Part din fandau suka nufa kaitsaye suna shiga Fandau tabi gado sosai take jin jikin ta
Dama Ta Complete Hausa Novel · about 295 min read
Shi ko toilet ya wuce wanka yayi yafito ya sameta kwance shidai ga fargaba ga jimamin jinyar mata karasowa inda take yayin yace "mata kitashi kiyi wanka sai kici abinci kisha magani nasan ma gajiya ne dan kinga baki saba da tafiya me nisa haka ba shiyasa kika jigata."
Dago kanta tayin
tace "Bacci nakeji kuma banayi wanka a jirgiba shaho fuskan yayin da hannunsa me sanyin yace "toyi baccinki nima zanfita sai nazo ko
Bude idon ta tayi tace "kai mijin kacika yawo"
"Tsugunnawa Yayi yadago kanta "yace zanje meeting ne dan gobe muna da wasa kinsa ni,
Tabe baki tayi tace "jishi ko kunyan fada bakayin wai kana da wasa godo godo dakai" tasake tabe baki,
Dariya yayi yace "nidai banta ba ganin matar da take kyamar sana an mijinta ba kamar ke ai ni ina alfahari da sana'ata kuma koda zanji kunyan wani akan harkar na dena mutum daya ne kuma ba yanzu zai baiyana ba sai nanda 15 idan yayi saurin zuwa makenan.,,,..
Tace" waye?
yace"sirikina mana
Tace"ashe zaka jima kana tsalle tsalle
Nikam nasani koda kayar da nazama matar ta har abada nasan babana bazai yarda ba
To gashi kai dinma baka yarda naza ma matar ta har abada ba,
Cikin kalan tusayin ta fadi haka.,,
Shima cikin damuwa yake kalon ta yace"mata wllh bawai bana son kasan cewa tare da ke bane yasa zan rabu dake idan lokacin yayi bazaki gane bane idan na nayi hakan zan zubar da kimata a ido mutane da malam bansan hukuncin da baba zai yanke min ba,
Amma nikai yanzu inaji kin zama wani bangare na zuciya ta tace"amma ka duba halin da nake cikin ka kwatan tani da kanka kai Namiji ma kake shakkan nuna ni saboda kayi auren bude dani balle ni mace yace "banace kibari zan samo mana mafita kafin lokacin ba
Rai a bace ta saki hannun sa ta lunshe idon ta
Yace"mata ki tashi kiyin sallah kici abinci nasan za ki iya kaiwa yamma kina baccen nan.
Jin sallah yasa ta tashi tayi hanyan bathroom tana fitowa sukayi sallah atare ya sauka ya karbo abincin awajen yan aiki a kwance yasame ta yace"mata ki tashi kici abinci
"Sai na tashin dakyar, ta fadi haka idon ta a rufe
Yace "to ni zan tafi me kike so na kawo miki"
Ina ko amsan bata tsaya bashi ba Bacci yayi awun gaba da ita
Haka Nabil yayi ta fama da ita komai shi yake mata
Dan bata da lfy yanzu kam ya gama yarda tana da cikin
saide ya gama iya tunaninsa baisan karyar da zai yiwa Hadim ya wanke kansa ba
Abinci kam tanaci zata amayar dashi abinda yafi zama a cikinta yayan itacuwan kayan frut sutake taci
Har wata uku ranar da Hadim zatazo kenan kuma a ranan Nabil ya tattara komatsen sa yakoma part dinsu da tunda yazo bai ko leko ba yasa aka share
Awan lokacin soyayya da wani irin shakuwa ya shiga sa kanin har shi da Fandau din da take yi da gaiya ta naganin idan tarabu da Nabil baza ta yi ya rayuwa ba
amma abinda yake bata mamaki shinr Nabil din har yanzu yakasa yarda yana sonta
Da zai tafi dauko sun rike hannun sa tayi tace "shikenan yanzu zan na kwana ni daya ko
Bayan kamin sabo da jikin ka wanda yafi katifa laushi dumin ka ya yafi na bargo ratsa jiki da gayau narasa kenan zan
shiga zaman kadaici ba wanda zai bani abinci idan ka shigo saide amfanin kanka kayi kafita ba wani fira da zamuyi sai damage idan kun shigo kana min kallon kyama a gabanta ko
Muguwar zata zo ko?
Me hana masoya zaman jindadi ko?
Bayan bata fini sonka ba
'Lumshe ido yayi yasake jawota jikin sa yana nadaman koya mata turanci dan da bakin sa bai gaya mata zuwan Hadim, ta ki dai suna waya kuma da turanci
Baisan tagane ba'
Daidaita face dinsu yayi yace "cikin tattausan murya yace" kema kinsani yanzu ba da bane kin girmama acikin gan ganjiki bazan iya kwatata miki yanda nake jinki ba zan na shigowa akai akai kuma idan tazo bayan sati zan san yanda zanyi na shirya mata tafiya city England gidan Bilal nasan zatayin kwana ki kar kidamu matar kinji zaki sameni yanda kike so.,,,
Ahaka yallabata yafita
Shida kansa ya daukosu a mota yana tukin fujjirat yar wata 5 kwance a ciyarsa yakasa dauke idon sa akanta yarinyar tayin wayo sosai shi da a hoto ma yana ganin girmanta amma a filin hartafi haka gashi tayi haske sosai ya jiyo yakalli hadim yace" my one kin iya renon baby tayi kyau sosai.
Hadim tace "ummmm haka ake cewa ummi da IYA haka suka cewai an siya mata farin shago
Dariya yayi yace"kin gako sun tuna min dan a gobe zan kaita a auna skin dinta a daura ta a manda yadace da shi Hadim tace "sosai makuwa
Yayi murmushi yace amma inaga wajen dadyn ta Bilal zaki kaita
Tace "yawwa sufi na sanin darajan skin.,,
Yace "amma yanzu ma nayin mamaki tayin light
tace "ba dole ba tana shan nonon fara.,,
Dariya sukayi
Suka kara sa gida
Yana jiran ta masa maganan Fandau amma shiru kamar ma ta manta da zaman ta
Shiko bai so hakan ba yaso yagan ta kafin yayi Bacci
Nabil a ranan da tunanin Fandau ya kwana duk da ya kasance tare da Hadim kuma ba lefi sunyi missing juna bare ita ma
Amma ya rasa me ya hana shi Bacci ga Hadim ta makalkaleshi ba daman ta tashi haka har sai bayan kwana ukku tukun Hadim ta yi magana
"wai ni my star ya maganan yariyar nan, gaban sane yabada dum dan yasan Hadim idan taga fandau sai tagane tana da cikin dan cikin harya fito
Amma isgilanci irin nasa cikin halin ko inkula yace "Wacce yariya kuma?
Tace Wanda muka ajiye mana?
Yace au baki leka taba tuda ki ka dawo kenan?
Hadim tace " kasan ina fama da bak'i ne muje mu dubo ta kasan ya kama ta fara aikin ta ma zuwa yanzu dan mu samu ta gama dawuri.,,
Bata rai yayi irin na munafikan maza yace"kin jiki ko zaki fara ko? .
Tace muje dai na rasa meye yake yaguwa a jikin ka idan ka kasance da ita ba dama a kawo maka maganan ta sai ka dauki zafi.,,,
Yace nida na miki wani lefi ma.,,
Tace "wane lefi kuma?
Yace"muje de mu dawo tukun na gaya miki.,,
Tace shikenan
Fandau tana cikin mawuyacin hali dan dakyar take tashi ta shiga kitchen tadaura ruwan dimin ta zata sha dan bata iya cin komai daga ruwan tea sai kayan fruit zazzabi da dauki yanzu aman ma ba sosai ba amma idan ta kude whadrrop dinta dan kamshin turaren da take amfani dashi shi kenan zata dinga amai shiyasa mata dauke turaren ta maida daya dakin tana zaune tana cin apple tana tunanin yanda Nabil ya manta da ita tsawon kwana ukku bata ganshi ba saboda yasamu matar sa taji motsin kofa aiko tana dagawa sukayin idon hudu da Hadim
Azuciyar ta Fandau karanta
Auzubikkalmatullahi tamma
Dawani faduwan gaba da taji bata san me yasa idan ta ga Hadim sai taji gaban ta ya fadi
Itama Hadim duk da azaune taga Fandau saida gabanta yafadi yanda taga Fandau takoma saikace wata sarauniya kalan na farin nan ya koma kalan chocolate wan da yafi wani farin ma daukan hankali, ta mata mugun kyau da kwarjini.
yanzu wannan na bari da mijina na tsawon Watanni 3 dan ma Nabil tasan bazai ci amanan taba tunda gashi da ta zoma dan ta gwada shiya sako zancenta bata yin ba dan ta da gwadashi ko yadamu da ita amma taga ko ajikinsa.
Ta karasa inda taje Nabil yana biye da ita da fujjirat a hannunsa yana mata wasa duk da gaba daya hankalin sa a tashe yake gani wata shiga ta Fandau tayin na doguwar riga amma da yake robane duk ya kama mata jiki ga cikin nan das dashi ya fito ko yaro karami ya ganta zai gane da cikin jikinta ta daura daya kan taya abin ta tana binsu da kallon dame kuka zo
Amma da hadim ta gaban ta, ta
tushe hancinta tayi jin turaren Hadim gashi sai sake tunkaro ta Hadim take
Tana tsare ta da ido har ta karasa inda take tana zuwa ta kama hannun Fandau tayi saurin saki tana cewa kedan ubanki wane irin mai kike amfani jikinki yayin haka kamarrrrr......
Bata karasa ba jin Fandau ta wanketa da aman da take taf faman toshewa dama bata dade da shan tea ba kuwa aman ba kadan tayin ba
Hadim da ko kula da cikin bata yi badan yanda taga Fandau ta murje
Nabil rikicewa yayi kamar ya rungumo ta dan idan tafara aman tana shan wahala sosai
Amma sabo da fargaban abinda yake gabansa yakasan yunkurin hakan
Ita ko Hadim sai yanzu da Fandau ta mike taga cikin amma ta kasa gasgantawa dan gani take idonta bai nuna mata gaskiya ba sai kawai tasa hannu ta daga rigan Fandau sama ai ta shi saurin sakin rigan
Cikin in nina tafara nuna cikin Fandau da yatsanta tace "keeee menake gani haka kamar ciki ajikin ji
Fandau gyara riganta tayin yanda cikin zai sake fitowa tace "kina tan tamane ko murnan kin samu karuwa surprise kikeyi ta fada haka tana goge bakin ta da tagama aman
Ba Hadim ba hatta Nabil yayin mugun mamakin abinda yafito abakin yarinyar kuma tabashi tsoro
gudun karta sake yin wata baran baramar yasa yace" ke karna karajin bakinki anan"
Juyowa tayi takalleshi tace "lefine dan nabawa aunty amsa
Hadim yajuyo itama tana kallon Nabil tace my star meyake ke faruwa me yasamu cikin ta ya kumbura haka.
Kamo hannun ta Nabil yayi yace "mufita zan miki bayani bana son kina yawan tada hankali a gaban wanan yarinyar sai ta rena mu"
Wani irin murmushi Fandau tayi ta koma ta zauna
Shi kuma yaja hannun hadim
harsun je bakin kofa Fandau tace"baban baby ya baka me komin baby sun gaisa da kanin taba
Abin nata ya wuce tunanin su dan haka Hadim ta firge hannun ta zata komo
yayi saurin riketa
Fandau tasake murmushin tace "Ayyya mijin da kabar ta ta karaso na mata godeya ai dan wanda yarike maka d'a koda kasa yake mashi wllh yawuce banza awajen ka musamman yanda naga ta iya raino
Ai Nabil baisan sanda ya hankada hadim waje ba dan wani irin fisga take
Daker ya samu yafidda ta babban parlour yace" pls my one kinutsu inyi miki bayani
nasan keme jin tausayi nace da kuma yarda dani kamar yanda nima nayar da dake nake kuma bin duk shawaram ki da ra, ayinki
Kin san de ni bana ra ayin yariyar nan shi yasa har gobe bazan dena ganin lefinki na barmin ita ba,
Kin tuna ranan da nasauka a kasannan nace miki ina zazzabi ko?
Gyada kai tayi alaman eh
Yace " yawwa wllh tsabar zabin zazzabi bansan sanda na karasa part dinta ba ban ina bansan ma nan na shigaba kawai sai can naji ana shafani a yanda jikina yake turirin wllh bansan sanda nima na biyeta ba kawai sai gashi taci galaba akaina
Kuma tun daga ranan ban kara gigin shiga dakin taba asali ma na manta da ita bawai nayi ne dan naci amanar kiba
Please dama shine lefin da nace namiki,
Kuma bansan ta samu ciki ba ashe wanan kaddaran ne yakaine dakin kisan ba akaucewa ranansa
Inde abunda muka gani ajikin ta cikine to awanan ranan ta samu,
Banga yamiki ta waya ba dan kar hankalinki yatashi
Kinji dalili.,,,
Hadim tace "
Munshiga ukku Nabil mutane ba zasu yarda da cikin nan ba za suce yaushe ma nazo badan hakaba ai mu a namu bangaren hakan yayi daidai dan zamu samu mu rabu da ita kwana kusa
Amma me zamu cewa duniya
Nabil "yace wannan ba matsala bane zamu iyacewa bakwai nine
Hadim ta gama gamsuwa dahakan dan haka murna ta dingayi ita zata samu d'a
Amma tace" my star nifa sai na dauki fisarinta na kaiwa doctor adegas ta auna
Nabil "yace ba lefin idan bazata gane banaki bane
tace" yaushe zanbari tagane
Nabil yasauke ajiyan zuciya sai yanzu hankalin sa kwanta
Fandau bayan sun fita masai tunanin yar take tana mamaki girman yarda wayon ta yanzu wanan yata aciki na tafito yarinya ga kyau ga gashi a gaban goshin ta a tufke Mata gashi jelan gashi yana yawo a fuskan ta ajiyan zuciya ta sauke tace kona ciki na kuma ko me zan haifa
Hadim cikin zumudi washe garin ta shigo part din Fandau tasame ta a kwance tana Bacci
Hadim tsayawa tayin ta zubawa Fandau idon sai yanzu ta gane dalilin kyanta
Ashe cikine
Zama tayi abakin godon tasa hannu ta taba fandau
Tabude ido
Hadim tace "kitashi muje bandaki inason fitsarinki
Fandau kamar zata musa sai kuma taga ba Nabil a wajen Hadim ba imani ba zata iya cimata uba yanzu sai kawai ta tashi tayin hanyan toilet din
Agaban Hadim tayin fisarin a roba kamar nawancen karon
Hadim ita kadai zataje wajen doctor adas
Tabar Nabil da baby a gida
A a doc sake aunawa de wata ukku ne yau shema na haifu da zan samu cikin wata 4 wllh wata ukku
Doc adygas tace" hakane dande kince bakyason a miki secanning ne da zaki yarda
Haka Hadim ta tashi jiki a sanyaye ta karaso to yariyar nan waya mata ciki bana Nabil bane a dan Nabil ai watashi 3 da dawowa a Bangladesh
Saide ko cikin ma aikatan gidan wani yagano yashiga yadanna mata ciki yanzu yaza muyi tasan ma Nabil bazai yarda yadaukin d'an da banashi ba amma idan a bangaren tane ba damuwa dan ita dan kawai take bukata
yanzu yazatayi da Nabil ya yarda ya karbi yabar cikin tana tuki tana wannan tunanin,
*Nace ummmm Hadim kenan*
Shiko Nabil dama dabara ne dan so yake ya kasance da Fandau ne yahana shi yin tafiya da Hadim tana jan mota yana fadawa part din Fandau
Fandau tana Baccci kawai saijin kafan baby taji tana shurin ta tana bude ido taci karon da Nabil a tsakiyan gado yana wasa da baby sai bangala dariya take tana shura kafa
Fandau ji tayi kamar a mafarki dan tunda taga yarnan a hannun Nabil take fatan ta sake ganinta
Ai dasaurin ta tashi tadauki yar ta rungome tana tajuyata takasa ma magana sai hawayen ta suke suko mata
Nabil yace "MATA kuka kuma daga kawomi ki baby shine zakiyi min kuka shikenan bazan sake kawota ba
Goge hawayen tayi Tace"Allah murna nayi kana kawo min ita kullum ina son ta wllh nafi anty sonta zan kula da ita
Tausayin tane yaji yakama shi yace shi kenan duk san da ga da hali zaki ganta
Jawo fandau din yayin jikinta yace" MATA ya jikin naki?
zunburo baki tayin tace " bansani ba baka mantani ba.
Yace "wllh kone na manta gangan jikina bai isa ba narasa wane irin nesa kikayin acikin ta akulum sake kayata minke yake yake
MATA nihar far gaban ranar rabuwa nake
Bai karasa ba Fandau ta hadi bakinsu
*'kunsan mutumiyar idan da ciki awai harka*
Baby tana hannun fandau suka man tan da hargagin kukan tane yafarkar dasu dan Nabil yadan matseta
Fandau ta tureshi ta fara jijiga y'arta
Nabil yayi murmushi yace" wato zaki nuna kin fison fujjirat akai na ko?
Fandau tace" wllh duk Duniya bayan mama da Bagana nafison yarnan amma bazan rayu ta itaba wataran ma idan taganni awaje cewa zatayin bata sanni ba
Nabil yace" zata sanki amma baza tasan ke kika haifeta ba idan kinaso zaki rayu da ita dan na riga na yanke wata Shawara
Da sauri
Tace "gayamin yanda za ayin murayu da yarana.
Yace "sai kun min Alkawarin zaki yarda zan gaya miki shawaran da nayanke
tace "aini kamar baiwa nake a wajen ku bani da wani zabi sai yanda kukayi
Yace"bayan kin gama haifuwan
Idan muka miki alluran zansa Sani yakai ki gidan tv a nayin cikiya zaki bai yana idan kika koma gidan ni kuma zan roki mama tabani ke na nema mikin magani kinga idan tabani ke zan maida aurenmu batare da sanin Hadim ba kinga zamu rayu dake
Fandau jatayi da baya cikin tsoro take nuna shi
Da yatsa takasa magana
Shikuma ganin shaka ya jawota jikinsa yana kokarin hade bakinsu ne yaji security kofa yayin magana alamun za ashigo kena dasauri yasaketa yaturo agadon kafin Hadim tashigo
Hadim nunashi tayin da hannu" Nabil me yakawo ka nan kuma
Tundazu nake neman ka
Cikin dakewa kamar gaske yace" wllh Fujjirat ce ta dinga tsala kuka kuma narasa kanta shine nashigo da ita nan ko zata iyayin 'yan dabarun ku na mata tayin shiru.
Hadim tace "haba gwara tayin kukan badan ka kawomin y'a gun wanan kazaman to yanzu meta mata?
Yace ta lallashe tane kawai
Gaskiya kar kakara shigomin da idata nan bana so
Yace"to mum Fujjirat
Hadim tace "my star akwai matsala fa
Yace wane irin matsala kuma?
Tace a cikin ma aikatan gidan nan wani katon yasan da zaman wanan yarinyar ya shigo ya mata wannan cikin ba naka bane
Munafuka asirin ki yatonu kifada mana dawanda kikayin ZINA acikin gidanmu dannnn..........
Ai Nabil tsalle daya yayin sai gashi a gaban Hadim ita de Hadim batasan ya akayin ba sai ganin wasu taurari tayi gani wanda bata san marin nawa Nabil yamata ba itade tatsinci kanta ne axube awajen
Saida jinta yadauke dan tana ganin Nabil yana nunata dayatsa amma batasan meyake fada ba
"A gabana zaki kira matar aurena da mazinaciya ki sheganta min yara
Wanan kawai taji da jinta yadawo
Mikewa tayi
Tafara magana tace "a gabana kakira wata da matar auren ka ni ka mara akan nafadi magana baka tsaya kayi bincike ba zaka zartar da shukunci Nabil ni
Nabil jikinsane yayin sanyi ganin yanda fuskan Hadim yakoma cikin kan kanin lokaci abin kada farin fuska
Cewa yayin wane bincike kikeson nayin bayan abinda kika fada nina san mata tawace ni kadai kuma ba wanda ya isa yashigo mata
Hadim tace "to ko anshigo dan cikin wata 4 neda ita
Ka lissafa watan ka 3 anan kuma antabbar min cikin wata 4 ne.
Nabil yace ke dallah rabu da su ba Gaskiya ya nuna musu ba
Wata ukku ne cikin nan
Fandau da duk tanajin su azuciyar tace kenan bata san yasa anzo ankai ta Bangladesh kenan kenan idan taji zata ji haushi zatayi kishin wani irin dadi ne yaziyar ci zuciyar ta
Tace wanan shine *DAMATA* dazanga kukan *muguwata* kenan
Hadim tace "kaide kabari tafada Duniya fa ba abin yarda bane
Ke koki fadan mana Gaskiya ko muci miki uba waya baki ciki
Murmushi Fandau tayi cikin nusuwa tace Ayyya Aunty ki kwantar da hankali ki ciki nakune kece uwar sa Nabil ne baban sa
Tajuyo ta
Cewa wa Nabil kai mijin kafadi gaskya a ina akayin cikin dan idan baka fadaba nizan fada aunty kinsan wanda yakawoni gidan dan to shine yazo yadaukeni ya.......
Ai bashiri ita ma tashi shiru jin saukan maruka masu zafi
anan fa fuskan Nabil yarikice
Kabari ta fadi wanda yamata mana hadim tafada cikin hargagi
*Tonima de zan fice kafin susamu nusuwa*
*A kwai Gwarama dayawa ya yan meduguri zasuji idan sukaji hadim tana da ciki bayan nabil yabar gida hadim tana da skwana 15 da shifuwa ga ciki wata 4 harda yan kawanaki bayan yau kwanan hadim* *4 dazuwa kasan*
*Inajin de da Gwarama*
*Sai naji* *COMMENT*
*DINKU*
*B JATTKO*
[2/7, 9:55 PM] +234 905 844 3838: DAMATA
NA
BATUL ADAM JATTKO
*Gaisuwa gariki*
*Aisha Bukar gana*
*Aunty Atta*
WANAN PAGE NAKUNE
🌈KAINUWA WRITERS
Aunty Fauzah
Maryam Ahamed
Aysah sada
Farida Talba
....
33
Danme zaka katseta fade muji
Wani irin tsare Fandau Nabil yayin da ido
'Itama Fandau wani tunani ne yazomata na bai kamata tatonawa Nabil asiri yanzu ba da sauran lokaci dan yanzu neman kai take dashi idan ya abinta da ita tukun taci masa amana kamar yan daya mata zai fijin haushi amma yanzu idan ta tona masa asiri yanzu bazata ci galaba ba
Tunda yanzu tana samun sanyi a wajensa idan ta tona asirin sa shima zai iya kunta ta mata dan haka kwai sauran lokaci tace azuciyar ta'
Hadim tasake cewa" baza kifada ba shiwanda yakawoki shine yazo da bamanan?
A a anty kintuna ranan da nazo kidan nan to tunranan rabona da nasa wani d'a namijin a idona kai har maccan ma ban gani ba sai keda mijin ki shinake son cemiki aunty wllh cikin kune."
Ajiyan zuciya Nabil yasauke
Yasan wawancin Hadim zata yar da kuma yajijina wa Fandau da dabaranta'
Tace "tomeya yasaki kace shiyazo."
Fandau tace"inason nace tunzuwan mune fa."
Nabil yace" kinsan ta da gi gicewa ai."
Hadim tace "nede bana ganin alamu wani gigita ajikin yarinyar nan saima wani raine bakaji yanda takewani gadara dawani jinkai da isa ba."
Nabil yace"kinsan fa jinin sarauta take ko ina sai sunnu na kansu."
Hadim tabata rai tace"sarautan tadin banza wayasan ta wata sani kadena mafadan haka ai wanan ma salon ka sata din gajin ita watace."
Fandau saida tayi wani murmushin kasai ta tace "Ayyya aunty kiyi hakuri."
Hadim tace "nibawan nan ba yanzu my star yanda zamuyi da wannan cikin shine damuwa ta."
Nabil yace "kinsan bai kamata muyin anan bako muje part dinmu ko
Suka dauki y'arsu suka fice
Fandau tabe baki tayi tace ai kinbanza zanen baya
Nabil yace "my one shawaran da nayanke kawai idan ta haifu mubar mata ta rike kayanta inyaso nex sai ta haifa mana dan.....
What! Hadim ta katse shi haba haba kenan kai baka gaji da zaman ta ba nida nake jin dadin munkusa rabuwa da ita zaka kawo min wannan surkullen shawaran
Wani lokaci wllh kanka baya ja taya zaka yarda ka bar mata jinin ka ko hale halin wata ran asiri yatonu idan yaro yamemi waye uban sa."
Yace"taya yaro zai nemi uban sa bayan uwar data haife sama ta manta waye uban dan
Ina son mubar mata wannan ne kodan murage hakkin ta akan mu bai kamata ace mun kwace mata dukkan yara ba."
Hadim tace "danme muka dauko ta dama wannanne yasa,
Muka dauko ta
ALLAH ya temake mu yakawo mana hanyan rabuwa da ita cikin kankanin lokaci amma kana neman sakar mana *DAMARMU*."
Yace"to idan bamuyin hakan ba kina ganin akwai wata hanyan daza muyi wa mutane dabara ayar da da cikin nan ne bayan fujjirat ta nada kwana 15 nabar meduguri."
Dariya hadim tayi tace "mungode wa Allah katuna ranan da ina sallah mama ta kamane ranan da zaka tafi."
Yace " eh
Tace"to ai ranan Inna danja tana wajen mama tace ida na gado itama batawu ce 15 ko 16 take samun tsarki kaga idan mukace daciki zasuce tunna ranan ne aiko.''
Nabil yace " to yanzu yaza ace."
Hadim tace "ka kira Inna danja kace mata dana zobani da lfy shine da aka aunani akace inada ciki wata 4 shine
Na tada hankali na sai anzubar da cikin zakaji me zatace
Kaga ankara wata daya kenan dan da arage kwara akara dan dama yawanci wani cikin yana fita ana 10
Jijina kai Nabil yayi *azuciyar sa yace ai four month den ne ma* *bak'ar ya*
Inna ZAINABU tana daukan waya tace "modu lfy kira a sakar daren nan bance indan zaka kirani kana duba lokacin muna nanba danaji kira sai da gabana yafade."
"Inna kiyi hakuri nasane darene wllh wani rigimane ya taso mana atsakanin mu neda Hadim."
"inna tace yau kuma auren shekara wajen 7 ba ajikan kuba sai yau meya faru?
"Nabil saida yayi jim yace"wllh inna Hadim tunda tazo bata jin dadi dana kaita wajen likita yace tanada juna biyu shine fata tadamin hankali,
Yanzu haka tace sai anje ancire cikin."
Inna tace" zuwan na ta kwana 4 tasamu cikin konace kawana 3 nema tunda dayan ajirgi akayi shi cikin kwanaki 3 har aka gani lalle turawa sufi mayu ina maita."
Nabil yace "Inna watan cikin 4 fa."
Cikin mamaki tace dama ranan da zaka tafi da akace ta samu tsarki awanan shigewa dakin naku kukayi abin ku muna gidan ma ko dan nima naje duba Hajara ranan ai ina gidan."
Nabil yayi shiru alamun irin yanajin kunyan nan."
Sai dayaji tace" dama ita Halima har zata iya kisan kai bansani ba
Bani ita."
Nabil yamekawa Hadim data fara kukan karya harda sheshaka wayan
Cikin dashewar murya irin wanda tajima tanayi dinan
Hadim tace "Inna
"wane Inna asheke shasha ce bansani ba asaran dan wata 4 zaki mana saboda kedin ishe shiyace to karfin Modu kikafi mani ba kuma duk abinda yasamu cikin nan bake ba uwar da ta haife kima sai tayi nadaman haifuwan ki
Saboda mu zurua mukeso dayawa ba kadan ba
Dan mu 3 kacal iyayenmu suka haifa
Neda Habubakar da inusa amma ALLAH ya albar kacemu jiyan na muka irga yaran muda jikoki mutum 89 muka samu sai gacikon na 90 din allah zai kawo zaki ce zaki zubar,
To ki haifa mana wanan din idan bazaki cigaba da haifuwa ba idan Modu yana son yara dayawa dole yayi auri wacce zata haifa masa yara mu kullum burinmu mu hayayyafa dan annabi yayi alfahari damu shiwanda kikeson zubar war kika san baiwar da ALLAH ya masa."
Cikin kuka hadim tace"inna mutane zasuyi magana nayi konika fa yazan da surutun tutane."
Inna cikin lallahi tace"haba Halima kirabu da mutum kikama allah kinji akan surutun mutane zaki aikata kissan kai idan kin zubar da cikin 4 tamkar kin hashi danshika ra ahirin ne dan anbusa masa rai balle ma wannan da ya shiga watana 5 ma,
Kar kidamu da maganan mutane bake kadai kika fara irin wanan konika ba Maryam dita ta haifi zuhuran da wata 10 ta haifi me sunan baban ta meya sameta,
Dama irinku wanda kuka dade baku samu haifuwa ba idan kuka tashi sai kunwu ce wanna suka samu dawurin ba abin da zai sameki kullum da safe itan kin tashi ki tofeku da adua keda yarinyar kida cikin ma shafeshi da,
Lahaula kinjiko
Hadim tace" To Inna
cikin nokewar muryar irin tajima tana kukan nan
Inna tace"kidena kuka kikula da yarinyar ki da cikin ki kawai."
Hadim tace "Inna to na yaye fujjirat."
Inna tace Danme zaki yayeta kibarta tasha ba abin dazai mata idan kin haifu ni zan kar bi ita Hajjaran
Gaban Hadim ya fadi za arabata dayar ta farin cikin ta yanda ta kwallafa akan yar nan baza ta iya rashin ta kona lokaci kadan ba,
Sai jitayin Inna tanacewa bawa modun wayan
Dasauri ta basa
Nagaya mata ta hakura kai ma kazama meyawan kula da su kajiko ALLAH ya sauketa lfy
Nabil yace " Ameen inna
sukayi sallama yakashi wayan yana dariya
Yace gaskiya my one kin iya kuka haka ashe."
"Kai my star waye bazai iya kuka ba akan d'a ai kaga anwuce wajen tunda yar kormoton nan taji nasan yanzu kowa sai yaji dan de darene acan da yanzu zakaga ruwan kira
Gari yana wayewa zata yada."
Nabil yace "banason rashin mutum ce yayar uban nawa kike cewa yar kormato ko
Tace " sorry amma
Kaji wani batu wai idan na haifu zata karbi fujjirat dariya suka sakeyi
Hadim tace "niko wuni ne bazan bada yata ba
Washe gari Hadim yaka kama ranan suka tsara zasuje England
Nabil yakira p A din ogan su yace yana son yadauki wayan oga yarutu test na suna da meeting gobe amma yana turawa yayi delete din sa dan kar ogan yakani
p a yace" yes sir
Bayan kaman mintuna 30 wayan Nabil yayi kara alamun message yahego
Wayan yana kusa da ita Hadim din ita ta dauka zata meka basa shikima yana shirya baby yace"
kibude mana tana."
budewa tace "Innalillashi !."
Ido Nabil yazaro yace "lfy?
Tace" wai gobe dasafe kunada meeting."
Nabil hade fuska yayi yakarbi waya yakaran ta yaja tsaki yayi jifa da wayan kan gado
Yasa hannu cikin suman kansa ya zauna yace" dasun san uzurin da yake gabana a England da basu fara sawani meeting na shirme ba amma bari nakira naji in bame mushin manci bane bazan jeba."
Hadim tace"kaima kasani basa zama meeting bakai kawai mutafi mu idan goben kagama sai kabimu ko mujira ka gobe muwuce tare."
Da sauri yace"a a kutafi kawai
Na same ku acan yafadi haka yana karasawa fujjirat shiri
Ko rakiya airport kinyi musu yayi acewar sa yana jin haushin katse masa tafiya
Yana daga musu hannu har driver yaja
Fandau tana kwance dan wannan cikin yana sata yawan Baccci yanzu ma haka kwakwa take ci amma tayi bcc hannun ta danke da kwakwa gana bakin ta ma bata gama taunan saba tayi bccn
Nabil yana shigowa yaga halin da take ciki dariya yayi yahashe gadon ya daura bakin sa kan nata yazaro kwakwan da bata gama cusashi cikin bakin taba yana zarowa bakin yabudu sai yaga nacikin da ta tona mabata hadiye ba harshen sa yacusa cikin bakin yadinga hakowa na cikin bakin yana tauna cikin bacc taji abin da yake mata
Tayi saurin bude idon ta
Tana ganin sa cikin murna da zumudi ta kyankemeshi tace " mijin kaine ba, mafarki nakeba Wllh tunjiya da abin nan yafaru
Nake neman son ganin ka dan nabaka hakuri."
Nabil ya shakunu ya janye jikin sa yace" ai kintuno min ma ahe fushi nake dake kuma nazo ne naga lil baby badan keba."
Yana maganan yana cin kwakwan da yahako abakin Fandau
Dan ALLAH kayin hakuri wllh baz......
Kee yimin shiru kinriga kingama renani ai bawai jiya kika saba tona asirin auren kiba dan haka kici gaba ni nawa mesauki ne dan zaman na
Zucen gadine mijin kina har abada shine dajin haushi."
Dan ko addinace an haramta tona wanan sirrin ."
"ALLAH yaya ka yarda dani bazan sake ba jiyan ma banyi dan na bata maka ba dan naga tana shirin daurani lefin zina ne wanda anriga an haranta min shine yasa na keson nayi shirin gaya mata amma na maka alkawarin hakan bazai kuma faruwa ba inde dagani nice."
Hararan ta yayin tareda sake hade gira
Juyoda fukansa tayi faces dinta
Buge hannun ta yayi tare da kwace fuskan sa
Tace haba habibi please mana mezan maka ka shuce ko sai nace mata my dear ko my sweetthr
Yace" adana kayanki duk ban nema ba yafadi haka yana shirin Mekewa
Janyo hannun sa tayi
"Allah yaya sai ka huce konabika nafita nima."
"Sai kin zage dukka kayan jikin kinmin irin wannan tsallen kwadon nan daki ka tabayi zan huce."
"idon tabda hawaye take kallon sa tace" yanzu dawannan cikin zanyi sallen?
"sosai makuwa baneman sulhu kikeba."
Hawayen da yake tare a idon tane yazubo ta ja zet din rigan dama mai zet gaba da bayane tacire ba bra ajikin ta dama basashi take ba dan boobs nata ba alamu dan kwafa atare dasu sai cika war wani sheki yake
Nabil ba abin da yakasa sabo da ganin sa irin suran Fandau kullum sake kawatuwa yake hannu yameka yajawo ta yaman nata da jikin sa yace"na yafewa lil amma banda ke ko kin haifu sai kin yi bashi kika dauka."
Dago kanta tayi tace " aina yarda dakai mejin wajen tausayi na
sai yawwa awannan haifuwan mekake son na haifa manane? kwantar da ita yayi agefe suna fuskan tan juna yace"kefa mekike son haifa?
Tace macce?
Danme kike son kihaifi macce bayan dama maccan kika haifa?
Tace"dannaga yanda muguwar zatayi idan na haifi maccan
Dariya yayi har fararen hakoyan sa suka baiyana kamar kinsan murina keman wllh nafison kiyi ta haifuwan mata dan bana son ranan rabuwa dake dan nasan kina shifan namiji zaman ki yakare,
Idan ko macce kika haifa namiki alkararin idan nakai su gida bayan suna zan dawo na daukeki muje saudia muyi irin wanan zaman da mukayi a Bangladesh."
Fadawa tayi jikin sa ALLAH mijin wayagan ni adakin ALLAH dana roki Allah kada Allah yabada sa a amin
Wanan alluran."
Kede kindamu da wannan allura kamar wanda za amiki namutuwa.''
"Yo ai gwara mutuwa ga badaya wanda nasan zanmutu akan akasheni da raina asamin hauka."
Yace" ba hauka bane su turawa idan mutum yafiye ga gara ko yatsufa yadena gane abubuwa sai suma sa alluran susake koya masa sabon rayuwa yanda suke so".
Toni de banaso kuma ina rokon ALLAH karya bada sa a asamin."
Yace"kinga kibar wanan yahade bakin su yace " ina kwakwan
Tadaga hannun ta tanuna masa na hannun yanoke kafada yace "nina bakin ki yafi dadi."
Kafin tabashi amsa yafara jujjuya harshen sa acikin bakin ta
Daga nan suka lula bayan sungama nusuwa tare suka shiga cikin bathtub din nan masai da suka bata lokaci da taga abin nasa bana kare bane kawai sai ta masa wayo tafito gefe tayi wankan tsarki ta tafito yana cewa "au fita zakiyi saida tajen daidai bakin kofa tajuyo ta masa wani irin fari da idon wanda ta san tana riki tashi idan tayi sannan tayi kissing din hannun ta jefa masa tafita da gudu shikan sa gudun ma na gaiya tayi duk da rigan wankane menauyi ajikin ta hakan bai hana juya komai ba ajikin ta dan yanda take kadasu
bai san sanda yadinga kwalla mata kira ba "mata "mata zokiji."
Itako tana zuwa daki taga wayan sa yana rinning da sauri ta karasa inda wayan yake MAMATA baro baro arubuce ajiki amma tarasa yanda zatayi ta dauki wayan anan tafara nadaman dama tace yakoya mata irin wanan waya wata kilama mamar tace da yanzu taji muryar ta dan kullum sai yagama wayan sada maman zai zoyana bata labari wanda har yau bata gama yarda da gaske mamar tabane kafi
Dagudu tayi hanyan bathroom din amma kafin ta karasa sai wayan ta katse har zata komo taji kiran yasake shigowa da sauri tashige karo sukayi yana shirin fitowa tame kamasa wayan yana karba yazaro ido yarasa yanda zaiyi yana soron ya dauka Fandau tayi wani abuda mama zata gane kawai sai ya kashe wayan gaba daya
"Mamata ce ko shiyasa baza kadauka agabana bako?
"mata nasan zaki tonamin asiri ne ai."
Tace"allah muryar ta kawai nakeson ji ni bazan yima magana ba."
yace" tokije idan nafito zan baki kusai sa."
Salle tayi tarungome shi tana murna tace"da gaske yace" serious
Ta tsakeshi tafita."
Tana fita ya can wayan sa muryar maza wada idan da me magana da mebada amsa duk maza zakaji tukun yakira mama sai da suka fara gaisawa yace" mama gawani yaron nazaku gaisa yanason kugai sa dashi
Yafita da sauri yakaiwa Fandau wayan yace"gashinan kugaisa da uban gidana tukun
Fandau ta karba hannun tanarawa tace inawuni?
Mama tace lfy yakuke ya fama da jama a
Fandau tace lfy
Daganan sukayi shiru
Sai can tace" to kabawa Nabil dinko
Fandau tame kamasa wayan
Yakar ba yana dariya sunyi fira sosai kafin yace "to mama sai kinjine
Kai mama ba komai fa."
Fandau tace " mama kuma yace" yes
Tace "kabani ita mugai
Yace bayan wanda kumayi ai kun gaisa canza murya nayi dan nasan idan mama taji muryar ki zata gane haka kema idan kikaji nata zakiyi kuka ki fallashe mu
Aiko bai karasa ba tasa wani uban kukan da ya rikita Nabil
Yanzu dama da mama muka gaisa ban sani ba naki maganan kirki dan sake bani ita wllh banan yiba yace "a a
Sai watarana kuma
Haka tasha kukanta shikuma sai aikin lallahinta yake
Washe gari suna zaune a parlour akasa tana wance a cinyar sa yafara wayan nasa najaraba da hadim wanda sai suceye awa guda sai kace abin ibada yawan rabin firan akan fujjirat ne wai sai yaji muryar ta sai kashe ita kuma anyi anyi taki dariya
Ita kuma Fandau yakamo mata gallery a daya wayan tana aikin kallon pic din baby da mama idan tazo nashida Hadim ta tabe baki duk da suna mugun kyau da dacewa zugo iya Nabil take ta kallo
Yana sani da abin da take yakashe wayan
Yace"yanaji kiba tsaki ko kina jin haushin inayiwa matata kalaman soyayya."
"Ni ba haka ba waya nakeson ka koyamin."
Yace"kamar yaya inkoya miki waya wani irin koyawa?
Inkoyi shiga ko ina kozan kamo hoto basai ka kamomin ba amma kai naga alaman idan zakayi amfa dashi agabana sai kayi yanda bazan koyaba."
Yace"kikoyi imin bincike ko."
Tace "nibawani bincike dazanyi
Bazakice zaki kira mama ba
Tace"wllh kokai kace yanzu inbai yana kaina ga mama wllh ALLAH bazan baiyana ba komai yana da lokaci inaso nafito da shirina yanda zan bawa kowa mamaki,
.shiru yayi yana tattara kalaman ta yaji taci kakiramin Sani mugaisa
"Naki wai mekuke shiryawa da Sanin ne kwana kadan sai kice nakirashi kuma baza kuyi, maganan agabana ba sai kinfita gefe."
Tace"yanzu ko agaban kaza ayi."
Yace "bayau ba
Zreky yau zaije siyaya meda me kike son kari asiyo miki."
tace "ummm abubuwan dayawa kuma sai yazo natuna kaga dana iya rubutun da sai narubuta ai dama nace kakoyamin kak'i."
Yace"nima awajen rubutu katon jakine ko a class har karatun ma ne abinda nabudi idon dashi tsalle tsalle koba haka kike cewa ba".
Taso ace yakoya mata rubutu
Amma tunda dana hada bak'in
Me zai hana tana jagolgola rubutun dakan tama tana rubutun koda hausa ma to mema zan rubuta aiko tarishin ratuwan ta idan tace zata rubuta kafin ta gama ta gama kwarewa darubutu
Tace" to inason cemasa ya tsiyo min biro da takar da ma tafadi duk abubuwan da take bukata
Haka sukayi wanan zaman cikin soyayya sowajen 3 hadim tana saranan zuwa yana cemata tabari sai gobe sai data gaji tace"ita sai tazo ya kyaleta
"Yanzu da gaske yau zata zo dan ALLAH kasan yada zakayi kahana zuwan
yace "wllh bahali nayi nayi nakasa
Amma ai zandinga fakewa da baby ina shigowa ai."
*Bayan wata* 4
Fandau tashiga watan haifuwa yau ko gobe amma ko min rashin ima in mutum idan yaga Fandau awanan lokacin zai tausaya mata ita kanta hadim mugun tausayin ta take dan gaba daya kaman nin ta ya janja fuskan tada kafafuwan sun kumbura sosai gawani irin girma da cikin yayi nunfashin ta kansa awani sama sama takeyin sa magana idan tafara da kyar take karasawa kwanciyar ma gagaran ta yake ko tsakar dare ne saide ta tashi tayi ta yasho kullum bakin ta yaya aunty kuji tausayin kukai ne aciremin cikin nan wllh ayanda nakeji cikin nan kaine zai
Nabil yace "my one mukai ta acire banason ta mutu."
Bazata mutuba
Wani lokacin haka Nabil zai rungume ta yayi ta lallashita
Jiyake inama ajikin sa cikin yake da da sauki ina ma shi doctor ne da yatemaka mata
Ana haka yau ta tashi dawani matsanan cin ciwon mara wanda sunsan na nakuda ne ita da Nabil amma banda Hadim da taketa faman cewa juyine dan ita adaukan ta cikin wata 8 ne
Gayakama yau ne zuwan inna ZAINABU wanda tace zata zo idan hadim tasauka sai su hada sukoma tare suna cuku cukun zunan inda wana sai dare zata sauka itada Kamal da Grema
kawai sai Fandau tashi da Wannan hali
Tajiga ta sosai
A zuciyar sa yace '
amma hadim sai tayi duk abinda zatayi awanan karan sai yakaita hospital
Dagota yayi cak zaiyin hanyan waje da ita Hadim tarike shi" ina zaka kaita?
"Hospital yabata dan bazan barta agida tawahala irin wacen ba dan wan da alama yafi wancen ko agoyon cikin wannan yafi wahala
"kana nufin haifuwa zatayin nagayan ma juyine kata ba ganin an yin haifuwa wata 8
Yace "saketa mutafi nace miki haifuwa ne
Cikin karaji tace "inko haihuwa ne cikin nan banaka bane
*Nace ummm Hadim zauna nan*
*fans ankusa fa Inna takusa sauka ga fandau ba lfy*
[2/4, 9:46 AM] +234 810 507 7087: DAMATA
NA
BATUL ADAM JATTKO
34
Ai Hadim tana ganin dagaske Nabil kaitan,zaiyi sai tayi sauri tarigashi fita parlour karshe wanda zai fitarka a part din Fandau taje da saurin kafin Nabil yakaraso tacanja securityn kofan saida yazo yanasa no akofa yace ba daidai bane yajuyo yakalle ta yace "come an open
Tace "my star kashiga hankali ka mana yazaka rushe mana shirinmu da muka sha wahala, akai
Yanzu kana fita da ita asirin mu yatonu ko awajen ma aikatan gidan nane,
Nikuma nayin yaya da wanan tarin summan danatara aciki
Ahankali yasauke Fandau dayaga tanawani irin mika
Zaije wajen Hadim dan bai tabajin arayuwa ya tsani ganinta irin yauba dan jiyake idan yayi nasaran dankan ta sai yaga tadena nunfashi
Amma yana sauke ta fandau din tayi saurin rikeshi
tace" Muhammad inawannan wasikan da nabaka a haifuwan Fujjirat to dan Allah shinakeson kakaiwa mama idan ALLAH yasa na mutum kayafemin abin da namaka badaidai ba."
"mata mazaki mutuba jikina yana bani tare zamu rayu zaki haifamin yara dayawa...
Hadim "tace dame kakirata mata fakace?
Nabil baisan metake cewa ba danshi burinsa yakwace daga hannun Fandau ita kuma ta kenkemeshi da dukkan karfinta shikuma yakasa fizgewa dan lallaba ta yake dan gani yake kokamata yayi zataji zafi shine yaki kwace jikinsa da karfi
Take kenkeme shi Fandau tayi tana cije baki saiwani gumine yake keton mata
Tana salati cikin wani irin sauti take salati
Nabil yajuya yakalli Hadim yace" Halima idan baki zokin budemin kofannan ba wllh zammiki abunda baki taba sammanin wani mazai miki ba balle ne idan matata tamutu wllh kema saide ajera kabarin ku ai Hadim cikin wani irin kishi da hargagi takaraso inda yake tana nunashi Nabil nizaka kashi akan wata dani nayin silal haduwan ku zaka kira wata macce da matar ka ayu.......
Aibata karasa ba jin kukan jariri cikin sauri takara sa ta sugunnan tazaro jaririn da Fandau take shirin dannewa dan sabar wani sabon ciwon dataji wanda yafi nada yarfa hannuwa ta fara tanacewa yaya yazanyi da ciwon nanne
Nabil gaba daya yagama gigita yarasa yazaiyin
Hadim ko tana zaro dan tazare ido kai my star wllh Namiji ne ALLAH Namiji ne fari mekamar mu har yafimu kyu wllh ban daba ganin jariri me hancin saba
Ina shi Nabil ta Fandau yake
Wani irin nishi Fandau tasakeyi saiga wani katon jaririn yafado ai Hadim dasaurin taje tasake daga wancen ma tace kai yan biyu duka maza ALLAH mungode maka
Fandau tasauke wani nan nauyen ajiyan zuciya
Tayi lamo ajikin Nabil da yakasa kowane irin yunkuri tsaba gen murna da farin ciki bai san yana mutuwan son yara maza ba sai yanzu da yasamu shiko mezai yiwa Fandau arayuwa yabiyata yazai da wannan farin cikin da tasashi kawai sai yakwantar da Fandau ya matsa jefe yayi sujjada yana meka godiyar saga ALLAH nawan nan baiwa da yamasa cikin watanni 10 yamasa kyutan yara 3 idan ba shiba wazai masa wanan kyuta sai rafkawa ALLAH kirari yake yama banta yanda jikinsa yake abace sai da yadago yaji Fandau tanacewa dan ALLAH yaya ka daukesu sudena kuka
Sai asannan yajuya yaga ba Hadim a wajen da sauri yakarasa inda yaran suke amma sai yarasa yanda saiyin dasu dan cibiyan su ba ayanke take ba baisan yazaiyi yadauke suba sai wusilni ya suke a kan tyles yace" mata yazan musu sai ita Fandau dince tayinkura ta tashi zaune ta matsa kusa dasu tayi Bismillah ta daga dayan ta dorawa cinyan Nabil dayan ma tasake daurashi daya gefen jinyan nasa taso ta dauki dayan amma take ganin idan tayin nesa dasu zasu iya jin ciwo dan duk ajikin mabiyi daya cibiryar su yake
Ta kalli Nabil tace "kamusu adua mana."
Yace"bari namusu kiran sallah ko."
Fandau sai kallon yaran da suke cikin jinin take yaran shuwa sak ashuwan ma dama su Nabil nasu kyun daban ne'
Dagudu Hadim ta shigo hannun ta dauke da almakashi da zare dama iyasu ne agidan dan ma aikatan gidan suna ban garen su wana tsakanin suma da katanga zasu shigode da zasafe suyin shara sukoma sai kuma masu abin idan suna son abu sumusu waya dan Hadim cikin ma, basosai ta kesa tsunman basai taji za ashigo,
Jikin ta harrawa yake ita tamanta da batun wani watan cikin bai cika ba murna kawai take tanason ya kawayenta da family s
Zasuji aceta haifi twins kuma duk maza farare
takara sa inda suke ta tazauna dabas ta kama dayan ta yanke masa cibiyan ta kulle tayankewa dayan ma
Tana daura almakashi daga Fandau har Nabil rintse idon su sukayi dan jisu ke kamar yaran zasuji ciwo
Awanan karon ma Nabil neyayiwa Fandau komai suna futowa sukaga ba Hadim ba jaririn
Itako Hadim awannan bata goga jini ajikin ta ba dan tasan ba megani
Amma tana kaiwa yaran part dinsu takira wata acikin ma aikatan tace" tazota haifu matar da godu tazo dayake bature ba hankali bata gawani alamun rashin haifuwa ba atattare da Hadim saima santin yaran da taketayin
Hadim tace tanazuwa tajire mata yaran part din Fandau tanufa yayin daidai dafitowan su
Tace" my star ALLAH de yasa baka wanke kayan ba?
Nabil baiko kalli inda takeba yaje yace"Fandau yayane mezaki ci
tace "kafara bani tea sai kafani abinci to yace" yayi hanyan kitchen ita kuma tadan jingina da fukar godon yanzu kam ba abinda takeji jinta take sakayau ta kalle Hadim da tayi hanyan bathroom tace "aunty."
Hadim tajuyo takalleta tace"yayane? Fandau tace "dama danaga yaran biyune shine nanemi alfarman ko zaku bar bin daya nima narike."
Kallon ta Hadim tayi ashake tace "ina miki wasane ko kindauka zan lalabaki irin yanda Nabil yakeyi har zaki dubi sabar idona kice mubaki danmu daya ko goma kika haifa alokaci daya bazamu iya baki koda hoton daya ba balle d'a
Naga kinaji dawani fallin rashin kunya sa anki daya yanzu zaki bar gidan nan dan yanzu zankira doc yamiki allura Sani zai zo jibi kuwuce
Zama yayi dashir yana bata tea din abaki kuma yasa ayin mada pepper chicken nama kala kala hadim tazo da kayan da fandau ta haifu acikin wani baho
Yadaga yakalle ta yace"ina zaki dawanan kayan kuma?
Murmushi tayi tace "part dinmu mana ai karin sheda ne awajen inna ZAINABU dan bar mata zanyi tawake da kan ta idan tazo."
Tabe baki Nabil yayi yajuya yaciga ba da abin da yakeyin
Ita kuma tafice sabar murna yau kishin ma tamanta dashi
Sai aka hada komai yaje yakarbo yabaje mata a gaban ta dahuwan saide kowanne idan ta taba saitaji lami hakan tasamu naman dawusu taci sosai sai da Hadim ta dameshi da kira akan yazo gashinan doctor Muktar da habiba dasu Amjad Da usman duk har sunkara so
Koda ya tashi zai fita Fandau rike masa hannu tayi tafara kuka sosai
Zama yayi "yace mata ya akayi ne?
Cikin kuka tace"shikenan idan kafita wata kila bazan sake ganin ka inacikin hankali naba ko?
Yace"saboda me?
Tace "yanzu tace min yanzu zata turo amin alluran jibi muwuce da Sani idan yazo gobe."
Wannan fadan tane kinga yau yayar babana zatazo yanzu haka saura awani kadan su sauka kuma idan tazo tare zamu wuce da ida ko wajen jibe amma sai tazo dinde kinga ba muda wani lokacin cewa za akira doctor ko
Ki kwantar da hankalin ki idan na kaisu zan dawo ko suna bazan tsaya ayin dani ba zan daukeki muwuce Saudia ai namiki alkawari dama idan mudawo tukun sai musan yanda za ayi shiru tayi
Shikuma yafita
Tun kafin yakarasa shiga yakejin shewan mutane maza da mata turawan da fakaken fata yana shigowa abokan sa duk sukayi kansa ban da doc Muktar da kollon inda yake baiyi ba gaisawa sukayi duk suka tayashi murna yana a gurguje ya tsaya suka gaisa yawuce bedroom kai tsaye toilet yawuce ya sakarwa kansa shower yana wankan yana tunanin mezai yiwa fandau arayuwa kai kome nabata banbiya taba'
Daya fito haka yasamu Zahran Amjad da habiba suna goge jikin yaran da man zainu Hadim an hakimce akan godo sai amsan waya take ba kakkautawa
Da dare tunkafin zaukan Inna Nabil da abokan sa da securities dinshi sukaje taran ta Nabil yana hangota da gudu yaje ya fada mata sai kuma yafashe da kuka abin yabawa kannen sa Kamal da Grema mamaki yau Nabil da kuka meya sameshi Inna tadan zamoshi tasake kallon fukansa
tace" Modu lfy usman ne yayi saurin cewa Inna lfy lau sai alkairi akwai albishir sai Munje gida tukun
Haka suka karasa gidan
Inna direct inda su Hadim suke akayin da ita tana shiga habiba tameka mata jariri Inna tace"meye dan waye
habiba tace"inna kibude kigani mana Inna tabude tace"aiwanan Modu ne jaririn sa karde kucemin Halima ta haifu dasauri zahra ta meka mata dayan ma idon Inna kamar yafado take kallon yara takasa cewa komai kawai sai Halima Halima take kira Hadim ta sunkurar da kai wai ita irin kunyan nan
Inna ta Kalli Nabil tace" modu dole kayi kuka sai itama kawai ta fashe da kukan ta zauna kujera tahada yaran tana daga hannun tana godewa Allah tace" kubani abukar a waya nagaya masa."
Dariya sukayi sukace ai kowa yaji dama kune dakuke hanya bakuji ba sai dare sosai kowa yawatse ina tana shiga toilet tace karo da kayan jini a baho tace"aikin banza duk wanan taron kawayen naki ko kayan jinin ba asamu mai wankewa ba yau naji rashin hankalin irinna afuno yo ko hannu zaka sa awanke ai kawanke balle dagawa ka jefawa injin yawanke haka tazuba kayan a engine tas tagama tukun ta fito tana fadan da Hadim tace" basu shiga nan din bane basu gani ba nikuma dazun idan natashi sai indin gajin jiri shine nabari namanta."
Inna tace"dama yaushe zaki iya shiyasa fa dawatan haifuwan yakama nace bazan zauna ba zanzo kuke cewa wani karna zo
Shiko Nabil daga rakiyan abokai dakin Fandau yafada amma Baccci take yasameta dakani nagaji yane dakuma ramukon Baccci dan shi bcc inkaci bashin sa sai kabiya tsayawa yayin yazuba mata ido kunburin na fuskan ta yananan ajiyan zuciya ya sauke afili yace"yar albarka kenan yafito
Yayi saman karshi inda su Kamal suke suma suna shirin kwanciya yasamesu dan haka suna kara gaisawa yafita
Daya dakin na gefen su har ya kwanta kuma ya tashin ya canja security yayi part din Fandau har yanzu Baccci take dan haka yakwata agefenta yarungumo ta
Da asuba yatashi yayi alwala yafita masallacin gefen gidan sa wanda su basufi 4 suke sallahn asuba saboda karancin musulmai a wajen hakan ma 2 sai sunyin tafiya sosai amma idan na ranane akwai wanda suke zuwa awani anguwan suyin jam i yau de yasan su Kamal sunzu
Tare ko suka fita
Da daren yayi Hadim saida tarena kanta dan Fujjirat kuka saita sha nono idan aka bada madara bata so gaba ruwan nonon twins sunzuge idan Inna tace''hakan ma bata hadim harda kukan ta dan wani irin ja fujjirat take wai zata zuko ruwa ana cikin haka sai dayan yatashi shima kukan neman abincin yake ga doc Muktar agaban Inna yace kada a kuskura abawa jaririn nan madara kowane irine idan ba nono ba har zuwa wata 6 sannan adaura su kan madaran da yadace tasan idan tace zata basu madara Inna bazata bari ba daya nonon Inna tafita tasa jaririn aiko da karfi yaja saida tasaki kara inna tace" ai dama yanzu sai kin daure dama tsosan namiji yafi zafi kekuma naga alama kinada tsoron tsosa Hadim cikin yarfa hannu tace"inna to ayaye fujjirat mana."
Inna tace" a a bayan zuba sai tacika shekara tukun kafin nan adage da koya mata cin abinci amma yanzu lokaci daya idan akacire ta zata sha wahala ana haka dayan ma yatashi shima da kuka Hadim tace"wayyyo nashiga ukku
Inna tace" karki damu nazo da garin kunun kanwa zan miki kisha yana gudano daruwan nono haka Hadim suka kwana ana kwantar da daya daya zai tashi bakin nonon ta yayi jajajir kamar ataba jini yafita sai faman gyangyadi take azaune ai koya nonon yazame abakin su zasu sawani uban kuka har asuba Inna ta tashi tayin sallah ita kuma Hadim Allah yasota awanan karon tana rashin sallah sai abin yazo mata adaidai har pants dinta tacire ta jefar a toilet dan Inna tasake gaskanta ta haka inna da ta shiga alwala tagani tadauka tawanke tana cewa Allah sarki ai wanan jaraban tsosan yaran ma zaisa ta taman ta garashin bacci
Hadim tana zaune ido yamata hulu hulu kowa yaganta sai yatausaya mata ba medauka ba ita ta haifu ba dan yanda tayin kaya kayan Nabil ma daya shigo saida yayi mugun tausaya mata daya tambayeta meyasame ta tafashe da kuka tace "kai bakaje kana Baccin kaba nina kasa yara sai kuka suke min sorry dama reno akwai wahala Allah zai baki lada
Fandau tana kulada jikinta yanda yakamata dan tanada wayo sosai ruwan zafi sosai take shiga kamar nawancen karan amma awancen nafari tafi jin zafi kodan wannan din bawani girmane dayaran ba
Washe garima haka Hadim tasha azaba har yafi najiya itan kaganta har tafara rama sosai
Aranan sukayin shirin tafiya dan yan gida sun matsu suga wanan twins dan wasu ma harcewa suke zasuzo shine Inna tace to atafi dama ita tace ta gaji saita huta
Nabil da zasu tafi yana ta kallon saman fandau amma bai shiga ba yasan idan yashiga zata masa kuka jiya de yabata waya yace "zaina kiranta dashi amma kafin yabata saidaya settings din wayan number sane kadaya zai shiga
A meduguri fadin murnan da family din nan sukayin bata lokacine misaltashi kowa yagani yace kamar kara katsaga da ubansu Iya ko kishiyar ummi haka tace har zafin irin na Nabil ne dan yanda suke wusulniya shima haka yayi yasha faduwa amannun mutane idan yabank'are shiyasa kakar sa tasamasa shitta
Kwana 3 Nabil yace zainafi Hadim tace "haba katsaya mana suna jibi ne yace "tafiyan nefa yakama dole sai naje" wane abune da bazai yuwu kayishi online ba kace dole sai kaje ko uzurin can din yafi kanunawa Duniya murnar kyutan da ALLAH yamaka."
Ai kyutan da ALLAH yamin basai nanunawa Duniya ba wanan tsakanina dashine dan bawani ne yasa yabani ba nema bani nasa yabani ba,
Ana miki maganan meeting ne gameda companyn mu kina wani zance
"Amma ai general manager yana nan basufiye neman kaba."
"Waine meyasa kikafiye son jan zancene bayan hakan bazai sana fasa ba."
" zuba masa idon Hadim tayi meyake damun Nabil ne yanzu badama tayi masa kyara ko shawara bazai dauka ba wanda da kome tace daidaine awajen sa nunfasawa tayi tace tom "amma da Sani zakutafi ko?
"yayi me?
"yatawo dawanan yarinyar munyin da doctor agadys ta samo alluran sai kusame ta kawai amata yazo da ita ."
"A a Sani nabashi aikin company nan yakusa kammaluwa amma naga anfara mun wasa da al amuran shine nacirin ahannun Sandan da Bunu nabawa Grema da Sani jiya naje har an sa suna sunan yayi fujjirat Muhammad akasa baro baro
"amma kai kace susa natan ko?
"Yees ninace."
Hadim batasan dalili ba kawai sai taji ba dadi ai kwara yabari asunan sa nada dayake sawa *shidmas*
Kasa hakuri tayin tace kawai sai kasa sunanta bayan da sunan ka kake amfa ni dashi kumama ga maza nan sai asa na macce bayan na gaba ma bakasan abinda zamu samu ba ni kacireni sawun mata masu haifuwa ne."
Saida yakare mata kallo yace "baki ji ance ko dukane karbi nafari ba ai duk wani da dazan samu bayan uwata yake dan hakama jiya nasiyi file zan gina mata company nata na kanta akudinta da kungiya ta bata dan jiya ankawo min korafin duk girman meduguri bamuda company man abinci atake na bada umarnin memo inda yadace yayi kuma muje dan har ansiyi filin yanzu za afara aikin( *Fujjirat groundnut oil* )
Ai Hadim ido ta zaro dole ta batar da Fandau karma watarana tane mi tada mata hankalidole tayin abinda yaran nan zasu zama permanent
Awajen ta
Tanacikin wannan tunanin sanda tajin fujjirat tana tamata kwaranci wai tana mata bye kafin tabude baki har Nabil yafita parlor gagida acike ba daman magana ga tanason taji towane shawara yayanke akan yariyar nan ita kam ayanzu tanaganin alluran mantau yayiwa Fandau kadan ga ita bata san bin malamai ba yazatayi tana jitana gani Nabil yayi sallama dasu ummi yafita,
Yara sunci sunan bilal da kuma Habubakar baban nabil dan haka suna kiran su bilal da maaruf suma ansha shagalin suna
*YAU FANDAU A KASAN SAUDIA*
Amma ita kira take ita bata gane ba saita ganta ak'aba
Nabil yace"a a sai kin samu tsarki dan kiji dadin ibadan ki muzauna a Riyadh kawai kafin kisamu tsarki
Ai ko ko awanan zaman Nabil yana rage zafi da Fandau ga yana kula da magugun ta yakar bomata awajen mama Kafin yabar garin
Ba inda yake fita kullum suna makale da juna koda zaije gaida sarkin Saudiya zuwan bazata yayi musu saboda yan jarida shikuma yanason zuwa da Fandau tare sukaje Fandau de jinta take kamar aduniyar mafarki bai san dalili ba idan abokan sa na larabawa suka zo aidashi faya shayin nuna fandau amasayin matar sa sukuma basa ganewa tunda tana cikin shijab d nikaf wani wani company yakaita na gyaran jikin ta mata sun yiwa Fandau aiki sosai fadin yanza Fandau takoma bata lokacine sosai sunfito mata da colour chocolate dinta sunada kwana 10 a Riyadh Fandau ta samu tsarki lokacin tanada kwana 18 da haifuwa ai ranan Nabil bai hakura ba dayake dama amatse yake saida yahana ta saket
Washe gari dasafe bayan sungama break yaja kujeran sa gaban ta yace"Fatima
Saida Fandau taji wani yar ajikinta" dama kasan sunana?
Murmushi yayi yace"bansan sunanki ba zanmiki passport din fitawani kasan."
Ai sunan ki narike shitun sanda kika furta minshi Fatima amma anakiran ki Fandau kokin manta ranan acikin shid hotel lokacin kina me allon ki
Dariya tayi tace "yanzu ma aini me allo ce wazai ki karatun allo yafi zama akwakwalwa."
Yace "Fatima shigowan ki rayuwata kin shigomin da abubuwa dayawa cikin na alkairi kinbani farin ciki maran misaltuwa arayuwa wanda bawani nunfashina dazai wuce batare da yawuce da tunanin kiba kowane irin bacin rai yasamemi ke nake sawa arai naji kin yayemin
saide wani babban matsala idan natuna rabuwa zamuyin dan koyau Hadim tasa kafar ta cikin London zaman ki yakare agidana wanda nikuma shine babban tashin hankalina."
Fandau tace" kana sona ne?
Zuba mata ido yayi yace "ai wani son baki bazai iya furtashi ba idanu da ganganjiki kawai kenunawa."
Tace" kenan baka sona ko?
Batarai yayi yace" karki kara tambaya na batun so
Yanzu abinda yake gaban muyafishi mushin manci
Kuka tasa tace ai dama nasani bazaka taba sonaba shine Sani yace" wai zakasoni
"audama munafircin da kuke kulawa kenan keda Sanin ko
Tace" shikenan za amin alluran ko?
Yace"bar wannan nifa mafita nake nema kin kasa nusuwa kigani nufina
Yanzu me mafita bazan iya rabuwa dake ba sannan bazan iya kai kaina gaban malam amatsayin wada ya dauke masa yar ba dama badan malam bane baban ki dasai nace zain iya yin hakan amma yanzu kinsan bazai yiwuba in keta idon mama innuna nine nayi mata wanan aikin ba
kinga kebazaki iya zuwa gida dasunan kin batane kika fito ba dasai nace" kije daga baya sai nakoma na aureki yara kuma kibarwa Hadim kawai allah yabaki wani
Fandau tanisa tace" hakan bazai yuwuba dan agidan ansan guguwa nayi har nabar musu wasika kaga banida bakin cewa ansaceni ko mama baza ta yarda ba."
Yace "Shine aina cemiki alluran shine mafita."
Tace "danme baza ka kai kanka wajen baban ba ba ALLAH mamuna masa lefiba kuma munemi yafiyar sa yakuma yafemana ni ina macce banji tsoron zuwa dakai amatsayin nayi aure bada sanin iyayena ba sai kai namiji da yakamata kakaramin karfin guiwa zaka ce bazakayi rai abace take maganan."
Shiko bayason bacin ranta dan haka jawota yayi ya rungume yace "za ayin abudaya yanzu kitashi ki shiya kar murasa jirin yanzu zamu shiga cikin makka jin haka tasakin ranta
Fandau da taganta adakin ALLAH tameka kukanta sosai wajen kwanan ta ukku can tatare Nabil yayi yayin taki binsa gidan sa wanda shine masaukin su idan sunzo sarkin Saudiya ne yabashi
Yau sunsha pic da Fandau acikin k'aba tayi mugun kyu Nabil ko dama mekyu ne sukan su larabawan sai kallon su suke dan sun burgesu sai daukan su hoto ake tako ina dan kowa yana soyaga yadauki picture din ficece Nabil
Suna kwance cikin bathtub rabin jikin su ajicin kunfa amma Nabil duka hankalin sa yana wajen kallon labarun da akeyi Fandau tafaki idon sa tadauki su pic ahakan ta tashi cikin dabara tafito
Azuciyar ta tana cewa wannan shine *DAMATA* nafara sa muguwar kuka
Da sauri ta bude whassapp dinshi dan whsp shiya fiye mata saukin taturawa Hadim pic dinsun wada sukayin ak'aba dawan da sukayi acikin wani kayataccen waje sunyi kissing din juna da nayanzu nacikin bathtub sai da ta tabbarar yashiga sanyan tayin delete dinsu ta ajiyen wayan ta zauna akan mirror ta fara makeup
Hadim da jaraban chatting tana kan online yashigo tasauri tayi murmushi tace my star ansamu wani abun cin dariya kenan wanan pic rututu haka tana shiga ko hotona suna budewa idonta yaci karo da wannan bakin ganin wada inda gayi mata akayin ko mutum zai hadiyi Qur ani bazata yar daba mijin yadauki wanan yariyar yajen saudia kuma yashiga cikin cikin bathtub daya shida ita kwance ai dawanan mugun ganin kwara mutuwanta wani irin razanenen kara tasa tare da jifa da wayan tana cewa Nabil Nabil tana nuna wayan ai da gudu yan matan tasuke parlor suka shigo lfy suka ce ganin tana nuna wayan yasa amma bata cikin haiyacin ta yasa sunzata nabil mutum yayi duk suka gigice Jidda koji take nunfa shin ta kamar zai dauke da saurin Ashuwa ta dauko wayan tana dubawa tagani tasauke ajiyan zuciya tamekawa sauran suka gani sai asannan ahankali su yakwanta dan tunanin mutuwa ne kawai zai cefa mutum cikin wananan hali amma sunyi mugun tausayawa hadim dan taciwo ace anturo maka hoto miji da karuwa sunbatu Hadim tafara tana jifa da duk abin da tasamu wllh kasheki zanyi idan na kasheki na kashe banza wato kun hadani da renon yaran ku kukuna cin dunya fujjirat tana haka ta fara kuka ta zowajen ta ai wani irin cille Hadim tayin ta ita wan ko shakka babu yarinyar ko bata suma ba zata samu karaya gadon ta hau ta dauki maaruf da yake bacci shima zatayin cinlin dashi da sauri suka kar bi yaron dama BilAL yana parlour
Da yasmin da fanta gana suka rike ta su Jidda suka fita da yaran da gudu amma ganin yanda take fusgewa ta na dukan su sunsan yasmin sun san bazasu iya rike taba da tafara dukan su kawai sai suka saketa suka fita da gudu kafin ta karasa suka rufe kofan suna jinta tana cewa kukawo yaran nan Wllh ta kansu zanfara afin uwar su da uban
*Tofa masoya kuyin hakurin yanda kuke *samun posting bayan da kuke soba Ahankali komai zai daidaita*
*B JATTKO*
[2/4, 9:46 AM] +234 810 507 7087: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Wanan page nakine*
*AUNTY SIS*
*Allah yaraya mana*
*IBRAHIM KHALEEL*
*MRS OMAR*
*AUNTY MEJIDDA MUSA*
*MMN FARIDA*
*MIE MIE MIE MIE*
*Ina mugun tare daku tare kuma da soyayar ku kuda duk kan masoya mabiyan DAMATA*
*35*
dagowan da zatayi ido 4sukayin da Nabil da yajima yana kallon ta cike da zargi damashin kullum acikin dar dar yake idan Fandau da daukin wayan sa to yanzu mayana saneda yanda tafita da wayan cikin tsand'a shine yayi yabiyeto amma shi tunanin dama idan tadaukin wayan karta kira malam ko Mama yana fitowa yaga tana tura abu jikin ta harrawa yake karasowa wajen yayin
Yasa hannu ya dauki wayan yabude dama wayan a setting yake inde bashi bane yayi amfani dashi to sai yanuna masa abunda akayin da kuma fuskan wanda yayi amfani yana shiga yanuna masa komai ido yazaro cikin tsoro yake bin bayanan wayan tabbas Hadim ta turawa
Meyasa yariyar takasance hakane danme tafito cikin mata masu miyagun hali masu tona tsirrin aure
Dagowa yayi yakalle ta dum gaban ta yafadi dan bata daba ganin sa cikin wanin yanayin ba idon yayi ja kaman nisa sun janza kamar wani zaki take ganin kallon da yake binta dashi kadai idan kaduba kasan ransa amugun bace yake
Cikin mugun tsoro ta jada baya
Tace" abban Fuj lfy?
Kasayi mata magana yayi yana sauke wani nunfashi dan idan yace zai furta wani abu tabbas yasan zai fadi kalman da yasan daga baya bazai mar dadi ba idan ransa ya bace haka yake tunyana yaro dan ko agida ansani idan kuma yace duka zaiyi yasan bazai kyalita ba saiyaga tadena nunfashin akwai ranan da ogan sune ya bata masa rai daya dankeshi sai dakyar aka samu nunfashin sa yadawo daidai
Dan haka wajen whadrrop yayi yabufa ya bude yasa kayan sa yafice
Tana binsa da kallo yana fita ta sauke ajiyan zuciya tome aka masa nide nasan nagoge lefin danayi wata kila shida matar sane taga sako daga kafada tayi taci gaba da makeup dinta
Sunyin jugum jigum a parlorn ga Fujjirat da take ta kwala musu kuka tana ta shafa goshinta inda ya fashe yana fitar da jini
Suna cikin haka Allah yakawo hanef yace"ku kuma lfy kunsa yarinya gaba tana kuka haka ina uwar ta sai asanan yaga suma ahe hawaye suke yace "ba tambayar kuna keba dan uban ku".
Gana ce tamasa bayani yace"bani wayan nagani." yasmin tameka masa
Dayagani ransa yayi mugun bace
Yaza ace Nabil yayi haka atake ya kira Nabil
Lokacin Nabil yafito kenan ransa abace bai sanma ta ina zaifara ba yanaganin kiran Hanif ya daga
Haba Yashid meyasa zakamana haka acikin yara yanzu dawani ido zaka kallemu kai da yaka mata kamana fada....
"dakata yimin bayani meyafaru?
Hanif yamasa bayanin komai
Nabil ransane yasake bace Hadim zata kahemasa yara akan abinda bai kai yakawo ba ina duk sonda take musu
"yanzu kai aina kake?
"Ina gidan."
"ina nufin kana gaban yaran da abin yafaru akaban sune?
"Hanif yace"eh
"sunta ramin wadanan mahaukan kawayen nasune ko iyasu na gidane?
Hanif yace " duk yan gida ne
"wayan Hadim din yana hannun wa?
Hanif yace"gashinan ahannu na."
"to samin wayan naka a handsfree
Yasa
"Nabil yayi gyaran murya yace" kuna jina sukace eh"
"kunawane awajen?
Sukace
Yasmin Gana jidda Ashwa Zahra mu 5 ne."
"ok Hanif ne cikon 6 ko?
"eh
"to idan naji wanan maganan yafito a family zanyi muku abin da baku taba tsammani ba kuma bani baku ko abin da nayiwa mutum na baya sai yabiyani balle nasake muku wani abu idan inada matsayi ko kima awajen ku ingani akan wanan."
Dasauri harsuna hada baki sukace "Allan Yashid bameji
Dan idan Nabil yace yadena musu abubuwa sunbanu dan shine ta kamarsu idan sabon motane acikin garin meduguri awajen su ake fara gani duk bawace bai budewa account ba duk wata yana dura musu kudi
Sa ansu ma yau yasu yasu dan suna da tara kawaye sosai
Nabil yace"good kurike min sirrina."
"insha ALLAH Yasihd
"Hanif inason kayin delete din pic din gaba daya katab batar baka bariba sannan yaran tunda bata so zata iya hukunta su da lefin uban kadauki twins ka kaiwa ummi ko Inna,
Kai Inna mayadace ka kaiwa dan nanne inda baza taje tace zata karba ba,
Sai Fujjirat ka kaita Gargar gidan Zannah wajen, Mama Aisa kace injine anyayeta tarike ka tsiya madara da duk abin yaro zai nemaka kahada kafin ka kai ma zanmata waya."
Hanif yace" to amma yaya kaima fa kasan baka kyuta ba yaza kamar waya inda wata karuwa zata.....
"kaiiii plustop.
Hanif duk da ba agaban sa yakeba saida jikinsa yafara rawa
"sorry Sir
Nabil saida yasauke wayan akunne yanafitar da nunfashi ahankali yana karajin haushin Fandau ita tajawo aka kirata karuwa,
Inama agaban tane daya bari Hanif yakasa fada yaga yanda zatayi
Saida yadan daidai ta nufashin sa
Sannan yasake kara wayan ajunnen sa
"yace zakayi yanda nace ko nanemi wani yamin "anyi angama har nayi delete din pic din saura kaiyaran kawai."
Tsaki Nabil yayi tare da kashe wayan
Hadim bayan takama buge bugen ta tagaji ta zube awajen tafara kuka shima saida taji ba dadi tayi shiru
Me Nabil yake nufi da turo mata wanan abin yanason fasa mata zuciyane yazauna da wanan y'ar da yake ikirarin ko ganinta bayaso yafara sonta ne dasauri ta girgiza kanta no nop Nabil dina ne nidaya bazai min hakaba bincike ya kamata nayi
Dasauri daduba saitaga daya wayan yana nan da sauri ta karasa
Dialing Nabil bai sammaci kiran Hadim ba dan bai gama tattara karyar sa ba danyana zaune nazarin yanda zai bullo mata kawai yake
Sai kawai yadauki wayan da burin kunya
"mezaki cemin kinsamu nasaran kashe sunne kika biyo uban ki kashe ia dan kince zaki kashe yaran wllh bazan ga lefin kiba ai ketaka hayece ba sanin ciwonsu kikayin ba da ace koda bari kin tabayin da baki, fara hakan ba
Amma gwara da hakan tafaru nasan yanzu baki cancanki kizama uwa ba agare su....
"dakata Nabil ba yara da kai kanka ba nikai na inhar ya tabbata son yarinyan kake,
Wllh wllh bazan yafewa kainaba nawa jinin ma ya halata awajena na zubar balle naka kona yara,
Abinda nake gudu kenan ni zan siyowa kaina kishiya ace yaran da nagama nunawa Duniya suzama banawa ba ka k'askan tani,
Wajen kawayena kai kanka kasan rayuwa ta batada wani amfani,
Sai kuma tafashe dawani irin kuka mai ciwo tace "Nabil gayamin, Gaskiya kar kaboye min nasan ada kai mesonane naci darajan soyayyan da ina sonna sanwani addua, tamaka nasu na yaran malamai tayi wani kulinne kawai gayamin yakake ji wllh asiri ne?
"ai yanzu baki bukaci kijiba kibari sai kinshirya jisai kimin mgn."
Yana shirin kashe wayan
Tayin saurin tace"karka kashe kabari gayamin Gaskiya wllh banzan rayuba ."
"my one tunda kince gsky zangaya miki iya gsky amma kiyiwa uzuri na kyakyawan fashita,
Kema kinsan yariyar nan tamana abin Alkairin da duk abinda mukayi mata bamu biyata bako,
Shine nace mata mezamu mata wanda zataji dadin sa kafin mumata injection shine,
Tace ita tanaso akai ta makka tanemi yafiyar Allah to kinga idan nabarta ita kadai ta tafi idan ta gudu yazamuyi,
Shine kan dole na kawota,
Sai yanda akayin kika ganmu cikin bathtub awasan ku na karshe an bigemin hannu har kema kin nacewa naji ciwo ne nace miki a a to naji na boye mikin ne kawai, dana, shiga wanka ne na kasa wanke bayana, sai dana kirata nace tawanke min,
Sai maganan pic din mu aharami kuma bani na dauka ba wasu ne nima ayanda kika gansu haka na gansu amma kema kinsan yanda duk inda nashiga sai nasamu masu daukana pic to ita kuma muna tare kinsan den bazan yarda tamin nesa ba,
inaga sundanka matata ce wani ne yaturo minshi aganin sa yaburge nine wai hakan tonasan wata kila wani ya daura a media kigani shine nayin saurin turo mikin dakaina dan kar asamu kuskure sai gashi ansamun wai harda neman tona mana asiri haba my one da munafurci naso ko cin amana ko son yariyar ai bazan turomiki dakai ba."
Ajiyan zuciya Hadim ta sauke
"tace yanzu duk wanan ruguman da kissing din hadawa akayin?
"yazaki min wanan tambaya sai kace baki sani ba namuma sonawa ake hada wanda yafi wanan ma."
"Gaskiya kam amma wllh sunkusa susa zuciya ta yabuga wllh."
"kai my Love you baki fine jin haushi ba shiyasa naturo miki dan muraba haushin tare ai."
"kai koda kakusa rasani kasan ko dama tunkafin nabude nace amsamu labari kenan dan nasan bakabarin labari yawuce ne."
Dariya Nabil yayi yace"ai ina sonkine ummu Fuj."
Sai asannan Hadim ta tuno da y'ar ta tace "kai najiwa my dear Fuj ciwo fa inaga ga yaran nan sunrufeni yazanyi."
Bata rai Nabil yayi kamar yana gaban ta
Yace "kekika sani
de."
"dan Allah my star kace subude ni naga yarana."
Kashe waya yayi
Yana kashewa yakira Inna bayan sun aisa yace"Inna Hanif yakawo su Maaruf?
"Eh."
"yawwa Inna suzauna awajen ki kafin nadawo."
"bangane kafin kadawo ba kana katsan ne anjima zaka zo kadauke su".
"a a ina saudia yanzu haka
Mundan samu sabani neda Hadim shine tace bazata rekesu ba."
"dan Allah jimin wani surkullen akan fada da miji zakice bazaki cigaba da rike yaran ki ba yaran da ko kwana arba in basuyin ba ni daya kawosu ma fada nayin meyasa yafito dasu idan inason ganin ba inazuwa na gansu ba,
To akan me kukayin fadanne?
"yace Wllh Inna kawai acikin haramine wata yar Nigeria tagan ni shine tace tana son muyin hoto da ita mukayi dan kar ta gani awani wajen ma sai naturo mata da kaina ta gani shine ta tada hankalin ta."
Ai kin banza tunda ta aiuri dan ball badole tadan ne zuciyar taba dan daukan hoto kawai zata tada hankalin bayan tasan kai din sha hararren ne to matan yan wasan kwaikwayo fa suyin yaya,
Bari naje nasame ta namayar mata yaranta."
"Inna dakin barsu."
"inbar su nayin yaya dasu ai reno sai uwa musamman yanzu su suna bukatan dumin uwar su
"ke Yana tashi ki kaine gidan...
Nabil yakashe wayan yana juya maganan Inna *ai reno sai uwa musamman suyan zu suna bukatan sujin dumin uwar su*
Anya nayiwa yaran nan adalci idan aduniya asiri bai tonu ba alashira nace musu me?
Mama Aisa tunkafin Hanif yakarasa Nabil yagaya mata gashi za akawo mata yar yaye murna awajen Mama ashe da guntun kimanta a Duniya zata reni yarda ba Bagana ce ko Fandu ta haifa ba ashe da inda ake ganin ta damutum ci haryanzu ita ko arayuwan nan tarasa ina Nabil yakeson kaita yasiya mata mutumci ya mayar da ita mutum dan yanzu kishiyo yinta masun subar da makaman yakin su bin bayan ta suke dan suna kawo mata bukatun su ta gayawa Sani yamusu bama sai Nabil ba duk da agefe suna mugun jin haushin ta amma bayan da zasuyin da ita dan sunbi malama duk idan sukaje cemusu ake akwai alkairi meyawa atare da ita idan sunaso subita kawai dan me ibada ce basu isa dosan taba
Tasake kenkeme yarda taka jinta tamkar Tajudin dan gidan Bagana afili tace "dole naji son ki Hajara mahaifin ki mesonane
Hadim bayan Inna tazo tagama mata tatas ta tafi tabar yaran kenkeme yaran tayi tana kuka tana musu magan kamar manya
"kuyafe min wllh wasu ne suke son cutar damu ina sonku yarana.''
Su Ashwa sai dariya suke mata dayake Hadim ta gayamusu hada hoto akayin kawai dan sunga suyin hoto da Nabil sunzata matar sace
Ranan wuni sukayi suna kwaikwayo abinda Hadim tayi amma ban da Hadim da tunani ya addabi
Kwakwalwar ta yanzu Nabil yana nufin tare suke da yarinyar rannan adaki daya kome?
Ke idan ba tare suke ba ina zai ganta har tawanke masa baya karde daki daya suke kwana meysa yarinyar nan ta canza tazama wata kamar black American daganin fantan ta irin wanda aka kashe masa manyan kudin nanne yanzu haka shima Nabil yake kanin ta inawanan laushin na fatar ta yananan ne dawanan hannun nata me laushi takama wanke masa baya aide idan sauran pic din editing ne ai banda wanan nacikin bathtub din kuma idan tagani adaidai arungume tagan sun nanma wani kara tasa da yafir gita su jidda tace inawayana?
Nace ina wayana?
Fandau tagama shirin ta tana jiran Nabil zai kaita sauran wuraren ziyara dan gobe zasu zuce Madina amma tunda yafita rai abace bai kara shigowa ba gashi har azahar ta kusa ta dauki wayan dazumar zata kirashin sai gashin yashigo still ranasa abace ko inda take bai kalla ba zaiwuce bedroom
Tace "haba mijin tunyaushe nake jiran zuwan ka kasan zamufita.....
Wani kallo yajefa mata da saida hanjin ta yakada
Yace"kuskure mafi girma da zakiyin na kisake kirana da mijin danni bana mata da macce me bude asirin aure mekuma son tadawa mijin ta hankali dan nagodewa allah dayasa na gano halinki muna fuka ke anufin ki kita damin hankali kitadawa matata ko to kisani ko pic din muna six kika dauka kika turawa matata nasan hanyan da zanbi nawanke kaina kece akwana ke inbanda butuluce ma kyayiwa Hadim haka idan badan ita Hadim dinba wllh ko ayar aikin gidana baki isa kizoba balle har aure yashiga tsakanin mu."
Maganan fita dake kuma angama sai de ki hada kayan ki gobe zaki koma kasan da kika zokiyin zaman dakin dayan da kika sabo kafin my one tazo ta san yanda zatayi dake dan dan ita kikayiwa lefi ita zata hukunta ki tace zata miki abin da baki tabajin anyiwa wani ba ciki harda batun hadaki dakare yabaki HIV ni ne ne mehanawa nikuma yanzu nadena yayinki sai kin kamu da shi musamiki allura muyasar dake kinga kowa zai gane yawon banza kikaze." yana gama fadan haka ya shige daki tare da banko kofan
Sugunnawa tayi awajen tarasa koda bakin kuka yanzu bazan cinasa ra bakenan su sune da nasara kullum meyake faruwa akaina hakane meyake faruwa dani alhakin Mama ko tabbas kowa yabar gida gida yabarsa
ina kunyin karya Nabil kaida muguwar taka dama da nikaf dinta da shijab agefe kawai sai tazara dasaurin tanufi kofan fita Allah yabata sa a kofan abude taketa dake dama ba megadi a gidan tafiya take cikin saurin duk da tana ganin Text amma ita rabon ta da tarike kudi a hannun ta tun a Nigeria wanda Nabil yabata tabari dinnan dan haka tafiya kawai take
Nabil dayaji kiran sallah azahar yayi alwala yafito baiga Fandau ba a parlour a zatan sa tashiga toilet din falon ne yawuce daya dawo sallah bai ganta ba tunanin sa tana bedroom yashiga dakin bai ganta ba wasa wasa ba inda bai duba ba bata kidan dasaurin yazaro wayan sa yakirata yana ringing amma bata dauka ba bata gidan kenan tagudu na shiga ukku wannan sausayin ne yasa nafar kofan abude kenan asirin mu yagama tonuwa bata fita da dakardar izinin shiga kasa ma yanzu za akamata a aunata Nigeria tatona asiri mezan cewa Mama d Malam anyi Baba bazai tsinemin ba lalle babban matsala yana shirin faruwa dani
Wanda kwara na kaiki da hannu na Fatima kar kimin haka wllh maganan da nagaya miki a iya fatan bakiya yake ba harzuci ba bazan iya rabuwa dake ba dan kiyin hankali nagaya miki haka kuka yasa ganin hakan bazai karbe shiba kawai saiya dau waya ya kira abokin sa Abdallah dan sarkin saudia ne yamasa bayani yace susamu matsala da matar sa tafita yasa jamia tsaro su nemeta Abdallah yamasa jajen yakumace yakwan tar da hankalin sa za a sameta
Abdallah yasan Fandau kuma yana da pic dinsu na haramin dan Fandau da tace tana son abude bata kaba Nabil shiya kiran yazo aka bude musu suka shiga dan haka yace zai baza hoton ta
Dasaurin Nabil yace "a a kar abaza dan yasan idan anbaza anan ma atsirin zai sake tonuwa
Abdallah yace "to tunda tafita bawani takadda ba visa ba paspot yanzu za akamata zaisa afita kame gadan gadan a layin yanzu za ama kamata kar kaji komai."
Nabil yayi shiru
Yanzu idan ta tafi yazan yin idan ba asame taba
*Niko nace ga rigiman Hadim ma agaban ka idan taga wayan*
*Tofa masoyan Fandau kuta ya Nabil adua*
*Yaude nasan namuku typing*
*B JATTKO*
[2/4, 9:46 AM] +234 810 507 7087: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Wanan page gaba dayan sa nakine*
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
*nagode danuna kaunan ki gareni*
*B JATTKO takice* 🤝
*36*
*G*aniyayi zama bazai karbe shiba kawai saiya meke yazari key dinsa dama motan yana kofan get sai yanzu yake nadaman hana Security's dishi binsa da suna nan basu bari Fatiman sa ta fitaba toma tunyaushe tafice ne?
Dasauri yayiwa motan key yaja dagudu hanyan harami yayin yana zuwa inda suke zama da Fandau baneman da bai bata ba acikin har dare yana zakawa wata yakani kamar irin tsawon ta daya da Fandau dayake kowa cikin nikaf ne yazaci itace da sauri yaje ya saida yaje kusa da ita ya kusa daga nikaf din ma amma sai yaga hannun balaraiya fala sol yamatsa haka yake tabin mata masu kai daya da Fandau ga masu binsa suna *shiddams* larabawa da bakaken fata ko ta kansu bai biba abin da yake tsayar dashi lokacin sallah Abdallah yakirashin yace "yana ina ba afasamu Fandau dinba dan gashinan shine da kansa acikin sujin din duk Waccece aka kawo sai yasa ambude fuskanta amma ba ita gashi ka hana abaza photon dinta da ansame ta yanzu koda gida gida za ashiga
Shiru Nabil yayi yama kasa magana sai wajen 2 nadare ya koma gida yan dashi baiyi bacce ba haka bai bar Abdallah yayi ba dan cawa yayi wllh duk yanda zasuyi sune momasa matar sa ranan gsky anyi kame wanda a suban fari Nabil bai hakura ba saida yaje sujin din yaga matan da aka kama abin tausayin sai kuka suke atake yamemi alfarman asakesu umarni Abdallah yabada sai gashi har tsofin kamu sun samu fita basu bar sujin din ba sai wajen karfe 10 nasafe Nabil sai dayaga angama kashe mutane kakaf yayiwa Abdallah gdy kowa yayi nashi gu
Fandau bakara min tafiya tayi ba kafin tasamu ta isa haramin tana shiga ko alwala batayi ba ta fadi awajen tana kai kukanta wajen ALLAH saida tayi tagajin ta tashi tayi alwala tayi sallahn laasar dan tana hanya akayi dan bakaramin tafiya bane tsakanin k'aba da gidan Nabil dan haka acikin k'aban ta kwana tana kai kukanta wajen ALLAH sai da gari yawaye wata da itama dagani bauta tazo takalli Fandau tace " zanso naji meye damuwan ki haka kina yarinyar ki kina kuka kina magana kedaya kuma nasan da Barbarci kike magana dukda baji nake ba ni yar Nigeria ce shiyasa nagane yaranda kike sai da nakura mikin ido da mukaje alwala naka ashe harda zanen kanuri a fuskan ki amma kananane medamuwanki?
Fandau cikin hausan ta irin na barnawa
Tace "gidan mudani sa kuma najefar kudin motana."
Matar tace "ayya agarin gudu ko wllh jiya kame ayi sosai nema shine nakasa feta."
Shiru Fandau tayin matar tace "inane anguwan nakune?
Fandau tace "bansan sunan saba."
Yanzu idan nabaki kudin mota natare miki zaki iya gane anguwan akaiki?
Dasauri tace"eh tare suka fita da matar ta tare mata texi tanatuna masa har sukaje kusa da layin yayin parking daidai layin da larabci yace "tafita ba ashiga da text anguwana nan dakyar Fandau ta dan hada kalaman sa kasancewar malam yasa anakoya musu larabci kuma haduwar su dasu Hadim yasa ta koyin larabci dan dashi suke magana yawanci sauka tayi take takawa Ahankali tana bin anguwan da kallo da gani irin anguwanin manyannan ne har ta karasa gidan bataga mutum daya ba kodan safiya ne gidajen anguwan duk irin dayane ban abin da yasa tagane na Nabil saboda tambarin ball dayake jikin gidan har ta karasa gidan tana tura kofan a bude dan Nabil bai saya korufewa ba
Bedroom ta wuce ko wankan da take sonyi batayi ba dan idonta fal bacci
Tsabar fargaba ko gajiyan bayaji ahaka ya kara so gidan kansa yana juyawa amma mamakin sa yana shiga bedroom yaganta kwance tana zugar bacci tunanin idon sa gizo yake masa da saurin yakarasa indan take Ahankali ya tabata saida yatabata yajita ahannun sa tukun ya gaskanta ba gizo bane Fatima yafurta cikin wata iriyar marya dayake batayin nisa abaccin ba sai ta bude idonta idon cikin nasa take masa murmushi kamar bawani abinda yafaru
"ina kikaje?
"najen dakin k'abane. "
Ajiyan zuciya yasauke tare da matse hannun ta yace"karki kara irin wanan fitan kinta tamin hankali tunjiya nazata kin gudune."
Murmushi tayin tace" nagugu sai kace Fatiman mahaukata duk wanan abinda kuka min kuci bulus,
Bakudurin gudu a raina najene nakai kukana wajen wanda rayuwa ta yake hannun sa dan haka kaga gudu banawa nane dan na ALLAH shine Gaskiya kuma mafi alkairi haba nagudu aiko ku kuka koreni yanzu bana fada dan kamar yanda kuka cika burin ku akaina nima kina jiran *DAMATA* incika nawa burin inaganin yakusa zuwa kuma ai nabar *DAMATA*."
"meye burinki akanmu?
Murmushi tayi tace "ai meyin baya fadi."
Kallon ta yayi wani lokacin ganin takun ta yake kamar babba
*Meyi baya fadi*
Mezata mana kenan
"kina nufin zaki iya cutar damu kenan?
"kai Yaya yakake neman yimin wayo ne na fada maka abin da banyin niya ba kuma sirina wannan ma ai tambayan kurene wllh."
"Saboda ke munafuka ce bazaki fadamana ba mukuma da mukeda zuciya daya komai sai mun fada miki."
Zame hannun ta tayin ta mekin sai da tayin taku kamar 4 tace tabbas da kaida matar ka kunada dabara idan anyin duba ga yanda kukaci nasaran aurena har kuka samu yanda kuke so kunyin damara amma bakuda wayo bakwa aiki da basira bayanzu naso nagaya muku ba kuda wayo ba sai sanda rashin wayon ku ya baiyana kansa san nafada muku kuskuren ku,
amma yanzu takama kasani ne yasa zangaya ma tunda har kake tunanin nima kamar zan iya guduwa a mata kinda nasan bani dawani hujja da zanja daku kamin wayuwar fashin ta sai kace ku
Rashin wayon ku tunranan da nashiga gidan kuda kuka zauna kuka dinga baiyana min manufan ku akai na nagane da kunason kuci riban aikin ku yatafi daidai cikin nasara da,
bazaku fadi manufar kuba barina zakuyi nayar da daku na haifa muku yaran ba tare da kunnuna min nufinku ba wllh da nasan zuwa yanzu kunci nasa ra akaina kuskuren gayamin nikuma na dage da addua gashi na haihu har ukku amma kunkasa komai saboda ni nariga nasani kuma ina gayawa ALLAH baza kuta ba cinnasa akai naba na bayama ba tabbacecciya bace,
Saboda nariga nasani kuyin Gaskiya kunyi rashen basira
Dan haka ne bazan gaya muku ba gudun kar dukkan mu murasa nasara dan idan ni nafada bansan kuma ta nadin da zakumin ba saboda sai kasan cita zaka nemi maganin sa
Shiyasa nace maka meyin baya fadi."
Tajuyo tana masa murmushi
Tace"dafatan kalamai na bai girgiza mijin Hadim ba?
Shima mekewa yayi ya dafa kafatan ta yace"sosai karki damu bai girgiza ne ba dan nasan ke dinnan bakida abin da kika isa kimana amma Gaskiya ne batun ki na cewa munyin gangancin gaya miki amma kema kinyi rashin basiran nunda kinnuna kina da wayo a inda akafiki karfi ba kya tsoron mu sakewani shiri akanki?
Shafo fuskan sa tayin tace" Ayyya ai kunriga kunsaki wannan DAMAR bakaji ba nace tunran da nazo kuka saketa kabari kuga *DAMATA* bari nadanyin wanka ko." ta sakeshin tayin hanyan toilet
Zama yayi yana juya kalaman ta daya ga zai bawa kansa wahala akan yarinya karama wanda ba abin data isa tamusu kawai sai yazoro wayoyin sa yakunna dan lokacin da kansa yadan zafi hadim tanata kiran sa shine yakashe wayan saida yafara kiran Abdallah yagaya masa Fatima tazo gida
ba ajima ba tafito a bathroom din da rigan waka iya guduwa
Kanta nade da towel kusa dashi tazo tana murmushi tace "bazakayin wankan mane ina tajiran shigowan naji shiru har nagama."
Wani harara ya kalla mata yace kinsaki wanan DAMAR taki na wanka da *Shiddams* yanzu yafikar finkin marar rike sirri ."
Murmushi tayi tace" amma ai haryanzu sunan matar *Shiddams* nake amsawa ko mukamin kawai aka rage min ko to nagode hakan ma,
ai anayi dakai yafi ba ashi dakai kana sarkin amai dakai mai anguwa kum........
"keeee waine abokin wasankine kike yagamin mgn."
"aukayi hakuri ashe fa miji fa abokin wasa bane."
Har yabude bakin zaiyin magana wayansa ya fara ringing hadim ce dama yakira bata dauka ba
Ajiyan zuciya tasauke
"haba my star meyake faruwa ne da kai nakira waya yana ringing amma ka kashe wllh hankali na bai kwanta ba da tafiyan ka da yariyar nan zuciya ta tamin wani irin tsake tsake wai daki daya kuke kwanne?
"Nabil yace "haba yake zuciya tsarkakakkiya mecike da yada da Nabil yaza kabani kunyar wajen jefa kwakwalwar mana garciya a cikin mata ba abociyar kyu me biyayya da iyarike tsirin aure awani halin salon ka saka bacin rai a kyakyawan fukanta kadauke min murmushi ta meyayewa Nabil damuwa mes....
Katseshi tayi dacewa "Dan Allah ni bawannan ba ina amsata." yace"amsar ki kisa aranki kece daya bawata da ta isa ta wuce gabanki Halimatus Sadiya matar kwai. "
"kana tufin dakin ta daban da naka ko yace "sosai ni kisa min video call zan gaisa da su my twins haka suka fara shirmen video call din da suka saba Fandau tana jinsu idan kaganta zaka ratse abin baya da munta amma nan jitake kamar zuciyar ta zai fashe dan kishi dan zantukan nasu har da batsa aciki bama inda suka bata haushi sai idan yake cewa" *ai my one kehar yanzu sabowa ce kuma haka kike daidai da kofa ta danba d'a ne yafito ba a kofan ba balle ya karamin k'ofa* taji ciwon wanan kenan ita yanzu fankoce
Da dare yayi haka ba kunya Nabil yariba ci jikinta
*washe garin haka suka daga garin madina*
Sunsha ziyara kafin su koma dan wata guda tukun suka koma
*Landon*
*Bayan wata ukku*
Awanan kara shakuwa yayin yawa tsakanin su wanda har baya barin ta a iya part taba yanzu Fandau ba inda bata sani ba agidan
Hadim dakyar tabari Fujjirat tayin sati daya a gidan Mama ta karbo abinta
Tasha saranan zuwa tunda sukayi wata 4 amma Nabil sai yace bayan zuba Hadim ta tada hankalin burin ta kawai ta dawo ta sallami yariyar nan dan idan tacewa Nabil ya sallameta sai yace da shawara sai tazo yaude sai gata zuwan bazata
Texi yasauke ta ita da yaran ta anci sa a bata tadda Nabil a gida ba da tayin mugun gani yanda suka jone da Fandau yanzu yafita sayo mata magani dan bata da lfy komai tace sai ta amarar ita tasan ciki neda ita wanda tasan Nabil bai sani ba dan tunzuwan su a Saudia so dayan tayi period wata 2 kenan
Hadim ta tana jan hanun Fujjirat takira wata a ma aikatan gidan tace ta daumata sun Maaruf suka shiga
Bayan Nabil yazo dukda bai jidadin yanda zai rabuda kwana da Fandau ba amma yaji dadin ganin yaransa dan a babban parlour ya same su amma yanayin yana ganin saman Fandau
Dan sarai yagane cikene da ita yakin nuwa matane saboda gani yake kamar zata damu dan yanda yaji tana addua ita kar ALLAH yasa sake bata ciki sabo da haka yaki nuna mata yasani gani yake idan tasani zata iya zubarwa duk da ba wani hanyan fitane da itaba amma yanzu
Babban da muwar sa yanda zaiyin ya tari Hadim da zancen cikin ne
Suna kwance fayan komai yalafa yace "Halima dasaurin ta kalle shi dan idan nabil yakira sunanta to awai wani mushim min magana juyowa tayi tana kallon sa yasake kiran ta
"naam. "
"Shawaran da nace mikin idan kinzo zamuyi
Shawarane gameda neman alfarma kamar yada aurena da yarinyar nan alfarma namiki dan sonda nake miki shine nima ayanzu nake neman alfarman awajen ki ina fatan zaki iyayimin?
"My star kome kake so zammaka banda zama da kishiya kamar yanda kasane tunfar ko."
"Ba zama da kishiya bane wllh tunsan da aka haifi su Bilal naga su biyu ne nafara tausayin Fujjirat dan ita shikenan ita daya jal macce batada wani abokiyar shawara yakamata ace tanada yar uwa itama
Koba haka bama inada wani hujjata guda biyun Wanda nake son ace su biyu ne
Na farko idan akace ita daya ce macce zamu nuna mata sowanda zai iya sangar tata ko bata sangar ceba idan yan uwan ta sukaga munfi sonta zasu sawani abu aransu na munfi sonta,
Saina biyu abinda bama tafa yanzu idan akace Fujjirat ta mutu shikenan ni bani da yamacce,
Dalilin yin wanan tunanin ne yakaini ga aikata wani aikin da idan kikayimin kurman Fashinta za ki iyace wa ban miki adalce ba."
"Wane aiki ka aikata?
Kagayamin."
Yasauke numfashi "Nasake bawa yariyar na ciki dan ta haifa mana macce
"What! Ai dakyar da yaudara irin nashin yasa Hadim tadan nusu
"haba Shid yanzu kanu nufin zamu sake zama ta ita har sawon watanni 8 tana da cikin wata 2 yanzu mezamu cewa yangida kumama ni wllh wani irin kishinta ne yanzu yake damuna bana jin zain iya zama da ita tsawan watanni 8
"haba my One kikayin zaman shikara dawani abu mada ita balle watani idan maganan kishine ni nayarda bazan kara yarda taga idona ba kotazo haifuwa bazan shiga ba ko sunan tama nayar da karki kara tunomin na dan ka komai a hannun ki amma yanzu inajin bata da lfy kikai mata magani,
Maganan mutane na irga watannin haifuwa kuma muyin shirun idan kamar watanni 4 yayi kawai sai kifara sa summan ki kamar da idan akayin haifuwan naga uban daya isa yace bana mubane."
da kalami dakomai Hadim tayar da
*Washe garin*
Hadim dasafe kafin yan sannu dazuwa suzo mata tafara shiga path din Fandau ita da Fujjirat
tana shiga da taga yanda Fandau tako ma saida tajiwani faduwan gaba ya akayin yariyar nan tayin wanan kyan haka ai a photo ma ashe fata bata mata wanin kallon nusuwa ba
Tomeya yakai Nabil siya mata suturu masu tsada ne
Tabe baki tayi
Afili tace "sannu agogo sarkin aiki kinsamu daman wani kara haifuwan ko Gaskiya kin biyamu kodan muma idan kikaje gida zakiga munbiya jatumi da jatuma,
Ga magungunan ki."
Har tajuya Fandau tace "Aunty ashe kun dawo yahanya?
Hadim juyowa tayi ta kalle ta ta doka tsaki tayin gama dan ita yanzu aduniya ta tsani Fandau
Itako Fandau saiyanzu ta gane dalilin rashin zuwan Nabil ashe dama sune suka zo shine ya lallabani da nazauna zaije ya suyomin magani
Shikenan yanzu zande na ganin sa agai akai wani kuka tasa
Nabil yayi duk wani hanyan da zaiyi yasamu shiga wajen ta har tsawon kwana ki 3 dayajin yafi shekaru 3 rashin tafiya ko bakin ya bude zai kira Hadim saide yace *MATA* yanda yake kiran Fandau ita ko Hadim
Tazata da ita yake saida akayi 3 yaga bazai iya dauka ba yayin dabaran bawa Hadim maganin bacci cikin wani just dinta daka ida ne saita sha daddare dan yara sa yanda zaiyi awanan karon duk wayon sa sai yarasa dan Hadim tayin mugun sa ido bayan sun kwanta ya lallaba yadauki su Maaruf dan yasan sune zasuyi kuka sutashi Hadim amma Fujjirat bata tashin yana fita ya janza security yayi bangare Fandau
Bacci take yasameta wani ajiyan zuciya yadauke ya kwan tarda yaran gefen yarebe ya kwata dan baya son ya tasheta
Cikin bacci takejin hancinta yana shakomata kamshin turaten wanda ta kwanta da tunanin sa idon ta rufe take laluman sada da hannu ai tanajin sa tayin saurin bude idon ta murmushi same tsada ya mata zaune ta tashin tana binsa da kallo can ta tabe baki ta juya masa baya yana ganin haka yasan fushi take dashi dan haka rungumo ta yayi
"haba Mata dakin san yanda kika azabtar da zuciya ta da gangan jikina da bakiyi saurin juya min baya ba."
"tace "nide abinda nasani dayane kasamu wada d'a bai fito ta hanyan da kayin ba yananan daidai shine yasa kamanta wanda yara 3 suka fito."
Tono musa dawanan yasashin murmushi yana son ganin kishin sa awajen ta sosai
Har zatayin magana yahade bakin su dan amugun matse yake
Itama tuntana nokewa har ta fara ramawa a wanan daren Nabil haukane kawai baiyi ba sai asuba yayi wanka yayi sallah
Yaje zai tafi amma tana baccin ta bayason ya tasheta ahankali yasa hannun zai daukin yaran ta kama hannun tace "yanzu kuma sai yaushe nufasawa yayin yace "banki na kasance dake ba har abada ina cikin wani mawu yacen hali wanda bana raba dayan biyu sakaiyar kine jinake kamar incire raina."
"kafara sonane? Tajefo masa wanan tambayan
"bansani ba nide nasan kin gimama agareni,
"Mekike kike so arayuwa zan baki
Kinga wanan gidan da muka zauna a Riyadh da Makka gidanan ne nacikin Makkah sarkin saudia ne yabani awani fira da akayin dani a CNN aka tambaye ni wane gari nafiso a Duniya nace Makkah shine yamin kyutar sa kinaso nabaki shi tunda naga kina son garin?
Murmushi tayi tace"tabbas ina son abu awajen ka mai sauki amma ba asamun sa akasuwa kuma bana tsiya bane?
Yace "fadi."
Tace " kasoni soyayyar ka ita nake so. "
Ajiyar zuciya yasauke
Yace"kefa kina sona?
"aini batun so awajena ka dade da samunshi.."
Wani dadi yajin da baisan dalili ba yayi kissing nata yace"kije kiyi alwala."
Tana shigewa toilet yana daukan yaran da jakan da yazuba abincin sucikin yayi waje
*Kwana 5*
Jere yana haka sai ana 5 Hadim ta tashin da asuba bata gansu ba amma kafintayi wani yunkuri sai gashi yashigo dayaran tace"ina kuka jene?
