Sashe 2
Baqar Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
As his best friend kamata yayi ace kai kake bashi
goyon baya.
BAQAR MACE!
Umma tace kuma kai waye ya fadi maka cewar
Farida tana da Aljanu??
Ishaq yace wani dan anguwar sune yake fadi
mani.
That's why nace bari na fadi may be koh ya fasa
auren nata.
Umma tace ka taba ganin inda lalurar Aljanu ta
hana aure??
Nidai ina ganin it will be better idan ka daina
kushe Farida tunda itace Choice dinsa.
Kasan it hurts a lot abnda mutum yake striving
akan sa.
Ya xamana ana sage masa guiwa!
Bare yanxu daya samu yadan fara shawo kanta.
Ishaq yace toh shikenan Umma In Shaa Allahu
baxan sake ba.
Dama gani nayi duk kyaun Farouq yace yana son
wannan.
Umma tace babu komai ka dai taya shi da addu'a
Allah yasa ta xame masa abokiyar kwarai.
Ishaq yace toh ameen Umma.
Haka Umma tayi ta masa nasiha, daga qarshe
suka yi sallama.
Umma tunani take yi wanda ita addu'ar ta Allah
yasa Farida taso Farouq kamar yadda yake sonta.
Umma na cikin maganar Ibrahim ya shigo, ya
xauna kusa da ita.
Umma tace Auta harka dawo...
Ibrahim yace eh
Umma....
Umma tace toh kaje kaci abnci saika dawo.
Miqewa yayi ya qara gaba, tare da cewa Umma
ina big Brother?
Umma tace yana daga ciki.......
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
12
⃣ Farida ce xaune sai baqin rai take, tunda
Umma taga haka tasan cewar Aljanun ta ne suke
da niyyar tashi!
Gashi gida babu kowa hakan yasa Umma ta
dauki wayar ta, ta kira Malam Ahmad qanin
Abban Farida.
Domin dama shine yake mata Ruqiyya!
Kamar jira suke Umma ta gama wayar kuwa
Aljanun Farida suka taso.
Umma ce taje ta debo ruwa cikin cup tayi mata
addu'a sannan ta watsa mata ruwan.
Aljanun Farida sai ihu suke, suna kiran ki daina
watsa mana wannan ruwan.
Umma suna cikin wannan hali sai ga Baba Sani
ya shigo da sallamar sa.
Nan ya shiga yi mata Ruqiyya, koh da aljanin ya
fita nan take Bacci ya dauke Farida.
Dama haka suke mata duk lokacin da aljani ya
fita toh saita yi bacci.
Idan kuwa batayi bacci ba, toh xata tashi jikin ta
sam babu kwari.
Wani lokaci sai ta riqa tambayar yaushe Baba
Sani ya xo or some thing like that.
Baba Sani ne yace Allah dae ya kawo ma yarinyar
nan sauki.
Umma tace ameen, amma yanxu naga abn da
sauki tunda yanxu tana kai kamar wata uku basu
tashi.
Unlike da tunda a da cikin sati sai su tashi sau 3!
Baba Sani yace gaskia kam abun sai godia.
Ahankali cikin ikon Allah sai kiga sun rabu da ita
har abada.
BAQAR MACE!
Umma tace Allah ya nuna mana ranar da xasu
rabu da ita gaba daya.
Domin wallahi yarinyar nan tana bani tausayi!
Tun bare idan ta tashi tana tambayar abnda ya
faru bayan sun sauka!
Ni roqona daya Allah yasa har ta ida karatu ba
xasu tashi ba!
Baba Sani yace ameen!
Alhajin baya nan ne?
Umma tace eh bai dawo ba,
amma nasan kamar yanxu yana bisa hanya.
Bata gama rufe baki ba kuwa saiga Abba ya
shigo da sallama.
Baba Sani yace kin kuwa gani gashi nan!
Nan Abba ya xauna suka gaisa, yayin da Umma
taje dauko masa ruwa.
Bayan ta dawo yake tambaya halan Aljanun
Farida ne!
