← Book details Ina Tare Da Ita Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 5 OF 6

Part din sa yanufa ransa fal da damuwa sbd baby nafushi dashi .,

Ina Tare Da Ita Part 1 Complete Hausa Novel · about 131 min read

Bangaren mm zulai kuwa...


Share..

📚📚 mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by mmn fareesa

Wannan page din nakune mmn fareesa fans Page kuyi yadda kukeso dashi.kuna raina duk rintsi nagode sosae da kulawarku gareni🤝😍


NOT EDITED

🅿61&62

"" bangaren mm zulai kuwa haka ta kashe yan kudin mutane dke kanta gun jinyar yaseer."
Kuma bbu laifi cikin kwana 2 yawarke sosai."
Gashi basu shiri da Abba balle tasamu gunsa ga rufe dakinsa yake balle ta d'auko be saniba."
Ayanxun haka zaune mm zulai take tana tunani Dan Laure (wacce da ita aka batar da iftihal) ta mata waya tace zata zo yau karban kudin dashen mutane."
Tasan halin Laure indai kan kudine bata da mutunci...sallamar zubaida ce ta katse mata tunani ,zama tayi fuska bbu walwala tace Ashe mama yarinyar nan ta warke har angano iyayenta !yanxun haka ubanta yana gidan nan sashen baki",,,kuma maganar auren ta da Yah Suleiman tana nan."
Mm zulai ta yi tsaki had'e da cewa matsalarsu ce ni yanxun abinda ke damuna daban ma wlh ,amma ke waye yagaya miki?"
Zubaida tace Rukayya mana kinsan tana lik'e dasu Fatima nima ai naganta daxun suna mgn da yah Suleiman k'ila ma sonta yake!
Mm zulai ta ce ni wlh har banason ganin yarinyar nan sbd Dana ganta gabana ke fad'uwa bansan daliliba....
Zubaida tace nima haka ,amma mama wai yanxun bari zakiyi a aura mun yah Yusuf yaje yyita azubtar dani ,muna gd ma wacce aka cika ,balle ya aureni dg ni sai shi a gd .ta fad'a kamar zatayi kuka....kafin mm zulai ta yi mgn Laure tayi sallama.... Ji mm zulai ta yi kamar ta yi layar zana ta b'ata ga tsoron rashin mutuncin Laure tanayi....cikin fad'uwar gaba ta amsa sallamar had'e da cewa zubaida ke bamu guri "bbu musu ta fice tabarsu.
Bayan sun gama gaisawa Laure tace hjy zulai bani kigani na wuce ko yamma nayi" mm zulai tayi fuska kalar tausayi tace dan ALLAH Laure kiyi hkri wlh yaseer ne bbu lfy na ari kudin nasiya masa ma... Bata bari ta idaba Laure tace kutumar uba !
Yau akeyinta kuwa ai wlh bazata sab'u ba ko kudi ko nakaiki police station dan ni inkan kudine bbu sani babu sabo...
Mm zulai tace oh Laure Ashe ke y'ar akuyace ?"butulu!
Dariya Laure tasheke da ita tace hmmmmmm dad'ina da yau da gobe saurin zuwa ke in har ana maganar masu bulci to kece kan gaba sbd tsabar rashin godiya da butulci kika salwantar da yarinyar da bbu abinda iyayenta basa miki dake da y'ayanki,kinga kuwa kece shugabar masu butulci .
Sannan in bakiyi wasaba to wlh zan FASA kwan komai zai faru yafaru sai me?"
Sassauta murya mm zulai tayi had'e da cewa jibi zata kama ta kudin...shiru Laure tayi tana nazari..can tace in har namiki waya baki dagaba alamar bbu kudi kenan zaki ganni da jami'an tsaro wlh...ko sallama basuyiba Laure ta fice rai bace...
Zama mm zulai ta yi duk abin duniya yadameta...

***** ***** ******

Baby nah nah tunda suka rabu da yah Suleiman take bbu walwala ,Ummi ta tambayeta lfy ?"meke damunta? amsar guda ce bbu komai "sai ummun ta yi tunanin kodan mlm zai tafi ne ,yabarta nan saita rabu da ita..
Har marece yayi bataga sake saka yah Suleiman ba jitake kamar taje sashenshi ta duba amma tana gudun ya yarfata..
Shima anasa bangaren yad'an damu azuciyar sa amma ko a fuska be nunama asalima Barin gidan yyi bayan sunvrabu da baby,suna wani k'auye bincike aka kece da ruwan sama kasan Cesar cikin damuna ne ,duk ruwa yadakesu kafin sukai gun motar.
Bedawo gd babu sai bayan isha'i jikinsa ringis da zafi ,amma dayake jarumine inba tabasa kayiba bazaka San yana zazzabiba saidai ko inkaji yanayin muryarsa nagane..
part din sa yanufa yake yyi wanka da ruwan dumi yasha magani had'e da kiran Ummi awaya yace bazaiyi diner ba ,yadawo agajiye!koda taji muryarsa taji kamar baya lfy kafin tayi mgn yakashe kiran ...baby dke saurarensu ,kasan cewar ummin na a parlourn suke wayar,jitake kamar ta karbe suyi mgn amma yanajin nauyi ,gashi dama sabida tana tunanin k'ila yashigo yasa ta zauna a parlourn.
Tashi tayi taje tayiwa mlm sallama tazo suka kwanta itasu Fatima amma ranta da tunanin ta ma gun yah Suleiman Wanda ita batasan dalilin yin tunaninba..


Washe gari tun karfe 8:00am mlm yashirya inyafita yake gun ayuba suyi sallama ya wuce gd.

Da kanta baby taka mass break fast yyi sun Dade Suns mgn wacce nasihace da shawara acikinta yaketa basa nah nah akan zama da mutane had'e da yima ta alk'awarin sati mai zuwa zasudawo su duka su ganta..

Bayan mlm yagama kimtsawa abbu yazo yyi mass godiya had'e da sha Tara na arziki akace driver yakaisa inda zashi da tasha ..

Nah nah kuwa sai waige waige take kota ga Yah Suleiman amma bbu alamarsa".

Abbu dasuke tsaye Wanda shima yanaso ace yah Suleiman d'in yazo yyiwa sirikinsa sallama.

Yusuf yahango yakirasa had'e da cewa jeka dubamun yayanku kace yazo suyi sallama da Mlm!yah Yusuf have to had'e da tafiya.

Baby dke tsaye kusada mlm tana jin ance akirasa saitaji dadi amma tayi alk'awarin ko yazo zata nuna bata damu dashi ba !

Abbu nata zolayar nah nah yana cewa aike yatakin zama y'ar gd ko?"

Cikin. Jin kunya tace eh "

Yah Yusuf da gudu ya nufo su had'e da cewa ,abbu wlh yayan bashida lfy zazzabi yake da amai ,yanxun haka aman yake yacemun wai kada na fadawa kowa bashida lfy...

Abbu yace ikon ALLAH har yanxundai baidaina wannan halin na boye abu ba ko?"

Mlm tace subhanallahi!

Aje akira likita ko alhj sai yadubasa ,kafin abbu yyi mgn sunga baby ta zura aguje zuwa part din su yah Suleiman..

Da Mlm d abbu sukayi murmushi baki daya ,mlm yace agaidashi da jiki ,number ta nagun nah nah saimu karba Marika gaisawa ...

Abbu tace baza ka jira tazoba ?"

Mlm yace ah ah akyalesu ,ALLAH yabashi lfy .

Abbu yace ameen sukayi sallama.

Shikuwa yah Yusuf waya yyiwa family doctor dinsu yazo yaduba yah Suleiman.

Yana ida wayar yahango zubaida ta fita da gyale ajikinta ...afili yace kutumar uba!

Da sauri yabi bayanta ,yana fita get yaganta tsaye itada wani saurayinta course mate d'inta ne"

Yawanku da kananun kaya ga suma irin wacce samarin zamani ke bari yabari tasha gyara..

Rungume hannuwansa yyi a kirjinsa yasamusu ido,Wanda bazaka iya gane shin cikin damuwa yake ko bacin rai?"

Zubaida bbu laifi tana son guy d'in dan a skul yana wasata yana k'od'ata wai ita kyakkyawa ce gashi yana mata Barin kudi..

Zubaida dasuke gaisawa da guy d'in tana mass fari da ido tana wani yatsina had'e da kashe murya Lamar ance tad'ago kanta!

Wazata gani?"

Yah Yusuf tsaye yana kallon su idanunsa sunyi jajir.,,,,

Wai mugun fad'uwa gabanta yyi da wani tsoro yashigeta ,arazane tace oh ni zubaida nashiga ukku !

D'agowa guy din yyi yace lfy?"numa masa yah Yusuf tayi,tana cewa yayane wlh yahani tsayawa da kowa shikenan kajamun wlh...
Bata jira jin amsarsaba da gudu yabar gun ,yyinda yah Yusuf yyi kamar bashiba ,atunaninta biyota zaiyi saitaga be biyotaba kuma yyi hanyar part dinsu na maza..

Duk da ta tsorata, amma ranta yabata k'ila ma anjima zai hukuntata,jiki bbu kwari tayi part dinsu ,dama anguwa r yazo gun abokinsa ,shine yakirata away a yace tazo su gaisa ,ita kuma ganin da safe ne ta d'auka k'ila ma be tashiba tunda tasan bayan sallar asuba yana komawa baccin safe..

Baby kuwa da Dan gudunta tana hawaye ,sbd akwaita da tausayinta,ta iso Dede k'ofar dakinsa .

Ta murd'a k'ofar had'e da kuta kai ....

Share


📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story&written by mmn fareesa

🅿63&64

NOT EDITED

Ta murd'a k'ofar had'e da kutsa kai cikin parlourn, adedenan yah Suleiman ya murd'o k'ofar bed room yafito dan yazauna a parlourn yajira Dr."kamar dg sama yaga baby na nufosa,awahalce had'e da dauriya ya zauna kan 3 seeter sbd jirin dake dibarsa...
Kafeta yyi da ido ganin hawayen dake xuba a kumatunta....tambayar kansa yake meyasa take kuka?"
Muryarta ta katsesa gun cewa yah eleeee!yajikin?"yanxun meke maka ciwo?"
Aransan yace oh my God! afili yace hmmmm baby ke da kike fushi dani "
Kuma kike tambayar yajikina ,ko kin manta mun bata?"
Batayi mgn ba ta sunkuyar da kanta "shikuwa so yake tasake kiransa da yah eleee dan yaji dad'in sunan"
Ahankali yace oh dama ba jinyata kikazo yiba?"
Turo baki tayi tace ai jinyanka nazo yi kuma kanamun wannan abun ni bara natafima ,ta fad'a cikin yarinta...
Dan tari yyi yana cewa ruwa !ruwa!da gudu ta je ta kama sa had'e da zuba masa a cup ,ta mika masa sai hawaye take tana kallon sa da alamar tausayi afuskarta."
Bayan yasha ruwan yakalleta ganinta ta duk'a gab da kujerar dayake tana kuka tana kallon sa.
Cikin muryar marasa lfy yace pls baby kidena kukan banaso kinji?"
Ahankali tace yah ileee! Yajikin?"
Cikin karfin hali yace da sauki ,yanxun Dana sha mgani zan wartsake kinji ,kigoge hawayen nan !ai munshirya ko?"
daga kanta tayi alamar eh !
Murmushi yyi yace to zoki zauna kiji wata mgn .
Bbu musu ta zauna dab dashi....ahankali yace miyasa kike cemun yah elee?
Bacin asanina mutum daya ce ke kirana da hakan ,inkuma kinkirani dasunan kina tunamun da ita! Dan shiru tayi...can tace oh nidai kawai hakanan naji na kiraka da hakan,san
nan wacece ke kiranka da hakan?"
Lumshe ido yyi had'e da dafe saitin zuciyarsa ,yace IFTIHAL ce !
wani abu taji yadaki zuciyarta,amma saita daure tace ko wacce su Fatima sukacemun ta bata ne?batare da yakalleta ba yace eh yana girgiza kai,jiyake kamar yanxun akace masa ta b'ata"
Ahankali tace bacin yan uwantaka akwai soyayya ne atsakanunku?"
Atsawace yace eh kuma itace zabina bakeba !kuma ko an lik'amunke naganta zan aureta kota auri wani ,shikuma nasa bindiga na harbesa....yafad'a yana huci had'e da dafe kansa da ke Sarawa....har cikin ranta bataji dad'in kalamansa ,amma saita tuna da giyyarso na dibarsa dakuma nasihar abbanta ,akan taso abinda mijinta keso koda aranta bataso afili ta nuna masa tanaso..
Ahankali tace ikon ALLAH wlh har naji tausayinta had'e da kaunarta ALLAH yabaiyanata !kayita addua ALLAH yana tare da mai gsky insha ALLAH tana hannu na gari ,nima zantayaka addua insha ALLAH ,kaga inkaganta kobayan aurenmu saika rabu dani tunda ita kakeso ,nima saina auri yah Abbas ..,,,,


Shiru yah Suleiman yyi yana sauraren kalamanta wadanda bbu rashin kunya aciki sai ilimi da gsky had'e da ita shirya zance tamkar babba,azuciyarsa yace gsky yarinyar nan dg gani tanada ilimi gsky... amma wani gefen na zuciyarsa yaga kamar be kyautaba daya gayamata mgn haka ,yasandai ita bata da laifi kuma tanada Wanda take so,amma tayi biyayya zata auresa gsky be kyautaba ,ga wani dad'i dayaji jin tace tana kaunar angel insa kuma zata tayasa addua ALLAH yasa aganta"
Aiko in watace bazata damuba kodan sbd maganar da yaga yamata yanxun...muryarta ta katsesa gun cewa yah elee natafi tunda bazaka kulani ba nasan zakace nafiya shishshigi,ALLAH yabaka lfy ameen.....

Da sauri yabude idonsa dayyi jajir yace baby pls kada kitafi..

Ki zauna insanardake lbrin angel dina ko bakison ji ne?"

Ahankali tace inajinka ,amma azuciyar ta cata ke gsky yanama yarinyar nan kurman SO"

gyaran murya yyi had'e da ba baby lbrin ifti tun dg shakuwarsu da batanta da halayenta da shakwabarta da duk abinda take masa insuna wasa ta tsokanesa duk yabata labari dg karshe yace yanxun inna ce banason ko wace mace zakiga laifina?"

"Cikin tausayinsu tace ah ah "

Yace to inhar mgn ta tamiki ciwo ki manta da ita dan ko mummy mahaifiyarta inta batawa angel d'ina rai ina yin fushi da ita!

Baby tayi ajiyar zuciya afili tace ikon ALLAH naso inganta ita iftihal din..

Ahankali yace inkinaso ki ganta zan nuna miki pic nata Wanda tana karama ,amma ai nasan yanxun tazama babba dan yanxun shekarunta 15 years ..

Kafin baby tayi mgn Dr yyi sallama yashigo ..da sauri baby ta fice.

Dubasa yyi had'e da yimasa allurai ya rubuta masa mgni,had'e da kiran Yusuf yabashi takardar mgnin yace asiyo yasha in yaci abinci.

"Bayan Yusuf yatafi siyan mgnin sukayi sallama da Dr yatafi.

Yananan zaune yanata tunanin angel d'insa har Yusuf yadawo ,yahad'a masa tea mai kauri yasha ,sannan yasha magani.

Bbu jimawa bacci Yy gaba dashi..

*******
Bangaren zubaida kuwa duk atsorace take tana dubar kiran yah Yusuf amma shiru har azahar hakan yasa tayi tunanin k'ila sai marece tukum yamata hukuncin..

Baby ce zaune kusada Ummi ,Ummi na cewa oh natura tun dazun se acemun bacci yake Kodai baby kije kiduba kiga ko yatashi....

Kafin baby tace wani abu yah Suleiman yashigo parlourn da sallama ,har yadan fad'a saikuma yyi had'e da yin kyau..

Kafe juna da ido suke suna kallo," ahankali baby tace yah ileee nah sannu!(ta kwaikwayi yadda ifti ke cemasa dayabata lbri)

Murmushi yyi had'e da jin dad'in hakan danshi jiyake tamkar itace sbd Sak muryarta yaji,besan sadda yazauna kusada itaba..

Ummi dketa kallon su tana murmushi tace babana ya jikin?"

Dan Sosa kai yyi yace da sauki dan yama manta daa gabantane.

Ummi tace to Alhmdllh! baby kamasa abinci tunda su Fatima na islamiyya,bbu musu ta tashi ta nufi dining area, ita kuma Ummi ta fice...

Komai da komai baby ta shirya masa kamar yadda ta lura yan gidan nayi haka itama tayi.

Bayan tagama serving nasa tace to yah else oya kaci abinci kasha mgni!

Ahankali yace my angel rigima kixo.....shiru yyi sbd tunawar dayyi Ashe ba ifti bace watace .

Cikin shagwaba ta ce nima fad'a ,sai kayi mgn kayi shiru...

Cikin damuwa yace kixo muci tare!

Mak'e kafada tayi had'e da cewa um um saika fadamun, tafada had'e da ihun kuka tana dire dire Wanda duk shagwaba ce zalla...

Cikin kasalallar murya yace oh baby haka kike da rigima kuyimun shiru ALLAH kada raina yabaci ,dan bazakiji da dadiba !

Batace komai ba sai hawaye take"

Afili yace oh yah salam ke kuka be miki wahala ne ?"

Hannunta ta sa ta share hawayen ta !ahankali yace inkina sakemun kuka zamu bata dake ,amma gayamun meyasaki kuka?

Cikin murguda baki tace bakai bane ,ahankali yace banason surutu in bazakici saniba shikenan.

Koda taga kamar beji dadiba saita zauna suka faraci har suka idar kowa da tunanin dake ransa..

Tashi tsaye yyi bayan ta kwashe kayan "ahankali yace baby muje kirakani ko k'ofar dakina nane sauki dawo ko?

Bbu musu ta bisa ,yyinda Ummi da ta sjigo taji yana cewa Tara kasa ,tayi murmushi afili tace hmmm Yaro Yaro ne dg shi har ita na lura Suna son junansu,to ALLAH yakara daidaitasu..

Bangaren mlm kuwa....


Share


📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story &written by mmn fareesa


🅿65&66

"Bangaren mlm kuwa be iso gd ba sai gurin karfe 2:30pm" tun a cikin farkon shiga k'auyen yake sanar da jama'a anga nah nah"nanfa aka yita masa murna da jaje,da haka yyi sallama agdnsa...
Kuluwa da atine na tsakar gd zaune "bayin ALLAH " kullum suna ta tinanin yaya mlm yake da saa ko bbu??"
Cikin murna suka amsa sallamar had'e da mikewa tsaye sukace ya zauna !ko zaman beyiba yace masha ALLAH anga nah nah.... Ihun murna sukayi tamkar wasu yara,yyinda mlm yyi murmushi ya zauna yasha ruwa suka gaisa had'e da yiwa juna murnar ganin nah nah... Nan mlm yace ina Jidda?"
Kuluwa tace natanan!taje rafi debo ruwa.amma meyasa bakazo da nah nah ba mlm?"
Mlm yyi gyaran murya had'e da zayyane musu komai da komai game da loosing memory da ta yi da auren ta da yabada da alfarmar da suka nema abarta,gunsu dh karshe yace zasuxo Neman auren ta nan sannan Ku kuma karshen satin nan zankaiku Ku ganta!
Kuluwa tace ALLAH Sarki ,ubangiji kenan me yadda yaso da bawansa amma mlm inaga yakamata gsky insunxo Neman auren musanar dasu wacece nah nah? Kasan shaanin aure bbu boye boye.... Atine ta katseta da cewa bangane su San wacece ba?"
Wani abu gareta ?"ko ciwo kunsani aduhu...mlm yyi ajiyar zuciya yace ranar wanka ba'a boye cibi atine nah nah ba yarmu bace Jidda ce yarmu...nan yasanar da ita yadda suka samu nah nah.
Atine dan tausayi har hawaye tayi "
Ahankali tace ikon ALLAH to shikenan ALLAH yasadata da iyayenta .
Amma ni gsky kamar karku sanar dasu ,kada su FASA fa! Mlm yace nayi tunanin hakan.... sallamar Abbas ce ta sa suka tsaida maganar .
Yashigo baki washe cikin farin ciki ko gaisawa basuyiba yace alhmdllh ALLAH mungode maka da kanaiyana mana nah nah. Mlm barka!murmushi mlm yyi yace ina kasamu lbri?"
Abbas yace wlh acikin kauyen nan ,nima shigowa ta kenan garin su tanimu suka sanar da ni, shiyasa nazo naganta gsky naji dadi tana ina ?"
Mlm yace aitana Kaduna gdn dasuka tsintseta."
Kamar yyi kuka yace wanne anguwa ne a Kd din ?"
Mlm yace GRA ne gd me blue din kyaure...Abbas yyi murmushi yace aiko gobe sai naje!
Mlm yadan ware ido danshi azatonsa ba zuwa Abbas din zaiyiba yadai tambayane kawai!
Yace ah ah gsky kabari sati mai zuwa muje tare kaga basu sankaba akwai matsala gsky (Mlm bayaso yaje sbd yaruga yabada nah nah ,besan in Abbas din yaje me zai faruba)
Koda Abbas d'in yalura mlm bayaso yaje sai a fili yace ok shikenan ALLAH yakaimu lfy saina biku ko?"
Mlm yace yauwa.
Abbas yace hmmmm alhaki kwikwiyone saikaji abinda yafaru da baffa habu da inna delu!
Ware ido mlm yyi yace meya faru dasu?"nan suka sanar da shi komai...murmushi yyi yace hakane ai ALLAH ba azzalimin kowa bane sakaiyyace !ada nayi niyar masa hukunci amma tunda haka ta faru bbu damuwa zan kyalesa,amma dukda haka saina gaya masa mgn...
Atine tace koninan sbd yacimun mutunci hardasu mari duk yamun saigashi me garin da yyi dan shi ,shine yyimasa haka.
Sunata jajanta maganar Jidda tadawo akayita murna da ita yyinda Abba yakudurta gobe ko jibi zaije Kd duk rintsi yaga abar sonsa..

********
Suna fitowa shida baby sukaga yah yaseer zai nufi dakinsa...kuri yyiwa baby ,ita kuwa haka nan taji be mataba ! Koda yah elee yalura da yaseer kallonsa kawai yyi Aida sauri yyi gaba hardasu tuntube...lolx
Yayi saurin bacewa ganinsu..doguwar tsuka yah Suleiman yyi yace ke kikoma ciki zan ida da kaina.
Marairaicewa tayi tace ni um um muje naraka ka ,besan sadda yakwantar da murya ba yace pls kije zanzo anjima muyi dinner kinji baby nah? "
Ahankali tace to yah else nah amma ni ice cream zansha ta fad'a cikin shagwaba (azahiri kuwa batama son komeye ice cream d'in ba ta fad'a ne sbd yabata lbarin iftinsa namugun.son tasha sa)

Ahankali yace to naji yanxun wanka sanyi nayi exercise kafin magarib tayi ,saina je nasiyomiki ko"

Ihun murna tayi had'e da tsalle ta falla aguje ,girgiza kansa yyi had'e da lumshe sexy eyes d'in sa had'e da bude k'ofar dakinsa yashige.


Bayan sallar isha'i zubaida ta wuce dakinta ta rufe sbd gudun kada yah Yusuf yashigo yajata yaje yyimata hukunci sbd tun safe take tsammanin kiransa ama shiru har dare tana dar dar ta kwanta har bacci yyi gaba da ita...

Yah ele kuwa ankirasa agun aikinsa bedawo gd ba 10:30pm yadawo yasan kuma baby tayi bacci.

Ice cream d'in yasa mata a frige d'in da ke parlour sa ya wuce yyi wanka ya kwanta agajiye ,amma bacci yaki zuwa ,daya rufe idonta fuskar baby ce data iftinsa yake gani...

Sai ransa tabasa bbu komai shakuwace kawai yyi da ita babu wani abuda haka yyi bacci.

Baby itama anata bangaren da k'yar tayi bacci dan har kuka tayi dabata gansaba,amma dasu Habiba da Fatima suka tambayeta meyasa take kuka? "

Sai tace gdn su ta tuna"

Washe gari....ko brush yah Suleiman beyiba yana gama azkhar yafito yanufi part d'in Ummi.

Tun a waiting parlour yakejin sweet voice d'in ta tana karatun alkur'ani mai girma .

Koda yaga bbu kowa a parlourn sai ya nufi dakin dasu baby suke ,amamakinsa saiyaga ,daka take karatun sukuwa su Fatima sunata bacci ..

Kuri yyi mata da kyawawan idanunsa yana aikin kallo ,azuciyar sa yace masha ALLAH ,saiya tuna yyi burin ifti tayi hadda yana gab dasakata skul din ta bata!

Baby kuwa ta na kai aya tayi shiru had'e da tashi zata raba ta gefensa ta wuce "dan ita aganinta sbd baya sonta yaki dawowa jiya.

Sautin tafiyar ta tadawo da shi hayyacinsa" ahankali yace baby me kikewa fushi ?har bazaki gaidaniba zaki fita dukda dama nima ba gunki nazoba!

Har cikin ranta taji bbu dadi ,amma bata nunaba ,afili tace hmmm hakane ina kwana?"

Yace bazan amsaba sbd rokar gaisuwar nayi!

Ahankali tace am dan ALLAH yah Suleiman aromun wayarka.

Wani iri yaji shi yafiso tace yah ilee,amma jintace yah Suleiman saiyaji wani iri"

Kallonta yyi yanaso su hada ido taki yarda "murmushi yyi yace me zakiyi da wayar ne ?" Bacin kince mun bazaki sake tambayata waya ba.

"Ahankali tace na manta ne shiyasa ,amma kabarshi zan karbi ta Ummi .

Jiyayi kamar be kyautaba " sai tace muje yanxun kikarbi ice cream dinki tukum "

Bata kallesaba tace ah ah na koshi !bata jira amsarsaba ta fice idonta taf da kwallah,saidai bata bari yaganiba...

Jiyake kamar yaje yajawota tadawo k'ila ma fushi tayi ,jiyayi besan zama dakin ,da sauri yafito da ga dakin ,awaiting parlour yasami baby tana waya da Mlm sai dariya take har wushiryarta ta fito.

