Sashe 1
Baqar Mace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
usa Novels
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
1
Haba mana Farouq try to undrstnd me mana!
Why can't you open your eyes and see what i'm
trying to tell you??
Nifa i'm not rediculing her, i just want you.....
Farouq ne ya tsaida shi ta hanyar daura hannun
sa bisa lips dinsa.
Farouq yace Ishaq nifa idan ba xaka bani goyon
baya ba akan wannan yarinyar toh wallahi ka
gyale ni.
Ishaq yace nikam banga abnda ka gani jikin
wannan BAQAR MACEN BA!
Gata BAQA ga Muni, kai nifa wallahi na rasa gane
kan wannan yarinyar.
Kuma ni abnda yafi bani haushi, yadda take da
wani irin jan aji kamar wata mai kyau.
Farouq juyowa yayi da manyan idanun sa, yace
jan aji ay abu ne mai kyau.
Duk macen da bata da jan aji ay ba mace bace.
Ishaq dafa kafadar Farouq yayi, sannan yace
Farouq dan Allah ka dubi kanka.
Ka duba kaga dame Allah ya rage ka.
Amma ka
rasa wacce xaka ce kana so sai wannan BAQAR
halittar.
BAQAR MACE!
Kafa duba kaga yadda mata masu class kyawawa
suke sonka.
Some of them are even crying for your love while
some are begging.
Amma duk baka ga wannan abun ba.
Sai ka rasa inda xaka mace saiga BAQAR MACE.
Farouq buge hannun Ishaq yayi daga kafadar sa.
Sannan yace mata marar sa class dai, duk macen
dake liqe ma namiji ay bata da class.
Ishaq yace toh ay ba haramun bane, domin
Annabin mu yace mace tana da right din da xata
fadi ma wanda take so cewar tana son sa.
Is just that wannan xamanin da muke ciki mutane
sun maida abn wani abu daban.
Farouq yace maganar ka gaskia ne, amma kaima
kasan yanxu mace tace tana sonka saika raina
ta.
Kai nifa kada ka isheni da wasu surutun banxa.
Kawai ka samo mani wata idea yadda xan samo
kan Farida.
Ishaq daria yayi sannan yace kai yanxu dan Allah
ba xaka ji kunyar nuna ta cikin friends dinmu
ba??
BAQAR MACE!
Ka dube kafa!
Babu ta inda Allah ya rage maka
kamala.
Amma ka rasa....
Farouq yace kai dallah Malam
rufe mani baki.
Taya xanji kunyar nuna abnda nake so??
Idan
kana tunanin xanji kunyar nuna Farida idan na
aure ta.
Toh wallahi kayi kuskure, domim idan akwai
abnda nake qauna sosai toh Farida ce.
Kuma babu abnda xai hanani nuna ta ga abokai
na da duk wani wanda ya dace yasan ta.
Idan ma kana tunanin nam toh garama ka daina.
Ishaq yace yayi maka kyau, amma nidai....
Farouq yace my dear please kindly get out of my
room!
Kama hannun Ishaq yayi, saida ya fidda shi daga
dakin sannan ya kulle qofar dakin ya koma
hisa gado ya kwanta.
Rufe idon sa keda wuya, ya fara tunanin Farida.
Addu'a yake cikin ransa Allah yasa Farida ta fara
sonsa.
Kamar yadda shima yake sonta.
Da wannan tunanin bacci yayi gaba dashi.els
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
4
Farida ce xaune ita da Umman ta suna cin abnci!
Bayan sun gama Farida ta kauda komai ta dawo
wurin Umma ta xauna.
Daura kanta tayi bisa qafar Umma yayin da
Umma ta kira sunan ta.....
Farida amsawa tayi, Umma ta shafa kanta tare
da fadin.
Farida ya kamata ki nutsu ki daina ma Farouq
abnda kike masa.
Nifa wallahi ina son yaron nan, yaro mai hankali
ga nutsuwa.
