Sashe 1
Zaman Dadiro Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
[2/23, 2:44 PM] Chuchu👻: ˙˚ʚ _*ZAMAN DADIRO*_ ɞ˚˙
Na...
Oum Aphnan
09065990265
Littafin Kudi ne, zaki biya ta asusun bank dina
9065990265
Mohammed Hassana
Opay
Regular 500₦
VIP 1000₦
Bismillahir rahmnir rahim
*002*
_______
_Littafin nan is Horny🍌, Don Allah in mijinki bayi kusa karma ki karanta, 'Yan mata na Hutassheku karku karanta kuma Allah ya aurar daku🥰_
______
"Ke Bani balance din mana"
Wani mugun Harara Zainab ta banka ma Abubakar
"Yaya meye haka daga dawowa na ko hutawa banyi ba wai in baka balance, to sai dare "
"Innalillahi, zainabu ke wata irin mace ce? Ina rike da keke napep dina salin alin kin hanani tukawa kin ce ke zaki ringa jan keken in anga keken mace ce anfi ciniki, kuma gayinan naga kudi cunkus a hannunki, yanzu nace ki Bani kudi in samu inci abinci kin ce balance sai da daddare wannan ba mugunta bane? "
"Yaya Habu ni ka daina mun ihu, wannan kudin da ka gani fetur zan zuba , ku daga zaran kunga mutum ya dawo gida ya huta yaci abinci sai tambayan kudi, to bazan bayar ba faƙat!" Ta ƙare magana tana cire buturan gaban polo shirt dinta da yaji baƙin mai, ta zura duk kuɗin a brazier.
"Au anan wajen kika saka don kinsan bazan iya amsa ba? To wallahi danneki zan yi in ciro bari ki gani"
Ya yunkura da gudu yabi ta, aikuwa da gudu ta falfala "Na rantse in na baka lazza ta cini"
**
Wanene Zainabu?
Zainabu ƴar asalin ƙauyen Dakace dake hanyar Zaria Yarinya ce budurwa ƴar kimanin shekaru 21 , Baban Zainab Allah yayi masa rasuwa tun Zainab nada shekaru biyu a duniya, A don haka mahaifiyar Zainab bayan ta gama takaba ta sauya sabon aure a wani ƙauyen dake gaba da garinsu Zainaba, taso tafiya da dije amma yayar babanta yace fafur ƴan gidansu bazasuyi agolanci ba. Babu yanda Uwar zatayi illah ta dangana tana binta da addu'a a duk inda take.
Girman Zainaba cike yake da tarin kalubale, kasantuwar tarbiyya ba tsakanin uwa da uba ba, tayi makarantar allonta har sauka, tayi primary dinta a LEA Dakace, tana gamawa ta zarce GSS Dakace ta cigaba da karatun gaba da firamare dinta , Zainab yarinya ce mai zuciyar neman na kanta amma fa ƴar bala'i ce masifaffa, bata taba zuwa makaranta ba kayan sana'a ba, In firifet suka kwace in an tashi makaranta ayi dambe, duk yawancin sa'oin Zainaba sunyi aure amma Zainaba kamar me aljanu da maza sun zo zata kore su, don yaron da yazo sonta na karshe malaminsu ne kwafa, Ashe dan iska ne suna zance a filin dannin karan gidansu zai tafi sai cewa yayi Zainaba ko ɗan Kiss din nan ki ɗanyi mun na masoya mana, aikuwa tace jirani, sai gata ta dawo da shirgegen icce ta bishi karce, da kyar ya sha, ana kuwa tambayar ta me ya haɗa su nan ta feshe ma mutan tsakar gida jawabi.
Daga wannan lokacin zuwa makaranta ya gagari Zainaba saboda malamin ya sa mata tsama a makarantar dukda tana SS3 ne first term amma dole ta jingine makaranta a gefe ta koma soya dankali da awara me Sos.
Ayuba yaron me gari yazo ya danni awara na 300₦ ya gudu bai bata kudi ba, ta wanke kafa tas ta je tayi ma mai gari tijarah, sanann ta Daura da masa gargadin duk inda sukayi ido hudu da ayuba sai ta zubar masa da jini, saita barshi a kwance sai an kashe masa kudi a asibiti ninkin ba ninkin kudinta,.
Don haka ko a biya ta kudinta ko aga rashin mutuncinta....
