← Book details Dama Ta Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 1 OF 3

Gabatarwa

Dama Ta Complete Hausa Novel · about 294 min read


Compiled by Umar Dalha.


Bismillahir Rahmanir Rahim


*DAMA TA*


*Na*

*Batul Adam jattko*

1...
KAINUWA WRITES ASSOCIATAN🤝


Tuki yake a hankali cikin wata katuwar jeep kiran vence, Yana karewa garin nasu kallo kamar ba anan aka rage ran dunbin al umma ba sosai yake kallon mutane wanda yasan badan bakin glass ne ba bai isa yayi wannan tafiyan ba, anguwan gargar anguwa ne na masu karamin karfi amma cikin garine sosai dan makota suke da shewuri.

Wayan sa ce tayi ringing yajawo yadauka yace " Allah yatemaki ummi na daga ummi tace "kamal be gaya maka inason ganin kaba
Ya "gayamin ina gidan abba musa ne gani akan hanyan dawowa, 'tom kazo gidan yafatime nasa hanif ya yauko Hadim dinma gata nan kazo muna jiranka.
Yace "ummi lfy kuwa
tace "se kazo de
"tom yace cikin jimami dan dagajin yanayi muryan ummi yasan babu lfy,
Sauke wayan yayi dai dai da hango wata mata da take taku dakyar dalilin tsinkewan takalmin ta ga shijab dinta a yage tabaya sosai duk da bayan ta yake gani yasan tana bukatan temako sosai dan shi baya ganin irin wannan yawuce
Horn yayi tare da dan zuge glass din kadan yanda baza agane shiba yaci gaba dayin horn din amma matar ko juyowa batayiba yadan sake lekawa yace "iya ba kyajin ranane g.......
Magan nan ne yamakale masa ganin yarinya. wanda bazata wuce 15 ko 16 dasauri yakarasa parking dan zaton sa tsohuwa ce
cikin harshen barbarci yace" ke ba kyajin rana ko bakiga shijab dinki ayage ba har yazu bata juyo ba
yayi wani tunani 'azuciyar sa yace ko de mahaukaciya ce dan ya manta da halin yan Nigeria masu wasar da maskinan su a titi
Danshi dafarko yadauka tsohuwa ce yatemaka mata yakaita inda zai siya mata takalmi

Amma ganin yanda take taku anise yasa ya gane ba alamun hauka atare da ita yasake cewa ke bakiga hijab dinki ayage yake ba tabaya kuma kina tafe cikin rana
Sai asan nan ta juyo
Cikin tsoron taja da baya
Ganin bature yana kanuri sak shiko yazuba mata ido yana kallon ta sai a sannan yagane tana da zanen bare bari a fuskanta amma kanana sosai kuma bibbiyu ce akowane kumatunta kawai ba irin taran nan nacika fuska aka mata ba amma bakace sosai duk da harda kazanta karin bakin nata hancinta baida tsawo amma baza akirashi Tami lelle ba sai amfkin ido wan kam tana da shi masha Allah

Kallon ta yake yana tattare fuska dan wani irin yawu da yake taruwa a bakin sa dan shi yana da tsantsani sosai
Daurewa Yagi yasake cewa "tom tunda bazakiyi magana ba ina fatan de ba kurma bace dan tambaya zanmiki
Ahankali tsoron ya dan ragu tunowa da tayi ana aikin titi a unguwan turawa suna yawan wucewa ta dan matso tace mezaka tambaya?

Yace "ina zaki? Ta daga hijab dinta tayi ta nuna masa allon da yake rungume a kirjinta tace "karatu

Yace "tom ya akayi kike yawo takalmi a tsinke?
Tace "bayan nafito ne ya tsinke.
Yace tom "shi kuma hijab dinfa,? tace" malam yace karna kara zuwa da wannan yayi datti.
'Azuciyan shi yace wannan dinfa
Tom meyasa baki sa wani ba kallon sa tayi
"Tace banida wani

Yace "tom ni idan kinaso zan temaka miki kisiya kinji ko har da kayama kinga wannan duk yakode kina Budurwan idan kina wannan shigan waze soki tace " ai damage bawanda ya taba cewa yana sona shima shatiman da baba yace yabashi ni ya karbane kawai dan dole dan yafi kowa tsanata acikin almajiran baban balle samarin anguwan mu ko kallo na basayi mata sanne masuke cemin yanga acikin datti ko yanga acikin tsumma yanzu haka da kawaye na muke tafe suka wuce ni wai bana sauri ko menakewa yanga acikin sun har da yan gidan mu ta kareshi maganan kamar zatashi kuka
Shiko zuba mata ido yayi yana kallon ta kai daga karshe ma har wayan sa yaciro yana mata video zaikaiwa Hadim dinsa tagani yasan abin dariya baya mata kadan dan yasan yana bata lbr zata ce ya mata bakin kici da bai dauko mata ba
Ya kawar da tunanin
Yace zai soki kina wanka kina Gyaran jikinki kinji ko amma ahaka ai ba zai soki ba tace "tom ai ni mamarmu makauniya ce bata aikin abinci sukuwa sauran matan kudin cefanen gidan suke dauka su sayawa yaransu kaya muko sede mujira na babanmu sai sallah sallah yake mana surutan ta ya ishesa dan haka yada katar da ita m yace "tom shikenan zan baki kudin da katina idan kudin yakare kimin mana zan sa akawo miki se kibawa mamankin tasiya miki duk abin d yan mata suke siya na gayu

Zaro ido tayi tace "kai maman ai fada Za tayi sai de na boye nasiyi kayana da kaina adena renamin gabuwan har ta aiyana yanda idan tasamu sutuura zatayiwa yan gidan su,

Bandir din yan dubu dubu yadauko guda ukku yahada da katin sa yasa aleda yabata takarba tana godiya sai a san nan ta kare masa kallo ta sake kallon sa tace "ni kamar nasan ka ina ganin fuska ka awani waje amma nakasa tunowa amma nake ga kamar a TV ne ko
dariya yayi cikin mamaki yanzu dama a Duniya akwai inda ba asan shiba abin mamaki ma akasansa akasan nashima acikin garinsu amma wannan bakaraman bakauyiya bace yana da tabbacin bayar gari bace kawai bayan gashinan yana zaune nan ma yana hango wani saurayi da riga me dake da photon sa ajikin sa yanzu wani ma yawuce da hulan me dauke da fuskan sa murmushi yayi yace dan bani ledan nayi man tuwa tana meka masa ya bude yadauko katin ya yaga wajen sunan shi ya bar wajen number kawai yameka mata yace idan kina da matsalan kikira yaja glass yazuge ya tafi.
Itakuma ko duba ledan bayayiba balle tasan meye aciki tafara sauri dan tasan zata doku awajen malam
Adai dai gate din kofar gidan yayar ummin kuma uwar matar sa yayi horn megadi ya bude masa yana daga maga hannu dan yane waye yayi parking yafito yana daga wa megadi hannu kai tsaye babba falon gidan yashiga gaban sane ya fara faduwa idan kunnuwan wansa ba yaudaran sa sukayiba sautin kukan matar sa abin kaunar sa ya bashi,
ai dasauri yakara sa shiga itama tana hangoshi da gudu ta karasa jikinsa habibi yawwa kazo kagaya musu wllh ba kason kowa seni kaji abinda su mama da ummi suke cewa kuwa kafada musu wllh bamu sara rayuwarmu akan zamu zauna da wata ba kace musu nima zan iya haihuwa kamar yanda likita yace karsu mana haka kace musu bana son kishiya zaku rasani wllh zan kashe kaina
Shi abin ma dariya yabashi
Dan bai fahimceta ba
Ahankali ummi ta taso takara sa gaban su ta ja hannun su suka zauna tace haba Hadim dita namiki bayani tunkafin yanzo naso ki fashinta ki nusu muyi shawara yanda zamu bullo wa al amarin ni da uwarki ciki daya muka fito yanda bazan so ace anyiwa jidda da nabila da na haifa kishiya ba bazan so amiki ba se dan dole ki daure ki fahimta kamar yanda mahaifiyar ki tafahimta
Yayar mijin na bata son zaman lfy ita ta hada wannan abin tun farko bake taso nabill ya aura ba ZAINABU taso bashi acewarta mu shuwa muna mallake miji ni nagama da kanin ta dan ma bazan bar musu ba zan aura masa yar yar uwata mu mallake nabill din da shine karfin gidan da ker alh yada ge akayi abin amma kinga wannan karon alhjn da muke samun daurin gindinsa hardashi acikin bamu zabi agabanki akayi komai
Sun bamu wata shida idan baki samu ciki ba ko yayi aure ko yasakeki ko muga
hukuncin da zasu yanke ni nasan dama suna cike dani hukuncin da zasu yanke bazai mana dadi ba gwara muyankewa kanmu kafin suyanke mana ki daure ya,ta kishiya bazata miki komai ba da gani har mahaifiyarki muna dasu me suka rage mana
Kan uba se yanzu Nabill yagane me ake nufi cak yameke yana kada kai sam ummi wllh ba a haifi uwar matar da zan yiwa matata kishiya ba kai ko mutuwa ta yi ina kishin yi bata kishiya ummi kubar wannan mgn dan harkun sa na tsaneta tunkafin ace na aurenta dan duk matar da za ta zo gidan mu a matsayan kishiya ga Hadim ummi abin tausayice kuma ai.....
"Kai dakata inji ya fatime uwar hadim din ta katsehi
*By*
*Batul*
*Muje jezuwa*
DAnba da shawara ko ne man karin bayani 08062383027
[21/11, 1:00 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*


*Na*

*Batul Adam jattko*


2....


🌈KAINUWA WRITES ASSOCIATAN🤝

Kuma sai ta kwan tar d murya
Nabil mu "cire son zuciya mukawar' da zargin da dan gin mahaifinka" suke mana nace wa ganin yar" muce ah, gidan shi yasa muka ki. Daukan mataki aure shekara shida ba haifuwa
Yin auren me? Zai rage, ku dashi na gani dana haife ta ina tare da kishiya haka uwar da ta haifeka kai tana tare da su wata kila, ni ta gado dan se da nayi sheka ukku a gidan nan ban samu ciki ba se da"haka kawo halima ta samu ciki ni ma Allah yaba ni kuma muna zane lfy kai ma sheda ne tuda ita kan ta Hadim sunan kishiya tace,

Wata kila rabon wata yana ga ba da"nata yaza muyi kunu su kuyan kewa kan ku shawara ka fin lokacin da aka baku yacika kuci gaba da addu a' mu ma zamu taya ku....
Da kyar suka shawo kansu suka hakura akan za su nemi mafita ka fin lokacin yayi.

Atare suka fita da, su ummi ummi ta shiga motan kamal Hanif yaja na sa Hadim da Nabil suka shiga nasu..

Suna tafe ahanya
"Hadim tace yanzu my star da'gaske auren zakayi.
'zuyowa yayi ya kalle ta bai ce komai ba ya zuya ya cigaba da tukin'sa
Cikin damuwa
Bawanda yakara magana har suka ka raso gida
Kai,yatsaye

Bedroom suka wuccce shikam ma, wayoyin sa yazubar akan gado ya wuce bethroom ya sakarwa kansa ruwa bai jima ba yafito ya sameta tana rike da waya tana kallon wani abu tana cin dariya
Matsowa yayi kusan da ita

"yace yade.
Me a ka, masa meka masa wayan tayi shima dariyan yayi ganin wannan yarinyar da, zun lokacin da take, ta zuba.

"tace wai ina kasa mota na tashi a lawan bor nefa nagan ta a hanya nayi nunanin matsohuwa ce ahe wai yan mata ce
"kasan meyabani dariya wai da tace almajirin baban ta da za ahada su ma baya son'ta
"tom hauka, yake mezai so anan kinga hakoran ta kuwa
'hadim ajiyan zuciya tayi tameme ta waze so ta da Nabil yafa da aranta a ranta
Anya wannan bawata DAMAN Allah yajefo musu ba? Ta ke tambayan kan ta
A fili kuma tace

"my star kasan me na ai, yana.

"ah ah yace tare da meke'wa yayi ida'
Drssing mirror yake tace mezai ha na mucika wani burin mu akanta.
"yace kanwa

"tace wannan yarinyar mana wllh nayi wani nazari .
"bakiga na mata duk wani abunda zan mata ba har'fa number dina nabata idan kudin da na bata ya'k,are ta nemeni san sa hamza yakai mata na tausaya mata.

"tace niba wannan tunanin nayi a kan taba. Ta sowa tayi taka raso inda yake ta lakuci man tana shafa masa.

"tace mafitan da su mama suka ce musa mo ai inaga itace mafitan.

"yace kefa wani lokacin bakya, tunani a inda yadace ita kuma wannan meye ga minta da zancen da,zu.
Yatashi yabude wahdroof ya dauko jallabi yansa yasa ya tada sallah

Ba yada zatayi ita ma ta fada bathroom san da tafito yar ya idar ya haye gado se da tayi sallah ta shafa mai da duk abinda zatayi tasa kayan bcc ta ta yaye bargon tayi

"tace katashi muyi maganan my star kasan bamuda i she'shen lokaci gashi nanda sati samu bar, kasan nan ga, kuma DAMA tasamu wannan yarinyar itace kadai
DAMAR Mu.

"wai me'kikeson cewane ni fa kin,san idan ba fa,i yace zance kikayi ba,na ganewa

"tace yawwa yan zu zaka, gane idan kabani hankalinka
Kasan nayi 2 mu'bi daya da gacikin shawarin doctor muktar kaki...
"yace amma ina ce kafin yamani shawaran se da yaga yamana illolin yin hakan tunda ance ba haihuwa ne bazakiyi ba za ki haihu ma'haifan ki ne anesa muzubawa sarautan Allah idon mana har se mun dauki wani abinmu mukai wa doctor yan hada sun bamu da' bayan sun tabbarar mana da balalene asamu halitta mekyu, ba.
Ba tun asan nan muka rufe maganan doctor na mu dauki mani na da naki mukai ba.
Afusa ce ta fara maganan dan tasan idan tayi san ya ba zai karbi uzurin ta ba.
"itama afussa, ce tace "yakake son muyi ne nabil tun nuni naba da shawaran muje gidan marayu mudauko kace baha ka'ba..

"yace nifa bawani gidan marayun da dan je dauko dan kowane shege yazo yafi karfina ya,ran yanzun wanda aka haifa ma, yasu ka kare da'iyayen su balle mu dauko wan da mamu san asalin saba

"tace ai shiyasa na ce maka gawata
DAMAN Allah yakawo wllh idan baka, yarda ba se de ayita ta kare dan na, gaji nace wannan kace ba hakaba....

"ooo my sweet kifadi DAMAR muji.
"tace ka'auri wannan yarinyar me allo.
"wattt...
Yace yana durowa akan, gadon
Dariya hadim tayi dan tasan dole za ta fuskan, ci wannan kalubalin awajen nabil hannun sa ta'kamo ta'zaunar dashi akan gadon

"tace please shiyasa nace kanusu

Bawai aure nake son, kayi ta ita kamar kowa ba
Assalima za kayi auren ne batare da sanin kowa adan ginmu ko na baban ka ba dan za, ka aure tane dan ta haifa mana yaro ka, sake ta batare da, sanin kowa ba....
Katse ta, yayi da cewa "ta haihu dawa?
Dariya tayi tace "damu mana "yace ta ya zata samu cikin ko
"kezaki mata cikin kenan ko....

.dariya tayi
"tace kai zakayi

"yace baki ji dai dai ba
"tace mucire maganan wasa fa, dan naga wasa ka dauki abin..
"to'ai wasa kike shiyasa.
Kuka'ta fashe masa dashi.
Ya dago ta
"yace meye haka hadim
"tace wllh idan baka yarda da wannan shawaran ba na,san ba nida kowane ma sayi awajenka kanuna min iyaka ta
Kuma daga wannan ni da'kai kowa yaji da kansa dan wllh bazan zauna a namin gorin haifuwa ba kuba bazan yarda kamin kishiya ba....

"yace ba,yan zu da bakin ki cike iran na miki kishiya ba ni ina fada baki da kun,fa agaban su ummi aganki. Ashe ba, kya kishina
ashe son naki abakine

Wllh duk tausayin da nake yiwa yarinyar da kika hada, ta dake kin ga harna fara tsanan ta sabo bazan iya yi miki kishiya ba ko ta mutanen kir,ki ce balle wannan.. Birki ceciyar...

"tom shikena zan samowa kai na, mafita hai ma' kasamo naka ciki harda shirin rabuwa dani muddin ba zakabi wan nan DAMAN ta karshe ba'.....
-ta'meke zata fice yarukota ganin bai taba ganin irin wannan bacin ran atare da, ita ba

" yace tom gayanin yan da abin zai kasance.
Murmushi tayi.
"tace abin zai zo da sauki dan naga yarinyar ta na, da kwadayi zakaje mata da suffan yau dara kaci kana son ta amma a, gaggau ce kake son daura auren se kace ciki sati kai ba ba zauni bane tunda talakawa ne iyayen ka, ga bawani bin ciken da zasuyi dan zaka tura kudi ba na wasa ba idan suka amin ci se ka tura hamza ya yi maka hayan iyaye kar ka bari su iyayin su kan ga ido da ido dan, nasan baza su ka, sa gane kaba
Katura hamza a shine mijin a yi auren ba wanda yasani mu tafi da ita ta haifa mana yaro idan burin mu yacika mu tarkato ta kaga basu da ikon jadamu ina ma zasu gan mu

Murmushi yayi
"yace Gaskiya nayar da da, akecewa kanlalin mcce baya gamuwa, har tagaba yayuwan ta
Iyayen nata wane irin iyayene za su yarda dani ciki sati me ki ke nufi da ta haifa ta bamu
Kina gani duk daren dade, wa Gaskiya bazai yi halin saba......

Ummmm ko nabil ze yar,da, da aure yarinyar
Wacece yarinyar da nabil yakira me allo
*By*
*Batul Adam jattko ✍🏼*
*08062383027*
[21/11, 1:00 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*

3
*NA*
*BATUL Adam jattko*

🌈KUINUWA WRITES ASSOCIATAN🤝

Cikin konciyan hankali take takun ta har ta iso makarantan allon na su ledan hannun ta ta boye cikin shijab din,ta ta fito da daya hannun ta me kawa malamin malam tashir ya yamussa fuska yayi alamun baya so ganin ta
Bulala 2 ka wai yamata
Dan bayason ga ninta a gaban sa memakon 5 dayake yiwa kowace maka, yarriya idan ta makara

*kusa da kawar ta ummahani taje ta zauna ka mar yanda suka saba

..kowa karatun sa yakama dan mlm akwai gyara ba yason jin ko, mai se krt

A na tashi yan gidan su sukayi gaba dan baza su iya da tafiyan taba

hatta kawar ta
ummahani ba ko yau she tafiyan sun
Yake zama daya ba
Daf daza a kira magaruba ta shigo gidan ba tare da sallama ba kamar yan da tasa ba

Gidan su babban gidane da babu irin ta akaf anguwan bawai kyau ba girma ban garen baban su za ka fara cin garo dashi idan kashiga gidan nashi ban garen kan yahadu iya haduwa
Se ka, bi tawa ta, kofa ze sada ka da bangaren matan gidan wanda yake ajere ka mar islamiya babban baran' dane da kuna fudu ajere kowane daki falo ne da ciki kai saye dakin su ta wuce ba ta yiwa ko mamar ta da take ko fa magana ba duk da bagani take ba bako bai a, falon nasu ko tabur man kir ki babu kicibis sukayi da kanwata bagana wan da dama su 2 ne agun uwar su.....

"tace kai ya fandau yau kam ba tafiyan yangan ba rarrafe kikayi ko..

_da harara tabita ta wuce ta,
Da, kin ciki tawuce da zauna abakin gadon ta me runfa ta bude ledan ido ta zaru tare da sa, hannu ta rufe bakin ta, dayake shirin fasa ihu yatona ma ta asiri gani duk wannan nauyin da take ji a, ledan ashe bakomai bane illah ma kudan kudine bata taba ganin kudi haka ba ya zatayi da wannan kudin bata isa ta tunkari maman ta da, shi ba, to tashi tayi taboye acikin bakkon kayan ta jikinta se rawa, yake magaru ban ma ka sa fitowa tayi tayishi se kusan ish'sha tafito tayi alwalah tana idar magaru ba aka kira ish'sha ta, ji anata karatun dare dayake ana karatun dade a gidan su duk yaran anguwa haka za su cika, filin gidan da yake waje aka ware a ha katangi manyan almajirin ne suke koyarwa dasu.

*WACCE FANDAU*

- ya' ce ga zanna moodu babban malamine me fada aji agarin meduguri yana da Gaskiya sosai da amana yana da girma a idon mutanen gari sosai ba yadaga cikin malamai masu subbace subbace duk da malamin tsoro ne haka yana ka ramasa girma amma ba shida ko mai talakane sai ilimin da barin jini ganin,
haka shehun barno ya bashi muka min *zanna* wato *hakimin* anguwan da suke yana da, mata 4 da, yara da, dama dan yayi aure aure da dama wasu sun fita wasu sun rasu
Matar sa ta tsakiya wato aisa yaran ta 2 mata wato fandau da kuma bagana tanada ra ruran idon dan bata gani hakan yasa kishiyoyin ta suka rena ta dakuma hade mata baki
Dan ko awajen mijin bata da baki dan cewa su ka'yi tana zaune ba zasu dafa su bata ta je ta, kwan da miji ba to aikin gidan ga me ido ma yaya,
Balle makahuwa duk da da baha take ba da ga baya tagamu da shi

* fandau yarinya ce me jida kai duk da, bawani kyau ne da ita ba ga shegen kazan ta duk hakan yana da nasaba, da, yan da yanayin gidan su yake dan gidan zanna matan sa ba abinda suke samu balle ita da uwar ta take makahuwa
Zanna moodu ya daukawa kansa nauyi da, yawa dan albashin da ake bawa hakkimai dashi ya dogara yara da surukan san na yaran sa maza shine yake ciyar dasu ga almajiran sa ba sa bara yana siyan kowai ya ajiye baya bawa macce kudi shide idan kana da damuwa idan kagaya masa yagah
Ya da ce to yana ba yarwa suma sauran matan dan cuwa cuwan gida dashi suke fanta mawa.

*wannan yana bawa fandau takaici tunda mamr su makahuwa ce ana kawo ko mai agaban idon su za a raba sabulon wanka dana wanki da sauran abubuwan amfani amma baza a basu ba shikuma zanna moodu ba me kula bane ita kuma mama wato aisa abin duniya bai da meta ba se tayi wata bata rike ko biyar na kanta ba se idan wasu daga cikin almajiran gidan da suka manyan ta idan suka kawo ziyara su ma basu ahan ma ba kullum ake bawa Aisa ba wanda suka san yanayin gidan ne ma suke bata nata a hannun ta..

tana kwance tana tunanin yanda zata fara sarrafa wannan kudin dan ta sani ba me tsareta ina tasa mu da tambayan tunda ba me bata lokacen da batada shi
Kuma ba matan gidan kan su suna shayin ta balle yaran su maman ta ce kawai ita ko ba gani take ba za ta gobi bagana tace kar ta ga ya mata ta sinci kudi za ta siya musu kaya
haka, ta kusan kwana tayi tana juyi...
Har gari yawaye da yamma l
_ lokacin zuwa bakaranta yau balefi tayi wanka dan tazare dubu a cikin kudin ta tsayo sabulu tayi wanki ta siyi takalmin fes take tana takunta kamar yan da, ta, saba allon ta cikin shijab
Ita daya kamar kullum

Jitayi gaban ta yafada dam san da ta hango motan jiya ta tabbatar shine dan ita bata ta,ba ganin irin saba zubawa motan ido tayi karfa ya,ce zai karbi kudin sa dan yayi yawa ko de a rashin sani yabata wayyo ni Fandau yazan yi idan yace zai kwace
Har takaraso tana wannan tunanin yita yi ka, mar zata. Zuce
Taji yace

" me allo ba gaisuwa

Yau ma kamar jiya dan fito da kan sa yayi
Juyowa tayi
"tace......

*By*
*Batul Adam* *jattko*
*08062383027*
[21/11, 1:00 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*

*NA*

*Batul Adam jattko*

*4*

🌈 KAINUWA WRITES ASSOCIATION🤝

"banza takai bane tadan ra,ge tsowon ta, tace ina wuni..
"yace lfy
shiru tayi shima haka ita kam jira take taji yace ina kudin..
Shima haka bai san ta ina zai fara ba yadaure
"yace se kika ganni yau mako
"tace eh ai dama kudin da, ka, bani nasan baka, san Yayi yawa hakaba amma ban zata zan gan ka ba ban fito maka dashi..
"yace a a ba wannan bane yakawo ni a, kwai maganan da na zo
Miki dashi ne..
"tace ni
"yace eh
Amma kaganan Gaskiya bata'nan bane.
Dan ni agarin nan ba kara min mutum bane bazai yuwu na tsaya da macce a cikin gari ba
Idan bazaki damu ba ina neman wata alfarma awajen ki..

"tace ni kake ne man alfarma awaje na, bani da wata aba da zaka nema awajena

Inma akwai zanyi ko menene..

"yace na gode
Inason nayi magana dake gobe amma ba anan ba da, fatan zaki min Wannan alfarman?
"cikin tsoro tace aina, zamuyi?

"yace a inda ba idon jama'a..

"tace inane?
Yadan yi shiru can

"yace kin, san (nabil shid international hotel ).

"Cikin tsoro tace a a
"to a nan zamuyi magana saboda mushin man cin sa kin san nace
Inason na te maka miki..

"tace eh amma ai kudin da kabani sun isa har sunyi yawa ma nara sa yazan yi da su.....

Cikin kosawa da maganan da ita
"yace kinga ke ma karatu zakije ni ma inada, abin yi gawannam kibawa dan napep din da zai kai ki nasan zai kai ki har wajen

Wannan kuma kibawa wayan da suke get din ina son 10 na safe yamiki acan..

Gabuwan se kawai tasa hannu takar ba shiko yaja glass yazuge yayi gaba abinsa yana takai cin wannan wahalan. Da, Hadim ta zanyo musu

*

Itama haka taja, kafa tayi ga ba
da daddare bayan antashi akaratu suna, zaune su ukku
Ada kin su Fandau..
"tace mama gobe inason zuwa gidan Zahra da safe..

Mama tayi shuru yau kuma Fandau da kanta, take cewa zata gidan kawa
Itada ko gida jen yan uwan ta, wanda suke uba daya bata zuwa gida jen su duk da da wanda suke, auren masu kudi sauran yan mata gidan suyi ta zuwa suna samun alsheri amma ita ko sun zo gidan se taga dama take musu magana shiya sa suke ce mata me girman kai ka zama me bakin hali..

"mama ta nisa tace mezaki jeyi.

"Fandau tace tun bikin ta banje ba kuma ranan da tazo tace idan banje ba ko tazo anguwan baza ta, zo gidan nan ba..

Zahra kawar Fandau ce duk kawayen su ba meyi da ita kamar Zahra da ummahani..
Mama tace "tom se kuje ke da yar' uwar ki.
Ta juya tayiwa bagana wani irin kallo na baza ki bini ba

"bagana tace mama inada hadda' gobe bazan iya fita ba

"mama tace shikenan taje ita daya, tunda a gidan ba kula mutane ta ke ba balle ta samu me rakata.
Fandau addua ta ga Allah yashiya ki kiza ma mai daukan duniya saukake inji mamn..
Fandau batayi magana ba ta haye gadon ta ta juya baya tayi kwanciyar ta

Da safe balefi tayi wanka ta bude bakon ta, taciro dubu 2 Allah sarki agaban mama tunda bagani take ba ta mata sallama..
"mama tace gashi bani da kudi da zan baki ki hau mota..

"tace bakomai mama zan taka da kafana..
" Mama tace
London ciki fa akwai nisa..
"mama se nazo kawai
"tom kigai sheta.
"zata ji
Tace
Tafice ko kallon mutane gidan batayi ba tafice
Ta taka har junction din lawan bor ta seda dan napep tame ka'masa takar dan da yace ta bashi yakar ba ya karanta yace kai shid hotel
"tace eh
"yace zaki bada dari biyar
Shiga tayi "tace muje
Tafiya sukayi menisa har a wa guda har suka wuce ngmari airport
"cikin tsoro tace aina zaka kai ni ne haryanzu bamu zo, ba..

"juyowa yayi kalleta yace" kin dauka tafiyan kadan ne tuna nina mazan samu fasunja ahanya nace dari biyar din kahi ban dau kowa ba Gaskiya dubu zaki bada..
"tom tace parking yayi dai dai wani mayen beni wajen haduwan sa ba a magana .

Yace "tom muzo ta cire dubun ta bashi
Tafito Gaskiya anya za ta iya shiga wannan waje tun da take ko a film bata ta,ba ganin haduwan wajen haka ba Sojoji dasuke gadin get din suka zuba mata ido alamun rashin yarda dan batayi kama da wan da ta isa tazo wajen ba tsawa suka mata tare dacewa ke me kike anan dan atunanin su yar'aken muta nen sune wato boko haram.
itako cikin tsoro
Ta tattare zani zata gudu aiko sukayi kan ta gaba daya tafko ta sukayi ai bata san san da ta saki fisari ba na uran, su suka sa suka cajeta bako mai jikin ta
Tan bayan ta sukayi me tazo yi..
"cikin in ina tace wani ne yabani wannan yace nazo nan ta meka mu su
Takardan hannun ta na izini shi gane da ga oga suna karan tawa sukace tabbas tubutun oga ne amma duk da haka basu gaskan ta ba suka ce bari a kira shi
Salees kira shi salees yaciro waya
Ya kira ya masa bayani yakashe wayan yanacewa yace ashigar da kita itako

Ta kasa komai dan ita da zasu bar ta gida zata koma in ko tashi ga nan to ta seda kanta da kata dan ginin wajen a mar ba a meduduri ba
Wani ne yawu ce gaba yace muje ko
Ba yan da zatayi cikin fidda rai ga rayuwa tabi bayan sa dan baza ta iya musu musu ba

*by*
*Batul Adam jattko*
*08062383027*
[21/11, 1:01 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*

*NA*


*Batul Adam jattko*

*5*
🌈Kainuwa writers
Association🤝
Haka tabi bayan sa
Suka shiga wai ai waje bakomai ba'ne kallon naciki duk da, tana cikin tsoro seda, ta dinga ware ido tana bin wannan katon gida da kallo wanda, baza tace ga iyakan hawan ba mutane suna shige tafice duk yan'gayu su ba babban ginin suka dosa ba wani waje daga'bayan sukayi wannan ginin sa kamar gida ne haka madai dai ci get din taga ya ja

Suka shiga shima wajene na musam man ya hadu da gani wajene na,shakatawa bako,wa wajen kusada swimming fool ya'ja mata kujera a cikin wani da, bukka
"yace kizauna nan bawan da yake shiga se ban yan bak'in oga ko shi kansa.

Itade batayi magana ba, dan tana, cikin tsoro
"yace me za a, kawo miki na ci Ko sha.
Bata, kalle shiba

"tace komai ma
Salees yaju ya, yana mamaki me ya hada oga da wannan kuma duk da an, san temako' halin sane amma mey zai wani ce akawota wajen sana musam man haka.
Bata taba komai ba a, abubuwan da aka'kawo mata.
Bude get din akayi motan yashigo
Kusa da inta take yayi parking motan tabi, da kallo dan ba ta ta ba ganin irin taba bay fito ba yadan Zuje glass din
"yace rufe bakin ko
Se a,san nan ta,gane shine.
Ka'fan sa yafara sauke' wa, kafin yafito gaba daya
* gabanta taji yaba, da, rasss ganin ahe mai temako yawuce yanda ta,ke sammani duk ahe kallon tsoro take masa kuma azaune.a mota take kallon sa
Dogone irin zan, bat dinna sayeyye, baka k'en kot ne ajikina sa bakin glass din sa ya dace da mekekken hancin sa, bari ko ba a, magana ahaka yadi, ga taku da takalmin minsa sawon ciki shima ba,kin
Itade zata iya rantsuwan ba ta, tabaganin ganin namiji d yagaji d kyu haka ba ahe da mada irin su a agarin nan itade ayau se taji wanene
Ko shuwan ne amma ai a, anguwan su ma, akwai shuwa

Ba irin suba, ne kanshin turaren nan nasa tun ane sa yake bugan ta har yaja kujera ya zauna bata dena nbin sa da kallo ba
'Azuciyan sa yace kode mayya ce ne irin wannan kallo
Amma afili

"yace baki hanci goshi duk nisu ke kallo na idon ma bai isa ba yakare maganan cikin murmushi.
Ita ko kunyan kama tada yayi dumu dumu tana kallon sa taji ta sun kuyar d kan ta
Dan za muwa tayi tace
"ina kwana
"yace kina lfy
"tace kalau
"tom alhamdulilah
Shiru yayi dan baisan ta inda zai soma ba,
Wayan sa yacire kawai yaturawa Hadim sako cewa ta ina zai fara
Daga ban garen Hadim dadin ta ji ta yar da da mijin ta ita ce ka dai a ransa
Nan da danan ta turo masa yanda zaiyi
"Gya,ran mur,ya yayi yace yawwa dalilin gai yato ki nan
Shine ko kin san tun farkon gani na dake shikaran jiya na kasa sukuni
Ganin bazan iya jure waba yasa na yanke shawaran ne man temakon ki idan zan samu.
"cike da ladabi tace

"ai, nace kane mi kowane irin temako zan maka tun ajiya kuma zuwa na nan zai tabba tar maka da hakan..
"a hankali yafur'ta zaki aureni.

Cak tameke ta na zaro, idanu ta na nunashi ahannu tana, girgiza kai
Ta kasa magana
Jita yi harshen ta ya, mata nauyi
Da kyar ta lalumo wasu kalmomi ta,hada, tana, nunashi

"kai waye
Mekazo nema wajena
Kagayamin
Nufin ka, akai na
Dan nasan tabbas
Da wata manu fa amma
Kabar ba ta bakin ka wajen cewa kazo ne man aure na ni wacece da mutum kamar kai zai ce yana so
Ko,kasan dalilin zuwana nan ma ganin baza ka cutar
Da, ni bane fa idan kamin za kaci amanan yar dan da na maka ka gaya min me nufin ka akai na kai waye kai dan mafiya ne dan idan bawan nan ba ba abin da za kayi dani kadu be ni ka dubi kan ka kace kana sona
Nabin 'azuciyar sa yace kin ji na furta ina son ki ne
Afili kuma yace "ke ma mutum bace se de idan zaki ce ba kyason aure na almajirin baban ki kike so.
Tace "wane ni inde har kai kanu na kana sona ni ban isa in ce bana son ka ba se dena san ma basa mun ka zan yiba baba na baya mgn ya canza ya riga yabawa Shatima ni ahan kali Nabil yafurta zai canza naki hadin kan kawai nake ne ma
Tace "bazai canza baka san baban muba jin sa kawai ko
Yace ina zan jishi nida ban san shiba.
Tace "kai baka san babana ba amma kai bako ne ko
Yace "waye shi
Tace "zannah modu ai kowa yasan shi
Nabil cikin zare ido Nabil yace ki na nufin lawan din gar gar Zanna Modu me wa'azin nan agidan Tv da redio
Tace "eh
Murmushi yayi dan yasan dole yan zu Hadim zata hakura ta canja wata shawaran amma dan ya kara gaskan tawa yace "ke yarshi ce ta cikin sa shiya haife ki?
Tace *eh babana ne
Yace "agidan sa kike yanzu?
Tace "eh
'yace ba me kanin ki yace ke yar wani ne agarin nan inde zannan da na sani na gargar ne hakimi
Ne kuma babban malamine yanzu kina yar zan na kike ahaka?
Tace "ai baban mu ba ya damuwa da wani harkar gida yaran sa manya su suke tafiyar da komai na gidan niko mama ta bata gani ma.
Yace "aishike nan tunda bazai can za ba da ma tema kekkeni yace yame ke tana ganin sa ya ja mota da gudu ya fice sai a san nan kuka yazo mata da kuma Babban a saran da ta yi na ga koshi ga rashi
Shiko tukin sa yake ankali kwace cikin rashin da muwa har ya kara sa gida dan aganin sa ya rabu da kah ra tunda dama ba iya rayuwan aure zai yi da ita ba yana horn megadi fakin bai yi ba Hadim ta fito da gudu ta bude masa tace "yade mai star anyi nasara ko?
Yace "ba nasa ra kinsan yar gidan waye kuwa tace "au har kasa mu iyayen ta kenan kunyi maganan ko yawwa ita yar gidan wacece yace bazai yuwuba yar gidan lawan Zannah Modu ce babban malamin nan na gar gar zaro ido hadin ta yi tace wllh karya take ita ta isa ma
[21/11, 1:01 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*

*NA*

*Batul Adam jattko*


*gdy ga, dukkan masoyan* *DAMA TA* *da kuma bada, hakuri yanda page 1 yazo error* *tun asannan anmin gyara kuma na fara kaman tawa dai dai se Allah Allah ya gyara mana kura kuren mu*

*6*
🌈Kainuwa writers

"yazaki ce karya ne ta tabbatar min da haka se de kawai kisamo wani mafitan
"kama hannu sa tayi mushiga kamin bayani yanda kukayi da ita suna shiga
Yaga yamata yanda sukayi shiru tayi
"can ta murmusa tace my sweet baka saya kaji ra ayinta bane gashi kanuna rashin damuwa agare ta kai da nace ka daure kanuna kulawan ka gareta kafin musa mu tazo hannu

Yanzu ina wayan da naba'ka kaba ta,.
"yace na bata
"tace aikuma akashe yake balle mune meta amma yan zu kira salees ko ma, bata tafi ba tunda kabar ta tana kuka ki,la tana wajen

"yace mezan ce ma ta kuma.
"kai,de kirashi yaciro wayan sa yaki, ra salees
yace kana jina salees "yace yes sir
"wanan yarinyar tana nan ko tafita.
"salees yace ah dama ba, tare kuka fita ba ai nadauka tare kuka fita ka, na fita na kulle get
"yace tare mukazo d zamu fita tare ko kaga, tayi kama da wanda zan dauka a, mota.

Salees yace "sorry sir bari inbude ta,.
"Nabil yace a, a, ina zuwa.
Yakashe wayan yana kallo Hadim
"yace kinji wai shi bai ma zaci tana ciki ba,yarufe.
"tace yayi Daurewa zakayi ka, koma. Anan ta, tagaya masa yanda zaiyi ya ja, ra ahinta.

"to yace yameke
Dan Nabil sam baya iyayiwa Hadim musu ko meyasa?
Haka ta rakoshi har wajen mota yashiga yana korafin.
"Gaskiya yanzu inaga son, da, yarufe miki ido baki damu da, damuwa ta,ba my one."tace shine kwan ciyar hankalin mu' kadauren ta shafa kan'sa tare da rufe basa kofan motan

Yaja yafice.
*
Tunda yabar waje ko, mutsi takasayi kuman ba ga, gara'
Ta yayi wai ita fandau da, aka' bawa shatima yana, mata, kallon wulakan' ne Allah yabawa miji na,
K'e ce raini
Amma nayi wasa da
*dama ta* waiyo Muhammad ina zan gan ka wallh ka, zona amince aure ka, ko,ba sani baba ko zan kai ka,ransa kotu kazo bazan bari ka kuff cemin ba
Baganan. Sa, ne yake mata yawo cikin' kunnen
_shi dama duk san da yazowa mutum yayi amfani dashi_
_idan kika, yarda kika, aure almajiran da ba,so, ki yake ba duk abin da_ _yafaru dake kiyi kuka da kanki_
Afirgice ta tashi ina zan ganka ne
*dama ta dama ta*
Da, bar ta,zube aka'sa tana cigaba da, kukan ta.

Ko, bude get da shigowa da mota bata jiba balle takun sa,
"kingan ni ko nasake zuwa wllh naka' kasa hakura zuciyata ta kasa yadda, nabarwa wan, nan almajirin ke'
Shine na, dawo, gani
Gareki ki yan kemin kowane irin hukunci ban da, ra'buwa dake,
Arazane tame ke "tana cewa daga'ke kaine kadawo
Wlh basan yazan yiba ni ma bazan iya ra'buwa dakai ba
Ban isa intun kari baban mu da zancen kaba
Wllh inason ka kai ma, kasone balle ne.....
"tom dakata yanzu yaza, ayi
"tace Muhammad wlh ban sani ba ni yarinya ce kai zaka samu ma,na mafita.

"wani irin murmushi yayi na yakusa cika burin Hadim dinsa
Yace idan da, za ki amin ce kinga ni ma, ba dan garin nan bane ni iyaye suna neger abin da, yakawo ni nan shine nayi dugun auren wata yarinyar da, iyayena suke son subani amma ni kuma ba,naso, ta dan bata da tarbiya ganin ki da hankali da kama lah kuma yanda kike yarinyan nansan ko' kema zaki bude ido da ra, ayina balle yaran mu
*
Da, zai yarda munda, ce da juna yanda, kema iyayen ki baza su yarda ba haka ni ma, nawa
Kawai muyi auren mu aboye idan Allah ya azur'ta mu da haihuwa muzo kusu da, abin da muka haifa zasu hakura musamman ba baban ki d, yake "
"Tom yanzu bazan fuskan matsala awajen iyayen naka ba.
"yace baza ki fuskan ta ba dan ni dama ba mazaune gida bane aiki na yana sudan kuma can zamu
Ahaka, de yayi yaudaran ta, abin ka, da yarinta ta, hau daram

*
"Yanzu kinsan yanda yanayin auren zaika' san,ce?
Girgiza masa kai tayi
"yace dawuri nake son ayi dan ajibi zan ko ma, sudan
Idan kin yarda se ki bine za a daura mana aure akano se muwuce ko?
"tom amma fa ina tausayawa mama ta makahuwa ce kuma mu biyu gare ta idan na mata, haka anya nama ta adalce
"
"yace Allah sarki maman mu ashe bata gani karki damu ki bamu shekara ko baki haihu ba, zamu dawo zan fita da mama waje a, duba idon zata samu lfy insha Allah.

"tace amma jibi baiyi kusa ba?

"yace bai yiba
"tace tom yazan yi nafito.
"cikin ko, sawa da maganan yace yanzu ya akayi kika fito. Akwai waya acikin wannan ledan za'mukara sa sauran magana a, waya.

"ido ta zaro tace waya ai ni ban iya amfani dashi ba,
Azuciyan sa yace
_nide bazan iya zuwa kusa dake yanda dan tsaya koya miki ba_
Afile "yace kisamu wan dan zai koya miki ni ina dawani uzuri ne. Zan tafi ya meke, akan cuku cukun tafiyan mu ya mey ke yafara tafiya
" tace ban san wan da daza koyamin ba?
"ada, kile ya bata amsa ki,zauna anan zan turo akoya miki ya shiga yaja

Kai badan yarin ta, ba da ta, gane
[21/11, 1:01 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*


*NA*


*Batul Adam jattko*

*7*
🌈kainuwa wrirters
Association🤝

"tana kallon motan yafice ta sauke ajiyan zuciya tana hamdala, yanzu wannan shine mijina duk dangin mu ba wacce tayi na saran aure irina
Tom su yafati masu ce'min mummuna
Suzo suga mijina
Bari muje muyi shekara dayan mu dawo
Duk se nanu na ban san suba uwata da yar, uwata kawai nasani ya, kaimin mama abude mata idon ita ma, tayi rayuwa kamar kowa
Tana, cikin wannan tunanin Sojan da'zu yakara so inda take
Mekewa tayi cak ta, zata zaice ta tashi tafita se taji yace
"zauna mana oga yace akaya miki waya?
Tace alle wayan ma soja ne ze koyamin
Umm zan sha gata
yasake cewa "ina wayan?
"tace bangani ba ko shine a wancan ledan?
"tsaki yayi yace tom kidubo
Azuciyan sa ko cewa yake oga agarin wannan temakon nasa yariki to wannan komeye abin se an koya mata waya wannan ba, kauyiyar idan temakon ta, zaiyi ya, bata mana abin da zai bata harse ankoya mata,
Itako bude ledan tayi kudi tagani wanda yafi nawan can karon amma ba ta, tsorata ba,
Wannan karan
Wayan ta dauko yar' karama ce Nokia me tocila
Taciro ta, meka masa, tace gashi
"yakarbi wayan ya kunan yace kin ga idan ankira ki nan zaki danna idan kuma kece kike son, kira gayan da zakiyi tanuna tasani dan akwai wata makociyar su da take zuwa gidan ta tana bata wayan ta tayi ta danne-
danne.
"yace yawwa tom aikin iya ma yame ka'mata ita kuma ta meke ta dauki wayan tayi anyan fita.
Da tafito se da tayi tafiya medan da ma nukun ta samu napep tace yakai ta London ciki gidan Zahra tun kafin ta sauka a napep taga gidan arufe, da' kwado tace wa me napep
"kaga gidan arufe jirani nashi ga makotan ta, na tambaya idan ba,ta nan mujuya ko

"yace wai nawa zaki'ba ni ne?
"tace konawa ne ni zan baka,
Tafita tashiga mako tan suka gaisa da matar "tace makociyar ki Zahra fa "matar tace wai ta tafi duba sirikin ta bashi lfy "Yayya tace idan tazo ace fandau ce daga anguwan su.
"matar tace Ayyya anesa kike, ai irin wannan zuwan yanzu ande da se kunyi waya ai kishiga ki sha ruwa ki huta
"tace bakomai na gode idan tazo agaishe ta
"matar tace tom
Ta fice'bata so ba taso, tayiwa kawan ta ta kallo yaushe gamo.
Awalwalan ta ta shigo gidan yau fandau harda sallama da mamaki mutane gidan suka amsa dan ba tafiye sallama almajirai ne suke ta layin karban abin ci ba Fanta da Bagaji sune suke rabon ta raba gife tawuce
Atsakar gida ta tadda maman ta tana ta lalumen han yan banda ki da sandan ta da sauri ta kara sa inda take ta ka ma sandan ta kaita tana tsaye akan ta tagama suka fito ta kaita inda dake alwalan dan azahar tayi ta ita kuma ta shige daki ta boye ledan cikin jakan ta ta fito da wayan shima tabo ye cikin rigan ta tashi alwalan tayi sallah tafita shara dan yau
*sharan tane har ta fara shara taji wannan wayan yana k'ara Allah ya temake ta bawan da yaji yayi saurin fita a gidan.

-hadim xaune kusa da mijin ta sani ne a kujera da yake fuskan tan nasu
Nabil yayi gyaran murya
"sani kasan dalilin da yasa na kira ka
"sani yace a a yallabai
"na kira kane acikin duk kan mutanen da na ke tare dasu nafi yar da da'amanan ka bugu da kari baka da yawan magana baka shiga abin da ba ruwan ka dan haka nake' son saka cikin wani sirrina dan nasan kai amincicce nane.
"sani yace haka ne yallabai duk yanda kake son kasan cewa dani za ka sameni fiye da yan da kak'e so
Babu ne kawai baka min ba
"Nabil yace tom masha Allah
Inason kamin alkawari idan nayi sirri da kai duk rinsi ba za kagayawa kowa ba ba na fatan kowa yasani da gani sai kai sai mata ta.
"sani yace yallabai na dauka wllh idan kayi sirri dani ko wuka aka daura min bazan bude wannan sirrin ba.
"Nabil yace sani aure nake sonyi na sirri ba tare da sanin iyayena ba haka ita ma yarinyar basani kowa nata shiya sa nake son kafita da ita daga garin munyi da ida akano za adaura auren amma kuma gaskiyan ba a kano za a daura ba saboda kada wata ran tane mi shedu a inda aka daura a kaduna ko zareya nake son a daura.

"sani yace tom yallabai ita kan ta, kana, boye mata wani abu kenan.
"Nabil yace sosai
Nan Nabil ya kwashe komai game da manu far su yagaya wa sani
"
"sani ya.ni sa yace yawwa oga nagane nufin ka nace wa kaduna kano ko da za tace bata yar da ba, tane miwajen ko amma yaza ayi kana nufin ba tasan kano ba
"Nabil yake ai yanzu muka gama waya da ita tace ita ko damaturu bata, taba zuwa ba.

"sani yace idan muka jen kano ta tambaye ni fa kasan fa'kano baya buya
Yace kai da zakayi hanya KADUNA meya hada ka da cikin gari kayan ki baya kuma gudu zakayi sosai yan da baza ta tsaya kalle -kalle ba.
Sani "yace tom yanzu idan muje kadunan yaza ayi da yanda auren zai kasan ce waye zai yarda ya daura aure batare da shedu ba.

"Nabil yace wannan yarage kai da uwar dakin ka dan ni ba nawa ciki ita ta' tsara abin ta, yak'arasa magana yana kallo Hadim.

"shima sanin kallo ta yayi yace uwar dakin na muna jiran ki.
"hadim tace idan kukaje ka samu irin anguwan masu ka ramin karfin nan za kasa mu masallacin dai dai rin ankusa shiga sallah din na ka samu limamin
Kace masa kanna son daurawa kanwar ka aure amma da ita zaka je idan malamin yace ina manyan ku ko yace daga ina kuke kace ku marayune a Lagos kuke da zama amma asalin ku yan Niger ne
Kunzo kaduna ne dalilin fita da kanwar ka waje za a mata aikin idon tom bayan kunzo nan se awajen aikin ka akace ba abaka izine ba
Shine wani abokin ka a India yace katuro ta shizai mata kowai tunda acan yake
Ganin ba muharra min ta bane yasa kace a a shine abokin naka yace shi da ma yana son' ta idan kana tsoron wani abune kadaura musu aure kafin ka turota kai kuma kafi amin cewa da hakan shine kake son adaura yanzu dan yan zu za su tashi yan ayi adaura auren lokaci zai kure
Nasan zasu bukaci koda a waya ne ka hada, su da, walilyan ku se ka kirani zan sa waya ta a muryan maza muyi mgn dashi idan sun bukaci na mijin se ka kira Nabil
Wannan shine ka dai hanyar da zai bamu *daman* auren boye asauka ke.

"sani ya tafa mata
Yana cewa kai uwar daki na baki da, wasa
"shiko Nabil rungume ta yayi yana cewa my one ta ina kike fidda basira kine.

"tace Wllh dole ne my swt yan da wannan baZAINABU din taku tada ge za ta aura maka, mesu nan ta wan da bazan iya jurewa, hakan ba.

"Sani yace yanzu goben da yau she za mufi ta
"Nabil yace da a suba.

"sani yace zaku sameni me rike muku sirrin ku ku ma zan yi duk yan da zanyi na ga ma sa mu wa ni matsala ba awan nan aikin da ka bani.

"Nabil yace na gd.
"nine da gdy yallabai kafi ko, mai awaje na, fana mu Allah yara haihuwan da, zatayi na narko ta haifi yara 3 ko 4 kaga kwalleya yabiya kudin sabulu.