Amma ki tsaya kiyi ta ja masa aji, ki lura da
abnda hausawa ke fada idan jan aji yayi yawa.
Toh fa ajin tsinkewa yake.
Dan haka ki daina
masa abjda kike masa kada Allah ua jarrabe ki
kema.
Kifa duba kiga yaron nan kamar balarabe,
Barakallahu!
Amma ya tsaya ya nace akan shidai ke yake so.
Ke kanki kinsan idan dan ta kyau ne da koh
kadan Farouq baxai taba cewa tana sonki ba.
Ke kanki kin san gaskia, Farouq baku ma dace
dashi ba.
Domin yayi miki nisa, kawai dai Allah ya dora
mishi sonki.
BAQAR MACE!
Toh Umma In Shaa Allahu xan gyara hali na.
Amma wallahi....
Umma tace nidai ban son jin
wata magana.
Ki gyara halin ki!
Ki gyara halin ki!!
Ki gyara halin
ki!!!
Farida cewa tayi toh Umma, baxan sake yi masa
abnda nake ba In Shaa Allahu.
Umma tace toh shikenan Allah yayi miki albarka.
Bayan sun gama maganar ne Farida tace Umma
bari naje nayi wanka.
Umma tace Allah yasa a fito lafia kedai Allah ya
daura miki yawan wanka.
Farida daria tayi ta wuce daki, bayan ta gama
wankan ta.
Ta shirya cikin wata atamfa riga da skirt!
Kayan
sunyi mata kyau ta sha uban jan baki.
Abun ka ga BAQAR MACE kwalliyar fuskar tata ba
wani fice tayi ba.
Duk da uban jan bakin da tasha
.
Sai qamshi ke tashi daga jikin ta, domin Farida
akwai son qamshi.
Har fatar jikin ta qamshi take ko ta saka turare
koh bata saka ba.
Ita Umma abn har mamaki yake bata.
Wani lokaci
kuma abn ya daure mata kai.
BAQAR MACE!
Bayan ta dawo parlour ta xauna!
Taji wayar ta na
ringing.
Tasan koh baa fadi mata ba tasan cewar Farouq
ne.
Umma kallon ta tayi sannan tace ba xaki dauki
wayar bane koh yaya?
Farida tace aa Umma dauka xanyi, Umma tace
kedai jan aji yayi kyau dake.
Daukar wayar tayi, yau da sauki domin ta saki
fuskar ta.
Gaishe dashi tayi, nan yake gaya mata cewar
yana qofar gida.
Ce mashi tayi ya shigo kasan cewar Abba ya
hanata xance qofar gida.
Bayan sun gama maganar ta kashe wayar, Umma
tace toh saura ki kwada masa baqin hali.
Farida daria tayi tace kai Umma bafa ni da Baqin
hali kema kin sani.
Umma tace toh ay Baqin hali kike kwadawa
Farouq.
Farida tace ay Umma baxan sake ba.
Umma daki ta wuce yayin da Farida itama ta
koma daki domin qara gyarawa.
Duk da cewar babu abnda kwalliyar fuskar ta
tayi.
Amma saida ta sake feshe jikin ta da turare,
sannan ta dauki gyalenta ta yafa.
Saida taje kitchen ta dauki trey ta hada masa duk
abnda ya dace sannan ta nufi parlourn baqi.usa Novels
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
7
⃣ Da sallamar ta tashiga parlour, shi kadae ta
tarar hakan yasa taji wani dadi.
Domin dama bata son ganin Ishaq domin tasu
bata xo daya.
Da xaran yaxo tofa dama kafin ya tafi sai sunyi
fada.
Ta gaishe da Farouq cike da ladabi, domin yau ta
saki fuskar ta.
Farouq ganin smiling dinda yake afuskar Farida
ba qaramin dadi yake ji ba.
Dan ya lura da canjin da aka samu daga fuskar
ta.
Ya lura yau duk maganar da yayi mata cikin
ruwan sanyi take maida masa sabanin yadda
suka saba firar tasu.