Yace"haba ai kwana biyun nan kin baromin aiki wai wane irin bacci kikeyi haka yara suyin ta kuka kinajin su dama haka kukeyi a gidan ma."
yasuna fuska tayin tace "wllh kwan nanan ne bansan meyasa idan na kwanta banajin komai ba."
"Haba saikace me cutar bacci tunmunayi anan dasu har saida nafita falon dasu."
*Bayan wata 2*
Cikin Fandau yanada wata 4 Hadim takamu dawani masanancin rashin lfy farkon abinda tafi tsana ma arayuwan ta saduwa shiko bai damu ba dan yana da wajen zuwa sai turaren Nabil kaishi kansa Nabil dinma ko baisa turare ba batason yazo kusa da ita gata muguwar raguwace dama gaba daya tasaki jikinta Nabil abin ya cabe masa ga yara yasa dan hadim bata kulasu ta kanta take dukda baya son harka dayan aki dole yakira yabasu yaran shikuma yafara jigila tsakanin hadim da Fandau
Hadim da Nabil zaune gaban doctor Muktar tana fara fabayani ma yagane yafara dariya yace"kai wadannan mutane sannun ku kunda ge sai kun taddamu ko to kuna sauke wanan kun taddamu nanda shekaru 2 harkun zar tamu."
duk basu gane ba
Hadim tace Abban habibi neyake damuna?
Doc yace "sai nafada ai kobaki taba jin labarin masu cikiba zaki gane kina dashi daga Nabil har hadim mekewa tsaye sukayin "ciki!?
Suka hada baki
Dariya doctor yayi yace" meye abin damuwa naga wannan karon kunyin kokarin ja ma har yara sunkai watanne 6 naga awacan acikin watan haifuwan kukayin abin ku."
"tace Gaskiya nide banyar da ba sai an aunani."
Murmushi doctor yayi yace "kuyi planning ne bai yuwuba?
Nabil kasa bashin amsa ayin dan idan ana cewa Daurewa kai toshi yau a tukunya yakejin kansa
Doctor yaki ra Nurse ya numa Hadim yace taje amata awun fitsari
Dukda Result yanuna awai ciki amma Hadim sai cewa tayi ita bata yarda ba sai amma mata scanning
Doctor zaro ido yayi yace "yau kuma me dokan bacci kode kunfara gajiya da yaran ne kun manta jaririn cikin idan akayi scanning za a iya juyen masa ido kuna yiwa Allah shishigi zaku fara."
Hadim tace"doc kawai kamin kafin ya bata amma har Hadim tayi wajen godon da doc yake scanning
shiko Nabil jiyake ina ma mafarkin yake yafarka Hadim daciki yazaiyi da cikin Fandau
Yana cikin haka yaji Hadim tafada masa wllh Nabil da Gaskiya inada cikin wata 2 wai wayooo ALLAH nagode maka ashe da rabon zaga....
Dasuri Nabil yace "toya isa karki sa kanki ciwo yayi hakane dan yaga ta fara sakin layi
Mekewa yayi yakama hannun ta suka fita doctor yana musu dariya yana tsokanan su sarakan aiki
Nabil yace "yanzu to yakike son ayin?
"Kaime kagani ai muzubar da nata mu sallelameta kawai."
"yace bazai yuwu azubar da cikin wata 4 harda kwanaki badan yariga yazama mutum sai de azubar da naki wanda yake gudan jini naki za azubar
"What!
*Tofa masoyan Hadim badan nariga naba da wanan Page dinga ga Garkuwa ba dasai nace nabaku DAMAR kuce*
```Basoya ina sake tuna tar daku banida lokacin typing kullum abari kwana 2```
*B JATTKO*
[2/4, 9:46 AM] +234 810 507 7087: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
Kainuwa writers
Aunty Fauzah
Maryam Ahamed
Jamila Samaila
AISHA Sada
Sa adatu Alkali
Aysha Hamza
Sameena Aliyu
Muneera
Mum Hanan
Mmn Yusura
Farida Talba
Jidda Saudia
Jidda cool
Mmn twins
ummy Ontop
Miss Marriyaam
Aisha s bayaro
Nafeesat
Halima M K
Fauxia M B
Maryam mn Imrane
Firdausi M Auwal
Zainab Aminu
Hajjajo
Maryam muhphar
Beebaloh
Maryam shitu
Aysha Ehman
Mom Ayman
mmn Shaheed
Amira Aliyu
Farida Sarki
Khdijah Kt
Ummia Fauzah
Da dud kan wannan basu sunan suma anatare
(Editing mzz daddy)
*37*
*H*aba mekakeson cemin ne? mu zubar da cikin da muka shekara 7 muna nema mun shiga garari dayawa akansa harmuka nemi wanda zamuyi *manage* dasu sai yanzu da muka samu na gaskiya amma kace mu zubar kaji yanda naji da akace inada cikin ne wanda ban taba tsammani ba dan da banga period dinna bama ko aka ban kawo wani cikin basai da akayi test."
"to yanzu yakike son ayi?
Tace" azubar da na wancen mu sallame ta."
"to bakijin daidai ba impossible daza kice wani manage, su Fuj zaki kira da manage,
Idan kina tunanin za akaramin wani haifuwan da zanyin farin ciki dashi kamar su kin yaudarin kanki."
A firjice Hadim ta sake tashi "tace Shid kana nufin bakason wanan cikin?
Girgiza kai yayi yace "yazan ce banaso saide dukka daya ne awajena tunda suma yarana ne ke idan kin nuna banbanci ba lefi bane dan banaki bane da naki ne da baki kirasu da manage ba."
Shiru Hadim tayin tana tunanin idan bata nuna so ma yaran nan ba zai zamo mata problem a wajen Nabil, ko agun mutane dole ta danne tanuna musu so duk dama yanzu ma tana son su amma tafi son natan. Ajiyan zuciya tayin ta zauna
tace "haba Nabil kalman da kafada na azubar da cikin ne baimin dadi ba amma nima inason yaran ai ko ban haife suba ina son su kuma suma suna sona ban haife suba amma sunsha nonona wanda zaiyi ta gudana ajikin su har karshen rayuwan su ina son su, amma wanan cikin nata yazama dole azubar a sallame ta."
Yace "bazan iya zubar waba."
Ido hadim ta zuba masa ta san halin Nabil baya taba cewa no yace yes, bazai yiba tunda yaki.
"To yanzu me mafita nima baza azubar da nawaba."
Yace"na sani Halima idan na nace azubar ban miki adalci ba, amma wllh bazan iya yarda a zubar da na Fatima ba."
"Aishine nace maka me mafita?
"yace kibari mudawo daga tafiyan nan kafin nan nasan zamu sanu mafita. "
Numfasawa tayi tace
"Tomorrow ne ko?
Yace" yes
Gyada kai Hadim tayi dan ta riga ta aiyana kudurin ta aran ta wanda kafin yadawo two weeks tagama abinta dan shi taga bazai iya ba kuma ta san ba komai bane illa tsabar tausayi irin nasa dan haka batasa wani Nabil zai sowani Fandau aransa ba tasan de yana da tausayi.
"haba Fatima sati 2 kawai zanyi nema inajin yanda zanyi missing naki datun da muka hadu bamu taba rabuwa na sati ba sai awanan karon dan haka kikula da cikin ki da kanki kuma ai ga waya zamu dinga fira idan na samu lokaci kinji my Fajjjiiii ta.'' Share hawayen ta tayi tace" ALLAH yakai ka lfy yadawo da kai lafiya cikin nasara da ribar tafiya yakara maka daukaka da karfin mulkin sa."
bai san sanda yasake rungumo taba yana cewa "Ameen nagode my Mata."
Yakalli agogon dayake daure ahannu sa ya mike dasauri yana rike da hannun ta har falon karshe
Har yabude bakin sa zayin magana waya yafara ringing yana daga mata hannu ya fice ita kuma ta juya cikin tana juya kalaman sa kobai ce yana sonta ba amma ai ya gaya mata kalamai masu dadi wani kalma da yake yawan gaya mata ne ya fadomata *so abaki ba sobane son gaskiya a aikace ake ganeshi* murmushi tayi ta fada gado.
Hadim kam duk ta zube sabo da bakaramin azaba cikin yake bata ba da yace zai tafi ko kanta bata daga ba balle rakiya ya dauki Ma'aruf da Bilal yakama hannun Fujjirat suka fito driver yaja suka tafi har club dinsu haka akayin ta rubibin daukan yaran nan ana cilli dasu bare Fuj har oga ita ya d'auka, aida zasu tafi yameka wa Security's dinshi su dakyar Fuj tayar da sai kira take "my ci" wai zata ce my Star yanda Hadim take kiran sa yana gani aka dannata a mota yajuya kansa bayajin akwai wani abinda yakeso fiye da son yarinyar nan yanzu idan yatafi yabar ta haka zatayin ta bulayin awajen yan aiki bawani kula Hadim yanzu take dasuba dan ta kanta take, tuno da kukan ta har cikin dodon kunnen sa yasa yayin saurin zaro wayan sa yakira su yace sudawo masa da Fujjirat haka yatafi da ita abinsa abokan sa suna masa dariya na cewa sun samu karin yar autan club
Nabil yace" ba kuyi karya ba, yanda idan kunci wasa ake dauka kofi abaku, ita ma an bata" dariya suka sakeyi.
Sun tafi da kwana 2 tukun ya kira Fandan da safe, tana dauka yace"Mata kinga ban kiraki bako wllh ban samu nusuwa ba gashi da Fujjirat nazo kan kara akeyi sosai akasan sanyin ya zuba mata zazzabi amma yanzu da sauki,
Yakike ya MAMA Aisa kina kulamin da ita ko?
Murmushi tayi tace" Mama kuma?
"Eh mana bakisan da me sunan ta kike tare ba."
"ALLAH da naji dadi amma yajikin Fuj din? dama da ita katafi?
"dasauki eh muna tare."
"Kuma idan zaka shiga wasa ya kakeyi da ita?
"akwai abokai nada sukazo ta matan su awajen su nake barinta."
"To wane kasane har ake yayyafin kan kara haka?
"yace Rasha ne."
Sunyi fira sosai kafin yace" bari nakira Aunty ki zumudin jin muryar ki ya hana nafara kiranta."
Kafin tayi magana harya kashe wayan.
Ba ajima ba Hadim da wata suka shigo matar farace Hadim tanuna ta tace "gatanan matar tabi Fandau da kallo ita cikin gurbattacen hausanta tace"sannu ko za a miki allura ne".
Dasauri Fandau ta mike tana karanto Innalillahi afili cikin tsoro tace "wane irin allura?
Hadim tace "kinason sani kenan ai da kinbari an miki dan na taimakon kine kar kije gida ace kinje yawon karuwan ci shiya sa nasa amiki allura da zaisa ki manta komai akuma miki wada cikin zai zube dan wataran kar dan yace kinemo masa uban sa kinga kekuma bakya cikin haiyacin ki yazakiyi dashi ai gwara azubar."
Ido wajen Fandau take kallo su, ganin mata ta bude jaka tazaro allura da gudu Fandau tayi hanyan kitchen wuka ta dauko tace"wllh sai de ayita koni koku tana kuka tana zaginsu a haka aka kira wayan Hadim tana dubawa Nabil ne tayin saurin fita dan karyaji abinda ake tana fita doctor adegas ta karaso wajen Fandau tace ina hada ido dake naji tausayin ki meya kai ki beyewa mazan turawa daga kawo ki aiki suka baki ciki gashi yanzu kinsa uwar dakin ki tarasa yanda zatayi saide aminki allura."
Fandau tace" haka tace miki ni yar aiki ce?
Doctor tace "eh mana."
Fandau tace "bata gaya miki gaskiya ba."
Matar tace "daga yanayin kalaman ta tunfar ko nagane ba gaskiya bane dan Hadim kawata ce nasan halinta sarai gayamin gaskiya zan temaka miki."
Aguguje Fandau tabawa matar labarin ta.
Doctor tace "na gaskata ki kuma ciki tunna fari nagane cikin kawata ba na gaskiya bane amma kisani mijin ta yanada mugun kudi har ita kanta baza ki iya ja dasu ba temakon da zan miki dayane alluran batar da memory kine bazan miki ba amma na zubar da ciki yazama dole tunda zata gani idan bai zube ba dan tafiyanki sai gobe, inason kinuna na miki alluran kinuna kin manta komai idan kika je gida kikaga za'a iya dau miki mataki shikenan kinji kuma abin d...
Hadim ce tashigo "tana cewa tayar ko sai taji ciwo kafinnan
Doctor tace "ai har angama dayan saura na aborton din ai."
Hadim murmushi tayi tace"yanzu shikenan ta manta komai ko?
Doc tace" sosai."
Fandau tana gani matar ta dan na mata allura da zai zubar mata ciki takama ta ta zaunar ta ita abakin gagon tace "nan da anjima zakiga tafara zubarwa."
Hadim tace "nagode Hadim tana ganin wayan Fandau ta dauki wayan suka fita.
Suna fita Fandau ta fashe da wani irin kuka yanzu burina da kudiri na bazai cika ba kenan yanzu naje gida nace me, anya bazan kira matar nan nace tamin alluran nan ba kuwa? tana ciki haka taji cikin ta yayi wani irin murdawa juyi ta dingayi akan gadon tana ihu dan yafi nakuda ciwo tana jin abu yafara bin jikin ta har yasauko cinyar ta tasa hannun ta shafo tana ganin jinine tasake sakin wani kukan saide bawani jimawa taga jinin ya tsaya haka cikin ma ya dena ciwo.
sai yamma Hadim ta shigo, tasamu Fandau akwance jinin har yafara bushiwa anan Hadim ta sake tabbatar wa da lalle bata cikin hayyacen ta dan da tana cikin hayyacen ta zata tashi.
Tace" kinga anyi maganin ki yara sun zama nawa na har abada kije can uwar ki taci gaba da renon ki".
Dole ita ta gyara ta, Ita kuma Fandau sai juya ido take alamun bata san ma me akeba, da Hadim ta doka mata tsawa tace "kina jina kitashi." Bata ko motsaba tana kallon Hadim a shagwabe kamar yarinya janta Hadim tayi tafiyan ma dakyar takeyi haka ta kaita bathroom ta kitsata suka fito tana rike da hannun ta ta zaunar da ita akan kujera ta janza zanin gadon
Har zata fita ta tuno da ai yaka mata ace ta bata abinci waya tayi wa ma aikatan gidan suka kawo abinci ba ajimaba taje ta karbo tazo ta ajiye abincin ko kallon abincin batayi ba, irin bata sani ba saida Hadim ta zauna ta samata abaki nan ma kin taunawa tayi saida Hadim tasa abakin ta tafara taunawa sannan itama ta fara ahaka ta gama bata.
ALLAH sarki Hadim duk abin da takeyi cikin karfin hali takeyi dan tana jin jikinta sosai.
Washe garin Hadim da dama tagama duk wani ciku cikun tafiyan Fandau haka ta dauke ta da kanta dan bata son driver yasani wani tasamu a maikatan airport tace ya hadata dawani fasinja zata bashi amana haka akayin kuwa aka hadata dawani yaro bawani babba bane tace "bawan ALLAH yasunan ka yace" musa." tace" idan badamuwa zan baka amana." yace"Allah yabani ikon karba da kuma rikewa" tanuna Fandau tace "kaga wancen yarinya bata da lfy kuma ni nasame ta tunda guntun lafiyan ta tace min ita yar maiduguri ce amma yanzu idan an tambaye ta ma bata bada amsa, nayi mana shirin tafiya tare maigida na yakamu darashin lfy shine nawa tafiyan bai yuwuba, nace sune mamin wanda zaije Nigeria musulmi shene
Aka hadani dakai, kai dan inane?
yace " ni dan kano ne karatune yakawo ni yanzu ma hutu zan tafi."
"Yawwa kanina inaso ka kai min ita maiduguri nauyin da zan daura maka kenan zan baka kudin jirgin da zai kai ka can dakuma wanda zaka dawo harma da kari."
Yaron yace"amma wllh badan kin riga kin hadani da ALLAH ba da bazan karbi wannan aikin ba tunda kema kince baki san gidan su ba to yanzu ina zan kaita?
Hadim tace " wanan badamuwa bane ka kaita B R TV ko N T A maiduguri kace katsince tane amma kace a garin ka tsinceta." Dayake yarone bai wani san haka zai zame masa illah ba yayi saurin karba , Hadim ta bashi kudi meyawa tayi saurin barin airport din.
Yaron bai wani kai saurayi bama shiya kama hannun Fandau har cikin jirgin
Itako Fandau tana shiga tana zama tafara kuka, ba wajen zaman su daya bane da wanda aka hadasu tunda ta zauna kuka take yanzu haka zan koma gida nazo a siya zan koma awulakan ce to ina shi Nabil din kikasani ko bakin su daya da matarsa yasan metayi koma dama bawani tafiya dayayi tunda ta zauna wata mata yar gayu take binta da kallo itako Fandau ba alamun zatayin shiru, matar tasowa tayi tazo wajen ta, kanwata meyake damun ki haka tunda aka fara tafiyan nan sai kuka kike ko da akazo tambayan mezaki ce bakice komai ba kuma naga da yayanki ma kuka shigo ko kanin kine ."
Fandau batasan dalili ba kawai sai jitayi tace"ba yaya na bane banma sanshi ba kawai gani nayi yakama hannun mun shigo ."
"to meya saki kukan nan meke damunki ki gayamin?
Tace" gaya miki ba wani amfani dan idan kikaji tarihin rayuwa ta bazaki yarda ba, a bune da banta bajin sa aduniya ba."
"Kigaya min ko dawani taimakon da zanmiki", saida Fandau taci kukanta ta more tukun ta kwashi komai na rayuwan ta tagayawa matar, a firjice matar take jinta itako Fandau tunda tafara bata tsaya ba sai da taje karshin labarin ta.
Itama matar kuka take sosai, ko magana kasayi tayi tashi tayi tajen wajen ta, ganin kukan Habiba yayi yawa doctor Muktar yace" waike meya faru meke damun yariyar naga kin dade awajen ta Habiba ta kwasa shi komai ta fadawa doctor shikan sa abin ya firgita shi haka Habiba ta koma wajen Fandau ta yita lallashin ta har tadan saki jikin ta.
Hadim fal murna takoma gida. Dan ita abinda yake bata mamaki ba Nabil ba hatta yan gidan su da kawayen ta ba suwani nuna mata dokin cikin nan ba, ummin Nabil har yanzu bata kirata ba haka Inna ma mamar ta cema takira ta hatta kanwar ta Ashuwa bata kirata ba.
Ga babbar aminiyar ta ma Habiba data kirata cewa tayi baza ta samu daman zuwaba dan tana cikin shirin tafiya gida.
Kowa bayawani dokin cikin nan.
Jirgi su yana sauka atare suka fito da Fandau sun riga saurayin fitowa koya tsaya neman Fandau ne wayasan masa itade dama tun kafin susauka Habiba tace mata gidan mu zaki bimu dan mutantan ce gaskiya acikin maganan ki, sude har driver dinsu yaja basu ga idon Musa ba.
Sun sauka ne a ABUJA dan haka gidan doc na nan ABUJA suka yada zango suna shiga babban parlour gidan idon Fandau yasoma cin karo da tabkeken photon Nabil da yake jikin bango yana sanye da kayan ball yarike ball din ahannu sa turus ta tsaya tana nunu photon bakin ta yana rawa tafara magana "wllh gashinan shine shine shine".
"shine wa suka hada baki Muktar da Habiba."
"Shine wanda nake gaya muku sunan sa Muhammad ana kiransa Nabil ko Shiddams wllh shine."
Sai tasake yi musu bayani sosai suka yarda, abin yayi mugun bawa Habiba mamaki dan bata zaci kawar ta da wanan halin ba
"Abban Nofal me mafita."
"Mafita daya kawai mukaita gaban iyayen ta dan nasan bazasu iya jada suba, amma nima sheda ne alokacin cikin farko a toilet din office dina nace ta shiga tayi fitsari, saide mamaki na dana shiga sai naci karo da wani kwalba shima dana sa aka auna sai yanuna iran fisarin Hadim ne kinga yanuna da abinta tazo ko kuma ba abinda banyi dasu ba suzo awu suka ki, ga haifuwan gida suke dama abin yana bani mamaki amma awanan cikin sai suka yarda aka auna kuma bugu da kari ma ita Hadim awajen haka tace ashe itama darabon zata ga......
bai bari ta karasa ba."
Amma wanan bai isa sheda ba dan haka hakuri shiya dace dake mude zamu danka ki ga iyayen ki danni maiduguri ba bakona bane kusan ma garin mune anan aka haife ni kuma garin mama ta.
Inane anguwan ku?
Fandau tace " gargar doctor yace"ok anguwan Zannah Modu kenan Babana."
Da sauri Fandau ta kalle shi tace " nima shine Babana ai."
Da suari doc da Habiba suka kalle ta "Baban ki?
Habiba tace "haba sai yanzu na tuno inda nasan ta wllh itace wanan yariyar da nake gaya maka agidan Malam me girman kai kazama dinnan wllh tun agirgi nake mata kallo kamar na taba ganin me kaman ta Wllh itace."
Fandau daga idon tayi sosai ta zuba musu ido tabbas shine dan gidan Malam Dauda abokin Baban ta wanda idan yaje yan gidan su aketa turoruwan shiga bangaren bak'i gaishe shi shine take kiran matar sa me girman kai ashe ita ma kallon me girman kan suke mata.
Muktar yace "ke yar gidan Wacece acikin matan gidan." "Aisa
Rai abace doc yasake kallon ta yace "amma ba kanki kadai ba hatta Malam baki masa adalci ba shi me fada aji agari kuma duk abinda yasameki kije alhakin Baba Aisa ne dan ubanki kinsan Malam Dauda?
Tsawan yadaka mata yasa ta ja da baya tana gyada kai alaman eh
"kinsan ke me sunan wacece acikin matan sa?
tace " Inna Falta?
Yace"to ni Inna Falta ita ta haife ni, yanzu in ban da lalacewa irin na duniyar yanzu kamar ke da darajan ki da kimanki kibi na miji, gwara da suka miki haka kuma bawani gida da zan maidaki na kaiwa ubana wanan kayan bakin cikin, duk da Shiddams nada daman sani bazan kai ki ba sai kin koyi hankali da zaman duniya, wawuya sakarya ni ahannun na zaki dandani azaban da yawuce na gidan Shid ai."
"Haba dear kamata ahankali man da wanne zataji."
Doctor yace"Wanan yar iskan za'abi a sannu, ko ke bance kibita a sannu ba", yana gama fadan haka ya haura sama
Habiba tace "ishiru Mamana, dama Abban Nofol haka yake yanada zafi akan kannen sa, kiyi hakuri nasan kema kina da lefin yarda da namiji, shiddams abokin sane sosai nasan za'a shawo kan abin kafin akai ga manya, saide ina tsoron kishin Hadim nayi mamakin jin da kanta take kai miki Shddams na yarda lalle akan buri ba abinda bawa bazai yiba,
ga daki nan kushiga keda su Ummulkkairi ina zuwa."
itama ta haye saman
Nabil yayi yayi yarasa Fandau a waya yagaji ranan da gobe zasu dawo yakasa hakuri ya tambayi Hadim saicewa tayi tana nan nima ta kaina nake.
A ranan da Nabil ya sauka ita kuma Hadim har ranan akwance take jiki sai abinda ya karuma ciwo, sai dare Nabil ya lalla ba yayi bangaren Fandau ba inda bai duba ba bai ganta ba cikin faduwan gaba yafita
"Halima ina wannan yarinyar?
Cikin rashin damuwa Hadim tace "wace yarinya kuma?
"Fandau mana."
"au dana sunan ta kenan kai da karike sunan ma bakada aikin shine, to ma meya kaika part din nata ma, ya mukayi dakai."
"Halima amsa zaki ban tana ina?
Tana maiduguri, na kasa hakuri na turata dan idan na biyewa tausayi irin naka wankin hula zai iya kaimu dare na tura ta anan ta masa bayanin komai.
"Dan me zaki yanke hukunci bada sani naba."
Tace "dan baka da iko akai ne, ni na aurota kuma dan na sallame ta ban......
Ai Nabil yama manta dawani ciki ajikin ta wani irin shaka yamata wanda saida yaga alamun zata rasa numfashin ta yanda idannu ta suka fito.
Sakinta yayi ahankali yace" Halima dan ALLAH karki dauki al'amura na da wasa, wllh zuciya ta zata fashe da gaske kin zubar da cikin Fatima da gaske kinsa amma ta alluran idan ta ganni baza ta gane nima gayamin gsky kin illata min Fati na."
Hadim hannun ta awuyan ta tace "eh eh na aika ta."
"Hadim meyasa kika min haka inda kinsan halin da gangan jikina da zuciya ta suka shiga akan yarinyan nan da koda kudi aka hadaki bazaki min hakaba meyasa meyasa?
"Shid saboda nina samu na aura maka ita saboda wani bukata tamu kuma mun samu biyan mukatan zaman me zatayi mana a gida, yanzu wannan har yakai kayi yun kurin kasheni."
Nabil cikin wani irin karajin da ya firgita ba Hadim ba har su Fujjirat
Yace "ai yun kurin kashe ki kadan ne har uwar ki da kuman ki sai sunyi nadaman haifuwan ki idan baki ne momin mata ta cikin kwanaki ukku ba kuma da lafiya ta dan duk inda lfy yake sai kin nemo, zakuyi nadama."
"Nabil ne kake gayawa haka, uwata bata ci darajan ita Yaya ce awajen ta ka uwar taci darajan daukana da tayi tabaka aure bana."
"Aure fa kikace a tsakani na dake yanzu bawani aure naba ki kwanan 3 kine momin mata ta bawani aure a tsakanin mu balle naga darajan sa".
Hadim dafe kirjin ta tayin tana jawo numfashita amma ita yaga gare ta kasa fusgo numfashi tayi jikake yif ta zube kasa ba wani alamum numfashi.
*to dama de na gayamu ku Nabil bai iya bacin rai ba me nufin san nacewa ba maganan aure Hadim ta saku ne?*
*to masoya ina Hadim zata fara neman Fandau me zai faru*
*B JATTKO*
[2/4, 9:46 AM] +234 810 507 7087: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
Khadija salisu
Mmn Nabil
Muna tari
(Editing mzz daddy)
*38*
*Y*ana gani har takai kasa baiyi yunkurin tareta ba dan shima ta kansa yake, ji yake kamar yafadi yanda zuciyar sa take wani irin tafasa yanzu shikenan Fatima bazata gane niba acikin sabon kwakwalwar tata? ko zata soni kaman da? ranan da zan tafi ma fa sai da ta furtamin kalmar so.
Meyasa ni ban bata amsa mata ba?
Hadim kin cuceni, shi yanzu bama ta tonan asiri yake ba yagan ta kadai ne burin sa.
Hadim meyasa kikamin haka, mena miki?
Dakyar ya taka kafafun sa ya karasa inda fridge yaka ya dauko roban ruwa ya fincike murfin yana daga tsaye yasaki ruwan me uban sanyi akanta ai a firgice ta saki ajiyan zuciya
"ai baki isa ki mutu baki nemomin mata ta ba."
Hadim dafe kirjin ta tayi setting inda yake mata zafi.
"haba Shid kaji tausayi na mana kanason rasani ne idan wasa kakemin kadena, banason kana ambaton wanan yariyar da matar ka ko kanason kasheni ne? ni kake cewa karna mutu sai nemo maka matar kar cikin kwanaki ukku, idan ban sameta ba ba aure atsakanin mu, bani ba iyayena ma zasuyi danasanin haifuwata da'gaske ne? Wllh wannan sautin kunnena ya bani muryar tane ya fara tsarkewa .
Shikuma yanda yaran suke kukane yasa ya dauki su Ma'aruf ya kama hannun Fujjirat zai fita.
Hadim tace" Shid kar kafita kabar ni cikin wanan halin kaji tausayina".
Ko juyowa bai yiba
"Habibi kar kafita Habibi inacikin wani hali".
Saida taji k'aran buga kofa sanan ta,
kwantar da kanta da take jin yana mata wanin irin ciwo, ko makiyin ta yaga halin da take ciki zai ji tausayin ta.
Da kansa yakai yaran bangaren ma aikata yazo ya fada mota baima jira security dinshi ba yaja mota direct airport ya wuce office Oeid yana shiga Oeid ya mike yana cewa "welcome Shid" mika masa hannu Nabil yayi sannan suka zauna, ba yani ya masa nayana son a tabbatar masa da tafiyan Fandau, ya fadi sunan ta na jikin passport aiko atake aka bincika aka tabbatar masa da tafiyan ta yace aduba masa mu amullan ta acikin jirgin tunda gashi Security's ya mai daukan wajen, ya nuna inda Musa yakama hanun ta suka shiga cikin jirgin amma saime da aka kira security na cikin jirgin ya turo da audio recording na ranan sai cewa yayi yayi delete din su, hannu Nabil ya dunkule jikinsa sai rawa yake Oeid yace "aiko da Dr MD akayi tafiyan aranan amma bazai wani santa ba saide dauki numbern shi Musan da sauri suka yarda da wanan, bugu daya Musa ya dauka suna masa bayani yace"wllh da yazo sauka ba neman da baiyiwa yarinyar nan ba amma bai ganta ba saide tun acikin jirgi yaga wata taje wajen ta yaga suna fira alhalin shi Hadim tace masa bata magana kuma har matar yanema bai ganta ba".
Nabil dura masa ashar yayi yace "to ka nemota duk inda tayi inba hakaba zaka gane kuren ka".
Yaro ko dama dan maikudi ne, suko yaran masu kudi ko na kwarai suka kashe sunsan bawani abunda zai samesu dan haka cikin isa yace "nide amana akace an bani kuma saboda ALLAH aka hadani na karba dan bangan ta ba za ace wani idan ban nemota ba zan gane kurena, kai waye da zaka gayamin wanan kasanne waye kuwa?
Nabil da kalaman yaron ya sake bugansa ko magana bai tsaya ya masa ba ya kashe wayan atake ya kira office yan sanda na kano yadauki address din yaron ya tura musu yace sukamo shi harsai yazo.
A take suka amsa komawa yayi mota harzai tada yaga zuwan sa gida ba shida wani amfani dan idan yaci gaba da kallon Hadim zai iya hallaka ta kuma ma me zai zaunayi a garin bayan an tabbatar masa da FATIN sa tana can, amma yakira sani yace ya bincika yace ba wani labari gwara yaje daga gidan ayi komai agaban sa yafi, ya ciro wayan sa yacewa wani daga cikin yaran sa yace ya kawo masa su Fuj yana airport dan bayajin zai iya barwa Hadim yaran sa.
Shikuma ya fita yayi ciku cikun tafiya nan danan aka maida jirgin da zai je sudan akace sai yafar sauka a 9ja dole maiduguri yafara yada zango saboda ya ajiye yaran kafin yashiga neman Fandau.
Dr MD tunda ya shiga d'aki ya fara safa da marwa wanan wane irin zalunci ne abokin sa yayi? wato shine dalilin da yasa yayiwa Malam wanan hidima, shine yasa yafifi ta mama Aisa acikin matan Malam ko, har shigowan Habiba yana tunani tace "haba Abban Nofal wllh banji dadin yanda kayiwa yarinyar nan ba, yaci ace kamata yaki taji sauki tasha wahala."
"My Habtee naji tausayen ta kawai inason nuna mata kuren tane, tana mace tabi saurayi yanzu da wanda zai lalata rayuwanta ne fa?
"hakane tayi lefi amma me mafita?
Yace "A yanayin bayanan ta nagane Shid yakamu da sonta kuma nasan zai nemeta yanzu idan na dauke ta na kaita gidan Malam shid yana zuwa zai dauketa ya bada ita dan yanason Shid kuma bai kamata Shid yasake samun ta a araha ba inason sai yayi kuka yayi nadama sosai kafinnan zamu koma da ita London zansa ta makaran tawaye tasan al alamarin rayuwa,
Inason sai shida kansa yakai kansa gaban malam ya tunawakansa asiri ya wahala wajen nemanta kafin nan ta zama cikakkiyar mace wanda zata iya kwatarwa kanta yanci."
Tafa hannu Habiba tayi tace"yawwa my sweetheart wllh Hadim zata gane kuren ta dan sunban mamaki daga ita har shi."
Ummi da abokiyar zamanta Hjy bintu wanda suke kira da *Iya* sunyi mamakin ganin Nabil a rikice wanda ko gaisuwan wani irin yake amsawa.
Iya tace"Shid lafiya yau sai kukazo ina Haliman?" Grema yace "kaida yara ne kawai ina take?
Ajiyan zuciya yayi yace "yayesu tayi ni kuma kawai na daukosu su zauna ahannu ku ita Fujjirat zan kaita gargar gidan Malam."
Ummi tace "amma ko yayesu akayi bai kamata arabasu da mahaifiyar su ba kuma ni bakomai nake jiba irin yaya ZAINABU, yanzu koni bazan tsira ba zata ce dasanina akayi, dan haka nide bazan karbi yaran tazo ta gama tozartani gaban yara ba, yaya saide ke idan zaki karba."
*Iya* tace" a a wace ne."
Ummi tace " to dauki su duk ka kaimata su karma kanuna kafara zuwa ta nan kuma kar kace Hadim ce tasaka kawo su gwara kace ra'ayin kane."
Nabil yace "Girema dauki yaran nan kakaiwa Inna nema gani nan zuwa yaja hannun Fujjirat suka fita. Direct gidan *Zannah* yasa driver yakai shi yana zuwa ya tarar tarar da shi yayi manyan bak'i.
Almajiran da yaran gidan suka ta kwasan gaisuwa kota kansu baya bi shide baiki yana shiga yayi tozale da Fatin sa ba dan yanzu ba wani fargaba ko tsoro na ganin ya gurfanar da kansa agaban malam ba, inde zai sameta. A tsakar gida ya gaida matan gidan ya wuce part din mama bai ganta ba ta na area din kitchen dan duba yanda ma'aikatan suke sarrafa abincin dan malam yana da bak'i. Zama yayi akan kujera ya daura Fujjirat saman cinyar sa amma me yana dagowa yaci karo da wani tafkeken photo Fandau alike a bango tayi irin tsayowan rike kugunta nan tasha hoda da janbaki kan ta kile dinnan duk da bawani kyau tayi ba Bagana tasa anyi editing dinshi ba laifi, ya kasa dauke idon sa akan pics din.
"kai lale da bak'in ba zata, ko dama daga Rasha din nan kuka yo ne?
Ahankali ya janye idon sa akan pics din ya zamo kasa yana gaida mama, itako mama daukan Fuj tayi tana amsawa. Mama ta daga ta kalli Nabil da take ta masa magana baya bata amsa sai taga photon Fandau yake kallon."
"kaide baka gajiya da tafiye ta fiye gashi kana shirin koyawa Hajara ni da kun bani ita ai gara ma Shateema yaki barmin Tajjudin yana manta nono suka karbi kayansu."
"au shima anyaye shi kenan?
"Eh ai uwar da juna."
*Azuciyar sa yace"zuri ar ki akwai albarka gashi daike kin tsaya a 2*
A fili kuma yace" ai dama yanzu Fuj zata zauna awajen ki har sai na dawo."
Mama tace"aiko na nagode".
Sake kallon pic din yayi yace "mama wanan yariyar fa?
Mama takalli photo cikin sosuwan rai tace" kanwar kace."
"Mama ya banta bajin kin kira sunan taba tana ina yanzu haka?
Hawayen da mama take boyewa ya biyo kumatun ta. Ta tashi ta koma daf dashi yanda bawan da zaiji zancen.
Tace"Muhammad ban taba gayawa wane wanan maganan ba dagani sai malam sai Bagana muka san zancen nan amma bansan meyasa naji inason gaya maba sai dan nasan kai mai kaunata ne nasan kuma zaka rike sirrina daganan ta gaya masa yan da akayi suka rasa Fandau har yanda malam ya rufe bakin mutane da cewa ya mata aurene da bako, ta karashe zancen cikin kuka."
Nabil shima hannun mama yakamo ya hada dana Fujjirat ya dam ke yasa kuka, dakyar mama ta lalashe shi ganin Fujjirat ta fara kuka.
"ni yanzu cikin kwana kin nan ma mafarkin tane yake damu na kullum cikin kuka nake ganin ta."
Nabil tsoro ne ya sake kamashi karfa tana cikin mumunan hannun gashi atunanin sa zaizo ya sameta amma shiru.
"to mama tunda ta tafi bawani mataki da aka dauka na neman ta."
"malam cewa yake yana addua akanta kar naji komai."
*yanzu kenan idan nasa mu Fatima nakawota wajen Malam zaice dama ni ya aurawa awuce wajen yazanyi na samota?*
A fili kuma yace "mama zan samota zan kawo miki ita da hannuna." bai jira amsan taba yamike da sauri yace "mama sai na dawo zan sa Grema ya kawo mata kayanta."
"Ai idan kayane karma kadamu tana da kaya agidan nan sif dina cike da kayanta Hajara akwai sutura ai".
Har yanzu wajen Malam da bak'i dan haka kawai wucewa yayi.
Jidda ce take jan motan Yasmin tana gefe sai Gana da Zahra suna baya zasu wuce daidai Gargar anguwan Zannah Yasmin tace" yawwa Jidda dan ALLAH ranan da muka raka Aunty Hadim daukan Fuj gidan Malam a parlour matar ina pic dinda na nuna miki da muka fito nake cewa na taba sanin me kama da ita amma na manta to wllh da yariyar nan wanda Yashid ya turowa Aunty Hadim pic din su suke kama."
Jidda ta kalle ta girgiza kai ta ckgaba da tukinta
Gana"tace wllh Yasmin kin shiga ukku wai ke nan ana wani zugaki anacewa lauya kikewa ko mai sai ido akai wllh inde wanan zance yafito awani waje to kece dan bazaki jamana awajen *Yashid* ba."
Jidda tace "ke kika kulata mutum sai sanin kwakwaf ki dubi wanan kucakan local ki hadata da wanan tsadaddiyar baby's da sukayi pic da Yaya"
Zarha ko dariya tayi tace "se barrister yasmin computer." dama tun suna secondary haka ake kiran Yasmin AISHA Lauya. "Nifa ta idon mutum nake gane kaman mutum shiyasa idan mutum yasa nikaf mani nafi ganeshi."
Duk sunsan da haka dan haka dariya sukayi Jidda tace "kingamu da aiki ko ai".
*GIDAN. DR M D*
Habiba tace "kin san ALLAH ba wanda zaice wai wadan nan yara ba yaran ta bane lalle, Hadim sun bagalar da mutane, wllh ko zamu rantse da Qur ani ba wanda zai yarda damu kamar yadda Abban Nolfal ya fada ba muda sheda ko akotu mafita, kawai a bari har sanda Shid zai tonawa kansa asiri yafi dan ayan da yake bani labari Shid yana da wayo da dabara gashi da DAMA ahannun sa wato naira zai iya karawa koda da shugaban kasane dan saboda shifa ake tsorin karawa da kungiyar Chelsea a duniyar wasan ball shine na 3 amanyan yan wasan da aka tantance kinga ko wazai iya karawa dashi mutumin ba inda ba a sanshiba."
Fandau ta gyada kai tace"Aunty naga alama koda yanda ake karra mashi a Saudia."
"na Saudia kikaga dan baki ganshi cikin turawa a acikin gari haka ba ne."
Kharat da Nofal ne suka shigo da gudu Kharat tace"Momy kinga Nol yana cewa wai Aunty kirki tafi sonsa ko", Fandau ta kamo hannun Kharat tace duk inason ku."
Nol yace"aunty kirki ai kinfi sona?
Murmushi Fandau tayi tace" ba kuga cinyana 2 bane na dauraka kan daya itama na daurata to ai duk so daya nake muku."
Aunty kirki ni wananne ciyana inji Nol.
Haris da yake shine babba yace wllh Anty kirki kidena daukan su zasu gajiyar dake fa".
Habiba tace "nima Gaskiya bana son ki dinga daukan su dan cikin ki zai sha wahala."
Fandau tazaro ido tace" Anty dama bai zube ba."
"Au ashe bai gaya miki ba."
Fandau ta sunkuyar da kanta Habiba tace "yayi waya da doctor dinda ta miki alluran, ashe dama ba dayawa ta miki ba bai kai wanda zai zubar da cikin 4 months ba dan haka jiyan ya aunaki yace akwai."
"Anty dama yasan Dr din ne"? Ai kina cewa kawarta ce kuma fara nagane dr adegas ce dan kawar muce ni na koya mata hausa ma har Kaduna tazo adalilina taje majduguri dalilin Hadim ko sunan Fuj taje."
Nabil zaune a office din Ndororo a airport din ABUJA suna jiran isowar Musa yaron da Hadim ta danka Fandau a hannu sa dan duk kwanakin nan atsare yake, Nabil dafe kansa yayi shi kadai yasan abunda yake ji ana haka wayan sa yafara ringing yana dubawa Ummin sace dagawa yayi yace"Ummi ina wani aiki idan nagama zan kira ki."
Dan inba dan itaba kira nawa baya dauka.
"Saurara Nabil kar ka kashemin waya kana ina?
"Abuja." yabata amsa a takaice
"Nabil."
ta kirashi
"Na'am."
Ya amsa
Kagayamin meyake faruwa da kai tunda nake ban taba ganin ka cikin wanan halin ba kuma inason kagayanin Gaskiya."
"Ummi zan gaya miki gaskiya kodan kitayani addua amma bazai yuwu awaya ba har sai nazo."
"to yaushe zakazo din?
"Ummi bansani ba sai nagama abinda nakeyi."
"ALLAH ya baka sa'a dan nasan koma meye yana damunka."
"Ameen Ummina
"dama maganan Hadim zan maka dan ance bata da lafiya har tana kwance a hospital amma banji abakin kaba sai Ya Fatime aka kira aka gayawa shima wata kawar tace ta kira."
"wai Ummi ba nace ta dawo gidan Ubanta ba ni mezan mata naji da balain da ta jefani ciki mana sai.....
Katseshi Ummi tayi tana
"Innalillahi yau mezanji ni Hajara ALLAH kajishe mu alkairi Nabil ni kake gayawa Hadim tazo gidan Ubanta meyake faruwa gaya min inda kake a ABUJA yanzu zansa akawoni,
Me hadim tama haka?
"Ummi zakiji sai nazo. "
Yakashi wayan ya dafe kai har aka shigo da yaron, yaron yana ganin Nabil yayi saurin zuwa ya fada masa yace "Shiddams nawa banji haushin daurin ba wllh tunda daurin kane dan ban taba tsammani zan saka a idona ba idan Ya Bello yace kai abokin sane bama yarda dan baita ba hadamu ba."
Dagoshi Nabil yayi yace "nima banso nasa aka maka haka ba sai dan rashi girmamawa da ka gwada min, ashe ma kai kanin abokona ne Bello ne", shima Bello waje ya samu ya zauna suna gaisawa Bello yace "Wllh kaga yanda hankalin Hajiyar mu yatashi dan autan ta kwana 5 ahannu haba Shiddams."
Nabil yace "badan itaba da wllh bazan bar yaron har sai ya fitomin da kanwata".
"Bello yace "aikuwa ta gode shi Dad baya kasan ma."
Nabil yace "Yanzu duk ba wannan ba kai Musa ba kace kasan matar da taje wajen Fatima acikin jirgin ba?" Musa yace "yes", "toh zaka iya nunata?" ya gwado masa fukan laptop din gaban Ndaroro video din mutanen da suka shiga jirin ne a London dan namu na Nigeria yaso ya samu inda suke fita aga inda tayi wai na'uran ya lalace nan ma ashar kam sun sha awajen Nabil dan da sun dauka wata kila da aga inda tayi tunda tana cikin rashen lafiya.
Musa ya zuba ido yayi saurin tsayar da loptop din yayi alokacin da yaga Habiba tana rike da hannun danta gefen ta Dr Muktar Dauda ne yace "gatanan nagane ta wanan ce so wajen 4 ina zuwa duk ina ganin ta awajen."
Nabil da Ndaroro tare suka hada baki wajen cewa Habiban Dr M D
Nabil yace "yes dama ranan yazo amma da yake dan rainin wayo ne shi da nake kwatanta masa ita sai cewa yayi ai ba shida mata ya fito ba gashi matar sa ya gani ai."
Ndro yace"suna kd ai jiya munyi waya yace zai shigo ajiyan."
Nabil yace "sun shigoma suna nan Abuja dan dama yazo duba jikin wani bari naje gidan kawai."
Sukayi sallama da su Bello ya mike da sauri ya fita jikinsa na rawa.
Bello ya kalli Ndaroro yace" lafiya kuwa"
Ndro yace" Wllh ya damu da neman yarinyar nan, Shiddams guda ya shiga wanan halin har yabar komai nasa yazo yan club din Chelsea tinda dazu ma bakaga yanda suke damun sa a waya ba."
Dariya Bello yayi yace"ba dole ba ai sunsan shegen bashi da alkibila zasu zata zai canza ne." Ndaroro yace" *Shiddams* shegene."
Musa yace ."amma shid bai taba jimawa a kungiya irin yanda jima a Chelsea ba."
Fandau da yarane kawai a gidan dan Habiba sun fita da Abban Nol.
Fandau tace "kar kuyi fada Khairiya ta zanje na gyarawa momy bedroom kunji" hankalin su yana kan kallan da sukeyi basu mata magana ba har ta haye sama bata karasa shiga bedroom din ba taji wani irin faduwan gaba sanadiyan jin ihun yaran suna my pappa Oyoyo tasan Nabil suke kira da wanan sunan da sauri ta karasa shiga kafanta yana tsakewa dan Muktar yace karta kuskura duk randa Nabil yazo tayi garajen ganin ta.
Shima cewa yayi Oyoyo Nol Nol and Kharat ina my son Haris yaje wasan ball da gudu shima Haris ya shigo yana my pappa shima, rungumo shiyayi yace"ina su ABBA?", "sun fita sai anty kirki kawai yace " ok yana zama ya zaro wayansa ya kira dr Muktar yana tuki da yaga kiran Shiddams yayi parking agefe ya dauki wayan yana cewa "manyan gatan wasa Abu Bilal da Fuj.....
Katseshi Nabil yayi dacewa
"ina Habiba ne?
Yace"gata ya mikawa Habiba wayan.
"Yaya na."
"Mamana yakike?
Tace "lafiya yayana."
"na sake kirane akan wanan yariyar", da sauri Habiba ta kalli Dr shima dama yanajin su dan saida yasa wayan a Handsfree yamika mata da kai ya mata magana tace "eh"
yace "yawwa ashe har kin mata ma magana."
Cikin faduwar gaba Habiba tace "Nikuma?" yace "eh" Dr ne ya karbi wayan yace"wai wace yariyar ce ne ni kadamu kanka da mutane akanta haba shiddams kuma bincikin harya biyo ta kan Habitees kai..... Nabil yace bazaka gane ba ne Dr M amma kuzo idan ku na asokoro gani nan agidan tabbas Habiba tayi magana da yarinyar."
Cikin sauri Dr yace"kana gidana suwa katarar agidan?
yace" yarane sai sunce da anty wama da sauri Kharat tace "anty kirki"
Kashe wayan Dr yayi yace "shikenan ya ganta."
"Y asalam yanzu shikenan zai sameta a arha kenan burinmu namu wa yar da ita bazai cika ba, Wllh my sweetheart ko ya mayar ta cikakkiyar matarsa wllh wanan yarinyar bata isa karawa da Hadim ba wahalan da yake gaban ta yafiwan da tasha a baya yawa indai Hadim ce akan mijin ta."
"Habites yaci nasara dama bana gaya miki Shiddams shegene bane, baya samun rashin nasara a aikin sa ba ko kinsan bincike yayi a office Security's na cikin jirgi ya nuna kece kikayi fira da ita wata kilama har inda muka fito ya nuna naso ya gane kuren sa, naso ya gane aure ba abin wasa bane naso ta samu *DAMARTA* ta rama abinda suka mata.
Habiba tace
"yanzu shikenan Abban Nol?
"ba shikenan ba nima zan gwada sa'a ta nagani zanyi amfani da *DAMATA* naga komai ya tafi daidai zan baki mamaki."
Habiba tace"me damar taka?
Yace "cikin da yake jikin ta shine babban *DAMATA* dashi zanyi *AMFANI*".
Ta rasa yanda zatayi Haris sai knocking kofan yakeyi da karfinsa
" Anty kirki ki bude ga pappan mu yazo kizo kigan shi shine yakeyin Ball Anty kirki bude anty.......
*Masoya wai ya labarin Hadim ne meyake damunta? naji Ummi tace tana hospital*
*Nabil zaici nasara a fafatawar da zasuyin da Dr Muktar Dauda.*
*Team yasmin yar Inna 🤣🤣🤣 lauya* 🤝🏻
*B JATTK*
*DAMATA*
*Na*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Gaisuwa da jinjina* *gareki*
*Biebie Isa*
*DAMATA*
*yana tafiya tareda* *ingan taccen shawaran kune keda Aunty Sis*
*Kaunan kuda karam cinku gareni babba ne*
*Adade anayi sai Gaskiya*
*Mn amir muna tare*
(Editing Mzz daddy)
*39*
*A*unty kirki kina bathroom ne shikenan idan baki fito dawuri ba wllh baya jimawa."
Da gudu yasake saukowa "pappa bari kaga Aunty."
Shiko Nabil bata suyake ba hankalin sa yana kan wayan sa inda suke cht da Sani akan binciken yakeyi shima
Gudu dr yake sosai har yakara so dan yasan halin surutun su Kharat
Suna zuwa ko gaisawa bai bari sunyi baya nunawa Habiban pic din Fantau yace"tabbas kinyi magana da ita acikin jirgi dan haka nake son kigaya min,
Abinda kuka tattaun da kuma inda tayi bayan fitan ta agunki kawai nake da daman wanan bayanan please."
Wanan tambayan nasa shiyabawa Habiba daman gane Nabil baisan mesuka firata da itaba kuma baisan inda tayi ba besan suna tare ba cikin dakiya
tace "awo wannan kake magana kwarai kuwa nayi mata magana ganin tunda suka shigo da yayanta ya ajiyeta yaje side dinshi sai kuka take ko da akazo tambayan meza akawo bata ko daga kai batayi ba shine naje wajen ta nake mata tambaya meyake faruwa amma ko kuffan bata cemin ba kuma mun rigasu sauka dan haka bansan inda sukayi ba."
Nabil wani k'ara yayi da yazame kasa ya dafe kansa idon sa yayi wani irin kadawa kamar ansa masa barkono matse idon yayi yana son hawaye su fito kozai samu saukin radadinda idon da zuciyar sa yake masa amma idon a soye yake daya daga ido ya kalli dr saida dr yaji gaban sa yafadi
Cikin wani irin muryar wanda basu sansa da shiba yace "MD da kunsan wacece wanan yariyar awajena daba kubari ta yi wani wajen ba, da baku bari ta bata ba."
Dr yace"matsayin ta kuma kace kanwar kace, ni narasa ina k'a samo ta bayan ni bansan ta cikin family kuba." Habiba tace niko abban Nol kallon sani nake mata, tamin kamada wata a maiduguri fa na manta inda nasan tane."
Dr yace"niko ganin ta banyiba." Ajiyar zuciya Nabil ya sauke yace." amma kikace tana kuka ko?
Habiba tace "eh kuma sosai."
To me yasata kuka anya an mata alluran nan kuwa duk da Hadim tace anyi amma meyasa banje na binciki Dr Adegas ba? yace kai gwara da banje ba idan naje nasan sai naga gawar ta dan bazan kyaleta ba idan da anyi allura ina zata san ida take balle tayi kuka da sauri yada go yakalli Habiba yace" kiramin Adegas din."
Murmushi Muktar yayi yasan za aje kan haka dan haka sai yakira Adegas tun zuwan su lokacin ma Nabil yana Rasha yace idan Nabil yazo duk juyin da zai miki kar kice bakiyi alluran ba kice kinyi.
Jin haka ma yasa Adegas tabar gari tace sai ya huce ta dawo.
Habiba ta dauki wayanta ta dannan dialing ta sai suka gaisa tace" mata Shiddams yana son magana dake ta mekawa Nabil cikin kakkaurar murya ya tambaye ta tabashi amsa cikin tsoro kamar tana gaban sa tace tayi mata, wani irin cilli Nabil yayi da wayan atake yayi filli filla.
"kai kai kai saboda kai me kudin banzane zakamin asarar wayan matata."
Habiba tace "ran sane ya baci amma waya isa yacewa d'ana me kudin banza ne bayan da gumin sa yake aiki."
Nabil ganin baza su taba gane wacece Fandau awajen sa ba shiyasa suke masa wanan abin dan haka ya mike ko yara da suke faman yi masa surutu bai kula su ba ya fice yana hada hanya kamar me jin bacci, ganin Nabil bazai iya tukin ba yasa ya fito da wayan sa ss dinshi ya kira yace yazo yana gidan Dr na Asokoro, Dr ya fito yace bari nayi driver din ka ko, bude mota yayi yashiga baiyi magana ba bayan sun fita a gate Dr ya kalle shi
yace" ina muka dosane dan gidajen Nabil a ABUJA suna da yawa nan ma kinyi masa magana yayi shide wuse yayi da shidan yaga yafi sauka acan.
Sunayin parking me gadi ya washe baki yallabai saukan yaushe yau banga labari. ba bansan da zuwan kaba."
Nabil bai masan yanayi ba sai Dr "yace" baba zuwanne na bazata." Ya bude musu suka shiga da gudu yazo zai budewa Nabil mota kafin ya karaso ma ya fito, yace yallabai barka da zuwa, kansa adafe Nabil ya shiga cikin gidan main parlour ya zube dukda da dan kuransa amma akasa ya zube wanda da dane akwai ma aikatan da ake turowa a cikin gidan gomnati villa sukula da gidan kafin ma ya shigo gidan zai taddasu Dr yace" ni zan koma dan naga kaima ko alluran kin maganan aka maka." Kirane ya shigo wayan sa ya dauka daker dan ya kashe sauran layuka a wayan sai na wanda suke masa bincike akan Fandau kawai yabar inde yaji kira to sune.
Ya daga wayan "sir mezai hana a yada photon ta asa wasu kudade wllh ayau za aiya samun ta." Da kyar Nabil ya bude baki yace" ka fini sanin hakane, to tafi karfin a bugata ya zama wanda bai isa bama ya kalle ta."
"Sorry sir Dr saida yatsaya yaji kwakwaf yasa kai ya fice yana dariya wai Shid ya zama haka kuma akan mace lallai ya yarda duk ajin maza su ba komai bane agun mata, Shiddams da manyan babes ke tsoron tun kara yake garari akan wanan yariyar tabbas alhakin tane da na cin zalin aure da sukayi yake dawainiya dasu."
Fandau sai da Habiba tace "Anty kirki bude tukun ta bude.
"Aunty ya tafi?
"ya tafi saide fa ya zama kalan tausayi."
Da sauri Fandau tace "meyasame shi?
_Sai asannan habiba ta tuno ashe Dr ya hanata tacewa Fandau Nabil yana neman ta dan kar ta tausaya masa._
Da sauri ta gyara zancen da cewa
"wai Hadim ce bata da lfy." A nan Fandau ta sake tabbatar wa kanta dasanin Nabil komai ya faru ALLAH ka ciremin son wanda besan da daraja taba na dena wahala akan son maso wani dama bai taba furta yana sona ba ya lallaba ni ne kawai ya mori albarkatun jikina bata san afili take maganan ba saida taji Habiba tana bata baki sai cewa tayi "Fandau kin samu dama da shaidu masu karfi amma kika bari damar ta kufce miki meyasa da yace zai iya baki komai har gidan sa na saudia meyasa baki karba ba da yazama shaida awajen ki." Dr yace" kota karbi gidan bai zame mata shaida ba dan kowa yasan Shiddams da kyauta, ai shaidan ta daya shaidun aurenta magabatan ta tunda ta saki wanan damar ko ai dole, tunda bata samu wanan gatan ba bata da wani dama yanzu ai da agidan su gaban iyayen ya aureta ba zai mata hakaba marar tunani me kwakwalwan kifi, kuka yanzu kika soma ai
sai asannan Fandau tasan da zuban hawayen da yake bulbula a idonta da ya jika mata gaban riganta. Da gudu ta sauka tayi dakinsu.
*BAYAN KWANA 2*
Nabil duk wani hanya da zaibi yaga ya sameta cikin *kwanakin nan 2*, amma shiru ba labari idan yace zai yada pic dinta shine zai fi saurin samun ta amma hakan bazai yiwu ba yin hakan tamkar ya dauki wuka ne ya dabawa cikin sa dan asirin sa ne zai tonu, shiyafi son ya same ta yakai wa mama amasayin ya tsinceta ne daga baya sai yace yana sonta tunda dama yayi wa mama alkawarin zai kai mata ita da hannun sa
gashi Ummi ta matsa masa akan maganan Hadim gashi shima jikin sa ba yajin dadi. Wayan sane yayi ringing yana dubawa Ummi ce ya daga "gamunan muna ABUJA awane gida kake? " wuse" ya bata amsa atakaice
ba jimawa suka shigo Mala kaninsa wanda suke uba daya ne sai Hanif dan Ummi da ita Ummin.
Mai makon amsa sallaman nasu daga kai yayi kawai ya kalle su ya mike zaune yana matse fuska yanda kirjinsa yake masa ciwo da sauri Ummi ta karasa tana "subahanalla Nabil meya mayar dakai haka? kana ganin kanka kuwa yanda karame idanuwan ka sun sake fitowa meyake faruwa?
Nabil fad'awa jikinta yayi ya saki kuka Mala da Hanif sun tsorata basu taba ganin kukan Nabil ba sai yau kome yake damun sa abin babbane suma durkusawa sukayi agaban su cikin tashin hankali Ummi take tambayan sa.
"Ummi kuskure nayi wanda bansan hanyan gyaran saba, Ummi zan gaya miki kadan daga ciki ke kadai nakeson gayawa, ke yakama ta kisani kirike min sirrina ki kuma yimin addua."
Kallon su Hanif yayi alaman su fice aiko suka fita.
"Ummi na tsinci wata yariyar a saudia watanni 7 da suka wuce sai dana a cikin harami, tana gani na ta kira sunana tace min ita yar gidan Zannah Modu ce dan ALLAH na taimaka mata wata mata ce ta yaudare ta da sunan zata kaita tayi aikatau acan tasamu kudin da zata budewa Mamar ta ido shine ta bita saida ta gama tara kudin tukun sai matar ta gudu da kudin yanzu ta rasa yanda zatayi tazo gida, acikin harami take kwana abinci kuma tanayin bara taci shine da ta ganni ta ganeni.
Nima tana fadan haka na gaskanta ta dan kaman ta da Malam, nace zan dawo da ita shine tace idan tazo gida kishiyoyi mamar ta zasuce taje yawon karuwanci ne ta nemi alfarman na aureta inyaso nace nine nace ina sonta alhalin ansamu su rana da Shattema munsan bazamu samu juna ba shine muka gudu mukayi aure da ita, ganin bazan iya barin jinin Malam ya tozarta ba yasa nayar da dawanan Shawaran aka daura mana aure".
Na yarda an daura mana aure da itane kawai dan darajan iyayen ta shine na ta fida ita London da zuman idan tasamu ciki idan munzo za afi barinmu mu zauna tare shine ni kuma gaskiya na kamu da son yariyar dan burin ko wace, amma kishin Hadim yasa dana bar yariyar na tafi Rasha shine ta kira wata kawar ta likita ta yiwa yariyar alluran zubar da ciki dana wanda zata manta komai nata ta aunota nan Ummi bansan inda zan samota ba Ummi inason yariyar idan bangan taba wllh akwai barazana cikin rayuwa ta." Ya sake fashewa dawani irin kuka.
Itako Ummi kasa bakin magana tayi sai tafa hannu take da kyar ta samu bakin salati ni Hajara wannan zamani ita Hadim wacce iriyar macece da zata ce baza amata kishiya ba har ta illata yar mutane haka inda ba'a kishiya aduniya da uban ta bai auri uwar ta ba dan wata tatarar karewa ma ita me sunan kishiyar uwar tace, inda ba'a kishiya da ni kaina ba'a aureni na haifeka ta sameka ba nima wata na tarar duk da kai ma kanada naka lefin na boye mata musamman mu da ka gayamana ko da ka tashi daga saudia da kaitsaye gida ka iyoda ita da hakan bai faruba dan meza ka boyeta kace wani saita haifu gashi abinda ya janyo da wane ido zamu kalli Malam da Aisai mutumiyar arziki."
Nade Ummi tayi tayiwa Nabil fada
_Shiko hamdala yayi ganin koyau Fandau tafito zai mallake ta basai_ _asiri ya tonu_ _ba, yaran su zauna a yaran Hadim din kawai shide_ _yakasan ce da Fatin sa sai yaji wani karfin guiwar nemanta dan yasan Ummi zatayiwa Abban sa bayani yanda zai_ _gane._
Ummi ta sake cewa
"yanzu kenan tayiwa mutane asaran cikin wata 4."
"Ummi barni da ita na daga mata kafane dalilin cikin da yake jikinta ."
"amma inason ka janye kalman saki da kamata."
" shikenan yanda kikace haka za'ayi Ummina na maida da."
Ummi tace " yawwa sai kuma abuna 2 dole Malam da Aisa susani dan su tayamu adduan nemanta, sai kuma inason kai ma Baban ku yasani daga iya mu kar kowa yasani har sai an sameta kasan halin wanan Innar taku yanzu zata jakula komai." "to Ummi amma Ummi kimin alfarman koyawa Hadim hankali dan kiyaye gaba."
"Wane koyamata hankali zakayi bayan halin da take ciki ma ya isheta jiya wata kawar ta takawota ai bakaga yanda takoma ba ninan da niyar naci maka mutumci nazo sai na tadda lefinta yafi naka, saide ya fatime dole inaga itama tasani dan tananan tana fada baki da kunfa."
Mamar hadim kenan
"shikenan Ummi amma itama kartasan na maryar da Hadim din."
Ummi tace
"Bazata sani ba."
A ranan Ummi ta tasa Nabil a gaba suka koma. Alh Abubakar baban Nabil har marin sa yayi dan lefin shiya daurawa idan bashi yasakewa mace ba har ta isa tayi.
Shiko Malam lefin Fandau yagani dan a ganin sa Nabil taimakon ta yayi ma ai godiya dasa albarka ba irin wanda mama da Malam basuyiwa Nabil ba dan susan saboda su yayi.
Ko wacece wannan matar ta cucesu ta yaudari yarsu ta kaita har saudia.
Malam ya dukufa addua sosai duk dama yanayi dan yana mutukar son Fandau.
Itako maman Hadim cewa tayi kawai taji tayi lefi amma bai kamata ya dauki Fujjirat ya kaiwa uwar kishiya ba a karbo mata jikar ta, tayi akira mata Nabil kinzuwa yayi sai ita ta taka taje gidan Nabil din amma security suka hanata shiga dan waya suka yiwa Nabil yace kar abarta.
Aiko baki da kunfa tasa Sudais ya juya da ita gidan su Nabil ta samu Ummi ta mata tatas tace takira Nabil din
Nabil yana shiga ya gaida su "yace Mama ya mai jikin?
"lalle Nabil karena min hankali sai anan kake tabbayana ya mai jiki, aiko mutuwa tayi kaine sila tunda kai kamata duka ba kaga halin da take ciki ba yanzu tun yaushe tazo amma ko ajikin ka bakaje dubata ba."
"Mama inajin baki gama sanin abinda ita Hadim din tayi bane, ai gwara nida na daketa gashinan na bar miki ita kina kallon ta,
Itada ta tashi ba la'anta yar mutane tayi ba? ta kuma batar da ita, amma ina son idan kin koma ki gaya mata Wllh wllh darajan cikin da yake jikinta na kyaleta yanzu amma zata haifu zata ga yanda zanyi da ita, zuwa duba ta kuma karkiyi fatan wannan dan inhar zansa Hadim a idona to zan hallaka ta dan haka rashin zuwana rahama ne."
Kuka mama tasa tana nuna Ummi Hajara kina gani a gabanki dan da kika haifa a cikin ki yake gayamin wanan maganan?
Ummi itama bata ji dadin abinda yayi ba amma tasan halin Nabil idan ransa ya baci zai iyayin fin hakama dan haka tace "tashi katafi kafin ka rufe muda duka."
Cikin kuka Maman Hadim tace ni yaje ya karbo min jikata ya karbota kawai."
Har zai fita Ummi tace "kaje ka karbo Fujjirat."
Juyowa yayi ya kalli mama yace jikar ki ya wuce na jikin yarki idan ta sauka idan macce ta haifa inason asa mata Fatima idan kuma Namiji ne Abba inusa amma fa Fatiman da na fada kar ki dauka sunan kine tunda kema Fatime sunaki."
Girgiza kai Ummi tayi tace "bance kafita ba."
Yafice yana cewa danme baza ta barni da masifar da yarta ta jamin ba sai tazo tana min masifa
Wllh in Hadim batayi furcin ba to wllh Fatima ta baiyana kafin haifuwar ta kai ko ta baiyana inde bata cikin haiyacen ta sai tayi zaman gidan yari baki koyawa yarki yand....... Ummi ce ta katse mishi maganan da jifansa dawani cup na glass sannan ya karasa ficewa "Yaya dan ALLAH kiyi hakuri ke kanki sheda ce akan yanda halin Nabil yake tun yana yaro idan ransa yana bace ba a masa magana bake ba koni idan na matsa wllh abin ba zaiyi kyauba."
"hajara ke sai ya miki ki kyale shi amma banda ni. A zaburi Hjy Fatime ta mike har da gudun ta tafita wajen a daidai inda zai shiga parlour Iya ta same shi ta baya ta fincikoshi "kazo ka gaya min matsayin y'ata awajen ka kuma ko a kotu sai na karbi dukka jikokina."
A hankali Nabil yasa hannu ya kwace a hannu ta idon sa fes cikin nata sai kace a gaban abokin sa yake yace "matsayin yarki bata dawani matsayi a wajena sai dai idan ragowan sakinta kikeso zan iya bin umarnin ki a masayin ki na uwa a gareni in baki sakinta.
"Sai kuma batun yara kema kince jikoki, jika ko ba d'a bane ki bari me yaran tace a bata da bakin ta" Iya ce ta fito tana "Subahanalla Nabil ya haka" Ummi mari tafara zu bawa Nabil shiko Nabil nade hannunsa yayi a kirjin sa yana jin yanda Ummi take zuba masa marin, kanne sa dukka suka fito sai kuka suke dakyar Iya ta ja Ummi itako Mama zubewa tayi tana rinjin kuka
Nabil ficewa yayi ya fada mota driver yaja motocin security dinshi suka rufa masa baya suka fita cewa yayi airport zasuje dan shi gani yake kamar ABUJA ne zai bashi Fatin sa.
*GIDAN DR MUKTAR*
"Aunty yanzu jibin zamu tafi kenan?
"habiba tace insha ALLAH kirki ta Ghana zamu tashi saboda ke Dr ya sara tafiyan ta can dan a wanan kasan bazai ykwu mu tashi dake ba yanzu haka Ghanan ma a mota zamu tafi saboda Shiddams ya tsanata bincike."
"Aunty yanzu haka zankoma banje naga su mama ba."
"Toni Fandau ya zanyi ne nayi nayi dashi yaki, nace idan munje dake kisa nikaf har mufito a kallah de kinga mama zakiji dadi, amma sai cewa yayi ai baki damu da ita ba da baki barta ba, saide idan kezaki gaya masa kiji."
Fandau tace"ni kema kinsan ban isa ba jiya haka yace wa maimu me aiki kar ta karayin komai a gidan nan nice sabowar me aiki ni zanyi."
Dariya Habiba tayi tace"wai dan kikoyi hankali ne yace ko amma da nake tambayar sa yace yana sone kina dan mosa jikin ki kinga cikin ki ya shiga wata 6 dan kisamu sauki wajen nakuda."
Ko da zasu tafi kaduna barin Fandau sukayi da meimu suka tafi.
Shiko Nabil abubuwa ya kacabe masa ga yan kungiya sun matsa masa wata 2 bashi har sauran kun giyoyin sun fara kawo farmaki ana ta yadawa wai Shiddams yabar Chelsea fans dinsa da sauran mutane sun damesa a media ga zaryar hospital yake ma dan ba shida cikakkiyar lafiya kullum ciwon kai dana kirji yake fama dashi, kowane dr idan ya duba shi sai yace yasa wani abu ne a ransa wanda yafi karfin zuciyar sa idan bai cireba to yana barazana ga rayuwar sa aiko yan club din su sunajin haka suka zo tafiya dashi ayi jinyar sa acan yace a'a abu har ya kaishi ga kwanciya sosai.
*HADIM*
Ko makiyinta ya ganta cikin wannan hali zai tausaya mata "Mama yanzu Nabil din bazai zoba bayan ance yana garinnan Ummi yasani a blacklist bana samun sa mama kibari naje London din mana na same sa tunda kince yakoma."
Mama cewa Hadim tayi Nabil ya koma dan ta kwantar mata da hankali amma kullum zancen ta Nabil da kuma a karbo mata Fuj yanzu dai Ummi ta sa ankawo Fuj sai Nabil da take ta ambata wanda acikin asbitin daya ma suke akwance bata sani ba dan ita ma sosai take akwance kullum Dr suna cikin yimata nasiyar ta kwantar da hankalin ta saboda kwata kwata BP dinta baya sauka zai iya janyo matsala idan watannin haifuwan ta yayi idan zamu mata aiki dan.......
"aiki kuma?
inji Ummi da mama
Dr Hafeez yace ba na rubuta muku bayanan acikin katin da na baku ba amma kubini office na karamu ku bayani."
Ummi da Maman Hadim zaune gaban Dr Hafeez
Yace " yaka mata ku kula da halin da yariyar nan take ciki, yanayin cikin ya kamata a kula da ita sosai tunda ba haifuwa zata iyayi da kanta ba aiki za amata dan mun duba mugani kugunta bazata iya haifuwa ba sai de aciro to alluran da zamu mata idan lokacin yayi ba ayiwa me hawan jini dan zai iya barazana ga rayuwar ta ita kuma BP mai makon ya sauka kullum kara hawa yake....
Mama kaseshi tayi da cewa aikin banza rashin sanin aikin kune na kasannan yaza ace bazata iya haifuwa ba itada ta haifi yan biyu ma lafiya haifuwa na 3 ace kugunta bazai iya haifuwa ba."
Dr yace" hjy a kugun akwai wani kashi a kugun kowani mutum mace ko namiji to dana maza ta na bata akwai ban banci na maza babu tsagu na mata da tsagu yanda idan mace tazo haifuwa wannan kashin shi zai bude shine zakiji nishi yazowa mace a daidai budewan tsagun na kashin bazai koma yarufe ba harsai d'a ya fado zai rufe, to ita Halima wanan kashin ba tsagu anata dan haka zan iya ja da kowane likita akan bazata iya haifuwa fa."
Mama tsabar haushima kin magana tayi Ummi "tace Dr dena fada duk haifuwan ta da kanta take haifan su Dr Hafeez yace"hjy kina nufin wannan ta taba haifuwa?
Ummi tace "Wanne irin tambaya ne wanan Dr muna cemaka haihuwa na uku zatayi na 2 ma yan 2 ta haifa yariyar da ka gani a gefin ta tana bacce itace yarta ta fari"
Dr Hafeez yace "Hjy ni a bincike na wanan mahaifan bai taba daukan ciki ba sai wannan asali ma shikan sa mahaifan cike yake da matsaloli dayawa da farko yana iy.......
"dakata inji Ummi dan itama yafara bata haushi itako Mama fuuu ta fice Ummi ma mara mata baya tayi.
Dr yace "niko idan matar na ta haifu da kanta daga ranan zan bar ai kina dan bai min amfani ba."
Sude basu saya bashi amsa ba suka fice.
Suna fita wajen dakin da aka kwantar da Nabil sukace karo da su Jidda sai runjin kuka suke suna ambaton Ya Shid kar kamana haka wllh kaine gatanmu shi kawai suke mai maitawa Ummi ji tayi bata iya daga kafanta dan dama tabar Nabil cikin wani hali yana aman jini dasauri wani Dr yafito yace"wacece Ummi? Da sauri Kamal ya kamo hannun ta yace" gatanan ya farfado ne? ni nasan dama suma yayi ai
Nabil yana gani Ummi yayi wa Dr alaman ya cire masa roban jawo nufashin da yake hancin sa dan baya iya daga hannun sa Ummi tana karanta duk addu'an da yazo bakin ta takara sa inda take kamo hannun sa tayi dakyar ya bude bakin yace "ba'a ganta ba Ummi an nemeta an rasata bansan hanyan da zanbi na samota ba Hadim ta hallakamin ita naso ALLAH ya barni naga haifuwan Hadim na daukarwa Fatima fansa bakin cikina Ummi tasha cewa nace ina son ta amma ban taba furta mata ba ina ma zan ganta ko a mafarki da nace inason ta inason ta ba a dadi, Ummi zan barmiki wasiya idan ta baiyana kice ina sonta har na rasa raina akanta karki damu da yanda take na rashin hankalin ta kigaya mata nina sani ni da ita zuciyar mu ahade yake Ummi me na yiwa Hadim ta lalata rayuwa ta bayan ni namata duk yanda take so ita fatasa na auri yariyar dan.................
*Tofa Nabil Allah ya baka lfy amma kar ka tona asiri*😭😭😭
*Ya Hadim zasu kare da Dr Hafeez me tonan silili mai gani har hanji da gaske ne kashin kugunta irin na maza ne wato ba zai iya budewa ba idan tazo haifuwa wane irin matsaloline a mahaifarta*
*Ya Aisa maman Fandau taji da taji yanda rayuwa ya juya da yarta*
*B JATTKO*
*DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Phareedah umar sokon ki ya iso gareni kuma na gdy da kauna ki zanduba bukatun ku na insamu ina muku typing koda (2days ) ne*
*Haeeza Murtal*
Banman tadake ba
Dakeda duk kan masoyan damata
*ME ZOGALE*
*kema muna mugun tare*
*Gaskiya kina mutukar godiya agareku masoya ina mamakin yanda kuke nuna soyyyyan ga* ```DAMATA```
*Ina baku hakuri wanda suka min magana ban samu na amsa musu ba wllh abubuwa ne suka min yawa amma ina dare da masoyana aduk inda kuke karfin guiwan ku da addua anku yake kara karfafanin guiwa musamman JATTKO GROUP kuna sani nishadi wllh 🤣🤣🤣🤣ina tare daku*
( editing mzz daddy)
*40*
*K*asa k'arasawa yayi dan yanda dan tumfashin da yake ja yagagare shi yaja idonuwan sa suka kakkafe atake da sauri Dr yabayar masa oxygen ahankali nunfashin yafara sauka
Ummi kuka take sosai Kamal ya kamata yafita da ita yana kwantar mata da hankali
Wani sadeden gaye nagani shida familyn disa badan karnayi karyaba zan iya cewa wane Nabil akomai da sauri saurin yake takawa haryabar ss dinshi da family shi su Jidda suka meke kai Ya BilAL BilAL Maina kangeya kenan d'aga Ahj Maina kange millions wanda ya dauki dauyin karatun Nabil shine yake takawa har gaban su Ummi ya durkusa ya gaida su Kamal cikin girmamawa yamasa jagora har gaban gadonda Nabil yake kwance Bilal yasa abokin nasa agaba yana mamakin wai Nabil da mata suke tsoron tunkara yakoma haka akan macce
Yakalli Kamal yace kamal "kiramin Dr din ."
kamal yafita suka shigo da Dr tare
Bilal yace"Dr kuhada mana kwararun doctor wanda zasu ina control din matsalan sa acikin jiri har kukara sa England."
Dr yace ok sir yaushene tafiyan? yace "yanzu."
Kamal dadi yaji dan bayanda ba ayi da Nabil afita da shi amma yace shibawan da ya isa yasa shibarin Nigeria dan Fatin sa tanaciki sunrasa wacece Wata Fatin dansu har yanzu ba agaya musuba yanzu koyasan bai isa hana BilAL fita dashi ba
dasauri doc yafita
daidai da shigowan malam da Baban Nabil da Bunu dan gidan Malam
Addua malam yamasa yace Bunu da Baba su daga shi abashi rubutun Baba
Yace
"akkaramakalha da anbar rubutun nan tunda kace na dan ganane kar kuma wata rana matar sa ta baiyana yakita azo ana nadama."
Murmushi Malam yayi yace" Abukar abashi."
Bunu da kamal suka daga shi kuka Nabil yasa daker yabude bakin sa yace"Malam kar abani abinda zan manta Matata."
Matsawa Malam yayi inda yake yakama hannun sa yace"baza ka manta ta ba wannan na samun saukine acikin cunci ko bakaso Fatin naka ta sameka da lafiya ne?
" ina somana Malam
Yaushe zanganta?
"kakusa ganinta kasha rubutun komai zai zomaka da sauki."
ai dasauri
Yace"idan nasha za aganta?
Malam yace "insha ALLAH."
Ai da sauri ya daga kansa duk da bazai iya tashiba alaman abashi Bunu ne yakara masa roban abaki yadan sha sosai sai da yaji cikin sa yana murdawa yabari shiko kashi zai iya ci inde za asamu Fatin sa
Kamal ya kwantar masa kan a filo
Bilal ya durkusa ya gaida su Baba yace "Malam waifa BilAL soyake ya fitar da abokin nashi."
"ai ba lefi saide aikin da zan masa na kwana 3 addua idan angama sai su tafi."
Cikin kwantar da murya BilAL yace"gafurta sai atafi da kai ai inde badamuwa."
Malam yace "badamuwa zanso hakan saide gobe akwai meeting namu na hakimai wanda yazama dole na halarci taron da safene da yanma sai muwuce."
Baba yace "da yau da goben duk dayane ai."
Haka washe gari aka tarkata Nabil da har yafara samun sauki dallin aduar da ake masa aka fita da shi yan club din Chelsea su sunji dadin hakan su suka dauki nauyin komai
Maman Fandau danne watayi agaban su Malam amma hankalin ta bakaramin tashi yayi ba harya fi na sanda Fandau ta tafi tashi yanzu shikenan anmata alluran da ta banta da komai arayuwan ta bazan iya yafewa matar da ta dauketa ta kaita saudia dan ta nema mata kudiba ALLAH sarki Fatima na da taji labarin zan warke shine aka yaudare ta da dashi dama nasan yanda kike sona da kishina komai zaki iyayi akaina saide yarinta daya hana baki gane illar kina macce me karancin shikaru barin ki gida da hatsarine ba bakiyin tunani ba gashi har kin fada halinda kwara makantata so dubu amma nasan Halima bata san ke y'ata bane da bata gwada wanan zalincin akanki ba dan kina kishiyar ta
Koda ta gayawa Bagana haka bagana taci kukanta tace "mama wllh dawannan labari kwara ace ta mutu."
Mama tace "ina zaki hada dama ai mutuwa kowa zaman jiranta yake."
"mama ALLAH ya isa tsakanin muda Hadim."
Mama tace "kai dena fadan haka kiyafe mata dan nasan ba lefinta bane lefin mesunan Malam ne daya gaya mata yarmu ci danasan halin kirkin Halima da bazata mata ba."
"mama wllh da lefinta ai kishi ba hauka bane koma yar wacece yaka mata tayi hakane jiyan nan fa naje naduba ta baga yada taba ni tausayin ba bata da lafiya abin dausayi tunda nazo nakecewa abban Tajjudeen anty Hadim ta zama abin tausayi ashe ita ta jefa min yar uwa cikin wani hali ban sani ba sake fashiwa tayi da kuka tana cewa YaFandau ina zanganki."
Dakyar mama ta lallasheta
tace" keda kike hakin haifuwa yau ko gobe bai kamata kijefa kanki cikin damuwa ba shima Nabil din yana iya kokarin sa wajen nemanta
Mama ta dauki Tajuddin tace "dashi zan tafi dama an dauke Hajara."
Bagana tace "wllh Mama tunda muguwace kar ki kara rike mata yarinya."
Mama de har suka fito harabar gidan bata yiwa Bagana magana ba dan ita son Fujjirat ajinin ta yake har driver yaja suka fita suka bar Bagana da tisisin ciki
Nabil yasuki yafara samuwa yanzu har takawa yake da kafafuwan sa memakon da da kowanka yimasa ake yadena jin ciwon kirjin aman jini duk yadena sai kuma tunanin Fandau yananan dan duk baya ji kamar da
Malam da Baba har sun tafi sun barsu amma tunanin Fandau kam haryanzu yana fama dashi kullum yana makale da wayan sa yana ganin photon ta a status dinshi kam kullum kalaman soyayya yake daurawa instagram, tweeter dasaura media amma baya daura photon dan yasan yana kishin ta a status dinshi na whassapp kawai yake daurawa dan yasan bawan da zai gani dai wanda yayi saving dinshi shima da wata ta dauka da shijab a saudia yafi daurawa
Akullum Billah yana kwantar masa da hankali daza a sameta Dr MD da Habiba sunzo sunduba shi agidan bayan an sallame shi ko da suka zo saida Nabil yace "wai Habiba wanan yariyar haryanzu baki kara ganin mai kamarta ba wllh wanda nake sawa bincike duk basu san akin suba."
Habiba tace "kai YaShid kadamu da yariyar nan dayawa fa wai meye masayin ta awajen kane?
Nufasawa yayi
Yace to yau zakuji basayinta awajen na yagaya musu kamar yanda yakayawa su Ummi amma yace "saide fa sunce nabar zance sai sanda tafito kawai sai ace dama ni aka daurawa kunga lifin ita yariyar na bin matar saudia ya bata sannan lefin Hadim yabata abin da yasana fada maka innaso tunkafin ta fito anemo mata maganin da zata koma kamar da shiya sa nake ta meman wanan yar iskan Dr Adegas din bana samunta
Inason tambayar ta wane irin allura ta mata
Dr yace "Ai yanda kafada bawani magani da za asamu alikitance wanda zai dawota tunani kunriga kuncici yariyar kawai."
*Yafadi haka fal da haushi Shid wani irin makar yacine akan abinda yanacewa yanzu kenan zai rushe masa komai tunda gashi har ya ganar da iyayen sa cewa Fandau matar sace*
Nabil kamar yaro haka yace "wllh ban cuceta ba nide Hadim ce kuma wllh jiran ta haifu nake ta gane kureanta."
Dr da Habiba dan haushi kasa magan sukayi yanzu shikenan Nabil yaci
Bulus kenan ko sallama Dr bai saya yiwa Nabil ya fece
*Gidan Dr*
"yanzu yaci nasara yara kuma dunzama na Hadim kenan waishi Shiddams dinnan wane irin mutum ne komai nasa cikin ruwan sanyi yake zuwa dubi yanda yake tsara mana zance kamar gaske da irin wanan kalaman ya yaudari yariyarn fa kuma haryanzu ta na mugun sonsa ayanda da karance ta." cewar Habiba
Dr yace "ai dama nace miki shiddams shegene zai iya rusa kowane irin shiri akan abinda yake so,
Yayi kokarin ya fashim tar dasu yanda nasa lefin basai fito ba ko toni kuma na yi alkawarin insha ALLAH yarushe min *DAMATA* *DAYA* acikin ukkun amma biyun nima sai na cinasara sai ya karyata kansa da kansa ."
"haba Abban Nol yazaka rike matar aure ka fito da ita kawai ayita da kare wllh iyaye zasu yarda da ita abata yaran da aware karyar da yayi musamman idan bayanan da Dr Hafeez ya maka in Gaskiya ne kaga kowa zai yarda da da yaran tane su zauna suyin zaman auren su me amfani cigaba da rike matar wani kai kasan bazaka iya karawa da Shddams ba wllh."
"Bayanan Dr Gaskiya ne naduba sosa,
amma ai su Ummi basu yarda ba Dr yabari ne sai tazo haifuwa su gani maganan garawa da Shid kuma kowa yana da dama fa sai de inbai iya amfani dashiba zan baki mamakin cikin *DAMATA*."
Fandau kam ba asata makaranta ba amma ta gama wayewa duk inda za akira wayeyiya za asoko da ita yanzu kam ta iya turanci sosai ba abinda Habiba bata koya mata ba dan yanzu haka zaki iya sata sawun matakin yan secondary dan duk abinda habiba takoya mata dauka take idon ta yabude sosai
Cikin ta yacika wata 9 cif Aunty Habiba ta tafi dauko yara a makaran ta wayan habiban ne ahannun tana dan danne danen ta de sai ta shiga whassapp dinta pc din Hadim ta shiga amma tajima bata hauba pic din Fujjirat ne a dp tarike ball tana dariya tayi kyu
Ta tuce na Nabil shima Fuj ne saide nashi tana cikin taron jamaa duk yan mata ne kyuwawa wasu farare wasu bakake Fuj tana tsakinyan su sai da ta jawo taga ashe abinda suka sa agaba cake ne ansa happy Birthday to Hajara
2years
Amma me tana shiga status dinshi ta cikaro da nata pic din wanda tayi a harani akasan photon anrubuda
_yaushe zan ganki matata ido da gangan jikin suna bukatan ki baki yana son turta miki kalman da kika dade kina son ji_
Kifa kanta tayi a hannun kujera kenan Nabil bai manta da ita ba yana son ganinta fa yace da sauri da daga idon ta ta Kalli tafkeken photon dayake manne jikin bango tace nima ina sonka bansan yanda zanyi bane to idan kaganni me zaka gayanin min akwai wani kallma ta yarage baka gayamin ba kokana nufin zaka furtanin karman```SO```ne dan shi nadade ina nema awajen ka
goge hawayen nata tayi ta shiga ta rubutu masa _SLM_ amma sai da yajima yaturo amsan
_Waalaikumus salam Mamana ys Nol Nol,_
dama Nol sunan Nabil ne dashi shiyasa Nabil yake cewa Habiban mamana
Rasame zatace tayi dan hannuta sai rawa yaje cande ta daure ta mayar masa da reply
_lfy abu Fuj yasu Fuj ya kawata?_
_yace Fuj de lafiya amma jiya ta cika shekara 2 su Jidda sun mata happy shine suka turomin pic dinta kawar ki kam ban sani ba kunfi kusa_
_yazakace munfi kusa kai da matar_
Cewa yayi
_uummmmm_
Daganan bai sake cewa komai ba
Itama shiru tayi tana so tace yayi mata voice taji muryasa ta tuno ashe wayar matan mutane ne
Jira take yace wani abu amma taji shiru har shigowan yaran da hayani yanzu tayi saurin tayi delete din chet din
Hadim iya wahala tana sha har yanzu a asbitin renon cikin take tayi kaya kaya dama gatada uban tinbi ya hadu da cikin wata 7 wani irin ciwo mararta yake mata wanda duk doctor da ya auna sai yace matsala ta na cikin ma haifa
Mamar tace ni Hadim nagaji da yanda kowane likita sai yace da matsala acikin mahaifar ki bayan da kalau kike haifuwar ki kode wajen zamu fita."
Hadim dama dukda ciwon da yake damunta tana son ganin Nabil tace "eh mama muje kawai nake ga kamar sun fisu sanin aikinsu yanzu haka bawani matsala sai nasu na rashin kwarewa."
Nabil yayi shiru yana tunanin chat dinsu da Habiba yaji dadin sunan da takirashi dashi wato *Abu Fuj* dan shi Fandau dinsa cekawai take kiransa dawanan sunan ****
Yau Fandau ta tashe da nakuda Habiba takira Dr yana hospital din ta gaya asa nurse kawai yaturo da kayan kinsu yace sugaya masa duk abinda yabiyo baya Fandau taji dadin wanan haifuwar dan sun temaka mata sosai sanda kan d'a yafaso
Awanan karan ma namiji ta haifa mekama dasu maaruf sak yana duk wani kulawa itada jaririn ta sun samu kunsan de gidan doctor
Fandau tayi kyu tayi shar da ita dan tasan idan tana bawa Akkaram nono jitake kamar ta kaida shi cikin ta dan so sunan Malam Dauda Dr ya sawa yaron dan isa shine yace kar akira masa uba dawani suna sai Akkaram ko dawud to de Fandau tace gwara Akkaram din
Fandau tana son yaran har ta kasa ban bance wanda tafiso shida Fujjirat dan ita tana ganin twins kamar ba yaran taba takeji amma Fujjirat bata san iya sonda takewa yarinyar ba kullum pic dinta ne a fukan wayanta
***
Ranan da yakama suna duk da bakowa aka gayawa ba Fandau tayi makeup tayi kyu
Habiba tana shigo ta fara mata kirari
"kai kai cankaji wanan hawan girman fa yayi gimbiya y'aga Zannan barno hakimin Gargar mulki da sarauta bayeku a barno koda karfin rawani zamu karbo yaran mu kinyi kyu wanan idan Nabil yakanki ko zai ganeki?
Gaki dama da iya kasai ta wllh tun lokacin da nake zuwa gidan ku duk baki ta bamin magan ba nasan ke jinin sarautane ne kinfi sauran yan uwanki iya tsate gida
Murmushi tayi tace "Aunty foundation din kara hanci tasamin wllh duk na canza kama gawani gira data samin a ido Aunty ba kyu fa canza halita wanan abinda ta samin acikin ido ba abin da zaiyiwa idona ina tsoro."
"eh bawani abu kwaliya nefa kuma ba sallah zakiyi ba Abban Nol yace amiki zai turaro wani wanda ya kware a daukon photo da editing yamiki pic dan yayi amfani dawani *DAMAR* kinga ma kayan ma caccanzawa zakiyi."
Itade dan Dr ne bayanda zatayi amma da wannan kayan canza halittan bada itaba
Wani bature ne yamata photo wajen kala 10 harda wanda aka mata da English wears fadin kyun da tayi ta adin lokaci ne
Wahegari Habiba tace zata jen duba Hadim dan sun sauka ita da Ummi da Mamar ta asbitin dr suka sauka dan sun dauko Hadim agalabaice
"aunty da Fujjirat akazo?
" eh da ita man kinsan Hadim baza ta iya zama ba Fuj ba shiyasa nake tausayawa Hadim duk ranan da asirin zai tonu dan wllh abin tausayi ce inde za akwace Fuj da bata da lfyn nan fa a asbitin a bed daya suke kwanan ga shima uban ya kwallafa dukkan buri akanta nede Allah yasa Hadim macce zata haifa dan abin yazo muku da sauki amma idan ta haifi Namiji akwai rikici dan naga kema kinfi jida Fuj."
"Aunty ai itace macce nisu zo su hada har Akkaram surike subani Fuj."
Habiba tace" yanzu kenan bazaki iya bar mata ita ba jenan?
Fandau tace" Allah Aunty koda kotu sai na karbi y'ata
Habiba tace "to mude munanan muna zuba ido muga wanan rikicin ta inda za aballo
Sai nadawo."
"Aunty kizo da Fujjirat di."
"Anya na isa kuwa zan duba baga."
"Yawwa Aunty dan ALLAH kiyin da baran daukota."
"Bakida kunya Aunty kirki agabana kike nuna so ga yarki ta fari sai kace ba kanuri ba."
Da sauri ta rufe fuskan ta da hannunta
*Gidan Dr*
"yanzu yaci nasara yara kuma dunzama na Hadim kenan waishi Shiddams dinnan wane irin mutum ne komai nasa cikin ruwan sanyi yake zuwa dubi yanda yake tsara mana zance kamar gaske da irin wanan kalaman ya yaudari yariyarn fa kuma haryanzu ta na mugun sonsa ayanda da karance ta." cewar Habiba
Dr yace "ai dama nace miki shiddams shegene zai iya rusa kowane irin shiri akan abinda yake so,
Yayi kokarin ya fashim tar dasu yanda nasa lefin basai fito ba ko toni kuma na yi alkawarin insha ALLAH yarushe min *DAMATA* *DAYA* acikin ukkun amma biyun nima sai na cinasara sai ya karyata kansa da kansa ."
"haba Abban Nol yazaka rike matar aure ka fito da ita kawai ayita da kare wllh iyaye zasu yarda da ita abata yaran da aware karyar da yayi musamman idan bayanan da Dr Hafeez ya maka in Gaskiya ne kaga kowa zai yarda da da yaran tane su zauna suyin zaman auren su me amfani cigaba da rike matar wani kai kasan bazaka iya karawa da Shddams ba wllh."
"Bayanan Dr Gaskiya ne naduba sosa,
amma ai su Ummi basu yarda ba Dr yabari ne sai tazo haifuwa su gani maganan garawa da Shid kuma kowa yana da dama fa sai de inbai iya amfani dashiba zan baki mamakin cikin *DAMATA*."
Fandau kam ba asata makaranta ba amma ta gama wayewa duk inda za akira wayeyiya za asoko da ita yanzu kam ta iya turanci sosai ba abinda Habiba bata koya mata ba dan yanzu haka zaki iya sata sawun matakin yan secondary dan duk abinda habiba takoya mata dauka take idon ta yabude sosai
Cikin ta yacika wata 9 cif Aunty Habiba ta tafi dauko yara a makaran ta wayan habiban ne ahannun tana dan danne danen ta de sai ta shiga whassapp dinta pc din Hadim ta shiga amma tajima bata hauba pic din Fujjirat ne a dp tarike ball tana dariya tayi kyu
Ta tuce na Nabil shima Fuj ne saide nashi tana cikin taron jamaa duk yan mata ne kyuwawa wasu farare wasu bakake Fuj tana tsakinyan su sai da ta jawo taga ashe abinda suka sa agaba cake ne ansa happy Birthday to Hajara
2years
Amma me tana shiga status dinshi ta cikaro da nata pic din wanda tayi a harani akasan photon anrubuda
_yaushe zan ganki matata ido da gangan jikin suna bukatan ki baki yana son turta miki kalman da kika dade kina son ji_
Kifa kanta tayi a hannun kujera kenan Nabil bai manta da ita ba yana son ganinta fa yace da sauri da daga idon ta ta Kalli tafkeken photon dayake manne jikin bango tace nima ina sonka bansan yanda zanyi bane to idan kaganni me zaka gayanin min akwai wani kallma ta yarage baka gayamin ba kokana nufin zaka furtanin karman```SO```ne dan shi nadade ina nema awajen ka
goge hawayen nata tayi ta shiga ta rubutu masa _SLM_ amma sai da yajima yaturo amsan
_Waalaikumus salam Mamana ys Nol Nol,_
dama Nol sunan Nabil ne dashi shiyasa Nabil yake cewa Habiban mamana
Rasame zatace tayi dan hannuta sai rawa yaje cande ta daure ta mayar masa da reply
_lfy abu Fuj yasu Fuj ya kawata?_
_yace Fuj de lafiya amma jiya ta cika shekara 2 su Jidda sun mata happy shine suka turomin pic dinta kawar ki kam ban sani ba kunfi kusa_
_yazakace munfi kusa kai da matar_
Cewa yayi
_uummmmm_
Daganan bai sake cewa komai ba
Itama shiru tayi tana so tace yayi mata voice taji muryasa ta tuno ashe wayar matan mutane ne
Jira take yace wani abu amma taji shiru har shigowan yaran da hayani yanzu tayi saurin tayi delete din chet din
Hadim iya wahala tana sha har yanzu a asbitin renon cikin take tayi kaya kaya dama gatada uban tinbi ya hadu da cikin wata 7 wani irin ciwo mararta yake mata wanda duk doctor da ya auna sai yace matsala ta na cikin ma haifa
Mamar tace ni Hadim nagaji da yanda kowane likita sai yace da matsala acikin mahaifar ki bayan da kalau kike haifuwar ki kode wajen zamu fita."
Hadim dama dukda ciwon da yake damunta tana son ganin Nabil tace "eh mama muje kawai nake ga kamar sun fisu sanin aikinsu yanzu haka bawani matsala sai nasu na rashin kwarewa."
Nabil yayi shiru yana tunanin chat dinsu da Habiba yaji dadin sunan da takirashi dashi wato *Abu Fuj* dan shi Fandau dinsa cekawai take kiransa dawanan sunan ****
Yau Fandau ta tashe da nakuda Habiba takira Dr yana hospital din ta gaya asa nurse kawai yaturo da kayan kinsu yace sugaya masa duk abinda yabiyo baya Fandau taji dadin wanan haifuwar dan sun temaka mata sosai sanda kan d'a yafaso
Awanan karan ma namiji ta haifa mekama dasu maaruf sak yana duk wani kulawa itada jaririn ta sun samu kunsan de gidan doctor
Fandau tayi kyu tayi shar da ita dan tasan idan tana bawa Akkaram nono jitake kamar ta kaida shi cikin ta dan so sunan Malam Dauda Dr ya sawa yaron dan isa shine yace kar akira masa uba dawani suna sai Akkaram ko dawud to de Fandau tace gwara Akkaram din
Fandau tana son yaran har ta kasa ban bance wanda tafiso shida Fujjirat dan ita tana ganin twins kamar ba yaran taba takeji amma Fujjirat bata san iya sonda takewa yarinyar ba kullum pic dinta ne a fukan wayanta
***
Ranan da yakama suna duk da bakowa aka gayawa ba Fandau tayi makeup tayi kyu
Habiba tana shigo ta fara mata kirari
"kai kai cankaji wanan hawan girman fa yayi gimbiya y'aga Zannan barno hakimin Gargar mulki da sarauta bayeku a barno koda karfin rawani zamu karbo yaran mu kinyi kyu wanan idan Nabil yakanki ko zai ganeki?
Gaki dama da iya kasai ta wllh tun lokacin da nake zuwa gidan ku duk baki ta bamin magan ba nasan ke jinin sarautane ne kinfi sauran yan uwanki iya tsate gida
Murmushi tayi tace "Aunty foundation din kara hanci tasamin wllh duk na canza kama gawani gira data samin a ido Aunty ba kyu fa canza halita wanan abinda ta samin acikin ido ba abin da zaiyiwa idona ina tsoro."
"eh bawani abu kwaliya nefa kuma ba sallah zakiyi ba Abban Nol yace amiki zai turaro wani wanda ya kware a daukon photo da editing yamiki pic dan yayi amfani dawani *DAMAR* kinga ma kayan ma caccanzawa zakiyi."
Itade dan Dr ne bayanda zatayi amma da wannan kayan canza halittan bada itaba
Wani bature ne yamata photo wajen kala 10 harda wanda aka mata da English wears fadin kyun da tayi ta adin lokaci ne
Wahegari Habiba tace zata jen duba Hadim dan sun sauka ita da Ummi da Mamar ta asbitin dr suka sauka dan sun dauko Hadim agalabaice
"aunty da Fujjirat akazo?
" eh da ita man kinsan Hadim baza ta iya zama ba Fuj ba shiyasa nake tausayawa Hadim duk ranan da asirin zai tonu dan wllh abin tausayi ce inde za akwace Fuj da bata da lfyn nan fa a asbitin a bed daya suke kwanan ga shima uban ya kwallafa dukkan buri akanta nede Allah yasa Hadim macce zata haifa dan abin yazo muku da sauki amma idan ta haifi Namiji akwai rikici dan naga kema kinfi jida Fuj."
"Aunty ai itace macce nisu zo su hada har Akkaram surike subani Fuj."
Habiba tace" yanzu kenan bazaki iya bar mata ita ba jenan?
Fandau tace" Allah Aunty koda kotu sai na karbi y'ata
Habiba tace "to mude munanan muna zuba ido muga wanan rikicin ta inda za aballo
Sai nadawo."
"Aunty kizo da Fujjirat di."
"Anya na isa kuwa zan duba baga."
"Yawwa Aunty dan ALLAH kiyin da baran daukota."
"Bakida kunya Aunty kirki agabana kike nuna so ga yarki ta fari sai kace ba kanuri ba."
Da sauri ta rufe fuskan ta da hannunta
Nabil yana zaune yana dan danne danne sa a waya yashiga status kawai sai yaga dr MD yana wasa dawayin jariri yayi saurin budewa aiko yanayin searching yaga maaruf ne dariya yayi yace kenan ranan da aka haifesu yayi dan yasan rabon doctor dayaran tunranan haifuwan su
amma kuma mamakin sa saiyaga a parlour Dr ne da sauri yarubuta _*pls Dr send it 4*_
Dariya Dr yayi a zuciyar yace cewa anzo wajen Dan yajima yana daura video amma dayake Nabil bai damu dawani hawa media ba bai gani ba musam man yanzu da ya fara fita wasa dariya Dr yayi yace *DAMATA DAYA*
amma sai ya masa reply da
_Yatura masa anki din nasamu d'a kowa yana min barka kai saiyawu_."
_Sorry my friend wlh banida video yaran suna jarirai Maaruf ne ko dan suna jarirai Billah bai kai haka girmaba_."
_Dr "yace bangane ba kaima kana son kacemin Akkaram yana kama dasu twins dinka ne_?
"Muktar bangane ba _kana son cemin ba Maaruf bane wanan_?
_Sosai mako wanan d'anane ashede da gaskene suna kama _da su Maaruf dan ni kasan rabona dasu tun suna jarirai sai dai pic din birthdays _dinsu dan haka bazan gane wani kaman su ba sai dai mutane suke ta fadan kaman ashe kai ma kagani to namusu friend sunan sa dauda dawud muna nace masa Akkaram_
Aiko sai gashi Nabil yakira
"dan ALLAH mehaka nufi please ba Maaruf bane?
Dr yace"Nace bashi bane amma kaduba da kyu kuwa?
"Dr bana son irin wanan zolayan?
"Wllh Shiddams ka yarda wanan ba Maaruf bane amma nayi murna da d'a yayi kama dasu kasan nayi sammanin nin zaka sa sunana tunda 2 nida Bilal sai ALLAH baiyin ba inason yaran inajin shiyasa na haifi mai kamada su...
"Dakata Dr Nabil ya katsesa
"yana ina yanzu yaron?
"yana gidana mana nace maka d'a ne ai ko."
"yazu haka idan nazo zan ganshi? "sosai ma yanzu haka gashinan Acinya na."
Nabil kashe wayan yayi yatashi da sauri yafita ko drive bai saurara ba balle security haka ya fada mota yaja
Nabil daukan dan yayi yana bin ko ina na raron da kallon bashi da ban banci da jinin sa hatta daidai ta faracen yaron nasu Maaruf ne
yadaga kai ya Kalli Dr
yace " ina iyayen sa?
"ni nine uban sa nace maka."
Nabil yace
"iyayen sa na asali nake nufi bawai kai ba."
"ai sai kayi agunwa kaga yaro d'a nane nacikina."
"yaushe Habiban tayi koyon ciki har ta haifu ban sani ba?
"Dr yace kana mamaki ne?
Nabil yace "kai yafi karfin mamaki ba."
Dr yace "amma kam bai kamata kayi mamaki ba dan kuma hakan yafaru akanku saide muganku da d'a koda goyon ciki kobabu."
Nabil yace "amma ai mukuna ganin muda ciki ko?
"kai Shid *walla tazzazasu* amma kai aboki nane da bazan iya boye maka komai ba zan gaya maka Gaskiya nasan kai mai rufanin asirine kasan Habitee ta ce maza ta kara haifuwa ba nikuma naga yara ukku sun min kadan dan haka mukayi yar jejeniya da ita nayi auren boye da wata yariyar ta haifa mana koda yara ukku ne mukara akan su Haris kaga idan ta gama sai musa mata alluran mantau yanda goda ta ganmu awani wajen bazata gane muba
bawan da yadani saikai dan bazan iya boye maba yasa nagaya maka
gashi yariya ta iya haifuwa dan ta haifa min mekama da abokina."
Nabil har yawu sai da yazubo abakin sa tsabar sakewan da jikin sa yayi jin jikin sa yayi kamar ba nasa ba dan mutuwan zaune dayayi
dan da yake hannun sa bai sanda da yasubuce ba.........
*Sorry masoya dan bashida yawa sonku da kaunan ku yasa na kawo muku wanan dinma wllh bana dindadi*
*Amma yakukaga page na gaba sai kasance dr yafara amsani da DAMARSA zaici nasa ra koyayi*
*Kuyi kuna tunawa da HAJIYA HADIM de*
*Nagode masoya muna tare da jikar ALHAJI MUSTAPAH YIR JATTKO*
*DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Phareedah umar sokon ki ya iso gareni kuma na gdy da kauna ki zanduba bukatun ku na insamu ina muku typing koda (2days ) ne*
*Haeeza Murtal*
Banman tadake ba
Dakeda duk kan masoyan damata
*ME ZOGALE*
*kema muna mugun tare*
*Gaskiya kina mutukar godiya agareku masoya ina mamakin yanda kuke nuna soyyyyan ga* ```DAMATA```
*Ina baku hakuri wanda suka min magana ban samu na amsa musu ba wllh abubuwa ne suka min yawa amma ina dare da masoyana aduk inda kuke karfin guiwan ku da addua anku yake kara karfafanin guiwa musamman JATTKO GROUP kuna sani nishadi wllh 🤣🤣🤣🤣ina tare daku*
( editing mzz daddy)
*40*
*K*asa k'arasawa yayi dan yanda dan tumfashin da yake ja yagagare shi yaja idonuwan sa suka kakkafe atake da sauri Dr yabayar masa oxygen ahankali nunfashin yafara sauka
Ummi kuka take sosai Kamal ya kamata yafita da ita yana kwantar mata da hankali
Wani sadeden gaye nagani shida familyn disa badan karnayi karyaba zan iya cewa wane Nabil akomai da sauri saurin yake takawa haryabar ss dinshi da family shi su Jidda suka meke kai Ya BilAL BilAL Maina kangeya kenan d'aga Ahj Maina kange millions wanda ya dauki dauyin karatun Nabil shine yake takawa har gaban su Ummi ya durkusa ya gaida su Kamal cikin girmamawa yamasa jagora har gaban gadonda Nabil yake kwance Bilal yasa abokin nasa agaba yana mamakin wai Nabil da mata suke tsoron tunkara yakoma haka akan macce
Yakalli Kamal yace kamal "kiramin Dr din ."
kamal yafita suka shigo da Dr tare
Bilal yace"Dr kuhada mana kwararun doctor wanda zasu ina control din matsalan sa acikin jiri har kukara sa England."
Dr yace ok sir yaushene tafiyan? yace "yanzu."
Kamal dadi yaji dan bayanda ba ayi da Nabil afita da shi amma yace shibawan da ya isa yasa shibarin Nigeria dan Fatin sa tanaciki sunrasa wacece Wata Fatin dansu har yanzu ba agaya musuba yanzu koyasan bai isa hana BilAL fita dashi ba
dasauri doc yafita
daidai da shigowan malam da Baban Nabil da Bunu dan gidan Malam
Addua malam yamasa yace Bunu da Baba su daga shi abashi rubutun Baba
Yace
"akkaramakalha da anbar rubutun nan tunda kace na dan ganane kar kuma wata rana matar sa ta baiyana yakita azo ana nadama."
Murmushi Malam yayi yace" Abukar abashi."
Bunu da kamal suka daga shi kuka Nabil yasa daker yabude bakin sa yace"Malam kar abani abinda zan manta Matata."
Matsawa Malam yayi inda yake yakama hannun sa yace"baza ka manta ta ba wannan na samun saukine acikin cunci ko bakaso Fatin naka ta sameka da lafiya ne?
" ina somana Malam
Yaushe zanganta?
"kakusa ganinta kasha rubutun komai zai zomaka da sauki."
ai dasauri
Yace"idan nasha za aganta?
Malam yace "insha ALLAH."
Ai da sauri ya daga kansa duk da bazai iya tashiba alaman abashi Bunu ne yakara masa roban abaki yadan sha sosai sai da yaji cikin sa yana murdawa yabari shiko kashi zai iya ci inde za asamu Fatin sa
Kamal ya kwantar masa kan a filo
Bilal ya durkusa ya gaida su Baba yace "Malam waifa BilAL soyake ya fitar da abokin nashi."
"ai ba lefi saide aikin da zan masa na kwana 3 addua idan angama sai su tafi."
Cikin kwantar da murya BilAL yace"gafurta sai atafi da kai ai inde badamuwa."
Malam yace "badamuwa zanso hakan saide gobe akwai meeting namu na hakimai wanda yazama dole na halarci taron da safene da yanma sai muwuce."
Baba yace "da yau da goben duk dayane ai."