Hankalin mai gari ya baci, a gefe guda ta sallaɗa masa tsoron ta nan ya fara fuffuka yana kumfar baki
"Ki kashe shi kinji ko? Ke zaki ƙaraci rayuwar ki a gidan ƙiri² (Prison) Kuma dai ina mune dattawan garin nan ko? To maga Anzo neman shaidan auren ki, saidai ki yi ta zama a haka... Fitsararriya"
(Bare with me lovelies💖ƴan Niger sunce in rage sa Turanci, Hausa dandaɓas😆)
Ana tsaka da wannan lamarin ne Yaya Habu ya dawo garin wanda yake kwazin din ZainabaZainaba.
Habu Driver ne yana jan wata Madam ce a garin Kaduna zuwa office in ta tashi aiki yaje ya dauko ta, sannan a gidan da yake haya yana da keke napep dinsa in ya dawo aiki zai tafi tukin keke napep ya samo ƴan canjin sa.
Akwai mutunci da shakuwa tsakanin Zainaba da Habu, don haka Habu yayi nufin daukan ta su koma Kaduna da zama sai ya sa ta makaranta a can in ta samu miji tayi aure an huta da yawan masifa tunda garin Dakace dai yayi ma Zainaba zafi tayi fada da kowa kowa hantaarar ta yake....
Wannan shine mafarin zaman Zainaba a wajen Habu, amma kuma daga bisani ta fara ɗanɗana masa baƙin halinta.....
Riga da wando take sawa kamar namiji da p_cap ta shiga tashan kawo ana damben neman fasinja da ita, kowa ya ganta mace ana son hawa keken ta, gashi Zainaba bata daukan kazami a keken ta bata daukan mata masu goyo, in ta dauke ka iya fesfes Dinka iya tsadar kudinka, daga Kano road zuwa cikin gari zata iya mirje ido tace dubu biyu, maza saidai suyi dariya su bata kudin, in kuwa ta kannafa ma mata ƴan Kasu tsada suka nema turzawa sai ta kashe keken tace su fito a daku in ta ji wuya ta rage masu, tsira suke da mutuncinsu su bata kudin su shige makaranta.
Wannan Kenan.
_Cigaban Labari_
TALLA***
https://chat.whatsapp.com/Kkd4eh70znQJdiYQdZVaJ0
Kinaso ki kasance mace ta musamman a gurin mijinki?? Kinaso ki zama abun alfahati agun mijinki, kinaso kisan ma'anar mallaka ta gaskiya ta hanyar soyayya da gyaran jiki babu boka babu malam ??ki naso kisan dadinda isashiyar mace takeji?? Hmm mi shiga wannan group domin samun sirruka da hanyoyin janyo ra'ayin miji babu boka babu malan
Domin neman shawara ko qarin bayani ki kira
090 3484 6526
08035848755
[2/23, 2:44 PM] Chuchu👻: ˙˚ʚ _*ZAMAN DADIRO*_ ɞ˚˙
Na...
Oum Aphnan
09065990265
Littafin Kudi ne, zaki biya ta asusun bank dina
9065990265
Mohammed Hassana
Opay
Regular 500₦
VIP 1000₦
Bismillahir rahmnir rahim
*004*
_______
_Littafin nan is Horny🍌, Don Allah in mijinki bayi kusa karma ki karanta, 'Yan mata na Hutassheku karku karanta kuma Allah ya aurar daku🥰_
_______
"Babaa... Kai wai wani irin mutum ne, yanzu fa mun fara girma shekaru 34 is not funny, ya kamata mu ajiye iyali haka nan, mu rage wannan iskancin da ƙwaƙule ƴaƴan Jama'a"
Farhaan Dallara ma Adnan harara yayi ya dauki bottle din drinks din gabansa yana screwing din murfin don ya buɗe .
"Malam yau zaka shiga gasar cin durin ko kaji tsoro? "
Adnan murmushi yayi "Bros kai ka sani ni namijin duniya ne,ina kula da lafiyar marata so bana haufin ko mata nawa za'a kawo mun duk sai na iya fucking dinsu ban gaji ba"
"Ka kai ni? "
"Shiyasa yau Nike so a kure Capacity Dinka farhaan, safe Ci rana ci dare ci, kai baka gajiya ne? Baka taba 5hours baka ci mace ba... "
"Yes saboda ni lafiyayye ne, so karka sake mun maganar aure ina da kudi na ,da zanje in dauko kowacce irin high value woman ce,in ci ta in biya ta shikenan me zai sa sai nayi aure? Sanin kanka ne akwai mutanen da suke zuwa duniya su rayu basuyi aure ba,to ni ina cikinsu..."