Fandau
Rasa, inda zatayi da wayan tayi ta fadan kangon gidan wanda ake karatu da daddare nan suka gama magana amma yaja ta sun ba ta lokacin dayawa
Tana fitowa taga'har anyi shara matan gidan suna ta, faman yi mata habai ci da dan fadan su na bata musu shara kan lokaci ba dan de suna shakkan fandau ne da bagana ce da, se inda mai yak'ere

Ko kallon inda suke ba tayi ba tawuce dakin su.
Bagana ce tashiga
"tace haba ya fandau ina kika shiga ne ke kullum se kinsa an mana gori agidan nan kin san sharan kine kika bare kika fita
Suna cewa uwar mu azaune su dafa su bata mu azaune
Sharan ma, de nayi zakiyi da naga abin yayi yawa na, tashi na, share.....
Ke ta dakatar da bagana "anki amu su sharan banzaye kawai macuta bin cin suden banza na zalin cin ko ba aga ban mu suke dafa abin da, ransu yake, so, ba bayan sun gama jagolgolon su sun ba mu mu na gani baza abamu ba in munci nama a gidan nan se juma a shi ma, dan rago ake yankawa ne su bamu yan da ran su yake so su kwashi sauran su shige da,kin su duk lemukan gwan gwani da naro ba da baba yake sawa ashigo dashi sun taba bamu da muda, almajiran gidan nan ki gaya mun ban ban cin mu wllh nede naku
Sa dena musu bauta.
"Bagana tace hakane kam nan da wata 2 ai shikenan kina gidan shatiman ki wllh yafandau kinyi dace shatiman yana da zuciyan ne ma yabude shagon sa na kansa ke' kam kin dace se de fatana Allah yasa ya soki.
Tsaki fandau tayi tace can ta, matse ma sa kar ma yasoni baya gabana Wllh.

"ya fandau kin sanme kike cewa kuwa?

"Fandau tace meko nace?
"naga da'kina son shatiman shene de baya sonki
"fandau tace tom nima yanzu nace banayi kuma Wllh bashi zan aura ba
"bagana tace kin san me kike cewa kuwa yafandau
Kin manta waye babane
Tom idan bakya son sa ina wani ke da bawan da, ya taba, cewa yana son ki
"fandau tace aganin ki ba zan baki mamaki
Jattko
08062383027
[21/11, 1:02 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*

*NA*

*Batul Adam jattko*
KANUWA writers
*8*
"dariya bagana tayi tace ai mamaki daya' zaki bani naga kin ja hankalin shatiman yafara sokin......

"dakata Fandau katse ta cikin tsawa kar kika ra yimin maganan Wannan shatiman yau she na fara wasa da ke
"bagana tace afuwa yar uwa na,bari
Dan bagana tana mugun shayin yayar ta ta duk da ba,wani ratane tsakanin su ba.

*waye*
*nabil shid*
Nabil da'nega
*Alh abukar manga*
Alh abukar dan asalin maiduguri ne cikeken kanuri
Su ukku iyayen su su ka ahaifa ZAINABU itace babba da tazara sosai tsakanin ta da abukar wanda kafin ahaifi wanda ya biyo ba yan sa ita ZAINABU har anyi auren ta wanda yabiyo bayan abukar shine inusa
Iyayen su sun da de da rasuwa tunkafin auren abukar shiyasa suke daukan ZAINABU tamkar itace uwa da uban su dan itace ko mai nasu, abukar yana da matan aure biyu da yara da dama Maimutatu itace uwar gida suna ki ranta da bani se ummin Nabil itace amarriya
Sunan ta Hajara duk yaran ita ma ummi suke kiran ta Maimutatu yaran ta 9 amma mata ta fara haifa 6 mata 2 maza matan ta fara haifa
Ita kuma hajara ummi yaran ta 5 mata 2 maza 3 nabil shine babba se kamal se Hanif se Jidda nabeela
Akwai hadin kai da fashin tan juna agidan yan da baza ka gane dan, wannan d Wannan ba ban banci kawai yaran ummi fararene irin sol din nan tunda, ita ummi shuwa ce Maimutatu kuma kanuri...

Nabil tunyana yaro yake mutukar son ball kullum yana gidan su abokin sa, bilal suna kallo tashan ball sosai shida bilAL ra, ayin su yazo daya ko da lokacin sasu a makaran ta yayi adare aka' sasu

Kan su baya ja sede afito, dasu wasa ka, wai anan za agane su mazane amma aciki aji kamar sokayi lokacin jarrabawa kusan susu ke daukan ajin malam tunsu na complain har suka gaji wani malamine yaga, yanda suka mayar da han kalin su wajen wasan kolon ne yasa yace wata kilah anan abincin su yake shene yadage, musu irin idan za ayi gasa na makaran tu yake hadawa dasu duk da basu kai ba amma abin mamaki sunfi manya bada shimma ba taba .kai su ga'sa sun ba da kunya ba se de sulashe

Tun suna primary school ake fita da su jahuhi ga san bilAL Nabil yara ne da suka sha hara tun suna yara karatu ko ba abin da suka sinta har suka gama primary din su ganin haka'

Baban bilal alh maina khange ya yanke shawarar fita da, bilAL England dan sashi amakaran koyar da ball din gaba, daya wato poot ball academy
Atake yana gaya wa bilal yace ina shifa ba inda zai je inko ba. Haka ba se de idan da, abokin sa, Nabil za a fita ta a kayi akayi yaki daga karshe

Alh maina ya nemi shawaran baban Nabil alh abukar yace shi bashi da kudin da zai fida dashi waje dan yakoyi wata ball acikin yaran sa maban da Nabil ne kada'i meyin private school duk comvt suke yi shima ga nin Nabil shini babba a maza shiyasa.
'alh maina yayi Murmushin yace alh abukar ni yar dan ka nake buka' ta bilal da Nabil dayane awaje na
Alh abukar yace
' yace aini idan za ka yanke hukun ci akan Nabil base kasa nar dani ba

Haka aka tarka tasu aka kai su kasan na England
Aiko a nan ne suka san an sasu makaran ta dan ko yaran turawa basu girma suke ahaka suka, gama
Secondary school din su koran graduation din su
Yan gidan su bilal kam duk ka sukaje
Shiko Nabil inusa ne yaje kanin baban s
Sunsamu karramawa sosai sun sha kyututuka dan gasu sun murje sunyi kyu dan duk kan su farare ne shikam Nabil yasa je da turawan sosai se kyu ma daya fi dayawa acikin su
Atake malamn su suka bada shawaran I'dan suka gama hutun su, suzo su jona degreen.

a, nan dan shekara 2 ne bawani dade wa zasuyi ba

Dawowar su gida yaga hadim din sa ta, girma hadim ka, mar yan da nagaya muku yar gidan yayar ummin sace da ummi da mama wato fatime uwa da uba daya su 6 amma 2 sun rasu yan zu saura fatime
Da, ummi da abba musa da abba jabir
A Wannan zuwan ne suka nuna bajin tan su wan da ba cikin maiduguri ka'dai ba Nigeria ma tasan da zaman su wan da awan lokaci du du du bazasu wace shikara 17 dan asan da, sukayi degree din su ma a san nan suka, cika 19 yarane ashe karu amma bame kallon su bai ce mudu cikakkun samari bane
Basu wani da de dazuwa ba bilal yayi aure amma Nabil yace shifa yayi yaro dayawa
Hadim ba nacin da batayi ba yace tabari ta, gama sucondury tukun
Wasa wasa wadan nan yaran sun gan gar kananun yan ball na Nigeria a na haka
Super eagles suka dauke su mafarin dau kakan su ken

Ko daya basu sha wahala ba su ka sha hara duniyan ta san su baye Nabil kafan sa, mey sa dane
Ahalin yan zu nabin yawuce tunanin me tunani ganin yan da kafan sa yake da sa da ne yasa baya zaman kungiya daya in da aka fi siyan sa da dara, ja
Nan yake zuwa yana da mugun daukaka yau na
Real Madrid Manchuria da Munich arsenal dade sauran su

Ban ban cin sa, da bilal kenan dan shi bilal kaifi daya ne idan yamasa korafin meso bazai zauna waje daya ba amma bai yada super eagles ba sabo da, kishin akasan sa
Dariya yake 'yace my friend kaifa bason kudi kake ba cikin sa kataso
Sabanin nida duk dan ginmu dani suke ta kama
Ka ga dole nayi zafin nema tun kafin sufa yazo mini
'Bllal yace handama de irin naga koyan zu ka'ajiye aiki kana da, abin da har jiko kin ka baza susan mey ba, buba da ko yanzu kafi wani governor Nigeria kudi ga gauka ka
Dariya yakeyi ya kyale bilal dan shi yasan irin tarin alheran da, yake samu
Yayi aure da hadim yanzu shekara 6 kena Allah bai basu haifuwa ba
Wannan kena ta kai cecen tari shin
Nabil kena
Fandau zaune
Akan gadon ta Baccci yaga gari idon ta yanzu shike nan nan da awane ka'dan zata bar mama ta da bagana tabi namiji
Anya batayi gan gan ci ba amma idan tatuna kala mai da Muhammad yake fada akan ta yana kara kar fafa mata, karfin guwwa na zai
Ingan ta mata rayuwa musamman na cewa da yayi zai ne mawa mama lfy yan idon da take kanin kamar shine idan
a ka, samu su jin dadi kamar kowa
Amma ya, mama da bagana zasu ji idan sun rasa, ta juyi tayi ta kalle kowan ne su tare da, goge guntun hawayen da yasur to mata
Ahan kali ta sauko tanufi inda take tajiye litafin ta
Taciri fefa ta, koma gado.
Ta'fara rubutu kamar haka da arabbiya dan bata iya boko sosai ba ta na de karanta hausa shima ta koyeshine agidan anty mairo wata makociyar sun
_Asslamu alaikum ya,' uwata_ _nasan asan, da_ _zaki ci karo da Wanne sa, ko,nawa_ _wanda sai zame muku bakin sa, ko_ _banyi haka'ba mama_ _sedan ina son cika wani buri na mama hukun cin da, nayan ke ni kai na_ _ina kuka balle keda, nasan zan barki cikin gorin kishiyoyi ki_ _mama mama ki gafurce ni ki temaki rayuwa ta_ _karki fadi mummuna kalma akai na asan da zakiga soko na zan yi tafiya amma_ _mama zan zomiki da abin mamaki duk da nasan yanzu ma_ _naba ki makaki nayi abin da nada sa tarishi adangi_ _amma mama ina baran addua ki ke da yar uwar ta na rayu cikin rashin yanci mama_ _shi baba zai dauke ni yabawa wanda zan ka'ra, rayuwa cikin kunci dan mama shatima bazai taba so, naba_ _musam man da, nagano yana son yar uwar ta bagana_ _mama kiji tausayi na ina da, dalilin yin haka_
_amma dalilin mana kunta ta muku bane_
_yar' uwa ta roko, nah gareki kar kibari mama ta, min baki ki aure shatima_

*masoya masu bin Wannan lbrn karku ga, bana sa, soyayya ko*
*ko kalamin soyayya ina bada laabarin ne yan zun ata kai ce dan*
Amama duk abinda kuke so akai
[21/11, 1:03 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*

*NA*

*Batul Adam jattko*


*10*
🌈Kainuwa writers Association🤝

Hakikan ku
"Sani yace kamar yanda nace gafarta malam mubaki ne
dan de idan nadawo zan rasa aiki nane wllh da da kai na zan kaita kamar yanda na tsara.

Ahaka yayi ta kashe malam da kalamin gamar gaske.

Malam ya nisa yace
"badan wannan zamani da tsarabe tsarabe yayi, yawa ba azamanin mu ni kaina hakan yafaru akai na auren bari a meduguri nayi ina almajiri aka bani auren gaggawa,
Bani da kowa se malamina kuma aminin babana,
Shiya karma min aure alokacen ba hanyo yin sadar wa harse na mata ta ta haihu san nan muka .
Zo nan kaduna da mata ta bintu da dan ta Muktar bani nabar zaman meduguri ba har seda.
Mukayi yara 5 natare gida
yanzu haka nikai na ina zirartar meduguri dan kusan nafi wayo acan kusan dukan aminai na suna can musam man babba amini na zanna modu.

Daba daya jijiyo yin jikin Sani yaji yana harbawa tunda yaji malam ya ambaci meduguri balle da yace zanna modu baban Fandau kena ko da wani zanna modu
Tunanin sa ya katse sanda yaji malam yace "to yanzu aure yazama na karshen zamani se anyi wani
Aune aunen likita
tom kaga duk da kace ita yarinyar kuna tare kaga
Amma tunda bashi,
Namijn bazai yuwu ba.

Aiko Sani yamek'e dan dama haka yake son jin tunda yasan baban fandau
Yace "malam na gd har yazuya yaji wani daga cikin su shima babban mutum ne yace " malam amma da kaduba Wannan al amarin
kaji fa yace nan,
Da 3 zata tashi kuma idan ba a, yi auren ba aka turata malam muma bamu kyu tawa Muslim ce ba sabo da annabin mu yace duk inda macce d namij suka keben ta shedan ne cikon na 3 su malam ko yaya ma,
Ka daura auren tunda aikin alkairi ne muna shedu samu samu lada.
Malam yayi nazari yace "akira shi
Sani yajuyo yazo yakoma.
Malam "yace zauna Sani ya zauna gaban sane yake faduwa.
"Malam yace yasunan ka kace ma?
Sani yace " isa
Malam yace "isa kace ku mutane Niger ne kasu wan ci yakawo mahaifinku legos ko?
Sani yace "eh
To yanzu adan ginku za asamu wan da zaka hada mu ko a wayane dan neman izinen daurawa yarinya aure?
Sani yace "eh
Malam yace"masha Allah.
" Tom shi Muhammad dan inane?
Dam gaban Sani yasake faduwa dan baizaci zai tambayi dangin Muhammad ba amma yadaure yace "dan Lagos dinne shima iyayen sa suna can.
Malam yace
"Masha Allah kaki ra iyayen sa awaya sune mawa dan su auren ko
Yasunan yarinyar?
Sani yace "Fatima
malam yace
"ayya kafito da ita ga yusuf zai shiga da ita ciki wajen mata kafin adaura ko.
Dakyar Sani yameke dan farga ba mezai ce idan fandau ta fito suka gane ta yaza yi.
Yusif yabi ba yansa suka kara sa inda mota take Sani ne yabude kofan ya kama san dan.
Yace "kifoto za araka ki gidan Malam
Yadan sunkuyo dai dai kunnen ta yanda yusuf bazai jiba yace "idan kina son kada asirin mu yatonu karki kuskura kiyi magana me tsawo kar kinu na kin kin taba zuwa meduguri dan yanzu haka matar sa yar can ce kuma ina sammanin ma yasan baban ki.....
Dasauri fandau ta bude idon ta.
Sani yace "tun anan zaki tona mana asiri kenan ta rufe ta natunanin tabbas baban ta yana da mutane akano
"tace toyan zu yazanyi?
Sani yace "kokar tawa zakiyi kiyi magana da hausa san nan ki ja shijab din ki ki rufe rabin fukan ki dan zanen kiya buya.

Tace "tom
Yakama sandan tafito yame kawa wanda aka kira da yusuf sandan shikuma yaka ma sukayi Wannan katon gidan.

A falon mama ya ajiye ta bata nan dan sun fita gaisuwa wani mutuwa a dattawa
AISHA yakira kanwan sace "yace ga bakuwar malam kiba ta ruwa
yafice
Samira tace "sannu da zuwa yasunan ki?
Fandau azuciyar ta tace 'ruwa akace kibani
Ba gulma ba
Afile kuma tace "Fatima
Samira da taga ba fuska se ta dauko mata ruwan ta bata.
Malam ne yashi go harciki yazauna yace "sannu baiwar Allah Fatima ta gyada kai yace kin amice kina son Muhammad da yayan ki yace in a daura auren ki dashi?
Fandau taja shijab din ta tasa ke rufe fukan ta kamar irin me kunyan nan
"tasa ke gyada kai tayi shiru
Malam "
"yace masha Allah shima Muhammad din yazu mukayi waya dashi ayan da naji yana yin sa nayar da dashi yanzu lokaci sallah yayi.
Idan muka idan zan daura miki aure nayi magana da kawun ki Adam shi yasake karfa fa min gwiwa ma dan har number wayana yakar ba yace zai zo ya min godiya shi ma nayar da da karam cisa Allah yabaki sa a ayi aikin idon naki cikin sa a.

Tace "amin malam yameke dan ankira sallah
An daura aure Muhammad abukar da Fatima Muhammad a yau Monday akan sadaki naira 5000 wanda Sani ko nace isa anan yabada Malam yakar bawa Muhammad ahannun isa yayan ta wan da dumbin mutane suka zama shedu
Agaggauce Sani "yace zamu makara akwai abubuwan da ban ga maba na tafiyan ta.
Malam "yace yusuf shiga kafito min da Fatima
Yusuf yameka yayi ciki suna fitowa haraban gidan se ga motan matan gidan yashigo kafin su fito har yusuf yaja fandau sun fice
Har mota malam yaraka ta yana mata nasiha duk yana tausayawa marai cin ta akwai abubuwan da yaka mata ace uwace takoya mata akan zaman aure gashi nan kuma sunzo akurerren lokaci da yasa matan sa sun mata duk a bin da akeyiwa amarriya,
Bayan tashi ga yusuf yaru fe Malam ya meka mata sadakin ta yace "to Fatima ga sadakin ki Allah yaba ku ladan aure da zuru'a nagari addua yayi tayi bayan wanda akayi a masallaci Sani yayi godiya yaja mota yana cewa malam zan dawo yanzu idan naga tafiyan ta
Ita ma fandau ajiyan zuciya ta sauke dan sarai ta gane waye shi amuryasa ma mlm dauda ne aminin baban ta dama akano yake tace dan ita bata san inda yake ba dan kunsan fandau bame shiga shirgin da, bai shafe ta bace.

Wayan Sani ne yayi kara ya dauka yace "eh yallabai an daura
Wllh sunan sa Malam dauda medara
Dakar fi Nabil yace "yasalam! Sani kasan waye medara a waje na kuwa?
Ni dama naji muryar kamar nasan meshi baban doctor Muktar ne fa
Sani yace "karka damu yallabai tuda de anri ga an daura har nakusa fita anguwan ma,
Yanzu haka ina hanyan
Airport ma.
"Nabil yace ta kayi kamai asirran ce sani yace
"Ok zanyi insha Allah yakashe wayan
Sani duk dama yariga yagama duk cuku cukun duk ka
Se ga fandau cikin jirgi tana wur wur ga ido se yanzu take
Na daman anya tayiwa mama adalci kuwa koya take yanzu ita da Bagana wani irin kuka ne ya kufce mata Waiyo mama
Kiyafe min zan dawo gareki da alheri ban yi dan na bata niki ba se dan hakan shine *dama ta* kuma damar mu gaba daya yun kurin tashin jirgi ne ya katse mata tuna nin ta dan jitayi kamar za ah juye mata kayan cikin ta Sani ne yakula da hakan "yace karkiji
Komai idan yadai dai ta sama bazaki ji kamai
Ita de tana cikin tsoro har ta dena jin girgizan ta dawo
Tunanin mama d Baganan ta
se washi gari d asuba suka sauka abirnin London suna sauka
Yakira Nabil yace gasu yace nan yace natura driver kufito zakaga yakira ka ma basu da wani kaya dan haka basu sha wani wahalan bin cike ba suna fitowa driver yakira Sani yadau ka yakayi magana cikin harshe turan ci taga yanu fi wani mota ita ma tabi bayan sa wani matashin bature ne yake ta yiwa sani murmushi bude musu yayi ta shiga baya Sani yashiga gaba driver yaja su ka dau hanya ita de fandau jita ke kamar duniyan,
Aka canza mata se faman baza ido take ta na kallo wasu irin dogin gini wan da ko a TV bata taba gani ba
Suke ta wuce wa tara sa,
Na kallo hon driver Yayi agaban wani gidan mekyu da girma wan da fadan sa bata lokacine,
Wani na ura'taji yana kara can get din da kan sa yayi sama driver yashiga dasu ita ko nunani take to nan din inane har sani yafita tana nan ta kasa mutsi Sani yabude mata sai kuma sani yaji mugun tausayi ta da wautar ta na amince wa namiji yace mata
"nan shine gidan auren ki Fatima duk kofan da zaki shiga to kishiga da
Addua Allah yakare ki da ga sharrin abin sharri.
Gyada masa kai tayi tafito.
Suka nufi katon ginen wanda seda sani yafito dawani pepper ya daddan na wasu number ajikin kofar san nan tayi wani turan ci da sauri Fandau taja da baya dan jin kofa yana magana.
Shi ko Sani wasu number yasake sawa
Aka akara turancin,
Sannan kofar ta bude wani katon parlour ne marar misaltuwa Sani yashiga itako ta kafe ta tsaya
"Sani yace shigo mana karyaru fe d bismillah ta shiga
Bayan kayan alatun
Cikin akwai mata kalan beni guda ukku
Na ban garen hagu Sani yanu fa da ida shikan shi upstais din ba irin na gidan Habib bane da ta
Taba hawa wannan
Awani irin murmurde yake ga sansi tiles din bashida yan kan ga irin wanda tasaba gani gashi fari tas se sheki yake
Suna gama hawa
Wani katon parlour ne ya baiyana d kofofi ciki suka sake
Bita wani badai daicin falo yabude mata kofa yace
"to ga dakin kinan kai har babban falon .daki kaga mun hau naki ne shiga ki zauna kijira angon naki tashiga shiku ma ya juya a hankali ta laluma bakin gadon ta zau na irin
Gadon da take
Gani ajikin hoton zanin gado ashi akwai shi aduniya.
Ta zauna wai ita yanzu hakan amarrya ce ni ko ya aure kazo min da haka baraki yan yan uwa se wani namiji
Ba kamshi bare gyaran jiki irin na amare hannun yenta da kafan ta ta kallan ba irin na amaren barno bane
Yanzu ahaka wanna hadedden gashen zai gan ta kafa duk kaushi ita kanta tana jin yanda jikin ta yake tashi dan ra bon ta da wanka yau kwana 4 kenan tun agida dan data shiga bandakin kaduna ko nace kano anata daukan
Kasa amfani tayi da komai to balle wan da da take sammanin yadoke can ba za ta iya ba za ta bari muhammed yazo
Ba kitso
Ba lalle
Ba kamshi
Ba sutura mekyu irin na amare
Ba gyaran jiki
Hannun ta tasa tacire dan kwallin kanta wani irin turiri
Na warin gumin nan yaturni keta dan ta man ta rabon ta da.
Tawanke shikan sa kitson yafi sati 3 akan ta
jita shi anbude kofa zuyowa tayi ta kalli wajen muhammed
Tagani shida wata me kamar sa sak amma ita gajera ce hannun su sarke da na juna suna jifan ta da murmushi

*wah naso sako muku yan da zashi kwashe amma kubini akwai darisa*

*by*
*jattko*
08062383027
[21/11, 1:04 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*


*NA*

*Batul Adam jattko*


*9*.....

🌈Kainuwa Writers

Ahan kali talin ke,ninke paper ta ajiye saman filon ta mama tagani ta, motsa daga ninda take ak'asa tana ta lalumen sandan, ta tasan ukku tayi lokacin tashin ta yayi dan mama macce ce meyawa, ibada Fandau ta sauko da sauri ta dauko mata sandan tarike mata suka fita ban daki ta kaita ta gama abin d zata yi su ka fito alwala ta, yi su ka,shige daki
Takai ta inda take sallah ta dai dai ta, mata, sayuwan ta gabar kaman yan da ta saba ta koma, bakin gadon ta ta'zauna zaman jiran kisar sani abokin Muhammad wan dan da, zasuyi tafiyan tare ka'mar yan da suka, tsarashi idan anshiga sallah dan
Bada man fita idan ba, irin wannan lokacin ba har aka'kira'sallah ta tashi ta, fita ita ma tayi alwala tun kafin a, tada, ikkama tayi nata sallahn tajuya ta kalle mama tana faman lazimin ta har yan zu Bagana bata tashi ba Muhammad yace kar ta, dauki ko mai dan haka ita abin da, tafi bukata ma yanzu taji muryar mama tana son taji muryan su na karshe dan shekara ba, wata bane

'tace mama na tashe ta gyadda mata kai mama tayi alaman eh
Tason ace magana tayi ta, tashi Bagana se tako ma, dama tasan Bagana ba ta tashin wuri dan haka zata sake magana taji wayan ta da yake kasan maran ta yafara gir giza.........
Dai dai lokacin da taji anta'da ikka'ma diri niya tafa ra tara same zata dauka aha ka idon ta, yawulu mata wani tsohon jakan ta dayake rataye
Ajikin kusa tabude akwai hoton nan su ciki har wanda mama tana da lfyn ido.
Agur guje ta laluma ta dauka tafi ta da sanda, ta tayi han yan waje kamar yan da, taza ta duk ka, kofofin abude yake duk ka, almajiran suna masallaci kim2 ja, shijab din ta, tarufe kanta tayi han yan babban titi idan sukayi zasu hadu wayan ne yasa ke motsawa Wannan karon ta feto dashi ta dauka ta kara a kunnen ta taji yana cewa "sani ne kifito ta yamma gani abakin layin dama ko nan tayi tom tace taka ra sauri tana fitowa ko taga motan ta, gane motan dan wan da, tafara ganin Nabil dashi ne ta karasa
Ta, saya da sauri nacikin yasa, hannun ya bude yace shigo karwa ni yagan mu tayi saurin shigewa wani irin sanyi ta

Yara sata wanda ba, ta tabaji ba ga, kamshin Muhammad wanda baya ciki amma Wannan fitinenne kamshin yana nan ajiyan zuciya tayi kafin ta kara sa rufe murfin har yaja da gudu

-Waiyo Fandau kowa yabar gida gida yabar shi..

Tafiya suke yana ta sula gudu harsu ka bar cikin gari a damaturu ya tsaya yasiya busu abin kari
Message yahigo wayan sa yana dubawa yaga

Hadim ce yabude
_kasamu magani Baccci kasa mata a abin sha dan kuwuce kano ba ta reda, sanin taba, nasan shigan yamma zakuyi ka'kama mata daki a hotel dan abar daurin auren se gobe_
Yana gamawa yagoge ya mayar mata, da reply
_ok madam yanda kikace haka zayi_

Aiko fitowa ya sake, yi yasayo tun agun yaballe murfin roban lemon yasa magani Baccci ya jijjigashi yazo ya hada, da abincin ta yame ka mata

se sannan yakare mata kallo yaka'da kai Lalle sai yau ya tabbatar da hadim taga'mada Nabil koshi da yake karkashin sa basai iya dauka, Wannan ko a, matsayin yar aki ba balle wai mata wan da zai iya mu amullan aure..

-ayau Nabil da hadim din suke, sallama da yan uwa dan agobe zasu bar kasan gaban hadim ne yak'e faduwa dai dai lokacin da drvr yaka' ya kwan gidan inna zainabu wato yayar baban Nabil wanda ita ta kafa musu Wannan dokan sun sameta
Parlour ta ahakim ce bakace me kyu da tsafta ga kamala zatayi kimani shekara 68 tana ganin su ta tamke fuska

Sallama man Nabil yakara yi yana zama ka'san tiles ita ma Hadim sun kuyar da kan ta tayi tazube atare suka furta

'inna nda dufto ( inna ina yini )

Ita maciki harhen kanurin ta, fara masifa
'tace na ce muku na wuni k'alau nasan bakuso hakan ba ko ai da kama hanyan ku zakuyi kuta fi se nasan kuncika
So, nawa ina kiran ka modu sai yau ka'ga daman zuwa ko baka zoba nasan uwar taka tafa da, maka ko dan ina gidan ta dauki kururuwa da kuka tafita gidan uwar ta,ta,fatime naji ance duk anan kuka hadu dan muna firci da kuzo kuyi a gidan mana
Koma me kuka kulla ba, fasawa zanyi ba na, baku wata shida idan matar ka batayi ciki ba, to ni zan samo wan da za ta, haihu
Haka ta karaci matsifar ta da ker ta saurara da ta gaji dan kanta.

Nabil ne ya sake matsawa gareta ya kamo hannun ta ya kwan tar da, murya yace,
'inna duk munji umar nin ki gare mu inna zan yi ko meki keso, insha Allah ki sa mana albarka dafa kan sa tayi kuma cikin sanyi tace
'modu na,sani kana son, matar ka nida nake ke zakewa amata kishiya ba ina kin halima bane
A,, a, halima ta na da halayin da ta can can ci aso ta amma haka' bazai sa muta ke gsky ba adan ne maka hakkin ka, bayan taki haihuwa wata kila rabon wata ne gaba da nata, kamar yanda uwar ta tayi se da aka auro halima ta haihu tukun ita ma, ta,samu dan haka ita ma, tayi hakuri amata modu ina son kasamu dan kan ka kana, da yawan dukiya yaran ka, sune Garkuwan ka idan basu yan uwan ka, zasu sa, ido akan dukiya wanda, wani nacikin su burin sa kamutu ya gaji dukiya.
Wanda mu hakan kan bazai mana dadi ba modu kana da' yawan alkairi da zumunci
Amma kasani yaran ka, darajan ka haka tayi ta tunatar dasu.
Har lokacin tafiyan su yayi har wajen mota ta rakasu
'' tace yawwa halima kina da baki wanna hutun su yasmin sunce keza sujewa

Rasss sukaji! gaban su atura musu yan hutu suyi yaya da shirin na ajiyen wan da za ta haifa musu yaran su amma suka dake suka ce 'to inna se sunzo
'inna tace wata kila madani za a'jeda, na dade ban je England ba yasalam.!
'hadim tace azuciyar
Nabil yace "inna kin manta zaki je Jidda ganin doctor watan gobe.
"inna tace kai nifa nawar ke
"Nabil yace duk da haka inna tun da yace kikoma abi dokan likita yafe da Girema zakuje ko Kamal.
"tace shikenan Allah ya tsare
Sukace,
"Ameen
driver ya ja suka fice
,washegari Nabil yasamu rakiyan dinbin masoyan, sa da abokai da yan uwa zuwa airport motoci kamar za ayi rakiyan.
Shigaba kasa da kyar da temakon security sa yasamu yaballe ya shiga cikin sekiya suke old man Allah yasa kafi haka yan jaridu
Ko yagaji da fama dasu suna shiga jirgi security suma suka shiga
Wasu daya wa seda suka ga tashin su suka
Bar airport din.
Itako Fandau daf da zasu fita a kano ta farka tace "lah nan inane
Sani bai zuyo ba yace "naman ta sunan garin ko hadeja ne
"tace ummm Baccci ne yasake kwasar ta suna zariya tace

"inane nan
"yace zakirai mun kusa kano
Ko amsan shi bata jiba Baccci yasake ibanta, har suka kasa kaduna
Har se da yaka mamu su daki tukun yazo tashin ta dakyar ta bude idon ta da ta kejin yana,
Mata nauyi ta daga kai ta kalle yana yin wajen mekyu "tace harmuzo kanon
"yace eh
Tafito tana tafiya jikin ta duk asake dan magani bai saki jikin ta ba,

Nuna mata dakin ta yayi "yace shiga
Ki rama sallolin da ake binki za akawo miki abin ci
Kici ki huta se gobe zamuje inda za adaura auren ko.
Zan ce ni yayan kine kuma gobe da ganan zaki rube idon ki bazaki bude ba se muje airport dan amatsayin makahuwa zan kai ki inda za daura auren
Yagaya mata yanda suka tsara
"tace tom tace bamuyi waya da Muhammad din bafa?
"Sani yace yawuce England wasu aiwuka ne da shi zaki sameshi can.
"
"zaro ido tayi tace England kuma?
"Sani yayi saurin toshe bakin sa "yace auuw sudan.

Washe gari dami salin 12 na rana ya suka fito yace yame ka mata sandan hannun sa yace to tun anan zaki rufe idon ki kada kibude fa.
,yayi hakane dan kar ta gane wajen
Allah sarki fandau annade ki abai bai

Hakata rufe idon ta tarike san dan suka fito yamata jagora harwa jen mota
Yabude ta shiga yarufe ya zaga ya shiga ma zauni driver yaja rigasa hai ne ya fado masa arai tunda Hadim tace anguwan masu karamin karfi ta hayin makera yabi wani masallaci yagani gefen sa wan babban gidane gefe yasa mu yayi parking yace bari na gwada nan naga ya fita yanufi wajen wani baran dan da yake Wannan katon gidan da gani babban malamine.
Sallama Sani yayi ya dukusa "yace gafur ta malam wani abune mai mushinman yake tafe dani malam "yace tom Bismillah ko ciki zamu shiga
"sani yace nan ma ya isa yakwashi ko mai yanda suka sara yagaya masa harda kari.
Shiru malam yayi yana girgiza kai
"yace hakan bazai yuwu ba har se........
*by*
*Jattko*
08062383027
[21/11, 1:05 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*


*NA*


*Batul adam jattko*


*_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_*🤝


🌐HAJOW📝🌐


HAKURI DA JURIYA ONLINE *inaya yaba kaunan ku gareni* 🤝🤝


*11*


Barno gidan
Zannah Modu
"Bagana tace mama wai ina Ya Fandau take ne?
Mama tace "bata dakin aiko da asuba ita tayi ta ta shin ki bakya son,
Tashin asuba
"Bagana "tace mama aine bana bccin safe itako YaFandau kullum se,
Tayi bacci safe shiyasa aka cire ta a yan sharan safe
yanzu ma nayi mamakin rashin ganin ta kwan ce kuma bata,
Tsakar gida
ABu kamar wasa
Bagana tana zuba ido shiru har 8 tayi
Takasa daurewa tace "mama banfa ganta ba mama tace
"tom ina tashi ga dan ita ba irin ki bace bata shiga dakin kowa amma kin duba kango?
Bagana tace "mama ba inda ban duba ba,
Niban ganta ba
Mama tace "Fandau bata fita se tasanar dani balle ma da safen nan ina zata kije de kiduba dakunan gidan,
Bagana tame ke tafita duk da tazan baza ta taba,
Samun Fandau dakin matan gidan
Ba amma hakan ta daure tafita duk dakin da tashi ga bata tambayan su sede tayi kamar taje gaida su
Tazo tace wa mama batanan.

Itako mama cikin rashin damuwa tace "shikenan dan bata taba zatan wani abu ba Bagana ta tashi shara ta fara nade shimfedan mama zata daura bargon
Gado taga pepar da Fandau ta ajiye akan filo ta dauka
Tabude tayi tozali da kyakkyawan rubutun yayar ta ta cikin harafi na larabci zama tayi tana karan tawa amma se sake mai mai ta karatun,
Take dakyar tasa mu ta har hada abin da ta fashin ta jiri taji yafara iban ta

Dakyar ta iya bude bakin ta ta fara hada kalmomi kamar haka "YaFandau yazaki mana haka mutum cin gidan muda girman sa yawuce nan a idon mutane
YaFandau bajiya muka yi magana da ke ba kiyin hakuri ko mai mai wucewane idan shatima ne bakya so,
Da fito waki kayi kika fadawa baba bakya son zabin sa yafi ke kanki kinsa
Mama zata sha gorin kika jamata abin gorin me mama ta miki kika mata haka,
Koda ma wannan shine mamakin da jiya kimace zaki bane ta fashe da kuka ta fada jikin mama
Itako mama da bagani take ba bata san me ake ciki ba atunanin ta ma Fandau din din tana dakin.
Saitaji kukan Bagana ya tsanan ta
Tace "meyake faruwa?
Dakyar Bagana ta karan ta mata wasika cak mama
Tameke bakin ta yana furta
*wa'alahaulah wahlaku watah* *illah billah*
Kama hannun Bagana tashi tace "bani wasikar muje wajen baban naku
Karamin parlour
Sa takai ta baya ciki
Tasan yana babban
Falon yana koyawa manya mutane na anguwan da manyan almajiran sa karatu tace mama bari nakira shi
Ko sallama babu Bagana tashi ga cikin hawaye da in inah tafur ta "baba mama tace kazo gata afalon ka.
Duk kansu shiru sukayi musamman
Malam da bai ta ba samun irin wannan kiran daga gidan saba
Balle mawajen matar sa mehakuri da take kamar ba matar sa ba dan ba
Tada baki wato kwana.
Mekewa yayi yakama hannun Bagana sukayi ciki kusa da maman baba yazo yazauna
"yace Aisa lfy kuwa?
Mama batayi magana ba tame ka masa wasikan hannun ta yakar ba yafara karantawa shima kan sa zuface ta karyo masa daya gama yayi shiru yana gyadda akai
Yasauke ajiyan zuciya yace "Aisa ni kam na godewa Allah dan yaba ni yara sama da 30 amma duk ban ta ba ganin sabanin tar
Biyana ba dan duk kan su masu bin umarni nane dan ya jarraben akan fatima na dauki wannan jarrabawan sai de ban so wannan abu yahada dake ba naso ace awani dakin ne banaki ba saboda yanzu ma kinacikin jaraftan ubangiji ga jaraftan
Rashin ido ga na rashin baki da wani dangi akusa ga yaran ma basu da yawa acikin 2 da yabaki yaba' tar miki dayan
Aisha kiyi hakuri kici wannan jarrabawa zaki ga riban sa tun anan
Duniya Allah ya gani Aisa ina sonki dan kece naje na dauko awata uwa duniya amma gashi yanzu yar'ki tace kun rayu cikin kunci
Ina tuhuman kai na akwai wani kuncin bayan wanda da da kan ki kikace kin ajiye kwanan ki wannda ban so hakan ba najure.
Mama cikin kuka ta fara mgn "malam Fandau tana da gsky mun rayu cikin kunci kuma haryan zu cikin ta muke
Mlm ba zan ce bakamen adalci ba dan nasan bakasan abin da yake faruwa agidan nan ba a nan mama ta kwashe duk yanda suke ciki
Narashin yanci tagaya masa banda jinjina kai ba abin da yake shiba shiyake zuwa cefane ba dansa abdulkhadir da dauda su suke gudanan da komai shide idan sunce kudi yakare yaba su bai san yagidan yake ciki ba dan idan bawa ni abu me mushin manci bane saiyayi wata ma baishiga ba yace
"tabbas ban yi mikin adalci ba kimin afuwa zan gyara ko mai kuma da ga yau na dawo miki da kwanan ki idan dan dafa abin cine zansa ane mo mai dafawa game da tafiyan fatima kuma ninasan yanda zan yi ki kubuta ajin gorin abukan zaman
Ki, wayan sa yadauka yakira yaran sa manya magidan ta da kuma matan gidan nan da nan suka hallara yayi.
" garan murya yafara magana kamar haka da farko de abin da yasa natara ku anan
Shine dan insanar muku da na aurar da Fatima Fandau ga dan wani abokina
Da yazo ajiya da daddare kuma ajiya nabashi yata fi da ita, niger.
Sude manyan yaran cikin tuhuma suke kallon sa su suna so suce yaushe aka daura aura basu sani ba amma kwarjinin mlm yahana su mgn matan ko murna sukayi andauke musu me rashin kunya.
Mlm yajuya yakalli
Shatima "yace shatima kayi min afuwa akan karya alkawarin da na maka baka samu Fandau ba amma ga Bagana zata maye maka gurbin ta shiko shatima har da kukan murna
Addua sa da sadaka dayakeyi na Allah yakawar masa auren Fandau ya amsa dama Bagana yake son

London
Cikin mamaki take binsu da kallo
Azuciyar ta tana cewa "to meya hada muhammed da wata mata shida yace ba da sanin dan ginsa ba yayi aure wannan daganin yanda suke kama yar'uwar sace
Katse tunanin tayi take binsu da kallo
Suna tafe cikin rigan baccin su iri daya ban ban cin nata na mata ne shi kuma na maza suna jifan tada murmushi kyan matar yaru data dankamar zata fi muhammed ma,
Har
suka zo suka zauna akan wani kujeran karfe suna manne da juna matar ce tafa ra magana
"inami ki barka dashigo wa sabon rayuwa yasunan naki ma?
Ita ko 'fandau kasa mgn tayi ganin yada Nabil yake manne jikin mata dagani irin shahararrun masoyan nane ko acikin yar uwar sa ce to yana jin da ita amma meyasa amasayin tana matar sa ita bazai
Zokusa da itaba se ma wani irin kallo da yake mata me kama da na tsana.
Tuna nin tane ya katse san da taji matar tana ce wa
My star ya sunan ta
Ma yamusa fuska Nabil yayi yace "wlh naman ta kinsan da za adaura auren ma Sani da ya tambayen bantuna ba kikirata mai lallon tunda taki fada me naki nase kinsan sunan ta.
Murmushi Hadim tayi tace "hakane fa kamar yanda muma bai kamata taji namu sunan ba gwara mugaya mata abin ta yasa mukayi aurin sirri da ita kawai.
Mai allo bari naga ya miki tah kai tacen tarishin mu da kuma abin da kuka dauko ki kimana.
Mijina kuma dan uwana munyi aure da shi wajen shekara shida 6 Allah bai bamu haihuwa ba musha jigilan asbiti amma duk inda muka je se ace matsalan daga waje na ne mahaifata tana nesa amma zan haihu to bai kama ta mu zauna na bamu san san da Allah zai kawo mana ba shi nemu kayi tunani komuje gidan marayu mu dauka
Amma hakan bai mana ba sabo da bamu san irin xuru arda zamu dauko ba dan
Haka ne mukayi tunanin wanan,
han yan wan da itace ka' dai damar mu waton mune min da' ta hanyan halak shine dalilin auro ki.
Zaki haifa mana yara 2 kacal ni inason da'namiji shikuma mijin yana son macce ni zan sawa dana Bilal shiku ma zai sawa ya'r hajara zamu kirata Fujjeera
Amma karki damu daga kin haihu zamu rabaki da shi dan karki yi sammanin zaki shawa halal shayarwa to kinji manu far mu da kuma dalili yin wannan auren
Na sirri dake ke zaki haihu amma a ido duniya da dan ginmu nice na haihu
Kina bamu zamu kadaki gidan iyayen

Kar ki neme mu dan me mota baya bin han yan me jirgi
Wato baza ki same
Muba se adarussalam ta gama mgn tana kallon Nabil

My star kana da magana ne tabe baki yayi yace "kin gama fadan komai
Ai yayi magana yana yamutsa fuska dan yanda jikin ta yake tashin warin gumi har inda yake yameke itama
Hadim tameke ta tana cewa baki da abin fada kenan ko.
Ita ko fandau mamaki da wani irin zuyawa kanta yake dan ta gane manufar su amma ita bata san mawane azalne yaja mata wannan
Ba anya ba bacci nake ba Allah kafar kar dani awannan dogon mafarkin kasa ba gaske bane
Inko da gaskene meya kai ni yin hakan bayan nasan
Hakkin mama ma bazai barni na zauna lfy ba
Jinta kun fitan su yadawo da kita tace
"muhammed muhammed yanzu haka zaka min ba haka mukayi dakai bafa
"yace na miki ko kikayiwa kanki tunda harki ka ai ka tawa iyayen ki irin wannan babban lefin abin da kikayi shizaki gani nida kika ga dalilin auro kima umarni yayar mahaifinane bama iyayene ba
Dan ina girmama darajan su kina mcc kibar iyayen ki
Kibi namiji wata uwa dani ya ba da sanin suba duk abin daki kagani sakai yansune ne kuma ni,

ba abokin yinki bane karki kara gigin yimin mgn
Yanuna Hadim yace gada wan da zakuyi mgn dan ita tasa aka auroki mumunan fuskarki da kazan taccen bakin ki ita zaki din gabude wa bani ba.....

*kah muje zuwa yazaman zai kasan ce* *labari yanzu aka fara*


*jattko*
[21/11, 1:06 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*


*NA*

*Batul Adam Jattko*

🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝


*12*


Yaci gaba da gaya mata magan ganu,
Mayaudaruyar banza ki rasa wan da zaki yaudara sai kan ki dan idan ba yaudaran ba abin da.
Zai sa ki dubi kamar ni kice zakiyi zaman zaure dani dan jin Hadim nake amma bana jin zan iya wani abu atare da ke.
Yana gama fadan haka yajuya yafice.
Hadim ta matso inda take tace "haka mijina yake akwai shi da tsan tsanin baya son ka zami yan zu kin bari yaji warin jikin ki zaki bata mana plan kawai
Bari na samo miki abin da zaki ci kiyi shirin tarban aikin da kiko zoyi ayau
Dan sai nazo na miki wanka sosai ko zai iya kusan tarki
Matsalan ki kinbari yaji warin jikin ki
Ke sai kace ba.
Kanuri ba....
My one taji nabil da yake parlour ya kira ta.
Dasau rin ta juya ta fece tana sorry my star tana fita yaja hannun ta suka fece se da suka sauka tazare hannun ta tayi hanyan kitchen "yace acici me kuma zakiyi a kitchen.
Tace "abinci zan. kai mata.
Zaro ido yayi yace "kina da damuwa abincin ma ke zaki bata.
Tace "ba kayan
Abinci a part din ne kafin gobe akai mata a koya mata yanda zatayi amfani da komai na kitchen din ba dole na kai mata ba.
Dunda zata mana aiki kai ma yaka mata kaci wani abu bawai ruwan tea
Ba dan yaka mata ace kaci wani abu me nauyi da zai kara maka karfi kai da zaka karbi budurci yau
Da gaske ya hade rai yayi upstirs yahaye sama.
Ita ma dariya tayi tawu ce
Ita ko Fandau har yanzu bata jin tunanin ta ya dai dai tu dan dan ita bata ta,
Bajin irin wannan abun ba 'me yake faruwa dani ne wani bangare na zuciyar ta yace sakai yar mama
'wayyo mama sakai yar ki zai iya zama illah ga rayuwa ta kar ki rike ne mama na miki nesa da ganin yan da muka kwana ajirki nasan nayi nesa dake mama da nazo ne man gafa ranki tuna wa da wannan wayan da tayi ne yasa tayi saurin sa hunnu cikin rigar ta tafito dashi ta daddan na ba numbar kowa sena Nabil da Sani ba ta karbi na kowa da takar bi na anty mairo tasan zata kai wa mama suyi mgn nashi ga ukku ni Fatima meke faruwa dani ne.
Jin ana takun afiya
Ta dago kai Hadim ta gani dauke da faranti ajiyewa tayi agaban ta tana kallon fuskan ta tace "kici abinci naga alama ko sallah bakiyi ba.

Cikin kuka Fandau tace Dan Allah baiwar kuji tausayi na kar cima mummunan mamu far ku akai na.....
Dakata ke Hadim ta katse ta kar kiga ina bin ki a sannu mana kine mirai namin hankali mu muke d mummunan manu fa a kan ki ko keki ka biwa kan ki mumunan hanya aikin banza....
Fandau ta katse ta tace dan Allah ki temaka min wlh kaddara ce.
Murmushi Hadim tayi tace muma kaddaran ne ya samu hakan idan ba kaddara ba mezai sa ina tare da mijina nayi hanyan da zai kasan ce da wata se dole,
Dan haka kibar bata bakin ki wajen roko na tun da kin san inta ka kaddara
Ga abinci nan kici yanzu zanje na zo da kayan wanka zan miki tana gama fada ta juya

Wai dan Allah my one yaki keson nayi ne kina fa amfa ni da damar da naba ki kina cutar dani.
Ita ma Hadim cikin salon ta na yan da take shayo kan
Abin ta kwan tar da kan ta aka fadan
Sa taware igiyan gaban rigan sa tana wasa d yalwataccec gashin kirjin sa tare d dan shafa masa lips din ta akirjin daya ke iya tsawon ta daker d tattage take kaiwa kirjin sa tace
"Haba mana my star nasan na isa da kai ne ai na gode da *DAMA TA* daka mabi wan nan daman fa ita ce karshe dan Allah ka daure pls abu fijjirat .
Yace "pls my sweety muyi bacci kinsan fa gobe ina da zuwa club.
Tace "amma fa da goyon bayan ka da yardan ka aka yi kazo yan zu kace baka yar da ba.
"yace hakane amma ayan da kake nan bazan iya ba kiji tausayi na mana ni ko iya zuwa kusa da ita bazan iyaba balle na dauki wannan jikin nawa na hada da nata kibari de nan da 2 weeks
Kafin nan ta dan yi dama dama ko
"zaro ido tayi 2 weeks
Yayi yawa mu da muke son ayi ta ta kare.
Ahaka har ta shawo
Kan sa ya 'amin ce dan ba yan da ya iya dan shi kam kafin yayi aure yasan yayi harka da
Mata.
Amma turawane yawan cin su amma tunda yayi aure bai kusan ci wata ba,
Amma yau gashi Hadim din da yake kishin ta yake ta yata kare mutum cin sa ita ce me cewa yaku san ci wata anya ko son da ta ke masa na gaske ne kuwa ya,
Jawo ta yayi jikin sa da karfin ya man nata jikin sa yace "Hadim kina sona kuwa?
Tace "sosai makuwa I LOVE YOU my star
Ai son kane ma yake sani komai.
Murmushi yayi ya dai dai ta lips din ta dana shi yace "ina fatan haka ta kasan ce har abadan.
Tace "toh muje ko
Bai so ba haka yabi ta. Suka sauka suka hau ban garen da suka ajiye Fandau
Ita ko a zauke inda suka barta dan ko meke wa kasawa tayi balle tane mi inda ban daki yake ita sallah nema yafi da munta dan bata san makan lokaci ba ida de tasan da rana suka shigo garin amma nan inda take baza ka gane rana ko dare ba takun tana kin haka taji takun su ko daga kai bata yi ba shi Nabil za ma yayi saman kuje ra baya son ko da' ga ido ya kalli inda Fandau take Hadim ce ta ka raso inda take abakin gado kamar anda sa ta taja hannun Fandau d karfin ta tayi han yan toilet da ita se da suka shiga ta daka mata tsawa tace "duk abin da na saki kiyi shi idan ba haka ba taci jen baki.
Tace "ki cire wannan tsamen men hijab din naki da kayan ki shiga nan tanu na mata warmin wanka ita ko 'Fandau tasa mu kan ta da bin umar nin ta dan tsawan da ta mata bana wasa bane amma se me
Tana kara sa cire kayan Hadim tayi wani irin zare ido cikin mamaki take bin ko ina na yarinyar da kallo baki bude ya haka dan kiran jikin ta yaru da ta ta ko ina ta cika abin da yafi bata mamaki hef din ta d ki'ran jikin ta acike yake gyam.
Dan ta san koda wasa baza ta hada kan ta da wannan yarinyar ba duk d ita kullum tana cikin shafa magun gunan da zai kara musu gir ma amma wan nan nata baiwane
Ahan kali ta furta Allah sarkin halitta ba afus ka kadai ka ajiye kyu ba wannan, ita ce masu halittan boyen anya ban yi gan gan ci ba.