Shagala yyi da kallonta koda taji muryar shi suna gaisawa da Ummi sai kawai cikin shagwaba tace Abba ina yah Abbas d'ina yake ?"shine ko tambayata bayayi.....Dede iya nan yah Suleiman yaji da sauri yabar parlourn Ummi na masa mgn amma yace bara yadawo.

Yabar parlourn ne sbd yadda yakejin zuciyarsa na masa zafi ,gudunSa kada allurarsa ta motsa yyi danyen aiki ..lolx yasa yabar parlourn.

Amma jiyake wlh da ayanxun yaga Abbas saiya harbesa sbd besan meyasa yake jin xafinsaba?"

Yana fitowa da nufin Yakima part din sa kawai yaga wata mace da police 3 biyu mata daya namiji..

Koda yaga sunyi part din mm zulai sai kawai ya wuce dakinsa da kudurin yiwa baby hukunci akan kiran wannan gajan Abbas din datake yi ...

Mm zulai na zaune tanata zulimin yaya zatayi sbd yaune wa'adin da Laure ta bata,harta yanke shawarar ta sitar da plasma d'inta ta ji sallamar ta.

Wani mugun fad'uwa.......

Share


📚📚mmn fareesa ce ✍🏻✍🏻


[6/17, 4:55 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


story & written by mmn fareesa


NOT EDITED

🅿71&72

Yah Suleiman kuwa ta na ihun da kokarin kwacewa dg hannunsa "ahakan yabude dakinsa yyi wurgi da ita kan 3seeter yasawa dakin key zuciyar na k'una..baby na ganin haka tsoro da furgici suka sake shigarta tana tunanin ko kasheta zaiyi!tuni jikinta yafara rawa ta fara wasu hawayen .
Shikuwa belt din dke d'aure a k'ugunsa yake kokarin cire wa domin jikinta ya gaya mata....tuni ta lura da shi ihu tasa had'e da cewa wlh na dena yaya kayi hkuri dan ALLAH wlh shima yah Abbas din banasonsa kuma bazan sake maganarsa dan ALLAH kada kamun komai indai kanason IFTIHAL da gske! cak yaja yatsaya jin ta ambaci ruhinsa, bugun zuciyarsa!
Sakin belt din yyi jikin sa na kirma ya runtse idanunsa had'e da dafe saitin zuciyarsa" k'uri tayi masa da ido hakanan taji tausayinsa kuma batasan meyasa bataji haushin sa ba akan abinda yyiwa Abbas ba".cikin sanyin murya tace pls yaya dan ALLAH kamun komai kuma insha ALLAH zaaga IFTIHAL da tadawo gareka nikuma zan fita arayuwarku.....shiru tayi ganin yatsareta da sexy eyes dinsa masu kwarjini,sunkuyadda da kanta tayi ,doguwar tsuka yaja had'e da wucewa bed room d'in sa .
Yaje yasakarwa kansa shower yafi 15 minit sannan yafito yashirya cikin farar jallabiyya "agogo yakalla yaga 3:00pm tayi tsaki yyi daya tuna ko break fast beyiba yau balle lunch ,parlourn yakoma yasameta zaune atakure da hawaye busassu afuskarta tayi tagumi bacci na janta saidai da alamar baccin beyi nisaba...wani irin tausayi tabasa musammun daya tuna maganar ta ,ta d'azun akan angel insa ya lura bata kishi da ita kuma tana tausayinta kuma yagane ita mutum ce dabatason shiga hakkin wani shiyasa hartake tunanin in ALLAH yasa yaga ANGEL insa su rabu...


" motsawarta tasashi dawowa tunaninsa "gun dining d'in sa yyi yaje yahad'a coffee tsintar kansa yyi da hada mata tea mai kauri yadawo kan kujerar dke fuskantar tata yazauna sai dai me?"yana zama ta far ka da ihu tana cewa wlh bazan koma ba na dena!
Lumshe idonsa yyi ganin yarinyar ta tsorata da shi" murya ahankali yace ke meye haka? ki nutsu bbu abinda zanmiki !
Tsit tayi cup din tea d'in yamik'a mata had'e da tsareta da ido ,bbu musu ta karba,batashaba tana kallon sa "shikuwa coffee d'in sa yafara kurb'a yana lumshe ido" ahankali yadubeta ganin bata sha tayi shiru tana hawaye "
Azuciyar sa yace oh baby bata gajiya da kuka!afili yace baby kisha mana!


Make kafad'arta tayi tace um um ni naka nakeso"

Girgiza kai yyi yace wato kema rigimammiyya ce ko?

To ai coffee ne Wannan nasan k'ila ma baki taba shansaba ,kisha tea ko kuma yanxun namiki abinda kikayi mafarki namiki yanxun.

Batace komai ba tafara shan tea d'in tana turo baki harta shanye ,shikuwa yatsareta da idanunsa yana kallon dan sak da angel insa tamasa kama"kallonsa tayi tace ni kadena kallonsa kuma kabudemun kofa na fita....fuska daure yace innakifa?"
Turo baki tayi tace hmmm wlh rowane dakai'kallon cup d'in hannunsa yyi yakai bakinta bbu musu ta ida kurbe sauran coffee din da yarage had'e da mikewa tsayetana dire dire ita yabude su fita.
Kallonta yyi yace wai baby yaushe nafara wasa dke?" kin cikamun kunne da ihu wlh zakija ki kwana anan na cewa Ummi bangankiba!
Zaro ido tayi cikin shagwaba tace to yaya else muje pls kajiiiiiii!


Lumshe ido yyi afili yace shekararki nawa ?"

"Tace 15"

Gabansa yaji yafadi jin shekarunsu daya da iftihal.

Tashi tsaye yyi yace oya muje kirakani gun Ummi nayi lunch aidama nasan ke y'ar jinjirace ba wata babba bace wai 15 years.

Murgud'a baki tayi tace eh d'in.... da sauri yace mekikace? Tace nifa badakai nikeba murmushi yasubuce masa ganin ta iya rainin hankali.

Gun kofar ya nufa yabude,da sauri hartana turesa tasakai dan ficewa cikin zafin nama yadamkota har tafad'o kan kirjinsa!

Daga ita har shi wanu mugun shock sukaji ,ita kuwa lumshe ido tayi tana shakar turaren sa.dan tureta yyi dg jikin sa yace hmmm baby wai miyasa bakyaji ?"guduwa zakiyi ko me?"

Murya a kasale tace ah ah dan ALLAH bazan koma ba .

Saketa yyi ta jirashi yarufe dakin suka tafi part din Ummi.

Sai fira take masa yyi mata banza !

Har suka iso parlourn ,Ummi ce dasu hbba da Fatima a parlourn suna kallo,murmushi Ummi ta yi byn sun gama gaisawa da shi takalli baby tace har bakonkin yatafi?"

Satar kallon yah Suleiman tayi aiko taga yana aiko mata da harara....cikin inda inda tace um ..eh yatafi....tsaki yyi yace ke malama oya jekiyi serving dina yafada had'e da zama ,bbu musu baby ta nufi dinning area.

Ummi ta hararesa hade da cewa oh babana halinka na nan ko?"

Ahankali yace gsky Ummi nifa banason raini ,in ina sake mata fuska saita rainani,yafada had'e da kallon su Fatima yace dallah Ku kuma kuntashi kubani guri....mitts yaja tsaki.

Sum sum sukabar parlourn, Ummi ta girgiza kai kafin tyi mgn baby ta dawo da plate din alkubus da miyar taushe taji kaji da man shanu dauke ahannunta.

Agabansa ta aje had'e da nufar frige ta dakko masa ruwa da lemo had'e da cup,tazo ta kawo masa,Ummi dketa kallon su cike da sha'awa had'e da jin dad'in yadda baby ke kula da shi ta mike tsaye had'e da cewa sannu kinji ALLAH yyumiki albarka!

Murmushi tayi kai duke ,shikuwa gogan har cikin ransa yaji dad'in addu ar Ummi kuma ya amsa da ameen dan ya tabbata da alamar baby zatayi saykin kai kuma da biyayya tun yanxun ma yaga tana masa biyayya... Ummi ta katsesa da cewa kayi kaci abincin ankusa la'asar ,dazunma bakayi break ba da safe haka yarinyar nan duk tadamu... ta fad'a had'e da ficewa a parlourn.

Bissimillah yyi yafara cin abincin yana mamakin wai tadamu akan beyi break ba cin itace tabata masa rai .

Tashi tayi tana niyar Barin parlourn da sauri yace ke!"

Waigowa tayi fuska daure yace ban amince kije ko inaba kibarni ,nidaya zanci abincinne ko mne?"yanxun inzansha ruwa wazai xubamin inkin tafi?"

Bbu musu ta dawo ganin fuskarsa bbu wasa.

Matsawa tayi ta zuba masa ruwa had'e da cewa yaya eleeenah kasha kada yashak'eka kasan wannan abun dole saita ruwa ,tafada hade da mik'a masa,wani dadi yaji jin yadda take kula da shi dakuma sunan data kirashi da shi.

Bayan ya idar yakalleta had'e da cewa MY ANGEL bara naje masallacin kuma nadawo nasameki anan inkinyi taki sallar.

Murmushi tayi dan ta ji dad'in sunan dayakirata da shi ,sunan dayake kiran iftinsa da shi .

Cikin shagwaba ta ce to yaya eleenah amma kamun alk'awarin zakabani wayarka nayi game.

Kallonta yyi yace kema haka kike da son game to gama wayar matso na nunamiki security d'in, bbu musu ta matsala dab da shi yanuna mata ,sannan yaja hancinta had'e da cewa sainadawo ,turo baki tayi tace nima sauna rama ALLAH inkadawo ,fita yyi bece komai ba,ita kuma tayi part d'in su Fatima da wayarsa a hannunta.

*****

Bayan 15mini baby ce zaune a parlourn ta nata game da wayar yah Suleiman tanata murmushi azuciyar ta tana cewa hmmm mutumin Nada saurin hawa da saurin sauka dubemu dazun ,amma har mun shirya...Fatima ce ta katseta da CE ahhhhhh lallai baby yah Suleiman naji dake wlh dan duk gidan nan bbu Wanda yaraba daukar wayarsa amma ke yabaki....kafin baby tyi mgn yah Suleiman yashigo parlourn da sauri baby ta tashi tanufi gunsa tana cewa yaya koyamun wannan ban iyataba .

Girgiza kai yyi yazauna ,tuni ta matso dab da shi ga mugunta ga nashi ta matso da manta gab da nashi yafara koya mata ,tuni Fatima ta kunna TV ta fara kallo.


Baby kuwa da yah Suleiman sun shagala da yin game har abbu da Abba suka shigo basu saniba,

Shikuwa Abba yasha mamakin ganinsu hankalinsu kwance baccin dazun baby sai kuka take shikuma yahau dokin zuciya.

Abbune yace SULEIMAN!

da sauri yadago kansa yagansu tuni yaduka yana gaidasu ,sai dai gabansa yafadi dan yasan doie Abba yafadawa abbu abinda yafaru dazun, kuma dole atambayesa kuma me zece ?

Murya baby yaji tana gaidasu ,had'e da kokarin tashi dan basu guri tuni yyi saurin aza lallausar kafarsa me cike da gargasar gashi kan tata k'afar yatake,,,,,

Zama su abbu sukayi abbu yace ah ah baby naga alamar zaki tashi to kiyi zamanki tambayarku zanyi,batare data dagoba tace to.

Dan wata irin kasala takeji sbd jin kafarsa kan tata k'ofar.

Cike da jin kunya taran matsala dg kusa da shi amma still kafarsa nakan tata k'afar.

Muryar abbu taji yace meye tsakanunka da yaron dazun harka fitarmasa da jini?

D'agowa yyi had'e da jifar baby da kallon gargad'i sannan yace rashin kunya yamun abbu dan na ga be dace su tsaya tareba tunda anmata mini dan namusu mgn ta koma ciki shine yafara gayamun mgn da ,

rashin kunya nikuma na nuns masa kalata!


Cikin tsawa abbu yace gidanku nace sbd hakan kake yunkurin kashesa ?bazaka dena wannan zuciyar takaba ko ?"wlh ka kiyayeni kuma duk ranar Dana sake kamaka da laifi irin wannan gida Kaine shasha.

Rusunawa yyi yana bada hkri dan besan batawa iyayensa rai.

Baby kuwa mamakin wannan karyar da yashararo take....muryar abbu tabi yace ke baby hakane?kifada mun gsky.....sake Mirza kafarsa yyi kan tata.

Da sauri ta ce eh hakane !

Tashi abbu yyi yace To ALLAH ya kyauta ,adedenan wayar yah Suleiman tayi ring in baby Tamika masa gurin karbarma said a ya mintsineta a hannu ,kamar tayi ihu tadai daure.sbd su abbu .

Tashi sukayi Abba da yah Suleiman suka fice dg parlourn,abbu yyi part d'in sa.

Baby jiki bbu kwaritabi Fatima dakinsu.


******

da misalin karfe 8:00pm Mm zulai ce zaune ta yi tagumi tana hawaye tabbas tasan batayi da kyauba gashi tafara gani duk abinda kunya ya wuce ace kamarta sbd 20k ankaita anrufe inda tanada halin kirki wlh ko million ne tasan mutane gidan zasu bada dan kada atafi da ita.
Yanxun gashi tunda tazo ko kare baizo yace gunta yazoba.
Gashi har dare zata kwana kasa cikin kazanta ga ciwon jiki sbd dukan da y'ar cikinta ta mata ,dan tasan ta isa haihuwar wannan karuwar .
Wata zuciyar tace kigodewa ALLAH shin ita iftihal da kika saka aka jefar da ita dani ,kinsan hannun wa ta fada?".kika tadawa jamaa hankali sbd son zuciyarki dg karshe iyayenta suka bar gari. Ke kuwa bansan inda kike ..
Nadama ce fal da Dana Sani aranta ga sauro da zafi haka ta kwanta tana kuyi har baccin wahala yyi gaba da ita.

Washe gari tun karfe 7am zubaidace cikin damuwa har y'ar rama tayi ta nufi dakin yah Yusuf gabanta na dukan Tara Tara.

Ta murd'a k'ofar....


Share..


📚📚 mmn fareesa ce✍✍
[6/17, 4:55 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story Written by mmn fareesa


Ina mika godiya ta ga dunbin masoya wannan novel dabazan iya lissafo su ba sbd yawa ngd sosae da kaunarku ga INA TARE DA ITA, sannan nasami korafe korafenku akan cewa wai dan ALLAH wasunku nason shiga grps d'ina amma banasasu,kusani yan xun grp2 gareni kuma gsky banason rashin comments dan kona bude rufewa zanyi ngd..


🅿73&74

Ta murd'a k'ofar had'e da tura kai cikin parlourn "waige waige ta fara taga bbu kowa aciki ,bed room d'in ta nufa had'e da yin sallama....tuni tayo baya sbd takunsa dataji,jikinta na bari,tarabe gefe"
Dg shi sai jallabiyya yafito..... Yasha mamakin ganinta amma be nunaba fuska had'e cikin tsawa yace keeeeeeee!lfy?"
Cikin muryar tausayi tace yaya dan ALLAH kasaurareni na rokeka!mugun kallo yyi mata had'e da Jan doguwar tsuka afusace yace mezakicemun zubaida?"tunda ni ban isa da ke ba,dan haka na cire hannuna akanki"sbd kin rainani inganki da wani ,wai saiki gudo cikin gd !azatonki biyoki zanyi?"
NEVER wlh nafi karfin hakan ,sannan kifita tun kafin jikinki yyi tsami nabaki 3minit.
Tuni tafashe da kuka cikin shashshekar kuka tace pls katai makeni wlh nacanza ba zubaidar daka Sani da bace!Dan ALLAH yaya mama na hannun police tun jiya narokeka kaje kabiyasu ka karbota dan.....wani mari biyu masu masu rai da lfy yawankomata ..ihu tasaki had'e da dafe gurin tuni hannunsa yakwanta akuncinta
Batace komai ba ta fice adakin cikin kunar rai...
Shikuwa yah Yusuf ji yake kamar yaje yadawo da ita yarungumeta ya rarrasheta ,yasan cewa shidai kawai yatsintsi kansa da tsananin sonta da kaunarta ,inyace ga lokacin da yafara sonta yyi karya.
Lokacin da yaganta tare da saurayinta saiada yyi jinyar zuciyarsa.
Saidai abu 2 yatsaya masa arai na 1kukanta na2 datace wai mama na gun police yabiya su yakarbota to meke faruwa ne?
Ajiyar zuciya yyi can kuma yyi tsani sbd mugun halin mm zulai daya tuna.

Ciki yakoma yashirya da kayan NYSC ajikinsa yanufi skul din dayake dauka ganin 7:45am yasan yyi latti ko gun Ummi bejeba ,sai da zubaida na makale aransa...

***********
Karfe 8:30am yah Suleiman ne yafito cikin kakinsa yanufi part din Ummi dan yin break fast ya wuce office.
"Sallama yyi bbu kowa parlourn sai ihun baby dayakeji be ankaraba tafito da gudu dg dakin yaran tana kwala masa kira.....tana ganinsa ta fad'a jikinsa had'e da sakin kukan shagwaba...
Lumshe ido yyi ganin atsorace take ga ko d'an kwali bbu akanta" ahankali yace ke ni cikani!menene haka yatsorataki?"
Turesa ta yi yyi baya kamar xai fadi sbd jikinsa asake yake....dariya ta tuntsure da ita ganin yyi saurin dafe bango,fuska daure yace wakikewa dariya?"
Cikin shagwaba ta ce gsky yaya nidai gidanmu zankoma kaga Fatima kullum sai ta tsorata ni da mage....bata ida maganar ba Fatima ta fito da magen ahannunta tana dariya...

Tuni tasha jinin jikinta ganin kallonsa da yah Suleiman ke jifarta da shi.

Cikin tsawa yace bakida hankaline?da kike tsorata ta da mage ,kinsan nima bason mage nukeba sbd ina k'yamarta,amma dg yau zatabar hannunki ,kuma kije kikaiwa mai gadi ita yanxun taje tayarda ita dg nan kinshare compound din gidan nan duka ki maimaita....tuni Fatima ta duka dan basa hkri tana nuna masa yunifoam dan harta makara skul .

"Kallonta kawai yyi da gudu ta fice ,yaja tsaki had'e da nufar dining area baby ta bisa."

Zama tayi tace yah ileeeeeeeeeeee nah ina kwana ?"hararar ta yyi yace bazan amsa gaisuwar matsoraciyaba.dukar da kanta ta yi ,te a yahada bebi ta kantaba yyi serving da kansa dan gudun makara..

Ahankali yace baby kinyi break din?"dakai ta amsa ,sannan tace pls yaya karabu da Fatima kada ta yi latti a skul,kajiiii?

To kawai yace "

Break fast insa ya idar ya mike itama ta mike tana turo baki idanunta cike da hawaye, ta biyosa ....tsayawa yyi cikin kulawa yace to kuma menene?zakimun fushi koninamiki wani abu?"da sauri ta ce ah ah ,tsareta yyi da ido can yace baby me kukeso?konatafi dkene?"da sauri tace eh"

Kallonta yyi yace waiba nahanaki yawo bbu Dan kwaliba jeki canxa kaya muje dg nan nasa amiki saloon ko?"ihun murna ta yi ta fice d gudu.

Girgiza kai yyi had'e da nufar bedroom d'in ummi yasameta tana d'aura dan kwali,dukawa yyi yagaisheta byn sun gama yace mata da baby zai fita ,murmushi ta yi tace to dan ta lura dg babin hatshi sun fada tarkon kaunar junansu,anan yasanar da ita laifin Fatima da hukuncin da yyi mata.

Ummi tace kayi daidai ko jiya namata mgn akan tadena ,dg nan ta sanar da shi halin da mm zulai ta ke dan abbu yasanar da ita jiya,cikin ko in kula yace ita ta shafa ai dama nagansu lokacin da zasu Shiga b'angarenta.

Nan kuma Ummi tamasa nasiha da fada akan abinda yyiwa Abbas ,hkri yabata yafice .

Baby kuwa cikin murna taje ta canxa Shiga zuwa jallabiyya baka ta yi rolling kanta da mayafin ta feshe jikinta da turaren ,sak ta fito kamar balarabiyya ko shuwa Arab,saidai kuma tanad'anjin tsoron saloon din dan Fatima ta kai ta sau 1 haka ta fito, tasamesa parking space nan ta nufi guns a.

Kafeta yyi da ido yana ta kallonta ,azuciyar sa yace masha ALLAH kamar aljana wannan kyau haka.

Saidai besan miyasa da yakalleta take tuna masa da angel d'in sa ba.

Kamshinta daya shak'a yasashi dawowa tunanin daya tafi.

Bude mata muffin yyi yace muje ko baby "murmushi ta yi tashiga had'e da yin addua ,sai kallonta yake yaaji ta Burgess sosai dan yalura tanada ilimin addini sosai.

Motar yatada yabata wuta ,had'e da cewa baby y'ar kauye me kashin kwance..... Yafada cikin tsokana"""

Turo baki ta yi cikin shagwaba tace ALLAH nikadai na Jana !kuma ni bani wani kashin kwance ,sannan nima saina rama mintsinina da kayi jiya...katseta yyi da cewa hmmmmm yarinyar nan kina wasa daniko?da Rabon nasake miki mintsinin dayafi na jiyan.yafada had'e da kallonta Zara zatan yatsunta ,ahankali yace anjima maje amiki lalle ko? "

Murmushi ta yi tace to yaya amma dan ALLAH ko murmushi ne karuka mun na lura kaiko dariya ma baka cika yiba sai shan k'amshi.

Murya kasa kasa yace kinason inruka miki ne?"

Da sauri tace eh

Adedenan sukayi parking, suka fito sai yan kalle kalle take yi ganin sodoji burjik maza da mata,jitayi yaja hannun ta suka cigaba da tafiya.

Sai gaisawa da jamaa yakeyi fuskar nan atamke musammun in mata sun masa mgn ,itada batace komai ba,

Da yawan matan dke nuns suna sonsa koda suka gaisa tare da wannan bala rabiyyar sun raina Kansu lolx..

Office in sa yabude had'e da Jan ta suka shiga.

********

Bangaren Abbas kuwa be iso gd ba sa7:46pm straight gidan mlm ya wuce ,bayan yyi sallama yasamu mlm zaune kan buxu yana lazimi alamar yagama sallah, d'agowa yyi dan jin muryar Abbas ,daidai da sauri yace subhanallahi Abbas lfy?"naganka da baki kunbure.

Zama yyi yazayyane ma mlm abinda yafaru duka dg karshe yace mlm dan ALLAH wanene shi kuma meye matsayinsa agunta?

Salati kawai mlm keyi sannan take kayi kuskuren Abbas saida naga yamaka kada kaje sbd gudun irin wannan matsalar!

Gashi kaje "to maganar gsky shine mijin dazata aura!

Azabure Abbas yace what's?"

Mlm yace sbd yacancantane dan yyi dawainiyya da ita shida iyayensa alokacin datake a larura ,kume besan ita waceceba ?sai da ALLAH yasa ni mahaifinta na bayyana har yasan ita wace dan haka kada kaga laifinmu.


Abbas yyi murmushi me ciwo yace bbu damuwa haka ALLAH yatsare matar mutum kabarinsa .

Mlm yyimasa nasiha had'e da basa hkri sukayi sallama Abbas najin zafin rabuwarsa da masoyiyarsa.

Byn tafiyarsa mlm yakira inna klw da bb atine yamusu bayani ,suma sunji bbu dadi dg karshe sukace haka ALLAH yatsara.


Suna shiga office din....


Share


📚📚 mmn fareesa ce✍✍
[6/18, 4:00 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written
By
Mmn fareesa


🅿75&76

Suna shiga office d'in "yamata nuni da kujerar dayake zama had'e da cewa to kizauna zuwa anjima sai muje amiki gyaran gashin ko?" Ahankali tace to sannan ta zauna kan kujerar tana yan kalle kalle"zama yyi gaban table din kan kujerar da baki ke zama yafito da wasu chacoolat 2da biscuit,yamik'a mata had'e da wayarsa batare da yyi mgn ba.
Karba tayi tace lah yaya na gode sosai barama nayi game,dg nan tacigaba da yin games had'e da yan ciyee ciyenta.
Shikuwa loptop yajawo yashiga danne danne abinsa, haka shiru yadan ratsa tsakanunsu bbu mai mgn har zuwa minti30,batare daya kalletaba yace y'ar k'auyeeee!
Sarai taji sa saitai banza dashi dan ta lura mgn yake nema .
"Ahankali yadago kansa yyi mata kuri da ido " besan miyasa daya ganta yake ganin tana kama da ANGEL dinsa?"wata zuciyar tace dan ka kwallafa ranka ne ga iftihal din...
d'agowa tayi itama sukayi 4eyes harararsa tayi had'e da masa gwalo,murmushi yasubuce masa afili yace oh lallai baby nikike harara ko?"
Nayarda kin waye tunda kinzo binni,shiyasa har kikemun haka amma yarinyar zankamaki,dg nanma saidoki zanyi yafada fuskarsa daure....
Tabbas ta tsorata amma da ta yi wani tunani sai tayi murmushi tace eh minene danka siyar dani?"
Kafin yyi mgn anyi knock, yabada izinin ashigo.
Wata macece soja tashigo da sallama sai faraa take ,atake cpt Suleiman yadaure fuska ,had'e da cewa lfy sumayya?"


Murmushi tayi had'e da juya idanuwa tace nazo mugaisa ne tunda baka daga wayata"

Adedenan baby ta dago kanta had'e da watsowa Sumy mugun kallo atake taji wani kishinta yataso mata...itama Sumy ta tsorata da kyawun yarinyar dan dama batasan sun zo tareba ,zuwanta kenan taga office nasa abud'e tashigo.

Fuska daure ta nuna baby had'e da cewa cpt my dear wacece wannan? "

Wani mugun tsaki had'e da harara baby ta aiko mata dashi sannan tace NI MATAR sace!

Tana fadar hakan da sauri ta fice dg office d'in ....yah Suleiman nadakatar da ita amma bata sauraresa ta fice.

