[24/04, 8:24 am] Autar alheri: 🐝🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝 🐝 *ZUMAH*🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ZUMAH GAZAƘI GA HARBI MAGANINKI🙄 (SEDA WUTA🔥)💃 Erotic love funny with sexy story 🥳🥳🥳 Writer by Autar alheri✍️ 🐝🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝 🐝🐝 🐝 Up'up'upp Dr Yasmeen 🥳💃 Oh'oh'ohhhh 💋🔥 This story bance komai ba 🤭 amma fa idan kinsan bakida miji akusa koda ke matar aurece please ki haƙura kawai zefi🤷 Bismillahirahamanirrahim Book 1 Page 1&2 "Dare ne sosai cikin tsakiyar tsaununa da furanni, gurfane take tana nuƙuda ita kaɗai acikin farfajiyar jeji babu mutum gaba babushi baya ga yunwa ga ƙishi gaba ɗaya tafita hayyacinta, daga ita se itatuwa da tsuntsaye, sekuma sarautar Allah, tagala baita iya gala baita amma dudda hakan bata cire rai daga rahamar uban gijiba, tana nan gurfane tana naƙuda aka akece da ruwan sama kamar da bakin ƙwarya akuma dede wannan lokacin kan baby ya ɓullo daga jikinta, kuma yayi dede da sautin mutane da iska ke ɗauko mata ana faɗar karku bari ta tsira anemota duk inda ta shiga idan kuna san rayuwarku, Daga nan kuma setayi ɗib bata ƙarasanin abinda ke faruwaba acikin wannan duniyar😥 Bayan wasu shekaru. Ƙauyen jigawa shuwarim. Cikin sanɗa take binjikin ginin gidan tamkar wata ɓarauniya hartakai dede inda bishiyar durumi take ajikin ginin cikin sauri takana rehe kana taɗale bishiyar tamkar wata biranya, kana ta riƙo ginin bayan gidan ta dira abayan gidan baki ɗaya, dariya tasaki wadda ta bayyanar da jerarrun fafaren haƙoranta domin iya su kaɗai mutun ke iya gani sakamakon duhun daren yayi yawa, kana tabuɗe baki cikin wani irin erotic voice tace "seni hawa kulu me abin mamaki jikar jadda ganeki sedai Allah, tafaɗa cikeda nishaɗi kafin ta koma haɗe rai tace "indo me ƙuli ganinan zuwa gareki, tafaɗa tareda barin wurin cinin sauri tanufi inda tashiryawa zuwa acikin darenan. Wani gidan naga tadosa koda taje kamar dai gidan bakowa a harabar gidan sabida dare yayi sosai. Ƴar guntuwar ginin gidan takama ta haye kai kana ta dira acikin gidan. Tsayawa tayi tana ƙarewa tsakar gidan kallo kafin ta zare igiyar shanyarsu tashiga sarkafata inda ranta yayi mata daɗi tamkar ta haɗa tarko, seda tayi yadda takeso tukunna tanufi wani ɗaki, ƴar dattijuwar mata na kwance abinta sefamar minshari takeyi, tsayawa kallonta tayi naɗan lokaci kafin ta banye zanenta ta fito da wani dakakken alli, ta bursunawa fuskarta ta koma yadda kasan aljana, kana ta ɗauko kwalli shima tayi ƴan kwale biyu da bille aikinsu, kana ta ɗauko farin salatib ta guntashi tariƙe leɓonta na sama, seya zama yayi yasa ya tone haƙiranta na Sama a waje, naƙasan ne kawai tabari dede wata ƴar iskar dariya tayi kafin tazaro gashin zabo ta gyara tsayuwarta mana tafara shafawa indo shi awuya, dataga ta fara motsi kawai seta zura matashi cikin hanci da sauri kuma seta maidashi a kunnenta. Ai azabure indo tamiƙe tana ware idonta, kuma cikin rashin sa'a suka sauka akan fuskar kuluwa datasha fentin Alli, tazaro harshenta awaje tana karkaɗa Mata kamar mayya. Wani irin ihu indo tasaki tana hantailowa daga kan gadon karan datake kwance ciki mugun tsoro, tana faɗar "innahumin sulaimanu wa'innahu bissimilahi, kune kuke ganinmu bamu muke ganinkuba wayyoo me rangwam'gwam a ɗakina. Cikin sauri kuluwa tamaƙile murya tamkar ta ƴar ruwa tace "keeeee indoooo kimana shiru anan kafin nasanya aljani ɗan tsut tsut ya gutsire miki harsheeee kinjiko. "To to nayi nayishiru wlh dan girman Allah kimin rai. "Wato kece ɗazu kikaje kai ƙarar kuluwar jadda sabida tabawa isiya ƙulinki ko? Har kika karɓewa tsohuwa kuɗinta ko? To yau zamuyi naganinkiiiiiii tunda ke baki gadi ta idobaaaa, tafaɗa tanajan Sunan tare da zaro wata bulalar wata data naɗe ajikinta tazubawa ido ɗaya duk ƙarfinta, aiko indo ta gantsare tana tana sakin zane sabida azaba domin irin wayar tv ce amma duk ta mirɗeta da wayar murhu irin wadda ake hashin tuwa da ita seya kasance tamkar ta naɗe bulalarne da ƙayoyi. "Kinamin ihu sena ƙaramiki wata muguwa me bakin jaɓa. Ai cikin sauri indo takame bakinta da hannayenta biyu tana haɗiye kukan dake taso mata. "Muguwar banza to ke bakisan tausayiba yazo yaroƙeki da Allah kibashi ba shima yace ba kyauta ba yaranshi zekai ayiwa kwaɗo amma kika hanashi kuma dan kuluwa taɗiba tabashi kika kai ƙararta harda karɓewa tsohuwa kuɗi, ina kuɗin yake da kika karɓa guntaaa? "Gashi gashinan wlh ko nera ban ɗauka ba aciki, tafaɗa jikina rawa ta tura hannunta cikin fatarenta tazaro ƴan hamsin hamsin gudu huɗu tamiƙamata. "Muguwar banza kinga wannan kuɗin sekici ƙuli na adadin yawanshi koda zan ƙyaleki malohuwar banza. "Innalillahi wa'innailailaihi rajiun wlh idan naci ƙuli cikina ɓacewa yakeyi kuma wlh babu ƙuli aɗalinnan ɗan Allah kimin rai. Kafin tarufe bakinta kulawa ta daɗe dibin cinyiyinta ta zafga mata bulala. Aiko indo tasaki ƙugi dagunjin kuka tana tarfa fitsari ajikinta, cikin azaba tace "akwai akwai ƙullun gyaɗa wanda banƙarasa soyawaba shine kawai aɗakin wlh. "To mikike Jira ne maza ɗaukoshi yanzunan kicinyeshi kona turaki binin ƴan ƙuliƙulin aljannu kijecan kici wanda yadace da marar tausayi irinki. "Aa wlh zanci dan Allah kimin rai yake wannan aljanar me adilci, indo tafaɗa tana kuka ta janyo fantekar dake ɗauke da ƙullun ƙuliƙulin cikin sauri tazura hannunta ciki takwaso tatura bakinta, ga danƙon ƙullum gakuma mai hakan tafara taunashi yana maƙale mata a haƙora tanaci tana kuka. Sake tsunƙa mata bulalar kuluwa tayi a wanan karon kam seda indo tasaki fitsari, cikin tsawa da shaƙaƙiyar murya tace "maza kicinyeshi nagani kuma idan kika kuskura kika ɗago kanki baki cinyeshiba sedai kiganki a birnin ƴan kuliƙulin sarkin aljanu domin nafahinci zemi miki daɗinci. Ai arazane indo ta kalli tulin ƙullun dazata cinye wanda kosu 20 aka haɗa sam bazasu iya cinyewaba kawai seta saka kuka, tanaci tana kuka tana sosa inda bulalar aljannu ta daketa acewarta, Sam taƙi yadda ta ɗago kanta gudun kar akaita birnin ƴan ƙuliƙulin aljannu kamar yadda kuluwa tace. Itakam kuluwa tana tsaye gefe tana kallon yadda taketa famar iza ƙulun ƙuliƙulin tanaci wani nadawo, dariya takesonyi amma takasa dan kar asirinta yatonu. Cikin sanɗa tasamu tasulale tabar ɗakin yayinda indo ta duƙufa akancin ƙullun datakeyi batamasan aljanarta tabar ɗakinta. Tana fita tadira ta inda tabiyo tabar gidan cikin sauri tanufi gidansu nanma still haura katangar tayi tariƙa bishiyar data riƙo ɗazu tafaɗa cikin gidan, buta ta ɗauka cikin sanɗa tanufi bayi taje ta wanke fuskarta da allin data shafa tukuna tafito, tana fitowa sukayi karo da wani saurayi, cikin mamaki yaɗanja baya kana yace "jidda daga ina kike haka cikin dare? Baki taturo gaba kafin ta zabga mishi harara afakaice kana tace "bangane daga ina nafitoba yaa khalifa Kai makahone? Bayan ga buta kagani a hannuna kuma gani a ƙofar bayi kace daga ina nake? "Au rashin kunya zakimin daga tambaya. Baki taƙara murguɗawa kana tawuce abinta zuwa ɗakin jadda tana ƙuƙinai..humm lallai yarinyar nan doline senayi maganinta domin fitsararta tafara yawa, afaɗa yana shigewa bayin domin shima abinda ya fito dashi kenan... Ai kuluwa na shiga ɗakin jadda tahaye gadonta ta fara tun tsurara dariya kamar wata hauka sabon kamu, seta ɗauko kuɗin data karɓo gun Indo ta kalla taƙara sheƙewa da dariya. Cikin mamaki jadda ta farka ta haskata da filita kana tace "wai kulu lafiya kike wannan dariyar, anya lafiya kike kuwa.....! Autar alheri✍️ [30/04, 2:05 pm] Autar alheri: 🐝🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝 🐝 *ZUMAH*🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ZUMAH GAZAƘI GA HARBI MAGANINKI🙄 (SEDA WUTA🔥)💃 Erotic love funny with sexy story 🥳🥳🥳 Writer by Autar alheri✍️ 🐝🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝 🐝🐝 🐝 Up'up'upp Dr Yasmeen 🥳💃 Oh'oh'ohhhh 💋🔥 This story bance komai ba 🤭 amma fa idan kinsan bakida miji akusa koda ke matar aurece please ki haƙura kawai zefi🤷 Bismillahirahamanirrahim Book 1 Page 3&4 "Banza tayi mata taci gaba da dariyarta tamkar wadda ta zare. Sanin halinta yada jadda tayi banza da ita, taci gaba da laziminta. Kuluwa kam seda tayi me isarta tukunna ta tsagaita kana tace "wai jadda wannan yaa Khalifa ɗin kwana nawa zeyi ne yabar mana gidanmu? "Jeki kitambeshi ai shiyanifini sanin ko kwana nawa zeyi. Jin amsar da jadda tabatane yasa ta turo baki gaba kafin ta juya tayi kwanciyarta, ran fal farin ciki tayi maganin indo. Indo kuwa har gari ya waye tana duƙe akan fantekar, tana famar cin ƙullun ƙuliƙuli😢 koda ɗanta Ilu, yashigo gidan yasameta acikin wannan halin, yayi matuƙar tsorata, cikin tashin hankali yake tambayar ta mike faruwa. Amma ina sam taƙi kulashi domin gani take dazaran ta miƙe wannan aljanar zata gani, gaya sefamar kuka takeyi tanacin kullun. Ganin abin nata kamar bana lafiya bane yasashi ɗauke fantekar daga gabanta yana cewa "dan Allah iya kidenajin wannan abin karya illataki. Ɗagowa tayi da sauri ta kalli ilu, aiko taƙara sakin kuka tana faɗar "aljana ilu, aljana ce wlh gatanan zata kasheni ne wayyoo ni indo wlh dana sani dabanje gidan jadda ba shi kenan najanyowa kaina fitinar aljanu. "Me gidan jadda dai? Mikikajeyi acan ɗin? "Kulawa ce ta ɗauki kulikuli na tabawa wancan isiya batare da tabiyaniba, shine naje nagayawa kakarta tunda duk abinda tayi bata ganin laifinta, aka biyani kuɗin ashe akwai aljanu agidansu bansaniba, tana gama faɗar hakan cikinta na mirɗawa hakan yasa tayi yunƙurin miƙewa batare da tajira abinda ilu zeceba. Shimadai fasa maganar yayi ganin tana neman miƙewa tsaye, cikin sauri yatemaka mata tamiƙe ɗin, sedai tana miƙewa tsaye, gudawa na bacce mata ko birki babu, hakan duk tawanke jikinta da zawon ƙullun gyaɗa masƙi zalla kamar tayi zawon