Ita ko Fandau sun kuyar da kai tayin dan gani take ruwan da ta nuna mata idan ta shiga hadiye ta zaiyi.
"nace ki shiga ko haka ta daure tana dafe dafe ta shiga dan tsansin wajen yayi yawa da ta shi ga taji a she ma ba me zurfe bane da bas ta zauna aciki wani gu ta ga Hadim ta dan na kawai se ga wani abu zungu rere ya na ta dir je mata jiki sai da aka dade anayi ta sake kun na wani wajen ga ba daya ruwan cikin ya tafi se ta sake ta rawa se da ta mata wajen so 3 tukun ta mek'a mata towel tace "fito tafe to dak'ar tasa ke me ka mata wani towel din tace kina goge kan ki suka fito shiko yana zaune ko kallon ida suke bayayi Hadim tace "biyo ni tayi wajen
Drssing mirror
Fandau ta bita
Hadim kar ban towel din kan na ta tayi tace zauna tanu na mata abin zama mai ta dauko ta lakuta ta murza hannun ta ta fara shafawa kafa dun
Fandau ai Hadim dan karewa tayi dan ita mamaki ne da yado ke na bethroom din yaka mata jin ta daura hannun ta awani irin
Fata me uban laushi wanna dun da take ba ta taba shafa skin mai laushi irin sa ba ai ba tasan san da ta juyo da fuskan Fandau yana nan da munin sa kamar yanda ita da Nabil suke fa da kallon ta ta tsaya yi dan ta kasa yar da itace gani de Fandau din ce yasa gaban ta wani irin faduwa yanzu wannan za ta hada da mijin ta far gaban ta yakaru san ta ta tuna ko shoping su kaje da Nabil yadin ga tambaya kenan wane mai ne yake sa laushin fata kenan yarinyar nan ta hada abubuwa da Nabil yafi so a rayuwan sa har guda ukku yana mutu kar son (hop) da cikekken kirji uwa uba laushin fata idan ko tabari Nabil yaji wannan abubuwan to ta tabe ita taga ma dan ita
Macce mata ji wani iri da ganin halittan tan Fandau balle namiji
Amma wani irin san yi taji da ta tuno ai Nabil baya son bakar macce sai dago ka murmushi ta juya taci gaba da mulke ta da mai


*Maso yan damata kumin afuwa dan zakuji shiru kwana 2 dalilin rasuwa da a kama na*
[21/11, 1:07 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*

*NA*
*Batul Adam Jattko*


🌈KAINUWA WRITERS
ASSOCIATION🤝

😭😭😭😭😭😭
*Ta aziya ta ga duk kan jattko* *nawan nan babban rashi da muka yi acikin family Alh mustapha yir jattko** *musam ma yayena Alh lawari jattko da Alh Adam jattko* *da Alh goni sale jattko* Allah *yabamu jimirin daukan wannan babban rashi na uwar mu hajja zahra* *Allah ya sa halin ki me kyu yabiki uwata*

13
Da karfin gwuwan ta taga ma safeta da mai d turaru ka
Tace "taso
Fandau bayan da ta iya haka ta tako dan ta riga ta sallamar da rayuwan ta daga ita sai towel tace "zauna nan ta zauna Hadim ta karasa inda Nabil yake yana karatun wani jarida tasa hannu ta kwace jaridan tace
Tace "na gama nawa saura kai ahan kalin ya ajiye jaridan hannun sa ya dago ya kalle ta yace "to sai yaya?
Tace sai muyi fatan a yau muda ce nasan ma zamu dace den dan nasan mijina jarumi ne ko a felin wasa
Yace "yanzu baza ki hakura ki kara min lokaci ko da gobe bane.
Tace "ina my star ai da zafi zafi ake dukan karfe amma alfar man da zan nema awajen ka ban yarda da taba ko ina ajikin ta ba kai de kawai kayi aikin da ya kama ta dan idan ba dole ba ba abin da zai sa nayar da da kasan cewar ka da wata.
Yace "tom ina jiran ki naji ta ina za afara dan ni ban san yan da za ayi ba
Tace "kamar yaya baka sani ba inajin kai da bakin ka kasha gayamin bani bace maccen da kata ba kasan cewa kane mi mata kafin muyi aure ko?
Yace "yess
Tace "mekake son na gwada maka yace "kar ki hada sauran matan ta na kasan ce dasu da wannan mujiyar balle kekan ki.
Dariya tayi tace "nasani shiya sa na hada ka da wanda nasan baza ka taba son ta ba ko da amafarki ne shi yasa kishin ta yakasa yawa akai na dan nasan ba ta isa ba amma duk da haka bazan ce,
Ba na kishin ta ba wllh daure wa kawai nake dan nasan wannan ne ka dai
*DAMA TA*
Yace *DAMAR* ki *DAMAR* ki shi ka dai kika sani ni ba kya ga zan cutu
"tace bawani cutuwa biyan bukata ne fa ina wanda suke tarai ya da mahaukata ma dan biyan wani buka tan su ina wan da suke yi da gawa dan biyan buka tan su kai har da masu yi da dabba ma balle kai naka mutum ce wan da za ku hadu ta tsarkekkiyar hanya wato ansha fa muku fahtiya haka tayi ta yaudaran sa har ta shawo kan sa aiko ya rungumeta gam da kyar ta samu ta ban bare ta fita tana boye hawayen da yake shirin zubo mata dan tasan idan ta bari Nabil yaga hawayen bazai taba barin ta ba ita ko ta kwallafa rai akan cikan burin ta haka tana ji tana gani tabar mijin ta da tafi komai so da wata tafi to da gudu ta sauka ta haye nasu saman,
Ta fada gado ta saki wani irin kuka anya kafin yarinyar nan ta samu ciki kishin. Bazai illata ta ba.
Ita ko Fandau tana tsaye ta naga ikon Allah dan ita ta ma dena mamakin duniya wai muhammed ne yake kiran tada mujiya da dukkan ba kaken magan ganun nan tace lalle sakai yan iyayen ba abinda yakai shi muni mama ina zan gan ki
Shima Nabil anasa ban garen haka yadin ga tuka da warwara 'azuciyar sa yace ko nabari nadan jima se nafi ta nace mata nayi naga ma amma da yatuna da wacece Hadim wajen sa ido da binci ke gashi tace idan bai bi shawaran ta ba za ta barshi wanda hakan dai dai yake da salwan tar da rashiwan sa dan Hadim itace rayuwan sa
Gadan gadan yatun kari Fandau ba tare da ya tsaya wani kallon ta ba yaja towel din da yake dauke akirjin ta tarike gem muryar ta narawa tafara magana
"muhammed katuna asan da kafurta za ka aure ni sai da nace maka ka fa damin menene manu fan ka akaina dan na san ni ban kai wanda za kaso ba duk da lokacin ma baka furta kana sona ba amma nara sa dalilin da yasa ban gane ba kaddara ya makantar dani amma wllh ko alokacin naso na gane ba sona kake ba amma na dauka yana yin kane haka,
Dan Allah ka mai dani gun mama.
Ko saura ron tabai yiba dan shi ko kallon ta baya son yi da karfi yafisge towel din aiko
Sai gashi yaci garo da cikakkun nonuwan ta sayayyu gyam kamar zasu sole masa ido bai san lokacin da ya sake daga dara daran idon sa a kansu ba atake yaji sandan girman sa ya harba kamar ya fasa wandon sa da sauri ya hadiye wani irin yawu yaji yawuce kut ita ko bata san ma yanayi ba dan kokarin ta kare jikin ta,
Shiko cire
Wandon kawai yacire yabar rikan sa dan bawani son hada jiki yake son yida ita ba don kyaman ta yake
ya dauke nunfa shin sa dan ba ya son jin wannan warin najikin ta da yajin dazu ya haye gadon da karfi ya fusgo ta ya kwan ta yabi ta suka fada tare amma me yana hada fatan jikin ta da nashi yajin wani irin mazari na iban sa ba inda baya rawa ajikin sa bai san san da ya fara shafa ta da sauri ba wani irin abu yake jin ajikin sa wan da ya ma man ta dawa yake tare sai sha sha fata yake ya ra sa ma me zai yin hannun sa da yake son shafa lallau san fatan ta zai biyawa bukata ko sandan girman sa da yake son isa fada zai biyewa

*ummmm Nabil dama ai bar rena allura karfe ne*

Sosai ya fita hai yacin sa sai kiran Hadim My one
Kema ta bamin nan shafa min can kina jin dadin ni shiiiiiiiiiiiiiii

Itako Fandau dan karewa tayi addua amma ta kasa yan zu wannan zun gureren abin jikin ta zai huda ita kam tasa ni yau ranan mutuwan ta ne bata nemi yafiyan mama ba tana cikin wannan tuna nin taji yana shirin kaiwa ga fadan gashi ga ba daya ya mata rumfa yasaki duk kan nau yin sa aruwan cikin ta ba da man ture shin dan ita ko hannun ta ta kasa da gawa
Wani irin azabeben zafi taji ya karbi duk kan jijiyo yin jikin ta da karfi ta sakin wani raza nen nen kara da ya amsa duka gidan
Haka Hadim ma tasa ki nata na kishi yanzu shike nan ta faru ta kare Nabil din ta yaji dimin wata

amma me tunta na irga mintuna har ta kai ga awa cif ba ta ga Nabil ba ga ban ta yafadi ita Nabil bai taba cika mintuna 40 a kan ta ba amma gashi ita wannan ihun ma tafi mintuna 40 din tana yinshin kafin tajin shiru kuma,
Aiko baza to ta ganta a kofan dakin amma ta ji tsoron abin da idon ta zai gani ta kasa shiga

Nabil kam jin sa yayin cikin wata duniya ai ki kawai yake ana isarwa gan gan jikin sa sakon sa ya man ta da wanda yake tare tuna nin sa ma Hadim din sa ce ta kara zam zam dan duk a matan da ya nema kafin yayin aure ba wacce ta kama kafar Hadim shiya sa yake ganin kamar duk duniya baye ita
Ita ko Fandau tun tana cewa kaji tausa yina ni yarinya ce waccece Hadim niba ita bace ban san ta ba ba haka sunanan ba ni sunana Fandau karamar yarinya ce kabar ni haka
Ina ai be tsaya ya saura taba ton wazai jin wani shi ma nasa samba tun yake yana kiran my one kin jikin uwa yau kuwa kin canza shiiiiiiiiiiiiiiiiii

Ita ko tun tana ji sama sama har ta dena jin ji jikin ta yasa ke nufashin ta tun ta na iya fusgo shin har ya ga gare ta ta bari ya dauke
shiko Nabil sai can han kalin sa ya zo jikin sa ya tuno da wanda yaje tare da sauri ya mirgina gefe yana sauke nufa shin jan idon sa yayin yarufe ruf dan baya son yabu
De yaga wannan kucakan yarinyar baka a wai da ita yayi wanna aikin ai ita ta bashi wannan farin ciki mase idon yayi dan kar yaga wanan kucakar kusa da shin yaka sa gaskan ta ajikin yarinyan na yaji wannan ni imar kuwa shiru yayi yana saura ron dukka kofofin gashin jikin sa yan da suke wani bashi ni im taccen ni ima na gan suwan wan da bai ta bajin irin sa ba dukka jijiyo yin jikin sa jiyayi kaman ana musu bayi ajiyan zuciya kawai yake saukewa ido arufe
Ko ban ko kofar da Hadim tayi bai ji ba sai salatin ta yaji tana cewa
"shike nan Nabil ka kashe yar mutane da sauri ya bude idon sa ita ko Hadim gadon ta haye ta rumguma Fandau ta na jijjiga ta tana "baiwar Allah kitashi karki mutu mana anan
Shiko Nabil ko motsi kasa yi yayi kawai jikin Fandau yake bida da kallo yan da jini ya ke fitowa kamar an yanka karamin damba ita ko Hadim gani ba wani mata kinda ya dau ka ya sa tashi da saurin ta kwantar da Fandau tayi hanyan inda fridge ta dauko goran ruwa mey sanyi ta yayya fa mata amma shiru ta saki roban tace "katashi mu wan ke mata jiki musan nayin ko ka mar soko haka ya tashi yasa kayan sa suka ciccibi Fandau su kayi bathroom da ita suka sakar mata
Showr kusan mintuna amma shiru haka suka sake kin kiman ta zuwa falo suna zuwa suka kwantar da ita a kujeya threesi tar Hadim ta haura sama da sauri ta kira doctor muktar tace yazo gidan su. Suna da
Pashent doc yace "au yau she kuka zo kasan baku ne meni ba se da ta ku ta maso ku yan ke masa maganan tayi cikin sauri tace doc kayi sauri fa serious ta kashi wayan tafito hannun ta dauke da kayan da za tasa wa Fandau
Ayan da tabar Nabil ahaka ta same sa tace "nasan ba mutuwa tayi ba suma ne na kira doc muktar zai zo duba ta
What Nabil yafa da da karfi kin san wayen muktar ko a familyn zanna Modu kuwa ba na cemi mi malamin da ya daura auren baban muktar bane kuma abokin zanna baban wannan yayin yar
Hadim tace to sai me ai da tajen gidan ma ba su gane ta ba balle doctor ba zai ma gane ta ba
"waya gaya miki ai sani yace taru fe fuskan tane da sun gane ta amma shi muktar zai gane ta dan yafi sauran yan uwan sa zuwa gidan zannah kuma ke kan ki kinsa wannan abin scret ne meya kai ki yan zu idan yace wa ya mata mezaki ce ko kin man ta dansan da da likita ba a sirri dasu

*Ummmm*
*Ni de nace muje zuwa*
*Dan nema shawara ko karin ba yani*
*08062383027*
[24/11, 3:17 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*

*NA*

*Batul. Adam*

🌈KAINUWA Writers Assciation🤝

*14...*

Hadim ita ma cikin zafin rai tace "yaza kayi wa yar muta ne wrippin kuma
Kace meyasa na ki ra doc to kana son ta mutu hannun mu ne.
Shima cikin mamaki da bacin rai yace " wripping faki kace
tace "abin da ka ai kata akan yarinyar nan yafi karfin ma ripping
Yace tom zaki iyayin duk yan da kike so asan da kike so kamar yanda kika saba ban isa hana ki ba amma ki sani baki isa kisa ni nayi karya ba dan ban saba ba muddin muktar ya buka ci waya yiwa yarinyan nan haka zan ce nine kuma mata ta ce na san halin doc sai kowa yaji ya.

Yana gama fadan haka yayi hanyan
Waje
Hadim tace Nabil a gaba na ni Hadim kake kiran wata da matar ka matar ka yajuyo ya kalle ta ya bude kofa yafice
ita ko Hadim tambayan kan ta dinga yi meyake faruwa ne dani
'tunowa da tayi da yace idan doc yazo gidan nan ya tambaya zai fadi gaskiya tabbas haka ne Nabil baya karya baya gudun gaskya duk dacin sa
Da sauri tafito tayi han yan man falo na gidan ta can za security nako fan dan gudun kar doc yajo
Dan Hadim ta tsora ta daka kalaman Nabil bai ta ba mata mgn me safin haka ba sun sa ba a kullum shawaran su yana zuwa daya wanda ko da daya daga cikin su mai masa ba suna yin hakurin dan newa kamar de yanda Nabil ya yar da auren Fandau
Ko mawa tayi daki ta same shi ya na safara marwa a dakin hannun sa goye a baya ita ma tsayawa tayi a gefe ta na karan tan yana yin mijin nata ba ta taba ganin sa haka ba sai taji wani tsoron sa amma ta daure ta bude bakin ta tace
"my star yanzu yaza muyi da ita?
Afusa ce yaju yo yace
"ni kuma me nawa wan nan tsarin ki ne ke ya shafa ai wan da yaci buzu shi zai yi aman gashi da kin ta ba ne man shawara ta ke ki ka zubar ke za ki kwashe na rasa kaddaran da ya jani zalin tan yariya kara ma kamar wannan kin sani na sa yarinya taguji iyayen ta kin sa zata kalle ni amatsayin mayaudarin wanda yanzu na san suna 2 zan amsa awa jen ta wato mugu kuma ma karya ce Haba Hadim nayi nadama abin da nayi wa yarinyar nan bana sam mani ko Karima kanwa ta akayi wa jan ji dadi wllh ba dan bana son yarinyar nan ba dase na enta ta ta........
"dakata Nabil Hadim tayi saurin katse shi ya kake shirin daura lefi akai na ni kadai bayan kafini lefi harka na cewa ba kaci buzu ba baza kayin aman gashi ba kai ko ai kai ko kai ne babban mai lefin ni nace ka yiwa yar muta ne fata fata haka lefi na ne da na yar da kai nawa ne ni daya dole kanu na min kure na ta hanyan nuna min halin ku na maza wan da an dade a naga ya min ba na yar da dan na amin ta da nawa ahe ba haka ba ne Nabil ni zaka tozar ta sai kuma ta fashen da wani irin kuka
Abin ka da zuciyar masoyi sai yaji wani tausayin ta ya kama shi a hankali ya ta ka inda take ya jawo ta jikin sa yace "pls mana my one ni nace miki ni ba naki bane ni nakine har ga ban abadan kuma me ya kawo na maganan halin maza anan abin da kike sofa nayi dan sonki da kwan ciyar hankalin ki duk da nidin bana so amma da abin ya kwabe kike kira zan kashe yar mutane na mata f'ede shine ya bani haushin har yanzu Nabil naki ne ina fatan haka ta kasan ce har karshen rayuwar mu my one kece araina.
Sake makalkale shi tayi tace "bayan yan zu a nan kace ba dan baka son ta ba da ka enta ta a ga bana kake kiran enta wata macce kenan can gaba zaka iya samun wan da kake so ko?
Dariya yayi yace "kar kisa wannan aran ki....
K'arar wayan Hadim ne ya katse ta da gawa yi takara a kune daga can ban garen yace "to sara kan rashin yar da nazo amma kuwani canza security sai ku za kubu de min gani nazo
Hadim tace ayya doc sorry dama kawai muna son ganin kane yasa nace haka dan nasan za kafi zuwa dawuri sai de sorry fita ya same mu na gaggawa yanzu haka ba ma gidan
amma idan muka dawo zamu biya ta washen ku ka gaida Habiba d dee
tsaki doc muktar yayi yace ya muku kyu shegu biyu wake da shinkafa
Dariya Hadim tayi tace "sorry yayana doc kashe wayan yayi
Hadim tace "tom yanzu ya zamu yi da wannan yarinyar ne?
Nisawa yayi yace "ba suma ta yiba ki zuba mata ruwa acikin kunnen ta kina daddan na kirjin ta zata far fado.
Tace "tom muje muyi mata
Yace "salllah sanyi azahar tayi
tace "tom idan kuma ba ta far fado bafa
Yace !yasalam dan
Allah jeki tashi tashi ta na masa dariyan jin dadin rashin nuna kulawan sa ga Fandau
Shikam tana fita ya zame ya kwanta a hankali yana jin wani bakon al amari ajikin sa idon sa ya rufe yana murmushin da bai san dalili ba bai ta bajin gamsuwa a jikin macce kamar haka ba wanna yarinyar da ya gama renawa hankali ce ta bashi wannan faren cikin,
Bude idon sa yayi da sauri tuno wa da yayi da maganan wasu abokan sa ranan da al ameen yayi ya kawo amarriya sa bayan sati da suka kai masa ziyara a nan london sai da suka fito Nabil ya tabe baki yace shi kuma
Elman duk fafan sa anan yaga ma "kaman yaya? suka ka tambaye shi
Yace "bakuga matar tasa ma wllh bata dace dashi ba yanzu dama dan wannan mu kaje har niger yanzu shi ko kunyan kawo ta Englang bai yiba ai auren irin wadan nan a saran sadaki ne Amjad yayi murmushi yace a "wajen ka ba dan ba ka taba harka da bakar bace ba sai farare ai Elman shege ne ya san kan mata usman "yace wlh kuwa ai Shid bai san mata ba sai turawa da yasa mu Hadim sai ita ai idan kana son more sadaki ka auri bakar mace ni ba gashi ina da farar ina da bakar ba amma wllh ko gaba zan kara da baka zan kara dan ni baka ta min ko mai.
Amjad yace kaskiya kam baka ji kirarin da ahamed yake yiwa mata ba farar macce lantarkin gida
bakar macce aljannan maza,
Usman ya dafa kafadan Nabil yace "yaro yi mata biyu yanda hadim take tas samu baka ka jefa acikin za kasa mu kon ciyar hankali kaga wannan ake kira da matar dare da kuma matar rana da rana ka kalle fara ka more da daddare ka sauke gajiyan kallon akan baka
Amjad "yace kai ma kasan mayen Hadim ba zai iya ba
Amma kabar
harka mu sammman ka samu yar hilah
Dan haushi awan nan lokacin ko kallon su bai yiba yashige mota
Sai yanzu magan ganun su yake masa yawo
Musamman abin da ya kasa fassarawa wato
*Bakar macce aljannan maza farar macce lantarkin gida*
*dakuma*
*Matar dare da matar rana*
Sake kwanciya yayi yana rufe idon sa sai suran Fandau yana masa zizau musamman sayayyun na shanun ta wanda kamar zasu tsole masa ido bawan nan yafi bashi mamaki ba laushi irin na skin din ta shi a tunanin sa duk bakin mutum gausin fata ne dashi,
fari yafi laushi kamar yanda yake gani a ido haka yadin ga tuno a bubuwan ta aran sa yana rufe ido ya gan ta murmushi yayi yana mekewa zauke yana tuhuman gangan jikin sa da yayi sauren karban abin da bai dace da shiba amma me tunowa da yayi ranan da ya fara cin karo da ita da wannan shigan nata na hauka kafan ta duk kaushi takalmin a tsinke shijb a yage yaci uban daud'a rugume da allon ta wannan yalon hakoran nata me fidda wani irin hamanin warin ya tuno yasa ke tuna yanda ya kasan ce da ita a d'azu ai bai san sanda yayi wani irin yunkurin amai ba yayi han yan bathroom da sauri
Allah sarki Hadim mota me halin siya da na kirki duk yanda Nabil ya gwa da mata shi tayi aiko se taga nufashin ta ya fara da wowa da gudu tayi hanyan fridge ta dauko ruwa me sanyi sosai ta kwara mata ai sai gashi nan taja nufashi da karfin a hanlali ta fara tude
Idon ta amma dishi dishi take gani ta fara wurwur ga ido nan da nan ta tuno da meya faru da ita wani irin kuka ta saka ko saura ron Hadim din da take ta jera mata sannu bata yi ba taci gaba da kuman ta Hadim tace ki tashi na kai ki ban dakin kishiga ruwan dimin zaki ji dadin ta juyo ta kalle Hadim tace "dan Allah kicewa mijin ki ya kaini wajen mama ta na san bazan de na cin karo da a zaban
Duniya ba se mama ta taya femin
Hadim se kuma ta jin tana tausayin yarinya tace za a kai ki kuma kin de na kuka a gidan na dan bamu kawo ki dan mu din ga saki kuka ba a zaba na yau ne yan idan kin warke shi kenan ko so goma za amiki baza kiji komai ba haka ko wacce mace take ji a daren da ta kasan ce da namiji za ki ware kinji.
Fandau tace mijin ki baya sona yace zai temaka min amma wannan shine te mako yanzu meye ma tsayi na a wajen sa mata ko karuwa idan na koma gidan me zan ce ina zance na je tuda ya yaudare ni da idan mukayi shekara zai kai ni na nemi yafiyar iyayena ya kai mama ta kasar waje a bude mata ido gashi kunce idan na haifa muku yara zan koma kuji tausa yina ku kai ni idan na koma dakai na bansan yazan yiba zan fukanci gori da habaici a wajen mutane gidan mu wanda nasan yanzu ma na bar mama da Bagana akai.
Hadim kallon ta tayin ta fashe da dariya tace "to ne mezan ce miki ne tambayan naki yayi yawa
Nafar ko kin ce miji na baya sonki da me matsayin ki agun sa matsayin ki kin zo yimana aiki ko ba dazun nan yace kar ki kara magana dashi se da ni idan kina da matsayin ma se de a wajena amma ba wajen mijina ba ya taba cewa yana sonki ne ?
Na biyu kince ya yaudare ki ba yauda ra bane kaddara ne ya haumu mgnn budewa maman ki ido kuma
Koni nasan da baran da zan yi ina nan dinnan nasa akai ta wajen a bude ba ta ido amma na miki alkawarin sai san da kika samu ciki wannan alkawarin nane
Maganan gori kuma su yan gidan naku basu san kaddara ba to kice saceki a kayi
Kuka Fandau ta fashe da she.
Hadim tace " kinga kuka ba shi zai miki magani ba ki tashi muje na gasa miki ciwon ki ko ki rube wllh Fandau tayun kura ta tashin da kyar amma tsayu wan ma gagaran ta yayi
*Ummmm akai dabi a page mezuwa*
*08062383027*
[24/11, 6:22 pm] ‪+234 806 238 3027‬: *DAMA TA*


*NA*


*Batul Adam jattko*

*Zainab Ahamed*
*Aunty zee* 🤝
*DAMA TA grp*
*Muna tare*

*Grp namu kainuwa *naga comment din *na kuma gode d sosar ku*

🌈Kainuwa writers
Association🤝

*15*
Itako Hadim ta tsaya kallon ta ga kishi wai mijin ta ne yayiwa wannan haka
Itako Fandau sai ciccije baki take na azaba tsayuwa ya gagare ta tafiyan ma ko yunkurin daga kafan,
Ya gagara zufa sai zubo ma ta yake
Ga hawaye ba ta san adadin da ta zubar ba cikin da shewar murya tace "dan Allah aunty ki temaka min ban ban zan iya tafiya ba.
Hadim ta tsakalo kafadun ta tace "tom kema ki daure kina takawa Fandau tarike Hadim sosai suka fara takawa ahankalin Hadim take binda dan tasan a yanayin yanda ta gaban yarinyar ai tayi ma kokari a haka har suka karasa bathroom a hankali ta zaunar da ita akan wani dan dakali ta hada mata ruwan zafi ta sa gishiri kadan ta temaka mata ta shiga wani a zaban zafi taji ya ratsata tasaki wani k'ara ta sake ke kenkeme Hadim za ta fito Hadim ta danne ta dakarfi a haka ruwan yadin ga ra'sata har ya huce Hadim ta sake sakin wani ruwan shima seda ya huce tana ciki sai da tama ta wajen sau ukku tukun ta mata wanka sosai ta temaka mata ta fito tace "kawai kiyi niyar alwalan ma lokacin sallahn ahzzahar yayi gyada mata kai Fandau tayi dan taji dadin a binda ta mata gashi har radadin ya ragu ta kama ta suka fito whadrop Hadim ta bude ta dauko mata wani dogon riga ta sa mata ta zaunar da ita tace "
'zauna na dauko miki shijab a wancan dakin ta fita sai gata da shijab a hannun ta tace
"zaki iyayin sallahn a tsaye kuwa ta kyada mata kai za ta iya tace "tom yi zan samo miki a binda zakin dan sa a cikin ki ko
ita ko Fandau da kyar tayi sallah
ta daga hannu tana rokon Allah ya yafe mata ya kuma sawa maman ta hakuri da jiriyan kuncin rashin ta da gorin yan gidan su
har Hadim ta shigo da faranti ta ajiye tace "kisamu kici a binci ko kifara shan ruwan Tea din dan cikin ki ya ware " "tom tace dan ta fara ganin girman Hadim ta fiye mata mugu mahammed
Hadim ta juya ta fita
Shigan ta dakin yayi dai dai da lokacin da
Nabil ya shiga tollet da gudu ita ma da gudun tabi bayan sa tana tambayan sa lafiya yunkurin a mai yake amma yaki fitowa tarike shi tana cewa lfy my star
Harara ya galla mata yace "duk bake kika jaba
Zaro ido tayi tace taja me?
Yace "sai da nace miki kibar yarinyar nan tadan yi kwana 2 tana wanka da dan yi dama dama kika nace gashi kin jamin matsala ban da hamamin ta ba abin da nake ji inaga nima sai doctor ya duba ni
Dariya tayi "tace haba my star kana tufin baka ji wani abu ba?
Hararan ta yasake yi yace "naji a bukamar ya?
Tace "ina nufin dadi da ka sance da ita
Ya ya musa fuska kamar gaske yace "idan kina son naci abinci yan kide na min maganan nan
_Hadim baki harku ne ita a dole mijin ta ita kada yake jin dadin_
Amma a file tace
"kai my star kafa di gaskiya ka san fa hausa wa sunce tuwon kwalama yafi dadi.
Tsaki yayi ya fara alwalan
"tace meka tsaya yine baka yi sallah ba haryan zu.
-'-azuciyar sa yace gan gan jiki nane ya tsaya yaudaran ban za-
Afili kuma
Yace "wllh tsantsa nin jiki nane ya hana ni shi gowa bathroom din ma
Tazaro ido tace "kenan wankan ma bakayi ba?
Cak ya tsaya dan sai asan nan maya tuno da wanka ya haukan sa sai da ya daga rigan sa zai cire yaci karo da jini ai da saurin ya saki riga ya tsayan kallon ta wai shi a dole yana tsantsa nin jinin
*Kuji dan renin H*
Sai ita tazo ta cire masa zata jefa cikin dusebeen din da suke tara kayan dauda yace "karki hada min wannan da kayane dan na gama da shi ba zan kara sa shiba
Tace to abin har ya kai haka to jikin kafa ta fada tana masa dariya
Wani kwali ya raruma zai jefe ta dashi da gudu ta kauce ta fice a toilet din.
Fandau ruwan Tea din ta fara sha kamar yan da Hadim ta gaya mata amma haka take kurban sa kamar magani ta bude filet fin fer fesun kifi ne da na kayan ciki da ker ta samu na kifin yashi ga ta ja gefe ta kwanta a nan katsa.
Su ko Nabil yayi
Da dare yayi sun gama shirin kwan ciya Hadim tace "ya kama ta fa muje mudubo yarinyar nan na ga kai ko a
jikin ka wllh tana jin jiki amma da zu na bata magani sannan ta fara ta kawa.
Yace "au da bata takawa ne?
Haushi Hadim taji tace ban sani ba.
Shiko ya juya ya kwanta yace karki sani kin ji.
Tace to taso
Yace "keda kika ga zaki iya kika daurawa kan ki ina ganin kokarin ki ni ba inda zani.
"Shikena tace taju ya tafita
Bata jima ba ta dawo ta haye gado
Taja bedside lame ta kwanta a tunanin Nabil yayi bacci amma shi ko likkimo yayi yana saura ron mayaudarin wato gangan jikin sa da yake kaya ta masa wani a binda zuci yar ya bai yar da da shi ba maganan Hadim na dazo ya tuno wato *tuwon kwalama yafi dadi*
Toko de hakan ne amma shime Hadim ai bashi da haushin maccen kirki balle wancen amma se gashi yana rufe idon sa zai ce karo da ma zaunan yarinyar wato heeps din ta jiya ke kamar yanzu take gaban sa jiyayi sandan girman sa yayi wani irin mekewa bai san san da yaja Hadim da sauri ya runguma ba ya manta jikin sa sosai kamar za akwaceta wani masifefen kissng ya ke aikawa duk inda yasan zai samu sanyi a jikin ta amma yara sa meyasa bai ji kamar wancen yarinyar ba
yabari ya isa babban fada nan made bai kai yan da yaji ba a can ba sai ya fara sunba tun taba min na matsamin nan jijjiga min nan.can
Ita ko Hadim abi na mijin na ta yaba ta tsoron ko de aljanu ne suka shiga jikin sa kai ashe ba ban za ba yayi wa yar muta ne fata fata dan gashi ida kan ta yau ta najin canji ga sandan girman a fada amma yana kara meke wa ita kanta ya gama kureta har a bin ya fara da munta kawai sai ta fara tofa masa addu a shi ko yan zu ya ga ma yar da dacewa towon kwalama yafi dadin dan ha da yadan ji gansuwa kadan ya mirgina gefe ya kwan ta lamo ita ma Hadim a jiyan zuciya ta din ga saukewa na gamsuwa dan ita a bin ya mata dai dai yau shiko yara sa yan da zai yin yayi yaji shi a yana nin d'azu ka wai sai ya sungumin Hadim
Yayi bathroom da ita nan ma se da ya bata lokacin a bathtub ya naja gwalgwalata ya gaji suka yi wankan suka fito
Abu kamar wasa da ker Nabil ya samu ya rinsa ga shi da safe yana da zuwa campus suna da wasa me zafi wanda a goben zasun fara gashi shene numbar 12 amma bai samu hutu ba yanzu.
Kulle idon sa yayi gem yaja Hadim jikin sa.

Ita ko Fandau da ta danji dama dama tana iya tafiya kawai se tashi take ne man han yan se rewa koda wajen ne ta samu ta fita goza ta samu ta gudu sai da ta wuce falo biyu amma ba ta gan ta awajen ba babba kofan da take tsammanin tanan suka shigo da sani taje bata ga mamurda ajikin kofan ba amma hakan ta dafa kofa wai ko zai bude wani abu tajin ya jata yayi sama da ita ya naka ta a kar wayyo Fandau da ma bata warke ba gashi wani ciwon ya karu ta kasa daga ko da dan yatsan ta dan ta bugu jin hannun ta take kamar ba a jikin ta ba se num fashi take mayar wa taji kofan ya bude Hadim ce tashi go tana murmushi tace "Alhamdulilah sauki ya samu tunda har kika samu daman zuwa nan ban sani ba ko yunkurin guduwa kike amma me zai kawo ki har na,
To saya kiji idan ma yunkurin guduwa kike kin tafka kuskure dan bata yan da zakiyi ki fita a nan banga ren ban garen kine anan zaki yi rayuwan kin har ki gama aikin da ya kawo ki dan ya isheki falon ukku dakuna shidda ga kitchen buyi a gwai komai da zaki buka ta a kitchen dama wai so nake ki dan warware na nuna miko mai yanda zaki shi amfani da shi dan bazan juri kawo miki abinci ba nima nawa da '''fawa ake a bani naci amma ke dolen ki kida fa wanda zakici dan kaf ma aikatan gidan nan bawan da yasan dake dan iyakar kin nan idan ki kayi yunkurin fita ke ko labulen gidan ki kayi yunkurin tafawa dan ki leka waje to wllh shocking ne zai jakin dan bama son koda leka,
Wajene kiyin dan ma kar wani yagan ki idan baki jiba wan nan faduwan daki kayi kadan ne dan duk ban garen nan mun masa wireng na shcking kuma ma kasan shi yana waje idan zamu shiga mu kashe idan zamu fita mukun na idan kina son ki zauna lefiya ki kiyaye kisan ce wa abin ba na wasa bane,
Kitash mujen na nuna miki yan da zakiyi amfan da kayan kitchen
Fandau da a kwan ce har yanzu kanta yana juyawa dan ba kara min ja shocking din ya mata ba da ker ta tashin ta na dafa kugun ta inda ya bugu
Hadim tayin gaba ita kuma ta bita a baya suka shiga kitchen takai ta ta nuna mata komai na amfani tace
"amma sai gobe zakifara amfani dan na ga kamar bakin gama gane waba da yamma idan mun dako zan sake zuwa na koya mikin bari na kawon mikin abincin da zai kai kin yamman.
Tana kawo wanan ta juya ta bar
Fandau a wanen baki bude.
Aban garen Nabil kuwa ba saukin ko a club bai ware ba
a cikin dressing room bayan yaga ma shi gansu na yan boll gaban rigan d bayan sa an tubuta SHID sai nombar sa 12 ya gama yana jin abokan sa suna fita a cikin room nasu amma shi yaka ma waje ya zauna
Amjad ne yaga ne bai fito ba gaShi har oga ya ison ana shirin jerasun da saurin yako ma yanufin room na Nabil me numbar 12 yayi knorking amma shirun ya tura ya shiga zaune ya gashi kai dafe
ido Amjad ya zaro yace "kai kuma me haka?
Sai a sannan Nabil ya dago da idanuwan sa da suka can zan kala ya kalli Amjad yace
"har kagama
Amjad karasowa yayi ya dafa kafadan Nabil yace "Shid lfy
Nabil bayi mgn baya kama hannu Amjad suka fiton ko a file ma sai da ya ga abin zai gai su ga jin kunya ya ware ya man ta da batun abubuwan Fandau ya fuskan ci a bin gaban sa
Amma Alhamdulilah antashi kuma sunyin nasara yanda suke so samu.

*Bayan kwana 7*

Fandau ta warke ras har ta saki ranta sai de zaman ka dai ci da tunanin maman ta d kanwar ta Hadim tana shigowa so daya a rana amma banda Nabil dan tunda abinnan yafaru bata sake sashin a idon ta ba duk da hakan tafiso dan wani mugun tsoron sa takeji tana dafawa kanta duk abin da taga zata iya ci.
Aban garen Nabil ko ko mai karuwa yayin gaba daya ya gama tsanan gangan jikin sa dan a ganin sa shin yake kawata masa
Abin da baya son
koda tunowa har Hadim ta gane yana cikin damuwa idan ta tambaye shi yace shi ba komai to yanzu ma mgnn yau dole sai yajewa Fandau take masa
Yace "Hadim yau she zakin bar ni nahuta ne akan magann yarinyar nan
Dariya tayi tace daurewa zakayi wai rannan da kayin meya ragu ajikin ka balle yanzu wllh tana wanka baka gan ta ba duk ta canza ba kamar daba muje kaga ni
Nabil azuciyar sar yace
' kece baki ga meya canzan bani nasa ni
Hannun sa ta kamo tace dan Allah muje my star karka ce aa
Shima bai san sanda yabi ta ba dan umarnin gangan jikin sa yake son bi kowai
Akwance suka samu Fandau tun kafin ta juyo kamshin turaren sa yasa narda ita dashin yau Hadim ta shigo wani masa nancin tsoro ne da faduwan gaba yaziyar ci zuciyar ta tama kasa da gowa Hadim ce ta matso kusa da ita yawwa my star kaga tayi wankan tama fes baiwar Allah yau fakina da ai kin ki bada shimma kisa mu cikin dawurin dan maman kin ta samu lfy kema ki samu ki tafi dawurin.
Tama tsa kusa da Nabil tayi tattage tayi kissing din lips din shi shikuma har da lumshe ido na wai bayason rabuwa da ita da gudu takwace jikin ta fice shikuma ya tsaya kawar gunkin dan bai san ta inda zai fara ba ita ko fandau tashin tayi da gudu zata shiga toilet aiga nen yan da heeps dinta yake rawa cikin rigan baccin bai san sanda zuciyar sa ta yiwani irin kawa tuwa da ita ba wannan da da ma a cikin sa yake ai baisan san da yayi wuf cikin zafin sana yan ball ya caf kota ba ya man na ta yayi jikin sa yasa ki ajiyan zuciya
Jinta a jikin sa ka dai ba kara min ni ima yaji ba a hankali yasa hannun sa ya cire mata rigan ta ai yana cinka go da abin da yafiso na shanun ta bai san san da ya rasa waye shiba ita ma kawai tsintar kanta tayi
A gado bakin maga na ma gagaran ta yayi se tayi shiru ta na saura ron karshen ta shi ko gogan ba a magana
Shafata yake ta ko ina duk jikin sa rawa yake ai nan da nan sai ga Nabil a fada wani irin kara ta sa a dai dai lokacin da ya gallah mata cizo a kan nonuwa ta da ya ke ta faman sosa kamar yasamu na uwar shi bai san ma tayi ba a bin ga ban sa kawai yake yi jini ne ya kefitowa a nonon amma har jinin yake hadawa yana tsosewa

*Wai nikam da gudu nafita dan ina *gudun kar Nabil ya dawo hankalin sa ya hada da ni mutu min da ganin jini *yake sashi amai balle yanzu kayin abakin sa musau *rari shukun cin Sai
*DAMA TA*


*NA*

*Batul Adam* *Jatto*


*Aunty Fauzah*
*_Ina meka godiya ta a garekin akan san cigaban DAMA TA_*
*_dake da duk kan yan kainuwa muna tare sosai_*🤝

*Gudun muwan ki gare ni babba ne*
*Aunty sis*

*DAMA TA yana samun cigaba ne tare* *da jago rorin Alkairi *Lwaton*
*Nuncy*
*Da huguma safiya*

*Yan DAMA TA*
*_Ina ganin comment din kukuma ina jin dadin soyyyar ku_*
*_HDZ na isar da sakon gai suwan kin ga Fandau_*


*_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATIN_*🤝

*16*


Ita ko Fandau kukan ma ga garan ta yayi sai yar fa hannu take tana jujuya kai gogan kam sai da ya gama samun gam,suwa fiyen da yan da ya zata tukun nusuwa ya zo masa amma da ga kan sa da zai yi da zuman sauka mirror dake jikin gadon ya nuna masa jinin da yake gefen bakin sa juyowa yayin cikin mamakin yake bin jikin Fandau da kallo yau ma ciwon yaji mata ne amma me yahada ciwon ta da bakin sa ita ko Fandau ta shi tayi zaune tana duba kan nonon ta in da gashi har shatin hakorin sa ya bai'yana ga zugi sai asan nan Nabil ya gane inda abin ya faru ai bai san san da ya koma ya zube ba a hankali ya sa hannun sa dai dai wajen ya kamo wajen ciwon ya zuba ido tab,basa shatin hakorin ne nawaye?


Ya tambaye kansa take yabawa kan sa amsan nashine da sauri yasa ki nonon nata yace idan kika kus"kura mata, ta!ta gani za ki dauwa macikin kuncin rayuwa cikin tsawa yace kidau rigan kin ki sa sannan kiwuce ban daki ki wan ke wajen dan ya sani idan Hadim ta gani zata ce meya kai sa tsosan har ya cijeta dan bai manta da gar' gadin ta na kar ya ta ba kobai nata ba cikin dauriya yake wannan maganan da tunanin dan zuciyar sa wani irin tashi ya ke karnin jiin har yanzu yana jin sa a mako koran sa cikin saurin Fandau ta sa kayan ta tayi bathroom dan yanzu a duniya ba abin da take tsoron da ya wuce Nabin da Hadim dan basa mata ta dadi
Shima Nabil cikin sauri ya fice amma ina dai dai babban folo aman da yake dan newa ya kufce da saurin Hadim da ta ke safada marwan dadewan Nabil a dakin Fandau ta juyo jin kakarin aman da saurin ta karaso inda yake tana tambayan sa "lfy
Sha ko kwa kulo aman yake har da na gaiyya rigan sa yaja yana goge bakin sa da fashi Hadim tayi ta na ta jera masa sannu
Barin ta yayin a gun ya tashin ya haura saman su da saurin saurin yake taka mata kalan
Ita ma bin ba yan sa tayi se da suka ka karasa batdroom bai tsayako ina ba se a toilel tabishi suna shiga tace se da yayi brush yafi sau 3 Allah ya temake shi bai bari Hadim taga jinin bakin sa ba da ya san ta da bin gwa,gwaf da sai ta san dalili
Duk nacin tambayan ta baice mata komai ba se yaci re kayan sa yayi wanka nan ma se da yayi wankan sosai san nan yayi na tsarkin ya fito fuska daure ta mau irin a dole da gaske yayi abin da ba yason nan wani rigan baccin ya ciro ya sa ya hau gado Hadim tace dan Allah my star ka ga ya min me yake damun ka tashi yayin saune yace wlh Hadim kin kusa rasanin mudin zaki din ga torani gun wannan kazaman kekan ki kinsan kina cuta ta ina ni ina wannan me fuskar kamar bakin shanu ke ko kishina ma ba kyayi da kan ki zakin dauke ni ki kai ni gun wata da sunan na sadu da kita gaskiya ina shakkar sonda kike min.
Idon Hadim ya ciciko da kwallah hakama hannun Nabil ta hada da nata tace wllh Nabil ina son ka son da ba na sammanin akwai wata maccen da take yi wa mijin ta dalilin sonda nake maka shi ya hana na bari lokacin da aka bamu ya cika dan na san inna zainabu baza ta taba fadan mgn ta canza ba nasan zata ne nema maka mata kamar yanda tace ni kuma nasan bazan iya jurewa ba inga a na kiran wata da sunan matar ka wllh kunya zan ji a waje kawayena a ce kamar ni ina da kishiya kuma kai kasani rabin kawayena turawane basu san mata biyu ba haka zasu ce kade na sona bayan haka ni a karan kai na bazan iya jure zama da wata na din din din ba shi ya sa nake ganin wannan hanyan yafi sauki tunda nasan baza ka taba son yarinyar nan ba wannan dalilin ne ma yasa bana jin kishin ta sosai,
Amma duk da haka kaga da kajima ba ka fito ba wllh kabar a na tafasa min zuciya ta nake ji to wannan make nan ina ga cikekkiyar macce wanda za ka iya son ta wllh Nabil
duk san da ka so wata bayan ni za a yi daya babu cikin mu 3 koni ko ita ko kai ido ya zaro yace" kashenin zakiyi
tace "bana fatan haka kamar yanda bana batan kaso wata bayan ni ina misal ta maka rashin yuwuwan amin ne kawai
Yace "tom Allah ya rufa asiri ni ba wannan a ra, ayi na wannan makeci sila
Tace" ni jimawan da kayi na me na san de ba ga mawa ne bakayi ba me ka tsaya yine ni kuma ina tsoron na shiga naga a binda zai ta da min hankali yasa ban shiga ba.
Kamar gaske
Yace "ayya da kin shiga ai wllh ko za ki tema kamin dan ina zau ne ne kawai ina jin kunyan jiki na sabo da duk warin jikin ta yaga ma ta damin zuciya ko tashin na kasa
Yin.
Tace "wllh tsoron nake na shiga na gan ka a kan ta.
Ya mutsa fuska yayin yace kema fada kike har tana da wani abin da zan dade da ita haka wata banza ta ita.
Dariya Hadim tayi irin ta gama yar da da mijin ta din nan
Tace "ni ko kaga ranan da zaku fara haduwa da naga suran ta kajin tsoron da najin sabo da ta hada a bubuwan da kake so wajen guda 3
Heeps
Laushin fata
Cikakkun nonu wa

Tabe bakin yayin
Yace "ke daki
kadamu da ita ke ki kasan wannan ni kam ban ma kula ba duk wani a bu na macce idan ba ajikin ki yake ba to ne de a guna bashida wani amfa ni balle wannan yarinyar da ni ko da ga kai bana yi ina kallon ta da idan da zan mata kallo biyu bazan iya wani a buda ita ba shi yasa ma nake rufe idona dan nacika burin ki ne kawai.
Hadim fadawa jikin Nabil ashi.
Dan murna dan taga mayar da da maganan sa dan Nabil baya mata karya da bakin sa yake gaya mata kafin ya aure ta shi mane min mata ne har yana yin su bai boye mata ba
Ya kuma yi mata ransuwa na bazai kara kusan tar wata macce ba
Akwai yar da me
karfi tsakanin Nabil da Hadin dan tamkar turawa suke kodan a cikin su su ke oho.

Ita ko Fandau a bathroom tana wanka tana kuka tausayin kan ta ban da wayyo mama ba a bin da take ambata tasan hakkin mama ne kawai yake da wai ni ya da ita mama kar ki kullace ni kwadayin lfyn ki ne yaje fani wannan halin da kon a fim ba taba gani ba wlllh mama da farin ban yar da ba sai da yace zai ne ma miki lfy na amin ce wllh mama nasan kina fushin danin shiya sa ko a mafarkin ki ki kaki yar da na ga fukan ki dan Allah mama ko a mafarkin ki fito nane mi yafiyan kin mama duk ko ranan da muka gamu duk hukun cin da zaki yanke a kai na dauka.

Haka tayi ta sunba tu har tafito da alwalan ta ta fara nafila da yaza mo mata jiki yanzu ta dar sallah ta dauki Qur ani tana karan tawa dan bata da wani a bin ebe kewa idan ba shi din ba ko dan tv din nan babu se agogo wanda dashi take duba lokaci sai fridge dan tvn ma da gan gan suka fitar na bangaren gaba dayan dan suna tsoron ta kun na anuno Nabil dan kunsan yan ball a turai da rajan su yafi na sarkin

*Bayan kwanaki*
"Haba my star kai kullum idan nace kaje sai mun ja da kai na rasa sa me yake ra guwa ajikin ka ida idan kasadu da yarnyar nan ni ma na dauri na tura ka balle kai
Yamusa fuska yayi yace ai ni duk ranan da naje kare ta wahale ta ke bani haba macce kamar dusa ba gardin ba ni ima in fa ban gawani amfanin ta ba wata biyu bacikin ba alamun zata se bakar aza da take bani ka wai mu sallame ta mune mi wani mafitan.
Yakarashe maganan yana jan tsaki kamar da gaske nanko cikin zuciyar sa fal murna dan ya san yau zai bawa gangan jikin sa hakkin sa.
Tace "kadaure dan Allah kaga idan muka dace a irin wannan kwanakin macce zatafin samun ccikin kamar yanda doc yafa da ka ga ina irgawa yau kwanakin ta 10 da gama period idan a kayin dace cikin yana shiga awannan ranan
Haka tayi ta lalamin sa.
Shiko sai wani jan a jiya ke a file azuci ko Allah yake ma su tafin ita ko haka ta din ga lallamin sa
Har ya yar da suka
Fito
Ita ko Fandau tana idar da issha ta sa kayan bacce amma taji bacci har ya ishe ta ba tada abokon fira idan ta rasa abin yi haka za ta sa mudubi a kaba ta yin ta kallo kan ta ko ta yin ta magana ita daya ta na bawa kan ta amma dan haka ta keta yin idan na dariya ne ta yi idan na kuka ne ta yi idan da Bagana ne kanwar ta harwanin shan kunu ta ke da fada fa kamar yan take afile da ita idan mama ne se tayin ta tausasa murya tayin muryin mama tayi na ta tayi na Baganan yau ma tana kallon mirron se taga gashin ta yayin wani caburbur kaman na mahaukaciya dan ta manta rabon kan da gyara dan ko ma taji bata da shi tun kitson da ta zon da shi da ta tsefe ba ta samu wani ba tun tana tumke shi har yazo baya kamuwa ta kyale shi
dan Hadim da akai mayuka Akan mirron tazo ta kwale tace ba zan barki ki kishafa man da zai karamikin laushin kashin ba dan mijina yana da son gashin da laushin fata dan haka man ma fazan barin kishafa ba a jikin ki da kanki
Tana gani ta kashe ta fice ita de sai afkin ce mata tayi wanka ta wanke kanta sosai wan da ta hakan mata san dan biyan buka tan kan su ne amma ko turare wannan ba ta barin ta ta shafa sai de tana bata cima me kyu dan acewar ta tajin a na cewa macce idan tana samun cima me
kyu zata fi samun ciki da wuri dan haka fatan jikin ta kadai za ka kallon kasan tana cin me kyu dan tayi mugun canzawa
Tana cikin haka ta ji motsin kofa cak ta meKe tsaye dan tasan zuwan iyanzu bana kirki ba ne dan ta san da Nabil hadim za ta shigo mata ai ko tunkafin sukara sa shigowa kamshin turaren sa ya mata sallama
Abin sun kamar kullum sakale da hannun juna Hadim cike da murmushi shi kuma fukan nan kaman ce yau za kaga izzara ilu
Cikin shigan su iri daya kaman yan da ta saba ganin sun sai de ban ban cin na sa na maza nata na mata suna da kyu da bata san waya fi wani ba ga gashin nan na ko wannen su ya sha gyara ko gashin Nabil ba za ta hada da na ta ba balle Hadim da ta ke ganin ta kamar ba indiya pink din riga ne a jikin sun da bakaken wando.
Hadim tace
"kallo haka me allo ko manta mu kikayin
Dan haka suke kiran ta tunda sun ce sun manta sunan ta ita ko takin gaya musu
Nabil yace "banaga yami kiba wata kilah mayya ce ya juya ya kalli Fandau yace "to wllh ko ciwon kai mukayi keza muka ma.....
Hadim ceta katse sa cikin bacin rai tace aa ba mayya ba ce waye bai san zannah Modu ba idan mayene ai da ansani kuma ma wanda za ta haifamin yaran kake kira da mayya
Yace "sorry madam ton kice mata tade na yawan kallo na
Yafa di haka a k'agau ce
dan shin ya k'agu

Hadim tafice ya kwashi gara.
Hadim tace "toke ina gar gadin ki da kide na kallar min miji dan kar maki sashi a ran kin

Itakon Fandau yau ranta ya gama baci da kiran ta mayya duk da bata taba mai da musu murtani ba yau tayi tace."bazan sashi arai naba bana son sa ku fitar dani a gidan ku kinji.
Ta juya
Ta kalli Nabil tace kai idan a na maganan maita ma ai kaine baban sun ka ke cemin mayya kai da kullum sai kalash min jikina idan ba maye ba wayen zai din ga lashe jikin mutum ko ba kai kata ba cizar min lebe naba naga gatabon cizon da kamin akan nono na kai da idan kana lashe mutum har gurna ni gake kamar zaki kai ai kafin kura ma maita to idan ba babban maye ba waye zai dinga lashe gaban mutun na ga har gabana kake lash......... Ai
Wani irin k'ara Hadim tai tai kukan kura yayi kan.....