Farouq cikin jin dadi ya kalli Farida yace please
Farida will you marry me??
Daria idan da sabo ta saba jin wannan kalmar
daga bakin Farouq.
Yanxu kam Farida rufe fuskar ta tayi sannan ta
ruga da gudu ciikin gida.
Farouq smiling yayi tare da fadin why the sudden
changed from my Fari?
Daga hannu yayi sama ya roqi Allah akan ya
daura sa bisa Farida.
Tashi yayi ya nufi parlour wajen Umma.
Da sallama ya shiga, ya kuwa ci saa Umma tana
xaune.
BAQAR MACE!
Waje ya samu kusa da qafar Umma ya xauna.
Bayan ya gaishe ta sunyi fira kamar yadda suka
saba.
Farida ta fito parlour, abn ya daurewa Farouq kai
daga shi har Umma.
Dan bata taba xuwa parlour ba idan Farouq yana
xaune da Umma.
Yau kuwa gashi har tana dan saka musu baki
cikin firar tasu.
Ahankali take kai idonta kan Farouq.
Cikin ranta take fadin, Allah yayi halitta, Umma
dai ta lura da yadda Farida take satar kallon
Farouq.
Farouq shima tun bai lura ba, har takai sun saida
suka hada ido da Farouq sau 2.
Kunya ta kama Farida hakan yasa akaro na biyi
da suka, hada ido saita ruga daki.
Shi Farouq abn daria ya bashi, haka Umma!.
Umma ce take ta qara kwantar masa da hankali!
Aranar haka Farouq yabar gidan, cike da farin ciki!
Driving yake amma hankalin sa yana kan Farida
da yadda tayi behaving infront of him!
Dadi yaji sosai harya qagara ya koma gida domin
sanar da Ammi abnda yake faruwa.a Novels
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
9
Farouq ne xaune gaban Umma sai labari yake
bata akan yadda Farida ta canxa.
Suna cikin wannan maganar Ishaq ya shigo.
Da sallamar sa ya isa wajen Umma.
Waje ya samu ya xauna bayan sun gaisa yaji
labarin da Farouq yake bama Umma.
Ishaq wani irin kallo yayi masa!
Sannan yace Umma wannan yarinyar fa ashe
bayan Munin ta har Aljanu ke gare ta.
Umma tace Aljanu fa kace??
Farouq wani mugun kallo yayi masa tare da fadin
Ishaq i don't want to see your face again in my
whole life time.
Please get out of dix house, i really don't know
your problem, why are poking your nose into my
affairs?
Umma ce tace Farouq keep your mouth shut!
Farouq komawa yayi ta xauna sannan yace
Umma wallahi Ishaq haushi yake bani yanxu.
Wai bai san babi kyau xuga cikim aure bane koh
yaya?
Kuma abnda yafi bani haushi wannan yarinyar
babu abnda tayi masa.
Infact bata da wani baqin hali wanda xaisa
mutum yaqi auren ta.
BAQAR MACE!
Amma kawai yabi ya dame ni, kamar shi xai
xauna mani da ita.
Bayan dubun kushe ta da yake kuma yanxu yaxo
mani da wata magana wai tana da aljanu.
What's there dan tana da aljanu?
Shi mai aljanu ba mutum bane?
Koh ba haka
Allah yake son ganin mutum ba?
Look Ishaq macen da nake da ra'ayi xan aure not
your choice.
Dan haka kada ka sake kawo mano wata magana
akan Farida.
Ba Aljani ba koma miye In Shaa Allahi xan aure
ta.
Umma ce tace Farouq tashi ka shiga daga ciki
and i don't want to hear a word from you again.
Bai sake cewa komao ba ya fita kamar yadda
Umma tace.
Bayan ya fita Umma ta kalli Ishaq ta kira sunan
sa.
Umma tace Ishaq tunda Farouq Allah ya daura
masa son wannan yarinyar bana son kana sage
masa qafa.