mai. "Innalillahi wa'inna'ilaihi rajiun, ilu yafaɗa yana riƙeta sosai yakaita bayi, ya kai mata ruwa, aiko ko tsugunawa batayiba ta shiga fesa wani abin babu kama hannun yaro. Acan ilu yabarta ya dawo ya gyara wurin, tass kana yakoma bayi ya fito da indo. Ajiyeta yayi yakira wata maƙociyarsu takuma kishi da ita, yaje yasiyo mata magani, bayan tafice daga idan yake saƙa yadda zeci Uban kulawa domin baya raba ɗayan biyu wannan aikinta ne tun da kowa yasan wacece kuluwar jadda acikin shuwarim. Abuja Wani katafaren gida na hango wanda faɗin girmansa ma ɓata lokaci ne, gidane babban gida kuma gidan masu hannu da suni, get uku ne a gidan, tsakanin kowanne get da ɗan uwanshi akwai tafiya me taraza koda da motane kuwa. Daga jikin kowanne get kuwa sojojine kegarinshi, musamman get ɗin farko da yake kamar barikin sojoji, dakuma get ɗin ƙarshe wanda ze sadaka da cikin gidan, giga gigan sojoji ne wanda basumasan minene dariya ba, Daga cikin gidan kuwa, kusan pert 5 kowanne da sojoji acikinshi, harabar gidan kuwa motocin dake parking space bazasu ƙirguba, part tsakiya na shiga domin naga sojojin sunfiye sintiri ajikinshi. Koda na shiga parlor nagani babba tsantsararrre da wasu mutane aciki, dattijawa su huɗu, mace biyu maza biyu, sekuma matasan manyan samari masuji da kansu kusan su ta kwas, kuma kowanne da kayan sojoji ajikinshi, gasu kyawawa dasu tamkar ƴaƴan Larabawa. Tsayawa nayi inabin kowanne da kallo ɗaya bayan ɗaya ibabin farin ƙarfen dake manne ajikin rigunansu da kallo, *CANAL YUSUF KHAMIS DAMSAK,- MAJOR KHAMAL KHAMIS DAMSAK,- GENERAL ABDUL KHAMIS DAMSAK,- MAJOR FARUK KHAMIS DAMSAK,- IG MUKHTAR KHAMIS DAMSAC, - COMMANDER JUNAID KHAMIS DAMSAK,- GENERAL UMAR KHAMIS DAMSAK,- CAPTAIN YASEER KHAMIS DAMSAK,* hakan nariƙa bibiyar sunayensu ina karantawa ɗaya bayan ɗaya ina nazartar kowanne su sedai makasa fahimtar komai game dasu, kowannesu yana tsaye ga dukkan alamu wani abin ne me mahimmanci ya tsayar dasu, kafin canal Yusuf yaƙara kusan ɗaya dattijon yace "kayi haƙuri pappi in sha Allah komai dassanu komai zekoma nomal indai muna raye bazamu taɓa bari iyayenmu su zubda hawaye ba. Murmushi pappi yayi kafin yace "Allah yayi muku albarka Yusuf yatemakeku akan aikinku da duk sha'anin rayuwarku baki daya. Ameen ameen y Allah. "Datti nidai zan wuce lokaci yatafi zanyi let. "To Junaid Allah yatsareku yabaku sa'a ɗaya dattijon yafaɗa wanda Junaid yakira da datti, hakan suka rinƙa rungunar iyayen nasu ɗaya bayan ɗaya suna musu kiss har matan, suna ficewa daga gidan, wanda yayi na ƙarshe da fitane kuma tun ɗazu bece komaiba seyanzu ya mannawa ibba kiss wato mahaifiyarshi, kana yace "sena dawo ibba, yafaɗa muryar shi adake. Murmushi ibba tayi itama cikeda son yaron nata tace "to Umaruna adawo lpy, daga hakan yajuya Shima yafice daga gida. Dukkansu motocinsu suka shiga, kowanne ya shiga tashi tare da yaransu suka bar gidan. Humm wato dai idan na fahimta dede wannan gidan SOLDIERS FAMILY ne kamar yadda yake rubuce a get ɗin gidan na farko da aka rubuta *SOLDIERS HOUSE* suna gama ficewa daga gidan aka ƙara rufeshi kamar yadda yake farko kana kowanne soja yaƙara kamewa babu wasa balle annuri a fuskarsu...! Humm salon wannan book dabanne domin ba abinda be haɗaba aciki, kudai kubiyoni kawai domin kar ayi babuku💃 *ZUMAH MAGANINKI SEDA WUTA*💃💃 Book ɗin ZUMAH paid book ne 1k kacal 👌zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 9112799371 moneypoint sha'awanatu kasim. Idan kuma a Niger kike zaki turawa anan 👉 +2347037092176 My Nita sha'awanatu kasim, kana kituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp 🙏 Autar alheri✍️ [01/05, 4:01 pm] Autar alheri: 🐝🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝 🐝 *ZUMAH*🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ZUMAH GAZAƘI GA HARBI MAGANINKI🙄 (SEDA WUTA🔥)💃 Erotic love funny with sexy story 🥳🥳🥳 Writer by Autar alheri✍️ 🐝🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝 🐝🐝 🐝 Up'up'upp Dr Yasmeen 🥳💃 Oh'oh'ohhhh 💋🔥 This story bance komai ba 🤭 amma fa idan kinsan bakida miji akusa koda ke matar aurece please ki haƙura kawai zefi🤷 Bismillahirahamanirrahim Book 1 Page 5&6 "Shuwarim. Bayan ilu yakawowa indo magani tasha, cikin ikon Allah baccin wahala yayi awun gaba da ita, ajiyar zuciya ya sauke kafin yamiƙe kawai ya fice daga gidan domin wlh yau duk inda kuluwa tashiga a ƙauyen nan seyaci kutumar ubanta, domin yasan bawasu aljanu tsabar iskancinta ne tazo ta gigita masa mahaifiya. Kuluwa tunda gari yawaye tafice daga gidan bata dawoba seyanzu, ta shigo da manya manyan ƴaƴan gwaiba dankare da ƙwarya, tun a soron gidan suka sheda zata shigo domin tafe take tana waƙa., tana shigowa Khalifa yace "wai jidda yoshe zakiyi hankaline? Wannan wanne irin sakarcine kinbar gida tun safe yanzu kuma kinshigo ba sallama ba komai se waƙa hakan kikaga kowa nayine? Dara daran idanuwanta tazuba mishi tana kallo kamar zata sheƙa mishi Mari, kafin ta murguɗa Baki tace "wai yaa Khalifa yoshe zaka koma gidane? Ta tambaya kai tsaye batare da ta amsa tambayar da yake mataba. "Au tambayana ma kikeyi cikin tambaya? Bazaki bani amsar tambayar danamikiba kenan? Baki taƙara murguɗawa cikin tsiwa tace "yo badole natambeka ba tunda kabi ka addabemu cikin gida, baka barmu da baƙin mulkinka da tsirfa ba, idan aka janye abincinmu da kake cinyewa, yanzu kuma kazo kasakamin na mujiya ai doline na tambeka domin wlh inaga aiki yakusan zuwa ta kanka, ta faɗa ko ajikinta....ido Khalifa yawaro cikin mamaki yace "tofa ninema na addabeku jidda? Kawai dan ina miki faɗan sokanki seya zama addaba? Tukunna minakeci naku agidan wanda nacinye? Inadai duk abinda nakeci da abina nazo musamman indomei dan nasan itace dakuwarki mayya kawai, to Bari kiji ingayamiki tunda abin naki yazama rashin kunya Allah ba inda zani sena gyara miki zama agidannan, kuma maza...bekarasa abinda abinda ze faɗaba wayarshi ta ɗauki ruri, cikin sauri yazarota jin ringing ɗin da wayar keyi domin yasan mutun ɗaya ke kiranshi wannan ringing ɗin ya amsa. Beƙarabi takan kuluwa ba yaƙaraba ɗan nesa da ita kaɗan ya ɗaga wayar yana faɗar "hello babba yaya, I miss you wlh, how are you and your work? Yafaɗa cikin so da ƙaunar wanda yakirashi ɗin. Shiru yayi yana sauraren yaji an amsa mishi amma beji ance komaiba, kusan minti ɗaya kuma Shima beƙara cewa komai ɗin ba domin yasan dayayu wargi to zekatse wayarne. Harya fidda ran ze amsa can seyaji ya amsa cikin wani loudly voice wanda dagaji kasan babu warki koreni acikin mamallakinta yace "miss you more little bro, How is the investigation? Have you found any progress? "No babban yaya I'm still doing it, in sha Allah. "Okay but please be very careful, I want to get some information before I enter the country.. "in sha Allah babban yaya I have get ready eny time...kafin wanda yake kira babban yaya yayi magana sukaji hayaniya nadoso gidan kuma dagaji mutane ne da yawa. Zumbur kuluwa dake cikin uwar ɗaka tafito tana raba ido kamar wadda tayiwa sarki ƙarya, jadda kuwa da fitowarta kenan daga bayi tace "tofa hayaniyar me nakeji hamisu? Kafin Khalifa yabata daga cikin wayar ma yaji irin tambayar da jadda rayi mishi banban yayan ma namishi irinta. "I don't know babban yaya "But I think it was Jidda who brought up another matter... Tunkafin yaƙarasa yaji an katse wayar. Hakan yasa yamiƙe tare da nufar inda take tsaye domin yaji minene tayo awaje. Kafin yaƙarasa gunta sega mutane sun faɗo gidan tururuwa guda, haba aikafin suyi wani motsin kuluwa ta ɗale bishiyar dake tsakiyar gidansu ta haura katanga tadira tabaya...! Masu buƙatar book ɗina sababbi uku zasu iya biyan 2k masu buƙatar biyu kuma zasu iya biyan 1500, wannan rahusace kai tsaye daga masoyana❤️ Gajerin books ɗin kamar haka👇 Hadda wannan danakeyi yanzu. Wato ZUMAH 1, kwaratan zamani 2, jinsi biyu✌️ 3, big uncle 4, me & my lion 5, gidan solo 6, Yoruba tribe Dama sauran wanda ban faɗaba. wannan bonus ɗin na kwana biyu ne kaɗai fatan alkhairi🙏 Book ɗin ZUMAH paid book ne 1k kacal 👌zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 9112799371 moneypoint sha'awanatu kasim. Idan kuma a Niger kike zaki turawa anan 👉 +2347037092176 My Nita sha'awanatu kasim, kana kituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp 🙏 Assalamu alaikum sisters 👋 Wata sanarwace zan sanar muku akan wani tsari da mutane ke anfana da kuɗi, tsarin dai gudu biyu ne kuma kowanne shayanzu ne magani yanzu🥳🥳 Tsarin na farko kasuwancin trading ne life trading, tsari na biyu kuma, investing ne. Abinufi anan shine, a tsarin investing, idan kasaka kuɗinka atawa zasu Linka maka su sau uku, kuma kullum duniya zasu baka abinka, atsarin saka kuɗin kuma hawa uku, duk wanda yayi dede da ƙarfinka zaka iyayi. Wannan ba networking bane, sam, domin shi a yau zakiyi yau a yau kuma zaki fara cire luɗinki. Bayanin yanada tsayi amma duk mera'rin shiga ze iya tuntuɓarmu a waya domin samun cikakken bayani👉 09112799371 on WhatsApp 🙏 Autar alheri✍️ [01/05, 5:39 pm] Autar alheri: 🐝🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝 🐝 *ZUMAH*🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ZUMAH GAZAƘI GA HARBI MAGANINKI🙄 (SEDA WUTA🔥)💃 Erotic love funny with sexy story 🥳🥳🥳 Writer by Autar alheri✍️ 🐝🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝 🐝🐝 🐝 Up'up'upp Dr Yasmeen 🥳💃 Oh'oh'ohhhh 💋🔥 This story bance komai ba 🤭 amma fa idan kinsan bakida miji akusa koda ke matar aurece please ki haƙura kawai zefi🤷 Bismillahirahamanirrahim Book 1 Page 7&8 "Tadira tabayan gidan, ihu suka ɗauka ana faɗar katacan tadira kubita. Cikin saurin samarin da sauran yara suka bita yayinda, khalifa yatare mace ɗaya yana tambayar ta abinda ke fariwa. "Wlh ɗan samari gidan lami suka shiga intasa ƙawayenta dukayiwa ɗanta