← Book details Aure A Yau Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 1 OF 3

Gabatarwa

Aure A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 270 min read

Root Entry
WordDocument
0Table
Data
Normal
Default Paragraph Font
Normal Table
No List
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DAoXdILRZKjC042FBN7HEK?mode=r_c Kina neman inda zaki samu kaya masu sauqi da quality taho nan mamana kayanmu sunada kyau ga sauki farashin sarine muna aika kayan mu ko ina in sha Allah
*AURE A YAU!*

NA
*SADIYA ABDULRAZAK*
MARUBUCUYAR
Sandar dukan uwargida
Miji goma
Wani zaman
Zuciyar mace
Iya ruwa
Wani auren
Wutar
Da walakin
Matar shige, dss
*First class writers association*
Page 1
Kowace mace kafin ta yi aure tana da buri da mafarkai masu kyau, a kan yadda take so rayuwar aurenta ta kasance, burin kowace mace ne ta samu kulawa, kyautatawa da kuma soyayyar mijinta, sai dai mafi yawan mata bayan an yi aure burinsu yana zama mataccen buri, hakan ke saka su kasance cikin rayuwar
unci da takaici, tamkar a cikin ramukan
aburburansu suke ba a wannan duniyar ba, yadda lamarin rayuwar aure ya zama a yau ya rushe jarumtar mata masu yawa, wasu sun tsani maza da ma auren baki
aya, amma kuma suna zaune a cikin gidan auren saboda dalilai masu yawa, walau masu rauni ko ingantattu.
Haka rayuwar Sabila ta kasance, kuma tana
aya daga cikin matan da ke da a
idar mace ta zauna ta rayu a gidan aurenta duk runtsi, ya fi a ce ta fita ta bar yaranta a halin
ila wa
ala, ta koma gida ta kafa kujerar zawarci, wanda kare da doki kowa zai zo ya hau da sunan neman aurenta, ta sani don cim ma wannan
udurin nata tana bu
atar jajircewa, mantuwa, mayar da komai ba komai ba, uwa-uba kuma ha
uri. Sai dai a kullum halayen da mijinta yake bu
ewa sababbi dal a kwalin tsiyarsa yawa gare su, suna ragargaza zuciyarta, suna sare mata gwiwowinta da
arfin zuciyarta, ta yadda take tunanin anya za ta iya kuwa? Shin za ta kai gaci ko sai dai gawarta ta kai? Amma ta saka a rainta za ta gwada
in, don haka take ta sha
ar ba
incikin safe da ban na dare da ban.
Gida ne
arami ginin fili kwata, a ciki akwai
akuna guda biyu, wa
anda suke a jere, sai
aramin kitchen da ban
aki, akwai filin tsakar gida mara yalwa, mai
auke da shirgin su randar ruwa, bokitan wanka da wanki, da kuma kwando mai
auke da kwanukan amfani, wanda ba su da matsuguni a kitchen
in, saboda
antarsa, sai murhun girki na gawayi, shi ma a tsakar gidan yake rayuwarsa, hakan ya sa ya zama
an filin bai wuce a saka
aramar tabarma ba, daga zaure kuma akwai kwandon zuba shara, a nan take ajiye tsinyayarta da abun kwashe sharar.
aki na farko wanda yake a matsayin falo, ledar tsakar
aki ce shimfi
e a
asa, da tsofaffin kujerunta wa
anda suka ga jiya suke ganin yau, da keken
inkinta,
an amanarta kenan mai rufa mata asiri, sai
ayan
akin wanda gadonta yake ciki, mai
auke da la
umammiyar katifarta samfurin lamimiya, kayan gadon dama can masu araha ne sosai, don haka yanzu da take da wata bakwai da aure duk sun tsufa.
Baccinsa yake yi hankali kwance, ya yi kwanciyar rub da ciki, ta kalle shi da takaicin yadda yake ta sharar baccin kamar a tsakiyar dare, alhalin lokacin
arfe bakwai da rabi ne na safe, kuma ko sallar asubahi bai yi ba, sakamakon rashin kwanciya da wuri, don jiya sai
aya da rabi ya shigo gidan. A karo na uku ta sake yun
urin tashinsa, amma bugun zuciyarta da fargabar abin da hakan zai haifar yana saka harshe da la
anta nauyin da ba za ta iya bu
e bakinta ba, amma ganin lokaci yana ta tafiya ya sa ta daurewa ta bu
e baki cikin sanyin muryarta ta halitta ta ce"Abban Amal, Abban Amal".
Bai amsa ba, amma ya motsa
afarsa alamar yana jinta, kuma ta san tun da ya yi hakan ba zai amsa
in ba ne, don haka ta sake cewa"Abban Amal ina magana".
Sai kuwa ya zabura, sai ga shi a zaune yana muzurai ce"Kike cewa uban me!?"
Gabanta ya ba da rass, saboda har yanzu na kasa sabawa da masifarsa, amma hakan yana da nasaba da yadda take gudun fushinsa.
A sanyaye ta ce"Ka san babu abin da za mu karya da shi, kuma ba zan tura yaran nan makaranta da yunwa ba".
Ya yi tsaki ya ce"Kar ki tura su
in mana! Idan sun zauna a gidan a kaina za su zauna?"
Ya kwanta ya juya mata baya, zuciyarta ta fara kumbura, kamar yadda ta saba ji idan ya yi mata magana mara da
i, ta yi kamar minti
aya tsaye a
akin, kamar za tasake cewa wani abun ne, ko kuma tana jiran wani abu, sannan ta ja
afa ta fita ta koma falon, ta samu Amal da Minal zaune a falo, ita Amal tana
aure da tsohon towel
in wanka, yayin da Minal ke gefe tana ta
ata rai, ko ba ta tambayi dalilin
acin ranta ba ta san a kan Amal ta riga ta
aukar towel ne, tabbacin ita za a fara yi wa wankan. Ta zauna a sanyaye ta ce"Amal cire towel
in nan ki mayar da kayanki, wanka sai anjima".
Lokaci
aya yarinyar ta canza fuska, kamar za ta yi kuka ta ce"Ammi yau ma ba za mu je makarantar ba kenan?"
Yayin da Minal ta fara tsallen murna tana cewa"Yee yau ma ba sai mun je makaranta ba, dama Aunty ta ce yau sai ta ba mu homework mai yawa".
"Ammi don Allah mu je, Uncle ya ce idan karatu yana wuce ni ba zai yiwu na zama likita ba". Amal ta yi maganar cike da damuwa.
Sabila ta ce"Yi ha
uri Amal, in sha Allah gobe za ku je, kin ga mun tashi ko gawayi babu, da me zan dafa ruwa na yi muku wanka? Kuma ba na so ku tafi da yunwa, sannan yanzu lokaci ya tafi za ku yi latti".
Idon yarinyar ya kawo ruwa ta ce"To".
Yayin da ita kuwa Minal ta shiga sabgar gabanta. Shekarun Amal shida, amma tana da hankali da nutsuwa, ga gudun zuciya, zai yi wuya ta
ata wa mahaifiyarta rai da gangan, idan kuwa ta nuna fushi a kan laifinta sai ta ba ta ha
uri, kuma jikinta ya yi sanyi, tana son karatu sosai ta tsani ta yi fashi, ita kuma Minal shekarunta hu
u, sam ba halinsu
aya da yayarta ba, ba ta jin magana, ba ta son karatu sam, ba za ta ta
a yi mata laifi ta ba ta ha
uri ba, idan ta yi laifi ta ce za ta dake ta Amal duk dai ta ru
e ta ce mata ta bada ha
uri, amma haka za ta yi
irmisisi sai dai ta za
a ko ta dake ta
in ko ta ha
ura, sannan tana burin ta ga Amal ta yi laifi an yi mata fa
a ko an dake ta, sai ta yi ta jin da
i, sa
anin Amal
in da take damuwa idan ta daki Minal
in, halayen nan na Amal ya sa ta zama mafi soyuwa a rainta, har tana mafarkin nan gaba za ta ji
anta, za ku ma ta yi zumunci da son kyautatawa danginta.
Garam! Ta ji
arar ball da aka yi da buta daga tsakar gidan, wannan halin Sanusi ne, muddin ya zo zai yi amfani da buta bai tarar da ruwa a ciki ba, sai ya yi ball da ita.
Ile kuwa, ba ta gama jin fa
uwar gaban ba ta jiyo shi cikin hargagi"Sabila! Ke Sabila!".
Ta tashi ta fita da sauri tana amsawa, da murtuke fuska kamar bai ta
a murmushi ba ya ce"Wai ke da
iyar ina ce?Wannan wane irin wula
anci ne? kullum sai na ce a zuba mini ruwa a buta za a zuba?"
A sanyaye ta ce"Ka yi ha
uri" Ta du
a ta
auki butar ta nufi randar ruwan.
A fusace ya ce"An
i a ha
ura
in! Dalla ba ni". Ya warci butar bayan ta zuba ya shige ban
akin.
Ta janyo bokiti ta zuba masa ruwan wanka, domin next shi zai bu
ata, ta koma
aki na zauna, bayan ya gama komai ya zo zai fita, ta fita ta same shi a tsakar gida, ya sha wani farin yadi, sai ka san shi talaka ne sannan za ka gane yadin mai sau
in ku
i ne, saboda yadda ya yi masa kyau ya ji guga sai she
i yake yi, ya yi kyau sosai, kamar kullum sai
amshin turare yake yi, Sunusi ba wani kyakkyawa ba ne, amma yana da farinjini da shiga rai, ga tsafta sosai, don gayunsa yana
aya daga cikin abin da ya fizge ni na yarda da soyayyarsa har ta kai mu ga aure.
"To me za mu ci?" Ta tambaye shi gabanta yana fa
uwa.
Ya yi mata mugun kallo ya ce"Ku cinye ni mana!".
Ya zo zai wuce ta bayan ya gama goge takalmin da ya saka, ya daidaita hular kansa, kamar za ta yi kuka ta ce"Wallahi ba Ni da ko naira biyar, kuma yunwa muke ji".
Ya ce"Ni ma haka na tashi, kuma yunwa ba ku fi ni ji ba, sai ku bari idan na fita na samu na dawo na kawo muku".
Daga haka ya fice daga gidan yana cewa"Don ba ki yi mini a dawo lafiya ba ba shi yake nufin ba zan dawo lafiyar ba, addu'ar iyaye da ta abokan arzi
i ma ta ishe ni, ko da safen nan da fatan alkhairin matan da suka fi ki na bu
e wayata".
Hawaye ya sakko mata, ta yi saurin
auke su tana
arfafa zuciyarta, ga cikinta da yake ta yi mata ki
an general, don rabonta da abinci tun jiya da rana, har gara yaran sun ci guntun na rana da daddaren, ba ta son komawa
akin don kar yaran su gane rauninta, don haka ta kama wanke-wanke, wanda
auraya ce kawai tun da babu omo.
Tunani take yi a ranta, wai yau ita Sabila ce omo ma ya gagare ta a gidan aurenta? Hmm lallai ruwa ya daki babban zakara, idan ta tuna irin farinjinin da ta yi a lokacin 'yan'matancinta sai ta yi murmushin takaici kawai, a ranta ta tambayi kanta wannan rayuwar da take ciki yanzu
addara ce ko ganganci?
Ta shiga
aki ta zauna, tana fakar idon yaran tana
auke
walla a hankali, can sai Minal ta ce"Ammi yunwa nake ji".
Ta yi shiru kamar ba ta ji ta ba, ta sake cewa"Ammi yunwa". Wannan karon kamar za ta yi kuka.
Ta kai dubanta ga Amal wacce ta yi shiru, kuma ta san ita
in ma yunwar take ji, ta tashi ta shiga kitchen ta bu
an bokitin da take ajiye-ajiye, wai ko za ta samu guntun
anzo ko garin kwaki, duk da ta san babu, ba ta kuma samun
in ba, sai ta yi zaune a kitchen
in, hawaye yana cigaba da sakko mata, ta riga ta
ulla abota da kuka, tun farkon aurenta da Sunusi.
Shi kuwa Sunusi yana fita bai zarce ko'ina ba sai teburin mai shayin da ya saba zuwa, ya zauna aka ha
a masa shayin da ya ji madara da biredi, yau ku
in nasa ba zai kai ya ci
wai ba, don haka aka saka masa bota a
aton biredin, ya ci har ya ishe shi, ya kalli almajiran dake nesa da wajen, suna jiran wanda zai
oshi ya ba su sauran, kamar ya ba su, sai kuma ya tuna ya baro yaransa a gida ba su ci komai ba, sannan ya san sun da
e ba su ci biredi da bota ba, sai ya ji gara ya kai musu guntun nan, har ya saka shi a leda sai kuma ya ga idanun mutanen rumfar na kan shi, ya ji kunya ta kama shi, a ce da class
insa ya ci biredi ya tafi da guntun? Hakan ya sa ya yafito almajiri da hannu, ya zo ya mi
a masa, ya bar wajen yana hamdala saboda yadda ya ji cikinsa ya
auki
umi, gumi yana yanko masa.
GIDAN YUSUF
Ba iya mata ne masu fuskantar wannan
alubalen ba, ta wani fannin ana samun rashin dace daga wajen matan, sai ka ga miji har miji, gida har gida, amma ba a yi dacen mace ta gari ba, wata duk yadda miji ya kai ga kyautata mata da son a zauna lafiya sai ta botsare, sai dai miji ya yi ta ha
uri, wani kuma ya yanke hukuncin da zai iya janyo al'amura masu dama.
Cikin takun nutsuwa Yusuf ya
arasa
ofar gidan nasa, ya saka mukulli ya bu
e ya shiga, a kan ball ya sauke
afarsa, wanda hakan ya haddasa masa yin sufa ya kusa faduwa, da sauri ya ce"Subhanallah!" Ya ciro wayarsa ya haska, ya
auke ball
in ya rufe gidan ya
arasa ciki.
Babban gida ne, akwai filin tsakar gida mai girma, wanda zai iya yin packing
in motoci biyu kuma a samu sauran fili, daga gefe akwai
aki falle
aya, da ban
aki a kusa da shi, sai
ofar da za ta sada ka fa kitchen, duk da kuma akwai wata kofar daga cikin falo, akwai baranda babba, wacce aka
ayata ta da zagaye ta da
arfe ta kasance kamar rela, kafin ka shiga babban falon mai
auke da manyan beadroom guda uku, kowanne akwai ban
aki a ciki, sannan akwai ban
aki a cikin falon, sai dining room, da kitchen wanda yake ha
e da store.
Yusuf ya shiga falon, ya tarar da shi shiru babu kowa, sai TV da take ta aikinta, ita da fanka, ga falon ya yi kaca-kaca da kayan wasan yara, can wandon Areef, nan rigar Yusra, ga kuma
ankwalin mai gayya mai aiki, wato matarsa Zubaida, ya
arasa ya kashe TV, ya
arasa dining inda yake saka ran ganin abincinsa, nan
in ma ba a cewa komai sai hamdala, don teburin kaca-kaca yake, har
asansa, an yi wada
a da shinkafa, ga
asusuwan kaza ta ko'ina, da wanda aka taune da wanda ba a tauna ba, farantai da kaloli duka suna kan teburin a bu
e, duk da da sauran abinci, sai tashi kular wacce aka zuba masa abincinsa ce a rufe, ya
akko ta cak ya bar wajen,
akinsa ya nufa ya bu
e ya ajiye, sannan ya shiga wanka, ya fito ya zauna ya ci abincin da aka cika yaji a ciki, ga shi gishiri ya so ya yi yawa, ba ya son yaji duk da ba shi da ciwon olsa, haka kuma ko magi ya tsani ya ji ya yi yawa a abinci ballantana gishiri, har ya gaji da yi mata magiyar ta daina saka masa gishiri a abinci.
Bayan ya gama ya fita da kular ya mayar da ita dining
in, don ta bi sahun danginta, ya nufi
akin yara, ya tura ya shiga, ya tarar da su kowanne a gadonsa, ya yi wa kowa addu'ar bacci ya shafa musu, ya gyara musu kwanciyarsu, sannan ya bar
akin.
Ya tura
akin Hajiyar zuciyarsa na bugawa, saboda fargabar yadda za su kaya, tun jiya yake cikin yanayin bu
atuwa, ga shi ta kafa sabuwar dokar idan tana bacci ba a tashinta, shiyasa jiyan ya rabu da ita, yau kuma ya so dawowa da wuri aiki ya yi masa cikas, kuma ba ya jin zai iya ha
ura ya danne bu
atarsa a wannan daren.
Yana shiga
akin ya ha
iyi yawun takaici, ganinta ta yi wata irin kwanciyar rub da ciki, a tsakiyar gadon take, amma daga yanayin kwanciyar za ka gane ba shirin bacci ta yi ba, ya dai
auke ta ne kawai, tun da abaya ce ma a jikinta ba rigar bacci ba. Ya
arasa kusa da ita, sai ya ga alamar wayarta tana aiki, yana dubawa ya ga a cikin tiktok take, wani hatsabibin
an tiktok yana ta rawa ta rashin
a'a, a ransa ya raya 'wa ma ya san tun yaushe ta yi baccin? Wa ya san sau nawa bidiyon ya maimaita kansa?' Ita dai da alama ta yi nisa da bacci, tun da lokacin sha biyu da rabi na dare ne.
Ya kashe wayar zai ajiye, sai ya ga cajinta 15% don haka ya jona mata ita a caji, ya kashe hasken
akin, ya rage sai iya na fitilar wayarsa, ya hau gadon, ya ja ta don gyara mata kwanciyar, ta farka a
an razane ta ce"Ha'a! Waye haka ne?"
Murya can
asa yana sake ri
e ta ya ce"Ni ne fa, kwanciya na gyara miki".
Ta ja dogon tsaki tana fizge jikinta ta matsa gefe, ya kashe fitilar wayar tasa ya ajiye a gefen fulo, ya sake matsawa kusa da ita, murya can
asa yake cewa"Zubaida ya ne?"
Murya a sama ta ce"Ka ga Malam babu wani ya ne da za ka ce mini, kawai ka tashi ka tafi, wannan ai cutarwa ce, sai ina tsaka da baccina ka zo ka tashe ni, kaina ciwo yake yi ma".
Ya ri
o ta yana cewa"Ki yi ha
uri, ban san aikin zai kai ni dare ba wallahi, taimake ni ki yafe min yau
aya dai".
arasa maganar da
arin raba ta da rigar jikinta.
Ta fizge tana cewa"Haba Yusuf, na ce maka kaina ciwo yake yi fa, kai ba ka da tausayi ne?"
Ya ce"Shikenan Allah Ya sawa
Ya lalubi wayarsa ya kunna fitila, ya sauka daga gadon yana cewa"Kin sha magani?"
"Umm na sha" Ta fa
a tana juya masa baya.
"Allah Ya sawa
e" Ya fa
a yana ficewa daga
akin, ya ja mata
ofa.
Ya koma
akinsa ya kwanta rai babu da
i, ya san yau da
yar bacci zai
auke shi.
GIDAN HAMZA
Madaidaicin gida ne, mai
auke da a jere guda uku, kowanne ciki da falo ne, sai wani
akin falle
aya, wanda yake a farkon shigowa gidan, sannan ban
aki a tsakar gidan, sai kitchen mai girma shi ma a tsakar gidan, da filin tsakar gida babu laifi, wanda aka malala masa fasassun tayals.
Mata biyu ne zaune a tsakar gidan, kowacce tana aikin gabanta, Sahura da take tatar ruwan awara, ta kalli Saude ta ga tana ta
inkinta hankali kwance, ta kunna wa
an musa ta zafin nema wacce take fito da muhimmancin sana'a, tana bi tana
inkinta, Sahura ta saki tatar ba don ta gama ba, ta ri
ugu da hannuwa biyu ta ajiye gauron numfashi, sai ka ce gajiya ce ta saka ta hakan, amma a zahiri sam ba ita ba ce, kawai takaicin mijinsu Hamza ne ya hana ta sukuni.
Ta ce"Saude".
Saude ta juyo ta ce"Na'am".
Sahura ta ce"Ni fa ina zargin Hamza, ina tunanin akwai abin da yake
oye mana wallahi, to a kan me da muna shiga
akinsa mu yi kallo yanzu rana tsaka zai ce kar wacce ta sake shigar masa
aki, ki duba fa ki ga yanzu shara da mopping ma sai dai ya yi da kansa, shi kuwa uwar me yake
oyewa a
akin da ba ya so mu shiga mu gani?"
Saude da ita ko a jikinta, tun da ba yau ta saba shanye takaicinsa ba, ta ta
e baki ta ce"Uhm! Ke ma dai Sahura kina da neman magana, kin iya tada zaune tsaye, to idan ba shiga shoro ba shanu ba ina ruwanki da
akinsa?"
Sahura ta ce"Ai kuwa da ruwanmu, Saude mijinmu ne fa, amana ce Allah Ya ba mu, kuma tun da yanzu ya bar gaban iyayensa ya dawo zama tare da mu, mu muke da hakkin kula da tarbiyyarsa, idan ya lalace ai mu ma mun shiga uku".
Saude ta yi dariya ta ce"Tab
ijan! Lallai Sahura kina da
arfin hali, to kin ga ni dai babu ruwana da rayuwarsa, ya je ya yi ta rufe
akinsa, ba dai duk me girki tana shiga ta kwana ba? To me za mu shiga mu yi da rana?"
Sahura ta ce"Da me muke yi idan ba kallo ba?"
Saude ta ce"Yanzu tun da ya hana ba sai mu ha
ura ba?"
Sahura ta ce"Ni fa Saude na fara zargin anya Hamza ba aure yake shirin
arawa ba?"
Saude ta ce"Babu mamaki".
Sahura ta ce"Ke kam ba a ta
a ha
a kai da ke Saude, gara na yi ta kaina, ba dai yau ni ce da girki ba? Wallahi sai na gano mana abin da yake
oyewa".
Saude ta ce"A'a Sahura, ita fa kaza a garin tone-tone take tono wu
ar yankata".
Sahura ta ce"Ai kuwa sai dai ta yanka mu tare da shi, amma tabbas yau akwai operation
in tsakar dare, sai na ga ko me yake
oyewa".
Saude ta ce"To Allah Ya sa a wanye
alau, amma idan abun ya kai wanda za a bawa hammata iska don Allah ki
wala mini kira, saboda na kashe kwarkwatar idona".
Ta ce"To Saude me zai hana na kira ki mu bincika tare?"
Saude ta ce"A'a, ni yanzu sai tawa ta yi zafi idan kwa
ar ta yi ruwa, kin san dai ni karkatacciyar kuka ce a wajensa, har gara ma ke
in".
Sahura ta ce"Allah Ya kaimu daren da rai da lafiya".
Saude ta amsa da amin, kowa ya cigaba da sabgarsa.
Gidan Hamza gida ne wanda za a kira shi da gidan talaka, amma mai rufin asiri, yana samu a kasuwa daidai gwargwado, tun sanda Ogan shi ya yi masa freedom wato ya yaye shi, aka ba shi shagonsa yake cin gashin kansa, yana sauke nauyin iyalansa daidai arzi
insa, kuma yana yi musu adalci, suna zaune lafiya, hankalinsa a kwance, tun da matan ba su saka kishin juna a ransu ba.
Shi son mata a jinin Hamza yake, don haka ba ya rabuwa da 'yan kule-kulen mata, a sha soyayya kawai ta rage dare, amma yanzu da yake ganin ya samu faragar da zai iya ri
e mata uku sai ya fara shirin yin aure, wata yarinya ya samu Mardiyya, a kasuwa suka ha
u, tana yawan siyan kaya a shagonsa, suna son juna sosai, musamman da Hamza yake kambama mata arzi
insa da zuzutawa fiye da yadda yake a zahiri, yana sakar mata bakin aljihu sosai, shiyasa ya yi nasarar korar duk samarinta, ya tsaya shi ka
ai yana ta kanainaye zuciyarta.
Sam Mardiyya ba ta damuwa da wai Hamza yana da mata biyu da 'ya'ya, saboda ya gama sanar da ita matan nasa duk gidadawa ne, zaman ha
uri kawai yake yi da su, duk sun tsufa kamar yayyunsa, uwargidan ta zama kamar
anwar babarsa saboda yadda ta fara tsufa, ya gaji da ba su ku
in gyara, kawai ba za su gyaru ba, don haka ya yanke hukuncin
ara aure, ya auri 'yar shawalwala kamar Mardiyya ko ya huce takaici.
Yanzu haka ya kai ku
in aure har an saka rana, kuma dalilin da ya sa ya hana su shigar masa
aki kayan lefe ya fara ha
awa, suna nan a cikin sif
insa yake tarawa, so yake sai ya gama komai na shirin auren sannan ya sanar da su.
To sai ga shi kuma yau Sahura ta yi
udurin bincikawa, ko ya za a kaya?
08028966015
*AURE A YAU*
SADIYA ABDULRAZAK
MARUBUCUYAR
Sandar dukan uwargida
Miji goma
Wani zaman
Zuciyar mace
Iya ruwa
Wani auren
Wutar
Da walakin
Matar shige, dss
*First class writers association*
Page 2
IMZEEDVENTURE
https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt
Duniyar kayan kitchen da na yara masu kyau da araha!
Kina neman kayan kitchen masu kyau, luxury da adashe, ko kayan yara masu kyau da tsada ko gonjo mai kama da sabo?
To shiga group
in IMZEEDVENTURE!
Join Here
Za ki sha mamaki!
Muna da:
Adashe na kayan kitchen
Kayan yara sabbi da gonjo
Kayan gyaran gida da na mata masu kyau
Tuntu
i mu: +234 707 753 2253
DM: WhatsApp
IG/Tiktok: @imzeed_venture
Da daddare bayan Hamza ya dawo daga sallar isha'i Sahura ta kai masa abinci
akin, yana danna waya yana cin abincin, ita kuma ta nemi waje ta zauna tana ta kallon
akin, don sanin makamar aikinta, ma'ana tana son gane anjima ta ina za ta fara bincike, sif ce mai biyu a dakin, da gado, sai wata tsohuwar akwati babba dake gefe, ga kuma takalmansa a jere, babu wasu shirgi da yawa a
akin. Hamza ya ajiye wayar ya mayar da hankalinsa gaba
aya kan abincin, ba tare da ya kalli Sahura ba ya ce"Kuma me kike jira?"
Ta ce"Fira zan taya ka, ka san an ce yana da kyau mace ta zauna a gaban miji idan zai ci abinci, wai ko gishiri ya yi yawa ba zai gane ba". Ta
arasa maganar da 'yar dariya.
Shi
in ma dariyar ya yi, amma ta fi kama da ta takaici, sai kuma ya yi guntun tsaki ya ce"Hmm Sahura kenan, to ai ba mata irinku ke da Saude ake nufi ba, mata ake fa
a wanda suke kan ganiyar
uruciya, kuma suka iya ado da kwalliyar zamani, sannan suka iya kalamai masu kwantar da hankali da sanya nutsuwa, yanzu nan inda wacce ta san kan miji ce ai da a bakina za ta ba ni, yadda kike rusheshiyar nan ga tsayi ga
iba idan wata ce ma har a cinya za ta
ora ni, to shi ne ka san ka yi aure".
Sahura ta ce"Au wato dai kana nufin mu kana zaune da mu ne kawai ba don kana samun yadda kake so ba".
Ya ce"
warai kuwa, ai ku ma kun sani, sai dai kawai ku maze, a ce ba za ku kwana cir a
akina ba, saboda kuna kula da yara, wataran ma sai na kira ku za ku zo, amma idan ka auro buduruwa sai ka
arje guminka hankali kwance, babu ciki babu goyo".
Sahura ta ce"Amma ita ma ai za ta haifa ko?"
Ya ce"To kafin ta haifa
in ai na mora dai".
Sahura ta ce"Duk tsiya morewar ba za ta wuce shekara ba, amma a shawarce me zai hana kawai ka auro juya? Ka ga sai ka dawwama kana morewa".
Ya ce"Sai kuma ki yi ai, amma dai wallahi ku kiyaye ni, don kana zaune da mutum ne ba ka san shirinsa ba, daga lokaci ya yi sai dai kawai ku ji
urum wata shawalwalar ta banko
ofar gidan nan".
Sahura ta ce"A haf! Ai dama na zargi haka wallahi, kenan Hamza aure kake son
arawa?"
Ya rausayar da kai ya ce"Kanki ake ji".
Ta ce"Hmm, ashe shiyasa ka rage mana cefane? To kuwa wallahi da sabon lale".
Ya ce"To ai sai ki lalo mu gani, zan zauna ne mata babu mai tarairayata yadda ya kamata? Saboda raini a ce tun da na rabu da wacce matar tawa jinin sojoji babu wacce ta sake ce mini My love ko
an Sweety? Kun mayar da ni tsoho, Hamza gatsal kuke kirana kamar wani dankali ko gurasa, wallahi na gaji gara na samo mai ma
e murya tana ce mini sweety, don na gane da saurana ban tsufa ba".
Sahura ta ce"To Hamza inda ka san suna kake so mu canza maka ai da tuni an wuce wajen, indai don suna za ka
ara aure ni na ji zan dinga ce maka sweetyn".
Ya ce"Daga baya kenan an yi sadaka da karuwa".
Ta ce"Haba Sweetyna tun da mun
auki gyara ai sai a sassauta".
Ya ce"To idan kun gyara kanku, kuma ba wai na ce miki zan
ara aure nan kusa ba, amma dai ina ra'ayin
arawar".
Sahura ta ce"Hmm ka dai gama kwan-gaba kwan-bayanka".
Bai sake magana ba, har ya gama cin abincin, ya sha ruwa ya tashi kenan wayarsa ta fara ringin, Sahura ta le
a, ta ga sunan My Baby ne yake yawo a screen
in, ta jinjina kai, Hamza ya duba sai ya yi banza da wayar, ya fara rage kayan jikinsa don wanka zai shiga, ya gama tsaf ya ga Sahura ba ta da niyyar fita daga
akin, ya kalle ta ya ce"Ni Sahura akwai abin da kike jira ne?"
Ta ce"Babu, ai na fa
a maka fira na zo taya ka".
Ya ce"To ai mun yi, ki je ni wanka zan shiga".
Ta gyara zama ta ce"To kuma ka shiga ka fito mana".
ata rai ya ce"Idan na fito ma ai ba zama zan yi ba, fita zan yi".
Ta ce"To je ka, idan ka fito sai na shafa maka mai".
Ya yi mata mugun kallo ya ce"Kin ga Sahura fita kar ki
ata mini rai".
Ta ce"Ba zan fita ba, wai ni Hamza me kake
oye mana a
akinka?"
Ya ce"Yankan kai na fara".
Ta ce"To idan ba dai da wata a
asa ba na ga da a gida kake barin mukullin mu shiga da rana ko ba ka nan mu yi abin da za mu yi".
Ya ce"To yanzu na janye, idan kuma
akinki ne sai ki hana ni na hanu".
Ta tashi tana cewa"Hmm idan ta yi tsami dai za mu ji".
Ya ce"In sha Allahu
amshi za ta yi ba tsami ba, wuce dai".
Suka fita tare, ya datse
akin da mukulli yana cewa"Mace sai naci babu zuciya, wallahi har gara Saude, da ita ce da tuni ta yi zuciya".
Ya zuba ruwa ya shiga wankan, ya fito ya shirya ya baza turare, ya tafi gidan su Mardiyya, don ita ce take ta jero masa kira.
Yana fita Sahura ta shiga
akin Saude, inda take ta jiyo duka yaran gidan suna ta wasa, ta same ta da jimami ta ce"Saude! Mutumin nan fa da gaske aure zai yi, kin ji yadda yake kushe mu kuwa? Wai suna me da
i ba ma fa
a masa".
Saude ta ta
e baki ta ce"Wallahi ko a jikina, Allah Ya ba shi sa'a Ya sanya alkhairi".
Sahura da mamaki ta ce"Wai da gaske kike?" Saboda ita har zuciyarta take jin kishi da
arin auren.
Saude ta ce"Wallahi har raina ba na kishin Hamza, to da can ma da sana'ata ba ta yi
arfi ba ban damu da aurensa ba, ballantana yanzu da ko shinkafa ce bai kawo ba zan iya ci da kaina? Dama fa a
a'ida ke za a yi wa kishiya ba ni ba, ni ai ke ce kishiyata" Ta karasa maganar da dariya.
Sahura ta ce"Lallai na ga sam ba ki
auki abun da muhimmanci ba, shikenan, ni kuwa zan
aura
amarar ya
i".
Daga haka ta fice daga
akin, Saude tana cewa"Allah Ya ba ki sa'a".
arfe goma na dare da 'yan mintuna Hamza ya shigo gidan, Sahura dake zaune tana jiran zuwansa ta tashi ta fito daga
akinta, ta gan shi a tsakar gidan yana kafe babur
insa, ta
arasa taba cewa"Sannu da zuwa".
A da
ile ya ce"Yawwa".
Don shi yau sam ba ya gayyatarta zuwa
akin nasa, musamman ma da ya taho da
unshin balangu zai ci a lafiyarsa.
Cikin dabara ya cusa ledar a aljihunsa don kar ta gani, yana bu
akin ta mara masa, ya
ata rai ya juyo ya ce"Sahura lafiya kuwa?"
Ta ce"Ka manta yau ni ce da girki?"
Ya ce"Ban manta ba, sai dai kuma ba na gayyatarki yau
in".
Ta ce"Ni kuma ina gayyatarka, idan kuma ka fara tauyewa matanka hakkinsu ne sai na ji".
Ya yi tsaki ya ce"To ni dai a gajiye nake wallahi, idan ma kin kwana a
akin nan haka za ki ka
e zaninki ki tashi".
Ta ce"E dai na yarda, ko iya numfashin Sweetyna na ji ai zan rage zafi".
Ta ra
a shi ta shige
akin, ganin ba shi da niyyar shiga. Ya yi huci mai zafi ya shiga shi ma, har ya haye gadon, ya cire kayan jikinsa, ya du
une rigar dake
auke da balangun ya saka a
asan filo ya kwanta, a ransa yake rayawa, ga shi ya yi wa Mardiyya al
awarin za su yi waya idan ya dawo, wannan basamudiyar ta zo ta kafa ta tsare.
Yana kwanciya Sahura ta ji
amshin balangu ya daki hancinta, abun ya ba ta mamaki, can anjima ta
an matsa kusa da shi, ta ji
amshin ya
aru a ta wajen filon da yake kwance, ta
an danna wayarta ta haska, ta ga rigar da ya cire a
asan filon, hakan ta tabbatar mata da lallai akwai magana a rigar tasa, amma ita ba wannan ba ne a gabanta, burinta ya yi bacci ta sakko ta fara bincikenta. To kamar yadda take jira ya yi bacci, shi ma haka yake jira ta yi nisa a baccin, ta yadda zai samu damar cin balangunsa, sai juyi suke yi kowa ya
i yin bacci.
Can dai sai kowa ya yi baccin
arya, har da jan munshari, ita a zatonta baccin gaske ya yi, haka shi ma ya za ta na gaske ta yi, shi ne ya fara tashi zaune, ya haska fuskarta ya gani, sannan ya
aga filo ya
akko rigar ya ciro balangunsa, har ya zauna a
asan gadon sai kuma ya tashi ya fita waje, a tsakar gida ya zauna ya fara cin abunsa yana mita
asa-
asa "Ban da masifa, kai da
akinka da ku
inka ba za ka ci guminka ba? Mata kamar wasu mayu?"
Yana fita Sahura ta tashi zaune, ta haska wayarta wajen filonsa tana ganin babu wannan rigar ta gane naman ya fita ci, don haka ta sakko daga gadon da sauri, ta je ta saka sakata a hankali, ta dawo ta bu
e sif
insa, ta fara rarraba ido, a hankali ta dinga bincika kayan ba ta ga komai na rashin gaskiya ba, ta zo ta bu
e tsohon akwatin, ta ga babbar riga tsohuwa a sama, tana yaye ta
irjinta ya buga da
arfi, ganin leses da shaddoji sababbi a ledarsu, ta fara fito da su tana
irgawa, nan kuma ta ga wasu kayan bacci kamar ma na gwanjo don a leda suke a
ulle, ta shiga jinjina kai.
Daidai lokacin kuma Saude ta fito fitsari, fitilar hannunta ce ta kusa kufcewa sakamakon haska mutum da ta yi zaune a tsakar gidan, "La haula wa la
uwwata illa billah" Ta furta
irjinta yana bugu, tun da dai ta ga agogo kafin ta fito, ta san zuwa sha biyu da rabi ba wanda zai fito tsakar gidan fira.
Shi ma Hamza zabura ya yi yana cewa"Subhanallah!" Ya
unshe ledar ya mi
e tsaye, sai kuma ya tura
ofar
akin nasa da sauri, don kar Saude ta ga balangun, ita kuwa da mamaki ta ce"Hamza lafiya kuwa? Me kake yi a waje?"
Ya ce"To ina ruwanki? Ni da gidana za ki kafa mini dokar zaman waje ne?"
Ta ce"To ai wai da na ga dare ne?"
Ya ce"Sai me? Kin san fa ba na son saka ido cikin lamurana ko Saude?"
Daidai nan kuma ledar ta kufce masa, balangun ya tarwatse, Saude ta haska shi ta ce"Ikon Allah! Wai dama saboda za ka ci nama ne ka fito waje ka zauna sauraye suke ta gallarka?"
Cikin borin kunya ya ce"A'a ba nama ba, mahauta nake ci".
Ta shige ba
aki tana cewa"Allah Ya kyauta".
Ita kuwa Sahura tana jinsu daga
aki, da sauri ta zazzage wani dan
areren leshi daga ledarsa, ta
auki
unshin kayan gwanjon nan, ta kai can gefen gadon ta watsa su, ta lullu
e su da hijjabinta, ta gyara akwatin yadda ta gan shi, Hamza ya fara
wansa kofar yana mamakin yadda aka yi ta tashi ta rufe ta, ita da ya bar ta tana bacci, Sahura ta tashi ta bu
e masa
ofar, ta koma ta kwanta, shi kuwa duk jikinsa ya yi sanyi saboda bai so Saude ta kama shi ba, balangun ma sai ya fita daga ransa, shiyasa ma bai bi ta kan Sahura ba, ballantana ya tambaye ta dalilin tashi ta rufe kofar alhalin ta ga ya fita daga
akin.
Haka ya du
une rigar da sauran naman ya cusa a sif, ya kwanta. Ita kuwa Sahura ta da
e kafin bacci ya
auke ta, tana ta mamakin Hamza, wai har da gwanjo a lefen nashi, wato su na gida bai siya musu ba sai ta waje, a ranta ta ce'Ai kuwa sai dai ka gan shi a jikina'.
Da asuba tana jin kiran sallar farko ta kwashi kayan cikin hijjabi ta bar
akin nasa.
GIDAN SUNUSI
Sabila da yaranta suna zaune cikin yunwa, wajen
arfe goma ma
obciyarta Maman Nawal ta shigo gidan, ta zauna suka gaisa da Sabila tana cewa"Wash! Wai ni kuwa maman Amal anya akwai abin da ya fi sharar tsakar gidana wahala? Kin ji
uguna kamar zai karye?"
Sabila ta yi dariya ta ce"Ke dai akwai ki da raki, ni kuwa dayake na saba sharar gidan babana, na san da ni ce a gidanki sam ba zan ji wahala ba, kuma ke ma ya kamata a ce kin saba".
Maman Nawal ta ce"A'a ba a sabawa da wahala wallahi, almajirin nawa ne ya tafi
auyensu, duk na gaji na matsu ya dawo".
Sabila ta ce"Rashin sabo dai kawai, amma ni ban ga wani abun gajiya ba".
Maman ta kai dubanta ga Minal da take share hawaye, fuska kicin-kicin, ga Amal kwance ta yi luf kamar mage ta samu katifa, ta ce"Yaran nan ba su da lafiya ne? Me yasa ba su je makaranta ba?"
Sabila ta ce"Ba su da lafiya, amma sun sha magani". Saboda tana iya kokarinta wajen ganin ma
ota ba su gane sirrin gidanta ba, duk da maman Nawal tana yawan aiko mata da abinci, amma tana yi ne idan abincin ya yi mata yawa, ko kuma idan ta canza girki ta yi abun marmari, ba wai don tunanin a cikin yunwa suke ba.
Sai dai kash! Yau Minal ta tona asirin, don kuwa cewa ta yi"Ni ina da lafiya, yunwa kawai nake ji". Ta yi maganar cikin muryar kuka.
Kunya da haushi suka kama Sabila, sai ta sunkuyar da kai kawai, Maman Nawal ta ce"Kar dai ki ce ba su karya ba har
arfe goma".
Sabila
ta ce"Mantawa ya yi ba mu da abun karyawa, ya fita, kuma wayarsa babu caji bare ba kira shi".
"Subhanallah! Ga abinci can na saka a firji, don jiya ba wanda ya ci abincin daren, dayake ya shigo mana da gurasa da nama, ina zuwa". Maman Nawal
in ta fa
a tana tashi da sauri ta fita daga gidan.
Tana fita Sabila ta kalli Minal ta ce"Minal ban hana ki wannan surutun mara kan gado ba? Wannan abin da kika yi fa ro
o ne da kwa
ayi, ke sai yaushe za ki fara jin magana ne?"
Ta cigaba da share hawayenta ba ta ce komai ba.
an jima ka
an kafin Maman Nawal ta dawo don sai da ta kunna gas ta
umama abincin, ta kuma dafa shayi, ta shiga gidan da babbar kula da kuma jug, wanda ta ha
a musu shayi mai kauri, Sabila ta bu
e kular tana godiya, ha
iyar jollof
in shinkafa ce, wacce ta ji kayan lambu da nama sai
amshin curry take yi, ta
akko faranti da kofuna ta zuba musu, suna ci suna fira, maman Nawal ce ke cewa"Yanzu da ban shigo ba haka za ku yi ta kiransa? Ni da ke ai mun zama
aya, gaskiya idan irin haka ta faru ko a waya ki dinga fa
a mini, ko ki aiko yaran, ni dai a yadda na
auke ki don kin zo gidana kin shiga kitchen kin dafa son ranki ba komai ba ne wallahi".
Sabila ta ce"Na gode sosai maman Nawal, Allah Ya bar zumunci".
Haka suka dinga fira, dai da aka kusa taso su Nawal daga makaranta sannan ta bar gidan. Sunusi bai dawo gidan ba dai bayan la'asar, ya zo da garin tuwo kwano
aya, ya ba ta
ari biyar, shi fa duk a zatonsa har lokacin ba su karya ba, amma kuma ya kawo garin tuwo da la'asar, wacce tun safe ba ta ci komai ba ina ita ina aikin tuwo? Ita kanta
ari biyar
in ba don tana da barkono da kuka ba ai ba za ta isa cefane tuwon ba, dayake yaran sun je islamiyya ita da kanta ta fita ta yi cefanen ta
ora tuwon.
Da daddare suka ci tuwon tare da yara, suka yi bitar karatun islamiyya da na bokon, sannan ta yi musu shimfi
a suka kwanta, har suka yi bacci ita tana zaune tana nazarin rayuwa.
Wajen
arfe tara ita ma ta fara jin baccin, ta tofe su da addu'a duk da sun yi da bakinsu kafin su yi baccin. Ta koma
akin gadonta ta kwanta, shiru ta yi tana tunani da
irge a zuciyarta, idan ba ta
ata a lissafi ba yau kwana talatin da uku kenan rabon da wata mu'amalar aure ta shiga tsakaninta da Sunusi, ita har mamakinsa take yi, kamar ba namiji ba, dama can tun farkon auren a haka suke, sai su fi sati bai neme ta ba, amma yanzu aka yi shekaru da auren nasu sai abun ya ta'azzara, babban tashin hankalin ita Sabila tana cikin jerin mata masu yawan bu
atuwa, lokuta da dama tana jin kamar ta neme shi, amma sai kunya ta taushe ta, haka take ta daurewa, wani lokacin ta yi ta fama da ciwon mara.
Yau ya dawo da wuri,
arfe goma da 'yan mintuna ya dawo, tuni bacci ya
auke ta, bugun da yake yi tare da kiran wayarta ya sa ta gane shi ne, ta je ta bu
e masa ya shigo, warin sigari da wiwi ya daki hancinta, kamar ba shi ne ta fita yana
amshin turare ba, idan da sabo ta saba, amma takan ji haushi a duk sanda ta ji yana warin kayan maye, ta ce"Sannu da zuwa".
"Yawwa" Ya amsa a da
ile, ita har mamakin yadda ya
ware a kan fushin rashin dalili take, amma tana zargin hakan yana da nasaba da
wayoyin da yake afawa.
Ta sake cewa"Na kai maka ruwan wanka?"
"E" Kawai ya ce, ta zuba ruwan ta kai masa, ya shiga, ta
akko kulolin da ta zuba masa tuwon ta ajiye, bacci ne a idonta don haka ta koma ta kwanta.
Sunusi bayan ya fito daga wankan ya bu
e kular, sai da ya yi tsaki ganin koriyar miya, duk da dama ya san abin da zai tarar kenan, shiyasa ya tsaya ya ci indomi a waje kafin ya shigo gidan, don haka kwanciya kawai ya yi ba tare da ya ci tuwon ba.
Wayarsa ya janyo ya kunna data, ya dasa chatting da 'yan mata, ya yi da wannan ya yi da waccen, kuma duka na batsa ne, bai yi bacci ba sai da ya samawa kansa nutsuwa ta hanyar wasa da al'aurarsa, ya tashi ya je ya sake yin wanka, sannan ya kwanta bacci ya
auke shi, wajen
arfe
aya.
08028966015
IMZEEDVENTURE
https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt
Duniyar kayan kitchen da na yara masu kyau da araha!
Kina neman kayan kitchen masu kyau, luxury da adashe, ko kayan yara masu kyau da tsada ko gonjo mai kama da sabo?
To shiga group
in IMZEEDVENTURE!
Za ki sha mamaki!
Muna da:
Adashe na kayan kitchen
Kayan yara sabbi da gonjo
Kayan gyaran gida da na mata masu kyau
Tuntu
i mu: +234 707 753 2253
DM: WhatsApp
IG/Tiktok: @imzeed_venture
*AURE A YAU*

NA
*SADIYA ABDULRAZAK*
MARUBUCUYAR
Sandar dukan uwargida
Miji goma
Wani zaman
Zuciyar mace
Iya ruwa
Wani auren
Wutar
Da walakin
Matar shige, dss
*First class writers association*
Page 3
A
a'idar Sabila idan ta tashi da asuba ba ta komawa bacci, idan ta idar da sallah za ta yi ta karatun Qur'ani ne, domin ita
alibar hadda ce kafin aurenta, tana
aya daga cikin
alibai masu
wazo a makarantar islamiyyarsu, duk musaba
a ita ce kan gaba, ta yi saukar biye, ta yi ta hadda, kuma Allah Ya taimake ta har yanzu bayan ta yi aure ba ta watsar ba, gari ba zai ta
a wayewa ba dare ya yi ba ta karanta Qur'ani ba, tana kyautata zaton hasken Qur'ani yana rage mata kaso mai yawa cikin
unar zuciyarta. Sai
arfe shida saura kwata take tashi, ta kunna wuta ta dafa ruwan wanka sannan ta
ora abin da za su karya da shi, yau
in ma haka ta yi, bayan ta dafa ruwan wanka ta
ora
umamen tuwon jiya, ta
umama masa nashi na jiya da bai ci ba da ban, ta kai masa
aki ta
ora a kan mudubi, har yanzu bacci yake yi, babu niyyar yin sallar asuba. Bayan yaran sun karya ta yi musu wanka ta shirya su, ba ta da ko ficika, kuma makarantar ba a zuwa haka yaro babu abinci babu kuma abun motsa baki, biskit ake siya a basu su tafi da shi, kuma wataran ba ya siya, sai dai idan tana da ku
i ta siya, idan ba ta da shi ta kar
a bashi a wajen mai kantin kusa da su, matashi ne mai hankali da fahimta, don haka ba ta jin nauyin kar
ar bashin, idan ta samu sai ta kai masa.
