba da ita,
Ganin yanda take sauke ajiyar zuciya sai yaji gwara ya kyaleta ta saki jiki dashi, dan baya son tsoron shi ya hanata sukuni.
Yana gama aikin ya shiga duvet yayi yaja musu suka kwanta, rungumeta yayi ya cire hijab É—in, ya gyara mata kwanciya a jikinshi. Addu'a yayi musu,
****
Da asuba ya rigata tashi, zareta yayi daga jikinshi yana kallon fuskarta, buÉ—e idanunta tayi ta zuba mishi tare da shigewa jikinshi, wani tunani ne ya zo mata tasake buÉ—e idanunta tags dagaske a jikinshi take. Da sauri ta bar jikinshi tana cewa.
"Ayya kayi hakuri, walla..."
"Hmmm badan Allah ya kwace ni a hannunki ba, da Allah kaÉ—ai yasan irin fyaÉ—en da zaki min."
Waro idanunta tayi cike da mamaki tace.
"Ni É—in?"
"Eh ke É—in, hmm kina gigin barci ina zaki sani."
Sauka yayi daga gadon tana binshi da ido har zai shiga ban É—aki tace.
"Ya Aman dama mata suna fyaÉ—ewa mazane."
"Hmmm da Allah ya kwaceni a hannunki shine kike niman kariɓ bayani, ko baki ga yanda kika ƙ'amƙameni bane, Allah nagode maka da bata lalatani ba, tasani tafiya a ware...."
Da gudu ta koma cikin bargon ta rufe kanta, tana jin yafito ta sauka itama ta shige bandakin.
..... Rufe alkur'anin yayi itama tasha addu'a gyara ɗakin tayi sannan ta shiga banyi ta haɗa mishi ruwan wanka, a bakin kofa sukayi kiciɓis turata yayi ciki, tare sukayi wanka dukda ta rufe idanunta bai hanata jikin aikin da yake mata ba.
Haka suka gama wanka a shiririta da shirme suka fito, dukkansu É—aure da towel, shiryawa yayi yau ma, cikin silver suit, kallonshi tayi tana murmushi tace.
"Duk kayan da kasaka yana maka kyau masha Allah."
Kallonta yayi itama tana sanya yan kune bayan tasaka qani dogowar riga mai gajeran hannun, english wear pink yayi mata kyau janyota yayi ya fesa mata turare, sannan ya zaro wayarshi dage gaban mirron ya É—aukesu a hoto, tana makale a jikinshi kallon pink lips stick É—in da ta goga wanda ya dace da bakin, sunkuyar da kanshi yayi ya sumbaci bakin sai da ya shanye tasss, tana rike da rigarshi gam, idanunta a rufe.
D'agowa yayi ya sumbaci goshinta karan kofar yasashi zaunar da ita dan har lokacin, brain É—inta nacan na É—aukar kalar sumbatar da yayi mata,
Abinci ya shigo musu da shi, a nutse suke ci amma ita kanta a sunkuye, har suka gama da zai fita ta bishi har bakin kofa tace.
"Ubangiji yabaka sa'a ya albarkaci abinda kuka fito nima, Allah yadawo dakai lafiya."
Kallonta yayi, zuciyarshi cike da wani farin ciki yace.
"Amin, nabar wayata a ciki naga kin manta naki a gida, zaki ga password nasaka Cutie."
Murmushi tayi tana cewa.
"Nagode, adawo lafiya."
Da sauri ta kintsa É—akin ta É—auki wayar, ta buÉ—e hotonta ta gani na ranar arbiya nit É—in nan, haka tashiga gallary cin karo tayi da wasu hotunanta, wanda bata masan dasu ba.
Zama tayi ta saka nomber wayarsu na gida, duba agogon É—akin tayi taga 7:40, nasafe, da sauri ta danna kira amma yaki tafiya tunawa tayi suna wata kasar, dole tayi am fani da plus, sai +234 kawai ta jera nomber, ai sai gashi ya shiga.
Amma ba'a É—auka ba sake gwadawq tayi Rahimah tayi tana cewa.
"Hello..."
"Heyy Kina magana da Mrs Aman Mandara kin É—auki haske, ko sai na miki bayanin Yaren novel."
Ihu Rahimah tasaka tacewa.
"Maryam Sajida zo ga Ms Aman Mandara takiramu da nomber kasar waje, wayo Allah a wata duniya kike."
"A china mana garinsu masu gajejerun hanci. Ta fada musu.
Ai Maryam sajida na zuwa suka kara hautsina gidan da ihu, ana hira dakyar aka bawa Mama da Umma, kan É—aki ta shige ta sake É—aura yarta akan service inda take cewa.
"Kiyi kokari ki ajiye kunya da kawaici mijinki yana bukataemrki karki yarda kauyanci ya cuceki kuma, banda social media, a ynx ki bashi lokacinki, banda gardama dan zai iya ji miki ciwo, ki shanye zafin banda raki kinji ko banda kuma mita, dan haka yana sawa namiji tsanar mace, karki yarda kirokeshi kafin ya kwanta dake ko bayan ya kwanta dake, da fatan kin fahimce ni ko, banda sai kayi min kaza zan baka kaina babƴ kyau, rahilah idan ya kiraki a shimfiɗarshi ki amsa, banda son jiki ɗazun fa kayi yanzun kuma zaka sake a'a yana sa namiji ya gundura dake, ki taimaka mishi yayinda yake tare dake, haka zai bashi damar fahimtarnki rahilah banda barin gashin hammata, ko gashin gaba kiyi kokarin tsaftace gurin dan suna rike wari, haka ma cibiyarki tana bukatar kulawa ta musaman bakinki ma haka don Allah rahilah ki zamemin abin alfahari wacce da zaran na zauna zan buga misali dake, kinji banda magana sama sama, ina son ki xama shagwaɓaɓɓiyar, da yawan kuka ko wani irin abu amma kukan mai sanyi ba mara daɗi ba, wanda da zaran kin farq zaki birkatawa brain ɗinshi nutsuwa, ki kamashi da hikima banda shirme, shima dai shirmen nada amfani amma banda rigima dan kinga ya damu dake,,,
Suwaye ne akaina haka ohoo kuma har daku nake, dan an kusan naku ku É—auka dai banda shirme."