*_Tofa ko kanwa Hadim zatayi Nabil ko Fandau ni de na fita da gudu kar ariske ni_*

*Masoyan DaMA TA*
*_Duk naji kwarafin ko na ina mukun typing kullum ban ki ba amma ga shawara idan zan muku kullm to baza kusa mu da yawa ba inada zamuyin tsalaken kwan 1 -1 naba ku yan da na saban wan ne ku ka zaba_*


*DAMA TA*

*NA*

*Batul Adam Jattko*


🌈 *Kainuwa* *writers*
*Associatin*🤝


17....

Fandau tadan kota cikin wani mahaukacin kishin da bacin rai da ita kanta batasan ta inda yake fitowa ba ta fara dukan Fandau iya karfin ta
Tana cewa "kehar kin isa maccen da zaki hadani da mijina kina karamar yarinyar kidake waya koya mikin irin wannan bade mijina ba nayarda dashin ni kadai ce a ran mijina kuma ni zanci gaba da zama
Ba wata maccen da ta isa ya sota kema mun auro kine dan cika burin mu da gujewa wata tashiga rayuwan mu mun tsarashi iya mu da yaran mu Allah bai yini zan haifi yaran ba shiyasa muka dauko ki ki haifa mana koda 2 sun ishemu wannan ma ne na tsara ba mijina ba dande ba makaucewa umar nin junan mune ya yarda amma bawai dan yana ra ayiba koda maccen kirki ce wanda ta isa balle ke da kullum idan zan kawo shin nan sai da magiya da tur sasawa kuma duk sanda ya shigo dakin nan yafita to da amai zai fito sai nayin zaman jiyar sa ke har kin isa mijina mai mugun tsada ne a duniya mezai ji ajikin ki dube ki kanki kamar danbun k'aran giya zaginta take tana cegaba da durman ta
Itako sai
Ihu take tana neman ceto amma ina bame jinta dan


shi Nabil din da
yaka mata ya kwaceta komawa yayi kan kujera ya daura daya kan daya yana jifan su da murmushin dan da farkon ya tsorata a zaton sa Hadim zata yarda da Maganan Fandau sai abin yazo masa da sauki Fandau ta gama tsorata shi shiyasa yabari a koya mata hankali saboda gaba
Sai da yaga aibin zai wuce k'a ida ya tashi ya karasa inda suke ya kamo hannun
Hadim yace "hama my one ya zaki damar mun kan ki akan wannan wanda bata ma kai ba kawai idan zata shiga rayuwar mu mukore ta tunwuri ni sai yanzu ma na kare mata kallo kidu beta fa yanzu wannan abunce zata haifa mana yara ki ganta fa idan ta haifo mai kamar ta muce wata biyo cikin mu ne sai yanzu mana tunada wannan my one anya bamuyi kuskure ba.

Hadim da har lokacin tana huci da bacin rai tace "wllh baza tabar gidan nan ba har se ta haifa mana idan muka barta kana nufin taci bulus kenan duk moron jikin ka datayi ya tashi a bati
kacire wani zata haifi irin ta aranka mai kaman mu zata haifa aiko data haifi mekamar ta tama bai baci ba ai sai ace ya daukon dangin baban sane ga suna duk bakake ne

Nabil yace "kema kinsan duk bakin dangin mu sunfin wannan yanuna Fandau

Itako Fandau tunda tasamu akade na dukan ta lamo tayi akasa tana mai da nunfashi cikin azaba
Hadim tace "shegiya gobe makikara wai kema kinji dadin namiji zaki nunawa mutane karuwan ciko marar kunya dan kinga girman mijina ko
ta juya ta kamo hannun Nabil tace "my star zomu tafi tunda na yau de bazai sa muba
Nabil daya gama shiga wani hali dan dan mugun shaawa wan yarinyar
Baye ma sanda ake dukan ta rigan ta yazame duk ilashirin jikin ta yabai yana wani matsanan cin shaawan yana fuzgan sa jiyake kamar ya rungumo ta a gaban Hadim dinma
Taya zata ce yanzu sufita bayan idan bai biyawa gangan jikin sa hakkin saba bazai iya bacci ba
Ai baisan sanda yafurta
"meyaza bazai samu ba
Hadim dahar ta fara
Tafiya hannun sacikin nata taji ba tafiyan yake ba ta tsaya kallon sa sai kuma taji yayi mata wannan tambayan
Tace "my star naga ta bata maka raine nasan baza ka iyayin wani abuba shine nace bazai yuwuba mu hakura.
'azuciyar sa yace na hakura da umar nin gangan jikina impossible
Afile kuma ya rausayar da kai fukar sa yanuna damuwa yabita har sunje kofa yaji bazai iya jurewa ba ya tsaya cak
Yasauke ajiyan zuciya yace
"amma keki kace awan nan ranan idan akayi dace cikin zai zauna ko?
Tace "hakane my star.
Yace "dan me zaki ce bazai yuwuba?
Tace ganin macin randa ta janyo makane fa yasa kai dama yaya balle yau da ta maka wannan iskancin
Yahade fuska kamar gaske yace "to yazan yin bacin rai ai bazan dena shi ba har sai naga bata cikin yayuwan mu dan haka inde ana zaton zata samu cikin yazan yi zan hakura nayi dan nasa muna huta idan Allah yasa aka dace

'Zaka rantse harzuci zan cen haka yake
Hadim tace "yawwa nawan ina sonka kana son farin ciki na
Shima cikin farin cikin cin nasara ya rungumota jikin sa sosai yace"
I love you itama matseshi tayi sosai a jikin ta tace I love you too my star shiko idon sa cikin na Fandau wani kallon zakin gane kuren ki yamata
Ita ko takan tama take dan haka takawar da kanta 'azuceyar ta tana juya magan ganun su yau zata samu cikin nashiga ukku Allah kar ka tabbatar da maganan su dan ba abin data tsana irin tasamu cikin dasu
Har suka gama rungume rungumen sun Hadim tafita bata sani ba sai ganin mutum tayin atsugun ne a daf da ita ya zuba bata ido
Cikin wani shu umin murmushi da tasan ta mugun tane duk da bata taba ganin murmushin saba tasan bana arzikin bane.
Ahankalin yace "inafa tan kin shirya tarban mayye dan a yau tukun zaki san kaman zaki nake zaki san nafi kura maita dan yau ina ga ba inda bazan ci ajikin ki ba
Kishirya
Tunda tazo bata ta
yin dogon magana dashi haka ba idan yashigo abin gaban sa kawai yakeyi yafice.
Daga yana yin muryar sama tagane yau ba sauki dan haka cikin tsora daga kwancen take ja da baya shikuma daga sugunne yake binta yana cigaba dawannan murmushin nasa
Cikin rawan murya ta fara magana dan Allah kayin hakuri wllh bazan ara ba kaji tausayin na wllh ni yarinya ce
yace "ai tunda kinsan kura kin san zaki kin zan mayye kin girma.
Na tuba wlh kakira anty ma zance karya nake......
Ganin zata bata masa lokaci ne yasa yadaka mata wani
Tsawa da bata san san da tameke cak ba
Taca "wayyo Allah kulum ka shigo sai kamin mugunta wllh ni bazan haifu da kuba Allah kamayar ni gun mamata
Cikin wani irin tsawa
Yace "zaki cire kayan kiko saina sake nin ka abin da nayi niyar yi miki abin da nayi niya waya gaya miki ni nadamu na haifu dake kigaya wa wanda ta keson hakan.
Tace "mekake sodani ita haihuwa kai kace ba haifuwa ba to me kake so kasheni ko.
Tsawa yadaka mata wanda bata san data fada gadon ba
dakan sa yacire mata kayan jikin ta cikin gaggawa yake sarrafa ta wanda
yau tabbatar wa Fandau basauki gashi ko
Komotsin bata iyayi balle daman
manture shima balle halin kwace kanta
Shiko Nabil a yau yayi abubuwan da yasake tabbatar wa kansa yeees Fandau macce dan haka yayi jimawan da bai tabayin irin saba yarasa meyasa yarinyar bata gunduran sa dan bai ki yaka sance da ita ko yaushe ba har ya juya zai fita sake dawo wa bakin gadon ya daura kafan sa daya saman gadon daya a kasa ita kuma tana zaune tasun kuyar da kai ahankali yasa hannun sa saman caburer ren gashin kanta da Hadim ta kira kamar dan bun karan giya yadam ko gashin da karfi tasaki kara tana yar fa hannu idon ta kamar zai fado
Murmushi yayin yace kalle ni ta dako cikin tsoro da
azaba
Idon ta yafir fito dan azaba tana kallon sa
Shima idon ya zaro mata yace "dazafi ko
Dasauri ta gyada kai hawaye sai surto mata yake jijiyoyi kanta sun fito tsabar azaba

Shiko yace "good
Gaba maki sake tona min sirrina kece a wahale dan matata bayar da zatayi ba.
Cikin in ina tace "bah ba' bazan fada ba Allah wayyo kaina
Shiko murmushi yasake yi yace
"good
amma dan mugunta sai da yasake matse kan yasake ta dakar fe ta fada kan filo
Tasake sakin kukan da bata san ranan gamashi ba
Nabil sai daya fito yaji gaban sa yayi mugun faduwa Dan yau bai san karyar da zai yin yakare kan sa awajen Hadim ba yarasa meyasa idan yana tare da wannan mayyar yarinyar yake manta komai ba tsaki yaja yaci gaba da sauka ransa wassai dan har yashi ya karyan da zai kullah
kamar yanda yaza ta a babban falon ko yasa meta tana jiran sa a tsaye tana wani jijjiga jiki shima daure fuska yayi sosai dan ta yar da da plan din sa yasake jan tsaki yace "my one anya ba gidan marayun zamuje mudau ko ba kuwa ni nagaji da wannan abun gaskiya dasuri ta juyo tace" tamaka wani abuko yace "kin san ba na iya kusan tarta idan bata yi wanka ba balle yau da kika mata wannan dukan duk yawu da majiya ya bata kazamin jikin ta nace tawuce taje tayi wanka kawai sai tashiga taki fitowa ni kuma da kwanciya dayake agajiye nake bacci yakwashe ni.

Hadim ajiyan zuciya tayi tace "Alhamdulilah
Wllh nadau kama wani abin ta maka kana kula da kan kafa kar kaje kasaki jikin ta illata min kai dan ma ban babu wani makamin da zai illata mutu aban garen
Yace "danwan nan karki ji komai ko maza 10 baza su illata miki ni ba

dariya dayi tace "na yarda da jaruntan ka shiyasa nake Al faharin dakai ko afilin wasa shiyasa nake kiran ka my star
Murmushi yayi yace "wllh ina sonki my wife
Nima haka my husband ina fatan de tafito din ko idan bata fiton ba
Sai inje in fito da ita ni nasan ba iyasa scurity tayi ba

Bayan ya tabe baki
yace " ai sai da na tashi abaccin nagan ta ita ma har tayi bacci
Hadim tace "bakayi ba kenan?
Yadan kalli fuskan Hadim sai yaji kunyar
face to face yace mata yayin amma daya ke dan duniya ne yadan sosa keya cikin basarwa yace "nayi
Itama sai da taji wani iri aranta amma Afili tace "Allah de yasa anda ce
Yace Ameen dan shi ma harga Allah yana son yaga Fandau ta gama aikinta ta tafi idan baya ganin ta wata kila gan gan jikin sa zai dena kawatar masa da wannan yriy kuma ma yana san ganin kwansa a duniya

*wani sabo*
Wani matsalan da Hadim tafara fuskan ta Kwata kwata tarasa kan Nabil bai fiye damuwa da ita ba sai yayin kwana 2 bai ce zaiyi wani abu da ita ba duk da dama ba wani damuwa yayi da abin ba akallah so dayan de za ayi a kullun sai kuma yawan wasanni da jikin da wanda ya mafiso feye da.....
Amma yanzu wasan nin ba yarage tun abin baya damun ta har yafara damun ta

Bayan sun shiga badroom yace shi sai yasa ke wanka tunda ya hada jiki da wannan kazaman bazai goga bata daudan ta ba.
Tace "dariya tayi tace ni inban da abinka banga wani datti a jikin yarinyar ba ai tawan ke
Yace "yawwa my one yaza ayin da wannan kan nata ne?
Hadim ta kalle shi tace wane kan kuma?
Yace baki ga gashin taba duk yayi wani irin ko taza babu ga gar zaza dashi.
Ido Hadim ta zuba masa can
tace "me naka da gashin ta koya shafi aikin kane?

Daga ka fadun sa yayi yace "kumafa hakane bai shafa ba yana dauke da nishadi yashi ge bathroom dan yasa mugansuwa sosai jinsa yake saka yau.
Har ya shiga yasake lekowa cikin happy yace" yau baza amin ba wanka.
Tace "wankan Allah nama ka ai.
Yace"au wannan na shedan ne?
Tace "kai de yikafito nagaji ne.
Yace "ok bari nafito namiki tausa.
Tana jiran sa har yafito tana kallon sa yagama komai nashi ya haye ka gado yaja blanket
Yayi kwanciyar sa tare da janta jikin sa ai kafin kaceme har bacce yayin gaba da shi
Hadim tameke zaune ta zubawa faskan Nabil ido baccin sa yake cikin kwanciyar hankali har wani nanuri nada ban fuskan sa yake fitarwa take wani mugun shaawa ya kamata wanda baza ta iya jurewa ba
Shiko yanda ya kwanta dinnan sai kuma asuba hannnu tasa tafara shafe fuskan kasa cikin bacce yaji abin da take masa ya bude idon sa cike da bacci ganin ta zaune yasa yasake janyota yace
"My one muyi bacce ko yana gama fadan hakan yaja idon sa yarufe rif
Hadim tayi mika tasake shiga jikin sa dan gaskiya baza ta iya hakura ba dan jiya masai data massa masa yayi dan wasanni ajikin ta sama sama amma yau ko hakan ma bai samuba kawai sai ita tafara sarrafashi shiko Nabil dama bai koma ba kuma tunbude idon sa da yayi yagane metake so amma shi bai jizai iya ba lif yayi yana jinta ita zuwa yanzu ita kanta tasan ya tashi amma tarasa meya yasa yaki yinkuri dan haka ta kai bakin ta dai dai kunnen sa tace" yade?
Yagane amma yace "bakomai
Tace "ah ah da komai.
Yace"tom kibari saida safe muyin bacci yayi maganan cikin mayen bcc dan kafin ta bashi amma har wani bcc yasake kwasar sa

Allah sarki Hadim ahaka ta hakura tayi bcc batare da ta zarji wani abuba dan a yanda take jinta macce har macce baza ta taba sammanin Nabil zai bar ta danwata Fandau ba haka ta shi baccen cike da mafarke ma mafarke.
ahakade sukeyin rayuwa har kwana kin period din Fandau ya cika dan Hadim yada tarike kwanakin ko nata bata rike ba dan yanzu watanni 3 kenan cif da zuwan Fandau suma wata 3 ya rage musu sharadin su yacika Hadim sai farga ba take
Tashi ga dakin Fandau dai dai lokacin sallan magaruba samun Fandau tayi tayi dai dai akan kujera threesiter da sauri Fandau ta sauke kafafuwan ta cikin ladabi da tsoro dan tana mugun tsoron su tace "anty ina yine?
Hadim tace "kina lfy kinyi sallah?
Fandau tasun kuyar da kanta tayi shiru cikin fargaba Hadim tasake cewa nace kinyi sallah girgirza mata kai Fandau tayi alaman a a
Hadim tace meyasa?
Fandau tasake sun kurayar da kai ta bude baki ahan kali tace "yau banayi
Da sauri Hadim taja baya cikin firgici tace what
Saida tafirgita fandau duk a watan can mata data zo tama ta wannan tambayan tace bata sallah sai da taga Hadim ta sorata amma bakamar nawan nan da kamar an aika mata sakon mutuwar uwa da uba ba
Cikin karaji Hadim tace dan


08062383027

DAMA TA


NA


Batul Adam Jatto


🌈 *Kainuwa writers* *Association* 🤝

18


Hadim cukumo Fandau tayi tace ke dan uwar ki gayamin me yahane kin daukan cikin?
Fandau
'zuciyarta tace
_indan fisari kayan ragone to_ _kaza matayi man_
Afili kuma cikin kalan tausayin ta tace anty nima ban sani ba. Cikata tayi cikin bacin rai tace yin cikin shine zai baki daman fita acikin wanna gidan dakuma lfy yar uwar ki idan baki samu cikin nanda watan nin da muke soba wlh zaki dauwama cikin kuncin rayuwa idan kin kiyar da mijina yabakin ciki wlh wllh kinga abin da mijina yake shigowa yayi dake to da kare zan hadaki yayi tayi dake harse yasa miki kanjamau ....

Fandau tace "nayiga ukku Anty dan Allah kiyi hakurin ta zube gunwoyinta ta hada hannun ta tana ta rokon ta .
Dan ta taba ganin videos din kare yana saduwa da macce baturiya a gidan uwar dakin ta anty mairo,
Kuma tabbas taji ana cewa ajikin kare aka samu kanjamau Tasan kuma Hadim zata iya yin hakan
Ai batasan san da tafurta afili Ya Allah kajikai na kabani cikin kar najawowa mamata abin gori agari da yan gidan mu.
Hadim tace tode kinji tayuya tabar Fandau awajen.

Nasu dakin ta haura tasamu Nabil ya shirya cikin kayan adidas akasan sunan sane da sunan asalin kayuyen su baban sa wato *damasak* wan da dayawa mutane da damasak ake kiran sa ful name
Muhammed Nabil Abubakar damasak asalin inda yasamo
Sunan *shid* da kujaji abodan sasuna kiran sa kuma asali kakar sace uwar ummi sa take kiran sa *shitta* mezafi kenan dan Nabil tun yana yaron yake da zafin nama shine fa duk family suke ce masa shitta sai danwar sa zainab datake koyon baki take cemasa shid shine shid yabishi har Nabil yananeman yabata balle muhammd da dayawa nakusa dashi ma basu san shida shiba shiya sa yake amma nida *shidmas* wato shid damasak Nabil shid yana da mutu kar daukada a duniyar wasan kollan kafa ball sana arsa yana mutukar kai masa dan shine na ukku ayan wasan da ake jidasu aduniya dan kafar sa yada da sada sosai a yanzu haka yana zaune da matar sa a gasan England cikin london yana caccanza waje dan bashi da alkibula a har kar sanar sa inda akafi sayan sada sada nan yake amma yanzu yana tare da chelsea dan sun iya ta fiya da shi gidan sa yanan Bridge kusa da stadium din ma aka bashi gida kuma shine 12 dan haka suna jida shi sauran kungiya kullum hari suke kawo masa amma chelsea suna fanshewa
Shiyasa yake tashen kudi shida abokon sa Bilal amma ra ayin su yanzu ya sha bamban shi Bilal kaifi dayane kungiya daya garesa wato manchester united dan haka wajen zaman suma ya bamban ta shi Bilal yana cikin England city
Saide shida Bilal abotan yanzu yawuce abota dan har company suka bude nasar rafa kayan sawa har takalmi akayan sawa ajiki ba abin da company su basa yi.

Hadim gefen gado tazauna tasuba uban tagumi ta mirro ya hangota yabar tazan da yakeyiwa kansa ya dako kusa da ita dur kusawa yayi bakin gadon yaka mo hannun ta yace " my one what is problem idon ta taf da hawaye tace "my star kode wannan matsalan awajen kayake?
Yace "wane matsala kuma?
Tace"anya ba dagare kabane kagafa haryanzu yarinyar nan bata samu cikin ba.
Tsaki yaja yameke yana jan rigan as
Yace " kinada damuwa.
Tace "ya bazan damu ba gaskiya ina da damuwa inhar watan nida aka iba suka cika bata re da wani mataki ba.
Nabil da shiba wannan ne a gaban saba damuwan sa yanda Fandau take sake kawatuwa a gangan jikin sa shiyasan irin dauri yar da yake yi idan abin ya matsoshi amma afili yace "amma de kinsan ba doc dinda yace inada matsala ko?
Tace "to idan baka da matsala ita wanna me yahana tasamu
Cikin?
Gud ga *DAMATA* yace azuciyar sa
Dayake Nabil namij ne kuma kunsa
Suba da ma akan abinda suke so duk wayon da dabaran Hadim sai da Nabil ya ninkata abai bai,
Wajen cimma wani burin sa.
Yace "kinsan matsalan ne?
Tace "a a
Yace kintuno da wani bayani da wani doc yata bayi mana nacewa yawan saduwa yana sawa a samu cikin dawuri sabo da yana sawa mahaifa tana bude wa muka bi shawaran sa mukayi da fama har kusan shekara muna fama damu kaga shiru muka wasar ko?
Gyada masa kai tayi alamun eh
Yace "tom mezai hana mu gwada akan wannan yarinyar ko za adace.
Yagama maganan yana kallon fuskan ta dan yagane yanda ta fassara zancen sa.
Allah sarkin Hadim da tagama yar da da mijin ta yana yayin komai dan farin cikin ta bata dauki zancen da wani manufa ba.

Murmushi tayi tace "ai nasa bayar da zakayi ba dan haka maban fara tunkaran kada wannan ba wanda duk bayan kwana 3 ma daya nake kai ka balle ace a rana zakayi so 2 kaban yanda doc yace.
_Shiru yayi dan a wancen lokacin mashi yakosa mayin yace wa _Hadim shiya gaji_
Yanzu kuma gashi _yasa mu wanda baya gajiya da ita saide da kunya yake ta idon Hadim yace zai iya dan kar tagano shi koda yake yasan idon ta yagama rofewa dane man d'ah kome yace zata yarda_
Yana cikin wannan tunanin yaji tace "to yanzu zaka iyayin haka?
ai tungafin yabata amsa yayi
_Hamdalah_
Azuciyar sa
Afili yace yazan yi tunda burin my one ne
'dadi taji sokuwar
Saiga Nabil nan dumu dumu cikin irga kwanakin da Fandau zata gama period danjiya ke kamar yaja kwanakin yakeji duk da yana maleji da Hadim yasan da banban ci yanzu ko yatabatar dacewa akai matar rana akwai na dare kamar yanda su osyman sukace

Aban garen Fandau ko bata da abinyi da yawuce yiwa Allah kirare ya kubutar da ita acikin wannan kangin ba abin da yake firgi ta ta irin za a hada ta da kare
Allah kamani cikin
Nan badan halina ba dan darajan fiyeyyen halittan ka
Aikin kena
har tadan rame dan fargaba
har tasamu tsarki
Nabil ranan kamar zai zubar da ruwa a kasa ya sha dan murna dan a irgen sa yau tagama suna fitowa awanka suka gama duk shirin da suka saba na kwanciya har suka kanta baiji Hadim takawo masa maganan zuwa wajen Fandau ba mai makon hakama ita kanta take wa bukin tsaf yagano ta dan haka yamata damara ya tashi zaune ya jata jikin sa yana shafa cikinta zuwa maran ta yace "my one inason samun da daka gareki kena keso kibane da abin da mayafin damuna idan natuna da wai nanda watan ni 3 inna zainabu zata zata auro mana wata gawanan sokuwar takiyin ciki ita ma.
Hadim tace "wlh nima abin da yafe damuna kenan amma bari tagama period din shegiya matsa mata zamuyin mugani.
Nabil yasan Hadim bata irga kwankin ba gashi sai wani sakin layi take a wasan nin da take dashin sama sama yake biye mata dan bayason tazar giwani abu dan haka ya hakura amma ina da bayan sun gama har suje sunyi wanka suka sake kanciya ita Hadim bata dade ba bacce ya kwaheta amma banda Nabil da sai juyin yake yayi tsaki afi cikin kwado ya kalli Hadim baccin ta kawai take tsaki yace duk keki kaja min wannan matsalan da bakin hadani da ita ba da hakan bai faruba gashi kinja wowa rayuwata matsala matse idon sayayin da karfe ko bacce zai dauke shi amma ina kamar karawa kusan to da ita yake Fandau da suranta kawai yake gani wani irin abune yake masa yawo ajikin sa wanda jiyake kamar zai ilatashi
Ahankali ya dauke hannun Hadim a jikin sa a hankali yake zame jikin sa dana ta har Allah yabashi ikon raba jikin nasu filo yajan yo ya maye mata gurbin sa yalalla ba ya tashi yana taku ahankali har yasa mu yakara sa bakin kofan ahankali yabude yafita yaja kofan yarufe cikin sauri yake ta mata kalan har yasauka yahau wanda zai sada shi dana Fandau yana shiga dakin ma wani sanyayyen ajiya zuciya yaja cikin zumudi yake takawa har yakara sa gadon yaye bardon data nade jikin ta yayin rigan dayake jikin ta me nauyine dan yanayin garin awai sanyi ahankali ya zauna hannun sa yasa dai dai fuskan ta yana shafa ta ahan kali gashi de bawani kyune da itaba duk da baza akirata maimuni ba amma fuskan yana sashin nishadi idan yana shafasu hannu saya sauke dai dai lips din ta masu laushi da sansi shafasu yake kamar bazai bari ba lips dinsa yakai dai dai idonta da suke arufe yayi kissing din idon nata bai sammana ba yaji bakin sa yafurta yarinya kina da kananan kyu masu dauke hankali
Ita ko kamar a mafarkin taji ana shafata tana bude idonta tagan ta a jikin mutum ga wutan dakin mai duhune na bacci
Dan haka bata san sanda tasakin wani razanenen kara ba matse mata bakin yayin da hannun sa yace "ke karki kawomin hauka anan shirun tayin dan tasan zai iya mammarin ta awannan daren Nabil yasamu yanda yake so har da shiga bandakin Fandau yayin wanka yafiton dauke da towel amma sai yaji bazan iya tafiya ba dan yana son kari anjima
wani zuciyar yace masa kawai kwanta anan tunda Hadim batashi zatayin ba sai asuba katafi har anjima ka karan abin ka kasamu Bonus marmushi yayin good
Tsawa ya dakawa Fandau yace "ki wuce kije kiyi wanka baza kin kwanta min kina min wari ba danni ba kwanciya da janaba a tsarina da saurin ta tashin tashi hanyan bathroom din tana tunanin ta ta rayuwan kenan a na amfanuwa da albarkatun jikin ta ana mata wulakanci hawayen da suka surto mata tashare ta fara wankan shiko Nabil gadon yahaye yayin kwanciyar sa jiyake duk gashin jikin sa yana fiton masa dawani ni im taccen sanyin ni ima ai bai san sanda yafara burgima akan gagon ba yana murmushin da jin dadin marar misal tuwa bakin sane yaji yana furta eyes eyes usman matar daren wllh nayarda
Da tafito tagan shin cikin wannan halin turus ta tsayan kallon san amma gudun kar tayin lefin yasa ta sunkuyar da kanta ta dena kallon inda yake.

Shiko yajima cikin wannan halin sannan hankalin sa yazo jikinsa ya yatuna da inda yake da saurin yaju yana cewa Allah de yasa bata fito ba
atsugunne yaganta can gefe murtuke fuska yayi kamar bashi ba cikin tsawa yace "ke kuma mehaka dallah taso jiki na rawa ta taso amma sai ta tsayan takasa hawa gadon janyo ta yayi cike da mugunta ta fado kansa dai dai lokacin Hadim ta fadon dakin
Wani ihu tayin cikin firgici abin tagane idon fazai iya gane mata ba rufe idon tayin tadafe kirjin da daya hannun daya tana nuna Nabil da Fandau Nabil da yaga ma dankarewa awaje ko ture Fandau din yakasa

Hadim nuna shi kawai take da yatssa daker ta harshen ta ya iya burta Nabil Nabil Nabil tsugunnawa tayin dafe dakirjin ta dan kafafuwan ta kasa daukan ta sukayi ita de kawai Nabil Nabil kawai take ambato sai tari kuma har tarin yahana ta magana

08062383027

*DAMA TA*


*NA*


*Batul Adam Jattko*


*Ina kara godiya ga masoyan DAMA TA*

*Yan duk kan group dinmu na kainuwa ina meka godiya*🤝

*Dandalin HAJIYA Nafisa* *inajin dandin kasancewa daku*

*Queen Teemah*
*Fandau ta amsa*


*19*


🌈 *Kainuwa writers*
*Association* 🤝

Da karfi ya ture Fandau a jjikin sa ya tashi da sauri yayi gun Hadim yana kiran sunan ta amma kafin ya sauka a kan dan mata kalan guda ukku da gado yake kansa ya taka daya a na biyu yajisa tim ya bugu sosai dan sai da yadan kwanta a lamun yana jinjiki sannan,
Ya tashin yana dafa kafan sa inda yabugu
Dakyar yake jan kafan sa ya karasa inda Hadim take kwance idon ta a rufe amma hawaye ne keta faman surtowa a gaban ta ya tsugan ya tallahota jikin sa yana jijjiga ta yace "my one kibude idon ki me yasameki kike zubar da a bume medaraja hawayen ki.
Nunfashi taja bata bude idon ba tace "my star gaskiya idona yake nunamin ka kashigo dakin yarinyar nan batare da izinena ba bansan zanyiwa idona mugun gani bada ban zoba Nabil macce ce kwance a jikinka.

Nabil da yake tattaro kalaman dazai tsarata ya rasa ta inda zai bullowa al amarin duk girma da kiban Hadim cilak ya dauke ta yayin hanyan waje da ita
nasu saman ya hauda ita a kan kujera ya zaunar da ita ya zauna a gefen ta yasa hannu ya jata
Jikin sa kanta ya daura a cinyan sa yana shafa dogon gashin ta yana kallon yanda zuciyar ta take bugawa amma har yanzu idon ta a rufen yake kuma bata dena zubarda hawayen ba.
Pls my one bude min idonki ki gayamin me yafaru dake bayan fetana nasan kida saurin jin tsoro kamar ba shuwa ba kiduba yarinyar can duk girman bangaren can ita kadai take rayuwa amma ke dan fitan tan da nayi shine kika kasa saida kika bine bayan nayi nayin dake bazan tafi ba kika nace saina tafi banso ba natafi,
Kuma da kikaje me yasa bakiyin knorking ba tunda kince ba kyason kiganta kusa dani,
Hadim kam har yanzu idon ta a rufe yake dan batason ta bude taga Fandau tafada kan mijin ta amma jin magan ganun Nabil da sauri ta bude idon ta tazuba masa ido,
Cikin sanyin murya
Tace "Nabil kana nufin ni da bakina nace kaje . Shima cikin dagewa kamar da gaske yace dawa yake cewa naje ai wllh my one ba kya tausayina ni kadai kin mayar ni injin ingama dake kikuma turani gunwata.
Da sauri ta tashin zaune " wai ban gane ba Nabil yaushe nace kajene yasake bata fuska yace "tone yazanyin na gane tunda ke dakika bada da bakin ki baki ganeba.
Hadim tace
"nede nasan munkwan ta kuma cikin farin cikin kawai juyi nayin naji ina shirin hawa tudun filo natashi nayita neman ka bangan kaba ba inda ban duba ba shine na haura saman yarinyar nan na ganka Nabil ka gayamin gaskiya dannasan baka min karya koka fara sonkasan cewa tare da yarinyar nane wllh zuciyata zata buga idan kace kanajin wata wllh wllh ko yau zata haihu idan kafara son katsancewa tare da ita se tabar gidan nan kafin ta tafi se na na kasata yanda ko almajirin baban nata bazai sota ba gayamin gaskiya.
Ta garashen maganan tana dafe kirjin ta dayake bugawa kamar zai fito
Nabil yasake kamota yace" gayamin gaskya kema kina nufin baki san sanda kikace naje ba?
Gyada masa kai tayi.
Yace "to wllh zansa malamai suyi miki rukiya kar ya zama sun fara shafa mike ne a kan son d'a inde baki san sanda ki kaceba na kina kwance idonki ruke kikecewa banje zaki iya mutuwa.


Wani a jiyan zuciya ta sauke tace "Alhadulilah wllh nayi mugun tsorata a sheni nace kaje wllh bawani aljani kawai mugun sa abin a raine yasa nayin mafarkin sa yafiton file kai kuma katashi katafi wllh se de mafarki kasan da zamu kwanta munyin maganan.
Tasauke ajiyan zuciya tace my star kaci gaba da sona ni kadai Wlh kaso wata bazan iya jurewaba .
Murmushin yayin irin na ruwa tasha dinnan yace"ke dayace my one amma dalilin son d'a yana ne man zautar minke.
Tace" ba dalilin son d'a bane dalilin kin kishiya ne wllh bana son d'a yanda nake kin kishiya wllh ko yarinyar nan da nasan bata isa komai ba banason kasan cewar ka da ita dan de nasan idan bamuyin hakan bato za ayin mana megaba daya.
Yace" ga a lama shiyasa dakika cenaje banyi musuba naje dan nasa a raina bazan kara miki musun zuwa wajen yarinyar naba a sheke mafarkine.
Cikin yarda tace bansan manayi ba
Amma nake ganin makamar baka mata komai ba dan naga da kayan ka a jikin ka itama haka
Tabe baki yayi yace "ai kinsan ni idan naje sai naje taje tayi wanka ita kuma idan ta shiga kinsan jimawa takeyi to tafito kena na fusgota ika shigo
Hadim tace "ai gashina jimawan nata ya mana rana badan haka ba da nasan turmi da tabarya zan tadda ku wanda nasan mutuwa ta kawai zan gani tafadi haka cikin yarda da mijin nata dan tagama yarda dashi
Tace "af naman ta fa ai yau zata gama period dinma muje inda zaka iyasai naraka ka koza a dace.
Shiko zuciyar sa fal murna zaiso hakan amma a fili yace "ke barshi sai gobe bacci nake ji ga gobe muna da meeting a club tace shike nan dasafen zaka iyayi ai

baiji dadin hakan yaso a ce tanace sai yaje ya kwashi bonus.
Tace "mukwanta kanada meeting nima gidan habiba zanje gobe dan bazan rakaka meeting ba zata min lale. "Tom yace a dakila dan baiso hakan ba yajata suka kwanta.

Aban garen Fandau kuma suna fita taja bargo sede me wani a zabeben cikon mara naji hannun ta ta dura a maran take jujuya kai saide a bin baiwani jima ba ya dema mata ciwon nan take wani Baccci me dadi ya dauke ta.
Su Nabil an sha adon cikin shigan su kaman kullum iri daya suka fito sakale da hannun juna Nabil ya juya yace "my one bazamu tafi da driver ba sabo yau nina keson samun ladan zumun ci dariya tayi tace"kai kam ai baka gajiya da tuki yace "musamman idan gani ga my one ne ba tana mun wannan murmushin nata metsada ai jina nake kamar nasaki kan motan dariya tayi ta daki bayan sa da daya hannunta tace "kajika ko. "yace da fadan gaskya ko suka shiga motan suka dan na security get din yabudu suka fita suna cikin tafiya wayan Nabil yayi kara yana dubawa yaka iya rigima ce wato inna ZAINABU danja kenan wutan ki a baya gefe yasa muyayi parking baiyi Picking ba har wayan ya katse ya nayin yanda fukan sa yayi ne yasa Hadim gane akwai damuwa kiran ne ya sake shigowa a karo na 2 Hadim ce tasa hannunta ta daukin wayan dan gani waye ganin Inna zainab yasa Hadim saurin kallon Nabil cikin faduwa gaba dasuri ta meka masa wayan tace "kadaga idan baka dauka wani lefinle dafe kansa yayi cikin darura Hadim ganin kiran zai tsinke kuma wani matsifan hakan zaija musu yasa tayin saurin dagawa muryan inna taji tana cewa kaide modu baza akira kaso daya ka dauka bako cikin ladabi Hadim tace "Inna nice ina kwana cikin karaji da fada inna tace Lalle yariyar nan ke meyasa wani kolacin baki da tarbiya ne wayan kina kira da saurin Hadim ta girgirza kai kamar tana gaban ta tace a a
Inna tace "da dake na keson magana ina da nombar naki kezan kira zaki wani dauka kice ina kwana da kina da tarbiyan gaisuwan meyahana ki kira ki gaisheni wata nawa zakiyi baki kirani ba dan haka bani wanda nake don magana dashi kawai a hankali tacira wayan a kunneta ta mekawa Nabil da duk yana jin mesuke fada

Ya karba yace "Inna ina kwana tace "kabari idan kaso jin na kwana lfy kakira ni amma ni yanzu nakira kane nagaya maka su yasmin zasuzo huto kasa a basu kudin jirgi dana sayayya su ko dan wajen su 6 har da meram ita ma tagama India din tazo gida gaba daya yace "eh wakil yagaya min tace to zakaga meram tayi kyu idan kyu kake so inason kafin tazo ku daidaita kan ku kaji kaji yace "haba Inna nayi yaya da dan uwana kuma kanin abokina dayake son meram tun tana yarinya haba Inna bagir mana bane.

Inna ZAINABU tace kaja bakin ka kaiwani gir magareka gir manda ko kwai baka a jiye
shikena tsaya wasa koba Meram ma zan samo maka mata inde lokaci Yayi tana gama fadan haka ta kashe wayanta
Nabil yajuya yakalli Hadim ita mashi take Hadim tace Allah yanzu matan nan baza ta bari na zauna lfy a gidan aurena ba nida nake da ajiya a gida zata turomin wadan nan yaran nata masu shege sa ido ya zamuyi dawannan yarinyar kenan?
Nabil yace "hanasu shiga bangaren kawai zamuyi tace "kaima kasan ba zasu hanuba tunba wannan Meramn dinnan ba mezu ben kwailaye ita a dole yar boko dariya Nabil yayi yace "wannan ai ko zubin kwailan bata samu ba shima wakil duk ga banyan babes agari me yagani jikin ta Hadim tayi dariya tace "aine inda ita din mata baka wllh bazan damuba yanda banda muda wancan kucakar ba sai de kawai banason jin kunyane a wajen kawayena dan nasan za a kirata kishiya ta hakan shine babban abin kunya a wajen na
Nabil kallo takawai yayi ya kunna mota yaja Azuciyan sa yana ai yanawa anya soyyayan Hadim Gaskiya ne yafara shakkun haka tun sanda tacusa masa auren Fandau

Akofan gidan doctor Muktar ya sauke yazuna har tafito yace "ki gaida mamata da didi tace"ah bazaka shiga bane
Yace "zanyi let
Sai nazo ki kulamin da kanki I love you zaga yowa tayi tayi kissing dinsa dukka kumatusa tace "I love you too much my star murmushi yayi ya shafo kumatunta yace "Allah yabar minke kina cikin aikina yaja tana tsaye tana daga masa hannun haryayi nisa sannan tanufi gidan
Shiko Nabil da ya kwana a ransa da safe zata rakayi gun Fandau amma da safen batayi maganan ba kashi yayi mugun sawa a ransa surorin ta kawai yake gani a ransa bai san sanda ya dauki wayan sa yayi kiran ogan suba yace "ya masa alfarma bazai samu daman zaman meeting ba ai ko ogan baiji dadi ba dan Nabil sheke komai a wajen amma haka ogan ya hakura dan ba a tursasa Nabil
Yana kashe wayan yayi Murmushin a fili yace inada bonus kena cikin farin ciki yake tukin harya karasa Bridge inda gidan sa yake

Itako Fandau kayan ta tattaro set 3 zata wanke dan Hadim tace tadena tara musu kayan wanki diriniya tayi tayi dan injin din wankin tayi tayin yaki aiki daga ita sai wani dan towel guntu korabin cinyar ta bai kai ba a fili tace kai mawan na injin din dan renin hankali kar ka juya dinmana bani da hannun kawai sai da sunkuya tafara gurzan kayan
Tana rere wakan ta cikin harshe tana kanuri tana cewa _kanuri beri larrah sheu kanuri yani cab_
Nabil da yashigo baigan ta ba yana kasa kunne yajiyo wani zakekken murya a bathroom din bai sanya a kayi ba shide kawai ganil kansa yayi a toilet din yajin ginar da gefen jikin sa a jikin bango ya daga kafan sa daya ya daura akan wani dan takali ya harde hanuwa sa kawai ya tsaya kallo ta sai faman lunshe ido yake yanayin yada tayi tsugunnon wankin komai najijinta yana girgizawa musamman yanda heeds dinta yafi girgiza kallon mana dauriya kawai yake mata dan gangan jikin sa sai ingizasa ya keyi zuwa gare ta.
Itako Fandau da tafara jin kamshin sanyeyen turaren sa bata dauka shibane a zatonta ko dunna jiyane dayayi wanka bai gama fita ba tasara wane irin Turare ne me azaban kanshi duk kayan ta yanzu kanshin suke kota wanke sai taji.
Zuciya daya ta matse kaya zata a jiye gunda a jiyewa taci karo da mutum da sauri taja baya tsabar tsorata da tayi bata san sanda guntun towel dinda ta daura ya tsilo kasa ba gashi dama bakomai a jikin ta ihu tayi tayi saurin sugun tawa zata dauki towel din sauri yayi yariga ta dauka ya cila a saman shaya yace "hauka zaki min ihu kanwane dalilin koda yake kinga maye ko wanda yafi kura iya maita
da sauri ta girgiza masa kai.
Yace barima na tambaye ki baki iya kuna injin din bane kike mana ja gwalgwalo a toilet wato zaki bata mana gida da kazanta kafin lokacin tafiyan kiyayi ko?
Ta girgiza kai a laman a a
Ma magana nake mikiba ya daka mata tsawa.
Murya na rawa tace a a nakunna kinyi yayi.
Yace "to hanaki shiga sauran bandakan a kayi duk abin da yake ban garen nan zaki iya amfani dashi ko dakin idan kika ga dama zaki canza.

Tace "to kayi hakurin dan tagaji da sugunon gaba tason ta tashi yaganta ahaka.

Yace "najin dan mekikayi ihu da kika ganni?
Shiru tayi
Yace "badake nake ba?
Tace"kayi hakuri tsorata nayi.
Yace eh ga zaki ga kura ga maye gawanda yafi maye iya maita har gurnani yake ko?
"tace dan Allah kayi hakuri wllh bazan karaba
Yace "a wannan karan bazan hakura ba har se kinyi tsallen kwado
Da sauri da dago kanta ta kalle shi da dara daran idon ta
Yace "dena kallona da wadan nan shegun idon naki ko kin dauka zanji tsoron sune tashi kiyi abinda na saki.
"ban iyaba fa
Taba shi amsa
Yace yau zaki iya tashi muje daki duk giman dakin nan yau saikin zaga yashi sau Ukku wani irin tsawa ya daka mata wanda ya raza ta manta mada ba kaya ajikin ta bata san sanda
Ta tashi tsaye ba hannunta biyu takare kirjinta dashi ganin yafi kallon wajen
Nuna mata kofa yayi yace "tom wuce simi simi tawuce shiko suman tsaye yayi ganin yada Heep's dinta yake kadawa ta iya juyasu sosai yajiji nawa hannun sa da yayi jarumta bai janyota kamar yan da gangan jikin sa yake bashi umarni ba sai da ya sauke a jiyan zuciya sanan yabita a baya yana kallo san tsar iya tafiya irin nata wanda ya sheda hakan tunranan haduwan suna fari yace yariyar nan kyune kawai Allah bai bata ba dasai nace tafi sauran mata komai.


A tsakiya dakin ta tsaya hannun dafe da books dinta sai har hada cinyoyi take na kare gabanta sai wani hula da yake kanta kawai
Yace "to fara cikin tsawan nan tasa yafa da aiko da sauri ta fara duk da ba iyawa tayi ba idan tayi daya biyu saita fadi ga tsansin teiyel shiko banda murmushi ba abinda yakeyi sosai jikin ta yake mutsawa wanda shima kansa nasa sandan girma yake harbawa
Da karfi tayi wani faduwa se gashi hulan da yake kanta yafadi mezai gani kanta yagani tallal kaman glass sai sheki yake ba alamun gashi yata ba zama a kan bai san lokacin ya meke tsaye ba sai gashi a gabanta yace kedan uwar meya samu kanki da sauri tafara magana da yanda yataso a zuciyen nan zai iya yimata illa.
Cikin in in na tace "wani mai nagani a bandaki me hoton macce da gashi a kanta na dauka na gashine na shafa sai da nazo wanka naga gashin duk yafita.
Ta karasa maganan tana matse idon ta
Cikin baciran da mugun haushi yace to jashila to man askine shine kika dan bara a kanki tozaki zauna harse sawon watanni 3 sannan gashi zai fara fito miki cikin mutukar haushi yake maganan danya na mutukan son gashi ajikin macce shida yake shirin siyo mata mai da mataji a boye ya kawo mata dan Yasan Hadim baza ta bataba tunda tace bai shafi ai kin suba yasan kishine
Itoko Hadim tana shiga gidan Habiba tace Allah yasa kindauko mana lalen dan nawa ya k'are
Hadim tace "kuma wane iskanci ne ya hana kigaya mintun ina gida saiyan zuda nazo
Habiba tace "maida wukan indan wannan ne bari a dan jima kadan a tashi yara yau doctor baya gari gidan naki ma zamukai kwana.
Hadim cikin farin ciki tace kamar ko kin san yau Chelsea sun suro wai meeting na safe har dare zasu rike mana mazan mari mudau ko yaran sai muwuce kawai muyi Lalle mu ni yau har wannan gyaran jikin zaki min wllh kin iya my star yanason wannan gyaran.
Habiba tace ba damuwa akwai kayan gyaran
Hadim ce take jansu yaran suna baya Habiba tana gefi get din yana budewa tunkafin Hadim tayi parking idon ta yagane mata motan da Nabil yafita dashi tace "tooo meya kawoshi gida kuma bayan sai 9 na dare za sufito ba.

*Tonide nasan meya kawoshi* *kekuma kema idan kika shiga zaki* *gani toyanzu de ba Baccci kike ba idan ke me hankali* *zakigane*
Muje zuwa
*B *Jattko*
08062383027

*DAMA TA*


*NA*

*Batul Adam Jattko*

*Mum farhan*
*Hadim fa bata dauki* *Shawaran kiba*

*Masoyan damata ina kara godiya* 🤝

*Humairan Fandau ta gd*

🌈 *Kainuwa Writers*
*Association*🤝

*20*

A general parlour suka yada zango yaran sunata tsalle dan suna son gidan antymum haka suke kiran Hadim saida sukayi sallah zuhr Hadim takira firseh me aikin ta a bangaren kitchen tace "ga yara kuje su fade abinda suke son ki dafa musu muba yanzuba firseh ta amsa da "ok taja yaran suka fice
Hadim bata ajiye wayan ba tace bari nakira my star naji meya kawo motan sa gida

Nabil da har lokacin yana fadan askin kan Fandau wayan yayi ringing yana zarowa yaga sunan my one yadaga yace "hutawan ki lfy my Queen
"tace Allah yabarmin my prince na tace fasa meeting din kukayine?
Yace "a a mundan fito hutune na kunna wayan ya akayi ne?
Tace to yanaga motan da katafi dashi a gida
Dasauri yace "gida kuma
tace "eh
Yace "ya akayi kika sani?
Zuciya daya tace "ina gidan fa
Hannun sane yafara kar karwa yabude baki amma yaji mgn ma yagagara
Dabara ya fadu masa yace"ok munzo da amjad ne shine muka fitada tasa nabar nawan.
Tace " ok ai muzone da habiba da yaran kwana ma suka kawomana
Yace "ok sai nazo
Tace "ok my sweet
Yana kashe wayan jiki na rawa yatashi yafita babban parlour part din Fandau ya canza security din kofan duk da yasan balalle bane Hadim tashiga amma yayi hakane saboda tsaro.
Yakalli yanda Fandau take. A sugunne tana nishi nagajiya
yace "jekiyi wanka sanan ki samu sabon towel ki daira kisan yanda zakiyi da Wannan kannaki dan bana san ganin sa me kamadana tsohon baya hude karki kara bari naganshi kiwuce kiyi abinda nasaki inajiranki.
Ya fadi haka yana kwantawa akan gadon yana tunanin meyasa Fandau tafi sauran batan da yasani ne ko wannan tsallen kwadon dan yakarewa jikinta kallo yasata bawai mugunta ba shikan sa yana mamaki yanda akayi gangan jikinsa yake yaudaransa akanta,
Allah Allah yake lokacin tafiyanta yayi ko idan yaga bata kusa zai iya manta ta,
Dan yanajin kunyar ranan da Hadim zatagane yanason wani abu ajikin yarinyan amma idan yatuna da ita taja sai yaji tausayin nata yaragu.
Duk dahaka yana tsoron ranan da zata reskeshi,
Yasauke a jiyan zuciya afili yace Ya Allah kacirewa gangara jikina kwadaituwa da wannan yarinyar kar zuciyata ta kasa daurewa itama takarba da ganan na tozarta a idon Duniya dan babban lefi nayi na auri yarinya bada sanin iyayen taba nima nawa basu sani ba nasan ko shari a sai tamin hakuncin hainci da yaudara danayi,

Dukan filo yayi yatashi zaune dan shi yafi ganin lefin gangan jikin sa dan shiya kekai tunanin ta cikin kwakwaln wanshi.


Motsin fitowa tane yadawo dashi daga nunanin ya daka kai yakalli ta daure take da towel kamar yanda yace tayi sai kanta tadaure tamau da wani siriri gele na fakista tsayawa Yayi kallota ya nason yaganta cikin kwalleya da Kananan kaya English weres amma Bata dashi dogayen riguna kawai da fakista hadim tabata a cewar ta ba ado tazo ba karta dauke mata hankalin miji dan komai munin macce idan tayi ado tana kyu
Yana kallon ta ita kuma tasun kuyar da kai tana tsaye a hannu yadan bubuga gadon a laman tazaune ahankali ta zauna ta sake sunkuyar da kai.
Nabil tashi yayi zaune ya nade kafa yasata agaba yana kallon ta hannun sa yasa yadago habanta yakai nasa fuskan dai dai nata a hankali yace "kinyi brush din bakin ki?
Gyada masa kai tayi alaman eh.
Hannansa yasa yaja lips dinta na sama yabude haske masa ido fararen hakoran ta jerarru sukayi bai san sanda yace wow
Dama datti ne yadafar dashi kenan
zuba mata ido yayi yanason yaga munin ta amma sai a sannan yake ganin wasu sirrikan boye na kyunta da mutum bazai iya ganewa ba har sai yanusu hancinta bame tsawo bane kuma bana nen neba ne daidai misali fukanta yanada dan fadi kadan gawani kwantaccen gashi a gaban goshin ta yazo mata har wajen kunnenta sai ka ratse megashi ce dan man askin iya kanta ta shafawa idanuwan ta suna da girma da haske shide Nabil ko jurewa kallon su bayayi Fandau doguwace bata da jiki ban bancin suda Hadim kenan ita farace tas shuwaa amma gajerace ga jiki.