Ita da kanta take raka su makarantar, duk da babu nisa sosai da gidan nasu, amma duka yaran unguwar da suke zuwa suna da mai babur
in kai su, shi kuwa Sunusi ya ce ba shi da halin
aukar musu mai babur, hakan ya sa take zuwa ta kai su, idan an kusa tasowa ta je ta
akko su.
Ta tsaya a shagon ta kar
i biskit
an dari biyu guda biyu ta sakawa kowacce a cikin jakarta, sannan suka kana hanya, tana tsakiyarsu ri
e da hannayensu, suna ta
a fira har suka
arasa, ta dawo gida, sai a lokacin ta zauna ta ci nata tuwon, sai da ta gama wanke-wanke ta share gidan sannan Sunusi ya fito, tana jin ya shiga ban
aki ta fito ta zuba masa ruwan wanka, ya gama wankan ya
akko tuwon ya dawo falo, yana ta
ata rai kamar dole aka ce sai ya ci, ya kai loma ta uku ya ja tsaki yana cewa"A ce girki ma mace ba ta iya ba, miya ma ba za a nutsu a yi ta ba, abu sai ka ce a gidan yari".
Mamaki ya kama Sabila, domin ita dai ba ta ga aibun miyarta ba, ta ce"Amma baban Amal ya kake so miyar nan ta kasance? Ko ka manta a naira
ari biyar aka yi cefanen? Ka lissafa ka gani mana, gawayi, mai, magi, daddawa, attaruhu da albasa, ba don ina da wasu maha
in miyar ba da dole sai na yi ciko, a zamanin nan cefanen tuwo da
ari biyar yaushe za a sha miya mai da
i? Ai ba wai rashin iyawa ba ne rashin cefane mai kyau ne".
Ya ce"To ai sai ki fara fita kina neman wanda za ki yi cefanen mai kyau! Aikin banza, wallahi ke wannan ko duka kasuwar aka kawo miki girki ba zai yi da
i ba, na ga da har naman miya siyowa nake, kawai dai kina yin abin da kika ga dama ne, kuma lokaci ne, wallahi waje kika samu, nan gaba ka
an ba za ki yi ba".
Don son kawar da firar ta ce"Mai ruwa ya zuba kana bacci, zai dawo ya kar
i ku
in".
"Allah Ya ba ni, na ba shi". Ya fa
a cikin halin ko'inkula.
Ya gama ci ya tashi, ya ajiye mata dubu
aya da
ari biyar ya fita tana yi masa a dawo lafiya, tana zaune tana jan lissafin yadda za ta yi girki da ku
in ya isa har dare sai ga
awarta wato ma
ociyarta Maman Nawal ta shigo gidan, suka gaisa ta nemi waje ta zauna, Sabila ta kalle ta sosai ganin yau sam babu walwala a tare da ita, ta ce mata "Maman Nawal lafiya kuwa? Na ga kamar ranki a
ace".
Ta fara hawaye kafin ta ce"Wallahi Maman Amal na gaji, na gaji da auren nan haka, gara kawai ya sake ni tun kafin mu tara 'ya'yan da na san ba za su yi alfahari da shi a matsayin mahaifi ba". Ta fashe da kuka ta kifa kanta a kujera.
Sabila ta yi mamaki sosai, saboda tun da suke ba ta ta
a ce mata suna samun matsala da mijinta ba, duk da dai ba su saba firar mazajen nasu ba, da tausasa murya ta ce"Subhanallah! Ke kuwa maman Nawal me ya yi zafi haka da har kike maganar saki? Me yake yi miki da har kike ganin rabuwarku ce maslaha?"
ago tana share hawayen ta ce"Na gaji ne, idan an tara mata dubu da
yar za a samu guda
aya da za ta iya zama da mijina, na fi kowa rashin dacen miji, rayuwata tana cikin hatsari, aure yana zama silar farinciki ni nawa ya zama silar
uncina, kuma na san
arshe shi zai yi ajalina".
Jikin Sabila ya yi sanyi saboda sam ita ba ta yi mata kama da wacce take cikin matsala a gidan aure ba, ta ce"Maman Nawal mene ne matsalarki don Allah? Abinci yake hana ki? Ha
in mu'amalar auratayya? Ko aure zai
ara?"
Ta ce"Idan don wa
an nan ne ai duk da sau
i, da a ce duka matsalolin nan aka ha
e mini wallahi da zan fi jin sau
i, kuma ba lallai ma na shiga damuwa ba".
Sabila ta ce"Hmm Maman Nawal don dai bai bar ki da yunwar ba ne, ina mamakin matan da suke cewa da wata rayuwar gara zaman yunwa, abinci ai shi ne gaba da komai, kin san tashin hankali da
uncin da mace take shiga idan aka wayi gari ba ta da abin da za ta ci ta bawa yaranta? A bar mace da yara
anana wanda yanzu suka fara rayuwar, ba su san
alubalenta ba, ke ba namiji ba ballantana ki fita ko dako ki yi ki nema, to ya ake so mace ta yi? Wallahi Sabila inda ni ce ke, mijina yana ba ni abinci ko da zai yi mini kishiya kuma ba zai dinga ba ni ha
in auratayya ba zan zauna lafiya da shi, don haka ki ma daina saka kanki a jerin mata masu matsala wallahi, ke 'yar gata ce".
Cikin kuka ta ce"Ba za ki gane ba maman Amal, ba za ki gane ba, wallahi da gaske gara zaman yunwa a kan zaman aurena, ni da ana canjin rayuwa da zan so a ce kin musanya mini da taki rayuwar, don wacce ta zauna da mijina ce kawai za ta fahimce ni".
Sabila ta yi murmushi mai ciwo ta ce"Kina ganina ne kawai ina murmushin fuska ba ki san mene ne a zuciyata ba, Maman Nawal yawanci zaman yunwa nake yi a gidan nan, abinci mara da
in ma ba kullum ba, babu sutura, tun kayan lefe rabon da ya yi mini sutura, idan kin ga kaya mai kyau a jikina to 'yan'uwana ne suka ba ni, ban ta
a haihuwa ya siyawa yaron ko wando ba, ragon suna kawai yake yi, sabulun wanka, omon wanki, man shafawa duk ni nake yi wa kaina, idan ba ni da shi sai dai na zauna haka, inda a ce na san kwata-kwata ba ya samu da sau
i, ba zan damu har haka ba, yana sana'a, wannan sana'ar kayan gwarin tana kai masa, yana samu daidai gwargwado, amma ku
in a shaye-shaye yake
arewa, har caca yi yake, sannan wula
ancin safe da ban na dare da ban".
Ta share hawaye murya na rawa ta ce"Ban ta
a zaton haka daga gare shi ba, wai miji ba zai zauna ya yi fira da kai ba? Babu magana mai da
i? Sannan babu hakkin auratayya, kamar ba namiji ba fa,ba ya sha'awata, ya raba dare yana chatting kuma na san da mata yake yi, yanzu irin wannan rayuwar tawa kike sha'awa?"
Maman Nawal ta girgiza kai ta ce"Shiyasa na ce ba za ki gane ba, wallahi da a ce irin matsalolinki nake fuskanta da ba zan damu ba, da ban nemi rabuwa da mijina ba,naki mai sau
i ne, kukan da
i kike yi".
Tsoro ya kama Sabila ta fuskance ta da kyau ta ce"Ke kuwa Amina wace matsala kike fuskanta haka? Hankalina ya tashi, don Allah ki fa
a mini".
Ta share hawaye ta ce"Wannan sirrina ne Sabila, ba zan iya tonawa kaina asiri ba, kuma a haka kun
i fahimtata, ga shi mahaifiyata ta ce muddin na bari aurena ya mutu ba ta yafe mini ba, kuma ta kwashe albarkarta dake kaina har abada, na san darajar uwa, na san illar fushinta a gare ni, saboda haka na zauna nake ta cutuwa, amma na gaji matu
a, sotari idan ban shigo gidanki ba to ina can ina kuka ne, inda hawaye suna
arewa da nawa sun
are".
Sabila ta ce"Kenan ba ni da matsayin da za ki iya fa
a mini sirrinki? Ban kai na ji matsalarki ba? Ko ba ki yi mini yardar da za ki iya ba ni sirrinki ba? Na yi miki al
awarin ri
e miki sirrinki, Maman Nawal barin kashi a ciki ba ya maganin yunwa, da za ki furta
ila ki samu mafita".
Ta share hawaye ta ce"Ba komai, ba rashin yarda ba ne ya sa na
i sanar da ke, amma nan gaba idan lokacin sanin ya yi dole za a sani ko da ban fa
a ba, sai dai na san a lokacin matsalar ta yi girman da ba za ta gyaru ba".
Sabila ta ce"Shikenan tun da kin za
i ri
e matsalarki a cikinki, zan saka ki a addu'a Allah Ya yi miki magani, Ya kawo miki mafitar alkhairi, Allah Ya sanyaya miki zuciyarki, sannan ku rage bacci, ki dinga sallah kina fa
awa Allah, za ki samu mafita in sha Allah".
Ta ce"Allah Ya sa".
Sai kuma suka yi shiru na
an lokaci, kafin maman Nawal
in ta ce"Maman Amal dama halin da kike ciki kenan a gidan nan? Abinci ma wahala yake yi miki amma shi ne ba ki ta
a fa
a mini ba? Kina kallo kullum bayan kwanon almajirina sai na zubawa almajirai guda uku sadaka? Ashe ba ki
auke ni yadda na
auke ki ba?"
Sabila ta ce"Wallahi kar ma ki yi zaton haka, ban da yau ai kin ga ba mu ta
a yin firar matsalolin ba, yau
in ma dalili ne ya sa kika ji waye mijina da kuma halin da nake ciki".
Maman Nawal ta ce"Amma kuma shikenan a haka za ku zauna ba za ki taka masa burki ba? A ce yana sana'a ya dinga hana ki abinci? Wannan wula
anci ne".
Sabila ta ce"Lokaci ne, ina ta fa
awa Allah, in sha Allah komai zai canza, ai Allah ba ya bacci, kuma na san yana sane da ni, idan ban yi ha
urin ba ya zan yi? Yanzu maza duk haka suke, idan ka fita daga nan ba ka san ina za ka fita ba, ba na hasashen wai aurena zai mutu zan bar mijina na farko, a kullum fatan shiriya nake yi masa da canjin hali, domin rabuwa ba mafita ba ce, kowa a rayuwa yana da tashi jarabawar, to ni wannan nake kallo a matsayin tawa jarabawar, kin ga kuwa ba zan ce zan guje mata, domin wanda Ya jarabce ni
in ya san zan iya ne, Allah ba ya jarabtar bawa da abin da ba zai iya ba, ni da ke duka mu yi ha
uri, mu
auka ibada muke yi, Allah shi zai biya mu, idan sun cuce mu shi zai saka mana, ni dai ba na jin akwai abin da Sunusi zai yi mini na ce ya sake ni, sai dai idan shi ya sake ni don ra
in kansa, ke ma kuma don Allah ki cire batun rabuwa a zuciyarki, zai gyara in sha Allah, za ku zauna lafiya".
Ta ce"Hmm ke dai Allah Ya ganar da shi ya canza ku zauna lafiya
in".
Sabila ta ce"Har ke
in ma, kin fara haihuwa da mutum ai kuma shikenan sai dai mutuwa ta raba".
Don son kawar da zancen Maman Nawal
in ta ce"Don Allah idan kina bu
atar wani taimako ta fannin abinci ko maha
in girkin ki dinga fa
a mini, idan kika sake wuni ko kwana da yunwa ban yafe ba".
Sabila ta ce"Na gode maman Nawal, amma a sanina da ke ba kya yin wata sana'a, sannan ke ba mahaukaciya ba, ta ya za ki taimake ni? Kayan mijinki naki ne, amma ba ki da ikon rabawa, saboda haka na gode da niyyar taimakona, Allah Ya bar zumunci".
Maman Nawal ta ce"Zan tambaye shi kuma zai amince".
Ba ta jira cewar Sabila ba ta
auki wayarta ta kira shi, ta saka a hans free, yana
agawa ya ce"Gimbiyata uwargidana, ya dai ko kewata kike yi?"
Ta yi murmushin ya
e ta ce"E to da kewar ma, dama magana nake so mu yi".
Ya ce"Ina sauraronki Babyna".
Ta ce"Akwai wata cikin ma
otanmu dake bu
atar taimako, da
yar suke cin abinci, shi ne nake so a ba ta kayan abinci, kuma sannan ta samu kwano a gidanmu kullum, zai yiwu?"
Ta yi murmushi mai sauti ya ce"Haba ranki ya da
e, yanzu don wannan ne har kike neman izni? Me zai hana ya yiwu? Ki bu
e store ki ba ta komai da kika ga ya dace, idan ma duka za ki kwashe mata a yau zan aiko da wasu, sannan abinci idan tun safe har dare ne na amince miki ki dafa ki ba ta".
Ta ce"Godiya nake Alhaji".
Ya ce"Wannan girmanki ne sarauniyar mata".
Daga haka ta ajiye wayar, Sabila ta kura mata ido kafin ta ce"A zatona a yau ko jiya kuka samu matsalar da har kika zo kina kuka da i
irarin rabuwa da mijinki, sai kuma na ji kun yi waya babu alamun hakan, don Allah me wannan nagartaccen mijin ya yi miki da zafi haka wanda kika kasa mantawa? Rabon da mijina ya sakaya sunana ya fa
a mini na soyayya tun ina amarya, ke kuwa me ya yi miki zafi Amina?"
Dariya ta yi, amma kana gani ka san ta takaici ce, ba ta bi ta kan zantukanta ba ta ce"Kin dai ji da kunnenki, da amincewar shi zan taimake ki, don haka za ki kar
a hankali kwance".
Ta tashi ta fita daga gidan tana cewa "Bari na dawo yanzu". Sabila ta bi ta da kallon mamaki, tana ta ayyana abubuwa da dama.
GIDAN YUSUF
Alarm ne ya tashe shi da asuba, ya yi wanka a gurguje, don jiya ya yi mafarkin da ya wajabta masa yin wankan, ya yi alwala ya fito ya buga
akin Zubaida, har sai da ta ce masa ta tashi, ya tafi masallacin unguwar tasu, da ya dawo ya kwanta ya cigaba da baccinsa, ita ma baccin ta koma, sai da yara suka tashi karafniyarsu ta tashe ta, ta duba agogo ta ga har ta makara, don bakwai da minti goma, ta fito da sauri ta shiga kitchen, ta
ora ruwan shayi tun kafin ya tafasa ta juye, ta zuba a fulas ta ha
awa yaran nasu a kofuna, ta shafa musu mai suka zura unifom saboda ta san idan suka tsaya yin wanka lokaci zai
ure, sai da suka yi zaman karyawar ta tuna babu biredi a gidan, ta nufi
akin nasa, fitowarsa daga wanka kenan yana shiryawa, ta ce"Babu biredia gidan fa".
Ta sani ya tsani ta
i fa
a masa abu ya
are sai a
urarren lokaci, shiyasa da ya yi kamar bai ji ta ba ba ta yi mamaki ba, don ta san dama dole zai ji haushi, ta sake cewa"Magana nake yi maka fa".
Ta ce"To me zan yi miki? Me kike so na ce? Sai yanzu bakwai da rabi za a siyo biredi? Har yaran nan su gama karyawa su tafi makaranta? Dole sai da biredi za a karya ne? Me ya hana ki yi wani abun?"
Sosai ta
a rai, kafin ta ce"Yanzu Yusuf ni kake fa
awa magana kawai saboda siyan biredi? Idan ka ce ba za ka siya ba ma kawai ai ya wadatar".
Bai kula ta ba, ta bar
akin tana ta
ananun
uni, ta
akko biskit ta ba su, ba su kai ga fara ci ba suka ji horn
in mai adaidaitasahun da yake kai su makaranta, don haka da hanzari suka karya tana ta azalzalarsu su yi sauri, suka gama ta raka su bakin get ta ga tafiyarsu,
akinta ta koma ta yi wanka ta shafe jikinta da humra masu
amshi da tsada, ta
akko wata dakakkiyar shadda ta saka, ta zauna a bakin gado ta fara chatting, tana jiran zuwan mai aikinta, ta gyara mata falon ta samu damar yin vedion da ta yi wa followers
inta al
awari, na nuna musu sababbin kayan product
inta da za fitar a cikin satin nan.
Yusuf ya fito daga
akin ya tsaya yana kallon falon, har yanzu yana nan a yadda yake jiya da daddare, sai ma
arin kofunan da aka samu, ya san ko za su kai Azhar a haka Zubaida ba za ta gyara ba, dole sai lokacin da mai aikinta ta zo, kitchen ya shiga ya dafa indomi ya soya
wai biyu, a nan kitchen
in ta zauna ya ci, ya kora da ruwan shayi, ya shiga
akinta ya ce mata"Zan fita".
Ta ce"Ok".
Ya ce"Akwai komai?"
Ta ce"Ka duba ka gani mana".
"Ok" Kawai ya ce, ya fita yana cewa"Sai na dawo" Duk da ya san ba shi da matsayin da za ta ce masa ya dawo lafiya.
Bai jima da fita ba mai aikin ta zo, ta gaishe da Zubaida, ta fara gyaran falo ta ce mata"Kin ga Hafsa fara sama mini abin da zan ci pls, ki soya mini dankali".
Cikin
anin lokaci ta soya mata, sannan ta fara gyara gidan, ta gama komai tsaf, gida ya
auki
amshi ya dawo hayyacinsa, Zubaida tana karyawa tana amsa waya kamar wata ministar, ta gama ta
akko wata babbar jaka, ta baje kaya a falo, sai da ta sake kallon kanta a mudubi ta ga yadda ta yi kyau sannan ta saita kayan aikinta, ta saita vedio ta fara
akko magungunan mata da na maza
aya bayan
aya tana bayaninsu, tana gamawa ta yi posting, nan da nan ta fara samun like da comments saboda tana da mabiya maza da yawa, da yawan comments
in mazan kuma duk yaba kyaunta suke yi, wasu ma kai tsaye suke cewa suna sonta, wannan ita ce sana'arta, wacce ta samu kar
uwa sosai take samun alkhairi da ita, ta sani Yusuf ba ya son tallata kaya a media da take yi, amma babu yadda zai yi da ita, tun da iyayenta sun ba ta goyon baya, kuma a
ashin mahaifinta yake, a nan yake samun rufin asiri, sannan ita 'yar lelen iyayenta ce, duk abin da take so suna goya mata baya, Yusuf yana aurenta ne kawai, amma ba shi da ikon saka ta da hanata, saboda yadda nashi iyayen suke rausar shi a duk sanda ya yun
ura don
aukar mataki.
08028966015
IMZEEDVENTURE
https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt
Duniyar kayan kitchen da na yara masu kyau da araha!
Kina neman kayan kitchen masu kyau, luxury da adashe, ko kayan yara masu kyau da tsada ko gonjo mai kama da sabo?
To shiga group
in IMZEEDVENTURE!
Za ki sha mamaki!
Muna da:
Adashe na kayan kitchen
Kayan yara sabbi da gonjo
Kayan gyaran gida da na mata masu kyau
Tuntu
i mu: +234 707 753 2253
DM: WhatsApp
IG/Tiktok: @imzeed_venture
*AURE A YAU*

NA
*SADIYA ABDULRAZAK*
*First class writers association*
Page 4
GIDAN HAMZA
Da safe Hamza ya tafi kasuwa hankali kwance, bai ta
a hasashen Sahura ta ta
a masa akwati ba. Ita kuwa Sahura bayan ya fita yara sun tafi makaranta ta fito da kayan nan, ta shiga
akin Saude, Saude ta"Yau tun safe na ga kamar akwai magana a bakinki".
Sahura ta ajiye kayan tana cewa"Ai yanzu ma a safiyar muke Saude, to kamar yadda na fa
a miki zan gudanar da bincike, jiya dai ga abin da bincikena ya samo, Hamza dai da gaske aure zai
ara, lefe yake ha
awa a cikin
akinsa, saboda tsabar ya mayar da mu huhulahu, a cikin gidanmu zai ha
a lefe?"
Saude ta ce"Amma dai Sahura kina da
arfin hali, gidanmu ko gidansa?"
Ta ce"Mu ma ai gidanmu ne, tun da dai mu yanzu Hamza ko sakinmu ya yi sai dai ya fita ya bar mana gidan, don mun ci gida, ni fa ko haihuwa
aya na yi da miji na ci gida ya zama nawa, ballantana biyu".
Saude ta janyo ledar kayan tana cewa"A'a ni kam ko yau ya sake ni Ni gidan iyayena zan kwana".
Ta fito da leshin tana jinjina kai, sannan ta zazzage ledar kayan gwanjon suka fara
aga su, kayan bacci ne masu kyau, irin gwanjon nan giredi, da kuma wasu riga da wando da riga da siket na zaman tsakar gida haka, Sahura ta ce"Ai kuwa duk buduruwar da ya kai wa gwanjo a lefe ta yi asara, wannan rashin daraja har ina?"
Saude ta ce"To ai ta gode Allah idan babu kayan sata a ciki, sanda zai yi
arin aurensa na farko fa wani ango ne fa sabon aure ya dinga sato kayan lefen amaryarsa yana kawo masa yana siya, da kayan sata aka yi rabin lefen, ranar da asiri ya tonu na ga ikon Allah a gidan nan".
Ta kwashe da dariya ta ce"Ba za ki gane yanayin da Hamza ya shiga ba a ranar, Sahura na so dai a ce kina nan, amma na sha kallo na sha dariya".
Sahura ta ce"Oh! Allah mai iko, ashe dai Hamza ba yau ya fara rigima ba".
Saude ta ce"Yanzu ya za a yi da kayan nan? Rabawa za mu yi?"
Sahura ta ce"
warai kuwa, kowacce ta
auki wanda zai yi mata, les
in nan kuma nawa ne, idan ya so tun da yau za ki kar
i girki ke ma sai ki san dabarar da za ki yi ki
auki naki, akwai wani blue da na gani wallahi zai yi miki kyau sosai Saude".
Saude ta ce"In sha Allahu kuwa shi
in zan
auka, Allah Ya kai mu daren".
Nan suka baje kayan gwanjo aka raba, Sahura dai kayan bacci kawai ta
iba, saboda kayan sakawar duk tsayin ya yi mata ka
an, duka Saude ce ta
iba, kowa ya adana nashi suka shiga sabgogin sana'arsu.
Dare ya yi Hamza ya dawo daga zance ya shiga
aki, Saude ta bi bayansa, har ya neme ta aka yi komai aka gama lafiya lau, ta yi luf kamar mai bacci, sai da ta tabbatar ya yi bacci ta sakko daga gadon, ta danna wayarta ta haska ta nufi wajen akwatin, ta bu
e ta fara ciro kaya, les
in saura guda uku, ga shi kuma duka sun yi mata kyau, hakan ya sa take ta
aga su ta rasa wanda za ta za
a, sai dai ta bi shawarar Sahura ta
auki blue, har ta rufe akwatin ta sake bu
ewa ta zaro wata shadda copy, tana cikin ha
e su waje guda
arar ledar ya farkar da Hamza, shi a zatonsa ko
era ne ya shiga akwatin yake ta'adi, duk da ya san ba shi da
era a
akin, a gigice ya fara laluben wayarsa, don idan
era ya ragargaza masa kayan nan ya cuce shi, ya manta ya saka wayar a caji, yake ta lalubenta a gadon ya rasa, ya fara cewa"Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Dukiyata, lefena, kayan Baby Mardis".
Saude ta daskare a wajen ri
e da kaya, ta kasa gaba ta kasa baya, kawai sai ta kwanta rungume da kayan. Hamza ya zare wayar daga caji ya kunna,
irjinsa ya buga da
arfi ganin Saude kwance da kaya rungume a
irjinta, ya ce"Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Saude! Saude me kike yi da kayan masu delivery? Kayan mutane ne fa da suke tara order ba sa kar
a da wuya, wallahi kayan mai delivery ne".
Saude ta yi luf kamar mai baccin gaske, amma zuciyarta bugu take yi kamar za ta fasa
irjinta ta fito, ita dai sata ba halinta ba ne, amma ga shi Sahura ta cuce ta ta sa ta yi, kuma abun bai kar
e ta an kama ta tun a karon farko.
Hamza ya fara zungurar
afarta yana kiran sunanta, ta yi kamar ba ta ji shi ba, sai da ya kai hannu ya fara jan shaddar, ta zabura ta sake
ame ta tana cewa"E mun
auka, mun
auki sa
onmu muna godiya, ba cewa ka yi ni less da shadda ba, Sahura kuma less?"
Hamza ya
an ji fargaba ka
an, ganin yadda Saude take magana cikin bacci, kamar mai shafar aljanu, amma ya dake ya saka
arfi ya fizge kayan, Saude ta tashi zaune ta fara kalle-kalle tana cewa"Me ya kawo ni
asa ni da na ke kan gado?"
Hamza ya yi mata mugun kallo ya ce"Dubunki ce ta cika, uban me ya kawo ki kan akwatina?"
Ta ce"Kar ka sake ambatar ubana, ka san dai kai ka
ai ne kake fa
a mini haka ban ce ubanka ba ko? To ka kiyaye".
Ya ce"Na fa
in, me ya kawo ki kan kayana? Kenan
an hali za ki fara yi ko? Kayan mutane ne fa na kawo gobe zan saka su a mota a kai musu garuruwansu, shi ne za ki sata ki takaice ni ki kashe mini kasuwa?"
Ta ce"Ni fa mafarki na yi, wata tsohuwa ta zo tana fa
a mini wai na duba akwatin cikin
akin nan, zan ga ka fara yi mana tarun kayan sallah na kwashi rabona, kuma kawai sai na farka na gan ni a haka da kaya a hannu, don Allah me yake faruwa?"
Hamza ya yi mata mugun kallo ya ce"Amma dai kin san ba tsoron aljanu nake yi ba ko? To bulukiya ma ta ci malafar ubanta, ke dai dubunki ta cika yau na kana ki, kuma wallahi kayan nan a lissafe suke, ko tsinke ne babu a ciki ke ce".
Saude ta ce"Wallahi ban ta
aukar maka kaya ba, Hamza idan sata halina ce ai da tuni ka sani".
Ya zazzage kayan akwatin duka ya fara lissafawa, ya ce"Ina kayan cikin ba
ar leda?"
Saude ta rasa bakin magana, don rigar jikinta ma ta gwanjon nasa ce, ya je ya kunna globe
aki ya gauraye ds haske, sai yanzu ya kalli rigar jikinta da kyau, tun da
azu duk bidirin da aka sha a duhu ne, Hamza ya lailayo wata ashar mai gunna ya maka, gane wannan rigar ta jikin Saude, abokinsa ne yake harkar bu
e dilar gwanjon a kasuwarsu, kuma shi ne ya ba shi shawarar ya ha
a har da su a cikin lefensa, don idan suka ji wanki fa guga ya saka su a leda a matsayin sababbi za a kalle su, kuma wannan rigar duk ta fi yi masa kyau a cikin kayan, yana ganinta ya hango yadda za ta yi kyau a jikin Mardiyya, sannan duk ta fi sauran tsada, don dubu
aya da
ari biyar ya siyar masa da ita, sa
anin sauran da ba sa wuce
ari bakwai dubu
aya, don haka ba zai manta da kalar rigar ba, sai ga ta a jikin Saude, wacce a idonsa ganinta ya yi kamar an saka wa ta macen biri kaya.
Kamar zai yi kuka ya ce"Saude! Wannan rigar ta jikinki fa? Saude haka za ki yi mini? Talata mini neman aure za ki yi? Rigar da na ajiye amaryata za ta saka a daren farko ita kika
auka kika saka?"
Sai ya nemi waje ya zauna ya ce"Na shiga uku ni Hamza, me yasa Allah Ya jarabce ni da mata biyu duka babu na
auka ne?"
Saude ta ce"Wai Hamza me kake nufi ne? Kenan sharri za ka
ala mini? Na ce maka mafarki na yi". Ta juya ta
auki hijjabinta za ta bar dakin.
Ya zabura ya ce"Ubanki ke da mafarkin, wallahi dawowa za ki yi na lissafa kayan nan, ko riga
aya ce babu sai na siyar da keken
inkinki ko firji".
Ya gama duba kayan, ya fahimci less guda
aya ne babu, sai kuma duka kayan gwanjon, ya ce"Ina leshina?"
Ta ce"Wallahi ban
auka ba".
Ya ce"Na rantse da Allah idan ba ki fito mini da shi ba gobe zan ci kasuwar keken
inkinki".
Ta ce"Wallahi Hamza ban
auka ba, amma dai..." Sai kuma ta yi shiru, tana son fa
a masa Sahura ce ta
auka tana fargaba, ba ta so ta yi gulma.
Ya ce"Amma dai me?"
Ta ce"Wallahi ban
aukar maka ba".
Ya ce"Mu je dakin naki".
Ta wuce ya bi bayanta, suka shiga ita da kanta ta bu
e sif
in ya shiga bincikawa, bai yi nisa ba ya ga sauran kayan gwanjon, ya ce"Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Gaskiya Saude kin raina ni, kin gama wula
anta ni wallahi, to maza fito da su".
Ta fito masa da su duka, ya ce"Ina leshi ina sauran kayan bacci?"
Ta ce"Wallahi ban
auka ba, su ne kawai".
Ya yi tsaki rai a
ace ya nufi falo, kai tsaye wajen keken
inkinta ya yi, ya fara kici-kicin cire kan keken, da sauri ta
arasa ta ce"Haba Hamza idan na
auki leshin nan ai dai za ka gani ko?"
Ya ce"Kanki ake ji".
Ta ce"Wallahi ban
auka ba, amma na san wacce ta
auka dai, yana
akin Sahura, sauran kayan baccin ma suna wajenta".
Ya ce"Kutt! Kenan dai gungun
arayi na tara a gida nake ciyar da su? Duk zan yi maganinku".
Ya kwashi kayan ya fita, ya kai
akinsa, ya dawo ya shiga
akin Sahura, duk da yadda jikin Saude yake a sanyaye sai da ta fara dariya saboda tunawa da Sahura ta kai
inkin less
azu da rana.
Ya fara
wasa
ofar yana ha
awa da kiran sunanta, ta zo ta bu
e tana cewa "Waye cikin daren nan? Hamza ki
atan kai ka yi?"
Ya ture ta ya shige
akin ya saka sakata, Sahura da ita ma rigar jikinta ta gwanjon ce ta janyo hijjabi ta saka tana cewa"A'a fa wallahi Hamza ba za ka yi haka da ni ba, yaushe ka fara satar kwana?"
Ya ce"Ke ba wannan ya kawo ni ba, maza
akko mini leshena da kika sata,kuma ki fito mini da kayan baccina, wannan ta jikin naki ma ba yafewa zan yi ba wallahi, tun da kun riga kun saka sai dai ku siya, don wallahi idan ma ba ku ajiye ku
i na
auka ba to zan zara s kudin cefanenku".
Sahura ta ce"Wai me kake nufi ne Hamza? Ko dai magagin baccin ka fara yi?"
Ya ce"A'a dag gidan mahaukata na tsinko, ki fito mini da leshena kawai, yau dubunku ta cika".
Tun da ya fa
i haka ta san ya kama Saude ne, ta ce"Ni dai na riga na kai
inki, kuma tun da sallah saura wata uku ai kawai sai a bar shi a na sallah, sai ka yi mini ciko".
Ya ce"Sahura kin san Allah a kan les
in nan sai na karya miki jarin awara?"
Ta yi wata dariya ta ce"Da gaske?"
Ya ce"Idan shi kin kai shi
inki na ji, ki fito mini da kayan baccin".
Ta fito da su tana cewa"Amma dai Hamza a zawarawan ma mara aji za ka auro ko? A ce har da gwanjo a lefen?"
Ya ce"Idan ma gumama ne babu ruwanki!".
Ya fizgi kayan da ta mi
a masa, ya ce"Zan
ibi waken suya na ku
in leshina".
Ai yana fita da daka tsalle ta bi bayansa, don kuwa jiya aka kawo mata buhu
aya ko farkawa ba ta yi ba, kamar yadda ya kwasa a guje ita ma haka da gudun suka
arasa kofar kitchen
in, ya
ata rai ya ce"Ki matsa".
Ta ce"A kan me zan matsa? Na ce a bar shi s bakacin na sallah na, tun da na riga na kai
inki".
Ya shiga
akinsa ya ajiye kayan, ya dawo, ya tarar Sahura ta babbake ta tare
ofar shiga kitchen, da
yar ya ture ta ya shiga, a tare suka shiga, shi ya fara rarraba ido, ita kuwa da ta san ma'ajiyar buhunta ta yi kansa ta kwanta, ya
arasa ya dauki wani bokiti ya matso yana cewa"Matsa na
ibi waken nan? Nawa ne kwano
aya?"
Sahura ta ce"Hamza ko me za mu yi ban da sana'ata s ciki".
Ya ce"Ni ba sana'ata kuka ta
a ba? Kayan me delivery ne fa".
Ta ce"To je ka dai gobe zan kar
o maka leshinka".
Ya ce"Wallahi
arya kike yi, a yau za ki ba ni abuna".
Ta kwanta a kan buhu ta yi bake-bake, ya yi iya yinsa ya kasa
are ta daga buhun nan, da ya ga da gaske ba za ta saki ba sai ya fara jan
afafuwanta, ganin zai ci galaba a kanta ya da ta sakin wani gigitaccen
aran da ba shi ba hatta Saude da ke la
e tana le
ensu dai da ta tsorata, ta
ago daga kan buhun taba cewa"Zo ka
iba! Zo ka
iba, wallahi idan ka ta
a waken go
iyarmu sai mun mayar da hannuwanka duka biyun kan mazaunanka! Zo ka
iba!".
Hamza ya fara baya-baya a tsorace, amma bai fita daga kitchen
in ba, don yana son nuna jarumta ko ka
an ce, Sahura ta fara takowa wajensa a hankali, cikin taku
aya-
aya, duk taku
aya da ta yi shi ma sai ya yi taku
aya yana matsawa baya, yana ta muzurai da cewa"Yau ko tsamiya ce a kanki sai kin biya ni leshina, sanda ina yaro babu kalar hatsabibancin da ban yi ba, har kwana na sha yi a kan bishiyar kuka, na yi mafici fa tunfafiya".
Sahura ta yi kwanta-kwanta, ta shammace shi kamar mage za ta kama
era, ta yi wuf ta wawaso
afafunsa, sai ga shi ta yi sama da shi cak, Hamza ya daddage ya kurma ihu yana cewa"Saude! Saude! Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Wa innahu bismillahi".
Sahura ta fito da shi tsakar gidan tana cewa "Tsamiyar za mu kai ka ka kwana a can".
Hamza cikin tashin hankali ta samu ya diro
asa, bai yi wata-wata ba ya fa
akinka, ya banke
ofa ya danna sakata, Sahura ta
arasa
akin ta buga kofar da
arfi tana cewa"Ka fito ka kar
i leshinka mana!".
Ya ce"Na bar miki ki ri
e a bakacin kayan sallarki, yanzu saura takalmi da mayafi".
Saude kuwa dariya ta kusa
ulle mata ciki, ta fito ta ce"Amma Sahura kin raina mijinki wallahi, kar fa wataran ki da zuciyarsa ta buga".
Sahura ta ce"Ai ba ki da wayo shiyasa kika ba shi kayansa, wallahi kaya sun zo kenan, kuma idan bai kwashe su daga gidan nan ba ba zan fasa zara ba, ai raini ne ma ya zo ya dinga ha
awa kishiya kayan lefe a gidanmu".
Saude ta ce"Da safe ma
arasa zancen".
Kowacce ta shige
aki, shi kuwa Hamza zama ya yi ya zuba tagumi, har yanzu
irjinsa bai daina bugawa da sauri ba, saboda fargaba da tashin hankalin da ya shiga, mamaki yake yi yana tunanin dama tana da aljanu amma ba su ta
a tashi ba? Wata zuciyar ta ce masa 'Haba babu mamaki shiyasa a baya ta ta
aga ka ta daka a cikin ruwan tsami, wannan ma aikin jinnu ne".
A hankali ya ce"Allah ga Hamza, Allah ka zama gatana, ka sani sunna nake son
abba
awa a
arin auren nan, Allah ka ka
e mini fitinar gidana kafin auren da bayan auren".
Washegari da safe ya ha
e duka kayan a akwatin, da Sahura ta shigo kawo masa abun karyawa bai tada zancen jiya ba, ita ma ba ta tada ba, yana gama karyawa ya ja akwatinsa ya bar gidan da ita.
GIDAN SUNUSI
Komai na kayan abincin da suke da shi a gidan sai da maman Nawal ta
ibar wa Sabila, kuma masu yawa wanda zai kai musu wata biyu ko fi, sannan ta ba ta dubu biyar ta siyan gawayi, Sabila ta dinga godiya har da
wallarta, Maman Nawal ta ce"To ba wannan ba, yanzu sai ki nemi inda za ki
oye kayan nan, kar ma ki fa
a masa, don
arasa kashe masa matacciyar zuciyarsa za ki yi, ki ja bakinki ki yi shiru, idan ya ba ki ki dafa, ranar da bai ba ki ba sai ki
iba a wannan
in ki dafa, kuma wallahi Indai namiji zai iya fita ya bar ki babu abinci, ya dawo ya gane cewa kin nema kun ci, ko ma har ki ajiye masa to shikenan kin kashe kanki, kin ce ya nemi waje ya kwanta, don ya daina nemowa, duk ranar da bai ba ki ba ko yunwa za ta yi masa lahani kar ki dafa ki ba shi".
Sabila ta yi shiru tana nazari, a ganinta ya za a yi ta
i nuna masa kayan arzi
in nan? Ai ko don ya ga girma da mutuncin ma
ocinsa ya dace ta nuna masa, kuma ita dai ba ta jin za ta iya yin girki ta hana shi abinci, amma a zahiri sai ta nuna ta
auki shawararta, ta ce"To shikenan maman Nawal na gode sosai".
Ta yi girkinta wadatacce, har kifi ta siya ta saka a har miyar, sannan maman Nawal ta aiko mata wanda ta dafa, da daddare da ya dawo ta kawo masa abinci, farar shinkafa da doya, ga miya ta ji kifi, ya bu
e ya fara ci yana yi yaba danna waya, ta yi zaton zai tambaye ta inda aka samu, tun da ta san dai ya sani dubu daya da dari biyar ba za ta isa wannan girkin ba, sai da ya gama cin abincin tsaf zai tashi, ta ce"Baban Amal".
Ya kalle ta ba tare da ya amsa ba.
Ta ce"Ka ga an yi girkin da ya fi
arfin ku
in da ka bayar amma ba ka tambaye ni inda na samu ba".
Ya ce"To ina ruwana? Me ya hana ki yi daidai na karfina? Ko na ce ki yi mini ciko ne? Ok don kin cika ku
i kin canza girki shi ne kika titsiye ni za ki goranta mini?"
Ta ce"Wallahi sam ba da wannan manufar ba ne, abun arzi
i ne fa ya same mu, bari ka gani".
Ta shiga kitchen ta fara
ebo kayan abincin, ta zube su duka a gabanta, ta
ora ku
in gawayin a kai ta ce"Ka ga kyautar kayan nan aka ba mu, har da ku
i wai na dinga siyan gawayi".
Ya ha
e rai sosai ya ce"Uban waye ya ba ki wannan kayan?"
Ta ce"Haba baban Amal abun ba na fa
a ba ne, nan ma
otanmu ne fa, wannan matar maman Nawal da take shigo mini, kuma mijinta ne ya ce a bamu".
Ya ha
e gira sosai ya ce"A kan me? Ina ruwansa da gidana da zai ba ki abinci? Ok kenan zuwa kike kina tona mini asiri kina cewa ba na ba ki abinci ko? Ke wallahi sai na ji ma mene ne ha
inki da shi da zai ba ki abinci,
anin ubanki ne?"
Wani abu ya tsaya mata a ma
oshi, ta ji kamar za ta mutu don takaici, a tsawace ya ce"Na ce
anin ubanki ne?"
Ta girgiza kai alamar a'a, hawaye ya sakko mata.
Ya ce"To gobe ki tabbata kin mayar musu, ba na son taimakonsu".
Ya fice daga gidan, ita kuma ta zauna ta kifa kanta da gwiwa ta fara kuka, yaran duk jikinsu ya yi sanyi irin yadda suka saba idan uban nasu yana yi mata tijara.
08028966015
IMZEEDVENTURE
https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt
Duniyar kayan kitchen da na yara masu kyau da araha!
Kina neman kayan kitchen masu kyau, luxury da adashe, ko kayan yara masu kyau da tsada ko gonjo mai kama da sabo?
To shiga group
in IMZEEDVENTURE!
Za ki sha mamaki!
Muna da:
Adashe na kayan kitchen
Kayan yara sabbi da gonjo
Kayan gyaran gida da na mata masu kyau
Tuntu
i mu: +234 707 753 2253
DM: WhatsApp
IG/Tiktok: @imzeed_venture
*AURE A YAU*

NA
*SADIYA ABDULRAZAK*
*First class writers association*
Page 5
Haka Sabila ta dinga komai a sanyaye har yara suka yi bacci, ita ma ta kwanta, tana tunanin yadda za ta iya mayar da kayan abincin da shi ma ya san suna bu
atarsa, ita sam ba ta yi zaton zai ce haka ba, tun da ai taimakonsa aka yi,
arfe goma ya dawo gidan, lokacin bacci ya fara
aukarta, ta zo ta bu
e masa ya shigo, ta koma
aki ta kwanta, shi kuma ya zauna a bakin gadon, har ta
an yi mamaki tun da ta ga ba danna waya yake yi ba, idan ya yi irin zaman nan ta san akwai abin da yake damunsa, ko kuma ba shi da ko sisi, inda da ne da za ta yi masa magana ta tambaye shi mene ne, amma yanzu da yake tana jin haushin shi sai ta yi banza da shi, ya yi wajen minti biyar a haka har bacci ya fara
aukarta, can dai ya ce"Sabila".
Ta ce"Na'am"
Ya ce"Nawa ne ku
in gawayin da kika ce sun ba ki?"
Ta ce"Dubu biyar ce".
Ya ce"To
an ba ni dubu uku mana".
Ta ce"Kuma tun da mayarwa zan yi ai bai kamata na ta
a ku
in ba".
Ya ce"Bar shi ma kawai ba sai kin mayar ba".
Ta ce"To".
ora da fa
in"Ni a ganina ai taimakonka ma aka yi, kuma babu kyau mayar da hannun kyauta baya".
Ya ce"Ke dalla ba na son iyayi, ni
akko min na wuce kawai".
Ta tashi ta
akko ku
in tana cewa"Amma fa gawayi ta ce na siya da ku
in, kuma zan dinga siyan biskit
in makarantar yaran nan".
Ya ha
e gira ya ce"Ok kenan don ta ba ki ku
i ita ce za ta tsara miki yadda za ki kashe? Kenan ma ita ce mijinki ita za ta fara tafiyar da gidan".
Ta ce "Ba haka ba ne ba wallahi".
Ya ce"To ba ni, idan kuma ba za ki ba ni ba ki fa
a mini, duka na ce ki ba ni? Ban da ma ba ni da ku
i ke kin isa na tambaye ki wani abu?"
Ta zari dubu ukun ta ba shi, ta mayar da dubu biyu ta ajiye, ya fice daga gidan, kai tsaye gidan su Karime ya tafi, don dama daga can yake, ya je zance ta tambaye shi dubu biyar, ya mata babu cash bari ya je ya ciro, saboda dubu biyar din ce a jikinsa, kuma ba ya so ya yi
araf, shi ne ya je ya ba ta, shi kuma ya tsira da ukun, ya san za tq ishe shi gobe tun da dai ba shi da wani case
in cefane.
Karime wata bazawara ce, wacce ake yi mata la
abi da Karime 'yar arufta, aurenta hu
u, duka babu wanda take zaman wata uku, kuma dama kafin auren ma ta da
e a gida ta zama babbar buduruwa, amma dayake tana da
an jiki
arami ba a fiya ganin girmanta ba, sai dai idan ka kalli fuskarta da kyau za ka lura ba yarinya ba ce, kowa a unguwar nan da kewaye an shaida Karime cikakkiyar 'yar arufta ce ta gaske, domin ta iya tarar aradu da ka, tun tana
aramarta kowa ya santa wajen fa
a da masifa, sanda ta zama buduruwa kuwa ta yi tashen tara samari saboda ta
ware a yaudara, da iya cin ku
in samari, rashin ha
urinta da rashin kunya shi yake hana ta zaman aure, saboda ita sam ba ta
aukar rainin hankalin namiji, mijinta na
arshe da suka rabu, sai da suka yiwa juna jina-jina har da kwanciya a asibiti, don ice ya mammaka mata, bayan ta gama suyar naman sallah, a kan rabon naman aka yi fa
a, ita kuwa ta caka masa almakashi a cinyarsa, ta jefe shi da murfin tukunya ta fasa masa goshi.
Yanzu kuma ta
ware wajen cutar zawarawan da suke zuwa wajenta, a zahiri za ka yi mata kallon mara kamun kai, sai dai duk
an iskan da ya matso kusa da ita zai gane ba haka abun yake ba, domin za ta yi ta ci maka ku
i ne da sunan za ta amince maka, har ka gaji ka gane ka tafi, aure kawai take son yi, saboda ta gaji da zaman haka, Allah Ya yi ta cikin mata masu yawan bu
atuwa, kuma mijinta na farko hariji ne, ya yi mata sabo mai wuya, duk sauran mazan da ta aura sam ba su gamsar da ita ba, shiyasa yanzu ta ma
alewa Sunusi tun da ta ga matashi ne mai jini a jika, take kyautata zaton za ta samu yadda take so su dinga cin uwar sabada.