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
1
Haba mana Farouq try to undrstnd me mana!
Why can't you open your eyes and see what i'm
trying to tell you??
Nifa i'm not rediculing her, i just want you.....
Farouq ne ya tsaida shi ta hanyar daura hannun
sa bisa lips dinsa.
Farouq yace Ishaq nifa idan ba xaka bani goyon
baya ba akan wannan yarinyar toh wallahi ka
gyale ni.
Ishaq yace nikam banga abnda ka gani jikin
wannan BAQAR MACEN BA!
Gata BAQA ga Muni, kai nifa wallahi na rasa gane
kan wannan yarinyar.
Kuma ni abnda yafi bani haushi, yadda take da
wani irin jan aji kamar wata mai kyau.
Farouq juyowa yayi da manyan idanun sa, yace
jan aji ay abu ne mai kyau.
Duk macen da bata da jan aji ay ba mace bace.
Ishaq dafa kafadar Farouq yayi, sannan yace
Farouq dan Allah ka dubi kanka.
Ka duba kaga dame Allah ya rage ka.
Amma ka
rasa wacce xaka ce kana so sai wannan BAQAR
halittar.
BAQAR MACE!
Kafa duba kaga yadda mata masu class kyawawa
suke sonka.
Some of them are even crying for your love while
some are begging.
Amma duk baka ga wannan abun ba.
Sai ka rasa inda xaka mace saiga BAQAR MACE.
Farouq buge hannun Ishaq yayi daga kafadar sa.
Sannan yace mata marar sa class dai, duk macen
dake liqe ma namiji ay bata da class.
Ishaq yace toh ay ba haramun bane, domin
Annabin mu yace mace tana da right din da xata
fadi ma wanda take so cewar tana son sa.
Is just that wannan xamanin da muke ciki mutane
sun maida abn wani abu daban.
Farouq yace maganar ka gaskia ne, amma kaima
kasan yanxu mace tace tana sonka saika raina
ta.
Kai nifa kada ka isheni da wasu surutun banxa.
Kawai ka samo mani wata idea yadda xan samo
kan Farida.
Ishaq daria yayi sannan yace kai yanxu dan Allah
ba xaka ji kunyar nuna ta cikin friends dinmu
ba??
BAQAR MACE!
Ka dube kafa!
Babu ta inda Allah ya rage maka
kamala.
Amma ka rasa....
Farouq yace kai dallah Malam
rufe mani baki.
Taya xanji kunyar nuna abnda nake so??
Idan
kana tunanin xanji kunyar nuna Farida idan na
aure ta.
Toh wallahi kayi kuskure, domim idan akwai
abnda nake qauna sosai toh Farida ce.
Kuma babu abnda xai hanani nuna ta ga abokai
na da duk wani wanda ya dace yasan ta.
Idan ma kana tunanin nam toh garama ka daina.
Ishaq yace yayi maka kyau, amma nidai....
Farouq yace my dear please kindly get out of my
room!
Kama hannun Ishaq yayi, saida ya fidda shi daga
dakin sannan ya kulle qofar dakin ya koma
hisa gado ya kwanta.
Rufe idon sa keda wuya, ya fara tunanin Farida.
Addu'a yake cikin ransa Allah yasa Farida ta fara
sonsa.
Kamar yadda shima yake sonta.
Da wannan tunanin bacci yayi gaba dashi.els
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
4
Farida ce xaune ita da Umman ta suna cin abnci!
Bayan sun gama Farida ta kauda komai ta dawo
wurin Umma ta xauna.
Daura kanta tayi bisa qafar Umma yayin da
Umma ta kira sunan ta.....
Farida amsawa tayi, Umma ta shafa kanta tare
da fadin.
Farida ya kamata ki nutsu ki daina ma Farouq
abnda kike masa.
Nifa wallahi ina son yaron nan, yaro mai hankali
ga nutsuwa.
Amma ki tsaya kiyi ta ja masa aji, ki lura da
abnda hausawa ke fada idan jan aji yayi yawa.