"Aiko dai aure rahama ne, ko banza iyayen mu sayi alfahari damu in sun ga ƴan jikokin su ta wajen mu, shiyasa ma ni kaga muna daidaitawa da farida Aurenta zan yi sai dai in ƙyale muku barikin mu je can mu yini mu kwana mu tashi muna cin juna ana bamu lada"
"Adnan kana yin wani abu kamar ba Dr ba? Indai don yara ne tuni na samo Plan, nayi magana da Dr Murja kasan duk ƴan gidansu kyawawan Larabawa ne,half cast.So,zan kai mata sperm dina , Ta samo mun yarinyar wanta yanzu haka tana karatu a Qatar za'a yi aiki gobe ko jibi in tazo kasar nan a dure mata maniyyi dina a cikinta sai ta koma Qatar din silently tayi mun goyon cikin in ta haife ta Bani Ɗana....kuma kasan nawa kacal na bata? Dala miliyon biyar. "
Dafe kai Adnan yayi saboda takaici, kuma me ya tuna sai ya fashe da dariya.
"Farhaan ka manta daga gidan da ka fito ko? Wai kai bariki ya take so tayi da kai ne? To yaron nan bayi da maraba da shege, kuma waye zai rainesa?Gaskiya Boko ta cutar da kai Farhaan sam ka manta da Addinin ka"
"Wannan ra'ayi na ne ba naka ba, and duk duniya ba wanda na faɗa mawa sai kai wallahi in maganar nan ya koma gida to kai ne"
Ya buɗe baki sai magana ya jiyo wani irin ƙamshin turare mai gigitarwa.
Najwa ce su uku da kawayen ta itace a tsakiya cikin wani irin riga kamar ba ƴaƴan musulmai ba, tunda suka shigo reception din Royal tropicana ɗin, watsatsun attajiran maza suke binsu da ido kowa ransa ya biya ya kosa yaga inda zasu zauna yaje ya toaster su.
Farhaan tunda ya kalle su sau daya ya kautar da kai yana shafa wayarsa tamkar ba'a tafi da imaninsa ba
Saman kansa Najwah taje ta rungume kansa tana goga masa manyan nonuwanta a fatan wuyan sa
"My Love baka ganni ba? "
"Mu je ɗaki" Abinda yace mata kenan ya ja hannunta zuwa ɗakin da suka kama, ya bar Adnan tare da sauran matan suna bin su a baya.
****
Na...
Oum Aphnan
09065990265
Littafin Kudi ne, zaki biya ta asusun bank dina
9065990265
Mohammed Hassana
Opay
Regular 500₦
VIP 1000₦
Bismillahir rahmnir rahim
*002*
_______
_Littafin nan is Horny🍌, Don Allah in mijinki bayi kusa karma ki karanta, 'Yan mata na Hutassheku karku karanta kuma Allah ya aurar daku🥰_
______
"Ke Bani balance din mana"
Wani mugun Harara Zainab ta banka ma Abubakar
"Yaya meye haka daga dawowa na ko hutawa banyi ba wai in baka balance, to sai dare "
"Innalillahi, zainabu ke wata irin mace ce? Ina rike da keke napep dina salin alin kin hanani tukawa kin ce ke zaki ringa jan keken in anga keken mace ce anfi ciniki, kuma gayinan naga kudi cunkus a hannunki, yanzu nace ki Bani kudi in samu inci abinci kin ce balance sai da daddare wannan ba mugunta bane? "
"Yaya Habu ni ka daina mun ihu, wannan kudin da ka gani fetur zan zuba , ku daga zaran kunga mutum ya dawo gida ya huta yaci abinci sai tambayan kudi, to bazan bayar ba faƙat!" Ta ƙare magana tana cire buturan gaban polo shirt dinta da yaji baƙin mai, ta zura duk kuɗin a brazier.
"Au anan wajen kika saka don kinsan bazan iya amsa ba? To wallahi danneki zan yi in ciro bari ki gani"
Ya yunkura da gudu yabi ta, aikuwa da gudu ta falfala "Na rantse in na baka lazza ta cini"
**
Wanene Zainabu?
Zainabu ƴar asalin ƙauyen Dakace dake hanyar Zaria Yarinya ce budurwa ƴar kimanin shekaru 21 , Baban Zainab Allah yayi masa rasuwa tun Zainab nada shekaru biyu a duniya, A don haka mahaifiyar Zainab bayan ta gama takaba ta sauya sabon aure a wani ƙauyen dake gaba da garinsu Zainaba, taso tafiya da dije amma yayar babanta yace fafur ƴan gidansu bazasuyi agolanci ba. Babu yanda Uwar zatayi illah ta dangana tana binta da addu'a a duk inda take.