Shi kuwa Sunusi tsakaninsa da Allah yake sonta, yana ta tanadin aurenta, don adashi ya shiga a kasuwarsu, yake yin zubi duk wata,
auka tana zuwa kansa sai dai kawai ya yi wuf da 'yar arufta, shi dai yanzu da a ce ta tambaye shi ku
i ta rasa ya ji kunya, gara a ce Sabila da yaran su kwana da yunwa, kullum idan zai je zance akwai ledarta ta tsaraba, haka kawai take yi masa waya ta ce ya kawo mata abu mai gishiri, idan ta ce haka nama take nufi, kaza, tsire balangu ko kifi, idan ta ce mai suga kuwa ya san kayan sanyi take nufi, kuma ba ta shan lemo mai araha saboda ba ta son gas, sai dai ta siyo mata yogurt zundumemi ki da kuwa bashi ne sai ya ciwo.
Washegari da safe ta dafa indomi da shayi suka karya ta raka yara makaranta ta dawo, ya tashi ya yi wanka ta kawo masa nasa, ya bu
e indomin yana
an ha
e fuska ya ce"Ba na ga da
wai a kayan nan ba?"
Ta ce"E akwai".
Ya ce"To me ya hana ki soyawa?"
Ta ce"Wai da barinsa na yi sai gobe sai na soya doya da shi ko dankali".
Ya yi tsaki ya ce"
an soya min guda biyu".
Ta ce"To".
Ta je ta kunna gawayin ta soya, kafin ta gama har ma ya gama karyawar, ta ajiye masa ya cinye ya tafi kasuwarsa. Tun daga nan kuma ya na
e hannu, bai sake ba ta ko naira biyar ba, kwana biyu dubu biyun hannunta ta
are, saboda kullum tana siyan ruwa na
ari biyu, tana siyan gawayin
ari biyu kuma ta siyawa yara biskit
in zuwa makaranta, yau da daddare yana cin abinci take ce masa "Baban Amal ku
in hannuna sun
are, babu ma gawayin da za a yi amfani da shi gobe, kuma akwai siyan ruwa, da biskit
in yaran nan".
Ya yi shiru kamar bai ji ta, wannan halinsa ne, ta yi masa magana ya share ta, abun yana
ata mata rai sosai, sai da ya gama ya tashi zai fita ta ce"Ina yi maka magana, ba na so gobe yaran nan su yi latti".
Ya ciro
ari biyu a aljihunsa ya cilla mata yana cewa"Ki je ki siyo".
Ta ce"Amma da daren nan? Na za ta za ka taho da shi ne".
Ya ce"To ki bar shi gari ya waye mana, ni yaronki ne da za ki aike ni?"
Ya fita daga gidan, yaran sun yi bacci, ba za ta tashe su su tafi siyan gawayi ba, sannan kuma ba ta son fita ta bar su su ka
ai a gidan, don haka ta ha
ura dai washegari da sassafe ta fita ta siyo, yara sun tafi makaranta shi ma ya gama komai zai fita ta ce"Yau fa sai ka ba da ku
in cefane, kayan kayan miyan da ta ha
s mana da shi sun
are, kuma na fa
a maka sai sn sayi ruwa, biskit
in yara ma bashi na kar
Ya ce"Su ma sauran sai ki ci bashin".
Ta ce"Shi ma mai shagon don dai mun saba da shi ne, amma ba zan iya zuwa wajen mai kayan miya cin bashi ba".
Ya ce"To ni dai haka na tashi babu ko sisi, ki
ibi kayan abincin ki siyar mana, ko taliya biyu kika kaiwa mai shagon ya siya ai za ki samu na cefanen".
Mamaki ya kama ta, saboda ita ba ta san Sunusi yana zarar kayan abincin yana siyarwa ba, ta ce"Na siyar da abincin fa ka ce?"
Ya yi tsaki ta ce"Zancen kike so". Ya fice daga gidan.
Ta zauna tana ta mamakin halinsa, haka ta kar
i bashin barkono ta dafa shinkafa da wake, da zai dawo ya dawo da kayan miya mai yawa, tun da dama sana'arsa ce, tun daga ranar kuwa bai sake ba ta ku
in cefanen ba, sai dai
ari biyun siyan gawayi, shi kansa mai ruwa bashi yake ta zubawa ana yi mata lissafi.
GIDAN SUNUSI
Zubaida wuni ta yi da waya, manyan mata 'yan gayu da 'yan
arya ana ta saka order kaya, ga masu adaidaita sahunta nan a gidan suke wuni su ma, da an sayi kaya su kai masa idan ba na gari ba ne a saka masa a mota, a wunin ranar sau uku ta canza kaya, kawai saboda yin vedio, ita komai nata na media ne, hatta abinci kullum sai ta yi vedion sa ta saka a status, ga kuma
arya da take yi, idan ta yi sabon magani sai ta ce za ta fara gwadawa kafin ta fitar da shi, washegari sai ta zo status tana ba su labarin
arya ta ce mijinta ya ce kaza ya ce kaza, domin ta da
e da yin block
insa ta WhatsApp, tiktok dai yana kallon vedios
inta har ma ya bi comments
in mutane ya sha kayan takaici.
Dayake yau Alhamis ce yara suna gida da rana babu islamiyya, sai ta sa aka yi musu kwalliya, ta yi musu vedio suna ri
e da kayan suna bayanin a zo a siya, Yusuf dake zaune a office yana
arasa aiki don sun kusa tashi, abokinsa ya shigo ya zauna fuska babu walwala, Yusuf ya ce"Ya dai?"
Abokin ya ce"A gaskiya Yusuf kana cikin tsaka mai wuya, sam ba ka more aure ba, a ce mace ta zama 'yar media tana neman ta saka yaranka ma a ciki? Idan ita ba ka isa da ita ba ai ka isa da yaranka".
Ya gyara zama ya ce"'Yarka mace ce Yusuf za ta gur
ata mata tarbiyya a banza, kalli abin da ta yi posting yanzu".
Ya kunna vedion da ya yi saving ya mi
a masa wayar, wani ba
in ciki ya kama Yusuf, ganin Yusra ri
e da maganin maza tana cewa"A lokacin baya hankalina ya tashi saboda ina damuwa da son na samu
ani, sai Momyna ta ce mini za ta share mini hawaye, wannan maganin shi ta nuna mini ta ce"Allah ne zai ba ni
ani, sannan wannan maganin ne zai ba ni
ani, cikin ikon Allah sai ga shi na samu
ani silar wannan maganin, don haka ku zo ku siya man power domin kyautata soyayyarku da mazajenku".
Duk da ya san tsara mata aka yi amma abun ya tsorata shi, yadda har ta haddace, yarinya
arama 'yar shekara takwas a ce tana tallan maganin maza? Anya Zubaida tana da hankali kuwa?
Ya mi
a masa wayar, yana cewa"Amma ban gani a page
inta na tiktok
in ba, ina bibiyarta".
Abokin ya
an daburce ka
an kafin ya ce"Za ta
ora, ai dama sai ta fara sakawa a status".
Yusuf ya
ance ido ya ce"Ya aka yi ka sani?"
Gabansa ya ba da rass, tun da ba zai iya fa
a masa yana da lambar matarsa har suna fira, kuma yana siyan kayanta ba, ya ce"Matata ce take ba ni labari, yanzu ma ita ce ta turo min, take cewa sam bai dace ba".
"Ok" Kawai Yusuf ya ce ya cigaba da aikinsa amma ransa ya yi ba
i, a gurguje ya
arasa aikin, ya tattara komai ya bar companyn.
Sotari idan ya tashi gidan iyayensa yake tsayawa su gaisa har ya yi sallar magriba, sannan ya koma gida ya yi wanka ya ci abinci ya
auki mukullin shagon da yake siyar da kayan provition ya tafi, sai kuma dare zai dawo, amma yau sai ya zarto gida, yana shiga tsakar gidan yake jiyo shewar mata, a bakin shiga falon ya ga maza masu delivery suna zaune, suka yi masa sallama kawai ya
aga musu hannu, har zai shiga ya fasa, ya zagaya ya shiga ta vantilation, ya shige
akinsa ba tare da sun gan shi ba, zama ya yi shiru yana nazari, yanzu a ce rayuwa za ta tafi a haka, matarsa ta dinga abin da ta ga dama kuma ba shi da ikon hanawa? Tun tuni ya san ta yi block
insa a whatsApp, shiru kawai ya yi mata saboda ba ya son fitina. Can dai jin an fara kiraye-kirayen magriba kuma matan ba su gama watsewa ba sai ya
auki waya ya kira ta, tana
agawa ya ce"Na shigo fa ina
akina ina jiranki".
"Ok" Kawai ta ce, ta katse kiran, ta cigaba da sabgarta, ganin za a shiga sallah sai ya yi alwala ya tafi masallaci, ana idarwa ya koma gidan, ana idarwa ya dawo, yanzu ta
ofar falon ya shiga, ya tarar da mata uku sun baje suna ta fira, ga kuma wani matashi zaune yana ts li
e kaya da gam, ita Zubaidan tana ware kaya da littafi a hannunta, ga kuma waya li
e a kunnenta, daidai sanda ya shigo ta ji yana cewa "Alhaji kayanmu ingantattu ne, idan ka gwada za ka dawo mini da feedback". Ta gefen ido ya kalli yadda take ta washe baki, ta tattare doguwar rigarta ana ganin dogon wandon jikinta, fuska a murtuke ya ce"Zubaida ina jiranki". Ya shige
akinsa
Ranta ya
aci sosai, a ce a gaban mutanenta ya kira ta da sunanta gatsal babu wata soyayya? Ita da take gyaran aure take zuwa tana
aryar yadda mijinta yake riritata, shi ne zai zo ya yi mata magana haka fuska kamar kunun kanwa? Jikinta sai ya yi sanyi ta ce musu"Ina zuwa, bari na je na ji, dama ya fa
a mini sun yi fa
a da wani abokin aikinsa, bari na je na kwantar masa da hankali".
aya cikin matan ta ce"A'a ni kam kin ga tafiyata, C.E.O guda ta shiga rarrashin miji ai ba san sai gobe za a fito".
Duk suka saka dariya kowacce ta kwashi kayanta suka tafi.
Sai shi matashin da yake cewa"Idan na gama na je da su kawai ko?"
Ta ce"E ai duk ba cikin gari ne, a yau ma za ka iya kai wa ko'ina, sai da safe".
Daga haka ta shiga
akin nasa, zaune a bakin gado ta same shi, ta ha
e rai sosai ta ce"A gaskiya Yusuf ba na son irin abin da kake yi mini, ya ka san ina kan aikina za ka matsa mini da kira? Har ma ka zo gaban
awayena kana kirana ranka a
ace? Me kake nufi ne?"
Ya ce"Nan gidana ne, ina da ikon shiga ko'ina ko da kuwa kina da ba
i, babu ruwana da ba
inki, kuma zan yi miki garga
arshe, kar na sake zuwa gidan nan na tarar da namiji a cikin gidana, duk wani
an iska iskancinsa ya dakata daga
ofar gida, saboda ba ki dan kanki ba namiji har cikin
aki? Wannan wane irin jahilci ne?"
Ta ce"Duk wani namiji da za ka gani a gidan nan abokin kasuwancina ne, kuma tun da ka san da sana'ata ka kuma bar ni na yi to ido ne naka, babu ruwanka da waye zai shiga waye zai fita, sai dai ko idan zargina kake yi wannan sai ka yi bayani, kuma namiji da kake batun ya zo har
aki
anina ne, da babata da babar shi uwa
aya uba
aya suke, ka ga kuwa ba ka da ikon hana dangina shigowa gidana".
Ya ce"Gidanki ko nawa?"
Ta ce"Ai tun da ni ce matar gida ina da iko da shi, idan kana son goge kalmar gidana to sai dai ka sake ni".
Ya ce"Ina ba ki abinci ke da yaranki, ina yi muku sutura, ina biyan ku
in makaranta, ina yi muku magani, komai na hidimar gidan nan ina yi daidai karfina, haka ne?"
Ta ce"Tun da ka ce daidai
arfinka zan iya yarda, don kuwa ni dai sana'ata ce take
auke mini sauran bu
atuna".
Ya ce"Ok! Zubaida daga yau idan kin yarda ni mijinki ne na soke wannan sana'ar taki, kada ki sake yi, kuma idan kika sake posting 'ya'yana a media ko da ba tallan kaya kika ba su ba za ki ga matakin da zan
auka, ai neman kudi ba hauka ba ne".
Ta yi wata dariyar rainin hankali ta ce"Amma dai ka san babu wanda ya isa ya hana ni sana'a ko?"
Ya ce"Ba zan sani ba sai na ga kin
i hanuwar tukunna, sannan za ki ga matakin da zan
auka".
Ta ce"To za mu ga wanda zai janye
udurinsa a tsakaninmu".
Ta fice daga
akin, shi kuma gidan iyayensa ya tafi. Kafin ma ya
arasa har wayar Zubaida ta riga shi zuwa, ya shiga ya tarar mahaifiyarsa tana waya da ita, wayar a hans free take don haka ya zauna yana saurara, daidai inda take kuka tana cewa"Mama ni idan zaman nan ba zai yiwu ba kawai ya sake ni, sai da ya ga na fara samun
auka zai ce na daina? 50-50 fa muke yi na
awainiyar gidan, sutura Indai mai tsada ce ta shiga mutane sai dai na yi wa kaina, idan wata ya yi nisa kuma ni ce nake
arasa cefanen gidan, ban da ma ba a son tone-tone wallahi idan kika ji abubuwan da yake mini sai kin yi mamaki, kamar ni ka
ai ce mai kasuwanci da aure? Abun nan fa a gida nake yi, akwai masu fita waje suna yawo gida-gida, kuma shi ne ya hana ni bu
e office ya ce na yi a gida, to a kan me zai ce wai kar namiji ya shigo masa gida?
anina ne fa".
Takaici bai gama kama shi ba sai da ya ga Mama ta dage tana ta ba ta ha
uri, ita kuma tana sake
irkiro wasu zantukan, da haka dai har suka yi sallama ya yi shiru yana sauraronsu.
Sai da ta gama ya ce"Mama don girman Allah ki yi mini uzuri a wannan karon na ha
ura da auren nan".
Mama ta ajiye wayar ta rafka salati sannan ta fara matsar
walla, kafin ta ce "Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Yusuf kai wane irin taurin kai ne da kai? A da ina tunanin zuciyar kakanka na wajen uba ka
akko, amma yanzu na lura ka ma dame shi ka shanye, kai wawan ina ne kidahumi? Sai ka ce ba
an zamani ba har ka dinga saka kanka a tukunya kana cewa matarka ta daina sana'a, to wallahi idan na sake jin makamanciyar maganar nan za ka sha mamakina, kuma ko bayan raina ban amince ka saki Zubaida ba, a zamanin nan za ka samu mace kamarta ne? Ban da iyayenta ba da tuni kana nan kana gararin dako a kasuwa ba? So kake a ce mana butulu?"
Ya ce"Amma Mama..."
aga masa hannu ta ce"Kar na ji komai, babu ruwanka da sana'arta, babu ruwanka da ba
inta kuma, amma fa sai idan na isa da kai".
are da fa
in"Ka tashi ka ba ni waje, kafin raina ya
ara
aci".
Ya ce"Ki yi ha
uri Mama, shikenan ta cigaba, amma ta daina saka 'ya'yana, tallan maganin maza da take ba su, ba a san iya shekarun da vedios
in nan za su
auka ba, idan suka girma suka fahimci ma'anar kalaman da suka yi wane kallo za su yi mana ni da itan? Ita matata ce ba 'yata ba, tun da iyayenta sun yarda ta yi komai a media ba komai ba ne, kuma Allah Ya jarabce ni da zama da ita dole shikenan ta yi, amma su 'ya'yana ne, ni ne nake da ikon yin yadda na so da su ba kowa ba".
Mama ta saki ba ki ta ce"Au kenan dai a ta
aice gorin 'ya'ya kake yi mini ko?"
Ya ce"Ni ba haka nake nufi ba sai da safe".
Ya fice daga gidan ransa a
ace, shagonsa ya nufa ya zauna ya fara ciniki, gaba
aya zuciyarsa a jagule take, can kuma sai ya tashi ya rufe shagon, bisa shawarar zuciyarsa ya tsallaka kusa da su ya je ya sayi sabon layin mtn aka yi masa regester, ya tafi gida.
Haka ya tarar da falon kaca-kaca, da alama sun ci abincin dare bayan fitar tashi, firji ta bu
e ya
auki lemo ya shiga
akinsa, ya binciko wata waya ya saka layin a kai, ya jona ta a caji.
08028966015
IMZEEDVENTURE
https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt
Duniyar kayan kitchen da na yara masu kyau da araha!
Kina neman kayan kitchen masu kyau, luxury da adashe, ko kayan yara masu kyau da tsada ko gonjo mai kama da sabo?
To shiga group
in IMZEEDVENTURE!
Za ki sha mamaki!
Muna da:
Adashe na kayan kitchen
Kayan yara sabbi da gonjo
Kayan gyaran gida da na mata masu kyau
Tuntu
i mu: +234 707 753 2253
DM: WhatsApp
IG/Tiktok: @imzeed_venture
*AURE A YAU*

NA
*SADIYA ABDULRAZAK*
MARUBUCUYAR
Sandar dukan uwargida
Miji goma
Wani zaman
Zuciyar mace
Iya ruwa
Wani auren
Wutar
Da walakin
Matar shige, dss
*First class writers association*
Page 6
Haka ya kwanta bai ci abinci ba, sai wajen
arfe
aya na dare ya farka da yunwa, a dole ya fito ya ci abincin, sai kuma ya kasa komawa baccin saboda yanayin da yake ciki na bu
atuwa, ya san idan ya je ya tunkari Zubaida ransa ne kawai zai
aci, amma babu yadda zai yi dole sai ya je
in, saboda yana jin yau ya kai ajin
arshe, ba zai cutar da kansa ba tun da dai yana da halal
insa, don haka ya tafi
akin nata, ya tarar tana ta sharar bacci, ya hau gadon ya matsa kusa da ita, yana fara ta
a ta ta farka tana tsaki ta ce"Wai lafiya kuwa?"
Bai amsa ba, bai kuma sake ta duk
arin fizgewa da take yi, rai a
ace ta ce"Yusuf wai mene ne haka ne? Na fa gaji, sai ka ce ba
azu ka gama ci mini mutunci ba, shi ne yanzu za ka zo kana nani
ata, to kusanta ta ba naka ba ne tukunna, gara ma ka bari sai mun san inda matsayin auren namu yake".
Ya ce"Ban gane matsayin aurenmu ba".
Ta ce"
warai kuwa, domin ni dai ba zan zauna da mijin da zai hana ni sana'a ba, wallahi ko ina za a je
ayan biyu ne, ko dai na cigaba da sana'ata ko kuma a ha
ura da auren, sai ka auro mai zaman
umama maka kujera, wacce ko
an kunne sai ta ce ka siya mata".
"Ok" Kawai ya ce, ya cigaba da abin da yake yi mata, yana ta
arin danne
acin ransa, kusan
arfi-
arfi ya saka mata ya samu ya rage abin da yake damunsa, ba don ya samu cikakkiyar gamsuwa ba, ya koma
akinsa ya yi wanka ya kwanta, yana tunani a kan shawarar da yanke, Allah Ya ga zuciyarsa shi ba zarginta yake yi ba, amma yadda ya ga tana waya da namiji
azu ya sa shi jin yana son sanin iyakarta kan mu'amala da abokan kasuwancinta maza, ya ga yaya take yi, wasu irin kalamai take yi musu, shiyasa ya yanke zai je mata da sabuwar lamba, da sunan customer, amma dai yana fargabar abin da zai tarar.
GIDAN HAMZA
Da safe bayan Hamza ya fita Saude ta shiga
akin Sahura tana dariya ta ce"Amma Sahura kin cuce ni, shekararmu nawa da mutumin nan bai ta
a kama ni da sata ba sai yanzu da kika zuga ni, Allah na ji kunya fa sosai".
Sahura ta yi dariya ta ce"To da na zuga ki na ce ki yi dole ne? Kuma wallahi rashin wayonki ne ya ja mana komai, ta ya ma kika bari ya kama ki?"
Saude ta ce"Hmm! Wallahi farkawa ya yi ina cikin za
en wanda zan
auka,
addara dai kawai".
Sahura ta ce"Hamza kenan, ga tsoro ga daren kasuwa, ni kuwa idan ba
aure ni zai yi ba ina ji ina gani ta ya zan yarda ya
ibar mini wake?"
Saude ta ce"Kin ga Sahura mu zuba masa ido kawai ya yi aurensa, ai jiki magayi, shi fa
arin auren ma bai kar
e shi ba, cikin wa
anda ya aura ke ka
ai ce kika iya zama, ke ma don a tsaye kike, amma mu zuba ido mu ga wacce zai auro".
Sahura ta ce"Ai Saude ina mamakin rashin kishinki, kamar wacce aka yi muku auren dole?"
Saude ta ce"Wallahi ba
incikinsa na tara kawai Sahura, shiyasa gaba
aya ya fita daga raina, yanzu ne ma dai da ya canza hali soyayyar ta fara farfa
owa, don haka ni babu ruwana da
arin aurensa".
Sahura ta ce"Ai shikenan Allah Ya sanya alkhairi".
Saude ta ce"To yanzu kika yi magana, kawai mu zama kurame mu zama makafi, mu ga abin da Allah zai yi, mu dai mun zama
uwawu a gidan nan dole a zauna da mu".
Tun daga ranar Hamza ya sake tsare gida, sam ba sa ganin walwalarsa, saboda wani haushinsu yake ji, don gani yake kawai su suka hana shirin aurensa sauri, tun da inda babu su ai da iya cikinsa zai dinga ciyarwa, da tuni ya gama ha
a lefen. Ba a fi sati biyu da wannan bidiri ba ya tara su a
akinsa, yana wani
aga kai sama yake cewa"Dama na tara ku ne saboda na yi muku bayani".
Sahura ta ce"Muna sauraronka"
Ya harare ta ta gefen ido, don azar
inta yana ba shi haushi, shi fa ji yake kamar ma ya sake ta, kawai dai don ya rasa
waran dalilin yin sakin ne, tsakani da Allah shi auren jari ya so yi da ita, a zatonsa za ta sakar masa jakarta ne ta dinga rage masa hidimar gida, ta dinga gatale shi tana saka shi a
aki tana yi masa miyar kaza, sai ga shi ya ga sa
anin hakan, har gara Saude ya san a da yana sonta sosai, kuma yanzu ma wasu halayen nata na
e da
e kawai ya tsana, da kuma yadda idan tana da shi ba za ta taimaki gida ba, dole sai ya bayar za ta dafa da shi.
Ya yi gyaran murya yana
aga kafa
a da bata rai ya ce"Dama ina so na sanar da ku zan
ara aure, an saka rana yau, nan da wata biyu in sha Allah!".
Suka ha
a baki wajen fa
in"Allah Ya sanya alkhairi".
Ya ce"To don haka wancen
akin na ga kuna shiga shan iska, sai ku daina shiga, a nan Mardis za ta zauna in sha Allah".
Saude ta ce"Babu damuwa Allah Ya nuna mana".
Ya ce"To kuma ba na son fitina, ba na son wasu
ananun kishi ko rigima, ba zan lamunta ba, aure dai babu wanda ya isa ya hana ni na yi, tun da da ku
ina zan yi, kuma gidana ne ina da ikon kawo duk wacce na ga dama".
Saude ta ce"To Hamza wannan kuma sai dai ka fa
awa Sahura, don ni dai ka san ko aurenka na farko wanda ka
are a gudun hijira saboda sojoji suna nemanka ban damu ba, ka zo ka auro mai ciki nan ma muka zauna lafiya, ka auro mai aljanun tsafta, to ita wannan 'yar gwal ce da zan damu?"
ata rai sosai ya ce"To ya ishe ki haka kuma, me ya kawo tashin-tashina? Ba na son
ananun maganganu, aure ne dai sai na yi, sai dai ku mutu".
Sahura ta ce"A'a babu batun mutuwa, ko ciwon kai ba zan yi ba, abu da ba a kanmu za ta zauna ba? Abu
aya zai sa ka ga ikon Allah daga gare mu, idan ka ce za ka rage mana cefane saboda ka yi aure, ko ka fara nuna mana bambancin to fa nan ne kuma sai inda
arfina ya
are".
Ya kalle ta she
e ya ce"To me za ki yi? Ai komai yanayi ne yake janyowa, kun san idan nauyi ya
aru dole wasu abubuwan za su canza, tun da Hausawa sun ce idan dambu ya yi yawa ba ya jin mai".
Sahura ta ce"Ai wannan maganar duk
arya ce, sai dai idan ba a zabga masa man yadda zai ji ba, ko ba haka ba Saude?"
Ta ce"
warai kuwa haka ne, har yawa ma mai zai iya yi a dambu, indai an saka wanda zai isa
in".
Ya ce"To ba sai da ku
in da za a zuba ya isa
in ba?"
Saude ta ce"Dole ne a dafa dambun? Ai ba a ce idan ba a ci ba za a mutu, don haka idan babu ku
in mai sai a ha
ura a ci shinkafa".
Sahura ta ce"Wannan shi ne maslaha, domin kuwa adalci ya zama dole, mata kiwo ne a wajen miji, haka miji kiwo ne a wajen matarsa, mu
aunarka muke yi, saboda haka dole ne mu tabbatar da ka yi adalci a gidanka, don kar ka tashi da shanyayyen
arin jiki".
Saude ta ce"Wannan gaskiya ne".
Sahura ta ce"Kuma dai ba za ka so na cigaba da binka kasuwa kar
ar ku
in cefane ba, tun da ai babu da
Hamza ya
ata rai ya ce"Duk ku
araci rashin mutuncinku, wai ma a ce ni da gidana an raina ni, ina fa
a ana fa
a? Hmm dama an ce ha
in kan matanka ba alkhairinka ba ne, gara wanda kullum za ka raba su dambe, amma kun ha
a kai ko kishin junanku ba kwa yi, saboda kun ga ba ni da ku
i ba ku
auke ni a bakin komai ba, babu damuwa, zan auro wacce za ta san mutuncina ta dinga kula da ni tana ba ni girmana a matsayin miji".
Sai kuma ya yi murmushi ya ce"Hmm Hamza angon Mardis, Allah kai damo ga harawa".
Sannan ya ce"To kun san dai lefe zan du
ufa yanzu na
arasa ha
awa, don haka sai an yi ha
uri da yanayin gidan, komai ya samu ku kar
a kawai ku gode Allah!".
Sahura ta ce"Babu fa wannan maganar, tun da auren nan ba wai dole ya zame maka ba, ka bi ha
a lefenka a hankali mana".
Ya ce"Idan kuma dole na
auka fa?"
Ta ce"To a yi dai mu gani".
Ya ce"Ku je na sallame ku, dama don kar ku ji a gari ne ku ce ban kyauta muku ba".
Suka tashi suka fita,
akin Saude suka shiga suna ta tattaunawa.
To fa tun daga lokacin sai Hamza ya fara ma
e hannu, a hankali yake rage cefane, a da yana siyo crate
wai ya raba musu, zai siyo kayan shayi madara da milo, biredi har da bota, amma yanzu gaba
aya ya daina, sai ma ya koma ajiye musu fulawa da taliya, kullum da safe su ne abun sarrafawa, sai dai a yi ta wainar fulawa, don ko fanke aka soya ya yi ta fa
a kenan yana cewa za a
arar masa da man gya
arshe ma sai ya daina siyo man gya
a sai man ja, gero kuwa rabin buhu ya siyo, ana ta yin koko, babu batun shan shayi, haka kayan miya ma wanda yake siyowa a sati sau uku yanzu sau
aya yake siyowa, sai dai a yi ta cin mai da yaji, ita dai Saude ta zuba masa ido kawai, duk abin da ya kawo ba ta cewa komai, Sahura dai tana yawan yi masa
orafi, duk ranar da ta yi haka za su yi ta bala'i, don ma Saude tana tausarta, daga baya dai suka yi shawara, suke ha
ura su yi cefanensu miya har da nama, shi kuwa su zuba masa mai da yajinsa, kuma yana kallo ba ya cewa komai, tun da ya san ba shi ya kawo ba. Amma a bayan idonsu idan ya je zance babu abin da ba ya fa
awa Mardiyya, ya ce shi zai yi cefanen komai amma sai a zuba masa mai da yaji, kawai saboda suna son
ure ha
urinsa, don sun ga zai yi aure.
Idan suna irin maganar Mardiyya ita mamaki take yi, gani take lallai matan Hamza ba su da hankali, yanzu a zamanin nan ka samu miji mai ha
uri irin wannan amma ku ha
a kai ku dinga wula
anta shi? Murya a sanyaye take cewa"Wallahi My Love tausayi kake ba ni, har na matsu a yi auren nan, don na share maka hawaye, na nuna maka yanzu ka yi aure".
Hamza ya marairaice kamar abun tausayi ya ce"Hmm kin gani dai, kin ji yanayin rayuwar gidana, kin ji silar
arin aurena, sun ha
a kai suna ta gwara ni, babu
aya da zan jingina na ji da
i, don Allah Baby idan kin shiga gidan nan duk da
in bakin da za su yi miki kar ki yarda da su, domin ni da kunnena na ji suna tattauna a kan duk yadda za a yi ba za su bar ki ki zauna a gidan nan ba, to wallahi duk wani janki a jiki da za su yi na yaudara ne, ni ne na kawo ki gidan nan, ni ka
ai kika sani".
Ta ce"Ka kwantar da hankalinka, in sha Allah sai na share maka hawayenka kuma ai na san kaidin kishiya, ba ga ta nan tana gwara yayata ba? Wallahi sai dai su su fita su bar gidan ba dai ni ba, ban da ba
in hali ku ba ku ja miji a jiki ba kuma ku hana shi zama da wata? Kishin banza da wofi".
Ya ce"Kin ji dai yadda abun yake baby, ni wallahi wannan hana ni jar miyar ma yanzu duk ya fi damuna, yanzu na na san idan ba je gida ita zan tarar fara tass
da man ja, ni ban ma ta
a ji an ci macaroni da yaji ba sai a wajensu".
Ta ce"To ko dai miyar zan dinga yi maka kana ajiyewa a
akinka? Ko kuma ka dinga cin abincin a nan gidanmu".
Hamza ya yi murmushi yana sosa kai ya ce"Raba ni da abun kunya, ina suruki a sama mini kwano a gidanku? Da za ki dinga yi mini miyar dai da na ji da
Ta ce"Me zai hana? Indai miya ce gobe ma zan yi maka in sha Allah!".
Ya ce"Ma sha Allah! Allah Ya yi miki albarka baby, na fara ji a jikina yanzu zan yi aure, da duk auren jekanayika na yi, Allah Ya mallaka mini ke ki cigaba da kula da ni".
Tana sunne kai ta ce"Amin".
Sannan ta
ora da fa
in"Miyar kaji za a yi maka ko ta jan nama? Ko kuma kifi kake so?"
Ya ce"Duk wacce ta samu, amma dai kyanta ta jan naman, kin ga 'yan tsokoki ne kawai zan taune abuna, ba ma sai sun ga
ashi ba".
Ta ce"Hakane, to kayan miyan za ka bayar ko ku
in?"
Ya ji wani dam! Don shi a zatonta da ku
inta za ta yi, ko ta
ibi kayan miya a gidansu, ashe dai ya gudu ne bai tsira ba, bai bawa na gida ba, zai bawa ta waje ta yi masa, ya ce"Duk yadda kika ce, wanne ya fi?"
Ta ce"Ka ba da ku
in kawai, dama gobe za a aike ni kasuwa, sai na yi naka cefanen".
Ya ce"To, amma yanzu babu cash a jikina, zan yi miki transfer".
Ta ba shi account number, ya tura mata dubu goma yana jin kamar ya fasa kuka. Washegari kuwa yana dawowa daga kasuwa gidansu ya zarce ya kar
a, ya yi mamakin ganin miyar dubu goma a cikin
aramar kula, amma babu halin
orafi haka ya kar
a yana godiya, a hanya ya tsaya a shago ya kar
i ba
ar leda ya saka a ciki, don kar matansa su gani.
Ranar Saude ce da girki, kuma sanda ya dawo ya shiga
akin idonta a kan ledar, a tunaninta ma ko tsire ne ta siyo zai ci, ta bi bayansa ta kai masa abinci, farar taliya ce da man ja da yaji, ya bu
e ya yi tsaki kamar kullum, ta nemi waje ta zauna tana kallon ledar, ya ce"Me kike jira ne?"
Ta ce"Babu komai, fira zan taya ka".
Ya ce"Tafi harkarki kawai ba na bu
ata".
Ta ce"To kuma sai ka ce dai a kanka na zauna? Soyayyar ce ta motsa yau, son kallonka nake".
Ya yi wata shegiyar dariya ya ce"Yaudarar ce ta motsa dai za ki ce, kuma na san wannan ledar da kika
yalla ido kika ga na shigo da ita kike yi wa, to gajerun wanduna be na siyo ba wata uwar ba".
Saude ta ce"Uhm!".
Sai dai ba ta da alamar tashi, ya ce"Kamar ya Uhm!? Ba za ki fita ba ne?"
Ta tashi tana cewa"Ai shikenan".
Ta fita, sai dai fa ba nisa ta yi ba, ma
alewa ta yi jikin
ofar ta motsa labulen ka
an tana le
ensa da ido
aya. Tana fita ya janyo kular ya bu
e, "Ma sha Allah!" Ya furta ganin mai lum
um a saman miyar, ya kwashe yajin kan taliyar ya saka cokali ya zuba miyar, ya saka nama guda uku ya juya ya fara ci, Saude tana kallonsa ya
auki waya ya yi kira, bayan sun gaisa ya ce"Baby amma dai kin tashi kaina da miyar nan taki, wallahi ga ni sai zuba santi nake yi, ke ba dan kar na yi
arya ba da na ce tun da nake ban ta
a cin miyar da ta kai rabin wannan a da
i ba, baby ke haske ce a rayuwata, idan kika shigo gidan nan na san har
iba zan
ara".
Saude ta jinjina kai, domin ta fahimta, daga gidan buduruwarsa aka yi masa miya, takaici ya kama ta, ta saki labulen ta tafi
akinta, ko Sahura ba ta fa
awa ba, dare ya yi sun kwanta bacci, can ta farka tsakar dare, ta sakko daga gadon, ta haska
akin, a can bayan akwatinsa ta hango kular miyar, ta
auke ta cak ta fice daga
akin,
akinta ta shiga ta bararraje ta tsoma hannu a miyar ta fara tsamo naman tana ci, sai da ta cinye tass duk yawansa, sannan ta wanke hannu ta
akko gishiri ta zabga a miyar, ta rufe kular ta koma
akin nasa ta ajiye ta a inda ta ganta, ta koma gado ta kwanta ta cigaba da baccinta.
Dayake yanayin zafi ne, ga shi an sakawa miya hannu, kuma tana rufe a kula, kafin safiya ta fara bugawa, shi kuwa Hamza da safe ya fita ya siyo sun
umemen biredinsa ya shige
aki, ya
akko miya zai dangwala ya ci, kawai yana bu
e miya ya ji wani gumm bashi ya daki hancinsa, shi ba abun ya fita da ita ya ce su
umama masa ba, haka dai ya daure ya fara dangwalarta da biredin, yana kaiwa bakinsa ya ji uban gishiri da tsami, gabansa ya fa
i ya shiga mamaki, shi dai ya ga jiya sam bai ji alamar ma akwai gishiri a miyar ba, amma yau ga shi nan kamar zai tsinka masa harshe, ransa ya
aci sosai, da ya ga
iri-
iri zai yi asarar dubu gomansa, sai ya yi nufin ya tsince naman ko
auraye su ne ya yi ya ci ye, ya laluba ya ji babu alamar nama ko yanka
aya, mamaki ya kama shi, don kuwa jiya ya ga nama da yawa kuma guda uku kawai ya ci, iya tunaninsa ya rasa me ya faru, kansa ya kulle, haka dai ya rufe miyar nan ya yi wanka ya sha koko da biredi, ya tafi kasuwa rai babu da
08028966015
IMZEEDVENTURE
https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt
Duniyar kayan kitchen da na yara masu kyau da araha!
Kina neman kayan kitchen masu kyau, luxury da adashe, ko kayan yara masu kyau da tsada ko gonjo mai kama da sabo?
To shiga group
in IMZEEDVENTURE!
Za ki sha mamaki!
Muna da:
Adashe na kayan kitchen
Kayan yara sabbi da gonjo
Kayan gyaran gida da na mata masu kyau
Tuntu
i mu: +234 707 753 2253
DM: WhatsApp
IG/Tiktok: @imzeed_venture
*AURE A YAU*

NA
*SADIYA ABDULRAZAK*
*First class writers association*
Page 7
Kafin dare miya ta gama kumbura a kula saboda zafi, dama ya san ba za ta ciwu ba, don haka da daddaren da aka kawo masa abinci bai bi ta kan miya ba, Sahura ce da girki, kuma abin da ya ba shi mamaki da ya shigo ya ga yaranta suna cin doya da miya, amma yanzu ya bu
e kula ya ga shinkafa da mai da yaji ko wake babu, ya
ata rai yana kallon abincin ya ce"Ba doya na gani yanzu a tsakar gida ba?"
Ta ce"Ita ce, yau ita muka yi sha'awa ni da yara".
Ya ce"To zubo min ni ma".
Ta ce"Sauranta kenan ba sakawa yaran, dama tun rana na yi, kuma kai da kai ce".
Ya ha
e rai sosai ya ce"Kenan ni yanzu a gidan nan ranar Juma'a ne kawai zan dinga ganin jar miya? Ko albarkar jollof ba zan samu ba, kullum sai dai fara da mai, so kuke basir ya yi mini illa na daina amsa sunan namiji ko? Saboda ana min ba
inciki zan yi aure, to ta Allah ba taku ba wallahi".
Sahura ta ce"Yau na ga ikon Allah! Abin da ka kawo ai shi za ka ci, mutum zai tsakuwa ne ya saka ran girbe tsaba? A'a kai ma dai da gangan za ka gaji da cin yaji" Ta
arasa maganar da 'yar dariya.
walawa Saude kira, ta shigo
akin tana cewa"Sannu da zuwa".
Ya ce"Yawwa,
auki shinkafar nan ki saka min miya ko ki zubo mini abin da kika dafa".
Ta ce"Gurasa da miya na yi kuma mun cinye tass".
Ya jinjina kai ya ce"Duk ku yi son ranki na
an lokaci ne". Haka ya ci shinkafar don yunwa ba don da
i ko son ransa ba. Yau bai je zance ba, tsakar dare ya tashi ya wanke miyar nan ya zubar, ya saka omo ya wanke mata kularta ya ajiye, a ransa yana Allah Ya isa dubu gomansa, washegari ya mayar mata da kular, da ta tambaye shi ko gobe za a
ara yi masa? Sai ya ce ta bar shi ai ya yiwa matan nasa garga
i sun ba shi ha
uri sun ce za su gyara halinsu.
GIDAN SUNUSI
Kwanaki suna ja, haka kayan abincinsu suna
arewa, ta ga saurin
arewarsu sosai, musamman taliya da macaroni, tun da su yake siyarwa ba ya ta
a shinkafa, yanzu saura shinkafar ita ma ka
an, babu mai babu magi, gara kayan miya duk sati yana kawo mai yawa, taimakon da Allah Ya yi mata shi ne kasuwar
inkin nata ta farfa
o, ta samu
inkunan ankon bukunkuna da ake ta yi, azumi ya gabato masu shirin yin aure kafin azumi suna ta yi, da ku
inkin take samun na cefane da sauran abubuwan, kuma kullum Maman Nawal tana kawo mata abinci na rana da na dare, tana dafawa ne kawai saboda Sunusi, don idan ta su ne za su ci su
oshi da abincin da maman Nawal take kawo musu, azumi ya rage sati biyu Maman Nawal ta yi tafiya, garinsu ta tafi biki, za ta yi sati
aya, ga shi a ranar shinkafarsu Sabila ta
are tass, da daddare take ce masa"Baban Amal wannan shinkafar nan fa daga wannan da kake ci yanzu ta
are tass, dama ina ta fa
a maka ta kusa
arewa, akwai dai rabin taliya za ta ishe mu mu karya da safe".
Ya ce"To Allah Ya hore".
Ta ce"Amin".
Washegari suka karya da taliyar, da da zai fita ta ce"To yanzu ya za a yi? Me za mu ci da rana?"
Ya ce"Ke ni fa ba ni da shi, ko sisi ban tashi da shi ba".
Ta ce"To ya kenan za a yi?"
Ya ce"Oho!"
Ya yi ficewarsa, ranta ya
aci, amma ta danne, tana ta jiran ko zai dawo ya kawo ko kuma zai yi aike ta ji shiru, ganin yara sun kusa tasowa daga makaranta sai ta siyo taliya leda
aya ta dafa fara, saboda babu kayan miyan ma, ta kira shi a waya ta ce"Na sayi taliya na dafa, ko za ka siyo mana mai, tun da akwai barkono sai a ci".
Ya ce"To Allah Ya sa a samu". Ya katse wayar.
Har yaran suka dawo shiru bai kawo ba, don haka ta siyo, dama tana da ku
in kawai dai tana son ya siya
in ne, saboda tattala ku
inta take yi don su samu kayan sallah, tun da ba yi musu yake ba. Can wajen la'asar ya kira ta a waya, ya ce"Har yanzu ba a samu man ba?"
Ta ce"An samu, na siya".
Ya ce"Ok" Ya kashe wayar.
Ba wani
oshi ta yi da daddaren ba, tun da leda
aya ce tun rana, amma haka ta ajiye masa tashi, har da siyan salak ta yanka, da ya dawo ya ci ya
oshi, ya yi wanka ya tafi zance, ya juyewa Karime kudin aljihunsa. Da ya dawo wajen sha
aya take ce masa"Yanzu da safe da me za mu karya? Babu komai a gidan fa".
Ya yi tsaki ya ce"Don Allah Sabila kar ki saka mini ciwon kai, ku kwa
a ni ku cinye mana, ku mata babu abin da kuka sani sai a baku, kin mayar da ni
an wahala, kamar wani bawa ba ni da aiki sai bautar ku, komai na samu a kanku yake
arewa ke da yaran nan, to na gaji ba zan kashe kaina na, idan ina da shi a ci, idan babu kowa ya sha ruwa,ni ma ban ci ba ai".
Ta yi shiru har ya gama. Da safe ta zari ku
i ta siyo gawayi, gasara, suga, sannan ta tsaya a wajen mai
osai ta sayi fanke, ta dama koko suka sha, ta ajiye masa nasa a jug, fanken ne dai ba ta ajiye masa ba, saboda ka
an ta siya, kokon ma wanda ta ajiye masa ya yi biyun wanda ta sha, ba
oshi ta yi ba, kawai dai don kar ya ce don ba shi da shi ita ce ta siya ta ajiye masa ka
an, tun da ai shi ma ya ciyar da su, yanzun don ba shi da shi ne.
Ya tashi ya gama abin da zai yi, yana ta
ata rai kamar wanda aka yi masa laifi, ta janyo kokon ta mi
a masa, ya bu
e ya yi tsaki ya ce"Da me kuka sha kokon?"
Ta ce"Fanke ne,
an ka
an ne shiyasa ban ajiye maka ba".
Ya ce"Saboda dai an ga ban ba da ku
i ba, ku
inki naki ne, ku
ina ne na banza na bitalmanu kowa ma ya ci, ban da talauci ma ke har kya yi mini wula
ancin da kike yi mini?"
Da mamaki ta ce"Baban Amal, me nake yi maka?"
Ya ce"Dalla rufe mini baki, ban sani ba, kin iya kwantar da kai kamar mage ta so cuta, hmm komai lokaci ne, gaba ka
an za ki sha mamaki".
auka yana sha yana
ata rai, ita kuwa ta tashi ta bar masa
akin, a tsakar gida ta zauna, da ya gama ya fito ta ce"To me za a yi da rana?"
Ya yi kamar bai ji ta ba.
Ta ce"Zan auno fulawa na yi
anwake ka siyo mai da barkono".
Ya ce"Allah Ya sa na gani". Ya fice.
Ta sauke ajiyar zuciya, ta san ba zai siyo ba tun da ya ce haka, idan ba haka ba ai da sai ya ba ta ku
in ta siyo, haka ta rabu da shi yau ma ta zara ta yi cefanen komai, kamar za ta yi kuka saboda ku
inta sun fara yin
asa, tana da bu
atu sosai, wanda ku
in da take samu a
inkin sun isa su yi mata su, inda a ce mijinta yana yi mata komai da yake nauyinsa ne, wannan matsalar ita take dakushe mata da yawa, sai ka ga mace tana sana'a tana samun ku
i daidai gwargwado amma ka ganta kullum jiya-iyau, ba ta iya yi wa kanta komai, wasu har su dinga zargi ko
ananun maganganun me take yi da ku
in? To namiji ba ya ciyar da kai ya bar maka gida ne za ka iya tarawa? Dole kana samu za ka kashe, ba za ka ta
a cin ribar wahalar nemanka ba, ballantana wani naka ya amfana.
Ta yi zaton zai dawo da mai, amma sai ta ga ya shigo hannu na dukan cinya, shi fa ko 'yar tsarabar yara ba ya yi, ba zai ta
a siya musu ko da biskit ba, sannan kamar ba yaransa ba, babu wata sha
uwa a tsakaninsu.
Tana falo tana
inki ya dawo, abincinsa yana
akin gadon, yana zuwa kuwa kular ya fara bu
ewa, ya ce"Hmm! Dama tana da ku
in ai, kawai ba
in hali ne ya sa ba za ta ci ba, sai ta no
e tana jiran nawa na banza, da kika ji uwar bari ba ga shi nan kina fito da ku
in ba?"
Da yake yunwa yake ji, ko wanka bai yi ba ya zauna ya fara ci, ya yi rabi Sabila ta biyo shi
akin, ta ce"Sannu da zuwa, na
arasa aiki ne ba na so na saki".
Ya ce"Yawwa".
Ta ce"Na zata za ka taho da man".
Ya yi shiru.
Ta ce"Da ka taho da shi, ka ga na rage fulawa gobe sai a soya wainar fulawa, a siyo gasara a dama koko ko?"
Ya ce"To idan ba ni da shi sata zan yi? Ni yau yadda na fita haka na dawo, ko sisi ban yi ba".
Ta ce"Shikenan".
Washegari ma dai sai itan ce ta yi cefane tun safe har dare, ai kuwa cikin sati
aya ku
in hannunta suka
are, da zai fita ta marairaice ta ce"Baban Amal, wallahi yau ku
ina ba za su isa komai ba, sun
are, don Allah ko taliya ce ka samo mana".
Ya ce"To Allah Ya sa na samu".
Haka ta gaji da jiransa, sai garin kwaki ta siyo da sauran canjinta, suka sha, suka rage wanda za su ji
a da daddare, can da la'asar sai ga shi ya aiko yaro, ta kar
i ledar da murnarta tana bu
ewa ta ga kayan miya ne zalla, har da green beans da su caras da kabeji, ko a nufinsa me za ta dafa oho?
