🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *ZEE 'YAR BARIKI* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *Hot love and romantic story* *STORY AND WRITTEN* *BY* *ZEE USMAN KUMURYA* *AND* *FATEEMERH ZAHRA EADRESS(REAL FARHANA)* ~*Gargadi !!!*~ *~idan kinsan baki da aure karki karanta mana novel,idan kin karanta matsalarkice~*🤷‍♂️🤷‍♂️ ®🌁 *FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚* {{Ƙungiya Domin wayar da ƙan mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}} ★{{F.J.W.A}}★📖🖊️ https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/ *Dasunan Allah me kowa me komai,ya Allah yadda muka fara littafinnan lafiya,Allah kasa mugama lafiya,ameen ya Allah* ~*FREE PAGE*~ *page 1-5* Wata kyakkyawar matashiyar budurwa ajin farko na hango ta fito Daga katafaren gurin shopping dinnan dake garin kano wato shoprite.ta hadu iya haduwa.sanye take da wasu matsatstsun Riga da wando,transferant ne.rigar iya kugunta da alama ko breziya babu ajikinta saboda aha hango nonuwanta har kan nipples dinta ana gani.wandonma Daga gani pant din iya tsakiyar duwawunta kawai ya tsaya,saboda yadda duwawukannata suke juyi tamkar an lafta naman sa.kafarta da hill din takalmi,kanta ba dankwali ta bazo gashin kanta har gadon bayanta dayasha gyara gwanin sha'awa,se tashin kamshi takeyi tana taku daidai tana taunar cingum yana bada kas- kas.cikin tafiyarta me daukar hankali duk wani me kallo,ko ina ajikinta rawa kawai yakeyi farar fatar hannunta tasha Jan lalle.duk wani namiji me lafiya idan yaganta ahaka se jijiyarsa ta harba.bazakataba cewa bahaushiya bace,zata zakayi wata yar India ce tazo.hakan yasa duk Inda ta wuce se an kalleta. *ZEE BARIKI KENAN* yarinya meji da duniya ga kudi ga kyau ga gayu ga kayan dadi.tauraruwarta tana haskawa a wannan zamanin,direct wata hadaddiyar mota ta nufa ta bude baya ta zuba yan kayan datayo shoping dinsu sannan ta bude driver seat tashiga taywa motar key ta nufi gidanta cikin tukinta na ganganci ta ware kida a motar tana ta sharara gudu akan titi tamkar ita kadaice akai. Cikin ikon Allah ta isa gida lafiya,horn ta danna me gadi ya taho da sauri ya bude mata get din yana mata sannu da zuwa,cikin fara'a ta amsa masa,madaidaicin gidane amma ya bala'in haduwa ankashe masa nera gidan.a parking space tayi parking motarta sannan ta nufi cikin gidan bayan tadau ledar datayo shopping.key tasa ta bude falonnata wow masha Allah falon ya hadu iya haduwa.jakarta ta cillar akan kujera da wayarta.ta nufi kitchen ta ajiye ledar hannunta.bedroom dinta ta nufa Inda tasan masoyinta yana ciki yana jiranta. Wani kyakkyawan matashi na gani yana tsaye gaban mudubi yana goge ruwa ajikinsa da alama Daga wanka yafito,tsayawa tayi tana kallonsa cikin tsananin kauna hannunta rike da kofar dakin bata sakiba.jin kamshin turarenta yasashi juyowa da sauri,take idanunsu suka harde guri guda.wata ajiyar zuciya ta sauke afili saboda ganin masoyinnata,dasauri ya karaso gareta yana bude hannunsa alamar tazo garesa,tare da fadin "oyoyo my sexy baby I missed u. Murmushi ta saki tare da karasowa gurinsa cikin tafiyar tana girgiza. Wani yawu ya hadiya makut saboda nonuwanta da suka tsokale masa ido. Fadawa jikinsa tayi tare da fadin "miss u too dear. rungumeta yayi tsam ajikinsa,yana shashshafa bayanta tare da fadin "kindade sexy baby kinbarni nan burata se mikewa takeyi tayi kewarki sotake kawai tajita acikin kogin dadin gindinki. Hannu takai ta shafo joystick nasa tare da fadin"my sugar nima inta tsiyaya nayi missing burarka me dadin gaske dakyar na karaso gida bari nadan watsa ruwa nafito yanzunnan mu fada duniyar dadi. nonuwanta ya shafa tare da fadin sekin fito tawan. Shap-shap tayi wankan tafito.tana fitowa taganshi kwance yayi flat akan gadon bakomai ajikinsa yarike joystick dinsa yanata lailayawa ta mike sambal. Ko mai bata tsaya shafawaba ta yarda towel din jikinta ta nufeshi cikin tsananin bukata da jaraba. Fadawa kansa tayi,tahade fuskokinsu guri guda,ta fara kissing lips dinsa. Da sauri ya cabke bakinnata ya budashi yazira harshensa yakamo harshenta yafara tsotsa yana zuba mata Yawun bakinsa abakinta. Itama harshensa ta cabka tana kissing dinsa.hannunta ta cusa cikin sumar kansa ta fara yamutsawa. Ahankali yafara shafa bayanta zuwa duwawukanta. Hakan yasa takara zafafa kissing dinsa cikin jin dadin abunda yakemata. dagata yayi shima ya mike yafara lasar wuyanta yanayin kasa da bakinsa haryakai kan nononta yakafa bakinsa yafara tsotsa kamar ze cire mata nonon,dayan hannunsa yasa yana lailaya dayan nononnata yana mammatsawa. Dadin hakan taji yasa ta kara tura masa nonon tana sakin numfashi ashhhh!!!!!!!ahhhhh!!!! Hmmmmmm!!!!!! Washhhhh!!!!! Nonona dadi my sugar kashamun ka tabamun sosai inajin dadi ahhhhh!!!! Kara yamutsa sumar kansa takeyi,bakinta takai daidai kunnansa ta zira harshensa tana jujjuyawa tana sakarmasa numfashi. Wani irin dadine ya ziyarceshi hakan datake masa hakan yasa yakara kaimi wajen shan nononnata harda ciccizawa yana shafa ko'ina na jikinta da hannayensa Kasa yayi da bakinsa dadi kwarbin cibiyarta yazira harshensa yana wasa dashi agurin yana jujjuyawa,yay kasa da dayan hannunsa yana shafa kasan mararta dayan hannun kuma yana cigaba da mulmula mata cikakkun nonuwanta.kara kasa yayi da hannunsa daidai kan belinta ya fara fingaring dinta,ita kuwa se bulbulo ruwan dadi takeyi. wani irin dadine Mara misaltuwa yaziyarceta hakan yasa ta fara sakin sumbatu ahhhhhh my sugar kasosamun gindina dadiiiii!!!!!! I love u with all my heart my one kana da dadi wayyyyyo gindina dadiiii ahhhhh ashhhhh!!!!!!! Hmmmmmm!!!!! Auhhhhh!!!!nishi kawai take saki da sumbatu. Seda yatabbatar takai geji sannan ya kwantar da ita ya Daga kafafuwanta sama ya zira kansa yafara lasar gindinta yana shanye ruwan dadinta,harshensa yake sawa yana karkadawa a gidinnata,while hannunsa duka biyun yana kan nononta yana mammatsawa,ihun dadi kawai zeey take saki tana kara dannakaansa kasannata,ahhhhhhh ashhhhhh washhhh wayyyo my sugar dadiiii dadinka xekasheni kashanyemun gindin duka uhmmmm!!!!!! Ahhhhh se gumi take zubawa wani irin dadi takeji Wanda baze misaltuba. Shikuwa kara lashe mata gindin yakeyi yana shanye ruwan datake ta bulbulowa zakin ruwan da gardinsa yakeji.yakai 10 minutes yana lasheta sannan ya kyaleta. saukar da numfashi kawai takeyi wata jaraba nacinta.ahankali tatashi ta haye kansa tafar lashesa tundaga fuskarsa wuyansa kirjinsa,daidai dan kan nononsa ta kafa bakinta tana tsotsa. wani dogon numfashi yasaki saboda jin dadin abinda take masa,yana shafa gashin kanta,seda tadan tsotsa kan nononnasa sannan tasa hannunta ta kama zungureriyar burarsa datake a Mike sambal tana tailaya dan kan da dan yatsanta. Sakin numfashi ya farayi da sauri da sauri yana fitar da sautin ahhhhh!!!!!!!ahhhhh!!!!!!! Hmmmmmm!!!!!!! Zaka joystick dinnasa tayi atsakanin suntuma suntuman nonuwanta tana goggawa se wani lumshe ido takeyi cikin jaraba Maida joystick din bakinta tayi ta fara sucking dinsa takama twince dinsa tana murmurzasu.zeey tasan takan shan joystick tamkar tasamu sweat. Wani irin zillo yayi tsabar dadi tare da kara tura mata burar cikin bakinta yafara sakin sumbatu.wayyyyo my sexebaby dadi gindina kishanyemun duka ahhhhh momyyyyy gindina dadiiiii!!!!!! Ahhhhh!!!!!uhmmmmm!!!!!!!! XE zillo yakeyi tsabar dadi.seda yayi realising abakinta ta shanye milk Tass sanna ta sakarmasa ita. Joystick din kuwa ta kara kumbura sotake kawai tajita tana iyo acikin rijiyar dadii........... *Tofa masoyanmu ga wani daddadan labarinan dominku kunishadantu dafatan zaku nuna mana jindadinku da wannan labarin ta hanyar yimana comment* *kirkirarren labarine bamuyi dan wani ko wataba,duk Wanda yaga yayi kama da labarinsa akasi akasamu* *more comment* *more typing* *💞mudinanne de* *zeey and real farhana*💞 ~*pls share*~🙏 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *ZEE 'YAR BARIKI* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *Hot love and romantic story* *STORY AND WRITTEN* *BY* *ZEE USMAN KUMURYA* *AND* *FATEEMARH ZAHRA EEDREES(REAL FARHANA)* ~*Gargadi !!!*~ ~*idan kinsan baki da aure karki karanta mana novel,idan kin karanta matsalarkice*~🤷‍♂️🤷‍♂️ ®🌁 *FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚* {{Ƙungiya Domin wayar da ƙan mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}} ★{{F.J.W.A}}★📖🖊️ https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/ *Bismillahi rahmani rahim* ~*FREE PAGE*~ *page 6-10* *POV* Joystick din kuwa ta kumbura sotake kawai tajita tana iyo acikin rijiyar dadii..... *Continuation* Kwantar da ita yayi,hade da mata rumfa,amma be sakin mata nauyinsa ba,lashe ko ina yafara yi ajikinta tundaga nipples dinta har wuyarta,yina shinshinar kanshin jikinta,dan zee baby ma'abociyar tularace,haka yata shinshinarta sanan yafara tafiya kasa yina shinshinarta hade da lashewa,yina kaiwa kasanta,ya dage kafarta daya yakai harshensa yina lasa da tura harshensa da karkadawa at desame tym. Hakurinta yagama karewa dan ayamzuh takosa sugar dinta yakai ga babbar kofa,hanu ta takai kan joystick dinsa tashiga zagaye gindinta dashi cikin wani irrin salo da ta birkita sugar baby nata. Kafarta daya ya matsar gefe sanan yadau dayar ya daura a kafadansa joystick dinsa yaseta dede ramin gindinta sanan yafara tura lafiyayyen joystick dinsa cikin gindinta. Seda yagwada yakai 5 times sannan yasamu ta shige,domin xeey irin matannanne dako yanzu kayi sex da ita idan zaka koma dakyar take shiga a tsuke take. Atare suka saki ihun dadi saboda haduwar gindinsu,dasauri da sauri yake having sex da ita yana sakar mata gwatso,jikake kacal kacal,gurnani kawai yake sakar mata,hmmmmmm!!!!!ahhhhh!!!!! Ashhhh!!!!! Babyyyyy dadiiii gindinki dadiii karki barni kece rayuwata,wayyoooo momyyyy dadyn babyyyy zekashe miki ni,ahhhhhh my loveee.kara zungura mata bura yakeyi yakai hannunsa yana mammatsa nonuwanta. Itama zeey sugar dinnata yakaita wata duniyar daban ta jindadi,se shawagi takeyi asararin samaniya.ahhhhhh!!!!! Ashshhh!!!!! My sugar burarka dadi kacini dakyau gindina dadiii nakane duka my sugar kacinyemun hmmmm ahhhhhhhh!!!!!!!!.sumbatu kawai sukeyi sun cika dakin da ihunsu da gurnani.zeey se kwararar ruwan dadi takeyi tamkar ankunna famfo. Sukai 30 minutes suna kwasar dadi,atare sukayi realising kankameta yayi tamkar ze karyata yana sakin ihun dadi yana mata barin madara. Komawa baya yayi ya fadi jagwab,yana maida numfashi duk sun hada uban gumi tamkar an watsa musu ruwa. Zeey dakokadan sugarn nata be ishetaba tamkarma tsokanota yayi,dan wata jaraba takeji sabuwa ta tashi takara hayewa kanshi,tare da saita joystick dinsa a dinginta tafara lumawa tana lumshe ido tana sakin numfashi. Shima din ba isarsa tayiba hakan yasa yafara danna mata duwawunta dan joystick dinsa ta samu damar lumewa agindin dadinta. Nononta tasa masa abaki,da sauri ya cabke ya fara tsotsa ,yasa dayan hannunsa yana mammatsa lafta laftan duwaiwakanta. Sama da kasa kawai takeyi akansa,tanasakin nishin dadi dasauri dasauri,wayyyyooi my sugar I love u,kana da dadi sosai dama mu dawwama ahaka,ahhhhhh!!!!!! Washhhhh!!!!! Burarka dadi sugar sweatttttt uhmmmmm!!!! tanata yamutsa gashin kansa, tana sakin ihun dadi ta having sex dinshi da dukkan karfinta. Shima kara tsotsar nononnata yakeyi yana ciccizawa yana kara mulmula duwaiwakanta yan a sakin gurnani Yanzumma seda sukayi 40 minutes sannan sukayi realising. Kwanciya tayi akansa tana maida numfashi, shikuma yana gyra mata gashin kanta daya barbaje yana shafa bayanta zuwa duwaiwakanta. Dagata yayi Daga jikinsa,sannan yakai bakinsa daidai kasanta yafara lashe mata ruwan data fitar,seda ya lashe Tass sannan ya barta yana binta da wani shu'umin kallo. Kumatunsa ta shafa tana murmushi tace"my sugar wannan kallonfa. Kashe mata ido daya yayi,ya shafo saman nonuwanta tare da fadin" sexy baby kece kullum kara dadi kikeyi kina rikitani Kisa na manta kaina da duniyar danake,gindinki akwai dadi sosai. Kwanciya tayi akan kirjinsa tana shafa bayansa"my sugar kaima burarka dadi gareta tafi Zuma dadi,bana gajiya da ita,idan mukasance koda yaushe cikin sex bazan nemi komaiba aduniyarnan. Kara mannata yayi akirjinsa yana shafa gashin kanta,kodayaushe muna tare sexy baby kuma burata takice,yanzu tashi muyi wanka kisamar mana abunda zamuci yunwa nakeji. Tare sukayi wanka suka shirya,boxer kawai yasa ya kwanta akan gado yana jiranta.itama wata Riga tasa me hade da pant hannunta na best ne,ko breziya bata saba ta nufi falo domin shiga kitchen. *Wanene sugarn xeey barikine* *JABIR* shine ainihin sunansa amma ana kiransa *Joeboy* bawani kyakyawa bane sede kudi dasuka zauna masa danko yana murza nera tauraruwarsa na haskawa a bariki ga farin jinin yanmata. cikakken dan duniya yasantakan harkar bin mata,shine yawon club.kaf yanmatansa na bariki babu wadda yakeso tamkar *zeey bariki* yanajin dadinta sosai,domin zeey daban take acikin mata.amma yana bala'in kashe mata kudi gidan datake cikima shiya saimata.yana sonta sosai yana kuma tsananin kishinta. Takaitaccen tarihin joeboy kenan. Zeey tana fitowa falo ta hango wayarta tana ta ruri,karasawa tayi ta dauki wayar, *my besty taly* taga yana yawo akan screen din wayar dasauri tadaga tana murmushi tare da fadin" tawan ykk. Adaya bangaren ta amsa lpy klu,bariki,bariki duniya kina wuta yarinyarnan.ina kikashiga Inata kiranki baki dagaba. Ina daki bestyta tare da my sugar muna kwasar dadi. Wani bakin cikine ya tokare zuciyar taly,jin abunda zeey tace,amma tadaure tace"yayi masoya dama idannasamu time zuwa dare inason shigowane shine nakira naji ko kinanan. Zeey tace"inanan tawan ai my sugar yananan ba'inda zani sekin karaso. "ohk bye dear sannan suka kashe wayar. *WACECE TALY* Ainihin sunanta talatu amma mahaifinta ya rasu,talakawane basu da wani karfi.irin yar guntuwarnance amma tana da jiki,kuma ita ba mummunaba ita ba kyakkyawaba.taly cikakkiyar yar barikice,itace shaye-shaye bin maza bin mata gata da bin bokaye. Itace aminiyar zeey bariki,tana kishin yanda zeey take da farin jini,da daukaka a bariki,zeey tana zaune da ita da zuciya daya amma ita bata badan Allah take zaune da itaba.kuma babu Wanda taly takeso kamar joeboy saurayin kawartata.sannan tana bala'in sha'awar xeey amma zeey ita batayin less kwata kwata,taly tayi tayi da ita ta shiga harkar taki hakan yasa take kara jin haushinta.kuma tasha alwashin komai daren dadewa setasa zeey aharkar kuma seta rabata da joeboy ya zama nata.yanzuma haka taje gidan wata kawartane zasuyi less takira zeey din. Kaiwa da komowa takeyi a falon kawar harkartata cikin bakin ciki da takaici da tsananin kishi. Kawartatace ta fito daga daki jikinta daure da towel da alama daga wanka tafito.ta nufo talyn,dafa kafadarta tayi sweat meya faru naganki haka kinsan bansan ganinki cikin damuwa. Ahankali taly ta dago ta dubeta bakomai kawata,rungumeta kawartata tayi tare da hade bakinsu guri daya.............. *yacin bana ganin ruwan comment da sharhi zandena typing*😉😉 *kirkirarren labarine bamuyi danwani ko wataba,duk* *Wanda yayi kama da labarin* *sa akasi akasamu* *more comment* *more typing* *💞nakunnanne dai* *zeey and real farhana*💞 ~*pls share*~🙏 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *ZEE 'YAR BARIKI* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *Hot love and romantic story* *STORY AND WRITTEN* *BY* *ZEE USMAN KUMURYA* *AND* *FATEEMARH ZAHRA EEDREES(REAL FARHANA)* *~Gargadi !!!~* *~idan kinsan baki da aure karki karanta mana novel idan kin karanta matsalarki~*🤷‍♂️🤷‍♂️ ®🌁 *FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚* {{Ƙungiya Domin wayar da ƙan mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}} ★{{F.J.W.A}}★📖🖊️ https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/ *wannan page din nakine AUNTY AYSHA J.B auntynmu maganin kukanmu Allah ya kare mana ke ameen kiyi yarda kikeso dashi* ~*FREE PAGE*~ *Bismillahi rahmani rahim* *page 11-15* Ahankali taly ta dago ta dubeta bakomai kawata. Rungumeta kawartata tayi tareda hade bakinsu guri daya. caraf tayi ta kamo harahen ta tafara tsotsa. Kawartata ce tafara cire ma taly tsinaniyar rigar dake jikinta hade da wurgar da ita gefe,tafara murza suntuma-suntuman nonuwan taly,dan taly akwai nonuwa,murzarsu take hade da matsa su da yatsunta at desame tym. wani irrin dadine ya ziyarci taly.takai hanunta ta kwance wa kawarta towel din dake jikinta,itama tafara mammatsa mata nonuwanta harkan nipples dinta,tsayuwarce ta gagaresu,hakan yasa taly tace"yar'gari muje ciki ko dan wlhy tsayuwanan baza tayi ba. Hanunta yar'gari taja suka shige bedroom din suna isa gurin gado,yar'gari ta hankada taly kan makekan gadon dake dakin,tana mata wani shu'umin murmushi da lashan lebe at desame tym. Sanan tafada gadon tana wani irrin juya duwawukanta da kankantar da idanunta hade da fito wa da harshenta tana karkadawa cikin daukan hankali.ta yi wa taly runfa takai harshenta tana lasar jikin taly. Yayinda da taly take mammatse mata nono,dan yatsanta tasa dede tsakiyar nonuwan taly tafara tafiya dashi zuwa kasa tana zuwa dede cibiyar taly tafara zagaye Mata hanunta tana kada dan'kunnen dake makalle a cibiyarta,sanan takaiga tudun mararta tafara shafa gurin sanan tayo kasa ta wage kafafun taly sanan tafara fingering dinta tana lashe sa da harshenta hade da karkadawa wani irrin dadi ne ke ziyartan taly haka tacigaba dayi mata na tsawon 5 minutes sanan tafara lashe ruwan dake bulbulowa daga durin taly. Taly ko hanunta daya nakan nonuwanta tana matsasu daya kuma akan tudun mararta tana shafawa hade da liliyawa. Shafar juna da lashe juna kawai sukeyi,ahankali taly ta kwantar da ita tahaye kanta tahade gindinsu guri daya tana goggawa. cikin jin dadi kawartata ta kama tsotsar nonan talyn tana shafa duwawukanta,itama talyn hannunta tasa tana mammatsa nonuwanta. Nishin dadi kawai suke saki. taly tacigaba da sukuwa akanta, tana sakin sumbatu.ahhhhh washhhh kawata dadinki zekasheni ahhhhh!!!!!! Uhmmmm!!!. Atare sukayi realising suka kankame juna suna sakin ihun dadi. Ahankali taly ta Daga kawartata,kafarta ta Daga tadora akan kafadunta ta zura bakinta cikin gindin kawartata tana lashe ruwan dadinta,harshenta tasa a kwarminta tafara caccakarta da baki,hannunta ta Daga ta kama nonuwanta tana mammatsawa. Ahhhhh! Ahhhhh! Ashhh!! Ahummmm!! Abinda kawai yake fita Daga bakin kawartata kenan tana kara tusa kan talyn cikin gindinta,tana kara bankaro mata kirjinta,ita kuwa taly se lasheta takeyi tana shanye ruwannata dayaketa bulbulowa Daga gindinnata. Danna kanta tayi da karfi tana sakin kururuwa,aiko ruwan dadi gaba daya ya wanke fuskar talyn. Dagota kawartata tai tafara lashe ruwan fuskartata,kafin tafara kissing dinta tana lasheta hartazo kannonanta tafara tsotsar kan nipples dinta tasa hannu tana murza dayan nononnata tare da lailayawa. Cikin jin dadi taly take kara tura mata nononnata tana kara rungumota ajikinata. Kasa tayi da hannunta ta zira cikin gindin taly ta fara fingaring dinta ta caccakarta da danyatsa,hade nonuwansu tayi tare da hade bakinsu ta fara kissing dinta. Seda tayi tayi realising. sanna taly ta kwanta akanta ta tura mata duwawunta abakinta. ita kuma tasa kanta wajen gindinta ta fara tsotsa. itama harshenta ta zira akasannata ta tsotsarta tare da shafa duwawukanta. Sunkai awa daya da rabi suna kwakular juna da lashe-lashe da tsotse tsotse da shafe-,shafe.seda suka gamsar da juna sannan sukayi wanka. Taly ta shirya cikin wata arniyar riga, rigar ta kamata sosai ta yafa wani Dan karamin mayafi Wanda dashi gwanda babu taci uban takalmi me tsini tana tafiya tana karairaya, setashin kamshi takeyi,ta ari mukullin motar kawartata ta mata sallama ta nufi gidan kawarta *zeey bariki* ********* Bayan ta Samar musu abinda zasuci,sunci sunyi wanka saboda seda suka sakeyin sex,tayi sallolinta saboda zeey duk da iskancinta bata wasa da sallah,shima joeboy din tamasa dole seda yayi. Suna kwance a falo,shiyana zaune ita kuma tana kwance tayi matashi da cinyarsa yana shafa gashin kanta me laushi da ban sha'awa.suna hirarsu ta masoya. Wata shegiyar rigace ajikinta iya cinya take bamata da hannu gashi ta kamata ko breziya bata saba nonuwanta kamar sufasa rigar su fito gasu a tsaitsaye suna tsone idon me kallonsu.pant kawai tasaka aciki Shikuma singlet ce ajikinsa da gajeran wando. Knocking kofar akayi zeey tasan bestyntace hakan yasa cikin murnar zuwannata ta bata damar shigowa. Taly ta murda kofar tashigo,ganin yanayin dasuke ciki yasa wani kololon bakin ciki da takaici yatsaya mata a makoshi,Amma dayake yar duniyace seta maze takaraso garesu cikin takunta tana girgiza da karairaya. Da sauri zeey ta nufeta ta rungumeta cikin jin dadin ganinta oyoyo my besty, sannu da zuwa,Ashe zakizo Inata jiranki. Taly da jin zeey ajikinta yasata fara sauya yanayi saboda laushin fatar zeey din da kuma jin tudun nononta ajikinta. Harta farajin gindinta yana mata zirrr,amma ta daure takara rungumeta tana nuna murnar ganinta itama. Sakinta zeey tayi tare dacemata ta zauna bari ta kawo mata drinks,kusa da joeboy ta zauna suka gaisa tana sakar masa fari tana masa rangwada,shima dayake dan duniyane seyayi tamkar be gane metake nufiba suka cigaba da gaisawa kafin ya tashi ya nufi bedroom ya basu guri suzanta. Taly tabi kasan wandonsa da kallo tana bin zabgegiyar burarsa da mayataccen kallo ta hadiye wani yawu makut,ta fara tunanin dadin dazatasha randa burarnan ta shiga durinta..... Zeey ce tadawo ta ajiye mata drinks agabanta tace"bari na kawo miki snacks kawata kidan taba. Murmushi taly tayi tace"kai kawata bariki inayinki Kiyi sauri akwai storyfa. "zeey tace ganinan dear. Taly tabita da kallo ganin yanda duwawukanta suke juyawa, kai dolene ta nemo shahararren malamin daze mata aiki akan zeey da joeboy Daga zuwa gidansu zasu sata ta fara tsiyaya,dole tasamowa kanta mafita domin ta mallakesu............ *more comment* *more typing✍️* *💞mudinan ne de Real farhana & zeey kumurya*💞 ~*pls share*~🙏 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *ZEE 'YAR BARIKI* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *Hot love and romantic story* *STORY AND WRITTEN* *BY* *ZEE USMAN KUMURYA* *AND* *FATEEMARH ZAHRA EEDREES(REAL FARHANA)* *~Gargadi !!!~* *~idan kinsan baki da aure karki karanta mana novel idan kin karanta matsalarki~*🤷‍♂️🤷‍♂️ ~*FREE PAGE*~ ®🌁 *FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚* {{Ƙungiya Domin wayar da ƙan mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}} ★{{F.J.W.A}}★📖🖊️ https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680 _*masoyanmu muna godiya da addu'oinku agaremu,muma muna sonku irin over dinnan.💋💋harma makiyanmu mumuna sonku.*_ _*masu zaginmuma muna sonku,saboda duk Wanda ze rage maka zunubi ya dorawa kansa bakaramin masoyinka bane 🤣🤣🤣dan haka kuci gaba*_ *Fans game bukatar sabon book dinmu Wanda marubuta kamar haka suka rubuta* _*Real farhana marubuciyar YAR'AIKI, da zeey kumurya wacce ta nishadantar daku a littafinnan me suna SHINE RAYUWATA muna muku albishir da sabon littafinmu mesuna ZEE YAR'BARIKI,wannan littafin yana sauke da soyayya,cin amana,muna funci,cin zarafi,bad influence, mugunta Dade sauransu.*_ _*ZEE YAR'BARIKI*_ _*( Hot love and romantic story)*_ ~*masoya kada Ku bari abaku labari*~ *LITTAFIN ZEE YAR'BARIKI NA KUDINE* *Game so ze turo katin mtn na 200 naira kacal ta wannan number, 08102827812* *Screen shot tawannan number through WhatsApp 09066710753* *Account number* *2052300837 Aisha musa U.B.A bank* *Fans munayinku over*🥰🥰💋💋 *Bismillahirrahmanurrahim* *page 16_20* Zee ce tadawo falon ta'ajiye mata snacks din agabanta. Taly,tace"nagode mutuniyar,senaga dukkin kara kyau da cika mene sirrinne. Kinsan my sugar,yana tare dani kodayaushe yana ziramun sandar girma da barin madara ai dole na sauya. Taly tahadiye wani malolon bakin ciki da kishi, ta kirkiri murmushin yake,gaskiayane kawata,kuna lokacinku,kuji dadinku Ku more. Murmushi zee tayi tace"daga ina haka kawata. Daga gidan kawata nake naje na rage zafi,shine nace bari na biyo tanan na ganki. Bata rai zeey tayi tace"narasa uwar me kukeji a wannan shegen less din,nibanga dadin da mace zata iya banba,nifa kawai inji ana caccakata ancikamun marata shina sani. Taly tayi dariya tace"baza kigane dadin abun bane sekinfara,aranta kuma cewa tayi yar kutmar uba, me shegen ra'ayin tsiya amma kota yaya sekin bi hanyarnan kema. Ai bama zanfaraba,mene dadin kawai atabama nono a tsotsema gindi abarka atada maka da jaraba.shinefa kawai. Hmmmm kedai kawata mubar zancen kawai. Kinsan me yakawoni kuwa,Alhaji ayuba bushashane,tundayaga nayi status dake yatada hankalinsa,yadameni da kira. Wai kinmasa daga ganinki zaki sweet,shine nace masa zanzo nasameki yanda mukayi zan sanar masa. Zee ta dubeta da kyau tace"kinsan ni bakowani namiji nakeson hulda dashiba,kuma kinga yanzu my sugarma yananan bani da time din kula wani. Haba kawata,shimafa joeboy dinnan bake kadai yake Hulda dakeba,kema kikama wasu Ki fantama,gashi alhajin akwai yan canji zejikaki da naira. Dariya sosai zeey tayi har abun yabawa taly mamaki,ita da fadi magana domin zee din taji haushi tace tatadawa joeboy hankali suyi fada amma taga tana dariya. Dariyar me kikeyi haka bariki? Kece kikaban dariya,sosai kinsan dai ni kudin mutum baya gabana kawai inji zabgegiyar bura shine damuwata,maganar joeboy kuma da yanmatansa,shima bedameniba tunda nasan nikadaice aransa,kuma yana boyemun baya nunamun,randa nakamashi da kaina shine zandamu. Cikin takaici taly tace"yanzudai zanbashi number Ki kufara gaisawa kafin joeboy yatafi. Ohk besty badamuwa,zankulashi amma danke kawai. Yawwa kawata nagode sosai shiyasa nake kara sonki. Sunsha hira sosai kafin taly tadan taba abunda zee ta kawo mata.mikewa tayi zata zafi saboda kiran wayarta da wani kwartonta yaketayi. To kawata nizan tafi,ina joeboy beze fito muyi sallama bane. May be bacci ya daukeshi,shiyasa muje intaka miki. Badan tasoba tanufi hanyar fita taso taganshi kota ji sanyi aranta.amma bakomai inkere na yawo zabo nayawo wataran za'a hadu. Har wajen motarta zee takarata sedataga tafiyarta sannan ta koma cikin gida. Taly tana driving tana tunanin yanda zata bullowa zee. Tasan zee sarai kwallowar kantace,bata ragawa idan mutum yamata kowayeshi.zee ta mata komai aharkar bariki amma hakan bazesa ta kasa cika burin zuciyarta akantaba.ita kadaice matsalarta kuma dole ta kau da ita. Wani hadadden hotel ta nufa,tana shiga takira wayarshi tatambayeshi numbern dakin dayake yafada mata. Kashe motar tayi ta nufi cikin hotel din. Room 40 tashiga ta tarar da Alhaji me duniya kwance akan makeken gadon dake dakin wanda yasha white bedsheet. Alhaji me duniya bawani irrin tsofafin mutanenan ne wanda suke abu kamar uwa tamusu baki atakaice de ba tsohon kirki bane,kuma dan siyasane. Yina ganinta yatashi yina fadin"Taly,taly,taly manyan gari inbaku babu gari. Murmushi taly tayi tace"Alhaji kenan,ai in baku babu mu,don ku kuka daure mana gindi muke abinda mukeso a garinan. Murmushi Alhaji me duniya yayi ya rugumota jikinsa yina shafa bayanta zuwa duwawukanta hade da matsasu kafin yace"Ai in munan adoran kasa,taly bazaku taba kuka ba,saboda mune masu fada aji a garinan kuma dole ajin. Murmushi tayi tace nasani Alhajina shiyasa nike matukar yinka. Yace"toh ynzuh de dame kika zomin. Dede setin kunansa takai bakinta tafada masa wani mgn,(Wanda nide real farhana banjiba,bande saniba ko zee taji). Murmushi yayi hade da sukutarta ya direta akan gado,sanan yafara yimata kiss yina lashe ko'ina ajikinta,yakai harshensa yina lasar kunnenta izuwa bayan kunanta,Dan Alhaji me duniya ma babu lefi dan duniyan gaske ne. Lasarta yafara yi yina tafiya kasa har yakawo kasanta yazare mata pant din dake jikinta duk ya Jike da ruwan dadi,lasar ruwan yafara yina lashe mata gindi hade da karka da harshesa at desame tym,yina fingering dinta,nan ruwan dadi yafara bul-bulowa shiko yinata aikin sha da sidewa.seda yashanye tas sanan yakoma kanta,tafara sha masa bura ihu yike yina washhhhhh.......!!!!,ddddiiiii....,talyyy..,lyyy,dadiiii,seda yayi realizing a bakinta tashanye tas sanan tabarsa,yakoma kasanta yadaga kafarta daya yadaura akan kafadarsa yaseta joystick dinsa yafara setata sanan yashigeta. Seda suka kwashe fiye da awa daya yina sukuwa kanta kafin yabarta bayan sun gama ne suka shiga toilet sukayi wanka,taly ce ma tayi masa wankan,bayan sun fitone taly ta shirya cikin wasu arnayen kaya wanda me duniya yasiyan mata sun mata kyau sosai amma komai najikinta a bayyane yake,shima Alhaji duniya yayi shirinsa cikin farar shadda wace ta amsa sunanta shadda. Taly ce ta fashe da dariya tana kallonsa. Mamakin ne yakamasa shide yasan babu abinda yasamu shigarsa,yace taly na me kikewa dariya? Kaine kaban dariya wanan kayan ai na mutanen arziki ne. Yace toh ai muma kallon mutan arzikin ake mana. Murmushi tayi tace nan ko ba'asan yan'uwan shedan bane. Murmushi kawai me duniya yayi bece komai ba. Sanan ya dako wayarsa yayi mata transfer din 2 million,godiya ta dunka masa yace ai tafi haka awajansa,sanan tayi hugging dinsa ta manna masa kiss a goshi tawuce abinta. bayan fitarta da minute 10 shima yafita dan kar agansa da ita sunansa ya baci.(Sis nan baban kalu baline agaremu mu mata kuduba ku gani yagama lalata da ita amma yakasa fita tare da ita saboda besan sunan sa yabaci amatsayinsa na dan siyasa,ni real farhana ina rokon masu irrin halayyanan dasu gyara,pls and pls). Zee tana komawa tatarar da Joeboy a falo.Dagashi se gajeran wando ko sinlet dinma babu ajikinsa. Ashe babacci kakeba besty tanason kuyi sallama nace kilan barci kakeyi. Eh baccine yadan daukeni yanzu na tashi,(shikuwa yana sane yaki fitowa saboda duk wani take taken taly ya ganeshi tsaf jira kawai yake ta furta masa da bakinta su fara harka,domin ba lefin talynma akwai kayan dadi). Fadawa jikinsa zee tayi,tallafota yayi yasa hannunsa ya dago habarta yana tsareta da wani fitinannen kallon jaraba. Bin kyakkyawar fuskarta yakeyi da kallo kamar ze cinyeta,pink lips dinta ya kurawa ido. Harshensa ya fito dashi yafara lasar lips dinnata. Lumshe idonta tayi tanajin dadin abunda yake mata. Hade bakinsu yayi ya Buda bakinta yayi yakamo harshenta yafara sucking dinsa,itama cabkar harshensa tayi tafara basa zazzafan kiss,cikin kwarewa da iyawa. Cusa hannunta tayi cikin sumar kansa tana yamutsawa. Bayanta yake shashshfawa,har zuwa duwawunta. Dage rigartata yayi yayi kasa da pant dinta yana mammatsa bom_bom dinta. Hannunta takai tafara shafa kwantaccen gashin kirjinsa,dan kan nononsa takama tana lailayawa. Numfashin dadi yafara fitarwa da sauri da sauri,babyntasa tafara rikitashi,tafara gigita masa lissafi. Rigar jikinta ya cire ya cillar akasa,nan take yay tozali da kyawawan tsayayyun breast dinta dasauri yakai hannu ya cabka yana murza mata.kan nipples dinta yakama yana lailaya mata shi. Sakin bakinta yayi yafara lasarta daga wuyanta har zuwa kirjinta. Tura masa nonon gaba daya tayi bakinsa,aiko dasauri ya cabka ya fara tsotsa tamkara ze ciremata nonon gaba daya.while yana cigaba da lailaya mata dayan da hannunsa,dayan hannunnata kuma cigaba da matsa mata bom bom dinta. Ahhhhh!!!!! Hmmmmm!!!aushhhh!!!!! My sugarrr!!! Dadiiii!!!! Kashamun sosai Sautin da zee take fitarwa kenan saboda dadin dayake ziyartarta tana kara tura masa nonon bakinsa,tana cigaba da shafa sumar kansa. Ahankali ya kwantar da ita akan kujerar,yafara kissing dukkan sassan jikinta. Daidai cibiyarta yazira harshensa ya wasa dashi agurin. Wani irin zut zut takeji agindinta,semalalar ruwan dadi takeyi. Hannunsa yakai yana shafa kasan mararta,inda yake a aske dashi.yana mata tafiyar tsutsa agurin.gaba daya tsikar jikinta ta mimmike. Cikin fitar hayyaci tatura hannunsa cikin gindinta,kama kan belinta yayi yana shafa a hankali ahankali.while yana cigaba da wasa da harshensa acikin cibinta. Wayyyoooo!!!!! My symugartyyyy!!!!! Gindinaaaa!!!! Dadi katabamun sosai aushhhhh!!!!!!.hummmm!!!!! Tusa danyatsansa yayi cikinta inda take ta kwararar ruwan dadi tun kafin ya shigeta ta jike sharkaf,yafara caccakarta dashi................. ~*Dan Allah kuyi hakuri 2 days kunjimu shiru kuma zakuga typing din kada real farhana ce batajin dadi 🙏🙏*~ *Bamuyi dan wani ko wataba,duk Wanda yayi kama da labarinsa akasi aka samu* *more comment* *more typing* *💞mudinnanne dai* *Real farhana and zeey kumurya*💞 _*masoya yanzu akafara wasan akwai rikicifa*_ ~*pls share*~🙏🙏 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *ZEE 'YAR BARIKI* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *Hot love and romantic story* *STORY AND WRITTEN* *BY* *ZEE USMAN KUMURYA* *AND* *FATEEMARH ZAHRA EEDREES(REAL FARHANA)* *~Gargadi !!!~* *~idan kinsan baki da aure karki karanta mana novel idan kin karanta matsalarki~*🤷‍♂️🤷‍♂️ ~*FREE PAGE*~ ®🌁 *FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚* {{Ƙungiya Domin wayar da ƙan mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}} ★{{F.J.W.A}}★📖🖊️ https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/ _Littafin *zee yar'bariki* na kudine,game bukata ya tuntubi wannan numbern, 09066710753,ko wannan 08102827812 akan kudi 200 naira kacal katin mtn tawannan number 09066710753 ko transfer ta wannan account din 2052300837 Aisha musa U.B.A bank_ *21_25* *Bismillahirrahmanirrahim* ahhhh!!!!! Aushhh!!!!!!! My sugaaaaarr!!!!!! Auhmmm!!!!! sautin da zeey take fitarwa kenan tana kara ware masa kafafunta,shikuwa kara caccakarta yake da danyatsansa,yana shafo kan belinta. Ihun dadi tasaki tare da matse cinyoyinta da hannunsa,alamon tayi realising. Bakinsa yakai tsakanin cinyoyinta,yana lashe ruwan dadinta da take ta kwarararwa. Maida numfashi kawai takeyi,tana lumlumshe ido,tana lasar lips dinta cike da jaraba. A hankali yake cigaba da Lashe ruwan dadinta,,yana kara yin sama da bakinsa,dai dai gindinta yasa harshensa ya lasar mata. Wani irin zillo zeey tayi saboda dadin dataji,gurin daya lasa har wani zut zut yake mata. Hannuwanta duka biyu tasa ta kara tusa kansa agurin,ahhhh babynah kashamun,kashanyemun duka,dadiiiii!!!!!!!!. Cigaba da lasar mata gindin yakeyi,numfashi ta fara fitarwa da sauri_da sauri,tana shafa sumar kansa,zira harshensa yayi cikin ramin gindinta yafara caccakarta dashi. Aushhhhh!!!!!! Ahhhhhhhh!!!!!! Washhh!!!!!!!! Babyyyyy!!!!! Dadiiiiii,wayyyo gindinaaa!!!! Kashamun sosai,kashanyemun duka. Sumbatu kawai take saki da nishin dadi,hannunsa ta Dora akan manya manya nononta,cikin kwarewa da sanin ta kan sarrafa mace ya fara yamutsa nononnata yana lailaya mata kan. Yakai kusan 15 minutes kafin yasamu tayi realising, gaba daya ta wanke masa fuskarsa da ruwan dadinta. Tasowa tayi daga kwancen datake,kamo fuskar tasa tayi,ahankali tafara lashe ruwan fuskartasa,cikin wani irin salo take lashe masa,Wanda hakan yasa joystick dinsa harbawa da da sauri ajikin zeey din,ta mike sambal tana harbin iska. Hannunta takai ta kamato joystick dintasa,ta fara shafata,numfashinshine yafara fita da sauri da sauri,sakin fuskarsa tayi bayan tagama lashe masa ruwan tass. Cigaba tayi da shafa masa joystick dinnasa, da hannunta na hagu tariketa gam a hannunta,hannun damanta kuma tana cigaba da lailayamasa kan tayi,tana masa da ruwan daya fita kadan kadan. Gaba daya ta fara fitardashi daga hayyacinsa,ya fara sakin numfashin dadi. Bakinta takai ta fara lasar masa ita tana tande ruwan dayake fita daga bular burarsa. Hmmmmm!!!!!my everything!!!!!! Ahhhh!!!!!!!!,sautin da Joeboy yake fitarwa kenan,cikin wani irin jin dadin Mara misaltuwa ya tura mata joystick dintasa gaba daya abakinta. Dasauri ta fara sucking dinsa,cikin tsanin kwarewa da iya shan bura. Shiko kara tura mata joystick dintasa yake cikin bakinta,hannunsa yakai yadamki nononta yana yamutsa mata su. Ahhhh!!!!!!babyyyyy wayyyyo burataaa!!!! Dadiiiiii,kishanyemun duka babyyyyy!!!!!dadiiiiii!!!!ashhhhh!!!!!!!! Wata kara yasaki lokacin dazeyi realising,abakinta yayi realising,seda yagama zubar mata da ruwan madararsa tas abakinta ta shanye sannan ya zare joystick dinsa daga bakinta.wadda take a tsaye kyam jijiyoyinta duk sun mimmike tamkar zataci babu. Gaba dayansu sunkai geji sun jiku,sosuke kawai su jisu a cikin ruwa suna iyo,a kololuwar gidan dadi. Daukarta yayi cak ahannunsa suka nufi bedroom dinsu,domin akan gado sesunfi jin dadin harka. Kwanciya yayi rigingine,yadorata asamansa,cikin tsananin jaraba yafara wasa da joystick dinsa agabanta.ya shafa jikinta daga wuyanta zuwa kan nonuwanta. Goggamata ita yakeyi seyayi kamar ze shiga seya fasa. Cikin tsananin gajiya da wasan zeey ta kama joystick dinsa ta dannata a gindinta, domin sotake kawai tajishi yana cinta,amma setaki shiga saboda tsukewar gabanta. Sauketa yayi daga kansa,yajuyo bayanta,tayi goho,daga kafarta daya yayi yarike da hannunsa,yasaita joystick dinsa,yafara shigarta,ahankali ahankali,yana zirawa yana fitowa da ita.kafin daga karshe yasamu ya danna mata da dukkan karfinsa,saboda wani magadisun dadi dayake fuzgarsa. Ihun dadi ya kwarara Wanda ya cika dakin gaba daya,yafara caccakarta yana mata gwatso da dukkan karfinsa. Itama wani irin dadine yaziyarceta lokacin daya shigeta. Jin joystick dinsa take har kusan makogoranta,aushhhh.......ahhhhh,se gumi take zubawa tana gyara gashin kanta daya barbaje yana rufe mata ido. Shikuwa joeboy baya duniyar mutane yanacan duniyar dadi,caccakarta yake da dukkan karfinsa,yana zuba mata zumbatu. Wayyooo!!!!! My babyyy!!!! Karki barni kece rayuwata,nayarda na zama bawanki nabar miki komai nawa,wayyyoo gindinki dadi yafi Zuma da sugar. Ahhhhhhh.aushhhh....uhmmmmm.....wayyo......momyyyy.....burata dadi........baby zaki ciremun gindina, ahhhhhh!!!!!! Kuka yake wiwi harda hawaye,shabe_shabe tsabar dadi. Bakajin sautin komai adakin se nishinsu da sumbatunsu,tare da ihun joeboy. Yakai kusan awa daya akanta amma beyi realising ba,wani sabonma feeling yakeji,hakan yasa yacanza musu style,kwantar da ita yayi ya haye kanta,suka ci gaba da kwasar garar junansu. Style kala_ kala sukasha tun 6 suke Abu daya har wajen 9,Joeboy yasan takan sarrafa mace koya take,sun jiyar da junansu dadi,kafin su hakura suyi wanka atare. Seda sukayi sallar magriba da isha'i kafin sudanci cake da yoghurt,bacci suka kwanta suna makale da juna. Cikin darema seda suka kuma cin junansu. Washe gari,zeey tatashi da ciwon Mara,ya wahalar da ita,da kyar ta samu ya lafa ga magungunanta datake sha ya kare,hakan yasa takira likitanta dayake dubata. *Assalamu alaikum" "Wa'alaikassalam,doctor katashi lafiya ya gida ya aiki" Lafiya kalau hajiya zainab,ya jikinnaki inafata dai Kwana 2 da sauki. Murmushi zeey tayi,domin duk duniya shikadai kekiranta da ainahin sunanta zainab,kawai jininsu ya hadu da likitan tana jinsa tamkar yayanta ko kuma dan uwanta na jini. Dasauki doctor,amma fa yau ya tasarmun,dakyar nasha gashi magungunana sun kare,shiyasama nakiraka anjima zanzo kakara dubani. Ayya,Allah ya kara sauki,gashi kuma bana gari,amma zantura miki number wata nurse,idan kikaje asibitin kikirata kice nina turoki,zata rakaki gurin wani abokin aikina,abokinane sosai,shima ze dubaki yanda yakamata,zankirasa na sanar masu da zuwanki. Tom shikenan doctor nagode sosai,bari na shirya senaga number nata. Ohk bakomai se anjima. Bayan sungama waya takira taly tace"tazo dan Allah zata rakata asibiti,domin ba kwari ajikinta batajin zata iya driving,gashi jeoboy zefita saboda harkokinsa. Abangaren doctor kabir kuma,bayan sungama waya yay shiru yana tunanin zeey din,yana mugun tausayin yarinyar da rayuwar datakeyi yana kuma yimata addu'ar shiriya akodayaushe,numbern ya tura mata tare da kiran abokinnasa yasanar masa ze turo masa wata patient. Bayan ta ajiye wayar tatane ta nufi bedroom dinsu,joeboy yana gaban madubi yana taje kansa,ya shirya tsaf cikin kananun kaya yayi matukar kyau,domin joeboy bakarya ya iya wanka,gashi kuma dan gayu kuma yana kashewa jikinsa kudi sosai. Fadawa jikinsa tayi,cikin shagwaba tace"my sugar zanyi kewarka sosai,juyowa yayi ya kwantar da ita akirjinsa,yana shafa bayanta,am sorry my baby,nima zanyi kewarki sosai,ya cikinnaki? "Dasauki" Dagota yayi daga kirjinsa,yanabin kyakkyawar surarta da kallo,cikinnata ya shafa,tare da fadin Allah ya kara sauki my one. Nizan wuce anata jirana,kikularmun da kanki zanyi kewarki da twins dinki,ya karashe zanjen tare shafo nonuwanta. Murmushi tayi cikin jin dadin kasancewarta da masoyinta tace"muma zamuyi kewarka sosai,seka dawo.bari nayi sauri na shirya naje asibitinnan. Kiss ya manna mata a lips da kumatunta,kafin ya tafi,suna masu dagawa juna hannu cikin tsananin kewa da shauki. Taly tana kwance agidansu, yau anci sa'a ta kwana agida.zee din takirata,cikin matsananciyar murna tatashi ta fara shi,saboda murnar zataje taga masoyinta joeboy. Mahaifiyarta na kitchen tana aikinta,taly tafito cikin Riga da wando da suka matukar kamata,suka bayyana surar jikinta.tabaza kitson karin gashin doki agadon bayanta,tana tafe tana taunar cingom kas_kas,kafarta dauke da takalmi me shegen tsini.kana ganinta kaga cikakkiyar karuwa. Wani Dan karamin mayafi ta yafa,se tashin kamshi take. Mahaifiyarta tana tsakar gida tana wanke_wanke,taly ta dubeta tace" mama zan fita,sena dawo. Bata jira me mahaifiyartata zataceba,tasa kai tafita. Mahaifiyartata ta bita da kallo,batare da ce komaiba,girgiza kai kawai tayi,tanawa yarta addu'ar shiriya Zee ta shirya cikin wata dogowar Riga,wadda ta kamata sosai,kuma straight gown ce tafito da duka shape din jikinta. Itama karamin mayafi ta yafa akanta. Tana zaune a falo tana latsa wayarta taly tayi knocking,zeey tace ta shigo. Cikin nuna damuwarta ta taho da sauri,ta rungume zeey din tare da fadin,sannu besty ya jikinnaki hankalina gaba daya ya tashi, kinsan banason wani Abu kokadan yana taba lafiyar jikinki. Allah sarki zeey zuciyarta daya take zaune da taly,cikin son kwantar mata da hankali tace"kawata Ki kwantar da hankalinki bawani abubane,namaji sauki kawaidai zanje adubanine. "Ayya sannu" Yawwa dear nagode da kulawarki agareni,nasan kila bacci kikeyi na tasoki,ko break bakiyiba,bari na kawo miki breakfast kiyi semu tafi. A'a kawata karki damu ai lafiyarki tafi karfin komai agurina,muje idan muka dawo senayi break din,amma ina joeboy naji kamar bayanan? Eh yafita,kinsan 2 days be fitaba,shiyasa yau Monday yacemun zeje yadubo abubuwa ya dawo. Wani bakin cikine ya turnike taly,saboda jin masoyinnata bayanan,amma ta daure cikin son gulma tace" Amma kuma yafita ya barki baki da lafiya,aikamata yayi ya zauna ya kula dake. Bakomai,ai naji sauki zan iya komai dakaina tashi muje kar time ya kure. Tabe baki taly tayi ta faki idonta ta galla mata harara tare dayin kwafa. Taly ce takeyin driving har suka karaso aminu kano hospital, bayan tayi parking ne zee takira numbern nurse din da doctor kabeer ya tura mata. Fada mata inda take nurse din tayi karasawa gurin sukayi,bayan sun gaisa da nurse din suka nufi office din likitan. *DOCTOR MAHMUD ABUBAKAR GEZAWA* shine sunan da su zee sukaga anrubuta a saman office din. Zee taji tamkar tataba jin sunan amma takasa tuno inda tasan sunan. Nurse din ce agaba suna binta abaya,tatura kofar office din da sallama tashiga suma sukabi bayanta. Wani sassanyan kuma daddadan kamshi ne ya ziyarci hanjinsu,saboda dadin kamshin zee batasan sanda ta lumshe idontaba. Office din tsaf,gashi ya hadu daga gani babban likitane,ga sanyin a.c na kadawa. Yana zaune akan kujerarsa yana danna laptop ya dago,kyawawa kuma daradaran idanuwansa,cikin wata daddadar murya ya amsa musu sallamar tasu gaba daya. Wow wannan guy din amma dai balarabene, taly uwar son maza tafada aranta saboda tsananin kyawunsa datagani. Ita kuwa zee suna hada ido taji zuciyarta ta buga,ga kuma wani kwarjini da yamata duk rashin kunyarta da iskancinta da sauri tayi kasa da idanunta,ga barin kallonsa. Amma cikin kallon data masa na yan sakanni,ta gano shi mutum ne me kamala,da nutsuwa ga kwarjini ga kuma tsantsar kyau da Allah ya basa................... *by* *zee kumurya & real farhana* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *ZEE 'YAR BARIKI* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *Hot love and romantic story* *STORY AND WRITTEN* *BY* *ZEE USMAN KUMURYA* *AND* *FATEEMARH ZAHRA EEDREES(REAL FARHANA)* *~Gargadi !!!