Umma tace ay kuwa dai sune!
Abba yace toh
Allah ya sauke ma dan uwa musulmi.
Gaba daya suka amsa da ameen!
Bayan Baba Sani sunci abnci ne ya tafi gida.
Nan Umma da Abba suka cigaba da tattauna
matsalar.
Suna cikin maganar saiga Fatima da Hindatu sun
dawo.
Bayan sun gaida mahaifan nasu ne suke
tambayar Yayar tasu.
Umma tace tana daki, su shiga daga ciki.
Basu qara magana ba kuwa sukayi hanyar daki,
kowa da abnda yake saqawa cikim xuciar sa.usa Novels
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
14
⃣ WACECE FARIDA???
Cikakken sunan ta shine Farida Ahmad Mahaifin
ta Ba Kano ne amma suna xaune a Kaduna!
Mahaifinta yana da kudi but not that much dai
dai misali.
Sunan mahaifiyar ta Hajia Asma'u!
Mahaifiyar ta itama yar Kano ce aure ya kawo ta
Kaduna!
Mahaifan ta mutanen kirki ne!
Gasu da taimakon
na baya gare su!
Suna xaune a Rigasa cikin garin Kaduna!
Su Uku ne wajen Mahaifan su!
Farida itace First born, Fatima sai Hindatu itace
Yar auta.
Farida BAQA CE and frankly speaking bata da
wani kyau.
idanun ta ba wasu manya bane, haka xalika lips
dinta dai dai, bata da gashi kai.
Domin wani namijin ma yafi ta gashi!
Amma kuma yar gayu ce taqin qarawa!
Farida ta kamu da cutar Jinni tun tana yarinya!
Amma yanxu abn nata da sauki tunda ba ko
yaushe suke tashi ba.
Ahalin yanxu Farida tana 400lvl!
Shekartun ta 23 tana karantar Biochemistry!
Yayin da Fatima take 300lvl sai Hindatu 200lvl!
Gaba dayan su suna karatu a Kaduna States
University!
Suna maida hankali sosai!
Abunda ke daure kan wasu yan mata game da
Farida shine yadda maxa sune sonta.
Domin duk inda ta shiga saita samu sarauyi.
BAQAR MACE!
Gani suke kamar Farida bata da wani matsayin da
Xaisa wani yace yana sonta.
Kuma abnda ke qara basu haushi duk wanda
xaice yana sonta daga mai Kudi sai handsome
guys!
Farida duk min yadda Allah yayi mata muni that
doesn't mean ta saki kanta any how.
Allah yayi mata wani irn kamun kai!
Hakan yasa wasu suke gulmar ta wai duk munin
ta amma ta cika girman kai as if ta hadu.
Ita dai Farida duk maganar da mutane ke yi akan
ta.
Bata damuwa, ita daria ma wata maganar take
bata idan sunyi.
Farida Allah yayi ta mai haxaka, yes tasan cewa
ita ba wata mai kyai baice.
Amma hakan baisa ta watsar da mutuncin ta na
'Ya mace ba!
Bata shiga harkar daba nata ba!
Duk wanda ya
nuna yana yi da ita.
Toh itama tana yi dashi.
BAQAR MACE!
Babban abnda yafi damun mutane shine yadda
suka ga Farouq yana nan nan da Farida.
Ita kuma tana wani jan qasa!
Domin da fari Farida bata son Farouq koh kadan!
Shi kuma har skul yake binta, akwai ranar da
Farouq yayi ta bin Farida duk inda ta saka qafa.
Ay kuwa saida suka je har cafeteria taxo xama
shi irin yadda indiawa ke yi ya jawo mata kujera
ta xauna.
Ay kuwa mistakenly ya shafar mata hannu ay
kuwa ta wanka masa wani wawan mari.
Mutane duk suka jiyo suna kallon su maxa da
mata!
Gashi wurin cike!
Harga Allah Farouq baiji
haushin abnda tayi masa ba.
Domin son da yake mata yayi over!
Shi ji yayi ma ta qara kwanta masa cikin rai!