Ajiyan zuciya yasauke afili yafurta yarinya kinada kananan kyu wanda yafina manya daukan hankali ya sunanki?
Fandau wani haushi taji ace mutu yana amfanuwa da jikin ta tsawon watani bai san sunanta ba.
Ahankali yafurta kigaya min mana
Fur taki mgn gashi bayason matsa mata dan yafi son tasaki jikin dashi
Jikinsa ya
Jawota yace "niko fushiki dani ko nasaki tsallen kwado ko bari namiki tausa ciwon zai tafi. Ya nayin yanda yayi magana cikin sanyi kaman bashiba yasa ta dago kanta ta kalle shi ido daya yakashe mata shiru tayi ajikinsa yana mammasa mata cinyoyi ta tuntana jin ciwon har tane meshi tarasa daganan salon ya canza.
Haka ya wuni yana cin bonus injishi da fada🤣🤣
Wuni guda ajima bini bini abu daya tana manne ajikin sa,
Ba abinda yake rabasu sai sallah
Abinci ma kayan
Fruit kawai suke sha sai ruwan tea


Nabil yayi hakane dan yaji ko yarinyar zata iya gunduran sa amma ina sai mawasu surukan da dabai saniba da suka sake nunkuwa
Akan nada.
Sai kusan 10 na dare yakira oucera wani yaran gidan sa yace yazo general parlour yadu ba masa Hadim tana ciki.
Yazo yaduba yace "bata ciki
Harzai fita yajuya yakalli Fandau yace "zan siyo miki man da zaki shafa akan ki da kuma wanna zaki shafa ajikin kida sabulun wanka mai kyu kidena wanka da wancen bashida kyu amma zaki samu inda zaki boye idan kika kuskura matar gidan ta gani sai nacikin jahannama yafiki jin dadi.
Yayi shiru can yata ko gaban ta yasa hannu yamekar da ita ta tsaya yasa hanunu ya tallaho kumatunta biyu duk da hannun sa biyu idon sa cikin nata yace "sai me'kikeso da bukata na sayo miki kwace fuskan ta tayi tazame jikin ta danasa tace" wajen mama ta nake son naje
Wannan bazai samuba zakije idan kingama mana aikin da muka daukoki.
Fandau fashewa tayi da kuka ta fada gado.

Baki ya tabe tareda daka kafadun sa yafice da sauri sai da yaga yafa da kan kujeran general parlour sannan yaja ajiyan zuciya yana murmushi wayan sa yazoro yakunna yakira Hadim yace "na dawo
Tace "kana in yace ina babban parlour tunda kince gidan da baki tace "ai har sun kwanta ni ina daki kashigo kawai yace"ok my dear
Hadim da yau ita da habiba sunsha jike jiken suna na mata Nabil kawai ta ke jira yana shigowa da godu ta fada jikin sa shima rungumota yayi sosai yana ajian zuciya na karya kamar gaske yayi missing nata
Tace "kasamu meeting ka manta dani nasha iran ka awaya soba adadi barufe
Yace" meeting ne yayi zafi yaraba jikinta da nasa yawuce toilet tabi bayan sa cikin zumudi dan magani na aiki ajikin ta

Saida suka gama duk shirin suna kanciya Nabil yana sane da ita yaja blanket ya kwanta yau ko janyo tan bai yiba data dame shima juya mata maya yayi.
Da sauri Hadim taja wutan ta kunna my star mekenan hakan nizaka zuyawa bayi yajuyo yace "wayyo my one dan Allah kibarni nayi Baccci wllh agajiye nake kinsan fa wuni nayi a meeting.
Tace "Gaskiya my star ka binciki lafiyan ka dan da bahaka kake ba dada ko ball kabuga baya hanaka yin kamai balle wani meeting nide zamuje wajen doctor baka da lfy ina gama shiyasa ka kasa bawa yarnyar nan ciki dukka canza kamar ba star dina ba.
Shide baiyi mgn ba Baccci karya mayayi.
Da safe duk tare sukayi breakfast dasu habiba

*Bayan wata 1*
Fandau tana jin canjin ajikin ta dayake bawanda zata gayawa saita jure abinci ma bako wanne take ciba ga saurin jin yunwa kocikin dare saita tashi tane mawa cikinta abinda zata ci
Gawannan ciwon maran nan da tayi tun ranan da Nabil ya fara satan zuwa yananan gaba daya maranta jinsa take kamar andaure mata baye ma ranan da Nabil bai samu shigowa ba dan yanzu ba abin data keso irin abinda Nabil yake mata,
Yanzu ma tsaye take a kitchen sai cije hanunu take duk abinda ta dafa takasa ci dan jitayi
Tana mugun son shan kunun tsamiya ga bagarin balle wani tsamiya.

Nifa my star inaga kamar yarinyar nan tasamu ciki dan da bata kara ko kwana daya ba amma yanzu gashi har two days Gaskiya idan mu kayi sa a burin muzai cika wannan karon takara she zancen cikin farin ciki.
Nabil yace "inko hakane my one zanmiki kyutan da banta bamiki irin saba zan jidake sosai.
Tace "ai nice yakamata nama kyuta amma bari da safe zamuje wajen doctor tukun
Zaro ido Nabil yayi yace ta yaya zamu kai ta wajen doctor?
Tace ba ita zamu kai ba fisarinta zamu garba sai naboye idan na masa bayani kaman yanda musu ciki sukeyi idan yace na iyo fisari sai nazuba natan.
"Yeeees yace tare da tafa mata.

Fandau tana tsaye haryanzu tana tunanin bayan kunnu tsamiya ko mezata iyaci taji muryan shigowa su hamdala tayi azuciyar ta dan tana muradin Nabil din ma sosai da sauri tafito dan kar tayi lefi zubewa tayi kamar yanda tasaba gaishesu Hadim ce kadai ta amsa Nabil ko inda take bai kalla ba yawani sha mur kamar yanda yakeyi idan agaban Hadim ne.
Hadim tace yawwa muje bandaki ko takamo hannun Fandau suna shiga bathroom din dan roba tameka mata tace gashi kiyi fisari anan kibani Fandau hannu narawa ta karba dan tana tsoron Hadim.

Doctor Muktar yazuba wa Hadim ido yace" meda me kikace yana damunki yamutsa fuska Hadim tayi kamar marar lfy tace tashin zuciya yawan ciwon kai bakina yawu yana taruwa
Cikin happy doctor yace "dan Allah da'gaske abin damu ka dade muna son jine amma bari nakira nurses kuje a gwada firarin ki yabuga waya yakira nurse din tana zuwa ya hadata da Hadim din suka fita wani dan roba tamekawa Hadim tace kishiga toilet kiyi fisari ko Hadim ta karba tana shiga ta bude roban ta siyaya fisarin Fandau a ciki tafito tamekawa matar saka makon yana fitowa tamekawa Hadim tace ta kai wa doc
Hadim tana kawowa tamekawa doc
Hannu narawa Muktar yakar bi pepper suma Nabil da Hadim gaban sune yake faduwa doctor yana budewa ko gama karanta wa baiyiba yajefar yayi kan Nabil yafada jikin sa cikin happy yana cewa "my friend congratulatins
Hakan yanuna musu akai ciki kenan Nabil bai san sanda yature doctor ya rumgumo Hadima suka fara kukan farin ciki atare sunjima a haka.
Kafin doc yakatse musu nunani dacewa ni fabaga ma yarda ba sai namiki scenning
Yafadi hakan yana tunawa Hadim dagon da yake scanning din
Atare cikin sauri Nabil d Hadim sukace scanning kuma

*To fa abin nema ya* *samu amma ya zan cen scanning* *zai kasan ce*
*Zaiyuwu kuwa*

*Karin gdy gamasoya*


*B Jattko*

[12/15, 7:44 PM] ‪+234 803 262 6357‬: *DAMA TA*


*NA*

*BAtul Adam Jattko*

*Cikin ummata*
*Banida kamarki *Fatima goni saleh Jattko ina miki fatan gamawa lfy*

*Maryam T Baliya*
*Na gode da soyayya daya bawan ki*

*Asmau ta mi u meson DAMA TA*


*Fatan alkairi gareki*
*AISHA SHEHU mmn twine nafara novel dinki KURUMA MATAR MAKAHO Allah yasa kigama cikin sa a*

🌈 *Kainuwa writers Association* 🤝

*21*


Doctor " ya jijiga kai yace yes dan mu tabbatar ne ai kunsan abin da muka dade muna nema nefa doc muktar ya karashe maganan yana murmushi farin ciki.
Nabil rasa mezai ce yayi yatsaya yana wara ido.
Sai Hadim ce tace "a a doc ban tabayin batan wata ba tunda nake sai awannan dan haka bana tantama nasan cikine.
Danme za muce sai anyi wani scanning ai wannan ma yiwa Allah shi shigine
Kuma naji ma awani fadan ance yawan yin scanning yana juya idon yaro balle idan karamin cikine yana sa illah sosai
Sai a sannan Nabil yasamu bakin magana yace Gakiya ne baza a sawa yarona kowane irin na uraba haryazo Duniya.
Doctor yace "to Lalle za ayi dan gata ban tabajin ance scanning yana da illah ba sai awajen ku ni kam inason ganin dannan tun aciki.dan haka yazama dole nayi
Nabil yace "mayen banza sai de kaci na wani ba nawa dan ba yafadi haka yana jan hannun Hadim dan idon sa Fandau kawai yake son gani
Dariya doctor yayi yameke dan yamusu rakiya
"ai ko yanzu baku yarda anyi ba idan yagirma lolene saboda duba lafiyan sa dakuma sanin E.DD dinta
Nabil yace "karyan banza na likita Allah yake tsarawa halitansa rayuwa baku ba d'ana lafiya lafiya zaizo sanin wani E. DD din banza kuma ai Allah shi yake da lokaci bawani ba ai kin banza muba
Zama kukara ganin muba
Dacan damuke zaryan zuwa bakuba muba sai yanzu da muka dogara da Allah yabamu zaka kawo mana iyayin banza
Hadim kam da sauri take takawa dan gani take doc zai jata dakarfi maya mata.
Dariya doc yake musu har sukazo wajen mota Nabil sai da ya budewa Hadim ta shiga yarufe sannan yajuyo yace "to mayun Duniya Mungode.
"Doctor yace to yan gargajiya Allah yaraba lfy dan naga alama akan dan nan kunza yan gargajiya.

Nabil de bai kulashi ba yashige mota
Doctor yaleko yace " nasan yau habiba zata sha albishi
Hadim tace "dan Allah abba didi karka ga yamata nafison taji abaki na gobe zanje gidan gaba daga ba nake son nagaya mata
Doc yace "to shikenan idan nakoma zan dauko ta kigaya matan amma wanna babban albishir din bazan bari sai gobe ba.
Dariya sukayi shima Muktar yajuya

Fandau zaune abakin gadon ta amma koni yau shigan ta ya burgeni wani shegen English wears ne ajikinta wanda Nabil ya sayo mata a boye yace idan yana dakin zatana sawa idan kuma akayi rashin sa a Hadim ta gani tace mata a daya dakin nakusa danata ta dauka to zatace na kannen sune dasuke zuwa hutu.
Tace to amma bata taba sawa bama sai yau rigan yellow ne sai bakin wando wanda iyakan sa cinyar ta fuskan nan nata shar da shi yasha mai mekyu ga wani haske na jaririn ciki gashin kanta baka ramin bada mamaki yayi ba dan bame gabi yace one month da aski gawani baki na kyu da tsansi da yakeyi ta tajeshi ya dan kwanta kamar irin na yan
Matan kabilan Igbo dasuke dan tsetse kan sai hakan yazame mata kamar ado
Tayi sosai kamar ba Fandau me allo ma.
Kafanta daya akan daya tana tunanin raruwata da murkin mallaka irin na Hadim hatta fisarinta bai huta ba ga damu yau kwana 2 ta dameta da yawan zuwa kinyi sallah baki ga al adan kiba mekike ji ajikin ki tabbayan kenan to metake nufi dani tanason nayi wani jinyan kenan ko
Tunkafin ta hadani da kare
Allah kabani cikin na nabar wannan gidan gwara nayi bara a titi da zama dawadan nan.
Tanacikin wannan tunani taji security yayi kara kafin ta tashi da shiga koda bandaki ne ta canza kaya kar Hadim ta sameta dawannan.
Amma kafin tameke
Har anshigo tana daga kanta taga Hadim dince kuwa da gudu ta iyo kan
Fandau

ita kuma
Fandau ta zata
dukan ta zatayi akan kayan da tasa.
Kuka tafara tana ja da baya anty dan Allah kiyi hakuri Wllh bazan kara sawa ba Wllh tuda yakawo ma bansa ba saiyau din kiyi hakuri ina Hadim ko fashimtar me fandau take nufi bata yiba itade sotake ta rungumo Fandau a jikinta taji dimin danta

Fandau zubewa tayi awajen dan tasan yau ta ta takare
Hadim rungumo ta tayi ta fara kukan farin ciki yarinya kinbiyamu kema zansa a warkar da mamar ki tafadi hakan tana shafe cekin Fandau.
Nabil baiso hakaba bai ta bajin haushi Hadim kamar nayau ba ta masa shigan sauri yaso ace shine rungume da Fandau yaji dimin dansa abin da ya dade yana nema kai da ita kanta Fandau dan bata taba masa yau kamar yau ba sai benko ina Najikita yake da kallo baye kanta yabashi shaawa da mamaki dan tunran da yafara gani ba gashi yace karta sake budewa a gaban sa bayason gani dama haka yayi toho mekyu da santsi yan da yayi kaman irin na mazan India dinnan sai yaji yafiye masa me tsawon dagani zaiyi dadin shafawa
Yana kai idon sa kan boobs dinta da suka dan fito dalilin danne wan da Hadim tadan yi take yaji wani yim gashin jikin saya iba yana dan jan idon sa kasa kadan ganin yanda Heep'sdinta yazauna tab ajikin wandon ganin cinyar ta yake sunbul awaje ai bai san sanda yayi kan taba da karfi shima ya rungumeta cikin da bara ya banbare Hadim ajikin Fandau ya maye gurbin ta likata sosai yayi ajikin sa yana sauke ajiyan zuciya hannun sa yasa cikin rigarta ta baya yana Shafa bayan ta wani dimi yaji na ni ima yana ratsa tafin hannun sa yana shiga har cikin bargonsa harwani fisgan nunfashi yake sai faman goga kirjin sa yake a nata.
Fandau shiru tayi ajikin sa dan ita jitake kamar sudan gana da gado dan bata san jarabar daya sameta ba na shaawa hannun ta tadaga zata shafa wuyan sa amma takasa dan ita har yanzu tsoron mayar masa murtanin abin da yake mata ke,

Wawuyar ko sai tsallen murna take dan ita a tunanin ta Nabil cikin murna yake kamar yanda itama murnan ya mantar da ita kishin,
Itama sake rungumo Fandau din tayi suka sata a tsakiya
Shiko Nabil kakatun Hadim ne yasa yadanne zuciyar sa yadan dawo haiyacin sa yajasu kan kujera there siter suka zube kwata kwata yakasa control din kansa jiyake kamar yayi komai a gaban Hadim din cikin dashiwar murya yace "my one kije part dinmu ki dauko min kan wayana na family.
Tace "dama badashi kafita ba?
Gyada mata kai yayi dan bayaji zuwa yanzu zai iya daga harhen sa yayi mgn
Dagudu wawuyar tafice
shiko Nabil yasan kafin tazo zai rage zafi musamman daya san wayan yana jikin sa.
Juyo da Fandau yayi ya hade bakin su wasanni yadinga jifan ta dashi masu zafi da yaga mazai iya jurewa ba yameke da kyar yana tafiya yana tangade gamar dan maye yana hada hanya yaje ya janza security yanda Hadim bazata iya budewa ba cak ya dauke ta Yayi kan gado ta ita yafara sarra fata son ransa wanda ita mashi take jira yana cikin harka yaji daya wayan yana ringing a aljihun wandon sa da yacire akan gadon
Ya dan rage zafide amma baiyi yanda yaso ba yatashi harda gudun sa ya shiga bathroom yawan ke inda najasa yata ba dan ba daman wanka tunda yar yanzu wayan bai dena ringing ba da ya katse za asake kira yasan Hadim ce da sauri yafito yasa kayan sa ya cewa Fandau ki tashi kije kiyi wanka yayi inda kofan yake yana sa duk wayoyin a silent yama yarsu aljihun yayi inda kofan yake ya danna security kofan yabode Hadim yagani a tsaye yace"haba my one daga ki dauko waya mugayawa gida abin farin ciki sai kije kikama zama
"tace wllh banga wayan ba nakira yana ringing amma ban ganshi
ba ai najima anan
Kasa bude security nayi idan nasa nombar sai yace min error ko dokin ne yasa na manta bana sawa dai dai ban sani ba
nakira wayan ka kuma bakayi picking ba
Laluman aljihun sa yayi yaciro wayoyin yace "ah ai gata ma anan na manta nasa a silent dazu kafin mufita tace "haba nema nema narasa
Tashigo dakin tana
ware ido ina takene? Ta tambayi inda Fandau take
dayake Nabil dan Duniya ne kan kujeran da suka fara zama ya kalla kar da gaske yadaga kafadun sa alaman bai sani ba
Hadim tace "ko tana toilet
Yace "inaga amma kamar anan nabarta amma saime yana jefa idon sa tsakiyan gadon gaban sa yafadi dan bayan yamitsewan da shinfidan gadon yayi ido ya sake warewa da idonsa ya nuna masa tsakiyan gadon inda yabaci wanda bai kula dashi ba gadon zaka kalla ko kai yarone kasan anyi wani abu balle Babbar macce kamar Hadim tace" kaiiiiiiii


*Gaskiya yau kan saide nabaku hakuri dan naga baikai *nada ba sis kuyi HAKURI DAMATA yanzu aka fara ku gyara zama* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻🌈🤝


*B JATTKO*
*08062383027*
[12/15, 7:45 PM] ‪+234 803 262 6357‬: *DAMA TA*


*NA*


*BATUL ADAM JAJJKO*


*Zainab*
*Zeee*
*Na gaisheki kyuta*


🌈Kainuwa writers Association 🤝

22


Kai kai meya yamutsu gadon haka?
Ai Nabil cikin zafin sa irin nayin ball yayi sauri ya dire inda yabacin dan yaga idon ta bai jenan ba yafara yamutsa wajen cikin dabara yana cewa "ai nina yamutsa saboda murna dan burina yakusa cika na rabu da wannan me idon cimolan
Yana yi yana jan hankalin ta tsaf ya mutsuke wajen.
Ita kuma kanta kaman ya fashe dan murna mijin ta ita ya keso "tace muyi addua Allah yasa ta haifi yan 2 namiji da macce kaga atake zamu sallame ta ko tunda kaga idan ta haife macce ni bazan yarda ba dole sai tayi zaman haihuwan namiji kaima idan ta haifi namiji kace baka yar daba.
Yace "wannan haka yake Allah yasa ta haiho 2 kawai

Fandau duk taji me suke cewa azuciyar ta tace niko ai narabu da mutinied nakama Allah dan shi yasan yadda zaiyi dani
Wani dogon rigan data shanya a ban'dakin shita sa tafito da sauri Hadim ta tashi ta kama hannun ta tazo da ita bakin gadon tana cewa mekike jine ajikin ki ba inda yake miki ciwo
Me kike sonci
Fandau da dama haka take so dan jitake idan bata shan kunun tsamiyan nan ba baza man lfy tace "kunun tsamiya
Dakuma kwakwa da dabino nakeso
Hadim tace "kai zaki samu kwakwa da dabinon de amma mu ina zamuga wani gari balle wani tsamiya
Nabil ya katse ta dacewa za asamu awajin Zahran Usman dan suna kawowa sosai.
Hadim da sauri tadauki wayanta takira Zahra take cemata tana son garin kunun tsamiya "toke kuma yau
Acewa Zahra
Hadim tace "eh Wllh akwai albishr me girma amma se kinzo da kanki dan baza ki sameshi a araha ba
Zahara tace "haba yar uwa dan Allah gayamin bama yar haka fa
"to tuda kince Allah meyake sa mata jin yana yin su yacan za kamar tashin zuciya amai kwadayi da sauran su
Zahra "tace ciki mana
Hadim tace "tom shine albishir din
Zahra tace "dan ALLAH gayamin Gaskiya
Hadim tace "nataba yimiki irin wannan wasan ne?
Zahra tace " a ah
Hadim tace to kiyar da wllh inada ciki one month
Wani ihu Zahra tayi tare da kashe wayan Hadim ta sauke wayan tana dariya bayan ta daukowa Fandau kwakwa da dabino tace"kiyi manager dawannan kafin akawo meyawan na aika asiyo
Itade Fandau kwakwa da dabino ta karba bakin har wani yawune yake Tsinkewa tafara ci
Nabil yace "yanzu waza afara gayawa a gida?
Hadim tace kai ma kasani ai iya rigima mana inna amma nafison nagaya mata da kaina ta fara danna wayan ta yi calling din numbar inna Zainabu tana dagawa Hadim tace "inna ina kwana.
Inna tace "mun wuni lfy dan munan darene Hadim tace "lfy
Inna tace maganan zuwan yaran nan huto modu da baso yake ba saida yasan yanda yayi basu samu viser bako dan nasan kede ba zaki hana ba
Hadim da ita tayi kutun kutun yaran basu samu zuwa ba acewar ta idan sunzo zasu iya sanin zaman Fandau a gidan
Amma sabar iya issa
Tace "Ayyya inna aishine nima naji shiru amma suyi hakuri ai mun kusa zuwa ma saura wata 3 sai muzo dasu tare
Inna tace "ai shikena sai kuyi zaman ku acikin wannan mahaukacin gidan naku
Dan'ma kun kusa zama ku ukku dan bazan fasa gaya muku idan kunzo sai Modu yayi aure zaku koma ba.

Dariya Hadim tayi azuciyar ta ' tace bade niba inde kishiya ce akan yaran ki da jikokin ki zaki yita gani.

Afili kuma tace "inna dama fa yatsmin?
Inna tace "gatanan
Dan Hadim ita kanta sai taji tana jin kunyan bude baki ta cewa Innan tana da ciki tayi dan'haka take son tabata yatsmin din ta gaya mata.
Tana cikin wannan tunani taji muryan yatsmin kamar zai fasa mata dodon kune tana cewan
ALLAH kabar mana matar Big brother wllh anty Hadim nayi messing nake sosai.
Hadim tace "kwantar da hankalin ki yar uwa zan zomiki da alkairi
Yatsmin ce ta katse da cewa Hajiya anty sabon mota ne yafito kome idan mota kin san kalata ai fari tas dan ni banason wani kala idan kuma laptop
Nekin....
Hadim ta katse sa dacewa dallah dakata duk bawan nan bane yafisu wannan yafi komai na duniyan nan.
Yatsmin tace "meye anty
Hadim tace abinda kuka dade kuna jira ne nan watanni 8 zanba ku baby
Yatsmin tace "wai da gaske anty
Hadim tace "nata ba miki irin wannan wasan kuma kozan miki ai bazan kira a wayan inna ba itana kira naga yawa na kasa dan Allah kigaya mata
Yatsmin tace Wllh tunda kikace agayawa inna na yarda itama yatsmin ihun tasa ta fara
Tsalle tana cewa Wayyyo anty Hadim sunan dan ki yaki yan uba wllh kamar yanda muma bamaso amiki kishiya haka dan ma bayaso tana ta ihun haka Hadim ta kashe wayan
Haka suka dinka kiran mutane suna fada shima Nabil yana gayawa abokan sa kusan wuni guda suna abu daya duk wani abin da sukeyi hankalin su yana kan Fandau ko motsi tayi se sunce yaya
Ahaka har doc yazo da iyalen sa kan dole suka sauka a part din Fandau

Fandau duk da basu gaya mata ba tagane cikine da ita kwanciyar ta tayi dan ba taji dadin lbrn cikin ba kuma baza tace taji ba dadi ba dan ita yan zuba tada wani zabin rayuwa dan ta siyar da shi kyuta

A washer garin ranan ne gidan su yacika makil da mutane dan yan kungiya su Chelsea suka hada musu gagarumin dinner na happy din kicin anyi taro sosai anci ansha hotona kam Hadim da Nabil sun sha yinsa wanda yawan ci yana shafa cikin ne wani dafe da cikin wani yana kissing din cikin fadin bidirin da akayi bazai faduba ai a take Duniya ta san da Wannan ciki dan social media ba inda ba a watsa ba
Washe garin ranan baki yan taya murna kasa sakat sukayi Hadim da Nabil muryar su har dashiwa yayi saboda yawan magana da gaishe gaishe da sukeyi waya kan duk ko kunnawa basuyi ba dan sunsan nan ma wani damunne
Da kyar Hadim ta samu daman lallabawa da yamma ta shiga wajen Fandau tace" me kike sone
Fandau tace kunune na sha kuma
Hadim tace "kwakwan fa?
Tace "naci
Hadim tace "yawwa yar kanwata kar ki zauna da yunwa kin ji ko tafice da sauren ta dan tabar mutane

Har kwana ukku sannan suka samu kansu
Aban garen Fandau ba abin da yake damun ta irin taga ta kasance da mijin ta idan abin yaci wota kamar ta daura hannun aka tayi ta ihu take ji wani irin tsananin shaawa ne yake da wai niya da ita amma ba dama
Ga shi kullum tana sa Nabil a idon amma kullum suna manne da matar sa wanda ta kula yana mugun tsaronta dan koci kekken kallo baya tsayawa yayi mata
abin da yafi damunta ma idan sun shigo da safe sundin da shafa cikin ta kenan wai suna gaisawa da babyn su
To a wannan shafe shafen Nabil yake sake tada mata da hankali danshi nasa da gayya ya keyi

haka yanzu ma ana rige rigen gaisawan atsakani su Hadim ce tafara shafawa tana wani kissing
Din cikin
shiko Nabil a yau yakai gejin da bazai iya control din kansa ba inde ya taba jikin Fandau dan haka yabasar bai taba ba neman han yandan zai yi mega ba daya kawai yake da bara ya fado masa.
Yace "my one yau fa zaki kaiwa sun Amjad ziyara dan suna kwarafi hakan
"tace zan so hakan amma bana son barin baby na nafita wllh
Nabil "yace shikenan dan baby saimu hanawa kamu sakan kitashi muje kishirya dan ni a can zan wuce wajin wani meeting da zamuyi a kan gai yatar da Germany ta mana nake ganin bazan samu daman zuwa ba ina son naje na bada uzzuri na
tace "tom shikenan har a min Gyaran gashi ma dana finger
Cikin zumudi ya zoro wayan sa yakira Amjad Amjad yana picking yace a a Abu Bilal nan da watanni kadan dan tun ranan dinner da yan jarida da su yiwa Nabill tambaya wana sunan da zai sawa abin da suka haifa yace burin sa idan macce ce yasa mata hajara sunan ummi sa zasu kirata fujjirat idan kuma namiji ne Bilal tun a wajen abokan sa suka fara kiran sa abu BilAL abu BilAL
Dariya Nabil yayi yace "ga ummu fujjirat zata kawo muku ziyara
"Amjad yace "taf gashi bama garin ma wllh sai wajen jibi ganin ba Abin da muke neyasa muka kai ziyarra torxar
tsaki Nabil yayi ya kashe wayan yana kallon Hadim yace "kinji ko da shegen gantalalun su shida matan nasa wai basanan sai na kaiki gidan doctor
Ya mutsa fuka Hadim tayi tace" ba inda zanje dama gidan HADIZA ma ganin najima ban jebane Gaskiya bana jin fita kawai mu zauna
Nabil yasan tunda Hadim tace baza ta ba bazatan ba

Ya rasa yazai yi dan inda dane hanyan kasan cewa da Fandau baya masa wuya Hadim tana cikin gidan zai ce zaije wani wajen idan ta rako shi sunfito idan yafito wajen ya kira wani daga cikin yaran sa yabasu motan yace su fita da shi karsu dawo har sai Yayi musu magana a idan ya tabbatar Hadima tashige part din sun shiku haka zai lallaba yashiga part din Fandau
Tunda yasan Hadim ba shigowa zatayi ba amma yanzu tana tan ta taro ban garen fandau dan idan ba baki tashi ko dare yayi suka kwanta ba babu abin da yake rabasu da bangaren ko mai ita take yiwa Fandau
Afusa ce yace " shikena yameke yafice yana fita wani tunani ya fado masa ai da sauri yayi inda motan sa yake yaja da gudu

Nabil yace "Muktar kasan me yaka woni doc yagir giza kai
Nabil yani sa yace wani aiki zaka min na temako inaso a yan zunnan kaje gidana kamin wani temako
Doc yace" ina jinka
Nabil yace Hadim tuda tasamu ciki taki yarda dani akan (sex) ni kuma bazan iya jurewa ba amma.
Akwai abin da tafiso a fiyeda komai wato ta haifi me kama dani sak
To ina son idan kaje gidan namaka tambaya agatan ta meya kesa d'a yayi kamar uban sa sai kace yawan yin (sex) yake kawowa inde anayi akai akai toza afi haifan mekama da uba to idan kace haka zata yarda ka temaka min dan kasan bana cikin masu ra ayin zina na dama ina rokon Allah yaya femin
Doc yayi shiru yana nazari can yace "shid abin da zangaya ma mata sun kasu kashi kashe alokacin da ciki yake jikin su a bangaren saduwa wata zakaga ba abinda take so irin ayi ta mata har se kaza kana gajiya ma wata kuma idan tana da ciki ba abin data tsana irin namiji kai ko kusa da ita bata son ya raba harta hamshi turaren shi ma abin kine awaje ta
Idan kace zaka mata dole kaga zaka shiga haikin ta amma ko a likitance yana da kekyu idan macce tana da jaririn ciki yazama ana yawan saduwa yana sa a haifi yaron me lafiya da kaifin kwakwalwa amma tunda bataso yanzu kayi hakuri kar atakura mata dazaran cikin yakai watan ni kamar 4 zata dawo dai dai baza ta zauna har ta haihu ba zata denaji idan watanne 4 suncika yace so hakurin yafi
Nabil yace "Gaskiya abin da bazan iyaba kenan inde baso kake na kusanci zina ba kayi abin danace kawai
Doctor yayi shiru Gaskiya baya son abokina nasa yakoma wa zina dan yasan sa mayen matane za ayi ta asa dayawa dan haka yace"ok
Idan na tashi zanbiya ta gidan ko
Wllh bazan iya jurewa har saika tashiba
Doc yace "to yanzu kana tufin idan ta ganmu tare ba zata gano ba?
Nabil yace ah ah kai zaka fara zuwa idan kaje tace bana GIda sai kace bari kakirani ni kaga sai naje baza ta gane komai ba
dukan kafadan sa doc yayi yace "kaci sunan ka menasara kana da naci akan abin da kakeso shiyasa duk abin da kake so kake cin nasara dariya Nabil yayi dan sunan da ake kiran sa bazai iya irgasu ba doc yafita shikuma yadan kwanto da kujeran yana lumshe ido dan shiyasan meyake ji ajikin sa cikin kwanakin nan game da wanan maiyar yarinyar da shigani yake lashe kuruwar sa tashi shiyasa ya nace wa nunanin ta dan da idan a nacewa mayu bai yar da basai yanzu da wuya idan wanna bashine kamu na maita ba

Kai my one kinada matsala wllh ke yanzu har kinyar da da karyan doc zaki fara takura min nifa ke kadai ce araina dama wahala nake sha yanzu ina murnan nasamu hutu zaki ballo minda wani sabo
Hadim tace "wllh nikai na bana so dama can daurewa nake yi yanzu mun samu tasamu ciki muna murna to ga abin ga doc yazo da shi kasan ina son yaro me wayo da hazaka a rayuwa ta kuma ga uwa uba mekamar ka wanda she dane koda ko da watararan yarinya nan zata gano mutace tana neman danta idan yana kama dakai sak bata da hujja duk da yanzu ma bata dawani sheda ko akotu baza abata danmu tunda tun farko mun toshe wanann hanyan amma idan yayi kama da ita abin zaija hankalin mutane akan abin kuma
mu ma akarana kanmu ta haifa mana me kama damu wllh sai munfi son sa dan haka zamu daure mubi abin dan doctor yace bawai dan ranmu yana soba.

Hakata yita lalashin sa dakyar ya yarda da sharadin so 2 arana bakamar yanda doctor yace so 3 ba
Shege Nabil shiyace wa Muktar yace amfison so 4 koso 3 dan yasa muyi so 2
Hadim tace ajede kayi kokari hakan ma

Baiwar Allah Fandau ko abin ba a mgn dan inban da Allah ya isa ba abin da take jawa Nabil da Hadima yasa bar mata abubuwa gashi yanzu shi burin su yaceka ya barta da jaraba da idan abin ya ciwota banda kuka ba abinda take se karatun Qur ani da yazame mata aboki koda su Hadim sunzu suna shirmen su a kan d'ansu itade karatun ta kawai take yi

data cewa Hadim tana son karin littafan andini irin su umdatul Ahkam
Hadim cewa tayi anki akawo mikin wato keyar dangin Malamai zaki mana wani addua da zakici nasara akanmu ko badan kar Allah yayi fushi dani ba Qur anin ma kwace wa zanyi kidena karan tawa

da ta gama tunani afili ta tace idan in kwace ma ai bana cikin kaina zaki kace ba dan ni duk inda nasani a Qur anin to inada haddan su aka dan da kaina nake rubuta allo ta

*Sister ku gwada kugani inde zaka *dauki abu karubuta da hannun ka tukun ka karan ta haddan yafi zama kowane irin karatu zakuyi ko da yarane ki gwada cewa su kwafe a pepper san nan sukaran ta zaki ga canji insha Allah*

Tana cekin wannan tunanin taji kofan Yayi kara a zuciyar ta tace yan jaraban d'a
Nabil akan sofar
Ya zauna ya daura daya kan daya yana wani ciccin magani shi adole anta kurashi Hadim ce ta karasa inda Fandau take a zaune a kan sallalaya da Qur anin a hannun ta tsugun nawa Hadim tayi agaban ta tace yaya baby mu?
Fandau bata yi magana ba
Tasake cewa "to ga abban sa yazo ba shi taki ayanzu *DAMAR* kine na kasancewa da mijina akan dole dan bayan da Zamuyi dan itace kadai *DAMAR* mu Hadim cikin bacin rai da kishiya take wanan maganan dan yanzu tana dan jin kishin yariyar ta yiwani irin kyu jikinta yamirje sosai laushin fatan nan ya sake karuwa ko ita kanta macce yana mata dadin shafawa amma idan ta tuna da Nabil duk bai nuna ya damu dashima se taji sanyi a ranta tunda tana yawan ce masa my star kaji yanda jikin yarinyar nan yake da laushi kuwa tabe baki yake yace shi meye gamin sa da wani jikin ta baya tsayawa sauraron wani abu ajikin ta abin da yakai shi kawai yakeyi shima akan lole
amma please ida muna tare karki kara kawomin zan centa wata banza yaci kunu kuma kamar da gaske ito ko ta gama yar da da Nabil ada baya boye bata ko mai batasan akan Fandau yazama tan tirin munafiki ba

Mekewa tayi takarasa wajen Nabil idon ta tabda hawaye dan da tasa aranta da ga yanzu ba Nabil ba Fandau har sai ta haihu idan akayi dace ma ta haifi 2 yanda suke so suka samu ko kwana daya baza ta musu a gidan ba
Rungumo ta Nabil yayi cekin damuwa na munafir ci yace " shiyasa nace miki karmu bi dokan doc mubari kawai dan ni kaina ina cikin takuran tursa sawa zuciyata abin da baya so
Cikin kuka Hadim takamo habar sa dace yazamuyin wllh dole ne nide rokona agareka kar ka taba komai ajikin ta kayin aikin daya kawo ka kawai kuma dan Allah yau kar ka jima dan duk jimawan da zakayi yana gudu da zuciyata ne sai har kafito nake samun nusuwa dan Allah yau kar ka barta ta shiga wannan toilet din na munafirci ta zauna har Baccci ya kwashe ka basai tayi wanka ba jikinta fes yake ka tausamin kafito dawuri shine samun nusuwa ta
Tana gama fadan haka ta kwace jikinta tayi waja da gudu
Ajiyan zuciya Nabil yasuke tare da
murmush yajuyo in da Fandau take har yasha wanan murdin din nashi kuma sai yatuno da idan faskan sa asake yake Fandau tafi sakin jiki dashi shikuma yana son tasaki jiki dan yafi armashi a hankali yake yakawa har yakara sa gabanta ya sugunna dafda ita
Ita kuma tasa ke dukun kunewa cikin shijab dinta take yi a hankali yasa hannun sa ya karbi Qur anin hannun ta ya ajiye can gefe yasa hannun ya cire shijab din ma ya ajiye ajefe !yasalam yafur'ta ganin wani arnen rigan bacci ne ajikin ta wanda dashi da batu duk dayane dan net ne bai san san da yamekar da itaba dan yakare mata kallo kirjin sane yaji yabuga bai samu sauki ba saida yajata ya mannata kirjin nasa yace "me allo kin matani ko ni ko ina can kewar jikin ki yahanani sakat.....
Fandau da bata gaskanta abinda kunuwan ta suka jiye mata ba dago kanta tayi da sauri ta kalle shi
Sai a san na yagano tabar gazan da harshen sa ya masa daure fuska yayi yace "dena kallo na
Fandau azuciyar ta tace Ai dama nasami bane kake so ba jikina ne kawai shima dan amfa nin kan kune kamar yanda matar ka tafada.


Yanayin yanda yake tafiyar ta ita da salon sana mantar da tunani ne dan Nabil iya sarrafa macce halittar sace
kawai tsitar kansu suka yi a gado
koda ya samu yanda yake so abin da bai taba yiba yau yayi wato shiga Wankan da Fandau lif yayi acikin ruwan yana sauraron yanda wani ni ima yake ratsa jikin sa yana tuno maganan ganun doc da yake cewa ai banga lefin kaba dan macce me jarirn cikin ban yandan zan kwatan ta maka ita ba koda yake kai ma shikaji ka ki dime ai
Ajiyan zuciya Nabil sauke ya sake jan Fandau jikisa rabin jikin su aruwan
wasanni yafara yida jikinta yana tunanin ranan da yarinyar nan zata saki jiki dashi har tafara mayar masa da murtanin abin da yake mata Wayyyo Allah na yazanji ranan amma wani zuciyar yace haba ai raina ka zatayi har tafara maka yanga da jan aji ya bata lokaci anan toilet din ma kafin yana nado ta da towel shima daura towel din yayi ya dauko ta bai direta ko ina ba sai gadon Shima ya hau yaja ta jikinsa yaja musu bedside lames Ahankali yasake jan barkon yarufe musu rabin jikin su bai san sanda wani Baccci me uban dadi yazare shiba kojuyi bai yiba kawai bude idan yayin yaci karo da agogan daya ke leke ajikin bango ya nuna 7 na safe what yace tare da ture Fandau ajikin yaduro


Aban garen Hadim kuwan abin tun ta na daukan sa wasa har yafara bata tsoro harta kasa jurewa taje amma ta kasa bude security ta gwada sa nombar yafi a irge bai bude mata ba parlour ta koma tana dafe kirjinta inda yake bugawa
Duk da tasan Nabil ya yabar wayan sa a part amma haka ta dinga kira tsabar kidima kiran wayan take taje ban garenta ta dawo na Fandau ai security yaki buduwa kawai sai ta sa hannun ta dinka buga kofan da yaka nawani irin karfene wanda ba abuka da hannu kuma koda an buga nacikin ba zai jikaba yanda take buga kofan kamar mahaukaciya tayi duk ta baza gashin kan hannun ta ya kunbu ra suntum sabar buda kofa sai zugi yake mata amma sai kara bugawa take tana ihu muryar ta gaba daya ya dashe ita kanta bata jin me take cewa ba
Saida tajji baza a jita ba daker ta iya jan kafan ta ta koma general parlour tana sauka idon yanuna mata 5 na safe ai bata san sanda tafara fatali da kayan parlour ba tana cewa lalale yarinyar nan yau taki tazo karshe shekara shida da auren bamu taba raba wajen kawan da mijin ba sai yau a dalilin ki bana son cikin saina zubar dashi da duka ayu duk tayi watsi da kayan da yake parlour duk ta jiciwo ta canza kama kamar ba kita ba duk tajiwa kanta ciwo da gudu tayi..................

*Sorry masoyan - Hadim* 🙈

*B Jattko*
*DAMA TA yanzu yanzu aka fara*
[12/15, 7:46 PM] ‪+234 803 262 6357‬: *DAMA TA*

*NA*


*BATUL ADAM JATTKO*

🌈 *Kainuwa* *writers Asso*🤝
*23*


Haka tayi ta facali
da kayan parlour hatta Cup din da suke kan dinning table tayi fa tali dasu farfasa pillow kujeru da sauran su tun tana iya daga hanntun ta ahar ta kasa duk ta tattaka glass duk inda ta daka sai tabbarin kafar ta yifito dan jinene yake fitowa sosai akafan wani irin kara ta kwalla sanadin wani katon glass da ta taka yirif tayi kasa tasake fadawa kan wani. Flowers katon glass na wani data fasa akife ta fada dan haka glass din yamata illa sosai aciki jinine yake fitowa sosai tun tana iya sanin inda take harta dena motsi

A gurguje Nabil yayi wanka tare da alwala yatada sallah har acikin sujjada saida ya roki ALLAH yasa ya shawo kan Hadim dawuri da ya iddar yashafa ya tashi yaje bakin gadon yace ke dallah kitashi keje kiyi sallah kikuma zauna da shirin karban hukunci awajen matar da kika kwana mata da mijin inban da iskanci daki kaga zanyi Baccci meya hana ki tadani ya doka tsaki yafita

Fandau tabe baki tayi bayan yafita can tamatse muku kaida matar ka me fuska kamar kosai da kumatun ta kar cin cin sakin fari ta sake tabe baki tameke yayi hanyin bathroom tana gungune duk bakai kajawo ba gashi banyi sallahn asuba kazo kawani matseni ni niko baccecen ma baka barni nayi ba.

Ahankali kali yake takawa yana ayyana yana irin karyan da zai hadawa Hadim murmushi yayiwa kan sada yasa mowa kansa mafita harya sauka general parlour gaban sane yayi mummuna faduwa ganin yanda aka canzawa parlour kama tome yake faruwa ne ya tambayi kansa dan bawan da zaiga wanan parlour duniya guda yace mutum dayane yayi wannan ai kin dan girman parlour yayi full flogging guda ayan dan Nigeria afili yafurta ya ALLAH kasa bai karasa ba ya han gota yashe a kan dan matakalan da zai sadaka da dinning table da gudu ya karasa yana kiran sunan ta da karfi yajuyo da ita ganin yanda katon glass yake cake acikin ta jini ya gama rinar da rigan baccin jikinta bari ba alaman nunfashi a tare da ita jijjigata ta yadin gayi yana kiran sunan ta yau ba my one din ma Halima Halima Halima Halima Halima Halima Halima kawai yake kira
Karki mutu kitashe dan ALLAH kinsan baza ki iya jure waba kika hada yayi yatashi amma yayi ya dauke ta kasawa yayi dan jikin ta yasake gaba daya ga Hadim dama da kiba da gudu yayi ban garen masu aikin sa yazo d mata biyu a bayan sa suka kinkime ta sukayi waje da ita abayan motan suka sata Nabil yashiga kanta ya daura akan jinyar sa yashiga hure mata ido wai ko idon zai bude driving yafigi mota sai asbitin su doc Muktar a Emergency aka wuce da ita doctor Muktar bayanan amma akwai kwararren doc
Doctor jamx
Cikin kwarewan aikin saba afi minutes 20 yasamu nufashin ta ya dawo san nan yafito ya samu Nabil da yake tafaman safada marwa yana Addua Allah yasa kar yara sa Hadim Halima kar kitafi kibar ne acikin wannan tarariyar rayuwa da kika jefani
Yana haka yaji doc ya dafashi yace matar ka tafar far fado amma jinenta yahau dayawa zuciyar ta tana cikin barazana amma za ashawo kan abin sai de yanzu da gaggawa muke bukatan jini dan haka zamu duba naka ajikin ka idan yazo daidai
Nabil yace nawa zai mata amma nafi son fara ganin ta doctor yace a a nabari ana mata aikin ainda tashi raune dan nacikin har yakusa taba hanjin ta kuma jinin yajima yana zuba shine dalilin suman ta.


Bayan doctor Muktar yazu ya shima ya shiga yaduba ta yace "kakasa min bayanin waya mata haka dan nasan bazai wuce masu son ganin bayan kaba koci kin kungiyan ku kana da munafu kai balle wasu
Cikin biyu daya akazo nema kokai akazo mema ko dama ita din suka yi hari dan suzubar da cikin da sukaga duk Duniya kungiya sunnu na so ga cikin kodan Wannan alkawari da suka dauka za abawa danka na fari zasu nemi ganin bayan cikin dan bawan da aka tabayiwa Wannan happy a ciki ni naga bakin kinci ciki kiri kiri a fuskan wasu kuma wllh sai munyi bicike tunba wanan ocash dinba shege makiyin musulumci
Nabil yace "ya isa baruwan ka ame zaka zargi yan kungiyan mu duk halaccin da suka nunamin nide kawai naje sallah nadawo nagan ta cikin wanan hali.
Doctor yace kai aiba kasan meson kaba nan da minutes 30 zata farka zan duba cikin idan babu wllh zan tsanan ta binciki kuma kasan halina se nagano dan ta kan security dinku zamu fara
Nabil cikin fusata yace "ina ruwanka da wani bicike ciki kuma da kake cewa sai kaduba naga de Hadim ba patient dinka bace ko zaka nunawa doctor aikin sane wanan ai shi shigine.
Muktar yace ai Hadim kowani asbitin akai ta nine doc ta balle namu
meyasa baka son naduba cikin matar ka kode da gaske kana min zargin maitan ne
Nabil tsaki yayi yace wayasani wanan naci naka
Doctor fita yatashi yayi yana cewa zakaga maita wawa kawai
Nabil fuskar Hadim yazu bawa ido wanda yake nade da bandage jikin shi yayi sanyi yanzu data kashe kanta da duk Duniya ya iba
hannunta yaga yafara mutsawa yayi saurin rike hannun yana kiran my one kin tashi juyowa tayi ta kalleshi tace bani ruwa da sauri yabude fridge ya dauko roban ruwa da Cup ya siyaya dan tada kanta yabata cikin dashe shen muryanta Nabil danme na rayu danme ban mutu ba tunda zan farka natuno da Wannan kayan bakin cikin Nabil kaine ka iya Baccci da wata macce a daki daya har waye wan gari kuma ka canza security bayan na gayan maka duk jimawan kada bugun nun fashina yake tafiya
Nabil yace "kibari kisamu lfy ni yanzu lafiyan naki shinafi bukata doc yace zuciyar kiyana cikin hatsari duk keki kajawo muna zaman zanan mu gashi kin kawowa kanki ciwo

"zakace man nina kawo bayan kanane man fasanin zuciya.