~* *~idan kinsan baki da aure karki karanta mana novel idan kin karanta matsalarki~*🤷‍♂️🤷‍♂️ ~*FREE PAGE*~ ®🌁 *FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚* {{Ƙungiya Domin wayar da ƙan mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}} ★{{F.J.W.A}}★📖🖊️ https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/ _Littafin *zee yar bariki* na kudine,game bukata ya tuntubi wannan number,09066710753,ko wannan 08102827812 akan kudi 200 naira kacal,katin mtn ta wannan number,09066710753 ko transfer ta wannan account din 2052300837 Aisha musa U.B.A bank,screenshot ta wannan number,08102827812._ ~*kuyi hakuri dan Allah dajinmu shiru dakukayi 2 days*~ *26_30* *Bismillahirrahmanirrahim* Nurse dince ta gaisheshi cikin girmamawa,gud morning sir. Cikin wata sassanyar murya,mesanyawa mutum nishadi, ya amsa da"morning sister rafi'at. Ai taly jitayi tamkar taje ta rungumeshi ta tsotsi kyawawan lips dinsa,yanda suke motsawa wajen magana abun ya matukar burgeta,sautin muryarsa kuwa harwata kasala yasaukar mata. Nurse takara,furta,doctor ga wacce,doctor kabeer yace narakota nan,tafadi haka tana nuna zeey.wadda takasa hada ido dashi wani uban kwarjini yake mata, data rasa na uban mene. Da ohk kawai ya amsa,nurse dince ta nunamusu seat din gaban teburinsa tace su zauna,ita zata wuce bakin aikinta. Godiya zeey tamata sukayi sallama tatafi. Tunda suka zauna taly take kallonsa tamkar mayya,ita kuwa zeey wayarta ta dakko tana latsawa. Sunkai sukan ten minutes a zaune batare daya gama abunda yakeyiba,hasalima ko kallonsu be karayiba,taly se mutsu mutsu takeyi tana taunar cingum kas_kas,ita kuwa zeey haushi kamar ya kasheta,saboda bakin cikin kin kulasu dayayi. Aranta take cewa,wannan ai kutmar ubancine,da wulakanci,mutum ya zubemu yana harkar gabansa kamar besan damuba,hmm yaci darajar doctor kabeer dase ta zuba masa rashin mutuncintinta da tantirancinta,mtssss taja tsaki.tare da murguda baki. Ahankali ya dago ya kalleta,shikansa yasan be kyauta mataba,amma shima yana aikin gaggawane. Am sorry,ina danyi wani aikine urgently, amma yanzunnan zan karasa na dubaki. Sassanyar muryarsa ta doki kunnuwansu,washe baki taly tayi,tare da fadin bakomai doctor,kagama muna jiranka. Domin ita bataki su Kwana agurinba,tanajin daddadan kamshinsa tare da kallon kyakkyawar fuskar saba. Zee kuwa kawar da kai kawai tayi,batace komaiba. Bayan 5 minutes yadubi zee,muje cikin room dincan na dubaki. Tashi tayi ta nufi cikin dan karamin dakin daya nuna mata,me dauke da gado irinna asibiti,da sauran tarkacen kayansu. Binta yayi abaya,yana kallon yanda bom_bom dinta ke juyawa,acikin rigar jikinta. Zama tayi akan gadon,umartarta yayi data kwanta,akan gadon. Kwanciya tayi ya fara dubata,seda ya gama duddubata sannan yafara mata tambayoyi.akan ciwonnata. Wata tambaya da yay matace,ta mugun raina mata hankali,"kina da aure" "Kaga na maka kala da me aurene malam,kadubani kawai kabani magani ni intafi,banason dogon surutu. Haba,bayan kashanyani sannan yanzu kakara tsareni da wasu tambayoyinka. Tsayawa kawai yayi yana kallonta,yanda take maganar cikin tsiwa da rashin kunya ya matukar bashi mamaki Kuma ransa ya baci matuka,domin shi akan aikinshi yake tambayarta. Matsowa yayi dab da ita cikin bacin rai,yake kallonta. Hannunsa yakai ya kama kunnanta na dama,yace"dan ina miki tambaya akan aikina shine zakimun rashin kunya? Wani irin dadin kamshi taji sanda ya matso kusa da ita,tamkar ankarawa kamshinnasa dadi,ga laushi da sulbin hannunsa,dataji hakan yasa batamaji meyaceba. Murda kunnanta yayi da karfi,cikin tsawa yace"bakya jinane ina tambayarki. Kara tasaki saboda azabar dataji,washhh kunnena,zaka ciremun,kayi hakuri dan Allah. Ita kanta seda ta furta hakan sannan tagane tayi babbar asara,domin tunda ta fara harkar bariki bata bada hakuri,koda bata da gaskiya kuwa,sema tafi Wanda yake da gaskiyar masifa kowaye kuwa. Lallai wannan gayen ya karya mata alkadarinta,kuma bazata taba mantawa da hakanba,jitayi wata tsanarsa ta shigeta,tsana me tsanani ba kadanba. Shi kuwa jintace dan Allah hakan yasa ya sakar mata kunne,ya juya ya fara hada allurar daze mata.batare dayace mata komaiba. Taly kuwa dataji karar zee ta dauka rakintane na allura,domin zee duk iskancinta akwai rakin tsiya. Tsabar bakin ciki da takaici,yau ko zafin allurar batajiba zuciyarta tafarfasa kawai takeyi,tamkar zata Faso kirjinta ta fito. Sotake ta zazzaga masa rashin mutunci,amma shegen kwarjinin dayake mata yahanata,ta kasa yimasa komai,hakan yasa tayi shiru kawai. Bayan ya gama mata allurarne yace ta fito ze rubuta mata magunguna. Magungunan ya rubuta ya bata. "Cikin izgili tace" nawane kudinka,shima batare da ya kalleta ba yace"babu" atakaice. Bata kara maganaba ta dauki Jakarta tayi hanyar fita daga office din. Taly cikin karairaya da rangwada tace"mungode sosai doctor,Allah yasaka da alkahiri. Hannu kawai yadaga mata. Zee tabude kofa da nufin fita,taji daddadar muryarsa a kunnanta,"am ji mana" Tsayawa kawai tayi batare data juyoba. Cikin nutsuwa ya fara mata magana,na manta bangada mikiba yakamata Ki denashan kwayoyin da kikesha na hana daukar ciki,domin suna gab da taba miki lafiyar mahaifarki. Da sauri ta juyo ta kallesa,akan me zandenashan magungunan hana daukar ciki ina *yar bariki* baruwanka da rayuwata,dafatan kagane malam.fita tayi daga office din tare da buga kofar da karfi. Mamaki da al'ajabinta kawai yakeyi,wannan waccen irin yarinyace zatasa masa ciwon kai. Bashi kanshiba,ita kanta taly tayi mamakin furucin kawartata. Cikin nuna son gwaninta da shishshigi tace" kayi hakuri doctor haka take Sam...... Daga mata hannu yayi,alamar ta dakata,cikin sanyin gwiwa tabi bayan kawartata. A mota tatarar da zee se huci takeyi ita kadai,amma taly bata lura da halin datake cikiba,saboda doctor yatafi da imaninta ba kadanba. Tada motar tayi suka fara tafiya. Kai amma gaskiya likitannan ya hadu,ga aji ga kyau,ga dadin murya,wayyo duk wadda ta sameshi tayi sa'a sosai,gashi wannan daga ganinshi yanda yake da kazar kazar zeyi dadi akan bed,har wani diga naji inayi Dana kalli...... Wani irin bakin ciki da takaicine ya turnike zee,ganin yadda talyn ta dage tana yabon makiyinta. Cikin zafin rai tace"Taly idan kinawa kutmar ubanki,kimun shiru da zancen bazannan. Cikin mamaki taly ta kalleta haba besty wai me yahadaki dashi naga yanda kika masa dazu banji dadiba,fadamun meyafaru? Kan uwarkine ya faru,zee ta bata amsa tana harararta. Shiru taly tayi,sanin halin zee din idan ranta yabaci bata da kyau,yanzu seta hada har ita taci uwarta. Tabe baki tayi tana zagin zee din azuciyarta,har suka karasa gida. Abangaren doctor kuwa,mamakin zee kawai yakeyi,Kalmar *yar bariki* ta tsaya masa arai,koda yake bazeyi mamakiba kodaga yananin shigarsu. Tuno lokacin daze mata allura yayi,yanda ta kwashe rigarta bako dar a jikinta,Allah yasoma da wani tyt din wando iya gwiwa ajikinta,data sashi ganin haramun. Dayayi zaton irin sangartattun yayannanne,to me hada amininsa da ita? Gata kyakkywar yarinya amma tazabarwa kanta rayuwa Mara amfani. Tabe bakinsa yayi yana korar tunaninta aransa,fatan shiriya kawai yamata,har kansa ya fara Sara masa. Cigaba yayi da aikinsa kawai,yabar tunaninta. Bayan sun koma gidane,zee ko jiran taly batayi ta gama parking ba ta balle mufin motar tafice cikin sauri. Ruwan sanyi ta dakko a fridge din falon tafara kwankwada kotaji sanyi aranta. zama zatayi akan daya daga cikin kujerun falon kanta namata wani irin sarawa. Tashi tayi tanufi dakinta ta fada kan gado,wuyarta ranta ya baci yanzu kanta ze fara sarawa,jitayi tana kokarin fita daga hayyacinta alamun aljanunta zasu tashi. Ahankali ta fara karanta ayatul kursiyyu da falaki da nasi,cikin karfin hali,duk da azabar da kanta yake mata. Amma ta daure,saboda batason aljanunnata su tashi tanashan wahala sosai basa barinta seda ciwon kafa kokai. Cikin ikon Allah taji ta fara dawowa daidai,rigar jikinta ta cire ta cillar saboda gumin data hada. Ahankali iska tafara shigarta,lumshe ido ta farayi tana sauke numfashi,batasan sanda bacci ya dauketaba. Taly kuwa bayan tagama parking motar ta shigo falon,bataga zee ba hakan yasa direct kitchen ta nufa ta hada kayan break ta fito taci tayi nak.ta koshi. Dakin zee din tashiga,taganta tayi daidai tana bacci,wata sha'awartace taji ta kamata,kamar ta afka mata haka takeji. Amma badama,domin yanzu seta tada maka kafiran aljanunta taci ubanka,gashi gida ba kowa bame kwatarta. Dole haka taja mata kofar dakin data falon ta nufi gidan wata hajiya dake kiranta. Tana mecin alwashi kala_kala masu muni akan zee din. Wajen 12 joeboy ya shigo gidan,har lokacin bacci takeyi,tafi 2 hours tana bacci. Ganin yanda tayi dai dai tana baccinne yasa be tashetaba,wanka yashiga toilet yayi. Bayan ya fitone ya shirya cikin singlet da gajeran wando,ya haura kan gadon. Kura mata ido yayi,wata fitannanniyar sha'awarta na damunsa,beson tashinta daga bacci,yafison tatashi da kanta,amma yakasa kyaleta. Kanta ya dakko ya Dora akan cinyarsa,shafa kanta ya farayi zuwa fuskarta,ahankali ya hade bakinsa da nata yafara tsotsar lips dinta,while yana cigaba da shafata. Hannunsa yakai yaballe breziyar da ita kadaice ajikinta,da sauri ya damki nononta yafara shafa matashi ahankali,yana lailaya mata kan nipples dinta. Wata mika tayi ta kara turo masa kirjinta,amma har lokacin bata farkaba. Cikin baccinta taji anata yamutsata ana tsotse mata baki,saboda joeboy gaba daya ya rude shafata kawai yakeyi. Ahankali tafara bude idonta,harta budesu Tass,idontane yasauka akan na masoyinnata. Hada ido sukayi yana sakar mata wani shu'umin murmushi,yana binta da wani fitanannen kallo. Murmushin itama ta sakar masa tare da tashi zaune,fuskarsa ta shafa,my sugar yaushe kadawone? Najima dadawowa inacan tunaninki ya hanani sakat,shiyasa kawai nadawo naji dumin jikinki,ya jikinnaki. "Dasauki my sugar" Kinje asibitin? Se alokacin tatuno da likitan da bacin ran daya sakata,domin ita ganin masoyinnatama ya mantar da ita. Bata fuska tayi sosai,amma sanin halin joeboy yasata boye bacin ranta,dan yanzu seyace zeje asibitin yasameshi yamasa rashin mutunci.ita kuma bazataso hakanba kodan doctor kabeer. Naje babynah,kuma naji dadin allurar da doctor din yamun sosai,yanzu wasai nake jina. Haka nakeso my baby,kinsan bansan abunda zetabamun lafiyarki,yahanamu jindadinmu. Dakadawo gidannan katarar da taly? A'a bangantaba,meyafaru? Murmushi zee tayi,kai taly jarababbiyace shine tatafi ta barni nikadai agidannan,yanzu da wani abuma yasameni haka zanta fama nikadai. Cikin mamaki joeboy yace"mekuma yafaru baby. Dawani matsanancin ciwon kai na dawo dear,kuma naji nafara fita daga hayyacina,badan nayi addu'a ba dabansan meze faru daniba,banmasan sanda bacci ya daukeniba. Shafa kanta yayi,oh my baby,aljanunnan suna damammun ke dayawa,yakamata mufara Neman magani. Nima sun isheni wlh dear,zamuje kawai aciremun su,yanzu bari nadan watsa ruwa,nasamar mana abinda zamuci,danni ko break banyiba,banmasan time yayi hakaba. Kankace mata idanu yayi cikin sigar iskanci yace"ni akoshe nake kekadai nakeson ci. Dariya zee tayi,my sugar baka da dama,bari naje na fito,seka cinin. Sauka tayi daga kan gadon,shikuma yabita da wani mayataccen kallo,yana hadiyar yawu. Kafin ta fito daga wankan joeboy harya dafa mata indomie,saboda shifa a matse yake da ita. Tana fitowa ta shirya cikin wata half best,da wani Dan guntun wado. Falon tanufa,kamshin indomien yadaki hancinta,kitchen din tanufa,taga joeboy yana juyo mata indomien a plate. Dariya sosai takama masa,domin tasan dalilin dayasashi yin hakan. Dariyartace tasashi juyowa,bata rai yayi,baby mene kikemun dariya? Tsaigaita dariyar tayi tace"my sugar Sam baka dadama,rashin hakurinka yayi yawa. Kinga lefina my baby,kedince dadinki yayi yawa,bana gajiya dacinki kokadan,ya fadi hakan yana tahowa,hannunta yaja,suka nufi falon yazauna akan kujera,ya zaunar da ita akan cinyarsa yafara bata abaki. Sosai taci indomien sannan ya kyaleta,daki yanufa yakwanta akan gado yana jiranta. Ita kuwa tana sane take taja masa rai,awajen wanke plate dinma seda tadau lokaci,data shiga dakinma zama tayi a bakin mudubi tana shafe_shafen turaren da babu gaira babu dalili. Joeboy ganin Jan ran yayi yawa,yasan tana sane take masa haka,yau jan ajinnatane ya tashi. Ahankali ya sakko Daga kan gadon yanufeta.rungumota yayi ta baya,yana shinshina wuyanta,yana busa mata iskar bakinsa akunnenta,ahankali yake shafa gashinkanta zuwa fuskarta zuwa kirjinta. Salon joeboy yafara rikitata,dama itama atsananin bukace take da sauri ta juyo ta rungumeshi tsam ajikinta tana fitar da numfashi da sauri da sauri............. *BY* *zeey kumurya and real farhana* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *ZEE 'YAR BARIKI* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *Hot love and romantic story* *STORY AND WRITTEN* *BY* *ZEE USMAN KUMURYA* *AND* *FATEEMARH ZAHRA EEDREES(REAL FARHANA)* *~Gargadi !!!~* *~idan kinsan baki da aure karki karanta mana novel idan kin karanta matsalarki~*🤷‍♂️🤷‍♂️ ~*FREE PAGE*~ ®🌁 *FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚* {{Ƙungiya Domin wayar da ƙan mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}} ★{{F.J.W.A}}★📖🖊️ https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/ _*Littafin zee yar'bariki na kudine,game bukata seya tuntubi wannan number 09066710753,akan 200 naira kacal,katin mtn ta wannan number 09066710753 or 08102827812.*_ *31_35* *Bismillahirrahmanirrahim* _________shafata yakeyi yana fitar da numfashi,domin turarukan jikinta bakaramin kara rudashi sukaiba. Bakinsa yakai cikinnata yafara sakar mata zazzafan kiss, itama da sauri ta cabki harshensa tana masa wata irin tsota,me fitar da mutum Daga hayyacinsa. Kasa yayi da bakinsa yana lasar wuyanta,kasa yayi da rigar jikinta gaba daya,daidai kan nononta yasaka bakinsa,yana tsotsar kan nononta. Wani irin dadine ya ziyarceta,zuwan dadi na fita Daga kasanta,kara tura masa nonontake bakinsa,hannunta duka biyu takai tana yamutsa sumar kansa.se lumshe ido dan dadi,numfashinta na fita da sauri da sauri tana sakin nishin dadi. Dagoshi tayi Daga jikinta,tare da tunkudashi kan gadon,binsa tayi ta fada kan kirjinsa,bakinsu ta hade guri daya tana goggoga masa nononta a kirjinsa. Tuni tsikar jikinsa tatashi yarrrrrr jijiyarsa ta mike sambal,tana harbawa ajikinta. Hannunsa yasa yana shafa bom bom dinta tare da mammatsa mata su,yanayin sama da kasa dashi,tayanda joystick dinsa take goguwa a kasanta. Cire bakinta tayi Daga nasa,ta kama joysticks dinsa ta turata cikin durinta dayake malalar ruwan dadi.gaba daya ta fita Daga hayyacinta,sotake kawai tajishi ajikinta yana cinta. Atare suka saki wata siririyar kara saboda dadin daya ziyarcesu,alokaci daya. Dakanta take having sex din,tana sama da kasa akansa. Ahhh.....!!!!aushhhh......!!!!sugartyyyy......dadiiii.....inajin dadi sosai,kaziramun sosai, washhh.....!!!!!!babynahhhh dadinka ze kasheni,auhmmm....... Nononta tazira masa abaki,da sauri ya cabke yafara tsotsa hade da ciccizawa,hannunta takai tana shafa sumar kansa zuwa fuskarsa da kirjinsa. Bakinta ta kai daidai kunnansa,tazira harshenta tana karkada masa acikin kunnannasa. Jiyayi kamar tana masa Susa a kunnen,wani irin dadi yakeji yanabin kowacce jijiya ta jikinsa. Kara manneta yayi ajikinsa,yana kara kaimi wajen zungura mata burarsa. Seda sukayi kusan 40 minutes ahaka sannan tasamu tayi realising,kankameshi tayi tana sakin nishin dadi,shafa bayanta yakeyi ahankali,idonta a lumshe tana maida numfashi,ta kwanta flat a kirjinsa. Shiko ko alamar gamsuwa beyiba sema wata sabuwar jaraba dayake ji. Babytah bankoshiba,kitashi kitashamun burata,kozaki zukomun na kawo da wuri.cikin matsanciyar jaraba yafada mata hakan,yana busa mata iskar bakinsa a kunnenta. Dagata yayi Daga jikinsa,ahankali takama joystick dinnasa,tahade hannunta biyu tana murza masa ita. Sosai yakejin dadin abunda take masa,besan sanda ya damki nonontaba yana mammatsa mata suba numfashinsa na fita da sauri da sauri. Kwantar da ita yayi,ya tura mata joysticks dinsa abakinta,hannunta yakai cikin durinta dayake malalar ruwan dadi tamkar tayi fitsari yafara fingering dinta. Wani irin dadine Mara misaltuwa yaziyarceta,kara kaimi tayi gurin sucking dinsa,tamkar jaririn daya shekara besha nonon uwarsaba. Ahhhhh......!!!! Hmmmmm.....!!!! My babyyyy....!!!! Zaki shanyemun burata!!!!! Wayyyooo.......!!!! Dadiii....kishaaa sosai,ki cinye ki tsotsi kan ahhhhh...... Sucking dinsa take sosai,tare da shafa twins dinsa,aiko nandanan yafara mata barin madara abakinta,kokarin cire burarsa takeyi Daga bakinta amma yahanata sema kara tura mata ita yakeyi cikin bakin. Seda yagama fetsar mata da ruwan Tass sannan yazare joystick dinsa, Daga bakinnata. Lasar jikinta yafayi yana kissing duk inda yaci karo dashi,tundaga wuyanta kirjinta cikinta harkasanta,inda yasa harshensa yafara lashe ruwan dadinta. Dadin ruwan yakeji da gardinsa,harwani lumshe ido yakeyi yana kara tande mata. Ahankali ya zira harshensa a cikin durinta yana caccakarta dashi,sosai yake wasa da harshensa agurin. Ita kam ta gaji dama bajin dadin jikinta takeba,amma joeboy yaki kyaleta, ta rulama wata sabuwar jaraba yakeji. Kokarin turesa takeyi,amma dayake dan duniyar kansane,seda yasan yanda yayi ya mantar da ita wata gajiya. Wani irin salon sucking dinta yakeyi,Wanda yasata jin wani irin dadi ya gauraye gaba daya jikinta,lumtse ido ta farayi tana kara tura kansa kasanta,tare da bude cinyoyinta. Sosai takejin dadin abunda yake mata,sumbatu tafara sakar masa kala_kala,seda tayi realising sannan yacire bakinsa. Dasauri ta murgina gefe,tana mayar da numfashi jikinta yayi lakwas,matsowa yayi jikinta ya rungumeta,tare da fadin,babytah nifa bankoshiba ina bukatar kari,burata bata gaji dayin iyo acikin kogin dadinkiba. Cikin shagwaba tace,haba my sugarty nidai nagaji,baka ganin bani da lafiyane,gaba daya jikina ya shika. Haba tawan kada kizama raguwa mana idan baki baniba,waze bani kidaure kadan zankare,ya karashe zancen tare da kashe mata ido daya. Zatayi magana yayi sauri hade bakinsu tare da hayewa kanta,saita burarsa yayi ya zungura mata ita da dukkan karfinsa. Itakam tagaji hakan yasa ba'abun datake ji na feeling se zare idanu kawai takeyi. Sukuwa yakeyi akanta tamkar doki,yana kwarara ihun dadi. Wayyyyoooo.....!!!!babyyy......!!!!durinki dadi,ahhhhhh.....!!!!!wayyo burata.......!!!!!babyyyynah,kece rayuwata.....!!!!!kece dadina,dadinki ze kasheni,hmmmm......aushhhh........!!!!!!! *************** Karfe uku da 'yan mintuna doctor Mahmud yay parking motarsa a cikin madaidaicin gidansu. Direct part din mahaifansa ya nufa,hajiya kaka tana zaune a falo anhakimce ana kallo. A mutukar gajiye yayi sallama, bakowa a falon se hajiya,murmushi yayi ganin yanda hajiya kaka ta kurawa TV ido tana kallon Indian firm tamkar me fahimtar abunda suke cewa. Zama yayi agefenta tare da kwantar da kansa akafadarta. Arazane ta juyo tana fadin wayyo,dariya yashiga yi ganin yanda ta tsorata tana micin micin da ido. Amma dai wlh Mahmud anyi katon banza,kawai kafadowa mutane gida ba sallama kazo ka tsoratani. Yana murmushi yace"haba uwargida nasan duk wannan gayun da'akaci akazo falo aka zauna ni akayiwa ana jirana,kamar nasan haka kuwa nataho miki da tsaraba. Washe baki hajiya kaka tayi,kai dan albarkana,shiyasa nake ji dakai,duk jikokina nafi sonka,yo badole indinga maka gayuba,tunda kaki dakkomun amarya. Karki damu tawan,tunda kishiya kikeso nakusa yo miki kisha kuruminki. To Allah ya amsa bakinka,domin nagaji da ganinka haka ba aure,ka girma ka girme kazama tuzuru,Allah yasa matartaka 'yar gidan tarbiyyace. Wata kyakkyawa budurwace ta sakko Daga sama,cikin tafiyarta ta nutsuwarta fuskarta dauke da murmushi. Laaa yayana yaushe kadawo,sannu da zuwa bari na kawo maka ruwa kasha, batare data jira amsarsaba tashige kitchen. Murmushi yayi yana mejin kaunar yarinyar aransa,kaf cikin kannensa yafi ji da ita,yarinya ce me hankali da nutsuwa ga biyayya. Dawowa tayi da gorar ruwa,akan plate da cup guda daya,tsiyaya masa ruwan tayi,ta mika masa. Amsa yayi ahankali ya motsa kyawawan lebbensa,nagode sosai kanwata,Allah ya baki miji na gari. Rufe fuskarta tayi da tafukan hannayenta,hajiya kakace ta'amsa tare kara fadin,ai shukura yarinyar kirkice ga hankali, hakinku daya da kai da ita. Ajiye kofin yayi,akan plate din bayan yashanye ruwan tassa sanyin ruwan yana ratsasa. Briefcase dinsa shukura ta dauka,yaya bari inkaima daki inhada maka ruwan wanka. Dako kinkyauta my shukura domin a matukar gajiye nake,da sauri hajiya kaka ta dubi shukura,kee dawo da jakarnan bebani tsarabataba. Banda abunki hajiya,aise na sakko zan baki,batarai hajiya kaka tayi batace komaiba.ta maida hankakinta kan kallonta. Itadai shukura dariya tayi ta nufi dakin yayannata. Murmushi Mahmud yayi,hajiya wai ina umma da Abba ne? Batare da hajiya ta kalleshiba tace"aikasan inda suke ko yawo zandingayi dasu aka ina ga iyayen Mahmud. Dariya yayi sosai,ganin yanda ta kankance ido tana magana tamkar fada. Haba hajiya maida wukar mana,duk dan akan tsarabane,nafasiyo miki gashashshen nama. Aidake ca aka maka ni mayyace,dase kagama jamun rai zaka bani,nifa ba'ajamun ajifa,kuma Aida fatsimace bazaka mata hakaba,amma ni dayake ka rainani gashinan kanamun ai. Bata rai haba hajiya,gaskiya zamu bata kidena batamun sunan ummana. Nafada din nakara fada,fatsima kayi abunda zakayi,sunantane tun iyaye da kakanni kuma dole afada mata. Shukurace ta dawo falon,"yaya nagama hada maka ruwan" Yawwa kanwata kikawomun abinci daki,amma kafinnan mema kuka dafane? "Kuskus" tabashi amsa. Kuskus kuma,nikam mezanyi da wani kuskus, amma ai kunsan banaci,ai. Yaya ni ina school ma aunty zulaihat tayi girkin kuma itama tasan bakaci ai. Daidainan wata budurwa tataho Daga sama tana sakkowa,fuskarta babu fara'a,se yatsine fuska takeyi,kamar taga kashi. Tadubi shukura,to munafuka kinzo kina masa munafurcin da kikasaba ko? Allah ya baki hakuri aunty zulaihat nibada wani Abu nafada masaba. Wani kallo Mahmud yajefi zulaihat dashi,zunbura baki tayi tashige kitchen. Hajiya kaka datake ta binta da harara tace"narasa a ina wannan figaggiyar yarinyar ta kwaso shegen bakin hali da tsiwa,se cuno baki takeyi kamar na tsuntsuwa. Yaya bari naje nafa maka ko macaroni ne kafin ka fito Daga wanka. A'a shukura bari nayi wanka naje gidan mamina nasan bazan rasa abunda zanciba. Yo kaima dakayi auranka ka huta aida se abunda kakeso zaka dawo katarar,kuma karka mantamun da abuna idan katashi fitowa. Bayan yayi wanka ya shirya ya nufi dakin mahaifiyarsa, Ya gaisheta. Mahaifinsa yana zaune adakinsa yanajan carbi me guda dubunnan,kaga ganin dakinnasa kasan malamine,saboda yawan littattafan addini adakin,dasauran abuwawan manyan malamai. Da sallama ya shiga dakin yazauna a gefen dardumar da mahaifinnasa yake akishingide. Tashi zaune Abba yayi tare dayin shaida a inda yatsaya ya ajiye carbin a gefensa. Likita bokan turai,andawo kenan ya aikin. Alhamdulillah Abba,ya fama da jama'a. "Alhamdulillah" To amma dama nadawone nace bari nazo na gaisheka yanzu zan wuce gidan mamitane. To nima tashi zanyi nanufi masallaci lokacin sallah ya gabato,kagaida mun da Rahman sosai,Allah yayi maka albarka,yakawo maka mata tagari. "Ameen Ameen Abba nagode senadawo" "Adawo lafiya,Allah yakiyaye ya tsare hanya" Kasa yakara sakkowa har lokacin hajiya kaka tana hakimce,tana kallo. Takarfen zanje gidan autarki meza'akaimata,tace gaisuwa mana,kagaisheta,tukunnama ina tsarabar tawa naga kafito hannu rabbana. Kiyi hakuri ta karfen idan nadawo zantaho miki dashi,yanzu bansiyiba,kimun addu'a sena dawo. Banza ta masa,seda yakara maimaita mata,ahasale tace Allah ya kiyaye,fita yayi yana mata dariya. *************** Bacci takeyi sosai saboda matukar tarin gajiyar da joeboy ya Tara mata. Ganinta tayi a wani guri me matukar duhu,ga wani rami dayakeci da wuta,zafin wutar da hucinta yana tabota sosai,gawani santsi dayake kwasarta yana kokarin jefata ramin.ihu datakeyi sosai,tana bukatar agaji, amma bawanda yakawo mata dauki,juyuwa tayi taga wani mutum ya juya mata baya amma yazuru mata hannunsa alamun ta kama,da sauri ta kama hannunnasa,yana janta,santsin gurinma yana kara janta,setakai daf da ramin,se mutumin yajanyota,amma seta kara komawa,dakyar ta samu mutumin dajata da karfi kuma har lokacin be juyo ta ganshiba. Amatukar firgice ta farka,zuciyar na bugawa,ta hada uban gumi sharkaf,tsoro me tsanani ya shigeta. Wannan wanne irin mummunan mafarkine,waye wannan daya taimaketa? Kirjinta ta dafe da hannunta,tana maida numfashi. ************** Seda yayi sallar la'asar sannan ya karasa gidan maminsa. Yana zaune a falonta akasa yanacin lafiyayyen tuwon shinkafar data zubo masa fari Tass dashi,da miyar zogale. Mamy na zaune akan kujera tana kallonsa,kiran sunansa tayi"Mahmud" Dagowa yayi yana kallonta,cigaba da magana tayi. Mahmud yakamata fa ace zuwa yanzun ka'ajiye iyali,shekarunka sunjafa,abokananka da kannenka daka girma duk sunyi aure. Zare hannunsa yayi Daga cikin tuwon ya fuskanci maminnasa. Mamy komai lokacine,kuma insha Allahu zanyi aure Nanda bada jimawaba,kodan farin cikinku. Dakwa ka kyauta,dan dazu da hajiya takirani cewa tayi ninake daure maka gindi,bana maka fada shiyasa kakiyin auren. Dariya yayi,kyaleta mami rigimar hajiya ce kawai. Hararar wasa mami ta wurga masa,mahaifiyartawa ce me rigima Mahmud. Allah ya baki hakuri autar hajiya wasa nakeyi,nidai kawai kutayani da addu'a,Allah ya kawomun mace ta gari,dominni har yanzu banga maven danaji ina sontaba,kuma ni nafison na auri wadda nake matukar so. Hakane Mahmud,Addu'a kam munanan munayi. _Mahmud kenan tamkar bashine miskilinnanba,dama idan kaga maganarsa ko dariyarsa,to da hajiya kakane ko maminsa kokuma shukuransa_ Kwance yake a falon mamin bayan yagama cin abincin,so yake yadan rintsa,dukda bayason yin baccin saboda bayan la'asarne. Amma jiyakeyi tamkar anmasa duka saboda tsabar gajiya,idonsa a lumshe yake. Fuskar yarinyar dazuce,kawai ta dawo masa tamkar a lokacin abun ya faru,yanda take motsa dan karamin bakinta tana tsiwane,yake burgeshi. Murmushi yasaki Wanda besan yayiba,juyi yayi akan kujerar dayake,amma Sam baccin yaki zuwa fuskarta da surarta takasa bacewa acikin idanunsa. Dan karamin tsaki yaja saboda abun yafara damunsa, to me hakan yake nufi............... *BY* *zeey kumurya* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *ZEE 'YAR BARIKI* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *Hot love and romantic story* *STORY AND WRITTEN* *BY* *ZEE USMAN KUMURYA* *AND* *FATEEMARH ZAHRA EEDREES(REAL FARHANA)* *~Gargadi !!!~* *~idan kinsan baki da aure karki karanta mana novel idan kin karanta matsalarki~*🤷‍♂️🤷‍♂️ ~*FREE PAGE*~ ®🌁 *FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚* {{Ƙungiya Domin wayar da ƙan mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}} ★{{F.J.W.A}}★📖🖊️ https://www.facebook.com/Fajin-jini-writers-association-109611777388680/ _Littafin zee yar'bariki na kudine,game bukata seya tuntubi wannan number 09066710753,akan 200 naira kacal,katin mtn ta wannan number 09066710753 or 08102827812._ *sorry sorry sorry,fans bamu da bakin magana*,🙏🙏 *36_40* *Bismillahirrahmanirrahim* ............juyi kawai yaytayi har akayi kiran magriba besamu yayi baccinba,dole haka ya hakura ya mike yayi alwala ya nufi masallaci,ransa abace. *********** Tana zaune,tanata tunanin dabatan ma'anarsaba,taly tashigo cikin gidan,bata ganta afaloba hakan yasa ta nufi bedroom dinta. Mamakine yakamata ganin yanda zee din ta hada kaida gwiwa,tayi zurfi acikin tunani.da sauri ta ly ta karasa gareta domin ita atunaninta wani abune yasamu joeboy. Girgizata tahauyi"kawata menene yake faruwa naganki ahaka ko wani abune yasamu joeboy? Cikin tsananin damuwa take jero mata wadannan tambayoyin.ahankali zee ta dago ta dubeta,"bakomai taly,babu abunda yasamu joeboy kuma.magana zee takewa taly amma gaba daya hankalin taly yanakan kirjin zee,saboda rigar dake jikinta babu abunda ba'a gani kuma ko breziya bata saba,har kan nipples dinta ana hangowa.tsaki zee taja tana hararar taly,wlh taly ke mayyace jarababbiya kawai,ta fadi hakan tare da mikewa ta nufi toilet.ajiyar zuciya taly ta sauke tanabin zee da kallo,kamar ta lasheta.ita kam tana matukar sha'awarta zee,ganin zee din yasatajin wata finanniyar sha'awa kamar ba sex ta gamaba yanzu.wayar zee dake kan mudubice ta kawo haske alamun ana kira,dasauri taly ta tashi ta nufi wayar *my sugar* taga yana yawo akan screen din wayar,dasauri ta dakko wayarta ta dauki numbern a wayarta,domin duk yadda suke da zee bata da numbern joeboy. Kamar ta daga sekuma ta fasa ta koma ta zauna,a bakin gadon.zee ce tafito daure da towel,tana goge jikinta da wani karami."Anata kiranki amma banje gurinba banga me kirannakiba.duba wayartata zee tayi,murmushi tayi tare da fadin,hmm joeboy ne bayan ya gama taramun gajiya ya gudu,anjimama yadawo nasan ba kyaleni zeba,wlh taly wani lokacin jarabar joeboy mamaki take bani.Murmushi taly tayi,to ai kawata irinsu akeso masu cinka har makogoro,nafison harka da irin mazannan."taly bakisan joeboy bane,jarabarsa tayi yawa,kinsan nima akwai jaraba amma duk da haka wani lokacin mamaki joeboy yake bani.taly tace"dama daga ganin joeboy aikasan zeyi jarumta saboda akwai kayan aiki.murmushi kawai zee tayi bata kawo komai arantaba. Mirror tanufa,taduba kiransa 4missed call yamata,murmushi tayi,kamar takirasa back,amma tabari seta shirya dan insuka fara hira sesunfi 30mnt,zama tayi tafara shafa lotion dinta masu kanshi,hoda kawai tashafa da kwalli se lipstick din data shafawa lips dinta,woww duk da bawani kwalliya tayi ba tayi kyau sosai.drawer ta bude taciro wasu arnayen kaya Riga da wando wanda wandon yakai mata iya gwiwa,rigar white ce wanda akayi rubutu a gaban```Kiss me baby```. Tally ko da tunda zeey tafito taketa binta da ido,daman towel din data daura karamine,hakan yasata ganin yarda bomboms dinta ke juyawa,wani irrin sha'awa take taso mata dan harwani irrin zut-zut takeji a tsakiyan durinta. Zeey na isowa kusa da ita,tally ta tashi tamatso kusa da kawar tata Dede kunnenta tarada mata"wowww darling uh looks so gorgeous, kashhh tafada tana dafe mararta,uh faces looks fabulous,tafada cikin whisper.hade da Kai hanunta kan nononuwan zeey. Ay zeey bata bari ta taba mata nono ba ta make hununta cikin fushi da tsiwa tace"Ban san irrin wanan iskancin da lalata kin dauka kowa tsinanne ne ko dan iska irrinki?,wlhyy tally kifita a idona inrufe,inkinaji da guntun iskancinki kije kiyi da wainda kika saba mana tunda ke mayyace.kuma dis is d first and last dazaki karamun irrin iskancinku na yan tasha in dauka.takarashe zancen hade da galla ma tally harara. Cikin jin fushi abinda Zeey tamata tace"Nii ce yar'iska zeey?,nii tally ake fadawa yar'iska.amma kinsan cewa dani dake duk yan'iskan ne,gwara ni ban zauna dawanii shegenba da ba mijina ba muna tarayya irrin na ma'aurata dashi.banga lefinki baa,iyayen dasuka barkii kina karuwanci sunaga lefi dan su samu tuwon dazasu sa abaki,amma.......... Ai zeey bata bari takarasa ba ta kwasheta da mari tace ko uban da ya haifi ubanki be isa ya zagi iyayena ba balle ke,ke karuwar titi,kema sanin kankine tally waye mahaifina a kasanan.amma kefa waye mahaifinki inbanda shoe shiner har yamutu dawanan yike cin abinci.tafada tare da galla ma tally harara. Cike da fushi tally tace"Bestie ni kika mara? "An mareki din kiyi abunda zaki iyayi.ke kafin in bude idona in rufe ki barmun gida. Ai babu shiri tally tafice daga dakin dan tasan yanzuh tsinannun aljanunta zasu iya tashi sumata duka babu me kwatarta. Tana fita zeey ta zauna agado tana maida nunfarfashi,dan bakaramin haushi tally ta bata ba. Tally ko nafita ta ciga motar data zo da ita,amma takasa tafiya dan tasan in har tasake ta bata da zeey,tofah ta mutu,dan yawancin abubuwanta Zeey ce ke daukar nauyinsu.batasan sanda tace"kambuu ga motar da tace zata siyamun shima yawiceni aah wlhyy bari inkoma in lallasheta,dan wlhy ko uwata ta daka sena hakuri.wata zuciyar ce tace mata karki je yanzuh wata kuma tace kawai ki je,gwarade inje dan yanzuh Inna rabu da zeey yazanyii da mama?. _kasancewar zeey ce ke daukan nauyin mahaifiyarta gabadaya_ Fitowa tayi daga mota tanufi cikin gidan. Zeey ko nan yar'da take ji take kamar aljanunta zasu tashi,addu'oi tafara yi tana karanto ayatul kursi.tunda tafara karantawa tafara samun sauki.karar bude kofar datajine yasata daga kai duk a tunaninta joeboy ne amma se taga wacce bata tsammani ba wato tally,cikin masifa ta tashi tace"tally,leave my room,tafada tana nuna mata kofar futa. Cikin tsoro tally takaraso gaban Zeey tace"Bestie ki tsaya ki saurareni,pls na rokeki. Cikin hasala Zeey tace"I said leave.takara nuna Mata kofa. Tally ce tafara magana kamar zatayi kuka"bestie don't forget our promise, inkika hau ni zanyii sanyi,Inna hau ke zakiyi sanyii.pls kidena wacan zecan. Cikin sanyin jiki Zeey tace"promise me bazaki Kara ba. Cikin nasara tally tace"I promise you. Rungume junna sukayi,cikin farin ciki.tally ce ta bata rai kamar ba ita take dariya ba,motsa baki tayi allamun magana wanda ni karan kaina bansan me taceba kuma ban tunanin ita zeey din taji. Sakin junna sukayi,toh zauna meya kawokii,Zeey ta tambayi Bestie ta. Kaiii sauri nike cweetie Ina kan hanyane nace Bari inzo Inga lafiyar twiny na. Toh gashinan kingani Ina lfeaa. "Toh dear Bari nawuce dan sauri nike. Rakata Zeey tayi har wajan mota sedataga fitar motarta ta dawo,cikin ranta tace"Allah sarki tally,kawa ta gari,inasonki taly amma banason wannan kazantar taki da kikeyi. Tana isa daki ta kwanta tare da kifa cikinta,tunanin gida kawai take,sunan da Dad dinta ke kiranta dashine yafado mata ahankali tace ```Princess```,Fara kawar da tunanin tayi dan tarasa miyesa kwata-kwata batason komawa gida,duk da cewa ko tana kewar gidan da mutanan gidan especially momma da Dad.kanta tarike tanaa kashhhh,tare dayin tsaki,tarasa mezatayi dan ta kawar da tunanin amma tarasa,tunawa tayi da joeboy yakirata wayar ta dauka hade da sambadamai kira. Bugu biyu yadauka"hello baby,tuntini nike tunaninkii wlhyy,nakiraki amma baki daga ba. "Eh my sugar,wlhy nashiga wankane,kuma dana fito tally tazo shiyasa. "Ohk toh shknn,yanzuh zan dawo atanadarmun abin dadi.yafada cikin sexy voice. Murmushi Zeey tayi sanan tace"ohk girki me dadi kakeso,wani irri kakeson namaka? Yagan tasan meyake nufi sarai iskancine"kibari Ina dawo zan fadamiki. Dariya tayi tareda kashe wayan dan fitsari takeji,inta biyemasa ko tasan ko kalamansa zasu iyasata futsarin,a wando. ************* Tally ko bayan ta bar gidan zeey gidan kawarta tanufa mesuna sahira,domin taje ta rage zafi. Tana shiga falo ta tarar da babu kowa, daki tanufa akan gado tatarar da sahira tsindir haihuwar uwarta,ga wani matashi wankan tarwada yana zubamata gwatso Se caccaka mata zabgegiyar burarsa yakeyi,wacce keda shegen tsawo da kauri,babu abinda ke tashi a dakin inbanda nufarfashi,da sumbatun sahira fadi take"Ashhhh,uhmmm,haaaa,Ashhhhh,ahhhhh,ahhhh,washhhh.shaheed kacini da kyau wayyo dadiii ahhhhh!!!! Wani irrin sha'awace takara tasowa tally,daman Zeey tatada mata hankali ga wa'inan namma na kokarin rikitata. Kansu tanufa tareda banbaro matashin dake cin sahira,rabewa sukayi.sahira ce tajiyo ido biyu sukayi da tally,murmushi tasakin mata tareda fara cire mata kayan jikinta,seda tacire mata su tass sanan,tafara matsa nonuwanta hade da tsotsa while tally tana wasa da joystick dinsa tana sha masa shikuma yina tsotsar durin sahira,kasa sahira tafara zuwa bakinta takai kan durin tally tana lasa ruwan dadinne keta bul-bulowa daga durin tally. Shiko shaheed se cin gindin sahira yike,hade da fingering dinta. Sunfi 30mnt suna avbu daya.danko Mata biyu ba wasa ba shaheed yayi realizing,amma dayake mayune seda suka jin joystick dinsa na yawo cikin durinsu sukaji dadi.dan shaheed kwanciya yayi tally ta dane kansa taseta joystick dinsa tana sukuwa kansa itako sahira tsugunawa tayi kamar me kashi,yayinda shaheed ke ta shan durinta kamar lolipop. Sukuwa tally keyi akansa while suna kissing juna da sahira at desame tym sahira na mammatsa mata nonuwa. Sahir ce takai hannu kan durin tally tana shafawa tashi taki ta zare joystick din shaheed hade da turawa cikin bakinta zuba miyau tayi aciki takuma kara mayarwa cikin gidin tally sanan takoma takuma yin kamar yarda tayi abaya. Sunfi karfin 40mnt suna hakan kafin yakoma lashe durin tally,yina cin sahira.dukansu ihun dadi kawai suke kwararawa,ahhhhh!!!!! Aushhjj.......dadi.....hmmmmm!!!. Seda suka gama lalacin su sanan suka ja bargo suka rufe dan bakaramin gajiya sukayi ba duk da ko sallah da'ake Kira be damesu ba(wa'iya zubillah allah yatsare mu da irrin wanan halin,pls sis agyara duk abinda kike inde har aka kira sallah tohfah ki gaggauta barinsa kiyi sallah inyaso daga baya kin karasa,in bahaka ba allah yakamaki.....nide Real farhana babu ruwana ```Lol```). Tana kwance akan gado joeboy yashigo dakin,tsayawa yayi yana mata wani shu'umin kallo,cikin tsananin farin cikin ganinsa tatashi ta fada kirjinsa, "welcome my sugar ta fada cikin zazzakar muryarta.batare daya amsa mataba yafara shinshinata yana busa mata iskar bakinsa,a fuskarta." My sugar pls kabari ka huta mana, ta fadi hakan cikin muryar shagwaba.wani fitinannen kallo yajefeta dashi yana lasar lips dinsa,"aikece babban hutuna yafadi hakan yana mannata a kirjinsa yana goggoga mata joystick dinsa a jikinta."nidai my sugar yau banajin dadi kabarni na huta mana. Tureta yayi Daga jikinsa alamar yayi fushi,kan gado ya koma ya kwanta yana bata rai.a hankali tanufoshi tafada jikinsa,"sorry my sugar kasan bazan juri fushinkaba,nadena ganinan kayi duk yanda kakeso dani."kinsan ai ba Wanda ze bani seke shiyasa kikemun haka ai.balle botiran rigar jikinsa ta farayi tana shafa masa gashin kirjinsa,bakinta takai ta kama lips dinsa ta fara sucking dinsa........ *BY* *zeey kumurya&real farhana*💗 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *ZEE 'YAR BARIKI* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *Hot love and romantic story* *STORY AND WRITTEN* *BY* *ZEE USMAN KUMURYA* *AND* *FATEEMARH ZAHRA EEDREES(REAL FARHANA)* *~Gargadi !!!~* *~idan kinsan baki da aure karki karanta mana novel idan kin karanta matsalarki~*🤷‍♂️🤷‍♂️ ~*FREE PAGE*~ ®🌁 *FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚* {{Ƙungiya Domin wayar da ƙan mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}} ★{{F.J.W.A.}}★📖🖊️ https://www.facebook.com/Farin-Jini-Writers-association-101140968266505/ _*Littafin zee yar bariki na kudine game bukata seya tuntubi wannan number,09066710753.akan 200 naira kacal.*_ *41_46* *Bismillahirrahmanirrahim* .........shafa gashin kansa takeyi tare da sakar masa zazzafan kiss.while tana cigaba da shafa kirjinsa zuwa kasan mararsa.mantawa yayi da wani fushin dayakeyi da ita.saboda salon zee ya rikitar dashi.wani kiss yake sakar mata,yawunsa yake zuba mata abaki tare da kama harshenta yana mata wani irin sucking tamkar ze cire mata harshen.ahankali ya cire bakinsa daga nata.ya fara lasarta tundaga habarta,wuyanta har zuwa kirjinta.nononta daya ya kai bakinsa yafara mata wani irin tsotsa yana ciccizawa.dayan kuma ya masa wata irin damka yana macika mata tamkar ya samu kwabin fulawa.a maimakon zee taji dadi sema wata azaba data ziyarceta."washhh my sugar ka sassautamun zafi.kwantar da ita yayi yana cigaba da lasheta tamkar maye.kasa yakeyi da fuskarsa.sucking din gindinta yafarayi.wata irin zabura zee tayi saboda dadin daya ziyarceta.kara matse kansa tayi atsakanin cinyoyinta.lumshe ido takeyi tana sakin numfashi.zira harshensa yayi a kofar gindinta ya fara caccakarta da harshennasa.hannuta ta kai ta kamo joystick dinsa data Mike sambal acikin wando tana shafa masa.zare bakinsa yayi daga gabanta.cire wandon jikinsa yayi da boxer din dake jikinsa.cike da mugunta ya danna joystick dintasa da karfinsa.atare suka saki kara.zee wata irin azabace ta ziyarceta.tasan yana sane yake mata saboda ta bata masa Raine yake hucewa.shi kuwa joeboy sukuwa yakeyi akanta,yana sakin ihun da dinsa.saboda yau zee din har wani gardi ta kara masa.tun tana jurewa har tazo ta fara kuka tana tuttureshi,amma joeboy tamkarma kara zugashi takeyi.kara caccakarta yakeyi.yana zungura mata burarsa.kwata kwata yau batajin dadin sex din mafarkin datayi bakaramin sanyaya mata jiki yayiba.yakai kusan 40 minutes yana hakarta amma ko'alamar kawowa beyiba.hakan yasashi dagata ya juyar da ita yadaga kafafunta ya Dora akan kafadarsa.kara zungura mata burarsa yayi a cikin durinta datake ta malalar ruwan dadi.yana matsa bom_bom dinta.wani ihun ya kuma saki.ahhhhh,wayyyyo!!!! gindinki dadi my zee,karki barni dan Allah.wayyoooo!!!!! burata zaki kasheni da dadinkiiiii!!!!! Hawaye shabe_shabe saboda dadin dayake kwasarsa yana yawo dashi a gajimare.itakam zee jikinta yayi lakwas kukanma yadena fita se hawayen azaba kawai takeyi.......... ***************** Seda sukasha baccinsu suka more sannan suka tashi.wanka sukayi suka faracin abinci.suna cikin cin abincinne taly ta dubi sahira "kawata ina da damuwa araina,wadda narasa ta ina zan bullo mata.cikin mamaki sahira ta kalleta " wacce damuwa gareki kawata."ajiyar zuciya taly tayi.sonake na mallaki joeboy..."joeboy! Sahira ta katseta,joeboy fa kikace my taly,saurayin zeefah. "shiyasa nace miki ina cikin damuwa saboda ina tsananin sonsa da sha'awarsa.gashi itama zeey ina sha'awarta amma taki bani dama."kawata gaskiya matsalarki babbace,kinsan zeey bariki bala'ice,zata iya kisa akan joeboy. "sahira! Kinsan bazaki fadamun halin zeey ba,nidai indai joeboy zesoni magana ta kare.a boye zamu dinga soyayyarmu batare da zeey ta saniba.numfashi sahira taja."ki kwantar da hankalinki kawata zanrakaki gurin wani malami a Niger,aikinshi kamar yankan wuka,nima wata hajiya na taba rakawa amma akwai kashe kudifa sekin saki naira. "indai wannanne babu matsala kwanaki wani alhaji yabani 2 million dama saboda haka naki kasheta,semuje da ita.aizata isa ko? Sahira tace"zata isa ki kwana anan Gobe semu tafi da sassafe.lumshe ido taly tayi tare da kwantar da kanta akan kujera."ninama koshi da abincin sahira,kiyi sauri kikarasa cin abincinnan kizo ki kwakuleni.tunowa da burar joeboy,yanda take cika masa wando fam. ya canzamun yanayi gaba daya. Daki taly ta koma cire kayan jikinta ta farayi tana yarwa akasa,seda tayi tsirara sannan ta kwanta akan gado.lumshe idanunta tayi,kyakkyawar fuskar likitan dazuce take mata gizo a idanunta. Hmmm taja gwauran numfashi,gayennanfa ya hadu ba karya,inama zansamu koda sau dayane ya caccakeni da burarsa,domin daga gani irinsune insuka fara cin mace basa saurara mata.hannunta takai tana shafo kan belinta harta fara diga saboda jaraba.sahira ce ta shigo dakin ganin talyn ahaka itama yafara tada mata da sabuwar jaraba.tsindir tayi ta haye kan talyn.hade bakinsu tayi tana sucking taly.goggamata nonuwanta takeyi akirji.tare da hade gindinsu guri guda suka faracin juna,tamkar ba dazu suka gamaba. Shafa bayanta zuwa duwawunta taly tahauyi tana kara mannata da jikinta, cire bakinta tayi daga na sahira,.ta kama nononta tana tsotsa tamkar ta samu sweet. Dayan kuma tana lailaya mata kan nipples dinta.ahhhhhh aushhh my taly dadiiii.......sahira ta fadin hakan tana shafo kan nonuwan taly.seda sukayi realising ahaka.dagata sahira tayi,daidai kwarmin gindinta ta zira harshenta tana karkada mata.lumshe ido taly tayi saboda tsabar dadin daya ziyarceta.nishin dadi take saki.hmmmmmm kawata caccakamun harshenki sosai,aushhhh dadiii.hannun sahura ta dakko ta Dora akan nononta tabamun shafamun my sahira dadi nakeji ahhhhh!!!!,aushhh!!!!....... ************ A matukar firgice ya farka daga baccin dayake,agogon dake gefen gadonsa ya kalla,3:34 na dare.jikinsa ya kalla yaga gabadaya yayi kaca_kaca ga joystick dinsa a mike tamkar azahiri abunda yayi mafarki ya faru."wannan yarinyar kodai aljanace?mezesa inyi mafarki ina sex da ita,meyasa zata shigo cikin rayuwata.ajiyar zuciya ya sauke yana dafe kansa.bashi dame bashi amsar tambayoyinsa.wata irin sha'awace take bijiro masa.yunkurawa yayi ya nufi toilet yana sakarwa kansa ruwa.kozeji sassauci.tunaninta dakyar ya barshi yayi bacci.amma yayi baccinma bata kyakesaba seda tazo masa a mafarki.yakai 20 minutes ruwan yana ratsa jikinsa.wankan tsarki yayo yare da dauro alwala.ba lefi yaji dadi da sassauci da yayi wankan.jallabiya ya zura ya tada sallah. ********** Dakyar zeey ta iya tashi da asuba,saboda matukar gajiyar da joeboy ya tara mata,jikinta duk ciwo yake mata.amma abunda ya bata mamaki ta karayin mafarki makamanci Wanda tayi jiya.sosai abun ya fara damunta.waye wannan dayake taimakonta a mafarki,a duk kangin datake ciki,kodai aljanuntane suke tsoratata.tambayar da bata dame bata amsa,share tunanin tayi daga ranta.seda tayi wankan tsarki saboda jiya tsabar gajiya batayi wankaba,bacci ya dauketa.data fito daga toilet tatashi joeboy,yayi sallah amma yaki tashi.rabuwa tayi dashi tatada sallarta. Tana kitchen tana hada musu break fast,wayarta dake falo ta fara ringing."taly kuma da sassafiyarnan,ta furta hakan a fili. saboda ringtone dinta daban tasa mata.falon ta koma ta dakko wayar,har kiran ya katse bin bayan kiran tayi."hello besty ina fatandai lpy naga kiranki da safiyarna. "Lpy klu tawan zanyi wata 'yar tafiyane zuwa Niger kuma yanzu zan tafi shiyasa nakiraki na fada miki. " Niger, zeey ta maimaita cikin tsananin mamaki.taly mezakiyi a Niger kuma?"besty wata hajiyace ta kirani shi.... "Taly yanzu duk matan dakikebi a garinnan sekinbi wata har Niger. Bakya tunanin wani abun yasameki,amma shikenan sekin dawo.bata jira mezataceba ta kashe wayar.zama tayi akan daya daga kujerun falon. Itakam tarasa irin jarabar taly,da shegen son kudinta,duk kudin datake bata bata gani.kiran talynne ya kara shigowa wayarta kindagawa tayi,ta koma kitchen taci gaba da aikinta.abangaren taly kuwa tabe baki tayi.tare da fadin" Ki gama fushinnaki nasanma zaki sakkone,zuwa Niger ne babu fashi.kallon sahira tayi,my sahira wuce mu tafi kar dare yayi mana. Ranta abace ta karasa hada breakfast din.taly ta bata haushi sosai. ************ Yana cikin daura tsadadden agogon a dantsen hannunsa kira ya shigo wayarsa.Dr kabeer ne yake kiransa.daga wa yayi tare da sallama tamkar bayason motsa labbannasa."Dr ykk ya aiki Dr kabeer ya tambayeshi."lpy klu ya bashi amsa a takaice."jiya wannan patient din tazo,naso nakiraka tun jiyan amma abubuwa sunshamun kai."eh tazo. "Ohk nagodefa abokina kagaidamun da hajiya kaka,domin Dr kabeer ya fuskanci yau 'yan miskilancinne suka motsa.ajiye wayar yayi yana sauke numgashi,yanaso ya tambayi wacece ita,a ina take, amma muskilancinsa ya hanashi tambayarta.cigaba yayi da shirinsa fuskarsa a tsuke.yau Sam bayajin dadin garin. Washe gari da safe taly ta kira zee,yau kam zee ta huce ta daga wayar sunyi hira sosai,talyn tasanarmata Gobe zata dawo.suna gama waya da zee, taly,ta harari wayar tamkar zee dince agabanta, "zakici durun uwarkine yau zanje gurin boka yamun fata_fata da zuciyar masoyinnaki harkema kanki.murmushin mugunta taly ta saki.banasonki zee, na tsaneki,saboda kina shigarmun hanci da kudindine.number joeboy ta lalubo ta danna masa kira,cikin sa'a kuwa wayar tashiga,amma tayi ta ringing harta katse be dagaba,kara kira tayi.joeboy yana cikin wasu abokanan kasuwancinsa yaga kiran amma be dagaba saboda yana busy,dayaga andameshi da kirane,yazaro wayar saga aljuhunsa,ganin bakuwar number yayi,da kamar baze dagaba sekuma dai ya daga......... *kuyi manage da wannan,banajin dadine.sorry pls🙏🙏* *BY* *zeey kumurya&real farhana* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *ZEE 'YAR BARIKI* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *Hot love and romantic story* *STORY AND WRITTEN* *BY* *ZEE USMAN KUMURYA* *AND* *FATEEMARH ZAHRA EEDREES(REAL FARHANA)* *~Gargadi !!!~* *~idan kinsan baki da aure karki karanta mana novel idan kin karanta matsalarki~*🤷‍♂️🤷‍♂️ ~*FREE PAGE*~ ®🌁 *FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚* {{Ƙungiya Domin wayar da ƙan mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}} ★{{F.J.W.A.}}★📖🖊️ https://www.facebook.com/Farin-Jini-Writers-association-101140968266505/ _Littafin zee 'yar bariki na kudine game bukata seya tuntubi wannan number.09066710753 or 08102827812.akan 200 naira kacal._ *46_50* *Bismillahirrahmanirrahim* ...........matsawa gefe yayi tare da kara wayar a kunnensa."hello"ya furta."manya manya maganin kanana kanana,ykk ya gari."lafiya kalau hajiya.dariya taly tayi hajiya kuma,wannan ba hajiya bace baby ce.shima murmushi yayi,tare da farin" sedai kuma bangane babyn ba.gyara zama taly tayi tare da kara kashe murya."aidama bazaka ganeba,saboda zuciyarka da ganganjikinka yana ga mutum daya."injiwa ya baki wannan labarin."hmmm joeboy kenan yanda kakeji da zee bariki,ai kowa yasani,hakan yasa na kasa bayyana maka kaina,dan nasan ba lallai insamu karbuwaba.shiru joeboy yayi,domin seyaji kamar yasan muryar amma ya kasa tuno inda yasanta."hello big boy,kana jina,taly ta katse masa tunanin da yakeyi."am beb inajinki,amma meyasa kike tunanin dan ina tare da zeey bazan kula wata maceba.kara kayar murya tayi duk dan ta kara burge joeboy,"saboda tsananin sonda kake mata.murmushin cikakku 'yan duniya joeboy yayi."tabbas ina matukar son zee,kuma ita ta musammance a gurina.amma hakan baze hanani shakatawaba.wani farin cikne ya lullube taly jin abunda joeboy yace."toh shikenan bigboy nagode da kulawarka da bani lokacinka da kikayi idan baza ka damuba inason mu hadu jibi,zuciyata ta kwadaitu dason ganinka."baki da matsala 'yan mata mu hadu da yamma. A marhaba."ohk thank you so much dear,bye. Zare wayar yayi a kunnensa yana sakin murmushi,zezo ganin beb dinnan dagaji zata bashi hadin kai yayi yanda yakeso da ita.dama 2 days zee ta dameshi da korafi,sauran 'yan matansa kuwa ba wani jin dadinsu yakeyiba. Ajiye wayar tayi tare da sakin ihun dadi ta rungume sahira."sahira kinji joeboy yace mu hadu Gobe,wayyo dadi kasheni."kallonta sahira tayi zuciyarta na nuna alamun damuwa."my taly kina tunanin idan joeboy ya ganki zeyi mu'a mala dake,gani nake kodan ke aminiyar zee ce baze kulakiba.dariya taly ta kyalkyale da ita,sahira galala tayi kawai tana kallonta."lallaima sahira,ai bariki babu amana,akwai rayuwar datakai ta bariki rashin amana,munanan dake,kuma zakisha mamakin yanda zamu soye da joeboy.yanzu dai tashi mu shirya mu nufi gurin boka,yanda aikin zefi tafiya daidai,har itama shegiyar zee din.sonake setazo tana rokona da kanta inyi less da ita.ni kuma sena gama ja mata rai sannan zan yarda.dariya sahira tayi suka tafa da taly. "Amma fa my taly kina cin duniyarki da tsinke,ke ba karamar shu'uma bace........... ************ Tunda yashiga office dinnasa ya kasa tabuka komai.yana zaune akan kujerarsa,ga jingiya bayansa ajiki.idanunsa a lumshe yake,kuma Daga ganin yanayinsa ransa abace yake.tunaninta ya masa katutu a cikin kwakwalwarsa,ya kasa cireta Daga ransa,gashi yauma seda yayi mafarki yana sex da ita.hakan kuma bakaramin hargitsa masa lissafi yakeba,tabbas yazama dole yayi aure a yanzu,domin idan aka cigaba da tafiya ahaka to da akwai babbar matsala. To Waze aura,shida betaba soyayyaba,duk kuwa da tarin 'yan matan da suke sonsa.fuskar zee kawai zuciyarsa take hango masa,yanda take magana tana tsiwa hakan yafi komai burgeshi,wani murmushi ne ya subuce masa Wanda besan yayiba.kalamantane suke masa kuwwa a cikin kwakwalwarsa.tamkar yanzu take fadarsu. *'yar bariki* ya maimaita sunan aransa.tabbas yarinyar karuwace,domin kalamanta kadai ya tabbatar masa da hakan. _innalillahirrawa'inna ilaihirraji'un_ ta yaya zeso karuwa,domin koyaki koyaso son yarinyarnan yakeyi,alamu sun nuna hakan,so mai tsananima kuwa,tare da zazzafar kauna wadda take shirin barazana da rayuwasa.amma meyasa so ze masa haka,amatsayinsa na dan babban malami ace yanason karuwa,kuma yanason aurenta.yasan iyayenshi da kyar dasu yarda,ga uwar gayya hajiya kaka.shikuma gaskiya baze iya hana zuciyarsa abunda take soba.....turo kofar office din da wata nurse tayi ya katse masa tunaninsa.sallama tayi,bude kyawawa kuma lumshashshun idanuwansa yayi ya zuba mata su,tare da amsar sallamar datayi Wanda labbensane kawai suka motsa.da sauri tayi kasa da kanta, saboda kwarjinin Dr.Mahmud.cikin girmamawa tace"morning sir,Daga mata kai kawai yayi.sun Riga sun saba da miskilancinnashi,hakan yasa bata damuba taci gaba da magana."dama patients sun taru kai kawai suke jira,ka bada umarnin su fara shigowa.numfashi ya fesar tare da fadin "ohk jeki fara shigo dasu.ya fadin hakan cikin daddadar muryarsa."ohk sir" wani dogon numfashi yaja, yazama dole yanemarwa kanshi mafita,tun yanzu tunaninta yasashi fara wasa da aikinsa.......... ************ Se cikin dare su taly suka dawo gida Daga wajen boka,saboda bokan dan bunsurune, seda yayi amfani da ita.yabata turarukan hayaki Wanda zata dingayi,ya bata kwallin dazatasa Wanda dazarar sunyi ido hudu da joeboy ze haukace akanta.da kuma turaren dazatasaka shima kafin taje gurinsa.ita kuma zee yace mata tadawo bayan sati biyu domin aikinta babbane.tanada manyan aljanu ajikinta,kuma bata wasa da sallah.saboda haka aikinta ze dau lokaci. Cike da tsananin murna taly ta dubi sahira bayan ta fito Daga wanka,kawata nasarafa tana samuwa,yanzu damuwata daya yanda zan raba zee da joeboy, inaso joeboy yazama mallakina ni kadai,yazama nawa kuma se abunda nace masa zeyi,hakan ze kara daukakani a rayuwar bariki,kuma nasan zansamu kudi bana wasaba. Domin joeboy akwai kudi,nima inaso yasaimun katon gida wandama yafi na zee,sannan ga motocin hawa kala_kala. "To amma kawata,anya kuwa zee da Joeboy zasu iya rabuwa,sahira ta tambayeta cikin mamaki. " joeboy yana matukar son zee,kuma bayasan ganinta da wani 'da namiji.zanyi amfani da hakan nikuma,domin kwanaki akwai wani alhaji daya mun maganar yanason mu'amala da zee,amma zee har yanzu taki bashi dama.zee tana matukar jin maganata,zan San yanda nayi na hadata da alhajinnan.nasan dole a hotel zece su hadu,saboda shi dan shiyasa ne,bazezo gidantaba, saboda gudun matsala.itama bazata kawo shi gidanba saboda joeboy.ni kuma duk shirinsu ze kasance dasaninane,Daga hotel din dazasu hadu har time din dazasu hadu duk zansani.sena tabbatar da zee ta shiga hotel din sun fara mu'amala da alhajin sannan zan dakko joeboy,na kawoshi har dakin da suke.in kuma tabbatar masa dacewa dama zee ta Dade tana cin amanarsa. Kinga Daga lokacin nasan zasu bata,joeboy ze zama nawa nikadai. Kallonta kawai sahira takeyi,lallai taly cikakkiyar maciya amanace,duk abunda zee ta mata a bariki amma shine zata mata haka. Afili kuwa jinjina tayiwa talyn tare da yabonta akan gwazonta.rungumeta taly tayi zuciyarta fess,tana jin dadi da farincikin yanda al'amuranta suke tafiya daidai. Wayar sahirace tayi kara dagawa tayi taren da fadin guyu ykk,banjime aka cemataba Daga dayan bangaren,ohk bari na turo maka address din gurin ta fadi haka tare da kashe wayar. Knocking door din dasukaji ne yasa sahira tashi seda ta leka tajikin kofar dan ganin waye.wani bakin mutumi ne daka ganshi kaga dan nijar,bude kofar tayi hade da fada masa ajiki.rugumeta yayi hade da shigowa sanan yatura kofar da hanunsa. Sanan yace mata"how u dey?Tace"I dey oo. Leban kasanta ya cabko yafara tsotsa hade da sa harshensa yina lashe lebenta.Ayko dasauri sahira ta kamo harshensa tafara kissing dinsa.Yawun bakinta tafara zuba masa tana tsotsewa hade da tandewaa.seda sukayi me issar su sanan taja hanunsa sukayi ciki.Akan gado suka samu tally akwance babu koda dan kanfe ajikinta dan jiran sahira take tazo ta kwakuleta.Ayko dan nijar dinan me suna Suleiman yana ganinta, yafara lashe lebe sekace tsohon maye.kayansa yafara cirewa tundaga kan kananun kayan dake jikinsa har boxer din dake jikinsa.nan take zabgegiyar burarsa ta bayyana.gata irrin manyan burar nan ce dan irrinta in akasamuka har makobaro.Daga ganin wanan zeyi jarumta tally tafada a kasan nakoshinta.da hannu tafara mai alamun yazo gareta, ayko kamar abinda yike jira kenan da sauri ya je ya haye gadon.Itama sahira wacce tun da Suleiman yayi tsindir itama tayi tsindir haihuwar uwarta.tabi su kan gadon.Yina danewa kan gadon yafara Kai mata hot kiss,harshensa ya zura anata,ay dasauri ta cafka kamar wata mayunwaciyar zaki.Hanunsa ko nakan nonanta yina murzasu hade da matse nipples dinta.wani dadine ya ziyarci tally.kara turo masa kirjinta takeyi. Itako saheera,joystick dinsa takama tana tsotsa hade da sha.Duk sun ruda Suleiman Dan kowacce irrin nata salon take masa.Dan a yanzuh duk jijiyoyin burarsa sun tashi harta fara diga.washhhhhh...ahhhhh....ehhennn,dadiiiii,so sweetttt,sugarrrr...ooo my joystickkkk,ahhhhm.suck meee,dadi.......auhmmmmm....... Seda ya murza tally sosai sanan yafara lashe gindin sahira fingering dinta yike yina lasar gindinta da karkada harshensa at desame tym.Yayinda tally se sukuwa take a kansa ahhhhh,haaaa,oohhhhh,ooshhh!!! A yanxuh tally yi take tamkar zata shidee,saboda jin burarsa take har makobaro.aushhhh.......wayyyooo....dadiii........ka iya ciiii.....hmmmmm.......Shiko tally na sukuwa kana yina caccakarta da sandar girmansa.hanunsa yakai kan bombom dinta yana matsawaa hade da bugunsuu.while yina sucking durin sahira.Sunfi 40mnt yana sex da tally kafin yafara sex da sahira.gwalle durinta yayi sanan yalasa belinta.kafin yaseta joystick dinsa yashigeta yina shigarta wayooo dadiiii...... Cini sosai aushhhhh......caccakarta yakeyi yana mata sukuwa. yayin da tally take matsa Mata nonuwa itako sahira na tsotsan gindin tally.sunfi 1 hour, suna shedancin Su kafin suka hakura.( _Allah ya shirya_)Bayan sunyi wanka ankawo musu abinci suna cikin cii ne tally ta tambayi Suleiman ya akayayii yikeda jarumta haka.Shine yace mata shi Dan madigoo ne........... ```yauma manage ne,har yanzu banjini garauba.masoyan *zee 'yar bariki* free page fa yakusa karewa,kuma yanzu aka fara wasan.``` *BY* *zee kumurya&real farhana* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *ZEE 'YAR BARIKI* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *Hot love and romantic story* *STORY AND WRITTEN* *BY* *ZEE USMAN KUMURYA* *AND* *FATEEMARH ZAHRA EEDREES(REAL FARHANA)* *~Gargadi !!!~* *~idan kinsan baki da aure karki karanta mana novel idan kin karanta matsalarki~*🤷‍♂️🤷‍♂️ ~*FREE PAGE*~ ®🌁 *FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚* {{Ƙungiya Domin wayar da ƙan mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}} ★{{F.J.W.A.}}★📖🖊️ https://www.facebook.com/Farin-Jini-Writers-association-101140968266505/ _*Littafin zee 'yar bariki na kudine game bukata seya tuntubi wannan number.09066710753 or 08102827812.akan 200 naira kacal.*_ *51_55* *Bismillahirrahmanirrahim* ......….....karfe biyar da 'yan mintuna ya karaso gida,shida ze tashi tun 2,amma saboda tunani ya masa yawa,ya kasa katabus.aikinma da kyar ya samu ya karasa,shiyasa ya kara har awa uku a asibiti. Parking motarsa,yayi a parking space din gidansu.yakai 5 minutes acikin motar ya kifa kansa akan sitiyarin motar.saboda sarawa da kansa yake masa,ko abinci yau be ciba,tun tea din dayasha kafin ya fita shikadaine acikinshi. Ahankali ya bude murfin motar,santala_santalan kafafuwansa ya fara zurowa,kafin ya fito gaba daya,batare daya dauki komaiba ya nufi cikin gidannasu.suna zaune a falon kasa dukansu,harda hajiya kaka,da wata 'yar kanwar umma. Da sallama ya shigo falon,fuskarsa ahade,babu alamar fara'a.amsa masa sukayi dukansu suna masa sannu da zuwa.hannu kawai ya Daga musu batare da yace komaiba,ya wuce zuwa dakinsa.Hajiya kaka ta kalli shukura tana tabe baki "shakira,shikuma wannan santalin tuzurun me'aka masa,naga yana murtuke fuska tamkar fuskar shanu,ko kuma 'yan miskilancinne suka motsa. Shukura, da ganin yayannata cikin yanayin damuwa yasata damuwa itama, tace" hajiya yanda kika ganshifa nima haka naganshi kije ki tambayeshi mana,ta karasa zancen da turo baki. "Iyyee keme dan'uwa ko,so kike inje intambayeshi ya mangaroni tunda ba fatsima bace ni.Rasheeda ta dubi hajiya kaka"am,kaka bari inje indubashi inji kuma mene matsalarsa.bata jira me zasuceba tatashi se wani yauki takeyi tana,karairaya tare da iyayi.shukura ta bita da harara,aranta tana cewa shishshigi ba kwarjini. Yana tsaye yana cire kayan jikinsa domin ya watsa ruwa,kozeji dadin jikinsa. rasheeda ta danno kai dakin da sallamarta,mamakine ya kamashi,wacce mahaukaciyar ce ta shigo masa daki ba Neman excuse, yasan ko shukura ce zata shigo seta nemi izininsa.juyowa yayi yana kallonta ganin ita ko'ajikinta kara matsowa garesa takeyi,fuskarta dauke da murmushi.tsabar takaici da bakin ciki, kasa mata magana yayi,Allah yaso shima da singlet da wando ajikinsa. Ita kuwa banzar,se wani karairaya takeyi tana jujjuya idanuwa."yayana sannu da zuwa bari na karasa ladana,ta fadi hakan tana kai hannu kan belat din dake jikinsa. Wani wawan mari ya wanka mata,Wanda yasata kifawa kasa, tare da dafe kuncinta.domin ransa ya matukar baci,zuciyarsa har tafarfasa take masa,jijiyoyin kansa har sunyi burdun burdun,bayason magana yau kwata_kwata, amma wannan jakar yarinyar seta sashi. Nunata yayi da hannu,cikin kakkausar murya ya fara mata magana "ke wacce irin jakace ne,mahaukaciya,Wanda bata da tunani,before I count 3 kitashi ki fita Daga dakinnan,kafin na babbanlaki.cikin kuka tace" dan Allah yaa..."I said leave this room!, yafada mata hakan cikin tsawa.dasauri tatashi ta fice Daga dakin da gudu. Zama yayi a gefen gadonsa hannunsa dafe da kansa,se huci yakeyi tamkar wani zaki.yarasa wacce irin Mayyar yarinyace wanna,ta takura masa tashiga rayuwarsa da yawa,gashi be isa ya mata abuba,yanzu umma zata haushi da fada. Rasheeda 'yar gidan kanwar umma ce,tunda tataso take matukar son Dr Mahmud.shi kuma sam yarinyar bata burgeshi,hasalima shiya tsaneta.saboda bata da kamun kai,gashi iyayenta sun shagwabata da yawa,tabararriyar yarinyaceGata da shegen rashin kunya,da tsaurin ido........ ************ Kwance take akan gadonta bayan ta gama komai na aikin gida,zee tana da kudin dazata dauki 'yan aiki,amma sam bata da ra'ayin hakan.tunanin rayuwarta ta baya takeyi kafin tashigo bariki.bacci bacci takeji amma batason tayi saboda bayan la'asarne.amma batasan sanda baccin ya dauketaba. Se daf da magriba,joeboy ya shigo gidan,tundaga falo yake kwalla mata kira,baby! Baby! Shiru yaji hakan yasashi nufar bedroom dinta.bacci yaga tanayi,amma kana gani kasan baccin bawani dadinsa takejiba.murmushi yasaki ya karasa ya tsugunna a gefen gadon.hannusa yasa yana tattare mata gashin fuskarta ya barbazo ta gaban goshinta,da gefen fuskarta ya rufe mata fuska.kyakkyawar fuskarta ya kurawa ido.tana bacci amma tamkar murmushi takeyi,kyawunta ya kara fitowa. shikanshi yana mamakin yanda zee take matukar sonsa,yanda take da kyawunnan tamkar ita tayi kanta,gata kuma da tarin masoya,amma duk bata kulasu saboda gudun bacin ransa.yasan badon kudinshi take sonsaba,dan Allah kawai take sonsa. kansa ya kwantar a gefenta yana shakar kamshin gashinta,lumshe idonsa yayi tare da kai hannu yana shafa fuskarta. Iskar bakinsa ya fara busa mata akunnanta,kasa yayi da hannunsa yafara shafa mata boobs dinta cikin kwarewa,wani dogon numfashi taja tare dayin mika,amma bata farkaba.harshensa ya zira akunnanta ya fara mata wasa shi,yana juyashi yana karkadawa.cikin bacci taji sauyin yanayi yana bin jikinta,wani yammmm takeji ajikinta,juyi tayi tare da kara bankaro masa kirjinta.hannunsa ya zira cikin rigarta ya fito da boobs dinta,yafara tsotsar mata.wani zirrrrr taji agaba dayan jikinta,hakan yasata farkawa batare data shiryaba.ahankali tabude idonta tare da saukewa akansa,Wanda shima nasa idon yake kan fuskarta.murmushi ta sakar masa tare da yunkurin tashi zaune.dagata yayi tare da taimaka mata tatashi zaune.kallon kirjinta kawai yakeyi yanda suka wani karkada sanda zata tashi.hannunsa kai yana shafo mata su.ahankali ta fara lumshe ido tare da shafa sumar kansa."my sugar"ta kirawoshi cikin zazzakar muryarta. dagowa yayi ya zuba mata idanuwansa."na'am"rayuwata meya faru.tace "babu komai kawai inaji tamkar wani bakon al'amari ze faru dani kuma,kuma al'amarin Mara dadi,domin tunda ka fita kar barni zuciyata take bugawa,jikina sam babu dadi. Janyota yayi jikinsa,tare da dorata akan cinyarsa.yace" babu abunda ze faru dake my life,nima 2 days naga kamar bakyajin dadi,ki kwantar da hankalinki,ina tare dake akodayaushe,kuma na miki alkawari bazan taba bari wani Abu Mara dadi yafaru dakeba.zan kasance me sakaki farin ciki da nishadi akodayaushe.ya karashe zancen yana kanne mata ido daya irin na cikakkun 'yan duniya. Cikin tsananin jin dadin kalamansa tasa hannunta ta zagaye bayansa,tana kankameshi."nagode sosai my sugar, shiyasa nake kara sonka.fuskarsa yadora akan fuskarta yana goga mata sayensa a fuskarta.harshenta ta fito dashi,tana lasar lips dinsa.da sauri ya cabki harshennata ya fara sucking dinta.tare da shashshafa sassan jikinta,kan nipples dinta ya kama yana lailayawa.lumtse idonta tayi cikin jin dadin abunda yake mata,ahhhh....my sugar dadii...sosai joeboy ya shafeta tare da tsotseta,kiran sallar magriba da'akayine ya sa ta katse musu jindadinsu.badon joeboy yasoba ya kyaleta ya koma gefe yana maida numfashi.......... **************** Washe gari,Dr Mahmud bayan ya gama shirinsa tsaf na zuwa asibiti.ya nufin dakin mahaifiyarsa domin ya gaisheta,bayan sun gama gaisawa ya tashi da nufin tafiya ta tsaidashi,cike da mamaki ya koma ya zauna cikin ladabi,domin kasancewarsa dan fari basa wata doguwar hira dashi. "Dr"! Umma ta kirashi.dagowa yayi ya amsa mata cikin ladabi."me Rasheeda ta maka jiya daka mareta,Marin da har seda yasata ciwon kai ga shatin hannunkanan rudu_rudu a fuskarta."um.mma..."dakata"umma ta katseshi,wannan shine na farko kuma na karshe,dazaka kara Dora hannunka ajikin rasheeda. "Yarinyarnan, bansan me ta tsare maka,ka tsaneta alhalin ita kuma tana tsananin sonka da kaunarka.inason in tabbatar maka da idan kaga baka auri Rasheeda ba to sedai idan bana numfashi a duniyarnan.da sauri ya dago ya dubi umma.zeyi magana ta katseshi,banason jin komai Daga gareka,tashi kaje.Allah ya kiyaye ya bada sa'a."Ameen,ya amsa mata tare da mikewa ya fice Daga dakin cikin tsananin sanyin jiki....... ************* Asubanci su taly sukayo suka nufo gida,Nigeria.dadaddare bayan sun huta sunyi wanka.taly ta kira Alh.ayuba. Bayan ya daga taly tace",Alhajin Allah,girman kujerarka,manya. Manyan kasa,kasar a hannunku,idan babu Ku babu Nigeria. take.dariya Alh.ayuba yayi cikin jin dadin yabon da taly ta masa.yace,"taly kukuma aikune jindadinmu idan babuku babu mu."tasamu kenan tunda naga kiranki."murmushi taly tayi cikin kissa tace"dama akan maganar zee ne,ina fatandai kun gama sasantawa. "hmmm ai taly ko kiran zee nayi bata dagawa,kuma wlh taly yarinyar tamun,ta shiga raina tafarat daya."kada ka damu alhajin duniya,kabani nanda zuwa safiya zakaji daddadan labari,kaidai kawai inji dumus."dariya Alh.ayuba yayi,baki da damuwa taly manyan 'yan bariki,kijirani zakiji alert."to shikenan Alh.sena jika,Allah ya kara arziki da daukaka seka jini.suna gama waya da alh. Ayuba ta danna kiran joeboy. Joeboy yana cikin driving yaji wayarsa na ringing. Dubawa yayi yaga number da aka kirashi da ita jiyace.murmushi yayi tare da daga wayar.jin yadaga taly ta sake gyara zama tare da makale murya."hello babban yaro,aibanyi zaton zaka daga wayataba."hmm 'yan mata kenan,meyasa kike tunanin bazan dagaba. "saboda nayi tunanin kokana tare da sarauniyarka zee dinkane ne.murmushi yayi,tare da fadin"kinsanme, niko kamar nasan muryarnan taki.dariya sosai taly tayi,"kasanta mana tunda kataba jinta kafin yau, kau da zancen tayi da cewa,kana inane naji kamar driving kake. "eh,ina kan hanya zandanje insha shishane."kace zaka shakata kenan,bari na barka ka karasa se goben idan munhadu."ohk bye,amma ko sunanki bansaniba.murmushi taly tayi"kada ka damu idan muka hadu Gobe duk zakasan komai akaina,bye.ta katse wayar. Duban sahira taly tayi "Sahira bari naje gidan zee,nashawo akanta akan Alh.ayuba.daganan kuma zan wuce gida inga mama.sahira tace" toh my taly sekin dawo........... *By* *zeey kumurya&real farhana* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *ZEE 'YAR BARIKI* 🔥🔥🔥🔥🔥 🔥🔥🔥 *Hot love and romantic story* *STORY AND WRITTEN* *BY* *ZEE USMAN KUMURYA* *AND* *FATEEMARH ZAHRA EEDREES(REAL FARHANA)* *~Gargadi !!!~* *~idan kinsan baki da aure karki karanta mana novel idan kin karanta matsalarki~*🤷‍♂️🤷‍♂️ ~*FREE PAGE*~ ®🌁 *FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚* {{Ƙungiya Domin wayar da ƙan mata , Farin jini writer's domin ci gaban, Mata.}} ★{{F.J.W.A.