duka kuma suka tsinke mata duka gwaibarta data fito, wlh kuluwa bataji Sam domin tasam dai gwaibar nan sayarwa sukeyi harsu samu ɗan abinda zasu saka abakinsu, amma gaba ɗaya duka bishiya shida seda yarinyar nan ta taigesu ta rabar yanzu fisabilillahi ta kyauta Kenan? "Innalillahi wani'inna ilaihi rajiun wannan wacce irin masiface, cewar Khalifa yana dafe kai domin bayaso yanunawa jidda asalin kalarshi yasan bazatasha da daɗi ba. "a kul ɗinki Sahara akul ɗinki, aniyarki tabiki Indai kuluwa ce gani nan bari nan wlh, kun ɗauko karan tsanar duniya kun ɗora mata komi ya faru kuce ita, to wlh duk abinda yafaruda jikata bazan taɓa barinku sena nuna muku kuluwa nada asalin gata agarinan yawwa. Jadda ce ke wannan banbamin kamar zata daki Sahura daga faɗar gaskiya. Cikin sauri Khalifa yace "dan Allah kiyi haƙuri, zo muje gun wadda tayiwa barnar. Hakan suka fice daga gidan batare da subitakan jadda ba. Har fidan lami khalifa yaje yabiyata kuɗi masu tarin yawa wanda suka lunka ɓarnar da akayi mata huɗu kafin ya bar gidan, ya shiga gari neman kuluwa.....ita kuwa runda ta haura katanga tayanki hanya kamar cibilbilwa hakan take gudu iska na kaɗata shiyasa duk waƴanda suka bita suka kasa cimmata, hakan tarinƙa tamaula dasu acikin jeji kamar bawa biranya, sesunyi gudu na wala haula suna neman somewa kafin ta tsaya tana kallonsu tana dariya, idan tasoyin sharri seta ƙara kwasa aguje suma haka zasu ɗunƙula suƙara binta, daga ƙarshe dai sukaga bazasu iyaba dole suka barta suna mata Allah ya isa. Abuja Motoci uku ne suka shigo cikin harabar gidan, suna gama parking yafito cike da Jin kai yanufi cikin, yana kunna kanshi cikin parlor gidan Hanne me aikin ibba na fitowa ɗauke da miyar abincin sojojin gefen ibba, aiko sukayi karo da ita duk miyar ta wanke mai jiki. Azabure duk sukayi baya dashi har ita, yana faɗar "sheath are sense? Dan ubanki ni sa arkine? "Cikin rawar murya ta buɗe baki jikinta na rawa tace "da..dan Allah yallaɓai bebari ta ƙarasba ya ɗauke ta da wani irin mari seda tayi taga taga zata faɗi, kafin ya ƙara mata na biyu kana yayi Ball da ita. Tare dajan tsaki yafice da part ɗin kai tsaye yanufi nashi yanajin tamkar zuciyarshi zata fashe domin general Umar akwai baƙar zuciya sam baya ɗaukar wargi ko kaɗan....yana ficewa ibba nafitowa ganin hanne kwance ga ƙasa tana kuka ga miya duk tawatse awurin yasa tayi saurin ƙarasowa wurin tana faɗar suba hanallah hanne ɓari kakayi kodai keda babana ne domin naji tsayiwar motocinsu, tafaɗa tana shafa fuskarta ganin kwancin mari ra ɗau akan fuskar tata. Itadai hanne batace komaiba se kukanta datakeyi. Hakan ya ƙara tabbatar mata da cewar Umar ɗin ne domin shine bayayin laifi a faɗa idan anfaɗa seya lunƙa abinda yayi daga farko. Lallaɓata ibba tayi tarakaya ɗakinka kana takira jamila tazo ta gyara wurin sannan takaiwa sojojin wata miyar. Humm Umar kenan gazafin rai ga zuciyar masifa amma duk da wannan iskancin nashi akwai wanda yaci uwar ubanshi a zafin ran da zuciya. Shuwarim Sosai Khalifa yayi nemanta begantaba, hakan yasa yasamu wuri kusan wata bishiya ya zauna...ita kuwa tanacan zamanta cikin gona tana cin ƴaƴan itatuwa duk wanda yayi mata daɗi, seda tayi nak kana ta kwaso wasu tabiyo hanya tana tafe tana waƙarta, takusan shigowa gari tahaɗu da wasu yara su huɗu kowanne da ƙatuwar mabusarshi bolum'bolum yabusa suna wasarsu, haka kawai mabusar ta birgeta, cikin sauri ta ƙarasa gare su tace "jamilu kubani mabusarku nabaku mangoro da goriba, cikin sauri jamilu yamiƙa mata batare da yace komaiba gudun yasha masga, sauran biyu ma suka bata, kowanne tabashi mangoro biyu goriba biyu tunda ta kwaso abin kamar hauka, ɗaya ne yaƙi bata yakafe kawai yana kallo, aiko ta ƙanƙace ido tace, "to Kai ɗan zali bodara zaka bani tagirma kasha mangoronka maizaƙi ko nakarɓa ta tsiya kuma na soyama ayar bala babanka ahannu wanne kazaɓa. Ai tun kafin tarufe baki Shima yamiƙa mata hankali ƙwace tabashi nashi sukayi gaba itama tayi gaba abinta. Ilu kuwa da abokan shi idi da tukur, Sunan suna zagayen gari nemanta, ganin sun zagaye ko ina nasu gantaba bane yasa suka kufi gona, aiko kamar daga sama suka hango bayanta tana tafiya abinta cikin nishaɗi tana waƙa. Tsayawa sukayi kowanne ya zari taumagiyar zogale sukabi bayanta cikin lallaɓe, suna isa inda take kawai suka ware kowanne suka zuba mata sumagiyar nan ta hannunsu atare. Wani irin tsulli kulawa tayi tareda sakin ihu tana fatali da ƴaƴan itatuwan hannunta, kafin ta dawo dede sun ƙara zuba mata ta biyu, aiko tajiyo cikin bala'i sedai ganinsu har su uku kuma duka manyan yasamari yasa ta buga ihu tare da kwasa aguje tana kururuwa. Suma suka dafa mata aguje, gudu takeyi tana kiran wayyoo ita Allah temako jama'a atemaki zasuyi kisankai, wayyoo gardawan banzan ƴan zaman kashe wando sunbiyoni, wayyoo jama'a akawo ɗauki, hakan take ihu tana nausawa cikin gari, sedai duk uban ihun datake taga babu me Shirin temakonta, hakan wani tunanin yazo mata, yana shigowa cikin gari, tahaɗe duka wannan mabusan gudu huɗu tatuma ta dira akansu, jikake ɗus ɗwo ɗwo ɗwosss ɗwoɗwsss tamkar tashin bindiga, tana gama fasaso taware duka muryarta da iya ƙarfi ta tace "wayyoooo Allah yajama kowa yayi ta kansa ga ƴan bindiga nan sun shigo jama'a kowa ya gudu, kowa ya watse, kugudu, kugudu, kugudu gasunan kugudafaaa, hakan take faɗa ita kanta tana gudun. Habawa ai 360 mutane suka shiga ware wa kowa nayi takanshi, wayanda amajalisa sun tsayar da me bahon nama nan sukabi takan juna, aka notakan menama akan bahonshi anabi takanshi ana gudu, daƙya da wala haula yasamu ya ɗago Shima fuskarshi dumu dumu da yajin nama ido basu buɗuwa ya arci hanya batare da yasan in da yadosa ba, haka yafaɗa gidan wata mata tana tuƙin towon ƙullu taga ƙaton yafaɗo mata ido rufe yana kashin gudum ceton rai, ai itama tabuga nana ihun tafaɗa uwar ɗaga yana kiran megida. Shima yafito karaye da malun malun ɗinshi domin yaga Mike faruwa aiko sukayi karo dame nama suka malun malum ɗinshi ta taɗesu duk suka kifa akan tukunyar towon ƙullu, ihu suka saƙi da ƙarar azaba, kana suka wuntsila can baya dasu har tukunnyar suka suka mulmula towon najuyewa ajikinsu, kafin su samu su ingije juna suka miƙe tsaye azabure suka ƙarayun kaura ƙana suka juya kowanne ya ɗauki tashi hanyar domin tsira da rai batareda sun damu da azabar ƙunar dake jikinsuba. A rumfar me atayema hakan abin ya kasance domin tulu aka rinƙayi ana faɗuwa kowa na neman hanyar tsira da ranshi, kama still bakin kuluwa bemutuna tafe take tana ihun faɗar kowa yacece ranshi, kumasu ilu na biye da ita abaya domin su sunga lokacinda tafasa mabusa....Khalifa na zaune bakin bishiya yaga mutane nata gudu kowa na neman inda ze ɓoya domin ya tsira da rayuwarshi, azabure yamiƙe tsaye yana faɗar "lpy Mike faruwa ne? "Ƴan bingida ne ɗan birni wlh maza kayi ta kanka, cewar wani dattijo yana gudu yana huka tamkar zeshiɗe. Ai cikin sauri Khalifa yazaro bindigarshi guda biyu yadunfari inda yaga suna fitowa da gudu domin ya tari ƴan bindigar, sedai me? Duk wanda yaga Khalifa da bindiga har biyu yana gudu Shima seya canja hanya domin ɗauka sukeyi cikin ƴan bindigarne tunda sun gan shi fari kyakkyawan guy dashi sam bayada kama da ƴan garin ko kaɗan hakan yasa suka ɗauka Shima fillo ne sukeyin ta kansu...yana cikin gudunnan ya hango kuluwa aguje tana ihun kiran kowa yayi ta kanshi itama, ga giga gigan samari har uku biye da ita kowanne da ƙatuwar tsuma giyarshi, da sauri ya nufi inda take tana ganin shi , tace "yaa khalifa gudu ƴan bindigane yitakanka kafin su fasan kannan naka mekamada kan kwakwa, tafaɗa tana kuma gudunta, hannu Khalifa ya kai zeriƙeta amma ta zille tabi ta tsakiyar karatunshi ta fece. Suma su ilu zasu gitta kenan yaɗana musu bindiga jin ilu na faɗar duk inda ta kai karsu barta sesun kamota. Ai cak suka tsaya suna maida numfashi ganin bindiga afilin Allah yaɗora musu ita. Cikin tare gida Khalifa yadaka musu tsawa, kai tsaye yakoma asalin sojanshi yace "Mike faruwane anan wai? Miyasa kuke bibiyarta bayan kowa na gudun ceton ransa? Yatambaya cikin tsawo. Kowanne su haki yakeyi sabida gudun fanfa laƙin da kuluwa tasakasu, cikin haƙi idi yace "wlh bawasu ƴan bindiga yallaɓai mabusa ce tafasa dan muboyota zamu daketa shine kawai ta hargitsa garin. "Tahar gitsa gari kamar yaya? Kuma akanme zaku dake ta? Ganin yadda ya tsare gida ga Khalifa da kwarjini, yasa dole suka shiga bashi labarin abinda yafaru tun daga zuwanta inda indo har abinda yasamu indo ɗin harkuma kuma kawo yanzu da suka biyota da yadda tayi. Tunda suka fara magana zuciyar Khalifa ke tafasa jiyake kamar ya harbeta kowa yahuta, bece musu komaiba yanufi gidan cikin mugun ɓacin rai tamkar zetashi sama......! Masu buƙatar book ɗina sababbi uku zasu iya biyan 2k masu buƙatar biyu kuma zasu iya biyan 1500, wannan rahusace kai tsaye daga masoyana❤️ Gajerin books ɗin kamar haka👇 Hadda wannan danakeyi yanzu. Wato ZUMAH 1, kwaratan zamani 2, jinsi biyu✌️ 3, big uncle 4, me & my lion 5, gidan solo 6, Yoruba tribe Dama sauran wanda ban faɗaba. wannan bonus ɗin na kwana biyu ne kaɗai fatan alkhairi🙏 Book ɗin ZUMAH paid book ne 1k kacal 👌zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 9112799371 moneypoint sha'awanatu kasim. Idan kuma a Niger kike zaki turawa anan 👉 +2347037092176 My Nita sha'awanatu kasim, kana kituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp 🙏 Assalamu alaikum sisters 👋 Wata sanarwace zan sanar muku akan wani tsari da mutane ke anfana da kuɗi, tsarin dai gudu biyu ne kuma kowanne shayanzu ne magani yanzu🥳🥳 Tsarin na farko kasuwancin trading ne life trading, tsari na biyu kuma, investing ne. Abinufi anan shine, a tsarin investing, idan kasaka kuɗinka atawa zasu Linka maka su sau uku, kuma kullum