Haka washe gari aka tarkata Nabil da har yafara samun sauki dallin aduar da ake masa aka fita da shi yan club din Chelsea su sunji dadin hakan su suka dauki nauyin komai
Maman Fandau danne watayi agaban su Malam amma hankalin ta bakaramin tashi yayi ba harya fi na sanda Fandau ta tafi tashi yanzu shikenan anmata alluran da ta banta da komai arayuwan ta bazan iya yafewa matar da ta dauketa ta kaita saudia dan ta nema mata kudiba ALLAH sarki Fatima na da taji labarin zan warke shine aka yaudare ta da dashi dama nasan yanda kike sona da kishina komai zaki iyayi akaina saide yarinta daya hana baki gane illar kina macce me karancin shikaru barin ki gida da hatsarine ba bakiyin tunani ba gashi har kin fada halinda kwara makantata so dubu amma nasan Halima bata san ke y'ata bane da bata gwada wanan zalincin akanki ba dan kina kishiyar ta
Koda ta gayawa Bagana haka bagana taci kukanta tace "mama wllh dawannan labari kwara ace ta mutu."
Mama tace "ina zaki hada dama ai mutuwa kowa zaman jiranta yake."
"mama ALLAH ya isa tsakanin muda Hadim."
Mama tace "kai dena fadan haka kiyafe mata dan nasan ba lefinta bane lefin mesunan Malam ne daya gaya mata yarmu ci danasan halin kirkin Halima da bazata mata ba."
"mama wllh da lefinta ai kishi ba hauka bane koma yar wacece yaka mata tayi hakane jiyan nan fa naje naduba ta baga yada taba ni tausayin ba bata da lafiya abin dausayi tunda nazo nakecewa abban Tajjudeen anty Hadim ta zama abin tausayi ashe ita ta jefa min yar uwa cikin wani hali ban sani ba sake fashiwa tayi da kuka tana cewa YaFandau ina zanganki."
Dakyar mama ta lallasheta
tace" keda kike hakin haifuwa yau ko gobe bai kamata kijefa kanki cikin damuwa ba shima Nabil din yana iya kokarin sa wajen nemanta
Mama ta dauki Tajuddin tace "dashi zan tafi dama an dauke Hajara."
Bagana tace "wllh Mama tunda muguwace kar ki kara rike mata yarinya."
Mama de har suka fito harabar gidan bata yiwa Bagana magana ba dan ita son Fujjirat ajinin ta yake har driver yaja suka fita suka bar Bagana da tisisin ciki
Nabil yasuki yafara samuwa yanzu har takawa yake da kafafuwan sa memakon da da kowanka yimasa ake yadena jin ciwon kirjin aman jini duk yadena sai kuma tunanin Fandau yananan dan duk baya ji kamar da
Malam da Baba har sun tafi sun barsu amma tunanin Fandau kam haryanzu yana fama dashi kullum yana makale da wayan sa yana ganin photon ta a status dinshi kam kullum kalaman soyayya yake daurawa instagram, tweeter dasaura media amma baya daura photon dan yasan yana kishin ta a status dinshi na whassapp kawai yake daurawa dan yasan bawan da zai gani dai wanda yayi saving dinshi shima da wata ta dauka da shijab a saudia yafi daurawa
Akullum Billah yana kwantar masa da hankali daza a sameta Dr MD da Habiba sunzo sunduba shi agidan bayan an sallame shi ko da suka zo saida Nabil yace "wai Habiba wanan yariyar haryanzu baki kara ganin mai kamarta ba wllh wanda nake sawa bincike duk basu san akin suba."
Habiba tace "kai YaShid kadamu da yariyar nan dayawa fa wai meye masayin ta awajen kane?
Nufasawa yayi
Yace to yau zakuji basayinta awajen na yagaya musu kamar yanda yakayawa su Ummi amma yace "saide fa sunce nabar zance sai sanda tafito kawai sai ace dama ni aka daurawa kunga lifin ita yariyar na bin matar saudia ya bata sannan lefin Hadim yabata abin da yasana fada maka innaso tunkafin ta fito anemo mata maganin da zata koma kamar da shiya sa nake ta meman wanan yar iskan Dr Adegas din bana samunta
Inason tambayar ta wane irin allura ta mata
Dr yace "Ai yanda kafada bawani magani da za asamu alikitance wanda zai dawota tunani kunriga kuncici yariyar kawai."
*Yafadi haka fal da haushi Shid wani irin makar yacine akan abinda yanacewa yanzu kenan zai rushe masa komai tunda gashi har ya ganar da iyayen sa cewa Fandau matar sace*
Nabil kamar yaro haka yace "wllh ban cuceta ba nide Hadim ce kuma wllh jiran ta haifu nake ta gane kureanta."
Dr da Habiba dan haushi kasa magan sukayi yanzu shikenan Nabil yaci
Bulus kenan ko sallama Dr bai saya yiwa Nabil ya fece
*Gidan Dr*
"yanzu yaci nasara yara kuma dunzama na Hadim kenan waishi Shiddams dinnan wane irin mutum ne komai nasa cikin ruwan sanyi yake zuwa dubi yanda yake tsara mana zance kamar gaske da irin wanan kalaman ya yaudari yariyarn fa kuma haryanzu ta na mugun sonsa ayanda da karance ta." cewar Habiba
Dr yace "ai dama nace miki shiddams shegene zai iya rusa kowane irin shiri akan abinda yake so,
Yayi kokarin ya fashim tar dasu yanda nasa lefin basai fito ba ko toni kuma na yi alkawarin insha ALLAH yarushe min *DAMATA* *DAYA* acikin ukkun amma biyun nima sai na cinasara sai ya karyata kansa da kansa ."
"haba Abban Nol yazaka rike matar aure ka fito da ita kawai ayita da kare wllh iyaye zasu yarda da ita abata yaran da aware karyar da yayi musamman idan bayanan da Dr Hafeez ya maka in Gaskiya ne kaga kowa zai yarda da da yaran tane su zauna suyin zaman auren su me amfani cigaba da rike matar wani kai kasan bazaka iya karawa da Shddams ba wllh."
"Bayanan Dr Gaskiya ne naduba sosa,
amma ai su Ummi basu yarda ba Dr yabari ne sai tazo haifuwa su gani maganan garawa da Shid kuma kowa yana da dama fa sai de inbai iya amfani dashiba zan baki mamakin cikin *DAMATA*."
Fandau kam ba asata makaranta ba amma ta gama wayewa duk inda za akira wayeyiya za asoko da ita yanzu kam ta iya turanci sosai ba abinda Habiba bata koya mata ba dan yanzu haka zaki iya sata sawun matakin yan secondary dan duk abinda habiba takoya mata dauka take idon ta yabude sosai
Cikin ta yacika wata 9 cif Aunty Habiba ta tafi dauko yara a makaran ta wayan habiban ne ahannun tana dan danne danen ta de sai ta shiga whassapp dinta pc din Hadim ta shiga amma tajima bata hauba pic din Fujjirat ne a dp tarike ball tana dariya tayi kyu
Ta tuce na Nabil shima Fuj ne saide nashi tana cikin taron jamaa duk yan mata ne kyuwawa wasu farare wasu bakake Fuj tana tsakinyan su sai da ta jawo taga ashe abinda suka sa agaba cake ne ansa happy Birthday to Hajara
2years
Amma me tana shiga status dinshi ta cikaro da nata pic din wanda tayi a harani akasan photon anrubuda
_yaushe zan ganki matata ido da gangan jikin suna bukatan ki baki yana son turta miki kalman da kika dade kina son ji_
Kifa kanta tayi a hannun kujera kenan Nabil bai manta da ita ba yana son ganinta fa yace da sauri da daga idon ta ta Kalli tafkeken photon dayake manne jikin bango tace nima ina sonka bansan yanda zanyi bane to idan kaganni me zaka gayanin min akwai wani kallma ta yarage baka gayamin ba kokana nufin zaka furtanin karman```SO```ne dan shi nadade ina nema awajen ka
goge hawayen nata tayi ta shiga ta rubutu masa _SLM_ amma sai da yajima yaturo amsan
_Waalaikumus salam Mamana ys Nol Nol,_
dama Nol sunan Nabil ne dashi shiyasa Nabil yake cewa Habiban mamana
Rasame zatace tayi dan hannuta sai rawa yaje cande ta daure ta mayar masa da reply
_lfy abu Fuj yasu Fuj ya kawata?_
_yace Fuj de lafiya amma jiya ta cika shekara 2 su Jidda sun mata happy shine suka turomin pic dinta kawar ki kam ban sani ba kunfi kusa_
_yazakace munfi kusa kai da matar_
Cewa yayi
_uummmmm_
Daganan bai sake cewa komai ba
Itama shiru tayi tana so tace yayi mata voice taji muryasa ta tuno ashe wayar matan mutane ne
Jira take yace wani abu amma taji shiru har shigowan yaran da hayani yanzu tayi saurin tayi delete din chet din
Hadim iya wahala tana sha har yanzu a asbitin renon cikin take tayi kaya kaya dama gatada uban tinbi ya hadu da cikin wata 7 wani irin ciwo mararta yake mata wanda duk doctor da ya auna sai yace matsala ta na cikin ma haifa
Mamar tace ni Hadim nagaji da yanda kowane likita sai yace da matsala acikin mahaifar ki bayan da kalau kike haifuwar ki kode wajen zamu fita."
Hadim dama dukda ciwon da yake damunta tana son ganin Nabil tace "eh mama muje kawai nake ga kamar sun fisu sanin aikinsu yanzu haka bawani matsala sai nasu na rashin kwarewa."
Nabil yayi shiru yana tunanin chat dinsu da Habiba yaji dadin sunan da takirashi dashi wato *Abu Fuj* dan shi Fandau dinsa cekawai take kiransa dawanan sunan ****
Yau Fandau ta tashe da nakuda Habiba takira Dr yana hospital din ta gaya asa nurse kawai yaturo da kayan kinsu yace sugaya masa duk abinda yabiyo baya Fandau taji dadin wanan haifuwar dan sun temaka mata sosai sanda kan d'a yafaso
Awanan karan ma namiji ta haifa mekama dasu maaruf sak yana duk wani kulawa itada jaririn ta sun samu kunsan de gidan doctor
Fandau tayi kyu tayi shar da ita dan tasan idan tana bawa Akkaram nono jitake kamar ta kaida shi cikin ta dan so sunan Malam Dauda Dr ya sawa yaron dan isa shine yace kar akira masa uba dawani suna sai Akkaram ko dawud to de Fandau tace gwara Akkaram din
Fandau tana son yaran har ta kasa ban bance wanda tafiso shida Fujjirat dan ita tana ganin twins kamar ba yaran taba takeji amma Fujjirat bata san iya sonda takewa yarinyar ba kullum pic dinta ne a fukan wayanta
***
Ranan da yakama suna duk da bakowa aka gayawa ba Fandau tayi makeup tayi kyu
Habiba tana shigo ta fara mata kirari
"kai kai cankaji wanan hawan girman fa yayi gimbiya y'aga Zannan barno hakimin Gargar mulki da sarauta bayeku a barno koda karfin rawani zamu karbo yaran mu kinyi kyu wanan idan Nabil yakanki ko zai ganeki?
Gaki dama da iya kasai ta wllh tun lokacin da nake zuwa gidan ku duk baki ta bamin magan ba nasan ke jinin sarautane ne kinfi sauran yan uwanki iya tsate gida
Murmushi tayi tace "Aunty foundation din kara hanci tasamin wllh duk na canza kama gawani gira data samin a ido Aunty ba kyu fa canza halita wanan abinda ta samin acikin ido ba abin da zaiyiwa idona ina tsoro."
"eh bawani abu kwaliya nefa kuma ba sallah zakiyi ba Abban Nol yace amiki zai turaro wani wanda ya kware a daukon photo da editing yamiki pic dan yayi amfani dawani *DAMAR* kinga ma kayan ma caccanzawa zakiyi."
Itade dan Dr ne bayanda zatayi amma da wannan kayan canza halittan bada itaba
Wani bature ne yamata photo wajen kala 10 harda wanda aka mata da English wears fadin kyun da tayi ta adin lokaci ne
Wahegari Habiba tace zata jen duba Hadim dan sun sauka ita da Ummi da Mamar ta asbitin dr suka sauka dan sun dauko Hadim agalabaice
"aunty da Fujjirat akazo?
" eh da ita man kinsan Hadim baza ta iya zama ba Fuj ba shiyasa nake tausayawa Hadim duk ranan da asirin zai tonu dan wllh abin tausayi ce inde za akwace Fuj da bata da lfyn nan fa a asbitin a bed daya suke kwanan ga shima uban ya kwallafa dukkan buri akanta nede Allah yasa Hadim macce zata haifa dan abin yazo muku da sauki amma idan ta haifi Namiji akwai rikici dan naga kema kinfi jida Fuj."
"Aunty ai itace macce nisu zo su hada har Akkaram surike subani Fuj."
Habiba tace" yanzu kenan bazaki iya bar mata ita ba jenan?
Fandau tace" Allah Aunty koda kotu sai na karbi y'ata
Habiba tace "to mude munanan muna zuba ido muga wanan rikicin ta inda za aballo
Sai nadawo."
"Aunty kizo da Fujjirat di."
"Anya na isa kuwa zan duba baga."
"Yawwa Aunty dan ALLAH kiyin da baran daukota."
"Bakida kunya Aunty kirki agabana kike nuna so ga yarki ta fari sai kace ba kanuri ba."
Da sauri ta rufe fuskan ta da hannunta
*Gidan Dr*
"yanzu yaci nasara yara kuma dunzama na Hadim kenan waishi Shiddams dinnan wane irin mutum ne komai nasa cikin ruwan sanyi yake zuwa dubi yanda yake tsara mana zance kamar gaske da irin wanan kalaman ya yaudari yariyarn fa kuma haryanzu ta na mugun sonsa ayanda da karance ta." cewar Habiba
Dr yace "ai dama nace miki shiddams shegene zai iya rusa kowane irin shiri akan abinda yake so,
Yayi kokarin ya fashim tar dasu yanda nasa lefin basai fito ba ko toni kuma na yi alkawarin insha ALLAH yarushe min *DAMATA* *DAYA* acikin ukkun amma biyun nima sai na cinasara sai ya karyata kansa da kansa ."
"haba Abban Nol yazaka rike matar aure ka fito da ita kawai ayita da kare wllh iyaye zasu yarda da ita abata yaran da aware karyar da yayi musamman idan bayanan da Dr Hafeez ya maka in Gaskiya ne kaga kowa zai yarda da da yaran tane su zauna suyin zaman auren su me amfani cigaba da rike matar wani kai kasan bazaka iya karawa da Shddams ba wllh."
"Bayanan Dr Gaskiya ne naduba sosa,
amma ai su Ummi basu yarda ba Dr yabari ne sai tazo haifuwa su gani maganan garawa da Shid kuma kowa yana da dama fa sai de inbai iya amfani dashiba zan baki mamakin cikin *DAMATA*."
Fandau kam ba asata makaranta ba amma ta gama wayewa duk inda za akira wayeyiya za asoko da ita yanzu kam ta iya turanci sosai ba abinda Habiba bata koya mata ba dan yanzu haka zaki iya sata sawun matakin yan secondary dan duk abinda habiba takoya mata dauka take idon ta yabude sosai
Cikin ta yacika wata 9 cif Aunty Habiba ta tafi dauko yara a makaran ta wayan habiban ne ahannun tana dan danne danen ta de sai ta shiga whassapp dinta pc din Hadim ta shiga amma tajima bata hauba pic din Fujjirat ne a dp tarike ball tana dariya tayi kyu
Ta tuce na Nabil shima Fuj ne saide nashi tana cikin taron jamaa duk yan mata ne kyuwawa wasu farare wasu bakake Fuj tana tsakinyan su sai da ta jawo taga ashe abinda suka sa agaba cake ne ansa happy Birthday to Hajara
2years
Amma me tana shiga status dinshi ta cikaro da nata pic din wanda tayi a harani akasan photon anrubuda
_yaushe zan ganki matata ido da gangan jikin suna bukatan ki baki yana son turta miki kalman da kika dade kina son ji_
Kifa kanta tayi a hannun kujera kenan Nabil bai manta da ita ba yana son ganinta fa yace da sauri da daga idon ta ta Kalli tafkeken photon dayake manne jikin bango tace nima ina sonka bansan yanda zanyi bane to idan kaganni me zaka gayanin min akwai wani kallma ta yarage baka gayamin ba kokana nufin zaka furtanin karman```SO```ne dan shi nadade ina nema awajen ka
goge hawayen nata tayi ta shiga ta rubutu masa _SLM_ amma sai da yajima yaturo amsan
_Waalaikumus salam Mamana ys Nol Nol,_
dama Nol sunan Nabil ne dashi shiyasa Nabil yake cewa Habiban mamana
Rasame zatace tayi dan hannuta sai rawa yaje cande ta daure ta mayar masa da reply
_lfy abu Fuj yasu Fuj ya kawata?_
_yace Fuj de lafiya amma jiya ta cika shekara 2 su Jidda sun mata happy shine suka turomin pic dinta kawar ki kam ban sani ba kunfi kusa_
_yazakace munfi kusa kai da matar_
Cewa yayi
_uummmmm_
Daganan bai sake cewa komai ba
Itama shiru tayi tana so tace yayi mata voice taji muryasa ta tuno ashe wayar matan mutane ne
Jira take yace wani abu amma taji shiru har shigowan yaran da hayani yanzu tayi saurin tayi delete din chet din
Hadim iya wahala tana sha har yanzu a asbitin renon cikin take tayi kaya kaya dama gatada uban tinbi ya hadu da cikin wata 7 wani irin ciwo mararta yake mata wanda duk doctor da ya auna sai yace matsala ta na cikin ma haifa
Mamar tace ni Hadim nagaji da yanda kowane likita sai yace da matsala acikin mahaifar ki bayan da kalau kike haifuwar ki kode wajen zamu fita."
Hadim dama dukda ciwon da yake damunta tana son ganin Nabil tace "eh mama muje kawai nake ga kamar sun fisu sanin aikinsu yanzu haka bawani matsala sai nasu na rashin kwarewa."
Nabil yayi shiru yana tunanin chat dinsu da Habiba yaji dadin sunan da takirashi dashi wato *Abu Fuj* dan shi Fandau dinsa cekawai take kiransa dawanan sunan ****
Yau Fandau ta tashe da nakuda Habiba takira Dr yana hospital din ta gaya asa nurse kawai yaturo da kayan kinsu yace sugaya masa duk abinda yabiyo baya Fandau taji dadin wanan haifuwar dan sun temaka mata sosai sanda kan d'a yafaso
Awanan karan ma namiji ta haifa mekama dasu maaruf sak yana duk wani kulawa itada jaririn ta sun samu kunsan de gidan doctor
Fandau tayi kyu tayi shar da ita dan tasan idan tana bawa Akkaram nono jitake kamar ta kaida shi cikin ta dan so sunan Malam Dauda Dr ya sawa yaron dan isa shine yace kar akira masa uba dawani suna sai Akkaram ko dawud to de Fandau tace gwara Akkaram din
Fandau tana son yaran har ta kasa ban bance wanda tafiso shida Fujjirat dan ita tana ganin twins kamar ba yaran taba takeji amma Fujjirat bata san iya sonda takewa yarinyar ba kullum pic dinta ne a fukan wayanta
***
Ranan da yakama suna duk da bakowa aka gayawa ba Fandau tayi makeup tayi kyu
Habiba tana shigo ta fara mata kirari
"kai kai cankaji wanan hawan girman fa yayi gimbiya y'aga Zannan barno hakimin Gargar mulki da sarauta bayeku a barno koda karfin rawani zamu karbo yaran mu kinyi kyu wanan idan Nabil yakanki ko zai ganeki?
Gaki dama da iya kasai ta wllh tun lokacin da nake zuwa gidan ku duk baki ta bamin magan ba nasan ke jinin sarautane ne kinfi sauran yan uwanki iya tsate gida
Murmushi tayi tace "Aunty foundation din kara hanci tasamin wllh duk na canza kama gawani gira data samin a ido Aunty ba kyu fa canza halita wanan abinda ta samin acikin ido ba abin da zaiyiwa idona ina tsoro."
"eh bawani abu kwaliya nefa kuma ba sallah zakiyi ba Abban Nol yace amiki zai turaro wani wanda ya kware a daukon photo da editing yamiki pic dan yayi amfani dawani *DAMAR* kinga ma kayan ma caccanzawa zakiyi."
Itade dan Dr ne bayanda zatayi amma da wannan kayan canza halittan bada itaba
Wani bature ne yamata photo wajen kala 10 harda wanda aka mata da English wears fadin kyun da tayi ta adin lokaci ne
Wahegari Habiba tace zata jen duba Hadim dan sun sauka ita da Ummi da Mamar ta asbitin dr suka sauka dan sun dauko Hadim agalabaice
"aunty da Fujjirat akazo?
" eh da ita man kinsan Hadim baza ta iya zama ba Fuj ba shiyasa nake tausayawa Hadim duk ranan da asirin zai tonu dan wllh abin tausayi ce inde za akwace Fuj da bata da lfyn nan fa a asbitin a bed daya suke kwanan ga shima uban ya kwallafa dukkan buri akanta nede Allah yasa Hadim macce zata haifa dan abin yazo muku da sauki amma idan ta haifi Namiji akwai rikici dan naga kema kinfi jida Fuj."
"Aunty ai itace macce nisu zo su hada har Akkaram surike subani Fuj."
Habiba tace" yanzu kenan bazaki iya bar mata ita ba jenan?
Fandau tace" Allah Aunty koda kotu sai na karbi y'ata
Habiba tace "to mude munanan muna zuba ido muga wanan rikicin ta inda za aballo
Sai nadawo."
"Aunty kizo da Fujjirat di."
"Anya na isa kuwa zan duba baga."
"Yawwa Aunty dan ALLAH kiyin da baran daukota."
"Bakida kunya Aunty kirki agabana kike nuna so ga yarki ta fari sai kace ba kanuri ba."
Da sauri ta rufe fuskan ta da hannunta
Nabil yana zaune yana dan danne danne sa a waya yashiga status kawai sai yaga dr MD yana wasa dawayin jariri yayi saurin budewa aiko yanayin searching yaga maaruf ne dariya yayi yace kenan ranan da aka haifesu yayi dan yasan rabon doctor dayaran tunranan haifuwan su
amma kuma mamakin sa saiyaga a parlour Dr ne da sauri yarubuta _*pls Dr send it 4*_
Dariya Dr yayi a zuciyar yace cewa anzo wajen Dan yajima yana daura video amma dayake Nabil bai damu dawani hawa media ba bai gani ba musam man yanzu da ya fara fita wasa dariya Dr yayi yace *DAMATA DAYA*
amma sai ya masa reply da
_Yatura masa anki din nasamu d'a kowa yana min barka kai saiyawu_."
_Sorry my friend wlh banida video yaran suna jarirai Maaruf ne ko dan suna jarirai Billah bai kai haka girmaba_."
_Dr "yace bangane ba kaima kana son kacemin Akkaram yana kama dasu twins dinka ne_?
"Muktar bangane ba _kana son cemin ba Maaruf bane wanan_?
_Sosai mako wanan d'anane ashede da gaskene suna kama _da su Maaruf dan ni kasan rabona dasu tun suna jarirai sai dai pic din birthdays _dinsu dan haka bazan gane wani kaman su ba sai dai mutane suke ta fadan kaman ashe kai ma kagani to namusu friend sunan sa dauda dawud muna nace masa Akkaram_
Aiko sai gashi Nabil yakira
"dan ALLAH mehaka nufi please ba Maaruf bane?
Dr yace"Nace bashi bane amma kaduba da kyu kuwa?
"Dr bana son irin wanan zolayan?
"Wllh Shiddams ka yarda wanan ba Maaruf bane amma nayi murna da d'a yayi kama dasu kasan nayi sammanin nin zaka sa sunana tunda 2 nida Bilal sai ALLAH baiyin ba inason yaran inajin shiyasa na haifi mai kamada su...
"Dakata Dr Nabil ya katsesa
"yana ina yanzu yaron?
"yana gidana mana nace maka d'a ne ai ko."
"yazu haka idan nazo zan ganshi? "sosai ma yanzu haka gashinan Acinya na."
Nabil kashe wayan yayi yatashi da sauri yafita ko drive bai saurara ba balle security haka ya fada mota yaja
Nabil daukan dan yayi yana bin ko ina na raron da kallon bashi da ban banci da jinin sa hatta daidai ta faracen yaron nasu Maaruf ne
yadaga kai ya Kalli Dr
yace " ina iyayen sa?
"ni nine uban sa nace maka."
Nabil yace
"iyayen sa na asali nake nufi bawai kai ba."
"ai sai kayi agunwa kaga yaro d'a nane nacikina."
"yaushe Habiban tayi koyon ciki har ta haifu ban sani ba?
"Dr yace kana mamaki ne?
Nabil yace "kai yafi karfin mamaki ba."
Dr yace "amma kam bai kamata kayi mamaki ba dan kuma hakan yafaru akanku saide muganku da d'a koda goyon ciki kobabu."
Nabil yace "amma ai mukuna ganin muda ciki ko?
"kai Shid *walla tazzazasu* amma kai aboki nane da bazan iya boye maka komai ba zan gaya maka Gaskiya nasan kai mai rufanin asirine kasan Habitee ta ce maza ta kara haifuwa ba nikuma naga yara ukku sun min kadan dan haka mukayi yar jejeniya da ita nayi auren boye da wata yariyar ta haifa mana koda yara ukku ne mukara akan su Haris kaga idan ta gama sai musa mata alluran mantau yanda goda ta ganmu awani wajen bazata gane muba
bawan da yadani saikai dan bazan iya boye maba yasa nagaya maka
gashi yariya ta iya haifuwa dan ta haifa min mekama da abokina."
Nabil har yawu sai da yazubo abakin sa tsabar sakewan da jikin sa yayi jin jikin sa yayi kamar ba nasa ba dan mutuwan zaune dayayi
dan da yake hannun sa bai sanda da yasubuce ba.........
*Sorry masoya dan bashida yawa sonku da kaunan ku yasa na kawo muku wanan dinma wllh bana dindadi*
*Amma yakukaga page na gaba sai kasance dr yafara amsani da DAMARSA zaici nasa ra koyayi*
*Kuyi kuna tunawa da HAJIYA HADIM de*
*Nagode masoya muna tare da jikar ALHAJI MUSTAPAH YIR JATTKO*
[2/18, 9:39 PM] +234 816 362 8229: [2/8, 6:22 PM] BATUL ADAM JATTKO: *DAMATA*
*Na*
*BATUL ADAM JATTKO*
(editing mzz daddy )
*41*
*d*asauri Dr ya tare Akkaram
Yace"Shid lafiya zaka jefarmin yaro mekake kallo haka?
Nabil jamowa yayi katsa bakin sa narawa shikan baisan irin kalman da yake fitowa a bakin sa ba yace"dr mekake nufi dama anayin irin wanan auren ne aduniya?
Dr yace "Sosai makuwa kai ma ai kusan irin sa kayi dande Hadim ta ma katsalandan ne."
Nabil yace "Bangane ba Dr ni aiban aure ta danufin ta haifamin yara nasaketa ba na aureta ne da niyar temakon ta kawai. "
Dr yace "naka nufin kenan ni nasan halin matata tanada kishi bazata iya zama da kishiya ba musamman idan friends din suka san tana da kishiya aisai su renata shiyasa idan ta gama mana aikin zamu sallameta musamman yanda naga kawar ta nakasa yar mutane kaga idan gemun dan uwanka yakama da wuta ance kayayya fawa naka ruwa."
Cikin tashin hankali Nabil yace "doctor bawannan ba komai naka yayi kama da nawa aharkan auran boyen da mukayi inaga hakan a musulumci babban zunubine shiyasa ALLAH ya jarrabemu."
Dr yace" sosai babban zunubi neman musamman ma idan Budurwace dan da farko maba ita yaka mata kafara yiwa magana ba magaban ta yaka mataka tunkara dan su akabawa zabin mijin fari kaga mun tsallace wanan dokan kaga gakuma na alhakin mun jefa iyayin ta cikin damuwa wanda bamuyin aikin da hadisin da akace kasowa dan uwan ka abinda kasowa kanka dan na san bazakaso ayima ka haka ba akan Fujjirat ko?
Rudewa Nabil yasakeyi sosai cikin in ina yace "Muktar dena fada zannemi yafiyar Allah bazan iya jurewa ba idan hakan ta faru zan iya fadawa halinda yafi na yanzu bazai faru akan Fuj ba."
Dr yace ."wane yafiyar Allah ai anan Allah baka masa lefiba tunda ba zina kayi da ita ba aurene amma ba bisa tsari ba
Lefi kuma iyayenta kayiwa musamman ma idan na amanane."
Ai Nabil kara gigicewa yayi yace "na amanane mana nawakam nashiga ukku meyasa nabi shawara Hadim da ban fada cikin wanan hali ba."
Dr yace shawara Hadim kuma?
"Eh wllh bakin su daya da Habiba dan komai naka irin nawane."
Dr yace.
"Nide nafi shawaran Habittes amma aikai kace a saudia kuka haduda Fandau aikai ba amana kaciba illah temoko kaman yanda kafada tome yasa kace kaci amana idan na tattara bayanan ka yana bani kamar akwai wani abu da kaboye idan baka fito da shiba baza musamo kan abinba."
"Sosai dr akai abinda na boye mana fadan saba abin fahari bane,
amma ni duk bawanan damuwan bane damuwa ta jaraban da ALLAH yanuna mata akan auren boyen yazamuyin da wanan babban jaraban?
"bangane jarafta ba"
inji dr
Nabil yace "yanzu kana ganin danka dayayi kamadani sak gamu abokai zargi ba zai shiga zukatan mutane ba?
Dr yace wane irin zargi kuma?
"Meyasa dan ka yayi kama dani bayan kai da matar ka duk bakake ne kuma kuka samu farin d'a?
Dr yace" ana haka ai bakin tukunya mai fidda farin tuwo."
Cikin karaji Nabil yace "Dr ka dauki abin dawasa ko to ba abin wasa bane dan ko makaho yashafa yaron nan zaice da nane
Dan haka duniya zata zargeni da inacin amanan ka bawanda zai yarda."
Dariya Dr yayi sosai acikin ransa yace anzo wajen amma danya ruda Nabil afili kuma idon yazaro
" yace hakane fa yanzu yazamuyi wllh bansan hakan babban matsala bane saiyanzu shiru sukayin Nabil wani gumine ya yanko masa kamar ba sanyi ake a London ba
Shima Dr nuna jimanin sa yayi afili
Nabil yace "ina uwar yaron?
Dr yadan daga murya yace Habitee...
Nabil yace "ba itaba uwar gasken nake nufi."
Dr yace okky ai tana wancen dakin mun jonamata shocking mun sa security mun setting yanda bawanda zai shiga sai nida Habite."
Nabil abin yadena bashi mamaki dan yanzu ya tabbarawa kansa shida Dr suyin kuskuren bin shawaran mata ne Allah yamusu wanan jarabawan dan yasan bakin su daya da Hadim kawai amma bata gaya masa sun hada baki da Habiba ba ita ma Habiban da alamum bata gayawa Dr ba
Nabil yace "kacire shocking da security din inason nagan ta."
Dr yace no problem amma ba yau ba dan tana bacci bata jin dadi namata alluran bacci."
Kafin Nabil yace wani abu wayansa yasoma ringing Ummi ce yadauka yana seta muryar shi yan da zai mata magana yaji tace
"Nabil kai wane irin mutum ne bance lalle lalle kazo asbitin nanba idan yariyar nan ta mutu a dalilin bacin ranka wllh bazan yafe makaba kome tayi katuna cikin ka ajikin ta cikin nan yana bata mutukar wahala amma ka kasa zuwa dubata sai fanan aiken abaka Fujjirat to yanzu gashi jikin ya matsa harda suma nabaka minti 10 naganka dan haka kashe wayan yayi yameke yace"wai Dr meyake damun Hadim ne?
Shiru Dr yayi can yanunfasa yace "ayanda Dr tan ta yake gayanin akwai matsala sosai saide muyi fatan Allah ya sauwake mata."
"Yanzu ummi tace wai har suma tayi bari namekawa habibi yaron mutafi ya haura sama Nabil sai binyaron da kallo yake
Nabil zaune abakin gadon da Hadim take kwance ya hade rai ganin yanda maman Hadim take son yimasa kwarafi amma ganin ba fuska yasayi shiru
Itako Hadim jawo hannun sa tasake yi ta kenkeme
" habibi ina kashiga kabair ne cikin nan Wllh yana bani wahala wani irin ciwo marata takeyi amma kullum bana ganin ka ina neman ka su Ummi sai suce kakoma idan nace subani kai awaya sai suce wayan arufe dan ALLAH kasa acire cikin nan Wllh zai kaini lahira ."
Nabil yace "duk abinda yake damun ki kisani alhakin
*FANDAU*
[2/8, 7:21 PM] BATUL ADAM JATTKO: NE
" HADIM." "tace *FANDAU* Nabil? kana nufin har yanzu baka cire wanan yariyar acekin babin rayuwan muba ba kaman ta daba mukayi dakai ba,
Munyi da kai daga ranan da muka rabu da ita mundena tuno ta acikin babin rayuwan mu,
har kana tunoda ita a rayuwan ka bayan ba haka mukayi da kai ba tun farko dole kacireta aranka domin yan......
"keeeeee dakata kiji idan ina mafatki kifarka naga alama ke wawuyace dakikiya da kika kasa gane meye so acikin ido da gan ganjiki to bari infito miki dashi afili inayi wa Fateema sonda ban ta bazaton wani dan ADAM zaiyiwa dan uwansa ba da kike cewa nacireta araina saide idan Zaiyuwu acire zuciyata adasa wani saide idan gan gan jikina za araba a min filla filla dan ni alluran mantau yayi kanda yasa na manta da Fatee na inko hakan fa zai samu ba to cire ta araina abune da bazai ta ba yuwuwa ba Hadim kinyin kuskuren hada zaciyata da wanda tadace da shi dan ban gane munyi mutukar dacewa da Fandau ba saida narasa ta,
kinyi kokarin hadamu kuma nagode amma hakan bazai sa na kasa daukan fansan salwan tarmin da mata ba zan bar......
Ganin yanda Hadim take fitar da wani irin nunfashi ne yasa Dr yayi saurin toshewa Nabil baki
Maman Hadim tace "Mutari barshi ya karasa ta ya futa barshi nace."
Fusge bakin sa Nabil yayi yana son cewa Maman Hadim wani abun
Ummi tace "Muktar fitar dashi kazo kaduba Hadim din."
Torashe waje dr yayi da sauri yazo ya sawa Hadim roban nunfashi yace "Ummi Nabil bashida hankali nace kudena kira mana shi wajen aikin mu tunda bashi zai bata lafiya ba yana bata mana aikin mu."
Daga Ummi har Mama Fatime kuka suke dan bawanda zai ga Hadim bai mata kuka ba
Dr Muktar ne zaune a England acikin parlour BilAL babban abokin Nabil ya kashe komai na rayuwan Fandau ya gaya masa
Ya daura da cewa "
B G abinda yasa na gaya maka komai dan inason mu hada karfi da karfi da kai wajen cikan *DAMATA* nabiyu dole sai kaine zaka iya kai ne daidai karawan Nabil wanda bai isa yanuna maka komai ba ni yafi karfina bazan taba cin nasaran sa ba."
"mene ne bukatan naka duk temakon da kake nema awajenan zanyi inde za afidda yariyar nan acikin kunci dan an zalinceta,
kuma Shiddams yayi mugun bani mamaki ko zai boyewa kowa Gaskiya bai kamata ya boyemin ba bamusaba boyewa junan mu komai ba tunmuna yara atuna nina ko kisa zamuyi mu binne dashi."
Dr yace "inason kanuna masa pic din yariyar da sunan zaka aureta,
Kaga daganan zai gigice yace itace wacce yake nema matar sace kaga zakace ita wanan tayi haifuwa Har 3 yaranta 4 kai ko matar ka ko haifuwa batayiba kaga dole yafadi Gaskiya dan kasan sa shegene yadasa sonsa sosai azuciyar yariyar yanzu ana fitowa da ita inde bai tona asirin da kansa ba to zai yaudari yariyar bazata fada ba dan nafuskan ci hakan yake sonyin dan yanajin kunyar tonon asiri kaga nafiso rigima yashiga tsakanin ku sosai yanda zai tona asirin sa agaban manya dakansa."
"ok na fashimceka ina photon yariyar?
"natura mata inbox."
BilAL yace "amma ina tausayin iyayen yariyar musamman uwar ta yaka mata tasani dan tasamu nusuwa."
Dr yace" yes zanje Nigeria jibin nan dan banason Nabil yadame ni dan jiyama kiran Ummi ne ya hana nacemin sai yaga uwar yaron nafison idan natafi tukun kufara karawa dashi gashi kuma Hadim cikin satinnan zata haifu bana son ta haifu ahannu na dan idan Maganan Fandau ya baiyana zasu iyace wada gaiya nayi dan haka gwara ayi bani ciki kasan mata dan inaganin take taken uwar ta."
BilAL yace "aiki za amata meyasa?
"wllh matsala ne babban a mahaifiyar ta damani Habiba tana yawan gayamin Hadim tanada yawan cushe cushen maganin mata batare da ka ida bato wanan ne yassada mata cancer a bakin mahaifiyar ta duk da bai shiga ciki ba yanzu haka yaron cikin ba shida koshin lafiya tuda a mani da zai shiga ya shafi cutan shiyasa ta ke yawan ciwon mara wanda wata kila idan ancira dan saide ayanke makaifar dan zai iya bin cikin ya kasheta
Kuma bayan haka bata da kugunda za ta iya haifuwa da kanta saide acira nande yamasa bayanin da yagani da kuma wanda Dr Hafeez yamasa."
Jinjina kai BilAL yayi yace "lalle sakaiya yanzu baya zuwa lahira."
"Yawwa kaga idan naje Nigeria zan bari sai bayan Hadim ta haifu na gayawa ita Mama Aisa kokai dan ta kwantar da hankalin ta kaima kabar aikin ka sai Hadim ta haifu ka fara dan abin ya tafi daidai."
BilAL yace "ok amma kafinnan gawata shawara mezai hana kafinnan kabawa ita Fandau din private no na shi Nabil din tafara chatting dashi tace tana son sa nasan bazai yarda ba daga baya idan yaki amin cewa kuma ta cemasa ita dama shaharan sa awasan kwallo take so tunda yakita ita yanzu tasamu wanda takeso kuma dan kwallo kamar sa sai ta tura masa pic dina tace gashinan kaga zai zo yasame ni idan yazo kuma nima sai na gaskanta masa nace ga pic dinta gaka hakan zanfi hawa da plans dinmu ko bawai ni na baiyana masa itaba."
Tafa masa Dr yayi yace "well-done shiyasa akace sarkin yawa yafi sarkin karfi."
Fandau zaune agaban Dr yace"kinji de abinda nagaya miki idan soyayar ta rufe miki ido kika nuna kekece kin rusa jindadin ki yancin da muke son samo miki bazai taba samuwa ba kiyin komai yanda nagaya miki."
Tace" ALLAH yaya zanyi yanda kace."
Yace "Gud jeki fara tundaga yanzu."
Bayan ta gama komai na kwanciyar ta har Akkaram yayi bacci ta hawo wayanta
Whassapp ta shiga taci sa ako yana online
Shiko Nabil alokacin tunanin Fandau dinshine ya dameshi yanzu ma chat yake da Sani akanta yana masa bayanin yanda binciken yake bawani cigaba
yaga message ji yashiko da bakon number daya ke wayan private ne yasan na jikin sane amma duk da haka yaki budewa dan yasa bazai wuce kannen sa ba dan ba no din kowa yayi saving ba
Ita ko Fandau ganin shiru yasa ta dinga damunsa da call
Gani yanda aka damoshi da call dinne yayi tsaki yabude message din dan inda a general wayan sane baya kula bakon number
_*amincin ALLAH ya tabbata agakeka ka shugaman yan wasan Duniya haske kashe fitula abu FUJ*_
Yana gama karantawa cikin mamaki yace towaye ai kannen sa basa masa irin wanan sallama abokan sa kuma zai iya irga iya wanda yabawa wanan numbar amma sai yasamu kansa da mayar da *Ripley*
[2/9, 9:37 AM] BATUL ADAM JATTKO: _*wake makana dan bani da contact din*_
Dadi Fandau taji dan doctor yace sai sa a ya amma
_*dama nasan baka da contact dani amma ne ina da kai kuma ni me bibiyar rayuwan kace Shddams nasha yimaka magana a kowacece kafa ta media amma ba Ripley sai da nasha wahala kafun nasamu nasaran samun wanan private din naka dan ance kafi yin Ripley idan akama magana dashi*_
Tsaki yayi kamar bazaiyi Ripley ba kumade yayi
_*ba abane amsa bafa waje magana*_
_*sorry abu FUJJI sunana Fateema maiyarka me bibiyar rayuwan ka dan ALLAH kadauki al amarina da girma dan saboda kai nabar katsata da iyayena nazonan london*_
Sai asannan Nabil yaduba number yaka ni na England ne
Amma jin sunan Fatima yaji bazai iya sharewa ba
_*me kikeso awajena harki ke bibiyar rayuwata*_
_*yawwa Abu Fujjirat tun ina yar yariyar nakamu da sonka yan gidan mu sunamin dariya wai ina zangan ka balle kasone naki kowa akan ka bana sauraron kowa akan ka na bijirewa iyayena akanka nakasa karatu akanka kaga yanzu haka da sunan karatu nasa aka kawoni kasan amma ni nasan bakaratu nazoyin ba naso neman sonkane dan ALLAH kayiwa Fateen adalce ta samu wajen koda kadanne amatsayi zuciyar ka in kuma hakan bazai samuba to koda amatsayin yar aikin gidan kane nide indinga ganinka in bazan samu so na aureba kamar yanda akecewa kafi karfina*_
Dan kari wani asher ya maka yace yaushe mata suka fara renani har zasu kawonin wani kalman banza amma da yatuna mesunan Fateema ce mace mafi girma agareshi bayan Ummi sa ba abinda yake so arayuwan sa sama da Fatin sa da Fujjirat dinsa dan haka yamarar mata Ripley
_*nagode da SOYYAYAR ki bazan miki rashin mutumci ba saboda darajan sunanki aguna saide nabaki hakuri kiyi kokarin cire sona azuciyar ki dan zociyar Nabil a rufe yake*_
Itama ta mai damasa da
_*kaji tausayina kaduba raunina kaduba al amarina da girma kodan alfarman sunan nawa ko wataran zansamu kasone duk da ban san wane irin daraja Kabawa me sunan ba nagode da yaza medaraja awajen ka*_
_*Fateema kenan zaki batawa kan ki lokacine nagayaki ~zuciyata~ arube yake*_
_*nede hakan ma nagode kayarda muna gaisawa*_
Yace
_*no problem*_
Ita ma tatura masa _*gud bye*_
Saida yagama yafara tunanin meyayi kenan harshine yau ya saurari wata macce har tajashida fira haka yayi mamakin kansa daganan yakoma kan aikin gabansa da Sani
Itako tana gamawa ta fada tunani to Wacece Fateeman tasa tasan de ba ita bace to wacece ko kanwar rasa ce tunda matar sa ai sunanta Halima
Nabil yakira doc yace "doctor gani gidan ka amma ance bakanan kayi tafiya."
"eh gani a kasata...
"what!! Nigeria
"doctor yace kayi kakuri ban sanar da kai ba anne meni ne da gaggawa shiyasa."
"Amma doctor kana sane da muna cikin wanan matsalan zaka tsalake kayin tafiya."
"Sorry Shid nifa bansan yanda sanyi da wanan matsala bane abin yana bani mamaki yaza ayi d'ana yayi kama dakai sak ni kaina badan nasan yariyar arufe take adaki kuma da security ba da bazan yarda da kai ba."
"to ai kaji matsala bai kamata katafi muna cikin wanan matsala ba."
Dr yace "tome mafita anaka bangaren."
Nabil yace "inaso naga yariyar kaga idan tayi yanayi damu farace kaga yaro uwar sa yabiyo kaga yazama dole ka baiyanata kowa yasani dan adena zargina."
"yazauke ajiyan zuciya alamun da damuwa amma aransa dariya yake sosai yace "Wllh baka kirin take kuma mummuna ai Habiba ba hauka take ba zata hadani da mekyu ta kwaceni bakace."
"Innalillashi wainnah illaishirajununa ALLAH humma gafuni!
Yace "sai kazo mayi abu daya ya kashe wayan
Cikin jibami indan Kinga Nabil sai kin tausaya basa ga neman Fatima gakuma wanan matsala da yatunkarosa
*Yau*
Hadim ta tashe da labour sai ihu take mamar tana toshe mata baki dan acewar ta bawani Dr da zasu kira da kanta zata haifu dan ita tunda suka fara maganan aiki tace inta fara nakuda bazata jeta kaya musu ba suna yawan zagayota dan haka ma ta sakace kofan ta ajiye Ummi akofan idan sunzo tace bacci take tunda sun tanka sai sun tsagamin y'a ba zasu san ma tana nakuda ba sai ta haifu shegu mayu."
aiko Ummi ta zauna duk da ba son ranta ba taso Hadim ta samu kulawan likita tunda de a asbitin take dande tana tsoron yayarta ta ne
Tun Hadim tana iya jure ciwon ta ta galabaita cin dan take yazo mata cinyar ta ta dafe jiyar tace mama dan yazomin ciyata kamar ta cinya zai fito nakeji Mama kiji tausayina kikira min doctor zan mutu aiko Ummi tana ganin cinyar ta ganshi akun bure sunttom nashiga ukku mezangani ni Fatime dan yadawo cinya na shiga ukku Hajara kizo kiga ikon Allah."
da gudu Ummi ta shigo aiko ita ma dora hannu tayi aka tafara iho da gudu nurse suka shigo Hadim kam ba fakin magana juya kai kawai ta ke danjin kamar ana sa wuka ana yanke mata naman cinyarta take ji bakinta abode koda man rufeshi bata samu ba nurse duna ganin abinda yake faruwa ko daman fita basu samu ba da sauri dayan ta danna kararawan doctor nan da dan doctor yazo yana zuwa a tsorace yace " oh my God!!" da kansa yada ga Hadim nurse suka temaka masa suka daura Hadim da tariga ta sume suka fita da kita
da kyar akasamu nasaran daidai ta dan akacireshi amma baizo da rai ba
Nabil zaune gaban likitan doc ya fara masa bayani kamar haka
"Sir matsala matar ka babban ne shine yasa muka riketa a hannun mu dan idan ta fara nakuda tana farawa mu cere mata kuma kullum ina jadda da musu idan tace tana jiwon labour kar abari ta kara ko sakan daya dan idan ba ayi gaggawan cirewa ba daga ita har baby cikin suna cikin matsala gashi ansamu akacin haka ta samu matsala fiye da ma tunanin mu,
Saboda idan akabari yaron yabar mahaifiyar to zai gamu da cita to yabar mahaifiyar yafito file dagin mahaifar anisa yake da yafito kuma bashida kofan fitowa dan kugun ta bazai bude ba shine dalilin da yasa yaron yabi hanyan cinyar ta dan yana neman hanyan fitane ga shigan sa mahaifiyar idan ba ayanke ma zai iya baza mata cutar cancer acikin ta dole muka yanke shi amma fa dauk wanan ba shine damuwar ba
*BABBAN DAMUWAN* shine cinyar ta dayaron yabi dole sai anyi aiki ahan sa inba baka ba zai kamu da cutar gaba daya har yakai ga yankewa dan haka zamu mata aiki mucire iya naman da kwayar cutar ta taba."
Bayan anyi akida kwana 3 tukun Hadim ta farfado Mamar Hadim tayi nada banda kuka ba abinda take yanzu shikenan ancire mahaifiyar kuma kafan Hadim yana cikin hatsari da ta sani da tabari an cire tunda cikin yashiga watan haifuwa sukace za acire amma tasamu Dr Muktar tace bata yarda ba abari kwana kinsa yacika haka Dr yada katar da aikin akan abari sai taji nakuda yanzu gashi yanda ta kasance
Nabil azaune abakin gadon Hadim bayan ta farfado kafanta nade da bandage
Cikin kuka tace, "Nabil da gaskene dan da na haifa ya mutu?
duk yanda Nabil yake jin haushinta da kuma alwashin da yadanka na idan ta haifu aranan a. Furzin zata kwana yarushe dan wani mugun tausayin ta dayakeji
Yace "yamutu Hadim danki mekama dasu Maaf sak ya mutu dalilin sakaiya Hadim mun tafka kuskure kituna rananda yariyar nan zata haifu kika rufe kofa kikace bazan kai ta hospital ba ko?
Togashi da Allah yaso saka mata ke akan godon asbitin kike amma uwar ta haife ita ta hana akira miki doctor har kika gamu da matsalan da bakaramin sa a kikaci bada ba ayanke miki kafa ba dan koyanzu doctor yace ba zaki iya dakawa yanda kike daba dan har kashin ki ankankare ancire mahaifiyar ki saide kiyi fadan ALLAH yabaki lafiya kinemi duk inda yariyar nan take kinemi yafiyar ta."
"Nabil yanzu ka nanufin anciremin *mahaifa*
[2/9, 10:11 AM] BATUL ADAM JATTKO: Kuma *kafata*bazan iya taka shi kamar da ba?
Yace" Hadim naki da sauki ma nima bansan ta ina zai zomin bansan tawane hanya Allah zai cire hakin yariyar nan ajikina ba tsorona kar ALLAH ya jarrabeni ta hanyan Fujjirat ni idan ni abin zai samu komai ma yasamen amma bazan iya jure na Fujjirat ba Hadim
Yanzu haka ina cikin tashin hanka da ALLAH ne kadai sheda na dan gidan abokina yayi mutukar kama dani ban san yazanyi da wannan kaddaran ba Hadim kincuceni
kin cuceni kema kincu ci kanki duk su kuka suka fara kamar za su shide
Hadim tace yanzu shikenan anmatar ni tsohuwar dole mazanyi period adan banida mahaifa ba inda jinin zai taru ajikin ba haifa Awai wani jijiya da yake mada ni ima ka mata narasa Nabil nawa nake zan rasa wadan nan abubuwan da kake cewa naje nanemi yafiyar yariyar na yanzu naji na tsane ta ma yanzu naji inason kara batar da itama dan yara su tabbata nawa dan nasan yanzu dasu kadai na tsira."
tafara wani irin kuka na taba zuciya
Ido yazuba mata yarasa abin cewa ma
Can yace "abinyi....
*To masoyan Hadim sorry fa sakaiya yanzu baya zuwa lahira banyi dan bana donta ba saide ina son nuna nuku illar cutarwa musamman awanan zamanin ya Hadim zatayi da kafan zata taka kamar da ko zata zama gurguwa tayi nadama? kamar yanda Nabil yayine?*
*Karku manta akwai karon Nabil da BilAL fa*
*Ga Fandau da Nabil kuma*
*Ga matsalan kama da dan gidan Dr abinfa yayiwa Nabil yawa wayyo team Shiddams kusa bo mafita cikin comment dinku*
*Zakujine insha Allah* *muna tare*
*B JATTKO*
[2/18, 9:39 PM] +234 816 362 8229: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Gargadi*
*Banyarda ajuyamin lbr ta kowane irin sigaba saida izini dan lbr DAMATA ba kirkirarriyar lbr bane lbr ne dayafaru da gaske sai abinda aka dan kara dan kawatar da lbr banso fadamuku lbrn Gaskiya neba sai danaga wani matsala yana neman kunnuwa dan haka akiyaye tabashi danni banyi shima saida izinin maishi kuma yanzu fara DAMATA zuwa yanzu inajin (4months)*
*Bisssalam*
*42*
*A*binyi shine kiyar da muyin adua Allah ya bai yanata dan munemi yafiyar ta."
"Shid kadena min maganan yariyar nan dan ni bana son kodajin sunanta,
Kuma da kake cewa zasu nemi yafiyar ta kamanta batada tunani bata masan memuka mata ba....
"kedakata inde wannan abinda yafaru dake bai zame miki izina ba baza kitabayin nadama ba,
To albishirin ki ni yanzu kowa yasan ni mijin Fatima ne bai yananta kawai nake jira na zauna da kayana duk da bata da tunanin inason ta kuma zan gyara kuskurena yarane de kamar yanda kika fada kin tsira dasu dan bana son asirina yatonu akaran kaina ma,
Kuma kina da hakki na shayarwa da reno da kikayiwa yaran dan anbar miki bawani abubane Allah zai bata wani tunda ita tana da lfy keko baza ki taba iya haifuwa ba."
Har yagama tana jinsa kalaman suna kona mata rai amma bata da karfi da lafiyan da zatayi wani yunkurin dan haka tarabu dashi dan tasan abune da bazai taba yuwuwaba ta zauna da kishiya
Dr Muktar zaune gaman Maman Fandau yagama mata bayani koma tunda ga kan yanda Nabil ya yaudari Fandau da yanda duk abubuwan suka kasance bai boye mata komai ba
Mama wani irin gumine yake raso jikinta na murnan yarta tana cikin koshin lfy da kuma mamakin abinda Nabil yayi yanzu dama maganan da yafada karyane yanzu yan biyun
Nan jikokin tane Fujjirat jikartace
" Mutari hadani da Fandau din a waya mugaisa."
"Dr yace Mama kiyin Hakuri komai yakusa zuwa karshe badan yanayin jikin Hadim bada yanzu angama da komai,
Nide fatana kar kowa yasani har sai yafada da bakin sa dan nasan halinsa."
"bawanda zaiji Insha ALLAH Muktar Allah yamaka albarka ban tabajin labarin da yafaranta min kamar wanan ba ko budewan idona banji haka ba ni Aisa ina da jikoki 4 daga Nabil haryanzu banji son ya saragu araina ba saide makaruwa dan tun farko baisan yata bace da yasani kuma sunriga sunzama taya,
Bazai iya rabuwa da itaba shine yakulla wanan karyar dan yasamu daman zamada ita."
Dr yace"gaskiya kam kodaga yanda yayi jinya adalilinta dakuma yanda yake nemanta yayi nisa sosai akanta."
Hakade suka gama tattaunawa har yafi
Mama cikin al ajabin duniya da mamakin yanda wai suka yaudari Malam Dauda har yadaura musu aure
Bayan sati 4 Hadim tawarke sosai dan harta danfara takawa da sanda take takawa dan de tagamu da kwararen asbiti ne da sosai anyarda da ingancin aikinsu har an sallameta sunzo gida
*Nabil da Fandau* sunyi nisa sosai a chat dinda sukeyi wani lokacima shiyake tabota dan yana jin dadin yanda take tsaramasa kalamai daku ma kwantar masa da hankali akan Fatiman sa dan yazu tagane itace Fatima dan tamasa tambaya cikin dabara kuma yagama ta tayi mugun jin tausayi sa dan ba abinda yaboye mata na karyan da yayi wa Iyayen duk ba gaskiya yafada ba taji dadi
Yanzu ma da kansa ya tabota ganin tana online
_slm bakiye bacci bane dawa kike fira haka kode nasamu kanine_
Tana cikin bawa Akkaram nono taji message ya shigo tasan Nabil ne dan wayan nasane nashi kadai jawoshi tayi ta bude tana murmushi har ta gama karantawa ta maida masa da Ripley
_Ameen kaima ina nema maka yardan Allah yakake ya Fuj da kuma me jiki?_
_Ameen Fuj gata tayi bacci mejiki tana dakin ta ba kinki zuwa dubata ba."_
_Ayyya Abu Fuj naji tsorone kaga matar ka tanada kishi kartamin abinda tayiwa Fatin ka_
_Hhhhhhh baza tamiki ba aike bance ina sonki ba Fatina kodan nace inason tane taji kishinta_
_hakane fa aheni akatsa nake to Allah yabarka da Fatin ka_
_Ameen nagode sister kin iya adua da gaske kinkusa aure_
_nade kusa samun mijin amma bance nasamuba_
Yace _ok_
Tace _dadi na dakai kajerce magana bakason magana me tsawo nikuma gashi yau voice naka nake sonji duk da bayau nafara jiba ba_
Bayi mamaki ba datace ba yau tafara jin muryar saba dan yasan ana fira dashi akafafen labaru dariya yayi afili yace maki gama koshin wahala ba
Audio Yayi cikin zakeken muryarshi yace "muryata kawai kike bukata kenan to gashinan ai muryata tanada araha wanda bai kaiki bama yaji akyuta balle keda kike farantamin kike tayani aduan samun *Fatina*."
Yana dariya yake maganan cikin kayatarwa
Ai Fandau jitayi kamar ta shide dan jindadi tana sauraron muryar sa tana wani lumshe ido saida ta saurara yafi so 10
Sannan tarubta masa Ripley
_kasan wani abu?_
_"a a_
_Allah yayiwa muryar ka wani baiwa ko kasan dahaka?_
Yamayar mata kamar haka
_nasani dan naji abakin mafi zakin murya acikin duk kan muryoyin duniya dan Fatima ta dabance muryar ta daban ne kullum sai muryar yamin gizo_
_bayan ita bawan taba gaya baka kenan sa ita_
_nasha ji bazan iya lissa famiki wanda suka ce ba kamar yanda bazan iya irga gashin kainaba amma inason nuna miki nata yafi kwanta min_
_Gaskiya kana fifita wanan Fatin fa zaka sa nadawo yar aunty Hadim fa_
_dako zaki rage girman ki a idona_
_Ummm saina kega kamar kafison Fatin ne wai wakafi so cikin su?_
Yace _Uumm kinsha min wanan tambayar ina baki amsa to dukka inason su dan dukkan su matanane kuma yan uwanane amma ya isa dan bacci nakeji_
Tayi saurin mayar masa
_please amma meyasa nekake nuna rashin damuwa agareni kamata yayi kaji muryana nima kamar yanda naji naka_
Sarai yaga message dinta amma yasauka bai bata amsaba
Dariya tayi tace bawan Allah kenan
Hakan ma saida tayi recording dinta tura masa
"shikenan dama inason nace maka nayi mafarkin kaga *Fannndo*
[2/18, 9:39 PM] +234 816 362 8229: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JOTTAKO*
*43*
*Editing AYSHA ALIYU GARKUWA*
*Hadim* duk suna zaune a genaral parlour su Nabil Ummi Maman Hadim,
saiga driver yashigo da Fujjirat dan gidan Dr ta wuni sauk'eta da drv yayi ta arce dagudu tayi wajen Nabil tana cewa.
" Abuu." cikin gwarancita ware hannun sa yayi yace "Oyoyo Mamana."
sannan ya d'an kalli drive yace.
"Kako kyauta dan yanzu nake shirin zuwa d'auko ta."
baturen murmushi yayi yafice
Cikin kulawa da k'auna Nabil ya shafa kan Fuj tare da cewa.
"Wow waya miki wanan gyaran? yayi kyu sosai."
Cikin gwaran cinta tace.
" *Aunty kirki* ."
Maman Hadim tace.
"Kaji harda wani cewa yayi kyu,
wannan bak'ar wani kyu gareta bak'a sai sadaka."
Hadim tace.
"Mama ai Fuj ba bak'a bace."
"Eh mejin tsoronta zaice ba bak'a bace,
wankan tarwad'a ce,
niko bana tsoron ta kinga dole bak'a zance mata."
Hadim tace.
"Kalan chocolate cefa Mama tafi fari kyu yanzu su ake yayi."
Aiko Nabil dad'i har ransa dan Fandau dinsa yatuno kai ya jinjina
Yace.
"sosai Maa sunfi shiga rai da ratsa zuciya."
Hadim sai asannan tagane ta kwafsa daure fuska tayi tace.
"Fuj zonan wai ni Nabil wacece Aunty kirki nanne a gidan Dr?
Kullum taje ta dawo sai tayi tamin zancenta."
ido ya lumshe tare da cewa.
"Bansan taba sunanta kawai nakeji awajen yaran gidan da Fuj."
Amma wani abune yafado masa Aunty kirki ko itace matar Dr kai ba ita bace ita da take kulle adaki tunuwa da wanan yatuno masa Akkaram d'an gidan Dr tunda yaga d'an so d'aya bai k'ara kanin saba,
Dan yaje gidan Habiban tace,
anfita da yaron gayana son doctor yazo su d'auki mataki d'aya amma Dr ya makale a 9ja.!
Ummi ma dariya tayi tace.
"kai Ya Fatime kina kushe min cuwuna fa to ki dubi mace har mace kice sai sadaka,
to kwantar da hankalin ki batayi ta tsohon naku."
Duk aka sa dariya banda Nabil da yake duniyar tunani.
Fuj tasa hannun a aljuhunta tafito dawani paper ta mik'awa Hadim
Tace.
"Aunty kirki sweet."
Karb'a Hadim tayi ta bud'e sweet d'inne ko a ciki an nad'e,
amma takar dar da rubutun cikin yafi daukan hankalin ta dan kullum idan tadawo da sweet d'in aciki amma da acikin pepper kuma duk rubutun irin daya ne tana karantawa amma bata daukan abin da muhin mance sai yau da taga ansa sunanta wai *mum Fujjirat*
Ga aminda aka rubuto kuma ba banbanci da na kullum
```Rance ba kyuta bane..! sadaka yana da ranar fansa..!
Dutse ba abincin gara bane..!
wani baya amsa sunan wani..!
ajiya maganin wataran..! ~Aunty kirki~``` ..!
Hada hausar tayi amma bata fashici komai ba dama kullum hakane zata karanta amma bata fahimta,
amma yau da tasa mum Fuj tasan ita akayiwa massage din kenan gabanta ne taji yafad'i to wacece Aunty kirki?.
Ita dai Fuj karban sweet dinta tayi tana sha.
Itako Hadim sai ta sauk'ata ta dauki sandar ta tana dingisawa ta haura saman,
Wayan Habiban ta kira tana dauka tace.
"Wacece Aunty kirki?."
Habiba tace.
"Ranar ma kinmin wanan tabbayar nace miki bakuwace yar uwar Abban Nol ce.!"
"Kibani ita."
"Ok tana sama bari in kirata,
ai tana da kirki tana son FUJJN ki."
"Ok kiratan."
Habiba ta kashe wayan tukun ta kira Fandau ta mata bayane yadda sukayi sanna takira Hadim tace.
"To gata."
Fandau ta karbi wayan bayan tayi salama tace.
"Mum Fuj ya Fuj ta sauka lafiya?."
Wani irin faduwan gaba Hadim taji danjin muryan wada bata kaunan ji arayuwar ta amma tasan ba ita bace muryane kawai yazo d'aya
da haka tace.
"Eh tazo muna godiya fa da kulawan ki akan 'yarmu,
amma wani abu da kike rubutawa bana ganewa,
shine yau nace baride na tambayeki me fassaran sa??."
"Au wai
RANCE BA KAUTA BA NE..!
SADAKA AKWAI RANAN FANSA..!
DUTSE BA RABON GARA BANE..!."
WANI BAYA AMSA SUNAN WANI..!."
Hadim tace.
"eh."
"Ok kinsan yaran Aro ALLAH yabamu ba dukuba ko,
abin da ba duka aka baka ba kinga rancene ba naka bane nasiha namiki dakuma tunatarwa yara rancene."
"tace hakane fa to nagode dawanan tunatarwar ina fatan wataran zaki kawo mana ziyara ko?."
Wani irin bahagon murmushi mai d'an sauti Fandau tare da cewa.
"ai Aunty zuwa gidan yafi K'arfin ziyara karki damu wataran ana mugun tare."
Hadim tace.
"gaskiya kinci sunanki Aunty kirki kinada kirki,
to bawa Auntyn naki ko."
Fandau tana dariya ta mik'awa Habiba wayan
Habiba tace.
"to ya k'afar?
"Alhamdulilah da sauk'i."
daga nan suka dan taba hira dan ita Hadim bata kawo akanta wani Fandau tana kusa ba kawai tana son jinne me Aunty kirki take nufine kawai.
Nabil ne zaune a d'an wani runfa na shan iska acikin gidanshi kiran Maman Fandau yashigo woyar sacikin murmushi ya d'auka Yace.
"Allah ya taimaki HAJIYA Mama."
Tace.
"Ameen tareda d'ana ba."
"Mama ya gida?
"kowa lafiya amma sai rashin Fandau bawani labari ne?."
Abin yabawa Nabil mamaki dan shi bata tab'a tuntub'ar sa akan Fatima ba koda shine yamata zancen haka take cewa yayi hakuri insha ALLAH za aganta yadena damun kansa,
sai gashi yau da kanta take tambaya,
karfa taga gazawarsa shiko ba irin neman da bai yiwa yariyar nanba cikin rawan murya da kamar zai yi kuka yace.
"Wllh Mama ana cikin bincike fa,
amma har yanzu bawani labari,
mama idan bansamu Fandau ba rayuwa bazata zo dai-dai ba yanzu nakoma bakin aikin na amma nakasa shiga filli ko sau d'aya Mama,
amma nasa ayi istahara man agani nide na sha sawa anamin anacewa tana hannun mekyu da kaina ma nayi amma danagan ta a mafarki sai tajuyamin baya."
Cikin kuka yakarasa maganan
Mama taji tausayinsa duk da tasan karyar da yayi.
"Haba mesunan malam kazama namiji mana ka kuma sake kokarin nemanta dan tunkafin kagaya mana matar kace kamin alkawarin kawota da hannun ka."
Yace.
"nayi Mama amma gashinan nakasa cikawa Mama duk tunanina yakare akanta narasa yazanyi har wajen 'yan duba saida na Ayyana zuwa sai kuma naji tsoron,
*Hukuncin Allah."*
book din Aysha Ali Garkuwa kenan mai fitowa
Mama tace. "Subahanallahi kul kai da kasa addu'a kana da Allah meyakai ka sakin reshe ka kama ganye."
haka takoma lallashinsa saida yadan sauk'o
Tace.
"ina Fuj?."
Yace.
"Sunfita dasu jidda da su Gana."
"kasuwa sukaje?."
"eh harda Iya da Inna ZAINABU suna da yawa sunzo
Duba Hadim ne."
"kai dana sani da nabisu nazo ai dubata nima."
"Ba damuwa Mama akwai yan zuwan jibi zansa Grema yakarbo passport dinki ayi visa dake."
"nagode d'ana."
A haka
Sukayi sallama
Yau har su Maman Fandau sun sauka Hadim ta tarbi Maman cikin fara adan ita arayuwan bata da matsala dakowa sai kishiya bata sonjin wanan kalman ko ga watane ba itaba.
Shiko Nabil sai yau yabud'e sakon Fatima menaci kamar yanda yasaka mata
Yana dariya ya bude a
Audo saida ya gama karan ta sakonnin ta duk na korafine akan kwana 2 yashare ta sai ida tace.
_amma banso mukayi irin wanan rabuwan ba dan na d'aukeda amatsayin d'an uwa dalilin haka na nemi muga juna kafin nabar kasan amma kayi burus dani inason inmaka albishi da maganan da nagaya maka na nakusa samun masoyi ya tabbata dan nasamu *mijin raina* shaharare kamarka wanda da maka dama ni burina na auri wanda ya shahara a ball dan tun ina yariyar inke da wanan raayin burina yaci ka nasamu mijin raina kaima ina maka fadan samun Fandau dinka_
_nasan kasan mesonnawa dan makusan cinka ne_
_*BILAL MAINA KANGE BG* nayi murna da zama matar abokin kaga muna tare *FATIMA MUHAMMAD GARGAR*_
*Bissalam*.
Sai pic din Bilal da yagama budewa ya baiyana afili yafurto nima ban soki ba me BilAL zaiyin dake ta haka kika bullo kuma yariya dariya yayi sosai yace amma da nake pic din kika turo da yafi dan naga yanda kike amma fa sunan Gargar yabugeshi dama yar meduguri ce kuma gargar anguwan Zannah ne.
kunan audio nata yayi saime jin muryar da arayuwansa bazai taba banta meshiba ya fara dukan dodon kunnen sa
kamar agabansa take maganan.
*SHIKENAN DAMA INASON NACE MAKA NAYI MAFARKIN KAGA _FANNNDO CE_*.
Meyasa tun ranan bansaya naji ba nace ina bacci ashe me irin muryan Fateena ce dan tundaga ranan bai wani sake bude message nata ba
saiya sake dubawa *FATIMA MUHAMMAD GARGAR*
full name nata ya akayi sunan ma yazo dayan da Fatima sa gaban sane yaji yasake faduwa yace to wacece yasan de ba Fandau bace dan Fandau batada lafiya kuma me zai kawota London! amma daya duba Last seen
Wajen 1week kenan rabonta da online yariyar da kullum sai yaganta on ya kunna
Voice yaji so ba adadi muyar natane de ba wai gizon ne ba kawai sai ya yanke hukuncin yayi call nata har yayi dialing amma aka ce masa anrufe layin gaba daya cikin haushi yasake shiga cikin sakon nin nata yaci karo ko da sokon da take cewa.
_To YASHIDDAS yaune tashinmu fa dan ma nasan zakaje bikin mudan yazame maka dole_
Afili yace.
" Towai ko da gaskene?." da sauri yagirgiza kai yace.
" Sam bade BilAL dinaba bayanda za'ayi ya shirya aure batareda ya gayamin ba."
amma shi yanzu duk bawanan ba yafison yaji muryar wanan wanda take masa gizo da Fandau
Yana cikin haka wayansa ya fara ringing yana dubawa BilAL ne ya dauka yana cewa. "Kamar ko kasan kaine araina dan yanzu nake shirin
kiranka."
BilAL yace.
"Sai kuma gani ba toya akayi?."
Dariya Nabil yayi yace.
"kimanin 3 months kenan muna chat da wata yarinya har tace galabata mukayi dan sabo da ita to dan tamin tayin kanta nace a a, yanzu kuma naci karo da sakonta wai dama shaharata a wasan ball take so yanzu tasamu wani shima shaharare ne burin ta yacika kawai saigashi ta toromin pic dinka dan ita wawuyace."
Dariya BilAL yayi yace. "Me abin wawanta kan aciki ai wanda Fatima tayiwa tayin kanta yaki amsa shine wawa domin *DAMACE* babba sosai tazo masa yasake yarinya yar sarauta yar babban gida bata inda bata kai macce ba,
burin kowane namiji na karbeta nikam dan gudun kar *DAMATA* ta kubcemin,
yanzu haka ma ina airport din London zan tafi neman auren ta ahe dasai dai kaji na angwace."
"Wai dama da gaskene ?to wacece ita tacemin sunanta Fatima Muhammad garga,
kai kuma gashi kacemin Yar sarauta ce yar wane gidane kaina yadaure? ."
BilAL yace,
"yes da gaskene naji tausayin tane dan tafadan min tarihinta kakaf kusan irin abin da Hadim tayiwa matarka,
aka mata saide ita ba aci nasaran sa mata alluran ba,
kuma ita nata zalincin ma yayi yawa wai fa auren sukayi dan ta haifu su dauka sumata sakin wulakanci kuma har ta haifun yanzu haka yaranta ukku suna wajen su amma tafita da cikin nabiyu amma acewar ta wai nima nasan mijin nata masai dai dan tanason cusa masa haushi bazata gayamin ba sai bayan munyi aure,
Da auren gaggawa naso muyi da ita saboda nina daukawa kaina lefin nina yaudareta na aureta gudun kar abata wani wada Iyayen suka zaba mata nikuma inason ta shine muka gugu na aureta,
dan tacemin
kishiyoyin Mamar ta zasu mata gorin taje karuwanci amma dayake ta na tsorace da abin da wancen mugun ya mata shine tace ita sai anje gaban iyayen tukun ."
Cikin firgice Nabil da yaji kamar ya dankare awajen kode Fateen sace
Dasauri da rawan baki yace.
"tagaya ma ya zaman ta kewansu ta kasance? tagayama ya yanayin yaran nata yake mata ko maza?
"Eh tagayamin da farko macce ta haifa na 2 kuma twins duk maza
Yana yin zaman su kuma labarin da tsawo idan kanason ji ka sameni a airport din dan bayanzu zamu tashiba."
ai Nabil baima gama sauraron BilAL ba yakashe wayan jikin sa yagama bashi Fateema sace kawai da sauri yashiga gidan.
amma me yatarar ana wani danjan da Inna ZAINABU idan maku manta ba a koi photon Fandau adakinta na itada Bagana da Mama kuma na taba cemuku Fandau da takeson koyan rubutu tarishin rayuwan ta take rubutawa to pic din yana cikin wannan life story nata ta turashi kasan bed sai yau yasmin ta fito dashi tana gama karantawa ta cikin kuka tace.
" Wllh awannan karon idan ba ayarda dani ba zanfasa kowa yaji." kunsan Yasmin lawyer ce mekare hakkin dan ADAM dan haka tana da mugum tausayi gakuma ta jima tana tara bayanan dan bata yarda da yanayin Hadim ba su Jidda ko dasu aka karanta Inna ZAINABU da Maman Fandau duk suna dakin sai da akayiwa Inna filla filla ta tusiye maman Fandau akan ta fada mata gaskiya aiko Mama ta fadi iya abinda Nabil ya fada musu dai ita bata so hakan ba ta fison taga Nabil yacire taurin kai yafadi komai da kansa kuma ko min daren dadewa tasan gaskiya zaiyi halinsa.
Dasauri Inna ZAINABU ta sauko har tana hardewa ta haye saman Hadim da dama Mamar ta da Ummi sun sata a sakiya ta fadi gaskiya dan dama agaban Ashuwa kanwar Hadim abin yafaru dan haka ita tazo da gudu da gaya musu shine fa gidan yasake cakud'ewa Inna tana ganin Nabil tace.
" Zonan babban munafiki itan idan shegiyar muguwa bata fad'i gaskiya ba ai kai baka isa kak'i amsamin ba."
daganan tabasa bayani komai yace.
"Hakane amma batun yara natane ba gaskiya bane,
"K'arya take yaran Hadim ne."
"Kunci uwar da kaida uwar Hadim din munafuki matar taka mai kugun mazanne zata ta hafi yara har ukku,
Dama Dr Hafeez yace min bata taba haifuwa ba kuma tana da matsala,
bazagin da banyiwa yaron nan ba har maita na daura musu har uwar Hajja meram saida naje nayiwa cin mutumci kuma nace idan Halima bata haifu lafiya ba to dasa hannun dan ta sai nayi shari a dasu yanzu haka ina cuku cukun makashi kotu,
wannan abin ya bullu gaskiya tayi halinta ashe kune abin jefawa kotun wannan wane irin masifa ne ALLAH kakawo mu karshe zamani da mutum zai iya jin abinda yafi karfin jinsa wanan wane irin masifane?."
Shiko Nabil bama fahim tar ta yake ba hankalin sa yana wajen BilAL ga ihun da ake masa yarasa ma meyazo d'auka cikin dan haka kawai yace "kuhada kayanku kusameni a airport."
"au ni ban isa kagayamin ba sai munje gaban uban ka za kama fadi gaskiya ai dama yasmin tace min a haifu wan fari ranan da Hadim tace ta haifu tagan ta tana sallah da sauran bayanai dan de nak'i yarda ne ashe kune mak'aryatan ko duk jikina kunne ne bazan yarda dakuba."
Shide ficewa yayi bai tsaya ba."
Zaune suke wani kebeben daki na musamman acikin airport din
"Yanzu kana nufin har ka yanke shawaran aure batare da sani naba kenan?."
"Shiddams kenan ai ance *ASIRIN CIKI SAI HANJI* kuma kai ba auren ma kayi har kazauna da matar tayi ciki batare daka gayamin ba,
nima kuma surprise din ka nasoyin dande kazomin da batunne da bakaji ba amma yanzu ai andena yarda da kowa yaro kayarda da kanka kawai."
Nabil yace.
"Kai kasani niyanzu bani tarihin nata tukun."
Dariya BilAL yayi yakwashe komai yagaya masa...
Ai tun kafin yakarasa jin lbrin ya zube k'asa yanayiwa ALLAH sujjadar godiya yad'ago yana cewa Alhamdulilah Rambana."
Bilal yayi murmushi irin na nuna ana tayasa murnan nan
Yace.
"ai nasan dole duk wani masoyina ya tayani murna sai ma kaganta wllh nasan har kyutan kujerun Makkah sai kayi thanks kum....!"
Nabil yace.
"Wane kai wllh itace Fandau d'ina ita nake nema."
BilAL kamar da gaske Afirgice yace. "what!?"
"Wllh itace nima bansan yanda akayi ta samu lafiya da kuma zuwa London ba."
BilAL yace.
"To kadawo hankalin ka dan ita taka bata tab'a haifuwa ba niko wanan ta haifu yanzu ma cikin da tafita dashi yananan tana goyon d'an,
in maso kake na barmaka ita dan kai tafara cewa tana so to wllh baka isaba,
nariga nakamu da sonta kariga kasaki daman ka niko bazan yarda nasaki *DAMATA* ba dan sau d'aya take zuwa arayuwa kuma inajin son....!"
Ai kafin yakarasa fada Nabil ya wankeshi da wani irin marin da yajawo hankalin Security's d'in BilAL dana Nabil suka shigo da gudu amma ganin abokai mafi kusa wanda basu isa su shiga tsakani suba yasa sukayi curku-curku shiko Nabil duk yagigice mari kawai yake zubawa Bilal ya cukumo wuyan rigansa shiko BilAL tsayawa kawai yayi yana kallon ikon Allah wai yau shi ake mari bai taba sanin mezafin mari ba sai yau sai da yagama iya marin sa yagaji har fuskan BilAL ta kumbura yayi jajir abin kida fari ga hutu sakin sa yayi kuma yadurkusa agaban BilAL din yana rokon sa yagaya masa inda matarsa take da gaske cikinta bai zube ba.
shima BilAL dur kusawa yayi yace.
"Haba Babana me yayi zafi ka hukunta danka haka kaga yanda kamin akan mace,
lallai na yarda mata masifane kalli yadda kamin."
yaja hannun Nabil ya d'aura kan fuskansa shiko Nabil hanunsa yajanye yace.
"Ba maganan wasa bane seriously ina matata?
Kai kanka sheda ne yanda nasha wahala akanta gayamin inda matata take?."
Bilal yazaro wayansa yace.
"Ni kaga tawa banajin tana kama dataka."
Dasauri Nabil ya d'ago jajayen idon sa ya zubasu kan pic din Fandau da tayi wani mugun kyu wanda bayan kyanda tayi saida akayi editing duk yanda aka canzata idan yaganta bazai kasa gane taba yafara magana
"kagani ko Wllh itace ina take?."
Ya Allah yasake daga hannu yana godiya ga Allah
Daure fuka BilAL yayi.
"To idan itace me hujjan ka kokana da huja bazan barmaka ita ba ai koda itace wllh baka isa na hakura da itaba azabure Nabil ya tashi yana tunkaran BilAL yana cewa.
"Matata cefa da aurena akanta ko atarihin kaji kalman saki a ciki da kake abbaton kana sonta zakayi mugun nadama idan bakinka yakara furta wani kalma akan matata."
a hatsale
Bilal yace.
"Kai kaine zakayi nadama idan kak'ara cewa kasan Fateema dan tawace ka.....!
ai BilAL bai karasa ba sabo da wani irin shaka da Nabil yayiwa makoko ransa........!
*To mabiya DAMATA yakukaga page gaba zai kasance dan kunsan dole agurfana gaban ZANNAH MODU abinda kuka dad'e kuna nema anza wajen fa ga Inna danja natafe ya Hadim zata dauki bai yanan FANDAU*
*dan Fandau tace mata rance ba kyuta bane* ...!
*karku manta fa tsakanin abokan biyu akwai rigima NABIL yayiwa BILAL rashin kirki bayan uban BilAL shine yayiwa Nabil gata ko ya manta ne
*
*B JATTKO*
[2/18, 9:40 PM] +234 816 362 8229: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTOKO*
*44*
*j*uyowa BilaL yayi yakalli securities dinsa dana Shiddams alama yamusu da sufita,
sumi sumi suka fito amma na BilAL ba ason ransu ba sunso su dauki mataki amma ba yanda zasuyi shiko Nabil sai sake shakansa yake yana cewa
"nace kafitomin da mata maci amana agabana kake cewa matata zaka aura....
"to sakeni na gaya maka."
Da sauri Nabil yasakeshi
Yace" gayamin."
"haba my Abu zauna mana yanuna masa kujera sai da yabari Nabil ya zauna ya fara magana amma yana maganan yana tafiya hanyan fita adakin cikin dabara yana cewa "Gaskiya nayar da matar kace don da bakin ta tacemin mijinta makusan cinane dan haka ma tace ayi auren gaggawa dan idan nasan waye mijinta bazan Aureta ba amma saide gashinan da nasanen ma bazan iya bar maka ba dan nikuma Dagaske na kamu da sonta dan haka mufafata agaban Zannah ko."
Yana gama cewa haka cikin zafin suna yan'wasan ball ya fada waje yaja kofan da sauri ya rufe Nabil aciki har da key yazare key din yayi office din Gdororo yabashi yace "ga key amma kar abude shi har sai muntashi."
Gdororo ya girgiza kai
Bilal ya wuce jirgi shida security shi wanda ya shirya tafiya dasu dama ankusa tashi
Hadim kam sabar bacin rai yau saida tarufe ido tayiwa Inna ZAINABU rashin kunya
Inna taja hannun Fuj tace "zonan Hadim tareke hannu Fuj itama tace "agaban ki yanzu Nabil yace "yara nawane danme zaki karyata shi bashine uban su."
"ai duk kan shedu sun tabatar min da yara banaki bane gashi arubuce nima nagani yarinya tabar komai arubuce."
"to Inna tunda baki yarda anyi hakan nedan abata mana sunane ba kiyi yada zakiyi naga uban wada ya isa ya juya yananan su zama ba nawa ba aikin banza ina jiran naji an makani akotun."
Inna ta kame baki "Hadim ni kike zagi yau.
Kafin Inna ta karasa maganan har Khadija yar gidan Inna ta wanke Hadim da mari kokuwa suka fara Hadim ta doku dan bata da lafiya Ummi da Maman Hadim kuka suka fara da kyar da temakon Maman Fandau aka rabasu fadan Mama Aisa bataso abin ya kasance da haka ba aiko koba komai Hadim tanada nata hakkin na shayarwa akan yaran
Inna sai cewa take ai ayau kinkawo karshen Aurenki da Modu.
Hadim batayi magana ba dan ta kanta take ciwonta ya famu sosai
Maman tace"
de sukayi ta da Inna haka suka tarkata sukayi airport din rankowa ba dadi saide fa Inna ta hana yaran dukka ta goyi BilAL ta bawa Mama Aisa maaf Fuji tana wajen Zahra dasuka zo airport
Shiko Nabil yana ganin BilAL yarufe shi ya fara safada marwa komai nasa ya kunce dama da Fandau dinsa yake chat ya akayayi hakan ta faru ina alluran da aka mata ta samu hankalin chatting meyake faruwa maganganun BilAL da wanda Fatiman Chat idan suna chat take gaya masane kawai yake masa yawo a cikin kwakwalwa
*ummm Abu Fuj kenan baka ta bacewa kana sha awan ganina ba fa ina jiyema ka nadama ranan da kasan koni wayen*
A'lokacin ina shiko kulata bayayi dan yasan bawata a gabansa illah Fateen sa
Gashi yanzu abinda ta ke gaya masa ya tabbata
Wlh itace ina BG yaganta ina yasanta meyasa bai gayamin ba ina take yanzu har dororo yazo ya budeshi yace "yatafi ko? suntashi ko?
Dororo yace "Shiddams suntashi. dukan hannun sa yayi yace "AD shir yamin tafiya yanzu Dororo yace "a yanzu haka gaskiya bawani bucking na zuwa 9ja gaskiya idan ka matsane ma zuwa gobe akwai mezuwa Gabon kaga sai nasan yanda zanyi yafara sauka a Nigeria ko.
"a yanzu na keson tafiya ko akwai wada ya isa hanani tafiya asan da naga dama inada jirgi har 2 acikin airport dinnan.
"Dororo yace "oga gori najiran ranan fad'a amma ai duk da kana dashi bashine zaisa kasame shi sanda kaga dama ba dan haya kabada ba kyuta ba amma girmanka da kimar ka yaci a shirya madin saide ayanzu ba jiri akasa wanda ya fuce duk da safen yau suka sauka saide akwai wani Zg to gaskiya yayi girma idan akace kabiya Drop dinsa akwai kudi fa."
Tsaki Nabil yayi yace "akwai din kenan.
Nabil kam yamanta mada batun su Ummi saida yaga kiran Khadeeja ya dauka yace "dije yanzu zamu tashi fa ss dinsa yayiwa magana yaje ya nuna musu jirgin da zasubi
Nabil acikin jirgima jiyake kamar ba za ajeba duk wani fargaba ya gushe masa murin sa yasauka yanemi BilAL kawai
kulle kansa yayi awajen na musamman acikin jirin ya kasa sha bare ci
Inna kuwa sai sake jajjaba abin take maman Fandau bata hakuri har Allah yakawosu meduguri Nabil motan sa shikadai yahau sai drive da yake tuka shi bai san ina zaisamu BilAL ba dan haka yazaro waya ya kira babban yaron BilAL yace kuna ina yaron yakalli ogan girgiza masa kai bilal yayi alaban yace bai sani ba
"Sir kanason ganin ogane koni?
Uban me zanma ogan naka nake nema.
"Sorry sir mun rabu da oga a airport ne yace yanada wajen suwa mu muzo gida kakira shi kaji.
''da suwa kukarshi?
Alama bilAL yamasa da hannu akan yace shi dayane ai yana gayawa Nabil yace karya ne BilAL baya zama shidaya dan haka duk inda yake kai nasan kana wajen idan baka gayamin inda yake ba na bincika nagano wllh zakayi nadama BilAL yasan halin abokin nasa dan haka yasa hannu yakarbi wayan yana dariya yace "anki afa d'ama inda nake din mugun uba Babana kanason karasani ko inde maganan matar da zan aurane kaje gaban Zannan kanemeni mana dan ni agidan na sauka na gama masa bayanin komai,
Kai mukejira muji ta inda me haifuwa 3 tazama matar ka.
Nabil yace "Please Bg ganinka kawai nakesonyi akwai wani tambayar dazan ma ne.
"Haba Baba inafa son raina dan nasan muka sake haduwa ba manya akusa rabani dashi zakayi.
yana gama fadan haka yakashi wayan gaba daya yamekawa yaron nasa dan shinashi nun ajirgi yakashe
Shikuma Nabil hanyan gidansu BilAL da yake porlor yayi
Su Fandau dama tun last week suka zo
Suna kaduna agidan Dr na *kinkinau* yau suka shirya zasuje gidan Malam Dauda da ita dan dama Dr yagaya musu komai amma yahana Malam kar yagayawa zannah dan yafi son Nabil ya fada da bakin sa
Fandau tafito cikin wani lafiyayen lace maran nauyi light blue takallmin ta flat shoe ne maki sai mayafinta baki da jaka mahadin takallmin kana ganin kasan ba kananan kudi ake kashe mata ba dan Dr dayasa muguta aransa sakin bakin aljuhu yayi yana ta barin kudi akanta ga BilAL yana bada nasa gudun muwar sosai suka fito da ita kalan fatanta kawai ya isa sheda cikin wani irin taku take saukowa tana lase lasen wayanta dan Habiba tasata grp na manyan mata harda Hadim aceki dan tsabar tsokana ma Fandau Mrs Shiddams tasa a sunanta sukuma yan group tunanin su Hadim ceta canza layi saiyi suke yajiki ashe kindawo na can London kuma suna cewa yaushe kika tafi
Dande Hadim yanzu ta kanta tace bata gani ba sukuma kawayen idan suka kira Fandau cewa take ba Hadim bace ita kuma Hadim bata masamu daman wani amfani da waya ba
Har takarasa saukowa Habiba baki bude take kallon ta
"Wow Aunty kinyi kyu inama yaya yagan ki haka.
Habiba tace"bana son gatse fa kinaganin kanki kuwa Fandau tafiyanki kadai abin kallone nede kar kidinga wanan tafiyan agaman mijina yagani yare namin dan ma nafara koya nima awajenki.
Dariya Fandau tayi"tace haba Aunty har wane tafiya na iya karki zama Abu Fuj mana wai atafiya ta kadai yafara jin sha awar yagani wacece wai atafiya na kadai yagane ni ba tsohuwa bace ranan da yafara ganina haka kowa yakecewa ni meyangace wllh Aunty bansan yanda zan canza ba.
Habiba tace"Fandau
Kin iya tafiya tun kina yar gargar dinki ma balle yanzu da kike jinkanki kema watace bame kalloki yace baki gama ganin karshen biro ba duk inda macce me aji takai awanan duniyar kinkai zanso Shiddams yaganki ahaka bame ganin ki yace kintaba sanin me aure.
"to ai Aunty dama girman ne na dole dakuma yanayin gidan muna rashin sa macce aboko amma har yanzu fa shekaruna 19 kinga ko acikin manyan yanmata ma baza asani ba har yanzu banfara nawa yan matanci.
"shegeya kinason kicemin sai agidan Shiddams azama nabiyu ko?
Rufe idinta tayi tana dariya tace "Allah Aunty duk abinda bakumin ba zai kunbiyani a shiga na 2.
"kamar su medame kenan?
"sakin lalle cuda da kuma dukkan events dakomai na al adan mu.
Habiba tace"haba yarinya kinriga kinsaki wanan *DAMAR TAKI* ai.
Cikin shagoba tace "Aunty kenan nazama local nide sai anmin abunda za anunawa Hadim ni cikekiyar yar sarautan meduguri ce kullum idan ta tashi sai tace min wani sarauta ta ta banza a wulakance suka tsinceni.
Habiba tace "gaskiya tariga taga yanda kike da so yanzu duk abinda akayi zata ce tsilar Shid ne towai ke danme duk yan gidan ku suna gayu sosai ke kina cikin kazanta ne?
Wllh Aunty ba kazanta bane kamar yanda nagaya miki su sauran yayun mune suke musu da iyayen su mata kinga YaManu da YaBunu inde zamuje gidajen matan su mumusu bauta tofa matan zasu z
Gaya wa mazajen su yiwa mutu komai har suma sudauki kuncen su su baka haka yayun mu mata masuke cewa inada giman kai haka fa sukece min ni ba komin komai ba ya dillalin kashi bai fadin rai niko ko sunbawa Bagana bana karba idan tabani dan ma karsu gani ajikina suce nadamu da kayansu dinkin kuma sai sallah shima YaKadir ake bawa kudin komai kinsan komai nagidan ahannun shida YaBashir yake to sukuma sai subawa iyayen su mata suce asiye abinda yakamata wllh kala 2 suke abani amma yaran su zaki gansu da kalala da biyun ma ba mekyu ba duk inda nawuce sai naji ancemin yanga acijin Summa akwai inda aka daba cemin ma yargidan me aikin gidan Malam ce kuma aishi Baban yana ga.
Habiba tace "karkiga lefin Baba shifa Akullum me jama ane balalle yakulaba.
Tabe baki Fandau tayi dan ita bawanda take daurawa lefin komai irin Baban ta
Dan haka ta katse zancen dacewa
"inasu Nol ne?
"Kishiga suna wajen Furera ko ta kama shir yasu ki karbo Akkam ma.
Habiba ce take dauke da Akkaram suka fito sauran yara suna finsu abaya
Suna fitowa Fandau tace aunty kibari ni zan tuka.
"kerufamin asirin dan kin koyin tuk'i a London wllh baki koyin na Nigeria ba sucan komai nasu atsare yake hanyan mutane daman hanya abin hawa daban to nan kina cikin tuk'i dan mutum zai tsallako miki balle *Rigasa* fa zamuje
*ALLAH* zan iya.
Habiba ta meka mata key Fandau ta shiga su Nol suka shiga baya Habiba ta shiga gaba dauke da Akkam
Fandau tayi Bisbillah tayiwa motan key tayi horn megadi yabude tafita
sai gidan Malam Dauda
Rungumeta Inna Fajii uwar Dr tayi tace wllh tunranan da Yusif yake gaya maba yanayin yanda daurin auren yakasance muketa jimamin abin har yayan yazo yake gaya mana ashe kece dama AISHA da Yusif sunce kamar su daya da ta kwaranki ta gargar asheko ke dince haka akayi ta jajjabin abin"
Koda Malam Dauda yashigo shima ya jajjaba abin yakuma yimata nasiha yace su shirya gobe za ajen meduguri ayita takare
Dr a jet ya shira musu tafiya meduguri suna sauka dama Bilal yatoro drive yakwashe su yawuce da su malam Dauda gidan dama da gidan sa a meduguri shima Dr da iyalen sa suka wuce gida su suma da zuman saida safe za ahadu agidan Zannah
Inna Zainab cikin kuka take tsarawa Baban Nabil Alhajji Habubakar shima Baban Nabil harda kukansa ina ma zancennan bazaije gaban Zannah ba yanzu dawane idon zai kalleshi Inna Zainab tace "shegiyar yariyar na duk ita ta sa sa ai
nadade ina gaya muku kujuji shrrin muna mata shi gansa shidan ya jinjina mana kanjin macce kar kaga lefin danka yahau dokin macce'ne amma inason Nabil yanuna mata matsayina awajenta yanda tagayamin magana a gaban sa uwar ta daure mata gindi kai badan nima bawasa ba dabazan karbi yaran bama amma ga Fujjirat taki zama agida na abarta anan.
Baba yace "itama Hadim din tana nan ai.
Inna tace "bazan kore taba dan tana gidan kanwar uwar ta amma nace banda gidan d'ana
shiko Nabil har yanzu ahanyan neman Bilal yake gashi idan yakirashi sai yace muhadu agidan Zannah kawai
*Washe gari agidan Zannah*
Nabil wurjajan yafado gidan Zannah ALLAH ya temaka ba shida bak'i sai wasu almajirai sai malam Dauda da bai gayawa Malam komai ba tun,zuwan sa gaban Malam yaje yazube dan yaje wajen Mama tace bataga Fandau ba tunda tazo kuma tun ajirgi ya gaya mata Fandau tana wajen Bilal
"Malam ansamu Fandau ta fito wllh tana wajen Bilal amma yace sai agaban ka zai bani matata.
"Waye?
Bilal kuma?
inji Malam
"Dan gidan Ahj Maina kange ne.
"abokinka kenan?
"eh Malam gashi kuma nazo da ta shiga ciki Mama tace batanan wllh idan ahannun sa yarikemin ita hartsawon wannan lokaci wllh zamuyi shari a dashi.
"Subhanallah!
meyayi wanan zafin kuma?
Shiko Malam Dauda dayake yasan komai nunawa yayi kamar baya jinsu
"toyanzu ina yake shi Bilal din?
"yace wai idan nawo a kirashi kiran Bilal yayi yace gani agidan Malam din
Shiko Bilal sungama duk wani shiri da zasushi kuma sun samu Baban Nabil sungaya masa komai
yace "suyin daidai yanzu ina Fandau din.
Dr yace suna gidan nan tare muka zo sunshiga ciki,
zamu tafi Gargar tun tuni Nabil yana can.
Yace "au haba.
Ai dasauri Alhajji abukar yayi ciki dan yanason ganin Fandau
Fandau da Habiba sanda suka shiga gidansu Nabil a falon Iya suka tarar da Ummi alokacin suma jajabin abin suke amma dasu kaga su Habiban sai sukayi shiru suka gaisaUmmi tace "ina su Haris Habiba tace "suna Gargar da Inna.
Ummi tace "ah da Hajja Fajji kukazo kenan?
"eh
Iya ce ta zubawa Akkaram ido tace "Hajara ganomin wani d'a ahannun wanan yarinyar kamar d'ana yana karami gayanda yake zillo kamar Shid.
Ummi sai alokacin ta kalli yaron tace eh kuwa amma Habiba dan ta basar da zancen tace "Ummi ina yaran gidanne?
"suna dakin su har kawar kima gaban Fandau yafadi duk da tasan dama yau dole taga Hadim amma taji wani irin dan haka tafara karanto addua
Itama Habiba saida taji wani irin wata kila yau kawancen su da Hadim yazo karshe
Tana cikin wanan tunanan taji Ummi tana cewa Tasleem "rakasu dakin Gana
har zasu fita Ummi tace yarinya kawo dan gidan waye ne? Itade Habiba fita tayi da sauri dan baza aji abakin taba
Fandau ce tajuya ta bawa Ummi Akkam Ummi da Iya suna cewa ikon Allah ga yaro hamar su Maaf suna jarirai Fandau sun kuyar da kai tayi ta fita
Hadim jabe akan katifa tayi wurjanan da sauri Habiba ta karasa inda take
"Mum Fuj kina hutawa fa
Ta karasa ta rungumi Hadim
"lfy naga kinrame ko jikinne? Kafin Hadim ta bata amsa saiga Fandau ta shigo cikin takunta na isa idonta fes abude sallaman da tayi muryarta yadoki kunnen Hadim da sauri ta daga kai aiko sai gashi idon ta cikin na Fandau da sauri ta meke wacece?
wanan mekikazo yimana gidannan yawushe kika warke?
Suma su yasmin sai kallon Fandau suke dan yasmin kam tagane wacece
Hadim a tsorace take nuna Fandau "kece kece?
Habiba tameke tace Ayyya kin santane?
Itade Hadim kallon Fandau take jikinta yana rawa ga dama kafa ba lafiya
Hadim tace wa Habiba "ke kinsanta ne?
Habiba tace "sosai yar gidan zannah cefa Zannah namu na Gargar.
Kafin Hadim tace wani abu sai ga Fuj tazo awaje tana ganin Fandau tayi kanta tana cewa "Aunty kirki.
Itama Fandau daga ta saba tayi kamar yanda ta saba tace "iyye wannadin Fujn wacece?
Fuj tace "yar gidan Aunty kirki dama sunsa ba haka idan taje tadin ga tambayar ta kenan yar gidan wacece tace yar gidan Aunty kirki
Fandau" tace eh mana rance ma kyuta ba ajiya maganin watarana Fujn Aunty kirki.....
Ai Hadim sandan ma bata tsaya dauka ba taja kafa ta karasa inda suke da jarfi ta fusge Fujjirat ahanun Fandau tana huci tafara magana dama kece Aunty kirki kina nufin kinban race ne kindawo rayuwa ta dan ki tarwa tsamin ne wllh saide ki tarwatse aniyar ki tabiki yar gidan matsafi har alluran bantau ya kasa aiki akanki to wllh aniyar ta biki bade....
"Ameen Ameen Fandau ta katseta haba Aunty yazaki min addua bazaki ban *DAMATA*nace Amin ba ai duk wada aka cewa aniyar ka ta bika baice amin ba tofa aniyar ce batayi kyu ba Ameen.
Shiru Hadim tayi tana huce
Fandau
Tace "Haba aunty kici gaba mana kokin gamane?
Hadim tajuyo kan Habiba tace"Habiba meya hadaki da wannan yarinyar?
Ina kika santa?
da kinsan ko wacece ita acikin rayuwata kuwa nasan da kinsani da zaki gayamin mu hallakata nayarda dake bazaki zauna da itaba to wannan da kike gani annobace da gaiya take rubutu min latter nasan da kinsan ita wacece da maki bari ta kai iyanzu ba danasan bazaki bari ta baiyana ba baiyanar ta kamar tar watsewar rayuwa tane ina.... Maganan ne ya makale mata sanda Tasleem ta shigo da Akkam tana cewa "wai gashi yana kuka.
Fandau tameka hannnu takarbe shi tasashi a nono su Jidda da sun gane wacece Fandau bin yaron sukabi da kallo Gana tace "cikin bai zubeba kenan Yasmin tayi saurin karbar sa tana cewa" haba ai dagani ba tambaya wanan jinin YaShid dukka suka fara murna banda kanwar Hadim Ashuwa
Hadim tace" Innalillashi waninna ilaishirajuna cikin da da idona naga jini ace bai zubeba...
Fandau tace"kina mamaki ne Aunty ai ba abin mamaki a kikon ALLAH kowa yayi iko ba zaiyi irin nasa ba kinyi mamakin ganin abinda kikaso yabaru akaina yafaru akanki ko kin sa azubar min ciki Allah bai yarda ba ke kin haifu yakarba ko gani bakiyi ba sanan anyanke miki maifan balle ki saran samu nan gaba gashi yaran da kike dasu kuma na arone shikuma kayan aro baya rufe katara kinsa asamin alluran bantau gashi ke Allah ya nakasa kafanki.
"Nizaki cewa naka shesheya zata iyo kan Fandau daidai da shigowan Baba da su Ummi Iya tana cewa "haba nifa inaganin yaron nasan namune itako Ummi tarasa mame zatace
Baba yace "kai kai Hadim ta dakata tana huci
"kinyi na farko ba adauki wani mataki ba shine kike yunkuri kai mata duka acikin gidana daga ke har mijin naki ayau zakusan wacece Fandau duk kuzo mutafi dan nasa adauko uwar taki me cewa bata yarda ba anmiki sharri ana shirin kwace mata jikoki tar ta maka mutane akotu to Allah yakaimu Monday ayi akotun ma yafi Duniya ta gama sanin me kuka aikata keda azzalumin mijin naki yanzu haka kafin kotun ma Zannah yana son ganin mu kuma harke duk kutashi mutafi.
Hadim tace" nide ba inda zance
Baba yace "shikenan yizaman ki karki min rashin albarkan da kikayiwa Yayata.
Kusauran kufito mutafi haka zuka tafi akabar Hadim dasu Yasmin
*GIDAN ZANNAH*
Fandau da motan su yayi parking kasa sauka tayi duk sauran mutane sun sauka tadaga kai taga yanda kofan gidan suya ya canza duk da dama zanen sarauta ne amma baikai wanan kyu ba wasu daga cikin almajiran gidan ta gani kamar suna kallon ta sun kunyar da kai tayi kasa Habiba ce takula da Fandau bata fitoba ta zagayo ta bude ta jawo hannun ta
Tace "Aunty ina tsoro.
"tun agida nagaya miki karkiji tsoro tsoro me?
"Aunty haduwar muda Mama Aunty inajin kunyar ta kuma ina tsoron Baba Aunty kisa amedani gida bazan iya shiga ba.
Fisgota habiba tayi ta fito da kita "kinga aiko ke zajija hankalin jama a kanki wanda idan wucewa zakiyi dom dom bazasu ganeki ba kiyi adua kawai haka suka fara takawa har get na biyu wada anan baban parlour Zannah yake nan mutanen suke ta duruwa akofan ma saida ta tsaya tare da kyankyame hannun Habiba janta Habiba tayi ta shiga da ita
*wai wai koni*
*B Jattko saida nayi kamar zan sanbada da gudu ganin taron maza da mata awannan makeken d'akin taron*
Habiba ta ja hannun ta Fandau kanta ararufe har suka samu waje suka zauna wayanda suka zo tare ne kawai suka gane itace amma duk basu ga fuskanta ba
Bayan Malam Dauda ya bude taro da adua
Zannah yayi kyaran muryar yace "to Nabil gaka ga BilAL Maina da kakawomin karan matar ka tana wajen sa.
"eh Malam tana wajen sa
Malam ya Kalli BilAL yace" Bilali ya akayi haka ina kataba jin ana aure kan aure kuzaku fara kaida abokinka?
BilAL cikin nusuwar yafara magana "Gafarta agabana Nabil ya tsara muku yanda ya auri Fandau ba akasannan ba kuma tana da ciki aka zubar da cikin to meye hadita danawa wanda gayanda akayi auren ya bawa Malam labarin auren Fandau na gaskiya wanda Malam Dauda ma yakara da cewa shine maya daura auren.
Zannah yace "to wandan abu da rikitarwa to inaga ba yarinya daya bace wacece tawa Fandau din aciki? Dasauri BilAL yace" tawa itace Fandau dinka dan yanzu haka neman aurenta nazo.
Malam yace "Masha ALLAH to kai Nabil kayi adua ALLAH ya baiya na maka taka Fandau din kaji ba ita bace
Nabil yace "itace Wllh itace.....
Baban sa yadaka masa tsawa yace "kama yarda mutane sha shawu ne irinka bayani da kamana da wanda BilAL yayi ba daya bane zaka kafe akan matar kace.
"Baba itace yazama dole nafadi gaskiya koda duk duniya za su tsinemin ne akan inaji ina gani arabani da matata
Ni newan da BilAL ya bada labari yanzu duk abinda na gaya muku wancen lokacin ba gaskiya bane shiryawa nayi dan na rufe nawa lefin ga Sani shine sheda na kuma shiya karbomin auren awajen Malam Dauda amma kuya femin.
Yana gama fadan haka ya fashi da kuka
Zannah kansa Afirgice yake kallon Nabil dan abin yabashi mamaki yajuya ya kalli Malam Dauda yace"Malam kasheda wanan Sani shiyaje da Fandau aka daura auren?
Malam Dauda yace "shine kuma ni dama Mutari yaga yamin nasani saide munbari ne kawai ya fadi kayansa kuma gashi ya fada.
Zannah yace "yanzu ina ita Fatiman Dr yanuna masa Fandau
Malam yace "ta matso kusa kanta asunkuye tafara ja dabaya dan tsoro Nabil ana nuna ta yameke a razane zaiyi inda take Baban sa yace "koma ka zauna.
Yakoma yana binta dawani irin kalllo yana so yaga fuskanta amma arufe Yana son ya gaskanta Fateeman sace meyasa wanan ranan tazomin da haka naci burin ahuwar mu dake zannuna miki matsayin ki agaban kowa amma Baba yahana.
Malam yace "Habiba matso da ita.
Haka Habiba tameke ta daga Fandau har gaban zannah hanunta yakama yace "tabbas wanan itace tawa Fatiman Fatima Muhammad Nabil shine mijinki?
Gyad'a kai Fandau tayi
shiru Malam yayi duk wanda yasan shi yasan ransa amutu kar mace yake da kuma mamaki da kunyar kunsan shikansa yayi karya wanda zai iya cewa shine karyar sa ta fari aduniya dawane ido zai kalli matansa da yaran sa dayamu su karya yayiwa Fandau Aure da bako yana daga kansa yaci karo da matan sa sunzuba masa ido har yaran sa maza manya rasa mezai ce yayi ya sunkuyar dakai cikin damuwa Baban Nabil ya fukanci haka yameke ya karasa wajen Zannah yazube guiwowunsa cikin tsananin bacin rai yafara magana
"kaicona kaicona Malam karene ni kamaye min gorbin uba asanda narasa nawa uban amma gashi yau nina haifi dan da yasaka b'acin rai wanda banta ba ganin sa acikin fuskanka ba atsawon rayuwata daka ina nema almarman ka zan yankewa Nabil hukunci agaban ka dan Allah kabani DAMATA na hukunta shi kar kace komai lefin sa babbane
Kai Nabil wandan auren naka na zanba cikin aminci kai tsaye bazance haramcecen aure bane amma ba abi yanda shari atace ba baka nemi kauren ta hanun waliyen ta ba bayan tana dashi koni waliyin auren Fandau ne amma ban sheda ba dan haka ba ka can canci zama da itaba tunda bakasan yanda ake neman aure ba shikan sa auren ka nafari kana England na dauki matar na gaimaka shiyasa baka san yanda ake neman aure ba ayanzu nake son karubutawa Fatima ta kardan sakin ta kai ba mijinta bane yarinya me daraja kamar ta ba matar ma karyaci maha inci irinka bane
Wanda hattta iyayen sa basu fi karfin ya musu karya ba yameke yaje ya ciro fefa acikin littafin Malam ya karasa inda Nabil yake ya meka masa tareda biro yace ina son karubutawa Fatima saki.
Girgiza kai Nabil ya shiga shi
"yace wllh da wanan hannun nawa bazan iya rubutu saki ga Fati ba.
"idan baka saketa amasayi na nawaliyin ta ba zaka saketa matsayayina nani ne uban ka bisa umarni idan baka sake taba kadena amsa sunan d'ana kuma ta take anan zan tsine maka.
"Baba kaji tausayina wllh mutuwa zanyi idan nasake rasata.
"ai idan da zaka mutun da yafi komai sauki da anrage iri dan gaba bansan irin yaudaran da za kuyiwa a wani wajen ba kuje kusake wannan zanban nakuba musamman yanzu ta matar taka take juya.
Nabil zaka saketa ko kazabi tsinuwa
Ni *Habubakar Ibrahim damasak* nat.......
"zan saketa kar ka tsine min Baba.