Duqawa yayi har qasa yana bata hakuri.
Farida ji tayi kunya duk ta kamata ace babba
kamar Farouq ya duqa yana bata hakuri.
Cike da kunya Farida tabar wajen!
Nan fa mutane kowa ya shiga fadar albarkacin
bakin sa!
Wasu matan na fadin wannan Mummunar Faridar
ta cika iyayi.
Wata Aisha tace nifa i don't know why maxa suke
son ta after all gamu masu kyau farare amma
wai....
Zainab ce ta amshe ta da cewar nima kaina abn
nan yana bani mamaki!
Ki duba kiga yadda Allah yayi mana halitta babu
inda Allah ya rage mu amma waccen banxar
BAQAR i just hate her!
Ahaka suka cigaba da maganar Farida kowa yana
fadin albarkacin bakin sa!ausa Novels
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
17
⃣ Farida bata da wata intimate friend ita kowa
nata ne!
Amma sai idan ka nuna kana yi da ita!
Bata da wasu abokan shawara sai sisters dinta.
Duk gidan su Farida ita kadai ce Mummana
amma sisters dinta duk masu kyau ne.
Domin su sun biyo iyayen su kasan cewar
mahaifan ta fulani ne!
Farida bata damu da munin ta ba domin tasan
haka Allah yake son ganin ta.
Duk gidan su Farida babu wanda bai san Farouq
ba!
Domin har mahaifin su yasan da Farouq kasan
cewar yana xuwa ya gaishe shi.
Kuma Abban nasu yana son Farouq domin ya
yaba da hankalin sa!
Farida tana da farin jini koh cikin family dinsu
domin kuwa tana kirki sosai da sosai.
Abun hannun ta koh kadan baya rufe mata ido.
Kowa yabon ta yake!
Awajen karatun addini Farida ba daga baya domin
tayi sauka sau 2 yanxu ma hadda take.
Babban abnda yake jan hankalin jama'a koh ince
samari wanda suka san ciwon kansu.
Shine Farida koh kadan bata yin shigar banxa.
Koh da yaushe tana cikim hijabi duk inda xasu je!
BAQAR MACE!
Duk inda mace matashiya mai hankali takai toh
Farida takai wajen.
Sam babu wanda xai budi baki tace yau ga abnda
Farinda tayi mishi.
Knowingly sai dai me Dan Adam ajixi ne tara yake
bai cika goma ba!
Sisters dinta Fatima da Hindatu suna bata girman
ta sosai!
Domin ta kame kanta, and when it comes to
advice she seeks it from her sister or mother but
not from a friend!
Abu daya ne sisters dinta suke ganin bata
kyautawa akan sa kuma suna fadi mata.
Shine yadda take debasing din Farouq kuma
hakan yana bata musu rai kuma suna fadi mata
gaskia.
Akan ta daina masa abnda take yi it's not good.
Wani lokaci Farida taji haushi wani lokaci kuma
ta share su.
Ita kanta wani lokacin tana tunanin abnda take
ma Farouq bata kyautawa.
Amma wata xuciar sai tace mata maxan yanxu
sai ana musu haka.
Abu daya yake saka Farida tsayawa da Farouq
shine yadda taga Umma tana son sa.
Not only Umma but her family!
BAQAR MACE!
CIGABAN LABARI!
Koh da suka shiga daki suka ga Farida tana
bacci!
Fatima ce Allah dai ya bama Babbar Yaya lafia.
Hindatu tace ameen!
Amma wallahi Aljanun nan
suna wahalar da ita.
Allah yaso yanxu ma da sauki akan da!
Fatima tace addu'a xamu cigaba da yi mata!
Hindati ce ta shafa mata goshi domin yadda AC
ke aiki hakan bai hana mata xufa ba.
Sun juya xasu fita daga dakin, Farida ta tsaida
su.
Tashi taxo yi amma jikin ta babu qarfi.
Hindatu ce tayi saurin qarasawa ta tayar da ita.
Farida tace yaisge kuka dawo?