Wani mugun kallon tsana yyiwa Sumy ,atake tasha jinin jikinta dan tasansa bbu kyau in ransa yabaci afusace yamike dan binta ,cikin bacin rai yace bazan gaji da cewa bana sonkiba ! Muddin kika sake shigomun office hmmmm yana kainan yafice da mugun sauri dan kiran Baby.

Ita kuwa baby da gudu ta fice had'e da buya byn wasu bishiyoyi tana ganinsa yazo yanata tambayar mutane ko sun ganta ? Sai ace ah ah.

gaba daya yarude motarsa yadauka ya fice ,dg barrack d'in yyi waje ,befi minti5da tafiya ba ta fito had'e da ficewa cikin barrack din ta tsaida mai adaidaita yakaita gun saloon, kasancewar tasan gari dakuma 2k ajakarta.

Byn angama salon d'in sannan ta hau adaidaita ta nufo gd gab da zasu shiga layin ta hango abbu da Abba had'e da mai gadi zasu masjid kasancewar azahar tayi ,amma fuskar abbu da damuwa.

Suna wucewa tacewa mai a daidai tar yasauketa ,byn ta sauka ta biyashi ta shige gida ,straight can byn gidan inda baa cika zuwaba ta nufa ta yi zamanta,ranta na zafi dan wani mugun haushinsa takeji ,gani take kamar yanason sumyn"sannan ita bata San meyasa batajin haushin iftihal akan sondayake mataba?"amma wannan sojan wani mugun zafinta takeji atake tafara kuka da hawaye.

********

Mm zulai ce zaune byn sun gama sallar azuba basu koma bacciba sunyi jigum jigum ga ciwon kai da zazzabi basu dena damuntaba duk tayi rama acikin kwana1,wani kunu da kosai ne aka kamusu,tana hawaye tana kurba bbu dad'in yau balle na gobe ,ko krba ukku batayiba taga kafar kyankyaso aciki tuni tashiga kwara amai kamar ranta zai fita bbu me ce mata sannu har ta idar ,bbu tausayi masu gyara gurin sukace ta kwashe aman tana ganin jiri haka ta gyara gurin kuma baa sake bata wani abu dan taciba,haka ta kwanta kasa kuda nabinta ga zafin ciwo hawaye sai zuba suke afuskarta ta yi nadamar sanin Laure arayuwarta dan itace duk ta azata akan mugun halayenta ,gashi bbu Wanda yazo da cewa gunta yazo...

_________________

Bangaren yah Suleiman kuwa tun a get yakema masu tsaron get din masifa wai basu kula da aikinsugashi y'ar mutane ta gudu basu bantaba.

Koda yafito yyita kalle kalle gabansa na fad'uwa afili yace oh kadafa y'ar mutane ta bata!

Wani mugun tsanar Sumy yaji afili yace zanmiki hukunci sumayya"dan ke kika jawo,narasa iftihal ga baby dke amana aguna itama tana shirin salwanta,tuni yabawa motar wuta yanufi gd dan yatuna tasan anguwarsu k'ila gd taje,ikon ALLAH yakasa lfy tun awaje yyi parking yakutsa kai ciki.


Me gadi yatambaya ko tazo yace ah ah be ganta amma yatambaya ciki dan yashiga bayi k'ila tashigo be ganiba.

Da mugun sauri yyi part din Ummi ,akicin yasameta ko sallama bbu yace Ummi ina baby?

Ummi da mamaki tace banganeba?"yobatare kuka fitaba!

Cikin damuwa yace eh wlh na nemeta a office da cikin barrack din bangantaba!

Harararsa Ummi ta yi tace hmmmm nasan halinka fa da zuciya Kodak wani abu kamata tayi fushi ne ta tafiyarta ,gashi ita bakuwa ba y'ar gariba kada taje ta bata wlh...

Rasa me zaice yyi kawai yafito cikin tashin hankali kaf yaduba ko ina agdn bata ,hankalinsa yakai kololuwa gun tashi ,yasake komawa barrack din akace anga fitarta da jallabiyya baka yasake kuma fitowa yana ta aikin nemanta amma bbu ita .

Gd yasake komawa yasamu Ummi har ta sanar da abbu sunata jajan abun dan Ummi hankalinta yatashi musammun data tuna dg haka fa aka rasa iftihal.

Fada sosai abbu yyi masa akan cewa shine yamata wani abu ta gudu ,cikin jin nauyi yyi musu bayanin dalilin dayasa ta gudu.

Ajiyar zuciya Ummi ta yi tace oh ALLAH Sarki wlh kishine yasa ta gudu Dan haka kaga yanzun axahar tayi saikaje kayi sallah kazo ka nemota aduk inda take inbahaka wlh nida Kaine agidan nan, dan yarinyar nan amanace agunmu ,mekakeso mucewa iyayenta?"

Jiki asanyaye yawuce masjeed abbu yafito suka hadu da Abba yasanar dashi batan baby ,shima ya jajanta had'e da cewa suje masjeed .

Bayan sun taso dg masjeed yah Suleiman yawuce part din Ummi dan ne Neman shawara...

Zubaida ce tafe cikin damuwa dan tafison kadaicewa sbd damuwar datake ciki,ta ido byn gidan kawai tahango baby zaune tana hawaye .

Tausayinta taji amma yanajin nauyinta sbd zalinta dataci sadda bata lfy.

Komawa tayi part din su tasami Rukayya na kuka zama tayi itama suka cigaba da kukan.


******
Yah yusf ne tafe a motarsa yashigo gidan byn yyi parking yafito yanufi part din Ummi ,yasamesu suna shawarar ko akai cigiyarta gdn TV da redio.

Yah Suleiman na gefe kallo 1 zaka masa kasan yana cikin damuwa Habiba d Fatima nata hawaye ,byn sun gaisa yatambayesu meke faruwa aka sanar dashi. Komai cikin tausayawa yace subhanallahi dama naji ance ksmar mm zulai na gun police tun jiya ko?"

Ummi tace eh kudin mutane taci 20k shine sukazo aka tafi da ita.

Bece komaiba yafice dg part din dan yasan bawai kudin amsotane bbu ba,ah ah sun barta ta horu kuma yasan yanxun abbu yadaina bata ko bicikarsa dg ita har yayanta!

Shiyasa daa zubaida tazo dan yataimaka mata yaki sauraronta,shiru yyi yanajin wani mugun tausayinta,aikawai sai ya nufi part d'in mm zulai d'in dan yaga zubaidar ya rarrasheta.


Yana zuwa yyi sallama awaiting parlour.....

Share...


📚📚mmn fareesa ce ✍✍
[6/24, 8:56 AM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written
by
Mmn fareesa

NOT EDITED

🅿77&78

Yana zuwa yyi sallama a waiting parlour... Zubaida da kanta ke duke tana kuka,da sauri ta dago kanta jin muryarsa...tsaye yyi had'e da hard'e hannayensa a kirji yana mata kallon tausayi da gudu ta nufi gunsa tana shashshekar kuka,bbu musu yabude mata hannayensa ta fad'a jikinsa tana kuka mai zuma zuciyar mutum..
"Ahankali yace ya isa pls kidena kukan kinji ?" gobe insha ALLAH da safe zanje na karbota zan amso wasu kudine da yauma zan karbota..da sauri ta d'ago dg jikin sa tana murmushi had'e da dariyar farinciki... Murmushin shima. Yyi had'e da saka yatsansa yashare mata hawaye...muryar Rukayya sukaji abayansu tana zubawa yah Yusuf godiya "kallonta yyi yace kada kidamu "
Juyawa yyi dan ficewa dg parlourn da sauri zubaida tace yayaaaaaaa!
Cak yatsaya had'e da tsareta da ido ,
"Ahankali tace to ai banso katafi ko"
Murya kasa k'asa yace sorry kinga baby ta b'ata zamuje nemanta nida yah Suleiman.... katsesa tayi da cewa wacce babyn yaya?"
Yace wacce yah Suleiman zai aura...da sauri zubaida tace yo ai wlh yanxun naganta can byn gidan nan tana kuka! zaro ido yyi had'e da cewa pls da gske kike?"
"Tace wlh"
Hannunta kawai yaja suka nufi part d'in Ummi da mugun sauri"
Suna shiga suka tsintsi muryar yah Suleiman yana cewa wlh sumayya gara ki fito da ita inba hakaba saina k'arar da danginku baki d'ayansu....da sauri yah Yusuf yace wlh yaya zubaida tasan inda take....da sauri jamaar dke parlourn suka juyo suna kallon Yusuf dake rik'e da hannun zubaida.
Yah Suleiman kuwa sai dai sukagansa gabansu yana cewa dan ALLAH zubaida muje ki kaini gunta plsssss!mamaki zubaida yabata dan betaba yimata mgn hakaba....Jan hannunta Yusuf yyi suka fice yah Suleiman na biye dasu ,yyinda Ummi ,Fatima ,Habiba,yah Habib da yah Usman sai abbu suka rufa musu baya..

Baby kuwa byn taci kukanta me isarta tayi shiru tana tunanin gd.

Tun dg nesa gogan yahangota tayi tagumi,aituni yyi ajiyar zuciya atake yan miskilancin suka motsa dan haka sai yyi tsaki afili yace oh dama tana nan tun dazu,shine ta keta wahalar da mutane ?"

Ummi afusace tace yimun shiru ,aikayi ta barka da ace baa gantaba kayita wahalar nemanta kenan....girgiza kai abbu yyi ,adedenan baby ta hangosu tuni tsoro yaka mata jitake kamar ta zura aguje..

Tashi tsaye tayi ganin zubaida dasu Fatima sun nufota hakan yasa da sauri ta zura aguje had'e da fadawa jikin su tana kuka.

Hannunta suka ja ,kasancewar su ummi sun tsaya agefe suka kaita gun ummin.kama hannunta Ummi ta yi tace muje kinji y'ata amma dan ALLAH kada kisake yunkurun guduwa....da sauri yah Suleiman yace yo tama sake mana" d'agowa baby ta yi cikin SAA suka hada ido da shi wata uwar harara ta gallamasa,mamaki sosai tabasa baki sake yake kallonta har suka fara tafiya itada Ummi jamaa na binsu ,yyinda ko wanne saurayi da partner d'in sa, yaseer ne kawai baya ciki ...
Kwafa yyi afili yace wlh zan kamakine yarinya....

Bayan sun dawo Ummi da abbu suka bata hakuri akan kada tasake irin hakan tace to had'e da basu hkri itama.

Shikuwa gogan lunch yadiba yanufi part d'in sa, yyinda Yusuf zubaida ta manne masa har Ummi na mamakinsu dan tasan basa shiru ,amma data tuna ikon ALLAH saitadaina mamaki..

********
da misalin karfe 7:40 pm ummice tare da abbu zaune awaiting parlou byn yagama cin abin dare .
Kallonta yyi had'e da cewa dazunfa munyi waya da mutanenki!tace kai dan ALLAH "yace eh saura 7days sudawo Nigeria dan haka kinga da jibi abdullahi zasuie garinsu yarinyar nan nemawa Suleiman auren ta ko?" Tace eh"
Yace to na fasa sai dadynsa yadawo suje da shi atare,shima kuma haka yace dan kansa zai nemawa dan lelen nasa aure..
Murmushi Ummi ta yi tace oh ikon ALLAH to ALLAH yamaidosu lfy yasa kuma alkhairi "
Abbu yace ameen yah rabbi, kinga nima da angama maganar auren yaran nan nima zan angwance😂
Harara Ummi ta masa had'e da cewa kai mijin mace dayane rak....da sauri yace maida wukar Rabin ran ina ni ina wani aure haka natsufa...sallamar yah Suleiman ce ta sa abbu yyi shiru ,gaidasu yyi had'e da cewa Ummi baby fah?"

Harara ta bankomasa tace kafini sanin inda take dg nan tabi abbu part din sa tabar yah Suleiman zaune shi daya..

Motsinsu yaji adakin yara ,tashi yyi had'e da tamke fuska yanufi k'ofar dakin...baby nagaban mirror tana cire yan kunne kanta bbu Dan kwali gyaran gashinta yyi kyau gwanin sha'awa gashi bak'i kirin tayi parking dinsa..yyinda su Fatima da Habiba sai santin gashin suke .....tsaya wa yyi dg bakin k'ofar yakafeta da firgitattun idanunsa yana ta kallon gyaran kan da aka mata yana tunanin yaushe taje aka mata shi...

"" kamshin turaren sa dataji ,yasa tagane ko zaishigo dakin ne ko kuma yana ciki,da sauri ta juyo sukayi 4eyes da shi,ashagwabe tanufi gunsa ...

Yyinda su Fatima suka bar dakin byn sun gaidashi..

Ayadda yaso yyimata masifa ,amme me besan meyasaba sai yakasace mata komai yanadai ta kallonta....cikin dire dire had'e da shagwaba ta ce ni yanxun ice cream zansha da fura,kaji yayaaaaa?"

Ta fad'a had'e da kukan shagwaba, aigaba daya jinsa yake wani daban ga kasala da mutuwar jiki sun tasanmasa be shiryaba.

Ahankali yace naji iya dama abinda kikema rigimar kenan?"

Da sauri ta ce to sai kuma irin biscuit d'ina nadazun Dana bari a office naka shima kabiyani abuna....ta fad'a had'e da murguda baki.

Murmushi yyi yace ah ah bazan cigaba sai kin fadamun miyasa kika gudo dg office dina nayita nemanki kika d'agamun hankali,yanxun baby kin kyauta nama lura kinfison kirik'a batan rai ko?"

Cikin sanyin murya tace to yaya dan ALLAH ka yi hkri bazan komaba ,amma gsky bazan koma zuwa office nakaba"

"Da sauri yace meyasa?"

"Tace sbd wannan me kirar samudawan tasaka kazamar k'afarta aciki"

Murmushi yyi wai Sumy ce me kirar samudawa,Ahankali yace ban yardaba to nida gobema tare zamuje nakaiki amiki lalle ma dg nan .

Turo baki tayi tace um um Fatima zata kaini,had'e rai yyi yace to goben innace muje kice baki zuwa manah..

Batayi mgn ba ta nufi k'ofar fita.... da sauri yarik'e hannunta had'e da cewa wai miyasa kike son batamun rai ne?"bacin yanxun kikaban hkri amma gashi kin koma..

*cikin sanyin murya tace nadena muje kaci abinci tukum"ahankali yace to kokefa amma bbu kodan murmushin nan,kallon sa tayi suka hada ido state sukayi murmushi ..
Zama yyi kan carpet tayi serving dinsa da ruwan semonvita miyar kubewa busassa.

Ta aje masa hade da zama kusa da shi yyi bissimilla yafara ci..

Ahankali yace baby bara nakira k'asim(yaronsa ne) yakarbomiki ice cream dinko?" Ko nikeso nasiyo miki?"

Cikin sanyin murya tace bazanso Yayana yawahalaba katurasa yakarbomin.

Cikin jin dad'in maganarta yakira kasim yasanardashi abinda zai karbi,kafin ya idar da cin abincin yakawo ,nan tasha komai awadace ,anan take ta basa labarin taje saloon da kanta,Wanda yyi mamaki sosai, harda dungure mata kai yyi wai aita wahalardashi gun nemanta.

Cikin wayo itama ta kai hannunta kan karan hancinsa taja da gudu tabar parlourn bbu shiri tana masa gwalo....dan yyi kokarin kamata ta gudu..

Wayarsa yadauka yana murmushi had'e da cewa hmmm baby mejan fada zan kamaki gobe..


Washe gari tun karfe 7:00amm yah Yusuf ya had'a kudin hannunsa 30k yanufi station din.

Byn yaje yasanar dasu gun wacce yazo ,anan Wanda case din ke hannunsa ,yabukaci akawo dubu 20 din na ba shin sannan yyi signing bbu musu Yusuf yyi ,dg karshe akace sai yabiya dubu goma na ciyarda ita da bata magani dasukayi,bbu musu yabiya dama 30 k ne yazo dasu..

Anan akaje aka cewa mm zulai ta fito ansallameta,wani farin ciki ta ji da murna tasan yaseer ne yazo yyi beling nata.

Fitowa tayi jiki asanyaye duk tayi baki ta rame acikin kwana biyun.


Tana fitowa dg cel sukayi 4eyes da yah Yusuf....


Bana bukatar tanx ko stickers dawasu surutai comments kawai nake bukata inna ga ruwan comments acigaba inkunji shiru to kadama kuyi jaje ..


📚📚. Mmn fareesa ce✍✍
[6/24, 2:16 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story & written by
Mmn fareesa


Inajin dad'in comments naku sosai da sosai kamarsu...

Salma l y ,Maryam

Musa ,mmn samha,

Miss fatisah,mmn
Ibrahim,
meenal mohd,

Fatimatou,khadeejart,
Aysha aliyu,ummu
Amra,

Maimuna,mmn mashkur,
Haima mmn Abdul,

Aishatou, hjy faty
Khady,mmn zannur.

Ummi dentiest,
Mom iman&h...
Zainab s Usman
Amina ay.....


Da duk wacce bataji sunanta ba ngd sosae😻😻

🅿79&80

NOT EDITED

Tana fitowa dg cel sukayi 4 eyes da yah Yusuf! "
Sake ware idonta tayi dan tagane shin shida wani yazone ko kuwa gizone idonta ke mata?"
Amma me ?shidai din ne yana mata kallon tausayi..
Mamakine kwance afuskarta had'e da tambayoyi aranta!
Koda yalura da yanayinta matsawa yyi gunta yana cewa mama sannu!mutafi ko"ahankali tace Yusuf wayazo beling nawa?"dukar da kai yyi yace NINE!
Da sauri ta d'ago kai had'e da cewa Kaine Yusuf?" Yace eh mama muje gd ki huta ko"jiki bbu lakka tabisa yabude mata mota ta shiga, shima yashige had'e da Barin gurin.
Tafiya suke bbu mai mgn ,can mm zulai dketa mamakin waye yasanar da Yusuf har yatausaya mata yazo dubata yyi belling nata Wanda ko y'ayan cikinta basuzo dubata ba!ahankali tace dan ALLAH Yusuf waye yasanar dakai halin danike ciki?
Kallon gefenta yyi yace ZUBAIDA ce!
Yaciga da cewa wlh mama suntayar da hankalinsu sosai itada Rukayya ,Nina bansaniba sai jiya da marece tasanar dani...mamaki ne aran mm zulai, shin sun manta abinda ta musu?wata zuciyar tace hmmm danma basu San cewa kece silar batan iftihal ba.
Jitayi gabanta ya fad'i.... Amma har cikin zuciyar ta ta ji dad'in yadda su zubaida suka damu da ita, saidai tayi mamakin rashin zuwan yaseer yyi belling nata,kuma bataji yace yaseer din yadamuba.

"Ahankali tace YUSUF !

Be kalletaba yace na'am tace nagode sosae ALLAH yyimaka albarka yasa kagama da duniya lfy ..
Cikin jin dad'in addu ar ta yace ameen yah Allah.

Cikin kuka tace dan ALLAH kuyafemin kuskeren danayi abaya sbd son zuciya da zugar muguwar k'awa nayi nadama dan ALLAH Yusuf kaso zubaida ka kulamun da ita ,duk da nasan kana kokari gurin tarbiyyarta.

Ajiyar zuciya yyi yace bbu komai mama indai dan nine kuma insha ALLAH zancigaba da kulawa da ita..

Ahaka yyi parking kasancewar sun shigo gd.

Tana fitowa dg mota saiga zubaida da gudu itada Rukayya suna kuka suka rungumeta,itama kukan take ,yyinda Yusuf ke tsaye yana kallon su cike da kula wa hade da tausayi.

Sakinsu tayi had'e da cewa su koma ciki ita gurin Ummi zataje.

Zubaida gun yah Yusuf ta nufa, Rukayya tayi part din su,yyinda mm zulai ta wuce part din Ummi..

Zazzaune suke kan dinning suna break Ummi da abbu na k'asa bisa carpet suna break fast.

Sallama ta yi jikinta asanyaye koda tagansu ,itama sai ta tuna dafa haka suke zama itada abba! Ummi ta amsa sallamar fuska asake sbd tabata tausayi ganin yadda ta koma akwana2.

" sannan taga alamar nadama afuskarta"

Dukawa tayi tagaishe da abbu sannan suka gaisa da Ummi,nan suka mata jaje, su Fatima ma sun gaida ita sukabar parlourn.

Suna fita tafashe da kuka had'e da rike hannun Ummi ta na Neman yafiyarsu had'e da abbu,nan suka ce sun yafemata,atake tanemi alfarmar yakira Abba yazo sutayata bashi hkuri.

Haka kuwa akayi ,byn yazo yana ganinta yadaure fuska ya jiya dan komawa ,abbu yadakatar dashi yazo yazauna.

Nan cikin kuka mm zulai ta nemi gafararsa had'e da yimasa alk'awarin gyara halinta kuma tarabu da Laure..

Bbu yabo bbu fallasa yace ya yafe mata ,yafice dg sashen.

Ummi ta hada mata tea mai kauri had'e da sinasir da niyar taushe tace taci,bbu musu ta hau ci sbd tsohowar yunwar datakeji.

Byn ta idar tayi godiya had'e da komawa sashensu.

Wanka ta yi had'e da brush ta shirya tasake yin wani break din nan take tambayar wai ina yaseer.?

Nan su zubaida suka sanar da ita yadda sukayi dashi aranar da aka kaita ceel.

Salati tayi had'e da cewa lallai yaseer abinda zai zakamun dashi kenan.

Hmmmm aidama abin ALLAH haka yake wadanda nak'i su suka fito dani....ALLAH ya isa tsakanina da Laure! Itace tasami hanyar banza amma kibarni da yaseer wlh zai Sani zaigane uwa tanada mahimmanci ga d'an ta..

Zubaida tace wlh mama yah Yusuf yagama mun komai arayuwa da ALLAH yasa yafito da ke dan gsky bazan iya rayuwaba inbbu shi ina mugun k'aunarsa..

Mm zulai ta ce wlh har abada bazan mance hallaccin yaron nanba wlh ,tunda yamun abinda d'an cikina yakasa yimun.

Hakafa sukayi ta jajen abun had'e dayima Kansu alk'awarin zama da kowa lfy agdn,sai dai mm zulai data tuna itace tabayar da iftihal hankankalinta na mugun tashi..

Yah sulaiman ne acikin mota shida baby...


Kuyi hkuri da Wannan bnida caji...


📚📚mmn fareesa ce✍✍
[6/24, 7:05 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
Mmn fareesa


wannan shafin nakine maman feenat kiyi yadda kikeso dashi sbd ke akayisa ina mugun jidake over😻😻


🅿 81&82

Yah Suleiman ne acikin mota shida baby "ahankali yace baby yau zanyi tfiya zuwa Lagos.....katsesa tayi da cewa amma tare da ni zakaje ko?"murmushi yyi ganin kuruciya ce atare da ita, yace ah ah nima yau da safe akasanar da ni sbd tafiyar gaggawace ,kuma kinga koda akwai aure atsakanunmu bazanje dakeba duk da kwana5zanyi acan, to balle bbu sbd had'arin gurin kiyi hkri kinji baby nah" batace komai ba ta sharesa"
Shiru sukayi har yagaji yyimata mgn wai baby meye haka? "Yakikeso nayi da raina ne wai?" kanta tad'ago saiga hawaye sharr afuskarta a time din kuma yyi parking.
Kallon ta yyi "ahankali yace pls kidena kukan kinji?"
kishare hawayenki nida nikeso kik'aramin karfin gwiwa saiki kuma Sani acikin tunani"yafada had'e da Ciro hand chief mai kamshi yafara share mata hawayen.
Saiso yake su hada ido amma taki yarda"ahankali yace baby bazakimun mgn ba kenan?"
Ahankali tace ah ah yaya ALLAH yatsare yabada SAA kuma insha ALLAH ko byn katafi zan dunga maka addua ai,murmushi yyi had'e da Jan hancinta yace yauwa wana kama? "kingama yimun gwalon " marairaicewa tayi had'e da shagwabewa wai yyi hkri kadaa yyi latti anajiransa,girgiza kai yyi yace hmmmm aizandawo zankamaki ai ,yanxun bara mufita asamu Yaro yamun mgn da meyin lallen sai insanar da ita tamiki bazan jimaba zan dawo"
Fitowa sukayi dg cikin motar adedenan wasu yara zasu wuce nan yaturasu sukira meyin lallen dan dama acan ne akema angel insa lalle kafin ta bata!
Kallon ta yyi byn yatura yaran yace mekikeso na siyamki?"murmushi tayi tace bakomai yaya nagode sosae da yadda kake kulawa dani....katseta yyi da cewa nikuwa da waya zansiyamiki domin inkiraki inji yaya yan gd da abinda gidan yake ciki kinsan su mommy wato mahaifiyar my angel d'ina sun kusa dawowa wlh amma sai sundawo da kwana1 zandawo insha ALLAH..
Wani fad'uwar gaba taji hakan jin yace sunkusa dawowa,amma afili sai tayi y'ar dariya tace to masha ALLAH gsky ina tayaka murna ALLAH yadawo dasu lfy"cikin jin dadi yace ameen "sannan yace to amma tunda kince bbu komai nafasa siyan wayar....be ida karasawaba tasaki ihu..har saida yatoshe kunnensa ,tana dire dire... Anan kuma me lalle tayi musu sallama dan ita azatonta anga ifti sbd kamarsu datagani d baby"
Byn sun gaisa tace oh ranka yadade' rabonka da gidan nan tun kafin abin nan yafaru ,amma natayaka murna Ashe anganta?"sai asannan yah Suleiman yafahimci Rana zaton angantane ,girgiza kai yyi atakaice yace ah ah ba ita bace...
Sannan yace pls kimata lalle yyi kyau nanda awa1da Rabi zandawo,amma ki kula da ita kada ta fito ko ina,matar tace to ai kasan itama waccen ina kulawa da ita alokacin, bece komai ba yafito da kudi yabata had'e da duban baby dke turo baki gaba yace oya kuje amiki yanxun kinaso Kisa nayi latti zaki tsiro da wata rigima taki..
Itadai mai lalle gaba tayi dan azatonta matarsace,"ahankali baby tace pls yaya wayar....katseta yyi da kinasone?"tace eh" to shikenan naji oya shige kuje...
Bai bar gurinba said a ta shiga gidan..