Shama cikin bacin rai yace"nace kibar muganan nan sai muje gidan idan ba tozar tani kikeson yiba a Duniya
Kuma tunfar ko sai da nace miki bana son wanan abi amma kika nace akayi yanzu gashi yariyar ta samu ciki idan bakiye hakuri mun lallaba mun rabu lafiya ba zaki janyo min abin fada aduniya kuma kema zakiji kunya a gun kawayen ki kuma abin da kike gudu dole ya faru wato kishiya
Hadim ta yarda da maganganun Nabil gaskiya ne in har Duniya tasan ta ajiye wata dan ta haihu taba ta babban abin tuzar cine
yanda taga Duniya tayi murna da cikin tah
idan asirin su yatonu haka za ayi Ala wadai dasu
da tatuno hukunci da gorin da inna ZAINABU zata zartar akan ta abin yasake bata tsoron dan wata kina tasa a saketa ma
Hannun Nabil ta jawo tarike gem tace dan ALLAH gayamin meya zaunar dakai adakin ta

Shiru yayi can yace kin san agaban ki kafin na shiga nasha magani nako?
Hadim jijiga kai tayi data tuno eye yasha maganin sa wanda yake sashi mugun baccci yana amfani ne dashi duk ranan da yabuga wasa kuna yan ball da yan resterling dole sai suna dan taba shaye shayen duk da Nabil wada zai sashi Baccci kawai yake sha bawan da zai buguba da yasamu yaware gajiya dama dazai shama kamar zata hana shi tunda ranan bawani wasa sukayi ba ahe rabon za ayi hakane
In hakane ko bacci yayi dan duk sanda yasa shi idan minutes 40 yacika zaiyi Baccci na awanni 9 cif
Wani dogon ajiyan zuciya ta sauke

tace "wllh my star na shiga farga ba duk ranan da kaso wata aranan ajalina zai cika
Nabil da yayi murmushin cimma nasara dan dama bawani magani da yasha asalima kolban Empty ne yi hakane dan ya huta da Fandau amma bai san Hadim zata jigata haka ba.
Yace Wllh my one nima ban san me dalilina nashan saba ahe wanan kaddara ne Allah yarufa asiri da baki tona mana asiri ba da nashiga wani hali ai wanda zai sa makiyana sumin dariya masoyana suji haushina
Ni farga bana ma wllh wannan dan iskan yace wai dole sai ammiki scanning andu ba lafiyan abin da yake cikin ki
Dan ALLAH karki yarda
tace "bazan bariba

dakyar doc yarabu da maganan ganin cikin.
Nabil bai bar asbitin ba
Sai washe gari dan shiyake zaman jinyan zaije gidan da zumar dauko musu wayan da dan abin zasu bukata
Har ya gama abin da yakeyi zai fita yada ga kansa ya kalli part din Fandau saida yajuya kamar zai fita yaji bazai iya jurewa ba ya ajiye througley hanun sa ya fara takawa ahan kali har yahaye da zai shiga saida yayi addua Allah yasa kar yaji sha awan ta yakuma janyowa kansa wani abin bayan bai gama da Wannan bama
Fandau da taci gayen ta cikin kananan kayan da Nabil yasayo mata tana zaune a gaban mirror tana tafaman jan kashin da wai ko zai kamu waje daya amma ta kasa tsaki taja ta sa hannun ta biyu cikin tsakiyan gashin tafara bazashi hashi cikin jin haushi tana cewa kar ka kamu mana bataji bude kofa ba kawai tse ganin mutum tayi ya zuba mata ido tacikin mirror fuskan saba yabo ba fallasa
tayi saurin janye nata idon ta sun kuyar da kai
Ahankali ya tako ga banta yasa hannu yadauki brush din da yake kan mirror ya sake zagawa bayan ta ya daga kanta Ahankali yasa brush din yafara taje kan yanda ya daga kan nata yarike dole sai suna fukantan juna dan seta ta yayi da fece din sa sai da ya gama kontar da gashin ya ajiye brush din yasa hannun sa yafara shafan gashin da hannun sa yasun kuya ya daura kansa dai dai kafadun ta ya kai bakin sa daidai kunne ta a hankali yace "yayi kyau
Sun kuyar da kan nata tayin
Ya sake cewa " kekam ba kya magana badan ranan da na fara ganin ki naji surutun kiba da sai nace kode kurma ce
Daga idon ta tayi ta kalle shi shima ita yake kallo ido ta lumshe kallon da ya mata ya gama kashe mata jiki dan dama tana cikin bukata
Shima yanda ta lumshe idon sai gashin jikin saya tashi bakin sa yakai kan idonta yayi kissing din dukka idon
Yasa ke cewa "ya bakisa turare ba ko yakare girgiza masa kai tayi alaman a a
yace " me yahana kisa shi dauko kisa kinji
Mekewa tayi taje wajen whadrop ta dauko turaren a inda take boyewa dan kar Hadim ta gani kamshin ko taji baza tagane ba dan irin wanda ta ke amfane da shine kamshin sa yariga disha she a hancinta
Ta juyo da zuman ta shafa taga ahe nan dinma biyota yayi
Yasa hannu yakarbi turaren yashiga fesa mata yasa hannun sa cikin riganta dai dai kirjinta yadin ga fesawa duk inda turaren ya taba sai yasa hannun yahafa da yagama fesawa ya cusa fuskan sa tsakiyar kirjin ta yana goga fuskan nasa
ya tsukun na dai dai cikin ta yanacewa duk kinsani aiki daga zuwana nakasa gaisawa da baby na yayi maganan yana Shafa cikin nata cikin salon sa yazura harshen sa cikin cibiyar da yafara mata wanni irin tsusa da shar shen acikin cibiyan ta
duk dauriyan Fandau danuna ita abin da yakeyi bai dameta ba yau kasawa tayi
bata san sanda tayi wani k'aran dadi ba tafa da jikinsa shiko kidimewa yayi yadauka kowani abinne zama yayi yajan yota jikinsa yana tambayan ta me yafaru ya akayi inane yake miki ciwo?
Kunyane ya hana ta bude idon ta
Yace "kiyi magana mana
Cikin kunya da tsoro

tace " bakai bane kamin cakulkuli da harshen ka acibiyata
Ba sarwa yayi yace "ooo baby na gaida daukan ta yayi cak yayi kan gado da ita abakin gadon ya zauna yakamo hannun yana shafawa sai dayayi wasanni sosai da ita da yaga zai gala baita yameke yace "kiyi Baccci ana son macce me ciki ta yita yawan Baccci
Fandau sai lumshe ido take danya kwadai tar da ita sosai amma gashi yana shirin tafiya yabar ta da gwanjabo har juya bata san lokacin da ta meka hannun ta takamo nasa ba cak ya tsaya cikin mamaki ya juyo yana kallon ta tana wani lumshe ido da matse kafafuwa
Yagane yanayin ta tsaf
tsugunnawa yayi yana kallon cikin idon ta har yanzu bata saki hannun nasa ba daya hannun yasa yana Shafan gashin kanta da yadan baje
Shikan sa yana mararin hakan amma yasan idan yabiye wa hakan akwai matsala Hadim tana asbiti
Afili
yace "dama kina son abinda ake miki dan munafirci baki taba nunawa ba
da sauri tasaki hannunsa ta juya tayi ruf da ciki ta boye fuskan ta tana dan cuccusa kanta tana dan girgiza alaman a a
ganin yanda Heep's dinta yake girgirza dan jujuya kai da take wai alamun ita taji kunya ai bai san sanda yabi lafiyan gadon ba Shima........


*Masoyan Falmata Fandau wannan page nakune*
*Kusha shagalin ku kafin Hadim tawar ke tazo*

B Jattko
[12/15, 7:47 PM] ‪+234 803 262 6357‬: *DAMA TA*


*NA*


*BATUL ADAM JATTKO*

*Maryam Ahmed*
*Rayuwan Yusura*
Kinason Hadim

_Inakike_
Sawwwama
_Keda duk masoyan ina gdy ALLAH_

_Zauren Beibei Isa_
_Wanan page_ _nakune_

🌈Kainuwa writers Asso🤝


*24*


Yace "tom tunda kema inaso yanzu komai yazo da sauki nima na huta daga yau ke zaki dinka yin komai dan nima da nakeyi da wahala nakeyi maza tunda de kina so sai kiyi da kanki Fandau jitake kamar katifan ta tsage ta shiga
Yace oo ya fara dan inada abinyi inkuma ba kyaso ni inada abinyi
Ahankali tace "nide a a bance ina soba
Yace "nikuma nace Eh kina so
Tace "toni yau she nace inaso?
Yace "ai dama bada baki kika fada ba
Tace to ame na fada mekewa yayi zaune
" yasa bakin sa yahura mata ido yace "ga inda ya fadamin nan ya zuba lumsassun idon sa cikin nata Ahankali yasa hannun sa yana mata tafiyan tsutsa a saman idon nata yace" gashinan haryanzu yana gayamin
Dan haka fara kawai
Tace "toni yazan yi
Yace "ni yana keyi
tace"nede bazan iyaba
Yace "tosai kinyi tace a a
Yayi yayi tace a a
Da yaga bazata yin ba bata masa lokaci zatayi.
Yabata rai yakoma Nabil dinshi sak.
Yadaga mata uban tsawa yace wllh idan na irga 5 bakiyi yanda nace ba na lashira sai yafiki jin dadi uban wa yace kikamo hannun na dazan fita
Cikin tsoro da dabar barcewa tace "zanyi
Murmushi yayi yakoma yakwanta rigingine yace fara da ciren kayan ki sai kicire min nawa
Hannun ta na karkarwa ta fara cire rigan ta ai ya nacin karu da abin da yafi son dan dama Fandau ba bra take sawa ba
Lumshe ido sa yayi yasake budewa yaga ta sunkuyar da kai
Yace "sikek din fa
Shima tacire sai pants kawai tabari nuna mata nasa rigan yayi da ido alaman tacire
Idon ta tab da hawaye ta fara balle bottle din rigan nasa shiko sai faman ajiyan zuciyar yake sauke wa yanayin yanda take gudanar da abin cikin sanyi yafita komai dauke masa hankali
Data gama cire masa rigan saita sake sunku yarda kan
yanu namata wandon sa da yatsan sa yana daga mata gira
Da sauri ta daga kaita kalle shi
tace "shima ni zan cire.
Yace anawa kika siyoni da kike jiran nayi miki.
Cikin kuka tace "nide bazan iya cire maka wando ba
Zoro ido yayi yatashi zaune yace "mekikace ni kikecewa baza kiyi abin dana saki ba
Ba tayi magana ba ta juya masa baya
Haushi ya kamasa yaju da ita da karfi afusace yace "harkin isa kijuya min baya dubeki kidubeni ko kina tunanin kina da wani matsayine awajena yasa zaki wani faramin jan aji to tsaya kiji matsayin ki dayane mun dauko kine kawai ki mana kina gamawa zaki kama gaban ki
Dan makin samu naji tausayin ki zanbaki jikina me tsada zakiyi yanda nace ko sai nayi miki abinda zan baki mamaki yayi kwafa
Tace "zan cire
Komawa yayi yasake kwanci Bottle din ta fara ballewa sannan ta zuge zip din Ajiyan zuciya ta sauke da taga da gajeren wando na adidas aciki ahankali tadin ga jan wandon tana bin silbeben ciwoyen sa da kallo wanda ita kanta ta gaskan ta shidin me tsada ne ba karya yayi ba hata cire tadaga kai tana kallon sa yace "saura gajeren
Yanzu kam tagama kulewa dan haka tarufe idon gem taja da karfi.
Dan kara yasake yace "Wayyyo yi Ahankali kar kijimin ciwo nace na fasa itako Fandau Azuciyar tace fasa mana da yafi ai
Yace "kinja ido kin rufe nizan fara kena dan Allah kayi min rai wllh bansan yanda zanyi ba
Yace bude idon ki na gwada miki

Azuciyar taf nabude nagan ka ahaka
Yasake cewa nace bude idon ki na gwada miki ko
Koda yake
kema kin iya bakina gani ina yiba tace "aini bazan iyaba
Yace "
Ahe da wuya idan nagama ko godiya bakya min
Tomaza yi abinki banan tayaki ba dan nima
Baki taba tayani ba dan haka nima bazan ta yaki ba

tayi shiru wani uban sawa ya doka mata wanda bata san san ta fada jikin nasa ba dagota yayi keni dokine da zakimin irin wannan hawan ko haka kikaga ina miki itade duk a tsora ce take dan haka awai sai tafara yi masa yanda yake mata amma cikin zubar da hawaye ba abin da bata masa ba awasanni shikan sa yajijina mata dan yafita hai yacin sa sosai sai sun batu yakeyi
Cikin da shewar muryar yabude idon sa da kyar ita ma nata idon arufe yake yace "ashe da libar ba jaka bace me daukan darasice daganan yajuyo da ita ya mata rufa..

*Nima kam da godu na fita dan nima yar uwar Hadim ce idona bazai iya gani ba*

Da sallama ya shigo dakin yasa meta akwance bata amsa ba sai juya idon ta da tayi ta kalle agogon dake jikin bango ta sake kallon sa
har ya karaso yace "sannu my one yajiki naki
Bata amsa ba tace meka zauna yine haka kajima tun 7 nasafe amma yanzu gashi sai 2 kazo har lokacin sallah yawuce banyi ba nayi yunkurin nata ka kafan bazan iya takawa ba.
Yace" Ayyya please my one wllh miss call na tadda awayo yina ba adadi shine dana zauna benayi wannan zaman tace kaima da gangan ne taya zaka biyewa wani miss call basai ka yine ka kwana baka karasa ba

Yace" ai bana permanent nabi ba kawai na family and friends nabi kinsan wannan ya zama dole
tace"nide ka kaini toilet kar lokaci ya kure banyi ba
Da sauri ya ajiye kayan hannun sa ya dauko keken ya temaka mata ta hau ya turata

Washe gari Nabil yace zaije gida Hadim tace kayi me idan wani abun kake son dauka kasa su jooppy sukawo maka mana yaran sa kenan
Yace "ba abu za adauko min ba training zanje
Tasan ni dama Nabil da safe idan baiyi training ba toba zaman lfy duk jikin sa sai ya dinga masa ciwon yadinga mika kenan harsai yayi yake jin dadi dan
tace tom amma kar ka jima irin na jiya bazan jima ba ga wayo yina ma anan.
Bayan fita dasu ba
Da yafita
Hadim wayan ta ta dauka ta dinga kiran yan uwa da abokan ta Awwwa kanwar Nabil wanda suke uba daya ta kira a karshe
Awwwa tace "se ANTY ni Wllh two months din nan ma kamar ba zai zo dawuri ba naga dana ba nakeji bani kadai bama duk family ban taba ganin abin da abba yake so kamar cikin jijikin ki ba har lisafin watanni yakeyi iya tace ko sune suke da ciki bai taba rike date haka ba yanzu har tsokanan sa su ummi sukeyi wai abin cikin kwan yafi kwan dadi
Hadim bata san san da hawaye ya sarto mata ba inama wanan dan jinin tane ita zata haifa yanda kowa yake nuna soyayya gareshi Awwwa da taji shiru tace Aunty" kina jina
Hadim da kuka yake shirin kwace mata tayi saurin kashe wayan.
Atake Awwwa tasake kira Amma bata dauka sai akiran na 4 ta dauka dan tasan Awwwa da shigen naci
Tace"anty lfy
Hadim tace amai ne yazomin dan ina fama dashi
Kai sorry anty kice dan nawa yana baki wahala
Hadim tace ki gaida iya ita ce kawai ban kira ba se anjima zan kirata idan naji sauki

Nabil a gurguje yayi training din ya shiga ciki direct part din Fandau yawuce

sati guda kullum haka kuma kullum sai yajima amma sai yalalo karyar da zai kulla Hadim ta yarda har aka sallame su suka dawo

*Bayan watanni* *biyu*
Lokacin hutun su yayi amma sunyi iya yin su sunra sa mafita ya zasu suyi ne da Fandau idan zasu tafi
Hadim tace "kawai mubar mata komai na abin ci wanda zata bukata sai musiya mata sim a Wannan karamin wayan nata idan mun samu lokaci muna kiranta munajin lfy yar danmu ko

Nabil yace " gaskiya wanan ba shawara bane idan kuma tana da number wani akan ta takira fa?
Hadim tayi shiru can tace "kaman ta ita ana ta daukan nan sudanne ko ta kira sake batar dasu zatayi

Tana zaune da hotonan mama ta da bagana da ya zame mata kamar akin yi tana musu magana
Idan inda zasu bada amsa ne sai tayi irin muryar su
Tace bagana Allah dai yasa baki auri shateema ba dan banji ina son saba sai yanzu ina nan zuwa dan nayi rayuwan da shi zan koya masa sona kuma ma yanzu nayi kyu zai sone shine dai dai dani

Jitashi cikin karaji Nabil yace "aida mashine dai dai take shine kalanki amma zan miki last worning karki karamin maganan almajiri agida na dan da cikin mu ajikinki kibari zai kin sauke kar kidan gan tamana shi da wani wawa
itama
Fandau ranta ya baci dan ta tsani taji yace cikin su dan me zai dan ganta da Hadim bayan ita bata iya samun cikin ba.
Afili ko tace "ALLAH Shateema ba almajiri bane yanzu shima me kudi ne dan yana da shago akasuwa kuma ba wawa bane duk yafi almajiran baban mukyu da gayu ko kai baza ka gaya masa gayu ba.

Ai Nabil wani irin bacin rai yaji bai san sanda yadaga hannu yazuba mata ba har yasake daga wa Hadim tayi saurin shiga tsakanin
Haba meye haka kana son yimana asara ne zaka mata irin wannan marin idan ta kife fa
Nabil yakoma gefe yana wani irin huci sai iska yake ja abaki yana fesalwa dan jiyayi wani irin sanan shateema da baima san saba yaka mashi afili kuma

Yace "ke bakyajin yanda take amba ta mana sunan wani da jikin mu ajikin ta
Hadim tace "me naka ba saurayin ta bane ina ruwan ka idan tagama mana aikin taje a auresa kum.....
Ai bata karasa ba ita ya daga hannun sa zai wanka ma marin amma kome ya tuna sai ya dunkole hannun ya taushi daya hannun sa
Ita ko Wawuyar bata gane wani kishi bane yakama mijin nata
Sai matsawa da tayi kusa dashi hannun ta tallafe da kumatun ta
Tana cewa "my tsar yau ni zaka mara akan na dangan ta danka da almajiri lalah nayar da maganan Àmeena da tace idan na haifu sonda kake min zai ragu zaka bawa danka rabi tun kafin yazo Duniya gashi ka tabbatar min da haka inama ni zan haifi dannan da cikina
Nabil juyawa yayi yafice adakin dan ransa amugun bace yake
Hadim ta juya ta kalli Fandau ina wayan nan da Muhammad ya baki tun a meduguri?
Tace "gashi can acikin loka
Hadim
Tace" dauko
Fandau taje ta dauko wayan ta mekawa Hadim
Takar ba tace jonata a change bari nasa miki sim dan mu yau zamuyi tafiya zamuyi wata daya kafin muzo shiyasa kikaga munci kamiki kicin da kayan abinci ki kula da kan ki sosai da abin da yake cikin ki ta bude wayan ta sa sim din ta mekawa Fandau
A daki ta samu Nabil haryanzu cika yake yana batsewa
ta matso kusa dashi tace kaki tsayawa kayi sallama da babyn muko to muyi wankan sai muje muyi sallaman ko

Dasu ka shigo sallama har lokacin Fandau bata dena kuka ba Hadim tace "Kaga ko har yanzu baby bai shuce bako
Hadim ta karasa inda fandau take tace "munzo yin sallama d babyn mu tabude cikin Fandau ta fara shafawa cikin da ya ke a shamile baza ka taba cewa a kwai jaririn dan wata 3 acikin ba dan Hadim dayake tana da teba zugudan ta yafi na fandau me cikin ma sosai har
Tace "kai baza kazo kayi sallama d baby namu ba
Nabil ya tabe baki yace "ki gai sheda shi kawai dan har yanzu kunnuwan sa basu dena bashi sautin abin Fandau take cewa ba
Da zasu fita Hadim ce a daba Nabil yana baya saida yajuyo yayiwa Fandau wani kallon zaki sani yafita
Itako fandau kuka ne ya kufce mata a zuciyar tace yanzu mutanen nan da gaske bulaguron zasuyi harna wata guda subar ni nikadai bawan nake gani bansan dare ba bansan rana ba sai na kalli agogo

*Barno birnin SHEHU*
*Yarwa yarturam ajaye bula maiya maluma*

Bakaramin murnan ganin su akayi ba fadin yanda sukayi murna bata lokacine
Harwani kwarya kwaryar walima aka hada wan yakasu kashi kashi na abokan sa daban na family daban
Amma duk wannan ba damuwan Nabil bane shide damuwan sa yaga Fandau wanda bai taba sammanin bazai iya jurewa ba sai da yayi nesa da ita din
Jiyake kaman bazai iya rayuwan dan bacci wannan yakagare shi yakira number da suka sa mata a wayan yafiso airga a kashe
Wani da bara ne ya fado masa yayiwa kansa murmushi yasan inna ZAINABU ce kawai zata iyayin wannan ai kin nan dan haka ya juya yacewa Hadim zanje gidan abba isa dan yasan nanne kadai zaice zaije bata ce zata bishiba ta tabe baki tace adawo lfy

Inna dama nazone nagaya miki anne meni meeting kasan waje amma nasan idan nace zanje Hadim zata ce saita bine nikuma bana son wanan yawan tafiye tafiyen har sai ta haifu shiyasa nake son idan muka zo yimiki salama sai kice sam ita bazata ba dan kar ta wahala
Inna ZAINABU tace yo aikin bansa dama ba kai ka sangar tar tada hakan ba macce kamar jela ko ina da kai ai ko ba kace ba bazan bari ba kubari idan ta haifanin jikan tabani kuwuce birnin sin ma
Nabil yace "to amma karki nunan ni nagaya mikin dan ban ma gaya mata tabiyan ba
tace to sarkin yan tsoron Hadim ya tashi yafita
Yana murmushi

Nabil ne suke tafiya da sani wato wada yakai Fandau kona ce wanda yasan sirin su suna tafe akan hanyan suta zuwa sheuri Nabil ya juya yace "sani kode mutumin nan yagane ni na dauke masa yarinya ne amma me dan na aika masa da abin alkairi zaice sai nazo yaganni
Sani yace "haba yallabai taya zai gane bayan bawan da yasan wanan sirrin sai ni sai ku kawai alheri ne yaga yayi yawa kafasa masa gida za amasa ginen zamani ka dauki nauyin matar sa za amata aikin ido a kasan waje kaga ai dole yanemi waye ya masa wanan abin alkairin ai
Nabil yace" to yanzu wannan har yakai yace muhadu agaban sarki SHEHU nema nafa yayi afada ina tsoron ace yasani fa kasan Malaman nan fa anya ba istahara yayi yagani ina tare da yarsa ba
shikan isan da yatuno da haka sai gaban sa yayi wani irin faduwa har sai da yaji hanjjin cikin sa ya muda.....

*Muje zuwa*
*Me zannah zai* *cewa Nabil*
*Nabil zai samu* *daman lalabawa yaje Landon kamar yanda yatsara*

*B JATTKO*
[12/15, 8 PM] ‪+234 902 426 6343‬: *DAMA TA*


*NA*


*BATUL ADAM JATTKO*


*Mmn Waleeda*
*Ina miki fatan* *alkairi da fara wanan kaya taccen* *novels naki*
*YAROMA NAMIJINE*
*ALLAH yasa agama cekin sa a*


_Godiya nake_
_Marya_
_Ummiee_
_H Bilkisu dan mlm_
_Amal biebie_ 🤝❤


🌈Kainuwa writers Asso🤝
*25*

Sani mai da hankalin sa yayi kan titin yana cewa "insha Allah ma yallabai ba hakan bane ma haka suka karasa cikin sheuri daga shi sai sani amma da motocin security dinsa suke binsa abaya dan idan zaije irin wanan wajen da security din sa yake fita suna kara sawa fada dogarai da mutane cikin fada harma da yan sarautan ma kowa iban gaisuwa yake a wajen *Shidmas*
Dogare sai washe baki suke dan wanan ganin suke cewa farin gani dan ganin Nabil fari ganine cikin kasaitar sada iya rike girma yafito yana daga musu hannun biyu biyu sai kirari dogarai suke masa yaro da kudi abokin manya mekyu d kyun hali makiyan fadawan ka aljanin kudin dan Habubakar jikan DAMASAK har suka shiga ciki direct cikin fadan suka
Nufa sai da suka kai inda yaka mata su tsaya suka ja burki security din har zasu bishi ya daga musu hannun cak suka tsaya daga shi sai sani suka shiga wanda yafara cingaro da shisai da gaban shi yayi mugun faduwa wato Malam Zannah Modu sai yau yagan shi ido da ido dan dama wani lokaci yana ganin sa a TV suna mugun kama da Fandau
Zubewa yayi agaban su yana kwasan gaisuwa dan da hakimai da sauran yan kusa da fada suna nan lawuwan girgiri ne yafara magana yace a a manyan gyaran wasa Muhammad Nabil hasken Barnawu
SHEHU murmushi yayi yace dana yaushe kazo garinne sai jiya Malam yake cewa wai wani ya tura turawa gidan sa sunyi aune aune sannan yaturo wani har sun fara gini anfasalta tsarin part na mata acikin gidan inda ake karatu dare wai matan sa ake ginawa idan aka gama sai sukoma ciki da kuma wasu manyan kudi shine yake sanar dani da ga gomnati ne ko meye muka binci ka ba daga gomnati bane
Shine ya da katar da aikin dan Malam yace bayaso sai yasan wannda yayi masa tukun shine da wannan yaron naka yaje duba ma aikata nace akawo min shi yana zuwa naga yaron kane dan nagane shi nace yace maka kazo kugana da Malam din mana shima kansa Malam kaine baka sani ba kodan bakayi rayuwan nanba ai mutumin baban kane sosai
Gashinan matsa kusa dashi kugai sa Nabil tashi yayi
cikin baduwar gaba ya karasa inda Zannah yake ya zube guiwowun sa yace Baba barka da warhaka

Dafa kansa Zannah yayi yace "modu kaine haka kai kazama haka Nabil ya daga kai ya kalle Malam ya sake sunkuyar wa
Zannah cigaba da cewa ni ban sankai ne meyin wanan a bubuwan ba duk sunbi suncan zamin sunan ka wani shidmdas wanan sunan kawain nake ji ana cewa me kyauta to dana jin ace dan kwallone ban damu na bin cika nasan waye ba ana fadan alkai randa kakeyi abin da yafi burgeni shine daukan dauyin yan shijira da kuma bada tallafi magani ga mata masu ciki da kananan yara da ka dauki nauyin
bazan manta ba lokacin da aka fara daukan ka kwallo saida na kira Habubakar nace bakyu wasan kwallo ya hana dansa amma da yake anan abin cinka yake dana kuma na al umman da ka dauki nauyi kaga bai hanaka ba yanzu nima nabin cika naji boll ba haramun bane inde zaka tsare mutumci adi ni Alhamdulilah naji ance kana da kishin addinin ka
Kuma nima na sheda
Allah yamaka Albarka duk wajen suka amsa Ameen Ameen Ameen

Nabil sake dunkufar da kansa yayi
Azuciyar sa yana cewa
_Da gasan mena maka da bakamin wannan sa albarkan ba_
Bayan anga ma wasu tattaunawan
Malam yace" kiramin Habubakar din Nabil ya dauko wayan sa yakira abban sa yame kawa Malam
abba yace "Nabil fasa tafiyan yau din kayine
Zannah yayi murmushi yace "wannan baban Nabil ne abba ko daga Baccci aka tashe shi zaigane muryan malamin sa kuma uban gidan sa zannah modu
Kamar yana gaban sa sai na yadan rissina yace"gafanta ina wuni ya fama da jama a
Malam yace "Alhamdulilah yau gani ga dana ko jika zancene kuma me sunana

Cikin zunudi da murna abba yace duka duka zaka kirashin gafarta dan yaji dadin kiran Nabil da yayi da me sunan sa dan Nabil tabbas me sunan zannah ne
Zannah yayi murmushi yace"idan ka samu lokaci kazo inada magana da kai
Abba yace malam daga yanzu zuwa lokacin da kake son gani na duk lokacin kane yanzu kake son kaganni
Malam yace "Eh to kazo yanzun

Nabil _azuciyar sa yace meyake faruwa yau dan ma abba yasan mutu minnan haka anya ban shiga ukku ba_

Malam yaka shi wayan yame kawa Nabil
Malam
ya juya yana kallon SHEHU yace to *alguro* nizan wuce gida da dan nawa zan tafi dan zamu hadu da Habubakar a can malam yata shi SHEHU ma mekewa yayi shida sauran hakimai da sauran su dan girmama Zannah modu dan yana da girma sosai awajen ko wada yake cikin meduguri
Ai Nabil kasa tashi yayi dan shi har yanzi bai yarda Malam bai san komai ba da idan baya sani ba na meye zaice wani sai yaje gidan sa kuma ma yakira abban sa

Zannah ne yaka ma hannun sa yace "taso ko ka tsaki jikin ka zaka yi mamaki idan kasan nidin waye a wajen ka yaro

ai Nabil jiyayi ya koma yazauna jabar atake wani irin gumi yafara sassafo masa
zannah yasa ke sa hannun ya da gosa yace muje shiko Sani dan karewa yayi awajen aiko suna fita Sani yayi hanyansa ya lalaba yafice zannah yana rike da hannun Nabil din harsu ka karasa inda moton zannah yake driving sa ya bude musu suka shiga dogarai da sauran mutane sai cije hannun suke dan sunyi mugun sa raida abin da Nabil zai basu har suka fice basu dina hangen moton ba ga ba daman tambaya ko yimasa kirrari ga SHEHU nan ko idan SHEHU yana waje ba ayiwa kowa kirari SHEHU yarako Malam ne
Nabil tsumu yayi a moton zannah kaman anka kamo barawo

_Koda yake nide a gani na kamun barawon yaka mata a masa ranan da a sirin ya saya tonu_

Har suka karasa kofan gidan zannah zannah ne yafara fitowa Nabil yana ciki driving yazo yabude masa amma yakasa fitowa Malam ya leka yace "fito mana modu
Nabil yace "ina tsoron nafito ne saboda yanzu mutane idan sunga ni zasu cika gidan baza su bari muyi abinda yakawo nin ba Malam ya huya yabawa driving umarnin abude get dan a shiga da Nabil ciki ai hakan akayi
bangaren Malam sukayi shikam ba ataba shiba dan ginin zamani ne ba abin da babu dan governor ne da kan sa yasa aka rushi aka masa gini part din sa shikaru 2 da suka wuce malam yazauna a kasa akan wani kaya taccen Capet dinsa da Nabil har yanzu bai saki hannun nasa ba
Suna zama ABBA yana shigowa abba zubewa yayi yana kwasan gaisuwa cikin girmamawa

Malam yake
amsawa cike da fara a irin nasa
Malam yayi gyaran murya yace abin mamaki kazo kasame nida
Me sunana ko abba ya gyada kai to yanzu na dawowa da shi yakoma me sunana kamar yanda yake da Habubakar kaya femin magan ganun da nayi akan ka mesunana a yanzu nabin cika na kuma gane ball sana ane ide zaka kare addini ka ayanzu nake son ka gayan wa Nabil waye ni da dangan takarmu.

abba sai da yabari Malam ya gama maganan sa,
Shima cikin adabi ya fara magana

yace "haba Malam yaza kace min na yafiya maka bayan nine me lefin da shekara da shekaru kunya ya hana ni neman yafiya kabari bana ni nane ma kai din tam kar ubane awajena dan ni uban ma ban shaku dashi kamar kai ba ni zanne mi yafiyar rashin min umarnin ka danayi na bijirewa umarnin ka

abba yakalli Nabil da sai faman zare ido yake yace "Nabil wanan shine malamina awajen sa nayi duk maratu na shine yane mamin auren fari da nabiyu kuma shine me sunana ka amma tunka na dan shikara 4 yace na basa kai za afara koya maka karatun allo to ni kuma ganin kaine Babba na kwallafa rai azakayi bokon ban bashi ba saima na dena kawo ka dan hutun da nake dan kawo ka dan yadena min zancen aiko yadena din yaga bana son zancen sai yabari,

Karin riki cewan abin de lokacin da yaji kana ball ne yakirani yace na hana ka nace masa to amma ban hana ba kwatsam yaji zancen andau keka an kaika England makarantan koyan ball
Aranan naga bacin ran malam dan kasan yanda Malamai suke kyaman ball aranan yace idan nasa ke dan ganta ka da sunan sa bai yafe min ba kuma kar na nuna maka hanyan gidan sa,
Kai kadai ne baka san Malam ba amma su kamal yan gidan nanne sosai haka su ummin ka
Kaima rashin zamane dana san koda baka zodin kamar yanda Malam ya hana nasan zaka san dangan ta garmu amma ina maka murnan sa santawa da me sunanan dan kasamu jagora mana garci idan ka sabawa umarnin sa bazan yafe maka ba dan nima shiya zaman ubana

Ya huya ya kalle Malam yace "Malam kayi hakurin na rasa wani dalilin ne yasa na kasa bin umarnin ka akan hana Nabil ball

Murmushi Malam yayi yana dafa kan Nabil da yara sa duniyan da yake ma Malam yace "dalilin da rabon Albarka acikin sana ar mana gashi yadauki daushin al umma da dama dana hana ai hakan bata faruba Allah yakara daukaka Muhammad Nabil
ABBA yace Ameen

_Nabil yayi shiru azuciyar sa yana cewa da kasan mena maka da baka zauna zaman samin albarka ba_

Daganan suka shiga fira da Abba shide Nabil yana zaune ne kawai
abba yace "bari nashiga mugai sa da su Bagaji Malam anan yake gayawa Abba abinda Nabil yayi na gyaran gidan da kuma sawa dayayi za akai Aisa wato maman Fandau India dan amata aikin ido Abba rungume Nabil yayi yana masa godiya dan atunanin Nabil danshi yayiwa mal wanan abin
Shikon Nabil dadi yaji dan bai taba gani farin cikin awajen Abba haka ba dan yayi abin alkairi
Nabil yayi mamakin girman gidan dan part 4 aka fitan na mata wana buyu suna kallon juna buyu ma haka tsarin ginin da girman kowane ban gare ya burgeshi dan turawane suka fasalta bangaren matan sa nada yananan ko taba wajen ba ayin ba Nabil sai mamakin girman gidan yake dama acikin garin ana samun irin wanan girman gidan har suka karasa ban garen matan wanda suke cikin ginin ajere reras kamar islamiya dakunan 4 da duguwar baranda kowa yana saf gan gaban sa su bagaji da bafanta suna ganin abba suka fara washe baki dan sunsan yau zasu sha raban naira
Duk a tsakar gidan suka gaisa da sauran matan mama ce kawai basu gani suna ta tambaya sa ya Hajja bintu da Hajja Hajara yace lfy Bafalta ce tace Alhajji kowannan shine mesunan Malam yace "shine aiko sai sabon gaisuwa yaran da sauran mutanen gidan wanda suke daki m a sai suka fito dan kallon Nabil
Abba bai ga mama ba ya tambaya sukace tana daki kai tsaye Abba yatufi dakin dan yana ji da Aisa duk da sai da yayi aure mada dadewa aka auro ta
Tana zaune kamar kullum ita daya dan Bagana da take e be mata kewa anyi auren ta wata daya da yawuce da shateema
tana jin sallaman sa ta juyo kamar me gani tana murmushi tace a a Alh Habubakar ne yau agidan namu yace nime harda megidan ki Nabil
Mama ta meka hannun tana laluman ida suke tana cewa megida matso nagan ka rabuna da kai tun ina daukan ka akan cinyana daya ke lokacin da ake kawo Nabil mama amarya ce tana da son yara dan ta dade bata samu haifuwa ba idan aka kawo Nabil jitake kamar kar azo daukan sa ita ta matsawa Malam ma akan yace sai anbashi Nabil din
Abba yace "jeka wajen ta wannan mamar kace ita take renon ka kana yaro ba irin ta adin da baka mata ba
Cikin sanyin jikin Nabil ya karasa inda mama take ya durkusa ta kamo hannun tana cewa Nabil sarkin kirini ina ball tana maganan tana laluman kansa tana shafa

Nabil mgn ma gagaran sa yayin sai bin matar yake da ido yanzu Wannan ita na cuta ita na daukewa y'a anya Allah zai ya femin mutanen da suka soni tun ina yaron na cuta
ya daga ya sake kallon ta cikin tusayin parlour taba kujeru sai leda amma kakal ashare ba kace na makawuwa ba dan yanzu shateema yana kula da ita sosai shiya tsiye ledan ma ya shin fida mata
Nabil dakyar ya iya bude bakin yace "Eh nine mama nadawo gareki kuma zan cigama da zumuci insha Allah amma kiyin hakuri bazan samu daman rakaki India ba ina da wani uzuri mai karfi gobe zanyin tafiya ku kuma jibe ne tafiyan ku amma idan nasa mu yanda nake so zan taddaku acan naga yanayin
Anan mama tasan Nabil ne yadauki nauyin a fita da ita
Mama tafara kuka tace nagode nagode nagode bana shikarana 13 da dena ganin amma yanzu antabbatar min idan akamin wanan aikin san samu lfy
Nabil bai san sanda ya fada jikin matar ba yana bata hakuri tadena kukan ba wani irin tautsayin tada kaunar ta yake ji yana ratsashi
Har suka fito mama tanayi wa Nabil fatan alkairi
Abba ne yace re kudi yabayar araba dan Nabil bakudi ajikin sa yana mota
A motan abba suka tafi abba yana sake gaya masa yanda zannah yake awajen


_Nabil Azuciyar sa yace dame yahana ka gaya min sai da me afkuwa ta afku_

Afili yace "ai abba da kagaya min koda ba zanje ba akalla nasan da shi ai
Driving din ABBA ya sauke gida sannan ya kawo Nabil gidan sa

Hadim ce zaune cikin kanen ta dana Nabil sai lisafin shidi manda zasuyi asuna suke suna ta iface ifacen yasmin tace nin anty cikin ma yaki fitowa mugan shin dan na fison naga yafito yayi tibibi dariya suna dukan susa ce Eh wlh zainab kusan dama ace me zuguda ba agane cikin ta dawuri yakura tace " kuma ma ance cikin fari baya fitowa dawurin jidda tace mude katon da muke so

Ko sallama bai yiba yawuce su suna cewa yashid sannu da zuwa bai ko kalli idan suke ba yawuce part din su
Hadim ta tashi tabisa zaune ta samesa kan kujera yazuba uban ta gumi
dafashi tayi ta zauna kusa da shin tasa hannun ta cire masa ta gumin amma ta ga bai dago kai ba dago kansa tayin taci karo da idon sa daya kada yayi jajir wanda ita de zata iya ratsewa bata taba ganin sacikin wanan hali ba
Cikin firgice tace Subahanallashi my star meyake faruwa wllh kasa min faduwan gaba mahassa dako ture hannun ta yayin cikin bacin rai yafara magana
dagaskiyan da suke cewa kwakwalwar macce karami ne ban taba gaskan tawa ba basai yau na biye wa karamin tunani irin na macce na janyowa kaina abin kunya da k'askan ci da tozar ce a idon Duniya nayi zalinci naci amanan wanda bai kamata naci musu amana ba nayi karya nayi yaudara awajen wanan yarinyar data yar da ni nayi lefin da nasan abba bazai yafenin ba asanadin macce nayi abin da ko a tatsuniya ban taba jin irin saba.........

Hadim daka tar shi tayi ka bar jan zancen kagayamin abin yake faruwa bani da hakurin saura ron kaga min abin da yake faruwa kawai

Yace"ai Fada mikin yazama dole dan ke direction tun a farkon aikin
Daganan ya she komai ya gaya mata
Itama Hadim gaba tane yafadin amma dayake idon ta arufe yake da kudirin ta.
Sai cewa tayi to yanzu yaka kewa son muyi meye mafita ga cikin mu ajikin ta

cikin.
tsawan da Hadim bata taba jin yana yiba yace kekan wuwuyace ina mikin naganan yarinyar tamkar kanwata take gareni ina magana cikin ki
yanzu bana bukatan naji shawaran kin dan nacire ki cikin masu lissafi
nawa za abin kuma yaza ma dole cikin buyun kizabi daya

Tace "fadi najin
Nabil yace "na farkon mu dauko yarinyar nan tunka fin abuyayin nisa muje gaban
Mahaifinta nagaya masa gaskiya na ne mi yafiyar sa sai naro keshi yabari murenin cikin mu ko........
Ai kafin ya karasa Hadim tace Nabil kanka daya kuwa kasan mekace mudauko ta muce me
Mununawa Duniya muce kayin tarai ya dawata kuma cikin da nake tutiya dashi ba nawa bane ni nato zarta a idon Duniya yin hakan zai ba damar mayar da ita matar permanent dan nasan baban ta kai din zai lanja nawa yin hakan yana nuna kenan kishiyar da nake gudu nayiwa kaina da hannuna kanan kawaye na da sauran mutane surai nani kamata da kishiya cikin da nake fariya yaza ma banawa ba Lalle idan hakan yafaru nagama tozar ta tozarcin da zai za memin gwara mutuwan daya daga cikin mu Wllh wllh Nabil dahakan tafar....
Shima kaseta yayin cikin huci da bacin rai
Yace "to sai ki tsaya kijin dayan idan kuma bawanda yamikin ni nazabin wanda yamin a ciki
Na biyu
za muje na musa azubar da cikin sai na kawota wajen iyayenta nace tsintar ta nayin a wani garin nasam........
What Hadim tace da karfin tare da cikumo wuyan Nabin ihun da tayin da karatun data fara shi yajan yon hankalin su jindda da gudu suka iyo wajen.....


*Sorry masoyan*
*DAMA TA*
*Zakijin shirun har zuwan Monday dan muna da bikin*


B JATTKO

[2/7, 8:33 PM] ‪+234 905 844 3838‬: *DAMA TA*


*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*


Mufeeda
Hafbee
Munan tare🤝


🌈Kainuwa writers Asso🤝

*26*

*GiDAN ZANNAH*
Bayan sun fito daga tara sun da Mlm yayi na gaya musu yayiwa Fandau aure ne da bako sun tafi

matan gidan guna guni suka fara har ayi aure afita da yarinya muna gidan bamu sani ba
bagaji tace "yo ai gwara da akayi hakan idan ance auren za ayi me uwar ta ta ajiye a wannan zamanin da kayan turaren tuta kawai ya isa uwa tanadi.

Bagana ta kama hannun mama suka shige cikin kuryar dakin su
Suna shiga Bagana ta fada jikin mama cikin kuka sosai ta fara mgn tace "mama yanzu kin yarda Baba baya son mu ko ai dama Ya Fandau kullum tana gaya miki kina kin yar da gashi Ya Fandau ta gudu dalilin zaman kunci irin na gidan nan na shiga ukku ne Bagana wazai mayemin ke yayata bani da kamar ki meyasa kika mana haka kin tafi kinbar ne cikin yan uba masu nuna yan ubanci kuka take sosai

Mama ta shafa fuskan ta tace"karna kara jin kince baban ku baya sonku...
Bagana katse ta tayin tace "da yana son mu me yasa bai yi yunkuri ne man taba tunda bashida ni yar ne man ta tunda gashi nan ya rufe bakin mutane dace wa ya mata aure daker mama ta lallamin bagana

Auren su Bagana ya gabato mama kullum cikin tunanin Fandau da kuma abin da zata hadawa Bagana take kishiyoyen ta kullum suna cikin siyayya na nasu yaran da za ahada da Bagana
Akwai ranan da duk tawakali irin na mama sai da kishiyoyi suka sata kuka
Irin kwalaben bama nan da robobi na chug gum fararen nan suka tar kato mata sukace gashi idan kika samu ikon siyan turaren wuta kya zuba a cikin tunda yanzu duk karyan yakoma kan jeren turare wuta mukam mun kokar ta mun siyawa namu yaran kwalabe na yayi da kayan kitchen dan
, mun san mlm shine kawai baya siya ke kuma gashi dan ginkin sun sallama ki balle kisa ran zasu sayawa yarki tukunya ke kuma baki ajiye ba baki bawa wani ajiya ba
Kirike wannan kafin musa mu mu kokar ta musa yaran mu su tsaya mata tukunya dan baza mu bari ayiwa Bagana aure ba tukunya ba tunda tana mana biyyya amma da wancan fisararriyar ce yaran mu ko cokali ba zasu siya ba.

Suka fita Bagana da ta ke kwaleman daki ko ajikin ta sai da taga mama tafara kuka tazo ta rungume ta tace mama karki damu ALLAH yaga maraicin mu tunda ya hadani da Shateema wanda ya san komai namu yace ma badan abubuwan sun masa yawa ba da duk abin da uwa takeyin zai min kuma yanzu ma yace yayi bakin kokarin sa zai kawo mana mufitar ki rabu dasu duk bakin cikine na yaran su basu samu kaman shateema ba

yanzu damu wata ta inda zan samu Ya Fandau kawai
Mama dan ALLAH nasan kina mata addua amma kikara dan ALLAH
Mama tace "naji je kiyi aikin ki
Bagana tana cikin aiki taci karo da jakan kayan Fandau tace Allah sarki Ya fandau tabude ta fara zazzago da kayan wasu leda ta ga sun zubo guda 2 dauka tayi tana bude wa na farkon ta koma baya cikin tsoro amma ta sake bude dayan shima kudinne amma wannan din da letter aciki hannun ta yana rawa ta bude taci karo da tubutun
Fandau gaban tana
faduwa ta fara karan tawa

_Yagana wanan kudin nakune keda mama kar kuyi zargin na sameshi ta hanyan haram a a bani shi akayi kyuta dan nasan inda zanje za samu finwanan nabar muku ne bani da buka tan sa_

Kuka ta kara fashewa dashi ta jeta nunawa mama
Mama tayi shiru tana dafa kudin
Ta sauke Ajiyan zuciya tace "
"Ni kam bana so bazan iya amfani da kudin da bansan tawane hanya aka same shiba
Amma ke nasan kina da buka ta wanda ALLAH yana kani nauyi nane amma Allah bai bani ba yar uwar ki ta baki ba zan hana ki ba kidauka kije ki siyi turaren wutan da kwalaban da kayan kitchen din kibar mata sauran ta ALLAH yakare min ita a duk inda take
Aiko Bagana murna awajen ta dama ba abin da ta ke tunani irin wanan kayan

Take tafa da siyayya a rana Sawu 2 takeyin kasuwa
Komai nata me tsada take siya har ta gama siyyar ta
aranan da za aje jerin Hafsa da yamma kuma ayi na Bagana acewar su ai ita b
Bagana bawani abu za ajera ba tuda gado ne anriga an daddara

Sai de wani abin mamaki da yamma uwar dakin bagane wato anty mero tadin ga sa almajirai suna jido wa kaya suna shigawa da suna a jiye wa a kofan dakin mama dan Bagana gidan anty mero ta kai ajiya
Dama

Bagaji akayi silli silli da ido tace "mero wannan kayan fa daga ina mero tace" na Bagana ne ai maman tace ta tara mata agida na

Abin yayi matukar basu mamaki amma mlm yaga ma dasu dan idan bashi zai bata ba
Aisa ko ita da dangin ta aka siyar ba zai basu wannan uban kayan ba
Mlm karara yanuna ita da yaran ta su ya fiso kenan bayan yaza ba bata mijin kamar Shateema wanda ya nin ka mazajin nasu yaran yanzu ya bata kudin aboye tayi wa yarta siyayya baza su taba yar da ba

*Niko nace yaza kuyi da mama Aisa kainuwa ta shin ALLAH ga ba de gaba de* *se surukar Shid mas*

Ai karin haushin suma da damu wan su sai da aka kawo lefin Bagana
Sai da suka zubar da kwallah dan haushi amma suna jiran agama bikin su daukin mataki akan mama

*Wannan kenan*

Wlh baka isa ba nace kayin ka dan cikin da muka same shi a wahala da sa daukar wa kasan yanayin fama da kishi da juriya dana sha har sai da kwan ta a asbiti dubi ta bon da yake fuska ta da duk wahalan amma yata shi aban za Wllh bazai yuwuba ka kaskan ta ni ba
Tanayin tana sake yin tsallen cukumon wuyan sa gata gajera da kadan ta wuce cikin sama

Ko shigowan su Jidda bata kula dasu ba shiyaji shigowa su dan haka Ahankali yaka hannun sa ya kwace rigan sa ya shege betdroom

yan matan suka kara so inda take Aunty yaya ne me yake faruwa sai yanzu ta dawo haiyacin ta tace "me me me kukaji me ya shigo daku nan
Ashwa ce kanwar ta tace "Aunty kiji wani uban kuka da karan da kika yine munzo kuma munsa meku kuna cikin wani halin da bamu sanku da shiba keda ya shid
Cikin tsoro tace me kukaji nace tukun?

Jidda tace "cewa kike cikin da kuka samu da wahala za a zubar dama yaya baya son cikin ne?
Ajiyan zuciya ta sauke na hamdalan basu ji ba

Hadim tace "yana so har ya fine so
Yasmin tace "
amma meya kawo zancen zubar dashi kuma cikin wata 4 har ya shiga na 5 za a zubar
Hadim cikin hassala tace "waya gaya muku haka wanan wani sirrinmu ne Wllh kuma ya tsaya iya nan kar naga kungai gaba
Shike nan suka ce tare da ficewa
Ita kuma tafara safada marwan

azuciyar ta tana cewa meyake shirin faruwa dani ni ni Halima Nabil zai kalla yace zai yiwa walakanci mutumin da baya mun musu yau shine ahar da daga min mur yana min ihu Lalle zan sake shiri kenan tun kafin ina ji ina gani
*DAMA TA* ta kubce min

Nabil yana shiga daki ya dafa kansa yana tunnanin yazai yi ne yasamu mafita

har Hadim tazo tasa meshi yana zaune ya dafe kansa
Zama tashi a bakin gadon ta kamo hannun sa cikin

tattausan mur tace "my star na kaine kuwa yaushe ka chan zamin ne har ra a yin mu ya fara ban banta ko ka dena sona ne amma kafin kayan ke,

hukuncin kai yi tunani akan abin da zai faru na farko
idan kace *zubar* da cikin za ayin ka kawon ta kamar yanda ka fadan ka sani yaran nan sunjika kuma anacewa ba cikin zasu gayawa su ummi dama sunji kana cewa zaka zubar
Ga ita kan ta yarinyar ba lalle ne ta iya shiru ba,

Na biyu idan kace zaka kawota ka fadi gaskiya zaka tozar ta kanka a Duniya kana da mutumci agarin nan bayan haka,

ABBA bazai ya fema kama lefin yin aure baka gaya masa ba

Auren ma irin wanan na ma nufa kuma da sata kuma ma yar malamin sa
Wanda yake ganin sa tamkar uba
Kana ga da wane idon zai kalle Malam idan bakayi wasa ba sai yatsine maka

ga Malam zai sake kya matan halin ka dama yau she yayar da dakai
me zakace wa SHEHU duk mutane da suke ganin darajan ka zasu dena gani
Za ayada ka Duniya wanda nasan zaka rasa masoya da dama


Cikin bacin rai yace" duk ba ke kika jowo ba

Tace "na yarda nina jawo ka yar da hakan wani *rubutaccen al amarine* ALLAH ya kaddara ita zata fara haifa mana yara
Nabil yayi shiru yana tunanin magan ganun Hadim ba karya duk gaskiya ne idan ya dauko tan ya kawo bai sira ba idan ya zubar da cikin ma bai sira ba
kuma shikan sa fada yake ko da andura masa wuka baya jin zai iya zubar da wanan cikin da ba abin da zai iya kwatan ta irin son da yake masa

Ya nunfa sa yace tom amma de kin san babu da mafita ko kinsan kinje famu a bala iko.

Tace "akwai mafita
mutar ta tagama mana iya yaran da muke son ta haifa mana idan ta gama musa mu wani doctor musa yeshi da kudi me yawa a London yasa mata alluran da zata manta komai acikin kwakwal war ta ajuya mata kwakwalwar ta man ta komai mu dawo daita

musa mu Sani tunda shine yasan sirrinmu muce ya kaita gidan TV a ma tsayin yatsin ceta ne daga idan iyayen ta su kaji cikiya za suje su kar bota kaga wanan shine babban mafita wanda zai baka daman mu amallah da gidan Zannah hankalin kawnce

Kuma ita kanta nasan iyayen ta idan suka ga haka za su dauka ba cikin hanka linta ta shiga Duniya ba zasu fi yafe mata


mu kuma za mu daukin dawai niyar ta har a sake koya mata sabon,
Raruwa
Koya kaga?

Nabil yayi shiru yana tunani aiko ya kar bi wanan Shawaran dan ya san shine kadai han yar da zai rufa masa asiri
Amma yaji tausayin yariyar har cikin ran sa
Afile kuma
Yace "hakan yayi sai de akwai karin zunubi akan mu

Hadim tace "bawani zunubi ai za a koya mata komai a sabon brain nata please please bamu da hanyin da yawu ce wanan

Nabil yace"gaskiya babu kam
Allah ya sauke ta lfy yanzu goben ni kadai din zan tafi
Hadim "tace to yaza muyin wannan danja ta hana wai za a bawa jikan ta wahala
bata san jika ya na London ba dariya suka yin su kaci gaba da firan su kamar basu ba


Bayan sun kwata Nabil ban da juyi ba abin da yake yin shawaran Hadim shene ka dai rufin asirin su amma ya rasa meya sa abin bai mar dadi a ransa ba
ga wani mugun son ganin ta da yakeyi dan jiya ke ma kamar garin bazai wayen ba

Rakiya zuwa airport cewa yayi ta zauna da kyar suka rabu harda kukan ta driving yaja
bayan sun shiga cikin
Ashwa ta fashe da dariya tace "kai Aunty ALLAH yabani miji irin nakin sauran suka ce Ameen yasmin tace "kidu ba kamar bajiya su kayin fada ba yau har sun shir ya
Hadim dan taci re musu shakku acikin zuciyar su tace kunsan dalilin fadan na mune suka ce "a a
Tace "dan mijina bayan son abin da zai rabani da shi kona kwana daya ne amma yanzu gashin dalilin cikin nan zamu rabu har na sati shine yace idan hakane ma acire cikin ma kunsan da ciwon shekara 6 da auren mu bamu taba ra buwa ba sai yau.