duniya zasu baka abinka, atsarin saka kuɗin kuma hawa uku, duk wanda yayi dede da ƙarfinka zaka iyayi. Wannan ba networking bane, sam, domin shi a yau zakiyi yau a yau kuma zaki fara cire luɗinki. Bayanin yanada tsayi amma duk mera'rin shiga ze iya tuntuɓarmu a waya domin samun cikakken bayani👉 09112799371 on WhatsApp 🙏 Autar alheri✍️ [06/05, 7:46 am] Autar alheri: 🐝🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝 🐝 *ZUMAH*🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ZUMAH GAZAƘI GA HARBI MAGANINKI🙄 (SEDA WUTA🔥)💃 Erotic love funny with sexy story 🥳🥳🥳 Writer by Autar alheri✍️ 🐝🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝 🐝🐝 🐝 Up'up'upp Dr Yasmeen 🥳💃 Oh'oh'ohhhh 💋🔥 This story bance komai ba 🤭 amma fa idan kinsan bakida miji akusa koda ke matar aurece please ki haƙura kawai zefi🤷 Bismillahirahamanirrahim Book 1 Page 9&10 "Dagudu tashigo gidan kamar wadda aka jefo daga sama, "ke ke lafiyarki kuwa? Cewar jadda tana zabura tsaye ganin yadda jikar tata tashigo gida., gaya kuma tanajin garin a hargitse shiyasa gabanta keta faɗuwa kasan cewar kuluwa bata gidan, sekuma gashi tashigo mata ahaka....itakam uwar ɗakan jadda tafaɗa tare da rufe ƙofar tahaye gado ta kwanta tana mayar da nomfashi...hakan jadda ta shigo tasameta kwance, aiko se itama se nata hankalin ya kwanta ganin ba wani matsala tareda kuluwarta, hakan yasa kawai tafice daga ɗakin batare da tace mata komaiba. Ai jadda nafita, kuluwa tafara sheƙa dariya kamar wata za rarriya cikin mugun jin daɗi yadda ta hargitsa ƙyauyen nasu ayanzu. Khalifa Koda ya isa gidan jadda kawai yasamu a tsakar gida, kuluwa na dakin jadda kwance tana kwasar dariyarta babu ƙaƙƙautawa, kai tsaye ɗakin jaddar ya wuce batare da ko ya kalli inda takeba, yana shiganta cikin wannan yanayin ai atake wani sabon ɓacin rai ya lulluɓeshi, wato ita farin cikima takeyi tunda tayi wannan ta addancin? To ai itace ma ƴar bindigar ba kowaba domin ko sune sukazo iya abinda zasuyi kenan, cikin ɓacin yazare belt ɗin wandoshi, babu zato babu tsammani kukuwa tafarajin saukar belt ajikinta tako ina. Ihu ta buga da tsalle lokaci ɗaya tana duban me dukanta, yaa khalifa tagank tsaye kamar wani zaki se jibgarta yake kamar Allah ya aikoshi, itako tana ihu tana kiran jaddarta. Akaraye tashigo ɗakin har zanenta na neman faɗuwa, cikin sauri tajegun Khalifa tana faɗar "na shiga aljanna da izinin uban giji kashe ƙanwar taka zakayi hamisu? Mitayi maka kake mata wannan dukan wari haka? Saketa nace, kobazaki sakiba? Saketa nace kai. Hakan jadda keta famar yadda zata kwaci jidda a hannun Khalifa amma takasa. Itako tana bisa bakinta tana ihu, "wayyoo Allah ƙato zekasheni, jadda kitemakeni, ƙato zeyi kisan kai wlh, wayyooo bayana, wayyoo ido na ya tataremin ido wayyoo jama'a zekasheni. Haka taketa damar ihu amma Khalifa yayi biris dasu, dataga bilhaƙƙi kalifa dai ya lahanta mata jiki, aiko tayi tsalle ɗaya segata ajikinshi ɗare ɗare kamar biri ya haye bishiya takanainayeshi ta ko ina tamirɗe ƙafafunta da hannun shi wanda yake riƙe da belt din cikin nashi ƙafafun ta yadda baze iya dukantaba. Cikin fashi ya fisgota yaƙara zuba mata mari, amma taƙara kanai nayeshi, seshige mishi jiki takeyi tana ihu kamar zata tsaga gidan da muryar ta ne, sosai Khalifa ke kicaniyar cireta daga jikinshi amma ya kasa domin kuwa gaba ɗaya tahanashi wannan damar tamaƙale masa kamar wata kaska idan ya janyota tanan ta maƙale tacan sam ya rasa yazeyi da ita, gaya ta cika masa kunne da ihunta gakuma masifar jadda, da kyar da wala haula Khalifa ya samu yacireta daga jikinshi yayi Ball da ita yana haki domin shi kanshi tajigatashi, harseda yayi daya sanin dukanta, wani mugun kallo yatsa mata cikin ɓacin rai yace "kuma zanyi maganin ne agidan nan wlh tunda nagano lamarinki iskancine dasamun wuri shegiya me idon agwagwa, yafaɗa yana ƙara haure mata ƙafafuwa. "Bashi kaci kuma wlh sekabiya, yatsinƙayo muryarta, yana gab da fita ɗakin. Dasauri yajiyo yace "mikika ce? Ɗagowa tayi tana kallonshi da idonta dasukayi jajir babu tsoro ko fargaba aranta tace "abinda kunnenka yaji shina faɗa, kuma wlh baka isa kayi maganinaba anan gidan sedai muyi maganin juna yawwa, tafaɗa cikeda tsiwa dakuma rashin tsoro. Ido Khalifa yawaro yana nuna kanshi, da yatsa kafin ya dawo domin yaƙara cin ubanta dan ga dukkan alamu bata dakuba. Cikin sauri jadda tamiƙe domin tashaƙa iya shaƙa tace "to wlh yanzu bazaka ƙara dukantaba agidannan idan kuma dukanta zakayi to sedai ka haɗa haddani kadaka marar kunyan banza da wofi kuma wlh kazo ka haɗa kayanka ka koma gidanku tunda zama nan gidan ba dole bane dazakazo kazauna kana zaluntar yarinyar aabida mugun hali. "Wai jadda dakike haƙiƙancewa kina shigar wa yarinyar nan kinsan mita aikata kuwa? "Koma mitayi ina ruwanka kai tayiwane? Wlh maza ficemin daga ɗaki azzalumin banza da wofi, tafaɗa tana hankaɗa Khalifa da ɗakin nata domin ji take kamar tarifeshi da duka. Fita yayi yana ƙwafa aranshi yana ayyana doline yaraba jadda da jidda yakaita inda sa'a koya mata hankali gun waƴanda zasu saɓa namanta ɗanye su cinye, idan jadda tasan wata ai batasan wataba. Da wannan tunanin yafice yabar jadda da aikin rarrashin kuluwarta, wanda kuma kozata kwana tana wuni kukuwa bazata rarrasuba. Abuja Misalin ƙarfe 2:30am motocin suka shigo gidan, kaitsaye abakin ƙofar part ɗinsu suka parker. Bude masa motar akayi yafito cikin sassarfa yashiga part ɗinshi sojoji biyu na biye dashi abaya, har bedroom ɗinshi suka bishi suna shiga ɗaya sojar tariƙo hannunshi cikin mugun sonshi tace "sweet Junaid Bari natemakama kacire kayan ko? Batare da tajira amsarshiba tafara cire mishi kayan jiki shie, ita kuwa ɗayar batace komaiba, se shafashi kawai datakeyi, har zuwaira tagama cire mishi kaya tas ba abinda tabati, kafin, hindu taɗora hannunta akan zafgegiyar penis ɗinshi tafara shafa mishi, ga duk alamu dai sun saba domin ko motsi beyiba balle yahanasu. Ita kuwa zuwaira cire nata kaya tayi tas kana tazo ta rungumeshi tambaya, nunfashi yaja da ƙarfi kana yasa hannunshi yajawota gabanshi tare da.....! Book ɗin ZUMAH paid book ne 1k kacal 👌zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 9112799371 moneypoint sha'awanatu kasim. Idan kuma a Niger kike zaki turawa anan 👉 +2347037092176 My Nita sha'awanatu kasim, kana kituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp 🙏 Autar alheri✍️ [06/05, 9:40 am] Autar alheri: 🐝🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝 🐝 *ZUMAH*🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ZUMAH GAZAƘI GA HARBI MAGANINKI🙄 (SEDA WUTA🔥)💃 Erotic love funny with sexy story 🥳🥳🥳 Writer by Autar alheri✍️ 🐝🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝 🐝🐝 🐝 Up'up'upp Dr Yasmeen 🥳💃 Oh'oh'ohhhh 💋🔥 This story bance komai ba 🤭 amma fa idan kinsan bakida miji akusa koda ke matar aurece please ki haƙura kawai zefi🤷 Bismillahirahamanirrahim Book 1 Page 11&12 "Tare da matse manyan nonuwanta yana lumshe idonshi, domin akwaishi dason breast. Ai cikin sauri hindu tasaka penis ɗinshi abaki tafara mai abinda yakeso wato tsotsar alawa. "Washh ahhh baby ohh god, yafaɗa yana shafa kanta yana kuma masa da nonuwan zuwaira. Sosai suke romance dinshi yanajin daɗin yadda suke mishi, kafin ya zare penis ɗinshi ɗinshi daga bakin Hindu ya kwanta da zuwaira tare da buɗe mata kafafuwa ya seta cikinta ya shiga. "Washh wayyoo sweet Junaid daɗi ahhh, tafaɗa da ƙarfi jin yadda yashigeta, shima nishi yakeyi yana ƙara zura mata ita cikinta sosai. Dasauri hindu tazo ta ƙasanshi yana sex ɗin zuwaira itako ta kama 2 balls ɗinshi tana tsotsa tana shafa ɗuwawunshi, da sauri ya banƙare yana cewa "wayyoo da daɗi sosai ahhh, yafaɗa yana riƙe conyoyin zuwaira da kyau. Yajima yacinta kafin tasaki ihu tana ƙanƙameshi alamar takawo, tsayawa yayi seda tagama kawowar tukunna yazare penis ɗinshi yajanyo hindu yajuyata baya tayi mishi goho kana itama yazura mata, "oshh ahhh my Junaid ohh so sweet daɗi, tafaɗa agigice jin yana taɓo ƴar belun tsakiyarta da penis ɗin kuma yana taɓa mata can ciki inda takeso ataɓo. Shima gurnani kawai yake yana dukan mazaunanta yana zuba mata aiki. Yayida zuwaira tazo tana shafa kirjinshi zuwa nipple dinshi. Yajima yanayi yana shafo nonon Hindu yana hakarta kafin yaja wani irin gurnani danishi lokaci ɗaya sukayi release shida ita, suka ƙanƙame juna, kusan minti biyu kafin dukkansu sunufi toilet ɗinshi, atare sukayi wanka su uku, sukayi nasu sukayiwa commander Junaid, Yana kwance cikin ruwan yana kallonsu da idonshi na rashin kunya, yanajin daɗi domin a duniya babu abinda junaid yafiso da ƙaunar gani sama da tsiraicin mace, Indai zeyita kallon nonuwa da gindi awaje toshi hankalinshi kwance yake, haka suka gama wankan suka fito, babu wanda yasa komai acikinsu sukayi kwanciyarsu maƙale dajuna. Washe gari da safe duk hakan suka fito a yadda suke, kowa ya fito daga part ɗinshi cikin shirinshi suka nufi part ɗin ibba, Junaid shine yayi na ƙarshe da fitowa tare dasu zuwaira, suka nufi mota, shi kuwa yanufi cikin gidansu gun ƴan uwanshi. Yana shiga yasamesu zaune dukkansu akan family dining ɗinsu domin kaf ɗinsu anan suke breakfast, cikin girmamawa yagaida iyayen nashi kafin ya bazo gun faruk ya rungumeshi, tareda cewar "good morning all my lovely brother's, yafaɗa yana murmushi. "Morning too bro, kowa ya amsa da salon nashi amsawar, Shima faruk rungumarshi yayi back tare da amsa mishi, canal Yusuf kuwa murmushi yayi cikin sanyin halinshi yace "tofa yau dai junaid yakara bazancen yawa auta ƙorafi. Murmushi duk sukayi amma banda Umar domin bakomai kesakashi dariya ba. Shiko suta yaseer baki yaturo kamar wata mace yace "Allah yaa Yusuf danine nazo daga baya yanzu ze faramin complain. "Barshi kawai little bro naganoshi ai. Hararar wasa