}}★📖🖊️ https://www.facebook.com/Farin-Jini-Writers-association-101140968266505/ _*Littafin zee 'yar bariki na kudine game bukata seya tuntubi wannan number.09066710753 or 08102827812.akan 200 naira kacal*._ *56_60* *Bismillahirrahmanirrahim* ............zee tana kwance a falo,ta kunna waka a speaker,idonta a lumshe tana bin wakar, taly tayi knocking kofar."A hankali tatashi Daga kwancen datake ta nufi kofar ta bude.Rungume taly zee tayi cikin tsananin murnar ganinta."oyoyo my taly,yaushe kika dawo nayi kewarki sosai."sakinta taly tayi tana murmushi tace"nima nayi kewarki barikita,uwar dakina,Allah ya kara miki lafiya.murmushi zee tayi besty mu zauna ki fadamun mene sirrin naga kin kara kyau abunki.zama taly tayi tana dariya."bariki ba dole in kara kyau ba,ina daf da cika burin zuciyata.cikin mamaki zee ta kalleta"burin zuciyarki kuma taly?wanne burine wannan daban sanshiba.dafata taly tayi, tace"my zee, wani guy ne na Dade ina sonsa,da sha'awarsa se yanzu burina ze cika akansa,saboda mun kusa fara mu'amala dashi. "Kai! Taly wlh ke jarababbiyace,kuma mayya.son mazanki yayi yawa,da shegiyar sha'awa,ke kwata_kwata bakya gajiya ayita da cinki kamar jaka, dan uwarki sekinje kin yage garin yawan sex.dariya taly ta kamayi."Haba my zee ai maza sune jin dadin rayuwa,su jiyar da kai dadi su baka kudi.tabe baki zee tayi tace "sekita fama ai.ya hanya ya Niger din." Lpy klu.taly ta fuskanci zee sosai tace"kawata akan maganar alh.ayuba nazo da mukayi magana dake kwanaki.bata fuska zee tayi tace"meya faru kuma."yacemunne idan yakiraki bakya dagawa,kuma shi yana tsananin sonki yana bukatarki,matsowa jikinta taly tayi tare da kama hannunta,ta wani marairaice dan Allah my zee ki yarda ki amince masa koda sau dayane.pls tawan! Kallonta kawai zee take,tasan shegen son kudin taly kila ya bata cin hancine shiyasa take masa wannan fadancin.numfasawa tayi tace"taly yanzu banason yin mu'amala da maza kamar yadda nayi a baya,saboda mazan bariki suna kallonmune tamkar bola,duk sharar dasuka kwaso akanmu zasu juye.banason na sake maimaita irin rayuwar danayi a Kaduna. *rayuwar gidan barikin aunty BOSS* saboda rayuwace Mara 'yanci.shiyasa tunda joeboy yadawo dani kano,nadena mu'amala da kowa seshi kadai.taly kinsan joeboy idan yaganni da wani namijin muna mu'amala ze iya kasheshi.kuma ni banason bacin ransa.kema kinsani. "Haba kawata,kina takure kanki akan joeboy dayafa,ki koma ainihin barikinki, Dana sani me gwara kan maza.shimafa joeboy din badake kadai yake mu'amalaba. Dasauri zee ta katseta " dakata taly! Tunbayau kike fadamun joeboy yana mu'amala da wasu matan bayanni kinsan meyasa bana damuwa kona tsananta binckice akan hakan? Girgiza mata kai kawai taly tayi alamar a'a."hmmm,saboda banason shiga abunda be shafeniba,idanma joeboy yana bin wasu matan a waje.yana kokari sosai wajen boyemun,domin banga alamaba.wani murmushi zee tayi Wanda taly ta kasa fassarashi."amma wlh taly duk ranar Dana gani da idona joeboy yana mu'amala da wata shegiya.sena karyata.kuma sena mata jajjagen atturuhu a gindinta koma wacece!.dammm kirjin taly ya buga,gabanta yayanke ya fadi,domin tasan duk abunda zee tace zata aikata,seta aikata.gani takeyi kamar zee da ita take,kamar tasan metake kulla mata.amma dayake cikakkiyar 'yar duniya ce seta dake tace"ina bayanki uwar dakina,kitaka uban kowa kuma ki zauna lafiya,kada ki ragawa duk Wanda yatabaki."hmmm"kawai zee tace bata kara cewa komaiba. "Kawata kinsan bazan cutar dakeba,alh.ayuba nasanshi duk abunda kike gudu baze faruba,shi babban mutum ne baze akuyancin kananun yaraba,pls my zee ina Neman alfarma ki amince masa. " oh my taly mayya,idan kika nacewa Abu dole sekinga kin samu nasara kike hakura.kinfi karfin komai a gurina taly nasan kuma baza ki taba cutar daniba,zan kula alh ayuba kodan kiji dadi. Cikin tsananin farin ciki taly ta rungume zee."nagode sosai besty Allah ya banmun ke.aranta kuwa cewa takeyi, shegiya a tunaninki bazan cutar dakeba,bakisan na tsanekiba,bakisan gadar zaren danake kulla mikiba,wadda kina hawa nasan bakin ciki seyayi ajalinki. Kara rungumeta zee tayi ajikinta,ba komai my taly kinfi karfin komai a gurina.sun dan taba hira taly ta mike tayiwa zee sallama ta fita domin tanaso bayan taga mamanta, taje club,tadan kurbi barasa. kwana 2 bata casheba. Bayan taly ta fita zee ta mike ta fara kaikawo a falon,tunda taly take fada mata joeboy nabin wasu matan,abun be taba damun taba kamar yau,kodai taly dagaske,itadai bata taba ganin wata alama datake nuna mata hakan.duk da joeboy dan iskan kansane.amma tunda suka fara mu'amala ya mata alkawarin ya dena mu'a mala da kowa se ita.ajiyar zuciya ta sauke, afili ta furta bari yadawo zan tambayeshi da kai na. Se wajen 11 joeboy ya shigo gidan,harta gaji da jiranshi ta koma ta koma daki ta kwanta,amma ba bacci takeba. light din dakin ya kunna,domin ita harta kashe.kallonta ya tsaya yanayi, ganin yanda tayi dai dai akan gado. Tana jinshi ya shigo dakin amma ta runtse idonta.murmushi yayi yasan ba bacci takeba.karasawa yayi gareta ya tallafota jikinsa." My life,nadawo fa kibude idonki kiga masoyinki ya karashe zancen tare da shafa tudun nonuwanta. Buge hannunsa tayi daga kirjinta tare da janye jikinta Daga nasa,tana bata fuska tare da turo dan karamin bakinta gaba."oh my baby nasan nayi lefi am sorry wani Dan uzurine ya tsaidani,na tuba bazan karaba,ya wani marairaice mata harda kama kunne.harararsa tayi ta juya masa baya.matsawa kusa da ita yayi yarungumeta ta baya."haba tawan kiyimun magana mana inji dadi nayi kewarkifa.cikin rada rada ya mata maganar,ya wani narke mata ajiki.banza ta masa.cigaba yayi da rarrashinta se shagwaba yake mata tamkar ze samata kuka.tausayinsane ya kamata,ga kuwa wani yanayi daya sata aciki.rigimartasa gaba daya ta fara sata hawa network.juyowa tayi tana kallonsa,murmushi ta masa tana shafa gefen fuskarsa."my sugar" ta kira sunansa.make kafada yayi kamar wani karamin yaro,um um baruwana dake,seda kikagama jamun rai sannan zaki hakura nayi fushi.dariyama ya bata,hakan yasata darawa.yanda yayi maganar kamar wani karamin yaro. Kwantar da kansa tayi akan cinyarta,,tana shafa sumar kansa"sorry my sugar,Kaine ai katafi ka barni inata jiranka,amma yanzu mun shirya barima na baka nono kasha,tun dazu sukemun kaikayi suma sunyi kewarka.ta fadi hakan tana zaro nonon daga cikin rigar baccin dake jikinta. Tamkar yaron daya shekara besha nonon uwarsaba,haka joeboy yakai nonon zee bakinsa,yafara tsotsa.hadi da kai hannunsa kan dayan yana lailaya nipples dinta.lumshe ido zee tayi saboda dadin daya ziyarceta, "washhh!!!! My sugartyyy! dadiii.....tuni ta manta da wani batun da taly ta fada mata, suka kwashi dadinsu....... Washegari,cikin tsananin farin ciki yau taly tatashi saboda yauce ranar haduwarta da masoyinta joeboy. Misalin karfe uku na yamma zeece kwance ajikin joeboy tana zuba masa shagwaba,ganin ya shirya yana shirin fita. "nidai gaskiya my sugar banason katafi ka barni kazauna kawai muji dadinmu."bakinta data turo yayi kissing tare da fadin "am sorry dear, kinsan nafison kasancewa dake fiye da komai a duniya,badadewa zanyiba yau.anjima kadan zan dawo,se muji dadinnamu.tashi muje ki rakani.har bakin kofar falo ta rakashi.seda yayi kissing dinta sosai,harda shamata bobbs wai sallama yakeyi dasu.sannan ya barta yatafi suna dagawa juna hannu. Karfe hudu na yamma taly ta gama shirinta cikin wata hadaddiyar gown,wadda ta matukar kama jikinta tare da bayyana duka surorin jikinta.ta ranbada kwallin da boka, ya bata.tare da turare jikinta da hayakin daya bata.batare da Jan ajiba,ta kira joeboy take sanar masa ta shirya shikadai take jira. Address din wani boyayyen gurin shakatawa ya turo mata inda yake babu Wanda ze ganshi balle akaiwa zee rahoto.ananne kuma yake haduwa da duk wata yarinya da yaso.saboda gurin ba fitacce bane ba kowa ya sanshiba. Taly saboda zumudi tama rigashi zuwa wajen.tana tafe tana karairaya tare da karkada jiki,tana taunar cingum dinta. Gurin ya burgeta saboda ba mutane da yawa kuma kowa harkar gabansa yakeyi. Zama tayi akan kujerun dake zagaye da tables dake gurin. wayarta ta dakko tana latsawa.tayi kusan 15 minutes sannan joeboy ya karaso.kiranta yayi a waya. "Hello big boy,ta fada cikin iyayi bayan ta daga wayar." Yess madam ganifa na karaso gurin kina inane.juyawa tayi gefenta ta hangoshi,yana sanye cikin kananun kaya,yayi matukar kyau."juyo gefen hagunka zakaga wata me red din Riga, a zaune ita kadai.juyowa yayi hangota yayi tana daga masa hannu.da dan tazara a tsakaninsu,kuma idonta yana sanye cikin bakin glass hakan yasa begane taly bace. Karasowa yayi gareta fuskarsa dauke da murmushi, zare glass din idonta taly tayi tare da juyowa tana kallonsa tana mayar masa da martanin murmushinsa. Kamewa joeboy yayi a tsayen da yake,yana kallon taly cike da mamaki.mikewa taly tayi tare da kamo hannunsa,"joeboy kazauna mana muyi maganar a zaune.tafadi hakan tana masa wani fari da ido.zama yayi a kujerar dake kusa da tata.har lokacin bece mata komaiba,se ido yake binta dashi. "kayi mamakin ganina ko joeboy? Girgiza mata kai yayi tare da fadin ,"dafarko dai nayi mamaki amma Dana tuno da wasu abubuwa se mamakin ya gushe daga raina.tabbas taly biri yayi kama da mutum,kuma dama tunda naji muryarki nasan tabbas nasan muryar,kawaidai na kasa tuno inda nasantane.murmushi taly tayi tace"joeboy a gaskiya bazan boye makaba,zuciyata ta kamu da matsanancin sonka da kaunarka,Wanda nayi kokarin boye hakan kodan zee,amma gaskiya na kasa bazan iyaba.sonka yayi mun illa joeboy,Wanda yasa bazan iya rayuwa babu kaiba.ta karashe zancen tana tsareshi da idanuwanta. "Murmushi ya mata yana binta da wani mayen kallo,a ransa yana cewa,na Dade da sanin hakan,kuma dama wannan ranar nake jira,ki furta da bakinki,ko ba komai kema zanhuta dake.....katse masa tunani tayi ta hanyar kamo hannunshi pls joeboy naji kayi shiru ko bakayi accepting dina bane.tamkar zatayi kuka take masa magana. Matse hannunnata yayi yana messaging dinsa," haba taly ai kinfi karfin wani namiji yace baya sonki,dama nima kindade kina burgeni,nayi accepting dinki tal...bata bari ya karasaba ta rungumeshi ta gefe,nagode sosai joeboy kagamamun komai a duniya,tunda kayi accepting dina.I love u my guy.hannunsa yasa yana shafa bayanta,"love u too taly" saboda farin ciki taly batasan sanda ta kyalkyale da dariyar farin cikiba."wayyo joeboy dadi ze kasheni,dama zanga ranarnan dazakace kana sona,dama zamuyi rayuwa tare,dama kaima ina burgeka,bansan dame zansaka makaba joeboy."murmushi yayi "dakanki mana my taly.batare da kunyar idon al'umma ba taly takai hannu ta shafo joystick dinsa.data cika wandonsa. "nadade ina kwadayin wannan kayan dadinnaka, Ashe da rabon zanji dadinnasu. Daidai nan,wasu 'yan mata guda 2 suka shigo gurin,da sauri dayar taja baya tare da fadin "kutmar, leemah kalli can gurin.wadda aka kira da leemah ta kalli inda kawartata take nuna mata.cikin mamaki tace" lumcy ai wannan ai taly ce da joeboyn zee bariki. Tabdijan lallai duniya babu amana,jibi yanda suke dariya suna hira cikin nishadi, ta wani kwanta ajikinsa.shikuma dan akuya se wani shafata yakeyi.to wlh sena kira zee na fada mata domin wannan cin amanane. Da sauri lumcy ta katseta karkiyi haka leemah,zaki hada babban fada,kinsan halin zee kinsan halin taly dukansu ba kanwar lasabane. "Kyaleni lumcy,zee tamun mutunci a rayuwata,don haka wlh sena sanar mata koma me zefaru yayta faruwa.kumama ba direct zan fada mataba nasan mezance mata. "to idan taga number kiba." Aibada sim dina zankirataba da wannan sim din datarne,kuma anjimama zancireshi daga wayata.da sauri ta dakko wayarta daga jaka,sako ta fara turawa zee din.bayan yaje kuma tadanna mata kira. Zee tana kwance akan gadonta tana tunanin masoyinta daya tafi ya barta da kewarsa.wayarta tayi karama alamar shigowar sako,bata dubaba dantayi zaton kamfanine.daga baya kuma setaji wayar ta fara ringing. Dakkowa tayi taga bakuwar number ce,kamar bazata dagaba se kuma ta daga. Leemah jin zee ta daga ta canza murya tace "ina magana da zee bariki. "eh nice zee ta bata amsa. "ohk na turo miki address din wani gurin shakatawa kiyi sauri ki karaso gurin domin da akwai matsala babba." Matsala kuma tame,zee ta tambaya tana tashi zaune,kirjinta na dukan uku uku "Idan kinzo zaki gani kedai kiyi sauri ki karaso. Leemah na gama fadar haka ta kashe wayarta tare da Jan hannun lumcy sukayi gaba. Sosai zee tashiga rudani domin ba'a taba mata makamancin wannan abunba,matsala kuma tame? Ta tambayi kanta,bata dame bata amsa.Jitayi hankalinta yayi gurin,zuciyarta na azalzalarta taje ta gani menene yake faruwa,da har aka kirata.inbox ta shiga ta duba message din da'aka turo mata. dasauri tatashi ta zura takalminta, key din mota Dana gidan kawai ta dauka ta fice da saurinta........... ~sorry for the late update~ *LAST FREE FAGE,mu hadu a payment group. Insha Allah zandinga muku posting a sati sau uku* *BY* *zee kumurya&real farhana* _*ZEE 'YAR BARIKI*_ *FARINJINI WRITER'S ASSOCIATION....📚* *bayawa,taba ka lashene*😛😛 *Bismillahirrahmanirrahim* *61_65* ...........jikinta se rawa yakeyi,kirjinta na luguden bugu,saboda fargabar batasan mezataje tatararba. kulle kofar part dinnata tayi.motarta ta nufa,cikin sauri ta shige. dannawa me gadi horn ta shigayi.dasauri me gadin yatashi ya wangale mata get din.kafin ta kai ga fita wata mota ta danno kai cikin gidannata,tamkar ita aka budewa get din.sha gaban motar zee,motar tayi.hannunta ta buga akan sitiyarin motar ta kifa kanta."aush wanene wannan kuma,yake kokarin hanani ganin abunda bansanshiba amma ya tayarmun da hankali. Inason sanin wacce matsalace aka kirani akanta.a fili take furta duka wadannan zantukan. Ahankali wata matashiyar mace, tafito Daga motar data shigo gidan, farace doguwa me kyau.bayan ta gyara parking din motar.motar zee ta nufa tare da kwankwasa mata glass din motar.dagowa tayi tanajin badadi aranta zuciyarta na mata suya.amma ganin wadda ke tsaye a bakin motar,wadda ko'a mafarki batayi tunanin ganinta nan kusaba. wata zabura,zee tayi ta bude motar,dasauri matar taja baya domin zee ta kusa bugeta. "Aunty samira"! Zee ta furta cike da tsantsar mamaki da farin ciki.gani take tamkar a mafarki,murza idonta tayi tatabbatar ita dince,da sauri ta rungumeta.tama kasa magana saboda farin ciki.aunty sameera dake ta murmushi tun fitowar zee Daga mota tace " zeetah! "Na'am aunty sameera na,Ashe da rabon zamu sake haduwa,Ashe zankara ganinki wayyo dadi kasheni. Murmushi aunty sameera tayi tana raba jikinta Daga na zee,tace"gani kuwa kin ganni,zeetah. "muje ciki aunty sameera,zee ta kama hannunta,cikin zumudi. "Oh myzee ko motar baki rufeba zaki tafi,gashi kinbar key ajikin motar.Aunty sameera ta fadi haka tana dariya.dafa kai zee tayi tace "namantane aunty samira,farin cikin ganinki yasa na manta da komai...... *************** Wani kallo joeboy yayiwa taly irinna cikakkun 'yan duniya, har wani kankance ido yakeyi,yace. "Haba taly indai wannan kayanne harse kin gaji dasu. Taly jinta takeyi a duniyar gajimare,saboda farin ciki.lallai aikin boka yayi tasiri,batayi zaton abun zezo da sauki hakaba.kayan ciye ciyen da'ake siyarwa a gurin ya siyo musu.tamkar wadanda sukayi shekaru suna soyayya,se wani makaleshi takeyi,abaki yake bata abunda ya siyo mata.itama tana bashi.soyayyarsu kawai sukesha,cikin nishadi babu abunda yadamesu.taly tanata zuba masa surutu da hira kala_kala. Sunyi kusan awa biyu kafin subar gurin,a kofar gidansu taly yayi parking motarsa.cikin mamaki taly take dubanshi." Yadai yanmata ya fada yana tsareta da idanuwansa.kwantar da kanta tayi akan kafadarsa tace"yanaga ka ajiye a gida,nayi zaton wani gurin zaka kaini muhuta,don ni namatsu naga kana sukuwa akaina.takarashe zancenta nata tare da kai hannu tana zuge zip din wandonsa,joystick dinsa ta fara shafawa wadda tatashi ta cika boxer din dake jikinsa,dama tun dazu yakejin feeling, gawani turare dayake tashi a jikinta,duk da ya dan kauri_kauri amma gaba daya yasashi a wani yanayi, Wanda yakasa gane wanne yanayine. Lumshe idanunsa yayi,cikin jindadin abunda take masa.ganin ya fara hawa network yasa taly yin murmushin mugunta,cigaba tayi da shafa masa joystick dinnasa,tana busa masa numfashinta a fuskarta."ahh! Taly Kinason ki tadamin hankali da salonki."daidai kunnansa takai bakinta,iskar bakinta ta fara busa masa,hannunta ta kai tana shafa wuyansa zuwa kirjinsa. Da sauri joeboy ya juyo saboda gaba daya taly ta hargitsa masa lissafi.bakinta ya cabka yafara bata hot kiss,azafafe.hadi da zira hannunsa cikin rigarta yafara shafo saman nononta. Ai wani yarrrrrrrr da zirrrrr,taly taji a lokaci guda.cike dake kwarewa yake cigaba da shafa Brest dinta,nipples dinta ya kama yana lailayawa.hannunsa yasa ya zuge rigar dake jikinta tare da balle breziyar jikinta gaba daya yayi kasa,dasu.manya manya nonuwan taly suka bayyana.Wanda a kyau da tsaruwa da daukar ido kokama kafar na zee dinsa basuyiba.joeboy ya fadi hakan aransa. Sakin bakinta yayi ya cabki nonon daya abakinsa.wani zirrrrr gaban taly yayi tare da fara zubar ruwa,saboda dadin sucking Brest dinta da joeboy yakeyi."ahhhh!! Aushhh!! Joeboy kaci gaba dadii,inajin dadi,sosaiiii,shafa sumar kansa takeyi.zuwa kunnansa. Zaro joystick dinsa tayi daga jikin boxer dinsa.wani irin yawu ta hadiya tamkar mayya,saboda yadda taga joystick dintasa,wadda ta mike saboda jaraba.duk yanda take tunaninta ta wuce nan. Cigaba tayi da lailaya masa kanta hadi da shafa twince dinsa. Dasauri da sauri numfashinsa yafara fita saboda dadin dayakeji. hakan yakara masa kaimi wajen shan Brest dinta cikin kwarewa....... Kusan 30 minutes joeboy yana romance din taly, har fingering dinta yayi amma beyi sex da itaba,dukkuwa da yanda taso hakan,yadai mata alkawarin zasu hadu Gobe a hotel.badan taly tasoba sukayi sallama ya wuce...... ************ Zee ta rasa inda zatasa aunty sameera,saboda murna.senan_nan takeyi da ita,ta cika mata gabanta da kayan ciye_ciye da kayan drinks.gaba dayama ta manta da wani batun zuwa gurin da'aka kirata awaya. "My zee irin wannan hidima haka.", "to ba doleba aunty sameera,naji dadin ganinkine sosai.nayi kewarki sosai aunty sameera.murmushi aunty sameera tayi tace. "Nima nayi kewarki sosai zeetah,ina can saudiya amma hankalina gaba daya yana kanki.saboda nasan zaman gidan aunty boss.aunty boss bata da kirki gashegen son kanta. " hmm aunty samira munsha abubuwa kam.ki dan taba abunda na kawo miki sekisha labari,domin labarin yanada tsawo....... ************** Da ihu taly tashiga gidansu tana taka rawar murna.mahaifiyarta dake daki ta girgiza kai tana mata addu'ar shiriya.wanka taly tayi ta nufi gidan sahira. Sahira fitowarta kenan daga wanka,taly ta shigo dakin tana ihun murna,rukunkume sahira tayi. "Kai my taly lafiya kuwa zaki yardani.sakinta taly tayi ta zauna a bakin gadon dakin. "kawata ihun dadi nakeyi joeboy ya karbi soyayyata,jinake kamar na zuba ruwa akasa nasa.gaskiya bokannan aikinsa yana kyau,nafara cika burina na duniya,yanzu matsalata daya ta ragemun zee.cikin nuna farin ciki sahira tace "kai amma kawata ina tayaki farin ciki. " kedai bari sahira yau dadin danake ji baze misaltuba.dubanta sahira tayi tace "amma taly bakya tunanin idan zee taji kuna soyayya wanne mataki zata dauka. Murmushi taly tayi tace, "kafin lokacin dazata sani joeboy ya zama nawa, kuma itama zee din zuwa lokacin nagama da ita,se'abunda nace mata sannan zatayi,yanzu ai ko haduwa zamuyi da joeboy badda kama zandingayi saboda munafukai.kinsan zee tana da mutane.numfashi sahira ta sauke zuciyarta cike da jimamin abun.domin zee bata cancanci hakaba,kodan taimakon datayiwa taly arayuwarta,amma ta kudirce aranta zata taimaki zee....... ************* Jinjina kai aunty sameera takeyi bayan zee ta gama bata labarin zamanta a gidan aunty boss. Duban zee tayi tace "yanzu ina saurayinnaki daya kawoki kano. Zee tace, "ya fita, amma anjima kadan zaki ganshi ya dawo.mikewa aunty sameera tayi " toh zee nizan wuce,se gani na biyu. Zee kamar zatayi kuka tace "kai aunty sameera tun yanzu,kibari se anjima mana. " murmushi aunty samira tayi"kada ki damu zeetah insha Allah kafin na koma saudiya zankara zuwa na ganki.yanzu dare yayi kuma adarennan zan koma kd. shiyasa. Zee badon tasoba ta rako aunty sameera har gurin motarta. Sallama sukayi aunty sameera ta wuce. Zama tayi akan kujera tana tunanin aunty sameeranta,tanason aunty sameera sosai,itace matar data fara taimakonta bayan ta baro gidan iyayenta.kiran sallar magriba ne ya tayar da ita. Tatashi ta dauro alwala..... ************ Dr.kabeer ne da Dr Mahmud azaune a office din Dr Mahmud din,hira sukeyi irin tasu ta abokanai.duk da madai karfin hirar Dr kabeer ne yakeyi.shi saidai ya bishi da um ko um'um "Abokina har yanzu baka fadamun yanda kukayi da yarinyar nan Dana turo makaba,kullum na tambayeka seka share zancen. Shiru yayi masa tamkar bejisaba.yacigaba da danna wayarsa.kusan minti biyu sannan a hankali ya motsa kyawawan lips dinsa,kamar bayason magana.ciki_ciki yace." Ita bata fada makaba seni zakazo kadameni. "Data fadamun aida bazan tambayekaba. "tabe baki yayi batare da yace komaiba,yacigaba da sabgarshi. "Shikenan tunda kaki fadamun bari na kirata na tambayeta.Dr kabeer ya fadi hakan yana lalubo number zee.kallonsa Dr Mahmud yake ta kasan ido.zuciyarsa na luguden bugu,tun kafin ta daga wayar.domin a Hans free yasa wayar.amma har 2 missed call Dr kabeer yamata bata dagaba.zuciyarsace kawai ta ayyano masa kila tanacan da wani namijin,wani bakin cikine ya tokare masa kirji,wani zazzafan kishi ya bijiro masa.runtse idonsa yayi zuciyarsa na masa zafi.besan sanda yaja wani siririn tsakiba. Kallonsa Dr kabeer yayi cikin mamaki. " lafiya Dr.? Numfashi ya fesar bece masa komaiba. Kusan 3 minutes sannan yace...."Muga wayarka. Ya furta atakaice.mika masa wayar Dr.kabeer yayi batare da tunanin komaiba......... *************** Seda tana cikin sallar magriba,sannan tatuna da batun kiranta da akayi a waya.tana idarwa ta dakko wayarta da sauri.number da aka kirata takira amma setaji switch up.gashi dare yayi yanzu bazata iya fitaba. "Ya Allah ka magancemun kowacce matsalace wannan ta faruwa.ta furta hakan a fili. Missed call din Dr kabeer tabi,time din daya kirata tana tare da aunty sameera,shima yanzun be dagaba. Yau da wuri joeboy ya dawo gidan.ko sallar isha'i ba'ayiba.saboda moment dinsu da taly yatadamasa da hankali,so yake kawai yajishi ajikin zee dinsa.zee tana zaune akan gado ta rafka tagumi.jin mutum kawai tayi a jikinta ya fado mata.da sauri tatureshi daga jikinta tana binsa da wani kallon tuhuma.saboda jin wani kamshi na daban ajikinsa.kara janyota jikinsa yayi. Batasan sanda ta hankadashi gefeba,saboda kamshin be mataba.toshe hancinta tayi tana yamutsa fuska. Ja baya ta karayi daga kusa dashi. tace, "Joeboy! Yanakejin wani kauri kaurin turaren wuta Mara dadi ajikinka........ _Littafin zee 'yar bariki na kudine game bukata seya tuntubi wannan number.09066710753 or 08102827812.akan 200 naira kacal._ *By* *zeey kumurya & real farhana* _*ZEE 'YAR BARIKI*_ *66_70* *Bismillahirrahmanirrahim* ..............Rass!! Gabansa yayanke ya fadi,zuciyarsa ta buga,aransa yace,amma zee akwai jin abu,yanzu seda taji kamshinnan.amma dayake cikakken 'dan duniyane seya maze yace"ni kuma anya kuwa kinji da kyau baby? Wani kallo ta wurga masa,tana harararsa batace komaiba. Kara marairaicewa yayi "haba baby kiyarda dani mana,kitsaya kiji uzurina kinsan bazanci amanarkiba. " hmm joeboy kenan,ana zuwa ana fadamun maganganu akanka amma bana yarda,amma wannan tabbas turaren matane na gida kokuma na jiki,naji ajikinka. "Ehh hakane, my baby gidan kamal naje kinsan nayi sati ina cemiki inason naje,tunda yayi aure banjeba,amma bansamu time ba,seyau na samu na leka masa,to..to damuna gidanne,amaryartasa taturara falon shinefa kila kikaji kamshin. Tsaresa tayi da kyawawan idanuwanta tanaso ta gano gaskiyar abunda yake fada mata.Ganin kamar bata yardaba,yasashi zaro wayarsa Daga aljihu yace"bari na kira miki shi kiji Daga bakinsa,yanda joeboy ya maze yana magana tamkar gaske,yasata jin kamar ta yadda,amma duk da haka setaji tana kyankyaminsa,bazata kara yarda dashiba harse tayi kwakwkwaran binkice akansa. Ajiyar zuciya ta sauke tace" barshi bama seka kirashiba nayadda.wata boyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke,dama yasan zee da saurin yarda, aransa yace" dolene nasake taku,tunda har munafukai sun fara kawo mata gulma.afili kuwa seyace"yawwa my baby nasan ki dama da saurin fahimta ya fadi hakan yana janyota jikinsa. "My sugar dazu naje asibiti dazan tafi nakira wayarka bata shigaba,ciwon maratane ya tashi,shine doctor yace" yakamata na rage sex na huta na tsawon three months, saboda.... Dasauri yaja baya yana zaro ido waje bakinsa har rawa yakeyi yace" ban....ban..ganeba...zee me..kike nufi? Hannunsa ta kama,calm dawn my sugar,ba'abun tashin hankali bane,kasan nasan hanyoyin jiyar dakai dadi dayawa koda bata sexba,idan ina period ya mukeyi. "To ammafa baby har wata uku,yayi nisa gaskiya.kema kinsan bazan juraba. "ohk zankoma asibitin gobe,nacewa dr, bazan iya juraba,may be yadorani akan wani maganin,domin nima bazan iya juraba,yanda zee tadage tana magana,sekarantse gaskiya take fada masa.yanzu tashi muje kayi wanka kaci abinci,semusha love. Zarya takeyi a falo,tunani takeyi akan abinda taly take yawan fada mata,ta yadda da taly tasan taly bazata mata karyaba,amma ai kuma shima joeboy din tayarda dashi. Seda ya mata alkawarin yadena kula kowacce mace,sannan ta yarda ta fara mu'amala dashi.tana tsoron ciwukan zamaninnan,dalilin dayasa kenan tabar bariki,ta dena mu'amala da kowa.se joeboy,amma shi yanzu shine yake kula wasu 'yan matan.seyaje ya kwaso cuta ya cucesu.amma zata tsananta binkice,domin ta kara tabbatarwa.kitchen ta koma ta dakko masa abinci domin tasan yanzu dai,yafito Daga wanka.yana tsaye agaban mudubi ta shigo dakin,jikinsa yake tsanewa da karamin towel. Ajiye tiren abincin tayi tana fadada fara'arta,bari nazo na shiryaka babynah,dakaina.murmushi yayi yace"banaso tunda bakimun wankanba. "Haba nawan sorry anjima zan maka da kaina,bata jira mezeceba ta karasa Gaban mudubin tafara shafo lotion tana shafa masa ajiki,wani irin shafa take masa,Wanda yasashi jin wani yarrr ajikinsa,lakuton mantayi tafara shafa masa akirjinsa,kan nononsa take shafawa tana lailaya kan nipples dinsa,cikin wani irin salo me zautar da mutum.lumshe idonsa yafarayi,yana jin wani yammm,ajikinsa.dadin abunda take masa yakeji,tafi 5 minutes ahaka,sannan tayi kasa da hannunta,kasan mararsama haka tayi ta shafa masa,kafarsace ta fara rawa,wani feeling dinta yakeji,janyota yayi jikinsa,suka fada kan gado.shinshinata ya farayi yana busa mata numfashinsa. "My baby your food is ready,kabari kaci abinci mana,ko sallahfa bamuyiba. Wani fitinannen kallo ya jefeta dashi,cikin wata kasalalliyar murya yace, " kinsan da hakan kika tsokanoni dan haka yanzu dole sena rage zafi.yakarashe zancen da zuge zip din rigarta,yana shafa bayanta,luf tayi ajikinsa tana karbar sakonsa. Itakanta tana bukatar jinsa acikin jikinta,anya kuwa zata iya har 3 months batare da tayi sex ba,ita kanta tasan bazata iyaba,dolene ta canza mafita....jin bakinsa a cikinnata yadawo da ita Daga tunanin data tafi.cabkar lips dinsa tayi tana masa wata irin tsotsa cikin kwarewa,a hankali ta bude bakinsa ta zuba masa yawon bakinta,tana juya harshenta aciki.ai kusan zaucewa joeboy yayi saboda wani gardin yawunnata dayakeji,ga kuma salon yanda take juya harshensa abakinta.yamutsata ya farayi yana shafar kowacce gaba ta jikinta,kwantar da ita yayi flat yafara lasar jikinta.Kissing dinta yakeyi,a ko ina na jikinta,kamshin jikinta yaka kara rudashi.cikin wani irin salo yafara lasarkan nipples dinta ,wani zirrrrrr taji a gabanta,ruwan dadi yafara diga.matse cinyarta tayi,tace"washhh baby dadi ka tsotsa da kyau,tura masa nonontake bakinsa,da sauri ya cabka,yana mamularmatashi.kasa yayi da rigar jikinta gaba daya,tare da pant dake jikinta.hannunsa yakai yafara karkada mata kan belinta. Lumtse ido tayi cikin matsanancin dadi dake ziyartarta,numfashi ta fara fitarwa da sauri da dauri.seda yagama lugwigwitata tajike sharkaf,sannan yasaita burarsa yana kokarin shigarta,duk da yanayin datake ciki itama takai makora,amma haka ta yunkura zata tashi domin tahanasa aikata abunda yake shirinyi.maidata yayi yadanna mata burarsa da karfinsa,nononta daya yasa abaki dayan kuma yana shafa mata da hannunsa,duk yadda taso hanashi ta kasa,ita kanta dadin sex din takeji,hakan yasa tasaki jikinta yayi yanda yakeso da ita........ Kusan awa biyu joeboy yana hakarta,dakyar ta samu ya kawo,gefenta ya koma ya kwanta,yana maida numfashi tamkar Wanda yayi tseran gudu,yahada uban gumi sharkaf dashi.mararsa tayi fayau,se yanzu ya samu nutsuwa.yanyota yayi jikinsa,yana shafa bayanta,cikin nishadi yafara mata magana."Agaskiya zee ketadabance acikin mata,zumarki zaki gareta,duk Wanda ya dandaneta baze iya barintaba,kece rayuwata bazan iya rayuwa babu keba.lumshe kyawawan idanuwanta tayi,tana kara mannashi a jikinta, cikin jin dadin kalamansa,wani sonsa da kaunarsa yana kara fizgarta,tanason joeboy dayawa ita kanta tana mamakin tsananin sonda take masa.daradaran idanuwanta ta dago ta zuba masa,masu saukar masa da kasala, "baby wannan kallonfa,koso kike kikara hargitsani,ya fadi hakan tare da shafo kan nononta,sanin halinsa tsaf zece zesake kwakularta,yasata mikewa zaune,tare da fadin " muje muyi wanka baby .tare sukayi wanka suka ci abinci,sannan zee tayi sallah.kan gado ta koma ta kudunduna domin bacci takeji.falo joeboy ya koma ganin zee tafara bacci yakira taly sukasha hirarsu........ Washegari,tun 8 joeboy yafita.wajen karfe 9 tana zaune a falo tana kallo taji ana knocking kofar kofar,da sauri tatashi ta nufi kofar, azatonta taly ce.tana budewa taga wata kawartace fareeda,rungume juna sukayi cikin tsananin murnar ganin juna."fareeda yau kece agari,yaushe kika dawo. Murmushi fareeda tayi shekaran jiyannan na dawo nace bari nazo naganki,nayi missing dinki sweaty. "Nima nayi kewarki my fareedah,zauna mana mugaisa.zama tayi,zeey kuma taje ta kawo mata ruwa. " fareedah kinga yanda kikayi kyau gaskiya,U.S ta karbeki. "Kedai bari zee alhajinnan yasakarmun bakin aljihu.ke yanzu naga tunda kika riki mazaje kindena irin yawonnan.dariya zeey tayi,tace."kin ban dariya wai mazaje." Eh mana joeboy mazajene,tunda gashi lokaci daya ya canzaki,kinbar bariki,kindena Hulda da kowa,seshi,kamar bakece barikinnan,me gwara kan mazaba,kaman bakece tauraruwar gidan aunty boss,ba. Ajiyar zuciya zee tasauke,"yawwa fareedah gwara da Allah ya kawoki dama ina da wata damuwa. "Damuwa kuma zeey tame? Fareedah tatambayeta. " hmmm fareedah,kinsan da nayi barikanci,na kula maza nayi Hulda da maza kala_kala,amma zuwan joeboy rayuwata yasani canzawa gaba daya nabar ainihin barikina,kafin na fara Hulda dashi seda na masa alkawarin,nadena kula kowa seshi,kuma shima seda yamun,amma yanzu taly tana yawan fadamun wai joeboy yana kula wasu 'yanmatan.kuma ni gaskiya bana ganin wata alama datake nuna hakan. Fuskantarta fareedah tayi tace"zee nasan taly kawarkice kuma aminiyarki,amma kinsan taly da shegiyar karya,taly fa bata da alkibla,fuska biyu gareta.zata iyuyuwa karya kawai take shirga miki,bata fuska zee tayi sosai,tace."haba fareeda,nidai bansan taly da hali makamancin wannanba kodama tanada shi nasan nidai bazata munba,nayadda da taly sosai nasan bazata ta fadi abunda tasan zebatamun raiba haka kawai."shikenan zee tunda kinki yarda,seki binkita kigano gaskiyar al'amarin.wata hirar suka kama daban,ganin da fareeda tayi zee batason lefin taly,amma ita tasan wace taly,kuma tasan halinta.......... Da misalin karfe 4:30,tally tashiga wanka,bayan tafitone ta Fara shafa lotions dinta masu kamshi,bayan ta kammala shafane,tafara murza humura a sako da lungu najikinta,light makeup tayiwa fuskarta,shiryawa tafarayi cikin riga da wando wa'inda suka kamata sosai dan komai najikinta abayyane yake,fitowa tayi da hijjabin data aro jiya awajen wata makociyarsu, wanda yakaimata har kasa,sanan ta daura likabi dakyar ta iya daurasa dan bata saba ba,kallon kanta tayi a mirror tabe baki tayi Sanan ta fita,sauri takeyi saboda tundazu joeboy yasanar mata yana jiranta. Afalo ta tarar da sahira,tana kallon t.v.sahira na kallonta ta tuntsure da dariya.Tally datake tunanin ko likabin ne batasa dede ba yasa sahira dariya tace"lafiya?Dakyar tasamu ta tsaida dariyar ta tace"wlhyy dariya kika bani,dubi yarda kikasa hijjab da likab sekace ta Allah.anan de ba'asan kafiratun bacee.Mtsww tally taja tsoki tace"allah nadauka ko banyi shigar dede bane.kinga nide nawuce.tafada tana ficewa daga falon. Fitowa tayi izuwa titi ta tare adedeta"Taheer hotel zaka kaini.Kallonta yayi azuciyarsa yace"dan allah dubeta sekace ta allah,daman irrin wa'inanne suke batawa masu likabi suna.sabanin a fili dayace kudinki naira 500."Ohk muje.tafadi hakan tana hawa adedetan.a zuciyarta tace"ni wlhy duk zafi ma ya isheni,taja tsoki kasa-kasa.duk tabi takosa su iso hotel din ji take tamkar me adedetan be tafiya. Suna isa me adedeta yace"hajiya an iso. "Ohk.tafada tana mika masa kudinsa.fitowa tayi tana karewa hotel din kallo gaskiya gurin ya burgeta bakadan ba.shiga tayi direct room 48 tanufa,knocking door tafara yii. Joeboy ne yafito yabude mata,daga shi se boxer.bema ganeta ba seda ta daga likabinta. "Oops tally daman kece kikayi wanan shigar. "Wlhyy kuwa kasan Zeey nada fans bakadan ba yanxuh zakaga anje ankai mata gulma,may be wani yaganka sanda zaka shigo,nima kuma yaganni,kaga dole za'ayi tunanin wani Abu. Likabinta tacire ta ijiyeshi akan kujerar dake dakin hotel din,sanan tacire zumbulelan hijjabinta.shima ta ijiyeshi akan kujerar juyowa tayi suna fuskantar juna da joeboy. Iddon joeboy kyam akan nonuwanta kasancewar rabin nonuwan nata awaje suke. Takarmin kafanta tacire hakan yabashi daman ganin nonuwanta. "Wayooo gidan dadi yafada ahankali.gadon yanufa yazauna. Rigarta ta zare sanan takai hanunta kan wandonta tacire shima dan kanfan nata taciresa ta yar.hanunta takai kan bra dinta tacire nan take suntuma-suntuman nonuwanta suka bayyana. Bin jikinta da kallo yafarayi"wayooo coca-kola.dan tally ta tafi da guntun imaninsa.Tafiya tafarayi cikin wani irrin salo ko ina najikinta rawa yakeyii.juya masa baya tayi hade da jijiga masa bom-bom dinta"wayooo dadii,harda lashe lebensa yayi.Tashi yayi shima yacire boxern dake jikinsa,jikinsa har wani irrin rawa yike.dasauri ya janyota tafada jikinsa beyi wata-wata ba kawai ya hade bakinsu guri guda.ga abinsa da tatashi sambal se harbin iska take.harshenta ya cabka yina kissing dinta sosai hade da tsotsar bakinta sekace sweet.yayinda hanuwansa ke yawo ako ina nasashen jikinta.lips dinta yafara zagayewa da harshensa yina dan cicci zawa yarda zataji dadi sosai wani irrin dadi ne yakama tally wanda yasata taji wani irrin zirr. Gangarowa jikinta yayi yana murzata hade da shafata.itama wasa tafarayi dashi.haka suka cigaba da more rayuwansu.hanunsa yakai kan nipples dinta yana dan mammatsawa tareda sha yana dan cicizawa.se kara manne masa takeyi gashin jikinsa duk yatashi,itako se romance dinshi takeyii.kafarta tafara mammatsewa tana jin wani irrin feeling dake damunta da addabarta. Hanunta takai ta riko bananarsa,datake matukar kwadayinta hannunta har rawa yakeji tsabar zumudi,harshenta ta fiddo tafara lasar kaciyarsa"washhh tally zaki kashenii da wannan salon nakiii.Cigaba tayi da mulmula twins dinsa tana shafawa,hade da tura burar tasa gabadaya cikin bakinta."Ahhhh,uhmm,wani irrin nishi da gurnani kawai yike sakin mata,yina dada tura mata burarsa cikin bakinta. Itako tally se lasarsa take tana tandewa. Wani irrin wutar sha'awarsa ce ke cinsa.tundayike ma'amala da mata inbanda *ZEE BARIKI* be taba karo da mace datakai tally dadiba,amma zeezensa,tadabance acikin mata,dukda dadin taly bata kaitaba.Seda tasha sosai.sanan yakwantar da ita.ware kafafunta yayi yadaura daya akan kafadarsa.nan yaga yar'da ruwan dadi ke ambaliya a kasanta.kafa kansa yayi yana tsotsar ruwan nata yabi duk gurin da ruwan yazube ya lashe.Fadi take"Ahhh,ashhh joeboy, joeboy, kanada dadi wlhy,wlhy zee ta more kanada dadi sosai my one.inason irrin haka sosai danallah kacigaba.Joeboy ya seta beli dinta yafara zura mata joystick dinsa se cacakarta yikeyi,duk sanda ya caccaketa ji kake cakal-cakal kawai ruwan ni'ima na bul-bulowa."Ahhhh,ka cigaba da dadi.wayyooo joeboy dadinka ze kasheni.ahhh.Shiko joeboy sukuwa kawai yake akanta yana mammatsa mata nononta zuwa kan nipples dinta.sun dade suna hakan kafin tayi goho shikuma yahau caccakarta se matse mata bom-bom dinta yike,yana dan duk sede kajii tasss.hakan ba karamun shauki yakesa tally ba.Styles kala-kala take masa Wanda bakaramun dadin hakan yikejiba. Sundade suna hakan wani gwatso yayi mata allamun yayi realizing. Zame jikinsa yayi gefe yina saukar da nunfarfashi,itama hakan.sunfi 5 minutes a hakan kafin ta mirgina gurinsa tafara wasa da gashin kirjinsa tana murmushi. Shima tsadaden murmushinsa yasakin mata.yina shafe gashin kanta.tashi yayi ya dauketa cak se toilet shower ya sakin musu kafin sukayi wanka rabin wankan ma duk shi yayi mata,sunayi yanakara tabeta. Bayan sun fitone ta mayar da kayan jikinta hadda hijab dinta. "Cweetie tafiya zakiyine? Har cikin zuciyarta taji dadin cweetie da joeboy yakirata.matsowa tayi kusa dashi tamasa kiss sanan tace"eh zan wuce. "Amma gobe zaki zo ko? "Why not inde kanada bukatana."Toh shikenan,bani account number dinki?Account number dinta tabashi anan take yatura mata kudi amma batasan ko nawa bane sede inta duba. "Dear nagama bakida motar ko?"Eh wlhy banda ita. "Owk no wahala gobe zamuje in siya miki.Wani irrin tsalle tally tayi ta rungume joeboy hade dayi mishi kiss.tace"tnch u heart beat."Never mind cweet darling. Seda suka tsotsi bakin juna sosai sanan suka rabu.ta mayar da likabinta kamar yarda ta sawoshiiii......... Binta yayi da kallo harta fice,gaskiya tally,cikakkiyar 'yar harkace,tasan takan barikanci.lumtse idonsa yayi yanajin taly har cikin ransa,tafiyarsu zatazo daya,domin tally ta iya tafiyar da mutum yanda zeji dadi.amma ya zee zataji idan tasan suna mu'amala,anya kuwa yamata adalci,ta yarda dashi yaci amanarta....... Zuciyar taly,fess tamkar anmata bushara da aljannah,farin ciki Mara misaltuwa takeji,yau itace tarike burar joeboy a hannunta ta sarrafata son ranta,gaskiya joeboy namijin duniyane,tadade ba'a mata irin wannan cinba,jin burarsa takeyi har magoro,sanda yana sex da ita.ga kudi ya tura mata gashi ya mata alkawarin mota Gobe,wayyo dadi saurana gida da makudan kudi,na kusa zama billionaire, zanci duniyata da tsinke,zan zama abar kwatance a bariki,za'a dinga bada misali dani tamkar *ZEE 'YAR BARIKI* wata dariya ta saki sekace mahaukaciya. Me napep ta tsayar unguwar da zee take nan tace yakaita,domin kuwa ita zata fara yiwa albishir da fara Hulda da masoyinta......... *yaya zee zataji idan taji masoyinta da aminiyarta data yarda dasu suna munafuntarta,wanne mataki zata dauke?* *wacece aunty boss,me gidan bariki?* *wacca irin gudunmawa zee tataka agidan barikin aunty boss da kowa yake fadarta?* *ina labarin doctor Mahmud,daya kamu da matsanancin ciwon son zee 'yar bariki,gashi ita kuma zee ta tsaneshi,tun farkon haduwarsu* *wacece zee,wanene mahaifinta?* *BY* *zeey kumurya& real farhana* _*ZEE 'YAR BARIKI*_ *FARIN JINI WRITERS ASSO*....📚 *71_75* *Bismillahirrahmanirrahim* ...........zee tana kitchen tana hada musu dinner bayan ta idar da sallar magriba,da ihu taly ta shigo falon gidan ba sallama.dasauri zee tafito Daga kitchen din, dan ganin ko lafiya,taly na ganinta tataho ta rukunkumeta.tureta tayi Daga jikinta,kutumar,taly dama kece kika tsoratani."wlh nice kawata farin cikine yasani haka,yau ina cikin tsananin farin ciki Mara misaltuwa. "Farin cikin me kuma taly? "wannan gayen danace miki ina sonsa,yau munsha soyayya,yacini iyaci,ga makudan kudi gashi yamun alkawarin mota Gobe." Gaskiya taly dole kiyi murna,nima ina tayaki murna. Zama taly tayi tare da cire hijabin jikinta,ta cillar.wani irin kallo zee take mata mekama dana tuhuma. "Besty lafiya naga kina kallona haka,taly ta fadi hakan zuciyarta nadan bugawa. Itama zee zama tayi,tare da fadin " to uwar me yasa kikasaka hijab da likabi,abunda bantaba ganinki dashiba. "Dariya, tayi tace." Baddakama nayi kawai. "Saboda me,zakiyi baddakama,alhalin kowa yasanki,ke karuwace kuma har yanzu barikanci kikeyi.nifa kinsan banason boye_boye arayuwata,komai zanyi bana shakkar kowa,kuma bana tsoron uban kowa.kuma kema haka kike. " hakane kawata,akwai Wanda banaso yaganni,idan ya ganni da matsala. "Karya kikeyi taly,sedai idan wani Abu kike kullawa,amma ai duk Wanda kike mu'amala dashi yasan badashi kadai kike tarayyaba,balle kice zaki boye. wani matsanancin tsoro ne yakama taly,sekace zee taganotane.yadda ta bata rai tana mata magana."kinyi shiru taly,zee ta katsemata tunani,tana tsareta da idanuwanta.cikin alamun rashin gaskiya tace."hmm,besty kece naga kamar kindau abunda zafi,harna rasama mezance miki."tabe baki zee tayi tace"shikenan taly,komadai me kike kullawa kekika sani,amma dai kinsan banason mutum me fuska biyu,mikewa tayi ta koma kitchen tana cigaba da aikinta.bin bayanta taly tayi da harara,tamkar idonta ze fadu kasa,zakici ubankine,randa kika fada tarkona.daya Daga cikin dakunan dake falon ta nufa,gashin kanta tafara busarwa. Sakkowa yayi Daga kan gadon bayan ya tabbatar taly tayi nisa,kayansa ya mayar jikinsa ya fito Daga dakin hotel din.motarsa ya nufa yabata wuta se gidan zee. Suna cikin cin bincin da zee tadafa ya shigo falon.sosai yayi mamakin ganin taly beyi zaton zeganta agidanba,a wannan lokacin.dasauri zee tatashi fuskarta dauke da fa'a ta hugging dinsa. "Welcome my sugar,kayan hancinta yaja,yace " thank u dear. ammafa nayi fushi,tunda kika kasa jirana nazo muci abinci tare,kinsan bana iyayin komai se tare dake.wani malolon bakin cikine yatsayawa taly a makoshi,a gabanta joeboy yake fadawa zee haka,duk da bayau yasababa,amma ai yanzu da banbanci da, da. Murmushi zee tayi,amun afuwa my sugar,na tuba.shafa bayanta yayi,yace"shikenan dear bakomai,aikece bakya lefi. Kallon taly yayi,hajiya taly manyan gari ba maganane.wani farr tayi da idonta,barinka nayi kagama gaisawa da rayuwarka.murmushi yayi danyasan magana ta fada masa,ido daya yakashe mata ya shige bedroom. Binsa taly tayi da kallo,tamkar zata cinyesa.harararta zee tayi,tace."wannan kallonfa da kike binsa dashi,namene? "Babu komai kawai dai zee kinyi dace da masoyi,ga gayu ga kudi,ga iya wanka.wani murmushi zee tayi wadda taly ta kasa gane namene. " ko kinyabane taly? Dafe kirji taly tayi,tare da zaro ido waje. Ni 'yar mama asabe,rufamun asiri.kawaidai ina yaba miki shine.danya cancanci ayabesa. "A'a taly nasani koyau maitartaki akansa tatashi. "Haba zee kibarma wannan maganar bame yiyuwa bace. "Ohk taly forget,wani dan aiki nakeson nasaki,idan bazaki damuba. "Haba uwar dakina,karkiji komai,kome kikeso zanmiki fadi kawai bakida matsala.numfashi zee taja,sonake ki tabbatarmun da abunda kike fadamun kodayaushe akan joeboy,kisamomun evidence, kisaka masa ido sosai. " bangane me kike nufiba,bariki,kimun bayani sosai. "Taly! Abunda nake nufi shine,akan kula 'yanmata da kikace yanayi,kikara binkitamun kitabbatar da gaskiya,kuma kina da kwakwkwarar hujja,wadda zata gamsar da kowa. " dan wannan uwar dakina,anyi angama baki dadamuwa. "Yawwa my taly shiyasa nake kara sonki. Murmushi taly tayi tare da mikewa,to kawata nizan tafi,sekinjini. " kai my taly tun yanzu zaki tafi,kodai jarabarki ta motsane zakije kirage zafi. "A'a nagadai joeboy, yadawo gwara na barku nasan kuna bukatar juna,amma nidai my guy yau ya kosar dani,bana bukatar kowa. " uhm,taly zanso ganin guy dinnan naki,yanda kiketamun zancensa,na lura gaba daya kinzauce akansa."saninsa dadidai yake da kamuwar ciwon zuciyarki,kuma kema kika zauce akansa,balle ni.taly tafadi hakan aranta,amma a fili setace,"karkidamu uwar dakina aidole nakawo mikishi kigansa.rakata zee tayi,sukayi sallama. Bedroom dinta ta nufa,tatarar joeboy harya fito Daga wanka,batarai tayi,cikin shagawaba tace,haba my sugar,shine zakayi wanka da kanka bazaka jira nazo na makaba. Murmushi yayi yace"haba my baby,karkiyi fushi mana,ganinayi kuna tare da bestynki,banason katse muku hira shiyasa,amma idannayi lefi am sorry,ya hade hannayensa guri guda alamar roko.