Jidda tace hakane kam ai ya Shid yana son ki amma akan ra'buwa da ba zai wuce na sati ba zai ce arabu da abin da aka da de ana nema


London Bridge
Fandau tunda suka tafin bata da abin yi sai karatun Qur anin ta sai Azumi data keyin dan taji ance yana ragen sha awa amma ita kamar ma karuwa yake takeji

haka idan abin ya matsota tayin ta matse cinya tana kuka tana ja wa Nabil da Hadim ALLAH ya isa da sani wada ya kaita akayin auren
Tunowa da wanin magana da Nabil ya gaya mata ne yasa ta gane cewa cikin ne yasa mata wannan sha awan

*Bana ce gaba ke zakiyi komai ba dan yanzu kin fini son abin ni kuma bazan din ga miki wahala ba*
*Dan likita yace wani cikin yana sa aso abin wani kuma yana sawa atsanin abin ke nakin baiwar me kyu ne injin doctor*

Cikin kuka tace bana son wannan bai war ya ALLAH ka bani na tsanan abin

Ba Ameen ba taji yafur daga idon ta da zata yi ta cikin mirror face to face sukayi da shin kamar a markin

Ya tako yazo har gaban ta
Ya hau kan abin mirror ya zauna "
Yana bin ta da kallo
Yace
"ban ji dadin yanda naji kina cewa ba zaki ya fe mana ba me yasa kin man ta ALLAH yana son bawan sa me yafiya dan me baza ki yafe mana ba bayan lefin namu me girma ne
Ki dauke ni tam kar dan uwa kuma dama dan uwan naki ne
Sai de zan mikin wani nefi bayan wannan wan da
Na mikin na baya

wanda nake tsammanin girman lefin,
Yawuce wancan dan haka zan ne mi yafiyan ki tun kafin na mikin dan bayan nayin ba am fanin ne man yafiya nasan kafin lokacin zaki yafe mana

Fandau ta daga kanta ta kalle shi taga ba alaman wasa afuskan sa kamar yanda taji a muryar sa
Cikin fadu wan gaba tace "gaya min wane abun zaku muin wanda ya wuce wanda nake ciki?

Yace bayan kin gama mana waifuwa zamu sami ki alluran da zaki manta duk kan tunanin ki
Ya zama sabo fil yan da ko kin gan mu gaban ki baza ki gane muba
Haka idan kika ga mama da baban ki ba zakin gane su ba kinga muma awannan lokacin ba daman mune mi yafiya tunda baki san ma me muka miki ba

Ture hannun sa tayi
Ta meke tsaye ta da fe kirjin ta cikin kuka tace dan dan ALLAH duk abin da za kumin kumin amma dan ALLAH kar kusa na manta mama da bagana ku bari na nemi yafiyan mama ta
Idan kuka min haka zaku zama masu son kanku daya wa

Kuma ida hakan ta faru bazan iya yafe mu kuma
Yace "shiya sa na nemi yafiyan tunda wuri ai kafin lokacin zan san yan da nayi kika yafe mana

Tsugun nawa tayin ta zube guiwowun ta a kasa ta dafa kafan sa
tace "dan ALLAH Muhammad kar kamin haka wllh da gani sai Bagana mama ta ta haifa kuma mudin abin tausayi ne a cikin gidan mu dalilin da yasa naje fa kaina a cikin wanan halin ma dan na temaka mana ne

Shima idon sa taf da hawaye ya dago ta
yace "yar Mama ki karbi wanan a masanyin kaddaran mu da kuma beyewa shawaran macce dana yi tun farko na tafka kusku ren da wanan ne kawai mafita

Dake da mama da Bagana kuma ni nayin wanan alkawarin daga yanzun za kude na kiran kan ku abin tausayi

Zaku zaman yan gatan
Da za ayin kwatan cen ku acikin meduguri

kuma
mama zata yafe mikin
amma
Ni Duniya ba zata ya femin ba ni ya ka mata kiji tausayi
Sabo da ke yanzu wata kila iya yan anguwan kune kawai suka san me ya faru akan kin
NiKo idan muka bari kika tona min asiri duk Duniya ne zasu sani dan ha ita ce kawai *DAMA TA*

Fusgewa tayi zata kwace hannun ta
Yayin saurin mannan ta da kirjin
Sa yace"kehar kin isa kice.........


B Jattko ce
[2/7, 8:58 PM] ‪+234 905 844 3838‬: *DAMA TA*


*NA*


*BATUL ADAM JATTKO*

Aysha kazafi
Muna tare🤝

```Masoya karku ```karyanin guiwa ```mana yau shema aka fara
DAMATA
Zaku fara kwarafi ```ban ```muku dai dai ba tun ban idar da sakon``` da nake son isarwa``` ba zaku``` ```karaya ai wani lbrn ma saimun yi gama da fatan zakuyin hakurin jure bina har mukai kar shen lbr```

*Nagode da soyayyan kuga*
*DAMA TA*

_Dan wllh bansan DAMA TA_
_Yana tafe da dubin_ _masoya ba sai da_ wannan abin _yafaru_

_Masoya DAMA TA yanzu aka fara_ 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


*27*


Ke har kin isa ki fisge ajiki na ban gaisa da baby naba.
Yayi maganan yana juyo da ita tare da shafa cikin nata wanda yanzu yadan fara tasowa,

Cikin dakiya ta sake kokarin kwace jikin ta
"ni karabu dani dan kai den gubane agareni kai da matar ka
Na yar de maka ka yaudareni na baka amana kacimin amana bayan da kace zaka aure ni saida nace meye nufin ka akai na amma ka yaudaran,

Duk dani ma nasan da hakkin mama da Bagana a kaina nasan mashi yake yawo a kaina shiya jefani wannan bala in
Da duk da karamin tunani na ban tabajin sa ba
Matar ka tace idan ban samu ciki cikin wata dayan da ta yanke min ba zata hadani da kare yabani ciwon kanjamau
Nashiga damuwa nadin ga rokon ALLAH yabani cikin ina jin dadin na tsallake wannan kai ka sake zuwa min da zancen ko na haihu na baku zaku samin alluran mantau
Na manta
Mama ta
Na man ta karatun Qur anin da nake ta k'ama dashi wanda tunda nasan kaina nake neman sa katuna na kwana azaune dan nayin hadda
Ruwa da iska ya bugeni ahan yan neman sa rana kuwa ko ranan da ka fara gani na kaga yanda nake tafe cikin sa ko takalmin kirki bani da shi

Wllh ku gubane agare ni
Inde zaku samin wannan alluran dazan manta komai nawa to zaku iya rabani da rayuwa ta.

Marmushi Nabil yayi yace "idan da rashin ima nin mu yakai haka har mu kashe rai da haka bata faru ba

Zata sake magana ya rufe mata bakin ta da tafin hannun sa

Yace "nasan daga wanka kika fito amma ko mai baki shafa ba kika zauna kina kukan neman wani abu kinga me baki maganin a bin murna yaka mata kiyi
Yana maganan yana janta wajen mirror ya zaunar da ita ya lakuto man yashiga shafa mata amma ita kam wani irin tsanan Nabil da tsoron sane yake mata yawo wanda ya ma man tar ta da tana bukatan wani abu
Jin ya kunce igiyoyun rigan wankan jikin tane
Ya dawo da ita daga firgi ceccen tunanin ta dan tasan yana zame rigan ba komai ajikin ta
Tarike rigan gam tace "ka bari ni zan shafawa nan da kaina.

Yace "baki isa ba na shafawa wani gunma balle inda baby na take
Ya fusgo rigan ya jefar kusan dan karewa yayi awajen ganin komai daya sani ajikin ta ya karu musamman boobs wanda suka sake cukowa
A hankali yaja idon sa zuwa kan Heep's din ta ai bai san san daya zube ba akan guiwowun sa aga ban ta ba wani irin yawu yaji yana taruwa abakin sa yana wucewa kut kut
daya daga hannun sa rawa hannun ya fara
dan yara sama ina yaka mata ya sauke su
Kawai sai ya rungumo ta gaba daya laushin fanan nan ya sake nunkuwa
Bai san,
sanda ya furta yar baiwa zaki kasheni da tsadaddun bai war ki shiya sa gangan jikina ya kasa jure rashin ki har ya wahalal da ni cikin kwana kin nan

Dago kanta tayi ta ta kalle shi suka ha da ido sai a san nan ya gane tabar gazan da bakin sa ya masa
Ya wayan ce da cewa nayin missing babyna ne daga nan ya fara ai ka mata wasan ni masu zafi da baza ta iya jirewa ba

A wannan daren
Nabil ya samu ni shadi a gangan jikin sa kome yasa duk sanda ya kasan ceda wannan yarinyar jinsa yake kamar sabon ango

Ita Fandau haushin kanta ta dinga ji na biyewa Nabil da tayi suka bawa kansu farin ciki da zata iya baza ta bari ya kusan ceta ba

Zama yayi kusa da ita ya kamo hannun ta
Yace "naga hankalin ki yatsashi da yawa karki damu har da muwan ya shafi yaron cikin ki ya jawo masa illah tunda kinga ke bawani asbiti za a kai kiba
haushi ya sake ka mata
tace "idan kuma na mutu a haifuwa sai kusan ya zakuyin da gawata
Dariya yayi yace "bar maganan mutuwa lokacin sa yake jira
Haka yadinga lallamin ta harya samu ya shawo kanta da kalami

Cikin satin guda baya fita ko ina ko part din su bai leka ba tunzuwan sa

Suna manne da juna sallah tare wanka tare
Karatun Qur anin idan yaga dama ya biye ta suyin tare idan kuma bai da ra aye ya koma gefe yafara danne dannen wayan sa
ko abinci ita take musu simple abinci
Nabil ya,sake mugun shakuwa da Fandau awannan dan zaman da su kayi sosai ya fukanci halayen ta masu sauki da kyu yana jinjinawa hakurin ta da rashin sa abu a ranta yana burge shi

A yau zai tawo amma ba dan son ransa ba sai dan yakure iya karyar da yake shir yawa Hadim
Cikin damuwa ya kalle ta yace "zan tafi amma nan da satine zuwan mu gaba daya kiboye duk kayan da na siya mikin idan satin yayi na gaya miki duk sanda kika bari ta gane ina tsiya mikin abu bata re da sanin ta ba zaki karawa kan ki azaba
Kuma Kar ki kashe mana waya
ki kuma kula da kanki da baby
Yana maganan yana shafa tafin hannun ta masu laushi da gogin yatsun ta wan da yasan lale za suyin kyu dashi yace "kin iya Lalle
Kallon up and down ta masa ta gir giza kai alamun a a

yace "aiko dole ki koya dan ba nason ganin kafa da hannun mcc fari kinsan jinin shuwa
Dan haka idan Auntyn ki tazo kice mata ke kina son lalle kafan ki da hannun ki kai kayin yake yi zata baki kinji
Itade bata yi magana ba

Ya sake cewa" mezaki bada akwai wa mama

ta bude ido ta kalle shi tace "wacece mama kuma
Murmushi yayi yace " mama Aisa mana ko.....
Ai kafin ya kara sa tameke zaune
Cikin in ina tace "mama ta ina kasan ta?
Yace"aine nariga ki sanin ta.
Dama kasan mama ta ka cuce ni dan ALLAH ka kaini nagan ta

Shiru yashi yana bin ta da kallo cikin tausayi da jin haushin Hadim da ta janyo
Tace"zaka kaini wajen ta
Ganin hawayen da yake fitowa a idon ta yasa nasa idon cikowa
Ya kauda kansa dan
kar ta gani

yace "kiyi adua ki haifi yan 2 aranan zaki ga mama

Cikin kuka tace "ganin da ba zai min amfani ba ko ganin da baza tayi farin cikin dashi bako
Ganin da bazan gane ita din Wacece bako?

Mekewa yayi yana duba agogon hannun sa yace "kar ki kashe wayan
Yayi kissing din dukkan kuma tunta ya fice yana waigen
Ta

Akan kujera
threesiter
Nabil yana zaune Hadim yayi mata shi da cinyar sa daga ita sai dan wani karamin rigan da ko cibiyan ta bai rufe ba cikin damuwa tace "yanzu my star ba zaka dauki wani mataki ba dole sai da yasmin din zamu tafi ?
Yace " wane mata ki zan dauka shiyasa muka jinkir ta tafiyan nan dan musamu mutafi iya mu amma kinga inna tace dole sai anje da ita kuma kinga nina isa nace baza aje da autan inna ba

Hadim tace wllh yariyar muguwar yar sa ido ce jiya nafito daga wanka kafin na samu nasa kaya in cusa tsuman da nake cusawa aciki sai gata ta shigo min ba ko knorking tana shigowa idon ta akan cikin nayi wuf na shege bathroom kamar mai jin amai ahe ina tagani
Sai bayan na tafito muna zaune
Tace ai ita cikina gizo yake mata wani lokaci ya girma wani lokaci ya zama karami dazu kam ma babu tagani dariya na mata na bayar da abin wasa

To nake ga idan muka je da ita akwai matsala

yace "Gaskiya baki iya sa cikin ba wani lokaci kisa kato wani lokaci baya kai yanda kike sawa

Tace "tom amma idan iya mune a gidan ai bawani ta kuran sa ciki ai

Yace "sai mukula kawai da takun mu dan zuwa da yasmin ya zama dole ba muda han yan da za muce baza ta muba

Alhamdulilah mama anje andawo cikin sa a darai take gani sai glass da suka bata na rage haske amma gidan Nabil na cikin danbuwa road a Ka wuce da ita dan doctor yace tana yawan kallon korayen ganye

shiyasa Nabil yace awuce da ita can dan da flower karawa idon karfin gani a gidan yagina wa hanif ne kanin sa amma bai gaya wa kowa na hanif bane
Yace akai ta can kafin agama ginin gidan malam din yasa anyi order flower masu tsada awaje wanda za a sawa gidan mu samman ban garen mama wada daga baya yaje ansake kaya ta part din yafi na sauran matan saruwa


ranan da yaje yiwa mama sallama har da Hadim su kaje sun sha shira da mama
mama sai jan Hadim take a jikin ta yan nan Allah de ya sauke ki lfy amma de ba a can kasan turawan za ki haihu bako?

Hadim tace "da a canne amma naji su ummi suna cewa idan na shiga watan haifuwa za muzo
mama tace yawwa yafi de sai yanzu Hadim ta karewa mama kallon macce ce kyakyawan gaske fara tas ba ta inda suke kama da Fandau
Suna cikin fira sai ga Bagana da Shateema Bagana ciki ne a jikin ta har ya fito sosai gaisawa su kayin da mama
mama ta tuna musu Nabil tace wannan shine dan nawa Nabil shatiman da dama yasan sa amma sai kallon sa yake yi wai yau ga shi ga shiddams ido da ido ba TV yake kallo ba

Shima Nabil bin wanda mama ta kira da Shattema yake da kallo ba zan taba man tawa ba yaji sunan sa a bakin Fandau ke nan da Bagana aka masa madadi Lalle kam dole
Fandau tace Shateema yana da kyu

Dan shatiman buzune tunyana dan shekara 5 iyayen sa suka kawosa karatu wajen mlm har yanzu basu zoba mlm yasa anyin ne man Duniya a Niger din ba a samu inda suke ba
mlm yana son Shateema har ya bashi jari kamar yanda yake bawa yaran sa da almajiran maras sa gata irsu Shateema man sai ALLAH ya sa nasibi a harkan na sa dan yanzu haka a de mata san gidan mlm bawani a gaban sa

kyu kam sai de ace yafi Nabil ma

Mama ta sake cewa Hadim "Halima ga kanwar ta kufa bayan sun gama gaisawa

Hadim da tun tuni take son bugan cikin mama a kan maganan Fandau dan taji me mama zata ce
tace "mama ina sauran yaran ki?

Shiru mama tayi zuciyar ta yana kunan tuno mata Fandau dinta
Cikin danne zuciya tace "ai su biyu ne dama dayan tana aure ne a Niger

Hadim tasa ke cewa mama amma da anga ya mata kin samu lfy da zata zo duba ki ai
Mama cikin kosawa da zan cen
tace Eh an gaya mata

Haka suka ciga ba da fira Hadim uwar yan sabo da wurin har ta saba da Bagana. Har da musa yar number waya

Har gidan mlm sai da suka je amma Hadim ko sauka bata yi ba Nabil shika dai ya je suka sha firan su da mlm ya masa sallama ya fito suka tafi

A ban garen Fandau ko tunda Nabil
Ya tafi ta ke tunanin hanyan tsira take tana zaune tana tuno yanayin gidan su kawai sai tajin number baban ta. yazo kanta kamar yanzu take ke ganin sa ajikin fango inda almajiran gidan su suke kurtawa taja idon ta tarufe rau rau ta ke ga no din da sauri da dauki wayan har wani haki ta ke ka mar irin ance mata ta tsiran nan hannun ta narawa ta zuma number tana dan nawa taji ringing ai cak ta meke tsaye
Jin muryar da ya doko sallama cikin dodon kunnen tane yasa jikin ta ya daukin rawa
In ina ta fara tana cewa " ni ni


*Masoya kuyin hakuri wllh banjin dadine sister idan naware zan muku dayawa kamar yan dana saba*
[2/7, 9:03 PM] ‪+234 905 844 3838‬: *DAMA TA*


*NA*


*BATUL ADAM JATTKO*

🌈Kainuwa Asso🤝


28


Hello ya naji kinyin shiru kodan kinji muryar wada ba she kike tsammanin kin kira ba ko dariya yayi yace to sorry

Cikin in ina
Fandau Wllh ni number baba na kira

Nabil Yace," na sani me kike son ki gaya masa ki fadamin na gaya masa dan yanzu haka ina hanyan zuwa gidan ya fadi haka cikin dariya k'eta
Dan idan ke kika kira shi ba zai shiga wayan sa ba sai de nawa,
Ke bama shi kadai ba duk wanda zaki kira wayoyin mu zai shiga yanzu ha ka idan kin sake kira to wayan matata zai shiga
Kin san dalilin tun kafin mubaki layin da wayan munriga mun setting din shi ba zai kira kowane layin ba sai namu
Dan damu yaka mata kiyin mgn dan zaman mu kikeyi
Idan baki yar da ba sake kiran wani layin kiga
Idan ina tsammanin kawai mun dauki waya ne mun baki bata reda lissa fiba
hauka muke ko kin manta zaman sirri kike ne
Yaci ace kin sallamar kin hakura dan tun daga ranan kika shigo gidan mu kinsan ba kida mafita

Hadim da take jinsu tana ta faman murmushi tasa hannun ta kwace wayan a hannun Nabil taci
Hi me allo ya baby na dan ALLAH ki kai wayan dai dai cikin ki zan yi kissing din dana dan wllh neyi missing nasa sosai ki gaya masa jibe iyanzu yana tare da mom dinsa ta Gaskiya

Wani irin k'ara Fandau tayi ta doka wayan a tileils atake wayan yayi filla fillah

Hadim ta kalli Nabil tace"ai kaji ta doka wayan fa kar tayiwa dana illah irin wannan ihu haka bakin zuciya irin na kanuri ya motsa

Hararan ta Nabil yayi ya bata rai
Tace sorry kanuri

yace "har kun kuru zai yiwa bushiya kafa
Idan bakin zuciya ne waya fi shuwa

Tace "wai kai meyasa kafison yaren mahaifin ka akan na mahaifiyar kane
Sai da yayi paking yajuya ya kalle ta yace nida uba nake ado

Tanayin jifa da wayan ta fada gadon kuka sosai tafara dan tariga tagama sa ran zata bar gidan da taji number bban ta yana ringing
sosai take kuka tana jujuya kai tamkar yau abin ya fara faruwa akanta take ji
cikin da shewan murya ta fara mgn _Yarabbil alamina yazanyi yazanyi _ALLAH bani da gata sai kai ya_ ALLAH
_ne melefice nayiwa uwata da tasha wahalan cikina da nakuda ta da renona da tarbiya na lefi ya ALLAH gashina tun ba ayi nisa baka fara saka mata dan_ ni nawa dan idan na haifa maba zai san _ni na haifeshi ba wannan shine sakai yar mama_
_Allah ina neman afuwan ka cikin alfarman ka kar ka bari su cutar da kwakwalwa ta_

Nabil acikin jirgi jiya kema jirgin ba tafiya yake ba kaman ya karba ya tuka yake ji Itako Hadim ta kwanta cinyar sa sai baccecen ta ta ke shararawa
Tsaki Nabil yayi ya kalli agogon har yanzu da saura

yasmin tana daga waje dan shi Nabil awajen su daban ne kowane jirgi ya hau ana ware masa waje na musamman wajen da suke harda gado dade ababen mure rayuwa kamar daki yake
Suna sauka Nabil bawani bincike da ake masa sai dae ma girmamawa

club din su suka turo motoci na ta ransa
Yan jarida sai faman cunkusun shege masa suke bai tsaya ba sai daga hannun da yake har ya shiga mota Hadim cema ta tsaya basu amsa
Manyan abokan sane suka raka su har general parlour masu aikin sa sunga ma shira dining kamar yanda suka saba akowane zuwan sa shide saman su ya wuce
Agurguje ya saki shower yana ga mawa yafito komai bai shafaba sai brush din kansa da ya dan yi sama sama ya dauko wani rigan adidas jaa da bakin wando yasa yafita ko turare bai saya shafawa ba
Tun kafin ya gama saukowa su jopihiy suka fara masa kirari shiddams shide kujera yaja ya zauna setting saman Fandau ko abin cin cacca kala yake ko firan da abokai sukeyin bakowa yake bawa amsa bama wani fashimtar su yake ba shide duk hankalin sa yana saman Fandau daya ke turawa akwai fashim dasu kaga haka sunzata gajiya ne Duk suka memeke suna meka masa hannun
Zasu tafi
Kora kasu sai da Hadim taga bashida niyar tashi takamo hannun sa yame ke tace muje ko

Suna dawowa daga rakiyan sukaga yasmin tana jan jakar kayanta zata tayi saman Fandau

Hadim tace"ke yasmin idan kina son kanki da lfy kar ki kara yin hanyan Wanan part din din gawan can koki zo muje anamu part kizabi dakin da kike so koki dauki wancan tanuna mata wani saman dayake dama hawa ukku ne
Yasmin da dama tana tsoron saman karshe koda su Jidda suka zo basa hawa saman karshe dan duk glass ne gashi da girma sosai
Shiya sa suke sauka a na tsakiya wanda fandau take ciki
Tace " a a aunty bazan iya zama a sama tsololon can ba wllh kamar awaje mutum yake

Hadim tace aiko gwara miki shi da inda kika tufa din dan muma yanzu tsoron nan muke dan aljanu ne suke tsorata baki kwana naki da mukayi baki har sumar da wata budurwa suka yi
Ai yasmin uwar yan tsoro kafin Hadim ta karasa tasaki jakan ta iyo gunsu da gudu tana haki

Tace "Aunty da aljanu agidan na
Hadim tace "a a babu asauran ban gare Shima can din muna shiga kullum akwai addua da aka bamu muna yi idan mun shiga amma banda bako dan sunce basa son bako
"a a anty bazan shiga ba naku zan je
Dariya Hadim tayi taje ta dauko mata jakan
Shiko Nabil yayi gaba
Da suka hau Wani daki dayake parlour barko Hadim ta nunawa yasmin tace nan zaki shiga kinga kina jin mosinmu ai

Hadim wanka tashiga Shiko yariga yayi nasa
Bayan Hadim tafito
tana ta faman shirin ta ta shafa wannan ta goga wancan
Nabil dan haushi ma kwanciyar sa Yayi dan gani yake kamar son jamasa rai take ba abin yake so irin yaga Fandau
Saida ta gama komai nata tasa rigan bacinta
ta same shi akwance tace "gaskiya nide inason zuwa duba babe na dan naga kai da almun gajiya ka huta kawai
Da sauri yabude idon sa yana kallon ta har ta kusa bakin kofa yace "yau kuma ruwan baby akemin ne baza a nemi rakiya naba

Tace "ai nasan halinka na gwasa lewane Tunda kana cikin gajiya
Musamman da naga kana wani jan kanshi shiya sa ban ne meka ba

Yace "bawani kina son farayi min rowane kinga yakusa zuwa ko yafadi haka yana mekewa

`` *Fandau*
Doguwar rigane ajikinta marar hannu iya kansa guiwa yabi jikinta sosai ga cikin nan yafito yayi das ta taje kanta ya kwanko mata duk da ba dogo bane amma gyaran yayi sai sheki yake da kane kasan an kashe masa kudi Ahankali ta kekurban tea din tana lashe leben ta jajaye kamar tasa janbaki sai sheki yake
Dan wani oil lips Nabil yasayo mata me sada yana rage girman lebe yasa su suzama jajaye sai tsada yanda take kurban tea din da yanayin zaman ta da shigan ta zaka iya ran tsewa me degree ceko wanda tawaye
Ahaka taji shigowan su kai tsaye dakin ta suka mufa basu kan ta ba dan dining din baban falon nata yashiga dan lunlu

"Kin duba sauran dakunan ne

Hadim tace "bata nan fa
yace "kitchen fa ?
Tace"bafa inda ban duba ba, naga kadauki abin da wasa Wllh bata
shiko cikin
Cikin kwanciyar hankali yace"to ina zata je kema kinsa ko aljane bai isa ya fita awannan part dinba sai da sanin mu so tananan kide duba duk ka bedroom da bathroom na part din ai Hadim ahar wardrop saida ta duba cikin ki dima tazo tace wlh batanan mun shiga ukku

Nabil ma awannan karan yadan tsorata tare suka sake dubawa aiko
Suna fita babba falon suka kanta ta daura daya kan daya tana faman jijika kafa akan wani kujera na karfe tana cin kwakwan ta
Hadim gaban tane yayi mugun faduwa ganin yanda Fandau tayi wani kyu fatan ta tasake gogewa duk inda yar gayu ta kai to wanan ta kai
Amma da tatuno ance macce me cikin ta na kara kyu sai bata sa wani Nabil yana kowa mata abubuwa aboye ba
Shiko Nabil cinyo yinta darigan yazame kawai yake bida kallo itako sodaya tamusu wani kallon kasan ido tajuya taci gaba da harkan gaban ta amfa cikin farga ban yau dame suka zo mata take

Hadim takula da kallon da Fandau ta musu azuciyar ta tace yau she wannan ta fara rena mu dole ma
Ya zama tana tsoron mu inba haka ba aikin bazai tafi yanda suke soba
Cikin wani irin tsawa tace "keeee dan uwar ki bakya ganin mutane ne ko de ganin kina cin mekyu kina kwanciyar awajen da ba ajin kiba shiya janyo ko dan dama ance talaka baisan kan saba sai yajishi cikin dola ya gane
Fandau da aduniya ba abin da ta tsana irin a zagar mata uwa
Mekewa tayi tsaye agaban su tace ,"duk abin da zakumin kumin amma wllh daga yau andena taba min mutumci uwata ne me lefice awajen ta wanda nasan yanzu haka ina ja mata zagi agari
Na gaban idona bazan kara dauka ba Wllh kar ki kara zagar mun uwa zan iya yin komai aka.....
Ai bata kara saba Hadim ta kwashe ta da wawan marin zata sake karawa Nabil yayi saurin reke hannun ta
Yace"mekenan hakan ba kya duba halin da take ciki

Hadim tace "bakajin zagin na takeson yine badan darajan baby naba wlh sai na mata abinda zata rena kanta

Wai tsaya ma ina kika samu wannan rigan me tsada kika sa

Fandau batayi magana ba da sauri tayi hanyan bedroom
Hadim tace "my star akwai ayan tan baya akan yarinyar nan fa kaman ta
Wannan giran shine fa wan da nagani a fashion bane nai tane maban samu ba ina ta samu
Nabil da duk yawani da burce gashin sanin amsan da zai bata yace" kema waya san iya yawan kayan ki komai kikaga kina so duk kincika mana gurin da kaya wannan da hannun na na tsayo miki amma banga kinsa ba sai de naga sanda kika hado kayanda zaki bawa wanan yarinyar dawannan aciki
Hadim tace "Wllh to ni ban makula ba
Dana sa dan yamin dube yanda take juya mazaunan a ciki wannan data samu waje irin fallin da zatayi
Rigan yayi
Yace "bawani nawa kike tarawa kiba da batare da kinsa suba
Tace aiko zan bada bazan bawa wannan mekyu Wllh ban san na bata ba
Hadim tace "ni duk bawan nan ba kaga wani sabon reni da wani falli attare ta ita

Nabil yace "dama fa ance idan macce cikin ta ya girma zata fara janza hali
Hadim tace haka ake cewa amma ita wanan kaga idan muka bari tarena mu aikin bazai tafi dai dai ba
yace haka ne mushiga mugaisa da baby ina jin Baccci
Tace aine bazan shiga ba dan kasan bana son reni shiga kafito

ai jiyayi kamar sallah cikin sauri yayi hanyan bedroom din
Hadim tace "doki kenan to ka gaida min da baby
Shiko juyowa bai shiba ya shiga

Yabar Hadim da nunanin ya akayi Fandau ta goge haka fatan tashi luwai
Yarinyar da take turkusawa ta gaidani jikinta na rawa ce yau take mayar min mgn Lalle sai na dauki mugun mataki anan ta zauna tana jiran fitowan Nabil

Yana shiga yaganta kwance idon ta a sama gefen idonta ta guntatta kin hawaye
Bed din ya haye ya kwanta agefen ta
Bakin sa yakai dai dai kunnen ta yace "yawwa nagode kogaba karki yarda ta kara zagar mana mama
Karamin bakin ta tamotsa zatayin magana taji ya cafke lips din nata
Cikin nasa
Romance masu zafi yashiga saka mata itama dama iris take jira ai nan da nan tawani irin bankarewa dan aduniya ba amin da tafiso irin taga yana mata wasa da boobs Nabil yana koyar da ita wasu darusa masu wahalan fashim ta
Cikin wani irin muryar yace "kema kina so ko gashi harwani gunani kike kamar wata zakanya
dama haka ke sokanan ta wani lokaci
Idon ta arufen ta ja hannun sa ta daura akaran maran ta cusa hannun yayi cikin pants dinta jin tayi wani irin jikewa fiye da sammanin sa ai wani irin harbawa sandan girman sa yayi duk jikin sa rawa yafara ga farga ban Hadim tana nan a parlour
Yashiga daka mai wuya wanda idan yace zai fita a haka Hadim zata gane shaawan sa yamotsa zata kuma gane dalilin Fandau ne dan idan da ida bai taba kaiwa wannan matakin ba meyasa idan yana tare da yarinyar nan shikan sa tsoron kansa yake
Kuma ma tana da juriya fa da take iya daukan sa
Jin hannun ta ahan sandan bai san sanda yameke ma yana tafiya kaman na yan kacira se hada hanya yake yaje bakin kofan ya janzo security
Ya dawo
Sai da yadan samu nusuwa yafara jin yan da ake sa security kofan yana cewa bai yarda ba sai ansake da sauri ya sauka ko goge jikin sa bai tsaya ba yazura wando yace "kiyi saurin ki shiga kiwanke jikin ta meke dan ta gane a kidime yake tana ta shi yaga inda yabaci yace goge nan kuma idan kin shiga banda kin karki fito har sai munzo zan sude ki da kai na
Sai
Yayi hanyan kofan yana zuwa yadin gasa number is rong security da gan gan dan yasan Hadim tana ji
Haka yadinga yi
can ya zaro wayan ya yita kiran no din Hadim duk da ya tabbatar wayan ba a hannun ta yake
Can de yasa yabude yana cewa canza security din kikayi nayi nayi yaki buduwa wllh kin ban wahala
tace "Wllh ni ban taba security ba dana ji shirune ma nazo nata ba kofan sai naji da security bayan da ba asawa abedroom ina ga adan ne dan ta taje tasa amma acire gaba daya sabo da kar aje wata rana tarufe kan akasa gano kan kofan tana ina ne tayi maganan tana shigewa cikin dakin
Muna fikin tabe baki yayi yace "ni ban ganta ba inaga ta dauka wani abun nazo shiyi taki fitowa a bathroom din mana
Anan Hadim ta sake tabbatar wa eh Fandau a toilet din take zama tace "rabu da ita zan koya mata hankali ai
Sunjira sosai bata fito ba Hadim taje ta taba kofan tace "wlh nan din ma da security tasa da kyar Nabil yabude
Hadim tayi ta yin mata mase fa kamar tacin yeta
Dajan kunne kar ta kara shanya mata miji

ita ko Fandau atsaye take tasun kuyar da kai tayi wankan ta maida kayan jikin ta kar ba ayin komai ba
Hadim tace " dallah fito mu mugaisa da baby mu mutafi agajiye muke kuma idan kika sake daba kofan banda ki kona daki to shocking zai jaki
A haka tafito sukayin tamata shirmen su a ciki suka
Fita

Cikin Fandau yacika wata tara har lokacin Nabil yana satan shigowa wajen Fandau wada karya da da barun sa sun sake karuwa
Saide yanzu yana tausayin fandau din sakoda girman cikin
Kuma har wanan kolacin doctor Muktar yana bin bayan subari aduba lfyn cikin fur suka nuna basu yar da ba har yayi fushin yarabu dasu
Tun cikin yana wata 7 Hadima ta fara dirkawa Fandau maganin zaki irin na gar gajiyan nan wanda tasa mama ta hada mata amma tun asannan mama tace mata Hadim kuda na Asibiti kuka fiyar da dashi danme zaki shada dana gar gajiya tace nede mama nafison gar gajiyan
Maman ta hada mata
Shita keta fa man dirkawa fandau

Suna zaune a lanbu suna shan isha Hadim taci re cikin kona ce sunman da tasa ba cusawa ta ajiye ajefe sai firan su sukeyi cikin nishadi sai kawai sukaji maryar yasmin akansu tana cewa Aunty anyi baki Nabil yakalli cikin Hadim yada ga yakalli yasmin yaga sai zare ido takeyin tana kallon cikin Hadim cikin tsoro
Ai wani irin tsawa yada ka mata ke yar iska bance karna sake ganin kin shigo min ba sallama ba jikin yasmin narawa ta juya azuciyar tana ciwa anya anty hadim mutum zata haifa cikin wataran akwai wataran baku inko mutum ne to da wani abu akatsa
Ina da ja da wannan cikin ban yarda da shiba gaskiya ma ba banza ba ai naji yanda suke fada da doctor akan bata zuwa awu cikin amma zanbar abin arai idan naje gida naga yawa inna

Yau Fandau tun safe take zubar da wani irin ruwa wanda dama tana zubarwa amma na yau yafi na kullum Ahankali take jin ciwo amaranta ga cinyoyin tasun kara mata tauyin da kyar ta ke jan su kafin azahar har ciwo yakaru dan kozama ya gaga reta sai faman yarfa hannun take tana tsaye takasa zama idan tace tafiyan ba iyawan zata yin ba kawai sai ta daure ta sugun na tana yarfa hannun ta rike katakon gado gem tana ta adua
sai dare su Hadim suka shigo dan basu wuni agidan bane amma tunda ta shiga watan haifuwa basa ne sa da kita
Fandau ta gama jigata dan kukan da take ma gagaran ta yayi duk idon ta yafirfito kaman ninta ya canza
Tana jin motsun shigowan ta dago da kanta dukan su da gudu suka karaso inda take cikin kidima suke tambayan ta lfy baye Nabil dayayi saurin rungumo ta jikin sa tabar yazauna cikin jinin kamar ba nabil me tsantsanin jine ba
Hadim gani jine dayawa kamar ba ajikin mutum yafito ba kawai saita kama kuka Fandau tadaga kai ta kali Nabil takamo hannun tadan kamishi wani pepper a hannun sa cikin da shehiyar murya ta fara magana
"wanan mama ta zaka kaiwa idan kaje anguwan gargar kace gidan zannah modu za anu na maka mama ta sunan ta Aisa abata da hannun ta ko kanwata bagana idan Mama tace ta yafemin tonima nayafe muku duk abin da kuka min amma idan bata yafeba nima ban yafeba
Cikin kidima Nabil yafara cewa "bazaki mutu ba kanwata wllh baza ki mutun ba nida hannu na zan dauke kina kaiki wajen mama da ranki da lafiyan ki
Hadim da gata mukai ta asbiti
Ita ma cikin kuka tace "taya zamu kai ta asbiti ka manta haifuwan sirri zatayi ai bawani asbitin ta za akai ta asirin mu yatonu Nabil yace "Hadim kina da hankali kuwa ana maganan rai kina wani maganan tonan asirin yana cikin haka yaga fandau tayi wani irin mika tana salati
Dasauri Nabil ya sake runguman ta cikin kuka yake cewa Wllh baza ki mutu ba Wllh sai kin


*To masoya Fandau yau ne fa* *amma yaza ayin da maganan kaiwa *asbiti ga yasmin yar sa ido dama ta fara gano su*


```B JATTKO```
[2/7, 9:19 PM] ‪+234 905 844 3838‬: *DAMA TA*


*NA*


*BATUL ADAM JATTKO*

29


Bazaki mutu ba
Duk jikin ta rawa yake gem ta kenkeme shi cikin wani karfin da Nabil baisan macce tana da shiba dan idan ance ya kwace bazai iya ba
Gumi ne yake keto mata salati kawai take yi
wani irin ne shine taji yazo mata sake kenkeme Nabil tayi gem
Hadim sai yanzu ta tsorata dan bata taba ganin haifuwa ba azaton ta fitan raine ganin yanda Fandau take yun kuri cikin karfi
Abin ya bata tsoro tace "Nabil idan ta mutu yaza muyi
Tafa de haka tana cikin riki cewa

Shiko Nabil yanda Fandau da danke shi ko halin magana ba shida shi balle yayi yunkurin ta shi
Shikan sa gumi ne yake keto masa duk addua da yazo bakin shi yake tofa mata

Cikin sa a Wani yunkurin tayi da karfi sai gawata sun guceci y'a ta fado dama yau riga da zani tasa zanin dama ya dade da kuncewa sai ciket din ta na ciki
ajiyan zuciya ta sauke ta saki Nabil
Shima jahota yayi jikin sa ganin yanda take sauke ajiyan zuciya ya rungume ta gyam yana sakin ajiyan zuciya bai masan me aka haifa ba
Sai jiyayi Hadim tana tace"kutuma macce macen ma baka me kamar ki kika haifa mana
Nabil
Yace "alhamdulilah alhamdulilah
sai faman shafa kan Fandau yake

yace "yanzu ina ne yake miki ciwo sai a sannan Fandau ta bude ido tace ruwa zan sha da sauri Nabil ya saketa yayi hanyan kitchen yana zuwa ya bude fridge ya dauko roban ruwa ya daga kanta yaba ta kurba daya tayi ta tuno da mejego bata shan ruwan sanyi asanin ta ta zare bakin ta tace na zafi nake so
Ya juya zai hanyan kitchen Hadim da take ta faman fadan anhafi macce kuma baka amma kuma ta daga yar ta daura ta a cinyar ta na goge bata furka

Tace "Nabil kaga macce ta haifa fa
Yace "good mekyun kenan
Tasake cewa "amma fa tafita kyu zo kagan ta
Yace ina zuwa

Hadim
Zanin Fandau da yake cikin jine Hadim ta jawo ta kwan tar da yar ta nufi lokan gadon fandau inda dama ta tana di almaka shin ta zare duk takawo part din ta ajiye ta dauko ta seta yatsanta kamar yanda aka mata bayan yankan cibiya ta yanke ta daure ta dauko wani zanin a whardrob din Fandau ta nade yar dai dai lokacin Nabil yafito da cup ahannun ya tashi Fandau ya bata
Hadim ta kalle shi ta bata rai tace wai Nabil mehaka ruwan ma sai kai zaka bata
Cikin tsawa tace keee kalle ni idan zaki ware maki ware ki temaki kanki dan mu muna fita adakin nan ba kara shigo miki zamu yiba sai munje mun dawo kafin nan kin gama jegon dan muna zuwa zamu daura daga inda muka tsaya kin haihowa mijina abin da yake so macce ni namiji nake so dan haka baki kubuta ba da namijin kika haifane ma wata kila shi ya hakura mu sallame ki inkinga mun barki to kin haifi namjiji
Amma abin da zan gaya miki ki temaki kanki kicire ragonci ki kasa jikin ki da ruwan dimi dan inda wanan sun kucece yar ta fito ba karamin budewa yayi ba
Inba haka ba kirube Wllh
tana gama fadan haka ta dauki zanin Fandau da yake cikin jini ta daura ajikin ta cire siket din ta ta zauna dabar acikin jinen da kazan tar haifuwan ta na Goggo ga cinyar ta take tayi jagab kamar ita ta haihu ta meke

ta kalle Nabil tace "zomu tafi Mu nunawa yasmin ko
Nabil ya kalle Fandau da kanta yake sunkuye tana zaune cikin jinin har yanzu
yakalli Hadim data rungumi jaririiya tana jiran sufita

Yace"haba yaza mufita mutar ta cikin wannan hali mu temaka mata da koda gyaran wajen ne mana

yamutsa fuska Hadim tayi tace wllh bazan iya ba zuciya ta bakaga yanda yake tashi ba ko wannan tsayuwan karfin hali nake
Gazanin ta dana daura dan yazama sheda awajen yasmin da ma aikatan gidan nan ya dameni da wani irin garni sona ke muje na kunce zuciya ta sai haurowa yake

Nabil yace " toki tsaya ni zan gyara
daukan Fandau yayi yayi hanyan bathroom da ita wani kishine ya kama Hadim cikin tsawa tace "my star a gabana kake daukan wata

Yajuyo ya mata wani irin kallo
yace "meyasa wani lokaci imanin ki bashida yawane idan ban dauke taba kina ga zata iya tafiya ne aga ban idon ki taci wannan a zaban
Itama cikin bacin rai da kishin yanda Fandau tayi wani lif ajikin Mijin ta

Tace"to meye wani a zaba a haihuwar macce macce fa ta haifa
Nabil wani kallo ya mata yace "in fisari kayan ragone kaza ma tayi mana yana fadan haka ya shige da Fandau bathroom ya sauketa abakin bathtub ya hada mata ruwan wanka me dimin ya sata yace "zaki iya yin wankan ko gyada masa kai tayi
Yace yawwa kidin ga kula da kanki dan mu ayau zamu tafi dan su ummi dama basu so Hadim ta haihu a nan ba sai cewa mukayi doctor yace ba ason tayi zaman jirgi cikin zai iya samun matsala dan haka muka musu alkawarin aranan da ta haihu aranan zamu taho dan haka ki kula da kanki kinji abin da tace ai zaki iya rubewa dan ki kula nima ina kaisu zan dawo cikin kwana ukku nan zaki ganni
Bata ce komai ba shikuma har yaje bakin kofa ya sake dawowa yarugume Fandau yace "wllh ko ban zauna da keba kina da mushin manci arayuwa ta daga nan har karshen ta
Kin bani abu biyu arawuwa wanda bazan taba mantawa da shiba
*Budurcinki*
Dakuma
*Y'ata ta fari*
Kissing din lips dinta yayi yace "ke ta musamman ce

Ita ko Hadim Nabil yana gaya mata wannan maganan tayi tsororo a tsaya ta bisa da kallo tana mai maita
_idan fisari kayan ragone kaza ma tayi mana_
Idan ta fashince shi gatse ya mata ne ko gori yanzu ni Hadim har nayi saken da Nabil zai gaya min wannan maganan kuma yasa hannun sa agaba na yadauki macce wanda ni bai taba dauka naba koda bani da lafiya sai yace nayi girma
Me hakan ke nufi
Kwaban zuciyar ta tayin da cewa tausayin ta yaji ganin ta wahala ita ma kan ta lokacin da Fandau take cikin nakudan ta tausa ya mata balle Nabil sarkin tausayi
Kukan baby ne yadawo da ita haiyacin ta tayi saurin kijjigata
Alokacin Nabil yafito ko kallon inda jaririiya da Hadim bai yiba yafara gyara wajen
Hadim cikin mamaki take binsa da kallo yau *shidmas* guda da sa hannu cikin jine yana aiki tukuru tas ya goge wajen yashiga yafita yana cikin wanke kayan jinen ne yaju ya yakalli Fandau da take ta faman gasa jikin ta da towel sai da ya gama wanke komai na kayan da ta haifu mabiya kuwa dakyar yasa mu yayi fishing din sa

Ya karasa inda take
yace "wankan ya isa haka kodan kin wahalu fa ba keba ai koni sai nayi wankan sati ina ga wannan matsa da akamin Duk jikina ciwo yakeyi a tare suka fito

yasa mu Hadim tacika fam
Sai faman jijiga jaririiya take
abakin gado fandau da zauna shikuma yayi hanyan kitchen
Tace ina kuma zaka sake Komawa

Bai kalle taba yace" zan hada mata tea me kaurine
Aiko Hadim tasake cika cikin fusata tace wai me kake nufine

Ko juyowa bai yiba ya wuce kitchen
Bayan yaka wowa Fandau tea din yabata karba tayi ta fara sha

Yaka rasa wajen Hadim da bakomai cikin idon ta sai tsabar bala i
Yasan idan bai yin lallami ba sauki dafa ta yayi yace maman baby girl ya akayi ne muga yartaki kinwani kan kame ta dan rowa

Bata rai Hadim tayi
Tace"Nabil kasan me kayi kuwa
Cikin salon sa na yaudara yace "menayi?
Tace"baka ma san me kayi ba a gabana fa kake tattalin wata macce
Yace ba tattalin ta nayi ba kinsan ance dan tuwon gobe ake wanne tukunya

Duk magan ganun su cikin kunne Fandau dan bawani nesa suke ba

hima kansa yana fadan haka yaji wani iri azuciyar sa yace Allah yasa bata ji ba amma yana juyawa ya ga idon ta da hankalin ta duk akan su da gani yanayin kallon da
Take musu taji komai

Hadim tace "aisai kai karbi yar karike yasa hannun yakarbi yar ita kuma Hadim jagaf jagaf da jine ajiki ta fara ta fiya wanda baisa nima zaice haifuwan gaske yi
Dariya yakama Nabil daya tuno lokacin da hadim ta zage ta na ta shafa kazan tan haiwuwa ajikin ta
Ga zanin Fandau
Daga nan suka fito
Hadim tana takawa Ahankali sai wani cicci je baki take
Aiko kamar yanda suka zata a man falon ko suka samu
Yasmin tana kallo
Ai tana hango su dagudu tayi inda suke aunty karde haifuwa kikayi ne ina tan take tayi kan ai tama manta dawani tsoron Nabil da suke yi wanda ko waje yaje tofa basa zama awajen dan shi ko kamal wanda yabiyo bayan sa soron sa yake
Kai har yayinsa mata su zainab wada suke uba daya suna tsoron sa dan Iya uwar gida maman su zainab cewa take kar karaga musu ai kaine babba tunda kaine namiji amma sai ga yasmin taca muko ya baby ha hannun sa tana tace "memuka samu mugani meka mata yayi
Yajuyo yana yiwa hadim sannu harda riketa kamar wanda ita tayi nakudan

Yasmin tace lahhhhh anty kin haifi me kama da Kala wllh suna kama da kala
Hadim sake kallon jaririya ta tana murmushi dan mata so yariyar tayi baki ma amma taji dadi da aka dan ganta tada Kala Kala kanwar Nabil ce uba daya ita ma yar gakin iYa ce
Wow amma fa hancin ta irin na yashid dakum.. ...