junaid yayiwa yaseer ɗin kafin kowa yaci gaba dacin abincinshi, ibba namusu dariya har suka gama, dukkansu miƙewa sukayi kowa yayiwa ibba kiss kamar yadda suka saba idan zasu fita dame kissi ɗinta dame hugging dinta kowa da abinda yakemata wanda yayi masa dede, Umar kuwa duka biyu yayi mata tare da hugging ɗin khamal kana yafice domin shine kawai yarage a parlor dashi seshi duka sauran sun fice, bayan duk sun fitane suka nufi part ɗin moma, domin suyuwa pappi da moma sallama sabida hakan sukeyi duk zasu fita aiki. Koda suka shiga moma na dama fura, bayan sun mata sallama ne Umar ya zauna kawai batare da yace komaiba. "Yadai baban ibba ko bayansu zaka wuce bane? Cewar general abdul. "No bro zansha fura ne, yafaɗa akan lips dinshi. "Okay good Seka fito. Dariya moma tayi cikin dattako tace "to kaima dai Abdul magana kawai kayi amma kasan baba kam baze wurin nan ba tunda yaga fura seyasha. "Hakanefa moma ni wlh nama sha'afane, ai Umar kam indai ga fura to basauran zance, yaƙarasa zancen Shima yana dariya yabar gidan. Yana fita yasamu duka brother's ɗinshi kowa ya shiga mota masu tayar. Ɗaga murya yayi yana cewa "hello guy's bye yafaɗa Shima yana shiga tashi motar domin Abdul akwai barkwanci. Dukkansu murmushi sukayi, kana sukaja motocinsu suka bar gidan, motar Junaid zata tashi kenan yaji ana nocking, hakan yasa driver shi ya sauke glass ɗin, ganin general Umar atsye ne yasa yayi saurin cewa "yaa Umar nafitone? Kai ya girgiza masa kana yace "no but inaso zamuyi magana da kai idan ka dawo. "Okey bro, daga haka Umar yajuta zuwaga nashi motocin yana riƙe da juk ɗinshi na fura, shima Junaid yana nashi duk sukabar gidan. Malaysia Wani katafaren gidane wanda faɗin girma da tsaruwarshi ɓata lokacine, gidanne megirman gaske wanda za'a iya kiranshi da unguwa guda, wannan gidan komai yaji acikinshi babu abinda babu, sedai fa tun daga farkon layin dazata sadaka da unguwar da gidan yake, har zuwa bakin get ɗin gidan sojojin Malaysia tako ina kowanne ɗauke da makaminshi, musamman idan kashigo harabar gidan tamkar barikin sojoji abinda yawansu keyi, daga cikin gidan kuwa ma aikatane tako ina kuma duka maza, babu inda mace take acikin wannan tsararren gidan balle akamarta, hakan na shiga bin lungu da saƙo nacikin gidan domin naɗebewa idona karkwata, sedai ina buɗe wani ɗaki naga gaba ɗaya ilahirin kayan motsa jikine aciki kamar gidan ƴan ɗambe, kutsakai nayi ciki nashiga, anan naci karo da abinda yakusan tsayarda bugun numfashina, wato wani mutunne acikin ɗauke da wasu karafuna yana motsa jikishi, wannan mutumin fatar jikinshima abin kallo ce sabida yadda take sheƙi da walwali, balle kuma jikinshi dake a mirɗe gwanin birgewa, yanada girman jiki sedai shibame ƙiba bane, maybe tsabar yadda yake motsa jikinshine yasa jikin yakoma haka, sedai tanada m tsayi masha Allah wanda yayi dede da zubin jikinshi, domin ko ina najikinshi a mirɗe yake, sosai nake kallonshi musamman nononahi daya taso har yana motsi kamar na mace mie girka dangi, konace na ƴan kokawa, ga ƙirjin nan nashi ɗauke da yalwataccen gashi baƙiƙirin ya kwanta akan farar fatarshi, haka yabiyo tun daga kan ƙirjin har izuwa cibiyarshi, yayi har cikin mararshi domin nidai banga ƙarshen wannan yalwartaccen gashin ba kasan cewar yana sanye da short niker ne kuma yakama jikinshi sosai, nidai alla Allah nake yaɗago naga fuskar mamallakin wannan kyakkyawar halittar. Domin sumar kanshi duk tazubo tarufe fuskar tash. Yarima yana motsa jikin gaba ɗaya yajiƙe da gumi, yadda yakeso, hakan yasa ya ajiye ƙarafunan kana ya ɗauki ɗan ƙaramin towel dake wurin yana goge gumin fuskarshi zuwa sumar kanshi, kafin yaɗago ya yabuɗe idonshi izuwa ga agogon bangon dake maƙale a wurin. "Yasubahanallah😱♥️ wato wasu irin golden zaiba eyes ne dashi tankar na turawan engiler, masu bala'in girma da sheƙi, gasu sun wani lumsashe tamkar mashayi, gasu irin eyelashes Zara Zara dusakayiwa idanuwan ƙawanya tamkar ya shafa maskara ne, siraran lips dinshi kuwa sunyi pink sharr zallar dack pink me sheƙi da maiko tamkar yasaka janbaki, hakana dogon karan hamcinshi yayi dede dazubin ƙyaƙƙyawar fuskarshi, me ɗauke da lallausan saje irinna ƴan gayun larabawa. lumshesu yayi yaƙara buɗewa, kana ya fara takowa cikin kuzari irin tafiyar ƙarfafan maza yana mayarda sumar kanshi baya, kaida gani base katambayaba kasan wannan guy ɗin yanaji da ƙarfi nagaban kwatance, wata ƙofar ya shiga segaya ya fito cikin wani tangamenen parlor kafin ya haura masa, nan ma wani parlor ne kana yashiga cikin asalin bedroom yana shiga ya wuce toilet tareda rufo ƙofar.....! Book ɗin ZUMAH paid book ne 1k kacal 👌zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 9112799371 moneypoint sha'awanatu kasim. Idan kuma a Niger kike zaki turawa anan 👉 +2347037092176 My Nita sha'awanatu kasim, kana kituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp 🙏 Autar alheri✍️ [06/05, 11:41 am] Autar alheri: 🐝🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝 🐝 *ZUMAH*🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ZUMAH GAZAƘI GA HARBI MAGANINKI🙄 (SEDA WUTA🔥)💃 Erotic love funny with sexy story 🥳🥳🥳 Writer by Autar alheri✍️ 🐝🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝 🐝🐝 🐝 Up'up'upp Dr Yasmeen 🥳💃 Oh'oh'ohhhh 💋🔥 This story bance komai ba 🤭 amma fa idan kinsan bakida miji akusa koda ke matar aurece please ki haƙura kawai zefi🤷 Bismillahirahamanirrahim Book 1 Page 13&14 "Ruwa yasakarwa kanshi, kafin yashigayin wanka cikin sauri sauri, kusan minti 20 segashi yafito sanye da rigar wanka, da ƙaramin towel yana gode jikinshi, mirror yanufa yashiga shafa wasu abubuwa dinai anan kam nazama bagidajiya domin narasa gane kominene yake shafawa, mai ne ko tirare allahu wa'alam🤔 seda yagama duk uzurinshi kafin yaboɗe wata ƙofar ya shiga, bayan minti 10 segashi ya fito cikin shigar manyan sojojin Malaysia, woww watafatakallah bi'ahasanil khaliƙin. Lallai tsarki ya tabbata agun uban gijin talikai wanda ya halicci kyau kuma yayi masa umurnin zama ajikin bayinsa. Takawa yakeji cikin kuzari da class gwanin birgewa, ga sumar kanshi tazubo duk tarufe rabin fuskarshi, ajikin kayanshi kuwa an rubuta, *A GREAT INTERNATIONAL SOLDIER FARHUDDEEN* damanyan haruffa. Kenan shiɗin babban sojan ƙasa da ƙasane. Tunda ya fito harabar gidan sojoji keƙamewa suna sara mishi haryakai motar daze shiga mekamada jirgin ƙasa wadda kafin ma ya isa tuni anbuɗe masa motar, yana shiga suka rufe kana suma duk suka shiga aka harba motocin akan kwalta cikin azababben gudu tamkar zasu tada garin. Nigeria Suwarim Yau kusan kwana uku da faruwar rigima tsakanin kukuwa da yaa Khalifa kuma har ila yau rarrshinta jadda keyi amma fir kamar tana zuba ruwa acikin rariya, shi kuwa Khalifa harya manta da abinda yayi mata. Yau tun safe kuluwa tabar gidan batadawoba se kusan sha biyu, tana shigowa tanufi ɗakin jadda kana tafito tayi wanka batare da tacewa komaiba. "Kuluwa zona aikeki gidan kande kinji. "To jadda Amma se anjima da yamma zanje. "To shikenan Allah yasa mujima dayawa. "Ameen. Sekuma tamiƙe tafice daga gidan, tana fita Khalifa na fitowa daga ɗakinshi ya ɗauki bokiti yashiga wanka, aicikin sauri ta dawo tareda buɗe ƴar silbar dayake dafa indomei tazuba mishi wani abin aciki kana tarufe da sauri tabar gidan. Wanka yayi yagama ya fito ɗaure towel ɗinshi, jadda nata zafga mishi harara domin har yanzu fishi takeyi dashi. Shareta yayi yaje ya shirya abinshi kana yazo yajuye indomei ɗinshi a plate yafaraci hankali kwance....shigowa tayi gidan tazo wurin jadda ta ɗauki plate ɗin itama kana ta juye awararta data soyo tayi zaune tanaci ko kallon inda Khalifa yake batayiba. Haka suka zauna kowa na abin gabanshi, Khalifa kuwa yana gab da cinye indomie yaji cikinshi yayi wani irin ƙara, kafin yayi wani tunanin yaji yaƙara mirɗawa, ai babu shiri yamiƙe aguje yafaɗa bayi, wani irin zawo yakeyi kamar an kunna panpo ko birki babu, yajima yanayinshi kafin yasamu abin yatsagaita kana yafito, Sedai kafin yabuɗe baki yayi maga amai ya biyo baya, aiko yazube nan yafara sheƙa mai tamkar ze amayarda ƴan cikinshi. Cikin sauri jadda tamiƙe tana riƙoshi tace "subahanallah hamisu miyake damunka ne? Dama baka dalafiya bayanzu kafito lafiya qalau ba? Da ƙyar ya iya cewa "eh wlh jadda nima bansan abinda kedamunaba wlh yanzu ne kawai naji cikina namin haka. "Subahanallah to Bari asiyoma magani a shago idi in sha zedena. Kafin Khalifa yabata amsa cikinshi ya koma amasawa, azabure yamiƙe da gudu yakoma bayi, anan ma zawon ne still kuma yanayi yana mai, cikin ƙanƙanin lokaci ya galabaita iya gala baita, fitowa yayi Azare yanabin gini, jadda namishi sannu. Ita kuwa kuluwa miƙewa tayi tsaye tana muƙa kafin tayi shuri da bokitin dake gabanta tana ware hannyenta sama tace "seni kuluwar jadda bada gaba da gababa kota bayan se an shirya wlh, duk wanda yaci towo dani miya yasha kuma wlh kwacci bashina seya biya koda za'azauna lafiya ehe. Dukkansu ido suka zaba mata suna kallonta kafin wani yayi magana sega wasu kaji sunahigo suna tsintar geron da jadda ta wanke. Haba ai karaye kuluwa tayi kansu tana faɗar "yawwa garada kuka shigo ai mugu shiyasan makwantar mugu, badai taƙamarku cutaba, kucinye sabar mutane ko? Tonima yau zan cimyeku wlh, tanafaɗa tana ƙoƙarin Kamasu amma ina se duk suka gudu, aiko tabisu duk inda suka shiga har ɗakin jadda da ɗakin Khalifa cikin kicin har bayi duk inda suka shiga se kuluwa tabisu, gaba ɗaya ta hargitsa tsakiyar gidan wurin kamun kaji, cikin sa'a takamo ɗaya a ɗakin jadda anan tasaka mishi wuƙa tayanke, turmi tasa ta danne shi, kana taƙara bin ɗaya aguje, yayi cikin bayi, binshi tayi da gudu jadda na faɗar "ke dakata karkije hamisu naciki karkije, amma ina ko jin jadda batayi, Khalifa na tsugunne yana zuba zawo idonshi duk sun furfito waje, yaga kaza tashigo aguje, kafin yayi wani tunanin sega kuluwa ma tafaɗo karaye tana neman kama kazar, cikin tashin hankali yazabura yamiƙe tsaye zawo nabin ƙafafunshi yana neman suturta kanshi dan kartaga tsiraicinshi, amma fa yamakaro domin tarigada tagani kawai hankalinta nagun kamun kazarta ne. Aiko cikin sa'a takamata kana ta ɗaukota tana faɗar "shegiya wlh sena cinyeki dudda kin Bani wahala sosai kinsa nashaƙi warin zawon gardi, sekuma tajiyo tace "laaaa yaa Khalifa miye wannan agabanka kake ɓoyewa kamar wuyan zakaran nan, sedai naga yafi wuyan zakara girma minene hala? Ta tambayafa kuma tayi tsaye tana jiran amsa, ga Khalifa sororo zawo nemishi ratata ga kuluwa ta tsare shi da ido, rasamizeyi mata yayi kawai Shima ya zuba mata idon yana kallonta. Itakan ganin bece komaiba, sekawai tace "laaa yaa Khalifa kacire wandon mana kaƙarasa zawonka kadena ɓoyon wuyan zakara ni tafiya zanyi kaji, tana gama faɗar hakan tajuya aguje tabar toilet ɗin. Ai tana fita Khalifa ya fashe da kuka domin iya cin zarafi wannan yarinyar taci zarafinshi gaya baya da ƙarfin yimata komai ayanzu.