(nanko yayi wankansane dan karta gane yayi wanka,a wani gurindan yasan halin kayarsa,da saurin fahimta,dagano mutum,yanzu seta titsiyeshi da tambayoyi da tuhuma) "shikenan my dear, bari na shiryaka, abincinka yana jiranka,kasan banason zamanka da yunwa.dakanta ta shiryasa, ta ciyar dashi.system dinsa ya dakko yafara wani aiki,tun zee tana jiransa,yagama harta kwanta bacci ya dauketa,shiko dama haka yakeso tayi bacci yakira talynsa susha video call,wata kauna da zazzafar soyayyar taly ce take fizgarsa.(aikin boka yaci)..... *AFTER ONE WEEK* Soyayyace metsanani ta shiga tsakanin taly da joeboy,kullum suna manne,shikanshi jarabar taly mamaki take basa,bata gajiya kokadan da sex.idan ya fita tunsafe se dare zee take ganinsa.itakanta taly a satinnan zee befi sau uku ta gantaba,sabanin da dasetazo gidanta,sau biyuma arana.yanzuma taly tana shirye_shiryen komawa Niger gurin boka,kuma tare takeson tafiya da joeboy........ Itakam zee dakyar ta samu ta shawo kan joeboy yayarda,akan karyar data shirga masa,kafin yayarda sema data kira Dr kabeer ya tsara mata shi,kamar yadda itama ta tsarashi.kullum kawai sedai suyi zazzafan romantic, ita kanta tafara bukatar sex din,kuma har yanzu,taly bata kawo mata wani information ba akan aikin datasaba......... Shikam joeboy rashin sex da zee,baya damunsa sosai,tunda yasamu taly,duk da dadin zee da ni'imarta daban yake,samun kamarta acikin mata zeyi wuya,amma yazeyi yana bukatar samun lafiyarta,shima...... ▪️▪️▪️▪️▪️ Kwance yake akan gadonsa,yana kwance rigingine,ya kurawa silik ido.,tunaninta daya zamar masa jiki yakeyi,sonta yana azabtar da zuciyarsa,zuciyarsa tana barazanar tarwatsewa saboda sonta,sonta ya masa mugun kamu,zuciyarsace kawai take azalzalarsa akan ya bayyana mata kansa,a matsayin masoyinta.amma Daga ganin yarinyar zatayi wulakanci,shikuma abunda baze juraba kenan,dan haka dole ta soshi..............✍️ *BY* *zeey kumurya & real farhana* _*ZEE 'YAR BARIKI*_ *FARIN JINI WRITERS ASSO....📚* *76_80* *Bismillahirrahmanirrahim* .............Abunda yasa nace,inason ganinku shine,a gaskiya malam nidai nagaji da ganin yaronnan haka ba aure gaskiya gwara kusan abunyi.kannenkannensama sunyi aure harda 'ya'yaye,amma shi haryanzu shiru sekace Mara lafiya.ga 'yan matannan masu sansa,barasawa yayiba,na gida Dana waje gasunan birjik,seya zaba ya darje,amma ya zauna se yawo yake mana da hankali.malam ne,yadubi hajiya kaka data dage tanata rattaba bayani,yace"Hajiya mumafa kanmu abunnan yana damummu,amma babu yanda zamuyi da ikon Allah.kinsanfa shi aure lokacine,se lokacin da Allah yay...."eh nasan aure lokacine,amma Allah ma yace bawana tashi intaimakeka.kai yanzu amatsayinka na babban malami a garinnan kafison kana fita ana nuna danka,ana cewa ya zama tuzuru,hajiya kaka ta katseshi. "Hajiya kiyi hakuri,insha Allah komai yazo karshe,nima kwanaki na masa maganar auran.kuma ga Rasheeda,yarinyarnan tana tsananin sonsa,idan suka daidaita ai shikenan. Cewar umma. Hajiya tace" bari akirawomunshi yazo inji Daga bakinsa.shukura! Shukura! Shukura dake dakinsu ta fito jin muryar hajiya tana cewa "Hajiya wannan kira haka aise ki kararmun da suna,cewar shukura tana shigowa dakin. " naji 'yar nema kiramun yayanki,adakinsa. "Toh,hajiyarmu." Yana zaune akan gadon yanzu,sabanin da dayake a kwance.wayarsa yake latsawa.shukura tayi knocking kofar dakinnasa,umarni yabata ta shigo.da sallama ta shigo,tana ganin yanayinsa tasan yana cikin damuwa.lokar dake gefen gadon tanufa ta zauna.ajiye wayar yayi ya juyo ya fuskanceta,fuskarsa babu fara'a kokadan,yace"ya'akayine shukura. "Yaya dama hajiya kakace take kiranka a falon Abba. " Hajiya kaka kuma? Ya tambaya fuskarsa dauke da tsantsar mamaki. "Eh yaya ita tace na kiraka.ohk kice mata ganinan zuwa. Mikewa tayi ta fice Daga dakin,tanason ta tambayeshi meke damunsa domin kwana biyunnan gaba daya cikin damuwa take ganinsa,amma bazata iyaba,yanda yake wani shan mur,ya hade fuska,dama gashi Allah yabashi kwarjini.Amma zata tayashi da addu'a,Allah yayaye masa koma mene yake damunsa.mikewa yayi shima yabi bayanta....... Zee ce zaune a falonta tana latsa wayarta,number taly ta lalubu ta danna mata kira.ringin uku taly ta Daga."hello taly."na'am uwar dakina dafatan kina lafiya. "Lpy klu,taly yanzu kinsamu duniya ko nemanama bakyayi. Dariya taly tayi tace" haba my zee har akwai duniyar dazan samu wadda zatasa inmanta dake,ai babu ita idanma da akwaita to bazatayi dadiba."hmmm taly kenan gashinan na gani yaushe rabon daki lekoni. "Bahaka bane my zee,kwana 2 ne kodayaushe ina tare da my baby,shiyasa kikajini shiru amma,dama inason zuwa na miki sallama,saboda Gobe ko jibi zankoma Niger. " Niger kuma taly wai me kikeyine a Niger dinnan. Zee ta tambayeta cike da mamaki,domini, naji Sam zuwa Niger dinnan be kwanta mataba. _aidama baze kwanta mikiba tunda ina shirin kawo karshenki acan,dan uwarki_ taly ta fadi hakan a zuciyarta, amma a fili sai tace" babu abunda nakeyi kawai harkace take kaini.tabe baki zee tayi tare da fadin,toh,yanzu yaushe zaki shigo. "anjima kadan yanzu ina tare da my baby ne, "ohk sekinzo kigaidamun dashi. " ohk bye tawan. Zee ta kashe wayarta,tana cigaba da latsawa. message ne yashigo wayarta ta,wata bakuwar number ta gani.shiga tayi setaga message din da'aka mata da number ba guda daya bane fara karantawa tayi kamar haka; _*Tundaga ranar Dana fara ganinki,zuciyata ta kamu da sonki,sonki yana azabtar da zuciyata,sonki ya gama jikina gabada,bazan iya rayuwa babu keba,my princess!!*_ message na farko kenan,na biyun ta shiga shima ta fara karantawa. _*aduk lokacin da kika kasance da wanina,inaji ajikina tamkar ana watsamun garwashi,inajin wani azababben kishinki,dan haka nake umartarki,daki dena bari wani yana shigarmun gonata,domin kedin tawace ni kadai,umarni nake baki barokonki nakeba*_ kutmar uba,zee ta furta tana bata fuska,wanene wannan kuma daze dinga mata magana agadarance.shiyasan wace ita,a inama yasamu numberta,dahar yake turo mata da wadannan shirmennasa,bata dame bata amsar wadannan tambayoyin. Message din karshe ta shiga Wanda shine Wanda aka turo mata yanzu. _*inason mutum mejin magana,da'alama zamu shirya dake,domin kwana 2 banji wannan azababben kishinnakiba,Wanda yake tafarfasamun zuciya,hakan na nufin kinbi umarnina kenan,kici gaba da killacemun kanki inanan zuwa gareki nanbada jimawaba. MY PRINCESS!!*_ wani wawan tsaki taja,koma wanne banzanne shiyasani domin ita dai bata da lokacinsa,Abu daya yaja hankalinta agabadayan message dinnasa,sunan dayake kiranta dashi.shine sunan da mahaifinta yake kirantadashi lumshe ido tayi tana tuno rayuwarta da mahaifanta........ Gaishesu yayi daya bayan daya,bayan ya shiga falon."Hajiya gani naji ance kina kirana.ya fadi hakan yana duban ta,zuciyarsa na dan bugawa,domin yasan tatsuniyar gizo bata wuce ta koki. "Eh,Mahmud kiranka nayi muji ina maganar auran ka ta kwana. "Aurena kuma hajiya,ni! dama munyi wata maganar aurene? "Bamuyi maganar aure da kai ba,amma yanzu gaskiya munkai karshe,dominni nagaji da zamanka ahaka ba aure,dan haka tunda mahaifiyarka tace" ta maka mata to zaku daidaitane kawai musa lokaci ayi biki. Da sauri ya dago ya kalli hajiya,zeyi magana malam ya katsesa. "Abunda hajiya ta fada gaskiyane Mahmud,kayi girman daya kamata ace ka'ajiye iyali,saboda zaman haka bashi da amfani gaskiya,dan haka kanason ita Rashidan kobaka sonta,idon umma kur akansa,tana jiran taji amsar daze bayar.yana dagowa suka hada ido,shiru yayi kawai ganin kallon datake jifansa dashi,ya maida kansa kasa. Fahimtar hakan yasa malam yace" kada kayi tunanin komai kafadi abunda yake ranka kawai,kai zaka zauna da matarka,bamu zamu zauna maka da itaba,saboda haka karka cuci kanka. Ahankali yadago yana duban abbannasa, "Abba gaskiya bana sonta. " to wa kakeso kafada mana wadda kakeso. Malam ya tambayesa da sauri. tayaya ze iya duban iyayensa yace musu karuwa yakeso, kai baze iyaba,musamman ga hajiya a gurin,yau seta tara masa jama'a kamar yayi kisan kai,abunma da baze yiyuba kenan. "Abba bani da wacca nakeso.ya furta hakan,ahankali. umma zatayi magana malam yadaga mata hannu, hakan yasa ta hadiye maganarta. Kallon Mahmud yayi fuskarsa babu alamun wasa.yace. "toh shikenan Mahmud kaje na baka nanda sati biyu,kanemo wadda kakeso, idan baka nemo wadda kakesoba zan aura maka ko wacece.tashi kaje Allah yayi maka albarka. "Amma Abba sati biyu kamar yayi kusa. Ba shawararka na nemaba,umarni nake baka. Jikinsa asanyaye,ya fito Daga dakin,shukura tana falon kasa a zaune. tana kallonsa.taga ya fito cikin tsananin damuwa,tausayinsane me tsanani ya kamata.kitchen ta nufa ta bude fridge ta dakko ruwan faro,me sanyi ta dora akan plate da karamin Kofi guda daya. Zarya kawai yakeyi adakinnasa,yana kaiwa da komowa.tura kofar dakin tayi ahankali.ajiye masa ruwan tayi agabansa. Dubansa tayi tace "yaya kasha ruwa insha Allah zakaji sanyi aranka.zama yayi abakin gado.ta tsiyaya masa ruwan a cup din ta mika masa.Bismillah yayi,ya shanye ruwan Tass.kofin ya miko mata." Yaya inkara maka. Girgiza mata kai kawai yayi.ahankali ya motsa labbansa,yace"nagode sosai kanwata,naji dadi sosai danasha ruwan.zuciyata tayi sanyi. "Alhamdulillah yaya haka akeso,plate ta dauka ta fice ya bita da kallo,cike da kauna. Ummace ta dubi malam ranta a bace tace" haba malam,yazaka yanke wannan hukuncin kasanfa yaronnan ko shekarar ka bashi ba nemowa zeyiba,ga yarinya agida kuma 'yar uwarsa amma... "Kinga Fatima bazanyiwa dan Dana Haifa auran doleba,domin ma'aiki S.AW.yay hani da haka,koda ga 'ya mace,balle gashi 'da namiji.dan haka kibari muga nanda sati biyun yazo.mikewa tayi ranta a matukar bace ta nufi dakinta. Tabe baki hajiya kaka tayi" dan yaki 'yar 'yar uwarki seme,nidai baza'ayiwa jikana auran doleba. ehe!..... Talyce,ta dauki jakarta, bayan ta gama shirinta tana duban joeboy. Tace"hearty gidan mutuniyarfa zani,kasaukeni mana. Murmushi joeboy yayi yace"hmm taly kenan kinason yau zee ta konemu kenan.shagwabe fuska tayi gaskiya nidai kai zaka kaini,saboda bangaji da ganinkaba. Matsowa yayi kusa da ita,tare da janyota jikinsa,kiyi hakuri my taly,zandai saukeki a gida,Amma tunda kina da mota seki karasa gidan zee da kanki.kwace jikinta tayi,tana babbata rai ta nufi hanyar fita. Da sauri yasha gabanta."haba tawan saki ran mana,kinsan banason fushinki,muje to se'in saukeki. Murmushi taly ta saki yawwa my dear kokaifa,nagode shiyasa nake kara sonka. Hannunta ya kama suka fice Daga dakin hotel din. A parking space yayi parking, duban taly yayi bayan ya kashe mortar,"toh my taly,gashi na kawoki seki sauka ki shiga ciki kafin zee tafito,domin tana jin karar motata zata iya fitowa tarata.turo baki taly tayi tace"aidama nasan kafi sonta,har koratama kakeyi akanta,shikenan se anjima.ta kama murfin motar zata bude. Hannunta ya rike,yana jifanta da wani fitinannan kallo. "Sorry my taly,kidena fadar haka.kinsanfa ina tsananin sonki." Shikenan hearty kasan banason nayi nesa dakai kokadan. "Nima haka my taly.matsowa tayi jikinsa,tasa hannu tana masa tafiyar tsutsa,Daga wuyansa zuwa bayan kunnansa,cikin wani irin salo.tsigar jikinsane ta fara tashi,lumtse ido yayi yana karbar sakonta. Jikinsa ta fada gaba daya,ta kama lips dinsa tafara tsotsa. Kokarin kwace bakinsa yakeyi saboda inda suke.amma taly ta kanainayeshi se shafesa takeyi tana goga masa nonuwanta a kirji. Gashin jikinsane yafara mimmikewa,idonsa harya fara canza kala,saboda jaraba,kamar ba dazu suka gama kwakule junaba.martani yafara maida mata,shafata ya farayi shima,nononta ya fito dashi Daga cikin Riga yafara shafa mata.yana cigaba da kissing dinta. Hannunta Tasa tana ya mutsa sumar kansa,tana kara tura masa non uwanta.Romance din juna sukeyi sosai,gaba daya sunmanta a inda suke,dadinsu kawai sukeji. Zee da kusan minti goma da suka wuce,taji karar motar joeboy amma haryanzu shiru be shigoba.lekowa tayi ta window taga ko tsayawa yayi da megani.amma kuma bata hangoshiba.meyakine acikin motar kuma,haryanzu. Ko fita yayi ne? tatambayi kanta,amma dai bari taje ta gani koyana cikin motar.kofar falonta ta bude ta nufi gun motartasa......... *By* *zee kumurya & real farhana* _*ZEE 'YAR BARIKI*_ *FARIN JINI WRITERS ASSO....📚* *81_85* *Bismillahirrahmanirrahim* ..............Tana fitowa taji gabanta yayanke ya fadi,zuciyarta taji ta buga da karfi,kanta yamata wata muguwar sarawa,runtse idonta tayi,tare da dafe kanta.jitayi kafarta ta mata nauyi,taji duniyar tana juya mata,duhu ta gani ya mamaye ganinta,wata kara tasaki wadda ta amsa kuwwa agabadayan gidan,tare da zubewa agurin.... Karar da zee tayi,yadawo da joeboy da taly cikin hayyacinsu,a matukar kidima suka bude motar atare,ko rufewa basuyiba,suka nufi gurin datake.maigadima dake dakinsa da sauri ya fito.yabi bayansu.domin kara zee tayi bata wasaba.tana kwance babu alamar numfashi a jikinta,jikinta gaba daya ya cika,tamkar gawa.cak joeboy ya dauketa ya nufi falo da ita,bin bayansu taly tayi.akasa ya kwantar da ita. Taly ce ta dubi joeboy tace "yakadawo da ita daki kuma,kadauketa mu kaita asibiti baka ganin halin datake ciki ne. " ba ciwon asibiti bane,aljanunta suka tashi. Dam,gaban taly yayanke ya fadi,alamun rashin gaskiya da tsoro ya bayyana akan fuskarta,zaro idanta tayi waje,tace"joeboy aljanunta kuma? Nashiga uku ni taly,kodai zee ta ganmune,nifa wlh tsoron aljanunnata nakeyi,amma tunda nake da ita bantaba gani tayi hakanba. Numfashi joeboy yaja yace"tayaya zata ganmu,abunda kokarasowa gurinmu batayiba,kawaidai tashi sukayi,aidama wani lokacin base anmata komai suke zuwaba. Me gadine ya shigo falon yana tambayar abunda yafaru,bayanin komai joeboy ya masa.zama yayi akan kujera yana jinjina kansa,taly kuwa jitakeyi dama zee karta tashi,ta karasa kawai kowama ya hut....wata kara da zee ta kuma saki tare da tashi zaune Tana kokarin mikewa tsaye,yasa taly rugawa daki da gudu,ta buya,jikinta se rawa yakeyi kamar mazari har wani Dan guntun fitsarine ya fara zubo mata.joeboy ne ya rike zee,duk da shima a matukar tsorace yake,maigadi kuwa toshe kunnansa yayi saboda karar.kokawa suka farayi tsakanin joeboy da zee tana kokarin kwacewa Daga rikon daya mata,shikuma yaki sakinta,har lokacin kuma idanuwanta a rufe yake. Bayatayi ta koma ta Kwanta jagwab,yanzu ta dena karar sedai wani gurnani kawai takeyi,jikinta gaba daya ya jike da gumi.megadine ya dubi joeboy yace"yakawo masa ruwa a Kofi.dasauri ya nufi kitchen ya dakko ruwan faro da cup ya tsiyaya masa,tare da mika masa.karba yayi ya tofa abunda ya tofa,tashi yayi ya karasa kusa da ita,riketa joeboy yayi,duk da shima a matukar tsorace yake,daurewa kawai yakeyi dan kar yanuna gazawarsa.taly jin zee tayi shiru yasata lekowa,watsa wa zee ruwan me gadi yayi,zabura tayi ta fara fizge fizge,cigaba da watsa mata ruwan me gadi yayi,riketa joeboy yayi da dukkan karfinsa.zabura tayi ta mike ta wancakalar da joeboy gefe,ta nufi dakin da taly take,ai taly tana ganin haka ta koma cikin dakin da sauri tana turo kofar dakin.hardasa key,wani juyawa cikinta yakeyi yana murda mata,toilet ta nufa da sauri,se zawo.gaba daya tsoro ya gama mamaye taly. Zee tun kafin ta karasa kofar dakin ta kara faduwa,a tishawa tayi har sau uku,daganan kuma jikinta yasaki bacci yadauketa,karasowa gurin datake joeboy yayi,yanayin saukar numfashinta ya tabbatar masa da sun saketa,bacci takeyi. Daukarta ya karayi ya kwantar da ita akan kujera,gudun fanka ya kara,tare Dana a.c,domin shikanshi wani uban gumi ne yake tsatstsafo masa.zama yayi akan kujera yana sauke doguwar ajiyar zuciya.Allah ma ya taimakesu aljanun sun tafi da wuri,amma aljanun zee aiba sauki, yanda take da zafinta,suma haka suke,gasu da karfin tsiya sekace doki. megadine ya mike yana musu addu'ar Allah ya kiyaye gaba,ya fice Daga falon. Taly bayan ta fito Daga toilet tana yamutsa fuska,jin shiru,yasata kara bude dakin duk da tsananin tsoron datake ji, ta labule take lekowa,(taly ga tsoro ga son gulma.) A hankali ta fara takowa ta fito falon,ganin zee ahaka ya tabbatar mata da sun saketa bacci takeji.wata nannauyar ajiyar zuciya ta sauke,wadda tasa joeboy ya juyo ya kalleta,dan besan da fitowartaba. Kawai jitayi ya kyalkyale mata da dariya, kallonsa tayi tana bata fuska,tace."mene kakemun dariya,seda ya gama dariyarsa sannan ya bata amsa. "Farar kura karaso mana,kinga yanda kika wani firgice,dukkin hargitsa kanki, zama tayi akusa dashi tana sauke numfashi sekace wadda tayi tseran gudu. " wlh joeboy na tsorata sosai,wadannan kafiran jinnunnata idan suka rike mutum aiya mutu.dariya joeboy yayi yace"to ke kuwa me kika musu dasu rikeki,sufa Wanda ya musu Abu kawai suke hukuntawa. "Hmmmm" kawai taly tace,itadai tunda sun sauka ai shikenan. Tafi minti talatin tana bacci,sannan ta farka.kanta taji ya mata nauyi,salati tayi tana kokarin mikewa.taly dake zaune akan kujera tana latsa waya,ta tashi da sauri ta nufeta,taimaka mata tayi ta zauna,wani kallo datake bin taly dashi,yasa zuciyarta bugawa. Ahankali cikin dashashshiyar murya tace"taly meyasameni,naji kaina namun ciwo sosai,kafata kuma ta mun nauyi. "Sannu kinji bakomai, bari na kawo miki ruwa me sanyi kisha,kai kawai ta gyada mata tana son tuno abunda ya faru amma ta kasa,tabbas tasan aljanunta ne suka tashi. Ruwan taly ta kawo mata a cup, karba tayi tasha sosai,ajiya kofin tayi tana sauke ajiyar zuciya. Duban taly tayi tace"taly aljanunane suka tashi ko? "Ehh" taly ta bata amsa atakaice. Toh me akamun,saboda basa irin wannan tashi se'an mun lefi, aduk sanda zasu tashi inajin alamu amma wannan lokaci dayafa cikin sakanni naji komai yana juyamun,girgiza kanta ta farayi gaskiya akwai wani abu. "Hmmm,kawata kenan babu komai kuma babu abunda aka miki,domin tunda suka tashi na shigo gidan nan,kawai dai sunzone. " shikenan taly ina joeboy? "yana daki may be wanka yakeyi,dan kin wahalar dashi. Yunkurawa zee tayi ta mike tace" nima bari naje nadan watsa ruwa kozanji dadin jikina.bin bayanta da wata muguwar harara taly tayi. Yana kwance akan gadon ta shigo dakin,dasauri ya tashi ya karasa gareta, ya rungumota ajikinsa ganin yanda take Jan kafarta. "Babytah ya jikinnaki,sannu kinji,meke miki ciwo yanzu? Tauna lips dinta tayi tace" kainane kawai yakemun ciwo se kuma kafata data rike. "Sorry my one,muje na miki wanka nasan zakiji dadin jikinki. Dakansa ya mata wankan,ya hada mata tea me kauri,ya bata tasha,sannan ya bata maganin ciwon kai Dana ciwon jiki. Taly tana falo ta cika tayi fam,ganin yanda yaketa wata rawar kafa akan zee din. Dakin ta shiga domin ta gaji da zaman falon, sallama tayiwa zee tare da fatan samun sauki ta fice.joeboy na mata magana amma ta masa banza ta sharesa. Murmushi yayi domin ya gane taly fushi tayi,ya fuskanci taly tana cikin sahun mata masu shegen kishi. **************** Abokina wai meke damun Kane,yanayinka gaba daya ya nuna kana cikin damuwa,gashi naga har wata rama kayi. Shiru ya masa batare da yace masa komai.dakaifa nake Dr,Mahmud kamun shiru.Dr kabeer ya kara tambayarsa a karo na biyu. Dogon numfashi yaja ya fuskanci Dr kabeer yace" wata yarinyace na kamu da zazzafar soyayyarta! Cikin matukar mamaki Dr kabeer yake kallonsa,domin koda wasa betabajin haka Daga garesaba,mutumin daya dauki soyayya a matsayin shirme,da bata lokaci. "Me kace Dr,kodai kunnenane beji daidaiba. "Abunda kaji daidai ne,nakamu da zazzafar soyayyarta,soyayyarta ta mun illa,idan har bansametaba zan iya rasa rayuwata.Dr Mahmud ya katseshi tare da fadin haka. "Alhamdulillah,lokacin da muketa jira yazo,Allah yasa rabonkace,Allah ne ya'amsa addu'armu ya kamaka.amma wacece wannan yarinyar a'ina take datayi babbar sa'a da nasarar sace zuciyarka haka,wadda 'yan mata da yawa suka kasa samun wannan damar?lallai wannan takai a jinjina mata tare da yaba mata. Shiru yayi tare da lumshe idonsa,anya kuwa ze iya furta yanason karuwa,amma yaya zeyi Allah yariga ya jarabceshi da matsananciyar kaunarta.numfashi ya sauke tare da mikewa ya zuba hannayensa duka acikin aljihunsa,taku uku yayi yakaraso daf da dr kabeer, yace." yarinyarnance daka taba turota gurina na dubata....... *BY* *zeey kumurya* _*ZEE 'YAR BARIKI*_ *FARIN JINI WRITER'S ASSO.....📚* *86_90* *Bismillahirrahmanirrahim* ........Da sauri Dr kabeer ya mike yana kallonsa,cike da tsantsar mamaki,"wacce yarinya kake nufi Mahmud? Tabe bakinsa yayi tare da fadin. "Wadanda katuromun din yawane dasu,juyawa yayi ya fara taku yace" ina tsananin sonta,kabeer Wanda nasan kai bazaka taba gane tsananin sonda nake mataba,yanzu ni kawai abunda nakeso ka bani address dinta,shine kawai taimakon daza kamun.kallonsa Dr kabeer yakeyi yama kasa magana saboda al'ajabi.komawa kan kujerarsa yayi ya zauna,yana sauke numfashi. "Serious magana Mahmud,wlh bangane wacce kake nufiba,kokana nufin zee 'yar ba.... Dasauri ya Daga masa hannu yace" dakata kabeer banason jin wannan sunan dazaka ambata,domin yana tafarfasa zuciyata.kamun abunda nace kawai idan zaka iya,inason zanyi bincike akan ta kafin na bayyana mata kaina. "Shikenan Dr,zanbaka address dinnata,amma kana tunanin su umma da malam zasu yarda da wannan abun dakazo musu dashi,ita kanta zee dinma kana tunanin zatabar rayuwar datakeyine ta biyoka,akwai kalubalefa dayawa Mahmud. " shiru yayi nadan mintuna kafin yace"akwai matsala kam sosai kabeer,domin yanzu maganar danake makama,Abba ya bani sati biyu na fito da mata,ita kuma umma fishima takeyi dani saboda nace banason Rasheedah,tabbas abokina zan fuskanci kalubale da yawa,amma zan jure komai,saboda sonta nakeyi kuma auranta zanyi.Allah ze taimakeni akan kyakkyawar niyyata.ita kuma yarinyar karka damu dakin amincewarta,zanje in dakkota kuma itama dole ta soni. Shiru Dr kabeer yayi yana tunanin yanda abokinsannan yake da zafin rai,itama zee haka anya kuwa zamansu zeyiyu a inuwa daya..... *************** Dadaddadr joeboy ne yaketa lallaba zee akan zeyi tafiya Gobe zuwa dubai,ze karbo wasu kaya.ita kuma zee taki yarda sedai ya tafi da ita. dakyar ya samu ta amince, kwana 2 yace mata zeyi.kuma a Daren taly takirata itama ta sanar mata itama zatayi tafiya Niger Gobe. Washegari,zee tana gyaran dakinta bayan tasha baccinta saboda haryanzu jikinta be gama sakiba.kawarta fareedah ce ta shigo part dinnata,tun Daga falo take kwala mata kira,fitowa zee tayi da sauri tana fadin. "Oh fareedah wannan kiranfa,kamar sabuwar makauniya. Zama fareedah tayi tana fadin wlh zee wani Abu nagani yau dayay matukar dauremun kai,tare da bani mamaki shiyasa ina dawowa ko zama banyiba na taho na fada miki. Cike da mamakin itama zee tace" wanne abune haka fareeda?. Hmmm zee ke dai zauna se'in fada miki.zama zee tayi tace inajinki. Gyara zama farida tayi tace"dazu da sassafene na fito zani unguwa,naga joeboy a kofar gidansu taly,yayi parking motarsa,after some minutes kuma Sega taly ta fito taci kwalliya.ta shige cikin motar. Shine.... Shine me? Zee ta katseta tana jifanta da wani mugun kallo, bangane me kike nufiba fareeda kimun bayani."ina nufin taly da joeboy sunacin amanarki ke.....dasauri zee ta mike tare da katseta "ke fareedah! banason munafurci da gulma da gutsiri tsoma, kinje kingama hado karyarki shine zakizo ki tsaramun,to bari kiji.ni ba irin mutanannan bane da'ake zugawa.taly da joeboy baza su taba cin amanataba. Dama tun bayau na lura bakwasan alakata da taly,kullum se kuyi ta kawomun suka akanta,to wlh nida taly mutu karaba,takalmin kaza. babu Wanda ya'isa ya rabamu. Murmushi farida tayi tace"haba zee meyasa bazakiyi binkice akan abunda zan fada mikiba,kinsan dai tun kafin ki hadu da taly nasanki,kuma ta dalilina kikasan taly.bazan fada miki abunda nasan ba gaskiya bane kuma......kinga malama ga kofar da kika shigo tashi ki ficemun Daga gida tun kafin na nuna miki cikakken rashin mutuncina.ganin yanda zee ta ficiccike yasa farida jiki asanyaye ta dauki Jakarta ta fice Daga falon.jingina kanta tayi a jikin kujera tare da lumshe idonta. "Meyasa mutane kullum su burinsu suganka arana,basason suganta tare da wani se bakin ciki da hassada,banda tsabar sharri taly data tafi Niger shikuma joeboy ya tafi Dubai,ta ina zasu hadu.wannanma abunda baze taba yiyuwa bane,mutane basusan mezasu fadaba, tarasa meyasa sukeson rabata da taly,kowa seyace taly kaza,taly tayi kaza.mtsss taja tsaki tare da mikewa ta koma dakinta,domin ita wannan maganar haukama ta dauketa. *Niger* Da daddare taly ce ta fito Daga toilet jikinta daure da towel, har lokacin bata huce Daga fushin joeboy na jiyaba.se babbata rai takeyi.tasowa joeboy yayi har gaban mudubin datake,rungumota yayi ta baya ya wani marairaice. " haba my sweet,wai fushinne har yanzu be kareba,kinsanfa bazan juri fushinkiba. Turesa tayi Daga jikinta,aidama dole kace haka,sekayi ta wani riritata agabana,kuma kasan dole ai zanci badadi.dama nasan ai kafi sonta. "Haba my taly meyasa kike cewa haka,am sorry kinsanfa kema ina sonki sosai,yafadi hakan yana kara manneta da jikinsa.zatayi magana yayi saurin hade bakinsu,yana sakar mata wani zazzafan kiss,hannu yakai ya kunce towel din dake jikinta,ya cillar dashi. Hannunsa yakai kan nononta ya masa wata irin damka,jikinsa har rawa yakeyi tsabar zumudi.shashshafata ya farayi,taly tuni ta fara mimmika,tana lumshe ido,cikin jin dadin abunda yake mata.daukarta yayi cak ya nufi kan gado da ita. Kissing dinta ya farayi,tun Daga wuyanta zuwa kirjinta.nononta daya ya kama yasa abaki ya fara tsotsar mata shi. Wani irin dadine Mara misaltuwa ya ziyarceta.ahhhh!!!!,wasshhh!!!!! My joeboy dadi,kashamun sosai ka shanye duka,nabar maka.wayyooo nonona dadiii!!! Kara tura masa nonan takeyi bakinsa.hakan yasashi kara kaimi gurin abunda yakeyi. Ahankali ya kai hannunsa kan dayan nonanta ya fara shafa matashi,tare da lailaye kan nipples dinta daya cure alamun tana cikin tsananin sha'awa. Shafa kansa taly ta farayi zuwa wuyansa da bayan kunnansa tana masa tafiyar tsutsa. Joystick dinsa,data mike sambal acikin boxer taly ta fito da ita ta fara shafawa.lumshe idonsa yayi yana karbar sakonta. cigaba yayi da shafa sassan jikinta yanayin kasa da hannunsa,kasan mararta yafara shafawa.wani zirrrr takeji a kasanta sotake kawai tajishi yana cinta. Danyatsansa yakai kan belinta,ya fara mata wasa dashi yana lailaya mata."wayyyo joeboy zaka kasheni da dadinka,dadi ina jin dadi sosai,kaci gaba karka dena,ahhhh!!! Aush!!!! Sumbatu kawai taly takeyi tana sakin nishin dadi.after some minutes ta kankameshi tana sakin wani uban nishi alamun tayi realising ahaka. Be barta hakaba,soyake ta jiku sosai kafin yacita.kafafunta ya wara,ya cusa kansa atsakankaninta ya fara sucking dinta,tare da shanye ruwan dadinta.ai taly gaba daya ta fice Daga hayyacinta.kara cusa kansa takeyi tare da yamutsa sumar kansa. "U are so sweet josboy, dadiiii pls sex me,senafi jin dadi,I love u joeboy,na baka kaina na mallakamaka komai nawa,ahhhh!!! Se sumbatu take saki tare da nishin dadi.gashin attach din dake kanta gaba daya ya barbaje,ga wani uban gumi data hada. Seda ya gama tsotseta tas,sannan ya kyaleta. Kafarta ya Daga ya Dora akan kafadarsa,ya saita zungureriyar joystick dinsa,ya fara having sex da ita. Wani ihun dadi taly tasaki,lokacin daya shigeta. Dasauri ya hade bakinsu guri daya,yana shashshafo nonuwanta.hannunta tasa tazage bayansa,cikin matsanancin jin dadi,tana shafa masa duwawukansa......... ************* Zee ce kwance akan gadonta,gaba daya kewar joeboy ta mata katutu.bacci takeso tayi amma ta kasa.wayarta ta dakko ta kirashi amma setaji akashe,tunawa tayi ashefa layinsa bazeyi aiki a kasar dayajeba.tashi tayi zaune cikin mamakin abunda ya hana joeboy kiranta,bayan kuma tasan yanzu ya Dade da sauka.tanason jin muryarsa,tayi matukar kewarsa.wayar taly ta kira ita kuma bata dagaba,tsaki tayi tare da cillar da wayar akan gadon.tasan dama yanzu taly tanacan tana harkar banzanta.dafe kanta tayi ta rasa ina zata saka kanta,tana bukatar namiji arayuwarta,domin ita macece me tsananin bukata,tana Daga cikin mata masu rauni,da sha'aw kusan satinta uku batayi sex ba,gashi taly har yanzu shiru babu wani information akan joeboy. Aunty sameera ta fado mata arai,dakko wayar tayi da niyyar kiranta,kamar jira akeyi,sega kira yashigo wayarta da wata bakuwar number. Kurawa number ido tayi kamar tasanta,seda wayar takusa katsewa sannan ta Daga.cikin zazzaka kuma sassanyar muryarta tace. "Hello" shiru taji anyi ba'a bata amsaba. Kara maimaitawa tayi amma nanma shiru.tsaki taja tare da kashe wayarta.koma waye shiya sani. Number aunty sameera ta kira itama bata dagaba.hakura tayi ta kwanta amma ko alamar bacci babu a idonta.lumshe idanuwanta tayi ta fada duniyar tunani...... *********** Taly ce kwance a kirjin joeboy bayan sungama shan dadinsu.gashin kanta yake shafawa yanajin wani sonta yana fizgarsa,shikansa mamaki yakeyi yanda lokaci daya zazzafar kaunar taly ta shigeshi lokaci daya. "My baby" taly takirashi, "yess my one" ya amsa mata yana kallonta. "Gobefa da sassafe zani gurin matar dana fada maka,me magagungunan mata,kuma ba kudi a hannunna.kiss yasakarmata a goshi don't worry,indai wannanne matsakarki goben idan zan saukeki sena baki kudin. " A'a my baby nikadai zan tafi ai. "Saboda me? Ya tambayeta cikin mamaki. " kawai gurin gurin matane sosai,banason wata ta ganemun kai. Murmushi joeboy yayi yace."idanma ta ganni aini ba sonta zanyiba. "Nidai duk da haka ka barni naje nikadai. " tom shikenan my taly yanda kikace haka za'ayi.lumshe idonsa yayi yana tunanin zee dinsa,ita kwata_kwata betaba ganin tasha maganin mataba,natural dinta kawai take.yayi missing dinta,yayi missing zumarta me zakin gaske,wata sha'awartace ta bijiro masa,dolema yana komawa naija yayi sex da ita domin yayi matukar kewarta.da tunaninta bacci ya daukesa. Ahankali taly ta zare jikinta Daga nasa,jin saukar numfashinsa tasan yayi bacci.sakkowa tayi Daga kan gadon,wayarta dake kan mudubi ta dauka,dayake dakin hotel din dasuka kama me room and parlour ne seta koma falon.saheera takesan kira akan maganarta na zuwa gurin boka.missed call din zee tagani.dasauri tabi bayan kirannata. 12 nadarema ta wuce,har lokacin zee batayi bacciba tarasa me yake mata dadi,ga gabanta dayake ta yawan faduwa.wayartace ta fara ringing da sauri ta dakko domin a atunaninta joeboy ne,amma setaga taly ce.dagawa tayi cikin sanyin jiki."am sorry my zee nasan na tasheki ko kuma na katse miki jin dadinki da babynki. "Hmmm kodaya taly wlh barcinma na kasa ina cikin damuwa. " meyafaru uwar dakina? harnaji ba dadi wlh. Tashi zaune tayi Daga kwancen datake tace"taly wlh 2 days narasa meke damun joeboy,gaba daya ya canzamun bana samun kulawarsa kamar da,kokuma danna dena bashi kainane yakejin haushi. "Bangane kin dena bashi kankiba,akanme. "Sena tabbatar dani kadai yake mu'amala sannan zan bashi kaina,ke kuma dana saka ki bincikamun har yanzu shiru. " shikenan indai wannance matsalarki karki damu jibi zan dawo,ina dawowa zan zo gidanki semu tattauna. Kikwantar da hankalinki joeboy nakine ke kadai.nandai taly ta kwantar mata da hankali tare da tsarata da kalamai masu dadi.cikin jin dadi zee tace"nagode sosai taly na tabbata ke masoyiyatace ta hakika,wadda bakyason ki ganni cikin damuwa.da ina cikin tsananin damuwa amma wayar nan damukayi dake ya sanyayamun rai."haba zeetah ai babu godiya atsakaninmu kinfi karfin komai agurina,farin cikinki shine nawa,tayaya zan barki cikin damuwa.kikwanta kiyi baccinki me dadi.sallama sukayi zee zuciyarta fess.taly ta wanke mata ita.amma a haka wasu sukeson su shiga tsakaninsu.ita tasan taly masoyiyartace ta hakika. Abangare taly kuwa bayan sungama waya zee tasaki ihun dadi tare dayin rawa da juyi.Ashe shiyasa joeboy kullum yake nanike da ita,Ashe basa komai da zee.kai amma gaskiya zee tagama mata komai,data hana joeboy kanta. Dolema ta kara ruruta abun,yanda zee zata kara nesanta kanta da joeboy,ita kuma zatayi amfani da wannan damar,ta hada zee da maza. domin tasan zee baza ta iya zama haka,ba namijiba.shikuma joeboy setasan yanda tayi ya kama zee ita da wani da idonsa,daganan su watse joeboy ya zama nata ita kadai.gashi Gobe zata gurin boka ya bata maganin da dole setayi less da zee. Wayyo dadi yamun yawa taly ta furta hakan a fili.......... *By* *zeey kumurya &real farhana* _*ZEE 'YAR BARIKI*_ *FARIN JINI WRITER'S ASSO....📚* *91_95* *Bismillahirrahmanirrahim* ..........Kwanciya zee tayi zuciyarta fess,se a lokacin taji wani sanyi yana ratsata taly ta kwanke mata zuciyarta fess cikin mintuna kadan bacci ya kwasheta.Taly kiran sahira tayi suka kara tattaunawa akan maganar boka,itama zuciyarta fari kal ta kwanta bacci... Washegari,tun kafin gari yayi haske taly ta nufi wajen boka,bayan joeboy ya bata kudi masu kaurin gaske.shikuwa joeboy bayan yagama shan baccinsa ya fita zagaye gari kafin ta dawo.Yau taly bata wani dadeba ta dawo,kafin azharma ta dawo.anayin sallar la'asar suka biyo jirgi suka nufo gida Nigeria. Zee gaba daya yau cikin damuwa ta wuni.saboda rashin kiranta da joeboy beyiba.hankalinta gaba daya ya tashi tana nunanin koba lafiyaba.komai cikin sanyin jiki takeyi,abincima kasa ci tayi dakyar ta samu ta gyara gidan ta. Agidan sahura taly ta sauka bayan sun dawo Daga Niger.da murnarta ta shiga gidan,ta fada jikin saheera.rungumeta sahira tayi a jikinta tana cewa" oyoyo my taly yau harkin dawo da wuri haka. Zama taly tayi tare da ajiye jakarta, tace"aikinsan dayake jirgi muka biyo ba wata gajiya,kamar wancan da mumayi tafiyar mota. "Kai my taly lifaya taci gaba,har jirgi kika fara hawa. " kedai bari saheera harka da joeboy ai tayi,ya baka dadi ya baka kudi."Allah kawata gaskiya kincaba.hannu taly ta bata suka tafa. Gyara zama saheera tayi tace"kawata ya kukayi da boka kuwa akan maganar zee. Janyo Jakarta taly tayi ta Ciro wani kullin magani,"kinga wannan maganin saheera,bani yayi yace nabarbada mata a inda zata taka,Daga zarar tataka maganinnan shikenan se'abunda nace zatayi.wata 'yar kwalba ta kara cirowa a jakarta,wani ruwane aciki dan kadan,kamar turare_turare,wannan kuma da kike gani saheera,da jinin al'adata zan hada,nasaka mata acikin abinci.hmmm boka ya tabbatarmun da zee seta sama tamkar baiwata saboda tsabar biyayya,matukar taci wannan abun a abinci.kara dakko wani ruwa tayi tamkar rubutu a jarka tace"wannan kuma boka yace in watsa mata a gabanta,dazarar na watsa mata shikenan zata dingajin wata fitinanniyar sha'awata. "Amma taly tayaya zaki aiwatar da wadannan abubuwan,bayan kinsan zee batada wasa,tana da kula sosai. Mikewa taly tayi tana wata shegiyar dariya tace." Wannan shiyafi komai sauki a gurina,ki zuba ido kisha kallo,cikin satinnan zan aiwatar da komai.bari na shiga ciki na watsa ruwa,naje gidan zee din.bin bayanta saheera tayi da kallo tana jinjina kai. Shape_shape,taly ta shirya ta ci abinci ta nufi gidan zee.tunda zee ta fara harkar bariki ta manta rabon datayi karatun al_kur'ani idan bana sallah ba.bamata da alku'arnin agidanta. Yau kam dataji duniyar ta mata zafi,komai baya burgeta tarasa inda zatasa kanta.wayarta ta dakko ta sauke application din kur'ani maigirma ta fara karantawa ko zuciyarta zata samu nutsuwa. Gaba daya karatun ya kakaremata,tamkar ba itace wadda ada ta haddace al_kur'aniba.dakyar take iya hada baki take karantawa.tabbas ta yarda duk wanda yabar al_kur'ani,tabbas shima seya barsa.amma duk da haka setaji dadin karatun,zuciyarta ta fara mata sanyi,wata nutsuwace ta fara saukar mata.kuncin dake addabarta ya fara yayewa. Tun Daga falo taly take kwalawa zee kira amma taji shiru,dakinta ta nufa domin tasan bazata wuce nanba.Turus taly taja ta tsaya cike da mamakin ganin zee tana karatun al_kur'ani cikin sassanyar muryarta.abunda bata ganiba kuma bata taba jiba,tunda tasan zee.ita wlh mantawama takeyi da karatun kur'anin arayuwarta. *( _wa'iya zubillah,Allah ka shiryardamu da zuri'armu baki daya,ameen_)* Tabe baki tayi tare da fadin"zeeee! Mezan gani haka, taly ta fadi hakan tana zama agefenta. zee bata kulataba seda takai karshen aya,rufe kur'anin tayi,ta ajiyeshi akan mudubi. tare da matsowa fuskarta dauke da murmushi,tace"oyoyo my taly,har kin dawo nayi kewarki. Rungumeta taly tayi tace"nima nayi kewarki my zee,ya gida ya joeboy,sakinta zee tayi cikin kalar tausayi tace "Hmmm,taly kenan joeboy yaje Dubai tun jiya amma bekiraniba,har yanzu.hankalina gaba daya a tashe yake. "ayya my zee shiyasa naganki cikin damuwa,may be zekiraki kila wani abunbe yarikesa. Kawar da kai zee tayi tare da fadin " Allah yasa,ya maganarmu na binkice akan joeboy,kuwa taly najiki shiru. Gyara zama taly tayi tace" hmm,zee,kinsandai,bazan miki karyaba,to wlh joeboy ya shahara a wajen bin mata,karya ya miki yace miki ya dena,yanzuma kila da wata yarinyar yayi tafiya ya barki a gida shabau.dafe kirji zee tayi tace" kam bura'uba,amma za'ayi bala'i a garinnan, wlh duk randa na kama joeboy da wata 'ya sena kusa kasheta.amma yanzu mene mafita taly,"mafita kawai kema kikama sabgar gabanki,kikoma zeenki kawai."kai taly bazan iya ba,nariga na bar wannan rayuwar. Dafa kafadarta taly tayi tace"kawata kada kice haka, da kuriciyarki zaki cuci kanki,haka zakiyi ta zama,kicire tunanin komai babu abunda ze faru kawai ki shigo acigaba da fantamawa dake.akan wani danamiji zaki hana kanji jin dadin rayuwa,nandai taly ta hau tsara zee,tabi ta kalailayeta harta samu zee ta amince.zata fara Hulda da wasu mazan.number wani gaye sameer ta bata,akan zata hadasu.ta nunawa zee hotonsa,ba karya gayen ya hadu,abunka da zee datake cikin tsananin bukatar namiji,nandanan ta amince.batare da tunanin komaiba.zuciyar taly cike da murna tabar gidan. Tana fita ta kira sameer,ta sanar masa zata sashi wani aiki,akan wata yarinya.tana sone Yakama musu hotel ya kuma San yanda yayi yasa camera,yanda komai sukayi zatayi recording. hoton zee tatura masa ta WhatsApp,aiko nandanan ya rude yaga yarinya ga kayan aiki.ga kuma kudi da taly zata biyashi.ba jinkirin komai ya amince,ya tabbatar mata da gobema ze kaddamar da komai.godiya taly ta masa tare da kara jaddada masa yanunawa zee soyayya. Domin ita macece meson a sota. Se sukan 10 joeboy ya shigo gidan,zee tana kwance tana chat da sabon saurayinta sameer,sameer ya matukar kwanta mata arai,ya tura mata pictures dinsa kala_kala,har video call sukayi,yanda ya iya tsara zance da kalamai hakan ya kara burge zee.shikam sameer harga Allah zee tamasa,100%.ya matsu Gobe tayi ya lashi zumarta. Tsayawa yayi Daga bakin kofa ya kura mata ido yana kallonta,kamshi turarensane yasanar mata da zuwansa,sallama tayiwa sameer,tace masa ta gaji bacci takeji.ta kashe wayar gaba daya.duk yanda ta kudirci yiwa joeboy rashin mutunci seta kasa,gani takeyi tamkar karyane abunda taly ta fada mata,gani takeyi tamkar joeboy bazeci amanartaba.ware hannunsa yayi alamun tazo garesa,soyayya ba karyaba,wata irin kewar joeboy ce ta bijiro mata.a hankali tatashi ta fara tako tamkar me tausayin kasa ta karasa garesa.fadawa jikinsa tayi tare da sakin kuka,domin zee duk zafin zuciyarta tana da rauni.hannunsa yasa ya rungumeta tsam ajikinsa,wani irin tausayinta ne ya fara bijiro masa,shikansa yasan be kyauta mataba,bubbuga bayanta ya farayi alamun rarrashi. Ahankali yafara mata magana"am sorry,my love.nasan nayi miki babban lefi amma kimun afuwa bazan kumaba.sakinsa tayi ta fada kan gado tana cigaba da kukanta.binta yayi yakara janyota jikinsa,kwace kanta tayi ta matsa Daga kusa dashi cikin kuka ta fara magana."kada ka kara tabani,joeboy babu abunda zakacemun,kanacan kana bin 'yan matanka ni ka ajiye a gida,na killace kaina bana kula kowa sekai,amma kai kananan kana cin amanata,to ko mekakeyi ana zuwa ana sanarmun.marairaicewa joeboy yayi ya fara tsara zee,harda hawayensa wai anaso arabasune kawai,yay ta mata rantse rantse akan shi baya kula kowa.abunka da zuciyar mace,da saurin yarda musamman ma ga Wanda takeso.nandanan zee ta sakko suka koma normal tamkar da. Washegari, zee tun da safe take tunanin karyar dazatayiwa joeboy akan fitarta da sameer.seda kyar ta samo solution tace masa zataje wajen mamar taly.batare da tunanin komaiba ya amince mata.da rana sukayi zata hadu dashi, hakan yasa tun kafin 2 ta gama shirinta tsaf,kiransa tayi a waya ta sanar mata.address din hotel din dazasu hadu ya bata tare da number dakin.taly kam a time din tana tare da joeboy,ta kirasane akan yazo yarakata wata 'yar unguwa.seta kaisa hotel din dasu zee suke.ya kamata da idanuwansa. Duk da tana danjin tsoro Wanda batasan kona meneba amma haka ta daure,rufe kofar part dinta tayi ta bufi motarta ta bata wuta se G.R.A inda anan hotel din,dazata yake.ammafa tanajin zuciyarta na 'dan bugawa. Tayi kusan 5 minutes da fara tafiya wayarta ta fara ringing,bata Daga waya idan tana driving,amma se kiranta akeyi. a tunaninta sameer ne,janyo wayar tayi zuciyarta tanata bugawa,Wanda batasan daliliba.wata bakuwar number tagani,dagawa tayi tare da karawa a kunnanta."hello zee"aka fada Daga Daga bangaren. "Yess wake magana ta amsa cikin sanyin muryarta." Baki da bukatar sanin kowacece amma nakirakine intaimakeki,kada kikarasa inda kike kokarin zuwa,domin ananan ana shirya miki gadar zarene,kuma da zarar kin rufta shikenan. Ai sitiyarin wayarne ya kusa kwace mata dakyar ta samu tayi control din kanta ta faka motar agefen titi.dafe kanta tayi tana sauke numfashi."meyake damunane,me yake shirin faruwa da rayuwatane,komai ya canzamun,na koma tamkar baniba.wacece take kirana awaya tana sanar dani abubuwa,wanene yake kullamun wani Abu,tabbas babu tantama akwai wani Abu dayake faruwa dani.akwai wani boyayyen al'amari.ya Allah kakawomun dauki arayuwata.zee take fadar haka afili.kusan 15 minutes ta dauka tana sakawa da kwancewa.kiran wayarta aka karayi akaro na biyu.wannan karan sameer ne,kamar bazata dagaba,sekuma ta Daga. "Sugar baby inata jirankifa,ya fadi hakan cikin nuna zakuwa. " I'm sorry sameer harna fito kuma senaji wata kasala ta lullubeni,yanzuma ina kwance na kasa tabuka komai.ta samu kanta da basa amsar hakan.ai sameer jiyayi tamkar an kwada masa guduma,saboda bakin ciki,ya tama se kwashi dadi kuma anzo anbata masa budget.cikin bacin rai yace"ohk Allah ya kara sauki,Daga haka ya kashe wayar.kifa kanta tayi akan sitiyarin motar tare da lumshe idonta. Taly dake ta jiran kiran sameer amma taji shiru, domin tace masa zee tana zuwa yakirata.ta dakko wayarta kenan zata kirashi kiransa ya shigo wayarta, wani farin cikine ya lullubeta,har wata ajiyar zuciya ta sauke,tashi tayi daga kusa da joeboy ta koma gefe.tana Daga wayar kafin yayi magana ta rigashi,"sameer tazo ko,Ku fara abunda zakuyi nanda 30 minutes zamu karaso. "Ai bazatazoba takirani wai batajin dadi.ya fadi hakan cikin wata marainiyar murya tamkar Wanda yarasa iyayensa.saboda takaicin zee ta fasa zuwa.kutmar ubannan,taly ta furta,masifa ta fara masa tamkar zata cinyesa." Haba sameer! Haka mukayi dakai,aikinnanfa ba kyauta zaka munba,kudi zan biyaka,tayaya zakacemun taki zuwa,kaifa namijine kasan yanda zakayi ka jawo hankalinta. "Kinga taly nayi,se'anjima kibarni da abun dayake damuna.yana gama fadin wayar ya kashe wayarsa.bin wayar taly tayi da kallo,bakin ciki tamkar ya kasheta.to meke,damun zee,meyasa zataki zuwa.alhalin itama tana bukatar namijin. Ta kwashe mintuna ahaka,zuciyarta tana fada mata kawai taje gurin sameer,koma meze faru ya faru,taji muryar sameer da bacin rai tsantsa,kamar bata masa adalciba.to amma kuma batasan meze faruba.wayarta ta dakko takira number da'aka kirata amma hartayi ringing ta gama ba'adagaba........ *By* *zeey kumurya&real farhana* _*ZEE 'YAR BARIKI*_ *FARIN JINI WRITER'S ASSO....📚* *96_100* *Bismillahirrahmanirrahim* ..............dafe kanta tayi tana sauke numfashi ahankali_ahankali.tunaninta gaba daya ya gudu, gwagwalwarta ta dena aiki,ta rasama tunanin me zatayi,wani gwauran numfashi ta sauke tare da kunna motarta ta fara driven a hankali,gidan maman taly ta yanke shawarar zuwa,kamar yadda tacewa joeboy...... Saheera,bayan ta gama waya da zee ta kama kaikawo a falonta tana rokon Allah yasa kada zee taki daukar shawararta,Allah yasa kada taje hotel dinnan.kiran da zee tamata ne ya katse mata tunaninta,dauko wayar tayi taga Ashe zee ce,kamar ta Daga sekuma taki dagawa domin tasan dole zee zataso sanin wacece ita,ita kuma bayanzu takeson bayyana mata kantaba........ Cikin sanyin jiki ta koma kusa da joeboy ranta a matukar bace,juyowa yayi yana dubanta,ganin se fesar da numfashi takeyi,tamkar wadda tayi tseran gudu.janyota yayi jikinsa yana shafa gefen fuskarta yace "yadai masoyiyar,na ganki haka kamar ranki a bace. Tashi tayi Daga jikinsa cikin bacin rai ta fara magana."seda nagama shirina,nagama komai kawai ina kiran wadda nace maka zaka kaini gurinta,shine take cemun wai batanan.tunda nace mata zanzo batacemun batananba seda nagama shiryawata sann....kara janyota jikinsa yayi," calm dawn my taly,shine abun damuwa daze bata miki rai haka,just forget her,kizo muji dadinmu.ya karashe zancen yana shashshafa jikinta tare da shinshinata.shiru tayi tana karbar sakonsa duk da ranta a matukar bace yake. da wargajewar plan dinta........ Mama tana daki a kwance zee tayi sallama,da sauri mama ta mike Daga kwancen datake.fuskarta dauke da fara'a bakinta yaki rufuwa.saboda ganin zee.itama zee yake ta farayi. gaishe da mama ta farayi bayan ta zauna agefen gadon da mama take. "zee! Yau kece agidannawa,haba zee harnayi fushi kwana da yawa kin buya kinyi wuyar gani.dariya zee tayi tace"tuba nakeyi mamana ayi hakuri wlh bana fita sosai yanzu kwata_kwata Daga gida,sekuma idan zansiyo wani abun a kasuwa."Ayya shiyasa najiki dif. "Am,mama ina taly kuwa kota fita.nandanan fuskar mama ta sauya fara'ar dake fuskarta gaba daya ta dauke,rike haba tayi tace" hmm,zee yanzu senayi kwana 3 bansa talatu a idonaba,gwarama da kullum tana dan lekoni amma yanzu setaga dama,zatazo ta bani kudi ta wuce. "Subhanallah mama, taly abunnata harya kai haka,ita kuwa meyayi zafi haka,mama? "Dana mata magana akan haka,setacemun wai wani saurayi tayi sabon kamu,shiyasa. ni kuma gashi na rasa meyasa bana iya tsawatarwa da taly akan duk abunda zatayi.hawaye ya fara zuba Daga idanuwan mama,wlh zee nikadai nasan bakin cikin danakeji akan wannan rayuwar da kukeyi,gashi taly ita kadai gareni ita kadai Allah ya bani.memakon tayi aure ta haifamun jikoki nima insamu zuri'a amma ta gwammace taje tayi ta yawon gararinta.wani irin tausayin mama ne ya tsirgawa zee,kenan itama datana gaban mahaifiyarta haka zataji,haka zataji bakin ciki kamar mama,haka zubar da hawayenta akanta.kwantarwada mama hankali ta farayi,da dadadan kalamai ta kuma tabbatarwa da mama zasuyi magana da taly akan rashinta zuwa duba maman.ta dade suna hira da mama,inda mama tayi mata nasiha tare da fada me ratsa zuciya, zee har kuka tayi,domin ita kanta tasan abunda takeyi badaidai bane amma kotayi niyyar barin rayuwar bariki,setaji ta kasa.kamar janta akeyi haka takeji. seda ta cika mama da alkhairi sanna sukayi sallama mama tanatasa mata albarka tare da mata fatan shiriya.jikinta a matukar sanyaye ta bar gidan mama,zuciyarta cike da tunanin wanene Wanda taly take tare dashi,Wanda yasa har bata zuwa duba mama....... Wunin ranar gaba daya,cikin sanyin jiki zee tayishi,tunanin mahaifanta ya tsaya mata arai,sabanin da ko tunaninsu batayi,mantawama takeyi dasu gaba daya arayuwarta,ko tunanin gida batayi,ko sunan garinsu aka anbata wani kunci takeji,ballema tayi tunanin komawa.amma a 'yan watanninnan tunanin gida yana yawan fado mata arai.bayan magriba taly tazo gidannata.da kaya niki_niki naci Dana shafe_shafe,da kayan sawa.joeboy ne yakawowa taly saboda yafaranta mata akan bacin ran da kawarta tasata.aiko taly taji dadi sosai.ajiya ta kawowa zee,saboda tasan duk kawar data kaiwa seta taba mata zee ce kawai bataza taba mataba.shiyasa ta kawo mata.sunsha hira sosai,inda zee tayiwa taly fada sosai akan rashin zuwa duba mama,ita kuma ta tabbatar mata dazata gyara insha Allah........ _*BAYAN SATI DAYA*_ Talyce ta fito cikin shirinta tsaf na fita,cikin wata shegiyar rigar net,wadda ta matukar kamata tare da bayyana surorin jikinta.saheera na falon gidanta a zaune tare da wata kawarta suna hira taly ta fito.kallonta saheera tayi tace"ta wajena se ina haka irin wannan kyau da kika dauka haka.juyi taly tayi tana wani farrrr da ido tace"gidan zee zani infara aiwatar da aikin danace miki zanyi. Murmushi saheera tayi tace"gaskiyane ta wajena,Allah yabada sa'a Mrs joeboy.wani dadine ya ziyarci taly jin abunda saheera tace,na dangantata da habibinta. "Ameen,my saheera sena dawo.har taly ta nufi kofa saheera ta tsayar da ita. "Am,my taly dama tun dazu nake jiran ki fito,na tambayeki kudi. " kudi kuma! Taly ta tambaya tana bata fuska. "Eh my taly,kwana biyunnan nayi week ne nasan kekuma yanzu kina gari shiyasa na tambayeka,ko 200k ne.waro ido taly tayi waje tanawa saheera wani kallon banza."gaskiya saheera bani da ita kudin yayi yawa namayi tunanin irin 10k kikeso,ko 20k Dana baki,amma gaskiya bani da 200k.tana gama fadar haka tayi ficewarta batare data jira me saheera zata ceba. " kutmar,ni taly zatayiwa haka,tana zaune a gidana,taci abincina tayi wanka da sabuluna,ta shafa mayukana.bantaba nuna mata bacin raiba,kona canza mata fuska amma ni yau akan 200k takemun,haka.hmmm zata sani zatasan tayi dani saheera,wlh sena sawa kwabarta ruwa sena hargitsa mata duk wani shirinta nan kusa bada nisaba...... Koda taly taje gidan zee,setatarar da joeboy a falo.data tambayeshi ina zee yace mata wanka takeyi.Zama tayi a kusa dashi,tana jifanshi da wani irin shu'umin kallo,kallonta yayi ya mata murmushi tare da kashe mata ido,"kinyi kyau ya furta mata hakan a hankali.lumshe idonta tayi cikin jin dadi,fuskarta ta matso daf da tashi,ta busa masa iskar bakinta a fuskarta.hannunta ta kai tafara shafa bayan kunnansa,zuwa wuyansa.kokarin danne maitarsa yakeyi saboda kar zee ta fito ta kamasu,amma salon taly yarikitashi ga kamshin turaren datasa gaba daya yarikitashi.janyota yayi jikinsa,tare da hade bakinsu yana sakar mata wani zazzafan kiss,sucking lips dinta yafarayi cikin kwarewa. Hannunsa yakai yana shafa saman Brest dinta dayake a waje. Taly se lumshe ido takeyi,tana kara tura masa kirjinta. kusan 15 minutes yasaketa saboda jin motsin zee,idanuwansa gaba daya ya kada yayi jajur,saboda fitina,numfashinsa na fita da sauri da sauri.kara matsowa taly tayi jikinsa tana kokarin rukunkumeshi.dasauri yaja baya,tare da nuna mata kofar dakin da zee take. Fahimtar abun yake nufi,yasata tashi ta koma kujerar dake fuskantarsa,tana maida numfashi.tare da mammatse cinyoyinta.gyara rigarta tayi da joeboy ya bude mata. Zee ce,ta fito zuwa falon. da matukar mamaki take kallon layi,kallonta tayi ta kalli joeboy,da tuni ya saita nutsuwarsa,ya wani maze yana latsa wayarsa,tamkar ba abunda ya faru.kallonsu kawai zee ta tsaya ta nayi,ta kalli wannan ta kalli wancan.Ajiyar zuciya ta sauke tana duban taly tace "Taly! Yaushe kika shigo gidannan. Numfashi taly taja tace. "tun dazu na shigo joeboy yacemun kina wanka. "Amma shine ko motsinki banjiba,keda bakya zama guri daya. Harararta taly tayi,cikin wasa"tunda ni tsutsace ko, yau kuma gashi ai kinganni na zauna bana mutsu mutsun.kafin zee tayi magana joeboy yarigata."bari na fita tunda ni bakya tani,ko kulanima bakiyiba,kinata kawarki.dariya sukayi saboda yanda yayi maganar,kamar wani yaro karami.mikewa yayi shima yana dariyar yacewa zee zedan fita.adawo lafiya ta masa.fakar idon zee yayi ya kashewa taly ido,sanna ya fice Daga falon. Duban taly zee tayi tace"besty nah,kinsan meyasa nakiraki,wani guy ne,bansan shiba,banmasan ina yasamu number taba,amma kullum seyamun text nasafe daban,na rana daban,na dare daban.bari na nuna miki ki gani.wayarta dake hannunta ta dakko ta bawa taly.karba taly tayi ta fara karantawa tun Daga farkon message din daya farawa zee.kalamai ake amfani dasu,masu ma'ana da tsuma zuciya.ga nuna tsantsar soyayya.amma fa Daga ganin kalaman meyin messages din,kasan jarumin namijine Mara daukar wargi.ai taly jitayi dama ita akewa wannan text,din.zataso ganin wannan guy din.tabe baki tayi bayan ta gama karantawa."ki rabu dashi irin dan jagaliyannan marasa aikinyi.batare da tunanin komaiba,zee tace"toh shikenan amma da zuciyata harta fara dokin ganinsa. "No karki wani yi dokin ganinsa,kada wadannan kalamannasa su yaudareki.bawani sonki yakeba,dasonki yakeyi Aida ya bayyana miki kansa. "Shikenan besty,abunda kikace haka za'ayi,dama na kirakine kibani shawara akai.bari na kawo miki abun tabawa. Zee ta fadi haka tana mikewa. Bin bayanta taly tayi da harara,wayarta ta dauka dama tasan key din zee.sauri_sauri kafin zee ta dawo ta dauki number da'akeyiwa zee text.ta mayar ta ajiye mata. Cake ta kawo mata da meet fie,da drinks."gashinan my taly dazunnan nayi shine na ajiye miki naki. "Kai my zee nagode sosai,dama 2 days nayi missing cin snacks dinki.dariya zee tayi tace" gashinan yau ai se kici ki koshi.taly tanaci suna hira har mintuna da yawa suka shude.taly tunanin kawai yanda zata zubawa zee magani a abinci takeyi.wata dabarace ta fado mata. "My zee yau baza kiyi girki bane.naga har time ya kure kina zauna.kallonta zee tayi tace" kinajin yunwane taly,yau nayi kayan snacks dinnan,su zanci anjima da daddare.sedai joeboy idan baze Ciba namasa girki. "Ohk,bama yunwa nake jiba kawaidai yau ina sha'awar yin girkine.da mamaki zee take kallon taly,domin tunda take da ita bata taba ganinta tana girkiba,ko wani aikin gida.shegen son jikine da ita.ga shegen ci."girki kuma taly,kedince zakiyi girki kamar gaske. "Ooo,wasama kika dauki abun wlh dagaske nake kawai yau da sha'awar girki na tashi. Dariya zee tayi tace" ai baki iyaba,taci gaba dayiwa taly dariya. Bata rai taly tayi. "Kibari ki gwada mana seki tabbatar Dana iya koban iyaba. "Ai ba musu,ga kitchen nan ki shiga ki girka, yau zamuci girkin taly. Zanga kin iya kobaki iyaba.zuciyarta cike da tsananin murna da doki ta nufi kitchen din zee,jikinta har rawa yakeyi,zee dai dariya taketa mata.jallop din taliya ta yanke shawarar yi,saboda zatafiyimata sauri. Attaruhu ta jajjaga da sauran kayan hadi,ta Dora akan gas,ta cika uban kayan yaji,ita a nufinta taliyar tayi jaa,yanda idan tasa maganinta baza a ganeba.mai ta zuba ta soya kayan miyan.zee ce ta leko kitchen din tana tsokanarta,banza ta mata bata kulataba,taci gaba da aikinta. "shikenan tunda baza ki kulaniba bari naje nayi sallah,aci gaba da aiki manyan mata. Bayan kayan miya ya soyu ta zuba masa ruwa. Fitowa falo tayi sadaf _sadaf ta zuge Jakarta ta dakko maganinta a kwalba,ta zira acikin bra dinta. Leka dakin zee tayi taga har lokacin sallah takeyi.komawa kitchen tayi ta dakko maganin ta bude,tare da bude tukunyar,waige waige ta farayi na rashin gaskiya,jin bataji motsin komaiba,yasata fara zuba maganin a cikin girkin dayake ta zababbaka,sauri tayi ta juye tare da maida kwalbar cikin bra dinta.kamar saukar aradu taji muryar zee tana fadin." Taly! Me kika zubamun acikin a abinci.............. *BY* *zeey kumurya & real farhana* _*ZEEY 'YAR BARIKI*_ *FARIN JINI WRITER'S ASSO......* *101_105* *Bismillahirrahmanirrahim* ..........cikin matukar tsoro da razana,taly ta juyo tana kallon zee,jikinta Yakama rawa alamun rashin gaskiya ya bayyana karara akan fuskarta.garasowa zee tayi har gabanta ta zura hannu acikin bra dinta ta dakko,kwalbar maganin,tana dubawa.dasauri ta saki kwalbar akasa,saboda wani mugun wari da karni daya daki hancinta.shake taly tayi,cikin Tsananin bacin rai ta fara magana."taly,dakefa nake kibani amsa,uban mene wannan kikasamun acikin abinci,kasheni zakiyine.idanuwan taly gaba daya sunyo waje,saboda tsoro.cikin rawar murya ta fara magana. "W..lh..ze..e,ba...ka..she..ki..zan...yi...ba.ta fadin hakan ararrabe saboda bala'in tsoro. "Karya kike taly,kifadamun gaskiya idanma wanine ya turoki,kinsan banason karya. Kara taly ta saki saboda shakar da zee ta mata,numfashinta ma dakyar yake fita.sakinta zee tayi ganin tana kokarin hallakata,akan abunda bata da tabbas akanshi.tsugunnawa taly tayi tana kakaro kukan munafurci."yanzu zee dama akwai ranar dakike tunanin zan cutar dake,bayan tarin kauna da soyayyar dake tsakaninmu.bakisan ko meneba,kawai kikama yanke hukunci,amma bakomai nagode da wannan tukuicinnaki,amma banyi zaton haka Daga garekiba,ta kara fashewa da wani sabon kuka kamar gaske.jikin zee ne,yayi matukar sanyi dajin kalaman taly.tsugunnawa tayi ta rungumo taly jikinta." Kiyi hakuri taly,nasan na miki mummunar fahimta.amma kinsanni bana iya Control din kaina,idan irin haka ya faru,amma taly inason kifadamun gaskiya,domin idan kikamun karya,kuma nazo Daga baya Nagano gaskiya, kinsan bazamu kwashe ta dadiba. Jan,majina taly tayi tace"wani maganin Karin sha'awane,aka bani akacemun yana tayar da sha'awa sosai,shine nace kema bari nasaka miki kici nasan zaki bukaci namiji saboda nagaji da ganinki ahaka,ba.... Wani banzan kallo zee ta wurgawa taly."karki rainamun hankali taly, maganin uwar tada sha'awa,wannan abun me shegen warin tsiya,kuma shi maganinne ake zubawa a abinci. "Aidama nasan bazaki taba yarda daniba,amma wlh haka yake,nima haka aka bani,kuma nasha yamun aiki sosai.nandai taly ta hau marairaicewa tana rantse_rantse harta samu ta shawo kan zee,ta amince.amma dakyar.seda ta dakko kwalbar ta sida sannan zee ta hakura.abincinma data Dora zubardashi zee tayi.Allah yasoma bata zuba taliyarba. Washegari, zee tatashi da ciwon mararta,tun dare take jinsa kadan_kadan,dama time din period dinta yayi.tun asuba take fama,gashi jinin bezoba.gari na fara haske ta dauki wayarta ta kira Dr,kabeer amma bedagaba.da taimakon joeboy ta samu ta shirya,gurin 7:30 ya sauketa a AMINU KANO TEACHING HOSPITAL. Kara kiran Dr,kabeer tayi amma bedagaba,alokacin ciwon marar yafara mata sauki.sauka tayi Daga moyar tacewa joeboy,yaje wajen kasuwancinsa idan ta gama zata kirasa,zata jira Dr kabeer din a reception.kinyarda joeboy yayi yace sedai su zauna tare tunda bata da lafiya.amma zee ta lallabasa tace masa aitaji sauki dakyar dai ta samu yatafi yabarta. Tafiya takeyi,cikin takunta na daukar hankali.Riga da sikert ne yau ajikinta,na wani hadadden less, baki da ratsin yellow,ta kafa daurin dankwalinta,gaskiya dai masha Allah tayi kyau tamkar bame ciwoba. Tayafa wani siririn mayafi,yellow.ga daddadan kamshinta da duk inda ta gifta seya gauraye wajen. Tunda yashigo asivitin yau yajishi cikin wani irin yanayi,bugun zuciyarsane yaji ya tsananta.Wanda besan dalilin hakanba.as gentle dinsa yake tafiya,nurses nata kwasar gaisuwa.hannu kawai yake Daga musu yana wucewa.se wajen 8 saura Dr kabeer ya kira zee,bayan sungaisa yake Neman afuwarta akan kiran data masa baya kusa da wayarne. "Ayya Dr,babu komai,kwana 2 najika shiru diff,ko nemana bakayi balle kakirani kaji ya jikina. "Dan Allah kanwata kiyi hakuri,nasan nayi lefi amun afuwa. Dariya zee tayi tace" babu komai Dr,jikina kuma kwana 2,dasauki amma yau ya tasarmun,nasha magungunan amma yaki barina,shiyasa nakiraka zanzo kamun allura amma naji shiru,yanzuma ina asibitin ina jiranka. "Wayyo,kanwata sannu amma bazan sami damar shigowa yanzuba,sedai nasan yanzu abokina yazo kije office dinsa zedubaki.rassss,gaban zee yayanke ya fadi,domin ita kwata_kwata ta manta da wani Dr mahmud a duniya,seyanzu ta tuna dashi kuma ta tuna da badakalarsu...hello,zainab kina jina kuwa.ajiyar zuciya zee tasauke tace" a'a Dr zanjiraka har kazo, karfe nawa zakazo. "Look zee,kinsanfa ciwonki ze iya dawowa akodayaushe,ni kuma zankai 12 haka,kinga is better kawai kije ya dubaki nasan yanzu yazo. Batason musu,musamnanma Dr kabeer datake ganin girmansa,da kimarsa. "Shikenan Dr nagode,bari na karasa office dinnasa."yawwa,kanwata Allah yakara sauki. "Ameen Dr nagode.sukayi sallama ta kashe wayar.jikinta ne taji ya mata sanyi Wanda tarasa dalili,a hankali cikin sanyin jikin ta mike ta nufi office dinnasa,domin bata manta inda yakeba.zuwansa kenan,office dinnasa,.zama yayi akan kujerarsa yana maida numfashi.gashi bugun da zuciyarsa take masa ya tsananta.tunda ta tunkaro office dinnasa,gabanta yaketa faduwa,ta rasa dalilin hakan.hade fuska tayi saboda ma karya raina mata hankali irin na wancan kare.cikin jarumta ta murda handle din kofar,ta bude ta shige. Wani daddadan kamshine yafara ziyartar hancinta,batasan sanda ta lumshe idontaba,tana kara bude kofofin hancinta,domin tasamu damar shakar kamshin dakyau.ahankali ya bude idonsa,jin anturo kofar office dinnasa,idanuwansane suka sauka akanta,tana tsaye tamkar andasata.kara waro idonsa yayi waje,domin tabbatar da abunda yagani,bugun zuciyarsane ya karo,ya fara bugawa da sauri_sauri. Kodaga bacci ya tashi baze kasa ganetaba,duk da sau daya ya taba ganinta a zahiri,amma a badini kullum hotonta yananan bayyane acikin zuciyarsa.hade fuska yayi yadan buga table din gabansa. Dasauri zee ta bude idanuwanta,wata matsananciyar kunyace ta kamata,to me zatace masa,kawai tashigo office din mutum kawai ta tsaya..."madam lafiya,kika shigomun office with out,excuse.ko sallama babu.ya fadi hakan yana kara tsuke fuska.zee tasan itace bata da gaskiya,amma tsabar hali irinnata,seta hade fuska itama,batare da tace masa komaiba,ta karasa gabansa,taja kujera daya ta zauna tana Dora kafa daya kan daya. "Baka ganeni bane Dr? Tatambayesa cikin rainin hankali. Banza ya mata bebata amsaba,yafara abun da yakawoshi. Kusan mintuna 20,babu wanda yace kala acikinsu,yau kam zee kura masa ido tayi tana bawa idonta abinci,shiko se wani kara a tsuke fuska yakeyi,Wanda azahiri kallonta yakeyi ta kasan ido.aikin dayakeyima bazece ga abunda yakeba,ganinta gaba daya ya rikitasa.amma ya daure yanuna tamkarma besan tana gurinba. Itakam zee yau gaba daya shariyar tasa bata damunta kokadan,kawai ta tsinci da kanta da son kallonsa.kadan _kadan cikinta ya fara murdawa,alamun ciwon yanason dawo mata.runtse idonta tayi tare da dafe cikinnata.tunyana mata kadan kadan harya fara kokarin kaita kasa,wata murdawa da cikin ya mata batasan sanda tayi kasaba,ta sauka Daga kan kujerar tana yarfe hannuwanta.banza ya mata yayi tamkar besan metakeba.cigaba tayi da nukur kusunta, wata kara ta saki tare da bajewa akasa.dasauri yadago idanuwansa,yana kallonta,ganinta ahakan.yatada masa da hankali,nandanan ya rude.besan sanda ya tashi ba,kawai ganinsa yayi a gabanta.zuwa lokacin zee ta galabaita sosai,harta fara hawaye.tattausan hannunsa yasa ya dagota,kallonta yayi cikin ido,dasauri zee,tayi kasa da nata idon saboda,kwarjininsa,da kuma wani Abu data hango Daga idonsa yana shiga cikinnata ido.hannunsa ta kama tana girgiza masa kai alamun yataimaketa.wani irin shock yaji,lokacin data rike masa hannun,wani bakon yanayi yaziyarceshi,lumshe idonsa yayi,tare da tauna lips dinsa na kasa.kukantane ya tsananta,hakan yadawo dashi Daga duniyar daya tafi.cak ya kinkimeta ya nufi dakin dake cikin office dinsa da ita.duk da matsanancin ciwon datake ji,hakan behanata yin luff,ajikinsaba.tana shakar daddadan kamshinsa,wata irin nutsuwa taji ta ziyarci zuciyarta.gaba daya ta makalkaleshi,tana zuba masa kukan shagwaba,dakyar yake iya Daga kafarsa saboda,gaba daya jinta ajikinsa ya saukar masa da wata muguwar kasala.kwantar da ita,yayi akan gadon,amma zee taki sakinsa,sekara rikeshi takeyi.wata uwar tsawa ya buga mata,dasauri zee tasakesa,wani mugun tsoron sane ya ziyarceta,wata muguwar harara ta wurga mata amma bece mata komaiba.kayan aikinsa ya debo yafara dubata.dauriya kawai yakeyi,amma kusancinta dashi,yasakashi a wani irin yanayi.itakam.zee runtse idonta tayi,saboda wata matsananciyar kunyarsa takeji.hakan yasa takasa bude idonta ballema ta kallesa. Allura ya hada yatsikara mata da mugunta,wata zabura zee tayi ta fada jikinsa,tare da rike hannunsa. Harararta yayi tare da mata nuni data sauka ajikinsa.marairaice murya tayi tace"allurar ce da zafi,dan Allah kamun ahankali.cikin wata shagwababbiyar murya tayi maganar.Wanda ita kanta batasan tayiba.lumshe idansa yayi tare da lasar lips dinsa. Aransa yace"yarinyar zata kasheni da salonta,ina zaman zamana zata janyomun jaraba. Still dai har lokacin bece mata komaiba,se harara dayake aika mata.janye jikinta tayi Daga kusa dashi,tayi ruf da ciki tana jiran yakarasa mata dayar allurar.yanda ta kwanta hakan yakara fito da shap din jikinta sosai,aro dukkan jarumtarsa yayi yakarasa mata allurar yana gamawa ya fice Daga dakin.tashi zee tayi tana mulmula gurin daya mata allurar,ciwon marar ya ragu sedai wani dummm,da kasan mararta ya mata.jintayi kamar jinin yafara zuba Daga jikinta,da sauri ta mike ta koma office dinnasa.batare datace masa komaiba ta zari Jakarta dake kan table din tafice.mamakine yakamasa ganin yanda tafice,bata jira yarubuta mata magungunaba.kokuma ya mata Karin bayani,akan ciwonta....... Zee ko joeboy bata kiraba,tatari napep yakaita gida.haka kawai taji tana kunyar ta fara bleeding agabansa.lumshe idonta tayi tana tuno moment dinta ajikinsa,har yanzu kamshinsa yaki barinta.abunda yafi tafiya da imaninta ajikinsa,laushin fatarsa,tamkar ta jariri.ga tsananin kyawun da Allah ya masa."gaskiya guy dinnan,ya hadu,Ashe da gaskiyar taly,amma matsalarsa zafin rai,da masifa. da shegen miskilanci zee ta fadi hakan aranta. Tsaki taja tanajin haushin kanta data tsaya tunaninsa,mikewa tayi tashiga sabgar gabanta( 😂😁🤣 Daga baya kenan zeee😛😛)........ "Taly manyan gari yanzuma gurin joeboy din zakije."wlh kuwa saheera,rabona dashi tun jiya agidan zee,ko wayama bamuyiba jiya,saboda takaicin kamani da zee tayi.amma wlh wlh wlh,sena cika burina akan zee,kedai kawai kizuba ido kiyi kallo.yawwa saheera ninayi gaba kinga yaturomunma number dakin,hotel din dazamu hadu,taly ta fadi hakan tana mikewa. wani banzan kallo saheera ta mata tace"am taly dan Allah Dan bani wayarki na gwada wata number. "Haba saheera seda na mike,dacan baki tambayeni. "kiyihakuri just 2 minutes ma yayi yawa. Mika mata wayar tally tayi tace."sekiyi sauri,dan kinsan bana wasa da kiran joeboy. Karbar wayar saheera tayi tayi forwarding message din da joeboy ya mata,seda ta goge sannan ta mika mata.sallama sukayi taly ta fice.saheera tana ganin taly ta fice,ta mike da sauri jikinta har rawa yakeyi,ta zari mayafinta ta kulle gidan ta fice itama.aranta tana cewa zakici ubankine yau taly...... Wunin yau gaba daya,bata jin dadin jikinta.ta rasa meyake damunta.amma ta danganta hakan dako period din datakeyine.guntun snacks dinta na jiya taci,amma yau ko girki batayiba.tanata kiran joeboy wayarsa taki shiga.falo tadawo ta kunna kallo,koya debe mata kewa.tanacikin kallonta akai knocking kofar falon.tashi tayi ta bude,mamakine ya bayyana akan fuskarta ganin saheera. Murmushi ta mata tana mata sannu da zuwa tare da bata hanya ta wuce.bayan sun zauna ta dubi saheera,tace."kamar na ganeki ko,kece saheera kawar taly?. "Ehh nice zee Ashe zaki ganeni.murmushi zee tayi,zanganeki mana.bari na kawo miki ruwa. "A'a kibarshi sauri nakeyi. dama saurayin talyn dasuka fitane yakirani yacemun taly ta fadi a hotel din dasukaje,to nikuma narasa wazan kira muje mu dakkota tare,bansan fadawa mama hankalinta ya tashi.shine nace bari nazo muje tare. "Innalillahi,garin yaya meyasamun talyn? Zee tatambaya cikin tsananin rudewa. "wlh bansaniba nima sedai munje.da sauri zee ta Mike ta kashe socket din falon,ko mayafi bata daukaba,saboda rudewar jin kawarta ba lafiya.key din mota kawai ta dauka suka fice Daga gidan.saheera kamar ta zuba ruwa akasa tasha dan murnar yau za'aci uban taly. Tasan idan bahaka tayiwa zee ba,babu yanda za'ayi tayarda ta kaita wajen taly........ Joeboy ne kwance kan tally yayi mata rumfa,kissing dinta yike kamar yasamu sweet bakaramun dadin hakan takeji ba,tura masa harshenta tayi bakinsa,dasauri ya cafka yawun bakinsa yake zubamata hade da tandewa.bakaramun dadi hakan yake mata ba dan joeboy yakware wajan kissing din mace.sun dade suna tande juna kafin ya zare bakinsa yakoma kan nononta,murza su yake cikin wani irrin salo da yasa taly tsumuwa,hanunsa daya yasa yana murzan nipples dinta,kafin yakai bakinsa yafara socking breast dinta hade da dan cicizawa tayanda baze mata zafi ba..... Harshenta ta zaro tana hura masa kunnensa hade da zagayesa tanalasa.while hannunta daya nakan nononsa tana murza nipples dinshiii. Wani irrin gurnani da numfarfashi suke fitarwa dan abin bakaramun suger yake musu ba.sun dade ahakan suna jiyar da junansu dadiii. Bakinsa yakai dede setin kunnan tally cikin whisper yace"my tally pls kishamun burata.cikin yanayin tsumuwa tally tace"ohk my heart! Dagata yayi,yakwanta flat a bed din,joystick dinsa daketa harba iska tally ta rike tana murzata ahankali,kaciyarsa ta sa akan harshe tadan laso yawun bakinta.wani irrin nufashi joeboy yasaki dan yaji dadin abinda ta masa.wasa ta farayi da twins dinshii ta murza masa su cikin wani irrin salo,waniii zirrr yajii,yawun bakinta ta zuba mata sanan ta turata bakinta tana turata ahankali tana cirewa a hankali,intayi kamar so biyar hakan seta kara zuba mata yawu ta tura takai 10mnt tana hakan kafin tafara dasauri sauriiii.wani irrin dadi joeboy yaji,dan yarda tally take masa bakaramin dadi takejiba.tadade ta shayar dashi dadi kafin ta seta burarsa a belly ta ta tura sukuwa takeyi akansa sun dade ahakan kafin yakwantar da ita shima yana sakar mata gwatsoo."Ashhhhh,!!!!!.. wayyoooo!!!!!!.....my joeboy, my heart tacigaba da dadiiiiii sosai!!!!!! nabaka kaina kayi yarda kake so daniii,ahhhh.....,washh.....yadade yana shayar da ita zumar sa kafin yajuyata kansa yafara caccakarta da lafiyayar burarsa....... Cikin 20 minutes suka karaso hotel din,saboda gudun da zee takeyi.duk da nisan hotel din. Hankalinta gaba daya a tashe yake,tana matukar son taly,sosai arayuwarta.tana parking suka fito atare ita da saheera,da sauri. Tambayar daki me number 25 sukayi akace musu yana sama.zee harda gudunta,ita saheerama tausayi zee ta bata,yanda ta damu da tally haka.daki na uku a sama,shine dakin.zee tana tura kofar ta jita abude,da sauri ta danna kai.murza idonta tayi domin tabbatar da abunda tagani,hannunta takai bakinta ta ciza dakarfi harseda yayi,domin tabbatar daba mafarki takeyiba. Zafin dataji yatabbatar mata da zahirine abunda ta gani. Talyce,kwance akan joeboy suna having sex,nononta daya abakinsa,dayan kuma yana lailaya mata,ita kuma tanata ihun dadi. Wata irin bugawa zuciyar zee tayi,kwakwalwartace ta tsaya cak da aiki,numfashintane ya dauke na wucen gadi........... (🤔kai, yaseen baruwana,yau za'ayi bala'i nagudu🏃‍♂️🏃‍♂️🏃‍♂️) *BY* *Zeey kumurya &real farhana* _*ZEE ƳAR BARIKI*_ *FARIN JINI WRITER'S ASSO.......* *106_110* *Bismillahirrahmanirrahim* ..........Juyowa tayi tana kallon saheera,magana takeson yimata amma ta kasa,dakyar ta iya furta "sa..hi..ra..abun.....da...idona...yake.....gani....gaskene.yanda bakinta yake rawa hakama jikinta yakeji tamkar mazari.dafa kafadarta saheera tayi. "tabbas abunda kike gani gaskiyane,kuma taly ta dade tanacin amanark.....wata kara da zee tasaka tasa sahira yin shiru batare data shiryaba,tare da toshe kunnuwanta.kararce ta dawo da joeboy da taly cikin hayyacinsu.da sauri taly ta sauka daga kansa,zuciyarta na bugawa tamkar zata faso kirjinta ta fito. "Nashiga uku,ni talatu,joeboy meyakawo zee gurinnan kuma,taly ta fadi haka tana Dora hannu akanta.zee kallonsu kawai takeyi,se huci takeyi tamkar zakanya,wani gumine yake zazzafomata,me bala'in zafi.wani yawu me daci ta hadiye.ahankali ta fara takowa har zuwa gaban gadon,tana jifansu da wani matsiyacin kallo.shikanshi joeboy ya matukar firgita,razana da tsorata da ganin zee domin betaba tunanin ganinta a wannan lokacinba.jikin talyne ya kama rawa ganin zee ta kusa cimmusu,bayan joeboy ta koma ta rakube,tanata rawar Dari. Zee ko kallon joeboy batayi,dayake zaune tsigidir tamkar jaririn jaka.yana kallon zee,tsabar rudewar da sukayi basu lura da saheeraba,dake tsaye a bakin kofa tana musu video ba. Harkan gadon zee ta hau tadafa kafadar taly,tana sakar mata wani murmushi me ciwo. Cikin tsananin bacin rai ta fara magana"Taly manyan kwari,manyan ƴan iska,dama joeboy ne sabon saurayin da kika sake.?" Girgiza kai taly ta farayi tare da hade hannayenta guri daya alamun roƙo."kada ki wahalar da kanki taly,wlh wlh wlh yau sena toshe miki gindi,zanga da wanda zaki karayin iskanci,zakisan kinyi da zee,zakisan nikikaciwa amana." mikewa zee tayi tare da fizgo taly daga bayan joeboy, ta hankadata kasa,gashin kanta takama,taja da karfi,tamkar zata tsige matasu.ihu taly tasaka,tana Neman taimakon joeboy.shi kuwa joeboy da sauri yafara saka kayansa,yana kokarin guduwa.saboda yanda yaga zee yau,yasan ba ita kadai bace kuma shima tsaf zata iya cin uwarsa,saheera na ganin haka tatokare bakin kofar dakin,dan karyawuce.zee data dage tana ta gwara kan taly da bangon dakin,da dukkan karfinta,ta hango abunda joeboy yake shirinyi,sakin taly tayi tanufo garesa,amma kafin ta karasa harya hankade saheera gefe ya fice da gudu.cize baki zee tayi ta koma kan taly,tana jibgarta tamkar an aikota,ta hada mata jini da majina.taly tun tana kuka da karfi har muryarta ta dashe,tasaki fitsari yakai sau uku saboda azaba.seda ta tabbatar taly ta daku,sannan ta kwantar da ita ta wata kafarta tamkar zata yagata.hannunta ta dunkule ta fara zubawa taly naushi agabanta,wata irin azabace ta ziyarci taly,amma babu bakin magana sedai hawaye kawai takeyi,tariga data sallama kasheta kawai zee tayi.saboda tsabar naushin da zee take mata agabanta,tuni gurin ya kumbura,wani karfe zee ta hango a gefen gado,da sauri ta tashi ta dakkoshi,zata bugawa tàly a gabanta,amma saheera ta hanata,hankada saheera gefe tayi ta dage ta kawadawa taly agabanta,wata kara taly tasaki cikin dashashshiyar murya.daganan taly bata kara sanin inda kanta yakeba.tasowa sahira tayi ta riketa,"nashiga uku zee,kin kasheta. Zama zee tayi abakin gado se huci takeyi tamkar wadda tayi tseran gudu ko yaki,kantane taji yana Sara mata,duniyar gaba daya tana juya mata.magana sahura take mata amma bata fahimta,ganin da saheera tayi bata hayyacinta yasa ta kama hannunta suka fice daga dakin,sukabar taly cikin jini. Joeboy haryadau motarsa yafice daga hotel din,sekuma yaga idan yayi haka bewa taly adalciba,tunda shiyakawota,hakan yasashi komawa hotel din,security din hotel din yayiwa bayani,nandanan suka nufi dakin da taly take,kwance suka ganta tamkar gawa,babu alamar numfashi atattare da ita rudewa joeboy yayi yakarasa gareta ya dagota yana girgizata yana kiran sunanta,amma ko motsi batayiba,daya daga cikin security ne, yakarasa gurinsu yasa hannunsa a ramukan hancinta,amma beji komaiba,kunnansa yakara a hancinta "she is alive." Ya furta yana mikewa. Wata nannauyar ajiyar zuciya joeboy yasauke.dasauri aka rufa mata kayanta,suka kinkimeta se'asibitin dake cikin hotel din......... ************** Lumshe idonsa yayi bayan ta fice daga office din,wata kasalace take kara lullubeshi, kamshinta yaki barin hancinsa,ga wani bakon yanayi dayake ziyartarsa.cikin sanyin jiki yacigaba da ayyukansa,kewarta ta addabi zuciyarsa,dama karta tafi haka yakeji.kusan awa biyu yana zaune, a office dinsa.Dr kabeer ne ya shigo office din da sallama.ciki_ciki ya amsa masa yana wurga masa harara.dariya Dr kabeer ya kyalkyale da ita.domin yasan tsiyar daya juka. "Abokina yane,naga kana ciccin maganai,nayi zaton zanzo insameka bakinka kamar gonar auduga,saboda nishadi.amma saboda hali irinnaka sewani babbata rai kakeyi.banza Dr Mahmud ya masa tamkar besan dashi agurinba.zama Dr kabeer,yayi ko'ajikinsa shariyar da abokinnasa yamasa domin yariga yasaba da halinsa.cigaba yayi da masa shakiyanci,se zolayarsa yakeyi......... Karfe biyu na rana,ya tashi daga aiki,direct gidan maminsa,ya nufa.domin yau yayi niyyar yin kundunbala ya bayyana mata abunda yake ransa,ya gaji da wannan boye_boyen dayakeyi gwara koma,meze faru ya faru,ganin zee yau yakara fama masa ciwon dake addabar zuciyarsa,tare da kwadayin kasancewa da ita. Mami tana kitchen tana girki ya shigo gidan,zama yayi akan kujera yana maida numfashi,motsin dayaji a kitchen da kuma kamshin girkin dayaji yasa ya gane tana kitchen. Fitowa mami tayi kawai taga mutum a zaune,ya dafe kansa idonsa a lumshe. Murmushi tayi ta karasa gefensa. "Likitana,yau kuma kashigo gidan,ko Neman maminka bakayi. Hannunsa ya sauke daga kansa,ya dago ahankali yana dubanta. Cikin sanyin murya yace."mamina sannu da aiki ya gida.shafakansa tayi " lafiya ƙalau ɗana,ga dukkan alamu yau ka kwaso gajiya,kokuma wani abu yana damunka,gashinan duk ka rame.girgiza mata kai yayi batare dayace komaiba. Sanin halin ɗannata da wuyar sha'ani,ga zurfin ciki,tasan ko wani abune yake damunsa bafaɗa zeyiba,kodama ze faɗa mata se'anci kwakwa.kitchen ta koma ta dakko masa ruwa,dawowa falo tayi ta tsiyaya masa ruwan cup,ta mika masa.karɓa yayi tare da jinjina mata kai alamun yagode. Seda yashanye ruwan tass sannan yadire cup ɗin yana sauke ajiyar zuciya. Dubansa mami tayi da kyau,"ɗan albarka,ga dukkan alamu akwai abunda yake damunka.wani gwauran numfashi yaja,cikin sanyin murya ya fara magana. "Mami akan maganar da mukayine,kwanaki da malam,yau saura kwana 3 sati biyun daya bani tacika,kuma nasamu wadda nakes...ai kafin yakarasa mami ta mike tana faɗin Alhamdulillah,Allah shine abun godiya,kai naji dadin wannan al'amari.ashe dama zanga wannan ranar da mahmud zezo da bakinsa yace yanason wata.bani da hanci danayi guɗa,amma bari intaka rawa. murmushi yayi saboda mamin tabasa dariya.itama dariya tayi tace"to kuma mahmud a ina,yarinyar take,kuma ƴar gidan waye.?.Shiru yayi seda mami tasake maimaita masa tambayar.gyara zama yayi ya fusksanci mami yace"sunanta zainab,amma bansan iyayentaba saboda zaman kanta takeyi. "Mahmud! Kasan me kake cewa kuwa? Kana cikin hayyacinka,me kake nufi da zaman kanta takeyi,kana nufin karuwace kome?"cikin karaji mami take magana.numfashi ya sauke,akaro na ba adadi.yana fesar da wani numfashi me zafi. "Kiyi hakuri mami,ki dubi abun da idon basira,zan miki bayani yanda zaki gane,kuma zanfada miki dalilina biyu dayasa nakeson auranta. "Hmmm,inajinka Mahmud." "Mami kinsan arayuwa,bawa baya kaucewa kaddararsa,tunda nataso arayuwata bantaba son wata ƴa maceba,bansan mene soba,se'akan zainab.wlh mami da dayadda zanyi Dana cire son zainab araina,amma mami na kasa.ina tsananin sonta da kaunarta,inajin idan babu ita bazan iya rayuwaba.mami kinsan so baya Neman shawara ko yardar mutum a lokacin daze shigeshi,to nima hakan ce takasance dani.amma idan har bakwasan zainab,zan hakura da ita koda kuwa zan rasa rayuwata domin farin cikinku shine nawa.kuma dalili na,na biyu dayasa nakeson na Auri zainab,saboda nacetota daga halakar datake ciki,zanyi jihadi na aureta,nadawo da ita hanya madaidaiciya.numfashi mani taja tace,tana dubansa ciikin tausayawa tace."hakane Mahmud, zancenka gaskiyane kuma na gamsu da duka hujjojinka,amma idan ni na amince,kana tunanin mahaifiyarka da hajiya da yayamalam zasu amince........ ************* Saheera ce,tayi driving dinsu ta kawo zee gida,saboda zee gaba daya bata hayyacinta.jikinta gaba daya yacika,se jujjuya kanta takeyi dayake dafe da hannunta.kamata saheera tayi,ta kaita falo. akan kujera ta kwantar da ita,ruwa me sanyi ta kawo mata,ta bata abaki.balefi zee tasha ruwan sosai.Ajiyar zuciya ta hau saukewa akai_akai,saheera dai ficewa tayi daga gidan tunda ta gama aikinta.tun zee tana gane inda kanta yake,harta fice daga hayyacinta.aljanuntane suka tashi,ihu sukeyi sosai tare da wani irin gurnani,da gudu ta tashi ta fice daga falon ta nufi waje.maigadi dake zaune akan benci ya hangota ta fito a hargitse,dasauri ya tashi yana tambayarta lafiya,amma ina zee kokarin fita kawai take.ganin dayayi mutanentane suka tashi,hakan yasata kamata.kokawa suka farayi tana kokarin kwacewa daga rikon daya mata.amma yariketa gam,yaki sakinta.wani ihu zee tayi tare dayin girgiza tamkar doki,saboda wani karfi daya ziyarceta ta hankadashi kasa ta bude kofar gidan ta fice,da gudu....... *BY* *zeey kumurya&real farhana* _*ZEE ƳAR BARIKI*_ *FARIN JINI WRITER'S ASSO.....* *111_115* *Bismillahirrahmanirrahim* ............Tana fita daidai lokacin kawarta fareeda suka nufo kofar gidan ita da saurayinta a mota.wani wawan burki ya taka saboda yakusan buge zee,amma duk da haka seda motar ta bugeta ta fadi agefe.amma dayake ba ita kadai bace,seta mike tana kokarin rugawa da gudu.da sauri saurayin fareeda ya fito, ko rufe murfin motar beyiba,yabi bayanta. Allah yabashi iko ya kamota. Kokarin kwacewa takeyi amma yariketa gam,abunka da saurayi me jini a jika.karasowa gurinsu fareedah tayi tana kiran sunanta. "Zee,meyafaru zee lafiyarki kuwa?.inaaa,zee batamasan tanayiba.kokarin kwacewa kawai take tana fadin. " kasakeni! Kasakeni! Sena kasheta!! Wlh sena kasheta.!! "Subhanallahi,ma'aruf bata hayyacintafa dakkota kawai mushiga cikin gida da ita.daukarta yayi cak,dukda yadda take zillewa amma haka yakaita har daki. Se surutai takeyi tana fadin seta kasheta.dakyar megadi,daya biyo bayansu da fareeda suka basu hakuri, da rarrashi suka hakura suka tafi.atishawa tayi har sau uku,ta bingire a gurin ta kama bacci.Ajiyar zuciya fareeda tayi ta dubi saurayinta tace" ma'aruf kaje kawai,idannatashi tafiya zankiraka zan zauna da ita harta wartsake. "Kina ganin ba matsala.?"ma'aruf ya tambayi fareedah. "Kada kadamu babu wata matsala insha Allah. Mikewa yayi ya mata sallama ya fice.kurawa zee ido,fareedah tayi cike da tausayinta.tare da tunanika kala_kala aranta. Tun kafin magriba zee take bacci har'akayi magriba bata tashiba.ahankali ta fara bude idonta tana karewa falonnata kallo,idanuwantane suka sauka akan fareeda dake zaune agefenta tana mata firfita. "Sannu zee kin tashi" dasauri zee ta mike zaune,abunda ya faru ya fara dawo mata cikin kwanyarta. Dafe kanta tajeyi saboda Sara matan dayayi.kallon fareeda tayi cikin marainiyar murya tace"fareedah,dan Allah kice mafarki nayi abunda nagani bagaskiya bane pls fareedah.!? Takarasa zancen hawaye na bin kuncinta. Kara rikicewa fareedah tayi,domin tunda take da zee bata taba ganin tana kukaba. "Banganeba zee,me kike magana akaine nifa yanzu naxo nasameki ahaka. Cikin kuka zee tafara magana. "dagaske ne,ba mafarki nayiba.taly taci amanata taci amanar kaunar danake mata,ta bani kunya da mamaki bantaba tunanin zatamun hakaba. "Wai me talyn ta mikine,nifa kara rikitani kawai kikeyi zee,kifadamun mana. Kuka kawai zee ta cigaba dayi,me tsuma zuciya batare data cewa fareedah komaiba.rungumeta fareedah tayi ajikinta,duk da batasan meyafaruba amma zee ta bata tausayi sosai. Rarrashinta tafarayi, "Haba zee,kukan na menene,kiyi hakuri dan Allah, karkijawo wakanki wani ciwon,dama ke ba cikakkiyar lafiyaba. Dagowa zee tayi,tare da janye jikinta daga jikin fareedah,fuskarta sharkaf da hawaye da majina ta fara magana."dole inyi Kuka fareedah,kozanji sanyi araina,wadanda na yarda dasu na basu amanar rayuwata, nake zaune dasu,suna kama da idanuwa suna ha'intata.fareedah Ashe dama abunda kike fadamun gaskiyane,taly da joeboy suna cin aman......kukane yaci karfinta ta kasa karasawa. Kuka takeyi me ban tausayi.fareedah batayi yunkurin hanataba domin ta gano inda zancen yadosa.seda tayi me isarta sannan tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya akai_akai. Cikin tausayawa fareedah ta dubeta tace."to ke tayaya kika gansu,meyakaiki inda suke? Majina zee tasha,ta hadiye wani yawu me daci ta bawa fareedah labarin duka abunda yafaru.ta kara da cewa. "Bantaba jin tsanar rayuwar barikiba irinta yau,tabbas fareedah *bariki ba riba* kokadan acikinta sema faduwa.nayi kuskuren yarda da joeboy,bantaba zaton zemun hakaba arayuwata.cin amanarma yarasa da wanda zemun seda aminiyata.shiru zee tayi tana sauke numfashi,akai _akai. hawayenma yadena zubowa,ta koma kukan zuci. "Kiyi hakuri zee...."hakurin me zanyi fareedah,na tsani taly tsana me tsanani, na tsani joeboy.tsanarsu ta mamaye gurbin kaunar danake musu araina.yanda nakejin zafi da kuna araina,daza'abani bindiga wlh sena harbe taly da joeboy! Ta fadi hakan cikin karaji. Dasauri fareeda ta karasa jikinta tare da rufe mata baki. "Kidena anbaton kisa zee,ki kyalesu kawai kibarsu da halinsu. "Hmmm" kawai zee tace,saboda ita kadai tasan irin abunda takeji aranta. Se bayan isha'i fareedah tatafi daga gidan zee,bayan ta lallameta sosai tare da kwantar mata da hankali......... ************* Dakyar likitocin hotel din suka yadda zasu duba taly,domin da cewa sukayi se'ankira jami'an tsaro,seda security suka saka baki sannan suka fara dubata. Likitoci sun rufu akanta,dakyar suka samu numfashinta yadawo dai_dai. Bandeji sukasa suka nade mata kanta gaba daya,bayan sunyi treatment din ciwukan dataki. Gabanta kuwa seda suka wanke mata shi,da ruwan magani,sannan suka barbada mata magani agurin danya kame. Joeboy daketa kaikawo a harabar clinic din,ganin likitocin sun fito yasashi tunkararsu yana tambayarsu ta farfado,wani likitane yace masa yabiyosa office dinsa.bayan sun zauna yadubi joeboy yace"Agaskiya anbuga mata kanta sosai,Wanda idan ba'ayi wasaba zata iya loosing memory dinta,sannan kuma gabantama yayi rauni sosai,anbuga mata Abu kuma yatabo har ciki,shima zata iya yiyuwama se'anmata aiki. Amma dai yanzu munfi bukatar ta farfado semusan abunyi.Wata zuface ta fara yankowa joeboy duk da fankar dake kadawa a office din. "To..to..shi..kenan.do..ctor na..gode,yanzu ..zan iya ganinta. Ya fadi hakan cikin rawar murya saboda tsabar kaduwa. "Eh,zaka iya ganinta,amma mun mata allurar bacci. Mikewa yayi yace. "Bari naje naga jikintana Dr. "Ohk,to Allah ya kara sauki. Tana kwance akan gadon tamkar gawa,karasawa yayi gaban gadon yana kallonta,gaba daya ta canza kamanni,fuskarta ta kumbura tayi suntum,gaba daya tayi muni.kasanta ya kalla,inda akasa wani Dan kyalle aka rufe,da sauri ya dauke kansa saboda gurin bakyan gani yayi jaga_jaga da jini kamar ta kone. Zama yayi ya rafka uban tagumi,zuciyarsa cike da zullumi...... ************** Numfashi Dr.Mahmud yaja yace. "Mami banajin Abba,ze ki amincewa Saidai hajiya kaka da umma sune nasan se'ankai ruwa rana.ballema umma dama fushi takeyi dani,akan nace banason Rasheeda. " Toh,Mahmud nidai Saidai natayaka da addu'a Allah yazaba abunda yafi alkhairi,amma wannan abunnaka akwai rikici . "Ameen mamina nagode,insha Allah komai zezo da sauki.anan yaci abincin,rana sunata tattaunawa akan maganar. Se bayan magriba yayi mata sallama ya koma gida. Dukkansu suna zaune a falon kasa suna kallo,har umma.fuskarnan tasa a tsuke ya shigo falon.ciki_ciki yayi sallama.dasauri shukura ta mike tana masa sannu da zuwa,tare da karbar briefcase dinsa. Sannu da gida yayiwa hajiya da umma,hajiya kakace kadai ta amsa,bata tsaya iya amsawarba ta kara da cewa."kai kuwa likita kana duban kanka a mudubi kuwa dubi yadda kabi ka rame.sekace kazar matsiyata.wata uwar harara ya wurga mata,batare dayace komaiba.tabe baki tayi tana nuna umma. "Kaga wacce kayiwa amma baniba.bebi takantaba ya wurgawa Rasheedah da zulaihat wani mugun kallo,saboda ganin Kansu ko dankwali babu.sannu da zuwa suka kama masa cikin borin kunya. Cikin tsawa yace" dalla ni ba gaisuwarku nake bukataba,Ku wuce Ku daure kanku kafin na aske muku gashin kanku.sum_sum suka mike suna kunkuni kasa_kasa suka shige dakinsu.shukura ce tafito daga dakinsa,yaya na hada maka ruwan wanka.duk tsananin damuwar dayake ciki amma seda yayi murmushi. Hannunsa ya hade 👍 alamun Jinjina ya nufi dakinsa.yanaji aransa dama zee ce take da halin shukuransa.kafin yafito daga wanka harta kawo masa abinci da ruwa....... *********** Tunda fareeda tatafi ta barta ko motsawa batayiba,jitake tamkar mafarki takeyi.tarasa wazata tunkara da damuwarta,dama taly ce abokiyar shawarar ita kuma taci amanarta.wani hawayene me zafi ya zubo mata. Afili ta fara magana."yanzu shikenan duk kaunar danakewa joeboy,mun rabu kenan.taly tayi nasarar rabamu.kanta ta buga akan kujera tana sunbatu tamkar wata sabon kamu.wayartace tayi kara alamar shigowar sako. Banza tayi da ita batabi ta kantaba.seda ta gaji da zama sannan ta mike ta koma dakinta,toilet ta nufa ta sakarwa kanta ruwa,kotaji sanyi aranta.pant kawai tasaka da pad ta zira rigar bacci ta kwanta.ko'abinci bata nemaba saboda matsanancin ciwon kan dayake damunta.kudunduna tayi da bargo saboda wani zazzabi daya lullubeta. Wayartace ta karayin kara alamar shigowar sako.kamar bazata dubaba,sekuma ta dauko ta duba.number da'ake turo mata da text ne.ko dubawa batayiba tayi cilli da wayar,wayar ta wargaje akasa. "Duk kalamanku dayane,maza dukanmu mayaudarane babu wani namiji dazan kara yarda dashi arayuwata" ta fadi hakan a fili,hawaye na zubowa daga idanunta. Ita kadai se huci takeyi,aranta Tana ayyana badan mama dase ta kashe taly! Itakadai tasan bakin cikin dayake nukurkusarta a zuciya......... ************ Badan yanajin yunwaba yaci abincin kadan,sedan kawai shukuransa taji dadi.kadan yaci ya tashi ya nufi masallaci.ka'idar mahaifinsa idan yayi sallah magriba,se'anyi isha'i yake dawowa gida.shima yau zama zama yayi yayita lazimi yana Neman taimakon ubangiji akan abunda yake gabansa,tare da Neman zabinsa. Tare suka koma gida da malam,bayan anyi sallar isha'in.kallo daya malam ya masa yasan da magana abakinsa.seda ya bari yaci abincin dare sannan ya samu mahaifinnasa adakinsa. Sunkuayar da kansa yayi kasa batare dayace komaiba. "Mahmud lafiya kuwa,daga ganinka da magana abakinka,kafadamun ko menene.shiru yayi yana Sosa kansa. Daurewa yayi cikin dakiyarsa ya fara magana cikin nutsuwa."Abba dama akan maganar da mukayi kwanakine,akan innemo mata.to nasamo. "Kai,Alhamdulillah masha Allah.Mahmud kai da bakinka yau kakecemun kasamo matar aure,naji dadi sosai Allah ya maka albarka. Yarinyar dakake so din yar inace.? .Shiru yayi yana juya maganar aransa,yama rasa ta ina zefarawa mahaifinsa bayani.umma ce ta shigo dakin da sallama, ta nemi guri ta zauna,bayan sun amsa mata.akaro na biyu malam yakara magana inajinka Mahmud kayi shiru. Satar kallon umma yayi zuciyarsa na bugawa,beso zuwantaba a wannan lokacin. Ita kuwa tabe baki tayi ta dauke kanta daga garesa. "Abba bansan itadin diyar wayeba. Yafadi hakan cikin dakiya. "Mahmud! Bangane me kake nufiba,kana Neman auran yarinya amma bakasan diyar wayeba to'a ina kasanta.dasauri umma tadubesa Tana jifansa da wani kallo,se lokacin ta fuskanci inda zancen yadosa.kenan dagaske yaronnan baze auri Rasheedah ba,toh ita kuwa matukar ita haifesa bashi da mata se Rasheedah......... *BY* *zeey kumurya & real farhana* *116_120* *Bismillahirrahmanirrahim* ............shiru yayi kansa yana kasa ya kasa magana,Mahmud kai nake sauraro.numfashi ya sauke yace"Abba,ita kadai take zaune agidanta,kuma bansan wani nataba. "Banganeba Mahmud bazawarace,ko kuma.... "Wacce irin bazawara malam,me zaman kanta yake nufi Nina gane ai inda zancen ya dosa.umma ta katse malam cikin daga murya. "Haba fateemah,wacce irin me zaman kanta kuma,maida kallonsa yayi ga Mahmud. "Mahmud kayi shiru kanajin abunda mahaifiyar ka tace,Wanda nasan ba gaskiya bane,karamun tunaninsune na mata. Gyada kansa yayi,Abba abunda umma tace hakane,yarinyar zaman kanta takeyi. Salati umma ta rafka,tana tafa hannuwa,malam kuwa kawai sakar baki yayi yana kallonsa. Shiko, ko ajikinsa,domin tunda yariga ya furta duk wani tsoro ya kau daga zuciyarsa. Malam kam yarasa mezece,tsawon wasu yan mintuna kowa da tunanin dayajeyi aransa. Malam ne yakatse shirun da cewa. "Al'amarinnanka gaba daya ya dauremun kai Mahmud.nama rasa mezance. Ita yarinyar a ina take,kuma meyaja hankalinka akan ta, duk yan matan dake cike agarin kano amma se ita ka hango.kansa na kasa yafarawa mahaifinsa bayani. "Abba,kawaidai inason yarinyarne kuma ina son nafitar da ita daga gurbatacciyar rayuwar datakeyi. Saboda yarinyar tani nisa,amma inasaran insha Allah nine sanadin dawowarta kan madaidaiciyar rayuwa.Abba dan Allah,karka hanani addu'arka kawai nake bukata.na maka alkawari,insha Allah babu matsalar dazata faru.shiru malam yayi yana nazari,tare da auna maganar Mahmud a mizanin hankali,tabbas ba'asan abunda ubangiji ya boyeba,kila sanadin Mahmud din yarinyar ta shiryu.umma kam zuciyarta tamkar tafaso saboda bakin ciki da takaici.wani mugun kallo kawai take jifansa dashi."shikenan Mahmud na yarje maka ka'aureta,kaje Allah ya bada sa'a. Allah yasa haka shiyafi alkhairi.bazan hanaka aurantaba,domin ba haramun bane,idan kayi sanadin shiryuwarta kaima kana da lada.Dasauri ya dago yana duban mahaifinsa cikin tsananin mamaki,da al'ajabi.domin beyi tunanin samun kansa da sauki hakaba.duk da yasan mahaifinsa mutum ne me fahimta,da kuma amfani da iliminsa.mutum ne shi,me tawakkali,tare da mikawa Allah dukkan al'amuransa.Mikewa tsaye umma tayi tana huci. "Haba malam me kake nu....daga mata hannu malam yayi batare dayace mata komaiba. Tasan halinsa baya magana 2,kuma bayasan musu hakan yasata ficewa daga dakin ta nufi sanar da wadda ta isa dashi. Da kallo suka bita,ganin tamkar zata tashi sama. "Abba,nagode sosai Allah yakara ilimi da girma. "ba saurin godiyarba,Mahmud,inada sharadi. bazan bari ka auri wannan yarinyarba harse ta koma gaban iyayenta.batare da tunanin komaiba yace ya amince.mikewa yayi ya fice zuciyarsa fal da farin cikin amincewar mahaifinsa. Ke! Fatsima kinsan me kike fadamun kuwa,jikinnawane yakeson karuwa.Mahmud din yafara shaye_shaye ne bamu saniba.ko kuma kansa ya kuncene,muje insamu malam din,wannan wanne irin zancene. Mikewa tayi ta fito falo.tanata mita.dai_dai lokacin Mahmud ya fito,shan gabansa tayi. "Kai Mahmud me nakeji mahaifiyar ka tazo tana fadamun,wai yar tasha rainon titi,ragowar kwararo zaka aura,a matsayinka na dan gidan babban malami agarinnan.wata uwar harara,yazabga mata,yanda ta hakikance kamar wadda ta kamashi yayi kisa,se wani daga murya takeyi,har tasa kannensa sun fito daga daki,ga munanan kalaman data jefi zee dinshi dasu,sunfi komai bata mata rai. Kaucewa yayi ya fara tafiya. Rigarsa ta cakumo,ina maka magana kana karayin gaba,fizge rigarsa yayi bece mata komaiba,yayi gaba.yayi gaba abunsa.kuka hajiya kaka ta saka tana sallami."shikenan angama dashi wlh ta shanyeshi asiri ta masa,wannan aikin asirine.zulaihat da Rasheeda ne suka karaso gurinta ganin ya fita,bakinsu har rawa yakeyi wajen tambayarta abunda ya faru.bayani ta fara rattaba musu har da Karin gishiri da maggi. Sakaro Rasheedah tayi tana kallon hajiya kaka,aranta tana cewa.kutmar lallai za'ayi bala'i.yanzu duk zaman jiran ya,Mahmud danakeyi haka zemun,wlh be isaba yayi kadan be'isa ya wulakantataba.dakin umma ta nufa fuuuu,ita kuwa hajiya kaka dakin malam tayi. Umma kaiwa da komowa kawai tajeyi adakinta,bakin ciki tamkar ya kasheta. Ita yaronnan ze kunyata,bayan yaki auran yar,yar'uwarta sannan yanzu kuma,yazo mata da wani zance da hankali bazai daukaba.auran karuwa,ita kuwa wacca irin kunya zataji acikin yan'uwanta da kawayenta.auran danta na fari,amma ace da karuwa.kai abunma da bazeyiyuba kenan.shikuma malam harda kara yarjemasa,saboda ya masa dadin baki.Rasheedah ce ta shigo dakin tana kuka,ta fada jikin umma."Umma gidanmu zantafi,domin zamana bashi da amfani,kuma yanzu umma kina gani ze'auri wata baniba.shafa bayanta umma ta hauyi cikin rarrashi. "Ki kwantar da hankalinki,yata.wlh wlh wlh kinji na rantse Mahmud bashida da wata mata a duniya seke. Koyanaso kobayaso dolene ya aureki,ki share hawayenki kidena kuka.zakiga mezanyi a gidannan,indai ina numfashi bazeyi aurannanba..... Ita kuwa shukura tana daki bata Masan me akeba,saboda tasa earpiece a kunnanta tana jin karatun alkur'ani,tanabi ahankali. Zulaihat ce ta shigo tana daka mata duka. Dasauri ta mike tana bata rai,haba aunty zulaihat se kawai ki shigo kina dakamun duka.saboda mugunta.ta fadin bayan ta kashe akaratun. "Ke dalla can,kinanan bakisan me yayanki yake shirin aikatawaba. "Yaya kuma,me yayi? "Eh mana yana shirin kawo mana masifa, baragurbi, cikin zuri'a wai karuwa yakeso ze'aura. Da sauri shukura ta mike,karuwa kuma aunty zulaihat anya kuwa kinji daidai.yayan da mata basa gabansa,mekuma ze hadashi da wata karuwa. Harara zulaihat ta cilla mata,tace "sekije ki tambayayesa ai,tunda ni na saba karya.Kallonta kawai shukura takeyi tamkar itace yayannata,tome yake shirin faruwa a gidansu. Dafe kanta tayi,bata dame bata amsar tambayarta,kokuma ya tabbatar mata da'abunda zulaihat ta fada mata.seshi yayan,shikuma bata isa ta tunkaresaba,amma dai zata jarraba....... Hajiya kaka,kuwa dataje malam yana lazimunsa,kuma tasan bayason tsayawa idan yanayi.fitowa tayi daga dakin tana cewa. "Kiran Allah ba wasabane,yagama lazimun zata dawo ta sameshi.kwafa tayi ta koma dakinta.... Ransa a matukar bace ya koma Dakinsa,yasan halin hajiya kaka da rikici yanzu seta dawo masa da hannun agogo baya.wanka yayi ya kwanta yau ko bi takan laptop dinsa beyiba,ballema yayi wani aiki. Kwata_kwata zuciyarsa babu dadi,yasan fushin mahaifiya akan danta,shi kuwa bazeso yayi aure batare da saka albarka taba,dolene ya sameta ya mata bayani yanda zata fahimta,kafin afara zugata domin yasan halin mata,da zuzuta Abu. Ya kuma yanke shawarar gobe ze dakko zee,yadawo da ita gidan maminsa,da yardar Allah. Kafin kuma ya maidata gidan iyayenta da kanta,domin yanayin dayake ciki kwanannan ya matsu yayi aure,dan yana gab da hallaka..... ************* Batayi wani baccin kirkiba,adaren jiya.daga ta fara take farkawa.wani mummunan mafarki tayi,wai gata zata fada wani katon rami,me matukar zurfi da duhu,se ihu take kwararawa tana Neman taimako,tazo zata fada ramin taji wani hannu ya riketa,can kuma daga cikin ramin wata mata tanata kwala mata kira,itama tana janta zuwa cikin ramin. A matukar firgice zee ta farka,ta jike sharkaf da gumi.wani irin Abu takeji ajikinta,tamkar ana zuke mata jini.tsorene ne tsanani ya lullubeta,tanason tuno muryar mata dataji tana kiranta amma ta kasa,acikin mafarkin kuma tabbas tasan muryar. Addu'a tafara karantowa tare da dunkulewa waje daya. agefe guda ga takaicin abunda su joeboy suka mata. ta yanke shawarar gobe zata tattara kayanta ta bar gidan joeboy, zata bawa ne gadi Makullin gidansa ya basa,zata tattara duk wani Abu daze dunga tuna mata dashi arayuwarta, ta rabu dashi.Amma ta tabbatarwa da kanta,shima joeboy beci bulus ba,zesan yayi da ita,zata dauki mummunan n mataki akansa.tanaji ana kiraye_kirayen sallah,amma ko motsawa batayiba danma ba sallar takeyiba.wani azababben ciwon Kaine yake damunta,jikinta yayi zafi zau,zazzabine ajikinta.amma gari na fara haske,ta mike tana yamutsa fuska tayi wanka,wata doguwar Riga ta zira,ko bra bata sakaba ta fara hada kayanta,duk da azabar datakeji ajikinta,amma haka ta daure domin ta kudiri niyyar barin gidannan ayau saboda ta tsani mamallakinsa. Karfe 7 ya shirya,zuwa office amma azahiri ba office din zejeba dakko zee zeje,domin ya matsu ya dakkota saboda munanan mafarkan dayayi akanta.be hadu da kowaba a falo,hakan yasashi ficewa batare da sunyi sallama da yan gidanba.malam kam dama sungaisa a amasallaci da asuba.text yayiwa shukura akan taje gidan maminsa ta jirasa yanzu.direct gidan Dr kabeer,ya nufa.a kofar gidansa yayi parking kiransa yayi akan yana jiransa a waje. Bayan kamar 15 minutes Dr kabeer ya fito,front seat ya bude ya shiga."Haba malam,dankai baka da iyali bakasan dadin bacci tar...."kaga malam ba dogon zancene ya kawoniba,zanje gidan yarinyarnanne zan dakkota shiyasa nazo na fada maka. "Haba Mahmud,ai yanzu yayi wuri,karfa ka manta zainab fa batasanka,kana tunanin zata biyoka ne? Bata rai yayi,yace. "Zaka gani,nagama fada maka abunda ya kawoni semunyi waya,nizan wuce ina saurine. Girgiza kai Dr kabeer yayi yafice daga motar,yana shiga ya dakko wayarsa,yakira layin zee Amma seyaji wayar akashe...... Shukura tana wanke_wanke taga text din yayannata,sauri _sauri ta karasa aikinta dama tana son ta tattauna da yayannata.shap_shap tayi wanka ta shirya, harta gama kimtsawa babu wadda tatashi agidan,se umma. Fada mata tayi zataje gidan mami ta kira tace tana son ganinta.batare da tunanin komaiba,umma ta barta,tadaiyi tunanin ko itama taji zancen,abunda Mahmud yake shirin aikatawa,shiyasa tayiwa shukuran kiran sassafe.driven malam tayiwa magana ya kaita gidan mamin...... Tsayawa yayi kawai yana kallon gidan bayan yayi parking akofar gidan,seda yagama karewa gidan kallo sannan yakara tada motarsa yafara danna horn, megadi yayi zaton joeboy ne, dasauri ya fito ya wage masa get din,dannan hancin motarsa yayi cikin gidan. Seda yayi parking sannan yafito suka gaisa da megadi.kallon rashin sani megadi yake binsa dashi,domin betaba ganinsaba,yaso ya tambayesa waneshi amma yakasa saboda kwarjinin mahmud ya masa,gashi ya tamke fuska tamau.part din zee ya nufa,bayan me gadi ya tabbatar masa da tananan.dukda wata zuciyar tana fada masa kamar hakan bedaceba,kamarshi agidan mace,amma babu yanda zeyi hakan shine kawai mafita agaresa. Duk da zuciyarsa tana bugawa,saboda shikanshi yasan ya taro dala ba gammo.yasan fin karfi kawai zeyi,amma banda haka rana tsaka mace bata sanshiba yazo ya dauketa,macenma irin zee me shegen tsiwa.baya tunanin zata amince masa ta dadin rai seya mata wuta_wuta. Danma da kyakkyawar niyya yazo mata,Allah yaga zuciyarsa.yana rokon Allah yabashi nasara.(Kai Dr,fin karfin yayi yawa,Anya bakaso kanka dayawaba😂😂). Murda handle din falon yayi,cike da kwarin gwiwa da jarumta ya shiga falon,da karfi ya buga kofar wajen rufewa,domin tasan da zuwansa,idan kuma barcima takeyi zejirata harta tashi. Seda ta gama hada kayanta Tass,acikin trolly dinta,zama tayi abakin gado tana dafe kanta,tare da sauke numfashin gajiya. Kamar a mafarki taji motsin bude kofa afalonta,to waye wannan yazo mata da sassafiyarnan,ko me gadine,to ai idan megadine knocking yake mata,kafin ya shigo.tunawa tayi bata sawa kofarta key ba,tun jiya saboda bamata da nutsuwar wannan tunanin. Sallama yayi a falon duk da yaga babu kowa,mazauni yayiwa kansa akan daya daga kujerun falon yana karewa falon kallo, .ahankali zee ta mike ta fito falon,jin motsi zuciyarta na bugawa. Wani daddadan kamshine ya ziyarci hancinta,duk da yanayin damuwar datake ciki amma lumshe idanta tayi cikin San tuno,inda tasan wannan daddadan kamshin. Kujerar dayake zaune,ta bawa kofarta bayane,hakan yasa bayan mutum kawai ta hango. Cike da tsananin kaduwa da mamakin wane kuma wannan,ta karaso gabansa,motsinta dayaji yasashi dago kansa yana kallon gefen datake. 4 eyes, sukayi da juna............. *sis,farhana bata da lafiya tana bukatar addu'arku😢😭🙏🙏* *BY* *Zeey kumurya* ..........dasauri tayi kasa da idanunta saboda yanda yatsareta da rikitattun idanunsa,ga kuma wani kwarjini da yayi mata. to, meyakawoshi gidanta da wannan farar safiyar, mezeyi mata,ina yasan gidanta.ta bude baki da niyyar zata masa magana ta kasa.saboda wani jiri_jiri ta faraji,ga yunwa na nukurkusarta ga zazzabi ajikinta,ahankali duhu ya mamaye ganinta.kanta yafara juya mata,jikinta ya kama wani irin rawa. Shikuwa ido ya kura mata ganin kamar bata cikin nutsuwarta, kawai gani yayi ta tafi luuuuuu zata fadi,da sauri ya mike cikin zafin nama yay azamar tarota,tafado jikinsa,daganan zee bata kara sanin inda kanta yakeba.kura mata ido yayi yana kallon yanda fuskarta ta kumbura,saboda kukan datasha.idanuwansane suka sauka akan kirjinta Wanda har kan nipples dinta ana ganin shatinsa,saboda babu bra ajikinta.runtse idonsa yayi sabowa wani Abu dayaji ya tsirgamata,batare da jiran komaiba ya kinkimeta se motarsa. abayan motar ya kwantar da ita tamkar gawa.se a lokacin wani tashin hankali ya ziyarcesa.dakarfi yafara dannawa me gadi horn,bude masa get din yayi,yafice daga gidan da mugun gudu. Baze iya kaita asibiti da wannan banzar shigar tataba,direct gidan maminsa ya nufa da ita.yasan bazerasa kayan aikin daze duba zee ba. (Saboda mami itama likitace) mami suna zaune a falo ita da shukura da zuwanta kenan,kawai gani sukayi mutum yashigo da mace a hannunsa tamkar gawa.batare daya musu bayanin komaiba yashige daki da ita,ya shimfideta akan gado.cike da tsantsar mamaki mami da shukura suka bi bayansa,suna tambayarsa ba'asi.a gaggauce yacewa mami takawo masa kayan aiki ze dubata,batare daya basu amsar tambayarsuba.da kansa ya dubata,inda ya gano tsananin damuwace ta haddasa mata ciwon kai,da zazzabi.seda yafita ya samo ledar ruwa yasakamata,su dai su mami kallonsa kawai sukeyi da ido,ganin yanda duk ya rude,kokadan basuyi tunanin itace wadda yake soba,su a tunaninsuma bugeta yayi da mota. Seda yamata duk abunda yadace sannnan ya fice yana kara jaddada musu da zarar tatashi su bata tea,domin acikin abunda yake damunta harda yunwa.dakin datake suka shiga,suna kare mata kallo.shukurace ta dubi mami tace, "mami anya kuwa wannan lafiyarta kalau,kinga kanta ko dankwali babu, kalli kuma yanayin shigarta.gata kyakkyawa ga gashi. "Nimadai abunda nake tunani kenan shukura,amma dai mujira farfadowarta...... **************** Cikin Daren jiya taly ta farka,da ihu ta farka cikin dashashshiyar muryarta tana fadin. "Ku taimakeni,zata kasheni,zata kasheni wayyyooo!! Dasauri joeboy da gyangyadi ya fara daukarsa ya mike yafice ya nufi office din likita yana sanar musu ta farfado.Cikin sauri suka taho suka bata taimakon gaggawa,allurar bacci suka kara mata.ansamu ta farfado cikin hayyacinta,sedai fa ta zubar da jini da yawa dan haka yanzu za'a mata Karin jini.andauki jinin joeboy za'a gwada kozeyi daidai da nata......... Da kansa Dr Mahmud yadawo gidan mami ya musu bayanin itace zee.mamaki da al'ajabine ya cika zukatansu.shukura aranta tace,"lallai dole yayanta ya rude akan wannan baiwar Allah domin takai kowanne namiji yasota,sedai kawai ace kyan haline babu,Wanda wannan kuma kaddarartace. Se kusan 12 zee ta farka,a lokacin Dr baya gidan yakara fita.bin dakin datake tafarayi da kallo, yunkurin mikewa tayi saboda batasan inane nanba,shukura dake gefenta se lokacin ta Ankara da farkawartata.da sauri ta riketa tana jera mata sannu,filo tasa mata abaya,ta jinginar da ita.kallo daya zee tamata, taji zucuyarta ta buga saboda tsananin kamar dataga sunayi ita da Dr.Mahmud.to mehadata dasu,meyakawota gurinsu? Tambayar datake yiwa kanta kenan.ficewa shukura tayi daga dakin,bin bayanta kawai tayi da kallo tana kara karewa dakin kallo.hannunta ta kalla taga abun karin ruwa a hannun,takasa tuno abunda ya faru da ita,tundaga lokacin data ganshi a gidanta.tare da wata kyakkyawar mata taga sun kara dawowa.sannu mami ta fara jerawa zee,dakai kawai ta amsa mata.kamata shukura tayi zuwa toilet,brush ta bata tayi da wani sabon brush.sannan ta kara taimaka mata ta dawo dakin,zama tayi a bakin gado tana maida numfashi.wani irin sukuku takeji ajikinta,tamkar ba itaba.tunanin gidansu da iyayenta ne ya cunkus acikin zuciyarta.tabbas akwai abunda yake faruwa da ita.tea me kauri shukura ta hada mata ta bata,batayi musuba ta karba,saboda azababbiyar yunwar datake ji,sosai tasha ruwan tea din.kadan ta rage.kallonta kawai sukeyi cike da tausayawa.ruwan wanka me dumi mami ta hada mata da kanta,tace taje tayi wanka. *AFTER TWO HOURS* Zee,tayi wankanta taci abinci Wanda shukura ta dafa.hakan yakara dawo da ita hayyacinta da nutsuwarta.mami ta bata wata doguwar Riga da hijabi irin karaminnan,Wanda yake tsayawa iya wuya.masha Allah kawai mami da shukura suka ce,saboda se alokacinne ainihin kyawun zee yakara fitowa.adan awanni da zee tayi dasu mami,sun matukar burgeta lokaci daya suka shiga ranta.saboda yanda taga suna kula da ita.da nan_nan da ita.alhalin yau ne kawai suka taba ganinta arayuwarsu.bata tambayesu meyakawota nanba,suma kuma basu fada mataba.suna zaune a falo dukansu,bayan su mami sunyi sallah, ta dubi zee tace, "zainab idan bazakidamuba dan Allah inason jin tarihin rayuwarki.rass gaban zee yayanke ya fadi,sunkuyar da kanta tayi kasa,kwalla na cika mata idanu,bazata iya kinbawa mami labarintaba,saboda matar ta mata, haka kawai taji ta shiga ranta.wani gwauron numfashi taja,batare data dago kantaba tace, *sunana zainab Ahmad dan gaske* dasauri mami da shukura suka kalli juna cike da tsantsar mamakin jin sunan da zainab ta ambata.(Alh.ahamad dan gaske,shahararren dan kasuwane,kuma babban me kudi.sanannene a kasarnan dama sauran kasashe,dalilin dayasa mami da shukura mamaki kenan) "Nasan tabbas dama zakuyi mamakin jin cewa ni yarsace,amma idan na Baku labarin komai yadda yake zaku gasgatani.dagowa zee tayi tana share kwallar data zubo mata,taci gaba da basu labarinta..... ***************** Ni kadaice,Allah ya'azurta mahaifina da mahaifiyata a duniyarnan.mahaifiyata itace mace ta biyu a gurin mahaifina.mahaifina ya Dade da auran uwargidansa haj.saratu wadda nake cemata mommy.sunfi shekara 10 da aure,amma Allah bebasu haihuwaba,sunyi Neman magani gari_gari,kasa_kasa Amma Allah bebasu haihuwaba. Haka yan'uwan mahaifina suka takuramasa akan seya kara aure,koze samu haihuwa.amma yaki.tunda yace shi matarsa tana masa komai babu abunda tarageshi dashi.dakyar suka shawo kansa suka aura masa mahaifiyata,wadda takasance cousin dinsace.zaman lafiya ne yake gudana tsakanin mahaifiyata da mommy.sun hade Kansu zamansu gwanin sha'awa.cikin ikon Allah Sega mahaifiyata da ciki,murna agurin iyalan gidan kamar me.mommy jitakeyi da cikin kamar me,tamkar ita ta sameshi.ta hana mahaifiyata yin komai,ita takeyi.duk zigar da mutane data kawayenta amma mommy ta toshe kunnanta. Haka suka cigaba da rainon cikin,cikin tattali da doki.amma Allah beyi cikin zezo duniyaba,befi wata uku ba ya bare.bakin cikin da su mahaifina suka shiga baze misaltuba.mommy kam harda kwanciya a asibiti.hakadai suka hakura suka fawwalawa Allah.bayan wasu watanni ta kara samun wani ciki,shima kamar wancan bewani jimaba ya kara zubewa.hakadai mahaifiyata tai tayi har sau biyar.nanfa hankalin mommy da dadddy na,yakara tashi.suka shiga nemarwa mahaifiyata magani,amma duk inda suka je,se'ace musu lafiya kalau take kawaidai daga Allah ne.haka suka hakura suka mikawa Allah komai.seda ta Dade dan takai shekara biyu sannan ta kara samun ciki. Da kanta ta gane ciki ne da ita,setaja bakinta tayi shiru ko mahaifina bata fadawaba,taita rainon abunta ita kadai. Seda cikinta yakai wata hudu sannan,ya bayyana shima wani zazzabi tayi me zafi tamkar zata mutu. Da'akaita asibiti shine aka gane tana ciki ne.basuyi wani dokinsaba,Dan sunyi zaton shima zubewa zeyi.duk da dai mahaifina yasa ana masa rokon Allah,itama mahaifiyata haka ta dage da addu'a.cikin ikon Allah cikin be zubeba,ya tsaya har ya tsufa.farin ciki kamar me,daki guda mahaifina ya dinga cikawa da kayan babes kamar me. Komai yagani na jaririrai seya kawo ya jibge,saboda doki. Cikin ikon Allah,mahaifiyata ta haifeni lafiya kalau.farin cikin da mahaifana suka yi baze misaltuba. Kowa yana tayasu murna da farin ciki. Haka mahaifina yayi ta rabon kudi saboda murnar samun zuri'a.a lokacin yake jinsa cikakken mutum.shima ya zama baba,a yanda yake bani labari har kuka yayi saboda murna. Tun a lokacin yamun huduba da suna zainab......... Na taso cikin soyayya da kulawar iyaye,yar gatace ni ta gaban kwatance.iyayena suna nunamun soyayya sosai.amma hakan besa sun kasa bani kyakkyawar tarbiyyaba.mutane da yawa basa tantance wacece mahaifiyata tsakanin mommy da Ammina.kowacce acikinsu jitake dani.kuma daga kaina mahaifiyata bata kara samun cikiba.mahaifina kuwa yadda yake kaunata baze misaltuba. gani da farin jini,kowa kaunata yakeyi yan'uwa da abokan arziki. Bani da hayaniya sosai,hasalima ni cikakkiyar miskilace.gani da nutsuwa da hankali da kaifin tunani,da addini kamar yanda kowa yakefada.wata rana a lokacin ina da shekara goma sha shida.nadawo daga school............. *BY* *zeey kumurya &real farhana* .......mommy,da ummina duka suna zaune a falo.harma da daddy.cikin murna na karasa jikinsu ina hugging dinsu daya bayan daya. "Princess dinta yau kin dadefa a school,dafatan dai lafiya. Daddy ya jehomun tambaya,bayan na zauna akusa dashi. Dan karamin hijabin jikina na cire nace. "Daddy senior class dinmune yau sukayi candy, shine muka tsaya,sunyi celebrated ne. "Gashi ke kuma zainab da son harkar casu ko? Ummina tafadi haka tana murmushi. Nima murmushin nayi. Mommy ce,tace. "Aida gaskiyarta gwara ta cashe abunta. "Yawwa mommy nah,fada matadai. Maida hankalina nayi ga daddy nace, "Daddy,kaga muma next year zamuyi candy, pls daddy idan nayi candy, zaka kaini waje nayi karatu. Shiru daddy yayi,na wasu sakanni kafin daga baya ya numfasa yace. "Princess meyasa kikeson karatu a waje. "Daddy kawai,ni tun ina karama burina kenan,kuma kaga karatun can yafi nanan kasar qualities sosai. Shafa kaina daddy yayi yace. "Hakane princess.amma gaskiya ni bazan kaiki karatu wajeba,saboda ke kadaice dani.bazanso naga kinyi nesa daniba,saboda kekadai nake gani naji sanyi araina.kizabi duka school din da kikesu a fadin garin abuja,zankaiki amma banda kasar waje. Turo bakina nayi cikin fushi na dauki hang bag dina,na shige dakina. "Haba Alh. yazakayi mata haka,kasanfa ita yarinyace abunda takeso kawai tasani,Mommy ta fadi haka cikin rashin jin dadi. "Haba hajiya yakamata kigane meyasa na hana princess zuwa kasar waje karatu,kinsanfa ita kadai Allah ya bani,banason tayi nesa dani kokuma wani Abu ya gurbata rayuwarta. "Da gaskiyarka alh.nima banga lefinkaba.gwara tayi zamanta akusa damu.ummina ta fadi haka. Tunda na koma daki na cillar da jakata,nafada kan gado nafara kuka.yanzu duk burin danaci akan nayi karatu a waje.Ashe bazanyiba,kawayena duk zasu tafi su barni.wata zuciyarce tacemun,haba zainab kiyiwa mahaifinki adalci mana,komai kika nema yana miki,komai wahalarsa,tunda kikaga be mikiba yanada kwakkwarar hujja. Share hawayena nayi na fawwala Allah, araina nace haka Allah yayi bazaniba na hakura.mikewa nayi na cire uniform dina na daura towel na shiga wanka.nariga na hakura da maganar wani karatu a waje,nama cire zancen daga raina.amma mommy ta shiga ta fita,tayita zugani,ai daddy yana da kudin daze kaini waje,kawai begadama bane.tun bana daukar zugarta harna ta dawomun da ra'ayin abun araina.nannaita bori ina tada hankali akannifa yabarni naje waje karatu.ummi kuwa banda fada babu abunda takemun.abunda bata taba yiba hardukana tayi.abunka da yarinta sena dinga cewa ummi,bata sona mommy ce kawai take kaunata. Ganin yanda natada hankalina,haka daddy badan yasoba ya yarda ze turani waje karatu.ranar daya fadamun tamkar na zuba ruwa akasa don murna. Ummi tayita fada,mommy kuwa tare mukayita murna.tundaga time din mommy tafaramun siyayyar kayan tafiya muna Tarawa.ummi dai sedai ta kallemu tatabe baki. Wani Abu mommy take bani kullum,kamar rubutu wai maganin tsarine da kariya akan tafiyar dazanyi.batare da tunanin komaiba nakesha,saboda mommy tamkar ruwa take agareni.ita da ummi duk kallon matsayi daya nake musu. Lokacin danayi candy,har dan karamin party daddy na yahadamun,kuma naji dadinsa sosai.saboda suprise yamun.Tundaga time din nafara shirye_shiryen tafiya waje karatu.se yawon zaga yan uwa ina musu sallama. Har zuwa lokacin da WAEC dinmu ta fito.Alhamdulillah result dina yayi kyau sosai.nanfa shirin tafiya ya kara bada himma.anmun visa anmun komai tafiya kawai nake jira. Ana washegarin zantafi kawai na tsinci kaina a wani irin yanayi,gabana ya dinga faduwa.kuka kawai na zauna inayi,saboda nayi tunanin kewace take damuna.mommy ma haka tayita kuka,daddy ma kamar zeyi kuka jikinsa duka a sanyaye. Ummina kuwa macece me dauriya amma kana kallonta Kasan itama tana cikin damuwa.gaba daya ranar gidan babu dadi,kamar an mana mutuwa.jinakeyi dama na fasa tafiyar. Hakadai muka wuni jigum_jigum. Harna samu mommy ina kuka nace mata na fasa,amma mommy tacemun dama haka zanci amma daga baya zan ware na saba. Dadaddare wajen 11 harna fara bacci, mommy ta shigo ta tasheni. Wani Abu ta bani acikin Kofi,Wanda saboda baccin dayake kaina bazance gashiba.nidai nasan nasha na koma bacci. Cikin dare naji ana kwalamun kira,a matukar firgice na tashi.jikina namun wani irin zafi tamkar ana gasamun garwashi.zuciyata se tafarfasa takeyi.wani irin juyi kaina yakemun.matsanancin kunci da bacin Raine ya ziyarceni,a lokaci guda.jinayi tamkar ana fizgata na tashi da gudu na fice daga dakina,part dinma gabadaya na fice. Farfajiyar gidan mu babu kowa,hakan yasa na nufi kofar get.abun mamaki kofar get din gidanmu a bude take.dasauri na bude na fice daga gidan da gudu. Inajin araina banaso ko'amafarki nakara komawa gidan har'abada.gudu nakeyi sosai a cikin dare,bansan inda nake nufaba,tafiyar fiye da sa'a guda nayi,amma ko gezau banyiba,kuma babu alamar gajiya a tattare dani.gashi kafata ko takalmi babu.jikina kuma doguwar rigar bacci,se hijabin dana kwanta dashi ajikina.ban hadu da kowa a tafiyata se karnuka dasuketa haushi.ni macece me tsananin tsoro amma a wannan daren babu tsoro kokadan araina,burina kawai inyi nesa da gidanmu. Saboda jinakeyi tamkar ana yankar naman jikina agidan.intakaice muku zance,gaba dayama na bar arearmu,ina tafiya ahanya aka fara kiraye_kirayen sallar asuba. Sedanaga mutane sunfara fita zuwa masallaci sannan na samu gefen wani gida na rabe.ai kuwa ana idar da sallah megadin gidan yakoreni.haka na tashi nacigaba da tafiya.tunanin gidanmu dana iyayena gaba daya yaficemun daga rai.har gari ya fara haske Inata gararanba a garin abuja.dakyar nasamu wani bawan Allah ya fito a motarsa.nace masa Dan Allah tasha nakeson zuwa,amma bansan a ina takeba.tambayata yayi nikuma ina zanje yar yarinya dani,ko irin yarannane mu wadanda muke zuwa karuwanci. Karya na masa nace,wata matace ta kawoni,tanaso tasani a hanyar banza. ni kuma yanzu nakeso nagudu na koma gida yanzuma batasan na gudoba.Kataimakeni dan Allah.tsayawa yayi yana karemun kallo,yagadai tabbas banyi kama da karuwaba,kome zaman kanta.duk da dai basu da kama.amma yanayin nutsuwar mutum yanasa a fahimcesa. Motarsa yace na shiga,muka dauki hanya har tasha. Har anfara lodin sassafe,tambayata yayi inane garinmu.kawai jinayi bakina yace kadauna,alhalinma ni bantaba zuwantaba.seda yasani a mota ya bani kudin mota.godiya na masa.na matsu motar tatashi mubar garin abuja,saboda naji natsani garin na tsani komai nasa. Cikin ikon Allah mukazo kaduna lafiya,tundaga lokacin naji namanta da komai nawa,namanta iyayena da yan'uwana.ko sunan garinmu ka tambayeni bazan baka amsaba.wata daban najini,ga wani azababben zafin da zuciyata takemun.haka nayita yawo agarin k.d bansan kowaba,bansan inda zannufaba.tun a tasha