Dayake tana da dakakken
uli-
uli sai ta yanka kabejin ta yi kwa
o, suka ci da daddare suka sha garin kwakin, shi ma ta zuba masa nasa a kwano ta ajiye. Ya dawo ya yi wanka ya zauna ya janyo kula, yana bu
ewa ya yi saranda saboda ganin kabeji, a fusace ya
wala mata kira "Sabila! Ke Sabila!".
Sai da gabanta ya fa
i, ta taho da sauri tana cewa"Baban Amal lafiya?"
Ya yi ball da kular ta bugi
afarta, fuska kamar bai ta
a murmushi ba ya ce"Uban meye wannan?"
Ta ce"To ai na ga shi ka kawo".
Sai kuwa ya tashi a fusace ya yi kanta, ya
aga hannu kamar zai mare ta, amma bai sauke ba, tsoro ya kama ta, ta kare kanta da hannuwanta tana jiran saukar duka, cikin hargagi ya ce"Ke don kaza-kazanki ni kike fa
awa ai shi na kawo? Ni kike fa
awa ba
ar magana? Zan gwaggwara ki a nan wajen wallahi".
Ta matsa da baya ta ce"Ni fa ba haka nake nufi ba, to ai babu abincin ne".
Ya ce"Kuma saboda da
anci shi ne za ki yanka min kabeji ki saka a kula na yi zaton abinci ne? Akuya kika mayar da ni?"
Ta girgiza alamar a'a, hawaye ya sakko mata, ya yi
wafa ya ce"Za ki gane kurenki, wallahi na kusa fara saka miki hannu, don na lura rainin da kika yi mini kullum
ara gaba yake, jakar banza jakar wofi".
Ya fice daga gidan yana ta zage-zage shi ka
Ita kuma ta zauna a bakin gadon ta fara kuka, har yanzu gabanta bai daina fa
uwa ba, saboda ta tsorata da yanayinsa na yau
in, ta ci kuka ta gode Allah, an fara kiran sallar isha'i Amal ta shigo
akin gadon ta mi
a mata wayarta, ta duba ta ga Maman Nawal ce, ta
auka tana kokarin danne damuwarta, ta ce"Maman Nawal".
Ta ce"Na'am Maman Amal mun dawo tun da yamma fa, ba na jin da
in jikina ne, ki
an shigo don Allah idan da dama".
Ta ce"To ga ni nan".
Ta tashi ta wanke fuskarta, ta rufe gidan ta saka yaran a gaba suka shiga gidan nata, ta same ta kwance a kujera, kana kallon idonta ka san ta yi kuka, kuma yanayinta ya yi kama da marasa lafiyan, Sabila ta
arasa tana cewa"Subhanallah kuma da jinya kika dawo? Me ya same ki".
Ta tashi zaune a hankali, ta yi murmushin ya
e tana janyo yaran ta ce"Ba ku yi bacci ba? Nawal ta yi bacci dayake ta kwaso gajiyar mota".
Sabila ta zauna tana cewa"Sannu da hanya, ya jikin?"
Ta share hawaye ta ce"Da sau
Ta ce"Zazza
i kike yi ne?"
Ta girgiza mata kai alamar a'a.
Ta ce"To mene ne?"
Ta ce"Gobe idan na shigo zan fa
a miki".
Suka yi shiru na 'yan sakanni kafin ta tashi ta je kitchen ta
akko mata roba babba mai murfi, ta ce"Ga wannan, a hanya ya siya mana, kuma ba ci zan yi ba, shi kuma ya tafi ma ba kwana zai yi a gidan ba, ku je ku ci".
Sabila ta kar
a ta ce"Mun gode, amma me za ki ci? Idan jikin ne ki fa
i abin da kike so sai na shiga na dafa miki, ina da kayan miya ma a gida".
Ta ce"A'a cikina ne babu da
i, zan shayi kawai".
Ta ce"To bari mu koma sai da safe, Allah Ya sawa
Ta ce"Amin".
Ta rako su tsakar gida tana cewa"Minal gobe zan kawo muku tsarabarku kun ji?"
Suka ce"To".
Sabila tana
arin bu
e gidan, suka ga Sunusi ya dawo hannunsa
auke da leda, sosai ya sake ha
e fuska ya ce"Daga gidan uban wa kike?"
Ta fara inda-inda cikin tsoron ta ce"Maman Nawal ce ba ta da lafiya na je na duba ta". Hannunta dai rawa yake ta ma kasa bu
e kofar, saboda ita sam ba ta son hayaniya da fa
a, yanzu sai ta gigice ta fara kuka.
Ya ce"Tun da ita uwarki ce shiyasa kika samu lasisin fita ba sai kin tambaya ba ko?"
Ta girgiza kai ta ce"Ba haka ba ne wallahi, da na ga wai kusa ne, kuma ka san muna da kyakkyawar ala
A tsawace ya ce"Dalla rufe min baki!".
Ta tura
ofar suka shiga, idonsa a kan robar, yana son ganin mene ne a ciki, don haka shi ma falon ya shiga ya zauna, ya sa Amal ta
akko masa plate ya juye indomi fa
wai da ya siyo ya fara ci, Sabila ta bu
e robar, ta ga gurasa ce da nama mai yawa, ta tashi ta
akko faranti ta zuba masa ta je ta ajiye a gabansa, ta matsa kusa da yaran tana cewa"Ku saka hannu mu ci".
Ya ce"Kenan ro
o kika je yi ko? Kin je kin fa
a mata yau kabeji ne a gidan ko? Tun da
anwar babarki ce".
Ta ce"Wallahi ba haka ba ne, kirana ta yi ta fa
a mini ba ta da lafiya, kuma cewa ta yi ta
oshi shiyasa ta ba mu".
Ya ja dogon tsaki, kafin ya ce"Wallahi Sabila ki kiyaye ni, ki yi mugun kiyayata, ki shiga hankalinki fa!".
Ya gama cin indomin, ya janyo gurasar ma ya gama da ita, ya sha ruwa ya bar gidan.
Washegari yaran ba su je makaranta ba, saboda babu abinci, ba ta son tura su makaranta da yunwa, kuma haka ya tsallake ya bar gidan, wajen
arfe goma Maman Nawal ta shigo, ta ci karo da yaran a tsakar gida, ta ce"To, me ya hana ku zuwa makaranta?"
Sabila ta ce"Hutawa suke yi".
Maman Nawal ta ce"Hutu kuma? Ko dai ku
in makaranta ne ba a biya ba?"
Minal ta ce"Abinci ne ba mu ci ba".
Maman Nawal ta kalli Sabila, ba ta ce komai ba ta juya za ta fita, Sabila ta ce"Don Allah ki rabu da mu Maman Nawal, ai ba nauyinki ba ne, wanda yake da alhakin ciyar da mu ma bai damu da ganinmu da yunwa ba sai ke?"
Ta ce"Ni ma ina da alhaki ai, ko ke ba ma
ociyata ba ce tun da na san halin da kike ciki kuma ina da ikon taimakawa ai kuwa ina da hakki a kai".
Ta koma gida, ta ha
o musu shayi, da babban biredi har da bota, ta kawo, suka karya, jikinta duk a sanyaye.
Sabila ta ce"Jikin ne? Wai mene ne yake damunki?"
Ta ce"Jinyar nan tawa fa ta zuciya ce ba gangar jiki ba".
Sabila ta ce"Don Allah mene ne damuwarki?"
Ta sauke numfashi ta ce"Tafiyar nan fa da na yi ba biki na je ba, yaji na yi, saboda ya
i sakina, amma sai ga shi yana zuwa biko ko tattaunawa iyayena ba su ba da damar yi ba, suka ce na bi shi mu tafi, Maman Amal na gaji". Ta fara kuka.
Sabila ta ce"Don Allah mene ne matsalar mijinki?"
Ta ce"Ai na fa
a miki sirrina ne wannan, amma tabbas idan na gaji zan yanke hukuncin da ba zai yi wa kowa da
i ba, shikenan iyaye idan suka aurar da kai kamar sun ba da kai kyauta ta har abada? Kawai ka zauna a gidan aure kar aure ya mutu har abada? Wallahi iyayena na tabbata inda za a basu za
i ko aurena ya mutu ko na mutu, sai dai su za
i rayuwar aurena ba tawa ba, kamar ba su suka haife ni ba?"
Sabila ta ce"To tun da dai ba za ki iya fa
a mini wannan sirrin naki ba, ni ha
uri kawai zan yi ta ba ki, Allah Ya
ara miki ha
uri da juriya, Allah Ya sanyaya zuciyarki, kuma dama ita mutuwar aure ba ta da amfani, an ce duka maza fa haka suke, idan mun fita ba mu san inda za mu je ba, shiyasa gara ma ka yi ha
urin kawai, zawarawan da suka gaza ha
uri suka kashe auren suna nan suna nadama, wata sai ta shekara goma tana zawarci, to wa gari ya waya?"
Maman Nawal ta ce"Ni gara na dawwama ina zawarcin".
Sabila ta yi murmushin takaici ta ce"Fa
a kike yi Amina, ke dai ki cigaba da addu'ar neman mafita kawai, kuma ki
ara ha
uri".
Suka dinga tattaunawa, wajen sha biyu ta tafi gida, ta
ibo mata kayan abinci ta ba ta tana cewa"Don Allah idan ba ku da abin da za ku ci ki dinga fa
a mini, ko dai ba
incikin samun ladan kike yi mini?"
Sabila ta ce"Ba haka ba ne, in sha Allah zan dinga fa
a miki".
Ta tafi ta bar ta da tunanin inda za ta samu ku
in gawayin da za ta
ora girkin
08038966015
IMZEEDVENTURE
https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt
Duniyar kayan kitchen da na yara masu kyau da araha!
Kina neman kayan kitchen masu kyau, luxury da adashe, ko kayan yara masu kyau da tsada ko gonjo mai kama da sabo?
To shiga group
in IMZEEDVENTURE!
Za ki sha mamaki!
Muna da:
Adashe na kayan kitchen
Kayan yara sabbi da gonjo
Kayan gyaran gida da na mata masu kyau
Tuntu
i mu: +234 707 753 2253
DM: WhatsApp
IG/Tiktok: @imzeed_venture
*AURE A YAU!*

NA
*SADIYA ABDULRAZAK*
*First class writers association*
Page 8
Ta
auki waya ta kira shi cikin fargaba, yana
agawa ya ce"Ya aka yi?"
Ta ce"Dama maman Nawal ce ta kawo mana kayan abinci har da mai da magi, kuma babu ku
in gawayi a hannuna".
Ya ce"To sai me? Yanzu me kika kira ni kike so na yi? Ina tsaka da kasuwa katsewa zan yi na kawo miki ku
in kenan ko?"
Ta ce"A'a".
Sai ya yi tsaki ya kashe wayar.
Tana ta tunanin mafita, wajen
arfe
aya sai ga wata ta zo kar
inki, ta ba ta cikon ku
inkinta dubu
aya da
ari biyar, ai kuwa nan take ta fita ta siyo gawayin na
ari biyar ta
ora girkin, tana
orawa sai ga almajirin maman Nawal da kula ta aiko mata abinci, suka ci, ta gama girkinta a tsanake, shinkafa da miya ta yi, ta zuba a kula don ka
an ma ta dafa tun da sun
oshi, wajen la'asar ya kira ta a waya, ta
auka ya ce"Har yanzu ba a samu gawayin ba?"
Ta ce"An samu, wata ta kawo min cikon ku
inki na sayi na
ari biyar, har na gama girkin".
Ya ce"Me kika dafa?"
Ta ce"Shinkafa da miya ce, idan da salak ka taho da shi sai a yanka da daddaren, na je siya babu a unguwar".
Bai bi ta kan zancen salak
in ba ya ce"Me da me ta ba ki na kayan abincin? Akwai doya?"
Ta ce"A'a sai dankalin turawa".
Ya ce"To
an dafa min ki watsa shi a saman shinkafar".
Ta ce"To".
Sai bayan magriba ta dafa saboda
inki take ta yi, wata ma
ociyarsu ce ta kawo mata
inkin 'yan gidansu na biki, har kala bakwai, kuma ta ba ta duka ku
inkin dubu arba'in, saboda tana so a gama nan da kwana shida, ga shi ba ta gama na hannunta ba, gobe dai take son zuwa ta siyo kayan
inkin ta fara yi, shiyasa ta du
ufa a kansu take ta yi.
Da Sunusi ya dawo ya ci abinci ya
oshi, ya sha ruwa ya yi wanka ya tafi zance hankali kwance, sai dai yana zuwa Karime ta zo masa da wani batu, wai bikin
awarta za a yi aminiyarta, kuma gobe za a je siyo anko, ta ce musu ita ma za ta je don haka ya ba ta abin da yake hannunsa, Sunusi ya sosa kai cikin
osawa da bani-baninta ya ce"To nawa ne ku
in?"
Ta ta
e baki ta ce"Ka san shi sha'anin biki, ba ka
ayyade abin da za ka kashe, don haka ka ba da iya
arfinka kawai, tun da ni ko dubu
ari a bikin nan ba isa ta za ta yi ba".
Ya jinjina kai ya ce"To amma ko a
iyasi nawa ne zai iya isarki?"
Ta ce"Kawai ka ba da abin da za ka iya dai".
Ya ce"To Allah Ya kai mu goben sai mu ga yadda za a yi".
Ta ce"Amma fa gobe da safen za mu je kasuwar, ka ga yau ya dace na kwana da ku
ina a hannu ai".
Ya ce"To kuma Karime ba sai ina da shi ba? Kin san dai sha'anin ku
i yadda yake, ni wallahi babu ko sisi a jikina, amma zuwa gobe idan aka shiga kasuwa in sha Allah za a bubbuga a ha
a miki".
Nan take Karime ta ha
e gira.
Yana yi mata kallon soyayya yake cewa"Haba dai masoyiya, ai ba zai gagara ba in sha Allah, amma dai irin wannan ki dinga fa
a da wuri, ki saki ranki don Allah".
Ta ce"A'a dakata Sunusi, tsakanina da Allah ba zan
oye maka ba, ni ba zan iya wannan soyayyar ba, mazan yanzu kuna yi a waje idan aka shiga gida ku no
e ina ga tun a wajen ba kwa yi?"
Yana
an murmushi ya ce"Ai kuwa ba a ce ba na yi ba, sai dai ko abu da talaka".
Ta ta
e baki ta ce"To ka san dai ni yanzu kai ka
ai nake kulawa ko? To idan ba ka yi mini ba waye zai yi min kenan? Ni ina mamakin mazan da za ku no
e ba za ku yi wa wacce za ku aura hidima ba, amma kuma sai shegen kishi kuna so mace kar ta kula kowa sai ku, to wallahi ni ba zai yiwu ba, Indai da gaske aurena kake son yi Sunusi dole kai za ka dinga yi min abin da bazawari yake yi wa bazawara, idan ba za ka iya ka
ara mai".
Ya ce"A haba dai Karime ya da haka? Gaskiya ba na son irin wannan wasan".
Ta ce"Ba zancen wasa a nan, a to magana ce ta gaskiya fa, biki za a yi na san abokan ango suna nan, gara ma na san inda ka ajiye ni don ba za ka yi mini sagegeduwa ba, idan wani ya
yalla ido ya gan ni ya ce aure ni amincewa zan yi".
Sunusi fa ransa ya fara
aci, kishi ya kama shi, ya ce"Kin ga Indai ku
i ne zan samo miki a daren nan, amma ba na son jin maganganun nan haka don Allah, kuma zancen aure ai kin gama tsayar da miji, ni fa ba na son doguwar rana ne, shiyass na ce sai na gama shiryawa, bayan sallah da sati
aya in sha Allah kin zama tawa".
Ta ce"Allah Ya nuna mana, je ka samo min don Allah, ba na son harkar
aranta wallahi, yanzu sai ka sa
awayena su fara raina ni".
Ya ce"Ina zuwa in sha Allah komai dare zan kawo miki".
Ya tafi yana ta tunanin inda zai samu, ya yi nisa da gidan su Karime ya samu
ofar wani gida ya zauna, tun da bai san ma inda zai fara zuwa neman ku
in ba, wayarsa ya ciro ya kira wani abokinsa suka gaisa ya nemi aron dubu ashirin ya ce babu, ya ce dubu goma ya ce masa ko biyar ba za a samu ba, sai da ya kira abokansa uku duk ba a samu ba, hankalinsa fa ya tashi yana ta tunanin mafita, can dai ya tuna ai ya ga atamfofi
azu a falon Sabila, zuciya ta raya raya masa ya sata kawai ya je ya karyar da su ya siyar, komai ta fanjama fanjam, Indai ya fita kunyar Karime shikenan, amma zai fara jin cikinta idan tana da ku
i ta ara masa, ifsn ta
i kuma ta gani a kayan mutane, da wannan shawarar ya nufi gida, ya same ta a falo tana ta
inkinta, yaran sun yi bacci, ya shiga da sallama, har da dan sakin fuska.
Ta ce"Sannu da zuwa, yau da wuri ka dawo kenan".
Ya ce"E to, ba dawowa na yi bacci ba".
Ya zauna a kujera yana cewa"Wallahi Maman Amal wata matsala ce ta taso mana".
Ta ajiye
inkin, ta juyo ta ce"Subhanallah me ya faru?"
Ya ce"Hmm! Wallahi wani abokina ne ya shiga matsala, matarsa ce kwance a asibiti tana na
uda, kwana uku kenan muna ziryar asibiti, shiyasa kika ga duk raina a
ace, ko tsawar da na yi miki jiya wallahi da biyu, damuwa ce ta min yawa, saboda na baro matar nan tana ta zunduma ihu abun tausayi".
Ya ce"Sabila ki tuna ciwon na
uda, cikin awa uku kike gama na
uda ki haihu, amma idan aka kalle ki ido zuru-zuru kamar an jijjiga
era a buta, to ina ga ita da ta yi kawana uku tana
anar wannan azaba?"
Sabila ta ce"Allah sarki, gaskiya na tausaya mata, Allah Ya raba su lafiya".
Ya ce"Ina fa rabuwa lafiya? To yanzu dole sai dai a yi mata CS a ciro
an, kuma shi ATM
insa ya samu matsala, dole sai ya je banki gobe, ita kuma an ce idan ta
ara yin awa
aya ba a yi aikin ba za ta rasa ranta ma duka, kuma mun ce su yi aikin gobe da safe yana zuwa banki aka gyara zai cire ku
i ya ba su, wallahi sun ce ba za ma su sake ta
a ta ba".
Sabila ta ce"Kai amma da tausayi abun".
Ya ce"Ai ba ki ga tausayi ba, kin ga da na le
a ta windo? Sai juya kai take tana karanto kalmar shahada, shi yanzu abokin nawa ya ma cire rai da rayuwarta, sai kuka yake yi, mun je duk inda za mu je Sabila an rasa mai imanin da zai ranta mata ku
i ya ba da a ceci rayuwar matar nan, yanzu ya saddakar ma kin gan shi a
ofar gidan nan, jira yake a kira shi a ce masa ta mutu kawai".
Sabila ta ce"Kai amma dai likitocin nan ba su da tausayi, yanzu ya kenan?"
Ya ce"Kayya, ai su a kan aikinsu suke, yanzu ni ma na bi duk anokaina wallahi ban samu aron ku
i ba, shi ne na ce to Sabila ko za ki taimaka ki ranta masa? Wallahi gobe yana zuwa banki aka gyara ATM din zai ciro ku
inki cass ya ba ni na kawo miki".
Ta yi jim tana tunani, tabbas ta tausayawa matar nan sosai, tun da ta san zafin na
uda, to amma tana tunanin ta ba da ku
in mutane, a zo a samu matsala.
Sunusi ya ce"Sabila tunanin me kike yi ne? Habawa ke kuwa, taimakon mace ne fa 'yar'uwarki".
Ta ce"Gaskiya da ku
i a hannuna dubu arba'in, amma wallahi na masu
inki ne, ka ga atamfofin can, suka ce nan da kwana shida suke so, kuma da gobe nake son siyo kayan
inki na fara yi musu".
Ya ce"To Alhamdulillah! Ashe ma kina da hanyar taimakawa na tsallake nake ta nema a waje, don Allah Sabila ki taimake ta ki ba da ku
in nan, dubu hamsin ake bu
ata, amma na san idan aka ba da dubu arba'in
in za su yarda gobe sai a cika musu goman".
Ta ce"Amma fa ka san na mutane ne, don Allah a bayar goben".
Ya ce"To me zai hana? Ba fa ku
in ne babu ba, ATM ne ya samu matsala wallahi".
Har ta tashi za ta
akko masa, sai kuma ta ce"To amma tun da matsalar ATM ce ai zai iya transfer ko?"
Cikin
osawa ya ce"Kayya Sabila, to kuma abu da ba opay ba? Wannan sabon banki ne, sunansa risky bank, ke dai
akko min na je don Allah yana jira na".
Ta je ta
akko duka dubu arba'in
in ta ba shi, ya kirga ya zura a aljihu yana cewa "Ma sha Allah sun cika, Allah Ya ha
a mu a ladan".
Ya fita daga gidan cikin sauri, ita kuma ta koma ta zauna jiki a mace, tana fatan Allah dai ya sa goben ya dawo mata da su da wuri.
Shi kuwa Sunusi yana fita ya tsaya ya ware dubu ashirin, ya raba musu aljihu, ya nufi gidan su Karime, ya kai mata ashirin
in, ai kuwa ta kashe shi da fari da ido da kalamai, tana cewa"I love You miji na gari, da an yi auren ai yau da na goye ka da zani".
Ya washe ba ki ya ce"Kuma za ki iya?"
Ta ce"Ka jira dai a yi auren har wanka ni zan dinga yi maka".
Ta dinga kalamance shi, ba shiri ba niyya ya
ara mata dubu goma ya ce ta yi lalle da kwalliyar biki, ya tafi majalisa nan ma ya sayi
waya da kodin na dubu biyar, don ya yi wa kansa cajin da zai ketawa Sabila wula
anci ko da za ta yi zancen ku
inta, ya tsira da dubu biyar a jikinsa.
GIDAN YUSUF
Da asuba ya
auki waya me sabon layi, ya saka lambar Zubaida a ciki, ya kuwa ganta a WhatsApp, hotonta ne ma a dp, ta ci uwar kwalliya ta
aga hannunta mai
auke da zoben gwal, kuma riga ce ta atamfa mai tsada a jikinta,
inkin ya kama ta sosai, saboda tana da
iba, tana da cikar
irji, kishinta ya kama shi, kuma ganin hotonta a dp da last seen dinta ya tabbatar masa da gaske blocking
insa ta yi, shiyasa ya daina ganin status
inta, ya sauke numfashi ya yi mata sallama, ya rubuta Hajiya ya kike ya kasuwa? Ya ajiye wayar.
Sai da zai tafi office ya tafi da ita, an yi sa'a yau ta yi abun kau, ta tashi ta yi musu abun karyawa na arzi
i, kunun gya
a ta yi da
osai , yara sun ci sun tafi makaranta babu latti, can da aiki ya yi masa sau
i ya
auki wayar ya kunna data, ya ga alamar ta hau online amma ba ta duba sa
on shi ba, ya sake
aga mata hannu ya rubuta mata "Hajiya ina so mu yi magana ne".
Babu jimawa ta duba ta amsa sallamar ta ce"Ok".
Ya ce"Ya kike ya hutu?"
Ta ce"Mun gode Allah".
Ya ce"Dama maganin maza nake so amma wanda mijinki ya tabbatar da ingancinsa".
Ta turo masa sticker dariya ta ce"Ai mu duka kayanmu ma su inganci ne Alhaji".
Ya ce"To ai gara dai wanda mijinki yake sha, tun da kin ga ke ce za ki ga aikin maganin mai kyau ne sosai ko ba sosai ba".
Ta ce"Ni mijina babu kalar wanda ba ya sha, don haka ka gwada duka kalolin".
Ya ce"Amma kina ganin kyaunsa kuwa da gaske?"
Ta ce"
warai kuwa, idan one round kake yi za ka fara yin five".
Ya ce"Kuma kina jurewa?"
Ta ce"Sosai kuwa, amma ita ma matar taka ya kamata a ha
a mata".
Ya ce"To Allah Ya sa dai za ta sha, saboda ba ta yarda da ni sosai, raguwa ce, wataran ma sai ta
arfi nake samu fa, ko kin san matsalar?"
Ta tura masa sticker kuka sannan ta ce"To gaskiya idan ka ga irin haka
ayan biyu, ko dai tana da infection ne ko kuma tana da raunin sha'awa, akwai kalolin da za a ha
a mata idan kana so".
Ya ce"To a fara da nawan dai, nawa ne duka ha
in?"
Ta ce"Dubu hamsin ne, amma fa za ka gode mini sosai Alhaji".
Ya ce"To babu damuwa, ba ci account anjima zan saka ku
in".
Ta tura masa tare da godiya.
Can anjima ya ga ta
ora status alamar har ta yi saving din lambarsa, ya kuwa bu
e ya gani, feedback
in mutane ne kala-kala da suke ta yabon kayanta, a
arshe ya ga na wani namiji, ta rufe sunan ba a gani, amma a cikin firar cewa yake tun da yake bai ta
a amfani da maganin da ya ji da
insa irin wannan natan ba, don haka gobe zai aiko mata kyauta har gida, a
asan hoton ta rubuta "Ina godiya Alhazaina, yanzu fa maza nema suke su
wace product
ina gaba
aya, wani ma
azu ya ce shekara uku da aure matarsa ba ta samu ciki ba sai yanzu silar wannan maganin, don haka mata a dage a dinga siyasa maza ko su ba su siya ba.
Yusuf ya y
i mata comment da cewar"Ni ma idan na gwada na ga kyaunsa na yi al
awarin zan yi miki kyauta".
Ta ce"Ai kawai ka tanadi kyautar Alhaji, don kuwa ina tabbatar maka matarka ba za ta gane ka ba".
Ya ajiye wayar yana ta mamakin Zubaida. Yana tashi daga aiki ya tsaya wajen me P.O.S ya tura mata dubu hamsin, ya tura mata shaida, ya ba da address
in abokinsa, ta ce gobe za a aika masa yanzu ta tashi daga office. Ya yi godiya yana ayyana wato falonta ne office
inta. Ko a fuska bai nuna mata ba, washegari ta ce masa ga kaya a hanya, sai ya katse aiki ya je inda ya ce a kai, ya kar
a, ko bu
e kayan bai yi ba, da ya koma gida ma ajiyewa ya yi, kuma washegari kawai ya ga ta
ora status
in wata waya mai tsada da cewar wannan Alhajin na jiya ya cika al
awari, ana ta yi mata murna tana sake
orawa tana godiya, ya daure bai yi mata maganar wayar ba, kuma bai canza mata fuska ba, bayan sati
aya sai ta yi masa sallama, suka gaisa ta ce"Alhaji kyaun al
awari dai a cika, na tabbata ka shanye da
in magani kuma na ji shiru babu kyautar da ka ce za ka ba ni".
Ya ce"Matar tawa ce ba ta da lafiya, amma yanzu ta ji sau
i yau zan fara amfani da maganin".
Ta ce"A'a ka bari sai ya ratsa ka tukunna, ka yi kwana uku kana sha".
Ya ce"To na gode Hajjaju".
Ta ce"A ji da
i lafiya Alhaji".
Yusuf yana ta mamakin Zubaida, shi sam ya manta rabon da su zauna suna fira da ita, ashe har tana yi da customers maza ma ba mata ba.
Tun daga ranar ya fara shan maganin, kuma tun a ranar farko ya fara jin tasirin maganin a jikinsa, na sha da shi ne kala uku, idan ya tashi duka ukun yake zubawa ya dafa shayin ya sha, tana can tana bacci ba ta san yana dafa shayin ba ma. So ya yi dai ya yi sati yana sha sannan zai je mata, amma a rana ta hu
u da ya sha ya ji ba zai iya jurewa ba, lokacin sha biyu na dare, ya so a ce ba daga bacci zai tashe ba tun da ba ta son haka, amma haka dai ya yi
undunbala ya nufi
akin nata, ya tura
ofar ya shiga, ya yi mamakin ganinta a zaune a tsakiyar gadon,sannan ta zabura da ganinsa, ta yi saurin kifa wayar ta fara 'yan kame-kame, alamu sun nuna ko dai waya take yi ko kuma chatting, kuma idan tana da gaskiya a kan me za ta gan shi ta ajiye?
Ya dai maze ya kau da wannan tunanin ya
iro murmushi ya ce"Hajiya Zuby ba a yi bacci ba?"
Ta fara sosa kai ta ce"E, wani aiki na karasa da safe zan tura kaya Jos".
Ya ce"Ok, ki ce ma Allah Ya taimake ni, tun da ba ki riga kin yi bacci ba babu korafi ai ko?"
Ta canza fuska ta ce"Amma fa a gajiye nake wallahi, kuma fa na fa
a maka sai na san matsayina a wajenka a ina muka kwana?"
Ya kashe hasken
akin ya nufi gadon sannan ya ce"To tun da kika ji shiru ai kin san na ha
ura na bar ki ne".
Ta ce"To ni dai a gajiye nake wallahi".
Ya ce"Sorry, taimaka dai".
Haka dai ta ha
ura ba don ta so ba, ita dama can abun bai dame ta ba, kuma sannan yanzu Yusuf
in ya gama fice mata a rai, shiyasa ts tsani ma ya ra
e ta, neman hanyar da za ta kufcewa aurensa take yi, amma shi kamar ba ya ganewa.
Zubaida ba ta san kyaun maganinta ba sai a yau, yau ta tabbatar da duk mazan da take siyarwa magani feedback
in gaskiya suke ba ta, tun tana da
arfin ture Yusuf har ta gaza, ta yi li
is kamar majinyaciya, duk ro
on da za ta yi ta yi, amma sai kiran sallar asuba ne ya cece ta daga hannun Yusuf, tana hawaye ta ce"Ban yafe maka ba".
Ya yi 'yar dariya ya ce"Wannan fa feedback ne na ba ki na maganin da kike siyarwa mazan mutane ne, idan taimakon matan kike yi yau kin gani, haka ma idan cutarsu kike yi, yau sai ki fa
a musu kyaun maganinki na gaskiya a status, ba na
aryar da kika saba yi ba, raguwa kawai". Ya fice daga
akin
Ta tsaya tsam tana juya maganganunsa, ta rasa me yake nufi, fa ta yi tsam ta maimaita kalamansa sai ta gane nufinsa, to amma a ina ya samu maganin da take siyarwa ya sha? Ta san dai akwai abokinsa da yake siya, tana kyautata zaton shi ne ya ba shi, nan take ta kudurce a ranta wannan abokin nasa ya ci taliyar
arshe kuwa.
08028966015
IMZEEDVENTURE
https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt
Duniyar kayan kitchen da na yara masu kyau da araha!
Kina neman kayan kitchen masu kyau, luxury da adashe, ko kayan yara masu kyau da tsada ko gonjo mai kama da sabo?
To shiga group
in IMZEEDVENTURE!
Za ki sha mamaki!
Muna da:
Adashe na kayan kitchen
Kayan yara sabbi da gonjo
Kayan gyaran gida da na mata masu kyau
Tuntu
i mu: +234 707 753 2253
DM: WhatsApp
IG/Tiktok: @imzeed_venture
*AURE A YAU!*

NA
*SADIYA ABDULRAZAK*
*First class writers association*
Page 9
Sosai Yusuf ya yi mamaki da bayan kwana biyu Zubaida ta
ago shi a WhatsApp take sake tambayar shi ina al
awarinta, tsoro da takaici ne suka tarar masa, kenan ma ro
o take yi a wajen customers
inta maza? Abun ya ba shi mamaki, ya tura mata dubu ashirin ta account
in abokinsa, ta yi godiya ta
ora a status, hatta abinci tun daga kan na safe har na dare kullum sai ta
ora a status, ya lura duka rayuwarta a status take, kawai idan kana son saninta to ka juri bibiyar status
inta, kullum sai ta
ora hotonta ko vedio, yana da kishi, idan a son ransa ne ko a dp ba ya son matarsa ta dinga saka hotonta, amma sai ga shi
addara ta ha
a shi da mace irin wannan, tun sanda ta
ora an ba ta kyautar wayar nan yake ta lura ds wayar hannunta, amma sai ya ga wacce ya sani ce dai, ba ta fara amfani da sabuwar ba, wannan maganin bai cigaba da amfani da shi ba, saboda dam ba shi da bu
atarsa, kuma ba su fasa wannan rayuwar ba ta hana shi hakkinsa, sai dai kawai idan ya ji ba zai iya jurewa bu
atarsa ba ya toshe kunnensa ya kar
a ta
arfi.
Yau da daddare da ya dawo ya ga falo fess, ba kamar kullum ba da yake samunsa kamar an yi
aramin ya
i, har tashin
amshi gidan yake yi, ya zauna ya ci abinci wanda shi ma ya ji da
insa sosai, washegari da safe ya ji motsi a kitchen, yans sha'awar shan kunu don haka ya fita don ya fa
a mata idan da dama ta dama masa, ko kuma shi ya dama, dayake yanayin zafi ne, gajeren wando ne a jikinsa dai singlet, ya shigs kitchen
in, ga mamakinsa sai ya ga wata sa
anin Zubaida ce take ta hada-hadarta, yarinya ce da ba za ta wuce shekara goma sha bakwai ba, ta juyo da fara'arta ta ce"Barka da fitowa Alhaji, ina kwana".
Shi kuwa kunya ce ta kama shi, ya juya da sauri ba tare da ya amsa ba ya bar wajen, sam bai ji da
in yadda ta gan shi da wannan shigar ba,
akin Zubaida ya shiga, tana ta sharar bacci, ya tashe ta, ta tashi da tsaki tana cewa"Lafiya?"
Rai a
ace ya ce"Mun yi ba
uwa a gidan shi ne ba za ki fa
a mini ba?"
Ta ce"Ba
uwa kuma?" Wace ce ta zo?"
Ya ce"Wace ce na gani yanzu a kitchen?"
Ta yi tsaki ta ce"Na manta ban fa
a maka ba, wacce take yi mana aiki wani satin ne aurenta, shi ne na
auki sabuwa, kuma ita ba 'yar gari ba ce, to a nan za ta dinga kwana, na ba ta
akin ba
i ta zauna a ciki".
Ya ce"Ki
auki 'yar aiki ba tare da izinina ba kuma sannan ke za ki tsara a nan za ta zauna har ma ki ba ta
aki?"
Ta tashi zaune ta ce"Wai ni Yusuf me kake nema ne? Kai shikenan ba ka so a zauna lafiya? Na gaji da
ananun mitar da kake yi dama ai, ka dinga fa
an kullum da daddare gida a hargitse, ka san wuni nake yi ina aiki, a gajiye nake kaiwa dare, don haka ba ni da lokacin sake gyara gidan, ita kuma Salima iyayenta ka ga dokar da suka kafa,
arfe biyar take komawa gida, to dama ina ta son canzata na samo wacce za ta dinga kwana sai ga ma zancen aurenta, shi yasa na jinkita don kar a ce na kore ta ta ka ga babu da
i, yanzu kuma ita wannan
in me za ta tsare maka?"
Ya ce"Ko ba ta tsare mini komai ba ai dai ina da hakkin da za ki sanar mini kafin ki kawo ta gidan ko?"
Ta ce"To yanzu ba ka ji ba?"
Ya ce"Na ji, amma ban amince da tsarinki ba, ba ni da wajen ajiye 'yar aiki, ta dinga zuwa tana tafiya kamar waccen".
Ta ce"Tab
ijan! To a kan me? Ni fa ban ce ka biya ta ba, ni zan biya ta da ku
ina abincinka ma idan ka ce kar ta ci babu damuwa, dama duk rabin cefanen gidan nan yanzu ni ce nake yi, don haka ciyar da yarinya
aya ba zai gagare ni ba".
Ya ce"To wa ya saka ki cefanen? Kuma ai status veiws
inki kike yi wa ba ni ba, na yi iya
arfina idan za ki
ara ban hana ki ba".
an yi jim, tana tunanin ba ta yi blocking
insa ba? Ta ina yake ganin status dinta?
Ta kau da tunanin ta ce"Yanzu kenan me kake nufi? Ka za
i falo ya dinga zama haka babu gyara?"
Ya ce"Me ya hana ki gyara? Kuma dama ina son fa
a miki ki samu wani
aki guda
aya a gidan nan ya zama na kasuwarki ba falo ba, sotari ina son zaman falo amma ya gagare ni saboda ba
inki, to pls wannan
akin na tsakar gida ya ishe ki, ki yi sabgarki a ciki, 'yar aiki kuma ba sai ta dinga kwana ba, idan ba ta da wajen zama a garin nan a ha
ura a samu wata, idan babu wata ki hakura ki gyara gidanki".
Ta ce"Idan ba haka ba kuma fa?"
Ya ce"Na san matakin da zan
auka".
Ya fice daga da
in, ta bi bayansa da harara, tana jin tsanarsa tana karuwa a zuciyarta.
Yana fita ta fita, gidan iyayenta ta je, tana kuka take sanar da su abin da ya faru, suka ba ta ha
uri, kuma sun ji haushin shi sosai, saboda ta fa
a musu kawai ba ya son cigabanta ne, so yake nan gaba ma ya hana ta sana'ar gaba
aya, Mamanta tana kumfar baki ta ce"Ai kuwa bai isa ba, yanzu duk kadarorin da kika siya inda ba kya sana'a zai iya siya miki ne? Kuma sannan nawa yake
auka ya ba ki kyauta a wata? Sau nawa yake yi miki
inki a wata? Alhaji so yake fa ya kashe ta da ranta a gida". Ta karasa tana kallon baban Zubaida
Alhaji ya ce"Bari dai ya zo mu ji ta bakinsa".
Babu jimawa kuwa Yusuf ya shigo gidan, ya gaishe su a ladabce, babanta ya ce"Yusuf me yake faruwa ne? Zubaida ta kawo
ararka".
Yana sunkuyar da kai ya ce"To ban san dai me ta ce muku ba Daddy, amma iya sanina abun bai kai na kawo
ara ba, magana ce wacce za mu tattauna mu biyu mu fahimci juna".
Zubaida ta ce"Kana yi mini tsawa kana yi mini gadara shi ne za ka ce za mu fahimci juna? Daddy wallahi indai zai hana ni sana'ata gara ma kawai ya sake ni, ni dama na gaji da auren fa".
Alhaji ya ce"Yusuf mene ne matsalarka da kasuwancinta? Ka fa
i yadda kake so, amma babu batun ta daina, idan kuma so kake ta daina to ba za ka bar wajen nan ba sai ka rubuta mata takardarta".
Ya ce"Duk abun bai kai haka ba, dama kawai tana yawan yi mini abubuwan raini ne..."
Ya katse shi da fa
in"Ba wannan na tambaye ka ba, wannan tsakaninku ne, za ta sa
a maka kai ma za ka sa
a mata, mene ne matsalarka da kasuwancinta?"
Ya ce"Dama na ce mata ne ta koma
akin da yake tsakar gida da ba
inta, saboda sotari ina son zaman falo babu dama, sannan sanda suke gama zaman mai aiki ta tafi ita kuma ba za ta gyara ba, kullum kaca-kaca nake zuwa na same shi".
Babarta ta saka baki ta ce"To ta gaji ya za a yi ta gyara? Zubaida fa tana
ari sosai, tun tasowarta ba ta aikin komai a gidan nan, silar aurenka ta fara yi, yanzu kuma abubuwa sun fara yi mata yawa, saboda haka dole ne ta samu mai aikin da za ta dinga kwana".
Alhaji ya ce"Yusuf".
Ya ce"Na'am Daddy".
Ya ce"Ka
an yi ha
uri na sati
aya ta cigaba da zama a falon, kafin satin zan sa a sama mata shago a gyara, sai ya zama office
inta, ka ga ba za na ka dinga ganin mata a gidanka ba ko? Maganar mai aiki kuma dole ne ta dinga kwana, tun da ta ce a gajiye take kaiwa daren, to ka ga babu halin ta iya yin gyaran gida, kuma sannan za ta fara fita office, ka ga ya dace a samu wacce za ta zauna a gidan tana kula da yaranku".
Yusuf ya kasa cewa komai.
Alhaji ya
ara da fa
in"Za ka iya tafiya, an warware matsalar nan".
Ya ce"To na gode Daddy, Momy sai anjima".
Ta ce"Ok".
Ya kalli Zubaida ya ga ta
ata rai tana bin shi da wani kallo.
Yusuf bai sake tada zancen ba, haka ya zuba mata ido, amma shi kansa yana jin da
in abincin mai aikin, a tare ma suke fita aiki a Zubaida, ya sauke ta a shagonta, wanda ba ya rabuwa da mutane, mata da maza a abokan kasuwancinta, masu taya ta packaging fa masu delivery. Wannan bu
e shagon ya sa status dinta sai abin da ya yi gaba, maza har shagon suke zuwa siyayya, shi dai ya bar wa Allah komai, yana ta addu'ar Allah Ya yi masa za
in alkhairi tsakanin zamansa da ita da rabuwarsu.
GIDAN SUNUSI
Washegari da safe ga mamakin Sabila sai ta ga Sunusi ya tashi da wani
acin rai, kamar ba shi ne jiya da daddare yake ta kalamance ta ba, da taliya suka karya, tana ta fargabar yi masa zancen kudin saboda yadda ya ha
e rai, da zai fita ya ce"Ai dai akwai komai ko?"
Ta ce"E".
Ki ciro dubu
aya ya mi
a mata ya ce"To ga wannan ki sayi omo, ni ma kayana sun yi datti, ko kala uku ne ki
an matse mini".
A da yana siyan omo, amma
an karami yake siyowa guda
aya,bai ta
a bata ku
in omo har dubu
aya ba, don haka ta yi mamaki, ta ce"Na nawa zan siyo?"
Ya ce"Duk na yadda kika ga dama, kawai ba ki dubu
ayan na yi".
Ta ce"Na gode sosai".
Ya zo fita ta ce"Yawwa na ce wannan ku
in na jiya don Allah a dawo min da shi da wuri, saboda so nake na siyo kayan
inkin na fara a yau".
Ya sake ha
e rai ya ce"To yaushe garin ya waye? Kin ga Malama kar ki takura min don kin arawa abokina ku
Ta yi shiru ba ta ce komai ba har ya fice daga gidan. Ta zauna shiru abun ya dame ta, sun saba irin haka da shi, idan ta ara masa ku
arshe da fa
a ake
arewa kuma ba zai ta
a biyanta ba, amma sanda ya zo kar
a zai kwantar da murya har sai ta ba shi, wannan
in ma don ta ga abokinsa ne ya kar
a ba shi ba, kuma mai na
uda za a ceta, har wajen Azhar shiru bai kira ta da zance ga ku
inta ba, ta gama yi musu wankin ta zauna ba ta komai, don haka ta kira shi, ya
auka ta ce"Sannu da aiki".
Ya ce"Yawwa, ya aka yi?"
Ta ce"Dama wannan ku
in, na ga..."
Ya katse ta da fa
in"Kin ga me? Dalla kar ki raina min hankali dalla, don kin arawa mutane ku
i za ki dame ni?"
Ta ce"Ba haka ba ne, amma ai na fa
a maka kayan
inki zan siyo".
Ga mamakinta sai ta ji ya yi tsaki ya kashe wayar.
Ranta ya
aci, ta rasa me yake yi mata da
i, tuni nadamar ara musu ku
in ta kama ta, ta
akko kayan ta fara yankawa jiki a mace.
Da daddare da ya dawo yana ta ha
e rai, ita a ganinta ai ita ya kamata ta yi fushi ba shi ba, amma yana nema ya ha
a mata zafi biyu, bayan ya gama cin abincin ta daure duk da gabanta yana ta fa
uwa ta ce"Baban Amal".
Sai kuwa ya zabura ya ce"Wai ya ne, dama na ga sai kallona kike yi, meye?"
Ta ha
iyi wani yawu kafin ta ce"Wannan ku
in ka ce ba zai wuce safiya ba, ka ga yau na so na fara
inkin ma, amma..."
A fusace ya ce"Ke dalla can Malama kin dame ni haka, ke dai da mayya ce idan kika kama mutum wallahi sai buzunsa, cewa na yi ba zan bayar ba? Mutane nawa ne suke bi na bashi amma ba su takura mini ba sai ke? To wallahi idan kika
ure ni ba zan bayar ba".
Ya tashi yana cewa"Aikin banza aikin wofi kawai". Ya fice daga gidan, bai dawo ba ma sai
aya na dare.
Sabila kuwa yana fita ta fara hawaye, ta yi mai isarta, ga shi wannan
inkin na gaggawa ne, inda ku
inta ne ma da sai ta rabu da shi, to amma ba ta da ku
ij siyan kayan
inkin da za ta yi musu amfani da shi, shiyasa hankalinta ya tashi.
Washegari ma ba ta daddara ba ya gama komai zai fita, tana ta kokowa da zuciyarta da take ce mata ta rabu da shi, bakinta ya yi mata nauyi sosai, fargaba ce fal ranta, saboda ta san halinsa, amma dai ta daure ta ce"Baban Amal don Allah ka samo mini ko rabin kudin ne, na siyo kayan na fara aikin mutane".
Wata irin juyowa da ya yi sai da gabanta ya ba da rass, a hasale ya ce"Ke don kaza-kazanki ba zan bayar ba, na cinye! Na
arfi ne ki
wata!".
Ya tsaya a kanta yana zazzare ido kamar zai kai mata duka, ta fara kuka ta yi jarumtar cewa"Ai hakkina ne dole na tambaya, kuma ba zai yiwu ka cinye ba, na fa
a maka ku
in mutane ne".
Ya ce"To ai shi ne na ce ki
wata, na ce na
arfi ne".
Ta ce"Ba zan
wata ba, amma dai dole ka ba ni".
Babu zato ta ji tass! Ya
auke ta da mari, ya
ora da fa
in"Ke har kin isa kina fa
a ina fa
a? A kan banzar dubu arba'in? To na ce ba zan bayar ba, wallahi idan kika sake yi mini zancen ku
in nan sai na tattaka ki, ba zan bayar ba".
Cikin kuka ta ce"A kan ku
ina ka mare ni?"
Ya sake matsawa dab da ita kamar zai hau kanta ya ce"An mare ki
in, ko za ki rama ne?"
Ta ce"Ba zan rama ba, amma ba zan yafe ba, kuma na gaji!".
Ya sake
aga hannu zai
ara mata, sai kuma ya fasa, ya koma
aki, ita ma
akin ta shiga ta saka hijjabi za ta fita, ya ce"Gidan uban wa za ki je?"
Ta yi banza da shi.
Ta kai zaure ya ce"To idan kin fita kar ki dawo gidana".
Ta juyo ta ce"Me kake nufi?"
Ya ce"E ki je, ki tafi gidanku kawai".
Ta ji maganar ta dake ta, ga duka ga tsinka jaka? Shi fa ya yi mata laifi, kuma yake cewa ta tafi gida? Yun
urin fitar da ta yi niyyarta ta shiga gidan maman Nawal, saboda zuciyarta ta yi mata zafi sosai, ta bar gidan ko za ta samu sassauci, sannan ta nemi aron ku
in da za ta fara yiwa mutane
inkinsu, amma da ya ce ta tafi gida sai ta ga gara ta tafin, duk da ba ta sha'awar yin yaji, ta ce"Na tafi gida fa ka ce?"