Fitowa tayi ta mika musu wayar suka cigaba da hira da tambayarta ya suke ya Yaren novel."
Dariya tayi suka cigaba da hiransu har ta fara hamma, sai da safe suka mata, tace.
"An jima da karfe shida zan kiraku, dan mu yanzun safiya ce."
Haka sukayi sallama cike ds kewar juna,mamie takira kunya ya gama mata dabaibayi, tunda ta gaisheta sannan mamie na mamie ta kara mata haske sosai akan yanda zata karbi mijinta ko a hannun wacece.
*****
Kwalliya ta caɓa sosai, tun shida take raba idanun ganinshi har tara karshe bacci tayi a falon, sai shq biyu saura ya shigo, yana ganinta sunkuceta zuwa ciki,.
Wasa wasa, suka daina haÉ—u, dan da tun hudu yake fita, bazai dawo ba sai sha biyu sai da suka É—auki kwana huÉ—u sannan ya dawo da yamma, duk zaman kaÉ—aici ya dameta.
Kallonta yayi tana sanye da vest É—inshi da kuma wando iya cinya ta maida hankalinta kan waya tana game, kwace wayar yayi ya ajiye sannan yayi sama da ita, yace.
"Kwana huÉ—u, rabona da naga kwayar idanunki, sai yau muje ki bani abinci dan yunwa nake ji."
Dariya tayi sannan tace.
"Ga abinci nan, sai na baka wani zauna kaci."
"Eh nasani, amma ba wannan abincin ba, muje kigank."
Dakin yawucce da ita, duk ya ɗaure mata kai, kayanshi suka cire sannan ya shiga wanka ta kintsa kayan tana jiranshi fitowa yayi ya ɗauketa sai bayi, turata cikin ruwan yayi suka cigaba da wanka, suna gamawa yayi waje da ita, a gado ya direta sannan ya lulleɓe su,
Murmushi yayi yace.
"Kin fahimci yunwar da nake ji."
Shiru tayi idanunta a rufe. A hankali yake binta, ganin bata firgita ba, ko razana yasa shi kara kaimi, gurin murje kirjinta son rashi(😹 kar ace nayi disvirgin) Aman baiyi sanya ba, balle rahilah tace, lusarine sai da ya gigita mata lissafi yaga tq shigo hannunshi amna kuma tsoron da ra ɓoye ya fito fili dan yana jin sautin kukanta, komawq yayi gefenta yana sauke a jiyar zuciya, hannunshi na matsa kirjinta shiru tayi lakwas..
Bayan wasu mintotin ya mike tare da zare, towel É—inshi ya mata rumfa da faÉ—aÉ—ar kirjinshi, a nutse ya kai kanshi fuskarta tana jin yana addu'ar saduwa da iyali, ta runtsa idanunta shikenan tace a ranta,
Kafin tayi wani tunani ya shiga nimawa kanshi mafita, sosai yake zungureta, har ya shige tsaf, kuka kan babu bakin yi, dan numfashin ma a wahale take iya fitar dashi, yana shiga ciki ya gigice dan yaji Yar malamai daban take da sauran matan, nutsa Rahilahshi yayi son rashin ya cigaba da sara da sassaka, sam Aman ya manta da Rahilah ba Hindu bace, dan haka idanunshi sun rufe, abu É—aya yake yi kamar wanda aka ce mishi zai kare kuka ihu yakushi, ban hakuri duk Rahilah tayi shi, amma ina Mr Mandara bai san tanayi ba, sai kusan karfe sha É—aya yajishi ya fara saukowa daga jirgin Damagaran zuwa barno birnin shehu, kamkame abarsa yayi yana sauke numfashi, tsabar ya sha tafiya, ainun.
Kaman zautacce yake faÉ—in "Nya Raaaka, Rahilah ana hubooki, You are my every thing ina sonki rahila karki guje rahilah."
A lokaci É—aya Aman yayi mata yare harkala huÉ—u, Kanuri, larabci, english.
Banda lumshe idanun wahala babu abinda rahila keyi dakyar tasamu ya kyaleta, tana kwance kamar ruwa tsabar gajiya kafin ya san abinyi tuni baccin wahala yayi gaba da ita, kallon fuskarta yayi wanda yayi ja,
Sai ajiyar zuciya take saukewa tsabar gajiya.
[4/3, 7:47 PM] Addah Ramlah: 🌹🌹ðŸ€
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
*HAZAKA WRITER'S ASSO*
(HWA)
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Dedicater To Hafsat Abubakar💋
_Fatan alkhairi ga sakonku Masu sharhin Da Ciwo A Rayuwata Allah yasaka da Alkhairi ga tukwaicinku nan😹_
*Special Class*
*Na musamman*
dankalin hausa
dabino
kwakwa
kanunfari kad'an
peak
ki gyara dankali ki gurzashi saiki markada idan kika tace saiki saka markadadden dabinonki kisa peak da kanunfari gari kad'an
Free page....01👈