Toh fa ajin tsinkewa yake.
Dan haka ki daina
masa abjda kike masa kada Allah ua jarrabe ki
kema.
Kifa duba kiga yaron nan kamar balarabe,
Barakallahu!
Amma ya tsaya ya nace akan shidai ke yake so.
Ke kanki kinsan idan dan ta kyau ne da koh
kadan Farouq baxai taba cewa tana sonki ba.
Ke kanki kin san gaskia, Farouq baku ma dace
dashi ba.
Domin yayi miki nisa, kawai dai Allah ya dora
mishi sonki.
BAQAR MACE!
Toh Umma In Shaa Allahu xan gyara hali na.
Amma wallahi....
Umma tace nidai ban son jin
wata magana.
Ki gyara halin ki!
Ki gyara halin ki!!
Ki gyara halin
ki!!!
Farida cewa tayi toh Umma, baxan sake yi masa
abnda nake ba In Shaa Allahu.
Umma tace toh shikenan Allah yayi miki albarka.
Bayan sun gama maganar ne Farida tace Umma
bari naje nayi wanka.
Umma tace Allah yasa a fito lafia kedai Allah ya
daura miki yawan wanka.
Farida daria tayi ta wuce daki, bayan ta gama
wankan ta.
Ta shirya cikin wata atamfa riga da skirt!
Kayan
sunyi mata kyau ta sha uban jan baki.
Abun ka ga BAQAR MACE kwalliyar fuskar tata ba
wani fice tayi ba.
Duk da uban jan bakin da tasha
.
Sai qamshi ke tashi daga jikin ta, domin Farida
akwai son qamshi.
Har fatar jikin ta qamshi take ko ta saka turare
koh bata saka ba.
Ita Umma abn har mamaki yake bata.
Wani lokaci
kuma abn ya daure mata kai.
BAQAR MACE!
Bayan ta dawo parlour ta xauna!
Taji wayar ta na
ringing.
Tasan koh baa fadi mata ba tasan cewar Farouq
ne.
Umma kallon ta tayi sannan tace ba xaki dauki
wayar bane koh yaya?
Farida tace aa Umma dauka xanyi, Umma tace
kedai jan aji yayi kyau dake.
Daukar wayar tayi, yau da sauki domin ta saki
fuskar ta.
Gaishe dashi tayi, nan yake gaya mata cewar
yana qofar gida.
Ce mashi tayi ya shigo kasan cewar Abba ya
hanata xance qofar gida.
Bayan sun gama maganar ta kashe wayar, Umma
tace toh saura ki kwada masa baqin hali.
Farida daria tayi tace kai Umma bafa ni da Baqin
hali kema kin sani.
Umma tace toh ay Baqin hali kike kwadawa
Farouq.
Farida tace ay Umma baxan sake ba.
Umma daki ta wuce yayin da Farida itama ta
koma daki domin qara gyarawa.
Duk da cewar babu abnda kwalliyar fuskar ta
tayi.
Amma saida ta sake feshe jikin ta da turare,
sannan ta dauki gyalenta ta yafa.
Saida taje kitchen ta dauki trey ta hada masa duk
abnda ya dace sannan ta nufi parlourn baqi.usa Novels
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
7
⃣ Da sallamar ta tashiga parlour, shi kadae ta
tarar hakan yasa taji wani dadi.
Domin dama bata son ganin Ishaq domin tasu
bata xo daya.
Da xaran yaxo tofa dama kafin ya tafi sai sunyi
fada.
Ta gaishe da Farouq cike da ladabi, domin yau ta
saki fuskar ta.
Farouq ganin smiling dinda yake afuskar Farida
ba qaramin dadi yake ji ba.
Dan ya lura da canjin da aka samu daga fuskar
ta.
Ya lura yau duk maganar da yayi mata cikin
ruwan sanyi take maida masa sabanin yadda
suka saba firar tasu.