Kai tsaye barrack dinsu ya wuce yaje suka gudanar da meeting akan tafiyar tasu ,sannan yawuce office din cpt salim (babban amininsa)

Samunsa yyi yana harhada papers yazauna sukayi musabiha ,yah Suleiman yace to mayen sumayya harda kai zaa naga bakaje meeting bako?"
Murmushi salim yyi yace hmmm naji koma meye zakace kasan kuwa sbd ita nak'i zuwa meeting sbd kawai naga wucewarta..tsaki yah Suleiman yyi yace wlh kai anyi dan iska!kana bada maza wlh ....murmushi cpt salim yyi yace eh naji tunda nibakai bane mata nacewa suna sonsa amma yanak'i,Ima ni nasamu damarka,yanzun yarinyar nan sumayya Dana kwallafa raina akanta tuni Nagano kai takeso kana tozartata amma ta na nunamaka k'auna,nikuwa ko ganina tayi saita canza hanya sbd tsana da kiyayyar datakemun,amma kullum sonta k'aruwa yake araina,WHY.....yafada had'e da dafe saitin zuciyarsa.


dariya cpt Suleiman yafashe da ita daya tuna baby tacewa Sumy basamudiyya!shikuwa salim yakule da haushin yah Suleiman "ahankali yah Suleiman yashe wlh shawarar dazanbaka kadena wahalar da kanka gun basamudiyyar yarin yar nan wlh ka kama kanka mlm kaja ajinka , gaka da kyawunka da komai amma kana bada maza...akule cpt salim yace mlm ya isa haka sbd rashin k'auna har suna kama rad'a mata !
Dariya yah Suleiman yyi yace ah ah banina saka mata ba ,watace tasamata!tsaki yyi yace hmmmm dasanta Dana fasa mata baki....Harar da yah Suleiman ya aikomasa dashi yasa yyi shiru.

Rage kafad'a yah Suleiman yyi yace inkaji shawara ta fine k'ila ma hakan yasa tasoka ,inzaka tafi muje karakani nasiyawa my baby waya nakuma Dakota gdn meyin lalle..

Da mamaki cpt salim yace oh abokina ka kamu kenan?" Tunda gashi kana fadin my baby....katsesa yyi da cewa look mlm dan nace my baby shine yake nufin sonta nike?"

Baka fahimci soba ,nidai nasan nashaku da ita ,sannan maganar so kuwa IFTIHAL nake yiwa SO d'aya aduniya,yanafadin hakan yamike had'e da cewa inxaka muje inbazakajeba kaga tafiya.

Murmushi cpt salim yyi yace hmmm intayi wari maji kada kamanta anan kake cemun kagaji same tabin hankalin nan gashi harta warke,to kadaiyi rainonta in anyi auren dukda bansan taba nasan tama karanta bazata iya daukar kaba.....tsaki yah Suleiman yyi yace aidayake aka cemaka ni Kaine mayen mata,inma kayi Wannan tunanin kacanza dan ANGEl dina natanadarwa kaina insha ALLAH...

Yana fadin hakan yafice ,cpt salim yabisa yana murmushi dan yasan halin aminin nashi inya botsare...

********
Gurin siyar da waya yatsaya yazaba had'e da darjewa me tsadar gske yasiyawa baby da sabon sim card da memory, shidai cpt salim na kallonsa yanaso yyi mgn ganin yasiya mata wayar dubu dari da sittin, kuma natafi 15 years ba yana ganin tamata tsada ,ganin yadda yahad'e girar sama da k'asa yasa yashare kawai..

Sai da yasiya mata ice cream tukum suka nufi gidan kunshin.


Sunayin parking tana fitowa dg gidan Dan hartagaji, da jiransa,aita na ganin motarsa da sauri ta nufo gun motar.

Shikuwa cpt salim tasbihi yake sbd ganin baiwar kyawu nata ,aransa yace wlh abokina yakamu da son yarinyar nan be auneba yaga cpt Suleiman yafito...

Lamar zata fada jikinsa ta je gunsa tana shagwaba r tagaji da jiransa harta fito,girgiza kai yyi yace oh baby wlh yau kinason samun ciwon kai sbd rigimarki ,yanxun banadawoba,shine kika fito salon ki koma guduwa ko?"yafada had'e da tsareta da idanunsa masu kashe mata jiki yana kallon lallen da aka mata ,tsintar kansa yyi da jin haushin cpt salim yasan kilama yafito yana kallonta....

Da sauri ya waigo aiko yaganshi jingine da mota yana kallon su kamal TV ,shikuwa cpt salim da ma soyake yagano wani abu kuma yagano sbd kishin daya gani k'arara a icon cpt Suleiman..

Juyawa yyi dan komawa cikin motar ,yah Suleiman yace baby ga aminina nan kugayyasa cpt salim,cikin sakin fuska had'e da jin kunya tace ina wuni!"dan Batman tare sukeba said a yyi mgn tukum .

"Ahankali yace lfy lau amaryarmu toga amanar abokina nan ki kula....yah Suleiman yakatsesa da cewa mitts dallah mlmya isa !ke kuma muje yafada fuska daure..

Murya kasak'asa tace yaya kaga lallen kuma bakace yyi kyauba. "

Banza yyi da ita yabude mata gidan baya ,tashige ,itama ai sai yan Jan ajin suka motsa.

Ta daure fuska duk yana dubanta a madubi .....wayarsa ce tayi ringing yana dubawa yyi murmushi had'e da d'agawa yyi sallama yans cewa my mommy kin manta da danki..
Ah ah mommy ina kula da ita ,yanxunma muna tare,ok abata Ku kaisa..


Share..

📚📚. Mmn fareesa ce✍✍
[6/28, 10:01 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story
&
written
by
Mmn fareesa


Kuyi hkuri my fans da yadda kuke samun posting d'ina ba kamar daba ,abubuwa sai ahankali, amma innaga comments kujini xuwa dare nagode...🤝🏼🤝🏼


NOT EDITED

🅿83&84

"" yanxun ma muna tare abata Ku gaisa ne?"juyowa yyi yaga yadda taketa shan k'amshi ,beyi mgn ba"yamik'a mata wayar,kasancewar yasan tasan koda wa yake mgn..
Tsintar kanta tayi da jin fad'uwar gaba"cikin dauriya tace salamu alaikum!d'if mommy ta yi sbd sak muryar IFTIHAL taji!muryar baby ce ta katseta gun cewa ina uwuni?"
"Ahankali tace lfy lau y'ata amma yasunanki?
Cikin inda inda tace baby.... amma...hello net work yyi halinsa wayar ta tsinke" mik'a masa kawai tayi tak'i mgn ,shikuma yaki karba har sai da cpt salim yace ana miko maka wayarka abokina,yafad'a cikin sigar tsokana"
Banza yyi dashi yacigaba da driving d'in sa.
Yyinda baby kejin muryar mommy kamar suntaba mgn da ita ko kuma tasanta ,hakanan taji k'aunar matar tun kafin ta ganta.
"Parking yyi had'e da kallon cpt salim yace to mlm zaka iya fita zuwa 3:00pm muhadu a barrack " murmushi yyi had'e da kallon baby ya ce amaryarmu to asauka lfy !
"Murmushi tayi had'e da cewa ALLAH yasa "

Byn yafice yah Suleiman batare da yajuyoba yace zaki iya dawowa gaba tunda yafita"yatsina fuska ta yi "ahankali tace ah ah barshi namma yayi!

Afusace yace what?"

Kina nufin driver dinki zanzama?"

Cikin dakiya tace inbazaka maidani gd ba nafito natari adaidaita...katseta yyi da cewa bara nafito nasaki ta karfin tsiya naga zaki iya hanawa"

Fitowa yyi yana nad'e hannun rugarsa....da sauri ta yi wuf kafin yabude tawuntsula takoma gidan gaba batare da ta fito dg motarba..koda yabude yahangota ,murmushi yyi yace hmmm haba yarinyar nan wlh zankamaki ,naga kwanan nan kin maidani abokin wasanki"da ki tsaya mana namiki maganin rashin kunya..""""

Batayi mgn ba tasharesa da haka yabude motar yajasu ,ko parking be gamaba ta bude murfin motar ta fice yana kiranta tayi banza dashi..

Direct part d'in Ummi ta wuce,tasamesu a parlour zama tayi tanama Ummi sannu da gd su Fatima nata santin kunshinta,dining ta wuce danyin lunch.,,,,,,

Yah Suleiman kuwa part d'in sa yanufa yaje yyi wanka yacanxa kakinsa yanufo sashen Ummi da kwalin wayar baby ahannunsa da ice cream dinta daya fara narkewa"

Ummi ce kawai a parlourn nan yazauna yasanar da ita batun tafiyarsa Lagos yanxun,tamasa fatan alkhairi da samun nasara ,sannan yaje yaci abinci,yana jiyo surutunsu Fatima amma beji alamar mgnar baby ba har ya idar da cin abincin..

Kallon Ummi yyi yace ina yarin yar nan?"

Girgiza kai tayi tace tana bed room d'ina tana jeramun kaya a wardrobe "tasameni inashiryawa shine ta karba,murmushi yakuccemasa sbd yaji dad'in yadda take kyautatama mahaifiyarsa.

" ahankali yace dama sallama zan mata ,nabata sakonta gashi kibata....katsesa Ummi tayi tace ah ah shiga kuyi ban kwana halin rai!

Tashi yyi yanufi bed room d'in, tun bakin k'ofar yaji tana ta yan wakokinta ,sallama yyi yahangeta tana gyara bed"sarai taji muryarsa aciki ta amsa had'e da juyawa ta kalli Wadrop.

Cikin husky voice yace baby nikike juyawa baya?"waimiyasa kikeson batamun rai ne?"amma yyi kyau dan kinga nadamu dakene ko kuwa...katsesa tayi ashagwabe gurin cewa haba yaya yanxun adalcine ka kaini amun lalle amma kaki yabawa dan ALLAH sannan kuma kayita dauremun fuska agaban abokinka ,dan yasan basona kakeba dukda dama nasan din basona kakeba am....maganar ta mak'ale sbd kukan dayaci k'arfin ta...

Dafe kansa yyi yanajin wani tausayinta"ahankali yace yah salam!pls baby kiyi shiru haka ,indai kunshine aiyyi kyau ko yanxun ma shinazo nagani nakuma yi miki pics innatafi narunga kalla gakuma wayarki ko...

Saurin kallon sa tayi yad'aga mata kai had'e da zaro hanunsa merike da kwalin wayar dake bayansa yamik'a mata, batasan sadda tasaki murmushi ba tana zuba godiya da ihun murna gakuma hawaye afuskarta ...hannunta guda yarik'e "ahankali yace to ya isa haka ihun yanxun aikin huce ko?" Munshirya !

cikin damuwa tace eh yaya nah amma banason inga na wuni bangankaba ai"

Cikin rarrashi yace aiga waya ko ?yanxun muje kishiryamun kayana na wuce ,kada ayita jirana bbu dadi...

To tace had'e da bin bayansa,suka fito parlour, cikin xumudi taba Ummi wayar ,sannan suka nufi sashensa..

Zama yyi kan bed yanuna mata trolley d'in sa yace tashirya masa Kananun kaya set2 yunifoam set5.

Wardrop d'in ta bude "saida tayi tasbihi ganin yawan suturarsa ,nantafara shiryama sa harda na ciki ,tsab duk abinda yake bukata saida tashiryamasa.

Byn ta idar tarik'e trolley d'in had'e da cewa yaya muje ko?"

Tashi yyi yace to na gode sosai baby sim card dinki yana cikin wayar amma sai zuwa gobe zaifa aiki amma inmun sauka zankira Ummi tabaki muyi mgn "


Cikin shagwaba ta ce to shikenan amma ina key din dakinka?"zarosa yyi dg aljihu yace gashi aringa ygaramun kullum kinji my baby?"

Ahankali tace to yaya ALLAH yatsare yabada SAA "

Lumshe ido yyi yace ameen,,adedenan driver yabude masa gdn baya dan yashiga,su Ummi yahango da su Yusuf d Fatima tsayawa yyi suka iso suka masa ban kwana da fatan alkhairi.

Baby kuwa taki tafiya haryashiga motar"ahankali yamiko mata hannu ganin zatayi masa kuka,bbu musu ta miko masa nata yajawota tashigo ciki ta zauna kusa dashi.,fuska bbu walwala yacewa driver din muje ka kaini kadawo da ita""

Da sauri driver din yace to y'allab'ai "

Bbu Wanda yyi mgn sunata tafiya ,can murya k'asa k'asa yace baby pls banason kina damuwa haka ,nima hankali na bazai kwantaba harnayi abinda nazoyi tunda kema kina cikin damuwa!

"Ahankali tace to yaya " amma kada ka kula wannan Sumyn...murmushi yyi yace hmmm baby kenan haryanxun bakison koni waneneba "aibatakai matsayin dazan kulataba ma " amma miyasa bakison na kulata?"

Da sauri ta ce bbu komai...

Parking driver yyi ,yah Suleiman Yakama hannun baby "ahankali yana murzawa sannan yafito da wayarsa yyimusu pics 2suna murmushi, sannan yyimata rad'a akunne yafice dg motar.

Murmushi kawai naga tanayi dan banji meyace mata"

Cike da kewar yah Suleiman baby ta koma gd ta karbe wayarta tana latsa..


************

Washe gari gurin karfe 8am mm zulai ce tsaye a dining area itada su zubaida sunajera break fast.

Fuska bbu walwala mm zulai ta kalli zubaida tace, anya yaron nan lfy tun dg jiya da na dawo har yau babushi bbu alamarsa ,yana qlau?"

Tabe baki zubaida tayi tace ohon masa mudai rabonmu dashi tun shekaran jiya,mm zulai ta ce kwana2 fa gsky abincika...Rukayya tace hmmmm wai mama meye naki na damuwa da d'an da besan darajarkiba?"

Girgiza kai mm zulai ta yi tace hakane ,amma ai Nina azasa akan gurbatacciyar tarbiyya ko?"

Kafin Rukayya tayi mgn wasu mutane sunyi sallama ,a parlourn suna cewa me gidan na nan?

Mm zulai ta nufi part d'in Abba,bbu jimawa suka fito atare,adede k'ofar parlourn Abba yatsaya ganin yan C I D ,hannu yabasu suka gaisa ,byn sun gama gaisa daya yace Sunana mahamood Ahmed da abokin aikina Mustapha lawal dg hukumar binkice ankama danka yaseer acikin yara3da ake zargin sunyiwa yar deputy Governor fyad'e sun kuma kasheta gudun to non asirinsu agurin wani bath day party da akayi a shekaran jiya da misalin karfe10:00 pm.

Dan haka yana hannunmu zamu cigaba da binkice harzuwa karshen wata dg nan amik'a case din zuwa kotu...

Zaka iya zuwa office dinmu sbd wasu tambayoyi daza miyimaka zuwa anjima.....

Salati kawai da anbaton ALLAH abbu kawai yakeyi had'e da zufa ,nan sukayi sallama suka wuce Yakoma ciki cikin bakin ciki dan yana ganin yaseer yagama bata musu suna ga icon jama'a ,sannan ya yarda tabbas yyiwa yarinyar fyade sbd tunawar da yyi lokacin da yyi kokarin yiwa baby fyade....

Su mm zulai yasamu suna salati itada yaranta ,alamar sunji komai.


Tsaki yyi had'e da barin parlourn, azuciyar sa yana ganin duk laifin mm zulai ne itace ta bata yaronta...

Da misalin karfe 9:30am baby ce apart din yah Suleiman tanata gyara masa dakin,harta idar.

Wasu kayansane dke shanye a toilet ta fito dasu ta bude wadrop ta Jere su har zata rufe taga album dan karami me hotuna ,tsintar kanta tayi da daukar album din.

Budewa tayi....zaro ido tayi waje sakamakon ganinta datayi tana yarinya, zaune atsakkiyar cinyoyin yah Suleiman suna murmushi anmusu hota ahaka.

Sake ware idonta tayi dan tabbatarwa.....


😳😳😱😱


📚📚. mmn fareesa ce✍✍
[6/29, 6:11 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(Palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written
by
mmn
fareesa


Wannan page nakune shukra novels&ina tare da ita fans club kuyi yadda kukeso da shi comments dinku yafi na kowa"ku nada banne azuciyar mmn fareesa ina mugun yinku irin totally d'in nan❤💓😻😻


Inajin dad'in comment naku..

Aysha aliyu
Mmn Bilkisu
Samira yahaya
Fatima
Habeeba Muhamma
Aishatou
Fatimatou
Rims


🅿85&86

"Sake ware idonta tayi dan tabbatarwa kanta " mafarkine ko gaske?"
Cigaba tayi da kallon pics d'in Wanda dukan su ita da shine wasu kuma ita d'aya.
Zuciyar ta ce taitamata sak'e sake had'e da jero mata tambayoyi "
Itadai tasan photon ta Wanda take yarinya yar 6 years abbanta yabata suna kasan akwatunta ak'auye Wanda tana yawan kallon su a time din datake ak'auye to kuma yanxun taganta da ita da yah Suleiman kuma tabbas itace! ba kama bace to dama yasantane tuni ko kuwa?"wata zuciyar tace hmmm keda yatsinta yataimaka "
shiru tayi had'e da Ciro photo guda Wanda suke tare ita dashi,tasaka acikin rigarta had'e da rufe sashen ta nufi part d'in Ummi dan tanason duba wayarta taga in sim card din yahau takira abbanta wato(mlm) danyimasa wasu tambayoyi.""""

******
Abbune da Abba ke tafe cikin mota ,dukkansu fuskarsu cikin damuwa take suna tafe suna jajanta abin.
"Can Abba yace gsky yaya na yarda da fyaden da akace hardashi aka yima yarinyar amma ina zaton gsky bbu hannunsa a kisan"
Abbu yace ah ah abdullahi kada kayi saurin zatonsa k'ila ma bbushi aduka laifukan.....katsesa yyi da cewa hmmmm ko kamanta halinsa na bata y'ayan jama'a?"bacin har yarinyarnan baby yaso yiwa fyad'e ,dan haka halinsane...
Shiru abbu yyi yana nazari har suka iso police station din.

Byn sun gabatar da Kansu ,suka nemi ganin yaseer d'in, nan bbu jimawa aka fito dashi Wanda ko tafiya bayayi saidai kamosa akayi....

Inhar ba farin Sani kayiwa yaseer ba to wlh baza ka ganesaba sbd dukan dasuka masa na fitar hankali akan ya amsa laifinsa "fuskarsa akumbure take da bakinsa da har hakora 2akafitar masa dasu ,idonsa guda akumbure,muryarsa adashe sbd kuka .atake idanun abbu suka cika d kwallah sbd ganin halin da yaseer din yajefa kansa aciki...

" abban ma yatausaya masa amma be nunaba hasalima harararsa yyita yi da aiko masa d mugun kallon ,amma azuciyarsa tausayinsane fal aransa..

Abbune ya matsa ganin yaseer din na kuka da hawaye "ahankali yace yaseer miyasa ka aikata abinda ake zarginka dashi?"

Murya adashe yace wlhy! wlhy!! abbu ban aikata duka laifikan nan 2 da akamun azaba sbd na amsa su.nadai taka sawun barawone kawai "amma nasan kaida Abba kun yarda sbd abinda nayi yunkurin yiwa baby"
dan ALLAH abbu da Abba kuyafemun kuyimun addua nasan alhakin kune wlh natuba nabiku zan kasance da nagari insha ALLAH inna kubuta dan ALLAH abbu kafito da mama kace itama ta yafemun tamun addua nayi nadama....
Yafada had'e da sake fashewa da kuka!

Abbu yadago kai idanunsa sunyi jawur har cikin zuciyarsa ya yarda da yaseer ,sbd tun alokacin dayaso yiwa baby fyade yasaka ido akansa dasawa ayi bibiyarsa ko awaje yana Neman mata yagano bashi aikata hakan ..."ahankali yace kayi hkuri insha ALLAH zaka fito muddin kanada gsky kuma kadage da addua muma zamu tayaka..cikin kuka yace abbu nagode sai dai ko yankan naman jikina zasuyi sbd azaba bazan amsa laifin dabanyiba sbd ni......dan sandan dake tsaye yace to time d'in da aka Baku yyi ....

Abbu yadubi Abba dake kallon waye yace muje ....muryar yaseer yaji yana cewa abbu dan ALLAH ka cewa Habiba ta yafemun tamun addua kuma inasonta....iya nan sukaji suka fice zuciyarsu fal da tausayinsa...


__________________
bayan sun koma gd kowa da kowa yasan halin da yaseer yake ciki ,mm zulai hankalinta ba k'aramin tashi yyiba danma Ummi na tausarta ,sannan gefe guda koda abbu yagayama Habiba sakon yaseer bata wani ji tausayinsa ba dan ita ta yarda da abinda yyi in aka cire kinsan,hakan yasa tasakejin sabuwar tsanarsa azuciyarta.

Abbu da Abba da mm zulai sundage da addua dg karshe abbu sukayi shawara akan zasuje gun shugaban yan C I D sbd abokin abbune kozai taimaka musu sbd ansanar dasu nanda 7days zaa Shiga kotu...koda akwai taimakon dazaimusu dan bbu maganar nuns duniya a wannan tannin sbd yarinyar y'ar deputy governor ce..,,,,,,,


Bangaren baby kuwa kanta yyi zafi dan takira Fatima asiyasance kasancewarta me ilimin addini,ta tambayeta dan ALLAH ta nuns mata photon IFTIHAL, bbu musu ta nuna mata saidai me ?itadai ce din a pic din ,bata nunama Fatima kobai ba tace oh ALLAH yabayyanata,tace ameen..

Bayan Fatima ta fice ,tunani ta fada dan duk pics din ba a k'auyeneba a birnine akayisu to bama wannan ba ance wai IFTIHAL ce !to wai meke faruwa ne?"sannan gashi yah Suleiman baya gd balle ta tambayesa wani abu"wata zuciyar tace kidai kira mlm kawai ko kije k'auyen sbd ki fita aduhu...
Wayarta ta duba taga sim card din yahau ,ajiyar zuciya tayi ta tahi ta nufi parlour gun Ummi dan karbo number mlm da tasaka awayar ummin..


"Koda taje byn tasaka number din sai da Ummi tace mata aiko baby dazun babana yakira da Ku gaisa bakya kusa ,sannan hankulama ba a kwanceba sbd halin da Dan gidan nan yake ciki wato yaseer" sauna kashe wayarma yanxun na budeta..
nan ta sanar da ita lbrin".

Salati tayi had'e da jajanta mata da adduar nemar masa kubuta.

Sannan tace ai dama sim card dina ne dabe hauba amma zankirasa yanzun ,ta fad'a had'e da sunne kai" cikin jin kunya. murmushi Ummi ta yi dan tanajin dad'in yadda baby keda kawaici.;;;


dakin yara ta koma taduba contact kawai taga ansa yaya nah!murmushi tayi dan tanazaton number dinsace.

Seving number din mlm tayi takira amma akashe tsaki tayi ta saka kira a number din yah Suleiman...

Harta tsinke be d'agaba "kafintasake kira ,kiransa yashigo.

Sai gab da zata tsinke ta da'aga cikin shagwaba tace yaya gsky bakayi missing d'ina ba"

"Ahankali yace oh baby sarkin korafi " wayace banyi missing nakiba?"

To ai baka kiraniba nice na kiraka ko"yer dariya yyi yace to ai nakira Ummi dazun baki kusa!

"Ahankali tace to ya aikin yanzun ?"

Yace hmm baby yanxunfa muna daji, d'azunma sauka kiris aharbeni akafad'a wlh dannayi saurin kaucewa....zaro idanu tayi cikin masifa tace wanne marar imanin ne ze harbemunkai yaya?"

Mamaki yake dama baby ta iya masifa haka....muryarta yaji tana cewa wlh dama inagun amma to miyasama yake son yaharbeka?"

Cikin jin dad'in yadda tadamu dashi yace ai kinsan yan fashine basaso Muka masu to yanxundai cikin mu 20ankashe mutum5"

Zaro ido tayi had'e da cewa ankashe mutum fa 5kace pls yaya dan ALLAH,ka dawo wlh banaso nida iftihal murasaka !ta fad'a hade da sakamarmasa kuka.....

Gaba daya yarude musamman data anbacci itfi dakuma yadda tadamu tsoronsa kada ta d'agawa Ummi hankali ta sanar da ita gashi dama hankulansu ba akwanceba sbd yaseer dan dazun abbu yasanardashi..

"Cikin rarrashi yace my baby kada muyi haka dake dan ALLAH ki kwantar mun da hankalinki kimun addua kefa malama ce ko addini yamana nuni da muceci ran musulmi wlh ko ankasheni muddin mun kamasu munkashe nakashewa alhmdllh Burina yacika ,sannan inbanida Rabon mutuwa a can xandawo pls kimun addua kinji Tawan?"


"" sannan dan ALLAH kiyi shiru kada kisanar da Ummi kinjiko?"ahankali tayi ajiyar zuciya dan ta gamsu da bayaninsa tace to yaya dan ALLAH ka kulamun da kanka ,kuma insha ALLAH zandage da maka addua..

Murmushi yyi yace yauwa ko kefa ,kinga inharmunci nassara har girma zaa karamin..
"Ahankali tace to ALLAH yataimaka nan sukayi sallama dukda taso tamasa tambaya game da pics din data gani,amma dataga ayanayin aikinsa sai ta bari har yadawo..


Number din mlm tasaka calling atake tashiga ringing 3 tayi mlm yad'aga hade dayin sallama."

Cikin murna ta amsa...


share..


📚📚 mmn fareesa ce✍✍
[7/2, 3:12 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story & written by
mmn
Fareesa

Wannan page din nakune halak malak MMN FAREESA FANS PAGE kuyi yadda kukeso da shi naji dad'in comments naku sosai..😻😻

NOT EDITED

🅿87&88

"" Cikin murna ta amsa sallamar sa"
bayan sun gama gaisawa had'e da tambayarta mutanan gd tace duk suna lfy..
"Ahankali tace am dan ALLAH Abba zanmaka wata tambaya,kabani dama?" haka kawai yaji gabansa yafadi amma sai yace to inajinki!"ahankali tace"
agaskiyya Abba nashiga rudanine agidan nan sbd wani photo dana gani.....labarta masa komai tayi harda yadda sukayi da Fatima.....shiru mlm yyi yana wani nazari..katsesa tayi da cewa miyasa naga photo na amatsayin IFTIHAL? "mlm yyi ajiyar zuciya yace jibi zamuxo gdn insha ALLAH akwai bayanin da zan miki amma kada kisanar da kowa cewa kece a photon dukda ni bantabbata kecenba amma in munxo da photonki nakina yar shekara 6na gwada dashi duk kece to tabbas zatona gsky ne....da sauri ta ce mekake zato Abba?"
cikin muryar rarrashi yace banison tambaya ki nutsu ,ALLAH yakaimu jibin kinji?"
Ahankali tace to Abba Ameen nan sukayi sallama akan jibi shida zuri'arsa suna a hanya..