Girman Zainaba cike yake da tarin kalubale, kasantuwar tarbiyya ba tsakanin uwa da uba ba, tayi makarantar allonta har sauka, tayi primary dinta a LEA Dakace, tana gamawa ta zarce GSS Dakace ta cigaba da karatun gaba da firamare dinta , Zainab yarinya ce mai zuciyar neman na kanta amma fa ƴar bala'i ce masifaffa, bata taba zuwa makaranta ba kayan sana'a ba, In firifet suka kwace in an tashi makaranta ayi dambe, duk yawancin sa'oin Zainaba sunyi aure amma Zainaba kamar me aljanu da maza sun zo zata kore su, don yaron da yazo sonta na karshe malaminsu ne kwafa, Ashe dan iska ne suna zance a filin dannin karan gidansu zai tafi sai cewa yayi Zainaba ko ɗan Kiss din nan ki ɗanyi mun na masoya mana, aikuwa tace jirani, sai gata ta dawo da shirgegen icce ta bishi karce, da kyar ya sha, ana kuwa tambayar ta me ya haɗa su nan ta feshe ma mutan tsakar gida jawabi.
Daga wannan lokacin zuwa makaranta ya gagari Zainaba saboda malamin ya sa mata tsama a makarantar dukda tana SS3 ne first term amma dole ta jingine makaranta a gefe ta koma soya dankali da awara me Sos.
Ayuba yaron me gari yazo ya danni awara na 300₦ ya gudu bai bata kudi ba, ta wanke kafa tas ta je tayi ma mai gari tijarah, sanann ta Daura da masa gargadin duk inda sukayi ido hudu da ayuba sai ta zubar masa da jini, saita barshi a kwance sai an kashe masa kudi a asibiti ninkin ba ninkin kudinta,.
Don haka ko a biya ta kudinta ko aga rashin mutuncinta....
Hankalin mai gari ya baci, a gefe guda ta sallaɗa masa tsoron ta nan ya fara fuffuka yana kumfar baki
"Ki kashe shi kinji ko? Ke zaki ƙaraci rayuwar ki a gidan ƙiri² (Prison) Kuma dai ina mune dattawan garin nan ko? To maga Anzo neman shaidan auren ki, saidai ki yi ta zama a haka... Fitsararriya"
(Bare with me lovelies💖ƴan Niger sunce in rage sa Turanci, Hausa dandaɓas😆)
Ana tsaka da wannan lamarin ne Yaya Habu ya dawo garin wanda yake kwazin din ZainabaZainaba.
Habu Driver ne yana jan wata Madam ce a garin Kaduna zuwa office in ta tashi aiki yaje ya dauko ta, sannan a gidan da yake haya yana da keke napep dinsa in ya dawo aiki zai tafi tukin keke napep ya samo ƴan canjin sa.
Akwai mutunci da shakuwa tsakanin Zainaba da Habu, don haka Habu yayi nufin daukan ta su koma Kaduna da zama sai ya sa ta makaranta a can in ta samu miji tayi aure an huta da yawan masifa tunda garin Dakace dai yayi ma Zainaba zafi tayi fada da kowa kowa hantaarar ta yake....
Wannan shine mafarin zaman Zainaba a wajen Habu, amma kuma daga bisani ta fara ɗanɗana masa baƙin halinta.....
Riga da wando take sawa kamar namiji da p_cap ta shiga tashan kawo ana damben neman fasinja da ita, kowa ya ganta mace ana son hawa keken ta, gashi Zainaba bata daukan kazami a keken ta bata daukan mata masu goyo, in ta dauke ka iya fesfes Dinka iya tsadar kudinka, daga Kano road zuwa cikin gari zata iya mirje ido tace dubu biyu, maza saidai suyi dariya su bata kudin, in kuwa ta kannafa ma mata ƴan Kasu tsada suka nema turzawa sai ta kashe keken tace su fito a daku in ta ji wuya ta rage masu, tsira suke da mutuncinsu su bata kudin su shige makaranta.
Wannan Kenan.