😥 Tana fitowa ta yanka ɗayan ma kana ta ɗauke abinta tafice daga gidan tana faɗar "yau gidan nan na ƴan zawo ne bazanyi dahuwata anan ba jadda, tafaɗa tareda ficewa tabar gidan, tanufi gidansu ƙawarta hassatu... Shiko Khalifa yarasa zeyi yafito, gaya babu wada tacci ruwa abayin doline seya fito ya ɗiba gaya jikinshi duk ya lalace, betaɓa danasanin zuwa ƙyauyen nan ba se yau wannan wanne irin bala'i. Jadda ce dataga yajima befitoba tabi bayanshi tagani ko lafiya. Anan taga abinda ya faru, dakanta tariƙa kai mishi ruwa ya gyara jikinshi kana takai mishi towel yaura, yafito. Wani maƙocinsu jadda takira tabashi kuɗi taje yanemowa khalifa magani. Bayan ya kawo masa maganin yasha baccin wahala ya ɗauke shi.... Kuluwa kuwa bata dawo gidan ba seda suka gama farfesun kajinsu itada ƙawarta bayan isha'i sannan ta shigo takawowa jadda nata domin ita tuni taci nata itada ƙawarta da umman hassatu ɗin. Jadda Kam bataciba ta ajiye domin hankalinta nakan khalifa tanaso tasan a wanne hali yake. Hakan suka kwanta ran jadda duk babu daɗi. Bayan sun shiga bacci kuwa Khalifa ya farka, zawo da mai sukace salamu alaikum, yanzu aka farasu kala yanayi dazarafi haryakai yakasa tashi, anan inda yake kwance anan zawo kezuba kojin fitarshi bayayi😥 Misalin ƙarfe 2 dare kuluwa tafito cikin sanɗa tanabin jikin gini ta haye bishiya kana ta haura katanga, tana dira a baya taje tabiyawa hafssatu suka fice daga gidan kai tsaye suka nufi inda ilu ke kwana....! Book ɗin ZUMAH paid book ne 1k kacal 👌zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 9112799371 moneypoint sha'awanatu kasim. Idan kuma a Niger kike zaki turawa anan 👉 +2347037092176 My Nita sha'awanatu kasim, kana kituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp 🙏 Autar alheri✍️ [13/05, 1:59 pm] Autar alheri: 🐝🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝 🐝 *ZUMAH*🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ZUMAH GAZAƘI GA HARBI MAGANINKI🙄 (SEDA WUTA🔥)💃 Erotic love funny with sexy story 🥳🥳🥳 Writer by Autar alheri✍️ 🐝🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝 🐝🐝 🐝 Up'up'upp Dr Yasmeen 🥳💃 Oh'oh'ohhhh 💋🔥 This story bance komai ba 🤭 amma fa idan kinsan bakida miji akusa koda ke matar aurece please ki haƙura kawai zefi🤷 Bismillahirahamanirrahim Book 1 Page 15&16 "Dasuka isa ma katanga suka haura suka shiga gidan kamar ɓarayi. Dukkansu aje suka samesu kwance su duka uku, ilu, idi, tukur, dawani wanda ake kira, saminu. Allinnan nata tazaro tabawa kowacce ta shafa a fuskarta kana sukabi da kwalli, suka shafawa bakin su kana suka zagaye idanunwansu, seya kasance, kewayen idonsu baƙiƙirin, acikin idon fari gakuma Ball ɗin idon baƙi, kana duka fuskar farin alli, daga bakinsu kuma baƙin kwalli. Seda sukayi kwalliyar yadda suke so kana ta ɗauko igiyar datazo da ita, suka warware igiyar. Wani abun tafitar a leda tahura musu a fuska, atake kowannensu ya motsa kana suka koma gyara kwanciyarsu, murmushin mugunta tayi ganin komai natafiya yadda takeso, domin kuwa wannan, asoso ne ta haɗa da alakka, wuri ɗaya kana ta busa musu,. Duk wanda yasan asosa yasan cewar ƙaiƙayine nafitar hankali, shikuwa alakka yana mayarda mutun tamkar wanda aka zarewa laka ajiki, komotsin kirki baya bari kayi balle wani abin. Tana gama wannan suka kama su duka sukayi musu sikitir kana suka ɗaure su da igiyar nan datazo da ita. Kana suka kowacce ta fiddo ƙatuwar dorinarta suka riƙe, da ido kukuwa tayi musu inkiya dasu zabga musu dorinun. Aiko kowace ta ware da iya ƙarfinta, suka zuba musu ita. Afirgice duk suka buɗe idonsu jin saukar dorina ajikinsu, ware duka idonsu sukayi aiko sukayi tozali da fuskokin su kuluwa wanda suka koma tamkar aljanun gaske. Ihu suka saki atare suna neman miƙewa amma ina babu dama domin bazasu iya motsawaba balle sugudu. Cikin tashin hankali da tsoro Tukur yace "na shiga uku aljannune wlh kuma sunriƙeni bazan iya tashiba wayyoo Allah ilu kutemakeni, yafaɗa yana kuma so yasosa jikinshi sabida wani azababben ƙaiƙayi daya rufeshi amma bahali domin kowani ƙwaƙƙwaran motsi yakasayi. Shima ilu nashi ihun ya ɗauka domin yagansu, cikin tashin hankali yace "kune kuke ganinmu bamu muke ganinkuba dan Allah da darajar sulaimanu yau miyasa kuka bari muka ganku wayyoo innata yau munshigo komai fatalwai ahhh ƙaiƙayi wayyoo bindina wayyoo kaina ƙaiƙayiiii, yaƙarasa zancen jikin wani irin gunji yana neman molaƙewa akan shimfiɗarshi amma baze iya domin duka jikinshi amace yake, gakuma ƙaiƙayin azaba, penis ɗinshi tayi wani irin zabura taniƙe samɓal sabida azabar ƙaiƙayi bahalin susa, gasu ƙwace tunɓur kuma aɗaure, burinoni suna reto afilin Allah🤩🙈 gaya babu damar koda motsa jiki balle arufesu, gada gefe ɗaya kuma gasu kuluwa sun zuba muso ido kawai suna kallon yadda azaba kecinsu suna ƙunshe dariya.....shidai idi rabon ido kawai yakeyi kamar an turke shege Lahira, ga azabar ƙaiƙayi ga tsoro gaya babu halin motsi. Ganin yadda yake rabon ido ne yaƙi kuka kamar yadda sauran keyi yasa kuluwa ta ɗaga dorinarta ta laftamai akan buranshi dake tsaye tana wutsil wutsil sabida azabar ƙaiƙayi, ai wani irin ƙugi idi yayi yana neman mamusa jikinshi yariƙe buran data shiga mazarin azaba amma yasaka, cikin azaba yace "wayyoo mun mutu shikenan kashemu zasuyi sunciremin bindi sun zare komai wayyoo wayyo bindina yagutsure, yafaɗa yana ƙara rushewa da kukan Shima kamar sauran ƴan uwanshi. Wata muguwar tsawa kuluwa tadaka musu tahanyar faɗar "kuuuuu fitinannin bil'adama masu kunnen ƙashiiiiii kumin shiru kafin na ƙarasa gutsure wannan ƴar pipin taku mekama da igiyar saurooooo, tafaɗa cikin jan kalumar. Ai gum sukayi kowanne najin kamar yamutu dan azaba. Ƙara lanƙwashe murya tayi kana taci gaba da faɗar "wato kune marasa jin maganar gari masu tafiya sheɗan namusu fitsariko? Shine kukabiyo godiyarmu har acikin gona kuka biyota aguje dan samun wuri hadda dukanta datsumagiyaaa, to yau zamu ɗanɗana muku kalar tamu azabar yadda zakuji daɗin ƙara shigar harkar kuluwar jadda gobe kunjiko. Yar tsimurmura ƙara masu dakalar taki azabar yadda zasuji daɗin ƙara kula mana goɗiya. Angama gimbiyar ƴan shilaaaa, hafsatu ta amsa mata kana ta ɗago wasu ruwa ajikin yar roba duk tawatsa musu. Gaduwan da mugun zafi amma ba wanda ze iya ƙona mutunba, kana attarugune suka malkaɗa aciki wanda sukayi farfesu dashi ɗazu shine suka ajiye domin isarda wannan manufar tasu, tana watsa masu suka bisu da dorinu, sosai suke zabga musu bulala, ga kaikayi gazafin ruwa dana attarugu, gakuma tsoro, kana gaya basa iya ɗaga koda yatsarsune balle suyi wani yunƙurin domin su temaki kansu. Kala suna kuka yana fita harya dena fita sabida azaba. Seda sukayi musu lilis har seda suka suma kafin suka barsu musamman kuluwa da babu inda take duka ajikinsu se penis dinsu dale lilo😂 idan ta daka aranta race "idan nazaneki naga yadda za'ayi fitsari gobe,😥 hakan dai da ƙyar hafsatu tajata suka tafi ganinsu ilu sun rigada sun some sabida azaba...suna fita basu zame ko inaba se lungun gudansu hafsatu, kuyi dariya son ransa kamar wasu zararru kafin kowacce tanufi gidansu, ranta fyas, kuluwa na haura katanga ta ɗibi ruwa ta wanke fuskarta, kana ta lallaɓo zuwa ɗakin yaa Khalifa. Wanda Izuwa yanzu yagama jigata. Ganin yadda yake kwance ko motsi da kyar yakeyine yasa tace "ah'ah su yaa Khalifa ana nan ana fama kenan irin wannan zawo haka duk ɗaki yahalake da ɗoyi, badai akawance ne kake mana zawoba, humm unn unn wlh wannan zawo da ɗoyi yake, to maganinka kenan yaa Khalifa, komadai minene Kaine kajanyo gobema kaƙara shiga gobar kuluwar jadda, anan zakaga asalin yadda ake chaskale wlh domin bama iya zawo zakayiba, dama nagayama ba'acin bashin kuluwa kuma wlh duk wanda yaci seya biya, tana gama faɗar hakan ta fice abinda ranta fari tass. Runtse ido khalifa yayi da ƙarfi yanajin yadda zafafan hawaye ke wanke mishi fuska, yanzu ace iyayensu daransu, suma daransu jadda tamaida musu ƙanwa tamkar ƴar ta adda, rashin imani ƙiri'ƙiri kuma ko ajikinta, gaskiya doline Susan abinyi. Hakadai Khalifa yake har inda akayi asuba abin yata azzara yayi yawa domin har ruwan jikinshi na neman ƙarewa, ganin dai idan yaci gaba dayin shiru mutuwa kawai zeyi a ƙyauyen nan ba wanda yasani yasakashi janyo wayarshi da ƙyar yalalilo wata nomber antubuta YAYA CANAL, da manyan haruffa. Shiga kiran contact ɗin yayi dedai harta katse ba'a ɗagaba, alokacin shi kuwa canal Yusuf dayake kira yana masallaci bedawoba yabar wayar agida. Seda Khalifa yayi masa wurin 4 miss calls beɗagaba kana yatuna da ai lokacin masallacine, a Nigeria, hakan yasa ya maida kiran nashi gun BABBAN YAYA, ringing ɗaya