"to zaketa
Yakarba yabara rubutu duk awani karkace saboda hannun sada dayake mugun rawa
Afirgice Fandau ta bude fuskan ta ta fara magana cikin kuka da firgice
"Baba kar kasa yasakeni kar kamayarni karamar bazawara wllh inason mijina
Nabil da dakawa yayi yatsaya kalonta cikin kuka
Tsawa Baba yadaka masa yace kazabi...
Rubutun yafara amma fa wahaye duk yajika fefan sai yankewa yake yaru buta
_ni Muhammad Nabil nasaki matata Fatima Muhammad bisa umarni mahaifina amma batanin komai ba ALLAH kayafemin_
Yajefar da biron yakifa kansa a kujera
Baba ya dauka ya karanta afili
kowa tsaida yaji ba dadi
*dama haka saki yake yana da korjine wanda ko makiyin ka akayiwa sai kaji badadi*
itako Fandau jirine yafara ibanta Habiba tayi saurin zaunar da ita
Baban Nabil yace "kwantar da hankalin ki Fatima ki godewa ALLAH agobe ba yau ba zan daura miki aure tunda ba wani idda akanki dan da ciki kika fita tunda kika haifu baku haduba bakida wani iddan sa
Kai BilAL kanason Fatima?
BilAL yace "Eh Baba badan kar ayi aure marar tushe ba da anan zan aura maka ita amma kaje gobe kaso da waliyan ka.
"nagode Baba.
Afirgice Nabil yajiyo atsawace yace "
Wllh wllh duk wanda ya aurin matata yafara irga kansa cikin wanda zasu yi gado da makara aranan ga Fatima naga uban daya isa ya daura auren ta ina raye. Yasake kifa kansa yafara rusa kuka kamar yaru ba necewa shine Shiddams mutumin yafi SHEHU da gomna acikin garin meduguri adon mutane
Baban bai ceko maiba azagin da Nabil yayi dan yasan halin d'an nasa idan ransa yabaki zai iya bude baki yazageshi ma
Malam yayi Gyaran murya zai cewani abu Baba ya tashi yakara sa inda yake cikin kunne sa yarada masa wani abuda duk bacin randa Malam yake ciki saida yamurmusa
Daganan Malam yarufe da adua ya sallama kowa Akkam yanawajen Ummi har zasu fita
Malam Dauda yace" ina mesunsn nawa ita ko Fandau kuka take sosai Habiba tayi bangaren Mama da ita su BaGaji ansamu abin fada sai kira suke duniya abin tsoro abin magana irin wanan agidan Malam mama de shigewa tayi bata kulasu ba Hadim kam dama batazo ba
Baban Nabil shima bangaren Mama yashiga Fandau yaja gefe sunjima sannan yafito yatafi Fandau ta rungume Mama sai kuka suke har dare matan gidan suna shiga suna fita har zance yafara yaduwa gari itako Fandau burinta taga Bagana dayaran ta kawai
Shiko Nabil kinfita yayi agidan yasa Zannah agaba yana kuka har 10 dare shima Malam dannewa kawai yake amma jiyake kamar yayi kukan dan bai san hanyar da zaiyin ya gyara kuskure karyar da yayi ba dan bai zaci abin zai zoda hakaba amma ya danne nasa yake lellashin Nabil amma ina kamar kara masa suke sai zaje zaje yake ganin idan ya matsa shidin ma Nabil gaya masa magana zayi yasa Malam yafita wajen Abokin sa akaramin parlour sunfita sun barshi
Sai wajen 11 Malam yashigo ganin baiga tafiyan Nabil ba yace "Nabil yau kenan agidannan za ka kwanan?
"Eh wllh namai da matata sakin umarni nayi kuma na mayar zanga wanda ya isa yazo yafitamin da mata tunda na mayar ta Malam ka tekamin kar na rasata.
" a a Nabil wanan rigimane tsakanin kada mahaifin ka kana gani yahanani magana yace nabashi DAMAR sa amatsayin sana ma mahaifinka kaga dolo nabashi damar ko yanzu haka ma maganan daurin aure yake agobe karfe 8 nasafe Nabil tayi yayi yafada jikin Malam yanawani irin fitar da nunfashi saida Malam ya tsorata yace kaga tashi tashi kashiga ciki kasame ta idan tace kai tafiso akan BilAL sai insan yanda zanyi injuya abin bana son kasake danuwa irinna wancen lokacin kasha wahala kaji.
Nabil yace" tana ina?
"Tana wajen uwarta.
Nabil yameke da sauri zaifita.
Malam yace "ina zuwa kuma?
"Malam wajenta.
Dariya yabawa Malam yace"amma saida safe ko?
Aiko waigen Malam baiyi ba yafice
Mama kam yau ba bacci ita da Fandau fira kawai ake ayi kuka ayi dariya tayi mutukar mamakin yanda Nabil yake kula da Mama suna cikin haka sukaji anata dukan kofan falo da karfi kamar za aballe duk suka sorata itada Fandau saida ta zo kofan Mama tace "waye?
Yace "Mama kibude nine.
Mama tace "lafiya Nabil yace" kibude.
Mama takalli Fandau alaman ta shiga ciki tunkafin ta karasa fudewa ya fado ciki yayi falon yazube agaman mama yana kuka yana mata magiya yagaya mata yanda sukayi da malam
Mama tace"tunda yabaka dama ka shiga tana ciki.
Da sauri yayi hanyar dakin da akace Fandau take
Amma me yana shiga yatsaya jin wani irin dariya Fandau takeyi awaya
Haba my BilAL kasan fa aurenmu na gaggawa ne
Amma nide nafison koda bayan daurin aurene ayi dan events wanda zai nuna munyi auren SO dakuma yanci
Nima na dandani irin abin da yan gatan amare sukeji
dariya ta sake fashewa dashi
tace kamar ya gobe iyanzu muna manne kana nufin daga an daura aure zaka rabani da
Mamata kenan nima zanso ace gobe iyanzu muna manne.........
Wani irin mari taji yasauka afuskan ta wanda saida ganin ta yadauke na wucen gadi duk da tasan yana wajen bata zata zai tabata ba aiko bol yadingayi da kita mama da take falo taji marin da gudu ta shigo taga Nabil yana ball da Fandau wanda gaba daya hankalin sa baya jikin sa tako ina dukan ta yake Mama kasa kwatar ta tayi gashi da zafi safi yake dukanta aiko da gudu Mama tayi wajen ganin yana neman hallaka mata yar tafita tana kururuwa neman
akawo agaji
Shiko Nabil tunkarfin sa yake makarta yana surutai
"aiko gawar ki bai isa yagani ba zan kashiki in yaso nima akashine kin huta.....
*Tofa shikenan kurunkus Nabil kafutar dani*
*B JATTKO*
[3/3, 10:19 PM] 0mmer Farouk: DAMATA
NA
BATUL ADAM JATTKO
🌈Kainuwa writers Asso🤝🏻
45
*M*atan gidan kowa da yaran su sunfito jin yan da Mama take niman temako ta san su mata ba abinda suka isa dan haka bata tsaya cemusu komai ba ta wuce part din Malam tana shiga yana sama dan haka tadinga zan bada masa kira
"Sayinnan kafito zai kasheta."
yana karatu a parlourn sama yaji kiran Mama da abinda take cewa ai da sauri ya fito yana tambayan ta
Tana gaya masa ya fara taka stareas da sauri
Yayi ban garen Mama har yanzu Nabil dukan yakeyi duk ta gala baita
"kaiiiii wani tsawo Malam ya doka masa
Yana ganin Malam yabar dukan yayi wajen Malam din dafe da kirji yana wani layi kamar dan ganye amma sai ya kasa karasa wa inda Malam yake dan jiri yana iban sa kuma duhu yake kani
Lun ya zube awajen
Dasauri Malam ya karasa inda yake yana kiran sunan sa ya dagashi ya daura kansa acinyar sa
Nabil ya kama hannun Malam ya fara magana cikin tsarkewar murya yace "Malam Fandau ta yarda da auren BilAL taci amana na bata sona na rasata na....
Bai karasa ba yanemi nunfashin sa ya rasa jijiga shi Malam yafara
Bagaji tace "lah meta masa Malam yasuma fa ko?
Jin wannan yasa mama ta saki Fandau tayi inda Nabil yake
Ita ma Fandau afir gice ta juyo aiko da gasken taga Nabil ba alaman numfashi Mama ce tayi yunkurin tauko ruwa a fridge ita ko Fandau tana ganin haka ta meke duk da kafanta yana mata wani irin zugi amma sai da ta meke da gudu ta karasa inda Nabil yake acinyan Malam hannun sa ta daga sai taga ya koma kamar ba rai wani kara ta kwalla daidai ta zuba masa ruwanda Mama tayi hakan yayi daidai da farfa dowan sa amma bai bude idon jin yanda Fandau take kuka
Dan ALLAH ka tashi Abu Fuji wasa nake maka wllh ne ban taba waya da BilAL ba bansan shiba sai dazunnan
Baban kane yace....
Dasauri Malam ya doka mata tsawa Kiyiwa mutane shiru yadubi Ba Alta yace daukomin wayata
Fandau ta koma gefe itama goshita akumbure gashi ko ina ciwo yake mata musamman hannun ta da take jin kamar ya targa d'ata
Mama tace" kai Sayinna dama mesunan ka yananan da wanan bakar zuciyar tasa wai meyasa duk masu sunanka suke hakane nekam Shateema da yaban shawara ban bari yasa maka mesuna ba dan shima Tajudin da gani irin halin masu sunanka yayi.
Shiko Malam yana kallon Nabil yasan ya farfado
Itako Fandau sai kuka take amma bana ciwon da take jiba
Ahaka
Ba Alta ta kawo wayan ta durkusa tameka masa
Kiran sojojin da suke tsaron kofan sa yayi dan lokacin doka yayi dole sai su zasu kai shi hospital
Su hudu ne suka shigo suka dauki Nabil zasu fita dashi itama Fandau ta meke zata bisu cikin tsawa Malam yace "ina zaki kuma tace" zan bisu yace"zauba." bude ido Nabil yayi cikin da shewar murya yace "kusaukeni a hankali suka sauke shi amma yana dubawa yaga duk matan Malam suna d'kin shiko arayuwan sa basu masa ba sam kuma bazai iyace komai agaban suba yadaga ya Kalli Malam yace "Malam inason ganinku kaida Mama
Malam ya Kalli matan da sojojin tunkafin yayi magana sojojin suka fice suma matan suna zunbure zun buren baki suka fita dan de basu isa su furta wani abu agaban Malam bane
Nabil ya Kalli Mama yace "Mama dan ALLAH kiyi Hakuri nasan ban kyuta ba na shigo har d'akin ki na dakar miki yarinya bayan banwake lefina nada ba na daura wani nikai na tsani hallina dan nasan zai iya sawa ha hanani
( *Hasken rayuwa ta Aisha sada* ,)
Amma Mama nasan Fandau bata san irin sonda nake mata bane bata san yanda na mutu akanta bane da ko na mutu ba zatayi sha awan cewa za ta auri wani ba yanzu lefin da nayi wa Fandau har yakai ta shukun tani da haka ina raye agabana take waya dawani kigaya mata inhar nine mijinta to ta kiyaye abin da zai tuzurani haka wllh wataran saide akwashi gawata
Tashi yayi ahankali yakara sa inda take ya zube guwoyinsa yakamo hannun ta yace "Fatina meyasa kika gujeni meyasa tun a chatting da mukeyi baki baiya namin ganki ba shiya sa kike cewa kina gujemin nadama duk sanda nagane kewacece baki san rashinki barazana ne na rasa rayuwa ta agareni ba
Kiyi magana mana ya matsa hannunta wada yake mata ciwonne kuwa wani kara ta kwallah cikin
Dama Malam da Mama sun fice tunda dama bakinta ne duk basu ga fitan suba
"me yasa kika boyemin kanki Fatina?
Zubura baki tayi ta janye hannun ta cikin tasa nata ta daura hannnun cikin tafin hannun ta dayan tafara juya kai
"Ayyya mata nine ko ya sake jawo hannun ta fizge har hannun ya kumbura yazubawa hannun ido yana gani yasan tar gadene kunsan dan ball baiwani dauki targade abakin komai ba dan she tunyana yaro ya iya gyaran targade idan yayi da kansa yake gyara kayansa ko idan acinkin abokan sa wani yayi yana gyarawa
Fakon idon ta yayi yaja hannun nata k'ara tasa jawota yayi jikinsa cikin dabara ya hadeta sosai da jikin sa yanda zata saki jikinta yana mata wani wasanni har ya fara gyara mata hannun ita ko Fandau jinta aduniyar da tajima tana nema yasa tayi lamo saida taji zafinyayi zafi ta fara jan hannunta tana kuka da yaga kukan nata zaiyi karfi kawai saiya hade bakinsu waje daya amma yana jan hannun wani kara tasa alokacin da yatsan ya fada ya gyaru kenan sake hade bakinsu yayi yanawani irin fitar da nunfashi itama haka sai da yayi facale da kayan jikinta da dafi zafi yake aika mata sakonne yazame mata tamkar wani mayunwacin zaki saida taga yakusa isa babban fada duk da itama ba abinda take so irin abin amma ta daure tameke da karfi ta fusge ta tunkuda shi tameke
Daga kansa yayi yana kallon ta idonsa yayi jajir cikin wani irin muryan da yake janyoshi cancikin makogoro yace "me haka Fatina?
itako sai kare jikinta take tana jada baya da rarafe ya karasa inda take zai kamota ta matsa
"yace mehaka?
"kai kai zan tambaya mehaka zakazo har cikin dakin uwata kanemi kayi lalata dani bayan kasakeni kaban dinbin jama a
"Mata na mayar da kefa wllh karkimin haka kar.
" karka renamin hankali mana kana nufin Fandau din dane daka yaudara ka aura
a gaban din bin mutane ubanda ya haifeka yace bani da iddan ka tun dana haifu bamu haduba dan haka bawani maidani da kayi.
"kiyarda indaura miki iddan yanzu wllh dole su hakura subarmu."
"Lalle Nabil duk dama nagane jikina kake so fiye da komai wllh banzaci abin har yakai haka ba karasa inda zaka nemi jikina sai dakin uwata."
"wllh bakiyi karya ba inason jikinki kuma ko aina zan iya neman sa tunda ina son komai naki inaso.
Cikin karaji tace "dama nasan jikina kakeso ai duk sanda jikina yadena baka sha awa zaka dena yayina ne kawai nikuma yanzu kadena moran jikina dan......
Cikin muryar tausayi yace" karki min haka wllh bazan iya daukan wannan horan ba idan baki amince dani ba wllh nakai gejin komai zai iya faruwa dani yana maganan yana dafa maransa
Tana ganin gasansa jitashi gaban ta yayi mugun faduwa da sauri ta dauki riganta ta sa shiko yanda ta sunkuya ta dauki rigan ne idon sa akan dukkan halitun jikinta da yafi so maranshi yasake dafewa maransa da yakeji kamar zai kashi shi ya kwata yana birgima dafe da maran "yanzu mata bazaki ji tausayi naba itako tama gasa juyowa dan ita tsoron sama takeji
Ayanda yake
Karasa wa tayi gaban gadon ta dauki Akkaram da yake bacci ta tayi hanyan waje saida take bakin k'ofan fita tajuyo ta kalle shi yana nan inda yake yana ta juyi
Tace "shikenan tunda bazaka fita mana ad'aki ba nina bar maka.
"dan Allah karki fita wllh zan iya shiga kowane irin hali idan na rasaki.
Kiduba halinda nake ciki."
"Wllh bazanji tausayinka ba nagaya maka kadena samuna da araha."
"wllh ke bame arahabace idan kinason duk abinda na balla ka aduniya zanbaki kibiyamin bukata yafi."
Abinda nake so dayane awajen kuma ka tabbarar minda bazan samu ba shine kace kana sona."
"idan ana magana kidena kawo banun so Fandau sonki yayiwa bakina girma da na furtashi idan kuma kinaso nafurta ne _INASONKI INA SONKI_ ."
"Taya zanyar da kai bayan kai din makarya cine mayaudari kayaudare ni kamin karya har gaban iyayena kace nabi wata saudia bana sonjin son naka dan bansa meshi asanda nake soba taya zanyar da da kai bayan nasan kai waye ne afannin yausara.
"Wallashi yanda nake sonki ban tabajin ina yiwa wani abuso kamarki ba kiyar da dani ki bani DAMA ki karbi sona zaki sameni mai amana akaru na 2."
"a a Rike abinka dan banyar da dashi ba."
dukan kirjinsa yayi da karfi Wayyo zuciya bazakayi magana ba kafito kanuna mata son nata da yake dankare atare dakai baka da amfani inde bazaka yi magana ba kafito zuciya Fatina shiyasa nace miki sonki abaki bazai faduba.
Zatafita mamakinta kawai sai taji fashiwan kukan Nabil tana juyowa taga kuka yake wuiwui yana dukan kansa da kirjin sa rasa ma yazata yi tayi dan bazata iya fita ta barshi acikin wannan haliba dan tayi mugun tausayin sa gashi idan ta tuna gargadin Dr da Baban Nabil sai taji idan ta amince dashi yanzu ba ta kyuta ba amma sai wani zukiya yace idan yamutu wa akayiwa asara dama ba anacewa tsakanin macce da miji sai ALLAH ba kawai saita fara takawa ahankali har kinda yake shiko kukan yake cigaba da rusawa
Karasawa tayi ta zauna ta daura Akkam aciyar ta sannan ta dago habar Nabil idon sa yayi ja da fuskan sa
tace "ka dena dukan kirjin ka haka mekake sone.
"kenake so much.
"To aigani gaban ga"
Kawai sai ya jawota zan hade bakinsu tayi saurin girgiza kanta
Tace "tokaga abinda yake tabarar min da jikina kawai kake sha awa kenan
yace "komai naki inaso nide nasan inason komai naki."
Ganin bazai yuwuba saida lallami yasa tayi da baran gwara ta lallaba shin
"to kaga yanzu bai kamata muyi wani abu adakin Mama ba kabari da safen asan yanda za ayi."
Dasauri yace "to mufita agidan.
"a a Abu Fuj baka tsoron yanda mutanen gidan zasu fassara ni yanzu ma tun dazu nakasa fita a part din Mama amma haka ma ban tsira ba har na ake biyoni da bakaken magan ganu sai ma gobe idan yaransu da suke aure sunzo zanji sauran."
"kigayanin suwaye suka gayamiki magana?
Wllh bazan bar duk me kunta ta mikiba. "
Tace"a a kar kaga lefisu ni cime babban lefi ai abinma yazomin cikin sauki banzata zaizo da haka ba."
"to yanzu yakike sonnayi."
"Kajen dasafen kadawo."
Kamar wani yaro haka ta dinga lallamin sa dakyar ta tasamu ya yarda zai tafi amma saida yadan rage zafi
Yana rugume da Akkam suka fito falo yace "wllh duk harda lefin Dr wanan yaron cemin yayi wai dansa ne shiyasa nake son ki gayamin gaskiya ya akayi kika gamu da su dashi shegen BG din."
" duk gobe zakaji.
A parlour ma daker suka rabu dazuman shikam anan sai kwana dan yajima da sallama escort dinsa ba inda zaijen sai anyita ta kare
Ita ko Fandau tana samu yana fita tarufo kofan tana cewa zaka gane kurinka tunda nasanu *DAMATA Bazan bari DAMAR* ta kufce min ba saina rama duk abin da kayimin amma har ta kwanta kalmo minsa na soyyyya daya furta mata ne yake mata yawo akunne gakuma kamshin turaren sa da tajima tana mafarkin sa ajikinta wani k'aran dadi tayi da tatuna wataran ko tace nanda dan kankani lokaci zata amarce juyi tadingayi tana murmushi
shima anasa
ban garin hakane kwana yayi yana juyin dan ALLAH ALLAH yake gari yawaye abashi matar sa banda suranta ba abinda yake bijiro masa
Sai asuba yasa mu bacci bayan yadado daga sallah falon da ya kwanan yakoma yakwata akan kujera saiko yasamu bacin ya kwashishi cikin mafarkin me dadi
Washe gari Fandau bayan anyi sallan asuba ta durkusa ta gaida Mama tace "Mama inason naje gidan Bagana Mama ta kalleta taganta da shijab har katsa kibari ita ma zata zo anjima kad'an zaki ganta idan kikaje sauran yan uwanki idan suka zo bazasu ji dadi ba.
"Mama idan na zauna ma awajen su ba fita zanyi ba ba komai zai kawosu basai sai yada magana.
Mama tace "to kema kinsani dole ki zauna ki karbi lefinki kafin komai ya wuce ai kinyi abinda ba atabayin ba azurir ku dole ayi maganan kuma dole ki karba kina ji jiya ma da nafita wajen girki su Ya Karu ba maganan da basu gayamin ba ashe su amin bai musu dadi ba wai nayi muku rokon Allah duk kunsamu masu kudi suke bakin ciki da Bagana ma balle ke wai zaki wari BilAL dan gidan Alhajji Maina Gange masu kudin garinan ga na hada jini da Nabil wanda zamu lashe dukan dukiyar sa nayiwa matar asirin ancire mata mahaifa Lalle nayi aiki,
kede kinsan ba rabuwa zakiyi da magana ba yanzu idan ki kaje gidan Bagana haka zaduce kinnuna ban banci kizauna sai andan kwan biyu.
Fandau tace " Mama idan nazauna agigannan to plan dinmu da baban YaShid bazai yuwuba ba YaShid yana da shigen naci akan abinda yake so kinga jiya ma wai saiya tafi dani dakyar nalallaba yafice yace agidan nan zai kwana idan ina gidan Bagana kinga bazai gane ina canba."
"shiru Mama tayi can tace"gaskiya bai kamata kije gidan BAgana ba idan dole sai kinfitan gwara kije gidan Dr Mutarin yafi sauki idan Tazo taje ta sameki ajan da sauran yan uwanki yafi kiware kidan Bagana kije ko.
"to.
Fandau tace dande baza ta iya musu da Mama bane amma ita gani take gidan Dr Nabil zai iya zuwa kuma ta b'aran da zaiyi agidan yafi nanan dan ba shayin kowa yake ba shi yasa ma Dr din yace ta zauna anan.
"to Mama ki kira drive kigaya masa zan fita ta kofan baya.
"a a wai yanzu da asuban nan zaki tafin.
"Mama idan gari yawaje ya tashi ya ganni ai zai san inda zanje."
Mama tace "to ta kira drive yace ta fito dan dama amakotan yake gidan Malam na saukan bak'i
"amma zaki bar Dauda ko? Dan ban gaji da ganin saba."
"Mama ni kingaji da gani na?
ta fadi haka cikin shagwaba
Mama "a a dan kin ce zaki tafine."
"wllh Mama nima ban gama abubuwan da zan gayamiki ba balle na gaji da ganinki dan de idan na zauna da matsala ne kawai.
"to ALLAH yatemaka Malam yace cikin satinnan za agama komai amma fa yace yaran zai raba muku keda Hadim kowa yadauki 2 - 2.
"What! Mama yaran za araba?
"Eh adalcin dazaiyi kenan a tsakanin ku nima nayarda da hakan dan Hadim abin tausayi ce bazata kara haifuwa ba kuma idan akadu ba itama tana da hakkin na shayarwa.
Fandau bataji dadin abin ba taso abata yaran ta tanunawa Hadim bata isa ba amma bata da iko akan abinda Malam ya yanke
Cikin muryar tausayi tace "to Mama amma Fujjirat za abani na hada da Akkam ita tarike su Maaf ko?
"Eh nima zanso haka itace macce ita yaka mata abaki dan nima haka kurun nake son yarinyar.
Fandau tace "yawwa Mama shikenan zan tafi."
"To kigaida Habiban au
Yawwa anjima zan bada wani abu akai miki zan rubuta miki yanda zakiyin amfani dashi.
Fandau tace "to ta meke
Mama tace "kishiga kigaida matan gidan ki musu sallama.
Ranta ab'ace tafita dan ita inba dan Mama ba da baza taje wani gaida su ba dama bata zuwa gaida su bare yanzu da tayi abin fad'a
part din Bagaji ta fara shiga amma sai da taci kunu takoma Fandau dinta nada da suke shayi tukun ta shiga sallaman ta maciki ciki tayi tasa meta akan salllaya tana jan carbi yaran kuma duk suna karatun Qur anin ta zauna a kujera Meram ce tafito a d'aki tace "Ya Fandau sannu da suwa.
Murmushi "Fandau tayi tace "iyeee Merama anzama yan mata."
"YaFandau kekuma kin zama yar gayu."
BaGaji ta sallame lazimin
Tace"Merama ta zama yan mata amma ina roka mata Allah kar tayi yanma tanci irin naki nashiga duniya a auri dan Duniya daga baya azo abayar ta bazawara naki ma kadai ya isa dama ance duk gidan babban malami ko babban dan siyasa sai ansamu abin fada yanzu gashi mukece ki ka janyo mana abin fad'an....
Fandau azuciyar tace wanan kam *HUKUNCIN ALLAH* ~ne inji Garkuwa muna jira~
afili kuma katse BaGaji tayi da cewa
"ina kwana dama Mama tace na shiko mu gaisa.
"yo ai dama ko baki fada ba nasan ke akaran kanki bazaki zo gaishimu ma da dakike cikin Summa da kwarkatar kima bakizo ba balle yanzu da kikaga ma kwancin manya ai ita ma uwar taki bakomai ne yasa ta turoki ba dan muga yanda kika komane,
koda tana turoki gaida mune to agaban mu akayi komai ke sakkeyace bazawara saide aci wanda aka tara ke har kin isa ki auri mijin Hadim baturiya maganan auren jikan Kange kuma fitar sunfi karfin ku saide kiyi zawarcin cikin almajiran kidan wada yaga zai iya ya dauka...
Itade Mekewa tayi tafice part din Bakaru shima hakan ne yafaru tanayin sallama
Bakaru tae"lalle yau wanake kani ya shigomin kamar Fandau lalle Duniya yafi gaba ba ruwa iya jima tunda yakoyawa Fandau shigowa inda mutane suke Duniya makaranta to zauna mana manyan zawarawa agidan Zannah.
Fandau tace "a a basai na zauna ba Mamata tace na zo na gaidaki ina kwana.
"ba shakka dole ki gaidani atsaye dan kinkai ai kin aurin Shiddams kina shirin auran jikan Kange kinga ai dole ki gaidani atsaye.
dasauri Fandau ta fita dan ita bata daukan raini tana iya biye mata
Sai part ita amarriya gidan wada yanzu idan mutum yagani zaice tariya mama shigowa gidan dan ita take bin bayan Mama kuma ita tanada yara manya mama bata samu haifuwa dawuriba
Ita ma sallama tayi mata tace BaAlta inakwana.
cikin fara ata amsa dan kita bata da halin wadancan kawai tana tsoron sune ita ma Fandau har tadauki jikanta wada aka kawo mata yaye dan gidan Amsatu wanda take sa ar Fandau ce kuma dama suna dan shiri kadan da Fandau tace "Bani yasunan sa Sultan sunan Baban kune tamasa wasa tace Bani zandan fita idan Amsatu tazo ta sameni gidan Dr na polo.
Ba Alta tace "to zangaya mata Munyi waya kuwa tace zata zo zan gaya mata gwara kije can nima banso zamanki agidan nan ba kwara candin yafiye miki kafi amaida auren ku dan wllh abun yana damuna saida nasamu Malam jiyana ce amma a addini yasan kinada idda yabari ake zancen auren wani shine yake cimin dama shirine da aurenku nayi murna ALLAH yatsareki da sharrin wannan matar tasa.
"Ameen Fandau tace tareda cewa "Baani ina Nana?
"ai am mata aure itada inana da Ramatu har sun kusa shikara.
Abin yabawa Fandau mamaki aurin gidan suna yara yanzu yaran da kannen Bagana ne har anmusu aure
Afili tace" shiyasa naga kowa su bangan su ba.
"eh ai duk zasuzo yau inaga dan Nana muyi waya tace zatazo itama suma sauran nasan iyayen su sungaya musu.
"to Bani natafi.
"ina Dauda?
"yana wajen Mama
Tana fitowan takofan baya tafita dan yansa idon Almajiran tasamu driver yana jiranta ta shiga baya yaja tace "dan gwaza ashe har yanzu kaine kake jan matan gida.
yace "Eh Wllh ansha canzani gidan wasu Hakiman amma sai nasa Malam yane mamin alfarma inajin dadin aiki da gidan Malam.
Bayan yasauketa da zauri shige gidan jin kukan Ummulkkairi tanayin sallama dukka suka juyo har Dr suna folon "Alhamdulilah amma ya haka da safen nan ko kema kasa baccin kikayi kamar na ummuna kingan ta tun dare muke fama wai sai an kaita wajen Aunty Kirki.
Fandau tana dariya tace
"Ayya kharina iyeee yar gidan wacece taware hannunta Khairi tazo ta gudu ta dakata sama
Tace"yar gidan Aunty kirki ce tama haka suke ko amakaranta tazo shiyasa takewa Fujj ma
"ina Nol Nol dinna.
Haris yace "na bacci
Fandau ta durkusa ta gaida Dr da Anuty Habiba
Habiba tace ina Akkam din kuma.
"Yana wajen Mama.
Habiba tace "to ya akayi kika fito da wanan kuban safen haka.
Fandau ta gaya mata abinda yafaru
Habiba tace "Ayya kinshiga hannun maza.
Dr dariya yayi yace "dama ai nace ta kiyaye Shiddams idan ransa ya baci hauka yakeyi shiya sa a makaran ta har malamai suna tsoron sa dan idan ransa ya baci baya musu ta dadi yanzu ya hannun?.
"Da sauki ai tace
Fandau tayiwa su Nol da kharat wanka Haris da kansa yakeyi bayan sunyi break fast Fandau ta kunna wayan ta hau YouTube tasauke film suna kallo taka message yayi yawa a whassapp dinta ta cewa su Kharat kuje kuduba kar su Momy subarku da gudu yaran suka fita ita kuma ta bude whassapp taga ashe cakwakiya ake sosai acikin group nasu Habiba ta gabatar da ita a matar shiddams ta biyu kowa yana fadan albar kacin bakin sa sosai suke fada aiko sai ga Hadim dinma ta fara ruwan asher tana cewa ita tafi kalfin ta zauna da kishiya dama ita tasa ya aureta dan ta haifa musu yara amma yanzu yasaketa da ganan tabada labarin Fandau ashe har da wanan video da Nabil yayiwa Fandau a haduwa suna farkon ta tura musu
Wasu dayawa gan gancin Hadim suka gani wasu tausayin Fandau dan dayawa sun bita private suna gaskanta abin wasu kuma suna bayan Hadim ana ta zagin Habiba Farida amarriyan Amjad wanda basa shiri da Hadim saboda kishiyar ta Zahra kawar tace itace tayi ta tura rawa tana cewa woohohho yau ranan farin ciki da murna
Itama Habiba tace "dakenan take Fandau yazu ko Fantastic take nan danan ta fara tura pic din Fandau nan danan aka fara wow beautiful lady Amina matar BilAL dayake tasan komai ita ma tace "woow kaji yar kanurin asali ai amma kawas kin iya zabe fa nima kine mowa my sweet dina iran wanan ta haifa mana yariya kamar Fujji Biebiee ai nan danan akafara turo pic din Fujjirat ana cewa Wllh suna kama sosai
Hadim tace "nace muku kudena zancen ta wlllh jiyannan yasaketa dan kunsan nafi karfin zama da kishiya ita ma muna fukar Habiban da taturo maganar nan kuma har agidan ta zauna ita ta mayar ta mutum ita taci amanata zan sameta har gidanta ashi ita tana bakin cikin duk mijina yafi nakowa kudi duk abin da nake mata bata gani tacimin amana ni Hadim sai gani da ido wllh.
Ita ma Habiba zata maida mata da ganan de matar Usman da taga abin zai b'aci ta *Removed* din kowa Tarufe *group* din
Daga nan Fandau tayi dariya afili daba a rufeba da sunji murtani dagan nan takoma bude yan private
_slm sunana Farida matar Amjad Abokin Shiddams na san kinga yanda muka yi a grp amma naso ace kin fito kin nuna musu ba kya tsoron su kishiyata kawar Hadim ce kinga muna zaman lafiya amma Hadim gaba take dani har tafi kishiyar tawa kishina kullum burina naga yanda zatayi idan akace an mata shishiya cikin ikon Allah wai yau sai ga Hadim da kishiya kishiyar mana BANGIRMA wacce ta game gida da yara ashi duk soyyyyar Hadim da Shiddams zai iyayi mata shishiya wai yayi aure dukda ita ta hada kuma tace ta raba wllh nayi murna ALLAH yasa maganan mmn Nol kaskiya ne da tace anmaida auren kuna da gaske ke kanwar Dr MD?_
Murmushi tayi ta maida mata Ripley
_Ameen Waalaikumus salam Ayya duk naji labarin ku abakin Aunty Habiba bacce bansani ba hatta pic dinku kai kunsha zuwa gidan ma kina ganin ku amma bana fitowa Eh Dr yayana ne kuma auren muda shiddams banajin akwai ranan rabuwa sunana Fatima Muhammad Zannah Gargar nima inason mukasan cetare FARIDA Amjad_
_Masha ALLAH dafatan zansamu karbuwa awajenki muyi zumunci maganan Grp kuma awai wani Grp shima yawanci mumatan abokanne aciki kinga yanzu haka zancen yayadu duk Grp na mu zancen ake kuma kinada masoya duk da itama Hadim tanada nata masoyan zan sa kiciki amma inason idan kinshiga karki kiyi sanya kinuna kema kinkaisu kibude idon ki sosai kishiga awayen idan kika nuna sanya suka renaki wllh abin bazai miki dadi ba ga amarriya usman ma tanason kuyin zumunci dan itama kishiyar ta kawar Hadim ce kewani bayanin masai kinzo London._
Fandau tama yar mata
_Eh sis dama Aunty Habiba ta gayanin halin kowa nagode_
Haka Tayita budewa sakonni wasu su zageta wasun su kuma irin FARIDA ne
Ummi dakira Nabil yace yana Gargar
tace ,"to kazo gidan gashinan antaru za ayi meeting kai kawai ake jira.yace "to
Amma saida yashiga bangaren Mama yagaisheta yanata raba ido yaga inda Fandau zata fito sai yaga shiru yadauki Akkam yana masa wasa yace "Mama amma Akkam yafi su Maaf kama dani ko?
Dariya Mama tayi tace "gasunan de duk kodaddun rana.
Dariya yayi yace
"Mama ina take ne?
Mama tace wah?
Yace "Mama mata mana.
"Wacece kuma mata?
"cikin shagwaba yace "matata mana uwar yarana.
Dariya mama tayi tace "yanzu agabana kake kiran matarka mata baka kunyata.
"Haba Mama wllh ni nafijin kunyar Ummi ma akanki dan me d'a zaiji kunyar uwar sa bayan itace maganin kukansa Mama kisa baki abani matata a yau wllh agidan nan na kwanan falon bak'i kiga jikina duk sauro sun cijeni ga rashin matata duk banyi bacci ma.
"Ayya Nabil dina zan maka iya kokari naka ka koma da matar ka amma kaima ya haka daka cewa kazo kanemin biko sai kazo ka hauta da duka.
"Mama rainane ya baci amma nabata hakuri tana ina?
Mama tace
"Ayya inaga tashiga gaida matan gidan.
Shiruru yana zaune har Ummi ta sake kira tukun yace Mama akirata mugaisa zanje nadado?
Mama tace "jeka kadawo din kaga inaga kiran Ummi kane ko?
kafin ya bata amsa akasake kira mekewa yayi yace
"Mama inazuwa amma da Akkam zanta fi FUJJI ta nason sa.
*Gidan su Nabil*
Iyayen Hadim har kishirar uwar ta da Abba Musa yayan su Ummi da Baba Inusa kanin Baban Nabil da Inna zainabu da sauran yan uwa najiki bayan Nabil yashigo aka gama tsara komai ayanzu kam mamar Hadim tayarda kuma ta bada hakuri zata janje karan da tayi dan ita ma tana ganin Fandau tayarda lallle ita ta haifi Fujjirat babanta ko rasa bakin magana yayi dan Malam yana da kiba sosai kuma dan shima yayi karatu awajen Malam saide yagayawa wani Malam ciki bacin rai yace "amma kai ma Alhajji ba ka kyuta ba yazaka sa shi yasaki matar sa kenan kayiwa wanan yar banzan abinda take so dan uwar ba akara aure nakara da uwar ki sha sha sha
Ai kodan darajan ubanta ba zakasa ya saki matar sa ba kowa agarin nan yana son had'a zurua da Zannah ni kaina saida na nemi wata yariyar Zara ban samu ba kuma har yanzu ina son koda yarana ne su samu saboda ai a aure addini da nasaba akesu sukuma sun tara shi
Inna zainabu haka tayi ta b'a batun fadanta tace kuma Fandau bata sakuba Nabil wani dadi yaji dayaji abakin Inna dan yasan Baban sa baya wuce maganan ta Hadim kam da kuka ta tashi da gudu tana cangala kafa taje d'akin Jidda ta zari key dinta yanda take Afirgice ne yasa Jiidda tace " "lafiya Aunty?
Hadim tace "fita zanyi.
"wazai kaiki?
Hadim tace "nizan kai kaina.
Jidda tace "kawo najaki karkiyin tuki cikin b'acin rai kuma ayanda kafanki yake ina zaki iya tuki.
wulla mata key tayi suka fito saida megadi yabude suka fita Jidda tace "Aunty ina muka nufa.?
Hadim tace "polo zaki kaini gidan Habiba naji ance wanan kucakar tana gidanta.
"To Aunty mezaki mata karki je kikara jawo wani abun kuma bayan wanda ake ciki ma ba agama ba.
Hadim tace "gaskiya ne ba agama ba bakuma za agama ba inde muddin akace za a mayarmin wanan yarinyar tazama kishiya ta wllh baza agama ba.
Itade Jidda shiru tayi dan dama bata fiye magana ba
*Porlo Gidan Dr*
Gidan bakowa sai Fandau dan su Habiba sunfita ziyara dan dama uwar Dr yar meduguri ce
Har Habiban tace su tafitare Fandau tace zatayi bak'i dan ita Bagana kawai take son kani tana cikin chatting da Farida taji Hadim ta fado gidan
"ina babbar muna fukar Habiban ta kanta zanfara dan ance muna fukinka taburman ka bata san tayi gangancin jadani ba ko kigaya min tana ina?
Fandau ko daga kai batayi ba duk da faduwan da gabanta yake ta dake tace "batanan idan tsakone ajiye idan tazo yata gani.
Hadim "tace ai yawuce karfin sako saide gaba da gaba nida ita
Kekuna ina miki kashe da kiyarda ki shiga gidana gwara kiyi lefin da za amiki dauren rai da rai kidauwama agidan yari yafi miki dan da kishiga gidana amatsayin kishiya ta kwara adinka yankan naman jikin yafi miki sauki.
Fandau tameke tana murmushi tace "ba kiji anci kaji tsoron wanda ka kyutatawa ba kin kyutata min na aurin shiddams da ko ayar aikin gidan sa ban isa na shiga ba saide gashi na saka miki da halin mu irin na wanda aka kyutatawa mijin ya kamuda da sona ko jiya tare muka kwana dama nasan baza kiso zamatani ba sai dole jinki wani mawaki yace zamada da kishiya tilas ne badan uwar gidan tasoba ina baki hakuri da rushe miki bajad danayi kintsara rayuwan ki daga ke sai mijiki da yaran aro amma kinyi gangancin barin zuciyar miji harna samu wajen zama kekan kinsan baya yayinki yanzu dan bakisan inda ya kwana ba ajiya wllh jiya....
Daga hannu Hadim tayi zata mari Fandau ta rike hannun Hadim da daya hannun ta dayan kuma ta fara shafa fuskan ta tana murmushi tace "haba Halima kiduba wanan fuskan fa kinsan darajan sa awajen Shiddams amma kike gangancin tabashi ai atake kokuwa ya kacame da sauri Jidda ta dauki waya takira Nabil tace "YaShid kazo gidan dr na folo Aunty Hadim da Fandau suna fada bakowa sani ai Nabil baikarasa jiba ya fita da gudu ya fada mota escort dinsa suka rufa masa baya
Abin mamaki ance alaman karfi yana ga mai kib'a tode A bangaren Hadim ba haka bane kodan bata da lafiyan kafane dan Fandau tana tureta tayi baya jikake dum ta yunkura zata tashi Fandau tayi saurin hawa ruwan cikin tunkarfin ta tafara jigganta ita ma Hadim akwancen ta fara dukanta amma tako ina Fandau tafi kwaranta dan ma hannunta yana mata ciwo Hadim kira take ke Jidda bazaki daki wani abu ki maka mata ba ki dauko wancen flawer ki doka mata ko sanda.
Jidda tace"Aunty ban iyaba yazanyi
Sakanin polo da
G R A bawani nisa dan haka abin baiyin nisa ba yashigo da gudu shima yayi mamakin ganin Fandau akan Hadim dan shi atunanin sa zata sumar masa Fandau kafin yazo har yana aiyana irin matakin da zai dauka akanta saida yaso yayi dariya ya karasa idan fuke cid'ak ya dauke Fandau kamar yanda ake daukan jariri ai Hadim dingi sawa tayi ta karasa gaban su tace "my ayanzu na keson kacikawa yarinyar sakinta kaji yada dalilinta aka hada fada cikin friend dina kuwa?
Wani kallo Nabil yayiwa Hadim yace "yanzu idan da za ace inyanke kigiyar ki 2 da yarage na Mata daya zaizo Wllh zanyanke wani irin fusga Hadim tayiwa Fandau datake rugume ajikin Nabil Nabil yace idan kin kuskura kika sake tabata wllh zansa abitar minke idan kinnusu inason zanyi magana daku. wani ruwan ashir Hadim tazuba tace kasa afitar dani fa kace tayi kan Fandau daya ga abinnata bana gare bane kawai yakira escort dinsa yanuna musu Hadim dayan yace sir Madam cefa.
Nabil yace "kunfini saninta ne wani irin kuka Hadim tasa wai yau Nabil da yake kishinta har zaisa k'artai su fita da ita cewa tayi kumarni zan fita da kaina Jidda tameka mata sandan ta da dingisa tafita
had'a fuskan su yayi yace "she mata jarumace wani irin wasani yafara da kita saida tabari ya gala baita fiye da jiya harda kuka sannan ta tun kudashi tayi hanyan wajen ta nacawa "ga matarka data damu dakai har take fada akan ka nabar mata ai ni yanzu sai nazaba na dirje ta murda kofan zata fita cikin kuka yace "idan kinfita adakin nan wllh na hakura dake Fandau na tabatar da ba kya sona kuma natsik.......
*kas masoya inganin korafe kofafen ku akan rashin samun posting akan lokaci nima ba haka nasoba naso nagarasa nafuta amma kuyi hakuri ankusa gamawa*
B JATTKO
[3/3, 10:19 PM] 0mmer Farouk: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*46*
🌈Kainuwa writers asso🤝🏻
Da sauri Fandau ta katse shi da cewa "ka tsinke me?
cikin wahala idon yayi jajir yace"na tsinke da al amarin ki ba kya yafiya baki da tausayi kina da halin irin na masu daurin kai."
Fandau a jiyan zuciya ta sauke jin abinda ta zata ba shi bane dan haka ta bude tafita ta rufo kofan
Shiko Nabil maran sa ya dafa yadin ga shafawa yana neman mafita to ya zaiyi ne yanzu ya Fandau take son yayi ne kawai wani tunani ya fado masa yanda tashiga damuwa jiya da Baban yace ya saketa gashi yanzu mata tsorata da yadauko magana a garkace tabbas tana son ka wana ka kawai take sonyi murmushi yayi yace inko haka ne tunda taki na lallami ka gwada wani daman kawai yana kwancen saida yaji yadan samu nusuwa ya meke dan yafita,
Fandau tana fita taji ana knocking tabada izinin a shigo wazata gani cin karo tayi da fuskan yar uwar ta Bagana duk sukayi kan junan su dan duk yanda suka canza ba zasu kasa kane juna ba "Baganata.
"YaFandau
Suka rungumi juna suna murna sai kuma suka saki kuka saida su kaci kukan Bagana tace "YaFandau dama afiran muna k'ashe kince zaki bani mamaki YaFandau gashinan kin bani Mama tagaya min duk abinda yafaru dake yar uwata,
Kinga abu muma kin bar barmu cikin kukan rashiki gorin nede muka sira dashi dan Baba yarufe bakin YaFandau nasan kaddara ne da rabon yaran nan amma munyi kuka nida Mama.
Fandau taja hannun Bagana suka zauna cikin kuka Fandau tace "Wllh nima kullum keda Mama ne araina haka zan zauna nayita fira ni kadai nayi muryarki, nayi na Mama amma Abu FUJJI kullum yana bani hakuri haka,
Yawwa ina yaran dan shine yagaya min kin haifu Tajjudee da kuma mesuna ta suna ina Bagana ta daga kai ta kalli inda Shatiman yake yarike hannun Judee Fandau tabi inda Bagana ta nuna mata wani hadeden gaye tagani yana d'auke da wasu kyawawan yara baye ba Macce sak larabawa yaran dan dama Shateema sadaka yallah ne dan yanzu haka baisan inda iyayen sa suke ba ankawo shi wajen Malam tun baifi shikara 5 ba awajen Mama ya girma ga dama Bagana ma fara ce tas dan ba abinda ta bari na Mama farin ar wani kore yasa Fandau ce tabiyo Malam
Fandau hannun ta narawa ta meka hannun Shattema ya meka mata mesunan ta wanda Bagana take kira da *Isseta* wato yar uwa ayaren shuwaa
Yameka mata Fandau ta rungume yarinya tasake jan yaron mata rungume
Yaran sai kamshi suke kana gani kaga yan gayu
Fandau tace " yanzu Bagana wannan yanan kike ke Allah yabawa Allah Mungode maka da wanan ni ima da kamana.
Bagana tace "YaFandau mugode masa kam godiyar mu ga Allah ba zai taba karewa ba tun randa akacemn wai Fujjirat yarmu ce Maaf da Bilal na mune nake ta godewa Allah yanzu kawai jira muke ayi agama,
Abamu yaran mu,
Akkaam ne awai ban gani ma dan ta gida muka biya Mama tace wai YaShid yafita dashi.
Fandau tace "ka marya yaya yafita dashi?
Kafin Bagana taba ta amsa
Shattema yace ni barin kowajen zama bazan samu ba kenan.
"Fandau tace "lah YaShatteem wllh ina murnan ganin yarana ne zanzo kanka namaka godiya yanda ka mayar min yar uwa babbar yarinya haka
Shateema murmushi yayi yace "Aidama my sweet big girl ce.
Dariya sukayi
Yace" to ya bayan saduwa.?
Tace"kaide bari YaShattee abubuwa sun faru dayawa.
Shateema yace "eh harda na alkairi a ciki ai.
Kafin ta bada amsa sai ga Nabil yafito,
Yana cewa "sister kune Shateema yameke ya meka masa hannun suka gaisa
Bagana tace "kai YaShid ashe kana gidan.
"Eh zance nazo dama Malam yace na shawo kanta ta ta yarda mukoma muyi manage amma tace bata sona.
Bagana da tasan cikin abin da Mama ta gaya mata tace "haba YaShid yazata ce bata sonka amma banji dadi ba"
"A a sister kar ki samu damuwa aini yayan naki ai mai tsadane ayu yake so zan samu mata 4 zai iya.
"Gaskiya kam koni zan samo maka.
"no sister kibari na zabo kinsan bantaba zaba da kaina ba shiyasa na ke samun matsala kinga aure na nafari Bani da lokacin na tsaya nayi nazarin macce saboda lokacin ina tsaka me wuya aharkan wasa Ummi ta zabanin Hadim na 2 ma Hadim ta za bamin shiya so yanzu zan zabi kalan da nake so da kaina.
Bagana da Shateema dariya sukayi
Fandau taci kunu
Bagana tace "yanzu kuma wane kala zaka zabo ne.
Nabil yadan daga kansa alaman tunani yace "kinga nayi yayin fara kajera nayi baka doguwa,
Yanzu kuma fara doguwa nake so amma mejiki sosai.
Bagana tace "yayi za musha biki kenan.
Yace "sosai dan inason naga ammin cud'a yada akeyiwa kowane ango dan ni sabone tunda nake ba ataba min kamun ango ba ita ma Hadim ina London aka kaimin haka ita ma Ummu Akkaam kinga banga lalleba.
Daure faska Fandau ta sakeyi ya kalle ta ta gefen ido yace "yabaki ce komai ba babbar sister.?
Shateema yace "Gaskiya wannan ai cin faska ne akeson yiwa Auntyna.
Bagana tace "a a my neelly itafa tace bata son mu.
Nabil yace "bari na tafi sister za kijine idan na gama nazari dan mata sunanan burjik.
"Yawwa Yayana Allah yabaka sa a.
Ya shafa kan Tajuddin Yafita
Bagana ta juyo tace "Mama tace min guduwa kikayi dan shi yana ganshi anan kuma ina mutanen gidan?
Fandau tace "kanwar sace ta kirashi wannan yar rinin hankalin ce tazo ta faramin ihu dan ita bata san wacece Fandau duk karamin iskancin ta yana tafin hannun na, zan nuna mata ni cikekiyar yar cikin gargar ce ba taka haye nayiwa Barno ba, aini yanzu ba abinda nake jira irin ka ronmu da kita.
Bagana tace "Gaskiya ba tasan ke wacece ba ta sameki araha shiyasa ni har mamakin matan nan nake wai Hadim da ake yaban kirkin ta ako ina yanda take kyata da sadaka ita ce tayi irin wanan abin.
Da ganan Fandau ta kwashe komai ta gaya musu sun jijina sosai
Har Shattema yayi musu salama
Sai ga Amsatu Hadiza suma fa d'awa Fandau sukayi sukayi ta kuka da murna haka yan uwata mata suka cika gidan har manyan sun YaZahra da su YaKaka abin da Fandau bata taba tsammani ba kenan dan bata zaci abin zaizo mata da sauki awajen yayin nata haka ba tazaci zasu mata gorin da fad'an su na manyan ce Sai nanan suka da ita lafiyeyen abinci Fandau tasa me aikin su jummai ta musu sai yamma suka yayi shirin tafiya,
Fandau ta rakosu mamakin ta sai taga YaKaka YaBintu Baana har da motan kuma su suka tuka abin su sai sauran kuma wanda ba azo daukan suba suka kwashisu saura YaMainuna su Nana suma ba jimawa dan gidan Maimuna yazo ya dauke su sai Bagana zasu koma ciki itama Shateema yadan no kai ko parking bai yiba yace tayi sauri ta shiryo yana da wani uzuri
Fandau tace "kai YaShattee da kabari sai dare wllh bamu gama ba.
"yanzu wuni guda amma baku gama ba fira yawuce na awa 2 ai yazama na shirme kai Tajud shigo ina Isseta.?
Bagana tace "tana bacce bari na dauko ta.
tashiga
Fandau kamar tayi kuka dan basu sake sosai sunyi fira ita da yar uwar ta ba sai bayan sun shiga mota Fandau ta kama murfin motan Shateema yace "kar ki damu gobe sai tazo ai.
Fandau tace "Allah zata zo?
yace insha ALLAH.
Tarufe musu motan suka ja
Hadim acikin mota kuka kawai take yanzu wannan yarinyar da na renawa ita takoma haka ashe dama mekyu ce tunowa tayi ita yaushe rabonta da Nabil tunda sukazo ko awaya ta kirashi a fisge yake amsawa tunowa tayi da maganan Fandau nacewa _jiya kinsan inda ya kwana ne_
Wani irin kuka tasa tace wayyooo ALLAH nayi kuskure ni Hadim yiwa kaina kishiya da kaina amma ai Nabil bamuyi da kaizaka min haka ba ai
Jidda tace "Aunty kiyi Hakuri yi addua.
"Jidda narasa ta ina zan fara addua an mezan cewa Allah Jidda kishiya fa ake shirin yimin akuma kwacemin yarana nikam idan suka kwace min yara.
"Aunty kiyin Hakuri kunyi kuskure duk kanku amma kikar bi kaddara ki zauna da ita yafi miki nake gani yara kuma tunda kowa yasan kina son su tsakani da Allah kici gaba da nuna musu so su shaku dake yanda da kansu indan sun tashi baza su nuna miki ban baci ba tsakanin ki da uwar tasu kuma idan an hadaki da yarinyar nan wllh kibita ahankali dan yanda naga idanunta a tsai tsayen nan idan baki sauko ba kowa acikin ku bazaiji da dadi ba tunda kinga yanda YaShid yake sonta duk wannan jinyar da yayi akanta yayi kibi Ahankali kin san komai na Duniya yanda ka dauke shi haka yake zuwa maka.
"Jidda yazan shi yazan iya zama da my star na da wata wane irin rayuwa zamuyin
Zan kunyata agaban kawayena yanzu haka dazu wanan Faridan matar Amjad kinji abinda take fada kuwa wai har da cewa alwalan kifi yakarye yawanci kawayena da nake jida su narasa su kiga yanda muke da Aminan Bilal amma d'azu itama harda yadamin magana balle Habiba kinga yanzu zancen yagama bazuwa cikin kawayena.
"haba Aunty keta kawaye kike su sunfi karfin amusune kishiya ko yanzu yanda yan mata suke daukan wanka su zaga gari ai nake gani mata suragewa kansu kishi yafi,
Kicire batun wani kawaye ki kwaci kanki kine mi yaya ku shirya tunda guntun sonki aran sa kar wannan karamar yarinyar ta miki illa dan naga alamar ta.
"Jidda illa sonawa ai yanzu ne kawai kujira makokina kawai.
Jidda tace "baza ki gane ba Aunty shifa kishi saukine dashi awajen me ta wakali. Ai kwara ke zuwa tazayi ta sameki nifa da zuwa zanyi na tarar kede kiyiwa kanki fadan alkairi kawai.
"shikenan yanzu Jidda za ace na zauna da wata wllh da ba a gidan Nabil bane zan iya zama da wata amma da shi bana jin zan iya.
Jidda juyowa tayi ta Kalli Hadim batayi magana ba dan dama ita bata fiye magana ba gyaran parking tayi ta fita tabar Hadim aciki
Fandau ganin har magari ba akawo ma ta Akkaam ba gashi dama dasa fe ma bata bashi nono ba dan yana bacci ta fito nonota ya ciko yakamata sai ciwo yake mata sosai Mama takira tace akawo shi mama "tace yo ina naga Daudan da tun safe ubansa ya dauke shi wai zai kaiwa FUJJI yafita dashi amma bari nakira shi.
"Mama dan Allah yakawo shi yanzu bai shaba da safe yanzu gashi sai ciwo yake min.
Tana gama waya da Mama ta fata jin hayaniyar su Haris
Suka shigo da gudu Fandau tace "banace kudena shigowa gida da gudu ba kuma nace kuyin sallama. to suka ce tare da komawa kuma suka shigo da sallama ta amsa tare da ware hannun ta suka fara rige rogen Fadawa
bayan ishai suna cikin fira ba sai sukaga Nabil ya shigo da FUJJI da Akkam yana hannun sa sai BilAL da Maaruf suma suna binsu abaya duk kaya irin da kayan yan ball ne amma dogon wandone duk kan su da fulan facing cap dayan ke jane da fari sai yafiyiwa Fujjirat kyu an fito mata gashinta ta fujin fulan da gudu tayi wajen Fandau tana cewa "Aunty kirki Fandau ta dagata tana mata wasan da tasaba yi mata ta na sauke ta ta ciren mata fulan tace "FUJJI na kidena sa irin wanan fulan na mazane kuma kidena sa Wanan rigan shima na yan ball ne."
Ita Fuj bata magane metake nufiba dan hankalin yatafi kan Nol
Nabil Marmushi yayi yace "kika sani ko ita ma zatayi gadon babanta ta zama yar ball ko baki san mata suna ball ba ko anan Nigeria mata sun ciyo mana cup na Duniya balle akace jinin Shiddams ai inde FUJJI tana da ra ayin ball zan mata jagaba duk Duniya asan da zamanta balle yaran nan nawa maza ai dolen su ma su gajeni.
Dr yace "kade tsaya a mazan.
"wllh inta na ra ayi sai tayi."
Fandau tace
" Allah yasauke yarana su zama yan ball.
Nabil yace "ai kin gama ya gama ai asalin sayin da ga ruwa ne tunda uban su yabuga ai ko basu buga ba sunan su yan Ball shiyasa basan sasu makaranta ba saina kowan balls wannan ra ayinane.
"ai bansan dan ball bane na aure ka.
Nabil murmushi yace"Kaddaran haifan y'ay'an ball ya kaiki shiku ma imani da shi yana cikin cika cikan musulumci.
Habiba tace "kai oga daga zuwa sai akama musan yan zance ba ko gaisuwa.
Nabil yace "irin abinda kuka koya mata kenan ai keda mijin naki rashi kunya yanzu idan na matsa mata ma inaga dukana zatayi dan dazu anan parlour na samu ta danne min mata tana dukanta.
Habiba tace" ayya wllh nima banji dadin abinba saide wllh nide ban koya mata rashin kunya ba Allah yaki yayen gaba.
Nabil yace "Ameen yawuce ai dama ita my one ai dan ni takeyi yanzu kuma ni Fandau tace bata sona na hakura yanzu saide ayi zumunci kawai. Dr baisa bakiba dan shi Nabil baya kulashi har yanzu
Habiba tace "au haka akayi.
Nabil yace "ai baki ma sani ba ai dake da mijin ki ku kuka hada komai kuma kuke zugata ina ga kuna tunanin ban sani bane to nasani kuma ku kuka hadata da BilAL din ma tona bar masa yanzu Mama tace nakawo Akkam ne yasha mukoma da baza ku gan muba.
Dr yace "ashe muna da amfani tunda har za aneme mu dan mu shayar.
Nabil daure fuska yayi dan yanzu gaba yake da Dr
Itako Fandau tashi tayi ta shige d'aki dan taji haushi magana Nabil naya hakura da ita
Fujjirat ta bita Nabil maya bisu har su Nol suka bi bayan su suka shiga
Dr yace "ban ce kashiga har d'aki ba.
Ko juyowa banyi ba yashige ciki
Fandau tana shiga tazauna abakin gadon tana tunani yanzu shikenan da gaske Nabil ya hakura da ita karfa garin jan jaji ta rasa damar ta har suka zo kusa da ita bataji ba dan bata rufe kofan ba balle taji k'aran budewa
Acinyar ya daura mata Akkam yasa hannun sa cikin riganta kawai sai jin hannun tayi a kan boobs dinta wani irin yar taji ajikin ta da saurin ta ture hannun sa tace "me haka?
"ido yakanne mata me kikaga abincin mu za abamu.
"kuma abincin da kai kake bashi.
"Ai dan ba abani dama bane da zan bashi.
Tace "yanzu dama kasamu kena.
"Eh mana da ban gankiba yanzu ko nagan ki.
su Nol wasa su kawai suka kama
Shiko Akkam tunda yajishi cinyar uwar sa ya fara laluman nono ita kuma ta kasa fitawa ta bashi shiko Nabil wani mugun sha awar tane yake d'awai niya dashi yakasa tashi da ga dur gusan dakyar ya bude baki muryar sa can k'asa yace "ki bashi zamu tafi.
Tace"wai kana nufin da Akkam zaka tafi.?
Yace"Eh
"tace yaron da yake shan nono zaka dauke shi agaban uwar sa ko da yake ba yanzu kuka fara wanan zalincin ba kuka kwace jaririn daya fado atake ma balle d'an wata 6.
Yace "ai naga yana shan madara sosai badan Mama bama da bazan kawoshi ba
Fandau ya kike son nayi narasa ki kince ba kya sona sai nabar miki yarona wanda nasan kiyar yar uban su zai iya shafar su,
Koba haka ba kiji tausayina mana ki bari indin ga ganin yarana akusa konaji saukin wasu abubuwa shikenan kullum hankali na arabe su Maaruf suna wajen Inna kullum sai naje na duba su ga FUJJI awajen Hadim suna gida ita ma sainaje sannan ga Akkam yana wajen ki kuma bakya son gani na Ni kuma bazan iya hakura da ganin d'ana ba shiyasa nake son na had'asu waje daya dan su hada kansu nima na samu nusuwa ko yakika ga.
Sai taji wani mugun tausayin sa dan yana maganan ne cikin kalan tausayi
Tace"ni nace maka bana son ganin ka.?
"Dazu mekika ce dana ce inason ki cewa kikayi bazaki karbi tayina ba tunda ban baki son lokacin da kike nema ba Fandau idan idona da gangan jikina bai sa kingane ina son kiba wllh fada abaki bazai fa shimtar dake ba amma
tunda bakya sona bazan iya tur sasa kiba dan ke mace ce dama d'aya tak kike dashi gwara na barki ki auri wanda kike so nikuma namiji ne inada dama wajen na auran mata har hudu iya adalcin da zanmiki da nuna miki so da sanyi yanuna son Gaskiya nake miki bawai sha awa da kike zargina akai ba to na goya miki baya ki auri wanda kikeso dan bazan bari ki cutu .
Fandau tace
"ashe son nawa baiyi nisa ba tunda gashi zaka iya hakura dani.
"baki ji ance hakuri yaza ma dole ba ai hakuri yana magani komai Fandau kin min komai arayuwa, ko yaran nan nasa agaba ina gani nasan jinin kine ajikin ki suka fito zai iya ragemin zafin dan haka dole kema nabaki abinda kike so ai awai wata yarinyar da ta dade tana bin bayana yar kono ce zan iya auranta na had'a ta da Hadim inaga su. Ishe ni rayuwa.
Shiru Fandau tayi kwai kode da gaske yake inko haka ne yazanyi
Afili kuma tace "ni kuma meye matsayi na awajen ka.?
"ai ke ta musamman ce matsayin ki awajena yazuce duk ida kike tunani ko cewa kikayi na hakura da Hindu ta kano zan hakura.
Tace "ni bawan nan ba matsayin aurena.?
Nun farawa yayi yana jinjinawa iya takun sa na bugan cikinta yace "bayan sakin da namiki bisa umarni na maida ki agaban Malam shi ya sani najen na nemi yardan ki danaje na tadda kina waya da wancen dan iskan to kinga har yanzu kina matsayin matata saide idan kince na sallame ki zan iya bin umarnin ki dan ni ba abin da nakeso irin nabi zabin ki nasa ki cikin farin ciki kamar yanda kika sani alokacin da muke tare wanda nasan yanzu ma koda bama tare idan naga yaran ki zaki ciga ba dasani.
"waida gaske auren zakayi auren huce haushi kenan.?
Yace "Eh hakane dan Gaskiya da na taba mata 2 nagani bazan iya zama da daya ba."
Ajiyan zuciya ta sauke ta sa Akkam a nono amma sai saiga Nabil yazu bawa wajen ido har Akkam ya tsaki nono tana dubawa yayi bacci zata kwantar dashi saiko ya dauke shi ya meke tare da jan hannun sauran yaran har yajuya tace "da gaske tafiya min da shi zakayi.
"Eh wannan damar kine har yanzu kina da sauran dama ta zama da yaran ki kiyi nazari kafin gobe damar ta kucce miki dan rabuwa da yara ba kara min asara bane kiyin nazari yana gama fadan haka yaza hannun yaran sa suka fita a parlour ko yatarar da su Dr suna kallon ya zuce su ko Habiba da take cewa agaida gida bai kalla ba
Fandau ta sha kuka
Amma tana gayawa Dr da Habiba suka ce plan ne ta zuba basa ido fada suka mata sosai akan ita tabari yagane tana sonsa dan yariga yagano tane kawai
!
Fandau kasa bacci tayi dan kuka ta shayi
*WASHE GARI*
Habiba bata je ko ina baBagana tazo gidan kamar yanda shateema ya mata alkawari suna cikin fira Fandau tace " yawwa ni Bagana jiya ina son na tambayeki bayan tafiyar su YaMainuna sai Shateema yaza kuka tafi abin yabani mamaki wai Yabintu da YaZahra Yakaka naga har da motan su duk dama nasan maza zajen su masu kudine amma harda mota haka.
Dariya bagana tayi tace "yo ai na gasa yazame musu yanzu Yazaina tace itama sai ta tsiya yanzu haka rabin kudin ta yana wayen Shateema ita ma Aisha ta hurawa mijinta wuta ina ga ma yatsiya mata bata koya bane yasa batazo da shiba,
Kawai dan sungan ni da mota kowa gasa yatashi....
Katse ta Fandau tayi da cewa kema kinada mota.?
Bagana tace "ai nina fara yi sun zata Shateema ne ya tsiyamin.
"waya tsiya miki?
Bagana "tace wata rana Shateema ya kaini gida da yamma yace aiki yamasa yawa na hau napep na koma nace to shine dana gashi wayan tacewa Mama zanje na hau napep shine Shiddams yana wajen ya dinga tsoka nana da wai kamar ni big girl acikin napep shine yasa aka kaini gida washe gari kawai sai ga motoci kuda 2 masu tsada wai nawane daga Shiddams shine fa kowacce ta tashi amma ai masu isa su hau irin nawa ba wai dan ma boye dayan nayi gudun magana.
Fandau tace" Haba sai kibani dayan yar uwa.
Habiba dariya tayi tace" yanzu ke har kina matar Shiddams ai kinfi karfin mota daya sonawa nake cemiki za kisha mamaki duk sanda kika zama cikekiyar macce agidan Shiddams kyutan gidan da mota da kujeran makka wllh ba wani abu bane jin Shid kike baki san waye shi ma wllh shugaban kasa saide ya nuna masa mulki baki ga yanda Hadim ta ke bajinta a kawayen ta da yan uwan ta mota kuwa ita take canja wa kannen ta duk wanda ya fito sabo su suke fara hawa acikin meduguri.
"Bagana tace "rabu da ita Aunty B kuma tana son daman ta ya kufce mata ko dan jiyan nan saida yarura min pic din yarinyar da tamutu akansa amma yaki amsa mata amma yanzu yace zaije ayi maganan auran ta zaiyi wai sunata Hindu yar kano ce.... Fandau ta katse ta "na shiga ukku kinji Aunty da ma nace muka kamar da gaske fa yake kuka ce min plan ne kinji ko har yana fada.
Bagana tace" da gaske ne mana ga pic dinta tanuna musu wata gayiran budurwa
Ita ma Habiba shiru tayi tana son gaskan tawa tace " inaga fa da gaskene.
Bagana tace "da gaskene.
Fandau tace "yanzu yazan yi kar fa yayi auren yace baya sona shiyasa yace daganan zuwa gobe ne *dama ta* idan nayi wasa ya kufcemin shikenan shikenan aunty wata kilama yatafi kanon.
"Bazai tafi ba kibari Abban Nol yazo zai samo miki mafita kinji.
Shiru Fandau tayi gaban ta yana faduwa
Ganin tabar zancen yasa Habiba tace Allah Bagana ayi magana Gaskiya wanan *Issetan* taki nayiwa *Haris* kamu kinsan da FUJJI muka ce sai naga yanzu FUJJI tanawani mahaukacin girma kiga har taso wuce ummuna a tsawo tafi karfin mu...
Fandau mekewa tayi ta shige d'aki tana shiga ta fara safada marwa yanzu yazanyi idan narasa mijina wazan so kamar sa da saurin ta wawuri wayar take ta danna dialing no nashi
Alokacin Nabil suna kan hanyan gidan Dr din zai kai Akkam yasha kona ce zai barshi dan Fandau ta hada shi ta Mama Mama tanuna masa b'acin rai sosai yabata hakuri yace zai mai dashi
Yau ma kamar jiya shiga irin daya sukayi saide yau farin rigane bakin wado fulan ba b'aki ne sai tambarin Chelsea club din su ajikin fulan da rigan har agogo medauke da tambar ne a hannun su har Akkaam suna baya FUJJI tanata zuba masa surutu su ma su Maaf runa gwarancin su yana biye musu ahaka yaji wayan sana family yayi ringing dole ya dauka duk da basuna amma sallaman da yadoki kunne sane yasa yayi saurin mekewa da ga dan kishingid'an da yayi muryar sa yana kwaruwa yace "eh a am Mata ya akayi nasan Akkam kike mema ko?
"a a har da kai dan Allah kana ina?
"da gaske mata harda ni kike son gani?
"Eh amma idan kazo ka kirani a waje bana son Aunty tasan kazo zan fito.
"to ai gamu ma ina hango gidan kifito.
Tace" ok.
Mayafin ta tazara ta cilla ta wundo dayake su Aunty B suna parlour ciki tafita kamar me zuwa babban parlour amma sai tafi ta kofar baya ta dauki mayafin ta tafita tana fita ko ta hango motacin nasu tsayawa tayi dan bata san wada yake ciki ga gashi duk b'akin glass ne motan tsakiyan taga yatsaya daidai gunta kofan yabude yace "kishigo ciki ko ba musu ta shiga kofan yakoma
Shiru ne yabiyo baya
Can yace "to yanzu afara bawa Daudana abin cinsa dan nasan ma shine dalilin ne man nawa ko.?
Tace" wai dama da gaske kake auren zakayi?
"ba kyason nayi ne ai dama saida na nemi sha awaran ki kuma na baki damar ki idan kince ba kyason bazan yiba amma bazan iya zama da Hadim kadai ba sai kisa momin mafita.?
Cikin masifa tace "To wai ne cemaka nayi bazan koma ba ko duk kora da hali kake son yimin.
yace "da gaske kike zaki koma dani wllh inde zaki koma har abadan bani ba kara aure ke da Hadim kun isheni ita ma tayi nadaman abinda tayi baki ga yanda take kuka ba jiya muka shiya har ta koma gidan ta nabar ta dan Allah Fatina da gaske ne.
"da gaskene Nabil bani da wani zabi sai kai duk da baka cancan ci nasoka amma ba yanda zanyi umarni zuciya tane kai......
Bai san sanda ya rungumota ba yana mata godiya har da kwallan sa.
Yace "nami ki alkawarin zama dake amana duk wannan zargin da kike min na nayaudare ki ko ban miki adanciba ba ki bani dama nan da 1week bazaki fada ba, acikin sati 1 tal zaki gane irin matsayin ki awajena,
kuma kicire wani Hindu aranki ni ba wata hindu dana taba sani na sauke pic din tane kawai a media kinriga kinrufe zuciya ta da tarin sonki.
ya dago yabawa driver umarni da yajuya kan motan zuwa gargar
tace "amma ya tsaya na sauka dan Aunty bata sani ba nafito kuma itan Yaya yasani wllh zai min fada....
"Waye kuma yaya?
"Abban Nol.
"ai dama na gama gane plan dinsu shiyasa wancan dan iskan na neme shi narasa akarin nan amma zan dawo kansu sun cutar damu.
"mesu kayi na cuta mu kuma dan sun temakeni.
"Ni awajena ba temako bane raba ma aurata tsawon watanni 10 fa har jinya nayi badan demako Malam ba da yanzu sun miki asaran san talelen miji, har kina cewa sun temake ki
ai wllh sai sun gane basu da wayo baga shi na shawo kan abina ba ai sun san ni me sa ane.
Dariya tayi tace "kaji yaban kai wai san talele,
Nide sauke ni.
"ai ba inda zan sauke ki sai gaman Sayinna dan shine yace naje na nemi yar danki kuma na samu ayau agidan ki zaki kwana.
"dan Allah kar kasa naji kunya awajen mutanen da sukamin karam ci kaga yanda Dr yabar aikin sa da karatun yaran su yazo suka zauna dani.
"kar kiji komai matar Shiddams kike yarinya sai kinga dama ma zasu ganki balle kiji kunyar su,
ai zuwa da sukayi na muna firci ne ba.
Daganan ya kawar da zancen ta cewa bari nakira Hanif yaje yashare mana gidan muna Shagari yaciro wayan yana bada umarni a share gidan.
Itade Fandau shiru tayi dan tasan abin kunyar tariga ta sake afkashi
Ya katse mata tunani da cewa yanzu wadanan yaran duk ka yaran kine kina yar misisiyar nan wllh abin yana bani mamaki wai yawan nan duka naki ne duk girman gadona fa jiya muda su da my one wllh amatse muka kwana agadon mu 6.
Wani kululu kishi ne yatsaya mata ta hade rai ta juya kanta
"sai asanan yagane ahe zata iya kishin Hadim dinma yafara basar wa yana wani janta dawasa har suka karasa gargar dakyar Fandau ta fito tana jan mayafin ta tana rufe fuskan ta dayake da safene Nabil yana tambayan almajiran ina Malam suka ce yakoma ciki Fandau zata shige cikin gidan bangaran su yayi saurin kama hannun ta da ALLAH yatemaka ba kowa awajen
Yace "sai mun fara shiga wajen Malam tukun.
tace "ai nasan yanzu Baa yana bacci tunda antashi akaratu sai anjima.
Ina bai saya bata amsa ba kuma bai saki hanun nata ba yaran suna binsu abaya suka shiga har parlour Malam zaunar da ita yayi ya yace mari kiga ai taso sa zanyi ta dauka wasane dan idan Malam yana baccin hantsi ko matan sa basa tayinsa ai sai gashi ya haye sama ba ta gaskan tashi ba saida taji yana knorking din kofa ba ajima ba ko sai gashi sun sauko tare dariya malam ayi yace lalle da shirin ka kazo.
Fandau ta sauko akan kujeran tazube k'asa jikinta na rawa kanta a k'asa dan ita duk duniya ba wada yake mata gwar jini irin Baban ta tana mugun tsoron shi dan koda bata zuwa koda ai gaishe shi sai taga yana wajen zatayi sanda ta shiga satan apple dan abincin tane shima Malam yana son apple dan haka awai ranan asirin ta yatonu aka ganta aka gaya masa yakirata yace kullum tana zuwa tana dauka idan tana so amma ita da sunan gaida Baban sai tayi wata ma bata ganshi ba
Bayan sun gaisa malam yace ta tashi tashiga ciki anjima za akira taro.
Yauma taron aka kira na gaggawa dan yau harda baban Hadim dayayin ta da mamar ta da iyayen Nabil kamar na wancen karon da BilAL da Dr da farko dan gidan Malam ne yabude taro da addua a malam yace "Jaji kaine mahaifin Halima matar Muhammad ko?
Baban Hadim yasun kuyar da kai yace "Sanyina nine wllh da baka kira ba ma yau mukace zamuzo mubada Hakuri akan abinda yafaru wllh ban san komai ba sai jiya.
Malam yace "Masha Allah tunda kaji abinda yafaru wanda ba Halima kad'a ba duk kansu masu nefine shiyasa zamu taru mu gyara abin tunda duk na gidane
Yanzu ta kanka zan fara Habubakar kasan tun alokacin da kace Fatima bata da idda nace maka tana da shi kace kasani kayine dan yayi hankali to tun adaren nasa shi yamai da auren anzu haka matar sace saide sakin da yamata yasa igiyar auren yazama saura 2 dan tun alokacin dan ka bukaci nabaka daman kane amma banso kayi wasa da saki ba Malam ya musu nasiya sosai.
Baban Nabil yace "hakane duk abinda mukayi na cewa auran Fatima da BilAL shirine dama Nabil ya dago kai ya zaggawa BilAL da Dr harara BilAL yayi murmushi
Malam yace "Halima matso kusa Hadim ta matso dama Nabil da Fandau suna kusa dashi Malam yace "yawwa Halima kamar yanda Fatima take y'ata haka kema kike ina son kuyin zama na amana atsakanin ku zaki karbi amana ko?
Hadim jitayi mutumin yamata mugun kwarjini wanda ta sha gaisawa da shugaban nin kasa she daban daban bata tabajin wani ya mata wanan kwar jinin ba gaban ta yana baduwa ta gyada kai alaman eh
"malam yace "bude baki zakiyin kimin magana zaku zauna lafiya.
Hadim bakin ta yana rawa tace "eh insha Allah.
Malam yace "to Alhamdulilah
Fatima ga yayaki Halima karnaji wani matsala yata so tawajen ki kiyi koyi da hali irin na Aisa kinu namin ke jinanin tane zakiyi.?
cikin in ina Fandau tace "Eh Baa
"to Masha Allah,
Muhammad ga matan ka kazama adali a tsakanin su.
Dan zumudi yace "insha Allah nagode Malam.
Malam yace "Yawwa sai batun yara Halima na miki jajen abin da yafaru dake na rashi mahaifa to hakan baya nufin bakida yara kina dasu ko a musulumce yaran nan kina da hakki na sharan da su tunda suna da gadon ki kema kina da nasu koda ace yanzu zai yuwu ace zaki haifu dawani wanda ba baban su ba to ba aure tsakanin su,
a yanzu ace kanin ki da kuka sha nono daya yace yana son Hajara to ba aure tsakanin su nono ya hada shi kuma da ma atsakanin d'a da uwa nono aka ambata yaran yanzu zasu gajeki zaki gajesu,
ita ma haka tana da hakki tana mahaifiya agare su wanda ita tafiki hakki a kan su,
dan haka inason na raba muku yaran dake da yar uwar ki amma kezaki fara zama dan haka kizabi 2 wanda kika bari sune na yar uwar ki
Hadim gaban tane yake faduwa yanzu shikenan Fandau taza ma matar Nabil yanzu shikenan yaran nan kowa yasan na Fandau ne to ma kita wane irin zama zatayi da kishiya kawai sai ta fashe da kuka
Sukuma mutanen wajen tunanin su karam cinda Malam yayi ne yasa ta kuka saida tayi kukanta me isarta
Cikin tashewa murya tace ina neman almarma a hadamin da Fujjirat sai abani ko BilAL ko Maaruf.
Malam yace "amma naso ace yan biyun kika zaba sabo da bai kamata araba suba amma yanzu ma ki hada kirike su duka na baki,
Ita yar uwar ki tarike Daudan ta tunda ALLAH zai bata wani tunda tana da lafiya Allah yabata masu albarka kema Allah ya raya miki yabaki ikon tar biyar tar dasu sai kuma ab.......
Fandau wani irin kuka tasa wanda ta katse Malam
Cikin kukan ta fara magana Baa dan Allah ga Akkam din ahada mata dashi dan Allah abani Fujjirat wlllh ita nake so dan Allah Aunty kiji tausayina kar kiraba ni da FUJJI wllh duk burina akanta yake.
Dak wajen kowa yayi shiru
Sai Nabil yace "Malam dan Allah aduba lamarin nan wllh ba ayiwa Fatima adalci ba ita Hadim ta dauki yan biyun ta barwa Fatima Fujjirat da Akkaram din.
Shiru Malam yayi Can yace "to Halima zaki iya barin Fujjirat din ne kinji abinda yar uwar ki tace ta baki harda Dauda.
Hadim da gaba daya haushin Nabil da Fandau ya kamata a gaban din bin mutane Nabil zai nuna yafi son ra ayin Fandau kwafa tayi aranta
Afili kuma tace "Baa nima wllh FUJJI nake so koda zan bar mata dukka yaran ne.
Wani irin kuka Fandau tasake fashiwa dashi dan tasan anga ma bawa Hadim zabinta.
Nabil yace "da zakice zaki bar mata da nakine ai nata ne dan haka wanda ta keso shi za abata.....
Itama Hadim kukan tasa cikin kukan tafara magana" yanzu ni za kayiwa gorin akan yaran toni bana soma dan dun daga yanzu an faramin gori.......
Shiru tayi da dililin wani wutan mari da yaziyar ci fuskanta.......
*to masoya waya mari Hadim Hadim zatayi Fandau almarman da tanema ta bar mata*
*B JATTKO*
*DAMA TA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
WATA DAGACIKIN MASOYA TAMIN ABIN *AL SHERI* NA GODE ALLAH YASAKA DA ALKAIRI YABAR KAUNA
Wanan shafin nakine *UMMU MARMYA*
🌈Kainuwa writers Asso🤝🏻
*47*
Baban Hadim yasake d'aga hannu zai zaf ga mata wani marin Malam ya dakatar dashi da cewa "Jaji agabana ake nuna min Halima yar kace.
Baban Hadim sunkuyar da kai yayi kamar mene man gafara yace "Sayinna Allah ya fuci zuciyar ka tuba nake.
Malam ya tumfasa yace" Muhammad Nabil kace ban yiwa matar ka adalci ba ko?
Shiru Nabil yayi dan su butan baki yayi saida yafada yagane da fa Malam yake
Cikin muryar nadama yace "kayi hakuri duk abinda kazar tar akanmu daidai ne.
Inna Zainab tace "Sayinna bawan da ya isa yaja da maganan ka kayi duk yanda ka ga dama.
Malam yace "Halima ki dauki yaran ki kuma ba maganan gori cikin duk wada yanu na miki yaran ba kece uwar su ba ki sanara dani.
yajuya kalli Abdulrahaman dansa yace" karufe min da adua.
Bayan an shafa
Kowa ya tashi
Malam yace "ban da Hadim da Fandau da Nabil bai gama dasu ba
Fandau har yanzu kuka takeyi
Malam yayi gyaran muryar yace "Fatima kin tabayi abu agidan nan namiki fad'a ko nanuna b'acin raina akai?
Fandau tace "A a.
"dakikayi wannan abin na zabawa kanki mijin aure da guje mana a matsayin mu na wanda shari a ta bamu daman zaba miki amma ke baki bi yanda shari a ta zartar ba ke kin mana adalci?
Tace, "a a
Yasake cewa"dakin bani *DAMA TA* na zaba miki da abinda ya faru dake tun farko zai faru.?
Gergeza kai Fandau tayi
Malam yace 'baki zaki bude kiyi magana.
Cikin kuka Fandau tace "a a
"da ki kazo nace miki wani abu.
Tace "a a.
"to dan me ke da na zartar da hukunci akanki zakice banyi daidai ba keda nake mahaifi awajen ki bakimin adalci ba nabarki sai ke kikeda iko akan hukunci na.
"Baba kayi hakuri bazan karaba nayi nadama kuma nayar da duk hakuncin da kayanke.
"idan kina son nagane kinyi nadama ki karbi hakuncin na kuma idan kin yarda da ni Modu nine wanda na yanka miki hak'ika to kar,
Naji koda wasa Kinyiwa Halima gori akan yarannan bazan hanaki nuna musu soyayya ko mu amullah dasu ba dan yaran kine keki ka haifesu saide nabawa Halima rukon su sannan ban yarda kiyi amfani da *damarki* na kece uwa kisa rashin jutuwa tsakanin su da uwar goyon su ba maganan zaman lafiya duk kan ku kun min alkawarin zaku zauna
Lafiya dama ko?
Duk su kace Eh.
Daga nan ya musu nasiya sosai Hadim da Fandau yabasu adua shiko Nabil kullum yana cikin bashi saboda yanayin sana arsa ya sallame su
Suna fita Duk sukayi cikin gida Allah sarki Hadim har ita part din Mama sukayi anan suka tarar da su Ummi da sauran matan gidan anan ma duk Fandau akabawa hakuri Bagaji ita ma yanzu ta sauko harda ita ayan bawa Fandau hakuri Maman Hadim godiya tayi ta musu dan tasan dayawa har yanzu wasu basu san yara bana Hadim bane gashi kuma an bar mata kayanta
Suna cikin firan suka ji ana ta busa algaita na gidan sarauta Inna tace "SHEHU yazo muna gidan dawuya musamu hanyar fita matan gidan suka ce "SHEHU bayayi wa gidan nan wanan shiyar dan yana girmama Malam saide wani sarkin
Malam yana parlour ciki yaji ana busa *kakaki* wani babban almajiran sa ne yashigo yace "Sayinna munyi b'aki suna neman izinin shigowa.
Malam yace "b'akin inane.
"wasu fararene amma fada ne har da sarkin su sun zo da wasu manyan motoci da sojojin Niger.
Malam yace" to amusu iso babbar parlour baki nawajen gani nan zuwa.
Haka ko ahayi
Malam yana shigowa sarkin ya meke alaman girmamawa saiko fadawa ma suka mek'e
Bayan Malam ya zauna suma suka zauna maimartaba yamek'awa Malam hannu suka gaisa sannan yacire rawanin sa dan Malam yagane shi waye aiko yana cirewa Malam yace "Barumi kaine yau agidan nawa yau Aisa ya zatayi hakurin danake bata yau yayi rana yau ga dan uwanta Barumi yazo.
Mai martaba yayi murmushi yace" Sayinna ina yar uwar da yarona.
Malam yace "yara mata Aisa ta haifa sunanan Zainab da Fatima musha zuwa Niger ace bakanan sai Inna Munari kawai muke taddawa kuma made yanzu tsawon shekaru 7 kenan bamu jeba Amar dan Inna Munari da yake kawo mata ziyara bai zoba.
MaiMartaba yace" Ayyya Inna tarasu Amar shine galadima bashida lokacin zuwa,
Ashe AISHA ta haifu ban san ta haifu ba d'ana Shattema nake tambaya ashe ita ma AISHA ta samu nata Amar bai gaya min ba.
Dasauri malam yakalli sarki yace "wane Shattema?
Sarki yace"Shattema naka daya.
Malam yace " dama Shattema dan kane.?
Maimartaba yace" da nane ni na aiko shi nanne dan tsiratar da rayuwan sa kamar yanda kasani kakana shine sarkin Maine babana shi kadai ne awajen iyayensa kuma Allah ya daura masa larura na makanta shiyasa yan uwan kaka na suka sa rai da su zasu gaji sarauta amma tunda babana yayi aure aka haifeni suke bakin ciki dani dan zan iya gadan Kakana tun ina yaro suke meman hallaka ni shine Kakana ya bawa Babana shawaran yafita dani ya kaini almajiran ta shine dalilin kawoni wajen asali Baban ka M Lawan Gargar har muka tashi dakai anan gidan naku to bayan nasa mu saukan Qur ani na koma na samu mahaifiyata tarasu saka makon haifuwar Aisa matar ka Aisa ta tashi awajen wata Innar mu Munari wanda awajen aka aura maka ita,
Wannan kiyyar da dan gin babana suke min shi yafitar dani acikin Maine na koma gemi amma sai na shiga karatun boko wata rana nakawo wa babana ziyara yake cemin kazo nemana a sannan AISHA ta kusa zama budurwa shine nacewa baba duk sanda Allah ya sake kawo Zannah ya aura masa kanwata dama ziyaran ma asace nake kawowa babana kakana ko bana ganin sa dan yana jikin fada koda naji labarin mutuwan kakana a radio ban zoba dan ina tsoran suce nazo abani sarauta ne kawai na maida hankalina akan karatuna wanda nasamu uban gida mai sona shi yawuce min gaba nasamu degree na sannan nayi auren fari awanan lokacin Allah ya daukaka uban gidana yazama, governor kuma shima asalin sa dan Maine ne
Mukuma sarautan
Maine wanda suke son ne suka samu
Dan Babana baya gani makaho ne wanda ba adau lokaci ba yabi baban shima bayan auren ku da Aisa ina sane da Aisa ALLAH bai bata haifuwa ba shine na dauki d'ana Shateema na aiko shi da wani yarona buzu yakawo shi almajiranta wajen ka Shateema shine babban d'ana yana da yan uwa.
Malam ya girgiza kai yace "to Barumi ya akayi ka zama sarki yanzu akwai lokacin da naje Niger wllh wulakanci yan fadan nan suka min sosai ni kuma gidan baban ka kawai nasani da gidan Inna munari da nake tambayan dangin shine akace nace fadan.
Maimartaba yace "Innan tarasu yan fada ko dole su maka wulakanci dan sun san kaine mijin Aisa suna tsoron kazo kace zaka nemi sarautan sune tunda mu acan miji yana gadan sarautan matar sa,
Yanda akayi nagaji sarauta kuma ziyara nakawo musu dan har ga Allah inason zumuci da yan uwana lokacin ina minister na kawo musu ziyara amma sai suka sa aka jefeni wannan haushin ne yasa nayi amfani da kujera ta a karfin mulkin siyasa na karbi sarauta na ayanzu haka nabar harkan siyasa sarauta kawai nake naji labarin ita ma AISHA ta gamu da irin laluran baba na makanta wanda ciwone idan bai samu kulawa ba yake zama makanta wandan kadan sa mukayi amma idan ankula dashi za awarke."
Malam ya nunfasa yace " Alhamdulilah anan ya kwashe abinda yafaru duk yaga yawa sarki abinda yafaru
da Fandau har auren Bagana da Shateema atake Malam yasa aje adauko Shateema da iyalin sa
Ai Malam da kansa yayiwa Maimartaba iso har d'akin mama Aisa tana ganin dan uwan ta duk da yawan shekarun saida ta gane shi dan ba rawani ahaka yaje aiko Mekewa tayi tace "Ya Barumi Dasauri ya karasa inda take yakama hannun ta ya zaunar da ita yace Aisa yar uwata cikin Ummana nine Barumin ki ban guje miki da gandan ba sai dan ina son na tsira da lafiyana kema shiyasa nasa Baba ya aura miki wada bazai taba sha awan zaman Niger ba balle yane mi sarauta su gama da dake amma duk da haka bamu tsira ba saida sukayi abin da nazo na karbi sarauta suka huta."
da ganan ita ma ya kwashe komai ya gaya mata agaban ki shiyoyin ta da kuma su Ummi da Maman Hadim da ita kanta Hadim din azuciyar tace ba banza ba Fandau ta keda kalan yan sarauta ashe ita gada tayi uwa da uba Nabil yajijina kai yaji dadin samun asalin Mama dama abin yake shirin yi kenan idan komai ya daidai ta zai dauki su Mama ajen neman dangin ta sai gasu dakan su
Malam yaga batar masa Nabil da sauran mutane Fandau jin abin take kamar amafarki wai dangin Mama kawai sai ta tashi taje ta fad'awa Barumi ta sa kuka ana cikin haka Bagana da Shateema suka shigo cak Maimartaba ya meke ganin Shattema ma yazama cikeken namiji daga gani naira yazauna masa wanda ko yan uwan sa na can ba abinda zasu nuna basa hatta Afwan wanda yabiyo bayan Shateema ka rasawa yayi wajen sa ya rungumo shi yana "cewa aboki nagode haka kaza marmin da d'ana ina ma da Hjy Kare mukazo taga Shattemanta da kullum take min maganan sa.
Shateema "cikin firgici yace "Sayinna waye wannan shiwaye tunda nake ba wanda ya taba rungumana sai Mama Aisa.
Malam yace wannan dan uwan mamar ka Aisa ne ciki daya kuma shine mahaifin ka ai Shateema bai san san da yasake raruman mutumin da akace baban sane kuka yasa har Mama da Bagana da Fandau kowa kuka Shateema yace "kaine dan uwan mama dan ga kaman ku daya da ita amma idan kaine babana meyasa kaman ta dani kabawa wani buzu yakawoni.
,"ban manta kaba d'ana buzun da yakawo ka gashi can a waje tare muke dashi yayan maman kane kamar ku daya kuma su buzaye ne akwai kannen ka maza Afwan yana aikin a India Dr ne sai Zannah shikuma shi yagajeni asiyasa shi nabar wa kujera na na minister mata na 3 mahaifiyar ku itace uwar gida inada yara dayawa yanzu haka Afwan yataso gobe zai sauka ananan sai mu iba mutafi kuga dangi.
Inna ZAINABU tace "yo ashe ba abanza ba Aisa take da dattako ahen jinin sarauta ce.
Mazan suka tashi suka fita sai Nabil ne kawai azaune Har su Ummi sukayi sallama suka tafi
Hadim tace my star ka tashi mutafi Nabil ya Kalli Fandau yace "gawan zata b'ata mana lokaci nan malama tashi zamu tafi.
Tadaga ta kalle shi tace "Allah yakiyaye"
Nabil ya zoro ido yace "ban gane ba kina nufin ba tare zamu tafi ba.?
"tace ai yanzu nacewa Abban Nol yagaya wa Aunty anan zan kwana.
Nabil yace "ke kuma me gamin ki da gidan wata Aunty bayan da naki gidan.
Hadim tabe baki tayi zuciyar ta yana bugawa wani kallo da taga Nabil ya nayiwa Fandau kamar bakowa awajen sai su
Hadim Tace "Bagana nemo min Maaf acikin gidan yayi wani wajen zanu tafi.
Bagana tace "ai Aunty yaron nan bayaji ko kadan yana ta faman dukan yaran mutane har Tajjudee ma bai ba riba kije kine mi kayan ki dan idan nasa mu yana dukar mana yara bazan bari ba.
Itade Hadim fita tayi Nabil ko yakafe sai Fandau ta tashi sun tafi.
Bagana tace "Mama kishiga cikin maganan nan mana.
Mama tace "Bagana rabu dasu sunfi kusa yanzu tare suka zo ko sallama bata muku ba a gidan Mutarin.
Nabil yace "Mama nifa ba gidan Mutari zan gaita ba gidan ta.
Dariya Mama tayi tace wane gidan kuma ban da abin ka haka akeyi.
Yace "Mama me? ake to.
"kabari akai ta idan ansa ranan tareya haka akeyi.
,"hama Mama wane irin tariya bayan ba musulumci bani kar kibata kofa mana.
Mama tace "Malam karami kaje matar ka tana jiranka Fandau sai anshiya.
Komawa yayi yazauna yace" tagama shirin ita Hadim bari nasa akai ta,
ita kuma ta gama mutafi ko nan da dare ne .
Mama tace " ajaf shirin lokaci guda zatayi ne sai nanda kaman sati idan anyi dawuri ma kenan."
atsorace Nabil yace "Mama kina tufin ma yanzu zan tafi da *mata* ba wannan din wane irin shiri ne ni gidana da komai idan wani abu zata dauka anan ta fada inshiyar mata da kaina yanzu amma banda horon kwana ni daya mama kinsan yanda nayi missing dinta kisa ta tashi ko na hada d'a Sayinna.
Itako Mama shiru tayi shida magana ita da jin kunya me ake da girma cikin turawa kwata kwata a d'abiyun Nabil ba na tsaren kanuri ko Shateema da ya girma aga banta ba zayi wanan rashin kunyan agaban ta ba.
"Mama kinyin shiru my one tana wajen tana jiran mu.
Dabara mama ta masa dan tasan zai iya zuwa ya hada da Malam kuma ba ruwan Malam zai ce ta bishi
tace "kaga yanzu dan uwana yazo inaso idan dare yayi mugana ajunan mu suma Bagana da Shateema anan zamu kwana dan haka gobe sai kazo kutafi.
"To Mama bari nasa agai my one sai mu kwana ayi firan dani.
Mama tace "a a baza ayi haka dani ba shima Shateeman inda yana da wata matar ai bazan rike shima dan bai dace ba matar ka baza taji dadi ba,
ai adalcin da akecewa kayi fa dama irin wannan ne kar kanuna fifiko tsakanin matanka zai iya kawo fituna da gaba dole asamu wacce tafi kwanta mata arai amma ka danne kar nuna afile ko ita wanda ka fison kar ka bari ta gane ita kafi so dan kar tayi anfani da damarta ta dagawa yar uwar ta kai.
Nabil yace "tabbas Mama da wacce ta fiso amma mama kimin adua kar ta gane dan kar ta mana girman kai.
Bagana dariya tayi sosai
Itako Fandau gaban tane ya fadi towayafi so kenan cikin su
Mama tace "wannan damar kace kai zaka zama namiji duk da nasan dama kai namijine yanzu
kaide kaje goben kadawo akwai karin nasiha da zan maka.
"Yanzu Mama haka zan bar matata na tafi anya ba ashigar min hakki ba wllh badan keba bazan barta ba.
"yawwa to nagode d'an albarka kaje.
Cikin takunsa na isa ya taka har inda Fandau take ya sugunnan ahankali yace "kinga kinjawo mana ko da ina cewa ki tashin nan kika tashi da ba tace kizaun ba dan ma bani kadai nayi asara ba har dake,
Asali ma ni inada wanda zata mayemin gurbin ki,
kece da asara dan wata k'ila nabaki y'ar da aka kwace ayau dako biyu zan baki har da bonus,
amma yanzu me zan samu narage zafi nafa sa araina yau...
Dassuri Fandau ta meke dan gani take su Mama sunajin meyake cewa amma ko taku daya batayi ba caraf ya cakke kugunta a tsorace ta juyo ta Kalli inda mama da Bagana suke basu suke kallo ba amma da ganin yanda sukayin shiru sun san me akeciki
Fisgewa tayi zata kwace jikin ta ya juyo ta ita yana mata tani irin kallo hannun yasa yarike hannayen ta bakin sa yakai setting nata yace "nace mezan samu my baby.
Idon tane yaciko da kwallah dan wanan tozar cin nasa da meyayi kama agaban uwata.
Girgiza mata kai yayi yace "to me ba anmiki yanda kike soba bazaki bini ba me na kukan kuma.
Ahankali tace dan Allah ka cikani.
Lumshe ido yayi yace '' Wow ko kinsan har da irin wannan muryar naki nayi missing.
Bakin sa yake kaiwa kusa tasan zai iya yin abinda yafi haka dan haka cikin karfi ta fisge tage kusa da mama da ta sunkuyar da kai Bagana ko danne danne dake awaya tana mamakin Nabil da rashin kunya
Yace "Mama kingan ta ko wai bazata rakani ba.
Mama har zata ce rakashi sai tatuna da rashin kunyan sa idan yafita wajen ma ba fasawa zai yiba ga kofar gidan su da jama a daranan Allah kar yaje yayi wani abun,
tace "a a bar rakiyan nan kasan Fandau tana da kunya me damuwan ka darakiya kaida gobe zan baka ita gaba daya.
"kallon Fandau yayi yace "Mata wai kunya kikeji?
Fandau ko kallon inda yake batayi ba
Ya juyo kan Mama yace kigaya mata ba kunya tsakanin miji da mata hakafa tayi tamin abaya ma sai fa kin koya mata wasu abubuwa abaya na mata uzuri da auren na rashin shirine baki bata nasiyan aure ba amma yanzu nasan zaki gaya mata komai bana son wani kunya.
Mama da abin yade na bata mamaki tace "ai shine nake son ka barta amata komai akoya bata komai.
Yace "shike nan Mama ki mata kafin goben.
Amma nima anjima da daddare zan kawo Akkam ya dauki Akkaam da yake zaune cikin keken sa zai fita
Fandau tace "Mama kice ya barmin Akkaram.
Mama da sota ke kawai taga ya tafi tace "ba anjima zai kawo shiba.
Juyowa yayi tare da kanne mata ido yayi mata murmushi ya fice.
Bagana tace "Mama wannan rawan kan YaShid dinnan anya zai iya zama da mata 2 awajen daya.
Mama tace" akwai de matsala saide muca ALLAH ya kawo musu zaman lafiya.
"Amma Mama da alamun kamar yafison ya Fandau fako.
Mama tace gaya miki yayi.?
"A a kawai alamu nagani.
Mama ta daure fuska tace "to karna karajin haka abakin ki
Nabil yasa mu Hadim da yara amota tacika fam yana shiga
yace "
Sorry my one.
"Yanzu abu Fuj ina ka tsaya.
wllh Mata ce wai tamin rakiya taki
Hadim ajiyan zuciya ta sauke cikin muryar tausayi tace" yanzu my tsar shikenan munza ma mu 3 kishiya ta tabbata akaina kenan ko?
Jawota yayi yace " *hukuncin Allah* wannan mukaddari shiku ma hakkunne akan kowane me imani Halima bamu tsara rayuwar muda haka ba muntsara ne iya mu amma kaddara ta daura mu akan wanda Allah ya tsara mana yazamuyi kuma ke kika fara kawo wannan shawaran da naje na gana da ita nagano yar gidan Zannah ce saida na koma nace miki abin nen bazai yuwu ba amma kikace Zaiyuwu kika nace akayi abinnan kinga yanzu yazaga yo ta inda yafi karfinmu dole muzauna da ita murungumi kaddara shiko kaddara mekyu da marar kyu duk kar bansa imani ne kidena sa komai aranki ba abin da zai faru da zaman mu zanci gaba da sonki zannu na miki tattali fiye da da idan gidana ya gyaru kece idan ya b'aci kece wannan yarinyar yanda kika horata haka zatayi idan kika so kuzauna lafiya nasan zaku zauna idan kika so fitina zakuyi wanda nasan kece da asara dan idan Kuna zaman lafiya yaran baza su kane wacece uwar ba koda zasu gane sai sunyi wayon da baza su iya nuna miki ban banci ba amma idan ba azaman lafiya nasan tunsuna yara zasu gane kuka bayan mahaifiyar su zasu koma inde kuna zaman lafiya ba abin da zaku nema kurasa.
Goge hawaye ta tayi tace, "to yanzu kana nufin kana sonta fiye dani koyan da kake nunawa kafi sonta kaduba yanda karukice da batanan kadinga gayamin magan ganu shine nake ga zaman bazai min dadi ba.
Goge mata hawayen yayi yace "waya kaya miki na fison ta da na rasa ta nariki ce ai inda ke narasa da saide arasani haba Hadim dimata dama nasoki balle yanzu da kika rikemin yara kike nuna musu so ai yanzu inde naga kun zaun nafiya zan soki fiye da da.
"towa kafi so acikin mu.
Shiru yayi can yace "Gaskiya yanzu bazan iya cewa ga wacce nafi soba abin da nasani ku dukka matana ne saide ance zuciya ta fison mekyutata mata to idan na zauna daku duk wacce tafison kwanciyar hankali na inaga ita ce.
Hadim ta sauke Ajiyan zuciya ta dauki Akkam da yake kuka tace "ALLAH Abu FUJJI wannan ma yashi ga raina ina son sa.
Dariya Nabil yayi yace "to komu koma wajen Baban ki zannah ya hada miki dashi dan naga yafi sonki fiye da Fandau din ma.
Ita ba dariya tayi tace "wllh kuwa ni ma haka kurum naji ina mutu kar sonsa dan yanzu bazan ce maka gawan da nafi so tsakanin shida Babana ba Gaskiya da can jin labarin Zannah nake yanzu naga halin nasa da akecewa Zannan barno katan barno afili,
Yanzu fa da zance inason har Akkaam din saiya hadamin dako naji dadi toma meyasa bance har shiba.
Nabil dariya yayi yace "zaki iya mana ai kin kware da mugunta kina gani tace abata FUJJI kika kijin tausayinta har kuka ta miki tana cewa Aunty kiji tausayina amma ki kak'i.
Tace"haba taya zanji tausayin ta bayan nice abin tausayin ai da gaiya nakafe nima FUJJI nake so tunda nasan kafi sonta ko ta dalilin ta nima sona zai karu.
Yace 'Gaskiya kam bana jin zan sake son wani fiyeda Ummuna.
drive yaja suka tafi
Da yamma Fandau sugama waya da Habiba ta kaya bata har sunwuce kaduna.
Fandau tace "haba Aunty kuma sai kibar ni.
Ni na isa na fito da matar Shiddams nasan de naga ma miki abinda zan miki sai fatan Allah yakawo zaman lafiya akwai sauran abubuwan ki kije gidan Aunty Maimuna nan ne zakifi sakewa kiyi gidan ku gidan jama a ne shiya sa yar sundan ma acan ta sauka kiyi kitafi tana jiranki.
Fandau tace "yanzu Aunty sai yaushe.?
Habiba tace "Sai kunzo London zance.
"umm Aunty agaida min Haris da Kairat Nol muyin fad'a.
YaMainuna ce takira ta tace tazo tawuri mai mata aikin tazo dan Wata aka dauko a sudan wada zatayi wa Fandau aiki Habiba ce ta biya kudin komai
Fandau ta gayawa Mama zata tafi gidan YaMainuna mama tace ga wanan ki tafi dashi gaba daya zaki shanyen ai gwara kawai kije da ga can rashin kunyan mijin ki yayi yawa ita de Fandau ta dauki jarkan ta shige d'aki dan ta shirya ta rasa meyasa ta ko ina ana ta dura mata abubuwa gashi maran ta sai ciwo yake mata
Yar sudan ta murjen jikin Fandau sosai rami aka tona mu sammanin aka sata ciki aka fura wuta t
Da wasu ingan tattun itacuwa ake gasa Fandau dashi aka rufeta da barko sai kamshi yake ta shi sai ta kakayi kwanaki ukku ana mata gada ma Fandau da laushin fata abin yasake karuwa sai wanda yagani ita kanta me kyaran da akace matar Shiddams ce sai tasake azama wani irin shek'i da sansi take kowa ya kalleta sai yasake kallon ta arana na 4 Mama ta kirata tace duk abinda za ayi yau tazo ta koma gidan da
"Mama aikin fa ba Agamaba.
"ko ba agama ba kisan yanda zakiyi rasshin kuyar Nabil ya ishini bazan iya daukan magan ganun da yake fada ba yau har da Malam ya hadani jiya ma Ummin sa yaturo min wai tazo taji na boye masa mata ko ina shirin hana shine na gaya masa harda kuka yayi wa Malam abin ya isheni yanzu nazo akiran Malam yace zaikira Maimunan ma.
Fandau tana kashi waya ta gayawa Maimuna suka gayawa yar sudan tace "ai wannan aikin da na mata ya isheta ai namata aikin mekyu saide abin da nake so dake wanan aikin da namiki kisamu duk bayan wata 6 ana miki dan maku meduguri kuna da abubuwa muma anan ake kai mana wasu Gaskiya an miki aiki duk da dama fatan ki mekyu ne.
Wow wani Lalle da aka zubawa Fandau da kitso abin sai wanda yagani bayan tayi sallahn isshai ne wata me makeup ta zezara mata kwalleyan da ko mama baza ta gaji da kallon ta ba
Ta ko ina sai
ta kifta sai kamshi take bazawa ta tsaya agaban mirror ta na kallon kanta tace yanzu dama haka nake da kyu lalle a aurena na farko nacuki kaina da ta tuna yanda aka kaita daren farkon kamar wata sobon kamu ita kanta sai da taji kamar kar ta yafewa kanta
YaMainuna ta shiro tace "Fandau kizo mutafi Baa har yayi waya wai ga Nabil agida ai nikam yau sai na ga Nabil dinnan ido da ido
Agidan ta samu yan uwanta mata dayawa sunzo rakata ALLAH sarki Bagana sun tafi Niger da Shateema dan da harda Mama aka shiya tafiya sai Malam yace abari Fandau ta koma gidanta sai shi yakai maman da kansa inyaso sai suzo dasu Shateema dan bayan da ba ayi da shateema maba yatare can yaki shi yafi son Nigeria ba arage shi da komai ba
Mama tayiwa Fandau nasiya haka YaMainuna tayi ta zagawa da ita d'akin matan gidan wada yanzu sun sauko gaba daya suma sunmata nasiya BaGaji ko harda neman yafiya
Sai d'akin Malam shima nasiya yamata sosai san nan yadauko Qur ani da sallaya ya bata kamar yanda yake yiwa dukan yaran idan idan za akaita d'akin miji
Yace" kibi mijin ki rike Qur ani ki kula da ibada daga kar she yadauko alkebba kamar yanda yake yiwa sauran yaran ya rufa mata dan sai anbiya dasu fada kowace amaryar agidan zannah sai ankaita gidan SHEHU SHEHU yasa akai ta shiya sa Nabil da yazo shi zai kai matar sa abashi aka ce A a yayi zuciya ya tafi abin sa
YaMainuna tace "Baa gobe munshirya walima zamuyi wa yar uwar mu.
Malam yace "a ina zakuyi waliman ?
"a gidan ta zamuyi.
Malam yace "a a Maimutatu sau nawa take kaya muku bana so inde gidan da abokiyar zama to kugama duk abinda zakuyi agida inde ba taron suna ba ban hana ba.?
"Eh Baa wannan dinne yazo akureren lokaci bamu zaci za ayi tariyar yanzu ba ne.
"to ku hakura tunda ba sabon aure bane kuma ta adua ainda kuke ya isar.
YaMainuna tace "to Baa Allah yakara maka yawan rai.
Ta gyarawa Fandau alkebba akan lifayan ta ta kama hannun ta suka fita
Zasu shiga mota Fandau yace
tace"Yamuna ba zan shiga wajen Mama ba?
"a a Fandau kuka zaki mana ai kungama.