Ya ce"E haka na ce, ki tafi ai ba wata uwar kike tsinana mini ba".
Ta dawo ta zuba ruwa ta shiga wanka, ta saka kaya masu kyau, ta dauki jaka ta tafi, saboda ba ta da niyyar kwana, za ta je ne kawai a yi musu sulhu ta dawo, yana gidan har ta fita, sannan shi ma ya fita ya rufe gidan.
Tafiya ta fara yi a sanyaye, tana ta tunanin me za ta je gida ta ce? Tana iya
arinta wajen
oye irin halin da take ciki ga iyayenta, saboda ba ta so su sani su dinga ganin ba
in mijinta, tun da ta ri
e fadan da aka yi mata tun na aure, na cewar ta yi ha
uri, ta yi hakuri, mutane babu adadi sun fa
a mata kalmar nan, kuma sau babu adadi, shi yasa ta haddace ta, sannan ta ri
e cewar ta gani ta
i gani, ta ji ta
i ji, ta rufe sirrin aurenta, idan sun yi fa
a kar ta kwaso ta kai wa iyayenta
ara, su kashe su binne, sai abun ya yi tsanani ne za ta fa
aws nashi iyayen, idan duk an yi haka ba a samu maslaha ba sai ta fa
awa iyayenta, shiyasa take ta ha
uri taba danne cutarwar da yake yi mata, yau
in ma har ta
auki hanyar gidansu, sai kuma ta canza ta nufi gidan iyayensa.
Da
an nisa amma haka take tafe a
afa, duk da tana da ku
in hawa babur a jakarta, ko kallon masu baburan da suke tambayarta ko za ta hau ba ta yi, saboda zuciyarta ta yi nauyi, a hankali take ta furta Allahumma la sahla, illa maja'altahu sahla, har ta ji
uncin zuciyarta da abinda ya tare mata ma
oshi yana gushewa, da sallama ta shiga gidan cikin rawar murya, Umma tana tsakar gida tana suyar
osan siyarwa, da tsirarun masu siya a tsakar gidan, ta
arasa kusa da ita ta gaishe ta, ta ce"Lafiya lau Sabila, ke ce da safe haka?"
a mata kai kawai ta yi, tana kallonta dama ta fahimci ba zuwan
alau ba ne, ta ce"Ki shiga dakin, ina zuwa".
Umma ba ita ba ce mahaifiyar Sunusi, matar baban shi ce, shi babarsa ta rasu tun yana karami, wajen haihuwar
anwar shi wacce tana nan yanzu haka Nurse ce tana aikinta, ita ma Umma tana da 'ya'ya manya, amma dai Sunusi ne babba a gidan, saboda sai bayan babar su ta rasu ya auro Umma, kuma duk gidan Sunusi ne ya fita zakka, shi ne mai shaye-shaye, shi ne mara kirki, kodayake shaye-shayen ma duk zai iya zama silar canza halayyar tasa, idan ka ga
annensa duk a nutse kowa sana'arsa kawai ya saka a gaba.
Ta kai kusan awa
aya a
akin sannan Umma ta gama komai ta shigo
akin, zuwa lokacin Sabila har ta
an samu sau
in zugin zuciyarta, ta mi
a mata kofin koko da kwano mai murfi wanda ta san
osai ne a ciki, ta zauna tana cewa"Wash Allah, Sabila na bar ki ke ka
ai, ki karya".
Ta ce"Sannu Umma, ai na karya ma a gida".
Ta ce"To kuna nan
alau dai ko?"
Sai ta fara hawaye ta girgiza mata kai alamar a'a.
Ta ce"Subhanallah me ya faru? Ke da Sunusin ne?"
Ta ce"E Umma, cewa ya yi na tafi gidanmu" Sai ta fara kuka, saboda ita fa wannan kalmar tafi gidan naku ta yi mata ciwo fiye da hana ta ku
in da ya yi.
Umma ta ce"Kayya! Sunusi ba shi da kirki fa, wallahi duk da ba kya kawo
ara na san ha
uri kawai kike yi, saboda kowa ya san halin shi, zama da shi sai mai ha
uri, auren ma an yi ne ana fargabar zai dore ko akasin haka, to dayake kina da ha
uri na san daurewa kawai kike yi, yanzu mene ne ya faru?"
Ta kwashe komai ta fa
a mata, ta
ora da fa
in"Yanzu saura kwana biyar su kar
inkin, kuma ba ni da hanyar samun wani ku
in".
Ta ce"Kayya, amma bai kyauta miki ba, na san halinsa tsaf a kan ku
i, wallahi zai aikata fiye da wannan ma, Allah Ya shirya, ki yi ha
uri, kin ga yanzu ma baban shi yana nan, amma bai kamata a kai masa
arar nan ba, saboda yanayin jikinsa, ga shi da saka abu a ransa yanzu sai hawan jininsa ya tashi, amma bari na kira 'yan'uwanshi a waya, su san yadda za su yi da ke".
Sabila ta tashi tana cewa"Bari na gaishe da Baban" ta fita ta shiga
akin nasa, ita kuma Umma ta kira babban
anta ta fa
a masa, sannan ta kira Hajara
anwar Sunusin ita ma ta fa
a mata.
A gidan Sabila ta wuni, da dai ta ga lokacin tashin yara ya yi sai ta kira wata ma
ociyarsu wacce ita ma yaranta s makarantar suke, ta ro
e ta ta ce don Allah idan an kawo yaranta daga makaranta ta saka mai babur
in ya dakko yaranta su zauna a gidan Maman Nawal.
Da yamma Hajara ta zo gidan, da ku
i cash dubu arba'in ta ba wa Sabila tana ta ba ta ha
uri, saboda ita ma tana jin tausayin matar da ta iya zama da
an'uwan nata, saboda ta san halinsa ta san baudewarsa,
aninsa Adam ne ya ba da dubu ashirin ita ta cika ashirin
in, shi ne ta ciro mata ku
in tun a hanya, ko da ta tambaye ta ko da wata matsalar bayan wannan, ba ta iya fa
a mata komai ba, ta ce
alau suke zaune, haka ba ta furta marin da ya yi mata ba, ba ta san dai lokacin da suka yi waya da Sunusin ba, amma ta ga ya zo bayan magriba, Umma tana ta yi masa fa
a ko a jikinsa, kuma ta yi mamakin yadda bai nuna fushi ba, sai ma cewa Hajara da yake yi me zai samu, suka yi masa nasiha tare da ba ni hakuri, yaba ta cewa"Ya wuce, ba zai sake faruwa ba".
Sannan ya kalli Sabila babu yabo babu fallasa ya ce"Ke tashi mu tafi ko?"
Ta tashi tana yi musu godiya, tana kallo Hajara da ta rako su ta faki ido ta saka masa ku
i a aljihunsa, Sabila ta raya a ranta wani abun sai
an'uwanka na jini.
A hanya babu wanda ya ce da wani komai har suka
arasa gida, ta shiga gidan Maman Nawal shi kuma ya wuce gida, bayan sun gaisa take ce mata"Wai ina kika tafi babu sallama?"
Ta ce"Fitar gaggawa ce wallahi, gobe zan ba ki labari".
Yaran suka taso, ta ha
o su da kular abinci.
Da suka shiga gidan ta tarar yana wanka, ita kam ta ci tuwo ma, su ma yaran sun ce a
oshe suke, don haka ta ajiye kular ita ma ta rage kayan jikinta, yana fitowa daga wankan ita ma ta shiga, kafin ta fito ya dira a kan kular yana cin macaroni, ta yi masa kallo
aya ta kau da kai, muryarsa babu yabo babu fallasa ya ce"Sabila kin tozarta ni kin ji da
i ko?"
Ba ta kula shi ba, sai ma tashi da ta yi ta bar masa
akin ta koma
akin gado ta zauna, bayan ya gama sai ya shigo
akin ya zauna a bakin gadon, ya ce"Ai shikenan ya wuce ko?"
Nan ma ba ta ce komai ba.
Ya janyo hannunta yana cewa"Magana fa nake yi miki".
Ba ta
wace hannun ba, amma ba ta kalle shi ba, ya ce"To bari ns tafi wajen bazawarata ita dai na san ba za ta wofantar da ni ba, kin san fa aure zan yi nan da bayan sallah".
Nan ma dai ba ta kula shi ba, ya fice daga gidan.
Da ya dawo wajen sha biyu na dare, cikin baccinta ta ji yana ta
a ta, wajen wata biyu kenan wani abu bai shiga tsakaninsu ba, ita har ba ta so ma ya ta
a ta, saboda tada mata da rashin nutsuwa kawai yake yi, ba ya iya ta
uka uban komai, yau
in ma kuwa hakan ce ta faru, ya jagwalgwala ta kawai, har mamakin shi take yi, yadda yana yaro mai jini a jika amma ba ya iya nisan zango, daga yanayin zubin jikinsa kuwa babu kama.
WANNAN LITTAFIN NA KU
I NE A KAN NAIRA 700, IN SHA ALLAH GOBE ZA MU KAMMALA FREE PAGES.
8028966015
Sadiya Abdulrazak opay
Shaidar biya ta nan
08028966015
https://chat.whatsapp.com/IqwGrPcKXM47271YQuTB2R
*AURE A YAU!*

NA
*SADIYA ABDULRAZAK*
*First class writers association*
Page 10
GIDAN YUSUF
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya, Yusuf yana ta ha
uri da Zubaida da sana'arta, yana ta kuma
ara shige mata ta WhatsApp, zuwa yanzu dai ya gama gane cewar matarsa ba ta da kamun kai, sannan mu'amala da wasu mazan ba komai ba ne a wajenta, ga kuma
arya da take yi na nunawa duniya ita 'yar gata ce s wajen mijinta, suna soyayya suna da fahimtar juna da sha
uwa, bai ta
a nuna mata ya san abin da take yi ba, kuma wannan waya da aka ba ta kyauta sai ganinta ya yi kawai a hannunta tana amfani da ita, ya same ta da tambayar wa ya ba ta waya? Ta ce siya ta yi da ku
inta, ya share ta, akwai kuma sanda ta sayi gwal, ta
ora a status ta ce mijinta ya ba ta tukuicin daren jiya, matan da suke son sanin ha
in da ta yi su biyo ta private, sannan babu jimawa ta sayi mota, ko da wasa ba ta yi shawara da shi ba, sai gani ya yi a status wai mijinta ya siya mata mota, kuma yana dawowa gida ya tarar da motar, ya same ta zaune ta waya, ya zauna ya jira ta ta gama, ya ce"Zubaida wane ne ya siya miki mota?"
Ta ce"Ni na siya da ku
ina, ku
in sana'ata".
Ya ce"Amma ba ni da darajar da za ki sanar mini kafin ki siya? Ni fa mijinki ne Zubaida, meyasa kike son nesa da ni? Da ba haka zamanmu yake ba, ba na jin da
in canjin nan naki, ya kamata mu zauna mu gyara zamanmu, mu fahimci matsalarmu".
Ta ce"Ni ba ni da wata matsala da kai, kai ne dai ka
wallafawa ranka masifa, idonka yana kaina, komai na yi ba daidai ba ne, sam ba ka son cigaba na, na rasa me yasa, kuma yanzu da ka zo kana zancen mota kai ba abun alfaharinka ba ne a ce matarka ta sayi mota? Na gaji da yadda nake yawo da mai adaidaitasahun haka, sannan motar ma zan
auki direba".
Ya ce"Allah Ya sanya alkhairi, amma me yasa kika yi
aryar ni ne na siya miki? Me yasa kike yawan
aryar na yi miki kyauta?"
Jikinta ya yi sanyi, yanzu dai ta tabbatar da Yusuf yana da lambarta, layinsa guda biyu ta sani kuma har yanzu da guda
aya yake yin whatsApp to amma ta ina yake sanin status dinta?
Ta ce"Wane ne ya ce maka ina wannan
aryar?"
Ya ce"Ina gani, kullum ina ganin status
inki, ni customern ki ne Zubaida, kuma muna chart da ke, idan kina yin daidai a lamarinki da mazan da ba na ki ba kin sani, idan kina kuskure ma kin sani, amma kar ki dinga mantawa da darajar aure, ba ma batun darajar miji ba".
Ya bar wajen ya bar ta da sakakken jiki, tun daga ranar kuma ta shiga fargabar da wace lamba yake yi mata magana? Iya hasashenta ta kasa ganewa, har screening ta yi ta goge wasu lambobin mazan, amma Allah bai sa ta goge tashi ba, duk ta shiga rashin nutsuwa, ta kuma rage
aryar mijinta ya yi mata kyauta.
Shi yanzu Yusuf tuni ya sare da sha'aninta, ya kama kan shi suna mu'amala baya-baya kamar yadda ta za
a, babbar damuwarsa yanzu bai wuce yadda ba ya samun sakewa a gidansa ba, saboda wannan 'yar aikin nasu, yarinyar tana da rawar kai sosai, yadda take shige masa abun nata ya fara yawa, tana yawan jan shi da fira, sai dai kawai ya
i sauraronta, Asabar da Lahadi da yake
an zama a gida yanzu ya daina, fita shago yake yi ya wuni, saboda zuciya ba ta da
ashi, yanayin shigar da yarinyar take yi ya fara isar shi, kuma yana son yi wa Zubaida magana yana fargabar ta yadda za ta kalli maganar, ya san ba lallai ta fahimce shi ba, za ma ta iya yi masa wata fassarar. Ta waje
aya yarinyar take burge shi, shi ne tana kula da yaran shi yadda ya kamata, sannan tana da tsafta, tun da ta zo gidan ba za ka ce ka ga wani abu na rashin gyara ba, kuma yana jin da
in abincinta.
A hankali ya lura ta fara za
ewa, tana
arin wuce gona da iri, saboda yanzu ta kai idan yana gidan ta gama abinci sai ta
akko ta kawo masa shi har
akinsa, wataran ma yana zaune babu riga a jikinsa, sau biyu yana yi mata garga
i a kan hakan, amma sai ta
ara ta ce mantawa ta yi, ita zuciya ba ta da
ashi, a hankali ya fara jin ba
on lamari a kan yarinyar amma yana ta dannewa, tun da zuciyarsa ce take sonta ba, gangar jikinsa ce, akwai lokacin da ya shiga
akin Zubaida da daddare neman hakkinsa, ya dawo bai samu ba, ya shiga kitchen yana daga shayi ko idan ya sha zai samu sau
in abun, gajeren wando ne kawai a jikinsa, ya gama ya juyo kawai suka yi kicibus da Fauziya da ke tsaye tun tuni tana kallon shi, rigar bacci ce a jikinta iya cinyarta, rabin
irjinta duk a waje, don ma dai ba ta da
iba, sai da zuciyarsa ta doka, ya tafi wani yanayi na 'yan sakanni, kafin ya ha
e rai ya ce"Ke lafiya?"
Ta langwa
ar da kai murya
asa-
asa da kuma sigar yaudara ta ce"Na kasa bacci ne, kai ma haka ko?"
Ya ce"Kamar ya? Dalla ba ni hanya na wuce". Ya fa
a a fusace saboda takaicin ganin shi da
an wando da ta yi, ga shi kuma a wani yanayin da duk wanda ya kalle shi sai ya gane.
Ba ta matsa ba ta ce"Dama ina so mu yi magana ne, don Allah zan iya taimakon ka?"
Ya yi mata mugun kallo ya ce"Ba za ki matsa ba?"
Ta ce"Zan iya taimakonka, zan iya ba ka kaina saboda na ganka a bu
ace, duk da na san maleji za ka yi, amma dai zan so ka gwada ni ka gani".
Mamaki ya kama shi, ya kalli yarinyar ya ga yadda take wani lan
washewa, ya fara tunanin yaushe rayuwar ta zama haka? 'Yar
aramar yarinyar nan da a zatonsa ko aure ba ta isa ba, shi ne har take yi masa tayin lalata da ita?
"Innalillahi wa inna alaihi raji'un!" Ya furta a sanyaye, sannan ya hanka
e ta ya wuce, tun da ta
i ba shi hanya, shayin da bai sha ba kenan, ya shiga
akinsa ya kwanta yana ta tunanin yadda zamani ya lalace, tarbiyya ta ta
are, shi a zatonsa wannan yarinyar ko aure aka yi mata iyanzu tana nan tana gudun miji, a ransa yake raya ko ina iyayenta? Ko tun yaushe ta lalace har ta yi wannan
warewar? Ko me ya fito da ita aikatau? Hankalinsa duk ya tashi, yau ya gane lallai tarbiyya a yau tana wani hali, haka ya yi bacci rabi da rabi, har mafarki ya yi wai ta shigo
akinsa kuma ya amince da ita, ya tashi a firgice kuwa yana istigfari, musamman da ya ga wanka ya tabbata a kan shi, sai ya ga kamar a zahiri ne komai ya faru.
Da safe shi ya tashi Zubaida daga bacci, lokacin yana jin motsin Fauziya a kitchen, ta tashi yana tambayar shi lafiya? Ya zauna a bakin gadon fuska babu walwala ya ce"Zubaida ki sallami yarinyar nan mai aiki a yau ba sai gobe ba".
Ta yamutse fuska ta ce"Kamar ya? A kan me zan sallame ta?"
Ya ce"Saboda ba na ra'ayinta, kuma umarni na ba ki ba shawara ba, sannan ke ba ki kai wacce za ki titsiye ni da son jin dalili ba, ko da dalili ko babu kawai ba na bu
atarta, kar ki sake ta sake kwana a gidan nan".
Ranta ya
aci, saboda tana jin da
in Fauziya, kuma 'ya'yanta ma har sun sha
u da ita, ta tabbata ba ta yi musu komai na cutarwa sai nuna
auna, kawai dai rashin son zaman lafiya ne zai saka ya ce a sallame ta.
Ta ce"Amma dai ka san ba kai ne kake biyanta ba ko? Kuma ba kai take yi wa aiki ba".
Ya ce"Amma gidana ne ba na ki ba, kuma idan ita a
ashinki take to ke a
ashina kike, don haka ina da ikon saka ki da hana ki, idan kuma ba ni da shi ki fa
a mini yanzu a nan, sai na san matakin da zan
auka".
Har ya fice daga
akin ya dawo ya ce"Kar yarinyar ta sake kwana a gidan nan, na fa
a miki".
Ya fice daga gidan, ranar ko karyawa bai yi a gida ba. Da daddare da ya dawo ya yi zaton ta sallame ta ta tafi, duk da ya ga gidan a gyare amma a zatonsa Zubaidan ce ta gyara ko kuma wata ta saka ta gyara mata, bai nemi abinci ba don ya ci a waje, wanka kawai ya yi ya kwanta, bacci ya
auke shi, can cikin baccin shi ya ji mutum a kusa da shi, ana ta
a shi kamar ana yi masa tausa, gabansa ya fa
i sanda ya fahimci a zahiri ne ba a mafarki ba, tunani ya fara yi na me ya hau kan Zubaida yau ta kawo kanta gare shi? Tun da suka yi aure daidai da rana
aya ba ta ta
a neman shi a shimfi
a ba, to dama mai neman kuka ne aka jefe shi da kashin shanu, shi yasa ya yi lamo yana kar
ar sa
onninta.
Daidai nan ita kuma Zubaida ta ji kukan Areef da yake ta cewa ruwa zai sha, tashi ta yi fitsari shiyasa ma ta jiyo shi, ta san Fauziya ba ta da nauyin bacci, tana kula da motsin yaran har cikin dare, ta fita ta
auki ruwa a falo ta shiga
akin yaran ta ba shi ya sha, sannan ta fito, kamar ta wuce
akinta sai kuma ta ji son ta le
a Fauziya, tana le
awa ta ga wayam ba ta cikin
akin, babu ban
aki a
akin ballantana ta ce tana ciki, sai ta yi mamaki, ta le
a kitchen nan ma ba ta nan, ta fita tsakar gida ta ga shiru.
"Wallahi mata masu ajiye 'yar aiki a gida sai kun dinga tashi tsakar dare kuna zagaye da duba halin da gidanku yake ciki, idan ba haka ba a yi miki kishiya ku dinga rabon kwana ba ki sani ba". Maganar wata mata ta dawo mata rass a kunnenta kamar yanzu take furtawa, a tiktok ne ta gani, ta fa
i hakan kafin ta ba da labarin abin da ya faru da ma
ociyarta.
Zubaida ta ji gabanta ya fa
i da
arfi, ta koma cikin falon da sauri, kai tsaye
akin Yusuf
in ta shiga, shi kuma a lokacin Fauziya ta gama caza shi, ya juyo don mayar da martani, yana shafa
irjinta ya ji shi wayam ba irin na Zubaida ba
, a tare suka zabura su duka ukun, shi ne ya fara tsorata gane cewar ba da matarsa yake tare ba, sai kuma Zubaida da ta kunna hasken
akin ta ga mijinta da 'yar aikinta haihuwar uwarta, ita ma kuma Fauziya ta firgita ganin asirinta ya tonu tun ba ta cim ma burinta ba.
GIDAN SUNUSI
Haka rayuwar gidan Sunusi da Sabila ta cigaba da gudana, babu wani cigaba, ya dogara da taimakon da maman Nawal take yi mata, ya na
e hannu, ita ce omo ita ce sabulun wanka, azumi ya rage sati
aya ya zo mata da zancen an saka ranar aurensa, sosai ta ji tashin hankalin da har ta kasa
oyewa, ta saka masa kuka tana cewa"Yanzu baban Amal muna wannan halin za ka
akko
arin aure? Ni ma ba ka iya sauke mini duka nauyina ba za ku ma ka
arawa kanka wahala, ni ba kishi nake yi ba, amma ina son nuna maka rashin dacewar haka, wanda ya san zai iya ri
e mace fiye da
aya shi ya dace ya
ara aure ba kai ba".
ara rai ya ce"Ke dalla can rufe min baki, ni za ki fa
awa magana saboda kina dafawa ki ba ni? Kafin ki fara ba ni
in shekara nawa ina ba ki? To yanzu idan mutum ya ce sai ya yi ku
i zai yi aure ai ba zai yi ba, kuma da kike wannan maganar wani bai dace ba ce miki na yi shawararki na zo nema? Na fa
a miki ne kawai don ki sani, bayan sallah da sati
aya aurena, ki so ko kar ki so ruwanki".
Ta share hawaye tana jin matsanancin kishi yana kama ta, ta ce"Shi kenan, Allah Ya sanya alkhairi".
Ya ce"Alkhairi ai ko ba ki ro
a mana ba mun samu in sha Allah, kuma a gidan nan za ta zauna, don haka ana sallame azumi sai ki kwashe komatsenki na dayan
akin".
Ta kalle shi da sauri ta ce"Ina zan kai? Ta ya za ka ha
a mu gida
aya? Wannan gidan dai ya yi mana ka
an, ina zan zuba kayana? Ina yarana za su dinga kwana?"
Ya ce"Kaya idan kin ga dama ki zubar da su, yaran kuma tun da babu inda za su kwanta sai ki mayar da su cikinki kawai, ni dai na fa
a miki don na yi miki adalci, kina da wata
aya na neman mafitar yadda za ki yi, idan kuma kin raina arzi
ina kina ganin
aki
aya ya yi miki ka
an to sai ki yi bayani na sallame ki".
Ba ta sake magana ba, har ya gama mitarsa ya tashi ya fita, ko kwanaki da ya ce mata zai je zance ta yi zaton da wasa yake yi, kuma ba ta ta
a zaton zai
ara aure a wannan
angin da suke ciki ba, tun daga ranar ta shiga sabon halin
unci, ta
auki kishi ta
orawa kanta, 'yan'uwanta kowa ta fa
a masa za a yi mata kishiya, ballantana kuma maman Nawal wacce kullum sai sun yi zancen, ita maman Nawal Sabila haushi take ba ta, saboda ba ta ga wani abun kishi a miji irin nata ba, amma dai haka take ta ba ta ha
uri.
Cikin satin ne kuma take fa
awa Sabila za ta nemo 'yar aiki, saboda aikin azumi yana yi mata yawa, kuma dama tun tuni mijinta yake cewa ta nemo ita ce ba ta bawa abun muhimmanci ba, ta
ora da fa
in"Duk wata dubu hamsin ya ce zai dinga biyanta, Sabila ban san dai yadda kika
auke ni ba, inda ba za ki ga kamar na raina ki ba ai da na ce ki kar
i aikin nan, ki dinga daurewa kina le
owa muna yin aikin, ba wanda zai gane a unguwar nan tun da kin saba shigowa, dubu hamsin
in za ta dinga yi miki amfani".
Sabila ta yi murmushi ta ce"Wallahi maman Nawal na
auke ki fiye da yadda kika
auke ni, kuma ba wanda zai yi maka wannan tayin sai mai sonka da alkhairi, amma ban sani ba ko mijina zai amince, idan ya amince zan yi in sha Allah".
Da Sunusi ya dawo ta fa
a masa, ai kuwa yana jin dubu hamsin nan take ya ce ya amince, a ransa kuwa har ya fara lissafin yadda za a dinga kasafta ku
in. Ranar da aka
auki azumin farko ta fara zuwa aikin, idan ta je da safe ta gama komai sai ta koma gida ta hau kan
inkinta, sai da yamma sai ta koma su yi abincin bu
e baki, haka za ta ciko mata kuloli, har aka gama azumi Sabila abincin sahur kawai take yi, kuma mijin Maman Nawal ya yi rabon kayan abinci ya ba su mai yawa, don haka azuminsu lafiya lau babu rigima da Sunusi, karin aurenss ne kawai yake damunta.
Washegarin Idi ta siyar da kujerunta, ta kwashe komai na falonta, a
an filin tsakar gidan ta raba keken
inkinta, ta rufe masa
akin.
Shi kuwa Sunusi a nashi
angaren yana ta shirye-shiryen aure, ya kammala komai, amma fa ya ji jiki, don ba
aramar tatsa ya sha a wajen Karime ba, a nata
angaren ita ma ta gama shirinta tsaf, iya maganin mata na dubu
ari ta siya ta saka a gaba tana ta sha babu
akkautawa, yanzu har ba ta so Sunusi ya zo zance, saboda ji take kamar ta rungume shi ko ta samu sassaucin sha'awar shi da take addabarta tana hana shi bacci.
angaren Sunusi kuwa tuni ya fara fargaba, saboda yana tunanin anya kuwa wannan rashin kuzarin nashi zai sa ya iya morewa yadda ya kamata a matsayinsa na ango? Duk yadda ya so ya daina istimna'i na
an wani lokaci ya kasa, sannan abin da ya sake ba shi tsoro cikin satin auren da ya gwada kusantar Sabila sam kasawa ya yi, abun ya zama kamar alayyahun da ya ji rana, shiyasa ya
e kawai yake yi a kwana biyun.
A cikin wannan yanayin aka
aura auren Sunusi da Karime, ita dai ta yi biki gagarumi, sannan dakinta ta saka kayan gado masu tsada, ba ta ma damu da rashin kitchen ko falo ba, ita indai dare zai yi Sunusi ya
ebe mata kewa to ko a zaure za ta iya zaman gidansa.
Ita ma Sabila sai da ta
an yi taro, saboda 'yan'uwanta sun zo, sannan ma
ota ma sun shigo, sai fakar ido take tana share hawaye, yau
in sosai take jin kishin Sunusi wanda ba ta san tana da shi ba.
Haka dai aka dinga ba ta ha
uri, har aka kawo amarya
akinta, kowa ya watse Sunusi ya shigo da rakiyar abokansa, suka gama nanayensu suka tafi, shi kuwa Sunusi ya
e kawai yake yi, zuciyarsa na bugu, saboda
azu da la'asar da ya shiga ban
aki shi ka
ai ya san abin da ya gani a tare da shi.
ara shiga ban
aki ya yi bayan kowa ya watse, bai san lokacin da hawaye ya sakko masa ba, ganin har lokacin babu abin da ya canza, sai ya shiga
akin Sabila ya zauna a bakin gado, saboda ba zai iya jewa amarya a wannan yanayin ba, amaryar ma bazawara wacce ya san kar take kallon namiji.
Sabila tana zaune a sallaya lokacin, ta yi kamar ba ta gan shi ba, kusan minti ashirin suna a haka, tana ta mamakin zaman da yake yi, amma ta fi zargin ku
in kazar amarci ne ba shi da shi, shi ne ya zo ya yi mata da
in baki t ba shi, babu zato kawai sai jin shasshe
ar kukan shi ta yi, ta kalle shi a firgice ta ce"Baban Amal! Lafiya? Kuka fa kake yi".
ara bolum ya ce"Sabila idan ban yi kuka ba me zan yi?"
Ta ce"Me ya faru?"
Ya ce"Zo, zo Sabila ki ga ikon Allah".
Ta taso a sanyaye, gabanta sai fa
uwa yake yi, ta yi turus ganin yana
arin zuge tazugen shi, ta ce"Lafiya? Mene ne haka ga yara a kwance?"
Bai saurare ta ba, ya
arasa kunce tazugen, ya bu
e mata wandon yana cewa"Sabila le
o ki ga ikon Allah! Yau ni Sunusi ina zan kai abun kunya?"
Ta kuwa le
a, gabanta ya fa
i gano abu kamar
an yatsa a ciki, kuma a yamushe, ta ce"Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Sunusi me ya same ka? Me zan gani haka?"
Daidai nan kuma Karime da ta gaji da jira ta fito tsakar gidan tana cewa"My Love! Me kake jira ne? Ko lallashin ne har yanzu?"
Ya yi saurin gyara wandon ya
aga murya ya ce"E, ba ta da lafiya ne, kin ga kawai zan kwana a nan".
Sabila ta fita tana cewa"Lafiyata
alau, ki je ki
auki mijinki, wai kunyarki yake ji, tun
azu nake cewa ya tafi ya
Karime ta ce"Kunya kuma?"
Ta kuwa shiga
akin Sabilar da sallamarta, da mamaki ta kalli Sunusi fa ya sadda kansa
asa ta ce"Sunusi
alau kuwa?"
Ya ce"Ba ni da lafiya ne".
Ta ce"To taso mana, don ba ka da lafiya dai ka bar ni ni ka
ai?"
Ta ja hannunsa suka fito,yana ri
e da wandonsa a
ugu, saboda bai gyara tazugen ba, haka suka shige
aki yaba waiwayen Sabila kamar mai neman ta cece shi.
GIDAN HAMZA
Babu abin da ya canza a halin Hamza sai ma
aruwa da ya yi, saboda har cikin azumi haka yake no
ewa ya
i yin cefane mai kyau, saboda abubuwa sun matso yana ta tanadi, don ma dai ya gama ha
a lefe an kai ana saura kwana biyu a fara azumi, su ma kuma ba su fasa yin mai da
i su hana shi ba, haka zai kai azumi ya ci fara da mai, da asuba ma ya sa
ime ta, tsoro ma yake kar basir ya kama shi, an kai azumi na biyar Mardiyya ta yi masa jar miya mai rai da lafiya ta ji nama, sannan ta yi cake da donut ta ce ya dinga ha
awa da shayi yana yin sahur, Hamza farin ciki ji ya yi kamar ya yi tsalle ya rungume ta, ya dinga godiya yana shi mata albarka, nan ya
arke yana fa
a mata dama suna nan da halinsu, ba su fasa hana shi miya ba.
Mardiyya ta ce"Ni fa ina mamaki wallahi, ka yi cefane ka yi komai a hana ka miya?"
Ya ce"To gane mini hanya My Mardis, ai idan ba ka yi dacen mata ba ka shiga uku, ni dai Allah Ya cece ni da ya ha
a ni da ke,wallahi ke haske ce a rayuwata Mardis".
Ta ce"Amma kuwa Allah Ya shirye su".
Hamza ya ce"Amin dai, ni fa wallahi ba don kar na jibga miki wahalar kula da yara ba da dukansu gida zan tura su, ni ke ka
ai ma kin ishe ni rayuwa wallahi".
Ta ce"To my Love kuma idan ka
ora min kula da yara ta ya zan iya kula da kai? Ka bar su kawai, ai na san dai idan na shiga gidan 'yan kallo za su zama".
Hamza ya ce"
warai ma kuwa".
Suka gama shan fira, Hamza ya
auki ledar kayansa ya ce"My Mardis bari na wuce, dare yana yi, ki shiga ki huta kin sha aiki yau".
Ta ce"Haba ai yi wa kai ne, na ce wannan account
in nawa ya samu matsala, ka saka mini ku
in a opay".
Gabansa ya fa
i ya ce"Wane ku
Ta ce"Na cefanen, a wajen Mama na ari dubu hamsin na yi".
Ai nan take wata zufa ta yanko masa, ya kalli kayan hannunsa da nauyinsu ashe na dubu hamsin ne, ya ce"Amma Mardis..." Sai kuma ya yi shiru saboda kar ya ja wa kansa abun kunya.
Ya ce"Shikenan zan tura miki in sha Allah!"
Ta ce"To sai da safe, a opay fa, wannan lambar tawa opay ce".
Can
asan ma
oshi ya ce"Ok".
Sanda ya yi nesa da gidan sai ya ji kamar ya kurma ihu, yana fafutukar na kayan sallar yara da 'yan kajin sallah kuma ta yanko masa dubu hamsin, gaba
aya miyar ma bai ji da
inta ba saboda ba
inciki, kuma wannan karon ya
oye ta sosai, bai yarda sun gani ba, sanda ya tura mata ku
in kuwa har
wallar ba
inciki ya yi. A ransa ya ce'Saude da Sahura ku kuka ja mini, kuma za ku gani a kajin sallarku, ko kai da
afa ba zan siya ba'.
Da azumi ya je
arshe Mardiyya ta ce za ta sake yi masa snacks
in sallah, ya ce Saude ta riga ta yi. Ta ce"To kaji fa? Na iya jar suya mai da
i, idan ma dambun nama kake so duk zan yi maka".
Da sauri Hamza ya ce"A'a wallahi, kar ki wahala, duk suna yin wannan, idan Allah Ya kai mu babbar sallah sai ki soya min a
akinki".
Da haka ya lalla
a aka bar zancen, duk da haka sai da ya yanka kaza
aya babba ya kai mata. Gidan nasa ma kowa kaza
aya ta samu, suka yi
orafi ya ce abin da ya samu kenan, bayan ya fita Saude ta ce"Sahura abun na Hamza fa gaba yake yi, me za mu yi da kaza
aya mu da yara? Kenan da ba mu shiga watanda ba sai dai mu sha takaici".
Sahura ta ce"Ai na fa
a miki dama".
Saude ta ce"Ai kuwa wallahi ha
ari zan ajiye masa da fukafukai".
Sahura ta ce"Kina da imani, ni wallahi kai da
afa ne rabonsa".
Haka kuwa aka yi, Sahura ta ajiye masa kai da
afa, dama ranar Saude ce da girki, dayake ya siyo kayan miya na miyar sallah, sai ta saka masa fukafukai da ma
ogoro, don ha
arin ma sha'awa ya ba ta ta cinye. Hamza ya baje zai ci abinci, ya kalli naman ya ga abubuwan da aka saka masa, ya ce"Saude ina naman? Ko sai a miyar gobe za a ba ni rabona?"
Saude ta ce"Kaza
ayar ce har za ta kwana? Ga rabonka nan an yi maka wasali da shi".
Ya ha
e gira ya ce"Ba na son haka Saude kamar ya ga rabona?"
Ta ce"To kaza
aya me za ta yi mana? Ni ai na zata ma nufinka ba sai mun ba ka ba".
Ya ce"Hmm shikenan, yanzu da kika cinye
iba kika fi ni?"
Ta tashi ya bar
akin, ya
walawa Sahura kira, ta tashi ta
auki farar ledar da ta saka masa kai da
afa ta shiga
akin nasa, ta ajiye tana cewa"A ci fa ha
uri yara sun cinye".
Ya daga ledar ya kalla yana cewa"Sahura! Sahura! Innalillahi wa alaihi raji'un!" Ba ta kula shi ba ta fice daga
akin.
Ya zauna shiru, kafin ya ce"Ai shikenan".
Daga yara har manya a gidan kowa kayan sallah kala
aya ya yi musu, ya zo da atamfofi guda biyu ya ce Saude ta za
aya tun da ita Sahura an yi mata leshi, ai kuwa Sahura ta yi tsalle ta dire ta
auke
ayar atamfar ta ce ta fa
ar kishiya ce, haka ya gaji da tijara ya rabu da ita, ya zamana Saude ce ba ta samu kayan fa
ar kishiya ba.
Hamza an gama duk wani shirin aure, saura kwana uku
aurin auren aka zo aka yi jeren kayan amarya, tuni ya
auracewa matan nasa yana ta shirya kansa da magungunan maza, don ya more yadda ya kamata. Ana gobe
aurin aure Mardiyya ta ce akwai yayanta da ya zo daga Kalaba shi da matarsa, sun zo biki, a gidan shi na nan suka sauka, kuma ya ce yana son ganin shi, ya je su gaisa, Hamza aka buga wanka suks tafi da Mardis da ta yi masa jagora.
A hanya take ba shi labari ai soja ne, aiki ne ya kai shi Kalaba, ita ta fara shiga ta yi masa iso, suka shiga suka zauna a falo, yayan nata ya shigo ya zauna suna gaisawa, matarsa ta shigo rike da jug
in da ta kawo musu lemo, babu zato Hamza ya yi mummunan gani, ya zabura mi
e tsaye yana kallon Asiya tsohuwar matarsa da ta daskare a tsaye ri
e da kofin tana kallon shi, yayan Mardiyya ya ce"Malam Hamza lafiya kuwa?"
Sai ya zauna yana murmushin ya
e ya ce"Lafiya lau, ina ga cinnaka ne ya cije ni".
Asiya ta kalli Mardiyya ta ce"Wannan ne wanda za ki aura?"
Ta ce"Shi ne, kin san shi ne?"
Hamza ya fara kame-kame, ya janyo mafici ya fara fifita ya ce"Waske Asiya maze kawai".
Mai gidan ya ce"Kamar ya ta Waske? Me yake faruwa ne?"
Hamza ya tashi yana cewa"Oga na bar babur
ina a waje ina zuwa".
Kafin ya fita Asiya ta ce"Baban Haidar wannan fa shi ne Hamza tsohon mijina".
Baban Haidar ya zaro ido ya ce "Da gaske? Tsohon mijinki dai wanda ya gana miki azaba? Wanda
a ya mutu a cikinki kina gidansa?"
Ta ce"Shi ne dai".
Ya ce"Wanda muka so zuwa har garin nan mu karairaya shi aka ce mu rabu da shi?"
Asiya ta ce"Wallahi shi ne".
Ya ce"Shi ne ya lalla
o zai aure
anwata? Kan uban nan! Ashe yau akwai fareti a gidan nan".
Ya fara kokowar cire riga, a guje Hamza ya zuba yana cewa"Mardis sai kin taho". Ba zai bari kansa ya yi murfi ba don haka bai bi ta kan babur
insa ba, saboda gani yake ma tsayawa tada babur
ata lokaci ne.
LAST FREE PAGES! Daga wannan shafin free pages sun
are, mai son cigaba ya hanzarta biyan ku
in karatunsa, 700 ne, idan ya zama complete 1k ne.
LITTAFIN NAN NA KU
I NE A KAN NAIRA 700
8028966015
Sadiya Abdulrazak opay
Shaidar biya ta nan
08028966015
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JelQPGpBTF88h7MWeZ8rzl
*Asslam alaikum manyan Mata maganin qanana qanana idan ke ba matar aure bace ko mai SHIRIN AURE kuma Baki cikin wanan group sunanki sorry kina missing HAJIYA Dan kuwa anyi babuke.*
*Ga shahararriyar, gogagiyar Mai sarrafa nau,ikan kayan Mata Kala kala masu kyau da inganci, bata tsaya iya kayan Mata ba harda maganin sanyi da gyaran fata da kuma kayan kamshi, kayanta herbals ne ta tanadar muku Kayan gyaran aure na musamman gani ya kori ji akwai su iri daban daban. Domin qarin bayani zaki iya tuntubar wanan numbers 07034321339 08164776919*
WANNAN LITTAFIN NA KU
I NE AKAN NAIRA 700
8028966015
SADIYA ABDULRAZAK OPAY
SHAIDAR BIYA TA NAN
08028966015
11
Sosai Hamza yake gudun ceton rai, tun bai yi nisa da gidan ba takalmansa ma suka yi ta kansu, wayarsa ma don dai ba a aljihun gaban riga take ba, da tuni ta dira tsalle ta yi ta kanta, yana gudu yana Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Mutane sai kallonsa ake ana tsayar da shi, ba ya bi ta kansu, wasu kuma su ma sai su fara gudun, sai sun lura ba wani abun ba ne su bari, duk nisan tafiyar sai da ya yi rabi sannan ya gane yayan Mardiyya bai biyo shi ba, ya samu gefen titi ya zauna yana ta haki da dafe
irji.
A ransa yake tunanin Mardiyya ta cuce shi, tun da ba ta ta
a fa
a masa tana da yaya soja ba sai yau, kuma wai tsohuwar matarsa yake aure, a fili ya ce"Haba don Allah, wace
addara ce haka ka rasa wacce za ka aura sai Asiya?"
Ya tashi ya tafi
ansahu ya shiga, har ya
arasa gida zuciyarsa ba ta daina bugu ba, ya shige
akinsa ya zauna, Sahura ce da girki don haka ta bi bayansa, ta shiga
akin tana cewa"Ango lafiya ka dawo yanzu?"
Hamza ya zauna a
asa dirshan ya mi
afa ya saka hannuwa biyu ya dafe kansa, Sahura ta ce"Innalillahi lafiya kuwa? Kar dai wani abu mara da
i ne ya faru? Ko ba ka da lafiya?"
Ya ce"Idan ba ni da lafiya ai da sau
i ma, Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Sahura na shiga musiba mai girma".
Sahura ma ta ce"Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Saude, Saude!".
Ta shigo
akin da sauri tana cewa"Sahura lafiya kuwa, wannan kira kamar za a tashi gidan?"
Ta ce"Zama za ki yi mu ji me ya samu Hamza? Kin ga ya shigo a birkice ya ce yana cikin masifa".
Saude ta ce"Hamza lafiya ka yi zaman 'yan bori? Kai da ka
auki wanka ka fita na zata ma zance ka tafi? To ko dai amaryar ce ta rasu? Ko kuwa auren aka fasa?"
Sai kuwa ya zabura ya ce"Tuf tuf! Da ba
in yawunki Saude, in sha Allah wannan fata naki ba zai tabbata ba".
Sahura ta ce"To ko matsala ce daga shagonka na kasuwa?"
Ya ce"Wallahi ku dai babu alheri a bakunanku".
Ya ciro wayarsa da take ringin ya
auka da sauri ganin Mardiyya ce, ya ce"Hello Mardiyya ina babur
ina? Don girman Allah ki kula mini da babur
ina".
Ta ce"Ga shi nan an shigar da shi cikin gidan".
Ya ce"Wane gidan? Ba dai gidan yayanki ba".
Ta ce"Nan mana, ya ce sai ka dawo sai ka
auka".
Hamza ya mi
e tsaye zumbur yana cewa"La ha ila ha illallahu! Haba Mardiyya, ta ya za a shigar mini da babur ma
abarta? Don wallahi na san idan na sake shiga gidan nan a nan
abarina yake, ni wallahi Mardis ba ki kyauta mini ba da ba ki fa
a mini yayanki soja ba ne, amma dai don Allah kar ki bari ya raba mu, wallahi ina
aunarki, ba zan iya rayuwa babu ke ba, ki tuna tsayin soyayyar da muka yi, kuma a ce sai ana gobe mu zama abu
ay sannan wannan lamari ya
ullo? Don Allah kar ki bari a raba mu".
Ta ce"Ba zan ta
a rabuwa da kai ba Mijina, yanzu ina hanyar komawa gida, ai duk abin da zai ce matu
ar ban ce na fasa aurenka ba to Baba zai goya mini baya, a kan me don ka ta
a auren matarsa haka zai shafi aurenmu?"
Ya ce"E wallahi kishi ne kawai, ashe kin gane, kishi yake tun da na aure ta a baya, kuma ni wallahi har ma na manta da ita, ba don ta yi magana ba ma da ba zan gane ta ba, mene ne na tada tsohon zance? Haka ai babu kyau, don Allah kar ki bari a raba mu Mardis wallahi zuciya ce za ta buga na mutu, mutuwa zan yi murus na bar matana da marayun 'ya'ya, ki duba lamarina don Allah".
Mardiyya kamar za ta yi kuka ta ce"Don Allah ka daina zancen mutuwar nan, in sha Allah sai mun yi rayuwa da kai, sai mun tara 'ya'ya, cewa yake wai ba ka da kirki sanda ka auri Anti Asiya ma gallaza mata ka yi ka kusa kashe ta".
Hamza ya ce"La ila ha illahu! Wallahi tallahi ba a yi haka ba, lokacin ba ni da karfi sosai, ita kuma ta saka buri a ranta ta fitine ni, ta ce sai na sake ta, da na
i sakinta shi ne ta gudu ban ma sani ba, ta je ta fa
awa yayanta
arya da gaskiya, har suka yi ta nema na wai za su kashe ni, ashe yayanki ta aura, wallahi da na san haka ne ni da ba zan ma fara soyayya da ke ba, ballantana har mu yi sha
uwar da rabuwarmu za ta kassara ni".
Mardiyya ta ce"Hmm! To ni wallahi ba ruwana da rayuwarsu da matarsa, ni kai kawai na sani, kuma kai na za
a, don haka babu abin da zai rusa aurenmu gobe".
Ya ce"Yawwa, yawwa yarinyar kirki, 'yar arzi
i, masoyiyata, Allah Ya tabbatar mana da alkhairi".
Ta ce"Amin, yanzu na
arasa gida bari ma ka ga da kuka zan shiga, yadda zan tashi hankalin Baba".
Ya ce"Yawwa, ki bu
e murya sosai, Allah Ya taimake mu".
Hamza ya ajiye wayar yana sauke ajiyar zuciya.
Sahura ta ce"Wai me yake faruwa? Ka saka mu a duhu".
Hamza ya ce"Saude ke ce za ki gane wannan yaren, ai dai kin tuna Asiya tsohuwar matata ko?"
Saude ta ce"Ni kuwa yaushe zan manta da Asiya? Tun da a kanta ka fara yi mini kishiya, kuma sannan duk cikin auren da ka yi ka fi wula
anci lokacin aurenta, sannan ka fi gana mata azaba".
Ya tsuke fuska ya ce"Dalla ya isa haka Saude, me kuma ya kawo tashin-tashina? Na gana mata azaba kamar yaya? Ko kin manta irin tashin hankalin da na shiga silarta?
aura fa na yi saboda tsoron sojojin da ta saka suke neman rayuwata, kin manta saboda gudun ceton rai na je mota ta karya min
afa? Ku ma ma ai ke karayar tawa alheri ta zame miki, tun da silar haka kika samu firji da jarin da kike ta
ama da shi".