ana biyu yaɗaga wayar amma bece komaiba, Shima Khalifa Sanin bace wani abin bane yasa yabuɗe baki dakyar yace "Babban yaya help me I'm sick very well. Azabure yamiƙe zaune ciki muryar shi me firgita Yan maza yace "what? subahanallah What is wrong with you? ""I am having diarrhea and vomiting, I cannot even get up., yafaɗa cikin ƙarfin hali. Ido Babban yaya yawaro cikin mugun kaɗuwa yamiƙe tsaye yana faɗar "innalillahi where are you now? "I'm here to the jadda house. Besake cemasa komaiba ya yanke wayar. Kawai tare da dannawa calan Yusuf kira, Shima still be ɗagaba, hakan yasa yamaida kiran nashi gun Marcel Umar, ringing ɗaya Umar yayi picking, batareda yayi maganaba yaji muryar yayan nasu cikin hargagi yake faɗar "Umar, get on the plane now, get Khalifa to the hospital for me, I'm on my way too. "Okay babban yanzu kuwa in sha Allah, yana shuwarim ne har yanzu? "Yeah. Daga hakan ya yanke wayar. Fasa shiga cikin gidan yayi yajuya gurin mota, cikin sauri canal Yusuf dake fitowa daga part dinshi yace "Umar zaka fitane? "Eh yaa Yusuf zanje shuwarim ne na ɗauko Khalifa inaga bashida lpy ne ko kuma wani abinne yasameshi domin yaya farhan ne yace na ɗauko shi. "Okey muje Nima Naga dukansu sun kirani daga harfan ɗin har Khalifa amma nayi missing call din dasu maybe akan zancen ne. Shiga mota Shima yayi kafin sutayar sukaji faruk da yaseer na faɗar suma zasuje, hakan duk suka ɗunguma zuwa airport inda jiragensu suke, suka shiga ɗaya yaɗaga dasu zuwa garin Jigawa...! Book ɗin ZUMAH paid book ne 1k kacal 👌zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 9112799371 moneypoint sha'awanatu kasim. Idan kuma a Niger kike zaki turawa anan 👉 +2347037092176 My Nita sha'awanatu kasim, kana kituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp 🙏 Autar alheri✍️ [14/05, 10:52 am] Autar alheri: 🐝🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝 🐝 *ZUMAH*🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ZUMAH GAZAƘI GA HARBI MAGANINKI🙄 (SEDA WUTA🔥)💃 Erotic love funny with sexy story 🥳🥳🥳 Writer by Autar alheri✍️ 🐝🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝 🐝🐝 🐝 Up'up'upp Dr Yasmeen 🥳💃 Oh'oh'ohhhh 💋🔥 This story bance komai ba 🤭 amma fa idan kinsan bakida miji akusa koda ke matar aurece please ki haƙura kawai zefi🤷 Bismillahirahamanirrahim Book 1 Page 17&18 "Suka ɗaga segarin Jigawa, suna sauka airport wasu sojoji ne sukazo tarbarsu, daga nan suka harba kan kwalta suka nufi garin shuwarim...jadda kuwa bayan ta gama sallar asuba tazo ta duba Khalifa sedai a yadda taganshi hankalinta yayi mugun tashi, cikin tsoro tace "hamisu yazanyi dakai yau ni hauwa kulu inaganin lukutar masifa, wannan yaro haka kajigata? Innalillahi wani Inna ilaihi rajiun, bara nakirasu Sambo suzo sukaimin kai bayi na gyara maka jikinka kajiko. Cikin sauri yariƙe hannunta yana faɗar "aa jadda karki kira kowa please. "Yau nashiga aljanna da izinin uban giji to idan bankirasuba yazanyi hamisu? Tunda nidai bazan iya ɗaukarka ba, kuma bazan barka acikin wannan ƙazantarba. "No jadda karki damu nirakira babban yaya na tabbata yanzu ƴan uwana suna hanya, idan sukazo koma minene zasumin karki damu, yafaɗa da ƙyar, suna haka kuluwa tafito tagansu sarai amma tayi kamar bata gansuba tafice daga gidan. Fitar ta keda wuya sega dirar motoci jadda taji aƙofar gida kamar zasu tada garin, yara kuwa duk sun kewayesu, harma da manya domin abokanan aikinsu da suka ɗaukosu a airport duk kayan sojoji ne aikinsu, sune kawai ke sanye da kayan gida, Umar ƙananun kaya riga da wando, hakama yaseer, faruk da Yusuf sune kesanye da jallabiya kasan cewar daga masallaci suka fito... Gaba ɗaya mutanen gari sun tsorata da ganin wannan sojojin kamar waƴanda sukazo yaƙi, amma su ko ajikinsu. Cikin kuzari da sassarfa suka nufi cikin gidan, kai tsaye, suna shiga jadda na fitowa, cikin farin cikin ganinsu tace "lale marhabin da mazajen mafa wlh kunzo a dede yusufa ga ƙanenku can cikin halin jinya kuma yaƙi yadda na nemo kowa ate makamin ingyarashi, yace lallai se ƴan uwansa sunzo to tun da ko iso kuzo kuga yadda yakoma mana. Kallonta Yusuf keyi cikin sanyin halinshi yace "karki damu jadda tunda munzo ai komi zezo da sauƙi. Shima yaseer riƙo hannunta yayi yana faɗar "jadda duk kin ruɗe tunda miji ba lafiya ko? "Badoleba yaro yazo lafiya lafiya amma kwatsam abu yasameshi ai doline hankalina yatashi. Tana maganar suna shiga cikin ɗakin da Khalifa yake, domin dai Umar da faruk dukkansu ba wanda yace komai. "Subahanallah little datti hakan abin yayi tsanani domin hakan suke kiranshi wani lokacin basa cewa Khalifa musamman canal Yusuf. "Umar ɗagashi muje toilet cewar canal yusuf yana riƙo Khalifa, suka dagashi su biyu suka nufi toilet dashi, yaseer yazuba musu ruwa yakai musu, shikuwa faruk ya shiga gyara ɗakin batare da wani ƙyanƙyamiba. Acan toilet kuwa, yaseer na kai musu ruwa, canal Yusuf yayiwa khalifa wanka Umar ya wanke kayan da suka cire mishi, seda suka wankeshi tass, kana suka ɗaukoshi, anan dakinshi suka dawo domin faruk ya gyara komai kamar ba abinda ya faru aciki. Wasu kayan canal Yusuf yasaka mishi, kana sukacewa jadda zasu kashi asibiti ne. Acan waje kuwa ƙofar megari cike take maƙil da ɗan mutun, sabida ankawo me gari ƙorafi akan kuluwa, duk abinda tayi aranar dasu ilu suka biyota anzayyanawa me gari ta haddasa tashin hankali cikin gari kowa ya ɗauka ƴan bindiga ashe itace, gakuma waƴanda suka ƙone da talge sanadin wannan abin sunacan suna jinya, kana gasu ilu akwance rai a hannun Allah domin da ƙyar aka samu suka farfaɗo nan ne suke bada labarin aljanun kuluwa ne suka musu haka, to wasu sun yadda wasu kuma basu yadda ba, sunce bawasu aljanu shaƙiyancinta ne kawai. Gaba ɗaya kowa da abinda yake faɗa akanta da irin ta asar datayi masa, sosai me Gari ya ɗauki zafi hakan yasa yace aje azo nada da ita gabansa har ita har jadda. Kulawa kuwa tunda ta fito taje gonar mlm audu ta tsinko mango da goriba, kana ta ɗauko hanyar dawowa gida, tana shigowa cikin gari tayi kiciɓis da mlm garba wanda ta yanke wa zakaru jiya tacinye, to yaran dasuganta sun gaya masa shine tafito wuri janjan yana nemanta zeje gidansu, to shinefa yanzu suka haɗu. "Ke kuluwa, tsaya anan dan ubanki waya sakaki kiyankamin zakaru eye? Kece kika yimin kiyonsu to wabillahil azim sekin biyani kinji nagaya Miki muguwar banza muguwar wofi, yafaɗa yana ƙoƙarin damƙota. Baya tayi da sauri tana kwaɗamai harara cikin tsiwa tace "eh ancinye zakarun kuma baza'abiyaba, da wayace kasakesu suje ɓarna da sata agidan mutane? Ai ina da hatsin sata kaciyar dasu, shiyasa nima barage maka nauyin haram ɗin da suke ɗauko ma nacinyesu, kaga na taƙaitama wanda zasu ɗauko ma agaba sekaji da wanda duka abaya, taƙarasa zancen tana murguɗa masa baki. "Ke dan ubanki nizakiyiwa rashin kunya? Agidan ubanwaye sukaci haramun ɗin? Shegiya fitinanniyar yarinya, yana maganar yana yowa cikinta da zimmar yadaketa, haba, ai tsalle ɗaya tayi ta kwasa aguje tana ihu, Shima binta yayi yana faɗar atare masa ita, aiko cikin sauri wasu samari suka taso zuwa kamata, tsallakesu tayi tabi ya tsakanin ƙafar ɗaya tafice aguje, tana ware ƴaƴan goribar data tsinko tana jifansu dashi tana ihun kiran akawo mata ɗauki karto yabiyota, "wayyoo Allah jama'a akawo ɗauki kwarto da rana tsaka, wayyoo zekasheni kwartoo jama'a, hakan take ihu tana kiran mutane kuma tana jifansu da ƴaƴan goriba dana mango, kafin kace me tuni tayi musu rauni domin ta fasawa kusan mutum huɗu kai da giribar ciki kuwa hadda mlm garba, amma hakan suke binta dafe da goshi yana zubar jini. Mutanen da take kira kuwa duk wanda yatinkaro yaga itace seyaja baya domin ba wanda besan wacece kuluwar jadda ba a shuwarim. Canal Yusuf ne ya ɗauko Khalifa a kafaɗa, ƙanenshi da jadda na biye dashi abaya, yaseer yabuɗemai mota yasakashi, jadda se addu'a take masa, suna cikin hakan sega saƙom megari. Cikin ladabi suka ƙarasa gun jadda sabida ganin wannan zugar sojojin, kana sukace "jadda megari ne kesan ganinki keda kuluwa yanzu a fada. "Innalillahi mikuwa kuluwar tayi yanzu har megari kenemanmu? Ta tambaya a tsorace. "Idan muje zakiji jadda, cewar ɗaya saurayin. "Mike faruwa jadda? Cewar canal Yusuf. "Wai ƙanwarku ce megari kenema nasan kuma wata maganar ta ɗauko, to jekace kuluwa dai bata gida nikuwa kunganni anan jikokina ne sukazo ba inda zani domin jikanane bashida lafiya sabida haka yayi haƙuri sejikana yasamu lafiya zamuzo nida kuluwar, tafaɗa cikinjin haushin kiran domin duk abinda kuluwa keyi jadda bataso datti yasani. "Aa jadda baza'ayi hakaba, bara muje muji mike faruwa tunda Allah yasa munzo, Umar kuje asibiti kaida yaseer nida faruk kuma zamuje gun Kiran da megari keyiwa jidda...kafin ya rufe bakinshi sukajiyo hayaniya da sautin gudu, hakan muryarta tafara sauka akan dodon kunnensu tana kiran kwarto, kafin ta ɓullo kwanar tana gudu tana ihun kiran kwarto su mlm garba nabiye da ita, gakuma tururuwar yaran da suka biyosu, tana isowa inda suke ko kallo su batayiba tabige mercial Umar dake bakin ƙofar gidan tafaɗa ciki aguje.....! Book ɗin ZUMAH paid book ne 1k kacal 👌zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 9112799371 moneypoint sha'awanatu kasim. Idan kuma a Niger kike zaki turawa anan 👉 +2347037092176 My Nita sha'awanatu kasim, kana kituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp 🙏 Ga kuma wadda ke buƙatar books ɗina biyu zata iya biyan 1500, idan kuma uku kikeso zaki iya biyan 2k 🙏 Autar alheri✍️ [15/05, 10:41 pm] Autar alheri: 🐝🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝 🐝 *ZUMAH*🐝 🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝 ZUMAH GAZAƘI GA HARBI MAGANINKI🙄 (SEDA WUTA🔥)💃 Erotic love funny with sexy story 🥳🥳🥳 Writer by Autar alheri✍️ 