Gunsu matar SHEHU tayiwa Fandau nasiya tare da bata turaruka da wasu abubuwa ta hada mata bayi 2 tace zasu koya mata wasu abubuwa da zai mata amfani sannan aka rakata bangaren SHEHU yamata nashi nasiyan tare da yimata kyuta
Aka kwashesu sai gidan Nabil da yake shagari quarters gida ne nagani na fad'a dan an shafti jeji inya ganin ka fadin yanda gidan yake b'ata lokacine
Dago kanta tayin
tace "Bacci nakeji kuma banayi wanka a jirgiba shaho fuskan yayin da hannunsa me sanyin yace "toyi baccinki nima zanfita sai nazo ko
Bude idon ta tayi tace "kai mijin kacika yawo"
"Tsugunnawa Yayi yadago kanta "yace zanje meeting ne dan gobe muna da wasa kinsa ni,
Tabe baki tayi tace "jishi ko kunyan fada bakayin wai kana da wasa godo godo dakai" tasake tabe baki,
Dariya yayi yace "nidai banta ba ganin matar da take kyamar sana an mijinta ba kamar ke ai ni ina alfahari da sana'ata kuma koda zanji kunyan wani akan harkar na dena mutum daya ne kuma ba yanzu zai baiyana ba sai nanda 15 idan yayi saurin zuwa makenan.,,,..
Tace" waye?
yace"sirikina mana
Tace"ashe zaka jima kana tsalle tsalle
Nikam nasani koda kayar da nazama matar ta har abada nasan babana bazai yarda ba
To gashi kai dinma baka yarda naza ma matar ta har abada ba,
Cikin kalan tusayin ta fadi haka.,,
Shima cikin damuwa yake kalon ta yace"mata wllh bawai bana son kasan cewa tare da ke bane yasa zan rabu dake idan lokacin yayi bazaki gane bane idan na nayi hakan zan zubar da kimata a ido mutane da malam bansan hukuncin da baba zai yanke min ba,
Amma nikai yanzu inaji kin zama wani bangare na zuciya ta tace"amma ka duba halin da nake cikin ka kwatan tani da kanka kai Namiji ma kake shakkan nuna ni saboda kayi auren bude dani balle ni mace yace "banace kibari zan samo mana mafita kafin lokacin ba
Rai a bace ta saki hannun sa ta lunshe idon ta
Yace"mata ki tashi kiyin sallah kici abinci nasan za ki iya kaiwa yamma kina baccen nan.
Jin sallah yasa ta tashi tayi hanyan bathroom tana fitowa sukayi sallah atare ya sauka ya karbo abincin awajen yan aiki a kwance yasame ta yace"mata ki tashi kici abinci
"Sai na tashin dakyar, ta fadi haka idon ta a rufe
Yace "to ni zan tafi me kike so na kawo miki"
Ina ko amsan bata tsaya bashi ba Bacci yayi awun gaba da ita
Haka Nabil yayi ta fama da ita komai shi yake mata
Dan bata da lfy yanzu kam ya gama yarda tana da cikin
saide ya gama iya tunaninsa baisan karyar da zai yiwa Hadim ya wanke kansa ba
Abinci kam tanaci zata amayar dashi abinda yafi zama a cikinta yayan itacuwan kayan frut sutake taci
Har wata uku ranar da Hadim zatazo kenan kuma a ranan Nabil ya tattara komatsen sa yakoma part dinsu da tunda yazo bai ko leko ba yasa aka share
Awan lokacin soyayya da wani irin shakuwa ya shiga sa kanin har shi da Fandau din da take yi da gaiya ta naganin idan tarabu da Nabil baza ta yi ya rayuwa ba
amma abinda yake bata mamaki shinr Nabil din har yanzu yakasa yarda yana sonta
Da zai tafi dauko sun rike hannun sa tayi tace "shikenan yanzu zan na kwana ni daya ko
Bayan kamin sabo da jikin ka wanda yafi katifa laushi dumin ka ya yafi na bargo ratsa jiki da gayau narasa kenan zan
shiga zaman kadaici ba wanda zai bani abinci idan ka shigo saide amfanin kanka kayi kafita ba wani fira da zamuyi sai damage idan kun shigo kana min kallon kyama a gabanta ko
Muguwar zata zo ko?
Me hana masoya zaman jindadi ko?
Bayan bata fini sonka ba
'Lumshe ido yayi yasake jawota jikin sa yana nadaman koya mata turanci dan da bakin sa bai gaya mata zuwan Hadim, ta ki dai suna waya kuma da turanci
Baisan tagane ba'
Daidaita face dinsu yayi yace "cikin tattausan murya yace" kema kinsani yanzu ba da bane kin girmama acikin gan ganjiki bazan iya kwatata miki yanda nake jinki ba zan na shigowa akai akai kuma idan tazo bayan sati zan san yanda zanyi na shirya mata tafiya city England gidan Bilal nasan zatayin kwana ki kar kidamu matar kinji zaki sameni yanda kike so.,,,
Ahaka yallabata yafita
Shida kansa ya daukosu a mota yana tukin fujjirat yar wata 5 kwance a ciyarsa yakasa dauke idon sa akanta yarinyar tayin wayo sosai shi da a hoto ma yana ganin girmanta amma a filin hartafi haka gashi tayi haske sosai ya jiyo yakalli hadim yace" my one kin iya renon baby tayi kyau sosai.
Hadim tace "ummmm haka ake cewa ummi da IYA haka suka cewai an siya mata farin shago
Dariya yayi yace"kin gako sun tuna min dan a gobe zan kaita a auna skin dinta a daura ta a manda yadace da shi Hadim tace "sosai makuwa
Yayi murmushi yace amma inaga wajen dadyn ta Bilal zaki kaita
Tace "yawwa sufi na sanin darajan skin.,,
Yace "amma yanzu ma nayin mamaki tayin light
tace "ba dole ba tana shan nonon fara.,,
Dariya sukayi
Suka kara sa gida
Yana jiran ta masa maganan Fandau amma shiru kamar ma ta manta da zaman ta
Shiko bai so hakan ba yaso yagan ta kafin yayi Bacci
Nabil a ranan da tunanin Fandau ya kwana duk da ya kasance tare da Hadim kuma ba lefi sunyi missing juna bare ita ma
Amma ya rasa me ya hana shi Bacci ga Hadim ta makalkaleshi ba daman ta tashi haka har sai bayan kwana ukku tukun Hadim ta yi magana
"wai ni my star ya maganan yariyar nan, gaban sane yabada dum dan yasan Hadim idan taga fandau sai tagane tana da cikin dan cikin harya fito
Amma isgilanci irin nasa cikin halin ko inkula yace "Wacce yariya kuma?
Tace Wanda muka ajiye mana?
Yace au baki leka taba tuda ki ka dawo kenan?
Hadim tace " kasan ina fama da bak'i ne muje mu dubo ta kasan ya kama ta fara aikin ta ma zuwa yanzu dan mu samu ta gama dawuri.,,
Bata rai yayi irin na munafikan maza yace"kin jiki ko zaki fara ko? .
Tace muje dai na rasa meye yake yaguwa a jikin ka idan ka kasance da ita ba dama a kawo maka maganan ta sai ka dauki zafi.,,,
Yace nida na miki wani lefi ma.,,
Tace "wane lefi kuma?
Yace"muje de mu dawo tukun na gaya miki.,,
Tace shikenan
Fandau tana cikin mawuyacin hali dan dakyar take tashi ta shiga kitchen tadaura ruwan dimin ta zata sha dan bata iya cin komai daga ruwan tea sai kayan fruit zazzabi da dauki yanzu aman ma ba sosai ba amma idan ta kude whadrrop dinta dan kamshin turaren da take amfani dashi shi kenan zata dinga amai shiyasa mata dauke turaren ta maida daya dakin tana zaune tana cin apple tana tunanin yanda Nabil ya manta da ita tsawon kwana ukku bata ganshi ba saboda yasamu matar sa taji motsin kofa aiko tana dagawa sukayin idon hudu da Hadim
Azuciyar ta Fandau karanta
Auzubikkalmatullahi tamma
Dawani faduwan gaba da taji bata san me yasa idan ta ga Hadim sai taji gaban ta ya fadi
Itama Hadim duk da azaune taga Fandau saida gabanta yafadi yanda taga Fandau takoma saikace wata sarauniya kalan na farin nan ya koma kalan chocolate wan da yafi wani farin ma daukan hankali, ta mata mugun kyau da kwarjini.
yanzu wannan na bari da mijina na tsawon Watanni 3 dan ma Nabil tasan bazai ci amanan taba tunda gashi da ta zoma dan ta gwada shiya sako zancenta bata yin ba dan ta da gwadashi ko yadamu da ita amma taga ko ajikinsa.
Ta karasa inda taje Nabil yana biye da ita da fujjirat a hannunsa yana mata wasa duk da gaba daya hankalin sa a tashe yake gani wata shiga ta Fandau tayin na doguwar riga amma da yake robane duk ya kama mata jiki ga cikin nan das dashi ya fito ko yaro karami ya ganta zai gane da cikin jikinta ta daura daya kan taya abin ta tana binsu da kallon dame kuka zo
Amma da hadim ta gaban ta, ta
tushe hancinta tayi jin turaren Hadim gashi sai sake tunkaro ta Hadim take
Tana tsare ta da ido har ta karasa inda take tana zuwa ta kama hannun Fandau tayi saurin saki tana cewa kedan ubanki wane irin mai kike amfani jikinki yayin haka kamarrrrr......
Bata karasa ba jin Fandau ta wanketa da aman da take taf faman toshewa dama bata dade da shan tea ba kuwa aman ba kadan tayin ba
Hadim da ko kula da cikin bata yi badan yanda taga Fandau ta murje
Nabil rikicewa yayi kamar ya rungumo ta dan idan tafara aman tana shan wahala sosai
Amma sabo da fargaban abinda yake gabansa yakasan yunkurin hakan
Ita ko Hadim sai yanzu da Fandau ta mike taga cikin amma ta kasa gasgantawa dan gani take idonta bai nuna mata gaskiya ba sai kawai tasa hannu ta daga rigan Fandau sama ai ta shi saurin sakin rigan
Cikin in nina tafara nuna cikin Fandau da yatsanta tace "keeee menake gani haka kamar ciki ajikin ji
Fandau gyara riganta tayin yanda cikin zai sake fitowa tace "kina tan tamane ko murnan kin samu karuwa surprise kikeyi ta fada haka tana goge bakin ta da tagama aman
Ba Hadim ba hatta Nabil yayin mugun mamakin abinda yafito abakin yarinyar kuma tabashi tsoro
gudun karta sake yin wata baran baramar yasa yace" ke karna karajin bakinki anan"
Juyowa tayi takalleshi tace "lefine dan nabawa aunty amsa
Hadim yajuyo itama tana kallon Nabil tace my star meyake ke faruwa me yasamu cikin ta ya kumbura haka.
Kamo hannun ta Nabil yayi yace "mufita zan miki bayani bana son kina yawan tada hankali a gaban wanan yarinyar sai ta rena mu"
Wani irin murmushi Fandau tayi ta koma ta zauna
Shi kuma yaja hannun hadim
harsun je bakin kofa Fandau tace"baban baby ya baka me komin baby sun gaisa da kanin taba
Abin nata ya wuce tunanin su dan haka Hadim ta firge hannun ta zata komo
yayi saurin riketa
Fandau tasake murmushin tace "Ayyya mijin da kabar ta ta karaso na mata godeya ai dan wanda yarike maka d'a koda kasa yake mashi wllh yawuce banza awajen ka musamman yanda naga ta iya raino
Ai Nabil baisan sanda ya hankada hadim waje ba dan wani irin fisga take
Daker ya samu yafidda ta babban parlour yace" pls my one kinutsu inyi miki bayani
nasan keme jin tausayi nace da kuma yarda dani kamar yanda nima nayar da dake nake kuma bin duk shawaram ki da ra, ayinki
Kin san de ni bana ra ayin yariyar nan shi yasa har gobe bazan dena ganin lefinki na barmin ita ba,
Kin tuna ranan da nasauka a kasannan nace miki ina zazzabi ko?
Gyada kai tayi alaman eh
Yace " yawwa wllh tsabar zabin zazzabi bansan sanda na karasa part dinta ba ban ina bansan ma nan na shigaba kawai sai can naji ana shafani a yanda jikina yake turirin wllh bansan sanda nima na biyeta ba kawai sai gashi taci galaba akaina
Kuma tun daga ranan ban kara gigin shiga dakin taba asali ma na manta da ita bawai nayi ne dan naci amanar kiba
Please dama shine lefin da nace namiki,
Kuma bansan ta samu ciki ba ashe wanan kaddaran ne yakaine dakin kisan ba akaucewa ranansa
Inde abunda muka gani ajikin ta cikine to awanan ranan ta samu,
Banga yamiki ta waya ba dan kar hankalinki yatashi
Kinji dalili.,,,
Hadim tace "
Munshiga ukku Nabil mutane ba zasu yarda da cikin nan ba za suce yaushe ma nazo badan hakaba ai mu a namu bangaren hakan yayi daidai dan zamu samu mu rabu da ita kwana kusa
Amma me zamu cewa duniya
Nabil "yace wannan ba matsala bane zamu iyacewa bakwai nine
Hadim ta gama gamsuwa dahakan dan haka murna ta dingayi ita zata samu d'a
Amma tace" my star nifa sai na dauki fisarinta na kaiwa doctor adegas ta auna
Nabil "yace ba lefin idan bazata gane banaki bane
tace" yaushe zanbari tagane
Nabil yasauke ajiyan zuciya sai yanzu hankalin sa kwanta
Fandau bayan sun fita masai tunanin yar take tana mamaki girman yarda wayon ta yanzu wanan yata aciki na tafito yarinya ga kyau ga gashi a gaban goshin ta a tufke Mata gashi jelan gashi yana yawo a fuskan ta ajiyan zuciya ta sauke tace kona ciki na kuma ko me zan haifa
Hadim cikin zumudi washe garin ta shigo part din Fandau tasame ta a kwance tana Bacci
Hadim tsayawa tayin ta zubawa Fandau idon sai yanzu ta gane dalilin kyanta
Ashe cikine
Zama tayi abakin godon tasa hannu ta taba fandau
Tabude ido
Hadim tace "kitashi muje bandaki inason fitsarinki
Fandau kamar zata musa sai kuma taga ba Nabil a wajen Hadim ba imani ba zata iya cimata uba yanzu sai kawai ta tashi tayin hanyan toilet din
Agaban Hadim tayin fisarin a roba kamar nawancen karon
Hadim ita kadai zataje wajen doctor adas
Tabar Nabil da baby a gida
A a doc sake aunawa de wata ukku ne yau shema na haifu da zan samu cikin wata 4 wllh wata ukku
Doc adygas tace" hakane dande kince bakyason a miki secanning ne da zaki yarda
Haka Hadim ta tashi jiki a sanyaye ta karaso to yariyar nan waya mata ciki bana Nabil bane a dan Nabil ai watashi 3 da dawowa a Bangladesh
Saide ko cikin ma aikatan gidan wani yagano yashiga yadanna mata ciki yanzu yaza muyi tasan ma Nabil bazai yarda yadaukin d'an da banashi ba amma idan a bangaren tane ba damuwa dan ita dan kawai take bukata
yanzu yazatayi da Nabil ya yarda ya karbi yabar cikin tana tuki tana wannan tunanin,
*Nace ummmm Hadim kenan*
Shiko Nabil dama dabara ne dan so yake ya kasance da Fandau ne yahana shi yin tafiya da Hadim tana jan mota yana fadawa part din Fandau
Fandau tana Baccci kawai saijin kafan baby taji tana shurin ta tana bude ido taci karon da Nabil a tsakiyan gado yana wasa da baby sai bangala dariya take tana shura kafa
Fandau ji tayi kamar a mafarki dan tunda taga yarnan a hannun Nabil take fatan ta sake ganinta
Ai dasaurin ta tashi tadauki yar ta rungome tana tajuyata takasa ma magana sai hawayen ta suke suko mata
Nabil yace "MATA kuka kuma daga kawomi ki baby shine zakiyi min kuka shikenan bazan sake kawota ba
Goge hawayen tayi Tace"Allah murna nayi kana kawo min ita kullum ina son ta wllh nafi anty sonta zan kula da ita
Tausayin tane yaji yakama shi yace shi kenan duk san da ga da hali zaki ganta
Jawo fandau din yayin jikinta yace" MATA ya jikin naki?
zunburo baki tayin tace " bansani ba baka mantani ba.
Yace "wllh kone na manta gangan jikina bai isa ba narasa wane irin nesa kikayin acikin ta akulum sake kayata minke yake yake
MATA nihar far gaban ranar rabuwa nake
Bai karasa ba Fandau ta hadi bakinsu
*'kunsan mutumiyar idan da ciki awai harka*
Baby tana hannun fandau suka man tan da hargagin kukan tane yafarkar dasu dan Nabil yadan matseta
Fandau ta tureshi ta fara jijiga y'arta
Nabil yayi murmushi yace" wato zaki nuna kin fison fujjirat akai na ko?
Fandau tace" wllh duk Duniya bayan mama da Bagana nafison yarnan amma bazan rayu ta itaba wataran ma idan taganni awaje cewa zatayin bata sanni ba
Nabil yace" zata sanki amma baza tasan ke kika haifeta ba idan kinaso zaki rayu da ita dan na riga na yanke wata Shawara
Da sauri
Tace "gayamin yanda za ayin murayu da yarana.
Yace "sai kun min Alkawarin zaki yarda zan gaya miki shawaran da nayanke
tace "aini kamar baiwa nake a wajen ku bani da wani zabi sai yanda kukayi
Yace"bayan kin gama haifuwan
Idan muka miki alluran zansa Sani yakai ki gidan tv a nayin cikiya zaki bai yana idan kika koma gidan ni kuma zan roki mama tabani ke na nema mikin magani kinga idan tabani ke zan maida aurenmu batare da sanin Hadim ba kinga zamu rayu dake
Fandau jatayi da baya cikin tsoro take nuna shi
Da yatsa takasa magana
Shikuma ganin shaka ya jawota jikinsa yana kokarin hade bakinsu ne yaji security kofa yayin magana alamun za ashigo kena dasauri yasaketa yaturo agadon kafin Hadim tashigo
Hadim nunashi tayin da hannu" Nabil me yakawo ka nan kuma
Tundazu nake neman ka
Cikin dakewa kamar gaske yace" wllh Fujjirat ce ta dinga tsala kuka kuma narasa kanta shine nashigo da ita nan ko zata iyayin 'yan dabarun ku na mata tayin shiru.
Hadim tace "haba gwara tayin kukan badan ka kawomin y'a gun wanan kazaman to yanzu meta mata?
Yace ta lallashe tane kawai
Gaskiya kar kakara shigomin da idata nan bana so
Yace"to mum Fujjirat
Hadim tace "my star akwai matsala fa
Yace wane irin matsala kuma?
Tace a cikin ma aikatan gidan nan wani katon yasan da zaman wanan yarinyar ya shigo ya mata wannan cikin ba naka bane
Munafuka asirin ki yatonu kifada mana dawanda kikayin ZINA acikin gidanmu dannnn..........
Ai Nabil tsalle daya yayin sai gashi a gaban Hadim ita de Hadim batasan ya akayin ba sai ganin wasu taurari tayi gani wanda bata san marin nawa Nabil yamata ba itade tatsinci kanta ne axube awajen
Saida jinta yadauke dan tana ganin Nabil yana nunata dayatsa amma batasan meyake fada ba
"A gabana zaki kira matar aurena da mazinaciya ki sheganta min yara
Wanan kawai taji da jinta yadawo
Mikewa tayi
Tafara magana tace "a gabana kakira wata da matar auren ka ni ka mara akan nafadi magana baka tsaya kayi bincike ba zaka zartar da shukunci Nabil ni
Nabil jikinsane yayin sanyi ganin yanda fuskan Hadim yakoma cikin kan kanin lokaci abin kada farin fuska
Cewa yayin wane bincike kikeson nayin bayan abinda kika fada nina san mata tawace ni kadai kuma ba wanda ya isa yashigo mata
Hadim tace "to ko anshigo dan cikin wata 4 neda ita
Ka lissafa watan ka 3 anan kuma antabbar min cikin wata 4 ne.
Nabil yace ke dallah rabu da su ba Gaskiya ya nuna musu ba
Wata ukku ne cikin nan
Fandau da duk tanajin su azuciyar tace kenan bata san yasa anzo ankai ta Bangladesh kenan kenan idan taji zata ji haushi zatayi kishin wani irin dadi ne yaziyar ci zuciyar ta
Tace wanan shine *DAMATA* dazanga kukan *muguwata* kenan
Hadim tace "kaide kabari tafada Duniya fa ba abin yarda bane
Ke koki fadan mana Gaskiya ko muci miki uba waya baki ciki
Murmushi Fandau tayi cikin nusuwa tace Ayyya Aunty ki kwantar da hankali ki ciki nakune kece uwar sa Nabil ne baban sa
Tajuyo ta
Cewa wa Nabil kai mijin kafadi gaskya a ina akayin cikin dan idan baka fadaba nizan fada aunty kinsan wanda yakawoni gidan dan to shine yazo yadaukeni ya.......
Ai bashiri ita ma tashi shiru jin saukan maruka masu zafi
anan fa fuskan Nabil yarikice
Kabari ta fadi wanda yamata mana hadim tafada cikin hargagi
*Tonima de zan fice kafin susamu nusuwa*
*A kwai Gwarama dayawa ya yan meduguri zasuji idan sukaji hadim tana da ciki bayan nabil yabar gida hadim tana da skwana 15 da shifuwa ga ciki wata 4 harda yan kawanaki bayan yau kwanan hadim* *4 dazuwa kasan*
*Inajin de da Gwarama*
*Sai naji* *COMMENT*
*DINKU*
*B JATTKO*
[2/7, 9:55 PM] +234 905 844 3838: DAMATA
NA
BATUL ADAM JATTKO
*Gaisuwa gariki*
*Aisha Bukar gana*
*Aunty Atta*
WANAN PAGE NAKUNE
🌈KAINUWA WRITERS
Aunty Fauzah
Maryam Ahamed
Aysah sada
Farida Talba
....
33
Danme zaka katseta fade muji
Wani irin tsare Fandau Nabil yayin da ido
'Itama Fandau wani tunani ne yazomata na bai kamata tatonawa Nabil asiri yanzu ba da sauran lokaci dan yanzu neman kai take dashi idan ya abinta da ita tukun taci masa amana kamar yan daya mata zai fijin haushi amma yanzu idan ta tona masa asiri yanzu bazata ci galaba ba
Tunda yanzu tana samun sanyi a wajensa idan ta tona asirin sa shima zai iya kunta ta mata dan haka kwai sauran lokaci tace azuciyar ta'
Hadim tasake cewa" baza kifada ba shiwanda yakawoki shine yazo da bamanan?
A a anty kintuna ranan da nazo kidan nan to tunranan rabona da nasa wani d'a namijin a idona kai har maccan ma ban gani ba sai keda mijin ki shinake son cemiki aunty wllh cikin kune."
Ajiyan zuciya Nabil yasauke
Yasan wawancin Hadim zata yar da kuma yajijina wa Fandau da dabaranta'
Tace "tomeya yasaki kace shiyazo."
Fandau tace"inason nace tunzuwan mune fa."
Nabil yace" kinsan ta da gi gicewa ai."
Hadim tace "nede bana ganin alamu wani gigita ajikin yarinyar nan saima wani raine bakaji yanda takewani gadara dawani jinkai da isa ba."
Nabil yace"kinsan fa jinin sarauta take ko ina sai sunnu na kansu."
Hadim tabata rai tace"sarautan tadin banza wayasan ta wata sani kadena mafadan haka ai wanan ma salon ka sata din gajin ita watace."
Fandau saida tayi wani murmushin kasai ta tace "Ayyya aunty kiyi hakuri."
Hadim tace "nibawan nan ba yanzu my star yanda zamuyi da wannan cikin shine damuwa ta."
Nabil yace "kinsan bai kamata muyin anan bako muje part dinmu ko
Suka dauki y'arsu suka fice
Fandau tabe baki tayi tace ai kinbanza zanen baya
Nabil yace "my one shawaran da nayanke kawai idan ta haifu mubar mata ta rike kayanta inyaso nex sai ta haifa mana dan.....
What! Hadim ta katse shi haba haba kenan kai baka gaji da zaman ta ba nida nake jin dadin munkusa rabuwa da ita zaka kawo min wannan surkullen shawaran
Wani lokaci wllh kanka baya ja taya zaka yarda ka bar mata jinin ka ko hale halin wata ran asiri yatonu idan yaro yamemi waye uban sa."
Yace"taya yaro zai nemi uban sa bayan uwar data haife sama ta manta waye uban dan
Ina son mubar mata wannan ne kodan murage hakkin ta akan mu bai kamata ace mun kwace mata dukkan yara ba."
Hadim tace "danme muka dauko ta dama wannanne yasa,
Muka dauko ta
ALLAH ya temake mu yakawo mana hanyan rabuwa da ita cikin kankanin lokaci amma kana neman sakar mana *DAMARMU*."
Yace"to idan bamuyin hakan ba kina ganin akwai wata hanyan daza muyi wa mutane dabara ayar da da cikin nan ne bayan fujjirat ta nada kwana 15 nabar meduguri."
Dariya hadim tayi tace "mungode wa Allah katuna ranan da ina sallah mama ta kamane ranan da zaka tafi."
Yace " eh
Tace"to ai ranan Inna danja tana wajen mama tace ida na gado itama batawu ce 15 ko 16 take samun tsarki kaga idan mukace daciki zasuce tunna ranan ne aiko.''
Nabil yace " to yanzu yaza ace."
Hadim tace "ka kira Inna danja kace mata dana zobani da lfy shine da aka aunani akace inada ciki wata 4 shine
Na tada hankali na sai anzubar da cikin zakaji me zatace
Kaga ankara wata daya kenan dan da arage kwara akara dan dama yawanci wani cikin yana fita ana 10
Jijina kai Nabil yayi *azuciyar sa yace ai four month den ne ma* *bak'ar ya*
Inna ZAINABU tana daukan waya tace "modu lfy kira a sakar daren nan bance indan zaka kirani kana duba lokacin muna nanba danaji kira sai da gabana yafade."
"Inna kiyi hakuri nasane darene wllh wani rigimane ya taso mana atsakanin mu neda Hadim."
"inna tace yau kuma auren shekara wajen 7 ba ajikan kuba sai yau meya faru?
"Nabil saida yayi jim yace"wllh inna Hadim tunda tazo bata jin dadi dana kaita wajen likita yace tanada juna biyu shine fata tadamin hankali,
Yanzu haka tace sai anje ancire cikin."
Inna tace" zuwan na ta kwana 4 tasamu cikin konace kawana 3 nema tunda dayan ajirgi akayi shi cikin kwanaki 3 har aka gani lalle turawa sufi mayu ina maita."
Nabil yace "Inna watan cikin 4 fa."
Cikin mamaki tace dama ranan da zaka tafi da akace ta samu tsarki awanan shigewa dakin naku kukayi abin ku muna gidan ma ko dan nima naje duba Hajara ranan ai ina gidan."
Nabil yayi shiru alamun irin yanajin kunyan nan."
Sai dayaji tace" dama ita Halima har zata iya kisan kai bansani ba
Bani ita."
Nabil yamekawa Hadim data fara kukan karya harda sheshaka wayan
Cikin dashewar murya irin wanda tajima tanayi dinan
Hadim tace "Inna
"wane Inna asheke shasha ce bansani ba asaran dan wata 4 zaki mana saboda kedin ishe shiyace to karfin Modu kikafi mani ba kuma duk abinda yasamu cikin nan bake ba uwar da ta haife kima sai tayi nadaman haifuwan ki
Saboda mu zurua mukeso dayawa ba kadan ba
Dan mu 3 kacal iyayenmu suka haifa
Neda Habubakar da inusa amma ALLAH ya albar kacemu jiyan na muka irga yaran muda jikoki mutum 89 muka samu sai gacikon na 90 din allah zai kawo zaki ce zaki zubar,
To ki haifa mana wanan din idan bazaki cigaba da haifuwa ba idan Modu yana son yara dayawa dole yayi auri wacce zata haifa masa yara mu kullum burinmu mu hayayyafa dan annabi yayi alfahari damu shiwanda kikeson zubar war kika san baiwar da ALLAH ya masa."
Cikin kuka hadim tace"inna mutane zasuyi magana nayi konika fa yazan da surutun tutane."
Inna cikin lallahi tace"haba Halima kirabu da mutum kikama allah kinji akan surutun mutane zaki aikata kissan kai idan kin zubar da cikin 4 tamkar kin hashi danshika ra ahirin ne dan anbusa masa rai balle ma wannan da ya shiga watana 5 ma,
Kar kidamu da maganan mutane bake kadai kika fara irin wanan konika ba Maryam dita ta haifi zuhuran da wata 10 ta haifi me sunan baban ta meya sameta,
Dama irinku wanda kuka dade baku samu haifuwa ba idan kuka tashi sai kunwu ce wanna suka samu dawurin ba abin da zai sameki kullum da safe itan kin tashi ki tofeku da adua keda yarinyar kida cikin ma shafeshi da,
Lahaula kinjiko
Hadim tace" To Inna
cikin nokewar muryar irin tajima tana kukan nan
Inna tace"kidena kuka kikula da yarinyar ki da cikin ki kawai."
Hadim tace "Inna to na yaye fujjirat."
Inna tace Danme zaki yayeta kibarta tasha ba abin dazai mata idan kin haifu ni zan kar bi ita Hajjaran
Gaban Hadim ya fadi za arabata dayar ta farin cikin ta yanda ta kwallafa akan yar nan baza ta iya rashin ta kona lokaci kadan ba,
Sai jitayin Inna tanacewa bawa modun wayan
Dasauri ta basa
Nagaya mata ta hakura kai ma kazama meyawan kula da su kajiko ALLAH ya sauketa lfy
Nabil yace " Ameen inna
sukayi sallama yakashi wayan yana dariya
Yace gaskiya my one kin iya kuka haka ashe."
"Kai my star waye bazai iya kuka ba akan d'a ai kaga anwuce wajen tunda yar kormoton nan taji nasan yanzu kowa sai yaji dan de darene acan da yanzu zakaga ruwan kira
Gari yana wayewa zata yada."
Nabil yace "banason rashin mutum ce yayar uban nawa kike cewa yar kormato ko
Tace " sorry amma
Kaji wani batu wai idan na haifu zata karbi fujjirat dariya suka sakeyi
Hadim tace "niko wuni ne bazan bada yata ba
Washe gari Hadim yaka kama ranan suka tsara zasuje England
Nabil yakira p A din ogan su yace yana son yadauki wayan oga yarutu test na suna da meeting gobe amma yana turawa yayi delete din sa dan kar ogan yakani
p a yace" yes sir
Bayan kaman mintuna 30 wayan Nabil yayi kara alamun message yahego
Wayan yana kusa da ita Hadim din ita ta dauka zata meka basa shikima yana shirya baby yace"
kibude mana tana."
budewa tace "Innalillashi !."
Ido Nabil yazaro yace "lfy?
Tace" wai gobe dasafe kunada meeting."
Nabil hade fuska yayi yakarbi waya yakaran ta yaja tsaki yayi jifa da wayan kan gado
Yasa hannu cikin suman kansa ya zauna yace" dasun san uzurin da yake gabana a England da basu fara sawani meeting na shirme ba amma bari nakira naji in bame mushin manci bane bazan jeba."
Hadim tace"kaima kasani basa zama meeting bakai kawai mutafi mu idan goben kagama sai kabimu ko mujira ka gobe muwuce tare."
Da sauri yace"a a kutafi kawai
Na same ku acan yafadi haka yana karasawa fujjirat shiri
Ko rakiya airport kinyi musu yayi acewar sa yana jin haushin katse masa tafiya
Yana daga musu hannu har driver yaja
Fandau tana kwance dan wannan cikin yana sata yawan Baccci yanzu ma haka kwakwa take ci amma tayi bcc hannun ta danke da kwakwa gana bakin ta ma bata gama taunan saba tayi bccn
Nabil yana shigowa yaga halin da take ciki dariya yayi yahashe gadon ya daura bakin sa kan nata yazaro kwakwan da bata gama cusashi cikin bakin taba yana zarowa bakin yabudu sai yaga nacikin da ta tona mabata hadiye ba harshen sa yacusa cikin bakin yadinga hakowa na cikin bakin yana tauna cikin bacc taji abin da yake mata
Tayi saurin bude idon ta
Tana ganin sa cikin murna da zumudi ta kyankemeshi tace " mijin kaine ba, mafarki nakeba Wllh tunjiya da abin nan yafaru
Nake neman son ganin ka dan nabaka hakuri."
Nabil ya shakunu ya janye jikin sa yace" ai kintuno min ma ahe fushi nake dake kuma nazo ne naga lil baby badan keba."
Yana maganan yana cin kwakwan da yahako abakin Fandau
Dan ALLAH kayin hakuri wllh baz......
Kee yimin shiru kinriga kingama renani ai bawai jiya kika saba tona asirin auren kiba dan haka kici gaba ni nawa mesauki ne dan zaman na
Zucen gadine mijin kina har abada shine dajin haushi."
Dan ko addinace an haramta tona wanan sirrin ."
"ALLAH yaya ka yarda dani bazan sake ba jiyan ma banyi dan na bata maka ba dan naga tana shirin daurani lefin zina ne wanda anriga an haranta min shine yasa na keson nayi shirin gaya mata amma na maka alkawarin hakan bazai kuma faruwa ba inde dagani nice."
Hararan ta yayin tareda sake hade gira
Juyoda fukansa tayi faces dinta
Buge hannun ta yayi tare da kwace fuskan sa
Tace haba habibi please mana mezan maka ka shuce ko sai nace mata my dear ko my sweetthr
Yace" adana kayanki duk ban nema ba yafadi haka yana shirin Mekewa
Janyo hannun sa tayi
"Allah yaya sai ka huce konabika nafita nima."
"Sai kin zage dukka kayan jikin kinmin irin wannan tsallen kwadon nan daki ka tabayi zan huce."
"idon tabda hawaye take kallon sa tace" yanzu dawannan cikin zanyi sallen?
"sosai makuwa baneman sulhu kikeba."
Hawayen da yake tare a idon tane yazubo ta ja zet din rigan dama mai zet gaba da bayane tacire ba bra ajikin ta dama basashi take ba dan boobs nata ba alamu dan kwafa atare dasu sai cika war wani sheki yake
Nabil ba abin da yakasa sabo da ganin sa irin suran Fandau kullum sake kawatuwa yake hannu yameka yajawo ta yaman nata da jikin sa yace"na yafewa lil amma banda ke ko kin haifu sai kin yi bashi kika dauka."
Dago kanta tayi tace " aina yarda dakai mejin wajen tausayi na
sai yawwa awannan haifuwan mekake son na haifa manane? kwantar da ita yayi agefe suna fuskan tan juna yace"kefa mekike son haifa?
Tace macce?
Danme kike son kihaifi macce bayan dama maccan kika haifa?
Tace"dannaga yanda muguwar zatayi idan na haifi maccan
Dariya yayi har fararen hakoyan sa suka baiyana kamar kinsan murina keman wllh nafison kiyi ta haifuwan mata dan bana son ranan rabuwa dake dan nasan kina shifan namiji zaman ki yakare,
Idan ko macce kika haifa namiki alkararin idan nakai su gida bayan suna zan dawo na daukeki muje saudia muyi irin wanan zaman da mukayi a Bangladesh."
Fadawa tayi jikin sa ALLAH mijin wayagan ni adakin ALLAH dana roki Allah kada Allah yabada sa a amin
Wanan alluran."
Kede kindamu da wannan allura kamar wanda za amiki namutuwa.''
"Yo ai gwara mutuwa ga badaya wanda nasan zanmutu akan akasheni da raina asamin hauka."
Yace" ba hauka bane su turawa idan mutum yafiye ga gara ko yatsufa yadena gane abubuwa sai suma sa alluran susake koya masa sabon rayuwa yanda suke so".
Toni de banaso kuma ina rokon ALLAH karya bada sa a asamin."
Yace"kinga kibar wanan yahade bakin su yace " ina kwakwan
Tadaga hannun ta tanuna masa na hannun yanoke kafada yace "nina bakin ki yafi dadi."
Kafin tabashi amsa yafara jujjuya harshen sa acikin bakin ta
Daga nan suka lula bayan sungama nusuwa tare suka shiga cikin bathtub din nan masai da suka bata lokaci da taga abin nasa bana kare bane kawai sai ta masa wayo tafito gefe tayi wankan tsarki ta tafito yana cewa "au fita zakiyi saida tajen daidai bakin kofa tajuyo ta masa wani irin fari da idon wanda ta san tana riki tashi idan tayi sannan tayi kissing din hannun ta jefa masa tafita da gudu shikan sa gudun ma na gaiya tayi duk da rigan wankane menauyi ajikin ta hakan bai hana juya komai ba ajikin ta dan yanda take kadasu
bai san sanda yadinga kwalla mata kira ba "mata "mata zokiji."
Itako tana zuwa daki taga wayan sa yana rinning da sauri ta karasa inda wayan yake MAMATA baro baro arubuce ajiki amma tarasa yanda zatayi ta dauki wayan anan tafara nadaman dama tace yakoya mata irin wanan waya wata kilama mamar tace da yanzu taji muryar ta dan kullum sai yagama wayan sada maman zai zoyana bata labari wanda har yau bata gama yarda da gaske mamar tabane kafi
Dagudu tayi hanyan bathroom din amma kafin ta karasa sai wayan ta katse har zata komo taji kiran yasake shigowa da sauri tashige karo sukayi yana shirin fitowa tame kamasa wayan yana karba yazaro ido yarasa yanda zaiyi yana soron ya dauka Fandau tayi wani abuda mama zata gane kawai sai ya kashe wayan gaba daya
"Mamata ce ko shiyasa baza kadauka agabana bako?
"mata nasan zaki tonamin asiri ne ai."
Tace"allah muryar ta kawai nakeson ji ni bazan yima magana ba."
yace" tokije idan nafito zan baki kusai sa."
Salle tayi tarungome shi tana murna tace"da gaske yace" serious
Ta tsakeshi tafita."
Tana fita ya can wayan sa muryar maza wada idan da me magana da mebada amsa duk maza zakaji tukun yakira mama sai da suka fara gaisawa yace" mama gawani yaron nazaku gaisa yanason kugai sa dashi
Yafita da sauri yakaiwa Fandau wayan yace"gashinan kugaisa da uban gidana tukun
Fandau ta karba hannun tanarawa tace inawuni?
Mama tace lfy yakuke ya fama da jama a
Fandau tace lfy
Daganan sukayi shiru
Sai can tace" to kabawa Nabil dinko
Fandau tame kamasa wayan
Yakar ba yana dariya sunyi fira sosai kafin yace "to mama sai kinjine
Kai mama ba komai fa."
Fandau tace " mama kuma yace" yes
Tace "kabani ita mugai
Yace bayan wanda kumayi ai kun gaisa canza murya nayi dan nasan idan mama taji muryar ki zata gane haka kema idan kikaji nata zakiyi kuka ki fallashe mu
Aiko bai karasa ba tasa wani uban kukan da ya rikita Nabil
Yanzu dama da mama muka gaisa ban sani ba naki maganan kirki dan sake bani ita wllh banan yiba yace "a a
Sai watarana kuma
Haka tasha kukanta shikuma sai aikin lallahinta yake
Washe gari suna zaune a parlour akasa tana wance a cinyar sa yafara wayan nasa najaraba da hadim wanda sai suceye awa guda sai kace abin ibada yawan rabin firan akan fujjirat ne wai sai yaji muryar ta sai kashe ita kuma anyi anyi taki dariya
Ita kuma Fandau yakamo mata gallery a daya wayan tana aikin kallon pic din baby da mama idan tazo nashida Hadim ta tabe baki duk da suna mugun kyau da dacewa zugo iya Nabil take ta kallo
Yana sani da abin da take yakashe wayan
Yace"yanaji kiba tsaki ko kina jin haushin inayiwa matata kalaman soyayya."
"Ni ba haka ba waya nakeson ka koyamin."
Yace"kamar yaya inkoya miki waya wani irin koyawa?
Inkoyi shiga ko ina kozan kamo hoto basai ka kamomin ba amma kai naga alaman idan zakayi amfa dashi agabana sai kayi yanda bazan koyaba."
Yace"kikoyi imin bincike ko."
Tace "nibawani bincike dazanyi
Bazakice zaki kira mama ba
Tace"wllh kokai kace yanzu inbai yana kaina ga mama wllh ALLAH bazan baiyana ba komai yana da lokaci inaso nafito da shirina yanda zan bawa kowa mamaki,
.shiru yayi yana tattara kalaman ta yaji taci kakiramin Sani mugaisa
"Naki wai mekuke shiryawa da Sanin ne kwana kadan sai kice nakirashi kuma baza kuyi, maganan agabana ba sai kinfita gefe."
Tace"yanzu ko agaban kaza ayi."
Yace "bayau ba
Zreky yau zaije siyaya meda me kike son kari asiyo miki."
tace "ummm abubuwan dayawa kuma sai yazo natuna kaga dana iya rubutun da sai narubuta ai dama nace kakoyamin kak'i."
Yace"nima awajen rubutu katon jakine ko a class har karatun ma ne abinda nabudi idon dashi tsalle tsalle koba haka kike cewa ba".
Taso ace yakoya mata rubutu
Amma tunda dana hada bak'in
Me zai hana tana jagolgola rubutun dakan tama tana rubutun koda hausa ma to mema zan rubuta aiko tarishin ratuwan ta idan tace zata rubuta kafin ta gama ta gama kwarewa darubutu
Tace" to inason cemasa ya tsiyo min biro da takar da ma tafadi duk abubuwan da take bukata
Haka sukayi wanan zaman cikin soyayya sowajen 3 hadim tana saranan zuwa yana cemata tabari sai gobe sai data gaji tace"ita sai tazo ya kyaleta
"Yanzu da gaske yau zata zo dan ALLAH kasan yada zakayi kahana zuwan
yace "wllh bahali nayi nayi nakasa
Amma ai zandinga fakewa da baby ina shigowa ai."
*Bayan wata* 4
Fandau tashiga watan haifuwa yau ko gobe amma ko min rashin ima in mutum idan yaga Fandau awanan lokacin zai tausaya mata ita kanta hadim mugun tausayin ta take dan gaba daya kaman nin ta ya janja fuskan tada kafafuwan sun kumbura sosai gawani irin girma da cikin yayi nunfashin ta kansa awani sama sama takeyin sa magana idan tafara da kyar take karasawa kwanciyar ma gagaran ta yake ko tsakar dare ne saide ta tashi tayi ta yasho kullum bakin ta yaya aunty kuji tausayin kukai ne aciremin cikin nan wllh ayanda nakeji cikin nan kaine zai
Nabil yace "my one mukai ta acire banason ta mutu."
Bazata mutuba
Wani lokacin haka Nabil zai rungume ta yayi ta lallashita
Jiyake inama ajikin sa cikin yake da da sauki ina ma shi doctor ne da yatemaka mata
Ana haka yau ta tashi dawani matsanan cin ciwon mara wanda sunsan na nakuda ne ita da Nabil amma banda Hadim da taketa faman cewa juyine dan ita adaukan ta cikin wata 8 ne
Gayakama yau ne zuwan inna ZAINABU wanda tace zata zo idan hadim tasauka sai su hada sukoma tare suna cuku cukun zunan inda wana sai dare zata sauka itada Kamal da Grema
kawai sai Fandau tashi da Wannan hali
Tajiga ta sosai
A zuciyar sa yace '
amma hadim sai tayi duk abinda zatayi awanan karan sai yakaita hospital
Dagota yayi cak zaiyin hanyan waje da ita Hadim tarike shi" ina zaka kaita?
"Hospital yabata dan bazan barta agida tawahala irin wacen ba dan wan da alama yafi wancen ko agoyon cikin wannan yafi wahala
"kana nufin haifuwa zatayin nagayan ma juyine kata ba ganin an yin haifuwa wata 8
Yace "saketa mutafi nace miki haifuwa ne
Cikin karaji tace "inko haihuwa ne cikin nan banaka bane
*Nace ummm Hadim zauna nan*
*fans ankusa fa Inna takusa sauka ga fandau ba lfy*
[2/4, 9:46 AM] +234 810 507 7087: DAMATA
NA
BATUL ADAM JATTKO
34
Ai Hadim tana ganin dagaske Nabil kaitan,zaiyi sai tayi sauri tarigashi fita parlour karshe wanda zai fitarka a part din Fandau taje da saurin kafin Nabil yakaraso tacanja securityn kofan saida yazo yanasa no akofa yace ba daidai bane yajuyo yakalle ta yace "come an open
Tace "my star kashiga hankali ka mana yazaka rushe mana shirinmu da muka sha wahala, akai
Yanzu kana fita da ita asirin mu yatonu ko awajen ma aikatan gidan nane,
Nikuma nayin yaya da wanan tarin summan danatara aciki
Ahankali yasauke Fandau dayaga tanawani irin mika
Zaije wajen Hadim dan bai tabajin arayuwa ya tsani ganinta irin yauba dan jiyake idan yayi nasaran dankan ta sai yaga tadena nunfashi
Amma yana sauke ta fandau din tayi saurin rikeshi
tace" Muhammad inawannan wasikan da nabaka a haifuwan Fujjirat to dan Allah shinakeson kakaiwa mama idan ALLAH yasa na mutum kayafemin abin da namaka badaidai ba."
"mata mazaki mutuba jikina yana bani tare zamu rayu zaki haifamin yara dayawa...
Hadim "tace dame kakirata mata fakace?
Nabil baisan metake cewa ba danshi burinsa yakwace daga hannun Fandau ita kuma ta kenkemeshi da dukkan karfinta shikuma yakasa fizgewa dan lallaba ta yake dan gani yake kokamata yayi zataji zafi shine yaki kwace jikinsa da karfi
Take kenkeme shi Fandau tayi tana cije baki saiwani gumine yake keton mata
Tana salati cikin wani irin sauti take salati
Nabil yajuya yakalli Hadim yace" Halima idan baki zokin budemin kofannan ba wllh zammiki abunda baki taba sammanin wani mazai miki ba balle ne idan matata tamutu wllh kema saide ajera kabarin ku ai Hadim cikin wani irin kishi da hargagi takaraso inda yake tana nunashi Nabil nizaka kashi akan wata dani nayin silal haduwan ku zaka kira wata macce da matar ka ayu.......
Aibata karasa ba jin kukan jariri cikin sauri takara sa ta sugunnan tazaro jaririn da Fandau take shirin dannewa dan sabar wani sabon ciwon dataji wanda yafi nada yarfa hannuwa ta fara tanacewa yaya yazanyi da ciwon nanne
Nabil gaba daya yagama gigita yarasa yazaiyin
Hadim ko tana zaro dan tazare ido kai my star wllh Namiji ne ALLAH Namiji ne fari mekamar mu har yafimu kyu wllh ban daba ganin jariri me hancin saba
Ina shi Nabil ta Fandau yake
Wani irin nishi Fandau tasakeyi saiga wani katon jaririn yafado ai Hadim dasaurin taje tasake daga wancen ma tace kai yan biyu duka maza ALLAH mungode maka
Fandau tasauke wani nan nauyen ajiyan zuciya
Tayi lamo ajikin Nabil da yakasa kowane irin yunkuri tsaba gen murna da farin ciki bai san yana mutuwan son yara maza ba sai yanzu da yasamu shiko mezai yiwa Fandau arayuwa yabiyata yazai da wannan farin cikin da tasashi kawai sai yakwantar da Fandau ya matsa jefe yayi sujjada yana meka godiyar saga ALLAH nawan nan baiwa da yamasa cikin watanni 10 yamasa kyutan yara 3 idan ba shiba wazai masa wanan kyuta sai rafkawa ALLAH kirari yake yama banta yanda jikinsa yake abace sai da yadago yaji Fandau tanacewa dan ALLAH yaya ka daukesu sudena kuka
Sai asannan yajuya yaga ba Hadim a wajen da sauri yakarasa inda yaran suke amma sai yarasa yanda saiyin dasu dan cibiyan su ba ayanke take ba baisan yazaiyi yadauke suba sai wusilni ya suke a kan tyles yace" mata yazan musu sai ita Fandau dince tayinkura ta tashi zaune ta matsa kusa dasu tayi Bismillah ta daga dayan ta dorawa cinyan Nabil dayan ma tasake daurashi daya gefen jinyan nasa taso ta dauki dayan amma take ganin idan tayin nesa dasu zasu iya jin ciwo dan duk ajikin mabiyi daya cibiryar su yake
Ta kalli Nabil tace "kamusu adua mana."
Yace"bari namusu kiran sallah ko."
Fandau sai kallon yaran da suke cikin jinin take yaran shuwa sak ashuwan ma dama su Nabil nasu kyun daban ne'
Dagudu Hadim ta shigo hannun ta dauke da almakashi da zare dama iyasu ne agidan dan ma aikatan gidan suna ban garen su wana tsakanin suma da katanga zasu shigode da zasafe suyin shara sukoma sai kuma masu abin idan suna son abu sumusu waya dan Hadim cikin ma, basosai ta kesa tsunman basai taji za ashigo,
Jikin ta harrawa yake ita tamanta da batun wani watan cikin bai cika ba murna kawai take tanason ya kawayenta da family s
Zasuji aceta haifi twins kuma duk maza farare
takara sa inda suke ta tazauna dabas ta kama dayan ta yanke masa cibiyan ta kulle tayankewa dayan ma
Tana daura almakashi daga Fandau har Nabil rintse idon su sukayi dan jisu ke kamar yaran zasuji ciwo
Awanan karon ma Nabil neyayiwa Fandau komai suna futowa sukaga ba Hadim ba jaririn
Itako Hadim awannan bata goga jini ajikin ta ba dan tasan ba megani
Amma tana kaiwa yaran part dinsu takira wata acikin ma aikatan tace" tazota haifu matar da godu tazo dayake bature ba hankali bata gawani alamun rashin haifuwa ba atattare da Hadim saima santin yaran da taketayin
Hadim tace tanazuwa tajire mata yaran part din Fandau tanufa yayin daidai dafitowan su
Tace" my star ALLAH de yasa baka wanke kayan ba?
Nabil baiko kalli inda takeba yaje yace"Fandau yayane mezaki ci
tace "kafara bani tea sai kafani abinci to yace" yayi hanyan kitchen ita kuma tadan jingina da fukar godon yanzu kam ba abinda takeji jinta take sakayau ta kalle Hadim da tayi hanyan bathroom tace "aunty."
Hadim tajuyo takalleta tace"yayane? Fandau tace "dama danaga yaran biyune shine nanemi alfarman ko zaku bar bin daya nima narike."
Kallon ta Hadim tayi ashake tace "ina miki wasane ko kindauka zan lalabaki irin yanda Nabil yakeyi har zaki dubi sabar idona kice mubaki danmu daya ko goma kika haifa alokaci daya bazamu iya baki koda hoton daya ba balle d'a
Naga kinaji dawani fallin rashin kunya sa anki daya yanzu zaki bar gidan nan dan yanzu zankira doc yamiki allura Sani zai zo jibi kuwuce
Zama yayi dashir yana bata tea din abaki kuma yasa ayin mada pepper chicken nama kala kala hadim tazo da kayan da fandau ta haifu acikin wani baho
Yadaga yakalle ta yace"ina zaki dawanan kayan kuma?
Murmushi tayi tace "part dinmu mana ai karin sheda ne awajen inna ZAINABU dan bar mata zanyi tawake da kan ta idan tazo."
Tabe baki Nabil yayi yajuya yaciga ba da abin da yakeyin
Ita kuma tafice sabar murna yau kishin ma tamanta dashi
Sai aka hada komai yaje yakarbo yabaje mata a gaban ta dahuwan saide kowanne idan ta taba saitaji lami hakan tasamu naman dawusu taci sosai sai da Hadim ta dameshi da kira akan yazo gashinan doctor Muktar da habiba dasu Amjad Da usman duk har sunkara so
Koda ya tashi zai fita Fandau rike masa hannu tayi tafara kuka sosai
Zama yayi "yace mata ya akayi ne?
Cikin kuka tace"shikenan idan kafita wata kila bazan sake ganin ka inacikin hankali naba ko?
Yace"saboda me?
Tace "yanzu tace min yanzu zata turo amin alluran jibi muwuce da Sani idan yazo gobe."
Wannan fadan tane kinga yau yayar babana zatazo yanzu haka saura awani kadan su sauka kuma idan tazo tare zamu wuce da ida ko wajen jibe amma sai tazo dinde kinga ba muda wani lokacin cewa za akira doctor ko
Ki kwantar da hankalin ki idan na kaisu zan dawo ko suna bazan tsaya ayin dani ba zan daukeki muwuce Saudia ai namiki alkawari dama idan mudawo tukun sai musan yanda za ayi shiru tayi
Shikuma yafita
Tun kafin yakarasa shiga yakejin shewan mutane maza da mata turawan da fakaken fata yana shigowa abokan sa duk sukayi kansa ban da doc Muktar da kollon inda yake baiyi ba gaisawa sukayi duk suka tayashi murna yana a gurguje ya tsaya suka gaisa yawuce bedroom kai tsaye toilet yawuce ya sakarwa kansa shower yana wankan yana tunanin mezai yiwa fandau arayuwa kai kome nabata banbiya taba'
Daya fito haka yasamu Zahran Amjad da habiba suna goge jikin yaran da man zainu Hadim an hakimce akan godo sai amsan waya take ba kakkautawa
Da dare tunkafin zaukan Inna Nabil da abokan sa da securities dinshi sukaje taran ta Nabil yana hangota da gudu yaje ya fada mata sai kuma yafashe da kuka abin yabawa kannen sa Kamal da Grema mamaki yau Nabil da kuka meya sameshi Inna tadan zamoshi tasake kallon fukansa
tace" Modu lfy usman ne yayi saurin cewa Inna lfy lau sai alkairi akwai albishir sai Munje gida tukun
Haka suka karasa gidan
Inna direct inda su Hadim suke akayin da ita tana shiga habiba tameka mata jariri Inna tace"meye dan waye
habiba tace"inna kibude kigani mana Inna tabude tace"aiwanan Modu ne jaririn sa karde kucemin Halima ta haifu dasauri zahra ta meka mata dayan ma idon Inna kamar yafado take kallon yara takasa cewa komai kawai sai Halima Halima take kira Hadim ta sunkurar da kai wai ita irin kunyan nan
Inna ta Kalli Nabil tace" modu dole kayi kuka sai itama kawai ta fashe da kukan ta zauna kujera tahada yaran tana daga hannun tana godewa Allah tace" kubani abukar a waya nagaya masa."
Dariya sukayi sukace ai kowa yaji dama kune dakuke hanya bakuji ba sai dare sosai kowa yawatse ina tana shiga toilet tace karo da kayan jini a baho tace"aikin banza duk wanan taron kawayen naki ko kayan jinin ba asamu mai wankewa ba yau naji rashin hankalin irinna afuno yo ko hannu zaka sa awanke ai kawanke balle dagawa ka jefawa injin yawanke haka tazuba kayan a engine tas tagama tukun ta fito tana fadan da Hadim tace" basu shiga nan din bane basu gani ba nikuma dazun idan natashi sai indin gajin jiri shine nabari namanta."
Inna tace"dama yaushe zaki iya shiyasa fa dawatan haifuwan yakama nace bazan zauna ba zanzo kuke cewa wani karna zo
Shiko Nabil daga rakiyan abokai dakin Fandau yafada amma Baccci take yasameta dakani nagaji yane dakuma ramukon Baccci dan shi bcc inkaci bashin sa sai kabiya tsayawa yayin yazuba mata ido kunburin na fuskan ta yananan ajiyan zuciya ya sauke afili yace"yar albarka kenan yafito
Yayi saman karshi inda su Kamal suke suma suna shirin kwanciya yasamesu dan haka suna kara gaisawa yafita
Daya dakin na gefen su har ya kwanta kuma ya tashin ya canja security yayi part din Fandau har yanzu Baccci take dan haka yakwata agefenta yarungumo ta
Da asuba yatashi yayi alwala yafita masallacin gefen gidan sa wanda su basufi 4 suke sallahn asuba saboda karancin musulmai a wajen hakan ma 2 sai sunyin tafiya sosai amma idan na ranane akwai wanda suke zuwa awani anguwan suyin jam i yau de yasan su Kamal sunzu
Tare ko suka fita
Da daren yayi Hadim saida tarena kanta dan Fujjirat kuka saita sha nono idan aka bada madara bata so gaba ruwan nonon twins sunzuge idan Inna tace''hakan ma bata hadim harda kukan ta dan wani irin ja fujjirat take wai zata zuko ruwa ana cikin haka sai dayan yatashi shima kukan neman abincin yake ga doc Muktar agaban Inna yace kada a kuskura abawa jaririn nan madara kowane irine idan ba nono ba har zuwa wata 6 sannan adaura su kan madaran da yadace tasan idan tace zata basu madara Inna bazata bari ba daya nonon Inna tafita tasa jaririn aiko da karfi yaja saida tasaki kara inna tace" ai dama yanzu sai kin daure dama tsosan namiji yafi zafi kekuma naga alama kinada tsoron tsosa Hadim cikin yarfa hannu tace"inna to ayaye fujjirat mana."
Inna tace" a a bayan zuba sai tacika shekara tukun kafin nan adage da koya mata cin abinci amma yanzu lokaci daya idan akacire ta zata sha wahala ana haka dayan ma yatashi shima da kuka Hadim tace"wayyyo nashiga ukku
Inna tace" karki damu nazo da garin kunun kanwa zan miki kisha yana gudano daruwan nono haka Hadim suka kwana ana kwantar da daya daya zai tashi bakin nonon ta yayi jajajir kamar ataba jini yafita sai faman gyangyadi take azaune ai koya nonon yazame abakin su zasu sawani uban kuka har asuba Inna ta tashi tayin sallah ita kuma Hadim Allah yasota awanan karon tana rashin sallah sai abin yazo mata adaidai har pants dinta tacire ta jefar a toilet dan Inna tasake gaskanta ta haka inna da ta shiga alwala tagani tadauka tawanke tana cewa Allah sarki ai wanan jaraban tsosan yaran ma zaisa ta taman ta garashin bacci
Hadim tana zaune ido yamata hulu hulu kowa yaganta sai yatausaya mata ba medauka ba ita ta haifu ba dan yanda tayin kaya kayan Nabil ma daya shigo saida yayi mugun tausaya mata daya tambayeta meyasame ta tafashe da kuka tace "kai bakaje kana Baccin kaba nina kasa yara sai kuka suke min sorry dama reno akwai wahala Allah zai baki lada
Fandau tana kulada jikinta yanda yakamata dan tanada wayo sosai ruwan zafi sosai take shiga kamar nawancen karan amma awancen nafari tafi jin zafi kodan wannan din bawani girmane dayaran ba
Washe garima haka Hadim tasha azaba har yafi najiya itan kaganta har tafara rama sosai
Aranan sukayin shirin tafiya dan yan gida sun matsu suga wanan twins dan wasu ma harcewa suke zasuzo shine Inna tace to atafi dama ita tace ta gaji saita huta
Nabil da zasu tafi yana ta kallon saman fandau amma bai shiga ba yasan idan yashiga zata masa kuka jiya de yabata waya yace "zaina kiranta dashi amma kafin yabata saidaya settings din wayan number sane kadaya zai shiga
A meduguri fadin murnan da family din nan sukayin bata lokacine misaltashi kowa yagani yace kamar kara katsaga da ubansu Iya ko kishiyar ummi haka tace har zafin irin na Nabil ne dan yanda suke wusulniya shima haka yayi yasha faduwa amannun mutane idan yabank'are shiyasa kakar sa tasamasa shitta
Kwana 3 Nabil yace zainafi Hadim tace "haba katsaya mana suna jibi ne yace "tafiyan nefa yakama dole sai naje" wane abune da bazai yuwu kayishi online ba kace dole sai kaje ko uzurin can din yafi kanunawa Duniya murnar kyutan da ALLAH yamaka."
Ai kyutan da ALLAH yamin basai nanunawa Duniya ba wanan tsakanina dashine dan bawani ne yasa yabani ba nema bani nasa yabani ba,
Ana miki maganan meeting ne gameda companyn mu kina wani zance
"Amma ai general manager yana nan basufiye neman kaba."
"Waine meyasa kikafiye son jan zancene bayan hakan bazai sana fasa ba."
" zuba masa idon Hadim tayi meyake damun Nabil ne yanzu badama tayi masa kyara ko shawara bazai dauka ba wanda da kome tace daidaine awajen sa nunfasawa tayi tace tom "amma da Sani zakutafi ko?
"yayi me?
"yatawo dawanan yarinyar munyin da doctor agadys ta samo alluran sai kusame ta kawai amata yazo da ita ."
"A a Sani nabashi aikin company nan yakusa kammaluwa amma naga anfara mun wasa da al amuran shine nacirin ahannun Sandan da Bunu nabawa Grema da Sani jiya naje har an sa suna sunan yayi fujjirat Muhammad akasa baro baro
"amma kai kace susa natan ko?
"Yees ninace."
Hadim batasan dalili ba kawai sai taji ba dadi ai kwara yabari asunan sa nada dayake sawa *shidmas*
Kasa hakuri tayin tace kawai sai kasa sunanta bayan da sunan ka kake amfa ni dashi kumama ga maza nan sai asa na macce bayan na gaba ma bakasan abinda zamu samu ba ni kacireni sawun mata masu haifuwa ne."
Saida yakare mata kallo yace "baki ji ance ko dukane karbi nafari ba ai duk wani da dazan samu bayan uwata yake dan hakama jiya nasiyi file zan gina mata company nata na kanta akudinta da kungiya ta bata dan jiya ankawo min korafin duk girman meduguri bamuda company man abinci atake na bada umarnin memo inda yadace yayi kuma muje dan har ansiyi filin yanzu za afara aikin( *Fujjirat groundnut oil* )
Ai Hadim ido ta zaro dole ta batar da Fandau karma watarana tane mi tada mata hankalidole tayin abinda yaran nan zasu zama permanent
Awajen ta
Tanacikin wannan tunanin sanda tajin fujjirat tana tamata kwaranci wai tana mata bye kafin tabude baki har Nabil yafita parlor gagida acike ba daman magana ga tanason taji towane shawara yayanke akan yariyar nan ita kam ayanzu tanaganin alluran mantau yayiwa Fandau kadan ga ita bata san bin malamai ba yazatayi tana jitana gani Nabil yayi sallama dasu ummi yafita,
Yara sunci sunan bilal da kuma Habubakar baban nabil dan haka suna kiran su bilal da maaruf suma ansha shagalin suna
*YAU FANDAU A KASAN SAUDIA*
Amma ita kira take ita bata gane ba saita ganta ak'aba
Nabil yace"a a sai kin samu tsarki dan kiji dadin ibadan ki muzauna a Riyadh kawai kafin kisamu tsarki
Ai ko ko awanan zaman Nabil yana rage zafi da Fandau ga yana kula da magugun ta yakar bomata awajen mama Kafin yabar garin
Ba inda yake fita kullum suna makale da juna koda zaije gaida sarkin Saudiya zuwan bazata yayi musu saboda yan jarida shikuma yanason zuwa da Fandau tare sukaje Fandau de jinta take kamar aduniyar mafarki bai san dalili ba idan abokan sa na larabawa suka zo aidashi faya shayin nuna fandau amasayin matar sa sukuma basa ganewa tunda tana cikin shijab d nikaf wani wani company yakaita na gyaran jikin ta mata sun yiwa Fandau aiki sosai fadin yanza Fandau takoma bata lokacine sosai sunfito mata da colour chocolate dinta sunada kwana 10 a Riyadh Fandau ta samu tsarki lokacin tanada kwana 18 da haifuwa ai ranan Nabil bai hakura ba dayake dama amatse yake saida yahana ta saket
Washe gari dasafe bayan sungama break yaja kujeran sa gaban ta yace"Fatima
Saida Fandau taji wani yar ajikinta" dama kasan sunana?
Murmushi yayi yace"bansan sunanki ba zanmiki passport din fitawani kasan."
Ai sunan ki narike shitun sanda kika furta minshi Fatima amma anakiran ki Fandau kokin manta ranan acikin shid hotel lokacin kina me allon ki
Dariya tayi tace "yanzu ma aini me allo ce wazai ki karatun allo yafi zama akwakwalwa."
Yace "Fatima shigowan ki rayuwata kin shigomin da abubuwa dayawa cikin na alkairi kinbani farin ciki maran misaltuwa arayuwa wanda bawani nunfashina dazai wuce batare da yawuce da tunanin kiba kowane irin bacin rai yasamemi ke nake sawa arai naji kin yayemin
saide wani babban matsala idan natuna rabuwa zamuyin dan koyau Hadim tasa kafar ta cikin London zaman ki yakare agidana wanda nikuma shine babban tashin hankalina."
Fandau tace" kana sona ne?
Zuba mata ido yayi yace "ai wani son baki bazai iya furtashi ba idanu da ganganjiki kawai kenunawa."
Tace" kenan baka sona ko?
Batarai yayi yace" karki kara tambaya na batun so
Yanzu abinda yake gaban muyafishi mushin manci
Kuka tasa tace ai dama nasani bazaka taba sonaba shine Sani yace" wai zakasoni
"audama munafircin da kuke kulawa kenan keda Sanin ko
Tace" shikenan za amin alluran ko?
Yace"bar wannan nifa mafita nake nema kin kasa nusuwa kigani nufina
Yanzu me mafita bazan iya rabuwa dake ba sannan bazan iya kai kaina gaban malam amatsayin wada ya dauke masa yar ba dama badan malam bane baban ki dasai nace zain iya yin hakan amma yanzu kinsan bazai yiwuba in keta idon mama innuna nine nayi mata wanan aikin ba
kinga kebazaki iya zuwa gida dasunan kin batane kika fito ba dasai nace" kije daga baya sai nakoma na aureki yara kuma kibarwa Hadim kawai allah yabaki wani
Fandau tanisa tace" hakan bazai yuwuba dan agidan ansan guguwa nayi har nabar musu wasika kaga banida bakin cewa ansaceni ko mama baza ta yarda ba."
Yace "Shine aina cemiki alluran shine mafita."
Tace "danme baza ka kai kanka wajen baban ba ba ALLAH mamuna masa lefiba kuma munemi yafiyar sa yakuma yafemana ni ina macce banji tsoron zuwa dakai amatsayin nayi aure bada sanin iyayena ba sai kai namiji da yakamata kakaramin karfin guiwa zaka ce bazakayi rai abace take maganan."
Shiko bayason bacin ranta dan haka jawota yayi ya rungume yace "za ayin abudaya yanzu kitashi ki shiya kar murasa jirin yanzu zamu shiga cikin makka jin haka tasakin ranta
Fandau da taganta adakin ALLAH tameka kukanta sosai wajen kwanan ta ukku can tatare Nabil yayi yayin taki binsa gidan sa wanda shine masaukin su idan sunzo sarkin Saudiya ne yabashi
Yau sunsha pic da Fandau acikin k'aba tayi mugun kyu Nabil ko dama mekyu ne sukan su larabawan sai kallon su suke dan sun burgesu sai daukan su hoto ake tako ina dan kowa yana soyaga yadauki picture din ficece Nabil
Suna kwance cikin bathtub rabin jikin su ajicin kunfa amma Nabil duka hankalin sa yana wajen kallon labarun da akeyi Fandau tafaki idon sa tadauki su pic ahakan ta tashi cikin dabara tafito
Azuciyar ta tana cewa wannan shine *DAMATA* nafara sa muguwar kuka
Da sauri ta bude whassapp dinshi dan whsp shiya fiye mata saukin taturawa Hadim pic dinsun wada sukayin ak'aba dawan da sukayi acikin wani kayataccen waje sunyi kissing din juna da nayanzu nacikin bathtub sai da ta tabbarar yashiga sanyan tayin delete dinsu ta ajiyen wayan ta zauna akan mirror ta fara makeup
Hadim da jaraban chatting tana kan online yashigo tasauri tayi murmushi tace my star ansamu wani abun cin dariya kenan wanan pic rututu haka tana shiga ko hotona suna budewa idonta yaci karo da wannan bakin ganin wada inda gayi mata akayin ko mutum zai hadiyi Qur ani bazata yar daba mijin yadauki wanan yariyar yajen saudia kuma yashiga cikin cikin bathtub daya shida ita kwance ai dawanan mugun ganin kwara mutuwanta wani irin razanenen kara tasa tare da jifa da wayan tana cewa Nabil Nabil tana nuna wayan ai da gudu yan matan tasuke parlor suka shigo lfy suka ce ganin tana nuna wayan yasa amma bata cikin haiyacin ta yasa sunzata nabil mutum yayi duk suka gigice Jidda koji take nunfa shin ta kamar zai dauke da saurin Ashuwa ta dauko wayan tana dubawa tagani tasauke ajiyan zuciya tamekawa sauran suka gani sai asannan ahankali su yakwanta dan tunanin mutuwa ne kawai zai cefa mutum cikin wananan hali amma sunyi mugun tausayawa hadim dan taciwo ace anturo maka hoto miji da karuwa sunbatu Hadim tafara tana jifa da duk abin da tasamu wllh kasheki zanyi idan na kasheki na kashe banza wato kun hadani da renon yaran ku kukuna cin dunya fujjirat tana haka ta fara kuka ta zowajen ta ai wani irin cille Hadim tayin ta ita wan ko shakka babu yarinyar ko bata suma ba zata samu karaya gadon ta hau ta dauki maaruf da yake bacci shima zatayin cinlin dashi da sauri suka kar bi yaron dama BilAL yana parlour
Da yasmin da fanta gana suka rike ta su Jidda suka fita da yaran da gudu amma ganin yanda take fusgewa ta na dukan su sunsan yasmin sun san bazasu iya rike taba da tafara dukan su kawai sai suka saketa suka fita da gudu kafin ta karasa suka rufe kofan suna jinta tana cewa kukawo yaran nan Wllh ta kansu zanfara afin uwar su da uban
*Tofa masoya kuyin hakurin yanda kuke *samun posting bayan da kuke soba Ahankali komai zai daidaita*
*B JATTKO*
[2/4, 9:46 AM] +234 810 507 7087: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Wanan page nakine*
*AUNTY SIS*
*Allah yaraya mana*
*IBRAHIM KHALEEL*
*MRS OMAR*
*AUNTY MEJIDDA MUSA*
*MMN FARIDA*
*MIE MIE MIE MIE*
*Ina mugun tare daku tare kuma da soyayar ku kuda duk kan masoya mabiyan DAMATA*
*35*
dagowan da zatayi ido 4sukayin da Nabil da yajima yana kallon ta cike da zargi damashin kullum acikin dar dar yake idan Fandau da daukin wayan sa to yanzu mayana saneda yanda tafita da wayan cikin tsand'a shine yayi yabiyeto amma shi tunanin dama idan tadaukin wayan karta kira malam ko Mama yana fitowa yaga tana tura abu jikin ta harrawa yake karasowa wajen yayin
Yasa hannu ya dauki wayan yabude dama wayan a setting yake inde bashi bane yayi amfani dashi to sai yanuna masa abunda akayin da kuma fuskan wanda yayi amfani yana shiga yanuna masa komai ido yazaro cikin tsoro yake bin bayanan wayan tabbas Hadim ta turawa
Meyasa yariyar takasance hakane danme tafito cikin mata masu miyagun hali masu tona tsirrin aure
Dagowa yayi yakalle ta dum gaban ta yafadi dan bata daba ganin sa cikin wanin yanayin ba idon yayi ja kaman nisa sun janza kamar wani zaki take ganin kallon da yake binta dashi kadai idan kaduba kasan ransa amugun bace yake
Cikin mugun tsoro ta jada baya
Tace" abban Fuj lfy?
Kasayi mata magana yayi yana sauke wani nunfashi dan idan yace zai furta wani abu tabbas yasan zai fadi kalman da yasan daga baya bazai mar dadi ba idan ransa ya bace haka yake tunyana yaro dan ko agida ansani idan kuma yace duka zaiyi yasan bazai kyalita ba saiyaga tadena nunfashin akwai ranan da ogan sune ya bata masa rai daya dankeshi sai dakyar aka samu nunfashin sa yadawo daidai
Dan haka wajen whadrrop yayi yabufa ya bude yasa kayan sa yafice
Tana binsa da kallo yana fita ta sauke ajiyan zuciya tome aka masa nide nasan nagoge lefin danayi wata kila shida matar sane taga sako daga kafada tayi taci gaba da makeup dinta
Sunyin jugum jigum a parlorn ga Fujjirat da take ta kwala musu kuka tana ta shafa goshinta inda ya fashe yana fitar da jini
Suna cikin haka Allah yakawo hanef yace"ku kuma lfy kunsa yarinya gaba tana kuka haka ina uwar ta sai asanan yaga suma ahe hawaye suke yace "ba tambayar kuna keba dan uban ku".
Gana ce tamasa bayani yace"bani wayan nagani." yasmin tameka masa
Dayagani ransa yayi mugun bace
Yaza ace Nabil yayi haka atake ya kira Nabil
Lokacin Nabil yafito kenan ransa abace bai sanma ta ina zaifara ba yanaganin kiran Hanif ya daga
Haba Yashid meyasa zakamana haka acikin yara yanzu dawani ido zaka kallemu kai da yaka mata kamana fada....
"dakata yimin bayani meyafaru?
Hanif yamasa bayanin komai
Nabil ransane yasake bace Hadim zata kahemasa yara akan abinda bai kai yakawo ba ina duk sonda take musu
"yanzu kai aina kake?
"Ina gidan."
"ina nufin kana gaban yaran da abin yafaru akaban sune?
"Hanif yace"eh
"sunta ramin wadanan mahaukan kawayen nasune ko iyasu na gidane?
Hanif yace " duk yan gida ne
"wayan Hadim din yana hannun wa?
Hanif yace"gashinan ahannu na."
"to samin wayan naka a handsfree
Yasa
"Nabil yayi gyaran murya yace" kuna jina sukace eh"
"kunawane awajen?
Sukace
Yasmin Gana jidda Ashwa Zahra mu 5 ne."
"ok Hanif ne cikon 6 ko?
"eh
"to idan naji wanan maganan yafito a family zanyi muku abin da baku taba tsammani ba kuma bani baku ko abin da nayiwa mutum na baya sai yabiyani balle nasake muku wani abu idan inada matsayi ko kima awajen ku ingani akan wanan."
Dasauri harsuna hada baki sukace "Allan Yashid bameji
Dan idan Nabil yace yadena musu abubuwa sunbanu dan shine ta kamarsu idan sabon motane acikin garin meduguri awajen su ake fara gani duk bawace bai budewa account ba duk wata yana dura musu kudi
Sa ansu ma yau yasu yasu dan suna da tara kawaye sosai
Nabil yace"good kurike min sirrina."
"insha ALLAH Yasihd
"Hanif inason kayin delete din pic din gaba daya katab batar baka bariba sannan yaran tunda bata so zata iya hukunta su da lefin uban kadauki twins ka kaiwa ummi ko Inna,
Kai Inna mayadace ka kaiwa dan nanne inda baza taje tace zata karba ba,
Sai Fujjirat ka kaita Gargar gidan Zannah wajen, Mama Aisa kace injine anyayeta tarike ka tsiya madara da duk abin yaro zai nemaka kahada kafin ka kai ma zanmata waya."
Hanif yace" to amma yaya kaima fa kasan baka kyuta ba yaza kamar waya inda wata karuwa zata.....
"kaiiii plustop.
Hanif duk da ba agaban sa yakeba saida jikinsa yafara rawa
"sorry Sir
Nabil saida yasauke wayan akunne yanafitar da nunfashi ahankali yana karajin haushin Fandau ita tajawo aka kirata karuwa,
Inama agaban tane daya bari Hanif yakasa fada yaga yanda zatayi
Saida yadan daidai ta nufashin sa
Sannan yasake kara wayan ajunnen sa
"yace zakayi yanda nace ko nanemi wani yamin "anyi angama har nayi delete din pic din saura kaiyaran kawai."
Tsaki Nabil yayi tare da kashe wayan
Hadim bayan takama buge bugen ta tagaji ta zube awajen tafara kuka shima saida taji ba dadi tayi shiru
Me Nabil yake nufi da turo mata wanan abin yanason fasa mata zuciyane yazauna da wanan y'ar da yake ikirarin ko ganinta bayaso yafara sonta ne dasauri ta girgiza kanta no nop Nabil dina ne nidaya bazai min hakaba bincike ya kamata nayi
Dasauri daduba saitaga daya wayan yana nan da sauri ta karasa
Dialing Nabil bai sammaci kiran Hadim ba dan bai gama tattara karyar sa ba danyana zaune nazarin yanda zai bullo mata kawai yake
Sai kawai yadauki wayan da burin kunya
"mezaki cemin kinsamu nasaran kashe sunne kika biyo uban ki kashe ia dan kince zaki kashe yaran wllh bazan ga lefin kiba ai ketaka hayece ba sanin ciwonsu kikayin ba da ace koda bari kin tabayin da baki, fara hakan ba
Amma gwara da hakan tafaru nasan yanzu baki cancanki kizama uwa ba agare su....
"dakata Nabil ba yara da kai kanka ba nikai na inhar ya tabbata son yarinyan kake,
Wllh wllh bazan yafewa kainaba nawa jinin ma ya halata awajena na zubar balle naka kona yara,
Abinda nake gudu kenan ni zan siyowa kaina kishiya ace yaran da nagama nunawa Duniya suzama banawa ba ka k'askan tani,
Wajen kawayena kai kanka kasan rayuwa ta batada wani amfani,
Sai kuma tafashe dawani irin kuka mai ciwo tace "Nabil gayamin, Gaskiya kar kaboye min nasan ada kai mesonane naci darajan soyayyan da ina sonna sanwani addua, tamaka nasu na yaran malamai tayi wani kulinne kawai gayamin yakake ji wllh asiri ne?
"ai yanzu baki bukaci kijiba kibari sai kinshirya jisai kimin mgn."
Yana shirin kashe wayan
Tayin saurin tace"karka kashe kabari gayamin Gaskiya wllh banzan rayuba ."
"my one tunda kince gsky zangaya miki iya gsky amma kiyiwa uzuri na kyakyawan fashita,
Kema kinsan yariyar nan tamana abin Alkairin da duk abinda mukayi mata bamu biyata bako,
Shine nace mata mezamu mata wanda zataji dadin sa kafin mumata injection shine,
Tace ita tanaso akai ta makka tanemi yafiyar Allah to kinga idan nabarta ita kadai ta tafi idan ta gudu yazamuyi,
Shine kan dole na kawota,
Sai yanda akayin kika ganmu cikin bathtub awasan ku na karshe an bigemin hannu har kema kin nacewa naji ciwo ne nace miki a a to naji na boye mikin ne kawai, dana, shiga wanka ne na kasa wanke bayana, sai dana kirata nace tawanke min,
Sai maganan pic din mu aharami kuma bani na dauka ba wasu ne nima ayanda kika gansu haka na gansu amma kema kinsan yanda duk inda nashiga sai nasamu masu daukana pic to ita kuma muna tare kinsan den bazan yarda tamin nesa ba,
inaga sundanka matata ce wani ne yaturo minshi aganin sa yaburge nine wai hakan tonasan wata kila wani ya daura a media kigani shine nayin saurin turo mikin dakaina dan kar asamu kuskure sai gashi ansamun wai harda neman tona mana asiri haba my one da munafurci naso ko cin amana ko son yariyar ai bazan turomiki dakai ba."
Ajiyan zuciya Hadim ta sauke
"tace yanzu duk wanan ruguman da kissing din hadawa akayin?
"yazaki min wanan tambaya sai kace baki sani ba namuma sonawa ake hada wanda yafi wanan ma."
"Gaskiya kam amma wllh sunkusa susa zuciya ta yabuga wllh."
"kai my Love you baki fine jin haushi ba shiyasa naturo miki dan muraba haushin tare ai."
"kai koda kakusa rasani kasan ko dama tunkafin nabude nace amsamu labari kenan dan nasan bakabarin labari yawuce ne."
Dariya Nabil yayi yace"ai ina sonkine ummu Fuj."
Sai asannan Hadim ta tuno da y'ar ta tace "kai najiwa my dear Fuj ciwo fa inaga ga yaran nan sunrufeni yazanyi."
Bata rai Nabil yayi kamar yana gaban ta
Yace "kekika sani
de."
"dan Allah my star kace subude ni naga yarana."
Kashe waya yayi
Yana kashewa yakira Inna bayan sun aisa yace"Inna Hanif yakawo su Maaruf?
"Eh."
"yawwa Inna suzauna awajen ki kafin nadawo."
"bangane kafin kadawo ba kana katsan ne anjima zaka zo kadauke su".
"a a ina saudia yanzu haka
Mundan samu sabani neda Hadim shine tace bazata rekesu ba."
"dan Allah jimin wani surkullen akan fada da miji zakice bazaki cigaba da rike yaran ki ba yaran da ko kwana arba in basuyin ba ni daya kawosu ma fada nayin meyasa yafito dasu idan inason ganin ba inazuwa na gansu ba,
To akan me kukayin fadanne?
"yace Wllh Inna kawai acikin haramine wata yar Nigeria tagan ni shine tace tana son muyin hoto da ita mukayi dan kar ta gani awani wajen ma sai naturo mata da kaina ta gani shine ta tada hankalin ta."
Ai kin banza tunda ta aiuri dan ball badole tadan ne zuciyar taba dan daukan hoto kawai zata tada hankalin bayan tasan kai din sha hararren ne to matan yan wasan kwaikwayo fa suyin yaya,
Bari naje nasame ta namayar mata yaranta."
"Inna dakin barsu."
"inbar su nayin yaya dasu ai reno sai uwa musamman yanzu su suna bukatan dumin uwar su
"ke Yana tashi ki kaine gidan...
Nabil yakashe wayan yana juya maganan Inna *ai reno sai uwa musamman suyan zu suna bukatan sujin dumin uwar su*
Anya nayiwa yaran nan adalci idan aduniya asiri bai tonu ba alashira nace musu me?
Mama Aisa tunkafin Hanif yakarasa Nabil yagaya mata gashi za akawo mata yar yaye murna awajen Mama ashe da guntun kimanta a Duniya zata reni yarda ba Bagana ce ko Fandu ta haifa ba ashe da inda ake ganin ta damutum ci haryanzu ita ko arayuwan nan tarasa ina Nabil yakeson kaita yasiya mata mutumci ya mayar da ita mutum dan yanzu kishiyo yinta masun subar da makaman yakin su bin bayan ta suke dan suna kawo mata bukatun su ta gayawa Sani yamusu bama sai Nabil ba duk da agefe suna mugun jin haushin ta amma bayan da zasuyin da ita dan sunbi malama duk idan sukaje cemusu ake akwai alkairi meyawa atare da ita idan sunaso subita kawai dan me ibada ce basu isa dosan taba
Tasake kenkeme yarda taka jinta tamkar Tajudin dan gidan Bagana afili tace "dole naji son ki Hajara mahaifin ki mesonane
Hadim bayan Inna tazo tagama mata tatas ta tafi tabar yaran kenkeme yaran tayi tana kuka tana musu magan kamar manya
"kuyafe min wllh wasu ne suke son cutar damu ina sonku yarana.''
Su Ashwa sai dariya suke mata dayake Hadim ta gayamusu hada hoto akayin kawai dan sunga suyin hoto da Nabil sunzata matar sace
Ranan wuni sukayi suna kwaikwayo abinda Hadim tayi amma ban da Hadim da tunani ya addabi
Kwakwalwar ta yanzu Nabil yana nufin tare suke da yarinyar rannan adaki daya kome?
Ke idan ba tare suke ba ina zai ganta har tawanke masa baya karde daki daya suke kwana meysa yarinyar nan ta canza tazama wata kamar black American daganin fantan ta irin wanda aka kashe masa manyan kudin nanne yanzu haka shima Nabil yake kanin ta inawanan laushin na fatar ta yananan ne dawanan hannun nata me laushi takama wanke masa baya aide idan sauran pic din editing ne ai banda wanan nacikin bathtub din kuma idan tagani adaidai arungume tagan sun nanma wani kara tasa da yafir gita su jidda tace inawayana?
Nace ina wayana?
Fandau tagama shirin ta tana jiran Nabil zai kaita sauran wuraren ziyara dan gobe zasu zuce Madina amma tunda yafita rai abace bai kara shigowa ba gashi har azahar ta kusa ta dauki wayan dazumar zata kirashin sai gashin yashigo still ranasa abace ko inda take bai kalla ba zaiwuce bedroom
Tace "haba mijin tunyaushe nake jiran zuwan ka kasan zamufita.....
Wani kallo yajefa mata da saida hanjin ta yakada
Yace"kuskure mafi girma da zakiyin na kisake kirana da mijin danni bana mata da macce me bude asirin aure mekuma son tadawa mijin ta hankali dan nagodewa allah dayasa na gano halinki muna fuka ke anufin ki kita damin hankali kitadawa matata ko to kisani ko pic din muna six kika dauka kika turawa matata nasan hanyan da zanbi nawanke kaina kece akwana ke inbanda butuluce ma kyayiwa Hadim haka idan badan ita Hadim dinba wllh ko ayar aikin gidana baki isa kizoba balle har aure yashiga tsakanin mu."
Maganan fita dake kuma angama sai de ki hada kayan ki gobe zaki koma kasan da kika zokiyin zaman dakin dayan da kika sabo kafin my one tazo ta san yanda zatayi dake dan dan ita kikayiwa lefi ita zata hukunta ki tace zata miki abin da baki tabajin anyiwa wani ba ciki harda batun hadaki dakare yabaki HIV ni ne ne mehanawa nikuma yanzu nadena yayinki sai kin kamu da shi musamiki allura muyasar dake kinga kowa zai gane yawon banza kikaze." yana gama fadan haka ya shige daki tare da banko kofan
Sugunnawa tayi awajen tarasa koda bakin kuka yanzu bazan cinasa ra bakenan su sune da nasara kullum meyake faruwa akaina hakane meyake faruwa dani alhakin Mama ko tabbas kowa yabar gida gida yabarsa
ina kunyin karya Nabil kaida muguwar taka dama da nikaf dinta da shijab agefe kawai sai tazara dasaurin tanufi kofan fita Allah yabata sa a kofan abude taketa dake dama ba megadi a gidan tafiya take cikin saurin duk da tana ganin Text amma ita rabon ta da tarike kudi a hannun ta tun a Nigeria wanda Nabil yabata tabari dinnan dan haka tafiya kawai take
Nabil dayaji kiran sallah azahar yayi alwala yafito baiga Fandau ba a parlour a zatan sa tashiga toilet din falon ne yawuce daya dawo sallah bai ganta ba tunanin sa tana bedroom yashiga dakin bai ganta ba wasa wasa ba inda bai duba ba bata kidan dasaurin yazaro wayan sa yakirata yana ringing amma bata dauka ba bata gidan kenan tagudu na shiga ukku wannan sausayin ne yasa nafar kofan abude kenan asirin mu yagama tonuwa bata fita da dakardar izinin shiga kasa ma yanzu za akamata a aunata Nigeria tatona asiri mezan cewa Mama d Malam anyi Baba bazai tsinemin ba lalle babban matsala yana shirin faruwa dani
Wanda kwara na kaiki da hannu na Fatima kar kimin haka wllh maganan da nagaya miki a iya fatan bakiya yake ba harzuci ba bazan iya rabuwa dake ba dan kiyin hankali nagaya miki haka kuka yasa ganin hakan bazai karbe shiba kawai saiya dau waya ya kira abokin sa Abdallah dan sarkin saudia ne yamasa bayani yace susamu matsala da matar sa tafita yasa jamia tsaro su nemeta Abdallah yamasa jajen yakumace yakwan tar da hankalin sa za a sameta
Abdallah yasan Fandau kuma yana da pic dinsu na haramin dan Fandau da tace tana son abude bata kaba Nabil shiya kiran yazo aka bude musu suka shiga dan haka yace zai baza hoton ta
Dasaurin Nabil yace "a a kar abaza dan yasan idan anbaza anan ma atsirin zai sake tonuwa
Abdallah yace "to tunda tafita bawani takadda ba visa ba paspot yanzu za akamata zaisa afita kame gadan gadan a layin yanzu za ama kamata kar kaji komai."
Nabil yayi shiru
Yanzu idan ta tafi yazan yin idan ba asame taba
*Niko nace ga rigiman Hadim ma agaban ka idan taga wayan*
*Tofa masoyan Fandau kuta ya Nabil adua*
*Yaude nasan namuku typing*
*B JATTKO*
[2/4, 9:46 AM] +234 810 507 7087: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Wanan page gaba dayan sa nakine*
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
*nagode danuna kaunan ki gareni*
*B JATTKO takice* 🤝
*36*
*G*aniyayi zama bazai karbe shiba kawai saiya meke yazari key dinsa dama motan yana kofan get sai yanzu yake nadaman hana Security's dishi binsa da suna nan basu bari Fatiman sa ta fitaba toma tunyaushe tafice ne?
Dasauri yayiwa motan key yaja dagudu hanyan harami yayin yana zuwa inda suke zama da Fandau baneman da bai bata ba acikin har dare yana zakawa wata yakani kamar irin tsawon ta daya da Fandau dayake kowa cikin nikaf ne yazaci itace da sauri yaje ya saida yaje kusa da ita ya kusa daga nikaf din ma amma sai yaga hannun balaraiya fala sol yamatsa haka yake tabin mata masu kai daya da Fandau ga masu binsa suna *shiddams* larabawa da bakaken fata ko ta kansu bai biba abin da yake tsayar dashi lokacin sallah Abdallah yakirashin yace "yana ina ba afasamu Fandau dinba dan gashinan shine da kansa acikin sujin din duk Waccece aka kawo sai yasa ambude fuskanta amma ba ita gashi ka hana abaza photon dinta da ansame ta yanzu koda gida gida za ashiga
Shiru Nabil yayi yama kasa magana sai wajen 2 nadare ya koma gida yan dashi baiyi bacce ba haka bai bar Abdallah yayi ba dan cawa yayi wllh duk yanda zasuyi sune momasa matar sa ranan gsky anyi kame wanda a suban fari Nabil bai hakura ba saida yaje sujin din yaga matan da aka kama abin tausayin sai kuka suke atake yamemi alfarman asakesu umarni Abdallah yabada sai gashi har tsofin kamu sun samu fita basu bar sujin din ba sai wajen karfe 10 nasafe Nabil sai dayaga angama kashe mutane kakaf yayiwa Abdallah gdy kowa yayi nashi gu
Fandau bakara min tafiya tayi ba kafin tasamu ta isa haramin tana shiga ko alwala batayi ba ta fadi awajen tana kai kukanta wajen ALLAH saida tayi tagajin ta tashi tayi alwala tayi sallahn laasar dan tana hanya akayi dan bakaramin tafiya bane tsakanin k'aba da gidan Nabil dan haka acikin k'aban ta kwana tana kai kukanta wajen ALLAH sai da gari yawaye wata da itama dagani bauta tazo takalli Fandau tace " zanso naji meye damuwan ki haka kina yarinyar ki kina kuka kina magana kedaya kuma nasan da Barbarci kike magana dukda baji nake ba ni yar Nigeria ce shiyasa nagane yaranda kike sai da nakura mikin ido da mukaje alwala naka ashe harda zanen kanuri a fuskan ki amma kananane medamuwanki?
Fandau cikin hausan ta irin na barnawa
Tace "gidan mudani sa kuma najefar kudin motana."
Matar tace "ayya agarin gudu ko wllh jiya kame ayi sosai nema shine nakasa feta."
Shiru Fandau tayin matar tace "inane anguwan nakune?
Fandau tace "bansan sunan saba."
Yanzu idan nabaki kudin mota natare miki zaki iya gane anguwan akaiki?
Dasauri tace"eh tare suka fita da matar ta tare mata texi tanatuna masa har sukaje kusa da layin yayin parking daidai layin da larabci yace "tafita ba ashiga da text anguwana nan dakyar Fandau ta dan hada kalaman sa kasancewar malam yasa anakoya musu larabci kuma haduwar su dasu Hadim yasa ta koyin larabci dan dashi suke magana yawanci sauka tayi take takawa Ahankali tana bin anguwan da kallo da gani irin anguwanin manyannan ne har ta karasa gidan bataga mutum daya ba kodan safiya ne gidajen anguwan duk irin dayane ban abin da yasa tagane na Nabil saboda tambarin ball dayake jikin gidan har ta karasa gidan tana tura kofan a bude dan Nabil bai saya korufewa ba
Bedroom ta wuce ko wankan da take sonyi batayi ba dan idonta fal bacci
Tsabar fargaba ko gajiyan bayaji ahaka ya kara so gidan kansa yana juyawa amma mamakin sa yana shiga bedroom yaganta kwance tana zugar bacci tunanin idon sa gizo yake masa da saurin yakarasa indan take Ahankali ya tabata saida yatabata yajita ahannun sa tukun ya gaskanta ba gizo bane Fatima yafurta cikin wata iriyar marya dayake batayin nisa abaccin ba sai ta bude idonta idon cikin nasa take masa murmushi kamar bawani abinda yafaru
"ina kikaje?
"najen dakin k'abane. "
Ajiyan zuciya yasauke tare da matse hannun ta yace"karki kara irin wanan fitan kinta tamin hankali tunjiya nazata kin gudune."
Murmushi tayin tace" nagugu sai kace Fatiman mahaukata duk wanan abinda kuka min kuci bulus,
Bakudurin gudu a raina najene nakai kukana wajen wanda rayuwa ta yake hannun sa dan haka kaga gudu banawa nane dan na ALLAH shine Gaskiya kuma mafi alkairi haba nagudu aiko ku kuka koreni yanzu bana fada dan kamar yanda kuka cika burin ku akaina nima kina jiran *DAMATA* incika nawa burin inaganin yakusa zuwa kuma ai nabar *DAMATA*."
"meye burinki akanmu?
Murmushi tayi tace "ai meyin baya fadi."
Kallon ta yayi wani lokacin ganin takun ta yake kamar babba
*Meyi baya fadi*
Mezata mana kenan
"kina nufin zaki iya cutar damu kenan?
"kai Yaya yakake neman yimin wayo ne na fada maka abin da banyin niya ba kuma sirina wannan ma ai tambayan kurene wllh."
"Saboda ke munafuka ce bazaki fadamana ba mukuma da mukeda zuciya daya komai sai mun fada miki."
Zame hannun ta tayin ta mekin sai da tayin taku kamar 4 tace tabbas da kaida matar ka kunada dabara idan anyin duba ga yanda kukaci nasaran aurena har kuka samu yanda kuke so kunyin damara amma bakuda wayo bakwa aiki da basira bayanzu naso nagaya muku ba kuda wayo ba sai sanda rashin wayon ku ya baiyana kansa san nafada muku kuskuren ku,
amma yanzu takama kasani ne yasa zangaya ma tunda har kake tunanin nima kamar zan iya guduwa a mata kinda nasan bani dawani hujja da zanja daku kamin wayuwar fashin ta sai kace ku
Rashin wayon ku tunranan da nashiga gidan kuda kuka zauna kuka dinga baiyana min manufan ku akai na nagane da kunason kuci riban aikin ku yatafi daidai cikin nasara da,
bazaku fadi manufar kuba barina zakuyi nayar da daku na haifa muku yaran ba tare da kunnuna min nufinku ba wllh da nasan zuwa yanzu kunci nasa ra akaina kuskuren gayamin nikuma na dage da addua gashi na haihu har ukku amma kunkasa komai saboda ni nariga nasani kuma ina gayawa ALLAH baza kuta ba cinnasa akai naba na bayama ba tabbacecciya bace,
Saboda nariga nasani kuyin Gaskiya kunyi rashen basira
Dan haka ne bazan gaya muku ba gudun kar dukkan mu murasa nasara dan idan ni nafada bansan kuma ta nadin da zakumin ba saboda sai kasan cita zaka nemi maganin sa
Shiyasa nace maka meyin baya fadi."
Tajuyo tana masa murmushi
Tace"dafatan kalamai na bai girgiza mijin Hadim ba?
Shima mekewa yayi ya dafa kafatan ta yace"sosai karki damu bai girgiza ne ba dan nasan ke dinnan bakida abin da kika isa kimana amma Gaskiya ne batun ki na cewa munyin gangancin gaya miki amma kema kinyi rashin basiran nunda kinnuna kina da wayo a inda akafiki karfi ba kya tsoron mu sakewani shiri akanki?
Shafo fuskan sa tayin tace" Ayyya ai kunriga kunsaki wannan DAMAR bakaji ba nace tunran da nazo kuka saketa kabari kuga *DAMATA* bari nadanyin wanka ko." ta sakeshin tayin hanyan toilet
Zama yayi yana juya kalaman ta daya ga zai bawa kansa wahala akan yarinya karama wanda ba abin data isa tamusu kawai sai yazoro wayoyin sa yakunna dan lokacin da kansa yadan zafi hadim tanata kiran sa shine yakashe wayan saida yafara kiran Abdallah yagaya masa Fatima tazo gida
ba ajima ba tafito a bathroom din da rigan waka iya guduwa
Kanta nade da towel kusa dashi tazo tana murmushi tace "bazakayin wankan mane ina tajiran shigowan naji shiru har nagama."
Wani harara ya kalla mata yace kinsaki wanan DAMAR taki na wanka da *Shiddams* yanzu yafikar finkin marar rike sirri ."
Murmushi tayi tace" amma ai haryanzu sunan matar *Shiddams* nake amsawa ko mukamin kawai aka rage min ko to nagode hakan ma,
ai anayi dakai yafi ba ashi dakai kana sarkin amai dakai mai anguwa kum........
"keeee waine abokin wasankine kike yagamin mgn."
"aukayi hakuri ashe fa miji fa abokin wasa bane."
Har yabude bakin zaiyin magana wayansa ya fara ringing hadim ce dama yakira bata dauka ba
Ajiyan zuciya tasauke
"haba my star meyake faruwa ne da kai nakira waya yana ringing amma ka kashe wllh hankali na bai kwanta ba da tafiyan ka da yariyar nan zuciya ta tamin wani irin tsake tsake wai daki daya kuke kwanne?
"Nabil yace "haba yake zuciya tsarkakakkiya mecike da yada da Nabil yaza kabani kunyar wajen jefa kwakwalwar mana garciya a cikin mata ba abociyar kyu me biyayya da iyarike tsirin aure awani halin salon ka saka bacin rai a kyakyawan fukanta kadauke min murmushi ta meyayewa Nabil damuwa mes....
Katseshi tayi dacewa "Dan Allah ni bawannan ba ina amsata." yace"amsar ki kisa aranki kece daya bawata da ta isa ta wuce gabanki Halimatus Sadiya matar kwai. "
"kana tufin dakin ta daban da naka ko yace "sosai ni kisa min video call zan gaisa da su my twins haka suka fara shirmen video call din da suka saba Fandau tana jinsu idan kaganta zaka ratse abin baya da munta amma nan jitake kamar zuciyar ta zai fashe dan kishi dan zantukan nasu har da batsa aciki bama inda suka bata haushi sai idan yake cewa" *ai my one kehar yanzu sabowa ce kuma haka kike daidai da kofa ta danba d'a ne yafito ba a kofan ba balle ya karamin k'ofa* taji ciwon wanan kenan ita yanzu fankoce
Da dare yayi haka ba kunya Nabil yariba ci jikinta
*washe garin haka suka daga garin madina*
Sunsha ziyara kafin su koma dan wata guda tukun suka koma
*Landon*
*Bayan wata ukku*
Awanan kara shakuwa yayin yawa tsakanin su wanda har baya barin ta a iya part taba yanzu Fandau ba inda bata sani ba agidan
Hadim dakyar tabari Fujjirat tayin sati daya a gidan Mama ta karbo abinta
Tasha saranan zuwa tunda sukayi wata 4 amma Nabil sai yace bayan zuba Hadim ta tada hankalin burin ta kawai ta dawo ta sallami yariyar nan dan idan tacewa Nabil ya sallameta sai yace da shawara sai tazo yaude sai gata zuwan bazata
Texi yasauke ta ita da yaran ta anci sa a bata tadda Nabil a gida ba da tayin mugun gani yanda suka jone da Fandau yanzu yafita sayo mata magani dan bata da lfy komai tace sai ta amarar ita tasan ciki neda ita wanda tasan Nabil bai sani ba dan tunzuwan su a Saudia so dayan tayi period wata 2 kenan
Hadim ta tana jan hanun Fujjirat takira wata a ma aikatan gidan tace ta daumata sun Maaruf suka shiga
Bayan Nabil yazo dukda bai jidadin yanda zai rabuda kwana da Fandau ba amma yaji dadin ganin yaransa dan a babban parlour ya same su amma yanayin yana ganin saman Fandau
Dan sarai yagane cikene da ita yakin nuwa matane saboda gani yake kamar zata damu dan yanda yaji tana addua ita kar ALLAH yasa sake bata ciki sabo da haka yaki nuna mata yasani gani yake idan tasani zata iya zubarwa duk da ba wani hanyan fitane da itaba amma yanzu
Babban da muwar sa yanda zaiyin ya tari Hadim da zancen cikin ne
Suna kwance fayan komai yalafa yace "Halima dasaurin ta kalle shi dan idan nabil yakira sunanta to awai wani mushim min magana juyowa tayi tana kallon sa yasake kiran ta
"naam. "
"Shawaran da nace mikin idan kinzo zamuyi
Shawarane gameda neman alfarma kamar yada aurena da yarinyar nan alfarma namiki dan sonda nake miki shine nima ayanzu nake neman alfarman awajen ki ina fatan zaki iyayimin?
"My star kome kake so zammaka banda zama da kishiya kamar yanda kasane tunfar ko."
"Ba zama da kishiya bane wllh tunsan da aka haifi su Bilal naga su biyu ne nafara tausayin Fujjirat dan ita shikenan ita daya jal macce batada wani abokiyar shawara yakamata ace tanada yar uwa itama
Koba haka bama inada wani hujjata guda biyun Wanda nake son ace su biyu ne
Na farko idan akace ita daya ce macce zamu nuna mata sowanda zai iya sangar tata ko bata sangar ceba idan yan uwan ta sukaga munfi sonta zasu sawani abu aransu na munfi sonta,
Saina biyu abinda bama tafa yanzu idan akace Fujjirat ta mutu shikenan ni bani da yamacce,
Dalilin yin wanan tunanin ne yakaini ga aikata wani aikin da idan kikayimin kurman Fashinta za ki iyace wa ban miki adalce ba."
"Wane aiki ka aikata?
Kagayamin."
Yasauke numfashi "Nasake bawa yariyar na ciki dan ta haifa mana macce
"What! Ai dakyar da yaudara irin nashin yasa Hadim tadan nusu
"haba Shid yanzu kanu nufin zamu sake zama ta ita har sawon watanni 8 tana da cikin wata 2 yanzu mezamu cewa yangida kumama ni wllh wani irin kishinta ne yanzu yake damuna bana jin zain iya zama da ita tsawan watanni 8
"haba my One kikayin zaman shikara dawani abu mada ita balle watani idan maganan kishine ni nayarda bazan kara yarda taga idona ba kotazo haifuwa bazan shiga ba ko sunan tama nayar da karki kara tunomin na dan ka komai a hannun ki amma yanzu inajin bata da lfy kikai mata magani,
Maganan mutane na irga watannin haifuwa kuma muyin shirun idan kamar watanni 4 yayi kawai sai kifara sa summan ki kamar da idan akayin haifuwan naga uban daya isa yace bana mubane."
da kalami dakomai Hadim tayar da
*Washe garin*
Hadim dasafe kafin yan sannu dazuwa suzo mata tafara shiga path din Fandau ita da Fujjirat
tana shiga da taga yanda Fandau tako ma saida tajiwani faduwan gaba ya akayin yariyar nan tayin wanan kyan haka ai a photo ma ashe fata bata mata wanin kallon nusuwa ba
Tomeya yakai Nabil siya mata suturu masu tsada ne
Tabe baki tayi
Afili tace "sannu agogo sarkin aiki kinsamu daman wani kara haifuwan ko Gaskiya kin biyamu kodan muma idan kikaje gida zakiga munbiya jatumi da jatuma,
Ga magungunan ki."
Har tajuya Fandau tace "Aunty ashe kun dawo yahanya?
Hadim juyowa tayi ta kalle ta ta doka tsaki tayin gama dan ita yanzu aduniya ta tsani Fandau
Itako Fandau saiyanzu ta gane dalilin rashin zuwan Nabil ashe dama sune suka zo shine ya lallabani da nazauna zaije ya suyomin magani
Shikenan yanzu zande na ganin sa agai akai wani kuka tasa
Nabil yayi duk wani hanyan da zaiyi yasamu shiga wajen ta har tsawon kwana ki 3 dayajin yafi shekaru 3 rashin tafiya ko bakin ya bude zai kira Hadim saide yace *MATA* yanda yake kiran Fandau ita ko Hadim
Tazata da ita yake saida akayi 3 yaga bazai iya dauka ba yayin dabaran bawa Hadim maganin bacci cikin wani just dinta daka ida ne saita sha daddare dan yara sa yanda zaiyi awanan karon duk wayon sa sai yarasa dan Hadim tayin mugun sa ido bayan sun kwanta ya lallaba yadauki su Maaruf dan yasan sune zasuyi kuka sutashi Hadim amma Fujjirat bata tashin yana fita ya janza security yayi bangare Fandau
Bacci take yasameta wani ajiyan zuciya yadauke ya kwan tarda yaran gefen yarebe ya kwata dan baya son ya tasheta
Cikin bacci takejin hancinta yana shakomata kamshin turaten wanda ta kwanta da tunanin sa idon ta rufe take laluman sada da hannu ai tanajin sa tayin saurin bude idon ta murmushi same tsada ya mata zaune ta tashin tana binsa da kallo can ta tabe baki ta juya masa baya yana ganin haka yasan fushi take dashi dan haka rungumo ta yayi
"haba Mata dakin san yanda kika azabtar da zuciya ta da gangan jikina da bakiyi saurin juya min baya ba."
"tace "nide abinda nasani dayane kasamu wada d'a bai fito ta hanyan da kayin ba yananan daidai shine yasa kamanta wanda yara 3 suka fito."
Tono musa dawanan yasashin murmushi yana son ganin kishin sa awajen ta sosai
Har zatayin magana yahade bakin su dan amugun matse yake
Itama tuntana nokewa har ta fara ramawa a wanan daren Nabil haukane kawai baiyi ba sai asuba yayi wanka yayi sallah
Yaje zai tafi amma tana baccin ta bayason ya tasheta ahankali yasa hannun zai daukin yaran ta kama hannun tace "yanzu kuma sai yaushe nufasawa yayin yace "banki na kasance dake ba har abada ina cikin wani mawu yacen hali wanda bana raba dayan biyu sakaiyar kine jinake kamar incire raina."
"kafara sonane? Tajefo masa wanan tambayan
"bansani ba nide nasan kin gimama agareni,
"Mekike kike so arayuwa zan baki
Kinga wanan gidan da muka zauna a Riyadh da Makka gidanan ne nacikin Makkah sarkin saudia ne yabani awani fira da akayin dani a CNN aka tambaye ni wane gari nafiso a Duniya nace Makkah shine yamin kyutar sa kinaso nabaki shi tunda naga kina son garin?
Murmushi tayi tace"tabbas ina son abu awajen ka mai sauki amma ba asamun sa akasuwa kuma bana tsiya bane?
Yace "fadi."
Tace " kasoni soyayyar ka ita nake so. "
Ajiyar zuciya yasauke
Yace"kefa kina sona?
"aini batun so awajena ka dade da samunshi.."
Wani dadi yajin da baisan dalili ba yayi kissing nata yace"kije kiyi alwala."
Tana shigewa toilet yana daukan yaran da jakan da yazuba abincin sucikin yayi waje
*Kwana 5*
Jere yana haka sai ana 5 Hadim ta tashin da asuba bata gansu ba amma kafintayi wani yunkuri sai gashi yashigo dayaran tace"ina kuka jene?
Yace"haba ai kwana biyun nan kin baromin aiki wai wane irin bacci kikeyi haka yara suyin ta kuka kinajin su dama haka kukeyi a gidan ma."
yasuna fuska tayin tace "wllh kwan nanan ne bansan meyasa idan na kwanta banajin komai ba."