Hararan ta Nabil yayi tayi gum da bakin ta

Tabi bayan su suka haye sama
Toilet hadim ta wuce ta tayi saurin yin jifa da zanin duk jikin ta karni yake wani irin amai ne taji yana taso mata wanka tayi yafi so 5 turare kam bawan da ba ta fesa ba tafito daure da towel bata ga Nabil ba dan tasan yaje daya dakin wanka ne yanda jikin sa ya baci
Yasmin ce da waya ahannu sai kolotun ihu ta ke takira wannan idan tafa da ko amsa bata sayawa ji zata kashe takira wani
Hadim ce tazo ta zauna abakin gadon yasimin tace"aunty kin ganki uwa ras kaman bake kika haifu ba
Amma ANTY tare kuka haifu da yashid ko yanda naga duk jikin sa jine har yafiki baci

Gaban hadim ne yafadi ras tace ban gane kamar bani na haifuba
Yasmin tace "wllh anty fuskan ki tayau kamar baki sha wahalan nakuda ba sai tafiyan ki da ya canza kawai anty

Hadim tace"yasmin kinada yawan shirme a maganan ki mekomin wayata naki ra Habiba da su faridan Amjad
Suzo suga baby dan yanzu zamu wuce
Kita shi ki hada mana kayan mu

Yasmin tace "yawwa anty ina siyayyan kayan baby da mukayi kinga kamar nida yashid munsan macce zaki haifa muka dinga iban kayan baby girl keko kikayi ta jidan na baby boy
Wai ina suke ma wllh akwai wani mekyu dama na nace idan macce ce shi za afara sa mata
Hadim tace "inaga fa anwuce da shi 9ja dan kayan da muka bari anan ba yawa duk mun aika anty yanzu wazai mata wanka Hadim tace "bana jin za ayima ta wanka anan sai munje gida dan awai wasu abubuwan da ake yiwa diya macce a wankan fari a al adan muna shuwa
Yasmin tace "shuwa iyayen....
Keee bani man zaitun da auduga na goge mata jiki dashi tana maganan tana kiran wayan Habiba babbar amini yar ta
Aiko habiba cikin ihu itama da murna ta kaye waya kawayenta zallah nanan London take kira dan su zo suka baby kafin suta fi tana ganin kitan yangida amma bata dau ka
Tafijin kawayen baye idan ta tuna kyutan da kungiya su tayi akan abin da a ka Haifa baki yaki rufuwa
Nabil kwance cikin
Bathtub yayi shiru nunani yakeyi wai dama haka nakuda da haihu yake da azaba Lalle annabi yayi gaskiya da yace abi uwa uwa uwa ummattii
Akwai wani hassari da akayin agaban sa ankayi ta mutuwa da raunuka manya harda wanda kafansa ya fille yabar gan gan jikin sa amma mai ga yashiga halin da Fandau tashiga ba
Anya yayiwa uwar Fandau a dalci da yara bata da yarta gashi ita ma Fandau din zai rabata da yar ta
Yar fa nima tawa yar ta girma a mata haka
Tsaki yayi afili yace aine y'ata tafi karfin haka yata
Wllh ina ma wani zai ganta tana yawo a kafa balle ya yaudareta kofilin wasa zan shiga aisai na hada ta da body gard sannan baza tayi Rayuwar Nigeria ba
Da wannan karfin guiwan yafara gasa jikin sa da yake masa ciwo baye kafadun sa inda nan Fandau tafi matsewa

Sun samu rakiyan dinben mutane wada yafi na da zuwa airport doctor Muktar ko kin zuwa yayi dan yaji mugun haushi da wai Hadim haifuwan gida tayi kuma bayan hakama yayi yayi subari aduba lafiyan ta amma sunki shiya fijiye mata ma karuwa dan yar da girman ta
Haka agidan ma Hadim kin yarda tayi kowa ya bata wanka sai fada suke da mamar ta sai tace ita zata iya ai ita ba yarinyar bace ummin Nabil ma tasa baki tace Hadim kibari a koya miki abubuwan kinga haifuwan farine
Ai ita kanta ummi ce mata tayi ita fa bame kanin siraicin ta dan bakyu wani yaga siraicin wani

_Niko nace keko kika gama ganin na Fandau_ _a he kinsan da haka_

Haka suka rabu da ita ga hade haden na shuwa ba kadan ba amma haka suka bata ta shiga dashi idan na tsugun none zata zuba tana gani zai gama hayakin sa yagama idan na wanka ne ko wanke wajen tayi floshing dinsu
da wayan ta ma take shiga tayi zaman ta tana chatting dinta da kawayen ta akan baby

Nabil ya sake sunkurar da kai a gaban Maman Fandau yace"yauwa mama idan macce ta haifu me dame ya ka mata abata
Mama tace kowani irin abinci ne inde megina jikine da kuma wanda zai sa ruwan nono ya gudano zata iya ci

Shiru Nabil yayi dan yagane mama bata gane meya ke nufiba yanda yaga anayiwa Hadim shidema ya tabbatar idan macce ta haifu ba abarinta haka dan yaji su ummi sunayiwa Hadim fada ta dage da abinda zai gyarata

Dan haka ya yir yawa kansa tafiya London a gobe in yaso ya dawo kafin suna
Sunkurar da kai yayi cikin kunya yace "ina nufun wada zai gyara mata jiki
Mama murmushi tayi tace "inban da abin ka Malam k'arami ai shuwa sun san irin wanan abubuwan ai
Sake sunkuyar da kai Nabil yayi
Yace"basu bata ba ita kuma tace naki take so
Murmushi mama tasake yi tace Allah sarki Halima y'ata wllh nima ina sonta tana da kirki da iya gimama mutum insha ALLAH gobe idan zanje duba yar jikalle zankai mata
Nabil yace "Mama ai kunyan ki take ji ni zaki bawa na kai mata ko kinje kar kimata zance ta ce kunya ta keji
Mama tace"shikenan idan naba da antsayo abubuwan sai nakira ka awayan ko
yace to" mungode mama tace rufe min baki har kai zaka bude baki kace zaka min godeya akan wani kan kanin abu
Nabil dubi yanda ka mayar ni kamar nina yi cikin ka da haifuwan ka bangare na ya ban ban da dana kishiyoyi na dubi yanda ka ajiyenin komai na rayuwa kullum sai kakira ne mun gaisa ga yaron dakin ka kullum sai kace yazo yaduba abinda nake bukata
amma abin da nake soda kai sauran matan ma kana musu baka gafa yanda ban isa fitowa tsakar gida ba za afara min gorin na shanye zubiyar ka har taka nas suka je gidan ku suka gayawa Hjjy hajara dan ma ita bane daukan irinwanan bane sai tace musu haka halin danta yake da kyuta suyi hakuri ran da yajiyo kuma zai muku kaga duk suma kana musun amma Gaskiya bai kai nawa ba,
ni kaina ina mamakin yanda kake nuna ban ban ci a tsaka nen mu kaga dole su zargi wani abu,

Shidi man nawan ne yafina su dan haka nake neman alfar ma wajen ka kana mana komai dai dai


Nabil ransa ne yabaci yadade dagano matan nan basa son mama shiya sa ma yake jin haushin su yake kuma nuna ban dancin amma idan ba haka ba shi kishiyar uwar sa ma amatsayin Uwa yadauke ta bai taba ban ban ta iya da ummi ba
Yayi kwafa badan mama tace alfarma tane maba da abin da ya saba musun ma de nawa zai yi dan shi a rayuwan sa ya tsani mutum me hassada

Yameke yana cewa to shikenan mama
Hada komai kafin na dawo agidan ABBA musa sai nabiyo ba karba dan ni gobe fitan asuba zanyi
Har kofan babban falon ta tara kosa tayi saurin komawa kafin afara yada mata mgn dan tana jin muryoyin mutan gidan

Yanzu dan Allah baza suma ka alfarman wasan nan daya ba abari idan anyi suna katafi
zaka tafi ka barmu duk yanda kake son babyn ka

Nabil da yake wasa da baby yace"baby wai kinji Momin ki tana hanawa naje nema muku kudi bayan da mun nemi na banza ma balle yanzu gaku masu bukata kun fara zuwa
Dariya tayi tace" wai kai yanzu meyasa baka fiye son mgn dani ba komai sai kagayawa baby
shima dariya yayi yace ai ke komai na fada sai kinmin musu ita ko bata yimin komai nayi tana so
Dariya ta sake yi tace "amma Wllh ABBAn fujjirat zaka haukace
Yaci ro wayan sa yana daukan baby da su kansa ma
Hadim tace "yanzu idan katafi saifa ran gobe suna yace "eh Kamal da Girema zasu yikomai da kuke buka ta
Nima da baki zanzo Hadim cikin zunudi tace har da su Sir ko dan da alkawarin mu zai zo nabil yace "eh mana ni abubuwan su ma mamaki yake bani baki ga yanda suke zumudi babyn nan ba,
Yanzu haka Duk sunce sai sunjo da yawan suma basu taba sanin ida Nigeria yake ba

Fandau suna fita ta sauke cup din abakin ta kala man Nabil yana mata daci wai
_dan tuwon gobe ake wanke tukunya_

Kuka ne ya kwace mata wane irin Duniya take cikine meyake faruwa da ita kamar a farki amma yaki karewa
Afili tace sakai yar mama banga komai ba ma inde wanan azaban nakudan mama ta sha nazo Duniya na gujeta to banga komai ba
Gashi nan tun ba ayi nisa ba Allah ya fara saka mata naguje ta nema gashi nan an raba ni da abin da na haifa wanda ko ganinta banyi ba baza ta masan ne na haifeta ba
amma ALLAH kai kasan manufa ta akan haka banyi dan na kuntata mama ba nayine dan zuwa gaba musa mu yanci na mema mata jin dadi na har abada ahe ni kuskure nayi bansa niba,
dan yanzu nasan dacin rabuwa da d'a nima da ba shakuwa nayi da ita ba ba wahalan renon ta nayiba naji d'acin rabuwa da ita balle mama yata ji da ta rasani
ALLAH kayafeni

Haka Fandau tayi tashiga ruwan zafi tayi kokarin da cikin kwana ukku ba kace ita ta haifi wannan yar ba ga abinci wanda taga dama zata tafa taci tacika cikin ta daruwan tea mezafi sosai wani lokacin yana kona ta har kuka take amma sabar wayo irin na Fandau tasan shine kadai magani awajen ta dan haka bata wasa dan yaran kanuri bade sani ciwon kai
Yarinya karama amma za kaga tasan komai

Yasmin kwance acinya uwar ta inna ZAINABU uwar danja kenan inji Hadim
Tace"inna nifa naga abubuwan mamaki a haifuwan nan na Aunty ciki kamar na aljanu wataran ya girma wataran yazama kara mi kai wata ran ma babu zan gani dan nasha kamata ba cikin abin da yafi ban mamaki saman sakiya tun rar da muka je suka hanani shiga wai da aljanu basa son bako amma su kullum sai sunyi ta shiga tunba ma yashid ko anty tayi Baccci haka sai yashiga ko idan anty ta tafi anguwa sai ya shika kuma ya dade idan su biyu ne kuma ba sosai suke jimawa ba

Amma abinda yafibani mamaki asaman anty ta haifu
Kuma ai idan macce ta haifu bata sallah meyasa ita anty naka tayi sallah ranan da ta haifu
Inna da abin dubawa fa awannan haifuwan nasu da kinga shikara da shekaru suna neman haifuwan ba ayita ba sai da kikace tunda baza ta haifu ba zaki sashi yayi aure sannan aka samu ciki nede jikina yana bani akwai wani abu tabbasas kuma hak....

... Wani irin tsawa inna ZAINABU ta.......


*Tofa nima nayar da*
*Da maganan Hadim *yasmin dinnan muguwar yar sa ido ce*


_B JATTKO_
[2/7, 9:24 PM] ‪+234 905 844 3838‬: DAMA TA


NA


BATUL ADAM JATTKO


GODIYA TA MUSAMMAN GA WADANDA SUKA KIRANI DA WANDA SUKAYIMIN TA'AZIYYA THOUGH ONLINE NAGODE NAGODE ALLAH YABARMU DA SOYYAYAR JUNA, ANA TARE🤝

30


Tace ashe yasmin bakida hankali, wanne irin maganane wannan din? Daza kice kinada shakku akan haihuwarta kodazu danaje gidan tana bawa 'yarta nono,

yasmin tace "Allah inna kiyarda maganata kinsan yanda akayi aka samu ruwan nonon ne shinema yakara sakamin shakku don likita dinda take cikin jirgin takira tace yau kwananta 3 da haihuwa amma haryanzu ruwan nono bai sauko mata ba matar sai tace mata meye dalili sai takalleni tacemin inkoma gurin zamana toh day anan bansan ya akayi ba sai naga tana bawa 'yar nono sai inna zainab tayi shuru cande sai tace wasu daman ruwan nono baya sauko musu dawuri balle ita da kikace randa tahaihu nema,

Tasake sai tace "toh inna meyasa tace kwananta 3 da haihuwa
Inna ZAINABU cikin fada takoreta agurin tacemata kedan Allah kitashi kibani guri banason surkullen zance ni bana daukan magananda bashida ma'ana kinsan halina sarai yasmin de tatashi tana zumbure zumburen baki


Nabil tsugunne gaban mama tana fada masa yanda za'ayi amfani da magungunan
shiko dayaga bazai iyaba kawai sai yaciro pen yake rubutawa tana masa bayani a tsinake idan yarubuta sai yajefa acikin ledan ahaka tagamama sa bayayin
yatashi ya bata salama

Hadim ko ajikin ta da Nabil zaitafi dan tasan Fandau tana jego
Kuma ma ita haryanzu bata wani dauki fandau din da mushin manci sosai ba

Fandau ta shafa nonowan ta da sukayin hulu hulu dan cikan ruwa acikin yau kwannan ta 4 da haifuwa amma ciwon ta keji agaban ta yanzu ta dena
Yanzu cikan nonon ne kawai yake damuwan ta dan jitake
Kamar zasu fashe
Dan matsawa tashi saiga ruwan nono ya tsarto mata abincin y'ar ta dayanzu tananan dashine abin cikta yanzu ko mezasubata inama ko sodaya kun barmin ita nabata amma kuka fikarfina
Cikin kuka tace kiyafemin
y'ata Wllh ninayiwa uwata lefi har kema abinya shafeki inama zan ganki koda sodaya ne wllh da ko karfina zai kare sai kin dan dani abincin ki
Jin kofa yayi magana ta san shikowa za ayi tasan bame shigowa tunda tasan basa nan akasan

towaye
amma da tatuno Nabil yace zaizo
Kafin tayi yunkurin tashi tasa riganta har yashigo
Cikin shigan sa kamar kullum black cout ne ajikin sa amma rigan cikin blue ne kamar yanda yasaba rigan cikin kawai yake sa irin daban
Idan ba da Hadim zaifita ba inda ita kuwa irin daya duke sawa sai ranan da tace ina yau liffaya zatayi shima yakeyin shigan cout din
Bata tashiba harya karaso inda take
Tsugunawa yayi agaban ta dukda idon sa boye cikin bakin glas
Daganin yanayin sa tasan ba karamin kallo ya ke jefa mata ba
Towel dinda tayi kasa dashi taja zata rufe jikinta
Yarike towel din gem yana kallon ta fuskan sa dauke da murmushi me narkarda zukatan mata
Bata rai tayi ta juyar da kanta daya gefen yasa hannusa yajuyoda ita yace tunanin mekike?
Ko tunani na?
Ko dayake
Nasani kina tunanin inda yarki take ne datana nanda yanzu zata rage miki cikan suko yayi maganan yana shafa mata boobs dinta
To kar kiji komai yariya tana wajen Momin ta tana kuma shan nono yanda ya kamata kulawan da take samu bazai misaltu ba.

Idanuwan ta masu haske ta daga ta kalle shi ta tabe baki

Hada yatsun sa yayi tak yadaki leben ta
daya
Taji zafi tayin saurin kai hannun ta kan leben tana murzawa
yace"barshi yayi jizafinsa kidena murzashi hukuntashi nayi yacika lefi
bai iya sannu da zuwa basai rashin kunya ko
Koda yake mijin gaske akewa sannu dazuwa ba Mijin wucen gadi bako.
Dan nasan da Wannan mekama da barorojin kika aura da kinmasa sannu ko?

Fusge towel dintayi a
Hannun sata ta daura zata meke

yada kafa fuwan sa ya danne guiwowun ta daya sa a tsakiya tasaki dan k'ara tasake zama
Yadago haban ta yace "badan halinki baya yajikin ki?

Cikin dakiya tace"
kazo daura tukunyan ko har goben tayi

Cikin basarwa
yace" mama ta bada sako akawo miki shine dalilin zuwana
Kuma ina miki albishi Bagana ta haifu danta namiji shekaran kija.

Cikin sauri
Tace" dan ALLAH ina kasan yangidan mu.
Yace"bakiji nace miki nariga ki sanin yangidan ba
Ina kasan su me mamata ta maka idan kasanta meyasa baka cuci sauran matan masu yara dayawa ba sai ita me biyu kuma makahuwa.

Yace" rashisani ne yajanyo amma banso kaddara ta hauta kanta ba
Kuma karki kara cewa mama makahuwa dan yanzu tafiki lfy da jindadi

Cikin sauri tace da gaske tasamu lfy
Kuma bagana wata aura.
Shima cikin jinda din sakin fuskan ta yace "wannan sada ka yallan da aka so hada ku mana

Tace"Shattima
Yace "Yees dan haka kicire shi aranki kar kikara tunanin sa kinji
Keba mashiba kowane namiji ne

Itako bata maganan sama take ba taluma cikin murnan warkewan maman ta saide dan tasake tabbatarwa tace"dagaske tawake tana gani ras harta bada sako akawo miki
Nabil ganin firan mama da bagana yana sa Fandau cikin farin ciki yasa yakudiri niyan wannan mawani daman ne
Da zaisa ta cikin farin ciki kozai ragewa kansa alhaki
Hannuta yakamo yace da gaskene mana bari nayi wanka nafito zakiji sauran bayanan muje kimin wankan danni mata ta ita take min wanka mikewa wayi yace "shikenan bakya son jin komai na mama haka yaja hankalin ta tabishi suka shiga wankan ko acikin bathtub dinma bawani wanka take iya masa bashide ya janyota jikinsa yana faman jagolgola ta
Danwani kyau ta kara masa kamar ba ita ta haifu ba
Saida yagama jagolgola ta yace tafita zaiyi wanka
A kunyace tafita a bathtub din ta dauki wani towel din ta daura tafito
Shikuma duk yana binta da kallo komai nata sha'awa yake bashi yasauke ajiyan zuciya yasaki ruwa yasake tara wani ruwan yayi wankansa yafito yasameta har tagama gayunta cikin wasu English wears masu dan karen kyu
Sunfuto mata da Heep's dinta sosai ga boobs dinta da suka yi tsage tsage acikin rigan wow yafurta yana binta da kallo takawa yayi har inda take ya jata jikin sa yasauke ajiyan zuciya cikin kunne ta yarada mata
"kirage wannan gayun ba yanzu ba karki sana kauce hanya.
Dago kanta tayi ta kalle shi tace" ina labarin mama ta

Yace"na aika ayimin ordern abinci ina jin ya iso ma bari nasa kaya na karbo abinci saimu yi firan mama ko
Daga shi sai towel din yawuce part dinsu

saida yagama mata bayanin komai tace "da'gaske wanan daga hannun mama yafito
Bai mata magana ba yadauko wayan sa yashiga gallery ya shiga nuna bata hotona mama da kuma wanda suyi selfie da maman

Ai Fandau bata sanyanda tawarce wayan ba
Wllh mama ce itace
Wllh
Tana maganan idon ta yana zubar da hawaye kamar ansaki kan fanfo
Mama wannan da kikayi hoto dashi mama ba masoyinki bane harkina dariya akusa dashi mama kin manta niko harkina dariyan ki bayan kin rasani aduk kan alamu kinfini jin dadi kamar yanda yafada kin canza
Fusge wayansa yayi a hannun ta
Tace"dan Allah kamani bangama magana da ita.
Yace" kingama tunda kika cemin ba masoyin mama ba bayan baki fine sonta ba kingujeta akan wanda bai taba furta miki kalman soba Allah ma yatemakeki kin fada hannun nagari da kuma idon sani da wlh kin gama bata.

Tace" Naji nayi kuskure kaban hoton nagani

Yace"naki nabaki kinamin kuka.

Tasabayan hannun ta tagoge hawaye
Tace to kabani
Wani mugun tausayinta yaji yanda tayi maganan janta yayi jikin saya rungume ta yana shafa kanta

Cikin sarkewar murya
tace" kace Bagana ta haifu ko meta shifa
Yace namiji ne
tace kaganyi ne?
Girgiza mata kai yayi
baka gayamin inda kasan mama ba?
yace "zaki kisani da sauran lokaci
Tace "idan lokacin yayi zaka samin alluran mantau din?
Shiru yayi yace "bar wannan mujira lokaci banace kiciga bada addua ba
Tace inayi ai yace yawwa kida ge

Tace ina yariyar ya akayi take shan nonon wanda bata haifuba
Har yabude baki zai gaya mata kuma yatuno kar hakan yazame mata sheda ko hujja wataran.
Yafada
Afili yace"wannan bai shafeki ba
Kidauki kayan da mama ta aiko miki da mushin manci ki fara amfani da shi

Sai asannan ta juya tana kallon kayan ita har taman ta dashi ganin hoton mama
Dasauri ta kwace ahannu sa tafara bude laidojin tana ruguman su wai yanzu wanan daga hannun mama yafito to dasunan waza akawowa tasande bada sunan taba

Cikin kuka
tace"ni tace akawowa tasan inda nake ne?

Murmushi yayi yace "taya zata san inda kike
Anan yagaya maya yanda yayi yakarbo amma bai gaya mata dangan takar suba.
Kuka fandau tasake fashiwa dashi

Yace"idan kina kuka banace bazan karamiki baganan mama ba
Cikin sauri tace "nadena
Ahaka yayi ta mata firan mama ganin tafi sakewa idan yana mata firan mama da Bagana
Wani wajen tayi kuka wani tayin mamaki labarin dayafi dadi nasamun idon mama ne
Ahaka suka kwana tana like ajikin sa duk da bai nemeta ba dan ba hanya amma yayi wasanni masu gamsarwa da ita
A washe garin suka bar kasan shida dimbin abokan sa
Sun iso ran gobe suna
Fadin shidiman da ahashi da shagani bata lokacine anko na mata da maza iri daya Hadim taci makeup kamar wata amarriya kyukam harsun kaji
Kyuta sunsha shi ba adadi Hadim kam har gajiya tayi da karban
kungiyar sun bawa hajara kyutan kofi irin na yan ball dinnan karshe a sada na farin golne wanda sadan sa yakai rayuwa wani babban mekudin ma (BBC) (CNN) (ALJAZEERA) (France 24 )da sauran kafafun yada dalaru sun yada aduniya
Balle kasan mu duk ida kaji zancen sunan ake
A *shid* *hotel* akayi taron amma duk girman shid dayawa basu samu shiga ba
Su yasmin sune manya awajen Inna ZAINABU sai washe baki take idan taduba wanan dinbin mutanen nan suntarune dan saboda Nabil sai taji dadi da son Nabil kamar acikin ta yafito takeji

Kwanan bakin Nabil ukku a garin meduguri suka tafi
Nabil yashigo yasamu Hadim tana bawa fujjirat nono yazauna abakin gadon
Yana cewa"maman mama yane
tace "akwai damuwa fa wllh wannan shidima sunan yayi yawa ko ina kashiga social media da kafafun yada labaru banda labarin mu bawani yarmu ta shiga Duniya ina tsoran bakin yayiwa babyn illah fa

Nabil yasa hannun yadan daya nonuwan Hadim da sunyiwa bakin baby wani ragajaf jaf yace kinga kidena shan maganin sauko daruwan nonon nan ya isa harya mata yawa kuma jiya banaji ummi tana cewa kidinga rikewa idan zaki bata ya mata nauyi ba idan ba haka ba tazama me katon baki.

Hadim tace "Wllh nadena sha
Yace "maganan bakin mutane kuma ba abin da baki zaiyiwa jinin Muhammad Habubakar damasak
Dan ni jinina da baki yataso yazama jinina ba abinda zai sameta.

Fujjirat tanada kwana 20 wani tafiya yasamu Nabil zuwa Bangladesh sunada wasa acan fur Inna ZAINABU tace idan yarinya bata yi watanni 3 ba bakasan daza sake maida ta sai idan shika daizai tafi
Dan haka Nabil bai so rabuwa da yar babyn saba haka yatafi kuma dasunan idan suntashi shida yan kungiya London zasu wuce wannan ne damuwan Hadim dan tasan da Fandau agidan wanda wata kila ta gama biqin
dan ita matun gwanaki maman ta takamaya tana sallah dan aboye takeyin sallah
Sai jitayi tace "Hadim irin bik'ina kikeye danni ma bana jimawa inada kwana 15 ko14 nake fara sallah
To tunda garanan tafara sallahn ta afili

Tana suron idan yaje ya jone da Fandau
Koza ayin tafison da saninta

Tace "wllh bana son zuwan ka London dinnan dan ina gudun kar kaje agarin rashina kayi sha a'wan Waccen yarinyar

Yamusa furka yayi yace"wacce yarinyar kenan
tace" wacce muka ajiye mana
yace "wllh zakisa ma inazuwa na sallah meta
Tace" haba impossible dan kasan naka bukatan yabiya ko
Agogon hannun sa yaduba yace"ana jirana makarasa ta waya
tace"aide baza ahanani rakiya airport bako
Waneni inhana baby da Mom dinta rakiya airport

Nabill kwance amakeken gadon hotel din a kasan ta Bangladesh sai juyi yake shide yasan bawai gajiyan wasan bane yahanashi Baccci dan yasha maganin da yakamata yasha yasamu Baccci amma ya kasa daukan sa
Yana rufe idon sa suffan ta kadai yake hangowa yayi saurin dude idon dan bazai iya jure rufe sunba dan yarasa yazaiyi dan zandan girma ma cewa yayi bazai kwanta ba jiya ma haka yakwana
Wani bangaren yace anya bazan fita innemi wanda sata yimin magani ba
Da sauri yagirgiza kai dayatuno da dazu yagama ganinsu daga su sai pant da bra amma baiji sha awan kowane daga cikin suba sai ma kyamar su kuma koyanzu daya tuno su haushi yaji jiyake kamar yacire gangan jikinsa yajefar yadena kawata masa wanda yasan mazai samuba
Amma ina Nabil nusuwa ya dauke masa
Tunowa da wani dabara yasa yayi saurin rarumo wayan sa
Sani yakira yadaga yana
cewa allah yajan jamanin Abu fujjirat wasa yanzu nayi niyan kiranka amma dana duba sai naga ku acan dare yayi sosai nabari sai dasafe congratulations ALLAH yakara dauka ka amma sir nagajikin ka asanyaye afilin lfy kuwa

Ajiyan zuciya Nabil yasauke yace "gaskiya sani ba lfy ba
"Subahanallashi meyake faruwa
Sani ina son ayau zanshirya maka tafiya zuwa London kadauko min wannan yariyar kakawomin nan dan wllh jinake idan ban kasan ceda itaba Bazan iya.
samun nusuwa ba

Angama sir amma ai nakega jegotake ko?
Yafadi haka yana dariya dan Sani aboko ne awajen Nabil kafin yazama yaron sa

Nabill yace"kaide kayin yanda nace kawai dan ina cikin wani hali

Cikin mamaki Sani yace wai duk akanwan nan yariyar
Nabill yace"wai fa abin kunya shiyasa banason kowa yasani koda Hadim ce
Sani yace "ai bawani abin kunya ai kabar rena allura dan karfene
Amma kabari adan kwana biyu dan naji anacewa idan macce ta haifu batayi arbain ba aka koma mata to mashaifan bai gama komawa yanda yake baza iya samun ciki wanda hakan zai iya janjo konika

Nabil yace "ai idan zatayi konika zamufi kowa murna dan tayi saurin fita acikin yaruwan mu nima nayin saurin mekata iyayen ta dan idan nasan bazan sameta ba dole zan hakura

Sani yace "amma ni sir wllh bangama gamsuwa da amata alluran dazatayi losing memory taba aganina kaman ba amata adalci ba.

Numfasawa Nabil yayi"yace rashin adalci kam anriga anyin tunfarko
Iya adalcin kuma da zanyi in mantar da itan shine mafita dan kare mutumci na
Amma yanzu duk bamuzo nanba
Abinda nace maka shine damuwata

To sir yanzu tunda har kake jinta haka zaka iya rabuwa da ita ne
Cikin fusata Nabil yace "Sani kayi abinda nace kawai

Sani yace sorry sir amma fa ina tsoron yanda zan tauko ta idan ta ganta awaje ta nemin ta zille minfa ko tanemi taramin jama a
Ayanda tasha wahalan wajen shekara adaki akulle nake ganin idan taganta a wajen dawuya idan zata kara yarda da bina musamman idan kaduba nina kaita


*Tofa kode DAMAN KUBUTA NE YAZOWA FANDAU*


*To masoya zakumin hakuri dawanan dan hakan ma agurguje nayinsa* *dan kuna rainane*
*dan munacikin makoki ne*
[2/7, 9:34 PM] ‪+234 905 844 3838‬: *DAMATA*

*NA*

*BATUL ADAM* *JATTKO*

*HJJA ZAHRA*
*ANTY KIKKIU*
*GAISUWA DA JINJINAN BANGIRMA AGAREKI AUNTY NA MAGANIN KUKANA*
*GATAN MARAYU NDOROR AMBAKI* *KIN BAWA YARAN BAYA KIRKI INKIYAR KINE MUTUMCI GEGANKINE MULKI AJININ KIYAKE ADALCI DABIYAN KINE TAUSAYI* *HALINKINE*
*AMARRIYA AGIDAN SECRETARY* *COVERNOR BAMALUM WALI* (SSG)
*ALLAH DE YABAMU *SA AN SHEGA GOVERNMENT HOUSE 2019*
*FIRST LEADY SAI KIN AMSA DA IZININ ALLAH*

31

"Kaga ai banajin zata sake yarda dani
Nabil yace "kai nakeson kadauko min ita dan
Bayan kai bawanda yasami sai kasan dabarar da zakayi danne ina son kasancewa da ita.
Sani yayi dariya yace sir kasancewa kuma ina jego take ko wana 20 bata cika da haifuwa ba
Kona daukota ba abinda zata maka
Idan bata gama jinin bik'iba

Nabil yace " ni basai nayin megaba daya da itaba nasan hanyan dazanyin insamu nusuwa wllh banida nusuwa"
Sani yayi dariya yace " oga kode kakamune
Nabil yace "meba?
"sonta mana
Nabil yace "ALLAH yasauwake tabewan baikai nanba
Banason yawan mgn kadau ki passport dinka kaje airport nikuma kafin ma akarasa zangama maka komai

Sani Yace" wanan girman kane yallabai
Nabil ya kashe wayan yadau ko loptop dinshi yakunna ba adau lakaciba yakira Sani tunkafin ma yakarasa airport yace "masa Cumoci yana jiran ka kana karasawa zai dauke ka a jet zuwa KANO kaje office din NDARORO zaiba ka duk kan vezer harna yarinyar zaka samu jirginda zai kai porthacourt ayau akai jirgin England idan kasauka akwai wada zai karasa dakai zuwa London atake kayin saurin karasawa gida kadauko ta dan saukan kuda mintuna 40 jirgin Japan zai tashi shizaku bi idan kunzo Japan atake akwai jirin India idan kuzo India jet zai dauko kuzuwa Bangladesh shima kaga cikin kwana 3 tukun zaku iso

Tafiya awajen manya bawani abubane asanda sukaga dama asannan suke samun vezer wada idan kai gijari jijari ne saikayin wata kana nema koza afita kasuwanci sai ajama ka aji kai idan marar lfy nema dakai hakanne
Kafin kasamu sai ranka yabaci


Aiko hakan akayin Sani yasamu sauka a London
Fandau tana kitchen taji motsin anfude kofa gaban tane yafadi amma ta daure ta kashe gas din tafito atunanin ta Nabil ne dan ita idan basu biyun ba bata saran ganin kowa ba
Sai gashi taci karon da Sani
Dasaurin takarasa inda yake tana nunashi kaine mugu na ukku yau kuma dame kazomin
Ashe kai kasan auren manufa za ayin dani ka kaini aka dauramin
Nace yau kuma dame kazomin dan ku ganin kuba al sherin bane

Sani lumshe idon sayayin yana tunanin inama zai iya kubutar da ita dayayi shikan sa yasan anhada bakin dashi anyi zalumci
Wanda
Ankalin shi bai gama tashiba saida yaji zasu mata alluran nan
Tundaga ranan yafara rokon ALLAH yakubutar da ita har sadaka yakeyi da niyar haka yasha bawa malamai sadaka da niyar ALLAH yakubutar ta.

amma yanzu bashida zabinda yawuce yabi umarnin megidan sa.

Danhaka yace "nasani nime lefine awajen ki
Amma ayanzu nazone nawan ke lefina nazone namayar ki gidan ku amma bamuda isheshen lokaci dan haka kizo mutafi

"Kaini zakayin
Yace"koba kyaso
Shiru fandau tayi tana tunanin yanzu idan takoma gida mezata cewa mama inazata ce taje taya zata wanke kanta da zarginda za amata na tatafi yawon banza tasan ko mama baza tayarda da ita ba
Wata kilama agane ta haihu agarin gyar gira kashi tarasa ido itada tafito ta nema musu yanci sai gashi yanzu tazo tana sha'awan rayuwan su nada tunda acikin sa batayi abin kunya ba
Amma yanzune zata fara fuskan tan kuncin rayuwa wanda idan takoma zaman gidan gagaranta zaiyin
Inama zata iya mai da hannun agogo baya da sai tace da aljanna suke akan rayuwan dazasu fuska yanzu
Metayin kenan tayar tazo atsiya yanzu zata koma batsiyan ma,

Yanzu duk dokin da take na zuwa gidan tamanta da wannan kalubalin da yake gabanta,
ashe komawan ma makaramin aiki bace da karfi tace " Wayyyo ALLAH tasaki kuka mai rikitar wa

Sani cikin tsoro yace"bakya son zuwa gidan ne?

Cikin kuka tace ina gudun abinda zan tarar ne nasan kishiyoyi mama zasuce karuwanci naje kuma banida bakin musawa ina zance naje dan haka dole na amsa sunan karuwa mama kuma nasan aranan bazata kwana a Duniya ba bakin ciki ne zai kasheta dan tun ina karama take cemin ta tsani zina ta haramta mana idan mukayin zina daga ranan sunan mu tsinanu inde da sanin muda yardan mu mukayin,
Tona sani mama tana sona zata iya rasa ranta idan ankira nida haka agaban ta
Kuma nasan za a akira din
Za abazani a gari dan gidan mu babban gidane kowaya san babana
Koda babana ya kwale ni zanrayu cikin bakin cikin agidan mu"
Kuka me tsanani tasa harda durkuso

Sani ma cikin tausayin yarasa mamezai ce
Tabbas yarinyar tana cikin wani hali fita kusan a shekare idan ta koma tana macce bawan da zai yarda da ita
Musamman yanda yaga yarinyar takara wani kyu wanda shi badan ita tafara masa mgn bama da bazai ce ita bace dan haka kowa yagan ta dole yace tajen yawon Duniya ne kawai

Yace" kiyin hakurin idan inkoma kawai kiyin shiru duk juyin Duniya karkiyi magana dan idan kika fadi kaskiya bame yarda dan Nabil bakaramin mutum bane karo dashi bazai zamemikin alkawari ba
Amma anzu gawata Shawara Nabil yafara sonki da gaske kibi duk yanda zakiyi kisake susa soyayyan ki yanda bazai iya rabuwa dake ba kinga idan lokaci yayin tare zakukoma gida kuma Nabil yana dakima malam zai yafemuku suna ma matan gidan kashinki zasu dawo inde Nabil mijin ki ba wanda ya isa yamiki kallon banza balle yagaya mikin maganan da zai bata miki rai dan koyanzu kinfisu komai
Fandau ta daga takalli Sani tace "ina zan sake ganin sa bakace fitarni zakayi ba ina zanganshi incusa sonnawa azuciyar tasa
Sai anan Sani yatuno ashe yakusa sakin layi yayi saurin gyarawa dacewa "ina nufun idan baki yarda kin binen ba to ki gwada wanan shwaran kiga

Tace"binkan yafi alkairi dan idan nazauna suka min alluran ta yazan nemi yafiyan mama gazan manta karatu na suna son mayar dani mahaukaciya

Yace "shikena dama ina gaya mikin ne koda zaki samu *DAMAN* kasancewa dashi tom kirike *DAMANKIN* kar kibari ya kufce miki"

Tace"nikam ai *DAMATA* ta dade da kufcemin ai

Yace" bakomai akwai ALLAH
Ki kashe duk wani abuna wuta agidan kizo muwuce dan yanzu jirgin muzai tashi
Amma karki tsaya daukan komai
Zan tsiya miki komai
dama da shijab dinta ajikin ta dan haka tace"mujeni mana barin kayan wuta akunene

Fandau saida tashiga jirgi tatuno da bata daukin hotona su dasu mama jitayin kamar takoma ta dauko
Tayi shiru tana tunanin makomar ta
Saiga Fandau a Bangladesh tana zarrare ido dan garin yayin bakarya daga airport wani
Awani dankareren mota ne yaza daukan su zuwa hotel dinda zasu sauka
Acewan Sani anan zasu kana gobe suwace Nigeria
Yana tafe tana bansa abaya harzuwa wani daki wanda kana gani kasan na musamman ne
Yanuna maya yace "ga dakinki nan sai da safe karki manta da shawara ta kiyi amfani da *DAMANKI* itace kadai mafita

Cikin rashin fashita tace "wane damar?

Murmushi yayi yace "saida safe zan sake tunamiki
Yana fadan haka yajuya yana murmushi
Ita kuma tamurda tashiga wani dankareren parlour tagani amma kamshin turaren da ya amsa sallaman yasa gabanta faduwa ajikin mutum daya tasaba jin wanan kamshen tana karasa shiga tana sake daga hanci dan tunanin ta hancinta ne yake shako mata gizo
Kofofe ukku tagani tarasa wanda zata nufa dan fisari ya matseta sosai kamar yazubo
Dasaurin ta nufina sakiyar tana budewa nanma kamshin turaren taji fiye da na parlour gawani gado na alfarma amma duk kallon ta bata saya kallon saba tajefa jakan hannun ta kan gadon azuciyar ta 'tace kallo sai nafito
Dan fisarin kamar ma yafara zubowa wani kofan tasake tufa wanda take tunanin shine bathroom din
Tana tudewa ko toilet dinne sai taci karo da dankareren TVn dayake jikin bango akunne tana karasawa tsakiyan bathroom dasaurin ta tadaga siket dinta ta tsugunna ta saki fisarin duk daba nan ne wajen yinsa ba tadaga kai tana kallon TVn dan tajima bataga tv akune ba nuntana gidan su ko ajirgi ta gani amma kowane kujera danasa ita ko bata iya kunnawa ba dan haka bata taba ba duk da inda tabarin ma akwan ako ina na gidan dan na bandakin ta har yafiwannan girma tana son kallo shiyasa kullum saita goge na gidan abin yana bata mamakin wai bandaki mada tv
Tsaki tayin tace danma ball ne niko na tsani ball ina mazan iya canzawa tameke takarasa inda taga kan fanfo ta dauki wani kofin tafara tsarki atsayen dan fitsarin yataba mata cinyoyin ta
wani ihutaji anyin acikin tvn tajuyo ta kalle tvn dama tasan bai wuce acesun ci ball dinba tace "mahaukata kawai
Sai kumata ga gaman Nabil aka hasko baki bude takura idon ta aiko sai gashi ansake haskoshin yadaga hannu yana ihu ta cire tan tama shine andagashi sama shikuma sai daga hannun yake
Ai batasan sanda tasaki kofin ba tana nuna tvn tana cewa wllh shine mugun ne wllh

Nabil da yake kance cikin bathtub yana kallon ta tun shigo wanta azuciyar sa yace 'dole nema na yiwa yarinyar nan alluran da zatayi losing momory ta dan bazai yuwu nabar ta haka duk inda ta ganni tayi tanunani shine shine kamar wanin barawo ba

Itako Fandau sai nuni take tana shine dama dan ball ne wllh shine

Cikin tattausan muyarsa mai sanyaya zukatan yan mata
Yace"shine wa?
Dasaurin tajuyo tagansa kance cikin kunfa iya kirjin sane kawai a waje da remote a hannun sa yana jifanta da murmushi
tafara jada baya tana tunashi da yatsa tace "dama wajenka yakawone karya yamin yace zai kaini gida

Mekewa yayin ayanda yake bakomai ajikin sa danma kunfa ya lilibe wasu guraren yanufota dasauri tajuya daya gefen duk da inda sabo tasaba da ganinsa haka amma duk sanda taganshin abin sabo yake zuwa mata babba baya shayin nuna tsiraici haka

Yana karasawa yarungumo ta tabaya baya ya zaga hannun sata kirjin ta yakaki ajiyan zuciya
Cikin kunnenta ya rada mata "kinga lefin sani ne dan yakawo mata gun mijinta

Tace"wacece mata kuma waye mijin
Yace"ai mata kece mata
Tace"matar wa?
Yace"mata Muhammad?
Tace" harka manta nifa matar wucen gadi ce kai kafadi haka
Dan haka nita merabo"ce
Juyo da ita yayin
Yahade rai yace "gwara da kikace me rabo ai merabo yariga yagama diban rabon sa duk wani rabo yana cikin budurci kuma nine
Harda riban rabon y'a
Duk wanda zai sameki wllh haka zai jiki kabar kuntun tuwu dumame.

Tace "bakaji ba ance dumaso kafi zabo dadin
Zan samu wanda zaisone dan ayanda nakega kaina zansamu masoyi
Kaide kamin fatan ALLAH yabani mijin zanjiyar dashi dadin da wanda yake takaman yasamu budurcin bai samuba
Zan masa abubuwan da zaiman tadameye budurci zanmayar dash.....
"keee bakida hankalin da auren nawa kikemin mgnn wani katon anki amiki fatan samun mijin
Zumura baki taye tamasa kunkune
Cak yadaka tacikin bathtub din yajefata shika yashiya shijab dinta yacira dasauran kayan ta yacire duk wani kayan da yake jikin ta runfa yamata yasakar mata dukkan nauyin sa cikin mugunta yakamo lips dita ya shiga tsosa da zafi zafi yakeja yanda zataji zafi
take tafara yarfa hannu dan lips dinta yafara mata zugi saida yagaji dan kansa hakan ma bai saketa ba saida ya garzamata cizo yacire bakin sa
hannu tasa tana murza wajen
ya janye hannunta datake murza wajen

yace"kirabu dashin kar kibawa hannun ki wahala nayin maganin rashin kunyan sane
Wannan kadan ne yasake min mgnn wani katon yagani idan ban raba shida jikin MATA ba

Tace "ciyeni zakayin
Yace mata kenan tan ta damakike kin manta nafi maye iya maita har gurnani nake

itako wannan sabon sunan ne yake bata mamaki wai Mata

Wanka yafara yimata cikin sabon sana sonmore albarkatun jikinta dan tana jin yanda yake sarra fata
jin zai kauce hanya yasa
tace "ni kamar ni zanje nayin sallah

Wani dadi yaji yakamasa kenan tasamu cikekken tsaki
Ajiyan zuciya yasauke
Afili kuma yace" a a kibarin mana na nuna miki merabo ayanzu yafi merabo wata ran

Daure fuska tayin tace " aidana ga tukunyan tawanku goben tayin said.....
Katse tayayin dacewa "yawwa ahe kinsani shiyasa zan daura ki akan sanwar da zai baki mamaki
Shiru tashi dan ta fashinci shi irin masu dukan mutum su hana kukane

Saida yagama jagolgolata sanan ya dauraye jikin sa ya tashin yaja towel din yadaura daya kuma ya fara goge jikinsa dashin yajiyo yakalle ta yace"kigama ki fito kiyin sallah
yajuya yafita
Ita kuma tafada kogin tunani wato dama Sani dabara ya yakoya mata kenan tayace tayin amma nida *DAMARTA*
Wajen tsiyen zuciyar Nabil anya yanda ta kejin haushin sa zata iya sakin jiki dashi kuwa

Amma wani ban gare na zuciyar ta yace mata wanan ma dabarane kiyi amfani da DAMARKI wajen janje hankalin sa kanki tawannan hanyan ne kadai zaki samu daman kunta tawa matar sada ta fuskanci tanada mugun kishi takoya mata hankali sannan shikansa Nabil saita jigaratar shi a soyayyar ta yanda bazai iya rabuwa da ita ba zata dauki fansa akan sa
sani tabbas wanan shawarar taka tayin
Zanyi amsani da *DAMATA* nima incire tsoron su in kwatowa kaina yanci dan babu maraya sai rargo
ALLAH katemakeni ka aramin DAMA koda na lokaci dayane naga Hadim tayin kuka agabana adalilin wani abu danayin yabata haushi zanji sauki azuciyata idan naga kukan ta
ALLAH kacusa sona meyawa azuciyar Nabil yaji duk Duniya bazai iya rabuwa dani ba
Alokacin nikuma zan rama duk abinda yamin nakunta ta masa
ALLAH kabani karfin guiwan yaudaran sa fiyeda yanda shiya yaudareni.

Haka har tagama wankan tafito
Tayin alwala saita tsaya tana waige2 dan neman abinda zata daura tafito
Ba towel shine yafita da dukka 2 gashi yajika mata kayanta da kunfa ta dauko shijab din tawanke kunfan ahaka ta daura yalike mata ajikin duk yafito mata da duk suran jikinta
Shima Nabil dama jiran fitowan nata yake danyasan ahaka zata fiko
Daure da towel din ta samesa abakin bed azauke shijab a hannun sa
Yana ganinta yabita da kallo kamar wani tsohon maye yakasa kodan kibta idan sa bako maibane sai wani salo natafiya dayaka ta canja
Ga Fandau dama da iya tafiya balle yazu da zatafara dagaiya saiwani girgiza boobs dinta take bai gama rikicewa ba saida tajuya bayan ta yanda take sarrafa Heep's dinta aibai san sanda yameke ba amma taku 2 yayin yagane idan yakara sa zai war ware mata alwala shikuma yafison tayin sallahn taci abinci ayi megaba daya
Dan haka cillah mata shijab din hannun sa yayin
Yace kisa kiyi sallahn
Tacafe cikin wani salon murya tace" ngd
Yaji muryan harcikin ransa dasauri ya daga kai dan ya tabbatar itadin ce
Bata gama bashin mamaki ba saida tasakin jikekken shijab din kasa ta tsaya ahaka tana kiciniyar sa wanda yajefa mata
Da saure yajuyar da kansa daga ganin ta azuciyar sa yana yaushe yarnyar nan ta fissare haka
Yana cikin wannan tunanin yajin tasake cewa "lah ahen shijab din kamar riga yake yayi kyu kaga yamin kyu
Tunka fin yajuyo yace" !yasalam
Wai wanan wane irin murya ta ara wanda ban santa dashi ba kodan banajin yawan maganan ta amma idan ban manta ba koranan damu kafara haduwa muyar ya bugeni kusan shiyasa na dauketa camara ai

"Bakaga ba
Tasake mgn
"yin sallahn tukun
Baijuyo ba yabata amsa amma saime bazato kawai sai jinta yayin ta fadan jikinsa
Cikin wani salon tace" ALLAH sai kace yamin kyu
Ai Nabil jiyayin kamar bashiba dan mamaki cikin wani dasheshiyar murya yace"a a mata kiyin sallahn karki karya alwalan kin
tace haba mijin kaman ta Annabi idan yayin alwala zai fita sai yayiwa matar sa haka tajefa masa kissing awuyan sa
A take jikinsa yafara rawa gaba daya gashin jikin sa yameke towel dinda yake daure ajikin sa dakan sa yakunce dan yanda sandan girman yahar ba
Fandau ta gefen ido ta kalli abin tadago da fuskan sa takalli yanda yarikice idon sa yazama ja yakasan bude bakin sama yayi magana 'murmushi tayin azuciyar ta tace baza kayin wahalan kamuwa ba ashe''
Afili kuma Tace"umm barin na tashin nayin sallah akwai abinci kuwa?

Cikin in ina yace" eh eh yana parlour barin na dauko mikin
Wani fari tayin da manyan idanuwan ta tajuya tayi inda abin sallah yake
Tana idar da sallah taga yasa tulin abin ci agaban sa tasowa tayin cikin ran gwada daf dashi tazauna suka faraci canta ajiye fork nakoshin
Cikin salaon magana ta fadi hakan
Danhaka sai da yajuyo yakalle ta
Yace"ok yana cin nashi abinci
Can tawani gan sare kirji tayi mika tace "washhh
Yace"yayane
Tace"gajiya
Yace"jeki kwanta
Kawai saita kwata a acinyar sa kuma ba wanciyan kadai tayin ba saida takai hannun ta inda take gani yana harbi hamar kumana
Ai abincin bakin nasa atake yafurzar dalilin wani kwaruwa da yayin yana buga kigirjin sa
Yace"meye haka kashenin zakiyin
Tace "Haba dan na kwanta acinyar ka shine zan kashika kaifa da kake hawa kaina,,
Abin nata yanzu yadena bashi mamakin sai
Ka wai yada gata sama yace" to bari naje nasosa miki inda yake miki kai kayi tunkafin ki illata ne kijan wowa matata asara

Awanan daren Nabil yatabba tar Fandau mace ce
ba itaba ma hatta mama acikin sururun Nabil ya kwararamata albarka bai taba jinta kar na yau ba kodan bata ta ba biye mishi kamar haka ba dan tama sa abubuwan ya gaskan ta mgnn mutane da suke cewa kowace macce da wayon ta ake haifanta
Nabil kenkeme ta yayin ya yakwata har baci ya daukeshin
amma
Ita batayin bacci ba
Abu daya taketa tunowa acikin sunbatun nasa wanda kusan duk sauran bata rikeba sai shi
MATA KETA DAMAN CE BANTA BAJIN IRINKI ACIKIN MATA BA NANEMI MATA DAYAWA AMMA BA KAMARKI

Kenan ma zinacine haryabin matan da maisan adadin suba bata san sanda tafashe da kuka ba
Afirgice ya tashin yana sake kenkeme ta yana tambayan mata meye?
Fisgewa tayin yasake rukota dakyar ta masa bayanin tunanin data
Takara dacewa dama bayan mugutan da kamin da lefin zina ma akan ka
Dariya yayi yace "kina kishi nane
Kallon sa tayin bata ce komain ba
Yace"tokwan tar da hankalin ki
Ya mata bayanin komain
Kuma yanzu yadena
*BAYAN WATA DAYA*
Badin irin zaman soyayya da Fandau da Nabil sukayin awannan kasa bata lokacine
Har abokan tafiyan sa suka taho suka barsa shi sai yau ya tashi yau din ma sai da aka nace masa akwai wasa a London din yayi gagawan zuwa sannan ya fiton

Amma ne suna shiga jirgin Fandau takama amai da zazzabi abin ya bashi tsoro sosai yakira doc ya masa bayani doc ya daga idon Fandau yagani yace cikine da ita barin na auna ta sai na bata mgni da ya dace da ita ko
Cikin tsoro Nabil yace cikin kuma
Doc yace yes doc yayi 2 Nabil yace shifa ba cikin bane kuma baza a auna ba
Doc yace medin kace ai nasan matar ka wanan din bansan taba Nabil ya daure fuka yace sister ditace
Dc yace, "yawwa kamarin na mata tambaya wllh cikin ne da ita cikin kosawa Nabil yace" bata jin English
Kuma ba cikin bane dama idan ha shiga jirgin haka yake mata
Shiru dc yayin danshi yaga cikin amma Nabil yana son musa masa akan aikin sa
Shima nabin wani irin faduwan gaba yake ji yaza ayin ace tayin ciki kode mgnn Sani ne ya tabbata nacewa idan batayi arba in ba zatayin konika ne ya tabbata inko hakane yazaiyi
Mezai cewa
Hadim dan yafara hango gaskiyan abin dan wata kuda da kwana dayayin da ida baga tayin period ba
Bama Hadim ko amutanen wajen idan akace ciki yasamu yanzu to
akwai matsala


Ammm nima de haka nace fandau tayin handa ma

*Ya Hadim zatayin idan taji lbrn cikin dan kutuna zuwanta saura wata 3 fa*

```Ina bawa masoya kakurin rashin jina saboda wasu dalilai dan fadan zakumin afuwa```

*Sain najin*
*Commet*
[2/7, 9:50 PM] ‪+234 905 844 3838‬: *DAMATA*


*NA*


*BATUL ADAM JATTKO*


*32*


'"Haka ya musa wa doctor yace shi sam bata da ciki a haka doctor ya hakura ya rubutu mata maganin sai dai na masu ciki ya rubuta duk da bai gwada taba
Shidai yasan ya karanci ciki a jikin mace,
Nabil da kansa ya bata maganin
itako fandau komawa cinyan tayin lamo duk da turanci nabil da doc sukayi mgn amma ta tsinci wasu dan zamansu a Bangladesh Nabil yadan koya mata turanci kuma tana dan hadawa dan haka ta fahinci kamar sunce tana da cikin musamman da doc yabude mata ido,,,
Ita dai cikin nan gaskiya yamata shigan sauri ita da takeson tasamu daman holewa yanda zata sake kafa kanta a wajen Nabil sai ga ciki da yazo da laulayi tasan tana haifuwa *DAMA TAR* takare zasu mata allura shikena zata koma mahaukaciya dan ita wannan allura hauka ne a wajen ta

shafa kanta yayi yace "ina ne yake ciwo?

Tace "Bako ina."

Yana shafa mata kai har bcci yakwa sheta
Shiko yana lalumo plan din da zai yiwa Hadim,,,
Sai suka kusa sauka Fandau ta farka dan da maganin bcci a cikin maganin da tasha
da sukazo sauka saida yasa tasa hijab dinta harda nikaf sannan yace" mufita ko yayi hakane koda yan jarida zasu san da zuwan sa to hadim bazata gane Fandau ba duk da bai sanar da kowa zuwan saba yasan za a sani,,,,,,

da sauri sauri yake tafiya yanda zai yiwa Fandau nesa dan kar agane tare suke
Dan yasan yana dunko kai zai fita za afara daukan sa a cemera ga yan jaridu iyayen kormoto duk da shiyasa bai biyo abokan tafiyan saba yan kungiyan su bai kuma kira s s dinsa sa kodaya ba yasan wata kila ansan da zuwansa
Suna sauka ko ya cikaro da mutanen allhali Shi ba wanda ya gaiyato sai driver sa
Dan haka daga hannu yayi alaman ba yason a daukeshi a camera, da sauri ya shige motan Fandau ma tabishi driver yaja
Chapter 1 · 0% Book details