Farouq cikin jin dadi ya kalli Farida yace please
Farida will you marry me??
Daria idan da sabo ta saba jin wannan kalmar
daga bakin Farouq.
Yanxu kam Farida rufe fuskar ta tayi sannan ta
ruga da gudu ciikin gida.
Farouq smiling yayi tare da fadin why the sudden
changed from my Fari?
Daga hannu yayi sama ya roqi Allah akan ya
daura sa bisa Farida.
Tashi yayi ya nufi parlour wajen Umma.
Da sallama ya shiga, ya kuwa ci saa Umma tana
xaune.
BAQAR MACE!
Waje ya samu kusa da qafar Umma ya xauna.
Bayan ya gaishe ta sunyi fira kamar yadda suka
saba.
Farida ta fito parlour, abn ya daurewa Farouq kai
daga shi har Umma.
Dan bata taba xuwa parlour ba idan Farouq yana
xaune da Umma.
Yau kuwa gashi har tana dan saka musu baki
cikin firar tasu.
Ahankali take kai idonta kan Farouq.
Cikin ranta take fadin, Allah yayi halitta, Umma
dai ta lura da yadda Farida take satar kallon
Farouq.
Farouq shima tun bai lura ba, har takai sun saida
suka hada ido da Farouq sau 2.
Kunya ta kama Farida hakan yasa akaro na biyi
da suka, hada ido saita ruga daki.
Shi Farouq abn daria ya bashi, haka Umma!.
Umma ce take ta qara kwantar masa da hankali!
Aranar haka Farouq yabar gidan, cike da farin ciki!
Driving yake amma hankalin sa yana kan Farida
da yadda tayi behaving infront of him!
Dadi yaji sosai harya qagara ya koma gida domin
sanar da Ammi abnda yake faruwa.a Novels
MEENATU DMS!
BAQAR MACE!
9
Farouq ne xaune gaban Umma sai labari yake
bata akan yadda Farida ta canxa.
Suna cikin wannan maganar Ishaq ya shigo.
Da sallamar sa ya isa wajen Umma.
Waje ya samu ya xauna bayan sun gaisa yaji
labarin da Farouq yake bama Umma.
Ishaq wani irin kallo yayi masa!
Sannan yace Umma wannan yarinyar fa ashe
bayan Munin ta har Aljanu ke gare ta.
Umma tace Aljanu fa kace??
Farouq wani mugun kallo yayi masa tare da fadin
Ishaq i don't want to see your face again in my
whole life time.
Please get out of dix house, i really don't know
your problem, why are poking your nose into my
affairs?
Umma ce tace Farouq keep your mouth shut!
Farouq komawa yayi ta xauna sannan yace
Umma wallahi Ishaq haushi yake bani yanxu.
Wai bai san babi kyau xuga cikim aure bane koh
yaya?
Kuma abnda yafi bani haushi wannan yarinyar
babu abnda tayi masa.
Infact bata da wani baqin hali wanda xaisa
mutum yaqi auren ta.
BAQAR MACE!
Amma kawai yabi ya dame ni, kamar shi xai
xauna mani da ita.
Bayan dubun kushe ta da yake kuma yanxu yaxo
mani da wata magana wai tana da aljanu.
What's there dan tana da aljanu?
Shi mai aljanu ba mutum bane?
Koh ba haka
Allah yake son ganin mutum ba?
Look Ishaq macen da nake da ra'ayi xan aure not
your choice.
Dan haka kada ka sake kawo mano wata magana
akan Farida.
Ba Aljani ba koma miye In Shaa Allahi xan aure
ta.
Umma ce tace Farouq tashi ka shiga daga ciki
and i don't want to hear a word from you again.
Bai sake cewa komao ba ya fita kamar yadda
Umma tace.
Bayan ya fita Umma ta kalli Ishaq ta kira sunan
sa.
Umma tace Ishaq tunda Farouq Allah ya daura
masa son wannan yarinyar bana son kana sage
masa qafa.