Mlm kuwa suna gama waya da baby yasanar dasu inna kuluwa komai game da tambayar sa datayi.

"Kallon su yyi yace to Ku yanxun me kuka fahimta?"

Kuluwa tayi ajiyar zuciya tace to mlm nidai ga tunanina anya yarinyarnan bata kusa gane iyayantaba ,sannan inbaka mantaba sadda Muka tsintseta bata kiran kowa sai yah eleeee !kotace yah Suleiman sai da kamata rubutu tukum ta mantashi...

Gyaran murya mlm yyi yace hakane nima tunanina kenan amma insha ALLAH jibin zamuje da duk wata shaidarmu akanta inhar ALLAH yasa itace din, kinga ALLAH yakaita har gd amma suna TARE DA ITA basu San ita bace!

Atine tace hakane"amma meye shaidarka yaya?"

Mlm yace eh atine inada shaidar kamar kayanta dake jikinta harda takalmi duk suna nan dakuma hotunan danasaka amata sbd irin wannan ranar..

Nan sukayita fatan alkhairi akan ALLAH yasa iyayenta ne na gsky..

************
byn kwana2 yah Suleiman ne zaune kan wasu duwatsu gefensa cpt salim Wanda yyi tagumi .
Kafadarsa yah Suleiman yadafa had'e da cewa yayadai mutumin?" Fuska bbu walwala yace gsky abokina kaduba abin nan !ace mu 20mukazo saura11 ankashe 9 amma mu mutum 3muka kashe mun kama biyu maimakon ace mudawo sai aturo atafi da wadanda Muka kama mumuna nan...

Murmushi yah Suleiman yyi yace hmmm hakane damuwar?"yace eh "

Girgiza kai yyi yace to wlh kabani mamaki haba kamar ba jarumiba!

Tsaki slim yyi yace to gsky nidai gd za koma innabiye ta mutanan nan zanmutu ban aury my Sumy ba......doguwar tsukar da yah Suleiman yyi ce tasashi kin k'arasawa.

Cikin jin haushin kalamansa yah Suleiman yace dama sbd mace kake son yin abun kunya ka gudo ?"bacin kai bata sonka kaike haukanka akanta..

Hmmmm to bari kaji wlh ko iftihal danikewa son dabanawa kaina ko?"tadawo yanxun ta furtamun bata sons wlh zan hakura da ita sai sonta yyi ajalina ,amma nafi karfin inyiwa mace dole sbd tasoni NEVER...

Cpt salim yace abokina banda cika baki bafa"harararsa yah Suleiman yyi had'e da cewa nibani guri nayi waya da my baby ko jiya bamuyi mgn ba sbd bbu lokaci..

Kiranta yyi alokacin da cpt salim kecewa bbu Inda zani sai dai kai katashi.

sai da yyi 2 miscall sannan ta d'aga had'e da cewa sorry Yayana wlh nuns aikine acikin!
Ahankali yace baby aikin me kuke ne haka?"kona tarban su mommy ne?"
Cikin xumud'i tace eh kuma abbana dsu ummana zasuxo duk ayau ta fada cikin murna harda y'ar dariyar ta"

Ajiyar zuciya yyi yace oh nikuma kinmanta dani ko?"

Cikin shagwaba ta ce ALLAH ah ah yaya!

"Yace to miyasa jiya da bankiraba kebaki kiraniba?"

Turo baki tayi tace tobana kiraba najita akashe,sannan kuma kaki dawowa ai gd ko kanacan Lagos ,ni mun ma bata dakai....dit ta katse kiran ...

Murmushi yyi a fili yace oh baby sarkin korafi da rigima nima ainakusa dawowa ,konaga su mommy da daddy na yafada fuska bbu walwala sbd tuna ifti da yyi....


Gaba daya gidan shire shire ake na tarban baki2wato mlm dasu mommy, gefe guda kuma mm zulai gabanta na dukan Tara Tara sbd ita tuna su mommy sbd batan ifti sukabar gdn ,tsoron guda shine duk ranar da aka gano cewa da saka hannunta abatan iftihal, shiyasa duk Tarame tayi baki sbd zulumi,akan hakan dakuma halin da yaseer ke ciki.


Da misalin karfe 1:40pm abbane da abbu da Ummi sa mm zulai ,zaune a parlourn ummin.

Abbu yace insha ALLAH yau komai zai warware zuwa gobe ko jibi zaidawo gd sbd munje gun wani abokina munyi shawara Atake yamana wata dubara wadda muke ganin inhar hakane yaseer indai da gskyarsa to zai fito...

Ummi ta ce to Alhmdllh, amma abbu yimana bayani"

Abbu yace eh yau da dare cikin yan CID d'in mutum 2 zaishiga cell din daabin yin recoding yabugi cikinsu yji gsky akan lamarin ,amma suma zasuje amatsayin masu laifi kamasu akayi..

Ummi ta ce nafahimta gsky Wanda yyi tunanin nan yabada shawara me kyau sbd ta hakane zaa gano gsky.

Nan mm zulai taita godiya tana hawaye....

Karfe 3:00pm su mommy suka dira agdn ,Wanda duk yaran gidan na waiting parlour suna sallama da gudu su Fatima ,Habiba ,Rukayya da zubaida suka zo suka rungume mommy yyinda mazan suka rungume daddy..

Su Ummi na tsaye sunanta murmushi itada abbu yyinda baby ke zaune tanajin wani mugun fad'uwar gaba...

Idanuwan daddy suka haskomasa ita !kureta yyi da ido da sauri yakalli abbu yace yaya wacece wannan? "

Kafin abbu yyi mgn yaji muryar mommy tana cewa wacece wannan me kama da IFTIHAL kodai nikadai ke ganin kamarsu? Daddy yyi saurin cewa nima abinda nagani kenan..d'agowa baby tayi sukayi ido2 da mommy da sauri Ummi ta ce oh baby ce fa surukarku...cikin wani yanayi mommy ta ce wa baby xonan y'ata...yayinda daddy yyi mata kuri da ido suna tsaye shida mommy sun kasa zama ,yyinda Muhammad da yan uwansa ke murnar ganinsa basuma San me akeba akan mamakin baby da su mommy keyi...

Lokacin da baby ta tashi da niyar nufarsu mommy adedenan mlm da inna kuluwa,atine da Jidda sukayi sallama acikin parlourn.........


Share


📚📚 mmn fareesa ce ✍✍
[7/4, 10:48 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story & written by
Mmn fareesa


Dedicate to all my fans 😻😻


Hakik'a naji dad'in comments naku na last posting d'ina wasuma sbd yawansu banmusu reply ba da yan PC kuyi hkri, sannan rashin jina da kukayi banida cajine nagode sosae🤝🏼🤝🏼


NOT EDITED

🅿89&90

"" Cak! baby ta tsaya sbd ganinsu inna kuluwa"aituni suka rungume juna da Jidda, yyinda Ummi keta musu sannu da hanya ,mlm kuma suna gaisawa dasu abbu Wanda daddy hankalinsa nagun baby..
Mommy dke tsaye tuni ta matsa kusada baby sbd lokacin da suka rungume juna da Jidda taga wani tabo ga hannun babin"dasauri ta kama hannun tana dubawa"zaro ido tayi tasake dukawa tayi sama da siket din baby atake gwiwarta ta fito nanma saiga t abo....d'ago fuskar ta mommy ta yi tana kallon daddy dke kallon su murya akarye tace wlh ITACE! ITACE! wannan y'atace IFTIHAL... ta fad'a tana hawaye had'e da kokarin rungume baby,hakan ya jawo hankalin mutane akansu."
Ita kuwa baby jikinta sai kirma yake ganin mommy da daddy sunrungumeta tuni ta kalli gefensu mlm taga su yake kallo "
Kallon tambaya ta masa",abbu kuwa kallon su daddy yyi had'e da cewa wai meke shirin faruwane?"kafin yyi mgn mm zulai ta yi sallama a parlourn sbd zubaida taje d gudu ta sanar da ita anga IFTIHAL kuma Ashe baby ce iftin".
Mlm yyi gyaran murya had'e da salati yace masha ALLAH godiya ta tabbata ga ALLAH madaukakin Sarki ,inaso kuyi hkuri kubani hankalinku anan zanmuku wasu muhimman bayanai akan IFTIHAL dan tabbas y'arkuce!
Yafada yana nuna su daddy,Wanda suke ruk'e GAM da hannuwan baby kamar wani ne ze kwaceta....
Cikin mm zulai yyi k'uuuuuuuuu! Gabanta na dukan Tara Tara sbd fargaba..

Mlm yafara fito da pics na ifti da yamata lokacin da suka tsintseta ,sannan yafito da kayan dke jikinta alokacin da suka ganta yashe ahanya...atake jamar parlourn sukayi kabbarah yyinda mommy keta hawayen farinciki da tausayin autar ta ta."""'

byn su abbu da daddy sun gama gani kowa yace tabbas itace!abbu yace to dan ALLAH mlm a ina kuka tsintseta?"

Mlm yalabarta musu komai tundaga sadda sukaji ihunta acikin ciyayi zuwa sadda aka daukota da sunan yah elee da tayita kira har mlm yyimata rubutu ta manta dashi, da kuma lbrin baffa habu da mai gari da labarin Abbas duka mlm yazaoyane musu..

Ifti kuwa shiru tayi tana tunanin yah Suleiman d'in da tausayinsa dake damunta ,Ashe wai itace IFTIHAL ikon ALLAH kenan "wai Ashe yah Suleiman dinma natane! ta tuna yadda yake bata labarin angel dinsa da shagwaba rta Ashe itace amma besan ita bace" wani sonsane takeji had'e da k'aunar familynta wani sashen xuciyarta kuma tana kara kaunarsu mlm dan baza taba mantawa da suba arayuwarta sun cika iyaye na gari ,Ashe dama basu suka haifetaba jiddace yarsu,amma basu taba nuna mataba ,lallai samun irinsu mlm sai antona a wannan zamanin....amma kuma meye dalilin b'atanta?ko saceta akayine?"

Muryar daddy taji yana cewa tabbas yau muna cikin farin ciki dabazamu taba. Mantawa da shiba arayuwarmu, munbar gd sbd mu manta da abun hankalinmu yakwanta ,saigashi mundawo munsami IFTIHAL agdn.alhmdllh ALLAH yakarawa annabi daraja ameen, nan abbu yalabarta ma su mommy ayyada yah Suleiman yatsinto ifti ,sannan yasanar dasu mlm cewar wayuwar gari akayi basugantaba!

Mm zulai wacce ke zaune tayi shiru jitake kamar ta tona ma kanta asiri amma tana tsoron.abinda zai biyo baya "

Itama zubaida duk jikinta yyi sanyi kuma tasan mm zulai ce ta salwantarda iftin.,,,

Daddy yace to gsky Mlm mu bamuda bakin yimaka godiya ko biyanka da wani abu saidai ALLAH yabiyaka dan sbd shi kayi sannan mun kulla zumunci dakai tun anan har gobe jiyama ALLAH yabamu dacewa mungode ubangiji yabaka ladar ....jaar parlourn sukace ameen.,,_,

Nanfa kowa da kowa kallon sa takoma kan ifti sunata mamakin wai itace amma basu ganetaba sai surutu suke yyinda ifti ke like da iyayenta ....Ummi ce ta kallo mommy ta ce nikaina wlh tunda naganta naji kamar nasan ta "ikon ALLAH iyaye baa bin wasaba juna zuwa kuka ganeta!mommy tace kedaibari inama ace my son yana nan naso inga murnar da zaiyi...

Ummi ta ce aikodai wlh amma ckin kwana2 nan zaidawo banaso asanardashi nafiso ayimasa surprise.... yah Yusuf yace eh wlh Ummi yadda zaifi mamaki...dariya sukayi ga ba daya,wasu suka fara ficewa a parlourn sbd abawa baki guri su sake .

Jidda ma namak'ale da iftihal tana mamakin wai Ashe ba mlm ne babantaba.

Bayan anci ansha abbu yace wa mlm sufa yadawo nan kenan da zama akwai part su zauna tare da iyalansa ,bbu musu mlm yyi godiya yace jibi zasu koma gd yyi shawara da yayansa habu dan yanxun yashiryu,sukace bbu damuwa.

********

Su mommy kuwa suna gamayin lunch suka nufi part d'in su dan dama ashirye yake itasu ifti da Jidda.

Zama sukayi aka fara firar yau she gamo,sannan kuma mommy ta fara bawa ifti labarin yadda yah Suleiman keji da ita bayaso n bacin ranta duk abinda ta keso yana mata . dg karshe kuma tace dan ALLAH auta ki kulamun da my son kimasa biyayya ,yanada saukin kai amma kuma akwai zuciya ni nasan Suleiman yanamiki son dabayawa kansa ....nan talabarta mata halin dayashiga sadda ta b'ata....sai kuka ifti keyi tanajin shaukin k'aunar ruhinta jinin jikinta yah eleee dinta tana hasko ma kanta irin murnar dazaiyi inyagano wai itace angel insa....

Share mata hawaye mommy ta yi ,tasaka tayi wanka da kanta mommy ta shirya autar tata yah Muhammad na tsokanarta iron abin mabiyi da mabuyi duk akwai tazara atsakanunsu dan yabata shekara4 sa I turo baki take tana cewa saita had'ashi da yah Suleiman inyadawo...shidai murmushi yyi had'e da kallon Jidda yace ke yar Fulani bakya mgn ?"

Murmushi tayi batace komai ba ,ifti race hmmm yaya wlh ko agd haka take surutu bedametaba ,kinga zo muje gunsu Abba nah mugaisa dazun ban samu time ba.

Tashi tsaye Jidda tayi ta bita sukabar mommy da yah Muhammad a parlourn...


bayan kwana2
acikin kwana 2 kacal baby tadawo iftihal sbd gata da shagwabarta datake na autanci sannan mommy ta sake Nuna mata yadda ake dressing da iya tafiya da kwarkwasa hade da kamun kai irin na yan bokon asali,sannan ga kayan gyaran jiki tasata tana amfani dasu da turaruka masu fitinan k'amshi itada Jidda tuni suka canxa ga sabbin d'inkuna ammata ..

Tuni daddy yaje wata tsadaddiyar skul yakaisu itada jidaa ,ita ifti ss3 Jidda js2amma ifti na mata lesson yanxun haka gobe Monday zasu fara zuwa akuma yau mlm yatafi k'auye dan Neman shawara agun baffa habu....


Yah Suleiman kuwa bawan ALLA lH yanacan jeji da saurin yan uwansa sojoji suna artabu da yan fashion besan wainar da ake toyawaba agd sai dai yau yake son jiran baby dan tun randa ta katse kiran bekoma kirantaba sbd tabasa haushi,ko su mommy da daddy sau guda yyi waya dasu sbd beda time..

To masha ALLAH komai yazo karshe sunkama yan fashin duka summa wasu rauni sunkashe wasu sannan sunyi maganin matsalar gun nunawa gwamnati dole ta kula da tsaro again had'e da saka ido .

To acikin su 20saura 9 ankashe 11 .

Ayau da dare yaci alwashin kiranta ya rarrasheta su shirya...

**********

Mm zulai ce zaune itadasu zubaida zaune suna tattaunawa akan maganar dawowar yasser amma haryanxun shiru bbu labari.


Suna nan sai ga Abba nan mm zulai ta ke masa maganar fuska adaure yace yanxun police station d'in zamu nida yaya zaki wani dameni mitttts yaja tsaki ya fice dg parlourn.

Shiru mm zulai ta yi dan tunda abubuwan da suka faru baya sakarmata fuska ko kadan saima ta kama yake mata mgn...


Da misalin karfe 9:12pm yah Suleiman ne kwance kan mattress yayiwa wayarsa kuri da sexy eyes d'in sa yana kallon pic nasu shida baby dasukayi amota ranar da zaitafi Lagos sai murmushi yake yana tambayar kansa miyasa yau tamasa masifar kama da angel d'in? "

Tsaki yyi had'e da saurin fita a folder din ,yyi calling din baby....


Share..


📚📚 mmn fareesa ce✍✍


[7/7, 9:58 PM] +234 907 875 8577: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by
Mmn fareesa


Dedicate to all my fans ana mugun tare😻💓


🅿93&94

"Tari tahauyi" hakan ya jawo hankalin mutane akansu...zubaida ce tayi ihu tana kiransu abbu sbd ganin data kumfa na fita dg bakin mm zulai.
Adede nan Abba yafarko ,tuni su abbu kema yah Suleiman tsawa akan yasake mm zulai amma ya kiya ko jinsu bayayi"
hakan yasa da abbu da daddy,yah Yusuf da yah Osman suka nufesa dan gudun kada yyi kisan kai..
Ummi da mommy na gefe suna kallon ikon ALLAH ,yyinda ifti tayi tagumi tana hawaye"
Sunyi ,sunyi ya cika yaki hakan yasa abbu yadunga basa maruka masu rai da lfy tukum yacikata yana huci...muryar mommy yaji tace hmmmm Aidama karshen munafiki jin kunya ,kuma mu bamu kullacekiba zamu cigaba da zama dake da zuciya d'aya,sannan kinga ikon ALLAH tunda gashi yanuna miki ikonsa ,kan iftihal kuna TARE DA ITA bakusan ita bace ,kina tunanin zaki saka rayuwarta awahala Ashe baki saniba ahaske kika sakata konace ALLAH yasaka ta Dan ayanxun gdn nan acikin mata bbu me ilimin addini kamar IFTIHAL..
Kinga kuwa ta sami babban haske Wanda kikeso kiga kinrabasu sai gashi yana niyar auranta besan ita bace ikon ALLAH kenan dan haka my son dan ALLAH karabu da ita kada ka kullaceta kuma ninayafe mata sannan kuma Ku yafemata...

Ummi ta ce to ALLAH yasa da gsken ta tuba"

Mommy ta ce insha ALLAH.

Nan ifti tace nima na yafemata da duk Wanda yayimun wani abu da bansani ...

Ummi ta ce oh ALLAH yyimiki albarka!

Yah Suleiman dketa huci yazo yaja hannun iftihal suka fice dg gun meeting d'in. "

Mm zulai sai hawaye take agalabaice sbd shak'ar datasha gun yah Suleiman.

Abbu yyi gyaran murya had'e da cewa sauran yaran zasu iya tafiya, bbu musu suka fice "

Nan abbu yyita mata nasiha yace tabawa Abba hkri .....cikin kunar rai yace ah ah dg nan ta wuce gidansu nasaketa saki...da sauri abbu yabige masa baki.

Kuka ta fashe dashi, tashi tsaye yyi yace wlh kada ma kikoma part d'in ki kije saina nemeki ki amshi takardarki.....yana fadin hakan yafice dg parlourn azafafe.

Abbu yyimata nasiha had'e da cewa tayi hkri ta tafi zaizo tare da shi dg baya ,dan gara tajedin gudun kada ta koma yyimata sakin baki d'aya..

Haka ta fita jiki bbu kwari ,su Ummi suka tabe baki.

Nan kowa yawatse a meeting d'in "

Mm zulai na fita part d'in ta ta wuce ta hado kayan set7 atroley da yan abun bukata sbd yanayin gdnsu bbu hali, gashi batada ko sisi ta fito, nadama fal aranta,zata fita saiga zubaida nan ta keta tambayar ta ina zata?"

"Cikin nadama ta sanar da ita" kuka sosai tayitayi ,mm zulai ta ce ni damuwa ta shine kinga ba uwa gareni ta mutu ,sannan nasan dama matar mahaifina bata kaunata!gashi kona adedeta banidasu....zubaida tace bbu damuwa inada10 k yah Yusuf yabani nasiyi turaruka bara nabaki ko 8k ne cikin jin dad'in hakan taita godiya dan sai yanxun tasan cewa yay'a mata sunfi son uwarsu akan y'aya maza...

Nan ta kawo mata tana hawaye ta karba ta fice dg gidan.

*****************
Ifti da yah Suleiman d'in ta kuwa suna fita parking space ya wuce da ita yabude mota yafito mata da tulin tsarabarta,tanata aikin kallonta, kama mata yyi ta kwashe tana masa godiya suka nufi part d'in mommy.

Suna shiga ifti ta baje tsarabarta atsakkiyar parlourn ,zama yah Suleiman yyi kusada ita hade da rungumarta ,cikin farinciki yace my angel kece yanxun agabana tamkar mafarki kai alhmdllh ...

Mommy ce da yah Muhammad ce sukayi sallama a parlourn.

Murmushi mommy ta yi tace oh wai my son har yau bakadena shagwaba iftihal ba?

Murmushi yyi yace hmmm yo aidan bansan ita bace ai tsarabarta ma saitafi wannan kuma ko yanxun ma gobe insha ALLAH zanje na mata shopping din dubu Dari biyu ......zaro ido mommy ta yi tace ah ah banison barna dukiya fa my son.

Ahankali yace aiko zanbannata sbd my angel kinga nayi promise duk sadda naganta zanyi abu 3

Na farko.....


Kuyi manage da wannan banida caji.


📚📚. Mmn fareesa ce✍✍
[7/7, 11:34 PM] +234 908 152 7681: AWESOME WRITER'S ASSO.🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story &written by
mmn fareesa


Wannan page nakune INA TARE DA ITA FANS&MMN FAREESA FANS PAGE ,comments naku yafi na kowa 😻😻 ina mugun yinku irin totally d'in nan💓💓


NOT EDITED

🅿91&92

"" Bugu3 tayi "ta d'aga cikin siririyar muryarta ,har saida gogan yalumshe ido" ahankali tace yaya nah I miss you so much MY REAL ONE !mamakine fal afuskarsa ,anya wannan baby ce kuwa?"yanxun shi my real one d'inta ne kenan?ya
tambayi kansa...muryarta yaji tana cewa hellow yaya kana jina?"rungume pillow yyi yace eh net work d'in ne bbu kyau,ykk?
Murmushi mai sauti tayi ta ce lfy amma ina cike da kewarka.amma kai naga kamar bakayi kewar babinka ba"
Murya qasa qasa yace ah ah kedama kk fushi dani! shiyasa 2 days bankirakiba sai yau inji kin huce ko kuwa?"
Ahankali tace hmmm aini yanxun bana iya fushi da kai ko tunanin rabuwa da kai ko kataba ganin hanta d jini sun rabu?"
Cikin mmki yace ah ah amma baby yau she kika koyi irin wannan kalamun ?"
Murmushi tayi ta ce hmmm surprise ne saikadawo zan sanar da kai kaji my soldier man...cikin wani yanayi yace to baby nah nima zanmiki surprise ai!
Cikin shagwaba ta ce to naji amma yau she zaka dawopls kofa baccin kirki banayi saitunaninka ko yanxun ma kaina tuna...katseta yyi yace banyarda sbd kinyi 2days baki kiraniba saini nakiraki yanxun..
Marairaicewa tayi ta ce aida zankira saika kirani.
Cikin husky voice insa yace yanxun mekike ?tace kwance nake"cikin murya maikama da rad'a yace konazo mu kwanta natayaki baccin? Cikin shagwaba had'e da yarinta tace um um bbu kyau fa yaya"
Murmushi yyi had'e da shafa fuskarsa yace to shikenan tunda bakyaso ashema ni guduna kike shikenan nima ai insha ALLAH my angel d'ina zata dawo ,nasan duk wuya bazata ki abinda nikesoba kota gujeni..
ajiyar zuciya tayi jitake kamar tace Aida angel in taka kake magana sai kuma ta fasa!
Cikin sanyi murya tace hmmm hakane ai inbaka saniba ifti zata iya komai sbd farin cikinka,Nagano hakan akan labarinta da kabani...
gaba daya firar su ta koma ta office ,Wanda da ita yake firarta amma bai San ita bace!
sai kusan 12:30 sukayi sallama kamar karsu rabu shikanshi yyi mamakin yau yadda yasake da ita haka ,sannan yyi mamakin wasu kalamai dake gaya masa ,to kenan sonsa take afili yace in IFTIHAL ta bayyana nace mata me?"da wannan tunanin yyi baccci...


**********

Bangarensu Abba da abbu kuwa ko da Abba yafice dg parlourn mm zulai gun abbu yanufa suka wuce station.

Bayan sun isa aka kaisu office na commissioner, byn sun gaisa ,kasan Cewar yagane su kuma yasan case d'in, nan yafito da recording din yana cewa gashi kuji ko kun Sani nutsuwa...

"" play yasaka atake sukaji muryar wani yana cewa oh zaman kurku bbu dadi" ga sauro da duhu ga wari haba!,,

Yaseer yace hmmm aigarama in mutum laifiyyi da sauki akan inbakayi komai ba ajamaka sharti kazo kaci duka da uk'uba abanxa..

Wani yace banganeba kana nufin bakayi laifin komai ba kuma kake nan??"

Yaseer yace eh"

Nataka sawun barawone akan wata yarinya da aka kashe agun bath day d'in wani abokinmu ,ni hasali naga time din da yarinyar tashige wani corridor aciki akwai daki byn shigarta naji ihu da k'ara, alokacin anata kid'e kide da Raye Raye,kawai saina nufi corridor din naji ihun yarinyar tana cewa kada Ku kasheni....banka dakin nayi naga duhu sannan mutum2suka fice da gudu adaidai nan dakin haske yabaiya,naganta kwance cikin jini alamar fyade suka mata sannan ga wuk'a soke acikin ta adede nan kuma wani fuskarsa rufe zai gudu na tadesa kawai naga musbahune kaganshinan kwance ,yafad'a yana nuna musbahun dake kallon su....yacigaba da cewa kafin nu gudu har police sun shigo suka kamamu ,bbu yadda banyi da musbahuba akan yasanar dasu ni cetonta nashigo inyi amma sai yace ah ah ai hardani......dariyar misbahu sukaji yana cewa kwarai kuwa bbu kai amma nace dakai dan inajin zafinka acikin abokanmu sannan biyun dasuka fice tabbas tare dasu mukayi reaping d'in ta ,kuma ninan nakasheta sbd race tasanmu zata hadamu da mahaifinta......