"Haba saikace me cutar bacci tunmunayi anan dasu har saida nafita falon dasu."
*Bayan wata 2*
Cikin Fandau yanada wata 4 Hadim takamu dawani masanancin rashin lfy farkon abinda tafi tsana ma arayuwan ta saduwa shiko bai damu ba dan yana da wajen zuwa sai turaren Nabil kaishi kansa Nabil dinma ko baisa turare ba batason yazo kusa da ita gata muguwar raguwace dama gaba daya tasaki jikinta Nabil abin ya cabe masa ga yara yasa dan hadim bata kulasu ta kanta take dukda baya son harka dayan aki dole yakira yabasu yaran shikuma yafara jigila tsakanin hadim da Fandau
Hadim da Nabil zaune gaban doctor Muktar tana fara fabayani ma yagane yafara dariya yace"kai wadannan mutane sannun ku kunda ge sai kun taddamu ko to kuna sauke wanan kun taddamu nanda shekaru 2 harkun zar tamu."
duk basu gane ba
Hadim tace Abban habibi neyake damuna?
Doc yace "sai nafada ai kobaki taba jin labarin masu cikiba zaki gane kina dashi daga Nabil har hadim mekewa tsaye sukayin "ciki!?
Suka hada baki
Dariya doctor yayi yace" meye abin damuwa naga wannan karon kunyin kokarin ja ma har yara sunkai watanne 6 naga awacan acikin watan haifuwan kukayin abin ku."
"tace Gaskiya nide banyar da ba sai an aunani."
Murmushi doctor yayi yace "kuyi planning ne bai yuwuba?
Nabil kasa bashin amsa ayin dan idan ana cewa Daurewa kai toshi yau a tukunya yakejin kansa
Doctor yaki ra Nurse ya numa Hadim yace taje amata awun fitsari
Dukda Result yanuna awai ciki amma Hadim sai cewa tayi ita bata yarda ba sai amma mata scanning
Doctor zaro ido yayi yace "yau kuma me dokan bacci kode kunfara gajiya da yaran ne kun manta jaririn cikin idan akayi scanning za a iya juyen masa ido kuna yiwa Allah shishigi zaku fara."
Hadim tace"doc kawai kamin kafin ya bata amma har Hadim tayi wajen godon da doc yake scanning
shiko Nabil jiyake ina ma mafarkin yake yafarka Hadim daciki yazaiyi da cikin Fandau
Yana cikin haka yaji Hadim tafada masa wllh Nabil da Gaskiya inada cikin wata 2 wai wayooo ALLAH nagode maka ashe da rabon zaga....
Dasuri Nabil yace "toya isa karki sa kanki ciwo yayi hakane dan yaga ta fara sakin layi
Mekewa yayi yakama hannun ta suka fita doctor yana musu dariya yana tsokanan su sarakan aiki
Nabil yace "yanzu to yakike son ayin?
"Kaime kagani ai muzubar da nata mu sallelameta kawai."
"yace bazai yuwu azubar da cikin wata 4 harda kwanaki badan yariga yazama mutum sai de azubar da naki wanda yake gudan jini naki za azubar
"What!
*Tofa masoyan Hadim badan nariga naba da wanan Page dinga ga Garkuwa ba dasai nace nabaku DAMAR kuce*
```Basoya ina sake tuna tar daku banida lokacin typing kullum abari kwana 2```
*B JATTKO*
[2/4, 9:46 AM] +234 810 507 7087: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
Kainuwa writers
Aunty Fauzah
Maryam Ahamed
Jamila Samaila
AISHA Sada
Sa adatu Alkali
Aysha Hamza
Sameena Aliyu
Muneera
Mum Hanan
Mmn Yusura
Farida Talba
Jidda Saudia
Jidda cool
Mmn twins
ummy Ontop
Miss Marriyaam
Aisha s bayaro
Nafeesat
Halima M K
Fauxia M B
Maryam mn Imrane
Firdausi M Auwal
Zainab Aminu
Hajjajo
Maryam muhphar
Beebaloh
Maryam shitu
Aysha Ehman
Mom Ayman
mmn Shaheed
Amira Aliyu
Farida Sarki
Khdijah Kt
Ummia Fauzah
Da dud kan wannan basu sunan suma anatare
(Editing mzz daddy)
*37*
*H*aba mekakeson cemin ne? mu zubar da cikin da muka shekara 7 muna nema mun shiga garari dayawa akansa harmuka nemi wanda zamuyi *manage* dasu sai yanzu da muka samu na gaskiya amma kace mu zubar kaji yanda naji da akace inada cikin ne wanda ban taba tsammani ba dan da banga period dinna bama ko aka ban kawo wani cikin basai da akayi test."
"to yanzu yakike son ayi?
Tace" azubar da na wancen mu sallame ta."
"to bakijin daidai ba impossible daza kice wani manage, su Fuj zaki kira da manage,
Idan kina tunanin za akaramin wani haifuwan da zanyin farin ciki dashi kamar su kin yaudarin kanki."
A firjice Hadim ta sake tashi "tace Shid kana nufin bakason wanan cikin?
Girgiza kai yayi yace "yazan ce banaso saide dukka daya ne awajena tunda suma yarana ne ke idan kin nuna banbanci ba lefi bane dan banaki bane da naki ne da baki kirasu da manage ba."
Shiru Hadim tayin tana tunanin idan bata nuna so ma yaran nan ba zai zamo mata problem a wajen Nabil, ko agun mutane dole ta danne tanuna musu so duk dama yanzu ma tana son su amma tafi son natan. Ajiyan zuciya tayin ta zauna
tace "haba Nabil kalman da kafada na azubar da cikin ne baimin dadi ba amma nima inason yaran ai ko ban haife suba ina son su kuma suma suna sona ban haife suba amma sunsha nonona wanda zaiyi ta gudana ajikin su har karshen rayuwan su ina son su, amma wanan cikin nata yazama dole azubar a sallame ta."
Yace "bazan iya zubar waba."
Ido hadim ta zuba masa ta san halin Nabil baya taba cewa no yace yes, bazai yiba tunda yaki.
"To yanzu me mafita nima baza azubar da nawaba."
Yace"na sani Halima idan na nace azubar ban miki adalci ba, amma wllh bazan iya yarda a zubar da na Fatima ba."
"Aishine nace maka me mafita?
"yace kibari mudawo daga tafiyan nan kafin nan nasan zamu sanu mafita. "
Numfasawa tayi tace
"Tomorrow ne ko?
Yace" yes
Gyada kai Hadim tayi dan ta riga ta aiyana kudurin ta aran ta wanda kafin yadawo two weeks tagama abinta dan shi taga bazai iya ba kuma ta san ba komai bane illa tsabar tausayi irin nasa dan haka batasa wani Nabil zai sowani Fandau aransa ba tasan de yana da tausayi.
"haba Fatima sati 2 kawai zanyi nema inajin yanda zanyi missing naki datun da muka hadu bamu taba rabuwa na sati ba sai awanan karon dan haka kikula da cikin ki da kanki kuma ai ga waya zamu dinga fira idan na samu lokaci kinji my Fajjjiiii ta.'' Share hawayen ta tayi tace" ALLAH yakai ka lfy yadawo da kai lafiya cikin nasara da ribar tafiya yakara maka daukaka da karfin mulkin sa."
bai san sanda yasake rungumo taba yana cewa "Ameen nagode my Mata."
Yakalli agogon dayake daure ahannu sa ya mike dasauri yana rike da hannun ta har falon karshe
Har yabude bakin sa zayin magana waya yafara ringing yana daga mata hannu ya fice ita kuma ta juya cikin tana juya kalaman sa kobai ce yana sonta ba amma ai ya gaya mata kalamai masu dadi wani kalma da yake yawan gaya mata ne ya fadomata *so abaki ba sobane son gaskiya a aikace ake ganeshi* murmushi tayi ta fada gado.
Hadim kam duk ta zube sabo da bakaramin azaba cikin yake bata ba da yace zai tafi ko kanta bata daga ba balle rakiya ya dauki Ma'aruf da Bilal yakama hannun Fujjirat suka fito driver yaja suka tafi har club dinsu haka akayin ta rubibin daukan yaran nan ana cilli dasu bare Fuj har oga ita ya d'auka, aida zasu tafi yameka wa Security's dinshi su dakyar Fuj tayar da sai kira take "my ci" wai zata ce my Star yanda Hadim take kiran sa yana gani aka dannata a mota yajuya kansa bayajin akwai wani abinda yakeso fiye da son yarinyar nan yanzu idan yatafi yabar ta haka zatayin ta bulayin awajen yan aiki bawani kula Hadim yanzu take dasuba dan ta kanta take, tuno da kukan ta har cikin dodon kunnen sa yasa yayin saurin zaro wayan sa yakira su yace sudawo masa da Fujjirat haka yatafi da ita abinsa abokan sa suna masa dariya na cewa sun samu karin yar autan club
Nabil yace" ba kuyi karya ba, yanda idan kunci wasa ake dauka kofi abaku, ita ma an bata" dariya suka sakeyi.
Sun tafi da kwana 2 tukun ya kira Fandan da safe, tana dauka yace"Mata kinga ban kiraki bako wllh ban samu nusuwa ba gashi da Fujjirat nazo kan kara akeyi sosai akasan sanyin ya zuba mata zazzabi amma yanzu da sauki,
Yakike ya MAMA Aisa kina kulamin da ita ko?
Murmushi tayi tace" Mama kuma?
"Eh mana bakisan da me sunan ta kike tare ba."
"ALLAH da naji dadi amma yajikin Fuj din? dama da ita katafi?
"dasauki eh muna tare."
"Kuma idan zaka shiga wasa ya kakeyi da ita?
"akwai abokai nada sukazo ta matan su awajen su nake barinta."
"To wane kasane har ake yayyafin kan kara haka?
"yace Rasha ne."
Sunyi fira sosai kafin yace" bari nakira Aunty ki zumudin jin muryar ki ya hana nafara kiranta."
Kafin tayi magana harya kashe wayan.
Ba ajima ba Hadim da wata suka shigo matar farace Hadim tanuna ta tace "gatanan matar tabi Fandau da kallo ita cikin gurbattacen hausanta tace"sannu ko za a miki allura ne".
Dasauri Fandau ta mike tana karanto Innalillahi afili cikin tsoro tace "wane irin allura?
Hadim tace "kinason sani kenan ai da kinbari an miki dan na taimakon kine kar kije gida ace kinje yawon karuwan ci shiya sa nasa amiki allura da zaisa ki manta komai akuma miki wada cikin zai zube dan wataran kar dan yace kinemo masa uban sa kinga kekuma bakya cikin haiyacin ki yazakiyi dashi ai gwara azubar."
Ido wajen Fandau take kallo su, ganin mata ta bude jaka tazaro allura da gudu Fandau tayi hanyan kitchen wuka ta dauko tace"wllh sai de ayita koni koku tana kuka tana zaginsu a haka aka kira wayan Hadim tana dubawa Nabil ne tayin saurin fita dan karyaji abinda ake tana fita doctor adegas ta karaso wajen Fandau tace ina hada ido dake naji tausayin ki meya kai ki beyewa mazan turawa daga kawo ki aiki suka baki ciki gashi yanzu kinsa uwar dakin ki tarasa yanda zatayi saide aminki allura."
Fandau tace" haka tace miki ni yar aiki ce?
Doctor tace "eh mana."
Fandau tace "bata gaya miki gaskiya ba."
Matar tace "daga yanayin kalaman ta tunfar ko nagane ba gaskiya bane dan Hadim kawata ce nasan halinta sarai gayamin gaskiya zan temaka miki."
Aguguje Fandau tabawa matar labarin ta.
Doctor tace "na gaskata ki kuma ciki tunna fari nagane cikin kawata ba na gaskiya bane amma kisani mijin ta yanada mugun kudi har ita kanta baza ki iya ja dasu ba temakon da zan miki dayane alluran batar da memory kine bazan miki ba amma na zubar da ciki yazama dole tunda zata gani idan bai zube ba dan tafiyanki sai gobe, inason kinuna na miki alluran kinuna kin manta komai idan kika je gida kikaga za'a iya dau miki mataki shikenan kinji kuma abin d...
Hadim ce tashigo "tana cewa tayar ko sai taji ciwo kafinnan
Doctor tace "ai har angama dayan saura na aborton din ai."
Hadim murmushi tayi tace"yanzu shikenan ta manta komai ko?
Doc tace" sosai."
Fandau tana gani matar ta dan na mata allura da zai zubar mata ciki takama ta ta zaunar ta ita abakin gagon tace "nan da anjima zakiga tafara zubarwa."
Hadim tace "nagode Hadim tana ganin wayan Fandau ta dauki wayan suka fita.
Suna fita Fandau ta fashe da wani irin kuka yanzu burina da kudiri na bazai cika ba kenan yanzu naje gida nace me, anya bazan kira matar nan nace tamin alluran nan ba kuwa? tana ciki haka taji cikin ta yayi wani irin murdawa juyi ta dingayi akan gadon tana ihu dan yafi nakuda ciwo tana jin abu yafara bin jikin ta har yasauko cinyar ta tasa hannun ta shafo tana ganin jinine tasake sakin wani kukan saide bawani jimawa taga jinin ya tsaya haka cikin ma ya dena ciwo.
sai yamma Hadim ta shigo, tasamu Fandau akwance jinin har yafara bushiwa anan Hadim ta sake tabbatar wa da lalle bata cikin hayyacen ta dan da tana cikin hayyacen ta zata tashi.
Tace" kinga anyi maganin ki yara sun zama nawa na har abada kije can uwar ki taci gaba da renon ki".
Dole ita ta gyara ta, Ita kuma Fandau sai juya ido take alamun bata san ma me akeba, da Hadim ta doka mata tsawa tace "kina jina kitashi." Bata ko motsaba tana kallon Hadim a shagwabe kamar yarinya janta Hadim tayi tafiyan ma dakyar takeyi haka ta kaita bathroom ta kitsata suka fito tana rike da hannun ta ta zaunar da ita akan kujera ta janza zanin gadon
Har zata fita ta tuno da ai yaka mata ace ta bata abinci waya tayi wa ma aikatan gidan suka kawo abinci ba ajimaba taje ta karbo tazo ta ajiye abincin ko kallon abincin batayi ba, irin bata sani ba saida Hadim ta zauna ta samata abaki nan ma kin taunawa tayi saida Hadim tasa abakin ta tafara taunawa sannan itama ta fara ahaka ta gama bata.
ALLAH sarki Hadim duk abin da takeyi cikin karfin hali takeyi dan tana jin jikinta sosai.
Washe garin Hadim da dama tagama duk wani ciku cikun tafiyan Fandau haka ta dauke ta da kanta dan bata son driver yasani wani tasamu a maikatan airport tace ya hadata dawani fasinja zata bashi amana haka akayin kuwa aka hadata dawani yaro bawani babba bane tace "bawan ALLAH yasunan ka yace" musa." tace" idan badamuwa zan baka amana." yace"Allah yabani ikon karba da kuma rikewa" tanuna Fandau tace "kaga wancen yarinya bata da lfy kuma ni nasame ta tunda guntun lafiyan ta tace min ita yar maiduguri ce amma yanzu idan an tambaye ta ma bata bada amsa, nayi mana shirin tafiya tare maigida na yakamu darashin lfy shine nawa tafiyan bai yuwuba, nace sune mamin wanda zaije Nigeria musulmi shene
Aka hadani dakai, kai dan inane?
yace " ni dan kano ne karatune yakawo ni yanzu ma hutu zan tafi."
"Yawwa kanina inaso ka kai min ita maiduguri nauyin da zan daura maka kenan zan baka kudin jirgin da zai kai ka can dakuma wanda zaka dawo harma da kari."
Yaron yace"amma wllh badan kin riga kin hadani da ALLAH ba da bazan karbi wannan aikin ba tunda kema kince baki san gidan su ba to yanzu ina zan kaita?
Hadim tace " wanan badamuwa bane ka kaita B R TV ko N T A maiduguri kace katsince tane amma kace a garin ka tsinceta." Dayake yarone bai wani san haka zai zame masa illah ba yayi saurin karba , Hadim ta bashi kudi meyawa tayi saurin barin airport din.
Yaron bai wani kai saurayi bama shiya kama hannun Fandau har cikin jirgin
Itako Fandau tana shiga tana zama tafara kuka, ba wajen zaman su daya bane da wanda aka hadasu tunda ta zauna kuka take yanzu haka zan koma gida nazo a siya zan koma awulakan ce to ina shi Nabil din kikasani ko bakin su daya da matarsa yasan metayi koma dama bawani tafiya dayayi tunda ta zauna wata mata yar gayu take binta da kallo itako Fandau ba alamun zatayin shiru, matar tasowa tayi tazo wajen ta, kanwata meyake damun ki haka tunda aka fara tafiyan nan sai kuka kike ko da akazo tambayan mezaki ce bakice komai ba kuma naga da yayanki ma kuka shigo ko kanin kine ."
Fandau batasan dalili ba kawai sai jitayi tace"ba yaya na bane banma sanshi ba kawai gani nayi yakama hannun mun shigo ."
"to meya saki kukan nan meke damunki ki gayamin?
Tace" gaya miki ba wani amfani dan idan kikaji tarihin rayuwa ta bazaki yarda ba, a bune da banta bajin sa aduniya ba."
"Kigaya min ko dawani taimakon da zanmiki", saida Fandau taci kukanta ta more tukun ta kwashi komai na rayuwan ta tagayawa matar, a firjice matar take jinta itako Fandau tunda tafara bata tsaya ba sai da taje karshin labarin ta.
Itama matar kuka take sosai, ko magana kasayi tayi tashi tayi tajen wajen ta, ganin kukan Habiba yayi yawa doctor Muktar yace" waike meya faru meke damun yariyar naga kin dade awajen ta Habiba ta kwasa shi komai ta fadawa doctor shikan sa abin ya firgita shi haka Habiba ta koma wajen Fandau ta yita lallashin ta har tadan saki jikin ta.
Hadim fal murna takoma gida. Dan ita abinda yake bata mamaki ba Nabil ba hatta yan gidan su da kawayen ta ba suwani nuna mata dokin cikin nan ba, ummin Nabil har yanzu bata kirata ba haka Inna ma mamar ta cema takira ta hatta kanwar ta Ashuwa bata kirata ba.
Ga babbar aminiyar ta ma Habiba data kirata cewa tayi baza ta samu daman zuwaba dan tana cikin shirin tafiya gida.
Kowa bayawani dokin cikin nan.
Jirgi su yana sauka atare suka fito da Fandau sun riga saurayin fitowa koya tsaya neman Fandau ne wayasan masa itade dama tun kafin susauka Habiba tace mata gidan mu zaki bimu dan mutantan ce gaskiya acikin maganan ki, sude har driver dinsu yaja basu ga idon Musa ba.
Sun sauka ne a ABUJA dan haka gidan doc na nan ABUJA suka yada zango suna shiga babban parlour gidan idon Fandau yasoma cin karo da tabkeken photon Nabil da yake jikin bango yana sanye da kayan ball yarike ball din ahannu sa turus ta tsaya tana nunu photon bakin ta yana rawa tafara magana "wllh gashinan shine shine shine".
"shine wa suka hada baki Muktar da Habiba."
"Shine wanda nake gaya muku sunan sa Muhammad ana kiransa Nabil ko Shiddams wllh shine."
Sai tasake yi musu bayani sosai suka yarda, abin yayi mugun bawa Habiba mamaki dan bata zaci kawar ta da wanan halin ba
"Abban Nofal me mafita."
"Mafita daya kawai mukaita gaban iyayen ta dan nasan bazasu iya jada suba, amma nima sheda ne alokacin cikin farko a toilet din office dina nace ta shiga tayi fitsari, saide mamaki na dana shiga sai naci karo da wani kwalba shima dana sa aka auna sai yanuna iran fisarin Hadim ne kinga yanuna da abinta tazo ko kuma ba abinda banyi dasu ba suzo awu suka ki, ga haifuwan gida suke dama abin yana bani mamaki amma awanan cikin sai suka yarda aka auna kuma bugu da kari ma ita Hadim awajen haka tace ashe itama darabon zata ga......
bai bari ta karasa ba."
Amma wanan bai isa sheda ba dan haka hakuri shiya dace dake mude zamu danka ki ga iyayen ki danni maiduguri ba bakona bane kusan ma garin mune anan aka haife ni kuma garin mama ta.
Inane anguwan ku?
Fandau tace " gargar doctor yace"ok anguwan Zannah Modu kenan Babana."
Da sauri Fandau ta kalle shi tace " nima shine Babana ai."
Da suari doc da Habiba suka kalle ta "Baban ki?
Habiba tace "haba sai yanzu na tuno inda nasan ta wllh itace wanan yariyar da nake gaya maka agidan Malam me girman kai kazama dinnan wllh tun agirgi nake mata kallo kamar na taba ganin me kaman ta Wllh itace."
Fandau daga idon tayi sosai ta zuba musu ido tabbas shine dan gidan Malam Dauda abokin Baban ta wanda idan yaje yan gidan su aketa turoruwan shiga bangaren bak'i gaishe shi shine take kiran matar sa me girman kai ashe ita ma kallon me girman kan suke mata.
Muktar yace "ke yar gidan Wacece acikin matan gidan." "Aisa
Rai abace doc yasake kallon ta yace "amma ba kanki kadai ba hatta Malam baki masa adalci ba shi me fada aji agari kuma duk abinda yasameki kije alhakin Baba Aisa ne dan ubanki kinsan Malam Dauda?
Tsawan yadaka mata yasa ta ja da baya tana gyada kai alaman eh
"kinsan ke me sunan wacece acikin matan sa?
tace " Inna Falta?
Yace"to ni Inna Falta ita ta haife ni, yanzu in ban da lalacewa irin na duniyar yanzu kamar ke da darajan ki da kimanki kibi na miji, gwara da suka miki haka kuma bawani gida da zan maidaki na kaiwa ubana wanan kayan bakin cikin, duk da Shiddams nada daman sani bazan kai ki ba sai kin koyi hankali da zaman duniya, wawuya sakarya ni ahannun na zaki dandani azaban da yawuce na gidan Shid ai."
"Haba dear kamata ahankali man da wanne zataji."
Doctor yace"Wanan yar iskan za'abi a sannu, ko ke bance kibita a sannu ba", yana gama fadan haka ya haura sama
Habiba tace "ishiru Mamana, dama Abban Nofol haka yake yanada zafi akan kannen sa, kiyi hakuri nasan kema kina da lefin yarda da namiji, shiddams abokin sane sosai nasan za'a shawo kan abin kafin akai ga manya, saide ina tsoron kishin Hadim nayi mamakin jin da kanta take kai miki Shddams na yarda lalle akan buri ba abinda bawa bazai yiba,
ga daki nan kushiga keda su Ummulkkairi ina zuwa."
itama ta haye saman
Nabil yayi yayi yarasa Fandau a waya yagaji ranan da gobe zasu dawo yakasa hakuri ya tambayi Hadim saicewa tayi tana nan nima ta kaina nake.
A ranan da Nabil ya sauka ita kuma Hadim har ranan akwance take jiki sai abinda ya karuma ciwo, sai dare Nabil ya lalla ba yayi bangaren Fandau ba inda bai duba ba bai ganta ba cikin faduwan gaba yafita
"Halima ina wannan yarinyar?
Cikin rashin damuwa Hadim tace "wace yarinya kuma?
"Fandau mana."
"au dana sunan ta kenan kai da karike sunan ma bakada aikin shine, to ma meya kaika part din nata ma, ya mukayi dakai."
"Halima amsa zaki ban tana ina?
Tana maiduguri, na kasa hakuri na turata dan idan na biyewa tausayi irin naka wankin hula zai iya kaimu dare na tura ta anan ta masa bayanin komai.
"Dan me zaki yanke hukunci bada sani naba."
Tace "dan baka da iko akai ne, ni na aurota kuma dan na sallame ta ban......
Ai Nabil yama manta dawani ciki ajikin ta wani irin shaka yamata wanda saida yaga alamun zata rasa numfashin ta yanda idannu ta suka fito.
Sakinta yayi ahankali yace" Halima dan ALLAH karki dauki al'amura na da wasa, wllh zuciya ta zata fashe da gaske kin zubar da cikin Fatima da gaske kinsa amma ta alluran idan ta ganni baza ta gane nima gayamin gsky kin illata min Fati na."
Hadim hannun ta awuyan ta tace "eh eh na aika ta."
"Hadim meyasa kika min haka inda kinsan halin da gangan jikina da zuciya ta suka shiga akan yarinyan nan da koda kudi aka hadaki bazaki min hakaba meyasa meyasa?
"Shid saboda nina samu na aura maka ita saboda wani bukata tamu kuma mun samu biyan mukatan zaman me zatayi mana a gida, yanzu wannan har yakai kayi yun kurin kasheni."
Nabil cikin wani irin karajin da ya firgita ba Hadim ba har su Fujjirat
Yace "ai yun kurin kashe ki kadan ne har uwar ki da kuman ki sai sunyi nadaman haifuwan ki idan baki ne momin mata ta cikin kwanaki ukku ba kuma da lafiya ta dan duk inda lfy yake sai kin nemo, zakuyi nadama."
"Nabil ne kake gayawa haka, uwata bata ci darajan ita Yaya ce awajen ta ka uwar taci darajan daukana da tayi tabaka aure bana."
"Aure fa kikace a tsakani na dake yanzu bawani aure naba ki kwanan 3 kine momin mata ta bawani aure a tsakanin mu balle naga darajan sa".
Hadim dafe kirjin ta tayin tana jawo numfashita amma ita yaga gare ta kasa fusgo numfashi tayi jikake yif ta zube kasa ba wani alamum numfashi.
*to dama de na gayamu ku Nabil bai iya bacin rai ba me nufin san nacewa ba maganan aure Hadim ta saku ne?*
*to masoya ina Hadim zata fara neman Fandau me zai faru*
*B JATTKO*
[2/4, 9:46 AM] +234 810 507 7087: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
Khadija salisu
Mmn Nabil
Muna tari
(Editing mzz daddy)
*38*
*Y*ana gani har takai kasa baiyi yunkurin tareta ba dan shima ta kansa yake, ji yake kamar yafadi yanda zuciyar sa take wani irin tafasa yanzu shikenan Fatima bazata gane niba acikin sabon kwakwalwar tata? ko zata soni kaman da? ranan da zan tafi ma fa sai da ta furtamin kalmar so.
Meyasa ni ban bata amsa mata ba?
Hadim kin cuceni, shi yanzu bama ta tonan asiri yake ba yagan ta kadai ne burin sa.
Hadim meyasa kikamin haka, mena miki?
Dakyar ya taka kafafun sa ya karasa inda fridge yaka ya dauko roban ruwa ya fincike murfin yana daga tsaye yasaki ruwan me uban sanyi akanta ai a firgice ta saki ajiyan zuciya
"ai baki isa ki mutu baki nemomin mata ta ba."
Hadim dafe kirjin ta tayi setting inda yake mata zafi.
"haba Shid kaji tausayi na mana kanason rasani ne idan wasa kakemin kadena, banason kana ambaton wanan yariyar da matar ka ko kanason kasheni ne? ni kake cewa karna mutu sai nemo maka matar kar cikin kwanaki ukku, idan ban sameta ba ba aure atsakanin mu, bani ba iyayena ma zasuyi danasanin haifuwata da'gaske ne? Wllh wannan sautin kunnena ya bani muryar tane ya fara tsarkewa .
Shikuma yanda yaran suke kukane yasa ya dauki su Ma'aruf ya kama hannun Fujjirat zai fita.
Hadim tace" Shid kar kafita kabar ni cikin wanan halin kaji tausayina".
Ko juyowa bai yiba
"Habibi kar kafita Habibi inacikin wani hali".
Saida taji k'aran buga kofa sanan ta,
kwantar da kanta da take jin yana mata wanin irin ciwo, ko makiyin ta yaga halin da take ciki zai ji tausayin ta.
Da kansa yakai yaran bangaren ma aikata yazo ya fada mota baima jira security dinshi ba yaja mota direct airport ya wuce office Oeid yana shiga Oeid ya mike yana cewa "welcome Shid" mika masa hannu Nabil yayi sannan suka zauna, ba yani ya masa nayana son a tabbatar masa da tafiyan Fandau, ya fadi sunan ta na jikin passport aiko atake aka bincika aka tabbatar masa da tafiyan ta yace aduba masa mu amullan ta acikin jirgin tunda gashi Security's ya mai daukan wajen, ya nuna inda Musa yakama hanun ta suka shiga cikin jirgin amma saime da aka kira security na cikin jirgin ya turo da audio recording na ranan sai cewa yayi yayi delete din su, hannu Nabil ya dunkule jikinsa sai rawa yake Oeid yace "aiko da Dr MD akayi tafiyan aranan amma bazai wani santa ba saide dauki numbern shi Musan da sauri suka yarda da wanan, bugu daya Musa ya dauka suna masa bayani yace"wllh da yazo sauka ba neman da baiyiwa yarinyar nan ba amma bai ganta ba saide tun acikin jirgi yaga wata taje wajen ta yaga suna fira alhalin shi Hadim tace masa bata magana kuma har matar yanema bai ganta ba".
Nabil dura masa ashar yayi yace "to ka nemota duk inda tayi inba hakaba zaka gane kuren ka".
Yaro ko dama dan maikudi ne, suko yaran masu kudi ko na kwarai suka kashe sunsan bawani abunda zai samesu dan haka cikin isa yace "nide amana akace an bani kuma saboda ALLAH aka hadani na karba dan bangan ta ba za ace wani idan ban nemota ba zan gane kurena, kai waye da zaka gayamin wanan kasanne waye kuwa?
Nabil da kalaman yaron ya sake bugansa ko magana bai tsaya ya masa ba ya kashe wayan atake ya kira office yan sanda na kano yadauki address din yaron ya tura musu yace sukamo shi harsai yazo.
A take suka amsa komawa yayi mota harzai tada yaga zuwan sa gida ba shida wani amfani dan idan yaci gaba da kallon Hadim zai iya hallaka ta kuma ma me zai zaunayi a garin bayan an tabbatar masa da FATIN sa tana can, amma yakira sani yace ya bincika yace ba wani labari gwara yaje daga gidan ayi komai agaban sa yafi, ya ciro wayan sa yacewa wani daga cikin yaran sa yace ya kawo masa su Fuj yana airport dan bayajin zai iya barwa Hadim yaran sa.
Shikuma ya fita yayi ciku cikun tafiya nan danan aka maida jirgin da zai je sudan akace sai yafar sauka a 9ja dole maiduguri yafara yada zango saboda ya ajiye yaran kafin yashiga neman Fandau.
Dr MD tunda ya shiga d'aki ya fara safa da marwa wanan wane irin zalunci ne abokin sa yayi? wato shine dalilin da yasa yayiwa Malam wanan hidima, shine yasa yafifi ta mama Aisa acikin matan Malam ko, har shigowan Habiba yana tunani tace "haba Abban Nofal wllh banji dadin yanda kayiwa yarinyar nan ba, yaci ace kamata yaki taji sauki tasha wahala."
"My Habtee naji tausayen ta kawai inason nuna mata kuren tane, tana mace tabi saurayi yanzu da wanda zai lalata rayuwanta ne fa?
"hakane tayi lefi amma me mafita?
Yace "A yanayin bayanan ta nagane Shid yakamu da sonta kuma nasan zai nemeta yanzu idan na dauke ta na kaita gidan Malam shid yana zuwa zai dauketa ya bada ita dan yanason Shid kuma bai kamata Shid yasake samun ta a araha ba inason sai yayi kuka yayi nadama sosai kafinnan zamu koma da ita London zansa ta makaran tawaye tasan al alamarin rayuwa,
Inason sai shida kansa yakai kansa gaban malam ya tunawakansa asiri ya wahala wajen nemanta kafin nan ta zama cikakkiyar mace wanda zata iya kwatarwa kanta yanci."
Tafa hannu Habiba tayi tace"yawwa my sweetheart wllh Hadim zata gane kuren ta dan sunban mamaki daga ita har shi."
Ummi da abokiyar zamanta Hjy bintu wanda suke kira da *Iya* sunyi mamakin ganin Nabil a rikice wanda ko gaisuwan wani irin yake amsawa.
Iya tace"Shid lafiya yau sai kukazo ina Haliman?" Grema yace "kaida yara ne kawai ina take?
Ajiyan zuciya yayi yace "yayesu tayi ni kuma kawai na daukosu su zauna ahannu ku ita Fujjirat zan kaita gargar gidan Malam."
Ummi tace "amma ko yayesu akayi bai kamata arabasu da mahaifiyar su ba kuma ni bakomai nake jiba irin yaya ZAINABU, yanzu koni bazan tsira ba zata ce dasanina akayi, dan haka nide bazan karbi yaran tazo ta gama tozartani gaban yara ba, yaya saide ke idan zaki karba."
*Iya* tace" a a wace ne."
Ummi tace " to dauki su duk ka kaimata su karma kanuna kafara zuwa ta nan kuma kar kace Hadim ce tasaka kawo su gwara kace ra'ayin kane."
Nabil yace "Girema dauki yaran nan kakaiwa Inna nema gani nan zuwa yaja hannun Fujjirat suka fita. Direct gidan *Zannah* yasa driver yakai shi yana zuwa ya tarar tarar da shi yayi manyan bak'i.
Almajiran da yaran gidan suka ta kwasan gaisuwa kota kansu baya bi shide baiki yana shiga yayi tozale da Fatin sa ba dan yanzu ba wani fargaba ko tsoro na ganin ya gurfanar da kansa agaban malam ba, inde zai sameta. A tsakar gida ya gaida matan gidan ya wuce part din mama bai ganta ba ta na area din kitchen dan duba yanda ma'aikatan suke sarrafa abincin dan malam yana da bak'i. Zama yayi akan kujera ya daura Fujjirat saman cinyar sa amma me yana dagowa yaci karo da wani tafkeken photo Fandau alike a bango tayi irin tsayowan rike kugunta nan tasha hoda da janbaki kan ta kile dinnan duk da bawani kyau tayi ba Bagana tasa anyi editing dinshi ba laifi, ya kasa dauke idon sa akan pics din.
"kai lale da bak'in ba zata, ko dama daga Rasha din nan kuka yo ne?
Ahankali ya janye idon sa akan pics din ya zamo kasa yana gaida mama, itako mama daukan Fuj tayi tana amsawa. Mama ta daga ta kalli Nabil da take ta masa magana baya bata amsa sai taga photon Fandau yake kallon."
"kaide baka gajiya da tafiye ta fiye gashi kana shirin koyawa Hajara ni da kun bani ita ai gara ma Shateema yaki barmin Tajjudin yana manta nono suka karbi kayansu."
"au shima anyaye shi kenan?
"Eh ai uwar da juna."
*Azuciyar sa yace"zuri ar ki akwai albarka gashi daike kin tsaya a 2*
A fili kuma yace" ai dama yanzu Fuj zata zauna awajen ki har sai na dawo."
Mama tace"aiko na nagode".
Sake kallon pic din yayi yace "mama wanan yariyar fa?
Mama takalli photo cikin sosuwan rai tace" kanwar kace."
"Mama ya banta bajin kin kira sunan taba tana ina yanzu haka?
Hawayen da mama take boyewa ya biyo kumatun ta. Ta tashi ta koma daf dashi yanda bawan da zaiji zancen.
Tace"Muhammad ban taba gayawa wane wanan maganan ba dagani sai malam sai Bagana muka san zancen nan amma bansan meyasa naji inason gaya maba sai dan nasan kai mai kaunata ne nasan kuma zaka rike sirrina daganan ta gaya masa yan da akayi suka rasa Fandau har yanda malam ya rufe bakin mutane da cewa ya mata aurene da bako, ta karashe zancen cikin kuka."
Nabil shima hannun mama yakamo ya hada dana Fujjirat ya dam ke yasa kuka, dakyar mama ta lalashe shi ganin Fujjirat ta fara kuka.
"ni yanzu cikin kwana kin nan ma mafarkin tane yake damu na kullum cikin kuka nake ganin ta."
Nabil tsoro ne ya sake kamashi karfa tana cikin mumunan hannun gashi atunanin sa zaizo ya sameta amma shiru.
"to mama tunda ta tafi bawani mataki da aka dauka na neman ta."
"malam cewa yake yana addua akanta kar naji komai."
*yanzu kenan idan nasa mu Fatima nakawota wajen Malam zaice dama ni ya aurawa awuce wajen yazanyi na samota?*
A fili kuma yace "mama zan samota zan kawo miki ita da hannuna." bai jira amsan taba yamike da sauri yace "mama sai na dawo zan sa Grema ya kawo mata kayanta."
"Ai idan kayane karma kadamu tana da kaya agidan nan sif dina cike da kayanta Hajara akwai sutura ai".
Har yanzu wajen Malam da bak'i dan haka kawai wucewa yayi.
Jidda ce take jan motan Yasmin tana gefe sai Gana da Zahra suna baya zasu wuce daidai Gargar anguwan Zannah Yasmin tace" yawwa Jidda dan ALLAH ranan da muka raka Aunty Hadim daukan Fuj gidan Malam a parlour matar ina pic dinda na nuna miki da muka fito nake cewa na taba sanin me kama da ita amma na manta to wllh da yariyar nan wanda Yashid ya turowa Aunty Hadim pic din su suke kama."
Jidda ta kalle ta girgiza kai ta ckgaba da tukinta
Gana"tace wllh Yasmin kin shiga ukku wai ke nan ana wani zugaki anacewa lauya kikewa ko mai sai ido akai wllh inde wanan zance yafito awani waje to kece dan bazaki jamana awajen *Yashid* ba."
Jidda tace "ke kika kulata mutum sai sanin kwakwaf ki dubi wanan kucakan local ki hadata da wanan tsadaddiyar baby's da sukayi pic da Yaya"
Zarha ko dariya tayi tace "se barrister yasmin computer." dama tun suna secondary haka ake kiran Yasmin AISHA Lauya. "Nifa ta idon mutum nake gane kaman mutum shiyasa idan mutum yasa nikaf mani nafi ganeshi."
Duk sunsan da haka dan haka dariya sukayi Jidda tace "kingamu da aiki ko ai".
*GIDAN. DR M D*
Habiba tace "kin san ALLAH ba wanda zaice wai wadan nan yara ba yaran ta bane lalle, Hadim sun bagalar da mutane, wllh ko zamu rantse da Qur ani ba wanda zai yarda damu kamar yadda Abban Nolfal ya fada ba muda sheda ko akotu mafita, kawai a bari har sanda Shid zai tonawa kansa asiri yafi dan ayan da yake bani labari Shid yana da wayo da dabara gashi da DAMA ahannun sa wato naira zai iya karawa koda da shugaban kasane dan saboda shifa ake tsorin karawa da kungiyar Chelsea a duniyar wasan ball shine na 3 amanyan yan wasan da aka tantance kinga ko wazai iya karawa dashi mutumin ba inda ba a sanshiba."
Fandau ta gyada kai tace"Aunty naga alama koda yanda ake karra mashi a Saudia."
"na Saudia kikaga dan baki ganshi cikin turawa a acikin gari haka ba ne."
Kharat da Nofal ne suka shigo da gudu Kharat tace"Momy kinga Nol yana cewa wai Aunty kirki tafi sonsa ko", Fandau ta kamo hannun Kharat tace duk inason ku."
Nol yace"aunty kirki ai kinfi sona?
Murmushi Fandau tayi tace" ba kuga cinyana 2 bane na dauraka kan daya itama na daurata to ai duk so daya nake muku."
Aunty kirki ni wananne ciyana inji Nol.
Haris da yake shine babba yace wllh Anty kirki kidena daukan su zasu gajiyar dake fa".
Habiba tace "nima Gaskiya bana son ki dinga daukan su dan cikin ki zai sha wahala."
Fandau tazaro ido tace" Anty dama bai zube ba."
"Au ashe bai gaya miki ba."
Fandau ta sunkuyar da kanta Habiba tace "yayi waya da doctor dinda ta miki alluran, ashe dama ba dayawa ta miki ba bai kai wanda zai zubar da cikin 4 months ba dan haka jiyan ya aunaki yace akwai."
"Anty dama yasan Dr din ne"? Ai kina cewa kawarta ce kuma fara nagane dr adegas ce dan kawar muce ni na koya mata hausa ma har Kaduna tazo adalilina taje majduguri dalilin Hadim ko sunan Fuj taje."
Nabil zaune a office din Ndororo a airport din ABUJA suna jiran isowar Musa yaron da Hadim ta danka Fandau a hannu sa dan duk kwanakin nan atsare yake, Nabil dafe kansa yayi shi kadai yasan abunda yake ji ana haka wayan sa yafara ringing yana dubawa Ummin sace dagawa yayi yace"Ummi ina wani aiki idan nagama zan kira ki."
Dan inba dan itaba kira nawa baya dauka.
"Saurara Nabil kar ka kashemin waya kana ina?
"Abuja." yabata amsa a takaice
"Nabil."
ta kirashi
"Na'am."
Ya amsa
Kagayamin meyake faruwa da kai tunda nake ban taba ganin ka cikin wanan halin ba kuma inason kagayanin Gaskiya."
"Ummi zan gaya miki gaskiya kodan kitayani addua amma bazai yuwu awaya ba har sai nazo."
"to yaushe zakazo din?
"Ummi bansani ba sai nagama abinda nakeyi."
"ALLAH ya baka sa'a dan nasan koma meye yana damunka."
"Ameen Ummina
"dama maganan Hadim zan maka dan ance bata da lafiya har tana kwance a hospital amma banji abakin kaba sai Ya Fatime aka kira aka gayawa shima wata kawar tace ta kira."
"wai Ummi ba nace ta dawo gidan Ubanta ba ni mezan mata naji da balain da ta jefani ciki mana sai.....
Katseshi Ummi tayi tana
"Innalillahi yau mezanji ni Hajara ALLAH kajishe mu alkairi Nabil ni kake gayawa Hadim tazo gidan Ubanta meyake faruwa gaya min inda kake a ABUJA yanzu zansa akawoni,
Me hadim tama haka?
"Ummi zakiji sai nazo. "
Yakashi wayan ya dafe kai har aka shigo da yaron, yaron yana ganin Nabil yayi saurin zuwa ya fada masa yace "Shiddams nawa banji haushin daurin ba wllh tunda daurin kane dan ban taba tsammani zan saka a idona ba idan Ya Bello yace kai abokin sane bama yarda dan baita ba hadamu ba."
Dagoshi Nabil yayi yace "nima banso nasa aka maka haka ba sai dan rashi girmamawa da ka gwada min, ashe ma kai kanin abokona ne Bello ne", shima Bello waje ya samu ya zauna suna gaisawa Bello yace "Wllh kaga yanda hankalin Hajiyar mu yatashi dan autan ta kwana 5 ahannu haba Shiddams."
Nabil yace "badan itaba da wllh bazan bar yaron har sai ya fitomin da kanwata".
"Bello yace "aikuwa ta gode shi Dad baya kasan ma."
Nabil yace "Yanzu duk ba wannan ba kai Musa ba kace kasan matar da taje wajen Fatima acikin jirgin ba?" Musa yace "yes", "toh zaka iya nunata?" ya gwado masa fukan laptop din gaban Ndaroro video din mutanen da suka shiga jirin ne a London dan namu na Nigeria yaso ya samu inda suke fita aga inda tayi wai na'uran ya lalace nan ma ashar kam sun sha awajen Nabil dan da sun dauka wata kila da aga inda tayi tunda tana cikin rashen lafiya.
Musa ya zuba ido yayi saurin tsayar da loptop din yayi alokacin da yaga Habiba tana rike da hannun danta gefen ta Dr Muktar Dauda ne yace "gatanan nagane ta wanan ce so wajen 4 ina zuwa duk ina ganin ta awajen."
Nabil da Ndaroro tare suka hada baki wajen cewa Habiban Dr M D
Nabil yace "yes dama ranan yazo amma da yake dan rainin wayo ne shi da nake kwatanta masa ita sai cewa yayi ai ba shida mata ya fito ba gashi matar sa ya gani ai."
Ndro yace"suna kd ai jiya munyi waya yace zai shigo ajiyan."
Nabil yace "sun shigoma suna nan Abuja dan dama yazo duba jikin wani bari naje gidan kawai."
Sukayi sallama da su Bello ya mike da sauri ya fita jikinsa na rawa.
Bello ya kalli Ndaroro yace" lafiya kuwa"
Ndro yace" Wllh ya damu da neman yarinyar nan, Shiddams guda ya shiga wanan halin har yabar komai nasa yazo yan club din Chelsea tinda dazu ma bakaga yanda suke damun sa a waya ba."
Dariya Bello yayi yace"ba dole ba ai sunsan shegen bashi da alkibila zasu zata zai canza ne." Ndaroro yace" *Shiddams* shegene."
Musa yace ."amma shid bai taba jimawa a kungiya irin yanda jima a Chelsea ba."
Fandau da yarane kawai a gidan dan Habiba sun fita da Abban Nol.
Fandau tace "kar kuyi fada Khairiya ta zanje na gyarawa momy bedroom kunji" hankalin su yana kan kallan da sukeyi basu mata magana ba har ta haye sama bata karasa shiga bedroom din ba taji wani irin faduwan gaba sanadiyan jin ihun yaran suna my pappa Oyoyo tasan Nabil suke kira da wanan sunan da sauri ta karasa shiga kafanta yana tsakewa dan Muktar yace karta kuskura duk randa Nabil yazo tayi garajen ganin ta.
Shima cewa yayi Oyoyo Nol Nol and Kharat ina my son Haris yaje wasan ball da gudu shima Haris ya shigo yana my pappa shima, rungumo shiyayi yace"ina su ABBA?", "sun fita sai anty kirki kawai yace " ok yana zama ya zaro wayansa ya kira dr Muktar yana tuki da yaga kiran Shiddams yayi parking agefe ya dauki wayan yana cewa "manyan gatan wasa Abu Bilal da Fuj.....
Katseshi Nabil yayi dacewa
"ina Habiba ne?
Yace"gata ya mikawa Habiba wayan.
"Yaya na."
"Mamana yakike?
Tace "lafiya yayana."
"na sake kirane akan wanan yariyar", da sauri Habiba ta kalli Dr shima dama yanajin su dan saida yasa wayan a Handsfree yamika mata da kai ya mata magana tace "eh"
yace "yawwa ashe har kin mata ma magana."
Cikin faduwar gaba Habiba tace "Nikuma?" yace "eh" Dr ne ya karbi wayan yace"wai wace yariyar ce ne ni kadamu kanka da mutane akanta haba shiddams kuma bincikin harya biyo ta kan Habitees kai..... Nabil yace bazaka gane ba ne Dr M amma kuzo idan ku na asokoro gani nan agidan tabbas Habiba tayi magana da yarinyar."
Cikin sauri Dr yace"kana gidana suwa katarar agidan?
yace" yarane sai sunce da anty wama da sauri Kharat tace "anty kirki"
Kashe wayan Dr yayi yace "shikenan ya ganta."
"Y asalam yanzu shikenan zai sameta a arha kenan burinmu namu wa yar da ita bazai cika ba, Wllh my sweetheart ko ya mayar ta cikakkiyar matarsa wllh wanan yarinyar bata isa karawa da Hadim ba wahalan da yake gaban ta yafiwan da tasha a baya yawa indai Hadim ce akan mijin ta."
"Habites yaci nasara dama bana gaya miki Shiddams shegene bane, baya samun rashin nasara a aikin sa ba ko kinsan bincike yayi a office Security's na cikin jirgi ya nuna kece kikayi fira da ita wata kilama har inda muka fito ya nuna naso ya gane kuren sa, naso ya gane aure ba abin wasa bane naso ta samu *DAMARTA* ta rama abinda suka mata.
Habiba tace
"yanzu shikenan Abban Nol?
"ba shikenan ba nima zan gwada sa'a ta nagani zanyi amfani da *DAMATA* naga komai ya tafi daidai zan baki mamaki."
Habiba tace"me damar taka?
Yace "cikin da yake jikin ta shine babban *DAMATA* dashi zanyi *AMFANI*".
Ta rasa yanda zatayi Haris sai knocking kofan yakeyi da karfinsa
" Anty kirki ki bude ga pappan mu yazo kizo kigan shi shine yakeyin Ball Anty kirki bude anty.......
*Masoya wai ya labarin Hadim ne meyake damunta? naji Ummi tace tana hospital*
*Nabil zaici nasara a fafatawar da zasuyin da Dr Muktar Dauda.*
*Team yasmin yar Inna 🤣🤣🤣 lauya* 🤝🏻
*B JATTK*
*DAMATA*
*Na*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Gaisuwa da jinjina* *gareki*
*Biebie Isa*
*DAMATA*
*yana tafiya tareda* *ingan taccen shawaran kune keda Aunty Sis*
*Kaunan kuda karam cinku gareni babba ne*
*Adade anayi sai Gaskiya*
*Mn amir muna tare*
(Editing Mzz daddy)
*39*
*A*unty kirki kina bathroom ne shikenan idan baki fito dawuri ba wllh baya jimawa."
Da gudu yasake saukowa "pappa bari kaga Aunty."
Shiko Nabil bata suyake ba hankalin sa yana kan wayan sa inda suke cht da Sani akan binciken yakeyi shima
Gudu dr yake sosai har yakara so dan yasan halin surutun su Kharat
Suna zuwa ko gaisawa bai bari sunyi baya nunawa Habiban pic din Fantau yace"tabbas kinyi magana da ita acikin jirgi dan haka nake son kigaya min,
Abinda kuka tattaun da kuma inda tayi bayan fitan ta agunki kawai nake da daman wanan bayanan please."
Wanan tambayan nasa shiyabawa Habiba daman gane Nabil baisan mesuka firata da itaba kuma baisan inda tayi ba besan suna tare ba cikin dakiya
tace "awo wannan kake magana kwarai kuwa nayi mata magana ganin tunda suka shigo da yayanta ya ajiyeta yaje side dinshi sai kuka take ko da akazo tambayan meza akawo bata ko daga kai batayi ba shine naje wajen ta nake mata tambaya meyake faruwa amma ko kuffan bata cemin ba kuma mun rigasu sauka dan haka bansan inda sukayi ba."
Nabil wani k'ara yayi da yazame kasa ya dafe kansa idon sa yayi wani irin kadawa kamar ansa masa barkono matse idon yayi yana son hawaye su fito kozai samu saukin radadinda idon da zuciyar sa yake masa amma idon a soye yake daya daga ido ya kalli dr saida dr yaji gaban sa yafadi
Cikin wani irin muryar wanda basu sansa da shiba yace "MD da kunsan wacece wanan yariyar awajena daba kubari ta yi wani wajen ba, da baku bari ta bata ba."
Dr yace"matsayin ta kuma kace kanwar kace, ni narasa ina k'a samo ta bayan ni bansan ta cikin family kuba." Habiba tace niko abban Nol kallon sani nake mata, tamin kamada wata a maiduguri fa na manta inda nasan tane."
Dr yace"niko ganin ta banyiba." Ajiyar zuciya Nabil ya sauke yace." amma kikace tana kuka ko?
Habiba tace "eh kuma sosai."
To me yasata kuka anya an mata alluran nan kuwa duk da Hadim tace anyi amma meyasa banje na binciki Dr Adegas ba? yace kai gwara da banje ba idan naje nasan sai naga gawar ta dan bazan kyaleta ba idan da anyi allura ina zata san ida take balle tayi kuka da sauri yada go yakalli Habiba yace" kiramin Adegas din."
Murmushi Muktar yayi yasan za aje kan haka dan haka sai yakira Adegas tun zuwan su lokacin ma Nabil yana Rasha yace idan Nabil yazo duk juyin da zai miki kar kice bakiyi alluran ba kice kinyi.
Jin haka ma yasa Adegas tabar gari tace sai ya huce ta dawo.
Habiba ta dauki wayanta ta dannan dialing ta sai suka gaisa tace" mata Shiddams yana son magana dake ta mekawa Nabil cikin kakkaurar murya ya tambaye ta tabashi amsa cikin tsoro kamar tana gaban sa tace tayi mata, wani irin cilli Nabil yayi da wayan atake yayi filli filla.
"kai kai kai saboda kai me kudin banzane zakamin asarar wayan matata."
Habiba tace "ran sane ya baci amma waya isa yacewa d'ana me kudin banza ne bayan da gumin sa yake aiki."
Nabil ganin baza su taba gane wacece Fandau awajen sa ba shiyasa suke masa wanan abin dan haka ya mike ko yara da suke faman yi masa surutu bai kula su ba ya fice yana hada hanya kamar me jin bacci, ganin Nabil bazai iya tukin ba yasa ya fito da wayan sa ss dinshi ya kira yace yazo yana gidan Dr na Asokoro, Dr ya fito yace bari nayi driver din ka ko, bude mota yayi yashiga baiyi magana ba bayan sun fita a gate Dr ya kalle shi
yace" ina muka dosane dan gidajen Nabil a ABUJA suna da yawa nan ma kinyi masa magana yayi shide wuse yayi da shidan yaga yafi sauka acan.
Sunayin parking me gadi ya washe baki yallabai saukan yaushe yau banga labari. ba bansan da zuwan kaba."
Nabil bai masan yanayi ba sai Dr "yace" baba zuwanne na bazata." Ya bude musu suka shiga da gudu yazo zai budewa Nabil mota kafin ya karaso ma ya fito, yace yallabai barka da zuwa, kansa adafe Nabil ya shiga cikin gidan main parlour ya zube dukda da dan kuransa amma akasa ya zube wanda da dane akwai ma aikatan da ake turowa a cikin gidan gomnati villa sukula da gidan kafin ma ya shigo gidan zai taddasu Dr yace" ni zan koma dan naga kaima ko alluran kin maganan aka maka." Kirane ya shigo wayan sa ya dauka daker dan ya kashe sauran layuka a wayan sai na wanda suke masa bincike akan Fandau kawai yabar inde yaji kira to sune.
Ya daga wayan "sir mezai hana a yada photon ta asa wasu kudade wllh ayau za aiya samun ta." Da kyar Nabil ya bude baki yace" ka fini sanin hakane, to tafi karfin a bugata ya zama wanda bai isa bama ya kalle ta."
"Sorry sir Dr saida yatsaya yaji kwakwaf yasa kai ya fice yana dariya wai Shid ya zama haka kuma akan mace lallai ya yarda duk ajin maza su ba komai bane agun mata, Shiddams da manyan babes ke tsoron tun kara yake garari akan wanan yariyar tabbas alhakin tane da na cin zalin aure da sukayi yake dawainiya dasu."
Fandau sai da Habiba tace "Anty kirki bude tukun ta bude.
"Aunty ya tafi?
"ya tafi saide fa ya zama kalan tausayi."
Da sauri Fandau tace "meyasame shi?
_Sai asannan habiba ta tuno ashe Dr ya hanata tacewa Fandau Nabil yana neman ta dan kar ta tausaya masa._
Da sauri ta gyara zancen da cewa
"wai Hadim ce bata da lfy." A nan Fandau ta sake tabbatar wa kanta dasanin Nabil komai ya faru ALLAH ka ciremin son wanda besan da daraja taba na dena wahala akan son maso wani dama bai taba furta yana sona ba ya lallaba ni ne kawai ya mori albarkatun jikina bata san afili take maganan ba saida taji Habiba tana bata baki sai cewa tayi "Fandau kin samu dama da shaidu masu karfi amma kika bari damar ta kufce miki meyasa da yace zai iya baki komai har gidan sa na saudia meyasa baki karba ba da yazama shaida awajen ki." Dr yace" kota karbi gidan bai zame mata shaida ba dan kowa yasan Shiddams da kyauta, ai shaidan ta daya shaidun aurenta magabatan ta tunda ta saki wanan damar ko ai dole, tunda bata samu wanan gatan ba bata da wani dama yanzu ai da agidan su gaban iyayen ya aureta ba zai mata hakaba marar tunani me kwakwalwan kifi, kuka yanzu kika soma ai
sai asannan Fandau tasan da zuban hawayen da yake bulbula a idonta da ya jika mata gaban riganta. Da gudu ta sauka tayi dakinsu.
*BAYAN KWANA 2*
Nabil duk wani hanya da zaibi yaga ya sameta cikin *kwanakin nan 2*, amma shiru ba labari idan yace zai yada pic dinta shine zai fi saurin samun ta amma hakan bazai yiwu ba yin hakan tamkar ya dauki wuka ne ya dabawa cikin sa dan asirin sa ne zai tonu, shiyafi son ya same ta yakai wa mama amasayin ya tsinceta ne daga baya sai yace yana sonta tunda dama yayi wa mama alkawarin zai kai mata ita da hannun sa
gashi Ummi ta matsa masa akan maganan Hadim gashi shima jikin sa ba yajin dadi. Wayan sane yayi ringing yana dubawa Ummi ce ya daga "gamunan muna ABUJA awane gida kake? " wuse" ya bata amsa atakaice
ba jimawa suka shigo Mala kaninsa wanda suke uba daya ne sai Hanif dan Ummi da ita Ummin.
Mai makon amsa sallaman nasu daga kai yayi kawai ya kalle su ya mike zaune yana matse fuska yanda kirjinsa yake masa ciwo da sauri Ummi ta karasa tana "subahanalla Nabil meya mayar dakai haka? kana ganin kanka kuwa yanda karame idanuwan ka sun sake fitowa meyake faruwa?
Nabil fad'awa jikinta yayi ya saki kuka Mala da Hanif sun tsorata basu taba ganin kukan Nabil ba sai yau kome yake damun sa abin babbane suma durkusawa sukayi agaban su cikin tashin hankali Ummi take tambayan sa.
"Ummi kuskure nayi wanda bansan hanyan gyaran saba, Ummi zan gaya miki kadan daga ciki ke kadai nakeson gayawa, ke yakama ta kisani kirike min sirrina ki kuma yimin addua."
Kallon su Hanif yayi alaman su fice aiko suka fita.
"Ummi na tsinci wata yariyar a saudia watanni 7 da suka wuce sai dana a cikin harami, tana gani na ta kira sunana tace min ita yar gidan Zannah Modu ce dan ALLAH na taimaka mata wata mata ce ta yaudare ta da sunan zata kaita tayi aikatau acan tasamu kudin da zata budewa Mamar ta ido shine ta bita saida ta gama tara kudin tukun sai matar ta gudu da kudin yanzu ta rasa yanda zatayi tazo gida, acikin harami take kwana abinci kuma tanayin bara taci shine da ta ganni ta ganeni.
Nima tana fadan haka na gaskanta ta dan kaman ta da Malam, nace zan dawo da ita shine tace idan tazo gida kishiyoyi mamar ta zasuce taje yawon karuwanci ne ta nemi alfarman na aureta inyaso nace nine nace ina sonta alhalin ansamu su rana da Shattema munsan bazamu samu juna ba shine muka gudu mukayi aure da ita, ganin bazan iya barin jinin Malam ya tozarta ba yasa nayar da dawanan Shawaran aka daura mana aure".
Na yarda an daura mana aure da itane kawai dan darajan iyayen ta shine na ta fida ita London da zuman idan tasamu ciki idan munzo za afi barinmu mu zauna tare shine ni kuma gaskiya na kamu da son yariyar dan burin ko wace, amma kishin Hadim yasa dana bar yariyar na tafi Rasha shine ta kira wata kawar ta likita ta yiwa yariyar alluran zubar da ciki dana wanda zata manta komai nata ta aunota nan Ummi bansan inda zan samota ba Ummi inason yariyar idan bangan taba wllh akwai barazana cikin rayuwa ta." Ya sake fashewa dawani irin kuka.
Itako Ummi kasa bakin magana tayi sai tafa hannu take da kyar ta samu bakin salati ni Hajara wannan zamani ita Hadim wacce iriyar macece da zata ce baza amata kishiya ba har ta illata yar mutane haka inda ba'a kishiya aduniya da uban ta bai auri uwar ta ba dan wata tatarar karewa ma ita me sunan kishiyar uwar tace, inda ba'a kishiya da ni kaina ba'a aureni na haifeka ta sameka ba nima wata na tarar duk da kai ma kanada naka lefin na boye mata musamman mu da ka gayamana ko da ka tashi daga saudia da kaitsaye gida ka iyoda ita da hakan bai faruba dan meza ka boyeta kace wani saita haifu gashi abinda ya janyo da wane ido zamu kalli Malam da Aisai mutumiyar arziki."
Nade Ummi tayi tayiwa Nabil fada
_Shiko hamdala yayi ganin koyau Fandau tafito zai mallake ta basai_ _asiri ya tonu_ _ba, yaran su zauna a yaran Hadim din kawai shide_ _yakasan ce da Fatin sa sai yaji wani karfin guiwar nemanta dan yasan Ummi zatayiwa Abban sa bayani yanda zai_ _gane._
Ummi ta sake cewa
"yanzu kenan tayiwa mutane asaran cikin wata 4."
"Ummi barni da ita na daga mata kafane dalilin cikin da yake jikinta ."
"amma inason ka janye kalman saki da kamata."
" shikenan yanda kikace haka za'ayi Ummina na maida da."
Ummi tace " yawwa sai kuma abuna 2 dole Malam da Aisa susani dan su tayamu adduan nemanta, sai kuma inason kai ma Baban ku yasani daga iya mu kar kowa yasani har sai an sameta kasan halin wanan Innar taku yanzu zata jakula komai." "to Ummi amma Ummi kimin alfarman koyawa Hadim hankali dan kiyaye gaba."
"Wane koyamata hankali zakayi bayan halin da take ciki ma ya isheta jiya wata kawar ta takawota ai bakaga yanda takoma ba ninan da niyar naci maka mutumci nazo sai na tadda lefinta yafi naka, saide ya fatime dole inaga itama tasani dan tananan tana fada baki da kunfa."
Mamar hadim kenan
"shikenan Ummi amma itama kartasan na maryar da Hadim din."
Ummi tace
"Bazata sani ba."
A ranan Ummi ta tasa Nabil a gaba suka koma. Alh Abubakar baban Nabil har marin sa yayi dan lefin shiya daurawa idan bashi yasakewa mace ba har ta isa tayi.
Shiko Malam lefin Fandau yagani dan a ganin sa Nabil taimakon ta yayi ma ai godiya dasa albarka ba irin wanda mama da Malam basuyiwa Nabil ba dan susan saboda su yayi.
Ko wacece wannan matar ta cucesu ta yaudari yarsu ta kaita har saudia.
Malam ya dukufa addua sosai duk dama yanayi dan yana mutukar son Fandau.
Itako maman Hadim cewa tayi kawai taji tayi lefi amma bai kamata ya dauki Fujjirat ya kaiwa uwar kishiya ba a karbo mata jikar ta, tayi akira mata Nabil kinzuwa yayi sai ita ta taka taje gidan Nabil din amma security suka hanata shiga dan waya suka yiwa Nabil yace kar abarta.
Aiko baki da kunfa tasa Sudais ya juya da ita gidan su Nabil ta samu Ummi ta mata tatas tace takira Nabil din
Nabil yana shiga ya gaida su "yace Mama ya mai jikin?
"lalle Nabil karena min hankali sai anan kake tabbayana ya mai jiki, aiko mutuwa tayi kaine sila tunda kai kamata duka ba kaga halin da take ciki ba yanzu tun yaushe tazo amma ko ajikin ka bakaje dubata ba."
"Mama inajin baki gama sanin abinda ita Hadim din tayi bane, ai gwara nida na daketa gashinan na bar miki ita kina kallon ta,
Itada ta tashi ba la'anta yar mutane tayi ba? ta kuma batar da ita, amma ina son idan kin koma ki gaya mata Wllh wllh darajan cikin da yake jikinta na kyaleta yanzu amma zata haifu zata ga yanda zanyi da ita, zuwa duba ta kuma karkiyi fatan wannan dan inhar zansa Hadim a idona to zan hallaka ta dan haka rashin zuwana rahama ne."
Kuka mama tasa tana nuna Ummi Hajara kina gani a gabanki dan da kika haifa a cikin ki yake gayamin wanan maganan?
Ummi itama bata ji dadin abinda yayi ba amma tasan halin Nabil idan ransa ya baci zai iyayin fin hakama dan haka tace "tashi katafi kafin ka rufe muda duka."
Cikin kuka Maman Hadim tace ni yaje ya karbo min jikata ya karbota kawai."
Har zai fita Ummi tace "kaje ka karbo Fujjirat."
Juyowa yayi ya kalli mama yace jikar ki ya wuce na jikin yarki idan ta sauka idan macce ta haifa inason asa mata Fatima idan kuma Namiji ne Abba inusa amma fa Fatiman da na fada kar ki dauka sunan kine tunda kema Fatime sunaki."
Girgiza kai Ummi tayi tace "bance kafita ba."
Yafice yana cewa danme baza ta barni da masifar da yarta ta jamin ba sai tazo tana min masifa
Wllh in Hadim batayi furcin ba to wllh Fatima ta baiyana kafin haifuwar ta kai ko ta baiyana inde bata cikin haiyacen ta sai tayi zaman gidan yari baki koyawa yarki yand....... Ummi ce ta katse mishi maganan da jifansa dawani cup na glass sannan ya karasa ficewa "Yaya dan ALLAH kiyi hakuri ke kanki sheda ce akan yanda halin Nabil yake tun yana yaro idan ransa yana bace ba a masa magana bake ba koni idan na matsa wllh abin ba zaiyi kyauba."
"hajara ke sai ya miki ki kyale shi amma banda ni. A zaburi Hjy Fatime ta mike har da gudun ta tafita wajen a daidai inda zai shiga parlour Iya ta same shi ta baya ta fincikoshi "kazo ka gaya min matsayin y'ata awajen ka kuma ko a kotu sai na karbi dukka jikokina."
A hankali Nabil yasa hannu ya kwace a hannu ta idon sa fes cikin nata sai kace a gaban abokin sa yake yace "matsayin yarki bata dawani matsayi a wajena sai dai idan ragowan sakinta kikeso zan iya bin umarnin ki a masayin ki na uwa a gareni in baki sakinta.
"Sai kuma batun yara kema kince jikoki, jika ko ba d'a bane ki bari me yaran tace a bata da bakin ta" Iya ce ta fito tana "Subahanalla Nabil ya haka" Ummi mari tafara zu bawa Nabil shiko Nabil nade hannunsa yayi a kirjin sa yana jin yanda Ummi take zuba masa marin, kanne sa dukka suka fito sai kuka suke dakyar Iya ta ja Ummi itako Mama zubewa tayi tana rinjin kuka
Nabil ficewa yayi ya fada mota driver yaja motocin security dinshi suka rufa masa baya suka fita cewa yayi airport zasuje dan shi gani yake kamar ABUJA ne zai bashi Fatin sa.
*GIDAN DR MUKTAR*
"Aunty yanzu jibin zamu tafi kenan?
"habiba tace insha ALLAH kirki ta Ghana zamu tashi saboda ke Dr ya sara tafiyan ta can dan a wanan kasan bazai ykwu mu tashi dake ba yanzu haka Ghanan ma a mota zamu tafi saboda Shiddams ya tsanata bincike."
"Aunty yanzu haka zankoma banje naga su mama ba."
"Toni Fandau ya zanyi ne nayi nayi dashi yaki, nace idan munje dake kisa nikaf har mufito a kallah de kinga mama zakiji dadi, amma sai cewa yayi ai baki damu da ita ba da baki barta ba, saide idan kezaki gaya masa kiji."
Fandau tace"ni kema kinsan ban isa ba jiya haka yace wa maimu me aiki kar ta karayin komai a gidan nan nice sabowar me aiki ni zanyi."
Dariya Habiba tayi tace"wai dan kikoyi hankali ne yace ko amma da nake tambayar sa yace yana sone kina dan mosa jikin ki kinga cikin ki ya shiga wata 6 dan kisamu sauki wajen nakuda."
Ko da zasu tafi kaduna barin Fandau sukayi da meimu suka tafi.
Shiko Nabil abubuwa ya kacabe masa ga yan kungiya sun matsa masa wata 2 bashi har sauran kun giyoyin sun fara kawo farmaki ana ta yadawa wai Shiddams yabar Chelsea fans dinsa da sauran mutane sun damesa a media ga zaryar hospital yake ma dan ba shida cikakkiyar lafiya kullum ciwon kai dana kirji yake fama dashi, kowane dr idan ya duba shi sai yace yasa wani abu ne a ransa wanda yafi karfin zuciyar sa idan bai cireba to yana barazana ga rayuwar sa aiko yan club din su sunajin haka suka zo tafiya dashi ayi jinyar sa acan yace a'a abu har ya kaishi ga kwanciya sosai.
*HADIM*
Ko makiyinta ya ganta cikin wannan hali zai tausaya mata "Mama yanzu Nabil din bazai zoba bayan ance yana garinnan Ummi yasani a blacklist bana samun sa mama kibari naje London din mana na same sa tunda kince yakoma."
Mama cewa Hadim tayi Nabil ya koma dan ta kwantar mata da hankali amma kullum zancen ta Nabil da kuma a karbo mata Fuj yanzu dai Ummi ta sa ankawo Fuj sai Nabil da take ta ambata wanda acikin asbitin daya ma suke akwance bata sani ba dan ita ma sosai take akwance kullum Dr suna cikin yimata nasiyar ta kwantar da hankalin ta saboda kwata kwata BP dinta baya sauka zai iya janyo matsala idan watannin haifuwan ta yayi idan zamu mata aiki dan.......
"aiki kuma?
inji Ummi da mama
Dr Hafeez yace ba na rubuta muku bayanan acikin katin da na baku ba amma kubini office na karamu ku bayani."
Ummi da Maman Hadim zaune gaban Dr Hafeez
Yace " yaka mata ku kula da halin da yariyar nan take ciki, yanayin cikin ya kamata a kula da ita sosai tunda ba haifuwa zata iyayi da kanta ba aiki za amata dan mun duba mugani kugunta bazata iya haifuwa ba sai de aciro to alluran da zamu mata idan lokacin yayi ba ayiwa me hawan jini dan zai iya barazana ga rayuwar ta ita kuma BP mai makon ya sauka kullum kara hawa yake....
Mama kaseshi tayi da cewa aikin banza rashin sanin aikin kune na kasannan yaza ace bazata iya haifuwa ba itada ta haifi yan biyu ma lafiya haifuwa na 3 ace kugunta bazai iya haifuwa ba."
Dr yace" hjy a kugun akwai wani kashi a kugun kowani mutum mace ko namiji to dana maza ta na bata akwai ban banci na maza babu tsagu na mata da tsagu yanda idan mace tazo haifuwa wannan kashin shi zai bude shine zakiji nishi yazowa mace a daidai budewan tsagun na kashin bazai koma yarufe ba harsai d'a ya fado zai rufe, to ita Halima wanan kashin ba tsagu anata dan haka zan iya ja da kowane likita akan bazata iya haifuwa fa."
Mama tsabar haushima kin magana tayi Ummi "tace Dr dena fada duk haifuwan ta da kanta take haifan su Dr Hafeez yace"hjy kina nufin wannan ta taba haifuwa?
Ummi tace "Wanne irin tambaya ne wanan Dr muna cemaka haihuwa na uku zatayi na 2 ma yan 2 ta haifa yariyar da ka gani a gefin ta tana bacce itace yarta ta fari"
Dr Hafeez yace "Hjy ni a bincike na wanan mahaifan bai taba daukan ciki ba sai wannan asali ma shikan sa mahaifan cike yake da matsaloli dayawa da farko yana iy.......
"dakata inji Ummi dan itama yafara bata haushi itako Mama fuuu ta fice Ummi ma mara mata baya tayi.
Dr yace "niko idan matar na ta haifu da kanta daga ranan zan bar ai kina dan bai min amfani ba."
Sude basu saya bashi amsa ba suka fice.
Suna fita wajen dakin da aka kwantar da Nabil sukace karo da su Jidda sai runjin kuka suke suna ambaton Ya Shid kar kamana haka wllh kaine gatanmu shi kawai suke mai maitawa Ummi ji tayi bata iya daga kafanta dan dama tabar Nabil cikin wani hali yana aman jini dasauri wani Dr yafito yace"wacece Ummi? Da sauri Kamal ya kamo hannun ta yace" gatanan ya farfado ne? ni nasan dama suma yayi ai
Nabil yana gani Ummi yayi wa Dr alaman ya cire masa roban jawo nufashin da yake hancin sa dan baya iya daga hannun sa Ummi tana karanta duk addu'an da yazo bakin ta takara sa inda take kamo hannun sa tayi dakyar ya bude bakin yace "ba'a ganta ba Ummi an nemeta an rasata bansan hanyan da zanbi na samota ba Hadim ta hallakamin ita naso ALLAH ya barni naga haifuwan Hadim na daukarwa Fatima fansa bakin cikina Ummi tasha cewa nace ina son ta amma ban taba furta mata ba ina ma zan ganta ko a mafarki da nace inason ta inason ta ba a dadi, Ummi zan barmiki wasiya idan ta baiyana kice ina sonta har na rasa raina akanta karki damu da yanda take na rashin hankalin ta kigaya mata nina sani ni da ita zuciyar mu ahade yake Ummi me na yiwa Hadim ta lalata rayuwa ta bayan ni namata duk yanda take so ita fatasa na auri yariyar dan.................
*Tofa Nabil Allah ya baka lfy amma kar ka tona asiri*😭😭😭
*Ya Hadim zasu kare da Dr Hafeez me tonan silili mai gani har hanji da gaske ne kashin kugunta irin na maza ne wato ba zai iya budewa ba idan tazo haifuwa wane irin matsaloline a mahaifarta*
*Ya Aisa maman Fandau taji da taji yanda rayuwa ya juya da yarta*
*B JATTKO*
*DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Phareedah umar sokon ki ya iso gareni kuma na gdy da kauna ki zanduba bukatun ku na insamu ina muku typing koda (2days ) ne*
*Haeeza Murtal*
Banman tadake ba
Dakeda duk kan masoyan damata
*ME ZOGALE*
*kema muna mugun tare*
*Gaskiya kina mutukar godiya agareku masoya ina mamakin yanda kuke nuna soyyyyan ga* ```DAMATA```
*Ina baku hakuri wanda suka min magana ban samu na amsa musu ba wllh abubuwa ne suka min yawa amma ina dare da masoyana aduk inda kuke karfin guiwan ku da addua anku yake kara karfafanin guiwa musamman JATTKO GROUP kuna sani nishadi wllh 🤣🤣🤣🤣ina tare daku*
( editing mzz daddy)
*40*
*K*asa k'arasawa yayi dan yanda dan tumfashin da yake ja yagagare shi yaja idonuwan sa suka kakkafe atake da sauri Dr yabayar masa oxygen ahankali nunfashin yafara sauka
Ummi kuka take sosai Kamal ya kamata yafita da ita yana kwantar mata da hankali
Wani sadeden gaye nagani shida familyn disa badan karnayi karyaba zan iya cewa wane Nabil akomai da sauri saurin yake takawa haryabar ss dinshi da family shi su Jidda suka meke kai Ya BilAL BilAL Maina kangeya kenan d'aga Ahj Maina kange millions wanda ya dauki dauyin karatun Nabil shine yake takawa har gaban su Ummi ya durkusa ya gaida su Kamal cikin girmamawa yamasa jagora har gaban gadonda Nabil yake kwance Bilal yasa abokin nasa agaba yana mamakin wai Nabil da mata suke tsoron tunkara yakoma haka akan macce
Yakalli Kamal yace kamal "kiramin Dr din ."
kamal yafita suka shigo da Dr tare
Bilal yace"Dr kuhada mana kwararun doctor wanda zasu ina control din matsalan sa acikin jiri har kukara sa England."
Dr yace ok sir yaushene tafiyan? yace "yanzu."
Kamal dadi yaji dan bayanda ba ayi da Nabil afita da shi amma yace shibawan da ya isa yasa shibarin Nigeria dan Fatin sa tanaciki sunrasa wacece Wata Fatin dansu har yanzu ba agaya musuba yanzu koyasan bai isa hana BilAL fita dashi ba
dasauri doc yafita
daidai da shigowan malam da Baban Nabil da Bunu dan gidan Malam
Addua malam yamasa yace Bunu da Baba su daga shi abashi rubutun Baba
Yace
"akkaramakalha da anbar rubutun nan tunda kace na dan ganane kar kuma wata rana matar sa ta baiyana yakita azo ana nadama."
Murmushi Malam yayi yace" Abukar abashi."
Bunu da kamal suka daga shi kuka Nabil yasa daker yabude bakin sa yace"Malam kar abani abinda zan manta Matata."
Matsawa Malam yayi inda yake yakama hannun sa yace"baza ka manta ta ba wannan na samun saukine acikin cunci ko bakaso Fatin naka ta sameka da lafiya ne?
" ina somana Malam
Yaushe zanganta?
"kakusa ganinta kasha rubutun komai zai zomaka da sauki."
ai dasauri
Yace"idan nasha za aganta?
Malam yace "insha ALLAH."
Ai da sauri ya daga kansa duk da bazai iya tashiba alaman abashi Bunu ne yakara masa roban abaki yadan sha sosai sai da yaji cikin sa yana murdawa yabari shiko kashi zai iya ci inde za asamu Fatin sa
Kamal ya kwantar masa kan a filo
Bilal ya durkusa ya gaida su Baba yace "Malam waifa BilAL soyake ya fitar da abokin nashi."
"ai ba lefi saide aikin da zan masa na kwana 3 addua idan angama sai su tafi."
Cikin kwantar da murya BilAL yace"gafurta sai atafi da kai ai inde badamuwa."
Malam yace "badamuwa zanso hakan saide gobe akwai meeting namu na hakimai wanda yazama dole na halarci taron da safene da yanma sai muwuce."
Baba yace "da yau da goben duk dayane ai."
Haka washe gari aka tarkata Nabil da har yafara samun sauki dallin aduar da ake masa aka fita da shi yan club din Chelsea su sunji dadin hakan su suka dauki nauyin komai
Maman Fandau danne watayi agaban su Malam amma hankalin ta bakaramin tashi yayi ba harya fi na sanda Fandau ta tafi tashi yanzu shikenan anmata alluran da ta banta da komai arayuwan ta bazan iya yafewa matar da ta dauketa ta kaita saudia dan ta nema mata kudiba ALLAH sarki Fatima na da taji labarin zan warke shine aka yaudare ta da dashi dama nasan yanda kike sona da kishina komai zaki iyayi akaina saide yarinta daya hana baki gane illar kina macce me karancin shikaru barin ki gida da hatsarine ba bakiyin tunani ba gashi har kin fada halinda kwara makantata so dubu amma nasan Halima bata san ke y'ata bane da bata gwada wanan zalincin akanki ba dan kina kishiyar ta
Koda ta gayawa Bagana haka bagana taci kukanta tace "mama wllh dawannan labari kwara ace ta mutu."
Mama tace "ina zaki hada dama ai mutuwa kowa zaman jiranta yake."
"mama ALLAH ya isa tsakanin muda Hadim."
Mama tace "kai dena fadan haka kiyafe mata dan nasan ba lefinta bane lefin mesunan Malam ne daya gaya mata yarmu ci danasan halin kirkin Halima da bazata mata ba."
"mama wllh da lefinta ai kishi ba hauka bane koma yar wacece yaka mata tayi hakane jiyan nan fa naje naduba ta baga yada taba ni tausayin ba bata da lafiya abin dausayi tunda nazo nakecewa abban Tajjudeen anty Hadim ta zama abin tausayi ashe ita ta jefa min yar uwa cikin wani hali ban sani ba sake fashiwa tayi da kuka tana cewa YaFandau ina zanganki."
Dakyar mama ta lallasheta
tace" keda kike hakin haifuwa yau ko gobe bai kamata kijefa kanki cikin damuwa ba shima Nabil din yana iya kokarin sa wajen nemanta
Mama ta dauki Tajuddin tace "dashi zan tafi dama an dauke Hajara."
Bagana tace "wllh Mama tunda muguwace kar ki kara rike mata yarinya."
Mama de har suka fito harabar gidan bata yiwa Bagana magana ba dan ita son Fujjirat ajinin ta yake har driver yaja suka fita suka bar Bagana da tisisin ciki
Nabil yasuki yafara samuwa yanzu har takawa yake da kafafuwan sa memakon da da kowanka yimasa ake yadena jin ciwon kirjin aman jini duk yadena sai kuma tunanin Fandau yananan dan duk baya ji kamar da
Malam da Baba har sun tafi sun barsu amma tunanin Fandau kam haryanzu yana fama dashi kullum yana makale da wayan sa yana ganin photon ta a status dinshi kam kullum kalaman soyayya yake daurawa instagram, tweeter dasaura media amma baya daura photon dan yasan yana kishin ta a status dinshi na whassapp kawai yake daurawa dan yasan bawan da zai gani dai wanda yayi saving dinshi shima da wata ta dauka da shijab a saudia yafi daurawa
Akullum Billah yana kwantar masa da hankali daza a sameta Dr MD da Habiba sunzo sunduba shi agidan bayan an sallame shi ko da suka zo saida Nabil yace "wai Habiba wanan yariyar haryanzu baki kara ganin mai kamarta ba wllh wanda nake sawa bincike duk basu san akin suba."
Habiba tace "kai YaShid kadamu da yariyar nan dayawa fa wai meye masayin ta awajen kane?
Nufasawa yayi
Yace to yau zakuji basayinta awajen na yagaya musu kamar yanda yakayawa su Ummi amma yace "saide fa sunce nabar zance sai sanda tafito kawai sai ace dama ni aka daurawa kunga lifin ita yariyar na bin matar saudia ya bata sannan lefin Hadim yabata abin da yasana fada maka innaso tunkafin ta fito anemo mata maganin da zata koma kamar da shiya sa nake ta meman wanan yar iskan Dr Adegas din bana samunta
Inason tambayar ta wane irin allura ta mata
Dr yace "Ai yanda kafada bawani magani da za asamu alikitance wanda zai dawota tunani kunriga kuncici yariyar kawai."
*Yafadi haka fal da haushi Shid wani irin makar yacine akan abinda yanacewa yanzu kenan zai rushe masa komai tunda gashi har ya ganar da iyayen sa cewa Fandau matar sace*
Nabil kamar yaro haka yace "wllh ban cuceta ba nide Hadim ce kuma wllh jiran ta haifu nake ta gane kureanta."
Dr da Habiba dan haushi kasa magan sukayi yanzu shikenan Nabil yaci
Bulus kenan ko sallama Dr bai saya yiwa Nabil ya fece
*Gidan Dr*
"yanzu yaci nasara yara kuma dunzama na Hadim kenan waishi Shiddams dinnan wane irin mutum ne komai nasa cikin ruwan sanyi yake zuwa dubi yanda yake tsara mana zance kamar gaske da irin wanan kalaman ya yaudari yariyarn fa kuma haryanzu ta na mugun sonsa ayanda da karance ta." cewar Habiba
Dr yace "ai dama nace miki shiddams shegene zai iya rusa kowane irin shiri akan abinda yake so,
Yayi kokarin ya fashim tar dasu yanda nasa lefin basai fito ba ko toni kuma na yi alkawarin insha ALLAH yarushe min *DAMATA* *DAYA* acikin ukkun amma biyun nima sai na cinasara sai ya karyata kansa da kansa ."
"haba Abban Nol yazaka rike matar aure ka fito da ita kawai ayita da kare wllh iyaye zasu yarda da ita abata yaran da aware karyar da yayi musamman idan bayanan da Dr Hafeez ya maka in Gaskiya ne kaga kowa zai yarda da da yaran tane su zauna suyin zaman auren su me amfani cigaba da rike matar wani kai kasan bazaka iya karawa da Shddams ba wllh."
"Bayanan Dr Gaskiya ne naduba sosa,
amma ai su Ummi basu yarda ba Dr yabari ne sai tazo haifuwa su gani maganan garawa da Shid kuma kowa yana da dama fa sai de inbai iya amfani dashiba zan baki mamakin cikin *DAMATA*."
Fandau kam ba asata makaranta ba amma ta gama wayewa duk inda za akira wayeyiya za asoko da ita yanzu kam ta iya turanci sosai ba abinda Habiba bata koya mata ba dan yanzu haka zaki iya sata sawun matakin yan secondary dan duk abinda habiba takoya mata dauka take idon ta yabude sosai
Cikin ta yacika wata 9 cif Aunty Habiba ta tafi dauko yara a makaran ta wayan habiban ne ahannun tana dan danne danen ta de sai ta shiga whassapp dinta pc din Hadim ta shiga amma tajima bata hauba pic din Fujjirat ne a dp tarike ball tana dariya tayi kyu
Ta tuce na Nabil shima Fuj ne saide nashi tana cikin taron jamaa duk yan mata ne kyuwawa wasu farare wasu bakake Fuj tana tsakinyan su sai da ta jawo taga ashe abinda suka sa agaba cake ne ansa happy Birthday to Hajara
2years
Amma me tana shiga status dinshi ta cikaro da nata pic din wanda tayi a harani akasan photon anrubuda
_yaushe zan ganki matata ido da gangan jikin suna bukatan ki baki yana son turta miki kalman da kika dade kina son ji_
Kifa kanta tayi a hannun kujera kenan Nabil bai manta da ita ba yana son ganinta fa yace da sauri da daga idon ta ta Kalli tafkeken photon dayake manne jikin bango tace nima ina sonka bansan yanda zanyi bane to idan kaganni me zaka gayanin min akwai wani kallma ta yarage baka gayamin ba kokana nufin zaka furtanin karman```SO```ne dan shi nadade ina nema awajen ka
goge hawayen nata tayi ta shiga ta rubutu masa _SLM_ amma sai da yajima yaturo amsan
_Waalaikumus salam Mamana ys Nol Nol,_
dama Nol sunan Nabil ne dashi shiyasa Nabil yake cewa Habiban mamana
Rasame zatace tayi dan hannuta sai rawa yaje cande ta daure ta mayar masa da reply
_lfy abu Fuj yasu Fuj ya kawata?_
_yace Fuj de lafiya amma jiya ta cika shekara 2 su Jidda sun mata happy shine suka turomin pic dinta kawar ki kam ban sani ba kunfi kusa_
_yazakace munfi kusa kai da matar_
Cewa yayi
_uummmmm_
Daganan bai sake cewa komai ba
Itama shiru tayi tana so tace yayi mata voice taji muryasa ta tuno ashe wayar matan mutane ne
Jira take yace wani abu amma taji shiru har shigowan yaran da hayani yanzu tayi saurin tayi delete din chet din
Hadim iya wahala tana sha har yanzu a asbitin renon cikin take tayi kaya kaya dama gatada uban tinbi ya hadu da cikin wata 7 wani irin ciwo mararta yake mata wanda duk doctor da ya auna sai yace matsala ta na cikin ma haifa
Mamar tace ni Hadim nagaji da yanda kowane likita sai yace da matsala acikin mahaifar ki bayan da kalau kike haifuwar ki kode wajen zamu fita."
Hadim dama dukda ciwon da yake damunta tana son ganin Nabil tace "eh mama muje kawai nake ga kamar sun fisu sanin aikinsu yanzu haka bawani matsala sai nasu na rashin kwarewa."
Nabil yayi shiru yana tunanin chat dinsu da Habiba yaji dadin sunan da takirashi dashi wato *Abu Fuj* dan shi Fandau dinsa cekawai take kiransa dawanan sunan ****
Yau Fandau ta tashe da nakuda Habiba takira Dr yana hospital din ta gaya asa nurse kawai yaturo da kayan kinsu yace sugaya masa duk abinda yabiyo baya Fandau taji dadin wanan haifuwar dan sun temaka mata sosai sanda kan d'a yafaso
Awanan karan ma namiji ta haifa mekama dasu maaruf sak yana duk wani kulawa itada jaririn ta sun samu kunsan de gidan doctor
Fandau tayi kyu tayi shar da ita dan tasan idan tana bawa Akkaram nono jitake kamar ta kaida shi cikin ta dan so sunan Malam Dauda Dr ya sawa yaron dan isa shine yace kar akira masa uba dawani suna sai Akkaram ko dawud to de Fandau tace gwara Akkaram din
Fandau tana son yaran har ta kasa ban bance wanda tafiso shida Fujjirat dan ita tana ganin twins kamar ba yaran taba takeji amma Fujjirat bata san iya sonda takewa yarinyar ba kullum pic dinta ne a fukan wayanta
***
Ranan da yakama suna duk da bakowa aka gayawa ba Fandau tayi makeup tayi kyu
Habiba tana shigo ta fara mata kirari
"kai kai cankaji wanan hawan girman fa yayi gimbiya y'aga Zannan barno hakimin Gargar mulki da sarauta bayeku a barno koda karfin rawani zamu karbo yaran mu kinyi kyu wanan idan Nabil yakanki ko zai ganeki?
Gaki dama da iya kasai ta wllh tun lokacin da nake zuwa gidan ku duk baki ta bamin magan ba nasan ke jinin sarautane ne kinfi sauran yan uwanki iya tsate gida
Murmushi tayi tace "Aunty foundation din kara hanci tasamin wllh duk na canza kama gawani gira data samin a ido Aunty ba kyu fa canza halita wanan abinda ta samin acikin ido ba abin da zaiyiwa idona ina tsoro."
"eh bawani abu kwaliya nefa kuma ba sallah zakiyi ba Abban Nol yace amiki zai turaro wani wanda ya kware a daukon photo da editing yamiki pic dan yayi amfani dawani *DAMAR* kinga ma kayan ma caccanzawa zakiyi."
Itade dan Dr ne bayanda zatayi amma da wannan kayan canza halittan bada itaba
Wani bature ne yamata photo wajen kala 10 harda wanda aka mata da English wears fadin kyun da tayi ta adin lokaci ne
Wahegari Habiba tace zata jen duba Hadim dan sun sauka ita da Ummi da Mamar ta asbitin dr suka sauka dan sun dauko Hadim agalabaice
"aunty da Fujjirat akazo?
" eh da ita man kinsan Hadim baza ta iya zama ba Fuj ba shiyasa nake tausayawa Hadim duk ranan da asirin zai tonu dan wllh abin tausayi ce inde za akwace Fuj da bata da lfyn nan fa a asbitin a bed daya suke kwanan ga shima uban ya kwallafa dukkan buri akanta nede Allah yasa Hadim macce zata haifa dan abin yazo muku da sauki amma idan ta haifi Namiji akwai rikici dan naga kema kinfi jida Fuj."
"Aunty ai itace macce nisu zo su hada har Akkaram surike subani Fuj."
Habiba tace" yanzu kenan bazaki iya bar mata ita ba jenan?
Fandau tace" Allah Aunty koda kotu sai na karbi y'ata
Habiba tace "to mude munanan muna zuba ido muga wanan rikicin ta inda za aballo
Sai nadawo."
"Aunty kizo da Fujjirat di."
"Anya na isa kuwa zan duba baga."
"Yawwa Aunty dan ALLAH kiyin da baran daukota."
"Bakida kunya Aunty kirki agabana kike nuna so ga yarki ta fari sai kace ba kanuri ba."
Da sauri ta rufe fuskan ta da hannunta
*Gidan Dr*
"yanzu yaci nasara yara kuma dunzama na Hadim kenan waishi Shiddams dinnan wane irin mutum ne komai nasa cikin ruwan sanyi yake zuwa dubi yanda yake tsara mana zance kamar gaske da irin wanan kalaman ya yaudari yariyarn fa kuma haryanzu ta na mugun sonsa ayanda da karance ta." cewar Habiba
Dr yace "ai dama nace miki shiddams shegene zai iya rusa kowane irin shiri akan abinda yake so,
Yayi kokarin ya fashim tar dasu yanda nasa lefin basai fito ba ko toni kuma na yi alkawarin insha ALLAH yarushe min *DAMATA* *DAYA* acikin ukkun amma biyun nima sai na cinasara sai ya karyata kansa da kansa ."
"haba Abban Nol yazaka rike matar aure ka fito da ita kawai ayita da kare wllh iyaye zasu yarda da ita abata yaran da aware karyar da yayi musamman idan bayanan da Dr Hafeez ya maka in Gaskiya ne kaga kowa zai yarda da da yaran tane su zauna suyin zaman auren su me amfani cigaba da rike matar wani kai kasan bazaka iya karawa da Shddams ba wllh."
"Bayanan Dr Gaskiya ne naduba sosa,
amma ai su Ummi basu yarda ba Dr yabari ne sai tazo haifuwa su gani maganan garawa da Shid kuma kowa yana da dama fa sai de inbai iya amfani dashiba zan baki mamakin cikin *DAMATA*."
Fandau kam ba asata makaranta ba amma ta gama wayewa duk inda za akira wayeyiya za asoko da ita yanzu kam ta iya turanci sosai ba abinda Habiba bata koya mata ba dan yanzu haka zaki iya sata sawun matakin yan secondary dan duk abinda habiba takoya mata dauka take idon ta yabude sosai
Cikin ta yacika wata 9 cif Aunty Habiba ta tafi dauko yara a makaran ta wayan habiban ne ahannun tana dan danne danen ta de sai ta shiga whassapp dinta pc din Hadim ta shiga amma tajima bata hauba pic din Fujjirat ne a dp tarike ball tana dariya tayi kyu
Ta tuce na Nabil shima Fuj ne saide nashi tana cikin taron jamaa duk yan mata ne kyuwawa wasu farare wasu bakake Fuj tana tsakinyan su sai da ta jawo taga ashe abinda suka sa agaba cake ne ansa happy Birthday to Hajara
2years
Amma me tana shiga status dinshi ta cikaro da nata pic din wanda tayi a harani akasan photon anrubuda
_yaushe zan ganki matata ido da gangan jikin suna bukatan ki baki yana son turta miki kalman da kika dade kina son ji_
Kifa kanta tayi a hannun kujera kenan Nabil bai manta da ita ba yana son ganinta fa yace da sauri da daga idon ta ta Kalli tafkeken photon dayake manne jikin bango tace nima ina sonka bansan yanda zanyi bane to idan kaganni me zaka gayanin min akwai wani kallma ta yarage baka gayamin ba kokana nufin zaka furtanin karman```SO```ne dan shi nadade ina nema awajen ka
goge hawayen nata tayi ta shiga ta rubutu masa _SLM_ amma sai da yajima yaturo amsan
_Waalaikumus salam Mamana ys Nol Nol,_
dama Nol sunan Nabil ne dashi shiyasa Nabil yake cewa Habiban mamana
Rasame zatace tayi dan hannuta sai rawa yaje cande ta daure ta mayar masa da reply
_lfy abu Fuj yasu Fuj ya kawata?_
_yace Fuj de lafiya amma jiya ta cika shekara 2 su Jidda sun mata happy shine suka turomin pic dinta kawar ki kam ban sani ba kunfi kusa_
_yazakace munfi kusa kai da matar_
Cewa yayi
_uummmmm_
Daganan bai sake cewa komai ba
Itama shiru tayi tana so tace yayi mata voice taji muryasa ta tuno ashe wayar matan mutane ne
Jira take yace wani abu amma taji shiru har shigowan yaran da hayani yanzu tayi saurin tayi delete din chet din
Hadim iya wahala tana sha har yanzu a asbitin renon cikin take tayi kaya kaya dama gatada uban tinbi ya hadu da cikin wata 7 wani irin ciwo mararta yake mata wanda duk doctor da ya auna sai yace matsala ta na cikin ma haifa
Mamar tace ni Hadim nagaji da yanda kowane likita sai yace da matsala acikin mahaifar ki bayan da kalau kike haifuwar ki kode wajen zamu fita."
Hadim dama dukda ciwon da yake damunta tana son ganin Nabil tace "eh mama muje kawai nake ga kamar sun fisu sanin aikinsu yanzu haka bawani matsala sai nasu na rashin kwarewa."
Nabil yayi shiru yana tunanin chat dinsu da Habiba yaji dadin sunan da takirashi dashi wato *Abu Fuj* dan shi Fandau dinsa cekawai take kiransa dawanan sunan ****
Yau Fandau ta tashe da nakuda Habiba takira Dr yana hospital din ta gaya asa nurse kawai yaturo da kayan kinsu yace sugaya masa duk abinda yabiyo baya Fandau taji dadin wanan haifuwar dan sun temaka mata sosai sanda kan d'a yafaso
Awanan karan ma namiji ta haifa mekama dasu maaruf sak yana duk wani kulawa itada jaririn ta sun samu kunsan de gidan doctor
Fandau tayi kyu tayi shar da ita dan tasan idan tana bawa Akkaram nono jitake kamar ta kaida shi cikin ta dan so sunan Malam Dauda Dr ya sawa yaron dan isa shine yace kar akira masa uba dawani suna sai Akkaram ko dawud to de Fandau tace gwara Akkaram din
Fandau tana son yaran har ta kasa ban bance wanda tafiso shida Fujjirat dan ita tana ganin twins kamar ba yaran taba takeji amma Fujjirat bata san iya sonda takewa yarinyar ba kullum pic dinta ne a fukan wayanta
***
Ranan da yakama suna duk da bakowa aka gayawa ba Fandau tayi makeup tayi kyu
Habiba tana shigo ta fara mata kirari
"kai kai cankaji wanan hawan girman fa yayi gimbiya y'aga Zannan barno hakimin Gargar mulki da sarauta bayeku a barno koda karfin rawani zamu karbo yaran mu kinyi kyu wanan idan Nabil yakanki ko zai ganeki?
Gaki dama da iya kasai ta wllh tun lokacin da nake zuwa gidan ku duk baki ta bamin magan ba nasan ke jinin sarautane ne kinfi sauran yan uwanki iya tsate gida
Murmushi tayi tace "Aunty foundation din kara hanci tasamin wllh duk na canza kama gawani gira data samin a ido Aunty ba kyu fa canza halita wanan abinda ta samin acikin ido ba abin da zaiyiwa idona ina tsoro."
"eh bawani abu kwaliya nefa kuma ba sallah zakiyi ba Abban Nol yace amiki zai turaro wani wanda ya kware a daukon photo da editing yamiki pic dan yayi amfani dawani *DAMAR* kinga ma kayan ma caccanzawa zakiyi."
Itade dan Dr ne bayanda zatayi amma da wannan kayan canza halittan bada itaba
Wani bature ne yamata photo wajen kala 10 harda wanda aka mata da English wears fadin kyun da tayi ta adin lokaci ne
Wahegari Habiba tace zata jen duba Hadim dan sun sauka ita da Ummi da Mamar ta asbitin dr suka sauka dan sun dauko Hadim agalabaice
"aunty da Fujjirat akazo?
" eh da ita man kinsan Hadim baza ta iya zama ba Fuj ba shiyasa nake tausayawa Hadim duk ranan da asirin zai tonu dan wllh abin tausayi ce inde za akwace Fuj da bata da lfyn nan fa a asbitin a bed daya suke kwanan ga shima uban ya kwallafa dukkan buri akanta nede Allah yasa Hadim macce zata haifa dan abin yazo muku da sauki amma idan ta haifi Namiji akwai rikici dan naga kema kinfi jida Fuj."
"Aunty ai itace macce nisu zo su hada har Akkaram surike subani Fuj."
Habiba tace" yanzu kenan bazaki iya bar mata ita ba jenan?
Fandau tace" Allah Aunty koda kotu sai na karbi y'ata
Habiba tace "to mude munanan muna zuba ido muga wanan rikicin ta inda za aballo
Sai nadawo."
"Aunty kizo da Fujjirat di."
"Anya na isa kuwa zan duba baga."
"Yawwa Aunty dan ALLAH kiyin da baran daukota."
"Bakida kunya Aunty kirki agabana kike nuna so ga yarki ta fari sai kace ba kanuri ba."
Da sauri ta rufe fuskan ta da hannunta
Nabil yana zaune yana dan danne danne sa a waya yashiga status kawai sai yaga dr MD yana wasa dawayin jariri yayi saurin budewa aiko yanayin searching yaga maaruf ne dariya yayi yace kenan ranan da aka haifesu yayi dan yasan rabon doctor dayaran tunranan haifuwan su
amma kuma mamakin sa saiyaga a parlour Dr ne da sauri yarubuta _*pls Dr send it 4*_
Dariya Dr yayi a zuciyar yace cewa anzo wajen Dan yajima yana daura video amma dayake Nabil bai damu dawani hawa media ba bai gani ba musam man yanzu da ya fara fita wasa dariya Dr yayi yace *DAMATA DAYA*
amma sai ya masa reply da
_Yatura masa anki din nasamu d'a kowa yana min barka kai saiyawu_."
_Sorry my friend wlh banida video yaran suna jarirai Maaruf ne ko dan suna jarirai Billah bai kai haka girmaba_."
_Dr "yace bangane ba kaima kana son kacemin Akkaram yana kama dasu twins dinka ne_?
"Muktar bangane ba _kana son cemin ba Maaruf bane wanan_?
_Sosai mako wanan d'anane ashede da gaskene suna kama _da su Maaruf dan ni kasan rabona dasu tun suna jarirai sai dai pic din birthdays _dinsu dan haka bazan gane wani kaman su ba sai dai mutane suke ta fadan kaman ashe kai ma kagani to namusu friend sunan sa dauda dawud muna nace masa Akkaram_
Aiko sai gashi Nabil yakira
"dan ALLAH mehaka nufi please ba Maaruf bane?
Dr yace"Nace bashi bane amma kaduba da kyu kuwa?
"Dr bana son irin wanan zolayan?
"Wllh Shiddams ka yarda wanan ba Maaruf bane amma nayi murna da d'a yayi kama dasu kasan nayi sammanin nin zaka sa sunana tunda 2 nida Bilal sai ALLAH baiyin ba inason yaran inajin shiyasa na haifi mai kamada su...
"Dakata Dr Nabil ya katsesa
"yana ina yanzu yaron?
"yana gidana mana nace maka d'a ne ai ko."
"yazu haka idan nazo zan ganshi? "sosai ma yanzu haka gashinan Acinya na."
Nabil kashe wayan yayi yatashi da sauri yafita ko drive bai saurara ba balle security haka ya fada mota yaja
Nabil daukan dan yayi yana bin ko ina na raron da kallon bashi da ban banci da jinin sa hatta daidai ta faracen yaron nasu Maaruf ne
yadaga kai ya Kalli Dr
yace " ina iyayen sa?
"ni nine uban sa nace maka."
Nabil yace
"iyayen sa na asali nake nufi bawai kai ba."
"ai sai kayi agunwa kaga yaro d'a nane nacikina."
"yaushe Habiban tayi koyon ciki har ta haifu ban sani ba?
"Dr yace kana mamaki ne?
Nabil yace "kai yafi karfin mamaki ba."
Dr yace "amma kam bai kamata kayi mamaki ba dan kuma hakan yafaru akanku saide muganku da d'a koda goyon ciki kobabu."
Nabil yace "amma ai mukuna ganin muda ciki ko?
"kai Shid *walla tazzazasu* amma kai aboki nane da bazan iya boye maka komai ba zan gaya maka Gaskiya nasan kai mai rufanin asirine kasan Habitee ta ce maza ta kara haifuwa ba nikuma naga yara ukku sun min kadan dan haka mukayi yar jejeniya da ita nayi auren boye da wata yariyar ta haifa mana koda yara ukku ne mukara akan su Haris kaga idan ta gama sai musa mata alluran mantau yanda goda ta ganmu awani wajen bazata gane muba
bawan da yadani saikai dan bazan iya boye maba yasa nagaya maka
gashi yariya ta iya haifuwa dan ta haifa min mekama da abokina."
Nabil har yawu sai da yazubo abakin sa tsabar sakewan da jikin sa yayi jin jikin sa yayi kamar ba nasa ba dan mutuwan zaune dayayi
dan da yake hannun sa bai sanda da yasubuce ba.........
*Sorry masoya dan bashida yawa sonku da kaunan ku yasa na kawo muku wanan dinma wllh bana dindadi*
*Amma yakukaga page na gaba sai kasance dr yafara amsani da DAMARSA zaici nasa ra koyayi*
*Kuyi kuna tunawa da HAJIYA HADIM de*
*Nagode masoya muna tare da jikar ALHAJI MUSTAPAH YIR JATTKO*
*DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Phareedah umar sokon ki ya iso gareni kuma na gdy da kauna ki zanduba bukatun ku na insamu ina muku typing koda (2days ) ne*
*Haeeza Murtal*
Banman tadake ba
Dakeda duk kan masoyan damata
*ME ZOGALE*
*kema muna mugun tare*
*Gaskiya kina mutukar godiya agareku masoya ina mamakin yanda kuke nuna soyyyyan ga* ```DAMATA```
*Ina baku hakuri wanda suka min magana ban samu na amsa musu ba wllh abubuwa ne suka min yawa amma ina dare da masoyana aduk inda kuke karfin guiwan ku da addua anku yake kara karfafanin guiwa musamman JATTKO GROUP kuna sani nishadi wllh 🤣🤣🤣🤣ina tare daku*
( editing mzz daddy)
*40*
*K*asa k'arasawa yayi dan yanda dan tumfashin da yake ja yagagare shi yaja idonuwan sa suka kakkafe atake da sauri Dr yabayar masa oxygen ahankali nunfashin yafara sauka
Ummi kuka take sosai Kamal ya kamata yafita da ita yana kwantar mata da hankali
Wani sadeden gaye nagani shida familyn disa badan karnayi karyaba zan iya cewa wane Nabil akomai da sauri saurin yake takawa haryabar ss dinshi da family shi su Jidda suka meke kai Ya BilAL BilAL Maina kangeya kenan d'aga Ahj Maina kange millions wanda ya dauki dauyin karatun Nabil shine yake takawa har gaban su Ummi ya durkusa ya gaida su Kamal cikin girmamawa yamasa jagora har gaban gadonda Nabil yake kwance Bilal yasa abokin nasa agaba yana mamakin wai Nabil da mata suke tsoron tunkara yakoma haka akan macce
Yakalli Kamal yace kamal "kiramin Dr din ."
kamal yafita suka shigo da Dr tare
Bilal yace"Dr kuhada mana kwararun doctor wanda zasu ina control din matsalan sa acikin jiri har kukara sa England."
Dr yace ok sir yaushene tafiyan? yace "yanzu."
Kamal dadi yaji dan bayanda ba ayi da Nabil afita da shi amma yace shibawan da ya isa yasa shibarin Nigeria dan Fatin sa tanaciki sunrasa wacece Wata Fatin dansu har yanzu ba agaya musuba yanzu koyasan bai isa hana BilAL fita dashi ba
dasauri doc yafita
daidai da shigowan malam da Baban Nabil da Bunu dan gidan Malam
Addua malam yamasa yace Bunu da Baba su daga shi abashi rubutun Baba
Yace
"akkaramakalha da anbar rubutun nan tunda kace na dan ganane kar kuma wata rana matar sa ta baiyana yakita azo ana nadama."
Murmushi Malam yayi yace" Abukar abashi."
Bunu da kamal suka daga shi kuka Nabil yasa daker yabude bakin sa yace"Malam kar abani abinda zan manta Matata."
Matsawa Malam yayi inda yake yakama hannun sa yace"baza ka manta ta ba wannan na samun saukine acikin cunci ko bakaso Fatin naka ta sameka da lafiya ne?
" ina somana Malam
Yaushe zanganta?
"kakusa ganinta kasha rubutun komai zai zomaka da sauki."
ai dasauri
Yace"idan nasha za aganta?
Malam yace "insha ALLAH."
Ai da sauri ya daga kansa duk da bazai iya tashiba alaman abashi Bunu ne yakara masa roban abaki yadan sha sosai sai da yaji cikin sa yana murdawa yabari shiko kashi zai iya ci inde za asamu Fatin sa
Kamal ya kwantar masa kan a filo
Bilal ya durkusa ya gaida su Baba yace "Malam waifa BilAL soyake ya fitar da abokin nashi."
"ai ba lefi saide aikin da zan masa na kwana 3 addua idan angama sai su tafi."
Cikin kwantar da murya BilAL yace"gafurta sai atafi da kai ai inde badamuwa."
Malam yace "badamuwa zanso hakan saide gobe akwai meeting namu na hakimai wanda yazama dole na halarci taron da safene da yanma sai muwuce."
Baba yace "da yau da goben duk dayane ai."