🐝🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝🐝 🐝🐝🐝 🐝🐝 🐝 Up'up'upp Dr Yasmeen 🥳💃 Oh'oh'ohhhh 💋🔥 This story bance komai ba 🤭 amma fa idan kinsan bakida miji akusa koda ke matar aurece please ki haƙura kawai zefi🤷 Bismillahirahamanirrahim Book 1 Page 19&20 "Ido duk sauran yayun nata suka waro, suna faɗar subahanallah lpy kuwa? Faruk na ƙoƙarin riƙe mlm garba dake neman zubewa aƙasa sabida yadda ya zubda jini. "Bawan Allah miyafaru ne wai? Cewar canal Yusuf. "Wannan yarinyar wlh sena karairayata muzata fasawa goshi wlh waye yatsaya mata take wannan iskancin shegiya baƙar annoba..tass yaji saukar marinda seda yaga wuta, wanda ba zato balle tsammani, "captain kuɗagaminshi kusakashi a mota, cewar Umar yana huci. "No Umar please kabarshi kaji...azafafe yace "kamarya nabarshi yaa Yusuf? Kanajin yadda yake gayama maganafa daga tambaya kawai, sekuma yajuya gun wannan saurayin ɗaya dasha jijin jikinshi yace "mune muka tsaya mata dan ubanka, gatanan cikin gidan kaje ka karairayata idan ka isa, taya zaku koro yarinya haka kamar wasu mafarauta kuma azo ana tambayar ku kana neman gayawa mutane magana duk wurin nan kaga sa'arka? Yafaɗa cikin tsawa...tuba yakeyi ranka yadade amasa afuwa dan Allah. Cewar mlm garba....canal Yusuf kuwa nisawa yayi kana yace"Umar karna ƙarajin bakinka please. Sekuma ya kalli mlm garba yace "baba mike faruwa ne kuka biyo wannan yarinyar dudda ƙananun shekarunta? "Dan Allah dan samari kuyi haƙuri amma wlh kuluwa ce halinta sedai abarta. Jiyane ta ɗauke zakaruna biyu tayanka ta cinye, shine kuma yanzu danayi mata magana takemin rashin kunya, naje kamata na zaneta ta gudu, to ninefa na nemi temakonsu Musa akan suruƙemin ita, shine tarinƙa jifarmu da ƴaƴan goriba tana kira mana kwarata, yanzu kamarni kuluwa zata fasawa kai tana kirana kwarto kuma akan hakkina bayan nayi jika da itama, yaƙarasa zancen yana sakin kuka. "Ya lahi allah cewar canal Yusuf, kafin yanisa yace " dan Allah baba kuyi haƙuri kasan halin yaran zamani amma in sha Allah samu ɗauki mataki akai. Da sauri jadda tace "yo wani mataki kuma dagajin anzowa yarinya da sharri sekace zaku wani ɗauki mataki to wlh Yusufa kafita Idona inrufe ina gayama domin naga alama sam bakasan suwaye mutanen garin nan ba...shidai canal Yusuf beƙara cewa komaiba yazaro rafar kuɗi ƴan dubu dubu guda biyu yabawa mlm garba yace "baba kuyi haƙuri dan Allah in sha Allah zakuyi maganin matsalar ga wannan kuɗin zakaranka kuma kuje aduba muku ciyon please. Dasauri mlm garba ya karɓa yana godiya, haƙuri duka canal Yusuf yabasu, kafin suka tafi bayan wannan saurayin yabawa Umar haƙuri. Sudai saƙon me gari suna gefe suna kallon ikon Allah. Su mlm garba na ɗagawa Mercial Umar yafaɗa cikin gidan azuciye. Koda yashiga tana zaune akan bishiyar tsakar gidan yana shan mango tana waƙarta ranta fyes tamkar ba itace ta haddasa komai ba. Azuciye yafinco ƙafarta daga kan bishiyar kana ya cillota ƙasa. Aiko ta tartsa uban ihu tana kiran jadda, ball yaƙarayi da ita cikin takaici ya fisgota zuwa ƙofar gidan inda sukayi shankankan da jadda zata shiga cikin gidan, ko kallon jadda beyiba yaƙara hankaɗata yanacewa "yaa Yusuf kuyi gaba kawai bara mu muje wurin megarin, bejira cewar Yusuf ba yatasa ƙeyarta agaba ƴan aiken megari sukabi bayansu, hakama jadda tabisu tanata surfawa Umar masifa amma ko ajikinshi. "Ohh ya rabbi, faruk kaida yaseer kuje asibiti bara nabishi karyaje ya ƙarasa kwaɓe komai acan, yana gana faɗar hakan Shima yamara musu baya. Shi kuwa yaseer shiga mota faruk yaja sukabar gurin. A gidan megari kuwa, kowa na faɗar, albarkacin bakinshi domin kuwa ba wanda kuluwa bata addaba ba. Suna hangosu tafe tana kuka jadda na masifa gawani kyakkyawan saurayi ya taso ƙeyarta gaba suka fara murna. Domin dayawa sun ɗauka wani abun ne tayiwa Umar yadda suka ganshi tafe kamar wani zaki. Yana isowa ya durƙusarda ita gaban me gari kafin ya tsugunna cikin girmamawa yace "ranka ya daɗe ance kana neman ƙanwata ne shiyasa nakawota dakaina, naji ko wani abinne yafaru. "Tofa ƙanwarka ta ina? Da alaƙarme? Kuluwar jadda ce ƙanwar taka sabida tsabagen renin hankali. Cewar wani saurayi dake tsaye gefe yana gatsar rake. Ɗagowa kawai Umar yayi ya kalleshi sekuma yamaida dubanshi gun me gari yace "ranka yadaɗe koba kaine kake nemantaba? Naga ina magana kamin shiru, yafaɗa aɗan ƙufule domin har yafara gundura da taugonon. "Humma nine ɗan samari wato ina duba girman kuluwa ne dakuma girmar ta asar datayi, yanzu fisabilillahi wannan yarinyar dudu nawa take? Amma itace da wannan ta asar har aka abun kamar zata tada gari. Cikin takaici sarkin fada yace, "humm ai ɓarnar kuluwa sedai Allah ya kyauta kawai amma abinta ya zama annoba....cikin tsawa Umar yace wai mitayine haka? Ku gaya mana koma minene mana, amma kun satasu agaba da wani zantuka na shirme. "Relax Umar mana relax please, cewar canal Yusuf yana riƙo hannun Umar ɗin domin shima sunfara bashi haushi wannan zantukan dasukeyi. Jadda kuwa tacika tayi fam abinda yasa tayi shiru batayi magana ba gudun batasan abinda kuluwa tayiba kuma batasan hukuncin da megari zeyiba. "Hattaradai yaro ka iya bakinka kafin mu gyara maka zama anan kasan ko agaban waye kake, me garine dakansa basawaba, cewar wani zagi dake wurin yana mazurai. Wani mugun kallo Umar ya watsa mishi amma bece komaiba domin Yusuf ya hanashi. Limanne yayi gyaran murya kana yace "yaro ƙarar wannan yarinyar kuluwa aka kawo nan gaban megari, mutanen gari kowa da abinda yazo dashi, amma bara kaji kaɗan daga ciki. Anan liman yabashi labarin duk abinda kuluwa tayi, tabbas wannan abin yagirgizasu dagashi har canal Yusuf, domin tayi ta addanci dayawa. Liman na gama magana megari ya ɗora da cewar "to ina fatar kunji laifin data aikata, sabida haka bayanke hukuncin miƙawa hukuma ita abirni domin abiwa waƴannan bayin Allah hakkinsu, kai dogari maza kusakata gaba har birni kumiƙawa hukuma ita kuce injini ni megarin shuwarim nace ahukuntata dede da laifinta. Ah haf ai koma minene akayiwa wannan yarinya ba'ayi maganinta ba wlh yarinya tazama annoba acikin gari ta koma kamar haifar rana, shegiya jarababbiyar yarinya, cewar sarkin fada. Afusace Umar yamiƙe tare da riƙo hannunta yace "shikenan duka munji ƙorafinku kuma zamuyiwa tufkar hanci, duk wanda tayiwa ɓarna ko wani ta adi zamu biyashi kana zan tafi da ita base ankaita ko inaba. Cikin tijara saurayin ɗazu yace "zakaje da ita ina? Ohh yanzu naganoka kace kai kwartonta ne shine zaka bige dacewa wani yayanta bayan tun haifar kuluwa muna nan da ita agari bamu santa da wani yayaba, kaide kace zakuje kaɗora daga inda ka tsaya, to bamu yadda ba wlh dudda kuwa takoma kotifar gardawa ayanz...ɗosss sukaji ƙarar bindiga lokaci ɗaya batare da sunsan a ina akayi harbinba kafin ihun wannan saurayin yakaraɗe ilahirin wurin yafaɗi ƙasa wanwar riƙeda ƙafa yana rusa uban ihu...cikin faɗa canal Yusuf yace "what subahanallah miyasa Ka harbeshi Umar? Kalli kaga yadda yake zubda jinifa. "Yagodewa Allah da ƙafarsa na harba ba kansa na fasaba yaa Yusuf kuma wlh sena nuna masa shiba shegen kowa bane, dan ubanka ƙanwata zaka aibata agabana sabida tsabar iskanci kuma wai dani zaka alaƙanta iskancin naka? Hum zakaci ubanka wlh, kusaka minshi mota captain., yafaɗa cikin bada umurni wa sojojin dasuka biyosunan domin wasu sunbisu faruk asibiti, "Okey sir suka amsa mishi suna ɗaukar wannan saurayin. Kallon megari yayi kana tace I'm Marcial Umar khamis damsak, nine Zan yanke hukuncin daya dace da ahalina bakuba, kana kusani ahalin khamis damsak sunfi ƙarfin tozalci a ko ina cikin faɗin duniya bawai iya wannan ƙauyenba dako sunanshi babu acikin tasurar Nigeria. Yana gama faɗar hakan yafigi hannun kuluwa kawai yajefata a mota shima ya shiga. Ajiyar zuciya canal Yusuf yasauke kafin ya shiga bawa me gari haƙuri akan abinda Umar yayi dudda shima yaji haushin abinda sukayi sosai, kafin ya cire kuɗi kusan rafa huɗu da dubu dubu ya ajiye masu kana yariƙa hannun jadda itama yasakata amotar Shima ya shiga sukabi bayansu Umar domin tuni motar daya shiga ta ɗaga, jadda kam shiru kawai tayi tanajin kamar zuciyarta zata buga sabida yadda akaci mutuncin ahalinta kuma agabanta amma bata ce komaiba. Suna ɗaukar hanya wayar canal yusuf ta ɗauki ƙara, cikin sauri ya ɗaga ganin me kiranshi, wato FARHAN. "Hello My bro good morning. Shiru yayi kamar baze amsa ba kusan minti biyar kafin yace "morning too Yusuf how is he's feeling now? "Alhmdllh but suna hospital tareda faruk yanzu zamu samesu acan mun tsaya kashe wani case ne...shiru babban yaya yayi bece komaiba hakan yasa Yusuf yagane yana neman ƙarin bayani ne, labarin abinda yafaru ya shiga bashi from AtoZ. Har Yusuf yagama bece komaiba, harya fidda ran zeyi magana kana yaci ɗaukar muryarshi yana cewa "Do not leave her in town, take her to Abuja, I am also on my way, our plane is leaving in 10 minutes. "Okay Farhan ai sunwuce tun ɗazu Umar ya tafi da ita, yanzu nima gani tareda jadda. Bece komaiba illa yanke wayar da yayi.........acan cikin motar su Umar kuwa, tunda suka shiga kuluwa kuka takeyi har suka isa asibiti, buɗewa yayi yafito, kana yadaka mata tsawa yace ta fito. Hakan tafito tana tunzura baki, gaba yayi tabishi baya, tare da buɗe baki cikin tsiwa tace "wlh bashi kaci kuma seka biya.. da sauri Umar yajuyo yana kallonta cikin rashin ɗaukar reni yace....! To alhmdllh END OF BOOK 1 semun haɗu a book 2 wanda yake paid ne in sha Allah. Idan kinaso kibiya kuɗinki kikaranta cikin salama. Book ɗin ZUMAH paid book ne 1k kacal 👌zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 9112799371 moneypoint sha'awanatu kasim. Idan kuma a Niger kike zaki turawa anan 👉 +2347037092176 My Nita sha'awanatu kasim, kana kituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp 🙏 Autar alheri✍️