Iya nan recording din yakare ,Abba da abbu suka d'aga hannu sama sukayiwa ALLAH godiya had'e da cewa oh ikon ALLAH Ashe yaron nan da gskiyarsa?"

Commissioner yace insha ALLAH gobe Monday zai koma gd inbacin mun mik'a case din sama Aida yauma zaikoma gd,sai kuyi masa fad'a yasan da irin abokan dazaiyi hudda dasu,su sauran mun kamosu amma shi musbahun hukuncin kisane akansa sbd laifi 3 yyi ga fyaden da yyi ga Kisa ga sharrin dayayiwa yaseer...

cikin murna sukayi godiya suka dawo gd suka sanar da kowa nan fa kowa hankali sa yakwanta.


___________________
Washe gari tun karfe 7:0am su ifti da Jidda suka wuce skul had'e da Fatima dan ita as 3 take su zubaida d Rukayya had'e da habibane ke jami'a..

Gaba daya yau mommy kewar my son d'in take tuni ta kirasa ,bugu2yadauka yyi sallama ,byn sun gaisa ta ce my son wai yau she zakadawo wlh gdn bbu dadi dabamu gankaba"murmushi yyi yace mommy yau zan dawo yanxun ma had'a kaya nikeyi insha ALLAH gurin 1:pm zanasauka....cikin jin dadi tace kai My son da gske?"


Yace eh mommy amma pls kada ki fadawa kowa harda baby dan nafiso nayi musu surprise "

Ahankali tace to shikenan nima kuwa za.maka wani babban surprise,murmushi yyi yace to mommy nan sukayi sallama, ta wuce kicin dan shirya masa liyafa inyadawo yyi lunch tanajin wani farin cikin..


Su ifti kuwa basu dawo gd ba sai 1:10 pm suna shiga taga dining shirye da manyen warmers ,fadawa jikin mommy ta yi tace wai baki zakuyine mommy?

Murmushi tayi ta ce ah ah kije kuyi sallah da wanka da kaina zanmiki kwalliya sbd zan aikeki ne,sai kici abinci ko inkin shirya..

Cikin shagwaba ta ce um um na nishi ni yaya nah nike tunani tun dazun nakirasa akashe wlh yazaai nawanici abinci bazan iyaba gsky..murmushi mommy ta yi tace to tashi kishiga cikin bbu musu ta nufi dakinta dan kimtsawa...

Bangaren yah Suleiman kuwa ko da suka sauka barrack d'in su suka nufa yadakko motarsa ,cpt salim yazauna gefensa suka baro barrack din sai dai fa besan dalilin yau yakejinsa cikin farin cikin ba ,ga yawan murmushi dayaketayi har cpt salim ya lura dashi.

Cikin tsokana yace hmmm abokina wannan murmushi fa duk na dokin ganin babyn ne?"

Harararsa yyi had'e da yin parking yatsaya yasiyi kaji gasassu da ice cream Wanda duk na baby ne ita daya.

Y'ar tafiya suka sakeyi ,nan ma yatsaya gurin wata super market yasiya mata sweets, chacoolats ,biscuits hade da wasu teddies Manya guda2,baki sake cpt salim ke kallon sa ,cikin mamaki yace oh lallai kanaji da yarinyar nan dama jiya najiku
kun raba dare kuna waya da ita .,,,,

Murmushi yah Suleiman yyi yace to dan sa ido ,munyi kaima dazaka basar da sumi ka tsare mata gd tuni zata hau hanya wlh amma katsaya kana sokwanci akan mace ,inhar taga Sonja yafi nata ai saita rainaka in anyi auren .

"Ahankali yace to shikenan insha ALLAH zanyi aiki da shawararka."


Parking yyi cpt salim yafito ,yana tsokanarsa wai yamaida baby yarinya tunda yasiya mata teddies,be kulasa yaja motar hade da nufar gd..


Baby kuwa byn tayi wanka tasha make up d'in ta da mommy ta mata ta fito mata da lace Riga da siket green Wanda yyi masifar karbarta ,tayi kyau naban mamaki ,sai fitinannan kamshi ketashi ajikinta ga kanta yasha gyara ,sai kumbure kumbure take ta fito aparlo tasami Jidda da doguwar Riga ta atamfa ajikinta itama tayi kyau..

Mommy ta kallesa cike da shaawa ta ce to iftihal sai ki je Kiyi serving naku kuci abinci,turo baki ifti tayi ta ce cikin shagwaba nifa Sunana baby!haka yaya kecemun kuma ni nakoshi.....

Kafin mommy ta yi mgn ifti taji k'ugin motar yah Suleiman Aida gudu ta fice da parloun tayi compound din gidan...


Yah Suleiman kuwa cikin farinciki yyi parking yafito ,yana fitowa yahango ta tafe cikin nutsawa had'e da aji ga mazaunan ta sai , juyi suke ga wani kyau da mugunhaske datayi..

"Sake ware ido yyi dan yatabbar baby ce tayi wannan canxawar cikin yan kwanaki kad'an"

Wani lallausan murmushi tarik'a aiko masa da shi ,sannan da gudu ta ida karasowa gurinsa ,gashi yahango su Ummi da mommy ga sauran yaran gdn abayanta dan tarukagasu k'arasowa ,sai yaga kamar inyabude mata hannayensa idonsu mommy be kyautaba zasuga yamanta da iftihal....fadomasa datayi ajiki yasashi dawowa tunaninsa wani sanyanyan kamshi yadaki hancinsa bbu yadda ya iyayi yarungumeta ,tayi luf ak'irjinsa tana kukan shagwaba...

Karasowarsu mommy yasashi janye ta ajikinsa yaje yarumgume mommy dasu yusf nanfa akayita masa murnar dawowa lfy dg karshe mommy ta ce suje yyi lunch tukum sannan tayi masa surprise din bbu musu yarik'e hannun baby dke gefensa suka nufin sashen mommy n


Da kanta mommy ta yi serving nasu ,sannan tabarsu ,ya.a mamakin yau she baby tasaba da mommy haka har batajin kunyar momin yasanta da jin kunyar Manya..


Ita kuwa cikin jin dad'in kasancewarsu tare ta Kecin abincin ta har tana tsokanarsa intaga yadebo sai tayi wuf ta rik'e hannunsa tasaka spoon din abakinta tana dariya,shima dariyar yakeyi yana cewa haba bara mugama zaki Sani ,watoma irin yadda angel ke tsokanata kema kikemun ko ?

Murmushi tayi batace komai ba har suka kammala ,nan mommy ta shigo tace to my son kuje babban parlourn gdn nan zaayi meeting kowa yataru Ku akejira su abbu ma nacan...

"Ahankali yace to nan suka nufin gun meeting d'in "

Makil yake gun harda su Ummi d mm zulai da yaran gidan ga pics din ifti gabansu abbu ..

Byn sun yi sallama yah Suleiman yamatsa yagaido iyayan maza ,yazo yazauna kawai yaga baby tazo ta zauna ga k'ugunta ga nashi bbu kunya ,mamakin ta kawai yake wai meke samun yarinyar nan yau ne?

Abbune yyi addua had'e da mikoma yahsulaiman pics din ifti da na gdn Dana k'auye,byn haduba yakallesu had'e da cewa abbu ai IFTIHAL ce tana yarinya ko?"

Abbu yace eh to yanxun gata akusadakai yafada yanuna baby dake hawayen farin cikin...

Kallonta yyi kafin yyi mgn abbu yakora masa bayani tun dg farko har karshe ,tuni yah Suleiman yyiwababy wata wawar runguma yana Sabbatuh hade da cewa dan ALLAH mafarkine nake ko gske ?"my angel


Duka yan dakin murmushi suke had'e da tausayinmasoyan ,"ahankali yad'agota dg jikin sa yana mata kallon so Jade da cewa zan hukunta habu da delu hade maigari har kauyen zanje,yafad'a yana huci....muryar mm zulai yaji tana cewa dan ALLAH Ku saurareni zan fadamuku gsky sai dan ALLAH kuyafemun na cuceku nusammun ke iftihal.... nan ta sanar dasu komai ....

Gaba daya yan parlourn salati suke su Ummi d mommy na kuka ,Abba kuwa sumewa yyi atake tuni daddy d abbu sukayi kansa ...

Yah Suleiman kuwa tuni allura ta motsa lalx....idanunsa sunyi jajir jijiyoyin kansa suntashi sai huci yake yature ifti dke jikinsa yanufo mm zulai...

Ko da tagansa yanufota gadan gadan tuni ta kurma ihu tana cewa dan ALLAH kuceceni zai kasheni ta mike tsaye tuni yafisgota yamakata jikin bango yyi mata muguwar sha k'a...

Tari tahauyi hakan ....


Share


📚📚 mmn ffareesa ce✍✍
[7/9, 5:06 PM] +234 814 715 2185: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story & written by
Mmn fareesa

NOT EDITED

🅿95&96

"Nah farko zanyi azumin kwana10 na godiya ga ALLAH" sannan zan yanka saaa !nayi sadaqa da naman sannan zan gina masallacin bayin ALLAH suruqa sallah..
Mommy ta ce masha ALLAH gsky ka kyauta ubangiji yabaka ladar yyimuku albarka "yana murmushi yace ameen."
"Ahankali yace oh mommy yanxun wai duk shakuwarmu da IFTIHAL amma INA TARE DA ITA bansan ita bace... saike kika yi saurin ganota alokaci guda!lallai uwa dabance ,dukda nima abaya ina ganin kamarsu sosae da angel ko intayi abu inga tamkar iftice ."
Sai raina yabani kawai shaid'an ne kesakamun ganin kamarsu sbd na kwallafa raina akanta...murmushi mommy ta yi tace hakane dama haka ALLAH yatsara!
Ubangiji yakiyaye gaba....
Suka amsa da ameen...adedenan Jidda tayi sallama a parlourn, byn ta zauna ifti ta miko mata ice cream roba daya,itama ta fara shan nata"
Yah Muhammad dke kallon su yace oh nibazaa baniba ko yaya?"
Murguda baki tayi hade da cewa yaya kagansa ko,kallon sa yah Suleiman yyi hade da aikomasa harara yace oh kai yanxun k'ato da kai sai akama baka"
Kallon mommy yah Muhammad yyi yace mommy ba nasaba sha a Egypt ba ko?"girgiza kai tayi hade da nufar bed room d'in ta.


Murya qasa qasa yace to ke yar Fulani na zo musha naki !sbd raina yabiya"

Jidda ta make kafad'a hade da cewa um um "

Yah Suleiman da hannunsa kecikin na ifti yana murzawa Ahankali yace my angel bbu tayi ?"konima rowar zaa mun ne?

Kanta ta aza akafad'arsa "sannan ta debo d'an mitsitsi ko Rabin spoon beyiba tasaka masa abaki batayi mgn ba"

Dariya yah Muhammad ya kece da ita hade da cewa oh Ashe ma har yayan naki rowar zaki masa ko?"

Yah Suleiman yace wai yaushe nafara wasa da Kaine?"sokake kasamun ita kuka ko me ne?"oya tashi kabar gun nan ko kuwa na d'an horar dakai dan na lura zuwanka egypt yamayardakai wani raggo "
Ware ido yyi yace Taf wlh niba raggo bane haba yaya!yafada yana tashi tsaye kusada Jidda ya matsa yaga ta kusa shanye nata ,wuf yyi da robar ya kwace ....ihu Jidda ta saka masa ,shikuwa gwalo ya mata hade da ficewa da gudu ta rufa masa baya tana bare baki...

Ifti kuwa shan ice cream dinta take tana murmushin diramar yah Muhammad da Jidda"

Can kuma ta rik'a basa da yawa sabanin d'azun "ahankali yace oh my angel yanxun kuma da yawa ake bani?" dariya tayi tace eh mana MY REAL one!

Har cikin ransa yaji sunan....bakinta takai akunnansa har hancinta na gugar sajen gefen fuskarsa murya k'asa k'asa tace muje kayi wanka yaya nah...hannu yasa yashafi baby face d'in ta yace to my angel kinga niharnama manta da wani wanka sbd INA TARE DA ke!

Tashi tsaye tayi tace nima haka nawan inhar muna tare manta komai na ke tuni tun kafin nasan nice IFTIHAL.

Lumshe ido yyi afili yace hakane nima wani time din har mamakin kaina nake sbd yadda nadamu dke ,tabbas hakan Nada nassaba da ke tawace,gsky my angel yakama ta aweej d'in nan a auramunke gsky tunda ALLAH yasa kin bayyana me zaa jira?"
Rufe idonta tayi ,cikin jin kunya ta takwashe kayan ta kai dakinta ,sannan tasaka ragowar ice cream din afirij..

Cikin shagwaba ta fado ajikinsa hade da cewa ni muje kayi wanka ,kayi zaune" cikin kasala da mutuwar jiki yace to my angel muje ,nan yaja hannunta suka fice dg parlourn .suka nufi part d'in sa Wanda ita ce ta gyarashi yyi Fe's sai k'amshin air freshness ketashi.

Toilet ta wuce ta had'o masa ruwan wanka ta fito... saurin rufe idonta tayi hade da yin kirma ,sbd tagansa dg shi sai towel iya gwiwa bbu Riga,faffad'an kirjinsa cike da gashi hade da jikin sa,duk ta rude sbd bata taba ganin nmj hakaba ,da girmanta.

Murmushi yyi ganin dan tagansa haka duk tayi wannan rudewar"ahankali yace cikin tsokana oya bude idon muje ki tayani wankan ko"

Da sauri ta zaro ido ,saitaga yyimata murmushi ,sunne kai tayi ,cikin yarinta tace um um yaya wlh kunya nikeji kuma bbu ky....katseta yyi da cewa hmmmm haba aidana biya sadakina ,dole kima saki jikinki wanka tare da ke bbu fashi...yafada hade da shigewa toilet din..

Bayan ya shiga, ta je ta fito masa da kananun kaya da na ciki ta aje kan bed,sannan tadauki wayarsa tana game tadan ba toilet din baya,can kuma ta tashi ta koma parlour dan yasamu sakewar shiryawa.

Koda yafito be gantaba,beyi mamakiba,saikawai yashirya yafito dan tafiya masjid sbd 3:45pm ,aparlou yasameta ta shagala da yin game "ahankali yana murmushi yaja hancinta ,atsorace ta zabura sai kuma ta gansa,rungumesa tayi tana dariya tace shine ka tsoratani ko? shima dariyar yyi yace eh meyasa kika gudo memakon kijirani" d'agowa tayi tace wow yaya gsky kayi kyau amma babu inda zaka gasky ni ta fad'a cikin shagwaba.

"Yar dariya yyi yace masjid zani ,kema kinsan inbadan hakanba aiko nan da can bazan jeba" yanxun muje kiyi sallah kisakemun wata kwalliyar dan sau 3 kullum zaki rukamun kwalliya nidaya na nagani ko my angel? "
d'agowa tayi ajikinsa tace eh mana inkuma mukayi aure sau 10 zan dunga maka kwalliya, ta fad'a tana rufe fuska hade da zurawa aguje.

Murmushi yyi yarufe sashen yawuce masjid.

************

Bangaren yaseer kuwa byn angama tabbatarda bashida laifi,deputy governor yabasa naira million 2 akan yaje yanemi lfy da kuma jari sbd ganin dayyi sanadin kaima yarsa taimako wannan tsautsayin yaka masa .

Haka kuwa akayi aka wuce dashi hospital tuni akafara treatment dinsa akabasa gado hade da yimasa drip, yyinda abbu da abbane gurinsa suna kulawa dashi sbd bbu lfy yadawo ga sabbatun kiran Habiba dayake faman yi....


Bangaren mm zulai kuwa koda mai adaidaita yasauketa ak'ofar gdnsu ta fito asoro tasami babanta ,nan suka gaisa ,yatambayeta lfy yaganta da akwati,bbu boye boye ta sanar dashi komai har zuwanta police station da abinda yasamu yaseer..

Salati yyi yafara mata fad'a dg karshe nasiha ,sannan yace to kigodewa ALLAH da yasa kika shiryu da wuri ,sannan abubuwan dasuka faru daku wlh duk alhakin yarinyarne to wlh ki bi duniya sannu kiyita itigifari da Neman gafarar mijinki,fatana ALLAH yasa kada yasakeki amma gsky kin tabba kuskure kin cuci masu taimakonki ,to wlh ki gyara tarbiyar yaranki,dan mijinki mutumin kirkine bbu taimakon da bemun .

Ajiyar zuciya tayi hade da basa hkri har cikin ranta taji dad'in be koretaba duk da tasan shi tana kyautata masa ko yimasa aike sbd bayada karfi.

Kallon ta yyi yace to kishiga cikin,dole kuma kiyi hkri da halin matar gdn tashi mushiga ciki.

Bayan sun shiga, inna asabe ta kalli mm zulai ta watsar ,ahankali tace inna ina wuni?"atakaice tace lfy..

Baba yace yauwa asabe ga zulai nan zata dan kwan 2 anan kafin dg baya ta koma gdn mijinta"

Atsawace tace bangane ba? "Yace abinda kikaji nace!tsaki tayi hade da cewa hmmm indai gd ne tazo ta zauna k'ila ma kaso auren tayi angirma baasan angirmaba to wlh bara kaji bazan dunga cigar da ita ba sbd ko lokacin da take gdn get inda ake cin cinyar kaji bata taba aikomun da ko ragowar yara ba ,sai yanxun tunda ya korota shine ta debo jiki ta zomun hmmm aiko zakison kinxo dan shi kamshi uban naki me ya tsinamun...

Baba kuwa bbu yadda ya iya dole yafita .


Haka inna asabe tayita mitarta harta ta gaji ,dg karshe tacewa mm zulai ta koma dakin da ake aje shirgi agdn .

Haka ta nufi dad'in rai bbu dadi ,hawaye tayitayi ganin yadda mataccen dakin yake ga buruntun beraye ga shirgi duk adakin.

Koda dare mm zulai sai dai abinci tasiya taci ,amma kememe inna asabe tahanata ,sannan ta sanar da ita gobe data gama sallar asuba tayi shara da wanke wanke...


********

Zazzaune suke a waiting parlour na Ummi ,iftina gefen yah ele dinta kanta akafad'arsa tana zuba shagwaba.

Yyinda zubaida kekusada yah Yusuf yana rarrashinta akan tahakura insha ALLAH mm zulai zata dawo.

Gefen kuma yah Usman da Fatima sai Rukayya da yah Habib... Yyinda Jidda ke kan carpet zaune tana kallon tashar arewa 24.

Ummi tayi sallama hade da rike baki ,tace oh wato ni ammaidamun parlour dandalin fira ko?"yah Suleiman yace hmmm aikibarni da yaran nan DG ganinmu nan shine suka wani zo suka taru wato ga sa'ansu ko?


Kafin Ummi tace wani abu yah Muhammad yashigo da sallama kallansu yyi duka afili yace gsky Ummi niba'amun adalciba kowa da budurwarsa nibani da ita dama ko a Egypt mommy ta hanani kula mata .....ke jidda xonan muma muyi soyayya kixama budurwata nazama boy friend dinki ko my jidodo?"

Baki sake Ummi ke kallon sa dan ta lura duka yaran yafisu rashin kunya ga tsokana da yake da ita... Tsaki yah Suleiman yyi yaja itfi sukabar parlour, Ummi tace oh Muhammad ALLAH yashiryaka .

Ita kuwa Jidda banxa ta masa tanata kallonta da karfi yazo yajata zai fita da ita wai dole suyi zance ....tsaki yah Usman yyi afusace yace sallah mlm saketa!

Muhammad yace oh ina ruwanka nida iyalina...yah Yusuf ne yakalli yah Usman yace rabu dashi.

Adole yaja Jidda suka fice sukuma sauran na mamakinsa..

Ifti kuwa sai kusan 11:30 suka rabu da yah Suleiman shims dan Ummi ta zo ta tafi da ita ,kuma tana kwanciyya suka soma waya sai kusan asuba suka runtsa...


Bayan kwana 2


Share

📚📚 mmn fareesa ce✍✍
[7/10, 7:39 AM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


story & written by mmn fareesa

🅿97&98

Bayan kwana2
"acikin kwana biyun bbu Wanda beje yadubo jikin yaseerba" illah Habiba ,har abbu saida yyimata mgn akan taje amma duk lokacin da za'a tafi zata tsiro wani abu..
Tun yaseer d'in na maganar har yahakura"
Sannan yatambayi mm zulai, nan Zubaida tasanar dashi komai .
Jikinsa yyi sanyi dan dashi aka bada shawarar b'atar da iftihal sai dai yasha alwashin inyakoma gd yanemi gafararta...

Yaune laraba" da misalin 2:30pm aka sallami yaseer kasancewar yasamu sauki sosai yyi haske sai dai kuma yyi rama.

Bayan sun iso gd ,part din Ummi ya wuce yaje yaci abinci yagaisa da kowa,yyinda Habiba tayi keme me taki fitowa taganshi,har ya fice yaje yyi wanka yanufi gdn su mm zulai...


Zaune take tayi tagumi asoro duk tayi baki da rame acikin yan kwanakin,sbd rashin Hutu dabata samu, da dare bata wani baccin kirki sbd beraye da sauro sa gab da asuba take samun bacci ,kuma befi tayi awa1ba akira sallah tashi tayi,tana idarwa inna zataita masifa akan ta fito ta yi mata aiki ,byn tayi kuma tsakar gdn bbu rumfa balle ta kwanta sai soro take dan zama ,shima da baba yadawo zata vashi gurin yazauna dan anan yake zama inyadawo gd ,dakinta kuwa zafi ga wari da beraye..


Gaba daya tajima ta tsani Rayuwar duniyar fatanta mijinta ya yafe mata.. Sallamar yaseer taji,da Sauri ta d'ago taga shine ,,,,,,,,

Amsawa tayi cikin murna,zama yyi cike da tausayinta ,suka gaisa da ita., "


Sannan yana hawaye yanemi gafararta hade da mata alk'awarin zaizama da na gari.

Nan tace bbu damuwa yawuce ALLAH ya yafe mana gaba daya .

"Yace ameen"

Nan taita masa nasiha dg karshe yaaanar da ita kudin da deputy governor yabasa nan taita saka albarka hade da cewa yabari inALLAH yasa ta dawo sai yasan mezaiyi dasu,yace to..

Ya jima tukum yana kwantar mata da hankali sannan yabata 10k sai 5k yabawa baba,nan taita godiya yataho da tunanin halin da mahaifiyyarsa take ciki...

gd yawuce yasami mlm da iyalansa sun dawo,nan yaje sashen suka gaisa.

Yana fitowa yahango Habiba ta fito dg hanyar lambun gdn da sauri yanufe ta hade da shan gabanta "ahankali yace my one!kingama guje gujen?"

Doguwar tsuka taja hade da cewa mlm kanka daya kuwa ,meye haka??" Ok kodaya ke banyi mamaki ba sbd nasan k'ila sbd dukan dakasha a kurku yasa kasamu tabin hankali,...mittss ta banko masa harara ta wuce....


Shiru yy
[7/10, 7:39 AM] Mmn fareesa: Shiru yyi yanata kallon ta harta bacewa ganinsa, ya lumshe ido hade da nufar sashensu,yanajin tsanar halayensa na baya....

Abbu ne da Abba hade da daddy suna mgn "abbu yakalli Abba yace kayi shiru kobaza maida ita bane?"
Ahankali yace ah ah yaya wlh har gobe inason zulai kawaidai na tsorata da yadda rashin imaninta yasa tayi wannan danyan aikin "duk da inaso ta shiryu tadawo mace ta gari,Amma gsky ina shakka kada gaba tayi kisan kai..
Abbu yace hakane amma kayi hkuri insha ALLAH zata daidaitu dan jiya da kuka ta kirani akan nabaka hakuri kamaida ita sbd tanashan wahala agun matar babanta....

Daddy yakatsesu da cewa shinma saki nawa kayi mata?" aika ambaci saki"

Ata kaice yace d'aya kawai"

Sannan yace wlh ko time din dana ce zan kara aure ina tsoratatane ,sannan ayanxunma zan kara ne kodan ta sake saduda amma wlh badan ta tozartaba dan tagyaru zanyi..

Abbu yace to bazamuce ah ah ba dukda naso ka hakura da kara aure amma wacece wacce zaka aura?"

Ahankali yace ATINE inta amunce dani "

Shiru sukayi can abbu yace masha ALLAH gsky bbu laifi tanada kamun kai" to zanyiwa mlm mgn sannan kuma gsky kada kabata fuskar ta raina zulai kotazo ta sake hargitsa mana family "

Abba yace insha ALLAH ,nan kuma abbu yace gobe yaje yataho da mm zulai.. "

***********
Yah Suleiman ne da iftihal a lambun gdn su nata wasan buya ,yarufe mata ido da farin kyalle sai lalubensa take tana kiransa yana mata dariya.

Cikin gajiyawa tadan zame kyallen tahangosa yanata mata dariya "Ahankali ta lallaba ta bayansa " caraf ta rik'e sa..murmushi yyi yace oh my angel inafa ganinki!turo baki tayi cike da shagwaba ta ce um um ni muje na gaji yaya kamun tausa pls,hancinta yaja yace um um bazanyiba bbu kyau.

Shagwabewa tayi sai rarrashinta yake suka nufi parlourn mommy suka zauna .

Kuri tayiwa yah Suleiman da ido tana tasbihi ga ubangijin da yahalicceshi sbd yau yawani kara mata kyau sosai.

Cikin kishi tace amma dai yaya bakayi faraa awaje ko?"

Kallon ta yyi sai kuma yatuntsure da dariya yace to wazanmawa ,aiyanxunma angel dawowarkice tasani faraa ai ko?sarkin kishi...katsesa tayi wai yaya ina wannan Sumy?" wlh tama kiyayeka ehe kokuwa wlh na mata abinda bata tunani Dan kai nawane ni d'aya ..ta fad'a tana murguda baki hade da bankomasa harara"

Murmushi yyi dan yalura Angel nada zafin kishi"Ahankali yace oh yau ni ake harara anamurgudamun baki angel duk Dan sbd kishina....katsesa tayi da cewa to laifine dan nayi kishinka?"