Haka washe gari aka tarkata Nabil da har yafara samun sauki dallin aduar da ake masa aka fita da shi yan club din Chelsea su sunji dadin hakan su suka dauki nauyin komai
Maman Fandau danne watayi agaban su Malam amma hankalin ta bakaramin tashi yayi ba harya fi na sanda Fandau ta tafi tashi yanzu shikenan anmata alluran da ta banta da komai arayuwan ta bazan iya yafewa matar da ta dauketa ta kaita saudia dan ta nema mata kudiba ALLAH sarki Fatima na da taji labarin zan warke shine aka yaudare ta da dashi dama nasan yanda kike sona da kishina komai zaki iyayi akaina saide yarinta daya hana baki gane illar kina macce me karancin shikaru barin ki gida da hatsarine ba bakiyin tunani ba gashi har kin fada halinda kwara makantata so dubu amma nasan Halima bata san ke y'ata bane da bata gwada wanan zalincin akanki ba dan kina kishiyar ta
Koda ta gayawa Bagana haka bagana taci kukanta tace "mama wllh dawannan labari kwara ace ta mutu."
Mama tace "ina zaki hada dama ai mutuwa kowa zaman jiranta yake."
"mama ALLAH ya isa tsakanin muda Hadim."
Mama tace "kai dena fadan haka kiyafe mata dan nasan ba lefinta bane lefin mesunan Malam ne daya gaya mata yarmu ci danasan halin kirkin Halima da bazata mata ba."
"mama wllh da lefinta ai kishi ba hauka bane koma yar wacece yaka mata tayi hakane jiyan nan fa naje naduba ta baga yada taba ni tausayin ba bata da lafiya abin dausayi tunda nazo nakecewa abban Tajjudeen anty Hadim ta zama abin tausayi ashe ita ta jefa min yar uwa cikin wani hali ban sani ba sake fashiwa tayi da kuka tana cewa YaFandau ina zanganki."
Dakyar mama ta lallasheta
tace" keda kike hakin haifuwa yau ko gobe bai kamata kijefa kanki cikin damuwa ba shima Nabil din yana iya kokarin sa wajen nemanta
Mama ta dauki Tajuddin tace "dashi zan tafi dama an dauke Hajara."
Bagana tace "wllh Mama tunda muguwace kar ki kara rike mata yarinya."
Mama de har suka fito harabar gidan bata yiwa Bagana magana ba dan ita son Fujjirat ajinin ta yake har driver yaja suka fita suka bar Bagana da tisisin ciki
Nabil yasuki yafara samuwa yanzu har takawa yake da kafafuwan sa memakon da da kowanka yimasa ake yadena jin ciwon kirjin aman jini duk yadena sai kuma tunanin Fandau yananan dan duk baya ji kamar da
Malam da Baba har sun tafi sun barsu amma tunanin Fandau kam haryanzu yana fama dashi kullum yana makale da wayan sa yana ganin photon ta a status dinshi kam kullum kalaman soyayya yake daurawa instagram, tweeter dasaura media amma baya daura photon dan yasan yana kishin ta a status dinshi na whassapp kawai yake daurawa dan yasan bawan da zai gani dai wanda yayi saving dinshi shima da wata ta dauka da shijab a saudia yafi daurawa
Akullum Billah yana kwantar masa da hankali daza a sameta Dr MD da Habiba sunzo sunduba shi agidan bayan an sallame shi ko da suka zo saida Nabil yace "wai Habiba wanan yariyar haryanzu baki kara ganin mai kamarta ba wllh wanda nake sawa bincike duk basu san akin suba."
Habiba tace "kai YaShid kadamu da yariyar nan dayawa fa wai meye masayin ta awajen kane?
Nufasawa yayi
Yace to yau zakuji basayinta awajen na yagaya musu kamar yanda yakayawa su Ummi amma yace "saide fa sunce nabar zance sai sanda tafito kawai sai ace dama ni aka daurawa kunga lifin ita yariyar na bin matar saudia ya bata sannan lefin Hadim yabata abin da yasana fada maka innaso tunkafin ta fito anemo mata maganin da zata koma kamar da shiya sa nake ta meman wanan yar iskan Dr Adegas din bana samunta
Inason tambayar ta wane irin allura ta mata
Dr yace "Ai yanda kafada bawani magani da za asamu alikitance wanda zai dawota tunani kunriga kuncici yariyar kawai."
*Yafadi haka fal da haushi Shid wani irin makar yacine akan abinda yanacewa yanzu kenan zai rushe masa komai tunda gashi har ya ganar da iyayen sa cewa Fandau matar sace*
Nabil kamar yaro haka yace "wllh ban cuceta ba nide Hadim ce kuma wllh jiran ta haifu nake ta gane kureanta."
Dr da Habiba dan haushi kasa magan sukayi yanzu shikenan Nabil yaci
Bulus kenan ko sallama Dr bai saya yiwa Nabil ya fece
*Gidan Dr*
"yanzu yaci nasara yara kuma dunzama na Hadim kenan waishi Shiddams dinnan wane irin mutum ne komai nasa cikin ruwan sanyi yake zuwa dubi yanda yake tsara mana zance kamar gaske da irin wanan kalaman ya yaudari yariyarn fa kuma haryanzu ta na mugun sonsa ayanda da karance ta." cewar Habiba
Dr yace "ai dama nace miki shiddams shegene zai iya rusa kowane irin shiri akan abinda yake so,
Yayi kokarin ya fashim tar dasu yanda nasa lefin basai fito ba ko toni kuma na yi alkawarin insha ALLAH yarushe min *DAMATA* *DAYA* acikin ukkun amma biyun nima sai na cinasara sai ya karyata kansa da kansa ."
"haba Abban Nol yazaka rike matar aure ka fito da ita kawai ayita da kare wllh iyaye zasu yarda da ita abata yaran da aware karyar da yayi musamman idan bayanan da Dr Hafeez ya maka in Gaskiya ne kaga kowa zai yarda da da yaran tane su zauna suyin zaman auren su me amfani cigaba da rike matar wani kai kasan bazaka iya karawa da Shddams ba wllh."
"Bayanan Dr Gaskiya ne naduba sosa,
amma ai su Ummi basu yarda ba Dr yabari ne sai tazo haifuwa su gani maganan garawa da Shid kuma kowa yana da dama fa sai de inbai iya amfani dashiba zan baki mamakin cikin *DAMATA*."
Fandau kam ba asata makaranta ba amma ta gama wayewa duk inda za akira wayeyiya za asoko da ita yanzu kam ta iya turanci sosai ba abinda Habiba bata koya mata ba dan yanzu haka zaki iya sata sawun matakin yan secondary dan duk abinda habiba takoya mata dauka take idon ta yabude sosai
Cikin ta yacika wata 9 cif Aunty Habiba ta tafi dauko yara a makaran ta wayan habiban ne ahannun tana dan danne danen ta de sai ta shiga whassapp dinta pc din Hadim ta shiga amma tajima bata hauba pic din Fujjirat ne a dp tarike ball tana dariya tayi kyu
Ta tuce na Nabil shima Fuj ne saide nashi tana cikin taron jamaa duk yan mata ne kyuwawa wasu farare wasu bakake Fuj tana tsakinyan su sai da ta jawo taga ashe abinda suka sa agaba cake ne ansa happy Birthday to Hajara
2years
Amma me tana shiga status dinshi ta cikaro da nata pic din wanda tayi a harani akasan photon anrubuda
_yaushe zan ganki matata ido da gangan jikin suna bukatan ki baki yana son turta miki kalman da kika dade kina son ji_
Kifa kanta tayi a hannun kujera kenan Nabil bai manta da ita ba yana son ganinta fa yace da sauri da daga idon ta ta Kalli tafkeken photon dayake manne jikin bango tace nima ina sonka bansan yanda zanyi bane to idan kaganni me zaka gayanin min akwai wani kallma ta yarage baka gayamin ba kokana nufin zaka furtanin karman```SO```ne dan shi nadade ina nema awajen ka
goge hawayen nata tayi ta shiga ta rubutu masa _SLM_ amma sai da yajima yaturo amsan
_Waalaikumus salam Mamana ys Nol Nol,_
dama Nol sunan Nabil ne dashi shiyasa Nabil yake cewa Habiban mamana
Rasame zatace tayi dan hannuta sai rawa yaje cande ta daure ta mayar masa da reply
_lfy abu Fuj yasu Fuj ya kawata?_
_yace Fuj de lafiya amma jiya ta cika shekara 2 su Jidda sun mata happy shine suka turomin pic dinta kawar ki kam ban sani ba kunfi kusa_
_yazakace munfi kusa kai da matar_
Cewa yayi
_uummmmm_
Daganan bai sake cewa komai ba
Itama shiru tayi tana so tace yayi mata voice taji muryasa ta tuno ashe wayar matan mutane ne
Jira take yace wani abu amma taji shiru har shigowan yaran da hayani yanzu tayi saurin tayi delete din chet din
Hadim iya wahala tana sha har yanzu a asbitin renon cikin take tayi kaya kaya dama gatada uban tinbi ya hadu da cikin wata 7 wani irin ciwo mararta yake mata wanda duk doctor da ya auna sai yace matsala ta na cikin ma haifa
Mamar tace ni Hadim nagaji da yanda kowane likita sai yace da matsala acikin mahaifar ki bayan da kalau kike haifuwar ki kode wajen zamu fita."
Hadim dama dukda ciwon da yake damunta tana son ganin Nabil tace "eh mama muje kawai nake ga kamar sun fisu sanin aikinsu yanzu haka bawani matsala sai nasu na rashin kwarewa."
Nabil yayi shiru yana tunanin chat dinsu da Habiba yaji dadin sunan da takirashi dashi wato *Abu Fuj* dan shi Fandau dinsa cekawai take kiransa dawanan sunan ****
Yau Fandau ta tashe da nakuda Habiba takira Dr yana hospital din ta gaya asa nurse kawai yaturo da kayan kinsu yace sugaya masa duk abinda yabiyo baya Fandau taji dadin wanan haifuwar dan sun temaka mata sosai sanda kan d'a yafaso
Awanan karan ma namiji ta haifa mekama dasu maaruf sak yana duk wani kulawa itada jaririn ta sun samu kunsan de gidan doctor
Fandau tayi kyu tayi shar da ita dan tasan idan tana bawa Akkaram nono jitake kamar ta kaida shi cikin ta dan so sunan Malam Dauda Dr ya sawa yaron dan isa shine yace kar akira masa uba dawani suna sai Akkaram ko dawud to de Fandau tace gwara Akkaram din
Fandau tana son yaran har ta kasa ban bance wanda tafiso shida Fujjirat dan ita tana ganin twins kamar ba yaran taba takeji amma Fujjirat bata san iya sonda takewa yarinyar ba kullum pic dinta ne a fukan wayanta
***
Ranan da yakama suna duk da bakowa aka gayawa ba Fandau tayi makeup tayi kyu
Habiba tana shigo ta fara mata kirari
"kai kai cankaji wanan hawan girman fa yayi gimbiya y'aga Zannan barno hakimin Gargar mulki da sarauta bayeku a barno koda karfin rawani zamu karbo yaran mu kinyi kyu wanan idan Nabil yakanki ko zai ganeki?
Gaki dama da iya kasai ta wllh tun lokacin da nake zuwa gidan ku duk baki ta bamin magan ba nasan ke jinin sarautane ne kinfi sauran yan uwanki iya tsate gida
Murmushi tayi tace "Aunty foundation din kara hanci tasamin wllh duk na canza kama gawani gira data samin a ido Aunty ba kyu fa canza halita wanan abinda ta samin acikin ido ba abin da zaiyiwa idona ina tsoro."
"eh bawani abu kwaliya nefa kuma ba sallah zakiyi ba Abban Nol yace amiki zai turaro wani wanda ya kware a daukon photo da editing yamiki pic dan yayi amfani dawani *DAMAR* kinga ma kayan ma caccanzawa zakiyi."
Itade dan Dr ne bayanda zatayi amma da wannan kayan canza halittan bada itaba
Wani bature ne yamata photo wajen kala 10 harda wanda aka mata da English wears fadin kyun da tayi ta adin lokaci ne
Wahegari Habiba tace zata jen duba Hadim dan sun sauka ita da Ummi da Mamar ta asbitin dr suka sauka dan sun dauko Hadim agalabaice
"aunty da Fujjirat akazo?
" eh da ita man kinsan Hadim baza ta iya zama ba Fuj ba shiyasa nake tausayawa Hadim duk ranan da asirin zai tonu dan wllh abin tausayi ce inde za akwace Fuj da bata da lfyn nan fa a asbitin a bed daya suke kwanan ga shima uban ya kwallafa dukkan buri akanta nede Allah yasa Hadim macce zata haifa dan abin yazo muku da sauki amma idan ta haifi Namiji akwai rikici dan naga kema kinfi jida Fuj."
"Aunty ai itace macce nisu zo su hada har Akkaram surike subani Fuj."
Habiba tace" yanzu kenan bazaki iya bar mata ita ba jenan?
Fandau tace" Allah Aunty koda kotu sai na karbi y'ata
Habiba tace "to mude munanan muna zuba ido muga wanan rikicin ta inda za aballo
Sai nadawo."
"Aunty kizo da Fujjirat di."
"Anya na isa kuwa zan duba baga."
"Yawwa Aunty dan ALLAH kiyin da baran daukota."
"Bakida kunya Aunty kirki agabana kike nuna so ga yarki ta fari sai kace ba kanuri ba."
Da sauri ta rufe fuskan ta da hannunta
*Gidan Dr*
"yanzu yaci nasara yara kuma dunzama na Hadim kenan waishi Shiddams dinnan wane irin mutum ne komai nasa cikin ruwan sanyi yake zuwa dubi yanda yake tsara mana zance kamar gaske da irin wanan kalaman ya yaudari yariyarn fa kuma haryanzu ta na mugun sonsa ayanda da karance ta." cewar Habiba
Dr yace "ai dama nace miki shiddams shegene zai iya rusa kowane irin shiri akan abinda yake so,
Yayi kokarin ya fashim tar dasu yanda nasa lefin basai fito ba ko toni kuma na yi alkawarin insha ALLAH yarushe min *DAMATA* *DAYA* acikin ukkun amma biyun nima sai na cinasara sai ya karyata kansa da kansa ."
"haba Abban Nol yazaka rike matar aure ka fito da ita kawai ayita da kare wllh iyaye zasu yarda da ita abata yaran da aware karyar da yayi musamman idan bayanan da Dr Hafeez ya maka in Gaskiya ne kaga kowa zai yarda da da yaran tane su zauna suyin zaman auren su me amfani cigaba da rike matar wani kai kasan bazaka iya karawa da Shddams ba wllh."
"Bayanan Dr Gaskiya ne naduba sosa,
amma ai su Ummi basu yarda ba Dr yabari ne sai tazo haifuwa su gani maganan garawa da Shid kuma kowa yana da dama fa sai de inbai iya amfani dashiba zan baki mamakin cikin *DAMATA*."
Fandau kam ba asata makaranta ba amma ta gama wayewa duk inda za akira wayeyiya za asoko da ita yanzu kam ta iya turanci sosai ba abinda Habiba bata koya mata ba dan yanzu haka zaki iya sata sawun matakin yan secondary dan duk abinda habiba takoya mata dauka take idon ta yabude sosai
Cikin ta yacika wata 9 cif Aunty Habiba ta tafi dauko yara a makaran ta wayan habiban ne ahannun tana dan danne danen ta de sai ta shiga whassapp dinta pc din Hadim ta shiga amma tajima bata hauba pic din Fujjirat ne a dp tarike ball tana dariya tayi kyu
Ta tuce na Nabil shima Fuj ne saide nashi tana cikin taron jamaa duk yan mata ne kyuwawa wasu farare wasu bakake Fuj tana tsakinyan su sai da ta jawo taga ashe abinda suka sa agaba cake ne ansa happy Birthday to Hajara
2years
Amma me tana shiga status dinshi ta cikaro da nata pic din wanda tayi a harani akasan photon anrubuda
_yaushe zan ganki matata ido da gangan jikin suna bukatan ki baki yana son turta miki kalman da kika dade kina son ji_
Kifa kanta tayi a hannun kujera kenan Nabil bai manta da ita ba yana son ganinta fa yace da sauri da daga idon ta ta Kalli tafkeken photon dayake manne jikin bango tace nima ina sonka bansan yanda zanyi bane to idan kaganni me zaka gayanin min akwai wani kallma ta yarage baka gayamin ba kokana nufin zaka furtanin karman```SO```ne dan shi nadade ina nema awajen ka
goge hawayen nata tayi ta shiga ta rubutu masa _SLM_ amma sai da yajima yaturo amsan
_Waalaikumus salam Mamana ys Nol Nol,_
dama Nol sunan Nabil ne dashi shiyasa Nabil yake cewa Habiban mamana
Rasame zatace tayi dan hannuta sai rawa yaje cande ta daure ta mayar masa da reply
_lfy abu Fuj yasu Fuj ya kawata?_
_yace Fuj de lafiya amma jiya ta cika shekara 2 su Jidda sun mata happy shine suka turomin pic dinta kawar ki kam ban sani ba kunfi kusa_
_yazakace munfi kusa kai da matar_
Cewa yayi
_uummmmm_
Daganan bai sake cewa komai ba
Itama shiru tayi tana so tace yayi mata voice taji muryasa ta tuno ashe wayar matan mutane ne
Jira take yace wani abu amma taji shiru har shigowan yaran da hayani yanzu tayi saurin tayi delete din chet din
Hadim iya wahala tana sha har yanzu a asbitin renon cikin take tayi kaya kaya dama gatada uban tinbi ya hadu da cikin wata 7 wani irin ciwo mararta yake mata wanda duk doctor da ya auna sai yace matsala ta na cikin ma haifa
Mamar tace ni Hadim nagaji da yanda kowane likita sai yace da matsala acikin mahaifar ki bayan da kalau kike haifuwar ki kode wajen zamu fita."
Hadim dama dukda ciwon da yake damunta tana son ganin Nabil tace "eh mama muje kawai nake ga kamar sun fisu sanin aikinsu yanzu haka bawani matsala sai nasu na rashin kwarewa."
Nabil yayi shiru yana tunanin chat dinsu da Habiba yaji dadin sunan da takirashi dashi wato *Abu Fuj* dan shi Fandau dinsa cekawai take kiransa dawanan sunan ****
Yau Fandau ta tashe da nakuda Habiba takira Dr yana hospital din ta gaya asa nurse kawai yaturo da kayan kinsu yace sugaya masa duk abinda yabiyo baya Fandau taji dadin wanan haifuwar dan sun temaka mata sosai sanda kan d'a yafaso
Awanan karan ma namiji ta haifa mekama dasu maaruf sak yana duk wani kulawa itada jaririn ta sun samu kunsan de gidan doctor
Fandau tayi kyu tayi shar da ita dan tasan idan tana bawa Akkaram nono jitake kamar ta kaida shi cikin ta dan so sunan Malam Dauda Dr ya sawa yaron dan isa shine yace kar akira masa uba dawani suna sai Akkaram ko dawud to de Fandau tace gwara Akkaram din
Fandau tana son yaran har ta kasa ban bance wanda tafiso shida Fujjirat dan ita tana ganin twins kamar ba yaran taba takeji amma Fujjirat bata san iya sonda takewa yarinyar ba kullum pic dinta ne a fukan wayanta
***
Ranan da yakama suna duk da bakowa aka gayawa ba Fandau tayi makeup tayi kyu
Habiba tana shigo ta fara mata kirari
"kai kai cankaji wanan hawan girman fa yayi gimbiya y'aga Zannan barno hakimin Gargar mulki da sarauta bayeku a barno koda karfin rawani zamu karbo yaran mu kinyi kyu wanan idan Nabil yakanki ko zai ganeki?
Gaki dama da iya kasai ta wllh tun lokacin da nake zuwa gidan ku duk baki ta bamin magan ba nasan ke jinin sarautane ne kinfi sauran yan uwanki iya tsate gida
Murmushi tayi tace "Aunty foundation din kara hanci tasamin wllh duk na canza kama gawani gira data samin a ido Aunty ba kyu fa canza halita wanan abinda ta samin acikin ido ba abin da zaiyiwa idona ina tsoro."
"eh bawani abu kwaliya nefa kuma ba sallah zakiyi ba Abban Nol yace amiki zai turaro wani wanda ya kware a daukon photo da editing yamiki pic dan yayi amfani dawani *DAMAR* kinga ma kayan ma caccanzawa zakiyi."
Itade dan Dr ne bayanda zatayi amma da wannan kayan canza halittan bada itaba
Wani bature ne yamata photo wajen kala 10 harda wanda aka mata da English wears fadin kyun da tayi ta adin lokaci ne
Wahegari Habiba tace zata jen duba Hadim dan sun sauka ita da Ummi da Mamar ta asbitin dr suka sauka dan sun dauko Hadim agalabaice
"aunty da Fujjirat akazo?
" eh da ita man kinsan Hadim baza ta iya zama ba Fuj ba shiyasa nake tausayawa Hadim duk ranan da asirin zai tonu dan wllh abin tausayi ce inde za akwace Fuj da bata da lfyn nan fa a asbitin a bed daya suke kwanan ga shima uban ya kwallafa dukkan buri akanta nede Allah yasa Hadim macce zata haifa dan abin yazo muku da sauki amma idan ta haifi Namiji akwai rikici dan naga kema kinfi jida Fuj."
"Aunty ai itace macce nisu zo su hada har Akkaram surike subani Fuj."
Habiba tace" yanzu kenan bazaki iya bar mata ita ba jenan?
Fandau tace" Allah Aunty koda kotu sai na karbi y'ata
Habiba tace "to mude munanan muna zuba ido muga wanan rikicin ta inda za aballo
Sai nadawo."
"Aunty kizo da Fujjirat di."
"Anya na isa kuwa zan duba baga."
"Yawwa Aunty dan ALLAH kiyin da baran daukota."
"Bakida kunya Aunty kirki agabana kike nuna so ga yarki ta fari sai kace ba kanuri ba."
Da sauri ta rufe fuskan ta da hannunta
Nabil yana zaune yana dan danne danne sa a waya yashiga status kawai sai yaga dr MD yana wasa dawayin jariri yayi saurin budewa aiko yanayin searching yaga maaruf ne dariya yayi yace kenan ranan da aka haifesu yayi dan yasan rabon doctor dayaran tunranan haifuwan su
amma kuma mamakin sa saiyaga a parlour Dr ne da sauri yarubuta _*pls Dr send it 4*_
Dariya Dr yayi a zuciyar yace cewa anzo wajen Dan yajima yana daura video amma dayake Nabil bai damu dawani hawa media ba bai gani ba musam man yanzu da ya fara fita wasa dariya Dr yayi yace *DAMATA DAYA*
amma sai ya masa reply da
_Yatura masa anki din nasamu d'a kowa yana min barka kai saiyawu_."
_Sorry my friend wlh banida video yaran suna jarirai Maaruf ne ko dan suna jarirai Billah bai kai haka girmaba_."
_Dr "yace bangane ba kaima kana son kacemin Akkaram yana kama dasu twins dinka ne_?
"Muktar bangane ba _kana son cemin ba Maaruf bane wanan_?
_Sosai mako wanan d'anane ashede da gaskene suna kama _da su Maaruf dan ni kasan rabona dasu tun suna jarirai sai dai pic din birthdays _dinsu dan haka bazan gane wani kaman su ba sai dai mutane suke ta fadan kaman ashe kai ma kagani to namusu friend sunan sa dauda dawud muna nace masa Akkaram_
Aiko sai gashi Nabil yakira
"dan ALLAH mehaka nufi please ba Maaruf bane?
Dr yace"Nace bashi bane amma kaduba da kyu kuwa?
"Dr bana son irin wanan zolayan?
"Wllh Shiddams ka yarda wanan ba Maaruf bane amma nayi murna da d'a yayi kama dasu kasan nayi sammanin nin zaka sa sunana tunda 2 nida Bilal sai ALLAH baiyin ba inason yaran inajin shiyasa na haifi mai kamada su...
"Dakata Dr Nabil ya katsesa
"yana ina yanzu yaron?
"yana gidana mana nace maka d'a ne ai ko."
"yazu haka idan nazo zan ganshi? "sosai ma yanzu haka gashinan Acinya na."
Nabil kashe wayan yayi yatashi da sauri yafita ko drive bai saurara ba balle security haka ya fada mota yaja
Nabil daukan dan yayi yana bin ko ina na raron da kallon bashi da ban banci da jinin sa hatta daidai ta faracen yaron nasu Maaruf ne
yadaga kai ya Kalli Dr
yace " ina iyayen sa?
"ni nine uban sa nace maka."
Nabil yace
"iyayen sa na asali nake nufi bawai kai ba."
"ai sai kayi agunwa kaga yaro d'a nane nacikina."
"yaushe Habiban tayi koyon ciki har ta haifu ban sani ba?
"Dr yace kana mamaki ne?
Nabil yace "kai yafi karfin mamaki ba."
Dr yace "amma kam bai kamata kayi mamaki ba dan kuma hakan yafaru akanku saide muganku da d'a koda goyon ciki kobabu."
Nabil yace "amma ai mukuna ganin muda ciki ko?
"kai Shid *walla tazzazasu* amma kai aboki nane da bazan iya boye maka komai ba zan gaya maka Gaskiya nasan kai mai rufanin asirine kasan Habitee ta ce maza ta kara haifuwa ba nikuma naga yara ukku sun min kadan dan haka mukayi yar jejeniya da ita nayi auren boye da wata yariyar ta haifa mana koda yara ukku ne mukara akan su Haris kaga idan ta gama sai musa mata alluran mantau yanda goda ta ganmu awani wajen bazata gane muba
bawan da yadani saikai dan bazan iya boye maba yasa nagaya maka
gashi yariya ta iya haifuwa dan ta haifa min mekama da abokina."
Nabil har yawu sai da yazubo abakin sa tsabar sakewan da jikin sa yayi jin jikin sa yayi kamar ba nasa ba dan mutuwan zaune dayayi
dan da yake hannun sa bai sanda da yasubuce ba.........
*Sorry masoya dan bashida yawa sonku da kaunan ku yasa na kawo muku wanan dinma wllh bana dindadi*
*Amma yakukaga page na gaba sai kasance dr yafara amsani da DAMARSA zaici nasa ra koyayi*
*Kuyi kuna tunawa da HAJIYA HADIM de*
*Nagode masoya muna tare da jikar ALHAJI MUSTAPAH YIR JATTKO*
[2/18, 9:39 PM] +234 816 362 8229: [2/8, 6:22 PM] BATUL ADAM JATTKO: *DAMATA*
*Na*
*BATUL ADAM JATTKO*
(editing mzz daddy )
*41*
*d*asauri Dr ya tare Akkaram
Yace"Shid lafiya zaka jefarmin yaro mekake kallo haka?
Nabil jamowa yayi katsa bakin sa narawa shikan baisan irin kalman da yake fitowa a bakin sa ba yace"dr mekake nufi dama anayin irin wanan auren ne aduniya?
Dr yace "Sosai makuwa kai ma ai kusan irin sa kayi dande Hadim ta ma katsalandan ne."
Nabil yace "Bangane ba Dr ni aiban aure ta danufin ta haifamin yara nasaketa ba na aureta ne da niyar temakon ta kawai. "
Dr yace "naka nufin kenan ni nasan halin matata tanada kishi bazata iya zama da kishiya ba musamman idan friends din suka san tana da kishiya aisai su renata shiyasa idan ta gama mana aikin zamu sallameta musamman yanda naga kawar ta nakasa yar mutane kaga idan gemun dan uwanka yakama da wuta ance kayayya fawa naka ruwa."
Cikin tashin hankali Nabil yace "doctor bawannan ba komai naka yayi kama da nawa aharkan auran boyen da mukayi inaga hakan a musulumci babban zunubine shiyasa ALLAH ya jarrabemu."
Dr yace" sosai babban zunubi neman musamman ma idan Budurwace dan da farko maba ita yaka mata kafara yiwa magana ba magaban ta yaka mataka tunkara dan su akabawa zabin mijin fari kaga mun tsallace wanan dokan kaga gakuma na alhakin mun jefa iyayin ta cikin damuwa wanda bamuyin aikin da hadisin da akace kasowa dan uwan ka abinda kasowa kanka dan na san bazakaso ayima ka haka ba akan Fujjirat ko?
Rudewa Nabil yasakeyi sosai cikin in ina yace "Muktar dena fada zannemi yafiyar Allah bazan iya jurewa ba idan hakan ta faru zan iya fadawa halinda yafi na yanzu bazai faru akan Fuj ba."
Dr yace ."wane yafiyar Allah ai anan Allah baka masa lefiba tunda ba zina kayi da ita ba aurene amma ba bisa tsari ba
Lefi kuma iyayenta kayiwa musamman ma idan na amanane."
Ai Nabil kara gigicewa yayi yace "na amanane mana nawakam nashiga ukku meyasa nabi shawara Hadim da ban fada cikin wanan hali ba."
Dr yace shawara Hadim kuma?
"Eh wllh bakin su daya da Habiba dan komai naka irin nawane."
Dr yace.
"Nide nafi shawaran Habittes amma aikai kace a saudia kuka haduda Fandau aikai ba amana kaciba illah temoko kaman yanda kafada tome yasa kace kaci amana idan na tattara bayanan ka yana bani kamar akwai wani abu da kaboye idan baka fito da shiba baza musamo kan abinba."
"Sosai dr akai abinda na boye mana fadan saba abin fahari bane,
amma ni duk bawanan damuwan bane damuwa ta jaraban da ALLAH yanuna mata akan auren boyen yazamuyin da wanan babban jaraban?
"bangane jarafta ba"
inji dr
Nabil yace "yanzu kana ganin danka dayayi kamadani sak gamu abokai zargi ba zai shiga zukatan mutane ba?
Dr yace wane irin zargi kuma?
"Meyasa dan ka yayi kama dani bayan kai da matar ka duk bakake ne kuma kuka samu farin d'a?
Dr yace" ana haka ai bakin tukunya mai fidda farin tuwo."
Cikin karaji Nabil yace "Dr ka dauki abin dawasa ko to ba abin wasa bane dan ko makaho yashafa yaron nan zaice da nane
Dan haka duniya zata zargeni da inacin amanan ka bawanda zai yarda."
Dariya Dr yayi sosai acikin ransa yace anzo wajen amma danya ruda Nabil afili kuma idon yazaro
" yace hakane fa yanzu yazamuyi wllh bansan hakan babban matsala bane saiyanzu shiru sukayin Nabil wani gumine ya yanko masa kamar ba sanyi ake a London ba
Shima Dr nuna jimanin sa yayi afili
Nabil yace "ina uwar yaron?
Dr yadan daga murya yace Habitee...
Nabil yace "ba itaba uwar gasken nake nufi."
Dr yace okky ai tana wancen dakin mun jonamata shocking mun sa security mun setting yanda bawanda zai shiga sai nida Habite."
Nabil abin yadena bashi mamaki dan yanzu ya tabbarawa kansa shida Dr suyin kuskuren bin shawaran mata ne Allah yamusu wanan jarabawan dan yasan bakin su daya da Hadim kawai amma bata gaya masa sun hada baki da Habiba ba ita ma Habiban da alamum bata gayawa Dr ba
Nabil yace "kacire shocking da security din inason nagan ta."
Dr yace no problem amma ba yau ba dan tana bacci bata jin dadi namata alluran bacci."
Kafin Nabil yace wani abu wayansa yasoma ringing Ummi ce yadauka yana seta muryar shi yan da zai mata magana yaji tace
"Nabil kai wane irin mutum ne bance lalle lalle kazo asbitin nanba idan yariyar nan ta mutu a dalilin bacin ranka wllh bazan yafe makaba kome tayi katuna cikin ka ajikin ta cikin nan yana bata mutukar wahala amma ka kasa zuwa dubata sai fanan aiken abaka Fujjirat to yanzu gashi jikin ya matsa harda suma nabaka minti 10 naganka dan haka kashe wayan yayi yameke yace"wai Dr meyake damun Hadim ne?
Shiru Dr yayi can yanunfasa yace "ayanda Dr tan ta yake gayanin akwai matsala sosai saide muyi fatan Allah ya sauwake mata."
"Yanzu ummi tace wai har suma tayi bari namekawa habibi yaron mutafi ya haura sama Nabil sai binyaron da kallo yake
Nabil zaune abakin gadon da Hadim take kwance ya hade rai ganin yanda maman Hadim take son yimasa kwarafi amma ganin ba fuska yasayi shiru
Itako Hadim jawo hannun sa tasake yi ta kenkeme
" habibi ina kashiga kabair ne cikin nan Wllh yana bani wahala wani irin ciwo marata takeyi amma kullum bana ganin ka ina neman ka su Ummi sai suce kakoma idan nace subani kai awaya sai suce wayan arufe dan ALLAH kasa acire cikin nan Wllh zai kaini lahira ."
Nabil yace "duk abinda yake damun ki kisani alhakin
*FANDAU*
[2/8, 7:21 PM] BATUL ADAM JATTKO: NE
" HADIM." "tace *FANDAU* Nabil? kana nufin har yanzu baka cire wanan yariyar acekin babin rayuwan muba ba kaman ta daba mukayi dakai ba,
Munyi da kai daga ranan da muka rabu da ita mundena tuno ta acikin babin rayuwan mu,
har kana tunoda ita a rayuwan ka bayan ba haka mukayi da kai ba tun farko dole kacireta aranka domin yan......
"keeeeee dakata kiji idan ina mafatki kifarka naga alama ke wawuyace dakikiya da kika kasa gane meye so acikin ido da gan ganjiki to bari infito miki dashi afili inayi wa Fateema sonda ban ta bazaton wani dan ADAM zaiyiwa dan uwansa ba da kike cewa nacireta araina saide idan Zaiyuwu acire zuciyata adasa wani saide idan gan gan jikina za araba a min filla filla dan ni alluran mantau yayi kanda yasa na manta da Fatee na inko hakan fa zai samu ba to cire ta araina abune da bazai ta ba yuwuwa ba Hadim kinyin kuskuren hada zaciyata da wanda tadace da shi dan ban gane munyi mutukar dacewa da Fandau ba saida narasa ta,
kinyi kokarin hadamu kuma nagode amma hakan bazai sa na kasa daukan fansan salwan tarmin da mata ba zan bar......
Ganin yanda Hadim take fitar da wani irin nunfashi ne yasa Dr yayi saurin toshewa Nabil baki
Maman Hadim tace "Mutari barshi ya karasa ta ya futa barshi nace."
Fusge bakin sa Nabil yayi yana son cewa Maman Hadim wani abun
Ummi tace "Muktar fitar dashi kazo kaduba Hadim din."
Torashe waje dr yayi da sauri yazo ya sawa Hadim roban nunfashi yace "Ummi Nabil bashida hankali nace kudena kira mana shi wajen aikin mu tunda bashi zai bata lafiya ba yana bata mana aikin mu."
Daga Ummi har Mama Fatime kuka suke dan bawanda zai ga Hadim bai mata kuka ba
Dr Muktar ne zaune a England acikin parlour BilAL babban abokin Nabil ya kashe komai na rayuwan Fandau ya gaya masa
Ya daura da cewa "
B G abinda yasa na gaya maka komai dan inason mu hada karfi da karfi da kai wajen cikan *DAMATA* nabiyu dole sai kaine zaka iya kai ne daidai karawan Nabil wanda bai isa yanuna maka komai ba ni yafi karfina bazan taba cin nasaran sa ba."
"mene ne bukatan naka duk temakon da kake nema awajenan zanyi inde za afidda yariyar nan acikin kunci dan an zalinceta,
kuma Shiddams yayi mugun bani mamaki ko zai boyewa kowa Gaskiya bai kamata ya boyemin ba bamusaba boyewa junan mu komai ba tunmuna yara atuna nina ko kisa zamuyi mu binne dashi."
Dr yace "inason kanuna masa pic din yariyar da sunan zaka aureta,
Kaga daganan zai gigice yace itace wacce yake nema matar sace kaga zakace ita wanan tayi haifuwa Har 3 yaranta 4 kai ko matar ka ko haifuwa batayiba kaga dole yafadi Gaskiya dan kasan sa shegene yadasa sonsa sosai azuciyar yariyar yanzu ana fitowa da ita inde bai tona asirin da kansa ba to zai yaudari yariyar bazata fada ba dan nafuskan ci hakan yake sonyin dan yanajin kunyar tonon asiri kaga nafiso rigima yashiga tsakanin ku sosai yanda zai tona asirin sa agaban manya dakansa."
"ok na fashimceka ina photon yariyar?
"natura mata inbox."
BilAL yace "amma ina tausayin iyayen yariyar musamman uwar ta yaka mata tasani dan tasamu nusuwa."
Dr yace" yes zanje Nigeria jibin nan dan banason Nabil yadame ni dan jiyama kiran Ummi ne ya hana nacemin sai yaga uwar yaron nafison idan natafi tukun kufara karawa dashi gashi kuma Hadim cikin satinnan zata haifu bana son ta haifu ahannu na dan idan Maganan Fandau ya baiyana zasu iyace wada gaiya nayi dan haka gwara ayi bani ciki kasan mata dan inaganin take taken uwar ta."
BilAL yace "aiki za amata meyasa?
"wllh matsala ne babban a mahaifiyar ta damani Habiba tana yawan gayamin Hadim tanada yawan cushe cushen maganin mata batare da ka ida bato wanan ne yassada mata cancer a bakin mahaifiyar ta duk da bai shiga ciki ba yanzu haka yaron cikin ba shida koshin lafiya tuda a mani da zai shiga ya shafi cutan shiyasa ta ke yawan ciwon mara wanda wata kila idan ancira dan saide ayanke makaifar dan zai iya bin cikin ya kasheta
Kuma bayan haka bata da kugunda za ta iya haifuwa da kanta saide acira nande yamasa bayanin da yagani da kuma wanda Dr Hafeez yamasa."
Jinjina kai BilAL yayi yace "lalle sakaiya yanzu baya zuwa lahira."
"Yawwa kaga idan naje Nigeria zan bari sai bayan Hadim ta haifu na gayawa ita Mama Aisa kokai dan ta kwantar da hankalin ta kaima kabar aikin ka sai Hadim ta haifu ka fara dan abin ya tafi daidai."
BilAL yace "ok amma kafinnan gawata shawara mezai hana kafinnan kabawa ita Fandau din private no na shi Nabil din tafara chatting dashi tace tana son sa nasan bazai yarda ba daga baya idan yaki amin cewa kuma ta cemasa ita dama shaharan sa awasan kwallo take so tunda yakita ita yanzu tasamu wanda takeso kuma dan kwallo kamar sa sai ta tura masa pic dina tace gashinan kaga zai zo yasame ni idan yazo kuma nima sai na gaskanta masa nace ga pic dinta gaka hakan zanfi hawa da plans dinmu ko bawai ni na baiyana masa itaba."
Tafa masa Dr yayi yace "well-done shiyasa akace sarkin yawa yafi sarkin karfi."
Fandau zaune agaban Dr yace"kinji de abinda nagaya miki idan soyayar ta rufe miki ido kika nuna kekece kin rusa jindadin ki yancin da muke son samo miki bazai taba samuwa ba kiyin komai yanda nagaya miki."
Tace" ALLAH yaya zanyi yanda kace."
Yace "Gud jeki fara tundaga yanzu."
Bayan ta gama komai na kwanciyar ta har Akkaram yayi bacci ta hawo wayanta
Whassapp ta shiga taci sa ako yana online
Shiko Nabil alokacin tunanin Fandau dinshine ya dameshi yanzu ma chat yake da Sani akanta yana masa bayanin yanda binciken yake bawani cigaba
yaga message ji yashiko da bakon number daya ke wayan private ne yasan na jikin sane amma duk da haka yaki budewa dan yasa bazai wuce kannen sa ba dan ba no din kowa yayi saving ba
Ita ko Fandau ganin shiru yasa ta dinga damunsa da call
Gani yanda aka damoshi da call dinne yayi tsaki yabude message din dan inda a general wayan sane baya kula bakon number
_*amincin ALLAH ya tabbata agakeka ka shugaman yan wasan Duniya haske kashe fitula abu FUJ*_
Yana gama karantawa cikin mamaki yace towaye ai kannen sa basa masa irin wanan sallama abokan sa kuma zai iya irga iya wanda yabawa wanan numbar amma sai yasamu kansa da mayar da *Ripley*
[2/9, 9:37 AM] BATUL ADAM JATTKO: _*wake makana dan bani da contact din*_
Dadi Fandau taji dan doctor yace sai sa a ya amma
_*dama nasan baka da contact dani amma ne ina da kai kuma ni me bibiyar rayuwan kace Shddams nasha yimaka magana a kowacece kafa ta media amma ba Ripley sai da nasha wahala kafun nasamu nasaran samun wanan private din naka dan ance kafi yin Ripley idan akama magana dashi*_
Tsaki yayi kamar bazaiyi Ripley ba kumade yayi
_*ba abane amsa bafa waje magana*_
_*sorry abu FUJJI sunana Fateema maiyarka me bibiyar rayuwan ka dan ALLAH kadauki al amarina da girma dan saboda kai nabar katsata da iyayena nazonan london*_
Sai asannan Nabil yaduba number yaka ni na England ne
Amma jin sunan Fatima yaji bazai iya sharewa ba
_*me kikeso awajena harki ke bibiyar rayuwata*_
_*yawwa Abu Fujjirat tun ina yar yariyar nakamu da sonka yan gidan mu sunamin dariya wai ina zangan ka balle kasone naki kowa akan ka bana sauraron kowa akan ka na bijirewa iyayena akanka nakasa karatu akanka kaga yanzu haka da sunan karatu nasa aka kawoni kasan amma ni nasan bakaratu nazoyin ba naso neman sonkane dan ALLAH kayiwa Fateen adalce ta samu wajen koda kadanne amatsayi zuciyar ka in kuma hakan bazai samuba to koda amatsayin yar aikin gidan kane nide indinga ganinka in bazan samu so na aureba kamar yanda akecewa kafi karfina*_
Dan kari wani asher ya maka yace yaushe mata suka fara renani har zasu kawonin wani kalman banza amma da yatuna mesunan Fateema ce mace mafi girma agareshi bayan Ummi sa ba abinda yake so arayuwan sa sama da Fatin sa da Fujjirat dinsa dan haka yamarar mata Ripley
_*nagode da SOYYAYAR ki bazan miki rashin mutumci ba saboda darajan sunanki aguna saide nabaki hakuri kiyi kokarin cire sona azuciyar ki dan zociyar Nabil a rufe yake*_
Itama ta mai damasa da
_*kaji tausayina kaduba raunina kaduba al amarina da girma kodan alfarman sunan nawa ko wataran zansamu kasone duk da ban san wane irin daraja Kabawa me sunan ba nagode da yaza medaraja awajen ka*_
_*Fateema kenan zaki batawa kan ki lokacine nagayaki ~zuciyata~ arube yake*_
_*nede hakan ma nagode kayarda muna gaisawa*_
Yace
_*no problem*_
Ita ma tatura masa _*gud bye*_
Saida yagama yafara tunanin meyayi kenan harshine yau ya saurari wata macce har tajashida fira haka yayi mamakin kansa daganan yakoma kan aikin gabansa da Sani
Itako tana gamawa ta fada tunani to Wacece Fateeman tasa tasan de ba ita bace to wacece ko kanwar rasa ce tunda matar sa ai sunanta Halima
Nabil yakira doc yace "doctor gani gidan ka amma ance bakanan kayi tafiya."
"eh gani a kasata...
"what!! Nigeria
"doctor yace kayi kakuri ban sanar da kai ba anne meni ne da gaggawa shiyasa."
"Amma doctor kana sane da muna cikin wanan matsalan zaka tsalake kayin tafiya."
"Sorry Shid nifa bansan yanda sanyi da wanan matsala bane abin yana bani mamaki yaza ayi d'ana yayi kama dakai sak ni kaina badan nasan yariyar arufe take adaki kuma da security ba da bazan yarda da kai ba."
"to ai kaji matsala bai kamata katafi muna cikin wanan matsala ba."
Dr yace "tome mafita anaka bangaren."
Nabil yace "inaso naga yariyar kaga idan tayi yanayi damu farace kaga yaro uwar sa yabiyo kaga yazama dole ka baiyanata kowa yasani dan adena zargina."
"yazauke ajiyan zuciya alamun da damuwa amma aransa dariya yake sosai yace "Wllh baka kirin take kuma mummuna ai Habiba ba hauka take ba zata hadani da mekyu ta kwaceni bakace."
"Innalillashi wainnah illaishirajununa ALLAH humma gafuni!
Yace "sai kazo mayi abu daya ya kashe wayan
Cikin jibami indan Kinga Nabil sai kin tausaya basa ga neman Fatima gakuma wanan matsala da yatunkarosa
*Yau*
Hadim ta tashe da labour sai ihu take mamar tana toshe mata baki dan acewar ta bawani Dr da zasu kira da kanta zata haifu dan ita tunda suka fara maganan aiki tace inta fara nakuda bazata jeta kaya musu ba suna yawan zagayota dan haka ma ta sakace kofan ta ajiye Ummi akofan idan sunzo tace bacci take tunda sun tanka sai sun tsagamin y'a ba zasu san ma tana nakuda ba sai ta haifu shegu mayu."
aiko Ummi ta zauna duk da ba son ranta ba taso Hadim ta samu kulawan likita tunda de a asbitin take dande tana tsoron yayarta ta ne
Tun Hadim tana iya jure ciwon ta ta galabaita cin dan take yazo mata cinyar ta ta dafe jiyar tace mama dan yazomin ciyata kamar ta cinya zai fito nakeji Mama kiji tausayina kikira min doctor zan mutu aiko Ummi tana ganin cinyar ta ganshi akun bure sunttom nashiga ukku mezangani ni Fatime dan yadawo cinya na shiga ukku Hajara kizo kiga ikon Allah."
da gudu Ummi ta shigo aiko ita ma dora hannu tayi aka tafara iho da gudu nurse suka shigo Hadim kam ba fakin magana juya kai kawai ta ke danjin kamar ana sa wuka ana yanke mata naman cinyarta take ji bakinta abode koda man rufeshi bata samu ba nurse duna ganin abinda yake faruwa ko daman fita basu samu ba da sauri dayan ta danna kararawan doctor nan da dan doctor yazo yana zuwa a tsorace yace " oh my God!!" da kansa yada ga Hadim nurse suka temaka masa suka daura Hadim da tariga ta sume suka fita da kita
da kyar akasamu nasaran daidai ta dan akacireshi amma baizo da rai ba
Nabil zaune gaban likitan doc ya fara masa bayani kamar haka
"Sir matsala matar ka babban ne shine yasa muka riketa a hannun mu dan idan ta fara nakuda tana farawa mu cere mata kuma kullum ina jadda da musu idan tace tana jiwon labour kar abari ta kara ko sakan daya dan idan ba ayi gaggawan cirewa ba daga ita har baby cikin suna cikin matsala gashi ansamu akacin haka ta samu matsala fiye da ma tunanin mu,
Saboda idan akabari yaron yabar mahaifiyar to zai gamu da cita to yabar mahaifiyar yafito file dagin mahaifar anisa yake da yafito kuma bashida kofan fitowa dan kugun ta bazai bude ba shine dalilin da yasa yaron yabi hanyan cinyar ta dan yana neman hanyan fitane ga shigan sa mahaifiyar idan ba ayanke ma zai iya baza mata cutar cancer acikin ta dole muka yanke shi amma fa dauk wanan ba shine damuwar ba
*BABBAN DAMUWAN* shine cinyar ta dayaron yabi dole sai anyi aiki ahan sa inba baka ba zai kamu da cutar gaba daya har yakai ga yankewa dan haka zamu mata aiki mucire iya naman da kwayar cutar ta taba."
Bayan anyi akida kwana 3 tukun Hadim ta farfado Mamar Hadim tayi nada banda kuka ba abinda take yanzu shikenan ancire mahaifiyar kuma kafan Hadim yana cikin hatsari da ta sani da tabari an cire tunda cikin yashiga watan haifuwa sukace za acire amma tasamu Dr Muktar tace bata yarda ba abari kwana kinsa yacika haka Dr yada katar da aikin akan abari sai taji nakuda yanzu gashi yanda ta kasance
Nabil azaune abakin gadon Hadim bayan ta farfado kafanta nade da bandage
Cikin kuka tace, "Nabil da gaskene dan da na haifa ya mutu?
duk yanda Nabil yake jin haushinta da kuma alwashin da yadanka na idan ta haifu aranan a. Furzin zata kwana yarushe dan wani mugun tausayin ta dayakeji
Yace "yamutu Hadim danki mekama dasu Maaf sak ya mutu dalilin sakaiya Hadim mun tafka kuskure kituna rananda yariyar nan zata haifu kika rufe kofa kikace bazan kai ta hospital ba ko?
Togashi da Allah yaso saka mata ke akan godon asbitin kike amma uwar ta haife ita ta hana akira miki doctor har kika gamu da matsalan da bakaramin sa a kikaci bada ba ayanke miki kafa ba dan koyanzu doctor yace ba zaki iya dakawa yanda kike daba dan har kashin ki ankankare ancire mahaifiyar ki saide kiyi fadan ALLAH yabaki lafiya kinemi duk inda yariyar nan take kinemi yafiyar ta."
"Nabil yanzu ka nanufin anciremin *mahaifa*
[2/9, 10:11 AM] BATUL ADAM JATTKO: Kuma *kafata*bazan iya taka shi kamar da ba?
Yace" Hadim naki da sauki ma nima bansan ta ina zai zomin bansan tawane hanya Allah zai cire hakin yariyar nan ajikina ba tsorona kar ALLAH ya jarrabeni ta hanyan Fujjirat ni idan ni abin zai samu komai ma yasamen amma bazan iya jure na Fujjirat ba Hadim
Yanzu haka ina cikin tashin hanka da ALLAH ne kadai sheda na dan gidan abokina yayi mutukar kama dani ban san yazanyi da wannan kaddaran ba Hadim kincuceni
kin cuceni kema kincu ci kanki duk su kuka suka fara kamar za su shide
Hadim tace yanzu shikenan anmatar ni tsohuwar dole mazanyi period adan banida mahaifa ba inda jinin zai taru ajikin ba haifa Awai wani jijiya da yake mada ni ima ka mata narasa Nabil nawa nake zan rasa wadan nan abubuwan da kake cewa naje nanemi yafiyar yariyar na yanzu naji na tsane ta ma yanzu naji inason kara batar da itama dan yara su tabbata nawa dan nasan yanzu dasu kadai na tsira."
tafara wani irin kuka na taba zuciya
Ido yazuba mata yarasa abin cewa ma
Can yace "abinyi....
*To masoyan Hadim sorry fa sakaiya yanzu baya zuwa lahira banyi dan bana donta ba saide ina son nuna nuku illar cutarwa musamman awanan zamanin ya Hadim zatayi da kafan zata taka kamar da ko zata zama gurguwa tayi nadama? kamar yanda Nabil yayine?*
*Karku manta akwai karon Nabil da BilAL fa*
*Ga Fandau da Nabil kuma*
*Ga matsalan kama da dan gidan Dr abinfa yayiwa Nabil yawa wayyo team Shiddams kusa bo mafita cikin comment dinku*
*Zakujine insha Allah* *muna tare*
*B JATTKO*
[2/18, 9:39 PM] +234 816 362 8229: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Gargadi*
*Banyarda ajuyamin lbr ta kowane irin sigaba saida izini dan lbr DAMATA ba kirkirarriyar lbr bane lbr ne dayafaru da gaske sai abinda aka dan kara dan kawatar da lbr banso fadamuku lbrn Gaskiya neba sai danaga wani matsala yana neman kunnuwa dan haka akiyaye tabashi danni banyi shima saida izinin maishi kuma yanzu fara DAMATA zuwa yanzu inajin (4months)*
*Bisssalam*
*42*
*A*binyi shine kiyar da muyin adua Allah ya bai yanata dan munemi yafiyar ta."
"Shid kadena min maganan yariyar nan dan ni bana son kodajin sunanta,
Kuma da kake cewa zasu nemi yafiyar ta kamanta batada tunani bata masan memuka mata ba....
"kedakata inde wannan abinda yafaru dake bai zame miki izina ba baza kitabayin nadama ba,
To albishirin ki ni yanzu kowa yasan ni mijin Fatima ne bai yananta kawai nake jira na zauna da kayana duk da bata da tunanin inason ta kuma zan gyara kuskurena yarane de kamar yanda kika fada kin tsira dasu dan bana son asirina yatonu akaran kaina ma,
Kuma kina da hakki na shayarwa da reno da kikayiwa yaran dan anbar miki bawani abubane Allah zai bata wani tunda ita tana da lfy keko baza ki taba iya haifuwa ba."
Har yagama tana jinsa kalaman suna kona mata rai amma bata da karfi da lafiyan da zatayi wani yunkurin dan haka tarabu dashi dan tasan abune da bazai taba yuwuwaba ta zauna da kishiya
Dr Muktar zaune gaman Maman Fandau yagama mata bayani koma tunda ga kan yanda Nabil ya yaudari Fandau da yanda duk abubuwan suka kasance bai boye mata komai ba
Mama wani irin gumine yake raso jikinta na murnan yarta tana cikin koshin lfy da kuma mamakin abinda Nabil yayi yanzu dama maganan da yafada karyane yanzu yan biyun
Nan jikokin tane Fujjirat jikartace
" Mutari hadani da Fandau din a waya mugaisa."
"Dr yace Mama kiyin Hakuri komai yakusa zuwa karshe badan yanayin jikin Hadim bada yanzu angama da komai,
Nide fatana kar kowa yasani har sai yafada da bakin sa dan nasan halinsa."
"bawanda zaiji Insha ALLAH Muktar Allah yamaka albarka ban tabajin labarin da yafaranta min kamar wanan ba ko budewan idona banji haka ba ni Aisa ina da jikoki 4 daga Nabil haryanzu banji son ya saragu araina ba saide makaruwa dan tun farko baisan yata bace da yasani kuma sunriga sunzama taya,
Bazai iya rabuwa da itaba shine yakulla wanan karyar dan yasamu daman zamada ita."
Dr yace"gaskiya kam kodaga yanda yayi jinya adalilinta dakuma yanda yake nemanta yayi nisa sosai akanta."
Hakade suka gama tattaunawa har yafi
Mama cikin al ajabin duniya da mamakin yanda wai suka yaudari Malam Dauda har yadaura musu aure
Bayan sati 4 Hadim tawarke sosai dan harta danfara takawa da sanda take takawa dan de tagamu da kwararen asbiti ne da sosai anyarda da ingancin aikinsu har an sallameta sunzo gida
*Nabil da Fandau* sunyi nisa sosai a chat dinda sukeyi wani lokacima shiyake tabota dan yana jin dadin yanda take tsaramasa kalamai daku ma kwantar masa da hankali akan Fatiman sa dan yazu tagane itace Fatima dan tamasa tambaya cikin dabara kuma yagama ta tayi mugun jin tausayi sa dan ba abinda yaboye mata na karyan da yayi wa Iyayen duk ba gaskiya yafada ba taji dadi
Yanzu ma da kansa ya tabota ganin tana online
_slm bakiye bacci bane dawa kike fira haka kode nasamu kanine_
Tana cikin bawa Akkaram nono taji message ya shigo tasan Nabil ne dan wayan nasane nashi kadai jawoshi tayi ta bude tana murmushi har ta gama karantawa ta maida masa da Ripley
_Ameen kaima ina nema maka yardan Allah yakake ya Fuj da kuma me jiki?_
_Ameen Fuj gata tayi bacci mejiki tana dakin ta ba kinki zuwa dubata ba."_
_Ayyya Abu Fuj naji tsorone kaga matar ka tanada kishi kartamin abinda tayiwa Fatin ka_
_Hhhhhhh baza tamiki ba aike bance ina sonki ba Fatina kodan nace inason tane taji kishinta_
_hakane fa aheni akatsa nake to Allah yabarka da Fatin ka_
_Ameen nagode sister kin iya adua da gaske kinkusa aure_
_nade kusa samun mijin amma bance nasamuba_
Yace _ok_
Tace _dadi na dakai kajerce magana bakason magana me tsawo nikuma gashi yau voice naka nake sonji duk da bayau nafara jiba ba_
Bayi mamaki ba datace ba yau tafara jin muryar saba dan yasan ana fira dashi akafafen labaru dariya yayi afili yace maki gama koshin wahala ba
Audio Yayi cikin zakeken muryarshi yace "muryata kawai kike bukata kenan to gashinan ai muryata tanada araha wanda bai kaiki bama yaji akyuta balle keda kike farantamin kike tayani aduan samun *Fatina*."
Yana dariya yake maganan cikin kayatarwa
Ai Fandau jitayi kamar ta shide dan jindadi tana sauraron muryar sa tana wani lumshe ido saida ta saurara yafi so 10
Sannan tarubta masa Ripley
_kasan wani abu?_
_"a a_
_Allah yayiwa muryar ka wani baiwa ko kasan dahaka?_
Yamayar mata kamar haka
_nasani dan naji abakin mafi zakin murya acikin duk kan muryoyin duniya dan Fatima ta dabance muryar ta daban ne kullum sai muryar yamin gizo_
_bayan ita bawan taba gaya baka kenan sa ita_
_nasha ji bazan iya lissa famiki wanda suka ce ba kamar yanda bazan iya irga gashin kainaba amma inason nuna miki nata yafi kwanta min_
_Gaskiya kana fifita wanan Fatin fa zaka sa nadawo yar aunty Hadim fa_
_dako zaki rage girman ki a idona_
_Ummm saina kega kamar kafison Fatin ne wai wakafi so cikin su?_
Yace _Uumm kinsha min wanan tambayar ina baki amsa to dukka inason su dan dukkan su matanane kuma yan uwanane amma ya isa dan bacci nakeji_
Tayi saurin mayar masa
_please amma meyasa nekake nuna rashin damuwa agareni kamata yayi kaji muryana nima kamar yanda naji naka_
Sarai yaga message dinta amma yasauka bai bata amsaba
Dariya tayi tace bawan Allah kenan
Hakan ma saida tayi recording dinta tura masa
"shikenan dama inason nace maka nayi mafarkin kaga *Fannndo*
[2/18, 9:39 PM] +234 816 362 8229: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JOTTAKO*
*43*
*Editing AYSHA ALIYU GARKUWA*
*Hadim* duk suna zaune a genaral parlour su Nabil Ummi Maman Hadim,
saiga driver yashigo da Fujjirat dan gidan Dr ta wuni sauk'eta da drv yayi ta arce dagudu tayi wajen Nabil tana cewa.
" Abuu." cikin gwarancita ware hannun sa yayi yace "Oyoyo Mamana."
sannan ya d'an kalli drive yace.
"Kako kyauta dan yanzu nake shirin zuwa d'auko ta."
baturen murmushi yayi yafice
Cikin kulawa da k'auna Nabil ya shafa kan Fuj tare da cewa.
"Wow waya miki wanan gyaran? yayi kyu sosai."
Cikin gwaran cinta tace.
" *Aunty kirki* ."
Maman Hadim tace.
"Kaji harda wani cewa yayi kyu,
wannan bak'ar wani kyu gareta bak'a sai sadaka."
Hadim tace.
"Mama ai Fuj ba bak'a bace."
"Eh mejin tsoronta zaice ba bak'a bace,
wankan tarwad'a ce,
niko bana tsoron ta kinga dole bak'a zance mata."
Hadim tace.
"Kalan chocolate cefa Mama tafi fari kyu yanzu su ake yayi."
Aiko Nabil dad'i har ransa dan Fandau dinsa yatuno kai ya jinjina
Yace.
"sosai Maa sunfi shiga rai da ratsa zuciya."
Hadim sai asannan tagane ta kwafsa daure fuska tayi tace.
"Fuj zonan wai ni Nabil wacece Aunty kirki nanne a gidan Dr?
Kullum taje ta dawo sai tayi tamin zancenta."
ido ya lumshe tare da cewa.
"Bansan taba sunanta kawai nakeji awajen yaran gidan da Fuj."
Amma wani abune yafado masa Aunty kirki ko itace matar Dr kai ba ita bace ita da take kulle adaki tunuwa da wanan yatuno masa Akkaram d'an gidan Dr tunda yaga d'an so d'aya bai k'ara kanin saba,
Dan yaje gidan Habiban tace,
anfita da yaron gayana son doctor yazo su d'auki mataki d'aya amma Dr ya makale a 9ja.!
Ummi ma dariya tayi tace.
"kai Ya Fatime kina kushe min cuwuna fa to ki dubi mace har mace kice sai sadaka,
to kwantar da hankalin ki batayi ta tsohon naku."
Duk aka sa dariya banda Nabil da yake duniyar tunani.
Fuj tasa hannun a aljuhunta tafito dawani paper ta mik'awa Hadim
Tace.
"Aunty kirki sweet."
Karb'a Hadim tayi ta bud'e sweet d'inne ko a ciki an nad'e,
amma takar dar da rubutun cikin yafi daukan hankalin ta dan kullum idan tadawo da sweet d'in aciki amma da acikin pepper kuma duk rubutun irin daya ne tana karantawa amma bata daukan abin da muhin mance sai yau da taga ansa sunanta wai *mum Fujjirat*
Ga aminda aka rubuto kuma ba banbanci da na kullum
```Rance ba kyuta bane..! sadaka yana da ranar fansa..!
Dutse ba abincin gara bane..!
wani baya amsa sunan wani..!
ajiya maganin wataran..! ~Aunty kirki~``` ..!
Hada hausar tayi amma bata fashici komai ba dama kullum hakane zata karanta amma bata fahimta,
amma yau da tasa mum Fuj tasan ita akayiwa massage din kenan gabanta ne taji yafad'i to wacece Aunty kirki?.
Ita dai Fuj karban sweet dinta tayi tana sha.
Itako Hadim sai ta sauk'ata ta dauki sandar ta tana dingisawa ta haura saman,
Wayan Habiban ta kira tana dauka tace.
"Wacece Aunty kirki?."
Habiba tace.
"Ranar ma kinmin wanan tabbayar nace miki bakuwace yar uwar Abban Nol ce.!"
"Kibani ita."
"Ok tana sama bari in kirata,
ai tana da kirki tana son FUJJN ki."
"Ok kiratan."
Habiba ta kashe wayan tukun ta kira Fandau ta mata bayane yadda sukayi sanna takira Hadim tace.
"To gata."
Fandau ta karbi wayan bayan tayi salama tace.
"Mum Fuj ya Fuj ta sauka lafiya?."
Wani irin faduwan gaba Hadim taji danjin muryan wada bata kaunan ji arayuwar ta amma tasan ba ita bace muryane kawai yazo d'aya
da haka tace.
"Eh tazo muna godiya fa da kulawan ki akan 'yarmu,
amma wani abu da kike rubutawa bana ganewa,
shine yau nace baride na tambayeki me fassaran sa??."
"Au wai
RANCE BA KAUTA BA NE..!
SADAKA AKWAI RANAN FANSA..!
DUTSE BA RABON GARA BANE..!."
WANI BAYA AMSA SUNAN WANI..!."
Hadim tace.
"eh."
"Ok kinsan yaran Aro ALLAH yabamu ba dukuba ko,
abin da ba duka aka baka ba kinga rancene ba naka bane nasiha namiki dakuma tunatarwa yara rancene."
"tace hakane fa to nagode dawanan tunatarwar ina fatan wataran zaki kawo mana ziyara ko?."
Wani irin bahagon murmushi mai d'an sauti Fandau tare da cewa.
"ai Aunty zuwa gidan yafi K'arfin ziyara karki damu wataran ana mugun tare."
Hadim tace.
"gaskiya kinci sunanki Aunty kirki kinada kirki,
to bawa Auntyn naki ko."
Fandau tana dariya ta mik'awa Habiba wayan
Habiba tace.
"to ya k'afar?
"Alhamdulilah da sauk'i."
daga nan suka dan taba hira dan ita Hadim bata kawo akanta wani Fandau tana kusa ba kawai tana son jinne me Aunty kirki take nufine kawai.
Nabil ne zaune a d'an wani runfa na shan iska acikin gidanshi kiran Maman Fandau yashigo woyar sacikin murmushi ya d'auka Yace.
"Allah ya taimaki HAJIYA Mama."
Tace.
"Ameen tareda d'ana ba."
"Mama ya gida?
"kowa lafiya amma sai rashin Fandau bawani labari ne?."
Abin yabawa Nabil mamaki dan shi bata tab'a tuntub'ar sa akan Fatima ba koda shine yamata zancen haka take cewa yayi hakuri insha ALLAH za aganta yadena damun kansa,
sai gashi yau da kanta take tambaya,
karfa taga gazawarsa shiko ba irin neman da bai yiwa yariyar nanba cikin rawan murya da kamar zai yi kuka yace.
"Wllh Mama ana cikin bincike fa,
amma har yanzu bawani labari,
mama idan bansamu Fandau ba rayuwa bazata zo dai-dai ba yanzu nakoma bakin aikin na amma nakasa shiga filli ko sau d'aya Mama,
amma nasa ayi istahara man agani nide na sha sawa anamin anacewa tana hannun mekyu da kaina ma nayi amma danagan ta a mafarki sai tajuyamin baya."
Cikin kuka yakarasa maganan
Mama taji tausayinsa duk da tasan karyar da yayi.
"Haba mesunan malam kazama namiji mana ka kuma sake kokarin nemanta dan tunkafin kagaya mana matar kace kamin alkawarin kawota da hannun ka."
Yace.
"nayi Mama amma gashinan nakasa cikawa Mama duk tunanina yakare akanta narasa yazanyi har wajen 'yan duba saida na Ayyana zuwa sai kuma naji tsoron,
*Hukuncin Allah."*
book din Aysha Ali Garkuwa kenan mai fitowa
Mama tace. "Subahanallahi kul kai da kasa addu'a kana da Allah meyakai ka sakin reshe ka kama ganye."
haka takoma lallashinsa saida yadan sauk'o
Tace.
"ina Fuj?."
Yace.
"Sunfita dasu jidda da su Gana."
"kasuwa sukaje?."
"eh harda Iya da Inna ZAINABU suna da yawa sunzo
Duba Hadim ne."
"kai dana sani da nabisu nazo ai dubata nima."
"Ba damuwa Mama akwai yan zuwan jibi zansa Grema yakarbo passport dinki ayi visa dake."
"nagode d'ana."
A haka
Sukayi sallama
Yau har su Maman Fandau sun sauka Hadim ta tarbi Maman cikin fara adan ita arayuwan bata da matsala dakowa sai kishiya bata sonjin wanan kalman ko ga watane ba itaba.
Shiko Nabil sai yau yabud'e sakon Fatima menaci kamar yanda yasaka mata
Yana dariya ya bude a
Audo saida ya gama karan ta sakonnin ta duk na korafine akan kwana 2 yashare ta sai ida tace.
_amma banso mukayi irin wanan rabuwan ba dan na d'aukeda amatsayin d'an uwa dalilin haka na nemi muga juna kafin nabar kasan amma kayi burus dani inason inmaka albishi da maganan da nagaya maka na nakusa samun masoyi ya tabbata dan nasamu *mijin raina* shaharare kamarka wanda da maka dama ni burina na auri wanda ya shahara a ball dan tun ina yariyar inke da wanan raayin burina yaci ka nasamu mijin raina kaima ina maka fadan samun Fandau dinka_
_nasan kasan mesonnawa dan makusan cinka ne_
_*BILAL MAINA KANGE BG* nayi murna da zama matar abokin kaga muna tare *FATIMA MUHAMMAD GARGAR*_
*Bissalam*.
Sai pic din Bilal da yagama budewa ya baiyana afili yafurto nima ban soki ba me BilAL zaiyin dake ta haka kika bullo kuma yariya dariya yayi sosai yace amma da nake pic din kika turo da yafi dan naga yanda kike amma fa sunan Gargar yabugeshi dama yar meduguri ce kuma gargar anguwan Zannah ne.
kunan audio nata yayi saime jin muryar da arayuwansa bazai taba banta meshiba ya fara dukan dodon kunnen sa
kamar agabansa take maganan.
*SHIKENAN DAMA INASON NACE MAKA NAYI MAFARKIN KAGA _FANNNDO CE_*.
Meyasa tun ranan bansaya naji ba nace ina bacci ashe me irin muryan Fateena ce dan tundaga ranan bai wani sake bude message nata ba
saiya sake dubawa *FATIMA MUHAMMAD GARGAR*
full name nata ya akayi sunan ma yazo dayan da Fatima sa gaban sane yaji yasake faduwa yace to wacece yasan de ba Fandau bace dan Fandau batada lafiya kuma me zai kawota London! amma daya duba Last seen
Wajen 1week kenan rabonta da online yariyar da kullum sai yaganta on ya kunna
Voice yaji so ba adadi muyar natane de ba wai gizon ne ba kawai sai ya yanke hukuncin yayi call nata har yayi dialing amma aka ce masa anrufe layin gaba daya cikin haushi yasake shiga cikin sakon nin nata yaci karo ko da sokon da take cewa.
_To YASHIDDAS yaune tashinmu fa dan ma nasan zakaje bikin mudan yazame maka dole_
Afili yace.
" Towai ko da gaskene?." da sauri yagirgiza kai yace.
" Sam bade BilAL dinaba bayanda za'ayi ya shirya aure batareda ya gayamin ba."
amma shi yanzu duk bawanan ba yafison yaji muryar wanan wanda take masa gizo da Fandau
Yana cikin haka wayansa ya fara ringing yana dubawa BilAL ne ya dauka yana cewa. "Kamar ko kasan kaine araina dan yanzu nake shirin
kiranka."
BilAL yace.
"Sai kuma gani ba toya akayi?."
Dariya Nabil yayi yace.
"kimanin 3 months kenan muna chat da wata yarinya har tace galabata mukayi dan sabo da ita to dan tamin tayin kanta nace a a, yanzu kuma naci karo da sakonta wai dama shaharata a wasan ball take so yanzu tasamu wani shima shaharare ne burin ta yacika kawai saigashi ta toromin pic dinka dan ita wawuyace."
Dariya BilAL yayi yace. "Me abin wawanta kan aciki ai wanda Fatima tayiwa tayin kanta yaki amsa shine wawa domin *DAMACE* babba sosai tazo masa yasake yarinya yar sarauta yar babban gida bata inda bata kai macce ba,
burin kowane namiji na karbeta nikam dan gudun kar *DAMATA* ta kubcemin,
yanzu haka ma ina airport din London zan tafi neman auren ta ahe dasai dai kaji na angwace."
"Wai dama da gaskene ?to wacece ita tacemin sunanta Fatima Muhammad garga,
kai kuma gashi kacemin Yar sarauta ce yar wane gidane kaina yadaure? ."
BilAL yace,
"yes da gaskene naji tausayin tane dan tafadan min tarihinta kakaf kusan irin abin da Hadim tayiwa matarka,
aka mata saide ita ba aci nasaran sa mata alluran ba,
kuma ita nata zalincin ma yayi yawa wai fa auren sukayi dan ta haifu su dauka sumata sakin wulakanci kuma har ta haifun yanzu haka yaranta ukku suna wajen su amma tafita da cikin nabiyu amma acewar ta wai nima nasan mijin nata masai dai dan tanason cusa masa haushi bazata gayamin ba sai bayan munyi aure,
Da auren gaggawa naso muyi da ita saboda nina daukawa kaina lefin nina yaudareta na aureta gudun kar abata wani wada Iyayen suka zaba mata nikuma inason ta shine muka gugu na aureta,
dan tacemin
kishiyoyin Mamar ta zasu mata gorin taje karuwanci amma dayake ta na tsorace da abin da wancen mugun ya mata shine tace ita sai anje gaban iyayen tukun ."
Cikin firgice Nabil da yaji kamar ya dankare awajen kode Fateen sace
Dasauri da rawan baki yace.
"tagaya ma ya zaman ta kewansu ta kasance? tagayama ya yanayin yaran nata yake mata ko maza?
"Eh tagayamin da farko macce ta haifa na 2 kuma twins duk maza
Yana yin zaman su kuma labarin da tsawo idan kanason ji ka sameni a airport din dan bayanzu zamu tashiba."
ai Nabil baima gama sauraron BilAL ba yakashe wayan jikin sa yagama bashi Fateema sace kawai da sauri yashiga gidan.
amma me yatarar ana wani danjan da Inna ZAINABU idan maku manta ba a koi photon Fandau adakinta na itada Bagana da Mama kuma na taba cemuku Fandau da takeson koyan rubutu tarishin rayuwan ta take rubutawa to pic din yana cikin wannan life story nata ta turashi kasan bed sai yau yasmin ta fito dashi tana gama karantawa ta cikin kuka tace.
" Wllh awannan karon idan ba ayarda dani ba zanfasa kowa yaji." kunsan Yasmin lawyer ce mekare hakkin dan ADAM dan haka tana da mugum tausayi gakuma ta jima tana tara bayanan dan bata yarda da yanayin Hadim ba su Jidda ko dasu aka karanta Inna ZAINABU da Maman Fandau duk suna dakin sai da akayiwa Inna filla filla ta tusiye maman Fandau akan ta fada mata gaskiya aiko Mama ta fadi iya abinda Nabil ya fada musu dai ita bata so hakan ba ta fison taga Nabil yacire taurin kai yafadi komai da kansa kuma ko min daren dadewa tasan gaskiya zaiyi halinsa.
Dasauri Inna ZAINABU ta sauko har tana hardewa ta haye saman Hadim da dama Mamar ta da Ummi sun sata a sakiya ta fadi gaskiya dan dama agaban Ashuwa kanwar Hadim abin yafaru dan haka ita tazo da gudu da gaya musu shine fa gidan yasake cakud'ewa Inna tana ganin Nabil tace.
" Zonan babban munafiki itan idan shegiyar muguwa bata fad'i gaskiya ba ai kai baka isa kak'i amsamin ba."
daganan tabasa bayani komai yace.
"Hakane amma batun yara natane ba gaskiya bane,
"K'arya take yaran Hadim ne."
"Kunci uwar da kaida uwar Hadim din munafuki matar taka mai kugun mazanne zata ta hafi yara har ukku,
Dama Dr Hafeez yace min bata taba haifuwa ba kuma tana da matsala,
bazagin da banyiwa yaron nan ba har maita na daura musu har uwar Hajja meram saida naje nayiwa cin mutumci kuma nace idan Halima bata haifu lafiya ba to dasa hannun dan ta sai nayi shari a dasu yanzu haka ina cuku cukun makashi kotu,
wannan abin ya bullu gaskiya tayi halinta ashe kune abin jefawa kotun wannan wane irin masifa ne ALLAH kakawo mu karshe zamani da mutum zai iya jin abinda yafi karfin jinsa wanan wane irin masifane?."
Shiko Nabil bama fahim tar ta yake ba hankalin sa yana wajen BilAL ga ihun da ake masa yarasa ma meyazo d'auka cikin dan haka kawai yace "kuhada kayanku kusameni a airport."
"au ni ban isa kagayamin ba sai munje gaban uban ka za kama fadi gaskiya ai dama yasmin tace min a haifu wan fari ranan da Hadim tace ta haifu tagan ta tana sallah da sauran bayanai dan de nak'i yarda ne ashe kune mak'aryatan ko duk jikina kunne ne bazan yarda dakuba."
Shide ficewa yayi bai tsaya ba."
Zaune suke wani kebeben daki na musamman acikin airport din
"Yanzu kana nufin har ka yanke shawaran aure batare da sani naba kenan?."
"Shiddams kenan ai ance *ASIRIN CIKI SAI HANJI* kuma kai ba auren ma kayi har kazauna da matar tayi ciki batare daka gayamin ba,
nima kuma surprise din ka nasoyin dande kazomin da batunne da bakaji ba amma yanzu ai andena yarda da kowa yaro kayarda da kanka kawai."
Nabil yace.
"Kai kasani niyanzu bani tarihin nata tukun."
Dariya BilAL yayi yakwashe komai yagaya masa...
Ai tun kafin yakarasa jin lbrin ya zube k'asa yanayiwa ALLAH sujjadar godiya yad'ago yana cewa Alhamdulilah Rambana."
Bilal yayi murmushi irin na nuna ana tayasa murnan nan
Yace.
"ai nasan dole duk wani masoyina ya tayani murna sai ma kaganta wllh nasan har kyutan kujerun Makkah sai kayi thanks kum....!"
Nabil yace.
"Wane kai wllh itace Fandau d'ina ita nake nema."
BilAL kamar da gaske Afirgice yace. "what!?"
"Wllh itace nima bansan yanda akayi ta samu lafiya da kuma zuwa London ba."
BilAL yace.
"To kadawo hankalin ka dan ita taka bata tab'a haifuwa ba niko wanan ta haifu yanzu ma cikin da tafita dashi yananan tana goyon d'an,
in maso kake na barmaka ita dan kai tafara cewa tana so to wllh baka isaba,
nariga nakamu da sonta kariga kasaki daman ka niko bazan yarda nasaki *DAMATA* ba dan sau d'aya take zuwa arayuwa kuma inajin son....!"
Ai kafin yakarasa fada Nabil ya wankeshi da wani irin marin da yajawo hankalin Security's d'in BilAL dana Nabil suka shigo da gudu amma ganin abokai mafi kusa wanda basu isa su shiga tsakani suba yasa sukayi curku-curku shiko Nabil duk yagigice mari kawai yake zubawa Bilal ya cukumo wuyan rigansa shiko BilAL tsayawa kawai yayi yana kallon ikon Allah wai yau shi ake mari bai taba sanin mezafin mari ba sai yau sai da yagama iya marin sa yagaji har fuskan BilAL ta kumbura yayi jajir abin kida fari ga hutu sakin sa yayi kuma yadurkusa agaban BilAL din yana rokon sa yagaya masa inda matarsa take da gaske cikinta bai zube ba.
shima BilAL dur kusawa yayi yace.
"Haba Babana me yayi zafi ka hukunta danka haka kaga yanda kamin akan mace,
lallai na yarda mata masifane kalli yadda kamin."
yaja hannun Nabil ya d'aura kan fuskansa shiko Nabil hanunsa yajanye yace.
"Ba maganan wasa bane seriously ina matata?
Kai kanka sheda ne yanda nasha wahala akanta gayamin inda matata take?."
Bilal yazaro wayansa yace.
"Ni kaga tawa banajin tana kama dataka."
Dasauri Nabil ya d'ago jajayen idon sa ya zubasu kan pic din Fandau da tayi wani mugun kyu wanda bayan kyanda tayi saida akayi editing duk yanda aka canzata idan yaganta bazai kasa gane taba yafara magana
"kagani ko Wllh itace ina take?."
Ya Allah yasake daga hannu yana godiya ga Allah
Daure fuka BilAL yayi.
"To idan itace me hujjan ka kokana da huja bazan barmaka ita ba ai koda itace wllh baka isa na hakura da itaba azabure Nabil ya tashi yana tunkaran BilAL yana cewa.
"Matata cefa da aurena akanta ko atarihin kaji kalman saki a ciki da kake abbaton kana sonta zakayi mugun nadama idan bakinka yakara furta wani kalma akan matata."
a hatsale
Bilal yace.
"Kai kaine zakayi nadama idan kak'ara cewa kasan Fateema dan tawace ka.....!
ai BilAL bai karasa ba sabo da wani irin shaka da Nabil yayiwa makoko ransa........!
*To mabiya DAMATA yakukaga page gaba zai kasance dan kunsan dole agurfana gaban ZANNAH MODU abinda kuka dad'e kuna nema anza wajen fa ga Inna danja natafe ya Hadim zata dauki bai yanan FANDAU*
*dan Fandau tace mata rance ba kyuta bane* ...!
*karku manta fa tsakanin abokan biyu akwai rigima NABIL yayiwa BILAL rashin kirki bayan uban BilAL shine yayiwa Nabil gata ko ya manta ne
*
*B JATTKO*
[2/18, 9:40 PM] +234 816 362 8229: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTOKO*
*44*
*j*uyowa BilaL yayi yakalli securities dinsa dana Shiddams alama yamusu da sufita,
sumi sumi suka fito amma na BilAL ba ason ransu ba sunso su dauki mataki amma ba yanda zasuyi shiko Nabil sai sake shakansa yake yana cewa
"nace kafitomin da mata maci amana agabana kake cewa matata zaka aura....
"to sakeni na gaya maka."
Da sauri Nabil yasakeshi
Yace" gayamin."
"haba my Abu zauna mana yanuna masa kujera sai da yabari Nabil ya zauna ya fara magana amma yana maganan yana tafiya hanyan fita adakin cikin dabara yana cewa "Gaskiya nayar da matar kace don da bakin ta tacemin mijinta makusan cinane dan haka ma tace ayi auren gaggawa dan idan nasan waye mijinta bazan Aureta ba amma saide gashinan da nasanen ma bazan iya bar maka ba dan nikuma Dagaske na kamu da sonta dan haka mufafata agaban Zannah ko."
Yana gama cewa haka cikin zafin suna yan'wasan ball ya fada waje yaja kofan da sauri ya rufe Nabil aciki har da key yazare key din yayi office din Gdororo yabashi yace "ga key amma kar abude shi har sai muntashi."
Gdororo ya girgiza kai
Bilal ya wuce jirgi shida security shi wanda ya shirya tafiya dasu dama ankusa tashi
Hadim kam sabar bacin rai yau saida tarufe ido tayiwa Inna ZAINABU rashin kunya
Inna taja hannun Fuj tace "zonan Hadim tareke hannu Fuj itama tace "agaban ki yanzu Nabil yace "yara nawane danme zaki karyata shi bashine uban su."
"ai duk kan shedu sun tabatar min da yara banaki bane gashi arubuce nima nagani yarinya tabar komai arubuce."
"to Inna tunda baki yarda anyi hakan nedan abata mana sunane ba kiyi yada zakiyi naga uban wada ya isa ya juya yananan su zama ba nawa ba aikin banza ina jiran naji an makani akotun."
Inna ta kame baki "Hadim ni kike zagi yau.
Kafin Inna ta karasa maganan har Khadija yar gidan Inna ta wanke Hadim da mari kokuwa suka fara Hadim ta doku dan bata da lafiya Ummi da Maman Hadim kuka suka fara da kyar da temakon Maman Fandau aka rabasu fadan Mama Aisa bataso abin ya kasance da haka ba aiko koba komai Hadim tanada nata hakkin na shayarwa akan yaran
Inna sai cewa take ai ayau kinkawo karshen Aurenki da Modu.
Hadim batayi magana ba dan ta kanta take ciwonta ya famu sosai
Maman tace"
de sukayi ta da Inna haka suka tarkata sukayi airport din rankowa ba dadi saide fa Inna ta hana yaran dukka ta goyi BilAL ta bawa Mama Aisa maaf Fuji tana wajen Zahra dasuka zo airport
Shiko Nabil yana ganin BilAL yarufe shi ya fara safada marwa komai nasa ya kunce dama da Fandau dinsa yake chat ya akayayi hakan ta faru ina alluran da aka mata ta samu hankalin chatting meyake faruwa maganganun BilAL da wanda Fatiman Chat idan suna chat take gaya masane kawai yake masa yawo a cikin kwakwalwa
*ummm Abu Fuj kenan baka ta bacewa kana sha awan ganina ba fa ina jiyema ka nadama ranan da kasan koni wayen*
A'lokacin ina shiko kulata bayayi dan yasan bawata a gabansa illah Fateen sa
Gashi yanzu abinda ta ke gaya masa ya tabbata
Wlh itace ina BG yaganta ina yasanta meyasa bai gayamin ba ina take yanzu har dororo yazo ya budeshi yace "yatafi ko? suntashi ko?
Dororo yace "Shiddams suntashi. dukan hannun sa yayi yace "AD shir yamin tafiya yanzu Dororo yace "a yanzu haka gaskiya bawani bucking na zuwa 9ja gaskiya idan ka matsane ma zuwa gobe akwai mezuwa Gabon kaga sai nasan yanda zanyi yafara sauka a Nigeria ko.
"a yanzu na keson tafiya ko akwai wada ya isa hanani tafiya asan da naga dama inada jirgi har 2 acikin airport dinnan.
"Dororo yace "oga gori najiran ranan fad'a amma ai duk da kana dashi bashine zaisa kasame shi sanda kaga dama ba dan haya kabada ba kyuta ba amma girmanka da kimar ka yaci a shirya madin saide ayanzu ba jiri akasa wanda ya fuce duk da safen yau suka sauka saide akwai wani Zg to gaskiya yayi girma idan akace kabiya Drop dinsa akwai kudi fa."
Tsaki Nabil yayi yace "akwai din kenan.
Nabil kam yamanta mada batun su Ummi saida yaga kiran Khadeeja ya dauka yace "dije yanzu zamu tashi fa ss dinsa yayiwa magana yaje ya nuna musu jirgin da zasubi
Nabil acikin jirgima jiyake kamar ba za ajeba duk wani fargaba ya gushe masa murin sa yasauka yanemi BilAL kawai
kulle kansa yayi awajen na musamman acikin jirin ya kasa sha bare ci
Inna kuwa sai sake jajjaba abin take maman Fandau bata hakuri har Allah yakawosu meduguri Nabil motan sa shikadai yahau sai drive da yake tuka shi bai san ina zaisamu BilAL ba dan haka yazaro waya ya kira babban yaron BilAL yace kuna ina yaron yakalli ogan girgiza masa kai bilal yayi alaban yace bai sani ba
"Sir kanason ganin ogane koni?
Uban me zanma ogan naka nake nema.
"Sorry sir mun rabu da oga a airport ne yace yanada wajen suwa mu muzo gida kakira shi kaji.
''da suwa kukarshi?
Alama bilAL yamasa da hannu akan yace shi dayane ai yana gayawa Nabil yace karya ne BilAL baya zama shidaya dan haka duk inda yake kai nasan kana wajen idan baka gayamin inda yake ba na bincika nagano wllh zakayi nadama BilAL yasan halin abokin nasa dan haka yasa hannu yakarbi wayan yana dariya yace "anki afa d'ama inda nake din mugun uba Babana kanason karasani ko inde maganan matar da zan aurane kaje gaban Zannan kanemeni mana dan ni agidan na sauka na gama masa bayanin komai,
Kai mukejira muji ta inda me haifuwa 3 tazama matar ka.
Nabil yace "Please Bg ganinka kawai nakesonyi akwai wani tambayar dazan ma ne.
"Haba Baba inafa son raina dan nasan muka sake haduwa ba manya akusa rabani dashi zakayi.
yana gama fadan haka yakashi wayan gaba daya yamekawa yaron nasa dan shinashi nun ajirgi yakashe
Shikuma Nabil hanyan gidansu BilAL da yake porlor yayi
Su Fandau dama tun last week suka zo
Suna kaduna agidan Dr na *kinkinau* yau suka shirya zasuje gidan Malam Dauda da ita dan dama Dr yagaya musu komai amma yahana Malam kar yagayawa zannah dan yafi son Nabil ya fada da bakin sa
Fandau tafito cikin wani lafiyayen lace maran nauyi light blue takallmin ta flat shoe ne maki sai mayafinta baki da jaka mahadin takallmin kana ganin kasan ba kananan kudi ake kashe mata ba dan Dr dayasa muguta aransa sakin bakin aljuhu yayi yana ta barin kudi akanta ga BilAL yana bada nasa gudun muwar sosai suka fito da ita kalan fatanta kawai ya isa sheda cikin wani irin taku take saukowa tana lase lasen wayanta dan Habiba tasata grp na manyan mata harda Hadim aceki dan tsabar tsokana ma Fandau Mrs Shiddams tasa a sunanta sukuma yan group tunanin su Hadim ceta canza layi saiyi suke yajiki ashe kindawo na can London kuma suna cewa yaushe kika tafi
Dande Hadim yanzu ta kanta tace bata gani ba sukuma kawayen idan suka kira Fandau cewa take ba Hadim bace ita kuma Hadim bata masamu daman wani amfani da waya ba
Har takarasa saukowa Habiba baki bude take kallon ta
"Wow Aunty kinyi kyu inama yaya yagan ki haka.
Habiba tace"bana son gatse fa kinaganin kanki kuwa Fandau tafiyanki kadai abin kallone nede kar kidinga wanan tafiyan agaman mijina yagani yare namin dan ma nafara koya nima awajenki.
Dariya Fandau tayi"tace haba Aunty har wane tafiya na iya karki zama Abu Fuj mana wai atafiya ta kadai yafara jin sha awar yagani wacece wai atafiya na kadai yagane ni ba tsohuwa bace ranan da yafara ganina haka kowa yakecewa ni meyangace wllh Aunty bansan yanda zan canza ba.
Habiba tace"Fandau
Kin iya tafiya tun kina yar gargar dinki ma balle yanzu da kike jinkanki kema watace bame kalloki yace baki gama ganin karshen biro ba duk inda macce me aji takai awanan duniyar kinkai zanso Shiddams yaganki ahaka bame ganin ki yace kintaba sanin me aure.
"to ai Aunty dama girman ne na dole dakuma yanayin gidan muna rashin sa macce aboko amma har yanzu fa shekaruna 19 kinga ko acikin manyan yanmata ma baza asani ba har yanzu banfara nawa yan matanci.
"shegeya kinason kicemin sai agidan Shiddams azama nabiyu ko?
Rufe idinta tayi tana dariya tace "Allah Aunty duk abinda bakumin ba zai kunbiyani a shiga na 2.
"kamar su medame kenan?
"sakin lalle cuda da kuma dukkan events dakomai na al adan mu.
Habiba tace"haba yarinya kinriga kinsaki wanan *DAMAR TAKI* ai.
Cikin shagoba tace "Aunty kenan nazama local nide sai anmin abunda za anunawa Hadim ni cikekiyar yar sarautan meduguri ce kullum idan ta tashi sai tace min wani sarauta ta ta banza a wulakance suka tsinceni.
Habiba tace "gaskiya tariga taga yanda kike da so yanzu duk abinda akayi zata ce tsilar Shid ne towai ke danme duk yan gidan ku suna gayu sosai ke kina cikin kazanta ne?
Wllh Aunty ba kazanta bane kamar yanda nagaya miki su sauran yayun mune suke musu da iyayen su mata kinga YaManu da YaBunu inde zamuje gidajen matan su mumusu bauta tofa matan zasu z
Gaya wa mazajen su yiwa mutu komai har suma sudauki kuncen su su baka haka yayun mu mata masuke cewa inada giman kai haka fa sukece min ni ba komin komai ba ya dillalin kashi bai fadin rai niko ko sunbawa Bagana bana karba idan tabani dan ma karsu gani ajikina suce nadamu da kayansu dinkin kuma sai sallah shima YaKadir ake bawa kudin komai kinsan komai nagidan ahannun shida YaBashir yake to sukuma sai subawa iyayen su mata suce asiye abinda yakamata wllh kala 2 suke abani amma yaran su zaki gansu da kalala da biyun ma ba mekyu ba duk inda nawuce sai naji ancemin yanga acijin Summa akwai inda aka daba cemin ma yargidan me aikin gidan Malam ce kuma aishi Baban yana ga.
Habiba tace "karkiga lefin Baba shifa Akullum me jama ane balalle yakulaba.
Tabe baki Fandau tayi dan ita bawanda take daurawa lefin komai irin Baban ta
Dan haka ta katse zancen dacewa
"inasu Nol ne?
"Kishiga suna wajen Furera ko ta kama shir yasu ki karbo Akkam ma.
Habiba ce take dauke da Akkaram suka fito sauran yara suna finsu abaya
Suna fitowa Fandau tace aunty kibari ni zan tuka.
"kerufamin asirin dan kin koyin tuk'i a London wllh baki koyin na Nigeria ba sucan komai nasu atsare yake hanyan mutane daman hanya abin hawa daban to nan kina cikin tuk'i dan mutum zai tsallako miki balle *Rigasa* fa zamuje
*ALLAH* zan iya.
Habiba ta meka mata key Fandau ta shiga su Nol suka shiga baya Habiba ta shiga gaba dauke da Akkam
Fandau tayi Bisbillah tayiwa motan key tayi horn megadi yabude tafita
sai gidan Malam Dauda
Rungumeta Inna Fajii uwar Dr tayi tace wllh tunranan da Yusif yake gaya maba yanayin yanda daurin auren yakasance muketa jimamin abin har yayan yazo yake gaya mana ashe kece dama AISHA da Yusif sunce kamar su daya da ta kwaranki ta gargar asheko ke dince haka akayi ta jajjabin abin"
Koda Malam Dauda yashigo shima ya jajjaba abin yakuma yimata nasiha yace su shirya gobe za ajen meduguri ayita takare
Dr a jet ya shira musu tafiya meduguri suna sauka dama Bilal yatoro drive yakwashe su yawuce da su malam Dauda gidan dama da gidan sa a meduguri shima Dr da iyalen sa suka wuce gida su suma da zuman saida safe za ahadu agidan Zannah
Inna Zainab cikin kuka take tsarawa Baban Nabil Alhajji Habubakar shima Baban Nabil harda kukansa ina ma zancennan bazaije gaban Zannah ba yanzu dawane idon zai kalleshi Inna Zainab tace "shegiyar yariyar na duk ita ta sa sa ai
nadade ina gaya muku kujuji shrrin muna mata shi gansa shidan ya jinjina mana kanjin macce kar kaga lefin danka yahau dokin macce'ne amma inason Nabil yanuna mata matsayina awajenta yanda tagayamin magana a gaban sa uwar ta daure mata gindi kai badan nima bawasa ba dabazan karbi yaran bama amma ga Fujjirat taki zama agida na abarta anan.
Baba yace "itama Hadim din tana nan ai.
Inna tace "bazan kore taba dan tana gidan kanwar uwar ta amma nace banda gidan d'ana
shiko Nabil har yanzu ahanyan neman Bilal yake gashi idan yakirashi sai yace muhadu agidan Zannah kawai
*Washe gari agidan Zannah*
Nabil wurjajan yafado gidan Zannah ALLAH ya temaka ba shida bak'i sai wasu almajirai sai malam Dauda da bai gayawa Malam komai ba tun,zuwan sa gaban Malam yaje yazube dan yaje wajen Mama tace bataga Fandau ba tunda tazo kuma tun ajirgi ya gaya mata Fandau tana wajen Bilal
"Malam ansamu Fandau ta fito wllh tana wajen Bilal amma yace sai agaban ka zai bani matata.
"Waye?
Bilal kuma?
inji Malam
"Dan gidan Ahj Maina kange ne.
"abokinka kenan?
"eh Malam gashi kuma nazo da ta shiga ciki Mama tace batanan wllh idan ahannun sa yarikemin ita hartsawon wannan lokaci wllh zamuyi shari a dashi.
"Subhanallah!
meyayi wanan zafin kuma?
Shiko Malam Dauda dayake yasan komai nunawa yayi kamar baya jinsu
"toyanzu ina yake shi Bilal din?
"yace wai idan nawo a kirashi kiran Bilal yayi yace gani agidan Malam din
Shiko Bilal sungama duk wani shiri da zasushi kuma sun samu Baban Nabil sungaya masa komai
yace "suyin daidai yanzu ina Fandau din.
Dr yace suna gidan nan tare muka zo sunshiga ciki,
zamu tafi Gargar tun tuni Nabil yana can.
Yace "au haba.
Ai dasauri Alhajji abukar yayi ciki dan yanason ganin Fandau
Fandau da Habiba sanda suka shiga gidansu Nabil a falon Iya suka tarar da Ummi alokacin suma jajabin abin suke amma dasu kaga su Habiban sai sukayi shiru suka gaisaUmmi tace "ina su Haris Habiba tace "suna Gargar da Inna.
Ummi tace "ah da Hajja Fajji kukazo kenan?
"eh
Iya ce ta zubawa Akkaram ido tace "Hajara ganomin wani d'a ahannun wanan yarinyar kamar d'ana yana karami gayanda yake zillo kamar Shid.
Ummi sai alokacin ta kalli yaron tace eh kuwa amma Habiba dan ta basar da zancen tace "Ummi ina yaran gidanne?
"suna dakin su har kawar kima gaban Fandau yafadi duk da tasan dama yau dole taga Hadim amma taji wani irin dan haka tafara karanto addua
Itama Habiba saida taji wani irin wata kila yau kawancen su da Hadim yazo karshe
Tana cikin wanan tunanan taji Ummi tana cewa Tasleem "rakasu dakin Gana
har zasu fita Ummi tace yarinya kawo dan gidan waye ne? Itade Habiba fita tayi da sauri dan baza aji abakin taba
Fandau ce tajuya ta bawa Ummi Akkam Ummi da Iya suna cewa ikon Allah ga yaro hamar su Maaf suna jarirai Fandau sun kuyar da kai tayi ta fita
Hadim jabe akan katifa tayi wurjanan da sauri Habiba ta karasa inda take
"Mum Fuj kina hutawa fa
Ta karasa ta rungumi Hadim
"lfy naga kinrame ko jikinne? Kafin Hadim ta bata amsa saiga Fandau ta shigo cikin takunta na isa idonta fes abude sallaman da tayi muryarta yadoki kunnen Hadim da sauri ta daga kai aiko sai gashi idon ta cikin na Fandau da sauri ta meke wacece?
wanan mekikazo yimana gidannan yawushe kika warke?
Suma su yasmin sai kallon Fandau suke dan yasmin kam tagane wacece
Hadim a tsorace take nuna Fandau "kece kece?
Habiba tameke tace Ayyya kin santane?
Itade Hadim kallon Fandau take jikinta yana rawa ga dama kafa ba lafiya
Hadim tace wa Habiba "ke kinsanta ne?
Habiba tace "sosai yar gidan zannah cefa Zannah namu na Gargar.
Kafin Hadim tace wani abu sai ga Fuj tazo awaje tana ganin Fandau tayi kanta tana cewa "Aunty kirki.
Itama Fandau daga ta saba tayi kamar yanda ta saba tace "iyye wannadin Fujn wacece?
Fuj tace "yar gidan Aunty kirki dama sunsa ba haka idan taje tadin ga tambayar ta kenan yar gidan wacece tace yar gidan Aunty kirki
Fandau" tace eh mana rance ma kyuta ba ajiya maganin watarana Fujn Aunty kirki.....
Ai Hadim sandan ma bata tsaya dauka ba taja kafa ta karasa inda suke da jarfi ta fusge Fujjirat ahanun Fandau tana huci tafara magana dama kece Aunty kirki kina nufin kinban race ne kindawo rayuwa ta dan ki tarwa tsamin ne wllh saide ki tarwatse aniyar ki tabiki yar gidan matsafi har alluran bantau ya kasa aiki akanki to wllh aniyar ta biki bade....
"Ameen Ameen Fandau ta katseta haba Aunty yazaki min addua bazaki ban *DAMATA*nace Amin ba ai duk wada aka cewa aniyar ka ta bika baice amin ba tofa aniyar ce batayi kyu ba Ameen.
Shiru Hadim tayi tana huce
Fandau
Tace "Haba aunty kici gaba mana kokin gamane?
Hadim tajuyo kan Habiba tace"Habiba meya hadaki da wannan yarinyar?
Ina kika santa?
da kinsan ko wacece ita acikin rayuwata kuwa nasan da kinsani da zaki gayamin mu hallakata nayarda dake bazaki zauna da itaba to wannan da kike gani annobace da gaiya take rubutu min latter nasan da kinsan ita wacece da maki bari ta kai iyanzu ba danasan bazaki bari ta baiyana ba baiyanar ta kamar tar watsewar rayuwa tane ina.... Maganan ne ya makale mata sanda Tasleem ta shigo da Akkam tana cewa "wai gashi yana kuka.
Fandau tameka hannnu takarbe shi tasashi a nono su Jidda da sun gane wacece Fandau bin yaron sukabi da kallo Gana tace "cikin bai zubeba kenan Yasmin tayi saurin karbar sa tana cewa" haba ai dagani ba tambaya wanan jinin YaShid dukka suka fara murna banda kanwar Hadim Ashuwa
Hadim tace" Innalillashi waninna ilaishirajuna cikin da da idona naga jini ace bai zubeba...
Fandau tace"kina mamaki ne Aunty ai ba abin mamaki a kikon ALLAH kowa yayi iko ba zaiyi irin nasa ba kinyi mamakin ganin abinda kikaso yabaru akaina yafaru akanki ko kin sa azubar min ciki Allah bai yarda ba ke kin haifu yakarba ko gani bakiyi ba sanan anyanke miki maifan balle ki saran samu nan gaba gashi yaran da kike dasu kuma na arone shikuma kayan aro baya rufe katara kinsa asamin alluran bantau gashi ke Allah ya nakasa kafanki.
"Nizaki cewa naka shesheya zata iyo kan Fandau daidai da shigowan Baba da su Ummi Iya tana cewa "haba nifa inaganin yaron nasan namune itako Ummi tarasa mame zatace
Baba yace "kai kai Hadim ta dakata tana huci
"kinyi na farko ba adauki wani mataki ba shine kike yunkuri kai mata duka acikin gidana daga ke har mijin naki ayau zakusan wacece Fandau duk kuzo mutafi dan nasa adauko uwar taki me cewa bata yarda ba anmiki sharri ana shirin kwace mata jikoki tar ta maka mutane akotu to Allah yakaimu Monday ayi akotun ma yafi Duniya ta gama sanin me kuka aikata keda azzalumin mijin naki yanzu haka kafin kotun ma Zannah yana son ganin mu kuma harke duk kutashi mutafi.
Hadim tace" nide ba inda zance
Baba yace "shikenan yizaman ki karki min rashin albarkan da kikayiwa Yayata.
Kusauran kufito mutafi haka zuka tafi akabar Hadim dasu Yasmin
*GIDAN ZANNAH*
Fandau da motan su yayi parking kasa sauka tayi duk sauran mutane sun sauka tadaga kai taga yanda kofan gidan suya ya canza duk da dama zanen sarauta ne amma baikai wanan kyu ba wasu daga cikin almajiran gidan ta gani kamar suna kallon ta sun kunyar da kai tayi kasa Habiba ce takula da Fandau bata fitoba ta zagayo ta bude ta jawo hannun ta
Tace "Aunty ina tsoro.
"tun agida nagaya miki karkiji tsoro tsoro me?
"Aunty haduwar muda Mama Aunty inajin kunyar ta kuma ina tsoron Baba Aunty kisa amedani gida bazan iya shiga ba.
Fisgota habiba tayi ta fito da kita "kinga aiko ke zajija hankalin jama a kanki wanda idan wucewa zakiyi dom dom bazasu ganeki ba kiyi adua kawai haka suka fara takawa har get na biyu wada anan baban parlour Zannah yake nan mutanen suke ta duruwa akofan ma saida ta tsaya tare da kyankyame hannun Habiba janta Habiba tayi ta shiga da ita
*wai wai koni*
*B Jattko saida nayi kamar zan sanbada da gudu ganin taron maza da mata awannan makeken d'akin taron*
Habiba ta ja hannun ta Fandau kanta ararufe har suka samu waje suka zauna wayanda suka zo tare ne kawai suka gane itace amma duk basu ga fuskanta ba
Bayan Malam Dauda ya bude taro da adua
Zannah yayi kyaran muryar yace "to Nabil gaka ga BilAL Maina da kakawomin karan matar ka tana wajen sa.
"eh Malam tana wajen sa
Malam ya Kalli BilAL yace" Bilali ya akayi haka ina kataba jin ana aure kan aure kuzaku fara kaida abokinka?
BilAL cikin nusuwar yafara magana "Gafarta agabana Nabil ya tsara muku yanda ya auri Fandau ba akasannan ba kuma tana da ciki aka zubar da cikin to meye hadita danawa wanda gayanda akayi auren ya bawa Malam labarin auren Fandau na gaskiya wanda Malam Dauda ma yakara da cewa shine maya daura auren.
Zannah yace "to wandan abu da rikitarwa to inaga ba yarinya daya bace wacece tawa Fandau din aciki? Dasauri BilAL yace" tawa itace Fandau dinka dan yanzu haka neman aurenta nazo.
Malam yace "Masha ALLAH to kai Nabil kayi adua ALLAH ya baiya na maka taka Fandau din kaji ba ita bace
Nabil yace "itace Wllh itace.....
Baban sa yadaka masa tsawa yace "kama yarda mutane sha shawu ne irinka bayani da kamana da wanda BilAL yayi ba daya bane zaka kafe akan matar kace.
"Baba itace yazama dole nafadi gaskiya koda duk duniya za su tsinemin ne akan inaji ina gani arabani da matata
Ni newan da BilAL ya bada labari yanzu duk abinda na gaya muku wancen lokacin ba gaskiya bane shiryawa nayi dan na rufe nawa lefin ga Sani shine sheda na kuma shiya karbomin auren awajen Malam Dauda amma kuya femin.
Yana gama fadan haka ya fashi da kuka
Zannah kansa Afirgice yake kallon Nabil dan abin yabashi mamaki yajuya ya kalli Malam Dauda yace"Malam kasheda wanan Sani shiyaje da Fandau aka daura auren?
Malam Dauda yace "shine kuma ni dama Mutari yaga yamin nasani saide munbari ne kawai ya fadi kayansa kuma gashi ya fada.
Zannah yace "yanzu ina ita Fatiman Dr yanuna masa Fandau
Malam yace "ta matso kusa kanta asunkuye tafara ja dabaya dan tsoro Nabil ana nuna ta yameke a razane zaiyi inda take Baban sa yace "koma ka zauna.
Yakoma yana binta dawani irin kalllo yana so yaga fuskanta amma arufe Yana son ya gaskanta Fateeman sace meyasa wanan ranan tazomin da haka naci burin ahuwar mu dake zannuna miki matsayin ki agaban kowa amma Baba yahana.
Malam yace "Habiba matso da ita.
Haka Habiba tameke ta daga Fandau har gaban zannah hanunta yakama yace "tabbas wanan itace tawa Fatiman Fatima Muhammad Nabil shine mijinki?
Gyad'a kai Fandau tayi
shiru Malam yayi duk wanda yasan shi yasan ransa amutu kar mace yake da kuma mamaki da kunyar kunsan shikansa yayi karya wanda zai iya cewa shine karyar sa ta fari aduniya dawane ido zai kalli matansa da yaran sa dayamu su karya yayiwa Fandau Aure da bako yana daga kansa yaci karo da matan sa sunzuba masa ido har yaran sa maza manya rasa mezai ce yayi ya sunkuyar dakai cikin damuwa Baban Nabil ya fukanci haka yameke ya karasa wajen Zannah yazube guiwowunsa cikin tsananin bacin rai yafara magana
"kaicona kaicona Malam karene ni kamaye min gorbin uba asanda narasa nawa uban amma gashi yau nina haifi dan da yasaka b'acin rai wanda banta ba ganin sa acikin fuskanka ba atsawon rayuwata daka ina nema almarman ka zan yankewa Nabil hukunci agaban ka dan Allah kabani DAMATA na hukunta shi kar kace komai lefin sa babbane
Kai Nabil wandan auren naka na zanba cikin aminci kai tsaye bazance haramcecen aure bane amma ba abi yanda shari atace ba baka nemi kauren ta hanun waliyen ta ba bayan tana dashi koni waliyin auren Fandau ne amma ban sheda ba dan haka ba ka can canci zama da itaba tunda bakasan yanda ake neman aure ba shikan sa auren ka nafari kana England na dauki matar na gaimaka shiyasa baka san yanda ake neman aure ba ayanzu nake son karubutawa Fatima ta kardan sakin ta kai ba mijinta bane yarinya me daraja kamar ta ba matar ma karyaci maha inci irinka bane
Wanda hattta iyayen sa basu fi karfin ya musu karya ba yameke yaje ya ciro fefa acikin littafin Malam ya karasa inda Nabil yake ya meka masa tareda biro yace ina son karubutawa Fatima saki.
Girgiza kai Nabil ya shiga shi
"yace wllh da wanan hannun nawa bazan iya rubutu saki ga Fati ba.
"idan baka saketa amasayi na nawaliyin ta ba zaka saketa matsayayina nani ne uban ka bisa umarni idan baka sake taba kadena amsa sunan d'ana kuma ta take anan zan tsine maka.
"Baba kaji tausayina wllh mutuwa zanyi idan nasake rasata.
"ai idan da zaka mutun da yafi komai sauki da anrage iri dan gaba bansan irin yaudaran da za kuyiwa a wani wajen ba kuje kusake wannan zanban nakuba musamman yanzu ta matar taka take juya.
Nabil zaka saketa ko kazabi tsinuwa
Ni *Habubakar Ibrahim damasak* nat.......
"zan saketa kar ka tsine min Baba.
"to zaketa
Yakarba yabara rubutu duk awani karkace saboda hannun sada dayake mugun rawa
Afirgice Fandau ta bude fuskan ta ta fara magana cikin kuka da firgice
"Baba kar kasa yasakeni kar kamayarni karamar bazawara wllh inason mijina
Nabil da dakawa yayi yatsaya kalonta cikin kuka
Tsawa Baba yadaka masa yace kazabi...