Ya wani
aga kai sama cikin gadara ya ce"Ai wallahi Saude kallonki kawai nake yi, ni na karye amma ke ce da riba, amma saboda an ce dama
an'adam butulu ne sai ga shi wai kina
irga ribarki kina kalmashewa, ko kayan miya da
an kifi ba kya iya siya ki yi mini miya, shikenan ni na karye a banza".
Saude ta ce"Wallahi ba a banza ka karye ba, nawa mutumin nan ya
auka ya ba ka? Na yi zaton wata sana'a za ka kafa, amma kana warkewa fa aure ka fara, ko ba a lokacin ne ka auro Fatima mai tafe da kayan lada ba? Hmm ai ni Hamza babu abin da za ka ce mini".
Sahura ta ce"Wannan dai zancenku ne, ni dai yanzu My Sweety ka fa
a mini me yake shirin faruwa da auren naka? Na ji kana kar ta bari a raba ku".
Hamza ya ce"To ba labarin zan ba ku ba, wannan kazallahar ta kar
e zancen take jan shi?"
Sahura ta ce"Saude don Allah ki yi shiru mu ji, hankalina a tashe yake, ba na son ganin Sweetyna cikin damuwa".
Hamza ya gallara mata harara ya ce"Abin da ya fi Sweety".
Sahura ta ce"Mu dai muna jinka".
Ya kwashe komai ya fa
a musu, ya
ora da fa
in"Ni yanzu ina cikin halin gaba kura baya sayaki, kun ga dai ni ba zan iya rabuwa da yarinyar nan ba, wallahi ba zan
oye muku ba na sha wuya wajen tara ku
in auren nan nata, sannan na dinga kashe mata ku
in 'yan kun ji-kun ji, kuma yanzu sai da na gama hidima tsaf ranar kwasar ganima ta zo sannan a ce na fasa aurenta? Kun san dai ba a
ari a kwashe daidai, idan ma na ce a dawo min da kayana lefe kawai zan samu, to kun ga ai an cuce ni, idan kuma an yi auren ina tsoron me zai je ya zo, tun da yayanta soja ne, ga shi zai iya
aukar kishi da ni, tun da na riga shi sanin matarsa, ga haushina da yake ji ta
an sha wuya a gidana, to wallahi komai
antar laifi idan na yi waMardiyya komai zai iya faruwa, ya fake da haka ya kusa kashe ni, kila ma har ya gayyato yayanta tun da wancen karon burinsa bai cika ba, shi da ya ce sai ya dandatse ni? Duk mutumin da yake harin wannan waje mai
ima a jikinka to ai kuwa ka kiyaye shi wallahi, don
iyayyar ta kai
iyayya".
Saude ta ce"Hmm, Allah Ya rufa asiri, mu dai namu ido".
Sahura ta ce"To Alhamdulillah! Allah Ya rushe lamarin nan, Allah Ya sa ya hana ka aurenta, in sha Allah wannan kaya da aka jera gobe za a zo a kwashe shi".
Hamza ya ce"Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Sahura! Abun naki har ya kai haka? To in sha Allah mugun nufinki a kanki zai
are, ni za ki kalla ki yi wa mugun fata?"
Saude ta ce"Don Allah Sahura tashi mu tafi".
Suka fita suka bar shi yana ta masifa kamar zai ari baki, ya saka a ransa ko don ya nunawa Sahura addu'arta ba za ta kar
u ba sai ya auri Mardiyya ya rayu da ita ko da
afa
aya ne, zai jure komai, don haka yanzun ma bai ga ta zama ba, anjima ka
an zai koma gidansu ya ji halin da ake ciki.
Wajen
arfe tara sai ga kiran Mardiyyar nan, ya
auka, ta ce ya zo babanta yana neman shi, ya tashi ya sake watsa ruwa ya tafi, gabansa yana ta fa
uwa amma tana ta daurewa da sakawa ransa jarumta, har ya
arasa gidan gabansa fa
uwa yake yi, ya kira ta a waya ya ce ya
arso.
Ta fito, yana kallonta ya san ta ci kuka, ya ce"Mardis ya ake ciki? Kar dai an fasa".
Ta ce"Ai wallahi ba wanda ya isa ya raba mu, ga shi nan an ha
u kowa ya zo za a yi magana, Baba ya ce ba ruwan shi da zancen ka ta
a auren Asiya, Mama ma fa
a ta dinga yi masa ta ce idan aka fasa shi zai samo mini wani mijin?"
Hamza ya ce"Alhamdulillah! Wannan shi ne gaskiya, kin ga Allah Ya ba ki iyaye masu fahimta".
Ta ce"Mu shiga".
Ya ce"Amma shi wannan soja yana ciki?"
Ta ce"Ai shi ne ya ce a kirawo ka".
Cikin Hamza ya
ullu waje guda, ya ce"Haba Mardiyya, kuma kika ce an gama magana, idan an gama me zai sa soja ya neme ni?"
Ta ce"Wai kai meye na tsoron soja? Me zai yi maka?"
Ya marairaice ya ce"Kin san sha'anin kishi, kuma ni wallahi shaf na manta da matarsa ma, amma mu je dai, Allah Ya tsare".
Suka shiga da sallama, Hamza kansa a
asa ya dur
usa ya gaishe da mutanen tsakar gidan, suka ce ya zauna, ya
osana ya zauna a tabarmar da suke zaune, yana
agowa suka ha
a ido da soja, ya mayar da kansa
asa yana salati a zuciyarsa.
anin baban Mardiyya ya ce"Malam Hamza ka yi ha
uri da abin da ya faru, mu babu ruwanmu da wai ka ta
a auren matar da Hafizu yake aure wato yayan Mardiyya, duk da ya zo mana da zancen kai ba mutumin kirki ba ne a zamanka da Asiya na baya, to mu babu ruwanmu, tun da ita Mardiyya ta ce ta ji ta gani, saboda haka ya rage nata, mu dai wanda take so shi za mu bata, kai kuma sai ka ji tsoron Allah ka yi mata adalci, mu ba za mu juri cin zarafin 'yarmu ba, don mun aura maka 'ya ba siyar maka da ita muka yi ba, ba kuma bauta muka kaita ba ballantana la mayar da ita baiwa, duk sanda ta zo ta kawo korafi za mu bi mata kadinta, sannan ita kuma mun yi mata nasihar da ta dace, in sha Allah ba za ka same ta da wani hali na assha ba".
Hamza ya ce"Na gode Baba, Allah Ya saka da alkhairi, yanzu aure dai yana nan ko?"
Ya ce"Aure yana nan mana, gobe
arfe goma in sha Allah!".
Hamza ya dinga godiya.
Ya tashi zai tafi, Hafizu ya yi tsalle ya dan
o shi, Hamza ya zabura ya fasa ihu kamar ba a gidan surukansa yake ba ya ce"Aaaa! Innalillahi wa inna alaihi raji'un, la ila ha illa anta, subhanaka, inni kuntu minazzalumina, zalumin azzalumin".
Mutanen wajen suka taso suka fara yiwa Hafizu magana, amma ya ri
e kunnen Hamza
yam ya mur
e ya
i saki, babansu ya ce"Kai Hafizu ba ka da hankali ne, ba za ka sake shi ba".
Ya ce"Baba garga
i fa zan yi wa
ab iskan yaron nan".
Ya ce da Hamza"Ba an ba ka auren
anwata ba, wallahi idan ta kawo mini
ararka tun kafin na zo garin nan ka tabbatar ka tanadi likkafaninka, sai na kashe ka sau goma kafin ka yi mutuwar asalin,
an iska mai aure-auren tsiya". Ya sake shi, ya kafa masa wani zazzafan ran
washi a kansa, wanda Hamza ya ji kamar da dutsen wuta ya yi masa ba da yatsun hannu ba".
Hamza yana jinsa free ya yi hanyar waje da sauri. Wani cikin mazan ya ce"Babur dinka yana can gidan nashi sai ka je ka
auka".
Hamza a rikice ya ce"A'a a
akko min kawai".
Hafizu ya ce"Ubanka ne zai
akko maka?" Ya kawo masa mazga, ya kauce.
Manya suka fara yiwa Hafizu fa
a, suka ce Hamza Ya kawo mukullin za a kawo masa shi gida da safe, dama yana aljihunsa, don haka ya ba su yana ta godiya, Hafizu ya ce"Na so ka zo
auka da kanka, wallahi da sai ka kawana kana tsallen kwa
o, na ga ta inda za ka fito
aurin auren gobe".
Hamza dai yana ji bai ce komai ba, ya fice, ya hau adaidaitasahu ya kama hanyar gida, yana shafa kunnensa da yake jinsa kamar a shagi
e ya karkace, wata
walla ta zubo masa, tabbas wannan mutumin ya ci zarafinsa, taimakon da Allah ya yi masa
aya ne Mardiyya tana son shi, kuma da yake cewa kar a kawo masa
ara ai dai ya san shi zaman aure zo mu zauna ne zo mu sa
a, shikenan idan zama ya yi zama ta fara yi masa ba daidai ba sai ya zuba mata ido ta raina shi? Ai kuwa ba zai yiwu ba, da sake a lamarin nan.
Haka dai ya
arasa gida rai babu da
i, yana kallon kiran Mardiyyan ya
auka, sai da ya ga za ta takura masa sannan ya
aga, ta ce"Ka yi ha
uri don Allah da abin da aka yi maka".
Ya ce"Ni ba a yi min komai ba Mardiyya".
Ta ce"Ina fa le
owa ta windo, na ga abin da ya yi maka".
Ya ce"Ai babu komai, normal ne, indai zan same ki zan jure fiye da haka ma, ba dai daga yau ba ne? Gobe iyanzu kina gidana in sha Allah".
Ta ce"Allah Ya tabbatar, sai da safe".
Yana ajiye wayar Sahura ta shigo, ya kalle ta ya yi tsaki ya ce"Iska tana wahalar da mai kayan kara dai".
Sahura ta hau gadon tana cewa"Kamar yaya? Me kake nufi?"
Ya ce"To ai ke na san halinki na san take-takenki, kuma ni yanzu duk jarabarku ke da Saude ba zan kunce tazugena ba, a to amarya nake yiwa tanadi".
Sahura ta ce"In sha Allah wannan tanadin nawa ne, da yardar Allah sai amaryar ta zo tana period, na ga yadda za ka yi".
Ya ce"Oh! Ke kuma taki rayuwar kenan, mugun fata ko Sahura? Aure dai dai na yi shi, don na huce takaicinku".
Ya kwanta ya juya mata baya, ita ma ta kwanta, tana matsawa kusa da shi yana matsawa, har ya kai
arshe ya sauka daga gadon, ya kwana a
asa yana mamakin jarabar Sahura da mugunta, to idan ba mugunta ba ya shi da yake yi wa amarya tanadi za ta zo ta tan
an abun?
Washegari sassafe aka kawowa Hamza babur
insa, karfe goma da 'yan mintuna aka
aura aurensa da Mardiyya, Hamza yana ta murna da washe baki, Saude da Sahura ba su yi wani taro ba, a can dai gidan iyayen shi an yi, shi ma iya 'yan'uwa na jiki ne, saboda su yi girkin abokan Hamzan, tun da an gaji da yin taron aurensa, aure ba na
aya ba, ba na biyu ba. Saude dai ba biki suke yi ba, amma sun yi hutun sana'arsu, kowacce kawai ta yi kwalliya sun zauna suna ta tattaunawa, Saude ce take ta ba wa Sahura labarin aure-auren Hamza, da halayen matan, ita dai Sahura tsakaninta da Allah take jin kishin auren nan na Hamza sosai.
Da magriba aka kawo amarya
akinta, aka dam
a ta amana wajen uwayen gidanta, sannan aka mayar da ita
akinta, bayan kowa ya watse Hamza ango ya shigo, ya sha shirin angwancewa sosai, a gurguje ya shiga
akin Sahura ya yi mata sallama, ya fita ya shiga na Saude, yana shiga Sahura ta fito, ta nufi
akin amaryar cikin san
a, Mardiyya tana zaune a can cikin uwar
aki bakin gado, Sahura ta ga ledoji zube a falon, alamar Hamza sai da ya fara shiga ya ajiye sannan ya je musu sallama hannu ba komai, ban da rashin adalci ai dai idan an siyasa amarya kaza uwargidan ma ana siya mata ta mayar da mugun yawu, da sauri ta ciro
akar ledar dake cikin hular kanta, ta
akko lemukan guda uku kowanne ta zuba masa
wayoyi a ciki, ta jijjiga ta mayar ta fice da sauri, a tsakar gida suka ha
u da Hamza, ta yi dariyar ya
e ta ce"Ango-ango, ango ka sha
amshi".
Ya ce"Hmm Sahura kenan".
Ya shige
akin amarya yana cewa"Sai da safe".
Ta ce"Allah Ya tashe mu lafiya".
Ya shiga
akin amarya, ya fito da ita falo ana ta zuba soyayya, aka yi alwala aka yi sallah, aka fara cin kaza, ya mi
a mata lemo ta ce ai ita ba ta shan lemukan nan masu gas, ya ce"Subhanallah ai ban sani ba, yanzu ya kenan? Ko na je na samo miki mara gas?"
Ta ce"Kar bar shi kawai".
Ya ce"Ina zuwa,
ila firjin Saude akwai zo
o ko kunun aya".
Ya fita, ya shiga
akin Saude, ya yi wajen firji yana cewa"Akwai abin sha kuwa? Mardis ce ke so, ashe ba ta son lemo mai gas".
Saude ta tashi kamar za ta
akko masa, ta dafe firjin ta ce"Fanta ce ka
ai ta rage, ta nawa za a baka?"
Da mamaki ya ce"Saude! Ni za ku siyarwa da fanta ki kar
i ku
in?"
Ta ce"To ai ko kai da kake zuwa ka
auka ka sha ganin damar baka na yi, amma yanzu wata ce za ta sha ba kai ba, don haka sai ka biya".
Ya ce"Sai na biya?"
Ta ce"
warai kuwa".
Ya yi
arin janye ta daga wajan, ta cije ta dafe firjin, ta ce"Wallahi sai ka siya".
Ya ce"Kin ga kar ki tara min jama'a, nawa ne?"
Ta ce"
ari da hamsin".
Ya fara laluba aljihunsa ya ce"Ba ni guda biyu".
Sai da ya mi
a mata dari biyar sannan ta
akko masa, ya kuwa kar
a yana cewa"Ki ri
e canjin, na sallame ki ku
in cefanen gobe".
Ya kai wa Mardiyya ta sha, shi kuma ya kwankwa
e coca-cola roba
aya, sun fara cin kaza kenan ya ji cikinsa ya mur
a, ya tashi ya ce yana zuwa, a guje ya
arasa ban
akin saboda yadda gudawa ta matse shi, ya gama ya dawo yana ya
e, saboda cikin nasa babu da
i yake jinsa, kafin ya kai ga zama ya sake jin wani, ya koma ya sake yi ya dawo, Mardiyya ta ce"Wanka ka yi ne?"
Ya ce"E wallahi , ruwa na watsa".
Ta ce"Ka zauna ka ci kazar
ila ko abincin rana ba ka ci ba".
Ya zauna ya ce"Wallahi na ci ka
an, cikina ne ma babu da
i yau
in".
Bai gama ha
iye naman da ya saka a bakinsa ba ya sake jin alamar ana kiransa a ban
akin nan, ya tashi yana ce mata"Ina zuwa".
Wannan karon a jigace ya fito,
afafunsa duk sun sage, ya manta rabon da ya yi gudawa, ya rasa me ya jawo masa kuma.
Ya dawo ya ce"My Love mu je
akina kin ji".
Ta tashi ta shiga ciki ta saka kayan bacci, ta
ora hijjabi a kai ta rufe
ofarta suka shiga
akin nasa, kafin ma ya zauna fa ji an sake kiran shi, ya tafi da sauri yana salati a zuciyarsa, fargaba ta fara kama shi, ga marar shi tana amsaws saboda ha
e-ha
en da ya yi, ya rasa ma da wanne zai ji.
Ya dawo ya tarar da Mardis zaune a bakin gadon, ya yi guntun tsaki, ta ce"Wai
alau kuwa? Ina kake zuwa ne? Na ga ka kasa zama".
Ya ce"Lafiya lau, kawai cikina ne babu da
i, ki kwanta kawai ki yi baccinki don yau da
yar idan zan moru ma".
Ta ce"Kamar ya? Ciwon ciki kake yi?"
a ce"To zancen kike so". Ya fita da sauri ya suri buta, tun yana komawa
akin har ya gaji ya zauna a tsakar gida, sai dai yana ji kawai ya tashi ya shiga, Mardiyya kuwa tuni ta yi bacci, tana
an jin haushin Hamza, na
in nuna mata zumu
i da kulawa kamar yadda yake yawan yi mata al
awari.
Can wajen
arfe
aya na dare Saude ta fito raka
anta fitsari ta ga Hamza kwance, yashe a
ofar
akinsa a
asa, ta hanka shi, gabata ya yi mummunar fa
uwa, saboda ita a tunaninta kawai wani mugun abun amaryar ta yi masa, don yaddaya sheme ba ta yi zaton da rai a tare da shi ba, ga shi tana jin yadda amare suke kashe maza, ta rafka salati tana"Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Mun shiga uku, Sahura!"
Hamza ya ce"Saude
alau kuwa?"
Ta sauke ajiyar zuciya ta ce"Hamza, dama wai da ranka? Me ya same ka?"
Ya yun
ura ya tashi ya ce"Da raina, gudawa ce ta
wace min, ta
i tsayawa Saude".
Ta ce"Subhanallah! Kai kuwa ne ka ci? Hmm Kodayake ka ci da rabonmu ai, ka saka ta a gaba kun ci kaza ka hana mu, shi ne Allah Ya fitar mana da namu rabon, alhakinmu ne".
Ta koma
aki bayan yaron ya yi fitsari, shi kuwa Hamza ban
akin ya fa
a yana dafa bango.
Yana fitowa ya ga Saude zaune tana jiransa, ta ce"Ga magani nan ai, sai ka zo ka sha ko zai tsaya".
Ya kar
a yana jin ashe Saude tana son shi har yanzu, ya sha, ta ha
a masa ruwan gishiri da suga ya sha ya shiga
akin ya kwanta, da Allah Ya taimake shi sau biyu kawai ya
ara yi, shikenan ya samu sau
in abun, wahalallen bacci ya
auke shi, wannan dare dai an yi asarar shi, don sai Mardiyyan ce ta tashe shi sallar asuba, a gida ma ya yi don jikin babu
wari, yana idarwa ya koma ya kwanta ya cigaba da baccinsa.
08028966015
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JelQPGpBTF88h7MWeZ8rzl
*Asslam alaikum manyan Mata maganin qanana qanana idan ke ba matar aure bace ko mai SHIRIN AURE kuma Baki cikin wanan group sunanki sorry kina missing HAJIYA Dan kuwa anyi babuke.*
*Ga shahararriyar, gogagiyar Mai sarrafa nau,ikan kayan Mata Kala kala masu kyau da inganci, bata tsaya iya kayan Mata ba harda maganin sanyi da gyaran fata da kuma kayan kamshi, kayanta herbals ne ta tanadar muku Kayan gyaran aure na musamman gani ya kori ji akwai su iri daban daban. Domin qarin bayani zaki iya tuntubar wanan numbers 07034321339 08164776919*
GIDAN SUNUSI
Suna shiga
aki Sunusi ya fara da
irewa kamar mai ciwon
afa, Karime ta saki hannun shi tana kallon yadda ya tattara wando ya ri
e ta ce"Wai lafiya kuwa? Na fa kasa ganewa, Sunusi a daren farkon nawa ka tozarta ni ka shiga
akin matarka za ku ke
e? Matar nan shekara nawa kuna tare? Yau
aya ba za ka ha
ura ba ni ka ba ni ha
ina?"
Ya gyara wandon ya zauna a bakin gado ya ce"Ba haka ba ne wallahi Karime, ba ni da lafiya ne".
Ta ce"Me ya same ka?"
Ya ce"Umm...amm... dama...dama
an zazza
i ne nake yi, irin zazza
in daren nan".
Ta sauke ajiyar zuciya ta ce"Amma me yasa wando ya
i zama a
ungunka idan ba amanata ka je ci ba? Kenan kwanana daren farkona da nake alfahari da shi za ka kai mata don ta raina ni ko?"
Ya ce"A'a fa na fa
a miki ba haka ba ne, tazugen ne ya kunce, amma yanzu ba ga shi na
aure ba?"
Ta ce"To shikenan".
Ya ce"Mu yi sallah ko?"
Suka fita, suka yi alwala suka yi sallah, tana ta mamakin yadda yake a sanyaye babu kuzari, zuciyarta kuwa fal tsoron kar dai ya narke mata da sunan zazza
i ya
i sauke mata nauyi, don a gaskiya a ajin
arshe take, daurewa kawai take yi don kar ya ga zalamarta, suka ci kaza cikin nisha
i yana ta
arin danne damuwar shi, sun gama ta ce"My love mu shiga wanka ko?"
Ya ce"Ki je ki yi, idan kin gama sai na yi".
Ta ce"Amma dai cikin al
awarukan da ka yi min ka san har da na yin wanka tare ko? Shi ne za ka karya tun daga yau?"
Ya ce"Ai na fa
a miki ba na jin da
i, wankan ma ba sai na yi ba, saboda idan na yi zazza
in nan
ara rufe ni zai yi wallahi".
Ta ce"To Allah Ya sawa
e, ka sha magani kuwa?"
Ya ce"Na sha".
Ta je ta yi wanka ta dawo, aka saka wata rigar bacci ta
aukar hankali, tana ta juyi da zirga-zirga a
akinda sunan tana ha
a kayan da ba a
arasa gyara mata ba, amma a zuciyarta tana yi ne da gayya don ta
auki hankalin Sunusi ya taho gare ta babu shiri, turus ta tsaya tana kallon shi, ganin hankalinsa ma sam ba ya kanta, ya sunkuyar da kai kawai kamar mai tunani, ta ajiye abin da take yi, ta zo ta zauna a kusa da shi, ta kamo hannunsa ta ri
e, ta ce"Mijina mene ne damuwarka?"
Ya ce"Ai na fa
a miki zazza
i ne".
Ta ce"Bayan shi akwai wani abun wallahi, tunani fa na ga kana yi, haba Sunusi kamar ba auren soyayya muka yi ba?"
Ta kwanta a jikinsa. Hakan ya sa gabansa fa
uwa, ya ce"Ba haka ba ne, ina farinciki sosai wallahi, kawai dai jikina ne babu da
Ta ce"To ka kwanta mana, ai zama ba naka ba ne".
Ya ce"To" Ya muskuta zai kwanta ta ce"Haka za ka kwana da kaya? Ai ana zafi, ka cire don Allah".
Nan ma bai yi musu ba, ya cire, ta linke ta ajiye, ta kulle musu kofa ta kashe fitila ita ma ta kwanta, shiru ta yi tana jira ta ji ya matso kusa da ita, ko da ba zai yi mata komai ba tun da ya ba ta uzurin rashin lafiya, amma sai ta ji shiru, ta matsa ta rungume shi, a haka bacci ya
auke su, ita dai sam babu wani da
i, don daren nan ya zo mata a karkace.
Washegari da asuba ita ta tashe shi, ita ba ta san bai saba sallar asuba ba, shi kuma yana jin kunyar ta san ba ya yi a kan lokaci, haka ya tafi masallaci kamar an yi masa dole, yana dawowa ya kwanta don bacci ne sosai a idonsa, tun da jiyan bayan
aurin auren sun yi zu
e-zu
ensu, ita ma tana kwance, ya
auka ma bacci take yi, sai dq ya ji ta ce"My love ya jikin naka, ya sauka dai ko?"
Ya ce"A'a wallahi da saura".
Ta matsa kusa da shi tazura hannu tana shafa fuskar shi, shi dai baccinsa ya koma ita kuma ta kasa tana ta tunanin anya yana zumu
inta kuwa?
Kasancewar wayewar gari Litinin ce ya sa Sabila tashin sassafe don sallamar yara su tafi makaranta, indomi ta dafa da shayi suka karya, suka shirya ta je ta raka su ta dawo, har lokacin Sunusi da amarya ba su fito ba, ta yi wanke-wanke ta share gida, ta saka hijjabi ta rufe
akinta ta tafi gidan maman Nawal don yin aikinta, a tare suke yin aikin suna fira, tana ta yi mata nasiha kan ta kau da kanta da duk salon da amarya za ta zo da shi, kuma ko ta so shiga jikinta da sunan mutunci kar ta dake fa wuri, ta yi takatsantsan ta gane takunta tukunna, idan ta ga babu dama ta dinga zuwa tana wuni a gidanta. Sabila ta yi murmushi ta ce"To sana'ar tawa fa? Yanzu ma muna gamawa zan koma,
inkuna ne da ni".
Ta ce"To Allah Ya taimaka, don Allah Sabila idan ba ki da abinci ki daina
wauron baki, ki dinga fa
a mini, idan kuka kwana da yunwa ba zan yafe miki ba".
Sabila ta yi murmushi ta ce"Allah ne Ya dube ni ya ha
a ni da ke Amina, ni na san ba don ke ba da tuni rayuwata ba ta canza ba, ballantana yanzu da ya
ara auren nan, ai na san sai abin da na gani".
walla ta kawo idonta, ta ce"Ban ta
a zaton Sunusi zai yi mini kishiya ba, ya yi mini bazata".
Maman Nawal ta ce"Oh! Sabila ban san kina da kishi har haka ba, ban san son da kike yiwa baban Amal ya kai haka ba".
Ta yi murmushi ta ce"Ai ALLAH ne ka
ai ya san adadin son da nake yi masa, ni kaina idan na ce ga iyakarsa a zuciyata na yi
arya wallahi, Allah dai ya sa nan gaba ya gane gaskiya, kar ya butulce mini saboda wata macen".
Maman Nawal ta ce"To amin, amma dai ki rage saka namiji a ranki, gudun kar ya ba ki mamakin da zuciyarki za ta buga, ba fata nake yi miki ba, amma yawanci duk mace mai irin zurfafawar nan zai yi wuya ki ga namiji ya yi mata halakci, Allah Ya ba ku zaman lafiya, ya sa ya gane gaskiya".
Sun gama ta
akko mata soyayyen dankali fal kula ta ce"Ga wannan da ke na soya, sai ki je ki ci".
Tana shirin tafiya ma sai ga kiran Sunusi, lokacin
arfe tara da 'yan mintuna, ta
auka tana cewa"Baban Amal kun tashi kenan".
Ya ce"E Sabila, har kin shiga gidan aikin ne?"
Ta ce"E, don kar na tashe ku shi yasa ban yi maka sallama ba, amma na kammala ma gani nan zuwa".
Ta kalli Amina ta ce"Bari na tafi, na gode maman Nawal".
Ta ce"Ni ce da godiya, anjima zan shigo na taya ki fira".
Ta fita da sauri-sauri ta shiga gidan, a zaune ta ci karo da Sunusi, sai ta gan shi jikinsa duk a sanyaye, ta ce"Baban Amal ya dai?"
Ya ce"Mu je
akin".
Suka wuce, ta zauna tana cewa"Wai ba ka da lafiya ne?"
Ya ce"Haba Sabila na ga har nuna miki halin da nake ciki na yi".
Ta ce"To wannan ai ba wani rashin lafiyar da zai damu mutum ba ne".
Ya ce"Haba dai Sabila, kin ga fa yadda jikina ya koma, kamar na
an yaro, a haka zan rayu? Yanzu da me zan dinga sauke hakkin aure?"
Ta ce"To na ga dama can haka kake, kuma muke zaune lafiya, sai ka yi wata biyu ba ka ta
a ni ba".
Ya ce"Hakane, amma idan kika duba ai yanzu sabon aure na yi, ita wannan ba ta saba da haka ba, kuma da kunya a ce na je mata a haka, wallahi hankalina ya tashi".
Ta ce"To ya za a yi, ai sai ka yi mata bayani".
Ya ce"Haba dai, da kuwa an ji kunya, don Allah Sabila idan kin san da wani maganin da zan sha ko na shafa abun nan ya dawo daidai ki taimake ni".
Ta yi shiru tana mamakin karfin halin Sunusi, wai me ya mayar da ita ne? Ko dai ya zata babu zuciya a
irjinta ne? Ita ce ma yake tunanin za ta nemo masa maganin da zai warke don ya samu damar kusantar kishiyarta, ai ji ta yi fa ta san abin da zai sake rubuta tunzura larurar ma da ta yi, abun ya mutu gaba
aya kowa ya huta, tun da ta haifi yara biyu Alhamdulillah.
Ta ce"Wallahi ban sani ba, ni da ba namiji ba ta ina zan sani".
Ya zauna shiru, ta fito da kular dankalin ta fara ci, ya ce"Dankali kika soya? Kin rage mana? Ba mu karya ba".
Ta ce"Daga can gidan na taho da shi".
Ya ce"To ko za ki
an sama mana wani abun? Sai na fita zan zubo mata gas".
Ta ce"Gawayi ya
are fa".
Ya ce"To ki siyo mana, ina da canji". Ya laluba aljihunsa ya ciro
ari biyu ya mi
s mata.
Ta kalli ku
in ta kau da kai gefe ta ce"Kaina fa ciwo yake yi, ba zan iya wani girki ba".
Ya ha
e rai ya ce"Sabila yaushe muka fara haka da ke?"
ata rai, ba ta ce komai ba. Ya ce"To ai dai ki ba ni dankalin na kai mata tun da ke kin karya".
Ta ce"Wallahi ba zan bayar ba, da kai za ka ci ne ma da sai na sammmaka".
Ya ce"Ke kar fa ki raina mini hankali, abun naki ya isa haka, don kin ga na kwantar murya kamar ina neman alfarma a wajenki? Kar ki dafa
in, banza kawai wacce ba ta iya samun waje ba, ku dama mata haka kuke daga kun ga an fara kula ku sai wula
anci ya biyo baya".
Ya fita yana cewa"Aikin banza aikin wofi!".
Ya shiga
akin Karime ya same ta tana zaune, ta ce"Kai da wa kake ta fa
a? Ni fa yunwa nake ji wallahi".
Ya ce"Ni da wannan yarinyar mara kunya fitsararriya, wai don na ce ta dafa miki wani abun shi ne take cewa ba za ta dafa ba".
Karime ta ta
e baki ta ce"Ta gamu da wahala indai ta ce kishina za ta saka a
on ranta, don ni dai zama daram a gidan nan".
Ya ce"In sha Allah! Dakko fulas na siyo mana shayi, amma wallahi yarinyar nan dai ta gane kurenta, sai ta san ni ta yi wa haka".
Karime ta ce"Hmm daga zuwa har na fara ganin ha
urin da ka ce kana yi da ita".
Ya ce"Kin dai ga zahiri".
Ta ce"In sha Allahu komai ya zo
arshe, sai na gyara mata zama a cikin gidan nan, kuma kai ma kai kake raga mata shiyasa take yi maka yadda ta so".
Ta ba shi fulas
in, ya siyo musu shayi, biredi da
wai, suka karya, ganin ta fara
orin narke masa ya sa shi cewa"Bari na tafi kasuwa kar ki fara yin ba
Ta ce"Na
auka matsayina ya kai ka
auki hutun kasuwa ai, ashe ba ka
auka ba".
Ya ce"Ba haka ba ne, zan
auka sai nan gaba, yanzu ba
i masu ganin
aki ma ba za su bar mu mu huta ba".
Ta yi masa a dawo lafiya ya tafi.
Shaf ya manta da batun zuba mata gas, sai da rana ta yi ta kira shi, lokacin Sabila ta gama girkinta, tuwo ta yi, maman Nawal kuma ta aiko mata ha
iyar jollof
in shinkafa, fa farfesun kaji, sai ta ajiye tuwon tun da shi ko ya kai gobe za su
umama, suka ci shinkafar, a tsakar gida suke a zaune da yaran, saboda dakin nasu babu fili, shi yasa yanzu ta fi harkarta a tsakar gida, har a zaure zama take. Karime ta fito don alwalar sallar azhar ta ga suna cin abinci, ita da ta ga Sunusi bai yi zancen abinci ba ta yi zaton ya sa Sabila ta yi girki da ita ne, kuma ta ga ba ta mi
o mata ba, ba ta yi alwalar ba ta koma
aki, Sabila ta bi ta da kallo tana mamakin ashe ma babba ce Sunusi ya auro ita duk ta yi zaton sa'arta ce ko ma ta girme ta, ta ta
e baki ta cigaba da cin abincinta.
Ita kuma Karime waya ta
auka ta kira Sunusin, suka gaisa ya ce"Ya zaman ba
unta?"
Ta ce"Ya zaman ba
unta ko ya zaman yunwa? Ni fa Sunusi tun da aka yi auren nan kake ta ba ni mamaki, wai me kake nufi ne?"
Ya ce"Me ya faru?"
Ta ce"Ai ka san babu gas, kuma ka yi wa matarka cefane ni ka bar ni a gantale".
Ya ce"Kai subhanallah! Wallahi mantawa na yi shaf, ina ta sauri zan fita, bari na zo na zubo miki, ai akwai kayan gara na taho da iya kayan miya ko?"
Ta ce"Ka ga ni fa ban ce maka na yi gara ba, haka na zo zi
au sai dai na yi ta haihuwa".
Gabansa ya ba da rass, amma ya dake ya ce"Shikenan bari na kawo miki".
Sai dab da la'asar ya zo gidan da ledarsa, shinkafa ce kwano
aya sai taliya biyu macaroni biyu, man gya
a rabin kwalba, magi rabin leda, sai kayan miya, ya ajiye mata ya
auki gas
in ya zubo rabi, a ransa yana ta mitar ku
in da ya kashe, yadda yake mita haka ita ma Karime take yi bayan ta bu
e ta ga kayan da ya siyo, yana dawowa ta ce"Sunusi me zan dafa ne?"
Ya ce"Abin da kike so mana, ba ga shi na siyo komai ba?"
Ta ce"Ina fa komai a nan? Ya za ka siyowa matarka kaji ni ka bar ni da miya lami?"
Ya ce"Kaji kuma? To bubu mamaki don kin ga Sabila da kaji, amma wallahi ba ni na siyo mata ba, sai dai ko wannan ma
iciyar tata ce ta ba ta".
ata rai ta ce"Kar ka raina min hankali Sunusi, ni fa dama na lura da take-takenka, tun da na zo gidan nan ma har yanzu ko hannuna ka kasa ri
ewa, kamar wanda aka yi maka auren dole, shi ne za ka zagaye ka siya mata kaji ni ka mayar da ni hoto".
Ya ce"Haba dai masoyiya, wallahi ni yau ban ba ta ko biyar ba ma, idan zan yi cefanen kaji ai kin san ke zan yi wa, tun da miyar amarya sai da kaza".
Ta ce"To ni babu ruwana da kai ka siya ko a'a, kawai ko me ta dafa ni ma sai na dafa, don ba zai yiwu yarinya
arama ta fi ni matsayi ba".
Ya ce"To yanzu dai ba za ki fahimce ni ba kenan? Ya kike so a yi?"
Ta ce"Ka san yadda za ka yi ni ma siyo min kaza, miya zan yi, ai abun kunya ne ma na yi ba
i su ci abinci lami babu wasali".
Ya ce"To ina zuwa".
Ya fita ya siyo nama na dubu uku ya kawo mata, tana ta mita ita ga yunwa har ta fara gamawa da ita, ya ce"To ko na kar
o miki abinci a wajen Sabila?"
Ta yi banza da shi, ya je
akin Sabila ya tarar ta tada sallah, ya shiga kitchen
in ya saka tuwo da ban miya da ban, ya fito kenan Sabila ta fito da sauri, idar da sallarta kenan ko tasbihi ba ta tsaya yi ba, ta sha gabansa ta ce"Baban Amal lafiya? Ya na ganka da kayan tuwo?"
ata rai ya ce"Ba
uwa zan kai wa, tun da ke ba ki san kara ba, ga
akinki ga nata ko zaman yanke-yanke kuke yi da kika ga ba ta
ora tukunya ba ai ya dace idan kin gama ki zuba mata".
Ta ce"A kan me? Ni na kawo ta gidan da zan ciyar da ita? To ban yi niyya ba don haka ka mayar min da abuna wallahi".
ance ido ya ce"Ni kike fa
awa haka Sabila? Za ki kauce ko sai na ham
are ki?"
Ta ce"Ba zan kauce ba, ka ajiye mini tuwona kawai".
Baya son
aga murya har Karime ta jiyo su, don haka ya ajiye yana cewa"Za mu ha
u ne".
Ya shiga
akin Karime, ta ce"Yanzu fisabilillahi cewa na yi ka nemo min abinci dole? Wannan ai ja min raini ne, kar ka sake yi min haka gaskiya".
Ya ce"Hmm shikenan, bari na koma kasuwa".
Ta ce"Ai na zata zama za ka yi ka huta, da alama zazza
in ya sake ka ko?"
Ya ce"E yanzu dai babu, amma zuwa dare za ki ji ya rufe ni ruff, kin san shi zazza
in dare haka yake".
Ta ce"Don Allah Sunusi rufa min asiri, in sha Allah ma ba zai dawo ba, ni fa ba zan
oye maka ba, jiyan nan daurewa kawai na yi, don haka yau ka ajiye zazza
inka a gefe".
Ya yi dariyar ya
e ya ce"In sha Allahu".
Ta fito ta yi girkinta ta zuba a kula ta kai
aki. Da daddare da Sunusi ya dawo ya ce zazza
i ya rufe shi, har karkarwar
arya ya dinga yi, Karime ta shiga damuwa sosai, tana kuma mamakin yadda ko son ra
arta ba ya yi, ranar ma haka suka kwana babu abin da ya shiga tsakaninsu, ha
urinta ya fara
arewa, kuma ita tana mamakin yadda ko tudu ba ta gani ba a wandonsa, a rana ta uku ma
alau ya tashi ya wuni a kasuwa ya dawo ya ce mata zazza
in ya rufe shi, yau dai ta fara zargin akwai wata a
asa, don haka ta zaunar da shi take tambayarsa dalili, ya ce"Babu komai wallahi, wannan zazza
i ne dai da yake damuna, amma in sha Allah ins samun sau
i harkar nan har sai kin gaji".
Ta ce"Allah Ya ba ka lafiya"
Amma a
asan ranta ta yi niyyar
ure shi a yau
in, suka kwanta kalau, sai da ta lura baccinsa ya yi nisa, ta tashi zaune, ta haska fitilar wayarsa, ta haska shi, ta ga sumul babu tudun komai, ta bu
e wandon cikin dabara, ai kuwa da sauri ta saki wayar a kansa tana rafka salati, ta ce"La ila ha illallahu! Na shiga uku ni Karime, Allah Ya raba mu da mugun gani, Innalillahi".
Sunusi ya farka yana cewa"Karime lafiya kuwa?"
Ta matsa baya tana karkarwar tsoro ta ce"Sunusi me zan gani haka? Me ba gani a wandonka?"
Ya dafe jikinsa yana cewa"Kamar ya? Me ya kai ki nan?"
Ta ce"To ya ba zan duba halal
ina ba? Dama haka kake Sunusi shiyasa kake ta yi mini
oye-
oye? Innalillahi wa inna alaihi raji'un!".
Sunusi ya fara kame-kame ya ce"Wallahi ba haka nake ba, asiri aka yi min saboda na aure ki, amma komai zai warware in sha Allah".
Ta ce"Waye ya yi maka asiri? Matarka ko zawarawana da ka kasa?"
Ya ce"To, Allah masani".
Ta rafka tagumi tana cewa"Ashe dai wannan aure ban ga wajen zama ba".
Wannan littafin na ku
i ne a kan naira 700
8028966015
Sadiya Abdulrazak opay
Shaidar biya ta nan
08028966015
Sunusi ya ce"Kamar ya ba ki ga wajen zama ba? Me kike nufi da hakan? Kenan dama abin da kika aura kenan?"
Ta ce"Ni ban ce ba, kar ka fassara ni, amma dai wannan ai an yi ba a yi ba, to da a yi min
walele ba gara ma na san ba ni da auren ba ina gidanmu? Ka ga na san dole zan ha
ura, amma yanzu ga miji ina kallo babu damar biyan bu
ata".
Ta sanyaya murya ta ce"Sunusi haihuwa nake so, shi yasa nake ta aure-auren nan, kuma wallahi na gaji da yawon gidajen auren nan, na auri wannan na auri waccen, nan gaba sai a yi mini tambarin ba na zaman aure, ka rufa mini asiri Sunusi ka nemi magani don girman Allah!"
Jikinsa ya yi sanyi ya ce"To ai abun ne ma ban san ta inda zan fara ba wallahi".
Ta ce"Tsakaninka da Allah dama can a haka kake ko daga baya abun ya faru?"
Ya ce"Haba Karime, idan a haka nake ai da ban haifi yara har biyu ba, wallahi
addara ce ta same ni, na fa
a miki asiri aka yi mini".
Ya ce"Ka ga! Ba na son zancen asirin nan, ni ban yarda an yi maka wani asiri ba, wannan matsalar na sha jin labarinta, an ce ku maza idan infection ya yi muku yawa yana yi muku haka,
ila shi ne, idan kuma ka san da wani abun bayan wannan ka fa
a mini".
Ya ce"Gaskiya ba zan
oye miki ba Karime, ba ni da wani infection, kawai dai auren hannu ne nake yi ya zame mini jiki, wato istimna'i".
Karime ta zabga tagumi kamar ba za ta ce komai ba, sai kuma ta ce"Sunusi! Auren hannu kake yi? Lallai akwai matsala babba, to kai kuwa me ya yi maka zafi da ka za
i wannan rayuwar? Matar taka ce take hana ka hakkinka ko kuma gamsuwa ne ba ka yi?"
Ya ce"Wallahi duka biyun ne, shi yasa dama na
ara auren saboda na samu na daina wannan halayyar".
Ta ce"Ai shikenan, za ka warke amma wallahi sai ka fito da ku
i, saboda haka ta faru da mijin
awata, shi matafiyi ne, yana yin watanni a wani garin ba tare da ita ba, bawan Allah nan ya auri hannunsa, da abu ya ci tura shi ma
arshe haka ce ta kasance da shi, sun kashe ku
i da yawon neman magani kafin ya warke, don haka zan tambaye ta yadda suka yi, sai ka ba da ku
i na kar
o maka magani".
Ya ce"To Alhamdulillah na gode sosai my love".
Ta ce"Amma dai gaskiya yanzu kafin maganin warewa za ka yi ka dinga rage min zafi".
Ya ce"To ai dama fargaba nake kar ki gan ni, tun da kika riga kika le
owa kanki yanzu dole mu dinga ragewa juna zafi.
GIDAN YUSUF
"Yusuf! Fauziya! Ni za ku ci wa amana?" Zubaida ta yi tambayar cikin
araji.
Yusuf ya rikice, ya ce"Wallahi Zubaida ban san yarinyar nan ce ta zo ta kwanta a gadon nan ba, duk a zatona ke ce".
Fauziya ta fara kuka ta ce"Yanzu baban Yusra haka za ka yi min? Ina al
awarin da muka yi na cewar za ka biyo ni ka aure ni idan na koma gidanmu?"
Yusuf ya ji kamar an buga masa guduma a kansa, bai ta
a yarda da kaidin mace ba sai a yau da ta gwada masa, a firgice ya ce"Ke! Ni? Da ni kika yi haka? Wata magana ta ta
a shiga tsakaninmu?"
Ta ce"Wallahi Maman Yusra tun da na zo gidan nan yake kwanciya da ni, kuma ba biyana yake yi ba, al
awarin aure yake yi mini, ya dinga cewa na taimake shi ke ba kya ba shi ha
in kai".
Tass tass! Yusuf ya
auke ta da mari hagu da dama.
Zubaida ta yi tsalle ta ri
e hannunsa ta ce"Kar ka sake dukanta, don wannan borin kunya ne kawai kake yi asirinka ya tonu, maci amana, mazinaci, ashe dama shi yasa ka ce na kore ta, ashe so kake ka je ka aure ta? To ba sai ta tafi ba, ga ka ga ta nan, ni zan bar maka gidan ka je ka aure ta a yau ma na sai gobe ba".
Ta fice daga
akin da gudu tana fashewa da kuka, ita ma Fauziya a gujen ta fita ta shiga
akinta ta saka sakata, tana sauke numfashi, a ranta kuma tana fatan Allah Ya sa dai ya sake ta, ko banza ai ta raba su, tun da shi ba shi da rufin asiri, inda ya yarda tun sanda ta yi masa tayi ai da yanzu ba a yi haka ba, amma a ranta ta so a ce ya kusance ta, saboda sosai take son shi, da son kasancewa da shi, ita ya ba ta mamaki sosai, gidaje uku ta yi aiki kafin wannan, a gida na farkon mai gidan ne ya fara lalatata tun tana 'yar shekara goma sha hu
u, a gida na biyu kuma yaron gidan ne saurayi, a gida na uku kuma ita ta bada ha
in kai suka dinga caskalewa da mai gidan da kuma mai gadi, saboda zuwa lokacin ta saba da maza, shi yasa yanzun ma ta kasa jurewa ta so ta samu ha
in kan Yusuf. Ha
a kayanta ta yi kaf, don ta san shan ruwanta ya
are a gidan kuma, tunanin ta yadda za ta fita salun-alun ma take yi ba tare da sun yi mata illa ba.
Shi kuwa Yusuf ya kasa zaune ya kasa tsaye, ya ma rasa me ya kamata ya yi, shi a yanzu babbar damuwarsa ma yadda yarinyar nan ta kwanta a jikinsa ta tatta
a shi, shi ma kuma har ya ta
a ta, tabbas ta cuce shi, duk da a rashin sani ya yi amma yana ganin kamar ya aikata laifi babba, ya san zai yi wuya Zubaida ta yarda da shi, amma tun da Allah Ya san zuciyarsa da sau
Tashi ya yi ya shiga
akin Zubaidan, ya same ta tana ta ha
a kaya a akwati, ya je kusa da ita ya ce"Zubaida me kike yi haka ne? Don Allah ki zauna mu yi magana ko Allah zai sa ki fahimce ni".
Ta ce"To akwai sauran abin da za ka fahimtar da ni bayan wanda na gani? Ashe dama Yusuf ka da
e kana neman mata, ashe duk cewa da kake ba ka son 'yar aiki gulma ce, don kar na saka maka ido a kanta ne? Har ka iya kwantawa da wata mace ba ni ba Yusuf?"
Ya ce"Wallahi kin ji na rantse miki yarinyar nan sharri ta yi mini..."
Ta katse shi da fa
in"Wallahi
arya ne, yarinya
arama ba za ta yi maka sharri ba, ga shi nan zance ya fito, nan ka tisa ni a gaba da tijara sai ta bar gidan nan, ashe so kake idan ta tafi ka je ka auro ta, ko kuma da niyyar yaudara ne, ka kore ta ne don ka gama morarta kana so na kawo sabuwa ka
ora daga inda ka tsaya, ka cuce ni Yusuf Allah Ya isa tsakanina da kai".