Girgiza kai yyi yace to maida wuka ,Sumy nidama banisonta "cpt salim ke sonta ,kuma bata sonsa amma insha ALLAH zaishawo kanta"

"Ajiyar zuciya tayi afili"

Murmushi yyi yace Angel nafiki kishi wlh.....itama dariyar tayi tace nayarda tunda kakusa shak'a my Abbas lahira ai.....tuni yace my Abbas fa kikace?"

Gwalo ta masa hade da cewa yes...tuni yanufeta ta arce da gudu ta na dariya"shima dariyar yyi dan yalura ifti ta maidasa kamar wani kakanta...


Bayan sallar isha'i abbane yyi sallama a k'ofar gdn su mm zulai

Baba dkesoro ya amsa suka gaisa yyimata basa hkri,sannan yaje yakira mm zulai.

Ai tuni ta washe baki ta hado kayanta ta nufi soron gidan......


Share

📚📚 mmn fareesa ce✍✍
[7/10, 6:49 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa


NOT EDITED

🅿99&100

"Ai tuni ta washe baki ta had'o kayanta ta nufi soron gidan"
Tsaye tasamesa yana kallon k'ofar, suna hada ido da kuka ta fad'a jikinsa tana Neman gafararsa ..
"Ahankali yajanyeta ajikinsa hade da cewa komai ya wuce ,amma muddin kikasake yunk'urin cutar da wani a family dinmu gsky zan rabu da ke " rabuwa ta har abada dan sauran igiya2 atsakanunmu saiki kiyaye..
Sake fashewa tayi da kuka...muryar baba taji yana musu sallama ".byn sun amsa yasake mata fad'a, dg karshe yahadesu yyimusu nasiha mai ratsa jiki
sannan suka nufo gd ...
Kowa yaji dad'in dawowarta ,musammun y'ayanta,har part din su Ummi d mommy mm zulai ta sake zuwa ta sake Neman gafararsu.
Yah Suleiman kuwa ko gun datake be kallaba...

*******
Gurin k'arfe 9:15pm yah Suleiman ne zaune da iftihal atsakiyar parlourn Ummi sunacin naman gasassar kaza suna fira abinsu..

Yaseer yyi sallama sbd yanason yaci wani abu sbd yunwa yakeji kuma mm zulai dawowarta kenan su kuma zubaida tana gun yah Yusuf..

Amsawa ifti ta yi hade da cewa yah yaseer ina wuni?"

Cikin jin nauyinta yace lfy lau, yakalli yah Suleiman da fuskarsa bbu yabo bbu fallasa yace yaya barka da dare"batare da yakallesaba yace yauwa.

Ahankali yace iftihal ko Ummi nacikine?"

Yah Suleiman yakaebe zancen da cewa tanagun abbu ko wani abu kake bukata?"

Da sauri yace eh dama yunwa nikejine acan gun mm bbu komai yafada yana Sosa kai "yah Suleiman yace aiko abinci yakare muma kaga abinda mukeci ,kunsaba da cin abinci mai nauyi!amma angel kira masa Habiba ta girka masa ko indomie ce naga tana ciki...

Iftihal ta tashi ta nufi dakin yara dan kiran Habiba"

Bbu jimawa tadawo hade da kallon yaseer tace yaya bara na girkama.....yah Suleiman yace banganeba?"ita habiban uwar metake ne?"dabazatazo ta kula da shiba,matsayinshi na Wanda zata aura kuma yayanta kobe auretaba ya isa da ita .

Keeeeeeeeeeee!
Habiba! Habiba!! Kina ina wlh nashigo dakinnan saina kakkaryaki....asukwane ta fito tana turo baki ta nufi kicin yyinda iftihal ta dawo gurin zamanta ,shikuma yaseer yakunna kallo abinsa yanajin dadin zaici girkin Habiba..

Byn 20 minutes a time din har su yah Suleiman sungama zasu fita shida ifti saiga yah Muhammad da Jidda adedenan kuma Habiba ta fito da plate shake da indomie taji serdine da attarugu tuni kamshin yacika parlourn..

Yah Muhammad yace yauwa Habiba tunda mijinki kika girkamawa ,nima jeki azamun pls sbd nida my jiddo yunwa mukeji...cikin jin haushi ta aje plate din agaban yaseer daketa kallonta yana murmushi.

Kallon yah Muhammad da Jidda ta yi ta bankowa Jidda harara hade da cewa gsky yaya nagaji ita Jidda taje ta girkamuku....tsawar da yah Suleiman yyi mata yasa tayi shiru..

Cikin isa yace acikin 2days na lura kinzama yar rashin kunya ko to dole ki girka masa ita jiddar meta iyane?"kosokk ta konene?"mitts inkingama kisameni apart dina ki karbi hukunci...yaseer ne yafada masa magiyar yyi hkri ,banza yyimasa yaja ifti suka fice.

Tashi tsaye Habiba ta yi ta koma kicin din,yaseer yabankowa Muhammad harara yace inhar yyiwa matata wani abu nidakaine ,kaje ka kwaso tsohuwar yunwarka zakace tawanu maka girki mitts yyi tsaki.

Murmushi yah Muhammad yyi yace sorry my broth bazaimata komaiba ko my jidda?"

Harararsa tayi dan bisa dole yajawota suka zonan din ko yanxun inbacin yarik'e mata hannu bbu abinda zai hanata guduwa..

Yaseer yyi kat yasha juice yana niyar fita Habiba ta kawowa yah Muhammad tasu ta aje..

Ahankali yaseer yace my one sannu kinji'xo muje gurin yah Suleiman din nabasa hakuri kema kibasa bazaimiki komai ba kinji?"

Hawaye ne suka zubomata "cikin kuka tace pls yaya kada kabari yadakeni !

Lumshe ido yyi yamiko mata hannunsa alamar tazo bbu Musa ta miko masa hannunta suka jera suna tafiya ...

Yah Muhammad kuwa bbu yadda beyiba da Jidda amma tace bazataci har ransa yabaci yarabu da ita yacinye ko kallanta beyiba yabar part din..

Yaseer d Habiba kuwa koda sukaje ,samunsu sukayi su nata suka soyayyarsu ,nan yah Suleiman yace bbu laifi sutafi amma intasake itadashine,dg nan kuma yaseer yajata kan resting chairs dke compound din gidan suka fara fira tun bata kulasa hardai ta sake dashi..

********

Byn kwana5,komai yadawoma mm zulai dan abbu yanxun abinda yadena mata ada yana mata ,sannan yanxun mugun tattalin Abba take harma yakejin dama beyi maganar kara aurenba,amma bakin alkali mi ya Bush'e." sbd ayanxun haka iyayen sunyi shawara nanda 2 weeks zaa d'aura aurensu su ta kwas mata4 maza4amma aciki yah Suleiman da yah Yusuf kawai zasu tare sauran sai sun gama karatu kuma acikin gdn kowa zai zauna kafin dg baya amusu awaje ....

gaba daya yan matan da samarin suna cikin farin ciki musamman yah Suleiman da duk abinda yyi alkawari zaiyi inanga itfi duka yyi ,yanxun haka next week zaije dubai yahado mata lefe shida mommy dg nan tasiya musu kayan dakinsu..

Sannan mlm yasanar da atine mgnar Abba ta amince dukda tana Shankar mm zulai saidai ita mm zulai batasaniba dan ko su Ummi basu gayamataba,kuma tare da yaran zaa d'aura auren...

Muhammad kuwa fushi sosai yadauka da Jidda bbu ruwanshi da ita ko guri suka hadu zainuna kamar besantaba ,sai dai kuma shima duk yadamu da auren dazaayi bandashi ,amma yasha alwashin zaisanar da Abb gsky a aura masa u Jidda ko rainanta sai yyi tunda batafi 12 years ba.

Itama jiddar duk ta damu ganin yadda yake shareta.

Ayanxun haka zaune rake a part nasu ,inna kuluwa nakan kujera yashigo da sallama yazauna cikin sakin fuska suka gaisa da inna yace mata azubo masa tuwo dan yanada son tuwo....inna tacewa Jidda tashi maza kixubowa yayanki abinci....saurin tashi yyi yace ah ah barta tayi kallonta ,nan yanufi kicin yazubo .

Sadda yadawo inna bata parlourn zama yyi hade da ake plate din kasa ai tuni Jidda ta taso da gudu ta fad'a jikinsa tana masa kukan shagwaba irin yadda taga ifti nayiwa yah Suleiman..

Lumshe ido yyi yace menene?keda bakyasona ! Yanzun zakizo ki yitamun koke koke,ni d'agani kada inna tazo tasamemu ahaka .

sauka tayi ajikinsa ta zauna gefensa "cikin yarinta tace to kayi hkuri nadena kuma ai ILOVE U....ta fada ta fice da gudu alamar taji kunya..

Lumshe ido yyi yanajin dad'in kalamanta yasan bazaisha wahalar shawo okan abbuba ,dan gsky yana gudun kada wani awaje yace yanason ta yaje yyi sake dukda yalura yarinyace sosai ..

Cikin jin dad'i yaci tuwansa yyi zamansa har inna ta shigo d mlm sukayi ta fira bbu wata kunya ,amma Jidda taki shigowa sbd taga yana cikin parlourn..

Da misalin karfe 10:30 pm abbane kwance gefen mm zulai Ahankali yace yauwa yar aljanna kitashi zamuyi mgn amma inason kiyimata kyakkyawarvfahimta..

Jiki asanyaye ta tashi zaune tace to ina sauraronka....


Share


📚📚 mmn fareesa ce ✍✍
[7/11, 5:19 AM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story written by mmn fareesa

NOT EDITED

🅿101&102

Jiki asanyaye ta tashi zaune tace to ina sauraronka"
Ahankali yace dama zulai inaso kisan kowane bawa dashi kaddarar arayuwa"maana tun kana acikin cikin mahaifiyarka ake rubuta maka duk abinda zaifaru dakai arayuwa....dan ALLAH kinutsu kibani hadin kai ,kuma kada kiyi tunanin dan zan tozartakine yasa hakan zata kasance...
Katsesa tayi da cewa wai alh menene kafadamun kasani aduhu.
"Ahankali yace dama zulai aure nikeso in karaaaaaa!
Wayyo ALLAH.....jitayi kamar an bugamata guduma aka sbd yadda kanta yasara,murya akarye tace aure kuma alh wacece zaka aura?"
Ahankali yace atineeeeee!gabanta taji yafad'i "azuciyar ta tace haba asheda mijina zataaura dana ganta sai inji gabana yafad'i...
Afili tace to shikenan ALLAH yasa alkhairi tana fadin hakan ta tashi dg kan gadon....wani irin tausayi tabashi da sauri yace ina kyma zaki?" Murya na rawa tace zanje inkwanta ne"
Da mamaki yace amma kinsan ai tunda mukayi aure bamutaba raba shimfid'a Dakeba ko?"Ahankali tace hmmm aigara mufara dg yau tunda wata ta kusa zuwa kaga bani daya keda kaiba gara nasaba dg yau...katseta yyi zulai ki saurareni inbakyason auren wlh sai na hakura...
da sauri tace ah ah kayi tunda kana raayi ko bukata k'ila nagaza dakai tawani sashen....tan afadin hakan ta fice ta nufi bed room d'in ta..
Shikuwa tunani yake tayi yanaganun kamar bemata adalciba kuma tabbas ya yarda ta shiryu sbd inda Dane wlh saita ta masifa ta daga hankalin kowa agdn..

*****
Dare ya tsala mm zulai ta kasa bacci ,sai kuka take tana ji ajikinta inhar yakara auren ,matar zata rabata da mijinta....
har asuba batayi bacciba saida aka kira sallah tukum tayi hade da adduar samun sassauci azuciyarta da Neman alkhairi ga auren dazai kara ,sannan tayita lazimi har gari yyi haske"Abba ne yashigo dakin dg shi sai jallabiyya yace tazo ta hada masa ruwan wanka...
To tace hade da gaidasa "saidai gabansa yafadi sbd yadda yaga idanunta akumbure muryarta adashe,alamar kwana tayi kuka...shiru yyi yafice dg dakin..

Tashi tayi ta nufi dakinsa tasamesa yana jiranta toilet ta wuce ta fad'a ruwan wankan ,ta fito tace kashuga batare da ta kallesaba....juki asanyaye yanufi toilet din..

Byn anyi break din su zubaida saifaman tambayarta suke lfy suga fuskarta ahaka saitace bbu komai tunsuna matsa mata harsuka hakura..

Haka fa takasance acikin kwana 2nan mm zulai duk ta rame saidai tayi haske" sbd yawan tunani amma tsakanunta da abbama bata bari su hadu da safe inta hada masa ruwan wanka tagaidashi ta fice adakin ,dama suduka key in break fast da safe ,da ranama ta basa lunch duk wata kyautatawa tana masa saidai tadaina sakin jikinta dashi ko kwana dakinsa hakan yana matukar damunsa da ranar datayi ,yyinda yayanta kecikin xulumi suna ganin tabbas bbu lfy ganin halin datake ciki...

*******
Yah Suleiman ne kwance kan bed din sa sai juyi yake sbd ciwon Mara dke damunsa "tun dare be runtsaba har safe ko brush da wankan safe beyiba bare yaje yaga tashin babynsa..


Itfi ce tayi sallama sbd shine ke kaita skul kuma tare suke break fast wani time dinma tare suke tafiya office nasa..


Da k'yar ya amsa sallamar" kallon sa tayi tace yaya lfy ?naga kamar baka lfy ko?"

Ahankali yace my angel pls marata bazan iya tashiba....tuni hawaye suka fara zarya akumatunta "sai sannu take masa nan tace bara ta kira yah Yusuf sutafi asibiti" sai yatsaidata yashare mata hawaye sannan yyi kissing na hannun ta tukum ta fice da sauri..

Part d'in Ummi ta nufi tasamesu tareda abbu ,cikin kuka ta sanar da dasu yayanta bashida lfy "nan abbu yakira yusf awaya yace yafito da mota akai yah Suleiman asibiti.

Bbu bata time aka nufi asibiti dashi ,ifti na mak'ale dashi hannunta anashi tanata hawaye ..

Byn angama dubasa aka samasa drip yasamu bacci anan Dr yafito yanemi ganin su abbu da daddy a office insa..

Nan yake musu bayani kamar haka ,da farko kune iyayansa?"

"Sukace e"h

Doctor yace to gsky kuyi gaggawar yimasa aure sbd sparm yatararmasa amara har yyi yawa rashin mace kusadashi zaisa yafad'a amawuyacin hali...abbu yace to doctor ai bikin nasa befi kwana 12 ba..


Doctor yace ok ga wannan takardar mgnine ,karba sukayi hade da yimasa sallama...

Saida yah Suleiman yyi kwana2 aka sallamesa yasanu sauki yyinda Rabin ransa ke mannedashi ko skul tadena zuwa insu Habiba natsokanar saitace mijinta bbu lfy ina zata.

Gefen daya kuwa Ummi bakaramin tausayin iftihal ta jibs dan ita azatonta k'ila yah Suleiman din rainonta zaiyi to kuma ashe abun bahaka ,anya ifti zata iya daukar yah Suleiman tsohon tuzuru ?" Musammun in ta tuna karancin shekarun iftihal din..


ayanxun haka yau da karfe 2:00pm jirgin su zai daga zuwa Dubai kuma kwana2 zasuyi shida mommy d daddy.

Zaune yake iftihal nakan cinyarsa tanata masa kuka ITA adole da ita zashi.

Sai rarrashinta yake sannan zaman nan da sukayi daurewa kai yakeyi ,amma wani mugun feeling dinta yakeji,amma yalura ita ko ajikinta..

Ahankali yace tashi muje kinji my angel "Khan shagwaba ta saka hade d tashi tsaye, adedenan mommy ta yi sallama tana cewa my son kazo muje inkabiyewa Auta wlh mayi latti.... Cikin damuwa yace ah ah mommy gsky saidai40: pm sbd da ita zamuje zansa ayankan mata biza......hararars mommy ta yi tace wlh dg kai har ita ranku zai baci ,nama lura kanaso kasake mata fuska ta maudakai mijin tace ko?" To wlh kukiyayeni bbu India zata zuwa skul dinfa ...

Hakuri yabawa mommy sannan yaja hannunta yamata rada ,murmushi tayi har parking space ta rakosu daddy nata tsokanarta bata kulasuba dg shi har mommn dan taji haushin hanawar da mommy tayi ajeda ita

*******
Haka ta kasance kwana 2 sukayi sukadawo da kayan tuli guda abin sai Wanda yagani komai yyi bbu karya ,itada Zubaida akayowa kayan daki sbd sune zasu tare..

Sannan lefre masha ALLAH yyi akwati24, na xubaida12 abin sai son barka ,yyinda amare keta shan gyaran jiki dana can ...

Ayaune zaa fara event din bikin yau yakance kamu...

Ayanxun haka yah Muhammad ne keta saka da warwara sbd bukatarsa nason ahad'a aurensu dashi...

Sashen abbu yanufa kai tsaye cikin SAA yasamesu tare da Abba suna mgn akan zaifasa auren atine saiga Muhammad yashigo.....

Zama yyi yagaidasu....


Share. .


📚📚 mmn fareesa ce ✍✍.


[7/13, 9:34 AM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by mmn fareesa

NOT EDITED

🅿103&104

"" Zama yyi yagaidasu "sannan yyi shiru had'e da duk'ar dakai k'asa.
Abbune yace yayadai Muhammad ko akwai abinda kakeso??"
Sosa kai yyi had'e da cewa uhumm....dama ...dama....abbu yace kayi mgn mana sai inda inda kake."
Ahankali yace dama Dan ALLAH abbu Jidda ta ce tanasona...shine nike so ahad'a dani a auramun ita...yafad'a yana duk'ar dakai k'asa "
Murmushi abbu yyi yakalli abba yace to munji amma aikace ita kesonka ko?"
To dadai kaikesonta ina iya samun mlm muyi mgn naji kozai baka.to amma kace ita ke sonka ,kaga kuwa ita yarinyance bata gama wayo...katsesa yyi da cewa eh wlh nima ai inasonta abbu pls Ku ceceni....dariya sukayi dg abbun har abban,sannan abbu yace to shikenan zansamu mlm muyi mgn amma kadena k'arya, kuma bance kasanar da kowa zancen nanba kanajina?"
Da sauri yace eh abbu ngd sosae "sannan yafice yajin dad'in hak'ansa zaicimma ruwa...
Byn fitar Muham
Mad abbu yakalli Abba yace bbu damuwa kawai kabari adaura tunda anyi mgn nima namata nasiha insha ALLAH..

*******
Karfe11:12 am zazzaune suke a waiting parlour na Ummi meyin lalle na zanawa zubaida dan har anyiwa Habiba da Rukayya, saura ifti d Fatima suka rage..
Duk k'awayensune agurin anata shewa da firarsu ta yan mata" yyinda iftihal keta cika tana batsewa ita adole da angama ma zubaida zaamata sbd ta gaji da jira sannan gashi sunce wai itace karshe sbd itace k'aramarsu...
Kallon zubaida tayi tace gsky Anty zubaida nizaa mawa in angamamiki....Fatima ta karbe zancen da cewa ah ah aikece k'arshe...harara ta bankomata tana turo baki,dariya zubaida tayi tace ah ah Fatima kinsan fa yar gold d'in yaya Suleiman ce ,kada tagayamishi ,kinsan halinsa wlh dukda ansaki a lalle yamiki dukan da kika kasa tashi...had'e rai Fatima tayi tace to ainima inada yah Usman ai...ifti tace oh haka kikace?"

"Tace eh"

Wayarta tajawo tadannawa yah Suleiman kira "yana d'agawa tasaki kuka sannan takashe wayar."

Sukuwa friends dinsu sunyi mamakin shagwabar ifti ,har casuke zasuso suganshi sbd ko a skul batada mgn saitasa komai yah eleee!

Wata samira yar class dinsu ifti ta dubeta tace oh kawata kina son d'aga masa hankali da wannan shagwabar taki ko?"kafin tayi mgn yah Suleiman ya yaye labulen dakin yana fadin my angel kina ina?"

Ai gaba daya yan matan yatafi da imaninsu ,sbd ganin baiwar hallittassa ,suntabbata duk gdn ifti tafi kowace SAA ,ad'azun dasuga yah Yusuf yaxo gun zubaida duk sun rude ,amma saisuka yah Suleiman yadamesa yashanye....ifti kuwa juya kai tayi had'e da barkewa da kuka.

Da sauri yaratsa mutane dan bedamu da kallon sa dasukeba ya iso gurinta fuska ba walwala"hannunta Yakama "ahankali yace pls yi shiru menene waye yamiki wani abu?"
Aiduka yan parlourn kallon su suke kamar TV ..

Atsawace yadubi zubaida yace ke acikinku waye yatabamun ita ne?"
Wlh yanxun jikin kowa yyi tsami....cikin inda inda tace wlh yaya bbu ruwana Fatima ce...wani kallo yawatsowa Fatima yace uwar me tamiki kikasata kuka?"wato koda bani nan baza Ku iya rikemun amanar angel dinaba?"ahankali cike da tsoro Fatima ta ce ah ah wlh yaya sbd lallene...tsaki yaja hade da cewa ke wlh inhar natashi miki hukunci harda Usman zan had'a yana fama da manyan kunnuwansa mitts.

Duban zubaida yyi yace ke kuma da keda wannan me katan kan zanhad'a na muku hukunci sbd kina gani tasata kuka kikaki mgn ko?"to wlh har kunshin zan da meshi kowa ma yarasa.... Zubaida ta katsesa da cewa dan ALLAH yaya kayi hkuri wlh yah Yusuf bashida laifi yana ma daki kansa ke ciwo....tsaki yyi yace keyadama amma zanhukuntaku da maxajanku,yafad'a had'e da mik'ar d ifti tsaye yace muje nakaiki wani gurin amiki lallen dayafi nasu kyauma .....murmushi tayi tace dgske my BLOOD? "
Murmushi yyi mai sauri yace eh mana my angel "yafad'a had'e da kama hannun ta suka fice tanama su zubaida gwalo...

Byn fitarsu zubaida tayi ajiyar zuciya afili tace gsky Fatima baki kyautaba shiyasa kinganni nan duk abinda nasan ifti naso nike mata sbd yah Suleiman yadda yake masifar sonta ,gashi kinjama dan wlh da k'yar ne inzaikyalemu waikuma hardasu yah Yusuf ni wlh mijina bashida wani k'aton kai....dariya yan parlourn sukayi Fatima ta ce hmmm aigarake nifa dayacewa yah Usman me manyan kunnuwa...samira ce tace hmmm gsky hakan dayake mata zaisa taraina Ku ko kuma kuga bakinta...Fatima tace ah ah wlh ai iftihal bahaka takeba,mukuma bazamuga bakintaba sbd mumuka tsokaneta.....

_________________

Yah Suleiman kuwa gdn da akewa ifti kunshi tuntana karama ,anan yakaita ,yace amata me kyau na amare dg karshe yabayyanawa me kunshin Cewar iftice tabayyana,Wanda ta tayasu murna sannan yararrasheta akan Jaije yadawo.

Lalle mai kyau aka zanawa iftihal hannu d k'afa yasha rani ,yyi fitinan nan kyau abinka da farar fata..

sai da ta yi azahar sannan yazo suka nufi gd dan said 4:00pm zaa fara kamun..


Yah Muhammad kuwa koda yafita ,kasuwa ya wuce yasayi material me tsadar gaske yadi3 yakai atake aka dinkawa jidda gown me kyau sbd yasan duka amaren gown zasu saka,,,,,,

Sai kusan 3pm yadawo gd part d'in su jiddar ya wuce ,byn sun gama gaisawa da inna yace ina jiddar akace tana dakinta,atine ta kirata ..

Dg ita sai hijab da saurin kirji ta fito sbd dg wanka ta fito "

Shidaya yasamu a parlourn "turo baki tayi tace yaya wai ina kashigene?" inata nemanka tun d'azun!

Murmushi yyi yace oh ALLAH Sarki my jiddo ina Turin me dinki gashi wannan nike so kisaka, zan turo mai make up tamiki"yafad'a yana mik'a mata ledar .

Hannu2 yasa ta karba ta bude ledar yyinda yatsareta da ido yanason ganin zata yaba da kayan ko kuwa"murmushi tayi tace WOW masha ALLAH gsky ta mun kyau yaya Ashe kanaji dani ?"gsky nagode sosae ALLAH yasaka da alkhairi... Lumshe ido yyi yana jin dad'in addu ar ta azuciyar sa yace da alamar tasamu tarbiya me kyau...kafin yabude idonsa ta nufi ciki aguje....

*******

Da misalin karfe4:15pm compound din gidan cike yake da jama'a har get bbu masa tsinke...

Gefe guda yasha decoration irin na kamu ga kujerun amare da angina basukaiga fitowa ,sai saitin kid's ketashi agurin kowa yanacikin farinciki..

Ga fararen kujeru agefe waddanda bakowa bane fyace yan MMN FAREESA FANS PAGE &INA TARE DA ITA FANS sai yan lalle lalle suke suna dubar suga ta ina amaren zasu fito...nikuwa nace to dan ALLAH kada kudamu..

Salon.kid'an yacanxa sbd amare sun sako kai ...yah Suleiman ne da iftihal agaba yarungumo mata k'ugu sunyi masifar kyau cikin shigar kaya kala daya ,ita gownt ce ta material ash colour da head ,shikuma wata arniyar shaddace maitsadar gske ajikinsa ash colour yar ciki da babbar Riga tasha aiki yakashe da hula sai wani uban kamshi suke zabgawa yyinda masu photo da video suka fara aikinsu..

Abayansu Yusuf d zubaida acikin maroon colour.

Sai yaseer d Habiba cikin light blue.

Sai Rukayya d Habib cikin.purple colour.

Sai Fatima da Usman cikin milk &brown.

Sai kawai abayansu akaga Muhammad d Jidda cikin coffee colour sai fara a Duke shida ita duk anyi mamaki amma bbu Wanda yakawowa ransa wani abu..