Fatima tace yanxu
muka shigo gidan.
goyon baya.
BAQAR MACE!
Umma tace kuma kai waye ya fadi maka cewar
Farida tana da Aljanu??
Ishaq yace wani dan anguwar sune yake fadi
mani.
That's why nace bari na fadi may be koh ya fasa
auren nata.
Umma tace ka taba ganin inda lalurar Aljanu ta
hana aure??
Nidai ina ganin it will be better idan ka daina
kushe Farida tunda itace Choice dinsa.
Kasan it hurts a lot abnda mutum yake striving
akan sa.
Ya xamana ana sage masa guiwa!
Bare yanxu daya samu yadan fara shawo kanta.
Ishaq yace toh shikenan Umma In Shaa Allahu
baxan sake ba.
Dama gani nayi duk kyaun Farouq yace yana son
wannan.
Umma tace babu komai ka dai taya shi da addu'a
Allah yasa ta xame masa abokiyar kwarai.
Ishaq yace toh ameen Umma.
Haka Umma tayi ta masa nasiha, daga qarshe
suka yi sallama.
Umma tunani take yi wanda ita addu'ar ta Allah
yasa Farida taso Farouq kamar yadda yake sonta.
Umma na cikin maganar Ibrahim ya shigo, ya
xauna kusa da ita.
Umma tace Auta harka dawo...
Ibrahim yace eh
Umma....
Umma tace toh kaje kaci abnci saika dawo.
Miqewa yayi ya qara gaba, tare da cewa Umma
ina big Brother?
Umma tace yana daga ciki.......
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
12
⃣ Farida ce xaune sai baqin rai take, tunda
Umma taga haka tasan cewar Aljanun ta ne suke
da niyyar tashi!
Gashi gida babu kowa hakan yasa Umma ta
dauki wayar ta, ta kira Malam Ahmad qanin
Abban Farida.
Domin dama shine yake mata Ruqiyya!
Kamar jira suke Umma ta gama wayar kuwa
Aljanun Farida suka taso.
Umma ce taje ta debo ruwa cikin cup tayi mata
addu'a sannan ta watsa mata ruwan.
Aljanun Farida sai ihu suke, suna kiran ki daina
watsa mana wannan ruwan.
Umma suna cikin wannan hali sai ga Baba Sani
ya shigo da sallamar sa.
Nan ya shiga yi mata Ruqiyya, koh da aljanin ya
fita nan take Bacci ya dauke Farida.
Dama haka suke mata duk lokacin da aljani ya
fita toh saita yi bacci.
Idan kuwa batayi bacci ba, toh xata tashi jikin ta
sam babu kwari.
Wani lokaci sai ta riqa tambayar yaushe Baba
Sani ya xo or some thing like that.
Baba Sani ne yace Allah dae ya kawo ma yarinyar
nan sauki.
Umma tace ameen, amma yanxu naga abn da
sauki tunda yanxu tana kai kamar wata uku basu
tashi.
Unlike da tunda a da cikin sati sai su tashi sau 3!
Baba Sani yace gaskia kam abun sai godia.
Ahankali cikin ikon Allah sai kiga sun rabu da ita
har abada.
BAQAR MACE!
Umma tace Allah ya nuna mana ranar da xasu
rabu da ita gaba daya.
Domin wallahi yarinyar nan tana bani tausayi!
Tun bare idan ta tashi tana tambayar abnda ya
faru bayan sun sauka!
Ni roqona daya Allah yasa har ta ida karatu ba
xasu tashi ba!
Baba Sani yace ameen!
Alhajin baya nan ne?
Umma tace eh bai dawo ba,
amma nasan kamar yanxu yana bisa hanya.
Bata gama rufe baki ba kuwa saiga Abba ya
shigo da sallama.
Baba Sani yace kin kuwa gani gashi nan!
Nan Abba ya xauna suka gaisa, yayin da Umma
taje dauko masa ruwa.
Bayan ta dawo yake tambaya halan Aljanun
Farida ne!
Umma tace ay kuwa dai sune!