_Cigaban Labari_
TALLA***
https://chat.whatsapp.com/Kkd4eh70znQJdiYQdZVaJ0
Kinaso ki kasance mace ta musamman a gurin mijinki?? Kinaso ki zama abun alfahati agun mijinki, kinaso kisan ma'anar mallaka ta gaskiya ta hanyar soyayya da gyaran jiki babu boka babu malam ??ki naso kisan dadinda isashiyar mace takeji?? Hmm mi shiga wannan group domin samun sirruka da hanyoyin janyo ra'ayin miji babu boka babu malan
Domin neman shawara ko qarin bayani ki kira
090 3484 6526
08035848755
[2/23, 2:44 PM] Chuchu👻: ˙˚ʚ _*ZAMAN DADIRO*_ ɞ˚˙
Na...
Oum Aphnan
09065990265
Littafin Kudi ne, zaki biya ta asusun bank dina
9065990265
Mohammed Hassana
Opay
Regular 500₦
VIP 1000₦
Bismillahir rahmnir rahim
*004*
_______
_Littafin nan is Horny🍌, Don Allah in mijinki bayi kusa karma ki karanta, 'Yan mata na Hutassheku karku karanta kuma Allah ya aurar daku🥰_
_______
"Babaa... Kai wai wani irin mutum ne, yanzu fa mun fara girma shekaru 34 is not funny, ya kamata mu ajiye iyali haka nan, mu rage wannan iskancin da ƙwaƙule ƴaƴan Jama'a"
Farhaan Dallara ma Adnan harara yayi ya dauki bottle din drinks din gabansa yana screwing din murfin don ya buɗe .
"Malam yau zaka shiga gasar cin durin ko kaji tsoro? "
Adnan murmushi yayi "Bros kai ka sani ni namijin duniya ne,ina kula da lafiyar marata so bana haufin ko mata nawa za'a kawo mun duk sai na iya fucking dinsu ban gaji ba"
"Ka kai ni? "
"Shiyasa yau Nike so a kure Capacity Dinka farhaan, safe Ci rana ci dare ci, kai baka gajiya ne? Baka taba 5hours baka ci mace ba... "
"Yes saboda ni lafiyayye ne, so karka sake mun maganar aure ina da kudi na ,da zanje in dauko kowacce irin high value woman ce,in ci ta in biya ta shikenan me zai sa sai nayi aure? Sanin kanka ne akwai mutanen da suke zuwa duniya su rayu basuyi aure ba,to ni ina cikinsu..."
"Aiko dai aure rahama ne, ko banza iyayen mu sayi alfahari damu in sun ga ƴan jikokin su ta wajen mu, shiyasa ma ni kaga muna daidaitawa da farida Aurenta zan yi sai dai in ƙyale muku barikin mu je can mu yini mu kwana mu tashi muna cin juna ana bamu lada"
"Adnan kana yin wani abu kamar ba Dr ba? Indai don yara ne tuni na samo Plan, nayi magana da Dr Murja kasan duk ƴan gidansu kyawawan Larabawa ne,half cast.So,zan kai mata sperm dina , Ta samo mun yarinyar wanta yanzu haka tana karatu a Qatar za'a yi aiki gobe ko jibi in tazo kasar nan a dure mata maniyyi dina a cikinta sai ta koma Qatar din silently tayi mun goyon cikin in ta haife ta Bani Ɗana....kuma kasan nawa kacal na bata? Dala miliyon biyar. "
Dafe kai Adnan yayi saboda takaici, kuma me ya tuna sai ya fashe da dariya.
"Farhaan ka manta daga gidan da ka fito ko? Wai kai bariki ya take so tayi da kai ne? To yaron nan bayi da maraba da shege, kuma waye zai rainesa?Gaskiya Boko ta cutar da kai Farhaan sam ka manta da Addinin ka"
"Wannan ra'ayi na ne ba naka ba, and duk duniya ba wanda na faɗa mawa sai kai wallahi in maganar nan ya koma gida to kai ne"
Ya buɗe baki sai magana ya jiyo wani irin ƙamshin turare mai gigitarwa.
Najwa ce su uku da kawayen ta itace a tsakiya cikin wani irin riga kamar ba ƴaƴan musulmai ba, tunda suka shigo reception din Royal tropicana ɗin, watsatsun attajiran maza suke binsu da ido kowa ransa ya biya ya kosa yaga inda zasu zauna yaje ya toaster su.
Farhaan tunda ya kalle su sau daya ya kautar da kai yana shafa wayarsa tamkar ba'a tafi da imaninsa ba
Saman kansa Najwah taje ta rungume kansa tana goga masa manyan nonuwanta a fatan wuyan sa
"My Love baka ganni ba? "
"Mu je ɗaki" Abinda yace mata kenan ya ja hannunta zuwa ɗakin da suka kama, ya bar Adnan tare da sauran matan suna bin su a baya.
****