Nanfa fili yakaulle da kide kid'e da Raye Raye ,sai liki ake musu da pics ga kayan lashe lashe anata bawa jamaa,nikuwa duka na yan fans din ina tare da ita akabani narabamusu ..lolx..

Ko wanne yana rule da sahibarsa ,can kawai ifti taga Sumy namusu lik'i itada yah Suleiman da rafar yan500" had'e rai tayi tana kok'arin kwace hannun ta dg nasa.... Sumin ta matso gab dasu tace sorry kinji amarya maida wuk'ar ,niba ajinsa bace kece daidaishi nima kinga angon nawa ta fad'a ta na nuna gefenta....cpt salim yyi murmushi had'e da kashe musu ido1 yace yes nima nakusa bin layinku ....aji yar zuciya ifti tayi aboye...yah Suleiman yyi murmushi yarad'a mata akunne to yanzun saiki dena kishi da basamudiyya ko tunda yanxun tazama kawarki,tunda zata auri aminina...hannunsa dke cikin nata ta kama had'e da yin kasa da kanta yasa a bakinta ta gartsa masa cixo had'e da cewa hukuncinka namaka na laifin kinsanar dani ta amince da cpt salim, ta fad'a tana murmushi tamkar suna fira dashi.

Yarfe hannun sa yyi yarada mata haba yarinya ba jibi bane zan kamaki ga hannu ...jitayi gabanta yafadi.. Sai dariya yake mata da haka taron ya watse kowa Yakoma gd agajiye....

Washe gari..


Share.


📚📚. mmn fareesa ce✍✍
[7/13, 6:00 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by
Mmn fareesa

Wannan page din nakune samira yahaya &zainab hassan kuyi yadda kukeso da shi ina jin dad'in comment naku sosai da sosai..😻😻


NOT EDITED

🅿105&106

"" Washe gari Yakama wa'azi"sai gurin 4:pm aka fara. tunda akatabo fannin hakkin miji akan matarsa ,amare suka fara zare ido..
Ifti d zubaida kuwa kuka sukaitayi musamman zubaida dan tana bala'in tsoran sex tun sadda wata kawarsu ta bata labarin har suma tayi a first night dinsu..saitaji dama banda ita zasu tare ..yyinda su Habiba sai dariya suke musu...
Har aka gama waazin jikinsu asanyaye...
Hakan yasa koda yah Suleiman yyi kiranta sai tace bata lfy ,tuni duk yawani rude koda yazo dakinta rufe ido tayi kamar me bacci..
Zubaida kuwa kuka tasaka ma yah Yusuf akan dan ALLAH yasanar dasu abbu ,itama abarta saita ida karatu ta tare"aituni ya rude ganin zaiga samu yaga rashi lolx..rarrashinta yyita yi amma kamar sake zugata yake dg karshe yace inhar zata iya taje ta sanar da abbun dan bazai iya ba....bata saurareshiba tayi tafiyarta dama yau nesa da juna ta tsaya dashi har yana mamakin ta....

*******
Yau Yakama Friday,kuma ayau ne dinner "gaba daya bakin get d'in gdn jamaa ne da motoci cike ak'ofar gdn sai daukar y'an matan ake ana nufar gun da akeyin dinner din...

" wani sanyayyan k'amshi naji "ina dubawa naga iftice da yah Suleiman jikinta da arebiant gown fara tana Jan k'asa, shikuma jikinsa fararan suilt ne ya rike hannunta ..
bayansu sauran angunan ne da amaren kowa da tashi kalar arebiant gown d'in da suit..yyinda yah Yusuf yake cikin damuwa sbd yagano zubaida tsoronsa take ,sabanin iftihal da ta barwa zuciyar ta tsoron bata nuna ma yah Suleiman dinba."

Kowa yanufi motar da babban amininsa yake yashige gdn baya shida amaryarsa.

Iftihal kuwa motar da suka shiga cpt salim ne da Sumy a gdn gaba ....aibata ida zamaba yah Suleiman yamaidota tsakkiyar cinyoyinsa....wayyo ALLAH wani mugun tsoro ifti taji da fad'uwar gaba ,amma sbd farin cikinsa saita danne bata nunaba a fuska ...yyinda cpt salim nakallansu ta madubi sai dai kawai yagirgiza kai yacigaba da driving d'in sa...

Yah Suleiman kuwa kansa ya aza akafad'arta yana kissing gefen wuyanta....murya akasale yace my angel yau ina cikin farin ciki...wani abunma sai gobe kinzama halal dina wlh na k'agara gobe kamar yanxun muna tare a bed room d'in mu ko my angel? "

Gaba daya jikinta rawa yake ga wani shock dataji sbd wannan ne karo na farko da sukayi irin wannan zaman..."ahankali tace pls yaya kaga bamu kadai bane amotar kadena kaji ?"tafad'a had'e da janye jikinta dg irin zaman dasukayi..

Murmushi yyi yace my angel sarkin kunya to ai zanciremiki ita"

Parking sukayi suka fito ayangance,Yakama hannunta suka jera ,zubaida d yah Yusuf suka tsaya abayansu.

bayan amaren da angunan sun gama jerawa saiga Jidda d Muhammad suma da irin shigar amaren ....kowa yyi mamaki musamman yan'uwa da danginsu dasukansu angunan ...

Byn MC yasanar da jamaa su nutsu ga amarenan da anguna,nan yasaki kid'a tuni gurin yahau tafi da sowa ....byn duk sun zauna a kujerun zamansu .MC yabukaci abokanan ango da amarya su fito.....adedenan kuma mmn fareesa tashigo gurin tareda tauwagar fans d'in ta ....tuni yah Suleiman yasanar da MC abasu gurin zama lolx...

Nuraddeen ne da Zarah (SONE) suka fara bayyanah,sannan sir Aliyu da Hafsat (NIDA D'ALIBATA)
Sai yarima Ashman da yasmeen (YARIMA ASHMAN)
Sai haneef da hanifa (NAWANE)
duk dg alkalamin mmn fareesa...

byn sun zauna akayi we'll coming dinsu sannan aka fito da yah Suleiman da iftihal su yanka cake....shiyafara yan kowa yabata had'e da kissing goshinta,sannan ta yanko nata bbu kunya yad'agata sama daidai tsawonsa tasamasa abaki....tuni aka hau ihu da tafi yyinda masu pics da video sukayi ta aikinsu sannan sauranma suka fito suka ciyar da junansu...

Nanfa MC yabukashi su fito filin rawa bbu musu suka bayyana agurin jamaa tareda friends dinsu akayita musu lik'i yyinda cpt salim yana manne da Sumy yanata hidimarsa kasancewarsa babban aminin yah Suleiman...

Wasu dg cikin abokan yah Suleiman duk sunxo harda yuni foam dinsu ajikinsu anata shaani dasu...

Gaba daya gurin yahargitse da cashewa anci ansha an rak'ashe ,sannan anraba jikkuna da memo hade da kalanda...

"gaba daya fans din mmn fareesa komai sun samu wasuma harda guzuri sukayi irinsu... Lolx🤣

da haka ta to yatashi lfy kowa Yakoma gd a gajiye,musamman amare da anguna...

*********
Washe gari Yakama saturday da misalin karfe11:00am duban jama a suka shaida daurin auren su yah Suleiman da iftihal, yah Yusuf d zubaida,yaseer d Habiba ,Fatima da Usman ,Rukayya d Habib....dg karshe sukaji ance masha ALLAH an d'aura auren Muhammad Ibrahim da hauwa'u Haruna..... Daddy wato mahaifin su ifti zaro ido yyi yanama mlm da abbu kallan tambaya ....

Su kuwa sauran angunan sunyi mamakin ganin wai Muhammad nada 20years anmasa aure danko Usman dke k'aramin 23 garesa...shikuwa gogan tsalle yake yanajin dad'in wai yanxun yanada iyali shima...

Farin ciki agurin waddannan samari baa mgn ,musamman yah Suleiman da yyi wani mugun kyau da haske da kagansa kaga ango dan tsabar k'auna shaddar dke jikinsama irintace jikin ifti ammata doguwar Riga ta sha daurin d'an.kwalinta..

Amaren kuwa tunda sukaji andaura auren jikinsu yyi sanyi,ifti kuwa daurewa kawai take Amma dakaganta kasan tana cikin damuwa.

Bangaren Jidda kuwa tunda ta sami labarin da ita aka d'aura auren taringa ihu da burgima ita wlh bbu Inda zata karatunta zatayi kuma ita batason Muhammad said a mlm yyimata Jan ido had'e da cewa koda wasa yasakejin tace bata son Muhammad zaiyi mugun sab'a mata dan aganinsa in iyayansa sukaji bazasuji dadiba..

Atine ce itama tasha gayunta dukda ita sai sati nasama zata tare,tazo taja Jidda ta a mata nasiha had'e da kwatantama ai bayanxun zasu zauna da Muhammad dinba sai tayi SSCE tukum. Sannan banda rashin kunya kuma inyyi mata wani abu kada ta gayama kowa hakan shine auren...hakan da Jidda taji yasa hankalinta yakwanta jin bata rabu da iyayenta d karatuntaba ayanxun,sai dai abu daya yatsaya mata arai shine duk abinda yyi miki kada kigayama kowa hakan shine auren...


Amaren ne zazzaune kan kujera suncaba ado ,sunyi kyau masha ALLAH.. Zubaida tayi kicin kicin d fuska tace gsky Abba be kyautaba ace duk gdn nan bbu mai kishiya sai mma...tabe baki habiba tayi itaga surukar mm zulai ta na taya kishi lolx..😂 tace hmmm wlh kedai bari banji dad'in abin nanba ,Amma da inawa Ummi korafi tace mun ai kowa da gurinshi ,baguri daya zasu zaunaba....tsaki ifti tayi tace wlh duk nafiku jin xafin auren nan dan natsani inga Amma wata kishiya sbd yadda natsani kishiya...Rukayya tace to yazaai?"haka ALLAH yarubuta fatanmu Ubangi ji yabasu zaman lfy sukace ameen...

Nan suka d'an ci abinci friends dinsu nata zuwa da ankon yini ajikinsu ,zuwa axahar gdn cike yake da jamaa..

Da misalin karfe. 3:00pm hadari da yataso had'e da iska ,tuni yah Suleiman yayo gd sbd yana gurin bakinsa,yasan ifti tun tana karama tanada tsoron tsawa da walkiya yanagudun kada afara ruwan.


Yanayin parking yafito dg motar a time din har anfara yayyafi ga buji garin yyi duhu...tuni yanufi gurin.me gadi yace yatada engeen ...sannan yyi hanyar sashen Ummi dan yasan k'ila tana can...

Ifti kuwa koda taji anfara yayyafi da iska ga duhu garin yyi tuni ta tsorata ,dama suna lambun gdn...jin anfara tsawa yasa ta rude tana kiran yah eleee dinta...tuni su zubaida suka nufi cikin d gudu gudun kada ruwa yyimusu duka ,ifti kuwa hanyar dakin yah Suleiman tayi tagansa rufe ga ruwa duk Tajike dashi ga jama a duk kowa yagudu da gudu ta nufi part din Ummi tana kuka d kiransa... tana karyo kwana taganshi tafe cikin damuwa ,aiyana ganinta yabude mata hannayensa da gudu ta fad'a jikinsa tana cewa dan ALLAH yaya kaboyeni tsawa zaayi....adedenan akasaki tsawa da walkiyya...ihun tayi ta cukwikwiyesa tana lafewa ajikinsa..

Wani yarrrrrrr! Yaji ajikinsa had'e da kasala,jin yadda take goga jikinta anasa....xuwan ruwan da karfi yasa yyi saurin sabarta yanufi dakinsa da ita..

Lokacin da suka isa har sun jik'e sharkaf d ruwa ,gashi ta rikesa GAM jikinta na rawa sbd tsoron tsawar."ahankali yakwantar da ita kan bed yana cewa ki nutsu my angel aimuna tare kuma angama tsawar ,bara na cire miki rigar sbd ta jike kada Kiyi zazzabi, bejira amsartaba yazuge mata zif din rigarta .....


Share.


📚📚 mmn fareesa ce✍✍
[7/14, 3:17 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by
Mmn fareesa

Wannan shafin nakune halak malak surry baby&fatimartou
Kuyi yadda kukeso da shi ina jin dad'in yadda kuke sharhi akan wannan novel.😻😻

NOT EDITED

🅿107&108

"" Gaba daya jikinta rawa yake had'e da girma ganin abinda yake shirin aikatawa "ahankali ta rik'e masa hannu had'e da rufe idonta tace pls yaya kadenaaaaaa!
Murya akasale yace my angel yau she Muka fara musu dakene?" Yafad'a yana kallon lallausan fatar bayanta kasan cewar bata saka bra ba da under were "
Shiru tayi.....yacigaba da zare mata doguwar Rigar dke jikinta yana lumshe ido sbd yadda yaga surar jikinta duk da kwance take ruf d ciki...dg ita sai pant yarage da sauri tajanyo bed sheet d'in dake gefenta ta rufe jikinta,still tana rufda ciki."
Shikuwa gogan sai sauke numfashi yake ,jiki a mace yacire kayansa dg jikin sa yanufi ward rope yacanxa boxer dinsa ...koda yajiyo tana nan rufe yadda yabarta "murmushi yyi...adedenan ruwan yasake karfi aka saki tsawar da tafi ta d'azun...k'ara ifti tasaki had'e da yaye bed sheet d'in dake jikinta ta tashi aguje dan tamanta da yadda take ta fad'a jikinsa.... Wayyo ALLAH ai su yah Suleiman bbu baka sai kunne ...wani numfashi yasaki jin fatar jikinsu ahad'e ga nashanunta matsakaita dasuka tokare masa kirji.
Numfashi yaja had'e da janta suka nufi kan bed din ,sai asannan tadawo hayyacinta saidai babu damar ta turesa ko it'a ta kwace jikinta"
Shikuwa wani mugun feeling d'in ta yakeji..tuni yaja pillow yakwanta rigingine had'e da matseta ajikinsa yaja musu bed sheet yarufesu dashi....tuni zuciyar ifti ta hau bugawa da k'arfi... bata auneba taji bakinsa anata yafara kissing d'inta tamkar zaicinye bakin yana sakin numfashi....tuni ya birkitota tadawo k'asansa yasa hannayensa yashiga murza nashanunta wadanda bawani girmane dasuba kasancewarta sabuwar balaga..
Sai jikinta ke rawa takasa hanashi ga breath d'in ta namata zafi sbd matsar dayake musu....zare bakinsa yyi dg nata yamaida kan nashanunta yana sucking.... Wani azabar zafi taji takasa daurewa tasaki kuka....sai numfashi yake saki had'e da chakud'ar mata jiki son ransa dan ko kukanta ma beji balle ya kyaleta....

Ga ruwan yaki tsayawa....gaba daya ifti hawaye take ga yah Suleiman yyi mata nauyi dan samanta yake yana murzarta azafafe ,abinka da sabon Shiga....lolx..

Romancing d'in ta yake tamkar bazai dainaba said a yarage zafi tukum,yalurada yadda take hawaye...kalamai masu sanyaya zuciya yarika yad'amata yarungumeta GAM tamkar zaa kwaceta dg hannunsa dg haka kuma bacci yyi gaba dasu....

Karfe4:15pm yah Suleiman yabude idonsa k'yam akan ifti dke lafe a faffad'an kirjinsa tana bacci tana sakin ajiyar zuciya "
Shima ajiyar zuciya yyi had'e da lumshe idonsa yanajin wani farin ciki azuciyarsa. wai yau shida iftine a gado daya amatsayin maaurata lallai dole yasake godewa ALLAH fatansa shine ALLAH yabashi ikon riketa d gsky da nuna mata tsantsar kauna....agogon dakin yaduba yaga har time din sallah yawuce da sauri yatashi yanufi ward rope yafito da jallabiyya yasaka,sannan yawaigo ya idanunta na motsi ..

Murmushi yyi had'e da daukar rigarta dke kan kyaure daya shanya, ya isa gefen gadon yace baby gashi kisaka nibara nayi alwalla lokacin sallah haryyi,bejira amsartaba yawuce toilet...

da sauri ta tashi tasaka kayanta ta fice dg dakin kasancewar angama ruwan tun d'azun...

Shikuwa gogan sai da yyi wankan wajibi tukum yyi alwalla yafito da jallabiyya ajikinsa sbd yasan intagansa da towel kunya zataji..

Wayam yaga bed din .murmushi yyi afili yace hmmmm my angel kenan insha ALLAH zuwa anjima INA TARE DA ke!

Sallaya yashimfid'a yagabatar da sallar laasar,byn ya idar yacanxa sabuwar Shiga cikin wani lallausan yadi milk yafeshe jikinsa da turare yarufe dakin yanufi hotel gun bakinsa da can suka sauka...

Bangaren ifti kuwa t
[7/14, 3:18 PM] Mmn fareesa: Bangaren ifti kuwa tana fita sashen mommy ta wuce tasamu su Anty zainab kanwar mommy sunata nemanta,karya ta musu tace tana sashen Ummi tana bacci...mommy ce ta karbe zancen da cewa to kije ki yi wanka kicanza kaya dan da angama magrib abbu zaikai kowaccenku sashenta dama kowa anbude masa yagani dangi da abokan arzik'i..

"Turo baki ifti tayi tace pls mommy abarshi sai gobe dan ALLAH" hararanta mommy ta yi tace oya jeki shirya nace.

Sum sum ta wuce ciki,saida tayi sallah tukum ta nufi toilet tayi wanka ta na zancen zuci sbd dazun bak'aramar kunya yah Suleiman yabata ba ,ita azatonta rainonta zaiyi...saikuma ta tuna da ciwon Marar da yyi "hakan yasa gabanta dukan Tara Tara Amma ta yi alk'awarin bazata hanashi kantaba sbd dan itane yakai har wannan matakin beyi aureba ,gashi aurensa Yakama da Muhammad dan 20years " yyinda yah Suleiman din keda 32 years..

Hakadai ta fito akamata make up tasaka pink lass ,masha ALLAH fadin kyawun datayi bata lokaci ne "
Fitowa tayi ta nufi inda friends dinsu suke anata cashewa sbd me DJ yaxo...tana isowa suka hau ihu da tafi ,nan tazauna kan fararen.kujerun dke gurin inda su zubaida ke zaune yyinda kawayensu keta cashewa ..

**************
Abbune zaune kan kujera a parlourn sa ,ifti da yah Suleiman na gefe ,zubaida da yah Yusuf na gefe...nan yyimusu nasiha hade da waazi konace tunatarwa akan zaman aure ,Wanda duk jikinsu yyi sanyi su duka yyinda matan ke kuka,byn ya idar ne a time din anata kiran isha'i,hakan yasa abbu yace wa mazan kowananku yaje yyi salla yawuce gun iyalansa ,sannan yakalli su ifti yace kukuma muje na rakaku dakunanku dan baamun bidi'ar wani kai amarya..

Tashi su yah Suleiman sukayi sunajin dad'in hukuncn Abba nabamai musu wani iyayin kai amarya.

Har dakin ta zubaida abbu yakaita yakuma sanar da ita in Yusuf yamata wani abu ta gaya masa, saikuka take tana mugun jin tsoro....

Iftihal kuwa harda rarrashinta yyi yace kiyita biyayya kinji Auta ta,yafad'a cikin sigar tsokana,sannan yafice yanajin tausayinta dan yasan yah Suleiman dakyar zai d'aga mata k'afa...

Bayan sun fito dg masjid yah Suleiman yaja Yusuf zuwa karshen layin suka siyomusu kaji gasassu ,kowa akabashi ledarsa...suna hanya cpt salim yakirasa yana tsokanarsa wai yataho yyimasa rakkiya... Tsaki yyi yace dallah mlm sha zamanka bana gayya...yakashe wayarsa,adedenan suka iso part d'in su Yusuf,hakan yasa sukayi sallama yah Suleiman yanufi part d'in su..

Zaune yasameta akan bed ,byn yyi sallama tazauna agefenta "yana shak'ar kamshinta " ahankali yace amincin ALLAH yatabbata agareki yake maabociyar ilimi da kyawu... Yafad'a had'e da zare mata gyalen data rufa dashi.

Ajiyar zuciya yyi ganin kyawundata yi"ahankali yace my angel muje muyi alwallah ko"murya qasa qasa tace inada alwallah.

Ok yace had'e da nufar toilet yyi alwallah yafito ,suka gabatar da sallar farillah da manxo(S A W) yasanar damu muyita adaren farko,sannan yadafa kanta yyita nata addua dg karshe yajawo ledar daya shigo da ita .

Kicin yawuce yadakko plate d cups ,yazuba musu ,sannan yazuba musu fresh milk "ahankali yarik'e mata hannu daya yana murzawa ,sannan yadebi naman yakai bakinta ,kauda kai tayi,alamar bazataciba."

Ahankali yace gsky inbakiciba to bakya murna Dana kasance matsayin mijinki....kafin yarufe bakinsa ta karbe,nan yarik'a feeding d'in ta ,shima yana ci harsuka idar ,yyinda taki yarda suhad'a ido da shi..

Toilet yawuce ,ita kuma ta gyara gurin,sannan takai komai kicin,tadawo tasaka sleeping dress d'in ta ,ta bude gidan tsakkiya na ward rope din dan daukar hula sbd tanason shiga toilet inya fito ta yi brush...taga kayan sawarsu guri daya harda inner wear's duk cakude cikin nasa..

Murmushi tayi tace oh yaya baya gajiya wato kayanma saida yahade mana guri daya, nan tadauki hular ta rufe ward rope din..

Batafi 7minit ba yafito dg bathroom daure da towel akugunsa ,saurin sunkuyadda da kai kasa tayi..

"Kallonta yyi yana murmushi yace my angel ai wannan rigar gsky ta mun girma ni yar ficiciya nike so kisakamun ,yadda zaki fito sak ababynki ...

gaba daya ta...

Share.


📚📚 Mmn fareesa ce ✍✍
[7/15, 1:33 AM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa


NOT EDITED

🅿109&110

Gaba d'aya ta kasa motsi dan maganganunsa kunya suke bata"
Ruwan jikinsa ya yarfomata had'e da cewa kinga gobe mayi wankan tare ko?"tunda yanxun kinyi agdn mommy. "cikin shagwaba ta ce yaya kaje ka shirya ka tafi d'akinka ka kwanta!d'an zaro ido yyi yace taf ,lallai angel aimuna tare wlh."
ni nama lura kamar tsorona kike ko kuwa guduna kike zance?"ahankali tace lah yaya bafa haka bane kawai ni inajin kunya....katseta yyi da cewa aiko zancire miki ita!yafad'a had'e da tsayawa gaban mirror yafara shiryawa..
Kallonta yyi byn yasaka rigar bacci me budaddan gaba har ana hango gashin dke kwance akirjinsa"ahankali yace oya zo na zabar miki wata rigar gsky "badan tasoba ta mik'e.
Murmushi yyi yace hmmm nifa gsky burina Angel shine mamata tazama komai nawa,kamar k'awata,abokiyar shawarata ,muyi wasa tare muci abinci da wanka tare Amma naga ke sai nokewa kike ko kina gudun namiki wani abu ne yanxun?" Yafad'a yana murmushin mugunta ..
Batace komai ba tazo gab dashi"yabude Ward rope yafito mata da wata yar fikar rigar bacci yajanyota yacire mata ta jikinta ,koda yaga ta rufe idonta, girgiza kai yyi yace my angel bbu abinda zan miki kinji?"kisaki jikinki bacci zamuyi ,bbu abinda zan miki"yafad'a had'e da ida saka mata rigar yana tasbihi azuciyarsa sbd ganin kyawun datayi ...
Kan bed din yajata ya kwantar ,sannan yaje yyi addua yarufe kofar part d'in had'e da kashe kwayak'on lantarki ,sannan yadawo ,yakwanta agefenta yamusu addua hade da rungumeta akirjinsa dg shi har ita saida suka saki ajiyar zuciya,yyinda tayi luf akan k'irjinsa tana shak'ar kamshinsa dan tasaki jikinta tunda yace be mata komai....dg nan bacci yyi gaba da su..


**********
Bangaren su zubaida kuwa byn sun yi sallar nafila yadafa kanta yamusu addua ,da kansa yadakko plate yasaka musu naman ,Amma saita dauke kai bbu irin rarrashin dabaiyiba akan taci tace ah ah ta koshi dg karshe tasaka masa kuka ita yatafi d'akinsa...cikin wani yanayi yace NO! babu inda zani,nikima kwantar da hankalinki bbu abinda zan miki dan ninan bana ma bukata yafad'a cikin wayo...tuni tasaki jikinta sukaci naman tare suka idar..sannan yawuce toilet yyawo wanka,yyinda ita kuma ta gyara gurin had'e da saka kayan baccinta ,ta nufi dakinsa tayo brush tazo ta yi kwanciyarta.,,,,


Byn yagama shiryawa yazo yakwanta byanta,had'e da janyota jikin sa... atsorace tace yaya kafayi alkawari pls kadena wlh banaso...tsoro nikeji dan ALLAH kada kamun komai yayaaaaaaa!ta fad'a cikin shagwaba had'e da sakarmasa kuka"har ga ALLAH yaso karban hakkinsa,Amma bayason yyimata dole "murya qasa qasa yace sorry ki kwanta nifa bawai wani abu ne nace zanmikiba dan kawai kina jikina kike wannan kukan?"

"da sauri tace ah ah"

Yace to kwanta muyi bacci kinji nasan kin gaji,lafewa tayi ajikinsa tayi shiru ,sai bubbuga bynta yake bar bacci yyi gaba da su.

Washe gari tun 5:30 am yah Suleiman yatashi yyi arwalla yanufi masjid ,byn yatashi ifti akan tayi tata sallar...saidaifa ya aiyana yau da dare gsky zai karbi hakkinsa ,yadai d'aga mata kafa jiya sbd ta huta gara yasaba mata da yanayinsa....da wannan tunanin yanufi masjid bedawoba,sai 6:30am,yawuce part dinsu Ummi suka gaisa ,tasashi adole yaje yagaisheda su mm zulai, bbu yadda ya iya dole yaje ,suka gaisa ta sake Neman yafiyarsa ,yace bbu damuwa komai yawuce.,,,,,,
Chapter 5 · 0% Book details