Abba yace toh
Allah ya sauke ma dan uwa musulmi.
Gaba daya suka amsa da ameen!
Bayan Baba Sani sunci abnci ne ya tafi gida.
Nan Umma da Abba suka cigaba da tattauna
matsalar.
Suna cikin maganar saiga Fatima da Hindatu sun
dawo.
Bayan sun gaida mahaifan nasu ne suke
tambayar Yayar tasu.
Umma tace tana daki, su shiga daga ciki.
Basu qara magana ba kuwa sukayi hanyar daki,
kowa da abnda yake saqawa cikim xuciar sa.usa Novels
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
14
⃣ WACECE FARIDA???
Cikakken sunan ta shine Farida Ahmad Mahaifin
ta Ba Kano ne amma suna xaune a Kaduna!
Mahaifinta yana da kudi but not that much dai
dai misali.
Sunan mahaifiyar ta Hajia Asma'u!
Mahaifiyar ta itama yar Kano ce aure ya kawo ta
Kaduna!
Mahaifan ta mutanen kirki ne!
Gasu da taimakon
na baya gare su!
Suna xaune a Rigasa cikin garin Kaduna!
Su Uku ne wajen Mahaifan su!
Farida itace First born, Fatima sai Hindatu itace
Yar auta.
Farida BAQA CE and frankly speaking bata da
wani kyau.
idanun ta ba wasu manya bane, haka xalika lips
dinta dai dai, bata da gashi kai.
Domin wani namijin ma yafi ta gashi!
Amma kuma yar gayu ce taqin qarawa!
Farida ta kamu da cutar Jinni tun tana yarinya!
Amma yanxu abn nata da sauki tunda ba ko
yaushe suke tashi ba.
Ahalin yanxu Farida tana 400lvl!
Shekartun ta 23 tana karantar Biochemistry!
Yayin da Fatima take 300lvl sai Hindatu 200lvl!
Gaba dayan su suna karatu a Kaduna States
University!
Suna maida hankali sosai!
Abunda ke daure kan wasu yan mata game da
Farida shine yadda maxa sune sonta.
Domin duk inda ta shiga saita samu sarauyi.
BAQAR MACE!
Gani suke kamar Farida bata da wani matsayin da
Xaisa wani yace yana sonta.
Kuma abnda ke qara basu haushi duk wanda
xaice yana sonta daga mai Kudi sai handsome
guys!
Farida duk min yadda Allah yayi mata muni that
doesn't mean ta saki kanta any how.
Allah yayi mata wani irn kamun kai!
Hakan yasa wasu suke gulmar ta wai duk munin
ta amma ta cika girman kai as if ta hadu.
Ita dai Farida duk maganar da mutane ke yi akan
ta.
Bata damuwa, ita daria ma wata maganar take
bata idan sunyi.
Farida Allah yayi ta mai haxaka, yes tasan cewa
ita ba wata mai kyai baice.
Amma hakan baisa ta watsar da mutuncin ta na
'Ya mace ba!
Bata shiga harkar daba nata ba!
Duk wanda ya
nuna yana yi da ita.
Toh itama tana yi dashi.
BAQAR MACE!
Babban abnda yafi damun mutane shine yadda
suka ga Farouq yana nan nan da Farida.
Ita kuma tana wani jan qasa!
Domin da fari Farida bata son Farouq koh kadan!
Shi kuma har skul yake binta, akwai ranar da
Farouq yayi ta bin Farida duk inda ta saka qafa.
Ay kuwa saida suka je har cafeteria taxo xama
shi irin yadda indiawa ke yi ya jawo mata kujera
ta xauna.
Ay kuwa mistakenly ya shafar mata hannu ay
kuwa ta wanka masa wani wawan mari.
Mutane duk suka jiyo suna kallon su maxa da
mata!
Gashi wurin cike!
Harga Allah Farouq baiji
haushin abnda tayi masa ba.
Domin son da yake mata yayi over!
Shi ji yayi ma ta qara kwanta masa cikin rai!