Ya ce"Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Amma dai kina zargina tun kafin yau ko? Ko ni mazinaci ne me zan yi da yarinyar nan? Ni a zatona ma ta yi
anta da sanin namiji, ashe ri
iyar karuwa ce, wallahi ina bacci kawai na ji ana ta
a ni, na
auka ke ce, ina ganowa ba ke ba ce ke kuma kina shigowa
akin, kuma ba zan
oye miki ba dama tayin kanta ta yi min, shi yasa ma na ce ki kore ta ta bar gidan, inda ba ta sake kwana a gidan ba da haka ba ta faru ba, don Allah ki yarda da ni".
Ta ce"
ata bakinka kawai kake yi, dama ka hutar da kanka, wannan tsarin
anka Areef ne da bai san rayuwa da halin maza ba zai
auka, ba ni da ka aure ni da ha
orana fal baki ba".
Ya ce"Dama na san haka zai iya faruwa, amma Allah Ya sani, kuma dama yardarsa nake nema ba ta mutum ba, na yi miki bayani ne kawai don na fita hakkinki, amma da dole ne ki gamsu ba, ba dole ne ki daina zargina ba, kuma ko ma me ya faru ke kika ja, tun da ke ce kika kawo wata cikin gidan, abin da ya faru idan na ce ban yafe miki ba sai Allah Ya saka mini, amma dai na yafe miki".
A fusace ta ce"Kar ka yafe
in, lallai yau na yarda namiji ba shi da kunya wallahi, hmm shikenan na ji bayananka, amma ina so ka sani ko ka sake ni ko ka ri
e aurena ni dai na gama zama da kai, yau shi ne kwanana na
arshe a gidanka, saboda haka za
i ya rage naka, ko dai na yi ta yawo da aurenka, ko ka sallame ni".
Ya ce"Haba Zubaida abun fa bai kai haka ba, don Allah mu fahimci juna, ke dai kin san ba zan iya sakinki ba ko? Wannan umarnin mahaifana ne, kuma ni ma ra'ayina ne, ban aure ki don mu rabu ba, shi yasa ma nake shanye duk abubuwan da kike yi mini, saboda na san ko don yaranmu akwai bu
atar mu rayu har abada".
Ta yi dogon tsaki ta ce"Ai dama dole ka ce haka, tun da kai ne ka tsinci dami a kale, idan ka kalle ni ka kalle ka ai ka san ha
in a kwai bambanci mai girma, wallahi tun tuni nake nadamar aurenka Yusuf, inda za a mayar da rayuwata baya da ko a mai gadin gidana ba zan
auke ka ba".
Ya zauna a bakin gadon ya yi shiru, ya ji zafin maganarta, amma ba yadda zai yi, tun da a yadda yarinyar nan ta
ana masa tarko ya san zai yi wuya wani ya yarda da shi. Ta gama ha
a kayan ta nemi waje ta kwanta, suka ji
arar bu
e gidan, lokacin dab da asuba, ta ce"Ga kwartuwar taka can ta tafi, sai ka je ka ba ta ku
in mota ko?"
Bai ce komai ba, ya tashi ya koma nasa dakin ya kwanta yana ta tunanin yadda za ta kasance, fa ya tafi masallaci sallar asuba ya dawo ya ga babu motar Zubaida, alamar ta bar gidan kenan tun asuba, jikinsa ya
ara yin sanyi, ya shiga
akin yaran ya ga suna baccinsu, ranar Asabar ce don haka rabu da su su yi baccinsu mai isar su, shi kuma a falo ya kwanta, sai dai ba baccin ya yi ba, tunanin mafita kawai yake yi, a fili ya furta"Allah ka wanke ni ba don halina, ba don aikina ba, sai don rahamarka ga bayinka".
arfe bakwai da mintuna yaran suka tashi, da suka tambayi mahaifiyarsu ya ce musu ta tafi unguwa, ya ha
a musu abun karyawa, suka karya, ya yi musu wanka, ya saka kayansu kala
aya a jaka ya
auke su suka bar gidan, gidan iyayensa suka nufa, lokacin takwas da rabi, mahaifiyarsa ta tare su da fara'a tana cewa"Yau ba
in wuni na samu kenan, lale maraba".
Ta ja su jikinta tana tsokanarsu irin ta jika da kaka, ta kalli yadda Yusuf ya yi shiru ga damuwa
arara a fuskar shi, ta ce"Yusuf, lafiya kuwa?"
Ya sauke numfashi ya ce"Lafiya
alau".
Ta ce"To tunanin me kake yi? Ko dole aka yi maka ka kawo min yaran?"
Ya ce"Haba Umma yau na fara kawo su? Kawai dai abubuwa ne suka sha kaina".
Ta ce"Kamar me da me?"
Ya tashi yana cewa"Ba komai fa, na tafi aiki, sai na dawo sai na
auke su".
Haka ya wuni a wajen aiki su
u, yana ta jiran kira daga gidan su Zubaida ya ji shiru ba wanda ya kira shi, kuma dai ya san shi bai kai wanda za ta rufa masa asiri ba, don haka ya yi mamaki da ba a kira shi ba. Babban abin da ya ba shi mamaki yadda ya ga status
in Zubaida, ta fita shagonta, har vedio ta yi tana bayanin kaya, da alama ba ta da wata damuwa a kan abin da ya faru, yadda duk take ya
a rayuwarta a status ya yi zaton za ta saka wani abu da zai nuna ta damu a kan abin da ya faru, sai ya ga wayam, lokacin tashi daga aiki ya yi, ya koma gida ya zauna shiru yana ta tunani, sai bayan ya yi sallar magriba ya dafa macaroni ya ci, sannan ya je ya kwaso yaran, ba tare da ya yi wa mahaifiyarsa bayanin komai ba, kuma tun da ba ta yi magana ba ya san ba ta ji zancen ba ne, da suka koma gida suka ji babarsu ba ta dawo ba, ga kuma Anti Fauziya an ce musu ta koma garinsu sai suka shiga damuwa, haka ya zauna ranar bai fita shagonsa ba, yana ta jan su da fira har suka yi bacci, a
akin nasu ya kwana shima, zuciyarsa cike da zulumi.
GIDAN HAMZA
Da Allah Ya taimaki Hamza sai gudawar ta tsaya, da safe kafin ya tashi daga bacci Mardiyya ta gama ha
a musu abun karyawa, saboda ta zo da gararta, kuma gas
inta a ciki yake, sannan jiyan ya shigo mata da kayan shayi.
Sai wajen
arfe goma ya tashi, cikinsa wayam kamar an yi masa yasa, ga jiki duk ciwo, kasala yake ji kamar an yi masa mugun duka, amma yana tashi zaune kasalar ta zabtare da kaso mai yawa, saboda ganinsa Mardiyya a gefen gado, zaune cikin kwalliyar shadda sai zuba
amshi take yi mai sanyi, farinciki ya lullu
e shi, shi kam jiya gudawa ta cuce shi, da ta hana shi
arje angoncinsa, ya mai da mata martanin murmushi ya ce "My wife!".
Ta ce "Na'am my husband, barka da tashi, da fatan ka tashi lafiya".
Ya ce"Alhamdulillah! Sai dai kasala da take damuna, jikina duk ciwo".
Ta ce"Sorry, bari na dafa maka ruwa ka yi wanka, sai ka karya ka zo na yi maka tausa".
Ya yi wani shu'umin murmushi ya ce"Alhamdulillah! Ashe dai ina da rabon samun rayuwar da nake ta mafarkin samu, na gode sosai My Mardis, Allah Ya shi miki albarka".
Ta ce"Amin, kuma ai hakkinka ne na ba ka kulawa, don haka babu wata godiya".
Ta fita ta dafa masa ruwa, ta kai ban
aki, ta shiga
akin tana turo baki da
ata rai, gabansa ya fa
i, don a zatonsa Saude ce ko Sahura wata ta yi mata wani abun, ya ce "Lafiya kuwa? Me ya faru?"
Cikin shagwa
a ta ce"Ba komai, kawai haushi na ji da babu ban
aki a cikin
aki, ka ga da sai dai kawai mu shiga na taya ka wankan".
Hamza da
i kamar ya kashe shi ya ce"Ki kwantar da hankalinki my sweet, in sha Allah nan ba da jimawa ba zan gina miki gidanki da za mu tare mu biyu, mu mori soyayyar mu".
Ta ce"Allah Ya amince my love".
Ya ce"Amin".
Ta ce"Ga ruwan can na kai maka, ka je ka shiga".
Ya fita tsakar gida, Sahura ta
aga murya ta ce"Saude ya kasuwarki ta jiya kuwa?"
Saude ta ce"Kasuwa Alhamdulillah, ai jiya na samu ciniki".
Sahura ta ce"Haba Saude fa
a kike, ke da kika wuni zaryar ban
aki ina ke ina samun ciniki? Buri dai na jiya ya mutu, sai dai a tari yau".
Saude murmushi kawai ta yi don ta gane da Hamza take, shi kuwa bai ma fahimta ba ya shiga wankansa, yana fitowa ya tarar ta kawo masa abinci ya saka jallabiya ya karya, sannan ya fita ya ce da Saude ta ba shi maganin jiya, ta
akko masa ya sha, ya kwanta, Mardiyya tana yi masa tausa.
Idan son samun shi ne komai ya faru a yanzun, to amma sanin ba su ka
ai ba ne a gidan, sannan Mardiyya buduruwa ce bai san yanayin jatumtarta ba sai ya bar shi ya daure sai dare, suna cikin wannan yanayin suka ji sallamar Sahura, ya amsa yana tashi zaune ya ha
e fuska, ta ce"Sweetyna
an fito za mu yi magana".
Mardiyya ta kalle shi, a ranta tana mamakin jin matarsa tana ce masa Sweety, shi da ya ce dukansu Hamza suke ce masa, Hamza da ya san
ila yarfa shi Sahura ta so yi, sai ya tashi ya fita babu musu, ta ce"Hamza ku
in cefane za ka ba mu, tuwo zan yi da wuri zan
ora".
Murya
asa-
asa ya ce"Mu je can
akinki Malama".
Ya wuce ya bar ta tsaye, ta bi bayansa, a tsaye a dakin ta same shi, ya ha
e rai ya ce"Sahura ba na son irin haka, ba na so".
Ta ce"Kamar ya ba ka so? Tambayar hakkina ne matsala?"
Ya ce"To ba ni da shi, ban tashi da komai ba".
Ta ce"Ai kuwa wallahi sai ka nemo ka ba ni, ka san ba ka da shi ka
ara aure?"
Ya ce"Na
ara
in, tunda ba
inciki kike yi dai ki kashe mini auren".
Ya juya zai fita, ta ce "Ba zan kashe maka aure ba, amma wallahi zan fa
a mata wa ta aura, ko ka ba ni ko na haka ka zaman gidan nan".
Sanin halinta ya sa shi cewa"Ki ara min dubu
aya idan na fita na ciro kudi zan ba ki wallahi".
Ta ce"Dubu biyu dai, Sauden fa?"
Ya ce"Jiya na ba ta, na ha
a mata da ku
in da na siyawa Mardiyya fanta".
Ta ce"Idan ya kai dare ba ka ba ni ba Hamza ka sani".
Ya ce"Na ji".
Ya fita a ransa yana cewa'wannan ai masifa ce, fa na sani ma haya na kamawa Mardiyya'.
08028966015
Hamza ya yi lakur a
aki ana ta shan soyayya da amarya, sai da sha biyu ta yi ya fita ya yi mata cefanen kayan miya da naman miya, ya zo ya mi
awa Sahura dubu
aya, Saude dake tsakar gida ta ce"Rabo ake yi ko ku
in cefane ne?"
Sahura ta ce"Ku
in cefane ne, ba ya ba ki naki ba jiya?"
Saude ta ce"Ni? Yaushe?"
Ya ha
e gira ya ce"Jiya ya muka yi da ke a kan fanta da na siya? Ba na ce a ku
in cefanenki ba?"
Saude ta ce"Babu komai za mu ha
Ya shige
akin Mardiyya, ya ba ta cefanen, ta ce"To kenan ni yanzu a haka zan yi rayuwa babu kitchen?"
Ya ce"To wallahi My Love tarkacensu duk ya cike kitchen
in, kuma ba zan ma so a ce kin kai kayanki masu kyau cikin nasu ba, ni na san hal
in matan nan, ba
inciki ma zai iya sakawa su fasa miki kaya, amma ina ga ki kai gas
in can, sai ki yi ha
uri ki bar kayan kitchen
in a kwando, ko a falo ko a
ofar
akinki".
ata rai alamar haka bai yi mata ba. Ya ce"Haba my love, ha
uri za ki yi, na fa
a miki zan gina miki gidanki da ban, nan ba da jimawa ba zan share miki hawayenki".
Ta ce"To Allah Ya sa".
Shi ya taya ta ta fito da kayan da za ta dinga amfani da su aka saka a kwando, wasu kuma aka bar su a kwalinsu a ka saka a saman sif, bayan sun gama ya ce"Me za ki dafa? Tare za mu yi girkin ma".
Ta ce"Abin da kake so shi zan dafa".
Ya ce"Ni dai ko me za ki dafa ki yi min wannan miyar taki mai za
i wacce kike yi min, tun da yanzu ga ki a gida ai shan miya sai inda
arfina ya
are".
Ta yi murmushi ta ce"To".
Suka fito tare, ya
auki gas
in da yake
ofar
akinta ya nufi kitchen, Sahura tana ta aikin awararta tare da mai taya ta, Saude kuma tana
ura lemo a jarakuna, ya kalle su ya ce"To tun da kun cike kitchen
in fa shirginku babu damuwa, ita ta ce ta ha
ura da jera nata kayan, amma dai za ta saka gas dinta a ciki, saboda ba zai yiwu a ce rana tana dukan gas a waje ba, shi ka
ai za ta saka a ciki, idan wata ta gwada ba
in hali a kan gas
in nan kuma wallahi tallahi sai ta sha mamakina!".
Ya wuce kitchen
in, Mardiyya tana wani
auke kai ita a dole 'yar gatan miji a yangance ta ce"Ina wuninku?"
Suka ha
a baki wajen amsawa, ta bi bayansa kitchen
in, a tare suka fara aiki, don kayan miya ma da ta gyara shi ta bawa ya marka
a a greater, ya yanka albasa ya bare magi, Saude da Sahura suna ta kallon ikon Allah, suka gama girkin suka kwashe a kula suka kai
aki, ya yi wanka ya tafi masallaci, ya dawo suka ci tare sannan ya fita daga gidan saboda 'yan gidansu sun zo.
Wannan sauran lemon Allah ne ya taimake shi ya manta da shi, amma da ya gani da tabbas zai shanye, saboda shi sam bai kawo a cikin lemon nan aka saka abin da ya rikita masa ciki ba,
arshe dai 'yan'uwan ta ne suka tafi da shi, ai kuwa suka sha su ma suka dinga gudawar da ba su gane a lemon abun yake ba.
Da daddare ta sake dafa macaroni suka ci da sauran miyar, sannan yau ma ya shigo mata da kaza, ana sallar isha'i suka shige
akinsa aka saka sakata, saboda dama dauriya kawai yake yi, da
yar ya kai daren, kuma Alhamdulillah Mardiyya ta ba shi ha
in kai daidai gwargwado, duk da kasancewarta cikakkiyar buduruwa, cikin sati
ayan nan Hamza ya
arji angoncinsa son ransa, har sai da ya ji dama ita ka
ai ce matarsa, yau da zai bar
akin jikinsa duk a sanyaye yake, yana jin yadda zai yi kewarta da kulawarta, soyayyarta, girkinta, da komai ma.
Da daddare
Hamza ne zaune a falon Saude, kana kallon shi ka san yana cikin damuwa, abincin da ta ajiye masa ma bai ci ba, duk da kuwa ba mai da yajin ba ne, jollof ce ta yi ta taliya, saboda ya siyowa kowaccensu kayan miya, sai dai cefanen Mardiyya ya sha bamban da nasu, ita tun da ta zo gidan har yau ba ta ta
a yin miya lami ba, idan babu kaza to akwai jan nama, kuma ba ta ta
a yi wa kowa tayi ba, sai dai ta juye ta kai
aki, Saude da Sahura su kuwa ko me wannan ta dafa za ta zubawa wannan, dama tun ranar da aka kawo Mardiyya Sahura ta ce su zuba mata ido su gani, idan ta ce a yi mu'amala za a saki jiki da ita a yi, idan kuma mijinta ta za
a ba sai su bar ta da shi, sai kuwa Mardiyya ta nuna mijinta ta za
a, don tun gaisuwar da ta yi musu sau
aya a washegarin kawo ta ba ta sake gaishe su ba, babu wata magana da take shiga tsakaninsu, sai ma kallon raini da take yi musu, tana ganin a banza Hamza ya
auke su, ita ce mai fada a wajensa.
Saude ta ce"Ni Hamza ya dai? Ko ba ka da lafiya ne? Ga abinci ma tun
azu ka
i ci".
Ya sauke numfashi ya ce"E to kusan hakan dai, Saude ban sani ba ko za ki iya yi mini wata alfarma?"
Ta ce"To Allah Ya sa zan iya, mene ne?"
Ta ce"Dama so nake idan ba za ki damu ba don Allah ki
an bar min ranakun kwananki biyu, yau da gobe ma ba kwana a
akin Mardiyya, saboda ba ta saba kwana ita ka
ai ba".
Saude ta ce"Hmm namiji kenan, ka ce dai saboda ka ji sabon waje kwanaki bakwai ya yi maka ka
an, shi yasa kake so ka nuna mini ba ka kewata ko?"
Ya yi murmushin yaudara ya ce"Ni na isa? Habawa Saude wallahi ina kewarki sosai ma, ke ce fa
uruciya matar farko, Saudeta uwargida ran gida, ni sai kyau ma kike
arawa kwana biyun nan".
Ta yi murmushi ta ce"Ina godiya, ai na zata duk ka manta da rayuwarmu ta baya".
Ya ce"Wallahi ban manta ba Saudedena, yanzu ya kenan? Kin bar mini kwanakin naki?"
Ta ce"A'a gaskiya, a yadda nake kewar nan taka ba zan iya ba ka kwanana ba, ni ma ina son kasancewa da mijina, amma ban sani ba ko Sahura za ta baka".
Nan da nan fara'ar
aryar da ya
ora a fuskarsa ta gushe, ya ce"Ba za ki bayar ba? Yanzu duk lalla
akin da na yi a banza kenan?"
Ta ce"To ka je ka yi satar kwana mana ka ha
u da Walakiri, ni dai na ce ban bayar ba".
Ya tashi yana cewa"Dama ba wata kewarki da nake yi, me zan yi kewa a wajenki?"
Ta ce"Ko ma dai mene ne ba zan bayar ba, kuma kwana ne dole na yi a
akinka".
Ya ce"To sai me? Yadda kika shiga haka za ki fita kuwa".
Ta ce"Gaba ta kaini wallahi, ka ga sai na wayi gari da
warina na samu damar sana'ata".
Ya fice daga
akin ransa a
ace. Dakin Mardiyya ya shiga, ya yi sa'a kuwa ta zubo masa abinci, ya zauna ya fara ci yana cewa"Dama kin dafa da ni kenan?"
Ta yamutse fuska ta ce"A'a, nawa ne na baka, ina ta tunanin ko sun hana ka abinci kamar yadda suka saba".
Ya ce"Wallahi kamar kin sani, ba su ba ni ba, wai na je na ci a wajenki".
Ta ce"Hmm ina mamakin matan nan naka, su sana'arsu kawai suka saka a gaba ba ruwansu da kula da miji".
Ya ce"Bar shashashu, ai ga shi nan suna kallo kin
wace ni, kin mallake ni kuwa".
Sai da ya kusa cinye abincin ta ce"To ni yanzu me zan ce kenan? Yunwa nake ji, ko za ka kar
o mini kaza?"
Gabansa ya fa
i, shi yana mamakin yadda Mardiyya ta
auki lamarin kaza kamar wani kifi
arfasa, sai kace ba ta san yadda kaza take tsada ba? Dubu hu
u ce a jikinsa, kuma a yadda ya tsara da safe ita zai ba su ku
in cefane kafin ya fita kasuwa, ita ya siyo mata kayan miyan dubu
aya kifin dubu daya, su kuma ya ba su dubu
ai, idan ya dun
ule ya siya mata kaza ya san matsala za a samu da safe, ga shi babu komai a ATM
insa, ya ce"Ai kuwa an samu matsala Mardis, na baro ATM
ina a kasuwa fa, kuma nan ku
in cefanen gobe ne ka
ai a jikina".
Ta ce"Kar ka damu ina zuwa".
Sai ta tashi ta shiga uwar
aka, babu jimawa ta fito da ku
i a hannunta dumus, Hamza ya bi ta da kallon mamaki, ta ce"Nawa ce kazar?"
Ya ce"Duk ta yadda kike so".
Ta mi
a masa dubu biyar ta ce"To kar
o mana ta haka".
Ya kar
a ya tashi ya tafi siyowa, a hanya yana ta mamakin inda ta samu ku
in nan haka, bayan ya siyo ya dawo sun gama ci, ya kalle ta ya ce"Hajiya Mardiyya, ashe kina da ku
i haka?"
Ta ce"Sadakina ne fa, aka ba ni aka ce idan an kwana biyu sai na nemi wata sana'a na fara yi".
Hamza ya ce"Ma sha Allah! Amma kuwa wannan dabara ce mai kyau, to ke wace sana'a kike sha'awa?"
Ta ta
e baki ta ce"Ni fa ba zan iya wannan wahalar sana'ar ba, wallahi mata su suke
orawa kansu wahala, kina da miji yana ba ki abinci da duk bu
atunki amma sai ki takura kanki sai kin yi wata sana'a? Yanzu kalli matan nan naka don Allah, wallahi haushi suke ba ni, wannan ta fara dinki
e ta cikawa mutane kunne da
arar keke, ita kuma wannan mai
irar samudawan ta babakawa mutane haya
in dafa awara a gida, Allah idan ba ka hana ta awarar nan ba sai ta kashe maka fentin gidan da ba
in haya
Hamza ya ce"Hmm Mardis kenan, ai mai raba Sahura da awararta sai Allah, wallahi na san ban isa ba, ki rabu da su su yi lokaci ne, ni yanzu tun da na samu mai ba ni kulawa ai na wuce wajen".
Ta ce"To can ta matse musu, amma dai sun ji jiki wallahi".
Ya ce"Amma bai kamata ki ajiye madarar ku
i haka ba, da za ki kawo sai na saka miki a kasuwa a dinga juyawa miki, duk wata ina ba ki ribarki, matan nan sun so mu yi haka na
i yarda, saboda ba kowa zan iya yi wa wannan alfarmar ba, ke
in ma don dai ke ce".
Ta ce"To ai babu damuwa, kar
i kawai na gode".
Ya kar
a ya zari dubu biyar ya ce"To ki ri
e wannan, ni sai na fara da arba'in
in ko?"
Ta ce"A'a ka ha
a kawai, to ni yanzu me zan yi da ku
Ya ce"Allah ko?"
Ta ce"Allah kuwa, tun da komai yi mini kake".
Ya ce"To na gode sosai my love, wallahi Allah ne Ya dube ni ya ba ni ke, don na huce takaicin rayuwar aure, i love You my Mardis".
Sai wajen sha
aya ya bar
akinta, yana bu
akinsa Saude ta bi bayansa, ba ta bi ta kan ha
e ran da yake yi ba, ita dai kwana ne ba za ta bayar ba.
Haka ya yi kwana biyu da Saude girki ya zagayo kan Sahura, ita ma yadda ya je wa da Saude wannan tayin haka ya je mata, ta ce sai dai ya siya ya biya ta, ya ce"To idan na ba da
ari biyu ya yi?"
Ta yi masa wani kallo ta ce"Je ka kawai, ba ka yi kewar amaryar ba".
Ya ce"Kamar ya?"
Ta ce"To
ari biyu sai ka ce kwanan 'yar tsana zan bar maka?"
Ya ce"To ga
ari biyar".
Ta ce"Don Allah idan ka san dama da wasa kake yi mu bar zancen".
Ya ce"To last dai zan iya ba ki dubu
aya da
ari biyar, a kwana biyun".
Ta ce"Wallahi darajarka a wajena ta fi ta dubu da
ari biyar, idan za ka ba ni dubu biyar kawo, idan bai yi maka ba a bar zancen".
Ya maka mata wata harara ya ce"Dubu biyar fa kika ce? Kwana biyu da na ce ba wata biyu ba".
Ta ce"Ai a hakan ma ragi na yi maka, kyautar miji sukutun har tsayin kwana biyu? Wallahi sai wacce ta daure".
Ya ce"Ba wani, jarabarku dai ke da Saude, wallahi abokina da ya yi aure matarsa wata uku ta ba shi shi da amaryar, ya more iya morewa, shi ne ku wai kwana biyu ma sai ina bin kanku, kamar kun damu da ni, saboda tsabar mugunta, kar na
an huta kawai ake min ba
inciki, ai sai ki zo ki kwanta ki tashi, don ba wata uwar zan yi muku ba".
Sahura ta ce"Na ji dai".
Dayake kwana biyun da ya yi a
akin Saude zuge tazugensa ya yi, yanzu sai ya kasa daurewa, abunka da mabu
acin mutum, dole dai sai da ya ba wa Sahura hakkinta, haka ya yi mata kwana biyun a daddafe yana alla-alla ya koma dakin amarya.
GIDAN SUNUSI
Tun daga ranar suke ragewa juna zafi shi da Karime, ita kuwa Sabila idan ya shiga
akinta ko ta
a ta ba ya yi, dama idan da sabo ta saba, don haka sabgar gabanta kawai take yi, yana iya
arinsa wajen yi wa Karime cefane, ita kuma Sabila bai saba hana ta ba, kuma ba ta fasa dafawa ta ba shi ba, har ma ya za
i abin da za ta dafa kuma ta dafa
in. Karime ta tambayo masa ku
in maganin matsalarsa, aka ce dubu arba'in ne, da ta zo ta ce masa dubu saba'in, ya ce mata ya yi tsada ba shi da ku
in, sai da ta birkice masa da masifa tana cewa a haka za su rayu? Idan haka ne ya sake ta ta
ara gaba, sannan ya yarda zai siya, saboda ma kar ya canza shawara sai ta cira a ku
inta ta siyo masa, ta ce bashi ta kar
o kuma sati
aya suka ba ta ta mayar da ku
in, don haka duk ya tashi hankalinsa yana
arin ha
a ku
Kuma yana yin amfani da maganin na sati
aya ya warke garas, aka fara
arje angonci, duk da sam ita Karime ba haka ta so ya kasance ba, ta raina
wazonsa, don haka dole ta fara banka masa magungunan maza da za ta mayar da shi namiji, tun da ba za ta iya jure zama da rago ba.
Wataran suna zaune da Sabila yake ce mata"Ni Sabila daren jiya ba ki yi mamakina ba?"
Tabbas ta yi mamakin yadda ta ga ya samu lafiya, ya gamsar da ita irin gamsuwar da suka shafe shekara bai iya ba ta irinta ba, ta ce"Na yi mamaki kam, ka samu lafiya kenan".
Ya ce"E wallahi, magani na nema, duk da na bashi na ci, dubu
ari ne maganin, Karime ta ba da dubu hamsin, ke ma za ki ba da hamsin, tun da ku ne kuke amfana da lafiyar tawa".
Mamaki ya daskarar da Sabila ta ce"Dubu hamsin? Yanzu mu ne za mu siya maka magani?".
Ya ce"To ba abun naku ba ne? Ni idan ta ni ne zan iya zama na a haka, ba dai ina iya fitsari ba? Ai an gama magana".
Ta ce"To ni ba ni da ku
in da zan ba ka gaskiya".
Ya ce"Amma dai ai za a ba ki ku
in aikinki dubu hamsin ko?"
Ta ce"Ai ni ku
ina ba na wannan ba ne, jari zan saka, zan siyo kayan
inki na ajiye".
Ya ha
e rai ya ce"To idan na ga dama sai na hana ki aikin ma, tun da ai alfarma na yi miki na bar ki kike fita kullum aikatau
in, ni za ki rainawa hankali ki fada mini wani kayan
inki? Ita Karimen kin fi ta son ku
i ne da ta cire nata ta bada? Sai ke saboda ki nunawa duniya ba ni da daraja a wajenki kenan, to wallahi sai kin ba da ku
in nan, ai ba a banza zan dinga sauke miki bu
atarki ba".
Shiru ta yi har ya yi ya gama ya fita.
Kwana biyu tsakani aka ba ta albashinta, har gida maman Nawal ta kawo mata, tana ta
irgawa tana murna, ranar Karime ta fita, dawowarta kenan ta ga Sabila tana
irga ku
i tana cewa"Ni wallahi maman Nawal wannan ku
in kyauta kawai kika ba ni, na gode sosai".
Karime ta shige
aki tana mamakin ku
in mene ne? Don ba ta san aikatau Sabila take zuwa ma
ota ba, ta yi zaton kawai yawo ne yasa kullum sai ta shiga. Shi yasa Sunusi yana dawowa ta ritsa shi da tambayar ku
in me aka kawowa Sabila, ya jinjina kai ya ce"Ai kuwa ba zai wuce albashinta ba ne, kin san tana taya ta aiki, za ta dinga biyanta duk wata, to ina ga ku
in aka ba ta".
Karime ta ce"Kuma har nawa ne ku
in?"
Ya ce"Har dubu hamsin".
Karime ta ce"Ma sha Allah! Kuma nawa ne naka a ciki? Tun da ai dole ta ba ka rabonka dai".
Ya ce"Ba mu yi zancen ba dai, amma na san za ta ba ni, to idan ta hana ni ba sai na hana ta aikin ba?"
Ta ce"Gaskiya dai, dubu hamsin ai ba wasa ba ce, ka ga dama masu maganin nan sun fara matsa mini".
Ya ce"Zan
arasa ha
awa in sha Allah".
Sunusi ya zuba ido har kwana biyu yana jiran Sabila ta fa
a masa ta kar
i albashinta ya ji shiru, hakan ya tabbatar masa kenan
oye masa za ta dinga yi ba za ta fa
a ba, ranar na uku ta shiga wanka da daddare ya shiga
akinta ya fara bincike, a cikin wata jaka ya ga ku
i kashi-kashi, ga dubu hamsin
in an ware ta da ban, ya
auke ta cak, sannan ya zari dubu uku a cikin sauran ku
in, ya fice daga
akin, dama a ranar girkin Karime ne shiyasa yake kyautata zaton ba za ta zarge shi ba, yana zuwa ya mi
awa Karime hamsin
in, ya ce"Ga wannan kirga ki ga nawa ne?"
irga ta ce"Hamsin ne cif".
Ya ce"To gobe da safe idan Allah Ya kai mu zan cika miki ashirin
in, sai ki kai musu ku
insu".
Ta ce"Ma sha Allah! Sannu da
ari".
Ta adana ku
i, kuma sarai ta san yanzu ya
akko su daga
akin Sabila, tun da ita halayyarta ce idan ya dawo daga kasuwa ya shiga wanka sai ta bincika aljihunsa, yau da ta duba dubu shida ta gani, kuma yanzun ma da ya fita ta san ba gidan ya bari ba, to kuwa a ina zai samo ku
i idan ba albashin Sabila ba? Ita dai koma mene ne can ta matse musu, tun da ba ita ce ta sata ba.
08028966015
GIDAN YUSUF
Haka ya sake kwana da yaran a gidan, da safe ya shirya su mai babur
insu ya zo ya
auke su ya kai su makaranta, ya fa
a masa idan an tashi ba nan gidan zai dawo da su ba, ya kwatanta masa layin gidan iyayen shi ya ce masa idan ya kai su za su gane gidan, shi kuma ya koma cikin gidan, ya zauna, sai a lokacin ya samu zarafin cin abinci, da ya gama ya
auki wayarsa ya binciko lambar Zubaida, yana son kiranta don ya san matsayinsa, don wannan shirun da suka yi masa ita da iyayenta ya ishe shi haka, gara ma a yi koma mene ne a wuce wajen ta dawo su cigaba da zamansu, inda ta tafi da yaran ma da sau
i, da sai ya zuba mata ido ya ga gudun ruwanta, to ta bar shi da jigilarsu, kuma ya san yau indai aka
ara kai wa mahaifiyarsa yaran dole sai ta zargi wani abun, tun da ba a kai mata su a kai a kai, ballantana kuma ta ga da unifom a jikinsu, don haka dole ya yi mata bayani kawai.
Ya danna kiran layin Zubaida ta gama ringin ba ta
auka ba, ya sake kira ba ta
auka ba, ya kunna data ya ganta online, amma dayake ba ya son ta san shi da layin sai ya
i yi mata magana, ya tura mata massage ya ce"Zubaida ki
auki waya, magana za mu yi".
Nan ma dai babu amsa, haka ya dinga jera mata kira, yana yi yana shiryawa, har ya gama, ya
auki kayan yaran kala
ai ya saka a jaka, ya bar gidan, kai tsaye gidan iyayen shi ya nufa, sai da ya zo
ofar gidan sannan ya daina kiran layin Zubaida, ya shiga da sallama a sanyaye, Umma ta amsa tana kallon jakar hannunsa, ya zauna suka gaisa ya ajiye jakar yana cewa"Ga wannan, kayan su Yusra ne, idan an tashi daga makaranta nan za a kawo su, kafin na dawo daga aiki, sai na zo na
auke su".
Umma da mamaki ta ce"To a kan me? Ina mahaifiyarsu? Ko wani abun ne yake faruwa a gidan naka?"
Ya ce"A'a fa, babu komai Umma, kawai dai ina so yaran su saba da ke ne".
Ta maka masa harara ta ce "Sai yanzu ka ga ya kamata su saba da ni? To ai ba ta haka ake sabon ba, ya za a yi yara sun taso daga makaranta a jigace su sauka a nan? Kuma shikenan sai ka kashe musu Islamiyyarsu? Ba na son shashanci, idan sabon kake so su yi da ni, to bari za ka yi sai an samu hutun makaranta sai ka kawo su nan
in su
are hutunsu, ka koma da jakar nan, su tafi gidansu, don ni wanka zan yi ma na tafi unguwa".
Ya ce"Ina za ki je Umma?"
Ta ce"Gidan
anwarka Na'ima, ka ma kira ta a waya ka gaishe ta, ba ta ji da
i ba,
ari ta yi, shi ne zan je na wuni a can na ga yadda jikin nata yake".
Ya ce"To Umma don Allah ki jira su dawo ki tafi da su
in".
ure shi da ido na 'yan sakanni kafin ta ce"Kai ina matarka? Na ce ina Zubaida?"
Ya sunkuyar da kai ya ce"Tana gidansu".
Ta ce"Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Tana gidansu? Saki ko yaji? Me ka yi mata da zafi da har la fusatata ta tafi gidansu? Yusuf kana da hankali kuwa? Me ya ha
a ku?"
Ya ce"Umma don Allah ki kwantar da hankalinki, ba wata babbar matsala ba ce, kawai rashin fahimta ne ya gifta a tsakaninmu" .
Ta ce"Oh! Lallai
an yau sai ya saka maka hawan jini, me ka yi mata me ya ha
a ku?"
Ya ce"Wallahi Umma a kan 'yar aiki ne..."
Ta katse shi da fa
in"Wai ni Yusuf 'yan aikin nan a kanka suke kwana? Tun yaushe ake tata
urza da kai a kan 'yar aikin nan? Wai mene ne idan matarka ta
auki 'yar aikin da ita ce ma take biyanta ba a aljihunka ba? Tsakani da Allah da me za ta ji? Da aikin gida ko da kasuwancinta? Wai ka san yadda maza suke rububin auren mace mai sana'a kuwa? Kai sakaran ina ne?"
Ta kai
arshen maganar tana huci.
Yusuf ya ce"Umma ba fa ki gama saurarona ba tukunna..."
are katse shi da fa
in"Babu abin da za ka ce mini ai, don haka ban ga amfanin sauraronka ba, ni miko mini wayata, mutumin kawai, wanda bai san halacci ba".
Ya mi
a mata wayar, ta ce"Nemo lambarta ka kira mini ita".
Ya nemo ya danna kira ya saka a hans free ,ya mi
a mata ya mayar da kansa
asa, ba ta da
e tana ringin ba aka
auka, Zubaida ta
auka da sallama, bayan Umma ta amsa ta ce"Umma ina kwana, fatan kun tashi lafiya".
Umma ta ce"To ina kuwa lafiya? Ashe wai kina gidanku?"
Zubaida ta yi murmushi mai sauti ta ce"E ina gidanmu Umma".
Umma ta ce"Haba ke kuwa 'yata, me ya yi zafi haka? Ai ga shi nan a gabana na yi masa tatas, ashe batun 'yar aikin ne bai mutu ba? Ni na rasa wannan masifa da Yusuf ya
wallafawa ransa".
Zubaida ta ce"Babu komai Umma, ai ya wuce".
Umma ta ce"To ma sha Allah! Allah shi albarka 'yata, yanzu ya zo ya
auke ki kenan? Don Allah ki dawo kan yaranki, ki yi ha
uri indai 'yar aiki ce ba zai sake tankawa a kanta ba,kuma wallahi daga yau shi ne zai dinga biyanta".
Zubaida ta ce"Umma da na ce ya wuce ba fa ina nufin zan koma ba ne, kuma da alama
arya ya yi miki, ki tambaye shi ainahin abin da ya ha
a mu, idan ya fada miki sai ki kira mu yi magana".
Ba ta jira cewarta ba ta katse kiran, Umma ta ce"Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Yusuf me ka yi wa yarinyar nan?"
Ya ce"To ai Umma na so na fa
a miki kika ce ba za ki saurare ni ba".
Ta ce"To ina jinka".
Ya ce"Amm...Umm... dama dai..."
Sai kuma ya yi shiru, yana jin nauyin bata labarin
Ta ce"Ta tabbata karya za ka shirya mini tun da har ka fara kame-kame, to tun da haka ne tashi ka bar mini gida".
Ya ce"Ba
arya zan yi miki ba wallahi Umma, maganar ce tana da nauyin fa
Ta ce"Ai dole ta yi maka nauyi, ashe ma kana da sauran kunya, a ce duk halaccin da iyayen yarinyar nan suka yi maka ka butulce? Za ka fa
a min ne ko kuwa na tashi na bar maka gidan?"
Ya ce"Wallahi Umma tsautsayi ne da
addara suka ruftowa rayuwar tamu, abun dai babu da
in fa
Umma ta wawuri maficin kusa da ita ta ce"Wallahi Yusuf zan tattafka maka maficin nan idan ba ka yi mini bayani ba".
Ya ce"Umma wannan 'yar aikin da ta kawo ce dama, ashe karuwa ce, rannan ta tare ni da zancen banza..."
Umma ta katse shi da tambayar"Zancen banza kamar ya kenan?"
Ya ce"Kamar dai tana nema na da lalata, sai na
i amincewa, kuma na ce Zubaida ta kore ta, amma ban fa
a mata dalili ba, to ana gobe za ta bar gidan sai ta bi dare ta shigo
akina, ni bacci nake yi, wallahi na yi zaton Zubaida ce, sai da Zubaidan ta shigo
akin ta kunna haske na gane ashe 'yar iskar yarinyar nan ce, shi ne ta
i fahimtata, ta
auki fushi ta tafi gidansu".
A sanyaye Umma take salati, jinta ta yi kamar an zare mata laka, tabbas ba a shaidar
an yau, amma ta san
anta yana da kamun kai, ko lokacin
uruciyarsa ba a ta
a kama shi da makamancin wannan shashanci ba, don haka ta yarda sharrin 'yar aikin ne, a sanyaye ta ce"Yusuf tsakaninka da Allah gaskiya ka fa
a mini?"
Ya ce"Wallahi tallahi gaskiyar kenan, amma na san dama ba lallai a yarda da ni ba, amma ni Allah ne shaidata, kuma shi zai wanke ni". Ya
arasa maganar cike da rauni, yana jin zafi a
asan zuciyarsa.
Umma ta ce"Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Tabbas wannan lamarin Allah ne zai bayyana gaskiya kawai, yanzu zuwanka nawa gidan nasu?"
Ya ce"Ni fa ban je ba, yau dai na yi ta kiranta ba ta
auka ma".
Ta ce"To ai ban ga laifinta ba, babu macen da za ta kama mijinta a wannan yanayin kuma ta sakko ta fahimce ce cikin sau
i, nacinka da banha
uri shi zai sa ta zauna ta fahimce ka, yanzu ka tashi ka je gidan, ni ma gobe sai na je na ba ta ha
uri ko Allah zai sa ta fahimta, tun da tana ganin mutuncina".
Ya ce"Ba sai kin je ba, ki bari na fara zuwa mu gani dai".
Ta ce"Ai na ce ka je yau ni sai na je gobe".
Ya ce"To ba ta
aga wayata fa, kuma ma kin san ba ta fiya zama a gida ba,
ila tana shagonta".
Ta ce"To ba ka san hanyar shagon ba? Idan mutum yana neman alfarma ai ko a
ashin
asa mutun yake binsa zai yi, ka je idan ma kashe aikinka za ka yi ka wuni a shagon har sai ta saurare ka, tun da ka san dai ba zai yiwu ka rabu da ita ba ai ko?"
Ya ce"To Umma, zan je".
Ta ce"Ya za a yi da yaran? Sai dai na fasa zuwa da wuri idan suka taso sai mu tafi, Allah Ya rufa asiri".
Ya fita bayan ya ba ta ku
in mota.
Ya sake kiran Zubaida ba ta
auka ba, sai ya wuce aikinsa, saboda ba ya son zuwa gidansu, don bai san da wane idon zai kalli iyayenta ba, duk da dai yana da gaskiyarsa, gara ya je ya same ta a shagon, yana tunanin zai yi wuya ta wula
anta shi a gaban customers
inta da take yi wa
aryar yadda suke zaman lafiya da mijinta.
arfe hu
u ya tashi daga aikin, ya koma gida ya yi wanka ya fito fes ya nufi shagon nata, a bakin
ofar ya ga maza guda biyu wanda ya saba ganinsu a gidansa, don haka bai samu matsalar shiga ba, ya shiga da sallama, ya tarar da mata guda uku a ciki, sai ita uwar gayyar da take ta rubuce-rubuce a wani babban littafi, ta
ago ta kalle shi ba tare da ta amsa sallamar ba, ya ja kujera ya zauna ya ciro waya ya fara dannawa, sai da ta gama sallamar matan tsaf, ta kalle shi fuska babu yabo babu fallasa ta ce"Malam wani abu ka zo siya ne?"
Ya yi murmushi ya ce"E, C.E.O
in companyn nan za a ba ni".
Ta ha
e rai sosai kamar ba ta san shi ba ta ce"Nan wajen sana'ata ne, ba wasa na fito yi ba, saboda haka ka tashi ka fice tun ban yi abin da zai ba ka mamaki ba".
Ya ce"Me za ki yi mini Zubaida?"
auki wayarta ta fara dannawa, ya matsa da kujerar dab da ita ya ce"Ki yi ha
uri Zubaida, don Allah ki fahimce ni, wallahi ba ni da laifi, iya gaskiyata na fa
a miki, haba shekararmu nawa da ke? Na yi zaton yarda da gaskiya da amanata ne ya sa kika yarda kika aure ni duk da ni ba ajinki ba ne? Kuma yanzu ke da ya kamata ki kare ni ke ce za ki zarge ni?"
Ta ja dogon tsaki kafin ta ce"Yusuf don Allah indai ba sakina ka zo yi ba ka bar wajen nan, wallahi tallahi ko sama da
asa za ta ha
e ba wanda ya isa ya saka na koma gidanka, na gama zama da kai har abada, saboda haka ka sallame ni kawai".
Ya ce"Ba zan sake ki ba Zubaida, ki ma daina wannan mafarkin".
Ta ce"To tashi ka fice min".
A tsanake ya ce"Ba zan fita ba".
Ta cigaba da aikinta, shiru na
an lokaci kafin ya ce"Yanzu Zubaida ko don yaran nan ba za ki yafe mini ba? Duk da ma ba ni da laifi, yanzu ina zan kai su?"
Ta ce"Ka kai su shara mana!"
Ya ce"Shikenan Allah Ya huci zuciyarki".
Ya tashi yana cewa"Idan kin huce zan dawo, da daddare kamar bayan isha'i haka zan shigo gidan sai mu yi magana".
Ta ce"Kar ka kuskura ka tunkaro iyayena indai ba da takardar sakina ba, idan ba haka ba ko me aka yi maka kai ka ja".
Ya ce"To Alhamdulillah! Na fara jiyo
amshin nasara, tun da dai har ba kya so a yi mini abin da ba zai yi min da
i ba, na gode Zubaida, kuma kar ki damu zan zo
in, sannan zan jure komai".
GIDAN SUNUSI
Washegari da safe Sunusi ya ciro dubu ashirin a account
insa ya kawowa Karime ya ce ta je ta kai ku
in maganin, ya tafi kasuwa yana mamakin rashin jin cigiya daga wajen Sabila. Ita kuwa Karime cike da farinciki ta kalmashe ku
inta, tun da dama a ku
inta ta siya masa, kuma har ta
ora ribar dubu talatin.
Sabila ba ta tashi sanin an
auke ku
in nan ba sai bayan kwana uku, shi ma wani
anin babarta ne ya siya mata waya babba mai kyau, tana farinciki ta je gidansu ta kar
a a wajen babarta, shi ne ta je a ranar aka bu
e mata opay aka ba ta ATM, ta dawo gida tana ta farinciki, dayake magriba ba ta yi ba, sai ta yanke ya
auki dubu hamsin
in nan ta kai P.O.S a saka mata a account
inta, don sun tattauna da mahaifiyarta akan ku
in, ta yi farinciki sosai, ta dinga shi wa maman Nawal albarka, wai don ma Sabilar ba ta fa
a mata taimakon kayan abinci da take ba ta ba, wannan sirrinta ne, babu wanda za ta fa
awa saboda kar a ga ba
in mijinta a san ba ya sauke wasu nauye-nauyen shi, ba kuma a sani
in ba ne damuwar, a fara hasashen raba aurensu kawai take gudu, tun da ta ga a zamanin nan ba babba ba yaro wai daga an ga miji yaba da aibu ta wani fannin ba za a yi masa uzuri da fatan shiriya ba, sai dai a ce su rabu, ita kuwa wace azal
in ce za ta raba ta da Sunusi uban 'ya'yata, ai an ce kowa akwai ta inda Allah yake jarabtarsa, to ita ta saka a ranta zama da Sunusi ne tata jarabawar, kuma ai ba a yi wa Allah wayo, don haka za ta jure, ko za ta kwana da yunwa ta tashi da ita ta wuni da ita ba za ta fa
awa iyayenta mijinta ya gaza ba.
Mama ta ce mata ta daure ta dinga tarawa, ta kau da kai, idan da rabo sai ta sayi kadara kafin wata shekarar, ko kuma ta ba da madarar ku
in a dinga juya mata, ta
auki shawar kuwa, tun da tana tunanin za su taru
in, saboda Maman Nawal ba za ta bar ta da yunwa ba, ga kuma sana'ar
inkinta idan cinikin ya juyo tana kai mata.