Rubutun yafara amma fa wahaye duk yajika fefan sai yankewa yake yaru buta
_ni Muhammad Nabil nasaki matata Fatima Muhammad bisa umarni mahaifina amma batanin komai ba ALLAH kayafemin_
Yajefar da biron yakifa kansa a kujera
Baba ya dauka ya karanta afili
kowa tsaida yaji ba dadi
*dama haka saki yake yana da korjine wanda ko makiyin ka akayiwa sai kaji badadi*
itako Fandau jirine yafara ibanta Habiba tayi saurin zaunar da ita
Baban Nabil yace "kwantar da hankalin ki Fatima ki godewa ALLAH agobe ba yau ba zan daura miki aure tunda ba wani idda akanki dan da ciki kika fita tunda kika haifu baku haduba bakida wani iddan sa
Kai BilAL kanason Fatima?
BilAL yace "Eh Baba badan kar ayi aure marar tushe ba da anan zan aura maka ita amma kaje gobe kaso da waliyan ka.
"nagode Baba.
Afirgice Nabil yajiyo atsawace yace "
Wllh wllh duk wanda ya aurin matata yafara irga kansa cikin wanda zasu yi gado da makara aranan ga Fatima naga uban daya isa ya daura auren ta ina raye. Yasake kifa kansa yafara rusa kuka kamar yaru ba necewa shine Shiddams mutumin yafi SHEHU da gomna acikin garin meduguri adon mutane
Baban bai ceko maiba azagin da Nabil yayi dan yasan halin d'an nasa idan ransa yabaki zai iya bude baki yazageshi ma
Malam yayi Gyaran murya zai cewani abu Baba ya tashi yakara sa inda yake cikin kunne sa yarada masa wani abuda duk bacin randa Malam yake ciki saida yamurmusa
Daganan Malam yarufe da adua ya sallama kowa Akkam yanawajen Ummi har zasu fita
Malam Dauda yace" ina mesunsn nawa ita ko Fandau kuka take sosai Habiba tayi bangaren Mama da ita su BaGaji ansamu abin fada sai kira suke duniya abin tsoro abin magana irin wanan agidan Malam mama de shigewa tayi bata kulasu ba Hadim kam dama batazo ba
Baban Nabil shima bangaren Mama yashiga Fandau yaja gefe sunjima sannan yafito yatafi Fandau ta rungume Mama sai kuka suke har dare matan gidan suna shiga suna fita har zance yafara yaduwa gari itako Fandau burinta taga Bagana dayaran ta kawai
Shiko Nabil kinfita yayi agidan yasa Zannah agaba yana kuka har 10 dare shima Malam dannewa kawai yake amma jiyake kamar yayi kukan dan bai san hanyar da zaiyin ya gyara kuskure karyar da yayi ba dan bai zaci abin zai zoda hakaba amma ya danne nasa yake lellashin Nabil amma ina kamar kara masa suke sai zaje zaje yake ganin idan ya matsa shidin ma Nabil gaya masa magana zayi yasa Malam yafita wajen Abokin sa akaramin parlour sunfita sun barshi
Sai wajen 11 Malam yashigo ganin baiga tafiyan Nabil ba yace "Nabil yau kenan agidannan za ka kwanan?
"Eh wllh namai da matata sakin umarni nayi kuma na mayar zanga wanda ya isa yazo yafitamin da mata tunda na mayar ta Malam ka tekamin kar na rasata.
" a a Nabil wanan rigimane tsakanin kada mahaifin ka kana gani yahanani magana yace nabashi DAMAR sa amatsayin sana ma mahaifinka kaga dolo nabashi damar ko yanzu haka ma maganan daurin aure yake agobe karfe 8 nasafe Nabil tayi yayi yafada jikin Malam yanawani irin fitar da nunfashi saida Malam ya tsorata yace kaga tashi tashi kashiga ciki kasame ta idan tace kai tafiso akan BilAL sai insan yanda zanyi injuya abin bana son kasake danuwa irinna wancen lokacin kasha wahala kaji.
Nabil yace" tana ina?
"Tana wajen uwarta.
Nabil yameke da sauri zaifita.
Malam yace "ina zuwa kuma?
"Malam wajenta.
Dariya yabawa Malam yace"amma saida safe ko?
Aiko waigen Malam baiyi ba yafice
Mama kam yau ba bacci ita da Fandau fira kawai ake ayi kuka ayi dariya tayi mutukar mamakin yanda Nabil yake kula da Mama suna cikin haka sukaji anata dukan kofan falo da karfi kamar za aballe duk suka sorata itada Fandau saida ta zo kofan Mama tace "waye?
Yace "Mama kibude nine.
Mama tace "lafiya Nabil yace" kibude.
Mama takalli Fandau alaman ta shiga ciki tunkafin ta karasa fudewa ya fado ciki yayi falon yazube agaman mama yana kuka yana mata magiya yagaya mata yanda sukayi da malam
Mama tace"tunda yabaka dama ka shiga tana ciki.
Da sauri yayi hanyar dakin da akace Fandau take
Amma me yana shiga yatsaya jin wani irin dariya Fandau takeyi awaya
Haba my BilAL kasan fa aurenmu na gaggawa ne
Amma nide nafison koda bayan daurin aurene ayi dan events wanda zai nuna munyi auren SO dakuma yanci
Nima na dandani irin abin da yan gatan amare sukeji
dariya ta sake fashewa dashi
tace kamar ya gobe iyanzu muna manne kana nufin daga an daura aure zaka rabani da
Mamata kenan nima zanso ace gobe iyanzu muna manne.........
Wani irin mari taji yasauka afuskan ta wanda saida ganin ta yadauke na wucen gadi duk da tasan yana wajen bata zata zai tabata ba aiko bol yadingayi da kita mama da take falo taji marin da gudu ta shigo taga Nabil yana ball da Fandau wanda gaba daya hankalin sa baya jikin sa tako ina dukan ta yake Mama kasa kwatar ta tayi gashi da zafi safi yake dukanta aiko da gudu Mama tayi wajen ganin yana neman hallaka mata yar tafita tana kururuwa neman
akawo agaji
Shiko Nabil tunkarfin sa yake makarta yana surutai
"aiko gawar ki bai isa yagani ba zan kashiki in yaso nima akashine kin huta.....
*Tofa shikenan kurunkus Nabil kafutar dani*
*B JATTKO*
[3/3, 10:19 PM] 0mmer Farouk: DAMATA
NA
BATUL ADAM JATTKO
🌈Kainuwa writers Asso🤝🏻
45
*M*atan gidan kowa da yaran su sunfito jin yan da Mama take niman temako ta san su mata ba abinda suka isa dan haka bata tsaya cemusu komai ba ta wuce part din Malam tana shiga yana sama dan haka tadinga zan bada masa kira
"Sayinnan kafito zai kasheta."
yana karatu a parlourn sama yaji kiran Mama da abinda take cewa ai da sauri ya fito yana tambayan ta
Tana gaya masa ya fara taka stareas da sauri
Yayi ban garen Mama har yanzu Nabil dukan yakeyi duk ta gala baita
"kaiiiii wani tsawo Malam ya doka masa
Yana ganin Malam yabar dukan yayi wajen Malam din dafe da kirji yana wani layi kamar dan ganye amma sai ya kasa karasa wa inda Malam yake dan jiri yana iban sa kuma duhu yake kani
Lun ya zube awajen
Dasauri Malam ya karasa inda yake yana kiran sunan sa ya dagashi ya daura kansa acinyar sa
Nabil ya kama hannun Malam ya fara magana cikin tsarkewar murya yace "Malam Fandau ta yarda da auren BilAL taci amana na bata sona na rasata na....
Bai karasa ba yanemi nunfashin sa ya rasa jijiga shi Malam yafara
Bagaji tace "lah meta masa Malam yasuma fa ko?
Jin wannan yasa mama ta saki Fandau tayi inda Nabil yake
Ita ma Fandau afir gice ta juyo aiko da gasken taga Nabil ba alaman numfashi Mama ce tayi yunkurin tauko ruwa a fridge ita ko Fandau tana ganin haka ta meke duk da kafanta yana mata wani irin zugi amma sai da ta meke da gudu ta karasa inda Nabil yake acinyan Malam hannun sa ta daga sai taga ya koma kamar ba rai wani kara ta kwalla daidai ta zuba masa ruwanda Mama tayi hakan yayi daidai da farfa dowan sa amma bai bude idon jin yanda Fandau take kuka
Dan ALLAH ka tashi Abu Fuji wasa nake maka wllh ne ban taba waya da BilAL ba bansan shiba sai dazunnan
Baban kane yace....
Dasauri Malam ya doka mata tsawa Kiyiwa mutane shiru yadubi Ba Alta yace daukomin wayata
Fandau ta koma gefe itama goshita akumbure gashi ko ina ciwo yake mata musamman hannun ta da take jin kamar ya targa d'ata
Mama tace" kai Sayinna dama mesunan ka yananan da wanan bakar zuciyar tasa wai meyasa duk masu sunanka suke hakane nekam Shateema da yaban shawara ban bari yasa maka mesuna ba dan shima Tajudin da gani irin halin masu sunanka yayi.
Shiko Malam yana kallon Nabil yasan ya farfado
Itako Fandau sai kuka take amma bana ciwon da take jiba
Ahaka
Ba Alta ta kawo wayan ta durkusa tameka masa
Kiran sojojin da suke tsaron kofan sa yayi dan lokacin doka yayi dole sai su zasu kai shi hospital
Su hudu ne suka shigo suka dauki Nabil zasu fita dashi itama Fandau ta meke zata bisu cikin tsawa Malam yace "ina zaki kuma tace" zan bisu yace"zauba." bude ido Nabil yayi cikin da shewar murya yace "kusaukeni a hankali suka sauke shi amma yana dubawa yaga duk matan Malam suna d'kin shiko arayuwan sa basu masa ba sam kuma bazai iyace komai agaban suba yadaga ya Kalli Malam yace "Malam inason ganinku kaida Mama
Malam ya Kalli matan da sojojin tunkafin yayi magana sojojin suka fice suma matan suna zunbure zun buren baki suka fita dan de basu isa su furta wani abu agaban Malam bane
Nabil ya Kalli Mama yace "Mama dan ALLAH kiyi Hakuri nasan ban kyuta ba na shigo har d'akin ki na dakar miki yarinya bayan banwake lefina nada ba na daura wani nikai na tsani hallina dan nasan zai iya sawa ha hanani
( *Hasken rayuwa ta Aisha sada* ,)
Amma Mama nasan Fandau bata san irin sonda nake mata bane bata san yanda na mutu akanta bane da ko na mutu ba zatayi sha awan cewa za ta auri wani ba yanzu lefin da nayi wa Fandau har yakai ta shukun tani da haka ina raye agabana take waya dawani kigaya mata inhar nine mijinta to ta kiyaye abin da zai tuzurani haka wllh wataran saide akwashi gawata
Tashi yayi ahankali yakara sa inda take ya zube guwoyinsa yakamo hannun ta yace "Fatina meyasa kika gujeni meyasa tun a chatting da mukeyi baki baiya namin ganki ba shiya sa kike cewa kina gujemin nadama duk sanda nagane kewacece baki san rashinki barazana ne na rasa rayuwa ta agareni ba
Kiyi magana mana ya matsa hannunta wada yake mata ciwonne kuwa wani kara ta kwallah cikin
Dama Malam da Mama sun fice tunda dama bakinta ne duk basu ga fitan suba
"me yasa kika boyemin kanki Fatina?
Zubura baki tayi ta janye hannun ta cikin tasa nata ta daura hannnun cikin tafin hannun ta dayan tafara juya kai
"Ayyya mata nine ko ya sake jawo hannun ta fizge har hannun ya kumbura yazubawa hannun ido yana gani yasan tar gadene kunsan dan ball baiwani dauki targade abakin komai ba dan she tunyana yaro ya iya gyaran targade idan yayi da kansa yake gyara kayansa ko idan acinkin abokan sa wani yayi yana gyarawa
Fakon idon ta yayi yaja hannun nata k'ara tasa jawota yayi jikinsa cikin dabara ya hadeta sosai da jikin sa yanda zata saki jikinta yana mata wani wasanni har ya fara gyara mata hannun ita ko Fandau jinta aduniyar da tajima tana nema yasa tayi lamo saida taji zafinyayi zafi ta fara jan hannunta tana kuka da yaga kukan nata zaiyi karfi kawai saiya hade bakinsu waje daya amma yana jan hannun wani kara tasa alokacin da yatsan ya fada ya gyaru kenan sake hade bakinsu yayi yanawani irin fitar da nunfashi itama haka sai da yayi facale da kayan jikinta da dafi zafi yake aika mata sakonne yazame mata tamkar wani mayunwacin zaki saida taga yakusa isa babban fada duk da itama ba abinda take so irin abin amma ta daure tameke da karfi ta fusge ta tunkuda shi tameke
Daga kansa yayi yana kallon ta idonsa yayi jajir cikin wani irin muryan da yake janyoshi cancikin makogoro yace "me haka Fatina?
itako sai kare jikinta take tana jada baya da rarafe ya karasa inda take zai kamota ta matsa
"yace mehaka?
"kai kai zan tambaya mehaka zakazo har cikin dakin uwata kanemi kayi lalata dani bayan kasakeni kaban dinbin jama a
"Mata na mayar da kefa wllh karkimin haka kar.
" karka renamin hankali mana kana nufin Fandau din dane daka yaudara ka aura
a gaban din bin mutane ubanda ya haifeka yace bani da iddan ka tun dana haifu bamu haduba dan haka bawani maidani da kayi.
"kiyarda indaura miki iddan yanzu wllh dole su hakura subarmu."
"Lalle Nabil duk dama nagane jikina kake so fiye da komai wllh banzaci abin har yakai haka ba karasa inda zaka nemi jikina sai dakin uwata."
"wllh bakiyi karya ba inason jikinki kuma ko aina zan iya neman sa tunda ina son komai naki inaso.
Cikin karaji tace "dama nasan jikina kakeso ai duk sanda jikina yadena baka sha awa zaka dena yayina ne kawai nikuma yanzu kadena moran jikina dan......
Cikin muryar tausayi yace" karki min haka wllh bazan iya daukan wannan horan ba idan baki amince dani ba wllh nakai gejin komai zai iya faruwa dani yana maganan yana dafa maransa
Tana ganin gasansa jitashi gaban ta yayi mugun faduwa da sauri ta dauki riganta ta sa shiko yanda ta sunkuya ta dauki rigan ne idon sa akan dukkan halitun jikinta da yafi so maranshi yasake dafewa maransa da yakeji kamar zai kashi shi ya kwata yana birgima dafe da maran "yanzu mata bazaki ji tausayi naba itako tama gasa juyowa dan ita tsoron sama takeji
Ayanda yake
Karasa wa tayi gaban gadon ta dauki Akkaram da yake bacci ta tayi hanyan waje saida take bakin k'ofan fita tajuyo ta kalle shi yana nan inda yake yana ta juyi
Tace "shikenan tunda bazaka fita mana ad'aki ba nina bar maka.
"dan Allah karki fita wllh zan iya shiga kowane irin hali idan na rasaki.
Kiduba halinda nake ciki."
"Wllh bazanji tausayinka ba nagaya maka kadena samuna da araha."
"wllh ke bame arahabace idan kinason duk abinda na balla ka aduniya zanbaki kibiyamin bukata yafi."
Abinda nake so dayane awajen kuma ka tabbarar minda bazan samu ba shine kace kana sona."
"idan ana magana kidena kawo banun so Fandau sonki yayiwa bakina girma da na furtashi idan kuma kinaso nafurta ne _INASONKI INA SONKI_ ."
"Taya zanyar da kai bayan kai din makarya cine mayaudari kayaudare ni kamin karya har gaban iyayena kace nabi wata saudia bana sonjin son naka dan bansa meshi asanda nake soba taya zanyar da da kai bayan nasan kai waye ne afannin yausara.
"Wallashi yanda nake sonki ban tabajin ina yiwa wani abuso kamarki ba kiyar da dani ki bani DAMA ki karbi sona zaki sameni mai amana akaru na 2."
"a a Rike abinka dan banyar da dashi ba."
dukan kirjinsa yayi da karfi Wayyo zuciya bazakayi magana ba kafito kanuna mata son nata da yake dankare atare dakai baka da amfani inde bazaka yi magana ba kafito zuciya Fatina shiyasa nace miki sonki abaki bazai faduba.
Zatafita mamakinta kawai sai taji fashiwan kukan Nabil tana juyowa taga kuka yake wuiwui yana dukan kansa da kirjin sa rasa ma yazata yi tayi dan bazata iya fita ta barshi acikin wannan haliba dan tayi mugun tausayin sa gashi idan ta tuna gargadin Dr da Baban Nabil sai taji idan ta amince dashi yanzu ba ta kyuta ba amma sai wani zukiya yace idan yamutu wa akayiwa asara dama ba anacewa tsakanin macce da miji sai ALLAH ba kawai saita fara takawa ahankali har kinda yake shiko kukan yake cigaba da rusawa
Karasawa tayi ta zauna ta daura Akkam aciyar ta sannan ta dago habar Nabil idon sa yayi ja da fuskan sa
tace "ka dena dukan kirjin ka haka mekake sone.
"kenake so much.
"To aigani gaban ga"
Kawai sai ya jawota zan hade bakinsu tayi saurin girgiza kanta
Tace "tokaga abinda yake tabarar min da jikina kawai kake sha awa kenan
yace "komai naki inaso nide nasan inason komai naki."
Ganin bazai yuwuba saida lallami yasa tayi da baran gwara ta lallaba shin
"to kaga yanzu bai kamata muyi wani abu adakin Mama ba kabari da safen asan yanda za ayi."
Dasauri yace "to mufita agidan.
"a a Abu Fuj baka tsoron yanda mutanen gidan zasu fassara ni yanzu ma tun dazu nakasa fita a part din Mama amma haka ma ban tsira ba har na ake biyoni da bakaken magan ganu sai ma gobe idan yaransu da suke aure sunzo zanji sauran."
"kigayanin suwaye suka gayamiki magana?
Wllh bazan bar duk me kunta ta mikiba. "
Tace"a a kar kaga lefisu ni cime babban lefi ai abinma yazomin cikin sauki banzata zaizo da haka ba."
"to yanzu yakike sonnayi."
"Kajen dasafen kadawo."
Kamar wani yaro haka ta dinga lallamin sa dakyar ta tasamu ya yarda zai tafi amma saida yadan rage zafi
Yana rugume da Akkam suka fito falo yace "wllh duk harda lefin Dr wanan yaron cemin yayi wai dansa ne shiyasa nake son ki gayamin gaskiya ya akayi kika gamu da su dashi shegen BG din."
" duk gobe zakaji.
A parlour ma daker suka rabu dazuman shikam anan sai kwana dan yajima da sallama escort dinsa ba inda zaijen sai anyita ta kare
Ita ko Fandau tana samu yana fita tarufo kofan tana cewa zaka gane kurinka tunda nasanu *DAMATA Bazan bari DAMAR* ta kufce min ba saina rama duk abin da kayimin amma har ta kwanta kalmo minsa na soyyyya daya furta mata ne yake mata yawo akunne gakuma kamshin turaren sa da tajima tana mafarkin sa ajikinta wani k'aran dadi tayi da tatuna wataran ko tace nanda dan kankani lokaci zata amarce juyi tadingayi tana murmushi
shima anasa
ban garin hakane kwana yayi yana juyin dan ALLAH ALLAH yake gari yawaye abashi matar sa banda suranta ba abinda yake bijiro masa
Sai asuba yasa mu bacci bayan yadado daga sallah falon da ya kwanan yakoma yakwata akan kujera saiko yasamu bacin ya kwashishi cikin mafarkin me dadi
Washe gari Fandau bayan anyi sallan asuba ta durkusa ta gaida Mama tace "Mama inason naje gidan Bagana Mama ta kalleta taganta da shijab har katsa kibari ita ma zata zo anjima kad'an zaki ganta idan kikaje sauran yan uwanki idan suka zo bazasu ji dadi ba.
"Mama idan na zauna ma awajen su ba fita zanyi ba ba komai zai kawosu basai sai yada magana.
Mama tace "to kema kinsani dole ki zauna ki karbi lefinki kafin komai ya wuce ai kinyi abinda ba atabayin ba azurir ku dole ayi maganan kuma dole ki karba kina ji jiya ma da nafita wajen girki su Ya Karu ba maganan da basu gayamin ba ashe su amin bai musu dadi ba wai nayi muku rokon Allah duk kunsamu masu kudi suke bakin ciki da Bagana ma balle ke wai zaki wari BilAL dan gidan Alhajji Maina Gange masu kudin garinan ga na hada jini da Nabil wanda zamu lashe dukan dukiyar sa nayiwa matar asirin ancire mata mahaifa Lalle nayi aiki,
kede kinsan ba rabuwa zakiyi da magana ba yanzu idan ki kaje gidan Bagana haka zaduce kinnuna ban banci kizauna sai andan kwan biyu.
Fandau tace " Mama idan nazauna agigannan to plan dinmu da baban YaShid bazai yuwuba ba YaShid yana da shigen naci akan abinda yake so kinga jiya ma wai saiya tafi dani dakyar nalallaba yafice yace agidan nan zai kwana idan ina gidan Bagana kinga bazai gane ina canba."
"shiru Mama tayi can tace"gaskiya bai kamata kije gidan BAgana ba idan dole sai kinfitan gwara kije gidan Dr Mutarin yafi sauki idan Tazo taje ta sameki ajan da sauran yan uwanki yafi kiware kidan Bagana kije ko.
"to.
Fandau tace dande baza ta iya musu da Mama bane amma ita gani take gidan Dr Nabil zai iya zuwa kuma ta b'aran da zaiyi agidan yafi nanan dan ba shayin kowa yake ba shi yasa ma Dr din yace ta zauna anan.
"to Mama ki kira drive kigaya masa zan fita ta kofan baya.
"a a wai yanzu da asuban nan zaki tafin.
"Mama idan gari yawaje ya tashi ya ganni ai zai san inda zanje."
Mama tace "to ta kira drive yace ta fito dan dama amakotan yake gidan Malam na saukan bak'i
"amma zaki bar Dauda ko? Dan ban gaji da ganin saba."
"Mama ni kingaji da gani na?
ta fadi haka cikin shagwaba
Mama "a a dan kin ce zaki tafine."
"wllh Mama nima ban gama abubuwan da zan gayamiki ba balle na gaji da ganinki dan de idan na zauna da matsala ne kawai.
"to ALLAH yatemaka Malam yace cikin satinnan za agama komai amma fa yace yaran zai raba muku keda Hadim kowa yadauki 2 - 2.
"What! Mama yaran za araba?
"Eh adalcin dazaiyi kenan a tsakanin ku nima nayarda da hakan dan Hadim abin tausayi ce bazata kara haifuwa ba kuma idan akadu ba itama tana da hakkin na shayarwa.
Fandau bataji dadin abin ba taso abata yaran ta tanunawa Hadim bata isa ba amma bata da iko akan abinda Malam ya yanke
Cikin muryar tausayi tace "to Mama amma Fujjirat za abani na hada da Akkam ita tarike su Maaf ko?
"Eh nima zanso haka itace macce ita yaka mata abaki dan nima haka kurun nake son yarinyar.
Fandau tace "yawwa Mama shikenan zan tafi."
"To kigaida Habiban au
Yawwa anjima zan bada wani abu akai miki zan rubuta miki yanda zakiyin amfani dashi.
Fandau tace "to ta meke
Mama tace "kishiga kigaida matan gidan ki musu sallama.
Ranta ab'ace tafita dan ita inba dan Mama ba da baza taje wani gaida su ba dama bata zuwa gaida su bare yanzu da tayi abin fad'a
part din Bagaji ta fara shiga amma sai da taci kunu takoma Fandau dinta nada da suke shayi tukun ta shiga sallaman ta maciki ciki tayi tasa meta akan salllaya tana jan carbi yaran kuma duk suna karatun Qur anin ta zauna a kujera Meram ce tafito a d'aki tace "Ya Fandau sannu da suwa.
Murmushi "Fandau tayi tace "iyeee Merama anzama yan mata."
"YaFandau kekuma kin zama yar gayu."
BaGaji ta sallame lazimin
Tace"Merama ta zama yan mata amma ina roka mata Allah kar tayi yanma tanci irin naki nashiga duniya a auri dan Duniya daga baya azo abayar ta bazawara naki ma kadai ya isa dama ance duk gidan babban malami ko babban dan siyasa sai ansamu abin fada yanzu gashi mukece ki ka janyo mana abin fad'an....
Fandau azuciyar tace wanan kam *HUKUNCIN ALLAH* ~ne inji Garkuwa muna jira~
afili kuma katse BaGaji tayi da cewa
"ina kwana dama Mama tace na shiko mu gaisa.
"yo ai dama ko baki fada ba nasan ke akaran kanki bazaki zo gaishimu ma da dakike cikin Summa da kwarkatar kima bakizo ba balle yanzu da kikaga ma kwancin manya ai ita ma uwar taki bakomai ne yasa ta turoki ba dan muga yanda kika komane,
koda tana turoki gaida mune to agaban mu akayi komai ke sakkeyace bazawara saide aci wanda aka tara ke har kin isa ki auri mijin Hadim baturiya maganan auren jikan Kange kuma fitar sunfi karfin ku saide kiyi zawarcin cikin almajiran kidan wada yaga zai iya ya dauka...
Itade Mekewa tayi tafice part din Bakaru shima hakan ne yafaru tanayin sallama
Bakaru tae"lalle yau wanake kani ya shigomin kamar Fandau lalle Duniya yafi gaba ba ruwa iya jima tunda yakoyawa Fandau shigowa inda mutane suke Duniya makaranta to zauna mana manyan zawarawa agidan Zannah.
Fandau tace "a a basai na zauna ba Mamata tace na zo na gaidaki ina kwana.
"ba shakka dole ki gaidani atsaye dan kinkai ai kin aurin Shiddams kina shirin auran jikan Kange kinga ai dole ki gaidani atsaye.
dasauri Fandau ta fita dan ita bata daukan raini tana iya biye mata
Sai part ita amarriya gidan wada yanzu idan mutum yagani zaice tariya mama shigowa gidan dan ita take bin bayan Mama kuma ita tanada yara manya mama bata samu haifuwa dawuriba
Ita ma sallama tayi mata tace BaAlta inakwana.
cikin fara ata amsa dan kita bata da halin wadancan kawai tana tsoron sune ita ma Fandau har tadauki jikanta wada aka kawo mata yaye dan gidan Amsatu wanda take sa ar Fandau ce kuma dama suna dan shiri kadan da Fandau tace "Bani yasunan sa Sultan sunan Baban kune tamasa wasa tace Bani zandan fita idan Amsatu tazo ta sameni gidan Dr na polo.
Ba Alta tace "to zangaya mata Munyi waya kuwa tace zata zo zan gaya mata gwara kije can nima banso zamanki agidan nan ba kwara candin yafiye miki kafi amaida auren ku dan wllh abun yana damuna saida nasamu Malam jiyana ce amma a addini yasan kinada idda yabari ake zancen auren wani shine yake cimin dama shirine da aurenku nayi murna ALLAH yatsareki da sharrin wannan matar tasa.
"Ameen Fandau tace tareda cewa "Baani ina Nana?
"ai am mata aure itada inana da Ramatu har sun kusa shikara.
Abin yabawa Fandau mamaki aurin gidan suna yara yanzu yaran da kannen Bagana ne har anmusu aure
Afili tace" shiyasa naga kowa su bangan su ba.
"eh ai duk zasuzo yau inaga dan Nana muyi waya tace zatazo itama suma sauran nasan iyayen su sungaya musu.
"to Bani natafi.
"ina Dauda?
"yana wajen Mama
Tana fitowan takofan baya tafita dan yansa idon Almajiran tasamu driver yana jiranta ta shiga baya yaja tace "dan gwaza ashe har yanzu kaine kake jan matan gida.
yace "Eh Wllh ansha canzani gidan wasu Hakiman amma sai nasa Malam yane mamin alfarma inajin dadin aiki da gidan Malam.
Bayan yasauketa da zauri shige gidan jin kukan Ummulkkairi tanayin sallama dukka suka juyo har Dr suna folon "Alhamdulilah amma ya haka da safen nan ko kema kasa baccin kikayi kamar na ummuna kingan ta tun dare muke fama wai sai an kaita wajen Aunty Kirki.
Fandau tana dariya tace
"Ayya kharina iyeee yar gidan wacece taware hannunta Khairi tazo ta gudu ta dakata sama
Tace"yar gidan Aunty kirki ce tama haka suke ko amakaranta tazo shiyasa takewa Fujj ma
"ina Nol Nol dinna.
Haris yace "na bacci
Fandau ta durkusa ta gaida Dr da Anuty Habiba
Habiba tace ina Akkam din kuma.
"Yana wajen Mama.
Habiba tace "to ya akayi kika fito da wanan kuban safen haka.
Fandau ta gaya mata abinda yafaru
Habiba tace "Ayya kinshiga hannun maza.
Dr dariya yayi yace "dama ai nace ta kiyaye Shiddams idan ransa ya baci hauka yakeyi shiya sa a makaran ta har malamai suna tsoron sa dan idan ransa ya baci baya musu ta dadi yanzu ya hannun?.
"Da sauki ai tace
Fandau tayiwa su Nol da kharat wanka Haris da kansa yakeyi bayan sunyi break fast Fandau ta kunna wayan ta hau YouTube tasauke film suna kallo taka message yayi yawa a whassapp dinta ta cewa su Kharat kuje kuduba kar su Momy subarku da gudu yaran suka fita ita kuma ta bude whassapp taga ashe cakwakiya ake sosai acikin group nasu Habiba ta gabatar da ita a matar shiddams ta biyu kowa yana fadan albar kacin bakin sa sosai suke fada aiko sai ga Hadim dinma ta fara ruwan asher tana cewa ita tafi kalfin ta zauna da kishiya dama ita tasa ya aureta dan ta haifa musu yara amma yanzu yasaketa da ganan tabada labarin Fandau ashe har da wanan video da Nabil yayiwa Fandau a haduwa suna farkon ta tura musu
Wasu dayawa gan gancin Hadim suka gani wasu tausayin Fandau dan dayawa sun bita private suna gaskanta abin wasu kuma suna bayan Hadim ana ta zagin Habiba Farida amarriyan Amjad wanda basa shiri da Hadim saboda kishiyar ta Zahra kawar tace itace tayi ta tura rawa tana cewa woohohho yau ranan farin ciki da murna
Itama Habiba tace "dakenan take Fandau yazu ko Fantastic take nan danan ta fara tura pic din Fandau nan danan aka fara wow beautiful lady Amina matar BilAL dayake tasan komai ita ma tace "woow kaji yar kanurin asali ai amma kawas kin iya zabe fa nima kine mowa my sweet dina iran wanan ta haifa mana yariya kamar Fujji Biebiee ai nan danan akafara turo pic din Fujjirat ana cewa Wllh suna kama sosai
Hadim tace "nace muku kudena zancen ta wlllh jiyannan yasaketa dan kunsan nafi karfin zama da kishiya ita ma muna fukar Habiban da taturo maganar nan kuma har agidan ta zauna ita ta mayar ta mutum ita taci amanata zan sameta har gidanta ashi ita tana bakin cikin duk mijina yafi nakowa kudi duk abin da nake mata bata gani tacimin amana ni Hadim sai gani da ido wllh.
Ita ma Habiba zata maida mata da ganan de matar Usman da taga abin zai b'aci ta *Removed* din kowa Tarufe *group* din
Daga nan Fandau tayi dariya afili daba a rufeba da sunji murtani dagan nan takoma bude yan private
_slm sunana Farida matar Amjad Abokin Shiddams na san kinga yanda muka yi a grp amma naso ace kin fito kin nuna musu ba kya tsoron su kishiyata kawar Hadim ce kinga muna zaman lafiya amma Hadim gaba take dani har tafi kishiyar tawa kishina kullum burina naga yanda zatayi idan akace an mata shishiya cikin ikon Allah wai yau sai ga Hadim da kishiya kishiyar mana BANGIRMA wacce ta game gida da yara ashi duk soyyyyar Hadim da Shiddams zai iyayi mata shishiya wai yayi aure dukda ita ta hada kuma tace ta raba wllh nayi murna ALLAH yasa maganan mmn Nol kaskiya ne da tace anmaida auren kuna da gaske ke kanwar Dr MD?_
Murmushi tayi ta maida mata Ripley
_Ameen Waalaikumus salam Ayya duk naji labarin ku abakin Aunty Habiba bacce bansani ba hatta pic dinku kai kunsha zuwa gidan ma kina ganin ku amma bana fitowa Eh Dr yayana ne kuma auren muda shiddams banajin akwai ranan rabuwa sunana Fatima Muhammad Zannah Gargar nima inason mukasan cetare FARIDA Amjad_
_Masha ALLAH dafatan zansamu karbuwa awajenki muyi zumunci maganan Grp kuma awai wani Grp shima yawanci mumatan abokanne aciki kinga yanzu haka zancen yayadu duk Grp na mu zancen ake kuma kinada masoya duk da itama Hadim tanada nata masoyan zan sa kiciki amma inason idan kinshiga karki kiyi sanya kinuna kema kinkaisu kibude idon ki sosai kishiga awayen idan kika nuna sanya suka renaki wllh abin bazai miki dadi ba ga amarriya usman ma tanason kuyin zumunci dan itama kishiyar ta kawar Hadim ce kewani bayanin masai kinzo London._
Fandau tama yar mata
_Eh sis dama Aunty Habiba ta gayanin halin kowa nagode_
Haka Tayita budewa sakonni wasu su zageta wasun su kuma irin FARIDA ne
Ummi dakira Nabil yace yana Gargar
tace ,"to kazo gidan gashinan antaru za ayi meeting kai kawai ake jira.yace "to
Amma saida yashiga bangaren Mama yagaisheta yanata raba ido yaga inda Fandau zata fito sai yaga shiru yadauki Akkam yana masa wasa yace "Mama amma Akkam yafi su Maaf kama dani ko?
Dariya Mama tayi tace "gasunan de duk kodaddun rana.
Dariya yayi yace
"Mama ina take ne?
Mama tace wah?
Yace "Mama mata mana.
"Wacece kuma mata?
"cikin shagwaba yace "matata mana uwar yarana.
Dariya mama tayi tace "yanzu agabana kake kiran matarka mata baka kunyata.
"Haba Mama wllh ni nafijin kunyar Ummi ma akanki dan me d'a zaiji kunyar uwar sa bayan itace maganin kukansa Mama kisa baki abani matata a yau wllh agidan nan na kwanan falon bak'i kiga jikina duk sauro sun cijeni ga rashin matata duk banyi bacci ma.
"Ayya Nabil dina zan maka iya kokari naka ka koma da matar ka amma kaima ya haka daka cewa kazo kanemin biko sai kazo ka hauta da duka.
"Mama rainane ya baci amma nabata hakuri tana ina?
Mama tace
"Ayya inaga tashiga gaida matan gidan.
Shiruru yana zaune har Ummi ta sake kira tukun yace Mama akirata mugaisa zanje nadado?
Mama tace "jeka kadawo din kaga inaga kiran Ummi kane ko?
kafin ya bata amsa akasake kira mekewa yayi yace
"Mama inazuwa amma da Akkam zanta fi FUJJI ta nason sa.
*Gidan su Nabil*
Iyayen Hadim har kishirar uwar ta da Abba Musa yayan su Ummi da Baba Inusa kanin Baban Nabil da Inna zainabu da sauran yan uwa najiki bayan Nabil yashigo aka gama tsara komai ayanzu kam mamar Hadim tayarda kuma ta bada hakuri zata janje karan da tayi dan ita ma tana ganin Fandau tayarda lallle ita ta haifi Fujjirat babanta ko rasa bakin magana yayi dan Malam yana da kiba sosai kuma dan shima yayi karatu awajen Malam saide yagayawa wani Malam ciki bacin rai yace "amma kai ma Alhajji ba ka kyuta ba yazaka sa shi yasaki matar sa kenan kayiwa wanan yar banzan abinda take so dan uwar ba akara aure nakara da uwar ki sha sha sha
Ai kodan darajan ubanta ba zakasa ya saki matar sa ba kowa agarin nan yana son had'a zurua da Zannah ni kaina saida na nemi wata yariyar Zara ban samu ba kuma har yanzu ina son koda yarana ne su samu saboda ai a aure addini da nasaba akesu sukuma sun tara shi
Inna zainabu haka tayi ta b'a batun fadanta tace kuma Fandau bata sakuba Nabil wani dadi yaji dayaji abakin Inna dan yasan Baban sa baya wuce maganan ta Hadim kam da kuka ta tashi da gudu tana cangala kafa taje d'akin Jidda ta zari key dinta yanda take Afirgice ne yasa Jiidda tace " "lafiya Aunty?
Hadim tace "fita zanyi.
"wazai kaiki?
Hadim tace "nizan kai kaina.
Jidda tace "kawo najaki karkiyin tuki cikin b'acin rai kuma ayanda kafanki yake ina zaki iya tuki.
wulla mata key tayi suka fito saida megadi yabude suka fita Jidda tace "Aunty ina muka nufa.?
Hadim tace "polo zaki kaini gidan Habiba naji ance wanan kucakar tana gidanta.
"To Aunty mezaki mata karki je kikara jawo wani abun kuma bayan wanda ake ciki ma ba agama ba.
Hadim tace "gaskiya ne ba agama ba bakuma za agama ba inde muddin akace za a mayarmin wanan yarinyar tazama kishiya ta wllh baza agama ba.
Itade Jidda shiru tayi dan dama bata fiye magana ba
*Porlo Gidan Dr*
Gidan bakowa sai Fandau dan su Habiba sunfita ziyara dan dama uwar Dr yar meduguri ce
Har Habiban tace su tafitare Fandau tace zatayi bak'i dan ita Bagana kawai take son kani tana cikin chatting da Farida taji Hadim ta fado gidan
"ina babbar muna fukar Habiban ta kanta zanfara dan ance muna fukinka taburman ka bata san tayi gangancin jadani ba ko kigaya min tana ina?
Fandau ko daga kai batayi ba duk da faduwan da gabanta yake ta dake tace "batanan idan tsakone ajiye idan tazo yata gani.
Hadim "tace ai yawuce karfin sako saide gaba da gaba nida ita
Kekuna ina miki kashe da kiyarda ki shiga gidana gwara kiyi lefin da za amiki dauren rai da rai kidauwama agidan yari yafi miki dan da kishiga gidana amatsayin kishiya ta kwara adinka yankan naman jikin yafi miki sauki.
Fandau tameke tana murmushi tace "ba kiji anci kaji tsoron wanda ka kyutatawa ba kin kyutata min na aurin shiddams da ko ayar aikin gidan sa ban isa na shiga ba saide gashi na saka miki da halin mu irin na wanda aka kyutatawa mijin ya kamuda da sona ko jiya tare muka kwana dama nasan baza kiso zamatani ba sai dole jinki wani mawaki yace zamada da kishiya tilas ne badan uwar gidan tasoba ina baki hakuri da rushe miki bajad danayi kintsara rayuwan ki daga ke sai mijiki da yaran aro amma kinyi gangancin barin zuciyar miji harna samu wajen zama kekan kinsan baya yayinki yanzu dan bakisan inda ya kwana ba ajiya wllh jiya....
Daga hannu Hadim tayi zata mari Fandau ta rike hannun Hadim da daya hannun ta dayan kuma ta fara shafa fuskan ta tana murmushi tace "haba Halima kiduba wanan fuskan fa kinsan darajan sa awajen Shiddams amma kike gangancin tabashi ai atake kokuwa ya kacame da sauri Jidda ta dauki waya takira Nabil tace "YaShid kazo gidan dr na folo Aunty Hadim da Fandau suna fada bakowa sani ai Nabil baikarasa jiba ya fita da gudu ya fada mota escort dinsa suka rufa masa baya
Abin mamaki ance alaman karfi yana ga mai kib'a tode A bangaren Hadim ba haka bane kodan bata da lafiyan kafane dan Fandau tana tureta tayi baya jikake dum ta yunkura zata tashi Fandau tayi saurin hawa ruwan cikin tunkarfin ta tafara jigganta ita ma Hadim akwancen ta fara dukanta amma tako ina Fandau tafi kwaranta dan ma hannunta yana mata ciwo Hadim kira take ke Jidda bazaki daki wani abu ki maka mata ba ki dauko wancen flawer ki doka mata ko sanda.
Jidda tace"Aunty ban iyaba yazanyi
Sakanin polo da
G R A bawani nisa dan haka abin baiyin nisa ba yashigo da gudu shima yayi mamakin ganin Fandau akan Hadim dan shi atunanin sa zata sumar masa Fandau kafin yazo har yana aiyana irin matakin da zai dauka akanta saida yaso yayi dariya ya karasa idan fuke cid'ak ya dauke Fandau kamar yanda ake daukan jariri ai Hadim dingi sawa tayi ta karasa gaban su tace "my ayanzu na keson kacikawa yarinyar sakinta kaji yada dalilinta aka hada fada cikin friend dina kuwa?
Wani kallo Nabil yayiwa Hadim yace "yanzu idan da za ace inyanke kigiyar ki 2 da yarage na Mata daya zaizo Wllh zanyanke wani irin fusga Hadim tayiwa Fandau datake rugume ajikin Nabil Nabil yace idan kin kuskura kika sake tabata wllh zansa abitar minke idan kinnusu inason zanyi magana daku. wani ruwan ashir Hadim tazuba tace kasa afitar dani fa kace tayi kan Fandau daya ga abinnata bana gare bane kawai yakira escort dinsa yanuna musu Hadim dayan yace sir Madam cefa.
Nabil yace "kunfini saninta ne wani irin kuka Hadim tasa wai yau Nabil da yake kishinta har zaisa k'artai su fita da ita cewa tayi kumarni zan fita da kaina Jidda tameka mata sandan ta da dingisa tafita
had'a fuskan su yayi yace "she mata jarumace wani irin wasani yafara da kita saida tabari ya gala baita fiye da jiya harda kuka sannan ta tun kudashi tayi hanyan wajen ta nacawa "ga matarka data damu dakai har take fada akan ka nabar mata ai ni yanzu sai nazaba na dirje ta murda kofan zata fita cikin kuka yace "idan kinfita adakin nan wllh na hakura dake Fandau na tabatar da ba kya sona kuma natsik.......
*kas masoya inganin korafe kofafen ku akan rashin samun posting akan lokaci nima ba haka nasoba naso nagarasa nafuta amma kuyi hakuri ankusa gamawa*
B JATTKO
[3/3, 10:19 PM] 0mmer Farouk: *DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*46*
🌈Kainuwa writers asso🤝🏻
Da sauri Fandau ta katse shi da cewa "ka tsinke me?
cikin wahala idon yayi jajir yace"na tsinke da al amarin ki ba kya yafiya baki da tausayi kina da halin irin na masu daurin kai."
Fandau a jiyan zuciya ta sauke jin abinda ta zata ba shi bane dan haka ta bude tafita ta rufo kofan
Shiko Nabil maran sa ya dafa yadin ga shafawa yana neman mafita to ya zaiyi ne yanzu ya Fandau take son yayi ne kawai wani tunani ya fado masa yanda tashiga damuwa jiya da Baban yace ya saketa gashi yanzu mata tsorata da yadauko magana a garkace tabbas tana son ka wana ka kawai take sonyi murmushi yayi yace inko haka ne tunda taki na lallami ka gwada wani daman kawai yana kwancen saida yaji yadan samu nusuwa ya meke dan yafita,
Fandau tana fita taji ana knocking tabada izinin a shigo wazata gani cin karo tayi da fuskan yar uwar ta Bagana duk sukayi kan junan su dan duk yanda suka canza ba zasu kasa kane juna ba "Baganata.
"YaFandau
Suka rungumi juna suna murna sai kuma suka saki kuka saida su kaci kukan Bagana tace "YaFandau dama afiran muna k'ashe kince zaki bani mamaki YaFandau gashinan kin bani Mama tagaya min duk abinda yafaru dake yar uwata,
Kinga abu muma kin bar barmu cikin kukan rashiki gorin nede muka sira dashi dan Baba yarufe bakin YaFandau nasan kaddara ne da rabon yaran nan amma munyi kuka nida Mama.
Fandau taja hannun Bagana suka zauna cikin kuka Fandau tace "Wllh nima kullum keda Mama ne araina haka zan zauna nayita fira ni kadai nayi muryarki, nayi na Mama amma Abu FUJJI kullum yana bani hakuri haka,
Yawwa ina yaran dan shine yagaya min kin haifu Tajjudee da kuma mesuna ta suna ina Bagana ta daga kai ta kalli inda Shatiman yake yarike hannun Judee Fandau tabi inda Bagana ta nuna mata wani hadeden gaye tagani yana d'auke da wasu kyawawan yara baye ba Macce sak larabawa yaran dan dama Shateema sadaka yallah ne dan yanzu haka baisan inda iyayen sa suke ba ankawo shi wajen Malam tun baifi shikara 5 ba awajen Mama ya girma ga dama Bagana ma fara ce tas dan ba abinda ta bari na Mama farin ar wani kore yasa Fandau ce tabiyo Malam
Fandau hannun ta narawa ta meka hannun Shattema ya meka mata mesunan ta wanda Bagana take kira da *Isseta* wato yar uwa ayaren shuwaa
Yameka mata Fandau ta rungume yarinya tasake jan yaron mata rungume
Yaran sai kamshi suke kana gani kaga yan gayu
Fandau tace " yanzu Bagana wannan yanan kike ke Allah yabawa Allah Mungode maka da wanan ni ima da kamana.
Bagana tace "YaFandau mugode masa kam godiyar mu ga Allah ba zai taba karewa ba tun randa akacemn wai Fujjirat yarmu ce Maaf da Bilal na mune nake ta godewa Allah yanzu kawai jira muke ayi agama,
Abamu yaran mu,
Akkaam ne awai ban gani ma dan ta gida muka biya Mama tace wai YaShid yafita dashi.
Fandau tace "ka marya yaya yafita dashi?
Kafin Bagana taba ta amsa
Shattema yace ni barin kowajen zama bazan samu ba kenan.
"Fandau tace "lah YaShatteem wllh ina murnan ganin yarana ne zanzo kanka namaka godiya yanda ka mayar min yar uwa babbar yarinya haka
Shateema murmushi yayi yace "Aidama my sweet big girl ce.
Dariya sukayi
Yace" to ya bayan saduwa.?
Tace"kaide bari YaShattee abubuwa sun faru dayawa.
Shateema yace "eh harda na alkairi a ciki ai.
Kafin ta bada amsa sai ga Nabil yafito,
Yana cewa "sister kune Shateema yameke ya meka masa hannun suka gaisa
Bagana tace "kai YaShid ashe kana gidan.
"Eh zance nazo dama Malam yace na shawo kanta ta ta yarda mukoma muyi manage amma tace bata sona.
Bagana da tasan cikin abin da Mama ta gaya mata tace "haba YaShid yazata ce bata sonka amma banji dadi ba"
"A a sister kar ki samu damuwa aini yayan naki ai mai tsadane ayu yake so zan samu mata 4 zai iya.
"Gaskiya kam koni zan samo maka.
"no sister kibari na zabo kinsan bantaba zaba da kaina ba shiyasa na ke samun matsala kinga aure na nafari Bani da lokacin na tsaya nayi nazarin macce saboda lokacin ina tsaka me wuya aharkan wasa Ummi ta zabanin Hadim na 2 ma Hadim ta za bamin shiya so yanzu zan zabi kalan da nake so da kaina.
Bagana da Shateema dariya sukayi
Fandau taci kunu
Bagana tace "yanzu kuma wane kala zaka zabo ne.
Nabil yadan daga kansa alaman tunani yace "kinga nayi yayin fara kajera nayi baka doguwa,
Yanzu kuma fara doguwa nake so amma mejiki sosai.
Bagana tace "yayi za musha biki kenan.
Yace "sosai dan inason naga ammin cud'a yada akeyiwa kowane ango dan ni sabone tunda nake ba ataba min kamun ango ba ita ma Hadim ina London aka kaimin haka ita ma Ummu Akkaam kinga banga lalleba.
Daure faska Fandau ta sakeyi ya kalle ta ta gefen ido yace "yabaki ce komai ba babbar sister.?
Shateema yace "Gaskiya wannan ai cin faska ne akeson yiwa Auntyna.
Bagana tace "a a my neelly itafa tace bata son mu.
Nabil yace "bari na tafi sister za kijine idan na gama nazari dan mata sunanan burjik.
"Yawwa Yayana Allah yabaka sa a.
Ya shafa kan Tajuddin Yafita
Bagana ta juyo tace "Mama tace min guduwa kikayi dan shi yana ganshi anan kuma ina mutanen gidan?
Fandau tace "kanwar sace ta kirashi wannan yar rinin hankalin ce tazo ta faramin ihu dan ita bata san wacece Fandau duk karamin iskancin ta yana tafin hannun na, zan nuna mata ni cikekiyar yar cikin gargar ce ba taka haye nayiwa Barno ba, aini yanzu ba abinda nake jira irin ka ronmu da kita.
Bagana tace "Gaskiya ba tasan ke wacece ba ta sameki araha shiyasa ni har mamakin matan nan nake wai Hadim da ake yaban kirkin ta ako ina yanda take kyata da sadaka ita ce tayi irin wanan abin.
Da ganan Fandau ta kwashe komai ta gaya musu sun jijina sosai
Har Shattema yayi musu salama
Sai ga Amsatu Hadiza suma fa d'awa Fandau sukayi sukayi ta kuka da murna haka yan uwata mata suka cika gidan har manyan sun YaZahra da su YaKaka abin da Fandau bata taba tsammani ba kenan dan bata zaci abin zaizo mata da sauki awajen yayin nata haka ba tazaci zasu mata gorin da fad'an su na manyan ce Sai nanan suka da ita lafiyeyen abinci Fandau tasa me aikin su jummai ta musu sai yamma suka yayi shirin tafiya,
Fandau ta rakosu mamakin ta sai taga YaKaka YaBintu Baana har da motan kuma su suka tuka abin su sai sauran kuma wanda ba azo daukan suba suka kwashisu saura YaMainuna su Nana suma ba jimawa dan gidan Maimuna yazo ya dauke su sai Bagana zasu koma ciki itama Shateema yadan no kai ko parking bai yiba yace tayi sauri ta shiryo yana da wani uzuri
Fandau tace "kai YaShattee da kabari sai dare wllh bamu gama ba.
"yanzu wuni guda amma baku gama ba fira yawuce na awa 2 ai yazama na shirme kai Tajud shigo ina Isseta.?
Bagana tace "tana bacce bari na dauko ta.
tashiga
Fandau kamar tayi kuka dan basu sake sosai sunyi fira ita da yar uwar ta ba sai bayan sun shiga mota Fandau ta kama murfin motan Shateema yace "kar ki damu gobe sai tazo ai.
Fandau tace "Allah zata zo?
yace insha ALLAH.
Tarufe musu motan suka ja
Hadim acikin mota kuka kawai take yanzu wannan yarinyar da na renawa ita takoma haka ashe dama mekyu ce tunowa tayi ita yaushe rabonta da Nabil tunda sukazo ko awaya ta kirashi a fisge yake amsawa tunowa tayi da maganan Fandau nacewa _jiya kinsan inda ya kwana ne_
Wani irin kuka tasa tace wayyooo ALLAH nayi kuskure ni Hadim yiwa kaina kishiya da kaina amma ai Nabil bamuyi da kaizaka min haka ba ai
Jidda tace "Aunty kiyi Hakuri yi addua.
"Jidda narasa ta ina zan fara addua an mezan cewa Allah Jidda kishiya fa ake shirin yimin akuma kwacemin yarana nikam idan suka kwace min yara.
"Aunty kiyin Hakuri kunyi kuskure duk kanku amma kikar bi kaddara ki zauna da ita yafi miki nake gani yara kuma tunda kowa yasan kina son su tsakani da Allah kici gaba da nuna musu so su shaku dake yanda da kansu indan sun tashi baza su nuna miki ban baci ba tsakanin ki da uwar tasu kuma idan an hadaki da yarinyar nan wllh kibita ahankali dan yanda naga idanunta a tsai tsayen nan idan baki sauko ba kowa acikin ku bazaiji da dadi ba tunda kinga yanda YaShid yake sonta duk wannan jinyar da yayi akanta yayi kibi Ahankali kin san komai na Duniya yanda ka dauke shi haka yake zuwa maka.
"Jidda yazan shi yazan iya zama da my star na da wata wane irin rayuwa zamuyin
Zan kunyata agaban kawayena yanzu haka dazu wanan Faridan matar Amjad kinji abinda take fada kuwa wai har da cewa alwalan kifi yakarye yawanci kawayena da nake jida su narasa su kiga yanda muke da Aminan Bilal amma d'azu itama harda yadamin magana balle Habiba kinga yanzu zancen yagama bazuwa cikin kawayena.
"haba Aunty keta kawaye kike su sunfi karfin amusune kishiya ko yanzu yanda yan mata suke daukan wanka su zaga gari ai nake gani mata suragewa kansu kishi yafi,
Kicire batun wani kawaye ki kwaci kanki kine mi yaya ku shirya tunda guntun sonki aran sa kar wannan karamar yarinyar ta miki illa dan naga alamar ta.
"Jidda illa sonawa ai yanzu ne kawai kujira makokina kawai.
Jidda tace "baza ki gane ba Aunty shifa kishi saukine dashi awajen me ta wakali. Ai kwara ke zuwa tazayi ta sameki nifa da zuwa zanyi na tarar kede kiyiwa kanki fadan alkairi kawai.
"shikenan yanzu Jidda za ace na zauna da wata wllh da ba a gidan Nabil bane zan iya zama da wata amma da shi bana jin zan iya.
Jidda juyowa tayi ta Kalli Hadim batayi magana ba dan dama ita bata fiye magana ba gyaran parking tayi ta fita tabar Hadim aciki
Fandau ganin har magari ba akawo ma ta Akkaam ba gashi dama dasa fe ma bata bashi nono ba dan yana bacci ta fito nonota ya ciko yakamata sai ciwo yake mata sosai Mama takira tace akawo shi mama "tace yo ina naga Daudan da tun safe ubansa ya dauke shi wai zai kaiwa FUJJI yafita dashi amma bari nakira shi.
"Mama dan Allah yakawo shi yanzu bai shaba da safe yanzu gashi sai ciwo yake min.
Tana gama waya da Mama ta fata jin hayaniyar su Haris
Suka shigo da gudu Fandau tace "banace kudena shigowa gida da gudu ba kuma nace kuyin sallama. to suka ce tare da komawa kuma suka shigo da sallama ta amsa tare da ware hannun ta suka fara rige rogen Fadawa
bayan ishai suna cikin fira ba sai sukaga Nabil ya shigo da FUJJI da Akkam yana hannun sa sai BilAL da Maaruf suma suna binsu abaya duk kaya irin da kayan yan ball ne amma dogon wandone duk kan su da fulan facing cap dayan ke jane da fari sai yafiyiwa Fujjirat kyu an fito mata gashinta ta fujin fulan da gudu tayi wajen Fandau tana cewa "Aunty kirki Fandau ta dagata tana mata wasan da tasaba yi mata ta na sauke ta ta ciren mata fulan tace "FUJJI na kidena sa irin wanan fulan na mazane kuma kidena sa Wanan rigan shima na yan ball ne."
Ita Fuj bata magane metake nufiba dan hankalin yatafi kan Nol
Nabil Marmushi yayi yace "kika sani ko ita ma zatayi gadon babanta ta zama yar ball ko baki san mata suna ball ba ko anan Nigeria mata sun ciyo mana cup na Duniya balle akace jinin Shiddams ai inde FUJJI tana da ra ayin ball zan mata jagaba duk Duniya asan da zamanta balle yaran nan nawa maza ai dolen su ma su gajeni.
Dr yace "kade tsaya a mazan.
"wllh inta na ra ayi sai tayi."
Fandau tace
" Allah yasauke yarana su zama yan ball.
Nabil yace "ai kin gama ya gama ai asalin sayin da ga ruwa ne tunda uban su yabuga ai ko basu buga ba sunan su yan Ball shiyasa basan sasu makaranta ba saina kowan balls wannan ra ayinane.
"ai bansan dan ball bane na aure ka.
Nabil murmushi yace"Kaddaran haifan y'ay'an ball ya kaiki shiku ma imani da shi yana cikin cika cikan musulumci.
Habiba tace "kai oga daga zuwa sai akama musan yan zance ba ko gaisuwa.
Nabil yace "irin abinda kuka koya mata kenan ai keda mijin naki rashi kunya yanzu idan na matsa mata ma inaga dukana zatayi dan dazu anan parlour na samu ta danne min mata tana dukanta.
Habiba tace" ayya wllh nima banji dadin abinba saide wllh nide ban koya mata rashin kunya ba Allah yaki yayen gaba.
Nabil yace "Ameen yawuce ai dama ita my one ai dan ni takeyi yanzu kuma ni Fandau tace bata sona na hakura yanzu saide ayi zumunci kawai. Dr baisa bakiba dan shi Nabil baya kulashi har yanzu
Habiba tace "au haka akayi.
Nabil yace "ai baki ma sani ba ai dake da mijin ki ku kuka hada komai kuma kuke zugata ina ga kuna tunanin ban sani bane to nasani kuma ku kuka hadata da BilAL din ma tona bar masa yanzu Mama tace nakawo Akkam ne yasha mukoma da baza ku gan muba.
Dr yace "ashe muna da amfani tunda har za aneme mu dan mu shayar.
Nabil daure fuska yayi dan yanzu gaba yake da Dr
Itako Fandau tashi tayi ta shige d'aki dan taji haushi magana Nabil naya hakura da ita
Fujjirat ta bita Nabil maya bisu har su Nol suka bi bayan su suka shiga
Dr yace "ban ce kashiga har d'aki ba.
Ko juyowa banyi ba yashige ciki
Fandau tana shiga tazauna abakin gadon tana tunani yanzu shikenan da gaske Nabil ya hakura da ita karfa garin jan jaji ta rasa damar ta har suka zo kusa da ita bataji ba dan bata rufe kofan ba balle taji k'aran budewa
Acinyar ya daura mata Akkam yasa hannun sa cikin riganta kawai sai jin hannun tayi a kan boobs dinta wani irin yar taji ajikin ta da saurin ta ture hannun sa tace "me haka?
"ido yakanne mata me kikaga abincin mu za abamu.
"kuma abincin da kai kake bashi.
"Ai dan ba abani dama bane da zan bashi.
Tace "yanzu dama kasamu kena.
"Eh mana da ban gankiba yanzu ko nagan ki.
su Nol wasa su kawai suka kama
Shiko Akkam tunda yajishi cinyar uwar sa ya fara laluman nono ita kuma ta kasa fitawa ta bashi shiko Nabil wani mugun sha awar tane yake d'awai niya dashi yakasa tashi da ga dur gusan dakyar ya bude baki muryar sa can k'asa yace "ki bashi zamu tafi.
Tace"wai kana nufin da Akkam zaka tafi.?
Yace"Eh
"tace yaron da yake shan nono zaka dauke shi agaban uwar sa ko da yake ba yanzu kuka fara wanan zalincin ba kuka kwace jaririn daya fado atake ma balle d'an wata 6.
Yace "ai naga yana shan madara sosai badan Mama bama da bazan kawoshi ba
Fandau ya kike son nayi narasa ki kince ba kya sona sai nabar miki yarona wanda nasan kiyar yar uban su zai iya shafar su,
Koba haka ba kiji tausayina mana ki bari indin ga ganin yarana akusa konaji saukin wasu abubuwa shikenan kullum hankali na arabe su Maaruf suna wajen Inna kullum sai naje na duba su ga FUJJI awajen Hadim suna gida ita ma sainaje sannan ga Akkam yana wajen ki kuma bakya son gani na Ni kuma bazan iya hakura da ganin d'ana ba shiyasa nake son na had'asu waje daya dan su hada kansu nima na samu nusuwa ko yakika ga.
Sai taji wani mugun tausayin sa dan yana maganan ne cikin kalan tausayi
Tace"ni nace maka bana son ganin ka.?
"Dazu mekika ce dana ce inason ki cewa kikayi bazaki karbi tayina ba tunda ban baki son lokacin da kike nema ba Fandau idan idona da gangan jikina bai sa kingane ina son kiba wllh fada abaki bazai fa shimtar dake ba amma
tunda bakya sona bazan iya tur sasa kiba dan ke mace ce dama d'aya tak kike dashi gwara na barki ki auri wanda kike so nikuma namiji ne inada dama wajen na auran mata har hudu iya adalcin da zanmiki da nuna miki so da sanyi yanuna son Gaskiya nake miki bawai sha awa da kike zargina akai ba to na goya miki baya ki auri wanda kikeso dan bazan bari ki cutu .
Fandau tace
"ashe son nawa baiyi nisa ba tunda gashi zaka iya hakura dani.
"baki ji ance hakuri yaza ma dole ba ai hakuri yana magani komai Fandau kin min komai arayuwa, ko yaran nan nasa agaba ina gani nasan jinin kine ajikin ki suka fito zai iya ragemin zafin dan haka dole kema nabaki abinda kike so ai awai wata yarinyar da ta dade tana bin bayana yar kono ce zan iya auranta na had'a ta da Hadim inaga su. Ishe ni rayuwa.
Shiru Fandau tayi kwai kode da gaske yake inko haka ne yazanyi
Afili kuma tace "ni kuma meye matsayi na awajen ka.?
"ai ke ta musamman ce matsayin ki awajena yazuce duk ida kike tunani ko cewa kikayi na hakura da Hindu ta kano zan hakura.
Tace "ni bawan nan ba matsayin aurena.?
Nun farawa yayi yana jinjinawa iya takun sa na bugan cikinta yace "bayan sakin da namiki bisa umarni na maida ki agaban Malam shi ya sani najen na nemi yardan ki danaje na tadda kina waya da wancen dan iskan to kinga har yanzu kina matsayin matata saide idan kince na sallame ki zan iya bin umarnin ki dan ni ba abin da nakeso irin nabi zabin ki nasa ki cikin farin ciki kamar yanda kika sani alokacin da muke tare wanda nasan yanzu ma koda bama tare idan naga yaran ki zaki ciga ba dasani.
"waida gaske auren zakayi auren huce haushi kenan.?
Yace "Eh hakane dan Gaskiya da na taba mata 2 nagani bazan iya zama da daya ba."
Ajiyan zuciya ta sauke ta sa Akkam a nono amma sai saiga Nabil yazu bawa wajen ido har Akkam ya tsaki nono tana dubawa yayi bacci zata kwantar dashi saiko ya dauke shi ya meke tare da jan hannun sauran yaran har yajuya tace "da gaske tafiya min da shi zakayi.
"Eh wannan damar kine har yanzu kina da sauran dama ta zama da yaran ki kiyi nazari kafin gobe damar ta kucce miki dan rabuwa da yara ba kara min asara bane kiyin nazari yana gama fadan haka yaza hannun yaran sa suka fita a parlour ko yatarar da su Dr suna kallon ya zuce su ko Habiba da take cewa agaida gida bai kalla ba
Fandau ta sha kuka
Amma tana gayawa Dr da Habiba suka ce plan ne ta zuba basa ido fada suka mata sosai akan ita tabari yagane tana sonsa dan yariga yagano tane kawai
!
Fandau kasa bacci tayi dan kuka ta shayi
*WASHE GARI*
Habiba bata je ko ina baBagana tazo gidan kamar yanda shateema ya mata alkawari suna cikin fira Fandau tace " yawwa ni Bagana jiya ina son na tambayeki bayan tafiyar su YaMainuna sai Shateema yaza kuka tafi abin yabani mamaki wai Yabintu da YaZahra Yakaka naga har da motan su duk dama nasan maza zajen su masu kudine amma harda mota haka.
Dariya bagana tayi tace "yo ai na gasa yazame musu yanzu Yazaina tace itama sai ta tsiya yanzu haka rabin kudin ta yana wayen Shateema ita ma Aisha ta hurawa mijinta wuta ina ga ma yatsiya mata bata koya bane yasa batazo da shiba,
Kawai dan sungan ni da mota kowa gasa yatashi....
Katse ta Fandau tayi da cewa kema kinada mota.?
Bagana tace "ai nina fara yi sun zata Shateema ne ya tsiyamin.
"waya tsiya miki?
Bagana "tace wata rana Shateema ya kaini gida da yamma yace aiki yamasa yawa na hau napep na koma nace to shine dana gashi wayan tacewa Mama zanje na hau napep shine Shiddams yana wajen ya dinga tsoka nana da wai kamar ni big girl acikin napep shine yasa aka kaini gida washe gari kawai sai ga motoci kuda 2 masu tsada wai nawane daga Shiddams shine fa kowacce ta tashi amma ai masu isa su hau irin nawa ba wai dan ma boye dayan nayi gudun magana.
Fandau tace" Haba sai kibani dayan yar uwa.
Habiba dariya tayi tace" yanzu ke har kina matar Shiddams ai kinfi karfin mota daya sonawa nake cemiki za kisha mamaki duk sanda kika zama cikekiyar macce agidan Shiddams kyutan gidan da mota da kujeran makka wllh ba wani abu bane jin Shid kike baki san waye shi ma wllh shugaban kasa saide ya nuna masa mulki baki ga yanda Hadim ta ke bajinta a kawayen ta da yan uwan ta mota kuwa ita take canja wa kannen ta duk wanda ya fito sabo su suke fara hawa acikin meduguri.
"Bagana tace "rabu da ita Aunty B kuma tana son daman ta ya kufce mata ko dan jiyan nan saida yarura min pic din yarinyar da tamutu akansa amma yaki amsa mata amma yanzu yace zaije ayi maganan auran ta zaiyi wai sunata Hindu yar kano ce.... Fandau ta katse ta "na shiga ukku kinji Aunty da ma nace muka kamar da gaske fa yake kuka ce min plan ne kinji ko har yana fada.
Bagana tace" da gaske ne mana ga pic dinta tanuna musu wata gayiran budurwa
Ita ma Habiba shiru tayi tana son gaskan tawa tace " inaga fa da gaskene.
Bagana tace "da gaskene.
Fandau tace "yanzu yazan yi kar fa yayi auren yace baya sona shiyasa yace daganan zuwa gobe ne *dama ta* idan nayi wasa ya kufcemin shikenan shikenan aunty wata kilama yatafi kanon.
"Bazai tafi ba kibari Abban Nol yazo zai samo miki mafita kinji.
Shiru Fandau tayi gaban ta yana faduwa
Ganin tabar zancen yasa Habiba tace Allah Bagana ayi magana Gaskiya wanan *Issetan* taki nayiwa *Haris* kamu kinsan da FUJJI muka ce sai naga yanzu FUJJI tanawani mahaukacin girma kiga har taso wuce ummuna a tsawo tafi karfin mu...
Fandau mekewa tayi ta shige d'aki tana shiga ta fara safada marwa yanzu yazanyi idan narasa mijina wazan so kamar sa da saurin ta wawuri wayar take ta danna dialing no nashi
Alokacin Nabil suna kan hanyan gidan Dr din zai kai Akkam yasha kona ce zai barshi dan Fandau ta hada shi ta Mama Mama tanuna masa b'acin rai sosai yabata hakuri yace zai mai dashi
Yau ma kamar jiya shiga irin daya sukayi saide yau farin rigane bakin wado fulan ba b'aki ne sai tambarin Chelsea club din su ajikin fulan da rigan har agogo medauke da tambar ne a hannun su har Akkaam suna baya FUJJI tanata zuba masa surutu su ma su Maaf runa gwarancin su yana biye musu ahaka yaji wayan sana family yayi ringing dole ya dauka duk da basuna amma sallaman da yadoki kunne sane yasa yayi saurin mekewa da ga dan kishingid'an da yayi muryar sa yana kwaruwa yace "eh a am Mata ya akayi nasan Akkam kike mema ko?
"a a har da kai dan Allah kana ina?
"da gaske mata harda ni kike son gani?
"Eh amma idan kazo ka kirani a waje bana son Aunty tasan kazo zan fito.
"to ai gamu ma ina hango gidan kifito.
Tace" ok.
Mayafin ta tazara ta cilla ta wundo dayake su Aunty B suna parlour ciki tafita kamar me zuwa babban parlour amma sai tafi ta kofar baya ta dauki mayafin ta tafita tana fita ko ta hango motacin nasu tsayawa tayi dan bata san wada yake ciki ga gashi duk b'akin glass ne motan tsakiyan taga yatsaya daidai gunta kofan yabude yace "kishigo ciki ko ba musu ta shiga kofan yakoma
Shiru ne yabiyo baya
Can yace "to yanzu afara bawa Daudana abin cinsa dan nasan ma shine dalilin ne man nawa ko.?
Tace" wai dama da gaske kake auren zakayi?
"ba kyason nayi ne ai dama saida na nemi sha awaran ki kuma na baki damar ki idan kince ba kyason bazan yiba amma bazan iya zama da Hadim kadai ba sai kisa momin mafita.?
Cikin masifa tace "To wai ne cemaka nayi bazan koma ba ko duk kora da hali kake son yimin.
yace "da gaske kike zaki koma dani wllh inde zaki koma har abadan bani ba kara aure ke da Hadim kun isheni ita ma tayi nadaman abinda tayi baki ga yanda take kuka ba jiya muka shiya har ta koma gidan ta nabar ta dan Allah Fatina da gaske ne.
"da gaskene Nabil bani da wani zabi sai kai duk da baka cancan ci nasoka amma ba yanda zanyi umarni zuciya tane kai......
Bai san sanda ya rungumota ba yana mata godiya har da kwallan sa.
Yace "nami ki alkawarin zama dake amana duk wannan zargin da kike min na nayaudare ki ko ban miki adanciba ba ki bani dama nan da 1week bazaki fada ba, acikin sati 1 tal zaki gane irin matsayin ki awajena,
kuma kicire wani Hindu aranki ni ba wata hindu dana taba sani na sauke pic din tane kawai a media kinriga kinrufe zuciya ta da tarin sonki.
ya dago yabawa driver umarni da yajuya kan motan zuwa gargar
tace "amma ya tsaya na sauka dan Aunty bata sani ba nafito kuma itan Yaya yasani wllh zai min fada....
"Waye kuma yaya?
"Abban Nol.
"ai dama na gama gane plan dinsu shiyasa wancan dan iskan na neme shi narasa akarin nan amma zan dawo kansu sun cutar damu.
"mesu kayi na cuta mu kuma dan sun temakeni.
"Ni awajena ba temako bane raba ma aurata tsawon watanni 10 fa har jinya nayi badan demako Malam ba da yanzu sun miki asaran san talelen miji, har kina cewa sun temake ki
ai wllh sai sun gane basu da wayo baga shi na shawo kan abina ba ai sun san ni me sa ane.
Dariya tayi tace "kaji yaban kai wai san talele,
Nide sauke ni.
"ai ba inda zan sauke ki sai gaman Sayinna dan shine yace naje na nemi yar danki kuma na samu ayau agidan ki zaki kwana.
"dan Allah kar kasa naji kunya awajen mutanen da sukamin karam ci kaga yanda Dr yabar aikin sa da karatun yaran su yazo suka zauna dani.
"kar kiji komai matar Shiddams kike yarinya sai kinga dama ma zasu ganki balle kiji kunyar su,
ai zuwa da sukayi na muna firci ne ba.
Daganan ya kawar da zancen ta cewa bari nakira Hanif yaje yashare mana gidan muna Shagari yaciro wayan yana bada umarni a share gidan.
Itade Fandau shiru tayi dan tasan abin kunyar tariga ta sake afkashi
Ya katse mata tunani da cewa yanzu wadanan yaran duk ka yaran kine kina yar misisiyar nan wllh abin yana bani mamaki wai yawan nan duka naki ne duk girman gadona fa jiya muda su da my one wllh amatse muka kwana agadon mu 6.
Wani kululu kishi ne yatsaya mata ta hade rai ta juya kanta
"sai asanan yagane ahe zata iya kishin Hadim dinma yafara basar wa yana wani janta dawasa har suka karasa gargar dakyar Fandau ta fito tana jan mayafin ta tana rufe fuskan ta dayake da safene Nabil yana tambayan almajiran ina Malam suka ce yakoma ciki Fandau zata shige cikin gidan bangaran su yayi saurin kama hannun ta da ALLAH yatemaka ba kowa awajen
Yace "sai mun fara shiga wajen Malam tukun.
tace "ai nasan yanzu Baa yana bacci tunda antashi akaratu sai anjima.
Ina bai saya bata amsa ba kuma bai saki hanun nata ba yaran suna binsu abaya suka shiga har parlour Malam zaunar da ita yayi ya yace mari kiga ai taso sa zanyi ta dauka wasane dan idan Malam yana baccin hantsi ko matan sa basa tayinsa ai sai gashi ya haye sama ba ta gaskan tashi ba saida taji yana knorking din kofa ba ajima ba ko sai gashi sun sauko tare dariya malam ayi yace lalle da shirin ka kazo.
Fandau ta sauko akan kujeran tazube k'asa jikinta na rawa kanta a k'asa dan ita duk duniya ba wada yake mata gwar jini irin Baban ta tana mugun tsoron shi dan koda bata zuwa koda ai gaishe shi sai taga yana wajen zatayi sanda ta shiga satan apple dan abincin tane shima Malam yana son apple dan haka awai ranan asirin ta yatonu aka ganta aka gaya masa yakirata yace kullum tana zuwa tana dauka idan tana so amma ita da sunan gaida Baban sai tayi wata ma bata ganshi ba
Bayan sun gaisa malam yace ta tashi tashiga ciki anjima za akira taro.
Yauma taron aka kira na gaggawa dan yau harda baban Hadim dayayin ta da mamar ta da iyayen Nabil kamar na wancen karon da BilAL da Dr da farko dan gidan Malam ne yabude taro da addua a malam yace "Jaji kaine mahaifin Halima matar Muhammad ko?
Baban Hadim yasun kuyar da kai yace "Sanyina nine wllh da baka kira ba ma yau mukace zamuzo mubada Hakuri akan abinda yafaru wllh ban san komai ba sai jiya.
Malam yace "Masha Allah tunda kaji abinda yafaru wanda ba Halima kad'a ba duk kansu masu nefine shiyasa zamu taru mu gyara abin tunda duk na gidane
Yanzu ta kanka zan fara Habubakar kasan tun alokacin da kace Fatima bata da idda nace maka tana da shi kace kasani kayine dan yayi hankali to tun adaren nasa shi yamai da auren anzu haka matar sace saide sakin da yamata yasa igiyar auren yazama saura 2 dan tun alokacin dan ka bukaci nabaka daman kane amma banso kayi wasa da saki ba Malam ya musu nasiya sosai.
Baban Nabil yace "hakane duk abinda mukayi na cewa auran Fatima da BilAL shirine dama Nabil ya dago kai ya zaggawa BilAL da Dr harara BilAL yayi murmushi
Malam yace "Halima matso kusa Hadim ta matso dama Nabil da Fandau suna kusa dashi Malam yace "yawwa Halima kamar yanda Fatima take y'ata haka kema kike ina son kuyin zama na amana atsakanin ku zaki karbi amana ko?
Hadim jitayi mutumin yamata mugun kwarjini wanda ta sha gaisawa da shugaban nin kasa she daban daban bata tabajin wani ya mata wanan kwar jinin ba gaban ta yana baduwa ta gyada kai alaman eh
"malam yace "bude baki zakiyin kimin magana zaku zauna lafiya.
Hadim bakin ta yana rawa tace "eh insha Allah.
Malam yace "to Alhamdulilah
Fatima ga yayaki Halima karnaji wani matsala yata so tawajen ki kiyi koyi da hali irin na Aisa kinu namin ke jinanin tane zakiyi.?
cikin in ina Fandau tace "Eh Baa
"to Masha Allah,
Muhammad ga matan ka kazama adali a tsakanin su.
Dan zumudi yace "insha Allah nagode Malam.
Malam yace "Yawwa sai batun yara Halima na miki jajen abin da yafaru dake na rashi mahaifa to hakan baya nufin bakida yara kina dasu ko a musulumce yaran nan kina da hakki na sharan da su tunda suna da gadon ki kema kina da nasu koda ace yanzu zai yuwu ace zaki haifu dawani wanda ba baban su ba to ba aure tsakanin su,
a yanzu ace kanin ki da kuka sha nono daya yace yana son Hajara to ba aure tsakanin su nono ya hada shi kuma da ma atsakanin d'a da uwa nono aka ambata yaran yanzu zasu gajeki zaki gajesu,
ita ma haka tana da hakki tana mahaifiya agare su wanda ita tafiki hakki a kan su,
dan haka inason na raba muku yaran dake da yar uwar ki amma kezaki fara zama dan haka kizabi 2 wanda kika bari sune na yar uwar ki
Hadim gaban tane yake faduwa yanzu shikenan Fandau taza ma matar Nabil yanzu shikenan yaran nan kowa yasan na Fandau ne to ma kita wane irin zama zatayi da kishiya kawai sai ta fashe da kuka
Sukuma mutanen wajen tunanin su karam cinda Malam yayi ne yasa ta kuka saida tayi kukanta me isarta
Cikin tashewa murya tace ina neman almarma a hadamin da Fujjirat sai abani ko BilAL ko Maaruf.
Malam yace "amma naso ace yan biyun kika zaba sabo da bai kamata araba suba amma yanzu ma ki hada kirike su duka na baki,
Ita yar uwar ki tarike Daudan ta tunda ALLAH zai bata wani tunda tana da lafiya Allah yabata masu albarka kema Allah ya raya miki yabaki ikon tar biyar tar dasu sai kuma ab.......
Fandau wani irin kuka tasa wanda ta katse Malam
Cikin kukan ta fara magana Baa dan Allah ga Akkam din ahada mata dashi dan Allah abani Fujjirat wlllh ita nake so dan Allah Aunty kiji tausayina kar kiraba ni da FUJJI wllh duk burina akanta yake.
Dak wajen kowa yayi shiru
Sai Nabil yace "Malam dan Allah aduba lamarin nan wllh ba ayiwa Fatima adalci ba ita Hadim ta dauki yan biyun ta barwa Fatima Fujjirat da Akkaram din.
Shiru Malam yayi Can yace "to Halima zaki iya barin Fujjirat din ne kinji abinda yar uwar ki tace ta baki harda Dauda.
Hadim da gaba daya haushin Nabil da Fandau ya kamata a gaban din bin mutane Nabil zai nuna yafi son ra ayin Fandau kwafa tayi aranta
Afili kuma tace "Baa nima wllh FUJJI nake so koda zan bar mata dukka yaran ne.
Wani irin kuka Fandau tasake fashiwa dashi dan tasan anga ma bawa Hadim zabinta.
Nabil yace "da zakice zaki bar mata da nakine ai nata ne dan haka wanda ta keso shi za abata.....
Itama Hadim kukan tasa cikin kukan tafara magana" yanzu ni za kayiwa gorin akan yaran toni bana soma dan dun daga yanzu an faramin gori.......
Shiru tayi da dililin wani wutan mari da yaziyar ci fuskanta.......
*to masoya waya mari Hadim Hadim zatayi Fandau almarman da tanema ta bar mata*
*B JATTKO*
*DAMA TA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
WATA DAGACIKIN MASOYA TAMIN ABIN *AL SHERI* NA GODE ALLAH YASAKA DA ALKAIRI YABAR KAUNA
Wanan shafin nakine *UMMU MARMYA*
🌈Kainuwa writers Asso🤝🏻
*47*
Baban Hadim yasake d'aga hannu zai zaf ga mata wani marin Malam ya dakatar dashi da cewa "Jaji agabana ake nuna min Halima yar kace.
Baban Hadim sunkuyar da kai yayi kamar mene man gafara yace "Sayinna Allah ya fuci zuciyar ka tuba nake.
Malam ya tumfasa yace" Muhammad Nabil kace ban yiwa matar ka adalci ba ko?
Shiru Nabil yayi dan su butan baki yayi saida yafada yagane da fa Malam yake
Cikin muryar nadama yace "kayi hakuri duk abinda kazar tar akanmu daidai ne.
Inna Zainab tace "Sayinna bawan da ya isa yaja da maganan ka kayi duk yanda ka ga dama.
Malam yace "Halima ki dauki yaran ki kuma ba maganan gori cikin duk wada yanu na miki yaran ba kece uwar su ba ki sanara dani.
yajuya kalli Abdulrahaman dansa yace" karufe min da adua.
Bayan an shafa
Kowa ya tashi
Malam yace "ban da Hadim da Fandau da Nabil bai gama dasu ba
Fandau har yanzu kuka takeyi
Malam yayi gyaran muryar yace "Fatima kin tabayi abu agidan nan namiki fad'a ko nanuna b'acin raina akai?
Fandau tace "A a.
"dakikayi wannan abin na zabawa kanki mijin aure da guje mana a matsayin mu na wanda shari a ta bamu daman zaba miki amma ke baki bi yanda shari a ta zartar ba ke kin mana adalci?
Tace, "a a
Yasake cewa"dakin bani *DAMA TA* na zaba miki da abinda ya faru dake tun farko zai faru.?
Gergeza kai Fandau tayi
Malam yace 'baki zaki bude kiyi magana.
Cikin kuka Fandau tace "a a
"da ki kazo nace miki wani abu.
Tace "a a.
"to dan me ke da na zartar da hukunci akanki zakice banyi daidai ba keda nake mahaifi awajen ki bakimin adalci ba nabarki sai ke kikeda iko akan hukunci na.
"Baba kayi hakuri bazan karaba nayi nadama kuma nayar da duk hakuncin da kayanke.
"idan kina son nagane kinyi nadama ki karbi hakuncin na kuma idan kin yarda da ni Modu nine wanda na yanka miki hak'ika to kar,
Naji koda wasa Kinyiwa Halima gori akan yarannan bazan hanaki nuna musu soyayya ko mu amullah dasu ba dan yaran kine keki ka haifesu saide nabawa Halima rukon su sannan ban yarda kiyi amfani da *damarki* na kece uwa kisa rashin jutuwa tsakanin su da uwar goyon su ba maganan zaman lafiya duk kan ku kun min alkawarin zaku zauna
Lafiya dama ko?
Duk su kace Eh.
Daga nan ya musu nasiya sosai Hadim da Fandau yabasu adua shiko Nabil kullum yana cikin bashi saboda yanayin sana arsa ya sallame su
Suna fita Duk sukayi cikin gida Allah sarki Hadim har ita part din Mama sukayi anan suka tarar da su Ummi da sauran matan gidan anan ma duk Fandau akabawa hakuri Bagaji ita ma yanzu ta sauko harda ita ayan bawa Fandau hakuri Maman Hadim godiya tayi ta musu dan tasan dayawa har yanzu wasu basu san yara bana Hadim bane gashi kuma an bar mata kayanta
Suna cikin firan suka ji ana ta busa algaita na gidan sarauta Inna tace "SHEHU yazo muna gidan dawuya musamu hanyar fita matan gidan suka ce "SHEHU bayayi wa gidan nan wanan shiyar dan yana girmama Malam saide wani sarkin
Malam yana parlour ciki yaji ana busa *kakaki* wani babban almajiran sa ne yashigo yace "Sayinna munyi b'aki suna neman izinin shigowa.
Malam yace "b'akin inane.
"wasu fararene amma fada ne har da sarkin su sun zo da wasu manyan motoci da sojojin Niger.
Malam yace" to amusu iso babbar parlour baki nawajen gani nan zuwa.
Haka ko ahayi
Malam yana shigowa sarkin ya meke alaman girmamawa saiko fadawa ma suka mek'e
Bayan Malam ya zauna suma suka zauna maimartaba yamek'awa Malam hannu suka gaisa sannan yacire rawanin sa dan Malam yagane shi waye aiko yana cirewa Malam yace "Barumi kaine yau agidan nawa yau Aisa ya zatayi hakurin danake bata yau yayi rana yau ga dan uwanta Barumi yazo.
Mai martaba yayi murmushi yace" Sayinna ina yar uwar da yarona.
Malam yace "yara mata Aisa ta haifa sunanan Zainab da Fatima musha zuwa Niger ace bakanan sai Inna Munari kawai muke taddawa kuma made yanzu tsawon shekaru 7 kenan bamu jeba Amar dan Inna Munari da yake kawo mata ziyara bai zoba.
MaiMartaba yace" Ayyya Inna tarasu Amar shine galadima bashida lokacin zuwa,
Ashe AISHA ta haifu ban san ta haifu ba d'ana Shattema nake tambaya ashe ita ma AISHA ta samu nata Amar bai gaya min ba.
Dasauri malam yakalli sarki yace "wane Shattema?
Sarki yace"Shattema naka daya.
Malam yace " dama Shattema dan kane.?
Maimartaba yace" da nane ni na aiko shi nanne dan tsiratar da rayuwan sa kamar yanda kasani kakana shine sarkin Maine babana shi kadai ne awajen iyayensa kuma Allah ya daura masa larura na makanta shiyasa yan uwan kaka na suka sa rai da su zasu gaji sarauta amma tunda babana yayi aure aka haifeni suke bakin ciki dani dan zan iya gadan Kakana tun ina yaro suke meman hallaka ni shine Kakana ya bawa Babana shawaran yafita dani ya kaini almajiran ta shine dalilin kawoni wajen asali Baban ka M Lawan Gargar har muka tashi dakai anan gidan naku to bayan nasa mu saukan Qur ani na koma na samu mahaifiyata tarasu saka makon haifuwar Aisa matar ka Aisa ta tashi awajen wata Innar mu Munari wanda awajen aka aura maka ita,
Wannan kiyyar da dan gin babana suke min shi yafitar dani acikin Maine na koma gemi amma sai na shiga karatun boko wata rana nakawo wa babana ziyara yake cemin kazo nemana a sannan AISHA ta kusa zama budurwa shine nacewa baba duk sanda Allah ya sake kawo Zannah ya aura masa kanwata dama ziyaran ma asace nake kawowa babana kakana ko bana ganin sa dan yana jikin fada koda naji labarin mutuwan kakana a radio ban zoba dan ina tsoran suce nazo abani sarauta ne kawai na maida hankalina akan karatuna wanda nasamu uban gida mai sona shi yawuce min gaba nasamu degree na sannan nayi auren fari awanan lokacin Allah ya daukaka uban gidana yazama, governor kuma shima asalin sa dan Maine ne
Mukuma sarautan
Maine wanda suke son ne suka samu
Dan Babana baya gani makaho ne wanda ba adau lokaci ba yabi baban shima bayan auren ku da Aisa ina sane da Aisa ALLAH bai bata haifuwa ba shine na dauki d'ana Shateema na aiko shi da wani yarona buzu yakawo shi almajiranta wajen ka Shateema shine babban d'ana yana da yan uwa.
Malam ya girgiza kai yace "to Barumi ya akayi ka zama sarki yanzu akwai lokacin da naje Niger wllh wulakanci yan fadan nan suka min sosai ni kuma gidan baban ka kawai nasani da gidan Inna munari da nake tambayan dangin shine akace nace fadan.
Maimartaba yace "Innan tarasu yan fada ko dole su maka wulakanci dan sun san kaine mijin Aisa suna tsoron kazo kace zaka nemi sarautan sune tunda mu acan miji yana gadan sarautan matar sa,
Yanda akayi nagaji sarauta kuma ziyara nakawo musu dan har ga Allah inason zumuci da yan uwana lokacin ina minister na kawo musu ziyara amma sai suka sa aka jefeni wannan haushin ne yasa nayi amfani da kujera ta a karfin mulkin siyasa na karbi sarauta na ayanzu haka nabar harkan siyasa sarauta kawai nake naji labarin ita ma AISHA ta gamu da irin laluran baba na makanta wanda ciwone idan bai samu kulawa ba yake zama makanta wandan kadan sa mukayi amma idan ankula dashi za awarke."
Malam ya nunfasa yace " Alhamdulilah anan ya kwashe abinda yafaru duk yaga yawa sarki abinda yafaru
da Fandau har auren Bagana da Shateema atake Malam yasa aje adauko Shateema da iyalin sa
Ai Malam da kansa yayiwa Maimartaba iso har d'akin mama Aisa tana ganin dan uwan ta duk da yawan shekarun saida ta gane shi dan ba rawani ahaka yaje aiko Mekewa tayi tace "Ya Barumi Dasauri ya karasa inda take yakama hannun ta ya zaunar da ita yace Aisa yar uwata cikin Ummana nine Barumin ki ban guje miki da gandan ba sai dan ina son na tsira da lafiyana kema shiyasa nasa Baba ya aura miki wada bazai taba sha awan zaman Niger ba balle yane mi sarauta su gama da dake amma duk da haka bamu tsira ba saida sukayi abin da nazo na karbi sarauta suka huta."
da ganan ita ma ya kwashe komai ya gaya mata agaban ki shiyoyin ta da kuma su Ummi da Maman Hadim da ita kanta Hadim din azuciyar tace ba banza ba Fandau ta keda kalan yan sarauta ashe ita gada tayi uwa da uba Nabil yajijina kai yaji dadin samun asalin Mama dama abin yake shirin yi kenan idan komai ya daidai ta zai dauki su Mama ajen neman dangin ta sai gasu dakan su
Malam yaga batar masa Nabil da sauran mutane Fandau jin abin take kamar amafarki wai dangin Mama kawai sai ta tashi taje ta fad'awa Barumi ta sa kuka ana cikin haka Bagana da Shateema suka shigo cak Maimartaba ya meke ganin Shattema ma yazama cikeken namiji daga gani naira yazauna masa wanda ko yan uwan sa na can ba abinda zasu nuna basa hatta Afwan wanda yabiyo bayan Shateema ka rasawa yayi wajen sa ya rungumo shi yana "cewa aboki nagode haka kaza marmin da d'ana ina ma da Hjy Kare mukazo taga Shattemanta da kullum take min maganan sa.
Shateema "cikin firgici yace "Sayinna waye wannan shiwaye tunda nake ba wanda ya taba rungumana sai Mama Aisa.
Malam yace wannan dan uwan mamar ka Aisa ne ciki daya kuma shine mahaifin ka ai Shateema bai san san da yasake raruman mutumin da akace baban sane kuka yasa har Mama da Bagana da Fandau kowa kuka Shateema yace "kaine dan uwan mama dan ga kaman ku daya da ita amma idan kaine babana meyasa kaman ta dani kabawa wani buzu yakawoni.
,"ban manta kaba d'ana buzun da yakawo ka gashi can a waje tare muke dashi yayan maman kane kamar ku daya kuma su buzaye ne akwai kannen ka maza Afwan yana aikin a India Dr ne sai Zannah shikuma shi yagajeni asiyasa shi nabar wa kujera na na minister mata na 3 mahaifiyar ku itace uwar gida inada yara dayawa yanzu haka Afwan yataso gobe zai sauka ananan sai mu iba mutafi kuga dangi.
Inna ZAINABU tace "yo ashe ba abanza ba Aisa take da dattako ahen jinin sarauta ce.
Mazan suka tashi suka fita sai Nabil ne kawai azaune Har su Ummi sukayi sallama suka tafi
Hadim tace my star ka tashi mutafi Nabil ya Kalli Fandau yace "gawan zata b'ata mana lokaci nan malama tashi zamu tafi.
Tadaga ta kalle shi tace "Allah yakiyaye"
Nabil ya zoro ido yace "ban gane ba kina nufin ba tare zamu tafi ba.?
"tace ai yanzu nacewa Abban Nol yagaya wa Aunty anan zan kwana.
Nabil yace "ke kuma me gamin ki da gidan wata Aunty bayan da naki gidan.
Hadim tabe baki tayi zuciyar ta yana bugawa wani kallo da taga Nabil ya nayiwa Fandau kamar bakowa awajen sai su
Hadim Tace "Bagana nemo min Maaf acikin gidan yayi wani wajen zanu tafi.
Bagana tace "ai Aunty yaron nan bayaji ko kadan yana ta faman dukan yaran mutane har Tajjudee ma bai ba riba kije kine mi kayan ki dan idan nasa mu yana dukar mana yara bazan bari ba.
Itade Hadim fita tayi Nabil ko yakafe sai Fandau ta tashi sun tafi.
Bagana tace "Mama kishiga cikin maganan nan mana.
Mama tace "Bagana rabu dasu sunfi kusa yanzu tare suka zo ko sallama bata muku ba a gidan Mutarin.
Nabil yace "Mama nifa ba gidan Mutari zan gaita ba gidan ta.
Dariya Mama tayi tace wane gidan kuma ban da abin ka haka akeyi.
Yace "Mama me? ake to.
"kabari akai ta idan ansa ranan tareya haka akeyi.
,"hama Mama wane irin tariya bayan ba musulumci bani kar kibata kofa mana.
Mama tace "Malam karami kaje matar ka tana jiranka Fandau sai anshiya.
Komawa yayi yazauna yace" tagama shirin ita Hadim bari nasa akai ta,
ita kuma ta gama mutafi ko nan da dare ne .
Mama tace " ajaf shirin lokaci guda zatayi ne sai nanda kaman sati idan anyi dawuri ma kenan."
atsorace Nabil yace "Mama kina tufin ma yanzu zan tafi da *mata* ba wannan din wane irin shiri ne ni gidana da komai idan wani abu zata dauka anan ta fada inshiyar mata da kaina yanzu amma banda horon kwana ni daya mama kinsan yanda nayi missing dinta kisa ta tashi ko na hada d'a Sayinna.
Itako Mama shiru tayi shida magana ita da jin kunya me ake da girma cikin turawa kwata kwata a d'abiyun Nabil ba na tsaren kanuri ko Shateema da ya girma aga banta ba zayi wanan rashin kunyan agaban ta ba.
"Mama kinyin shiru my one tana wajen tana jiran mu.
Dabara mama ta masa dan tasan zai iya zuwa ya hada da Malam kuma ba ruwan Malam zai ce ta bishi
tace "kaga yanzu dan uwana yazo inaso idan dare yayi mugana ajunan mu suma Bagana da Shateema anan zamu kwana dan haka gobe sai kazo kutafi.
"To Mama bari nasa agai my one sai mu kwana ayi firan dani.
Mama tace "a a baza ayi haka dani ba shima Shateeman inda yana da wata matar ai bazan rike shima dan bai dace ba matar ka baza taji dadi ba,
ai adalcin da akecewa kayi fa dama irin wannan ne kar kanuna fifiko tsakanin matanka zai iya kawo fituna da gaba dole asamu wacce tafi kwanta mata arai amma ka danne kar nuna afile ko ita wanda ka fison kar ka bari ta gane ita kafi so dan kar tayi anfani da damarta ta dagawa yar uwar ta kai.
Nabil yace "tabbas Mama da wacce ta fiso amma mama kimin adua kar ta gane dan kar ta mana girman kai.
Bagana dariya tayi sosai
Itako Fandau gaban tane ya fadi towayafi so kenan cikin su
Mama tace "wannan damar kace kai zaka zama namiji duk da nasan dama kai namijine yanzu
kaide kaje goben kadawo akwai karin nasiha da zan maka.
"Yanzu Mama haka zan bar matata na tafi anya ba ashigar min hakki ba wllh badan keba bazan barta ba.
"yawwa to nagode d'an albarka kaje.
Cikin takunsa na isa ya taka har inda Fandau take ya sugunnan ahankali yace "kinga kinjawo mana ko da ina cewa ki tashin nan kika tashi da ba tace kizaun ba dan ma bani kadai nayi asara ba har dake,
Asali ma ni inada wanda zata mayemin gurbin ki,
kece da asara dan wata k'ila nabaki y'ar da aka kwace ayau dako biyu zan baki har da bonus,
amma yanzu me zan samu narage zafi nafa sa araina yau...
Dassuri Fandau ta meke dan gani take su Mama sunajin meyake cewa amma ko taku daya batayi ba caraf ya cakke kugunta a tsorace ta juyo ta Kalli inda mama da Bagana suke basu suke kallo ba amma da ganin yanda sukayin shiru sun san me akeciki
Fisgewa tayi zata kwace jikin ta ya juyo ta ita yana mata tani irin kallo hannun yasa yarike hannayen ta bakin sa yakai setting nata yace "nace mezan samu my baby.
Idon tane yaciko da kwallah dan wanan tozar cin nasa da meyayi kama agaban uwata.
Girgiza mata kai yayi yace "to me ba anmiki yanda kike soba bazaki bini ba me na kukan kuma.
Ahankali tace dan Allah ka cikani.
Lumshe ido yayi yace '' Wow ko kinsan har da irin wannan muryar naki nayi missing.
Bakin sa yake kaiwa kusa tasan zai iya yin abinda yafi haka dan haka cikin karfi ta fisge tage kusa da mama da ta sunkuyar da kai Bagana ko danne danne dake awaya tana mamakin Nabil da rashin kunya
Yace "Mama kingan ta ko wai bazata rakani ba.
Mama har zata ce rakashi sai tatuna da rashin kunyan sa idan yafita wajen ma ba fasawa zai yiba ga kofar gidan su da jama a daranan Allah kar yaje yayi wani abun,
tace "a a bar rakiyan nan kasan Fandau tana da kunya me damuwan ka darakiya kaida gobe zan baka ita gaba daya.
"kallon Fandau yayi yace "Mata wai kunya kikeji?
Fandau ko kallon inda yake batayi ba
Ya juyo kan Mama yace kigaya mata ba kunya tsakanin miji da mata hakafa tayi tamin abaya ma sai fa kin koya mata wasu abubuwa abaya na mata uzuri da auren na rashin shirine baki bata nasiyan aure ba amma yanzu nasan zaki gaya mata komai bana son wani kunya.
Mama da abin yade na bata mamaki tace "ai shine nake son ka barta amata komai akoya bata komai.
Yace "shike nan Mama ki mata kafin goben.
Amma nima anjima da daddare zan kawo Akkam ya dauki Akkaam da yake zaune cikin keken sa zai fita
Fandau tace "Mama kice ya barmin Akkaram.
Mama da sota ke kawai taga ya tafi tace "ba anjima zai kawo shiba.
Juyowa yayi tare da kanne mata ido yayi mata murmushi ya fice.
Bagana tace "Mama wannan rawan kan YaShid dinnan anya zai iya zama da mata 2 awajen daya.
Mama tace" akwai de matsala saide muca ALLAH ya kawo musu zaman lafiya.
"Amma Mama da alamun kamar yafison ya Fandau fako.
Mama tace gaya miki yayi.?
"A a kawai alamu nagani.
Mama ta daure fuska tace "to karna karajin haka abakin ki
Nabil yasa mu Hadim da yara amota tacika fam yana shiga
yace "
Sorry my one.
"Yanzu abu Fuj ina ka tsaya.
wllh Mata ce wai tamin rakiya taki
Hadim ajiyan zuciya ta sauke cikin muryar tausayi tace" yanzu my tsar shikenan munza ma mu 3 kishiya ta tabbata akaina kenan ko?
Jawota yayi yace " *hukuncin Allah* wannan mukaddari shiku ma hakkunne akan kowane me imani Halima bamu tsara rayuwar muda haka ba muntsara ne iya mu amma kaddara ta daura mu akan wanda Allah ya tsara mana yazamuyi kuma ke kika fara kawo wannan shawaran da naje na gana da ita nagano yar gidan Zannah ce saida na koma nace miki abin nen bazai yuwu ba amma kikace Zaiyuwu kika nace akayi abinnan kinga yanzu yazaga yo ta inda yafi karfinmu dole muzauna da ita murungumi kaddara shiko kaddara mekyu da marar kyu duk kar bansa imani ne kidena sa komai aranki ba abin da zai faru da zaman mu zanci gaba da sonki zannu na miki tattali fiye da da idan gidana ya gyaru kece idan ya b'aci kece wannan yarinyar yanda kika horata haka zatayi idan kika so kuzauna lafiya nasan zaku zauna idan kika so fitina zakuyi wanda nasan kece da asara dan idan Kuna zaman lafiya yaran baza su kane wacece uwar ba koda zasu gane sai sunyi wayon da baza su iya nuna miki ban banci ba amma idan ba azaman lafiya nasan tunsuna yara zasu gane kuka bayan mahaifiyar su zasu koma inde kuna zaman lafiya ba abin da zaku nema kurasa.
Goge hawaye ta tayi tace, "to yanzu kana nufin kana sonta fiye dani koyan da kake nunawa kafi sonta kaduba yanda karukice da batanan kadinga gayamin magan ganu shine nake ga zaman bazai min dadi ba.
Goge mata hawayen yayi yace "waya kaya miki na fison ta da na rasa ta nariki ce ai inda ke narasa da saide arasani haba Hadim dimata dama nasoki balle yanzu da kika rikemin yara kike nuna musu so ai yanzu inde naga kun zaun nafiya zan soki fiye da da.
"towa kafi so acikin mu.
Shiru yayi can yace "Gaskiya yanzu bazan iya cewa ga wacce nafi soba abin da nasani ku dukka matana ne saide ance zuciya ta fison mekyutata mata to idan na zauna daku duk wacce tafison kwanciyar hankali na inaga ita ce.
Hadim ta sauke Ajiyan zuciya ta dauki Akkam da yake kuka tace "ALLAH Abu FUJJI wannan ma yashi ga raina ina son sa.
Dariya Nabil yayi yace "to komu koma wajen Baban ki zannah ya hada miki dashi dan naga yafi sonki fiye da Fandau din ma.
Ita ba dariya tayi tace "wllh kuwa ni ma haka kurum naji ina mutu kar sonsa dan yanzu bazan ce maka gawan da nafi so tsakanin shida Babana ba Gaskiya da can jin labarin Zannah nake yanzu naga halin nasa da akecewa Zannan barno katan barno afili,
Yanzu fa da zance inason har Akkaam din saiya hadamin dako naji dadi toma meyasa bance har shiba.
Nabil dariya yayi yace "zaki iya mana ai kin kware da mugunta kina gani tace abata FUJJI kika kijin tausayinta har kuka ta miki tana cewa Aunty kiji tausayina amma ki kak'i.
Tace"haba taya zanji tausayin ta bayan nice abin tausayin ai da gaiya nakafe nima FUJJI nake so tunda nasan kafi sonta ko ta dalilin ta nima sona zai karu.
Yace 'Gaskiya kam bana jin zan sake son wani fiyeda Ummuna.
drive yaja suka tafi
Da yamma Fandau sugama waya da Habiba ta kaya bata har sunwuce kaduna.
Fandau tace "haba Aunty kuma sai kibar ni.
Ni na isa na fito da matar Shiddams nasan de naga ma miki abinda zan miki sai fatan Allah yakawo zaman lafiya akwai sauran abubuwan ki kije gidan Aunty Maimuna nan ne zakifi sakewa kiyi gidan ku gidan jama a ne shiya sa yar sundan ma acan ta sauka kiyi kitafi tana jiranki.
Fandau tace "yanzu Aunty sai yaushe.?
Habiba tace "Sai kunzo London zance.
"umm Aunty agaida min Haris da Kairat Nol muyin fad'a.
YaMainuna ce takira ta tace tazo tawuri mai mata aikin tazo dan Wata aka dauko a sudan wada zatayi wa Fandau aiki Habiba ce ta biya kudin komai
Fandau ta gayawa Mama zata tafi gidan YaMainuna mama tace ga wanan ki tafi dashi gaba daya zaki shanyen ai gwara kawai kije da ga can rashin kunyan mijin ki yayi yawa ita de Fandau ta dauki jarkan ta shige d'aki dan ta shirya ta rasa meyasa ta ko ina ana ta dura mata abubuwa gashi maran ta sai ciwo yake mata
Yar sudan ta murjen jikin Fandau sosai rami aka tona mu sammanin aka sata ciki aka fura wuta t
Da wasu ingan tattun itacuwa ake gasa Fandau dashi aka rufeta da barko sai kamshi yake ta shi sai ta kakayi kwanaki ukku ana mata gada ma Fandau da laushin fata abin yasake karuwa sai wanda yagani ita kanta me kyaran da akace matar Shiddams ce sai tasake azama wani irin shek'i da sansi take kowa ya kalleta sai yasake kallon ta arana na 4 Mama ta kirata tace duk abinda za ayi yau tazo ta koma gidan da
"Mama aikin fa ba Agamaba.
"ko ba agama ba kisan yanda zakiyi rasshin kuyar Nabil ya ishini bazan iya daukan magan ganun da yake fada ba yau har da Malam ya hadani jiya ma Ummin sa yaturo min wai tazo taji na boye masa mata ko ina shirin hana shine na gaya masa harda kuka yayi wa Malam abin ya isheni yanzu nazo akiran Malam yace zaikira Maimunan ma.
Fandau tana kashi waya ta gayawa Maimuna suka gayawa yar sudan tace "ai wannan aikin da na mata ya isheta ai namata aikin mekyu saide abin da nake so dake wanan aikin da namiki kisamu duk bayan wata 6 ana miki dan maku meduguri kuna da abubuwa muma anan ake kai mana wasu Gaskiya an miki aiki duk da dama fatan ki mekyu ne.
Wow wani Lalle da aka zubawa Fandau da kitso abin sai wanda yagani bayan tayi sallahn isshai ne wata me makeup ta zezara mata kwalleyan da ko mama baza ta gaji da kallon ta ba
Ta ko ina sai
ta kifta sai kamshi take bazawa ta tsaya agaban mirror ta na kallon kanta tace yanzu dama haka nake da kyu lalle a aurena na farko nacuki kaina da ta tuna yanda aka kaita daren farkon kamar wata sobon kamu ita kanta sai da taji kamar kar ta yafewa kanta
YaMainuna ta shiro tace "Fandau kizo mutafi Baa har yayi waya wai ga Nabil agida ai nikam yau sai na ga Nabil dinnan ido da ido
Agidan ta samu yan uwanta mata dayawa sunzo rakata ALLAH sarki Bagana sun tafi Niger da Shateema dan da harda Mama aka shiya tafiya sai Malam yace abari Fandau ta koma gidanta sai shi yakai maman da kansa inyaso sai suzo dasu Shateema dan bayan da ba ayi da shateema maba yatare can yaki shi yafi son Nigeria ba arage shi da komai ba
Mama tayiwa Fandau nasiya haka YaMainuna tayi ta zagawa da ita d'akin matan gidan wada yanzu sun sauko gaba daya suma sunmata nasiya BaGaji ko harda neman yafiya
Sai d'akin Malam shima nasiya yamata sosai san nan yadauko Qur ani da sallaya ya bata kamar yanda yake yiwa dukan yaran idan idan za akaita d'akin miji
Yace" kibi mijin ki rike Qur ani ki kula da ibada daga kar she yadauko alkebba kamar yanda yake yiwa sauran yaran ya rufa mata dan sai anbiya dasu fada kowace amaryar agidan zannah sai ankaita gidan SHEHU SHEHU yasa akai ta shiya sa Nabil da yazo shi zai kai matar sa abashi aka ce A a yayi zuciya ya tafi abin sa
YaMainuna tace "Baa gobe munshirya walima zamuyi wa yar uwar mu.
Malam yace "a ina zakuyi waliman ?
"a gidan ta zamuyi.
Malam yace "a a Maimutatu sau nawa take kaya muku bana so inde gidan da abokiyar zama to kugama duk abinda zakuyi agida inde ba taron suna ba ban hana ba.?
"Eh Baa wannan dinne yazo akureren lokaci bamu zaci za ayi tariyar yanzu ba ne.
"to ku hakura tunda ba sabon aure bane kuma ta adua ainda kuke ya isar.
YaMainuna tace "to Baa Allah yakara maka yawan rai.
Ta gyarawa Fandau alkebba akan lifayan ta ta kama hannun ta suka fita
Zasu shiga mota Fandau yace
tace"Yamuna ba zan shiga wajen Mama ba?
"a a Fandau kuka zaki mana ai kungama.
Gunsu matar SHEHU tayiwa Fandau nasiya tare da bata turaruka da wasu abubuwa ta hada mata bayi 2 tace zasu koya mata wasu abubuwa da zai mata amfani sannan aka rakata bangaren SHEHU yamata nashi nasiyan tare da yimata kyuta
Aka kwashesu sai gidan Nabil da yake shagari quarters gida ne nagani na fad'a dan an shafti jeji inya ganin ka fadin yanda gidan yake b'ata lokacine