Duqawa yayi har qasa yana bata hakuri.
Farida ji tayi kunya duk ta kamata ace babba
kamar Farouq ya duqa yana bata hakuri.
Cike da kunya Farida tabar wajen!
Nan fa mutane kowa ya shiga fadar albarkacin
bakin sa!
Wasu matan na fadin wannan Mummunar Faridar
ta cika iyayi.
Wata Aisha tace nifa i don't know why maxa suke
son ta after all gamu masu kyau farare amma
wai....
Zainab ce ta amshe ta da cewar nima kaina abn
nan yana bani mamaki!
Ki duba kiga yadda Allah yayi mana halitta babu
inda Allah ya rage mu amma waccen banxar
BAQAR i just hate her!
Ahaka suka cigaba da maganar Farida kowa yana
fadin albarkacin bakin sa!ausa Novels
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
17
⃣ Farida bata da wata intimate friend ita kowa
nata ne!
Amma sai idan ka nuna kana yi da ita!
Bata da wasu abokan shawara sai sisters dinta.
Duk gidan su Farida ita kadai ce Mummana
amma sisters dinta duk masu kyau ne.
Domin su sun biyo iyayen su kasan cewar
mahaifan ta fulani ne!
Farida bata damu da munin ta ba domin tasan
haka Allah yake son ganin ta.
Duk gidan su Farida babu wanda bai san Farouq
ba!
Domin har mahaifin su yasan da Farouq kasan
cewar yana xuwa ya gaishe shi.
Kuma Abban nasu yana son Farouq domin ya
yaba da hankalin sa!
Farida tana da farin jini koh cikin family dinsu
domin kuwa tana kirki sosai da sosai.
Abun hannun ta koh kadan baya rufe mata ido.
Kowa yabon ta yake!
Awajen karatun addini Farida ba daga baya domin
tayi sauka sau 2 yanxu ma hadda take.
Babban abnda yake jan hankalin jama'a koh ince
samari wanda suka san ciwon kansu.
Shine Farida koh kadan bata yin shigar banxa.
Koh da yaushe tana cikim hijabi duk inda xasu je!
BAQAR MACE!
Duk inda mace matashiya mai hankali takai toh
Farida takai wajen.
Sam babu wanda xai budi baki tace yau ga abnda
Farinda tayi mishi.
Knowingly sai dai me Dan Adam ajixi ne tara yake
bai cika goma ba!
Sisters dinta Fatima da Hindatu suna bata girman
ta sosai!
Domin ta kame kanta, and when it comes to
advice she seeks it from her sister or mother but
not from a friend!
Abu daya ne sisters dinta suke ganin bata
kyautawa akan sa kuma suna fadi mata.
Shine yadda take debasing din Farouq kuma
hakan yana bata musu rai kuma suna fadi mata
gaskia.
Akan ta daina masa abnda take yi it's not good.
Wani lokaci Farida taji haushi wani lokaci kuma
ta share su.
Ita kanta wani lokacin tana tunanin abnda take
ma Farouq bata kyautawa.
Amma wata xuciar sai tace mata maxan yanxu
sai ana musu haka.
Abu daya yake saka Farida tsayawa da Farouq
shine yadda taga Umma tana son sa.
Not only Umma but her family!
BAQAR MACE!
CIGABAN LABARI!
Koh da suka shiga daki suka ga Farida tana
bacci!
Fatima ce Allah dai ya bama Babbar Yaya lafia.
Hindatu tace ameen!
Amma wallahi Aljanun nan
suna wahalar da ita.
Allah yaso yanxu ma da sauki akan da!
Fatima tace addu'a xamu cigaba da yi mata!
Hindati ce ta shafa mata goshi domin yadda AC
ke aiki hakan bai hana mata xufa ba.
Sun juya xasu fita daga dakin, Farida ta tsaida
su.
Tashi taxo yi amma jikin ta babu qarfi.
Hindatu ce tayi saurin qarasawa ta tayar da ita.
Farida tace yaisge kuka dawo?
Fatima tace yanxu
muka shigo gidan.