Cak ta
akko jakar ta ajiye ta a kan gado ta zuge
agaren da ta san ta ajiye hamsin
in, ko
azu a cikinta ta zari ku
in motar zuwa gida, amma hannu kawai ta zura ta zaro dubu ukun da ta yi amfani da ita.
Wata irin bugawa
irjinta ya yi a lokacin da ta zuge duka jakar tare da zazzage ta ta ga babu ku
inta, ta fara tunanin ko dai ta canza masa wajen ajiya? Haka ta birkito duka kayan sif
in tana
aga su daya bayan
aya tana mayarwa, duk da ta san yaudarar kanta kawai take yi, tun da tana da tabbacin a cikin jakar ta ajiye, tuni hawaye ya fara sakko mata bayan ta tabbatar ba sa cikin sif
in, ta shiga duba ko'ina na
akin, wayam dai babu ku
i babu dalilinsu, ta sani tun da da
ewa wani lokacin takan ajiye ku
i a
akinta ta ga babu ko kuma an zara, amma dayake ba ma su yawa ba ne ba ta wani damuwa, kuma ta sani sarai Sunusi ne yake
aukar mata, tun da daga ita sai shi a gidan, sannan yaranta ba su da halin
aukar abin da ba a basu ba.
Dama da suka dawo yaran a gidan maman Nawal suka tsaya, saboda haka ita ka
ai ce a
akin, ta zauna a bakin, sai kawai ta zauna a bakin gadon ta ta
are ta fashe da kuka mai cin zuciya, Karime da take tsakar gida tana girki ta jiyo kukan Sabila, a fili ta ce"Matsiyaciya ka
an ma kika gani, in sha Allah kin ma kusa barin gidan nan".
Sabila ta ci kukanta ta
oshi, sai da aka kira sallar magriba sannan ta tashi da nufin
ora girki, saboda yau ranar kwananta ce, kafin ta kai ga kunna wutar sai ga yaran sun shigo da kuloli, ta duba ta ga shinkafa ce da miya ita ma da ban a kularta, ita kam yau ba ma ta jin za ta iya cin komai, don haka ta fasa girkin, ta yanke idan ta
ibarwa yaran sai ta bar wa Sunusin shi ma ya ci.
"Ammi kuka kika yi?" Cewar Amal tana kallonta.
Minal kuwa cikin dariya ta ce"Idonki ya yi ja Ammi, ya koma irin na Abbanmu, shikenan sun yi anko ko Yaya Minal? Saura namu".
Tass! Sabila ta
auke ta da marin da har sai da ta kifa, Amal ma ta razana sosai, don haka a tare suka fara kuka, ita ma Sabilar kukan ta fashe da shi, dukan yaran na halinta ba ne, kawai zuciya ce take cinta, alwala ta yi, tana sallah tana kuka, bayan ta idar ta kasa tashi daga sallayar ma, sai share hawaye take yi, su kuma yaran tsoronta ne ya hana su shiga
akin, suke zaune a tsakar gida, Minal har lokacin ba ta daina kuka ba, a haka har bacci ya fara
aukarsu, lokacin an fara kiraye-kirayen sallar isha'i.
Sunusi ya shigo gidan, kai tsaye
akin Karime ya shiga ya ajiye mata ledar kifin da ta ce ya siyo mata, sai da ta ri
e shi don ta
ata masa lokaci, a
arinta na son ganin ta
untatawa Sabila, sannan ya fito, lokacin Sabila har ta tashi ta gabatar da sallar isha'i, tana zaune jugum, "Ku me kuke yi a nan?" Ta jiyo muryar shi yana tambayar yaran.
Sannan ya le
akin a tsawace ya ce"Ke Sabila! Uban me kike yi a
aki har yaran nan suka yi bacci a waje?"
Ba ta amsa masa ba, amma ta tashi ta je ta
akko su
aya bayan
aya, a gado ta kwantar da su kafin ta yi musu shimfi
arsu.
Ya zauna yana wani
ata rai, don tun ranar da ya
auki ku
in yake wannan ha
e ran, saboda ko ta san babu ku
in kar ta kawo masa wargi, da yake akwai wutar nefa, ya ga yadda idonta ya yi ja, fuskarta ta kumbura, amma ya yi banza da ita bai tambaye ta ba, ta je ta kawo masa abinci ta zuba masa a faranti ta ajiye, ta kawo masa ruwa, ta koma gefe ta zauna, sababbin hawaye suka zubo mata, ya kai cokali na uku ta ce"Baban Amal".
Ba tare da ya kalle ta ba ya ce"Ina jinki".
Ta ce"Ku
ina aka
auke min a cikin sif".
an yi jim, kafin ya ce"Ok dama kina da ku
i kenan, to Allah Ya mayar da alkhairi".
Ta ce"Ku
in albashina ne da na kar
a, duka fa dubu hamsin
in ko naira biyar ban
auka ba".
Ya yi mata mugun kallo ya ce"Allah Ya tsayar a kai, wai shinkafar nan kika dafa haka tsura babu coslow babu kuma salak ko kabeji?"
Ta yi kamar ba ta ji shi ba, ban da ma wula
anci ya tana yi masa maganar ku
inta da aka sace yana yi mata zancen salak da kabeji? Alhalin ko biyar
insa babu a ciki.
Ta da
e tana kokowa da zuciyarta saboda tana jin nauyin abin da za ta fa
a, kafin ta yi
arfin halin cewa"Baban Amal, don girman Allah idan ka san kai ne ka
aukar min ku
in nan ka taimake ni ka ba ni don Allah".
Kamar wanda ta
unduma masa ashar ya zabura ya yi ball da kulolin gabansa sannan ya lailayo wata ashar mai gunna ya maka mata, cikin hargagi ya ce"Ke don kaza-kazanki ni kike zargi da yi miki sata?"
Bugun zuciyarta ya tsananta, tsoro ya kamata, ta daure tun da tana da ya
inin shi ne ya
auka, ta ce"To ai na ga mu biyu ne a
akin, kuma dama ai ka tambaye ni na ba ka ban bayar ba".
Babu zato ya wanke ta da mari, ya hanka
eta ta bugu da sif, ya fara kwakkwa
e kanta yana cewa"Ke don kin raina mini hankali kin mayar da ni matsiyaci ni za ki ce na
aukar miki ku
i? Wato ga matsiyaci
arawo ko?"
Kare kanta kawai take yi tana kuka, har ya gama yi mata kalar tijarar da ya ga zai iya, zagi kuwa sai wanda ya manta ne bai yi mata shi ba, Karime tana
aki tana jinsu ba ta le
o ba, ya gama ya fice daga gidan, ya barta tana gurshe
en kuka.
WANNAN LITTAFIN NA KU
I NE
08028966015
Sabila ta ci kukanta, bayan kamar minti talatin ta rarrashi kanta tun da dai babu mai rarrashin, wayarta ta
akko ta kira lambar
anwarsa, ta daure suka gaisa muryarta na rawa kafin
anwar tasa ta tambaye ta"Sabila lafiya kuwa? Na ji muryarki tana rawa".
Sabila ta saki sabon kuka kafin ta ce"Baban su Amal ne".
Ta ce"Subhanallah! Me ya ha
a ku?"
Ta ce"Wallahi ku
ina ya
auke min, kuma don na ro
e shi idan shi ya
auka ya ba ni shi ne ya yi min duka".
Ta yi shiru kamar wayar ta tsinke kafin ta ce"Ke ma Sabila kin san halin mijinki sai ki ci maganin zama da shi, a kan me za ki ajiye ku
i har ya
auka? Kuma har nawa ne ku
in?"
Ta ce"Dubu hamsin ne".
Ta ce"Innalillahi, har da yawa haka? Allah ya sa dai ba na mutane ba ne".
Ta ce"Nawa ne".
Ta ce"To gaskiya ni yanzu ba
Ni da ku
i da sai na biya ki, amma dai abun ya yi yawa har da duka? Kin san halin mijinki ba jin maganar kowa yake ba, yanzu mu dai ba mu isa mu tilasta masa ya ba da ku
in nan ba, amma idan za ki ji shawarata da ki tashi ki tafi gidanku ki sanar da su abin da ya faru, su surukansa ne,
ila zai ji nauyinsu ya gane ya yi kuskure har ma ya biya ku
in".
Sabila ta yi shiru, tana tunanin ta ya za ta je gida ta fa
awa iyayenta mijinta ya dake ta bayan ya yi mata sata? Wane irin kallo za su yi masa? Ko babu komai uban 'ya'yanta ne, ba za ta so danginta su ga ba
insa ba, kuma tana fargabar ma su ce su rabu a yadda ta san halin Sunusi idan aka
ure shi ko a ka ce za a titsiye shi a kanta tsaf zai yi zuciya ya ce zai sake ta, tun da ta lura shi bai san illar rabuwarsu ba, shi yasa yake wasarere da ita, to ita dai da a ce ta bar gidan aurenta gara ma ta ha
ura da ku
in kawai, tun da yanzu ta bu
e account sai ta daina barin ku
inta cash.
"Sabila" Kiran sunanta da ta yi ne ya dawo da ita daga duniyar tunanin da take yi, ta ce"Kin yi shiru, Sunusi
an'uwana ne Sabila amma na sani ba shi da kirki wallahi, kuma kin ga yayana ne ba
anina ba, sai dai na ba shi shawara kawai ba umarni ba, shawarar ma idan na ba shi wallahi wataran da zagi muke rabuwa, shi yasa ban fiya shiga harkar shi ba, amma fa shi mijin da ya fara dukanki wallahi akwai matsala a zama da shi ba tare da
aukar mataki ba, don haka ko dai yanzu ki tashi ki tafi gidanku ki kai
ararsa ko ki bari sai gobe da safe, wannan ne mafitarki".
A sanyaye ta ce"A'a Anti ba za a yi haka ba, kawai na yafe masa".
Da mamaki ta ce"Kin yafe masa?"
Ta share hawaye ta ce"E, in sha Allah ba zai sake ba ma, saboda zan
auki mataki, tun da
azu na bu
e account sai na daina ajiye cash na dinga sakawa a account
in kawai".
Jikin
anwar tasa ya yi sanyi, ta san Sabila tana son
an'uwanta, kuma ba don ha
urinta ba da tuni ko shekara
aya ba za su yi tare ba, ta ce"Shikenan Sabila, Allah Ya saka miki, sai ki kula sosai, kuma idan kin ga ba za ki iya jure wani abun ba ki dinga zuwa gidanku ko kwana biyu ne ki yi, ta haka ne zai san ba shi ka
ai ba ne gatanki, kin san ta wani fannin yaji yana gyaran aure da saita namiji".
Sabila a ranta ta ce'Allah Ya tsare ni da yin yaji'.
A fili kuma ta ce"To na gode".
Ta ce"Ki turo min account number taki wallahi ba ni da ku
i amma zan sa mijina ya saka miki wani abun, kya rage zafi".
Sabila ta ce"Anti da dai kin bar shi".
Ta ce"Ai niyya na yi, ki turo min kawai, shi ma kuma zan kira shi yanzun nan mu yi magana, don bai kyauta miki ba".
Suka katse wayar, ta tura mata lambar opay
in, ta yi wa yaran shimfi
a ta kwantar da su, ta kwanta tana jin yadda kanta yake mugun ciwo saboda dukan shi da ya yi kamar yana yi da sa'ansa, tana ta tunane-tunane, a haka wahalallen bacci ya yi gaba da ita.
Nasiha sosai
anwar Sunusi ta yi masa, ya tsaya ya saurare ta kuma har da ba ta ha
uri, saboda shi kansa sai bayan ya gama dukan ya fita ya ji jikinsa ya yi sanyi, da ya tuna dole dai fa ta san shi
in ne ya
auka, idan ba zai biya ta ba bai kamata ya ha
a mata da duka ba, sai kuma ta ba shi tausayi, to amma ya san da bai yi haka ba da maganar ba mutuwa za ta yi ba, kuma ma
ila har ta za
e ta ce dole sai ya biya ta ku
in, amma yanzu ya san a yadda ya mammazgeta gaba ko neman ku
inta ta yi ba ta samu ba ba za ta tuhume shi ba,
anwar tasa ce ta ba shi shawarar ya sayi magani ya tafar mata da shi, don haka ya siya parasitamol har da lemo mai sanyi ya tafi da shi, amma sai wajen sha biyu da rabi ya koma gidan, tuni Karime ta yi bacci, don haka babu bu
atar yi mata sallama, ya wuce
akin Sabilan, ya haska fuskarta ya ga ta kumbura, daga yanayin yadda ta kwanta a takure kawai ya san ba da
in baccin take ji ba, a ransa ya ce'Allah sarki Sabila, wai me yake damuna ne? Kodayake rashin kunyarta ne yake ja mata'.
Ya hau gadon ya matsa jikinta ya rungume ta ta baya, saboda shi bayan wannan bai san wata hanyar lallashin ba, ko kuma ya ce ba zai iya ba, ba zai iya bu
e baki ya ba ta ha
uri ba, amma zai kusance ta a madadin hakan, idan tana da hankali ai ta san wannan ma yana cikin shika-shikan neman shiri da kuma ba da ha
uri, cikin bacci ta ji ana shafa jikinta, ta farka amma ta yi shiru kamar ba ta farka ba,
amshin turarensa ya sa ta gane shi ne, wannan halin nasa yana
aya daga cikin abin da yake
ara mata
acin rai, sai ya gama yi mata wula
anci dare ya yi ya matso kusa da ita, ta ja jikinta ta matsa, shi ma ya matsa ya bi ta, ta sake matsawa, shi ma ya sake matsawa ya ri
e ta, murya can
asan ma
oshi ya ce"Sabilata mene ne haka?"
Cak zuciyarta ta dakata da bugu ba sakan
aya zuwa biyu, saboda sunan da ya kira ta da shi, wanda ta manta rabon da ya fa
a mata shi, ta ji wani rauni ya sake rikito mata, ta fara kuka tana cewa"Sake ni baban Amal, kuma kar ka sake ce min Sabilarka".
Ya ce"To ta waye idan ba tawa ba? Taimaka ki tsaya na sama miki nutsuwa".
Ta ce"Ba na so".
Ya ce"Ni kuwa ina so ya kenan?"
Ta ce"Ka sake ni, na zan iya komai ba, kaina ciwo yake yi".
Ya sake ta yana cewa"Shi yasa na taho miki da magani tashi ki sha".
Tana son samun sassaucin ciwon kan, don haka ta tashi zaune, ya
akko maganin da ruwa da lemon ya ba ta, yana cewa"Ai dai kin ci abinci ko?"
Ba ta amsa ba ta kar
a ta sha, ta sha rabin lemon saboda ya rage mata yunwa, ta koma ta kwanta, ya sake matsawa jikinta, ta ce "Don Allah ka bari ba na so".
Ya ce"Ok" Ya matsa ya juya ya fara baccinsa, ita ma babu jimawa baccin ya
auke ta.
Washegari bayan ya fita ta shiga gidan aikinta, maman Nawal tana ganinta ta san tana da damuwa, ta ce"Sabila me yake faruwa?"
Sabila ta yi murmushin ya
e ya ce"Babu komai, jiya ne na kwana da zazza
i da ciwon kai".
Maman Nawal ta ce"Subhanallah! Amma tsakani da Allah shi ne kawai ba wata matsalar?"
Hawaye ya kufcewa Sabila, ta share tana jinjina kai ta ce"Babu".
Maman Nawal ta ce"Wallahi akwai, kawai dai ba za ki sanar da ni ba ne, saboda ban isa na san matsalarki ba ko?"
Sabila ta ce"Kenan ke ma ban idan ba ne shi yasa har yau kika kasa fa
a min matsalarki? Ai ni matsalata babu wacce ba ki sani ba".
Ta ce"Ba haka ba ne Sabila, idan lokacin da ya dace ki sani ya yi zan sanar da ke".
Ta ce"Shikenan, Allah Ya yaye mana damuwarmu".
Ta ce"Amin, ki koma gida tun da ba ki da lafiya, ko ki kwanta ki huta ba sai kin taya ni aikin ba".
Sabila ta kwanta a kujerar tana mi
awa maman Nawal wayarta ta ce"Kin ga na yi waya, har ma na bu
e opay jiya".
Maman Nawal ta ce"Ma sha Allah! Allah Ya sanya alkhairi, barkanki kin bu
e account, sai ki dinga ajiyar ku
inki, da wannan lambar taki kika bu
e opay
in?"
Ta ce"E ita ce, na huta kam, kin ga ma sauran 'yan canjin nawa zan kai su POS a saka min na dinga siyan data ma, tura min whatsApp
in ma zan saita".
Amina ta ce"Ai kuwa dama ina son cash
in nan, jibi in sha Allah zan je
auye su babanmu, shi kuma baban Nawal kawai sai ta saka min ku
in da zan yi hidima a cikin account, ba ni kawai ko nawa ne sai na yi miki transfer".
Sabila ta yi jim, kafin ta ce"Dubu goma sha
ay ne fa, zai ishe ki?"
Ta ce"Na zata ma albashin naki ne ai za ki saka, bar shi kawai".
Sabila ta ce"A'a ba shi ba ne".
Amina ta ce"Sabila ina son ki wallahi, wannan ha
in namu na Allah ne, jinki nake kamar 'yar'uwata, tausayinki nake ji kamar
anwata, duk da dai a lissafi shekarunmu
aya, amma ni ce babba saboda na fi ki wayo".
'Yar siririyar dariyar ya
e ta kufcewa Sabila ta ce"Na ji
in".
Amina ta ce"Ba wai ina son yi miki katsalandan a rayuwar aurenki ba, amma don girman Allah Sabila kar ki fa
awa mijinki ainahin albashinki, ki ce masa ashirin ne, ta yadda ko ya ce Ku yi raba-daidai kin ga goma za ki ba shi ki ri
e arba'in".
Sabila ta ce"Ni fa ina mamakin matan da suke munafurtar mazansu, ni ba zan iya
oye masa komai ba, har gara ma na hana shi, shi ma ban da abinci, saboda duk wanda ya ciyar da rai yana da lada mai girma, ballantana kuma mijinka".
Amina ta ce"Ni ba nufina ki munafurce shi ba, amma dai ko kin fa
in don Allah kar ki ce za ki dinga
auka kina ba shi".
Sabila ta ce"Wannan kuma sai dai kar a kuma". Ta kwashe labarin duk yadda suka yi da abin da ya faru jiya ta ba ta.
Amina ta yi tagumi na
an lokaci kamar ba za ta ce komai ba, sai kuma can ta sauke numfashi ta ce"Kowa dai da
addararsa, Allah Ya ba mu ikon cinye jarabawar gidan aurenmu".
Sabila ta amsa da Amin.
Ta ce"Ba zan sake ba ki ku
i cash ba tun da kin bu
e account, dukan da ya yi miki kuma Allah Ya saka miki".
Cikin kwana biyu da suka biyo baya Sunusi ya
an ta
aitawa Sabila tijararsa, ita kuma ta
i sakin jiki da shi, ko murmushi ba ta yi a gabansa, sai dai ba ta daina ba shi abinci ba, da kai masa ruwan wanka idan ita ce da girki.
GIDAN YUSU
Da daddare ya sake wanka ya tafi gidan su, Umma tana ganin shi da akwati ta fara salati kamar ba ta san me yake faruwa ba, ta ce"Yusuf! Wannan uwar akwatin ta mene ne?"
Sai ta
wala kiran "Malam! Malam! Ka ga dai da gaske yaron nan ba zai lallashi yarinyar nan ta dawo ba, ga shi ya kwaso kayan yaran duka, tabbacin yanzu ma aka fara zama kenan".
Malam
in ya fito shi ma da mamaki a fuskarsa ya ce"Yusufa anya da hankalinka kuwa? Me kake nufi? Ba za ka je ka yi ta nacin bata ha
uri ba? Ko ba ka ga sanda
anwarka ta yi yaji yadda mijinta ya dinga zarya a
ofar gidan nan ba? Cikin sati
aya ya zo ya fi sau ashirin, har ta ha
ura ta koma, shi ne kai saboda sallamamme ne za ka zauna ka
i yin naci? Kai ga me zuciya ko?"
Yusuf ya ce"Ba haka ba ne Baba, ni ma na fi so ta dawo
in, na ga abin nata akwai raini a ciki, maganar saki kawai take yi, amma dama ba wai na yi zuciya ba ne, yanzu ma can zan tafi na sake gwadawa".
Umma ta kar
i akwatin tana cewa"Maza je ka, Allah Ya sa a dace".
Kai tsaye ya wuce gidan su Zubaida, ya shiga ya tsaya a farfajiyar gidan ya kira wayarta,amma har kira biyar ba ta
auka ba, ya tura mata sa
o ya ce mata yana cikin gidansu ta fito don Allah, nan ma dai shiru babu amsa, ya duba ya ga tana online, sai ya ji dama ya zo da yaran, da sai ya tura su su shiga, da dai wannan tsayuwar
ancin da yake yi, wajen minti ashirin yana tsaye kafin ya yanke hukuncin shiga cikin
akin, tun da ai ba ba
onsa ba ne kawai dama yau
in don yana jin nauyin iyayen nata ne, kuma zai fi so ta fito su yi maganar a waje, don kar ta
aga murya iyayen su fahimci komai, tun da ba ya tunanin za ta fa
a musu ainihin abin da ya faru.
Knocking ya yi a kofar falon, ya ji muryar mai aikinsu tana cewa waye, ya ce"Yusuf ne, mijin Zubaida".
Shiru na tsayin minti uku kafin ta ce"An ce ka shigo".
Amma da ya shiga abun mamaki sai ya ga babu kowa a falon, ita ma mai aikin ta shige wani sashen, ya zauna a
asan kujera yana jiran fitowarsu, shiru ba wanda ya fito, har kusan minti goma sha biyar, sannan ya ji
arar bu
ofa daga waje, ya juya don ganin me shigowar, mai gidan ne ya shigo, fuskarsa babu walwala sam kamar bai san shi ba, hakan ya sa gabansa fa
uwa, ya sake rusunawa daga zaunen yana cewa"Daddy sannu da zuwa".
Daddy ya zauna a kujera ya
ora kafa
aya kan
aya ya ce"Yawwa Yusuf, an ce min ka zo kana ta jirana, wasu files din ka kawo ne?"
Ya ce"A'a ba kai nake kira ba, dama wajen Zubaida na zo".
Daddyn ya ce"Takardar ka kawo? Ba ni sai na kai mata".
Yusuf ya ce"A'a Daddy, don Allah ku fahimce ni, duk da ban san me Zubaida ta zo ta fa
a muku ba, amma wallahi..."
"Kai! Dakata mana, ba na son jin komai daga gare ka, indai ba takardar Zubaida ka kawo ba, ba kuma zancen aiki ne ya kawo ka ba to tashi ka fice, ba sai na ji komai ba, ko ba ka yiwa Zubaida laifin komai ba tun da dai har ta ce sakin take bu
ata to kawai ka sake ta
in, saboda shi aure na mutum biyu ne, idan
aya ya gaji ba za a ta
a jin da
in zaman ba, saboda haka ka sallame ta".
Yusuf ya ce"To zan je na yi tunani".
Daddyn ya ce"Kana da wannan damar, amma kar ya wuce kwana
aya rak, idan ba haka ba za ka sha mamaki".
Yusuf ya ce"Na gode". Ya tashi ya tafi jiki a sanyaye, yana mugun ganin girman mutumin,ba zai iya jayayya da shi ba, kuma bai yi zaton zai iya yi masa haka ba.
Haka ya kwana cikin zulumi, wata zuciyar tana fa
a masa ya ha
ura ya sake ta
in, Allah ba zai hana shi wata macen ba, wata zuciyar kuma tana ce masa ba zai iya rayuwa da wata macen ba bayan Zubaida.
Da sassafe ya tafi gida ya zayyanawa Umma yadda suka yi da mahaifin Zubaida, jikinta ya yi sanyi, ta ce"To ka ga ka tafi aikinka kawai, ni zan ro
i Malam ya yarda mu je da shi mu basu ha
uri tun da ai an yi musu laifi ne".
Yusuf ya ce"A'a Umma don Allah ki rabu da su kawai, wallahi ba na so ku je a yi muku wula
anci, jiya haka suka shanya ni a falo kamar ba su san ni ba, ni idan babu dama kawai sai na sake ta
in,
ila hakan yana cikin
addarata dama, Allah zai ba ni ita kuma
arshe za mu rabu, sai mu yi fatan hakan ya zama alkhairi.
Umma ba ta ce komai ba, saboda gani take Yusuf ba shi da hankalin da za ta cigaba da tattaunawa da shi, a gidan ya karya, yara suka tafi makaranta shi kuma ya tafi aiki, sannan Umma ta saka Malam a gaba suka hau adaidaitasahu suka tafi gidan su Zubaida.
Tun daga bakin get jikinsu ya fara sanyi, don sun fi minti goma a tsaye kafin a ba su damar shiga, haka suka shiga suka saka sabon zaman falo, dai da suka da
e sannan Zubaida da mahaifiyarta suka fito falon, Zubaida ta gaishe su babu yabo babu fallasa, yayinda mahaifiyarta ta ha
e rai tana amsa gaisuwarsu ciki-ciki.
Malam ya ce"Hajiya ko za mu iya ganin Alhajin?"
Ta sake ha
e rai ta ce"Babu wannan damar, bacci yake yi, kuma na zata maganar Zubaida ce ta kawo ku?"
Umma ta ce"E ita ce".
Ta ce"To ai ga ta nan, sai ku yi magana da ita, duk abin da ta yanke shi ne ra'ayinmu duka".
Umma ta marairaice ta ce"'Yata! Don Allah ki yi ha
uri da abin da ya faru".
Zubaida ta ce"Umma ai na ha
ura, ni dama ban
auki abun da zafi ba, inda na yi fushi ai da tun a daren zan yi musu hukunci, amma kin ga ai ban yi musu komai ba".
Umma ta ce"Hakane, Allah Ya shi albarka, amma dai ki
ara ha
uri, ki koma ko don yaranki".
Ta ce"Wannan ne ba zai yiwu ba, na gama auren Yusuf har abada, ba zan iya zama da mazinaci ba".
Maganar ta daki iyayen Yusuf, duk suka yi shiru, mahaifiyar Zubaida ta ce"To Malam da Malama kun ji dai ko? To wallahi tun da ta ce ba za ta koma ba
anku ko shi ya kawo maita duniya sai dai ya ha
ura, dole ne ya sake ta, ko kuma gobe mu
auki matakin shari'a, shirmen banza da wofi! Ban da
addara ma da nacin soyayya irin ta
an yau ina
anku ina wannan yarinyar? Bai ga duk alfarmar da muka yi masa ba har ya iya yi mata wannan butulcin,ku kuma saboda son zuciya irin na talaka shi ne kuka kwaso matattun kafafuwanku za ku ba ta hakuri, to ba za mu ta
a sauraron ku ba, dole ne ya sake ta kawai".
Umma za ta yi magana Malam da ya fara fusata ya ce"To shikenan, in sha Allah a yau zai sake ta, Allah Ya sa hakan shi ya fi alkhairi".
Ta ce"Shi ne ma alkhairin, ku gaida gida".
Suka tashi jiki a mace suka bar gidan, tun a hanya Malam ya yi wa Yusuf waya, yana
auka ya ce"Yusuf, maza ka saki yarinyar nan don Allah, hakan shi zai fi alkhairi".
Yusuf ya ji gabansa ya fa
i, ya ce"Me ya faru Baba?"
Ya ce"Na ce dai ka sake ta, umarni ne ba shawara ba".
Da rawar murya ya ce"To Baba in sha Allah!".
Ya yi shiru bayan ya ajiye wayar, yana tunanin ta inda zai fara rayuwa ba tare da Zubaida ba, bai san ya da
e a cikin tunanin ba sai da Baban ya sake kiran shi, ya
auka ya ce"Baba".
Ya ce"Ka sake ta
in?"
Ya ce"A'a, na kira ta ba ta
auka ba".
Ya ce"To ka tura mata sa
o, ko ka rubuta a takarda ka je
afa da
afa ka kai mata".
Ya ce"To Baba".
Zuciyarsa tana bugawa ya rubuta mata sa
on saki
aya ya tura mata, kamar tana jira tun kafin ya ajiye wayar ta yi masa replay da cewa "Thanks".
Ya kifa kansa a teburin gabansa yana jin kamar a mafarki ne zai farka ya ga haka ba ta faru ba, yana kunna data da status
inta ya fara cin karo, ta rubuta "Alhamdulillah! I'm free".
08028966015
GIDAN HAMZA
Hamza ya zauna ya yi nazari ya ga wannan kwana biyu-biyu da yake rabawa matansa ba zai kai masa, saboda
aguwa yake yi kwana ya zagayo kan amarya, ga shi sai bayan kwana hu
u, ya tara su ya ce a sake lissafi, yanzu kwana
aya-
aya ne, hakan kuwa aka yi, ya samu duk bayan kwana biyu zai zagayo
akin Mardiyya, Hamza ya dage yana iya
arinsa wajen farantawa Mardiyya, cefanenta har yanzu da aka yi sati uku da auren bai fara no
ewa ba, abu
aya ne kawai yake
aure masa kai game da Mardiyyar, ya lura duk ranar kwananta sai ya ga an yi masa satar ku
i a aljihunsa, tun baya ganewa har ya fara, tun da ya saka ido a kanta yana
irga ku
in da ya shigo da shi gidan, abun yana damunsa sosai, kuma ya rasa ta inda zai tunkare ta da zancen, don haka ya yanke zai daina ajiye ku
i ranar girkinta, yau ma girkinta ne, yana dawowa daga kasuwa ya faki idonta ya fa
akin Sahura,
akin Saude ya so shiga sai kuma ya tarar
ofarta a rufe, dama ya san za ta je unguwa, a lokacin Sahura tana tsakar gida tana
arasa girkin dare, ta yi mamakin ganin Hamza ya shige mata
aki, shi da fuk ranar kwanan Mardiyya ko le
owa sai da safe ba ya yi musu, amma idan ranakun kwanansu ne dole sai ya je yi wa Mardiyya sai da safe, kuma da
ewa yake yi, don ita Sahura ba ta jurewa ba ma, zuwa take
ofar
akin ta dinga kiransa, har sai ya fito ta saka shi a gaba sun shige
akinsa, amma yanzu ta ga ya shige mata
aki, kuma yana yi yana waiwaye alamar rashin gaskiya a tare da shi, kamar ta bi shi ta ji dalili sai kuma ta zauna ta ga gudun ruwansa, ta cigaba da yankan kabeji da take yi.
Hamza ya ji shiru Sahura ba ta biyo shi ba, yana le
o tsakar gidan ya hango Mardiyya ta fito, ta dasa kujera ta zauna a
ofar
akinta, dama wani lokacin tana yin haka, za ta zauna tana kallon yadda suke gudanar da harkokinsu, amma ba za ta cewa kowa ta tafasa ba, haka su ma babu mai kallon inda take, tun da
anwarsu ce, ita ya kamata ta gaishe su.
Da sauri Hamza ya koma, so yake ya kira Sahura kuma babu dama, sai ya le
o ta windo ya zuri hannunsa yake yafito ta da alamar kira, Mardiyya ce ta fara gani, gabanta ya fa
i ta mi
e tsaye ta kasa jurewa, a fili ta ce"Wannan ai kamar hannun My Love, me ya kai hannun mijina
akinki?"
Ta yi maganar tana kallon Sahura.
Sahura ta yi tsaki ta ce"Hannu kuma sai ka ce dai wasu 'yan mafiya? Cewa za ki yi ke ya kai mijinmu
akina? Tun da dai kin san ba baki naki ba ne ke ka
ai, to
ila da kewata ya dawo shi yasa ya fara sakawa a can
in".
Can
asa-
asa kamar an sha
e kwarto suka ji muryar Hamza yana cewa"Sahura! Sahura".
Sahura ta tashi tana cewa"A'a abu dai kamar jaraba, kullum ka dawo sai dai ka fara tsayawa a
akina, ka dinga cewa ka yi kewata? Kai da kake da amarya ma, ni dai na gaji".
Mardiyya ta ji ranta ya yi ba
irin, ta tashi ta shige
akinta kamar za ta kifa.
Ita kuma Sahura
akin ta shiga tana cewa"To, yaushe ka shigo gidan?"
Ya ce"Haba Sahura ba ki ga ina ta
ago miki hannu ta windo ba? Har kiranki fa na yi".
Ta ce"Ban ji ba, sannu da zuwa, ya kasuwar?"
Ya ce"Alhamdulillah!"
Ya zauna yana ciro ku
i daga aljihunsa ya mi
a mata yana cewa"Ri
e nan".
Ta kar
a tana cewa"To zakka ka fitar ne? Muna godiya".
Ya maka mata kafirar harara ya ce"A'a rabon gado ne ba zakka ba,
irga su a ga nawa ne".
irga ta ce"Dubu tamanin da takwas ne cif, kenan ya kama ni arba'in da hu
u Saude arba'in da hu
u ko".
Ya ce"Ba fa na son shirme don Allah, hauka ake da zan
auki ku
i haka kawai na ba ku? Ni ma na ajiya ne, kuma ajiya na kawo miki, da safe zan kar
a, ki ajiye su a kusa don Allah".
Ta ce"To fa! Sabon salo, to Allah Ya ba ni ikon ajiya".
Ya ce"Amin".
Da zai fita daga
akin ma sai da ya yi le
e ya ga babu kowa a tsakar gidan, sannan ya fita ya shiga
akin Mardiyya da sallama cikin da nisha
i, bai same ta a falo ba, sai a uwar
aka, ya
arasa yana fa
in"Masoyiyata na dawo, a gajiye nake li
is, yau da wuri za mu kwanta ki yi min tausa".
Ya ji ta yi banza da shi, ya kalleta da kyau ya ga yadda ta
ata rai, ya zauna kusa da ita ya ce"Mardis lafiya kuwa, me yake faruwa?"
Ta ce"Ai dole ka shigo a gajiye, to amma me yasa ba ka zauna Sahurar ta yi maka tausar ba? Ni fa ka fara ba ni mamaki wallahi, ka dinga ce mini ba ka son matanka ashe duk
arya ne".
Ya ce"Mardiyya, ni ne nake yi miki
aryar?"
Ta kau da kai ta turo baki, ya saba jin rashin kunya daga bakin matansa, amma ya yi mamakin nata, bai san za ta iya yi masa ba ita ma, ya share ya ce"Me kike nufi da ban zauna Sahura ta yi mini ba?"
Ta ce"Ba na ganka a
akinta ba, hannunka kawai na hango kana yafito ta, wa ya san tun lokacin da ka shigo gidan kuke tare?
ila ma a gidan ka wuni dama ta
oye ka a
aki kuna cin amanata a ranar girkina". Sai ta fara kuka.
Hamza ya ce"Innalillahi! Haba Mardiyya wane irin cin amana ana zaune
alau?"
Ta ce"To me ya kaika
akinta kake mi
o hannu ta windo kana kiranta kamar yalo fifa?"
Ya ce"Wallahi sa
o na ba ta, dayake ta ba ni sautu shi ne ba ta, kuma don kar ki ga na shiga
akin nata ne dama na yi mata wannan kiran, amma wallahi ba da wata manufa ba".
Ta ce"To ba na so, kar ka sake yi min haka".
Ya ce"In sha Allahu ta wajena".
Washegari ya je kar
ar ku
insa a wajen Sahura, sai ta fara cewa"Ku
in cefanenmu, ni wallahi kasuwa ma nake son zuwa akwai abubuwan da zan siya na tsakar gida".
Ya ce"To a dawo lafiya".
Ta ce"Amin, ai dama ku
in nake so ka ba ni".
Ya ce"Ba ni da shi".
Ta ce"To ba mu ku
in cefanenmu, yau dai miya nake son canzawa, ka ga ni ce da girki".
ata rai sosai ya ce"Sahura
akko min ku
ina na wuce, na fa
a miki ba nawa ba ne, idan ma don su kika
walla rai".
akko, ta zari dubu hu
u ta ce"Ga shi, na
aukar mana na cefane ni da Saude".
Ya ce"Wallahi sai kin ba ni".
Ta ce"To ba mu ku
in cefane".
Ya ce"Ku ba ni mai da yajin, ni yau haka na tashi na ko sisi".
Ta ce"Mun daina ba ka mai da yajin, kawai cefane za ka fara yi mana dole, ai da idan muka ba ka kana ci dole, yanzu kuwa sai ka
i ci ka je
akin lan
washasshiyar can ka ci mai da
Hamza ya shammace ta ya fizge ku
in, da gudu-gudu ya fita daga
akin, kuma babu jimawa sai ga shi ya dawo da leda ya shiga
akin Mardiyya, alamar cefane ne ya kai mata, Sahura ta yi
wafa ba ta ce komai ba, can da rana da Mardiyya ta
ora girki, ta gama dafa macaroni tana yin miya, sai da miyar ta dahu Sahura ta shiga kitchen
in da roba da ludayi, ta kwashe rabin miyar da rabin naman ciki, ta shige
akinta, sai da Mardiyya ta gane an ta
a miyar amma ta rasa wa za ta tunkara da maganar, tun da ba shiga harkar 'yan gidan take yi ba, haka ta ja baki ta tsuke, tun daga ranar kuma Sahura ta sako ta a gaba ko me ta dafa sai ta ci shi, sai dai idan ba ta bar kitchen
in ba har ta gama girkin, Saude har nasiha ta yi wa Sahura amma ta
i ji, duk da ita ma a baya ta yi wa Asiya wannan satar idan tana dafa indomi, amma ita tsakani da Allah a lokacin ba ta da shi ne, kuma tana marmari, amma yanzu ita Sahura ko kullum idan ta so za ta ci kaza ba ma naman miya ba, kawai neman magana ne yake sa take ta
a abincin Mardiyya.
To Hausawa suka ce rana dubu ta
arawo rana
aya rak ta me kaya, a hankali Mardiyya ta fara zargin Sahura ce me ta
a mata tukunya, don haka ta yi niyyar kamata dumu-dumu, ranar kaza ce ma Hamza ya siyo take farfesu, bayan isha'i ne, don sai dare ya dawo mata da ita, ta gama sai ta sauke tukunyar ta bar ta a kitchen
in, ta koma
aki, amma sai ta tsaya a bakin
ofa tana le
en tsakar gidan, Hamza dake zaune a
akin yana jira a zubo masa nasa ya ce"Baby le
en me kike yi?"
Ta ce"Ai na fa
a maka na gaji da satar nan da ake yi mini,yau sai na kama
arawona, kuma wallahi sai na rotse kowane ne".
Hamza ya ce"Haba Baby sau nawa zan fa
a miki zargi kawai kike yi? Matan nan fa su yanzu sun fi
arfin naman miya".
Yana rufe baki ta ga Sahura ta shige kitchen, Mardiyya ta ce"Alhamdulillah zargina ya tabbata". Ta zaro muciya daga kwandonta ta yi waje sa
af-sa
af, Hamza ya bi ta da kallon mamaki.
Tana
arasawa kitchen
in kuwa ta tarar da Sahura dur
ushe da roba da ludayi tana kwasar farfesu, Mardiyya ta daddage ta ce"Iyaaaa!" Sai ji kake dumm ta loda mata muciyar nan a gadon bayanta.
Sahura ta
ago a gigice tana cewa"Innalillahi".
Yayin da Mardiyya ta ce"Alhamdulillah! Na kama
arauniyata".
Hamza ya
araso da gudu, ya ce"Ma sha Allahu
ara mata, makawa hannuwan".
Mardiyya ta
aga za ta maka mata, Sahura ta cafe muciyar ta shiga buga mata tana cewa"Don gidanku ni za ki daka? Na yi satar, na ce na yi satar, ai da rabonmu kuke ci, kuma mijina ne ya siya ba da ku
inki ba!"
Hamza ya ce"Ke ba ki da hankali ashe Sahura? Uban waye ya ce ki yi mata sata?"
Ta ce"Na yi
in!".
Shi Hamza yana son
watar Mardiyya Yana jin tsoron ko aljanun Sahura ne suka tashi ba ita ba ce, don haka ya kasa ceton Mardiyya sai kurari yake yi wa Sahura, don ma dai ita ma Nardiyyar tana ta dukanta iya
arfinta da zagi,
arshe dai Saude ce ta raba fa
an da
yar, Mardiyya ta shige
akinta da gudu, Hamza ya bi bayanta da sauri yana cewa"Baby".
A fusace ta ce"Ba wani baby, wallahi sai na fa
awa yayana, ai ya ce duk abin da ka yi min na fa
a masa".
akko wayarta ta fara latsawa.
Shi kuwa Hamza wani irin shokin ya ji jikinsa ta
auka, ya fara karkarwa kirrrr na 'yan sakanni, suffar Hafizu ta dawo masa, da mur
e kunnensa da ya yi ha
i da ran
washi da wannan hannun nasa mai kama da
ozo, sai kuwa ya zabura ya zube a gabanta ganin har ta kara wayar a kunnenta, a rikice ya ce"Haba Baby me kike shirin yi ne haka? Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Wa kika ce za ki kira?"
Ta ce"Wallahi sai na kira yayana, ai kana kallo matarka ta dake ni ka kasa
aukar mataki, kuma a kan hakkina".
Ya marairaice ya ce"Ki yi ha
uri don Allah, wallahi ni ma ta gagare ni, saboda ba ita ka
ai ba ce, tana da jinnu, ke ma ki kiyaye ta don Allah".
Ta ce"Haka ma za ka ce? Kenan ba ni da 'yanci a gidan nan saboda kana jin tsoronta?"
Ya ce"Kin ga katse wayar sai mu yi magana" Don ya ji tana ta ringin
agawa ne ba a yi ba.
Ta ajiye wayar tana cewa"Ina da shara
Ya ce"An gama ranki ya da
Ta ce"Sai dai matar nan ta kwana a gidansu".
Ya zaro ido ya ce"Me kike nufi kenan? Wai na sake ta?"
Ta ce"A'a ka ce mata dai ta je gida sai ka neme ta".
Ya ce"Tabb wallahi ba zai yiwu ba, don idan ba sakinta na yi ba ba za ta tafi ba".
Daidai nan wayarta ta
auki ruri, alamar yayan nata ya biyo kiran, Hamza ya tashi ya ce"Don Allah Mardis ki bari, kar ki da danginki su ga ba
ina fa, kar su raba mu, wallahi ba zan iya rayuwa babu ke ba, haba my love so kike
an gatan da na samu ta wajenki ya gushe? Ko so kike 'yar
ibar da na fara yi na rame, wallahi ba da gangan na
aukar mataki ba, tana da aljanu mahaukata, ni kaina ta sha
aukata cak, kin ga kuwa ai ba
alau ba".
Ta turo baki ta ce"To za ka bi shara
ina?"
Ya ce"Indai za ki ri
e mata 'ya'yanta".
Ta ce"Allah Ya kiyaye".
Ya ce"To ki yi ha
uri, ni gobe in sha Allah zan sa a buga miki kanta daga waje a saka
ofa ki samu
an kitchen, kin ga an kashe fitina, kuma na yi miki wani al
awari ma, yanzu dai
aga kiran ki ce gaisawa za ku yi dama".
auki wayar da aka kira a karo na uku kenan, ta ce"Hello Yaya ina wuni?"
Ya ce"Lafiya lau, ya aka yi?"
Ta ce"Kira na yi na gaishe ka dama".
Ya ce"To madallah ina mijin naki?"
Kafin ta amsa Hamza ya banka
a labule ya fice daga
akin da sauri yana ce mata"Ki ce ba ya nan".
Ta bi yadda ya ce
Suka gama gaisawa ta ajiye wayar, tana
ata rai, ya dawo ya janyo ta jikinsa yana ta lallashinta da kalaman kwantar da hankali, har fita ya yi ya siyo mata yogurt mai sanyi, sannan shi ne ya juyo musu farfesun da bayan an gama fadan sai da Sahura ta kwashi rabi, don rantsuwa ta yi sai ta ci, haka dai ya shawo kan Mardiyya har ta saki jiki da shi ta daina fushi.
Kamar yadda ya cez washegari ya kira masu aiki suka buga mata katako da net ya tashi kamar
aramin
aki, ta saka gas
inta a ciki da kwando. Tun daga ranar Sahura ba ta sake kula abincinta ba, to babu ma dama, tun da har mukulli aka yi mata, idan tana girki ko ban
aki za ta shiga sai ta kulle.
Shi kuma Hamza ganin kullum sai sun yi da Sahura a kan ajiyar ku
i sai ya daina ba ta, ya koma bawa Saude, ita ma
arshe sai ta fitsare
afa, kullum ya ba ta sai ta zari na cefane, da kuma duk bala'i ba za ta bayar ba, hakan ya sa ya koma ajiyewa a zaure, tun da ba kullum ba ne sai ranar girkin Mardiyya, idan ya dare ya yi sai ya je ya saka ku
in a cikin tsumma ya bar shi a zaure, da asuba idan zai tafi masallaci ya
auka, shi dai wannan satar ce kawai zai ce na
asu a halin Mardiyya, wanda bai san ta yadda zai gyara ta ba, sai kuma yadda ya fara
osawa da siya mata naman miya, gaskiya ya gaji,
an ku
in da yake tarawa incase ko wata matsala za ta taso yanzu sun daina taruwa, kuma ai rayuwa ba za ta tafi a haka ba, don haka dole ya rage mata cefane, tattasai da tumatur ya ishe ta, sai dai ita ma ta nemi sana'a idan ta ga ba za ta iya ba, shi ba bawanta ba ne ai, mace kamar mage sai cin kifi da nama?
A hankali Hamza ya fara rage cefane, tashin farko ya daina siyo mata nama, tun tana shiru har ta gaji wataran ta ce"Wai ni Love me yasa ka daina siyo nama? Wallahi abincin babu da
i" Ta yi maganar kamar za ta yi kuka.
Ya ce"Au mantawa na yi ban fa
a miki ba, mai naman ne fa ya mutu, wallahi Allah ya yi masa rasuwa, ga shi shi ka
ai yake siyarwa a unguwar nan".
Ta ce"Amma babu a kasuwa?"
Ya ce"Ba ni da lokacin zuwa kasuwa".
Ta ce"To ka ba ni ku
in ni na je"
Ya ce"To yau dai ba ni da shi".
Ta ce"Ni wallahi yau ba zan yi miya lami ba".
Ya ce"To idan kina da ku
i ai sai ki siya, ki ma gode Allah da kike samun kayan miyan, kuma idan za ki nemi sana'a ki nema, don na fara gajiya".
Ya fice daga gidan bai tsaya jin ta bakinta ba, ita kuwa mamaki ne ma ya hana ta magana, me Hamza yake nufi fa ita?
08028966015
https://chat.whatsapp.com/EVkoKXRRo0y6nkU4k3Yroy
Assalamu alaikum
Albishirinku Hajiyoyi uwayen gida har ma da amare, sunana Fauzys kitchern and more.ina abincin order na fita kunya, kamar
Dabun shinkafa
Awara
Wainar fulawa
Chapter 1 · 0% Book details