nasai takalmi nasakawa kafadata,da guntun kudin da mutuminnan ya bani.har magriba ta kawo kai banhutaba.ga yunwa da kishirwa. Gefen wani layi na samu na zauna ina maida numfashi na rasa meyakemun dadi a duniyarnan duniyar gaba daya ta canzamun. Wata motace tazo ta wuce ta gabana,har ta wuceni sekuma aka dawowa baya.tsayawa yayi tare da zuge glass din mortar. "Yanmata ya fada yanamun wani kallo, tare da sakarmun wani munafukin murmushi. Nima tsaresa nayi da idanuwa cikin rashin kunyar da'ada bani da ita nace, "malam lafiya kuwa.ina zabga masa harara. Kara kasa yayi da murya, "haba yanmata ki saurareni mana. "To ina jinka na fada adakile. Tsarani ya hau da kalamansa,koya fuskanci ina bukatar taimako shine yabiyomun ta wannan hanyar. Gashi ni koda ina gida bantaba saurayiba,bana kulasu hakan yasa kalamansa sukayi tasiri akaina na yarda na shiga motarsa. Da zummar ze kaini gida wajen matarsa. Tun muna tafiya ina ganin gidaje,harna dawo se filaye nake gani gashi kuma dare yayi.inaso na tambayesa amma tamkar yadauremun baki.tafiya mukayi me Nisan gaske, a wani guri yayi parking motar yace na fito.fitowa nayi daga motar ina karewa gurin kallo,babu shakka gurinnan jejine. Saboda babu gida gaba babu gida baya. Se wani makeken gida guda daya tak. Wanda a kofar gidan yayi parking motar. Gaba yashige yace na biyosa,kallonsa nayi cike da matsanancin tsoro nace malam ina kakawoni nanne gidannaka. Bemun maganaba ya matso kusa dani da niyyar ya kamo hannuna,jaa baya na farayi.kawai gani nayi ya dakko wani Abu daga aljihunsa ya shakamun,daganan bankara sanin inda kaina yakeba. Se farkawa nayi na ganni acikin wani gida me kamar kango, ga mutane nan mata da maza a zaune sunata aikin kuka,abun tausayinma harda yara. Binsu kawai nakeyi da kallo daya bayan daya cike da tsananin mamaki,wata tsohuwa na gani tanata lazimi ita bata kukan,tashi nayi na karasa kusa da ita nace, "dan Allah baaba inane nan aka kawoni. Girgiza kanta ta hauyi hawaye yana zubowa daga idanunta, tace. "Yarinya nima yanda aka kawoki gidannan haka aka kawoni,amma dai tabbas gidannan gidan masu shan jinine,kuma matsafa............. *BY* *zeey kumurya&real farhana* ........Cikin matukar rudewa nace, "innalillahi wa'inna ilaihirra'ji'un yanzu gidan yan yankan kai kenan baaba aka kawomu,gyadamun kai kawai tayi. tunani nayi ta yanda akaima na shigo gidannan,dasauri na mike bayan nagama tuno abunda ya faru tsakanina da mutuminnan. Ficewa nayi daga dakin da muke nafara zagaye gidan,harna samu nazo bakin get din gidan. Wani Dan tsoho nagani alamun shine megadin gidan,yana zaune akan kujera. Da matukar mamaki yataso yana kallona. "Yarinya ya'akayi kika iya fitowa. Cike da mamaki nima nake kallonsa,amma banmasa maganaba,sedai kalar tausayi dana koma ina rarraba ido. Sassauta murya yayi yace, "yarinya nima nan dakika ganni satoni akayi suka tsafaceni nake musu gadi,amma ba'ason raina bane.kuma duk Wanda suka kawoshi gidannan sesun tsafaceshi,kinga dakin da suka ajiyeki,sunansa dakin duhu, ko bakin kofa bazaka iya fitaba idan suka kaika dakin kuma sun tsafaceka kenan,kuma ko magana mutum baya iyayi,Saidai kayita kuka. amma ke tunda naga kin iya fitowa to basu tsafecekiba. Cikin matukar tsoro nace "Baba dan Allah kataimakeni infice daga gidannan,wlh ni marainiyace bani da kowa. Shiru yayi nawasu yan sakanni kafin yace, "yanzu idanna fitar dake idan akazo niza'a hukunta kuma yanzu suna gab da dawowa. Marairaicewa nayi na fara matso hawaye. "Baba dan Allah tunda na fito daga dakin duhu,kataimakeni insamu nabar gidannan,kamar yadda nafada maka ni marainiyace kuma ina da kanne,kuma nice mekula dasu. "To shikenan yarinya zanfitar dake kofan darajar maraicinki,konima Allah zesa sanadiyyarki na samu na bar gidannan. Cikin azarbabi nace, "yawwa baba nagode Allah ya fitar dakai kaima,akawai wata tsohuwa a ciki da alama itama ba'a tsafacetaba kozan iya zuwa inkirakata kafitar damu tare. Girgiza kansa yayi,alamun a'a kafin yace, "yanzu kafin ma kije kikirata zasu iya dawowa,kuma idan nafitar daku Ku biyu da matsala.dan haka kekadai kawai zan iya fitarwa. juyawa yayi ya bude mun get din tare da cemun nayi sauri na fice. Jikina na rawa saboda razana na fice, "kiyita tafiya karki sake ki juyo duk abunda zaki gani karki tsaya kawai kiyita tafiya harkije titi,kina juyowa zaki kara ganinki acikin gidannan.batare dana juyoba nadaga masa hannu,alamun sallama. Shikanshi dajin abun tsorone rasama ina zan dosa, saboda ko'ina sarkakiyace. Daure zuciyata nayi na fuskanci gabas na falfala da gudu. Gudu nakeyi iyakar karfina,ina karanto addu'a azuciyata. Nagamu da abubuwa dayawa na ban tsoro,se ina cikin tafiya se inga katon kogi,haka nake daurewa in cigaba da guduna sekuma inga Ashe ba kogi bane tsabar tsafine. Kokuma ina cikin tafiya inta gamuwa da muggan abubuwa agabana kamar su zaki kura,suma idanna danne tsorona naci gaba da tafiyata se inga babusu. Ina cikin guduna na hango fitilar mota, ko shakka banayi tasuce,saboda babu me iya zuwa gurinnan idan basuba. Wani mahaukacin tsorone yakamani zuciyata ta fara bugawa da sauri_da sauri. Kuma a hanyar danake bi tanan suke tahowa,Allah ya taimakeni nasamu wata yar duhuwa na fake,aiko ta daf dani motar tasu ta huce,saboda tsabar tsoro har fitsari na saki. Wata nannauyar ajiyar zuciya na sauke bayan sun wuce,na mike nacigaba da tsala guduna,gudun ceton rai ko gajiya ma banaji .ina cikin tafiya naji kamar ana bina abaya, duk da haka na daure naki juyawa harna samu na fice daga jejin, na iso wani guri kamar bayan gari. Amma duk da haka ban tsayaba,takalmin kafata tuni Yakama gabansa. Seda na karaso titi naji wata uwar gajiya da kishirwa da yunwa ta bijiromun. Faduwa nayi a bakin titin ina maida numfashi. Motoci tsilli tsilli ne suke wucewa, da kyar na samu na yunkura ina layi na nufi tsallaka titi, domin ina gudun abunda ya faru dani yakara faruwa. horn naji kawai akaina ana dannamun. Rudewa nayi narasa ina zannufa, kaina gaba daya ya juye,numfashinane ya dauke,hankalina ya gushe....... Farkawa kawai nayi na ganni akan gadon asibiti ansamun Karin ruwa a hannuna. Bin asibitin na farayi da kallo,ahankali abunda ya faru yafara dawomun kwanyata. Yunkurin mikewa zaune nayi, dasauri naga wata kyakkyawar matashiyar mace, tataso tana mun sannu. "Sannu yanmata,bari na kira likita tunda kin farfado kaina kawai nadaga mata ina bin bayanta da kallo. Tare suka shigo da wani kilita duddubani yayi ya tambayeni inda yakemun ciwo, kaina kawai na nuna masa. Tea me kauri ta hadamun bayan likitan ya fita,da kanta ta bani a baki, se jeramun sannu takeyi,cikin tausayawa. Intakaice muku zance,matarnan ita ta taimakamun nayi wanka na rama salllolin da ake bina. Ita tayi jinyata harna tsawon kwana 3, sedai naga wasu kawayenta sunzo dubani. Bata tambayeni daga inda bakeba,kuma bata mun itama waceceba. Da'aka sallamenima gidanta muka wuce,gidanta me kyau dan madaidaici. Wani daki ta nunamun tace inshiga in huta. Bayan na gama duk abunda ya dace ta shigo dakin danake da murmushi dauke akan fuskarta tace, " sannu zee ya jikin.(dayake tun a asibiti na fadamata sunana) "Dasauki aunty." na amsa mata. "Masha Allah, nidai sunana sameera ina zaune anan garin Kaduna,nan shine gidana amma bani da miji zaman kaina nakeyi. Da mamaki nake kallon aunty sameera, amma bance mata komaiba. Tambayata tayi inane garinmu seta maidani gida. Nandanan raina ya baci, karya na mata nace mata ni bani da kowa, se kakata ita kuma kakartawa Allah ya mata rasuwa. Batare da tunanin komaiba ta yarda kuma ta tabbatarmun zata kula dani tamkar ita ta haifeni. Aunty sameera, ta soni ta kaunaceni tamun rikon mutunci da amana, tamkar wata jininta. Komai danakeso arayuwata tanamun. Taso maidani makaranta amma nace mata banaso. Aunty sameera cikakkiyar karuwace amma kokadan bata tabamun zancen na shiga karuwanciba. Ina gani dai za'azo a dauketa su fita,wataranma agidan suke harkarsu. Tasha fadamun cewa bataso nayi karuwanci,tafison nayi aure. idan na nuna mata bukatar hakan,saboda tacemun babu komai acikinsa se takaici suma kaddarace ta kaisu. Amma ni Sam naki hakura,rayuwarta kawai tana burgeni tunda na baro gidanmu naji babu abunda nake da muradin zama sama da cikakkiyar karuwa. Kuma senazo Allah yahadani da aunty sameera, hakan yakara samun kaunar rayuwar bariki. Bana fita ko'ina daga falo se daki,sedai inyi kallo,amma ninake mana girki. Kawayen aunty sameera dadama sunnuna suna sona da less, amma aunty sameera ta tsawatarmusu. tace ni na kalar haka bace. Aunty sameera duk da takasance karuwace amma macece me ibada,hakan yasa Nima ibadata batayi rauniba. Wata rana kwatsam aunty sameera tazomun da wani mummunan labari akan zatabi wani alh,saudiyya amma batasan inda zata barniba,kuma baza ta tafi daniba,saboda hakan bazeyiyuba. Hankalina ya tashi na shiga damuwa kwarai,saboda na shaku da ita matuka, inajinta tamkar jininace. Itama kuma ta damu sosai, kuma tacemun dazata iya fasa tafiyar data fasa kodanni,amma tanaso ta cika wani buri na rayuwartane shiyasa zata bishi. A lokacin na sanar mata,Nifa karuwanci kawai nakeso nayi burina na zama shahararriyar karuwa wadda za'a dinga kwatance dani. Aunty sameera taso hanani karuwanci tare da son nunamun illar karuwanci amma na kafe nise nayi,haka ta hakura tace zata badani ga uwar dakinsu,wadda suma ita ta rainesu zata koyamun salon karuwanci kala_kala kuma zanzama shahararriya kamar yadda nakeso ta dalilinta musammanma yanda nake kyakkyawa. Murna kamar ta kasheni. Haka aunty sameera ta kaini gidan barikin *aunty boss* Wanda ananne nayi kazamin barikanci. Gidan barikin aunty boss,gidane na shahararrun kuma cikakkun yan duniya. Wanda yasamu daurewar gindin manyan kasarnan. Katon gidane kuma dayake dauke da part_part kala_kala rukunin yan iska kala kala. Akwai masu bin maza,da masu bin mata da yan daudu da yan luwadi. Aunty boss itace magajiyar gidan kuma kowa akarkashinta yake,karkashin ikonta. Macece masifaffiya me masifar son kanta,ga tsinannen son kudi. Kowacce yarinya idan taje tayi karuwancinta ita zaki bawa kudin, ita kuma zata sai miki komai na bukatar rayuwa ta baki kudin kashewa. Idan kika Dade kina mata aiki zata sallameki,shine ta yantaki kenan,kigama gidanki kici gashin kanki kamar su aunty sameera kenan. Rayuwata agidan aunty boss,itace sanadiyyar dana zama cikakkiyar karuwa ta bugawa a jarida.... Numfasawa zee tayi tana duban mami da shukura tace, naji anfara kiran sallar la'asar kuje kuyi sallah sena karasa muku labarinnawa,amma zantakaita mukune saboda idannace komai zan fada muku semu kwana nawa bamu gamaba. Jinjina kai mami tayi tace gaskiya labarinki akwai abun tausayi da rudani,amma bari muyi sallar seki karasa mana. Shukura dake rike da haba taja gwauron numfashi tace, gaskiya aunty zainab daga jin labarinki kamar akwai lauje cikin Nadi. Murmushin takaici kawai zee tayi batace komaiba. Mikewa mami tayi tana cewa shukura "kitashi muje muyi sallah ta karasa mana na matsu naji karshen labarin zainab. Mikewa shukura tayi tabi bayanta suka shige daki. Lumshe ido zee tayi tare da kwantar da kanta ajikin kujera,zuciyarta na mata zafi haryanzu tana jin radadi a zuciyarta na abunda joeboy da taly sukayimata, takasa mantawa da abun kokadan. Wani hawayen bakin cikine ya zubo mata, daidai lokacin Dr Mahmud ya shigo falon da sallamarsa........ Wai ina labarin joeboy da taly ne?......✍️ *By* *zeey kumurya&real farhana* .........Wuraren karfe goma sha daya na safe taly ta farka,Tashi tayi a firgice, tana fadin "Niiii....!Niii zee zatawa haka....?,niiii tally,zee zatamun hakan....!?,wlhy sena rama...!wlhyy sena rama abunda kikamun senayi sanadiyan ajalinkii zee,wlhyy zakisan ni kika aikatawa haka....inban ramaba uwata bata haifenii Talatu ba...!!!(kaiii tally wanan cika baki haka keda kika wage Iya wuya aka makamiki miki karfee😂😂🤣). Joeboy ne yatashi yanufeta rike kafadunta yayi cikin sanyi murya yafara fadin "My tally calm down pls...!ki kwantar da hankalinki kinji...kibari inkin samu lafiya kyayi duk wani abinda kikeson yii...!amma yanxuh samun lafiyarki itace tafi mahimmanci agurinmu....!,"haka joeboy yata kwantarwa da tally hankali Kafin yasamu tadan nutsu...tashi yayi yana fadin, "tunda kin farka bari nasanar da doctor" kai kawai ta daga masa batare datace komai ba,abubuwa kala-kala take kitsawa dazatawa zee tana cikin wannan tunanin ne joeboy yashigo doctor nabiye abayansa...sannu yayi mata tare da tambayarta ya jiki, Kafin yafara dube-dubensu irrin na doctors, bayan yakammalane ya umarci joeboy yabiyosa office..."ohk. bayan fitar doctor da 5minute ne shima yabi bayansa...Dan seda yatsaya ya lallashii tallynsa,duk dade duk wani movement dinshi zee ce ke fado masa,ji yike tamkar yaje ya sameta,tunaninta ya masa katutu aransa,so yake yaje ya ganta yaga halin datake ciki. amma de yasan zafin zuciya irin na tally, dole ya zauna ya kula da ita, amma anjima zeje yasanar da mama halin da'ake ciki.haka yanufi office din Doctor da sallama yashiga office din...kujera Doctor yamuna masa hade dacewa,"have a site pls!"zama yayi hade da fuskantar doctor, kallonsa doctor yayi hade dacewa "group din jinunku ba dayabane,hakan yasa bazamu kara maka jinintaba. amma munada irrin nata seka siya kawai mu dora mata." "Ohk doctor babu damuwa se'a siya. "Sannan Abu na biyu, maganar gabanta sedai mu turaku babban asibiti su bincikata dakyau, danmu nan kaga karamin clinic ne, idan kukaje can duk abunda yadace zasuyi mata." Ajiyar zuciya joeboy yasauke yayiwa Dr,godiya. Hannu ya mikawa doctor sukayi musabaha ya fice. Taly tana kwance,wani irin mugun jiri takeji duk da tana kwancen ga kanta dayake mugun Sara mata,ga wata muguwar aza ba da kasanta yake mata. Tsanar zee ce takara ninkuwa a zuciyarta,ta gudurce aranta matukar ta samu lafiya seta dauki mummunan mataki akan zee,wlh bataci bulus ba, bata daki banzaba. Sannan tasan zuwan zee duk shirin sahirane,yanda ta dauki saheera tamkar jininta amma ta mata haka,itama wlh setasa ankashe mata ita gabadayama. hawayen bakin cikine ya zubo mata, ahaka joeboy ya shigo ya sameta. "Oh my God, taly mene na kukan kidena damuwa zakiji sauki insha Allah, kiga kin koma kamar da." Fashewa taly tayi da kuka, cikin kukan tace, "haba joeboy kalli kainafa yanda yayi rundumeme, ga gabana wani shegen zugi yakemun tsoronama daya karnaje na rube." Kama hannunta Joeboy yayi cikin lallashi yace, "banason kina wannan maganganun, yanzu Dr yace zasu kara miki jini, zuwa dare idan jinin ya kare, zasu turamu babban asibiti akara dubaki sosai idanma aikine se'ayi miki. Yanzu zanje nakirawo mama tazo taga halin dakike ciki, dannasan yanzu tanacan hankakinta a tashe yake, ga wata nurse nan zata kula dake zata baki duk kulawar data dace." Kai taly ta daga masa alamar ta gamsu, ficewa yayi daga dakin, da kudirin seya fara zuwa gidan zee sannan yaje gidan mama.......... ************ Zee tayi nisa a tunaninta hakan yasa bataji sallamarsaba. Shikanshi Dr seda gabansa ya fadi,zuciyarsa ta buga, dayaga ganta zaune. domin beyi tunanin ganintaba a halin yanzuba. Musammanma shida ya fice ya barta kwance babu lafiya. Tsayawa yayi kawai yana kallonta yanda hawaye yake kwaranya daga idonta. Wani tausayintane yakamasa,tun da yaje gidanta dazu ya lura akwai abunda yake damunta. Kana ganin fuskarta Kasan tana cikin tsananin damuwa. Fuskarta tayi fayau alamun bata da lafiya,Tayi masa kyau amma duk da haka. Sallama yasakeyi akaro na biyu amma zee bata jiba. Harde hannuwansa yayi a kirji kawai yana kallonta. Kamshin turaren data jine me dadin gaske yasata kara bude kofofin hancinta tana shaka,tana kara lumshe idanuwa. Ahankali kuma taji kamshin yana kara mamaye kofofin hancinta,bude idanuwanta tayi taga mutum tsaye kikam a gabanta, Damm zuciyarta ta buga da karfi,"kamar aljani,yazo ya wani tsaya akaina ni tsoroma ya bani yaseen" ta furta hakan aranta. Kasa tayi da idonta batasan daliliba kawai setaji hawaye yana kara kwaranyo mata,tayi kokarin tsayar da kukannata amma ta kasa. Runtse idonsa yayi,tare da taune lips dinsa na kasa, cikin jin zafin zubar hawayenta yanajin tamkar tana watsa masa garwashi a sassan jikinsane,kukanta yana taba masa zuciya sosai. Ahankali ya fara takowa zuwa gabanta hannunsa ya zira yazaro handkerchief dinsa dayaketa tashin daddadan kamshinsa. Kawai jitayi yafara share mata hawaye dashi. Lumshe idonta tayi tana shakar kamshinnasa, batasan daliliba kawai jitayi wata matsananciyar kunyarsa ta rufeta, wadda ta hanata dago ido ta kallesa.ga luguden da zuciyarta take mata tun sanda yashigo falon. Tambayar kanta takeyi meyasa ya shigo rayuwarta,da har ya dakkota yakawota gidansu. Domin tunaninta betaba bata sonta yakeba,saboda mutum kamar wannan me kamala da kyau da kwarjini mezeyi karuwa irint..... "Meyasaki kuka haka?" Ya katsemata tunani da wannan tambayar,girgiza masa kai tayi alamar babu komai. "Banason zancen kurame tunda ke bakurma bace,dan haka kidago kanki ki kalleni. Ya fadi haka yana babbata rai, Ya Allahu,zee ta furta hakan aranta. Handkerchief dinsa dayasakar mata tana share hawayenta tafara wasa dashi. Ahankali kuma ta dago idanta tana kallonsa,kallon cikin ido yake mata,hakan yasa da sauri tayi kasa da nata idon domin bazata iya jurar hada ido dashiba. Murmushin gefen baki yayi bekara cemata komaiba ya mika mata hannunsa alamun ta bashi handkerchief dinsa. Kara kamkeshi tayi a hannunta batare da tayi yunkurin bashiba,amma ta dago fuskarta ta zuba masa daradaran idanunta. Murmushinsa me tsada ya mata Wanda yakusan zautar da zee yace, "ki wankemun abuna zankarba,saboda kinbatashi da wannan kazamin hawayennaki. Yana gama fadar hakan ya wuce zuwa dakin mami.baki sake zee ta bishi da kallo,murmushine kawai taji ya subce mata, Wanda batasan kona meneba.Handkerchief din, ta Dora akan fuskarta tana shakar kamshinsa, Afili ta furta "inason kamshinnan,tun ranar dana fara jinsa, saboda yana sanyamun nutsuwa,gashi da dadin gaske." Da sallama Dr ya shiga dakin mami, zama yayi a bakin gadonta yana jiran ta idar da sallar datake. Ita kadaice a dakin shukura tana dakin da'a sauki zee. Bayan mami ta idar tayi laziminta ta juyo tana kallonsa. "Mahmud sannunka har andawo daga asibitin.?" "Eh mamina nadawo ko gidama bankarasaba nace bari nazo naga jikinnata." Murmushi mami tayi tace ja'iri,wato yau badanni kazoba dan ajiyarka kazo. Shafa kansa yayi yana murmushi yace, "haba mamina kawaidai na barta a mawuyacin haline shiyasa nazo nakara dubata,kuma naga jikinnatama yayi sauki sosai. "Jikinta kam yayi sauki sosai, nima nayi mamaki, gata yarinyar akwai ladabi ga saurin sabo. "Dama mami,Ku mata ai kunada saurin sabo bari nakarasa gida na watsa ruwa na huta. Ya fadin hakan yana mikewa. "Mahmud ka tsaya mana kaci abinci, duk da dai tunna dazune da shukura da girka bamu sake sabon girkiba. "nagode mamina a koshema nake. Shukura data matsu taji karshen labarin zee har ta dawo falo suna dan taba hira jefi_jefi da zee. Fitowarsu Dr ta katse musu hirarsu. "Laa yayana yaushe kashigo.?" Shukura ta tambayesa tana murmushi. "Yanzu nashigo kanwata yanzuma gida zankoma dawowata kenan daga office. "Ayya yaya sannu,kagaida gida. Kagaishemun da hajiya kaka kace nayi missing dinta. Kallon zee yayi datunda yashigo falon tayi kasa da idanunta, saboda indai ta ganshi zuciyarta setaita bugawa,ga kuma bala'in kunyarsa da tsoronsa datakeji. Ita kanta mamakin kanta takeyi dama zataji irin haka akan wani mutum,jinta takeyi tamkar ba itaba. Allah yakiyaye din da mami da shukura suke masa ya katse mata tunani. Dagowa da kanta tayi cikin sa'a suka hada ido saboda yanda ya kura mata ido. Kai wannan mutumin akwai kallo,ta fadi haka aranta. Harara ya wullamata yace, "ke baki iya a adawo lafiya bane. "Da sauri mami ta tari numfashinsa tace, "kaga malam wuce kayi tafiyarka daga zuwanka bazaka takuramun yarinyaba. Waro kyawawan idanuwansa yayi waje yace, "mami yau saboda kinyi sabuwar ya kike korata.? Shikenan na tafi sekinnemeni zaki kara ganina agidanki. "Eh din naji, yanzu bana ta kai. Murmushi kawai yayi ya fice daga falon. Dariya shukura take musu,cikin dariyar tace "yau dai munji kan da da uwa. "Ke kuma ina ruwanki, ai zamu shiryane." Murmushi zee tayi domin sun matukar burgeta,rayuwarsu gwanin sha'awa cikin wasa da dariya. Dama itama haka take danata a familyn, amma kaddara ta canza mata rayuwa. Kwallace ta ciko cikin idonta da sauri tayi kokarin mayar da ita,dan karsu mami sugani tasan yanzu sesu daga hankalinsu. "Aunty zainab kikarasa mana labarinnaki kar magriba tayi" murmushin takaici zee tayi ta dubi shukura tace, "labarin da babu komai acikinsa se faduwa da asara, da tarin takaici. "Haba aunty zainab kidena cewa haka kinsan kowanne bawa da tasa kalar kaddarar. "Hakane sister bari na karasa muku." Mami kawai kallonta takeyi cike da tausayawa,lokaci daya taji yarinyar ta shiga ranta matuka,dama ita macece meson yaya kodan ita bata haihuwa bane shiyasa. Gyara zama zee tayi ta cigaba da basu labarinta. "Tunda muka shiga gidan aunty boss muke cin karo da mata kala_kala wasu gasunan sunyi shiga tsirara_tsirara,wasu suna saida abubuwa a gidan,wasu kuma suna aikace aikace. Kallonsu kawai nakeyi kamar yadda suma suke kallona, aunty sameera tana gaisawa da wadanda ta sani. Wani part muka nufa,Wanda yafi kowanne part na gidan kyau da tsaruwa. Seda mukayi knocking sannan aka bamu izinin shiga. Wata katuwar matace hakimce akan kujera tana latsa wayarta, tana da tsayi da kiba. Gashi taci farin bleaching har daukar ido takeyi. Tana ganinmu naga ta ajiye wayar tataso da sauri tana kuramun ido. Kawai gani nayi ta rungumeni ajikinta, "welcome fyn baby" murmushi na mata nace, "welcome ma" kallon aunty sameera tayi tace, "zauna mana sameera sannunku da zuwa. Kai gaskiya sameera kin matukar burgeni yau, wannan irin kyakkyawar yarinya haka, wanke hannu ka taba ina kika samota.?" Ta fadi haka tana zaunar dani akan kujera. Gabadaya ta rude da ganina, aunty sameera dai murmushi kawai take mata. "Aunty ai wannan itace yarinyar dana miki magana jiya akanta." "Wow sameera amma fa naji dadi don wannan bakaramin arziki zanyi da itaba, yarinya ga kyau ga diri kamar ita tayi kanta." Nidai kawai binta nake kallo ina jinjina halittar da ubangiji ya mata, na tsayi da kiba, tamkar mutanen farko tabbas wannan taci sunanta aunty boss....... *BY* *zeey kumurya & real farhana* ..........murmushi aunty samira ta karayi tace, "auntynmu kenan,maganin kukanmu,gatanandai nakawo miki ita, seki dorata akan layi ni zan tafi saboda ina sauri zanje na karasa shirina na tafiya. "A'a sameera kizauna kodan ruwa akawo miku mana, ganin yarinyar gaba daya ya rudar dani nama manta, bankawo mukuba." "Haba aunty, gidan sekace bakona bakomai wlh nizan wuce," aunty sameera ta fadi haka tana mikewa. Se alokacin naji wani tashin hankali da aunty sameera zata tafi ta barni, adan zaman danayi da ita na matukar sabawa da ita, jiki a sabule na tashi domin yimata rakiya a bakin get din gidan muka tsaya munayin sallama. Hannuna aunty sameera ta kama tace, "zee banso tafiya na barki a gidannanba, sedan kin dage kinaso. Amma fa kisani zaman gidannan ba wani dadi gareshiba, kinga wannan aunty boss din, shegen son kudi gareta baruwanta koda mutum ze cutu itadai kawai ta samu kudi. Duk Wanda yazo yace yana son mu'amala dake indai ze sakar mata kudi,bashi ke zatayi dan haka kisan irin mazan dazakiyi mu'amala dasu,sannan karki yarda kiyi less domin yanada illa babba. Nidai duk bayanin aunty sameera betadamun hankaliba kokadan, nidai burina kawai inzama karuwa kuma shahararriyar yar bariki, rabuwa da aunty sameera ne kawai damuwata a lokacin. Haka mukayi sallama da aunty sameera ina kuka tana kuka, kayan sawata ta fitomun dashi daga bayan motar ta na kinkima na koma cikin gidan. Tunda na dawo gidan aunty boss da zama take nan_nan dani, tamkar kwai haka ta maidani nima nasaki jiki da ita sosai. Salo_salo na karuwanci da duk wata hanya da zanbi indauki hankalin maza aunty boss bawanda bata koyamunba. Kananun kaya ta bani bingil_bingil tace su zandinga sakawa. Kalaman batsa kuwa na rashin kunya da badala duk cikin kwanaki kadan suka zauna abakina. Ga Rashin kunya da rashin tsoro. Wanda yasanni abaya idan akacemasa nice zainab din dayasani, wlh baze yardaba,nazama tifikal cikakkiyar yar bariki abunda ya ragemun kawai na fara Hulda da maza. Haka aunty boss tayita yabona tana kozantani,ni kuma ina jin dadi. Duk ranar lahadi shine ranar baje kolin gidan aunty boss, ranar maza manyan alhazawa suke zuwa su zabi mata son ransu, hakama manyan hamshakan yan less suma suke zuwa su dauki nasu rabon. Ranar tunsafe za'a fara kide_kide ana gasar rawa. Wannanene karo na biyu da'akayi bikin agabana. Kuma yaune nima zanfara fita domin adama dani. Kaya na alfarma aunty boss ta bani nasaka takanas ta kirawo me kwalliya akan t cancaramun, ga uban turaruka data bani na saka. Kai ranar naga Abu yanda Kasan sarauyiua haka na koma. Tare muka fito gurin bikin da aunty boss, aikuwa kallo yadawo kaina wadanda basu sannibama agidan yau sunganni. Haka muka zauna akan kujera anata faman biki, abun ya matukar burgeni yanda suke rawar tuburan ta tantiran yan iska, anata juya duwaiwaka da nonuwa, senaji dama nima na iya rawar dana shiga nayi. Haka akacigaba da shagali agidan har zuwa dare. Lokacinne manya_manyan motoci suka fara fakawa a kofar gidan domin daukar mata. Duk Wanda yashigo ya ganni seyacewa aunty boss ze daukeni, se'anyi ciniki sekuma naga ba'abashiba wai basu daidaitaba ni wlh abunma dariya ya fara bani,sekace wata kayan siyarwa nifa na matsu inganni na fara harkarnan. Wani matashi ne yazo gurin aunty boss, tunda yashigo yaketa faman kallona nikuma se fari nakeyi ina zuba rangwada, aunty boss sekirari take zuba masa. Intakaice muku zance matashinnan wai shi outhman shine Wanda aunty boss tabawani. Outhman cikakken dan duniyane gashi yana da bala'in kudi, kowacce mace a gidan aunty boss burinta idan outhman yazo ya dauketa saboda bacin kudin dayake biyan aunty boss idan kika gama abunda zakuyi seya kara maka. Haka nabi outhman acikin wata rantatstsiyar motarsa. Wani Hadadden hotel outhman ya kaini, Wanda shine zuwana hotel na farko a duniya, ranar dabazan taba mantawa da itaba kenan arayuwata,saboda aranar outhman yayi nasarar rabani da martabata da mutuncina. Wato budurcina. Duk da dasanina kuma da yardata,amma seda naji badadi a zuciyata. Gashi naci bakar azaba tunda usman ba sauki. Tundaga ranar yazamana cewa outhman kusan kullum seyazo ya daukeni, tun ina jin zafi da radadi harnazo na saba na ware tamkar kowa nima nazama yar hannu. Dafarko Inajin dadin zama da aunty boss amma saga baya se al'amari ya zauya, domin kuwa son kanta yayi yawa, kowa yazo yace yanason mu'amala dani setace inje, nikuma gaskiya banason tarkacen kowa, da outhman kawai nasaba, kuma Inajin dadinsa sosai. Hakan yasa muka fara batawa da aunty boss, tace indai ina gidanta dolene in kula duk Wanda taso, ita kasuwanci take damu dan haka duk Wanda yazo dole ta bada mu. Nikuma gaskiya Inajin tsoro, musamman gargadin da aunty sameera. tamun akan karna kula kowanne namiji, saboda gudun karna kwashi ciwon kanjamau. Wani alhaji, shine mutum biyu danayi mu'amala dashi bisa takurawar aunty boss. Tunda ina kula maza 1,2 harna ware nafara mu'amala da maza da yawa. Cikin kankanin lokaci na zama cikakkiyar yar bariki, fiyema da yadda nake zato. Sunana ya fita a garin Kaduna *zee y'ar bariki* harma da wasu garuruwan. Zuwa akeyi adaukeni. Nayi rayuwar bariki amma gaskiya ba kowanne gaja nake kulawaba, kuma ni kudi baya gabana aharkar bariki kawai burina nayi iskanci, nikaina mamakin kaina nakeyi yanda nakasance mabukaciyar maza, jarababbiya sabanin da dako wani Abu feeling bansaniba. Duk inda kake Neman cikakkiyar karuwa tantiriya Mara kunya da ganin mutuncin kowa to nakai. Shiga ta fitsara na kware wajen yinta, rawa kuwa kala_kala ta yan iska na iyata. Amma fa duk da haka banajin dadin zaman gidan bariki, saboda bariki babu amana, babu riba. Rayuwace Mara yanci Wanda mutane suke mana kallon tamkar wasu dabbobi. Rayuwace ta zallar fin karfi, da nuna isa. Babu tausayawa juna kokadan acikinta. Ga jefe_jefe na asiri idan kikaga wata ta Fiki. Nidai nasan gaskiya kafin na baro gida bani da aljanu, amma a yawon barikina suka shigeni. Wanda mutum yana batamun rai yanzu zasu tashi suci ubansa, hakan yasa kowa yake shayin taboni. Ina da kawaye a gidan bariki amma wadanda bama shiri dasu sunfi yawa. Saboda suna ganin nazo gidan bariki abayansu amma nafisu daukaka. Dazan iya dana Baku duka labarin kazantacciyar rayuwar danayi amma bazan iyaba saboda banason tunata. Wanda a yanzu nake cikin nadama da dana sanin yinta. Amma alokacin alfahari nake Inajin dadin yanda nazama,shahararriyar karuwa. Kowanne namiji yazo burinsa abasa *zee bariki* shine sunan da'ake kirana dashi a wannan lokacin kuma Inajin dadin sunan. Matsalar da mukara samu da aunty boss itace, dole senayi less. Nikuma gaskiya abunda baya burgeni kenan hasalima kazantarsa nake gani, akansa mukayi fada da aunty boss kaca_kaca. Ta dinga zagina tanamun gorin aidu matakin danakai a harkar bariki itace sanadi. Dan haka idan banyardaba zata koreni daga gidanta. Dakyar kawayenta suka bata hakuri ta hakura, kuma nasan aunty boss bazata iya korataba saboda kudin datake samu ta dalilina. Hakadai ta hakura naci gaba da zama agurinta amma tadenamun komai na bukatun rayuwa sedai nayi da kaina. Hakan bedamebiba domin nasan bazan rasaba. Mun rabu da outhman saboda turasa karatu da mahaifinsa yayi kasar waje, outhman yaso tafiya dani amma babu dama, haka muka rabu cikin matukar kewar juna, domin na shaku da outhman sosai, saboda outhman yasan takan kula da mace, seda ya cikani da kudi sannan ya tafi. Tashin hankalin dana fara fuskanta a gidan aunty boss, shine daga taga ka kwaso cutar kanjamau, shikenan seta tsaneka ta koreka daga gidanta bayan ta gama wulakanta. Kawayena guda biyu da mukafi shakuwa dasu a gidan aunty boss, fareeda da janan. Kuma suma manyan karuwaini kamar ni, Wanda aunty boss takeji damu saboda muna kawo mata kudi. Rana daya kwatsam janan ta fara ciwo, tuntanayi kadan_kadan harciwon ya kwantar da ita, sosai. Ashe su sunsan dawar garin nandanan kowa yafara gudun janan, nikadaice nake kula da ita tunda ni bansan meyake damuntaba. Gashi taki yarda na kaita asibiti, seda ta fita daga hayyacinta batamasan inda kanta yakeba, ga wata uwar gudawa datakeyi sannan na dauketa na kaita asibiti. Gwajin farko likita ya tabbatarmun da cutar HIV ce da ita. Bakaramin girgiza nayiba dajin ciwon dayake damun janan. Hakadai likita ya dorata akan magani muka dawo gida, bayan munyi kwanaki a sibitin, kuma ta samu sauki sosai. muna shiga naga aunty boss hakimce akan kujera tana jiran dawowarmu. Takardar result din ciwon ta karba ta duba, taga meyake damun janan. Cikin rashin adalci da rashin tausayi aunty boss tace, dole se janan tabar mata gidanta inshiga ciki inhada mata kayanta. Ko duba halin da janan take ciki batayiba. Hakauri na shiga bata amma aunty boss tace Sam batasan zanceba. Fareeda ce tajani gefe tacemun aihaka aunty boss takeyi dazarar ka kamu da cutar kanjamau. Babu ruwanta da wahalar daka mata amma bazaka zauna mata agidaba,kayi mata jinya. Janan tana kuka muma nida fareeda muna kuka tabar gidan. Tundaga lokacin zaman gidan aunty boss yafita daga raina, naji na tsaneta sabaoda macece azzaluma, kanta kawai tasani koda zaka mutu, itadai kawai ka biya mata bukatarta. Aikuwa washegari na shirya naje asibiti a'aunani ko inada da kanjamau. Cikin ikon Allah result dina yafito bani da kanjamau. Farinciki naji sosai na kuma kudurce araina bazan kara kula kowaba se Wanda na tabbatar bashida da kanjamau. Duk Wanda yazo daukata se'inki binshi saboda gaskiya na tsorata da halin da janan ta shiga. Nanfa muka kara haurawa da aunty boss tace ban isaba, dole nafito naci gaba da harka. Nikuma naki yarda, ana cikin wannan rikicinne wani saurayin fareeda yazo daga kano, tare sukazo da wani abokinsa. Ina kwance a dakin danake ina game awayata fareedah ta shigo tana kwalamun kira. "Kai fareeda lafiya kike kwalamun kira irin haka?" Na tambayeta ina mikewa zaune. "Ke dalla saurayinane danake baki labarisa, nace miki baya kasarnan shine yadawo,shekaran jiya. Gashinan yazo yana falon aunty boss,kizo Ku gaisa" rike haba nayi nace, amma dagaji wannan guy din akwai kudi tunda aunty boss ta ajiyeshi a falonta." "Sosaima suna da kudi,shida wani abokinsane, aunty boss tasan abokinnasa,gashi kuma me kudine sosai shima." Tabe bakina nayi na sakko daga kan gadon ina cewa, "mujeto mugaisa na dawo uwar surutu kawai" dariya kawai fareeda tayi. Su aunty boss ansasu agaba se hira take musu, tana musu wannan shegen dadin bakinnata. Zama nayi akan kujera ina gaishesu. Tunda nashigo na kula da yanda abokinnasa ya kafeni da ido,tamkar ze hadiyeni. Bata raina nayi,muna gama gaisawa na mike na koma ciki......... *By* *zeey kumurya & real farhana* ..........Wanka nayi na shirya dama yammace. Se daf da magriba fareedah ta shigo wai inzo muyi sallama dasu,zasu tafi. Cemata nayi bazaniba. Dakyardai ta lallasheni na yarda naje mukayi sallama,dasu. Abokinnannasa se kallona yakeyi,yanamun wani shegen murmushi. ni kuma ina babbata rai, sallamar na musu na koma daki. Aiko fareedah tana dawowa ta fadamun wai abokinnasa yace yana Sona. Shirme na maida abunnata banbashi wani mahimmanci. Bansan ina yasamu number taba naga ya kirani da daddare, kindagawa nayi,duk da bansan kowaneba,seda naga andameni da kira sannan na daga. Karon farko da namiji ya fara burgeni arayuwata saboda ya iya tsara kalamai,masu kwantar da zuciya. Bamuyi wata doguwar hiraba yadai sanarmun sunansa jabeer amma ana ce masa joeboy,kuma shi dan garin kanone. Tundaga wannan lokacin muke waya dashi sosai, cikin kwana uku naji na saba dashi. Kwanansu biyar da zuwa ya kara dawowa, aiko anan yakara tafiya da hankalina bashi da wani kyau amma dan gayu ne sosai, ga iya tsara mace. Lokacin daya nunamun yana son mu'amala dani,kin amincewa nayi na kuma fada masa dalilina. Dariya yayi sosai, yacemun dan wannan aiba matsala bane. Daukata yayi mukaje asibiti kusan biyar agarin Kaduna aka aunashi aka tabbatar da bashi da cutar kanjamau, sannan na yarda muka fara mu'amala,dashi. Tunda yafara mu'amala dani ya haukacemun ya susucemun, ya tada hankalinshi waisai na biyoshi kano na dawo nan da zama gaba daya. Sanar masa nayi aunty boss bazata yardaba. Aiko da kansa yasameta ya fada mata bukatarsa, dafarko aunty boss kinyarda tayi sedaga baya kuma tace sedai ya bata makudan kudade tamkar ya siyeni, haka kuwa akayi joeboy ya bata kudade masu kaurin gaske. Lokacin da joeboy yasanarmun murna da farin ciki Mara misaltuwa naji, dama jina nake tamkar akan kaya nake zaman gidan aunty boss. Cikin kwanaki kadan na tattaro kayana na biyo joeboy zuwa garin kano, fareedah dataga zan taho tace itama bazata zaunaba shine sadiq abokin joeboy shima ya biya kudinta muka taho gaba daya. Gida me kyau joeboy yakamamun ya zubamun komai na kayan amfani na more rayuwa. Tamkar matar joeboy haka nakoma, amma fa zamanmu akwai sharadi, sharadin kuwa shine bazan kara mu'amala da kowanne namijiba shikuma beze kara mu'amala da kowacce mace. Damanni kokadan bandamu tunda joeboy ya daukemun komai na rayuwa, kuma irin namijin danake so nasamesa. Bansan kowaba akano, se fareeda. Ta dalilinta nasan mutane dadama yan mata karuwai, wasu har zuwa gidana sukeyi su kwana. Kokuma suzo asha hira. Ta dalilin fareeda nasan kawata taly, lokacin tana kucakarta, bata gama wayeba. Karuwancinma irinna gajoji takeyi. Tunda sukazo sau daya da fareeda,shikenan kusan kullum setazo gidana. Ni kuma gani da son mutane da saurin yarda,nandanan muka saba da ita sosai. Ita kuma taly dama ta iya kwantar da kai idan tanason Abu agurinka. Mahaifinta gyaran takalmi yakeyi alokacin dana Santa, bamu jima da haduwaba mahaifinta ya rasu. Sosai naji tausayinta a lokacin hakan yasa na kara jawota jikina, nice Shanta nice cinta suturarta ita da mahaifiyarta komai na rayuwa ni nakewa taly. Cikin lokaci kankani taly ta kile, ta zama cikakkiyar karuwa, namiji koya yake indai ze bata kudi zata bisa. Daga bayama ta koma har bin mata,yitakeyi. Ga shaye_shaye ga bin malamai duk ta kware akai. Da zuciya daya nake zaune da taly na yarda da ita sosai, na bata matsayin aminiya arayuwata. Duk wani sirrina taly tasansa, ita kadai na taba fadawa wanene mahaifina tun bayan baro wata daga gida. Su fareedah da sauran kawayen danayi akano sunsha kawomun suka akan taly, amma sena fatattakesu nace bakin ciki da hassada kawai sukeyi. Sanadiyyar taly na bata da mutane da yawa, ciki harda fareedah. Zumuncinmu yaja baya da ita. Sedai kadan_kadan mukeyi. Nasan kawayen taly sosai saboda aminci, matsalata daya da taly ita kokarinta taga na fara bin mata ( less), nikuma gaskiya bazan iyaba, shine abunda yake hadani fada kawai da taly. Tunda nazo garinnan ko gidan makota bana shiga, hakan yasan bansaba da kowaba. Akwai wani Dr, Dr kabeer shikuma munhadu dashine .a asibiti saboda yawan zuwan danake muka saba dashi sosai,yazama tamkar yayana na jini............... Nan zee Ta cigaba da basu labarinta da abubuwan daya faru har zuwa yau. Ta kara da cewa. "Naso joeboy kamar hauka,hakama na kaunaci taly na bata yarda amma sukaci amanata. Wannna shine dalilin dayasa naji na tsani rayuwar bariki gaba dayanta, na kumayiwa kaina alkawarin bazan kara karuwanciba tunda babu amana a cikinsa. Taune lips dinta zee tayi tana sauke numfashi. Numfasawa mami tayi tace, "Gaskiya zainab kinyi rayuwa,gaki kyakkyawa amma kin bata wayonki amma kozaki iya fadamun meyaja ra'ayinki kika shiga karuwanci.?" Ajiyar zuciya zee ta sauke tace, "wlh mami bansaniba, nidai tun Daren dana baro gidanmu naji babu abunda nakeso sama danayi karuwanci, abunda banma sanshiba saboda ni agida daga school se islamiyyya se kuma gidan yan uwa idan naje ziyara amma ko fita banayi." Jinjina kai mami tayi tace" "To yanzu kinajin hanhalinki yayi gida?.". "Gaskiya banaji danni kozancen gidama banaso amun,amma dai bakamar daba. Domin da sena shekarama ban tuna da iyayenaba, idan kuwa na tuna dasu wani bakin ciki da kuncine yake ziyartata, jikina har wani zafi yakemun tamkar garwashi. Amma yanzu Alhamdulillah naji ina tunawa dasu, amma duk da haka gaskiya banason komawa. Dan harnayi karuwancina na gama ko hanyar abuja banayi, ko sunan garin naji an,ambata yanzu kaina ze juyamun naji tamkar numfashina zebar jikina." Gyada kai mami tayi tace, "Amma abun da mamaki sosai,kuma shima mahaifinki yanda yake babban mutum, nemenki baze masa wahalaba akasarnan amma kuma benemekiba kuma har garinnan yana zuwa." "Gaskiya dai kam mami abunda matukar mamaki, nima abun yadauremun kai, labarin aunty zainab kamar akwai sa hannun wani" "Nima haka nake tunani shukura, Allah dai ya kyauta, shukura ki shiga kitchen kidora girkin dare" "tom mami" shukura ta fadi haka tana mikewa. Nima mikewa nayi ina cewa, "muje na tayaki girkin," amma mami ta hanani. "Ina kuma zakije zainab keda baki da lafiya,ki zauna ki bari tayi ita kadai." "Dan Allah mami, kibarni na tayata naji saukifa, wlh gajiya nakeyi da zama nafison indinga dan motsa jikina. Mami badon tasoba ta barni na tayata, muna aikin muna hirarmu....... ************* Horn yake dannawa megadi,akai_akai saboda yanda zuciyarsa ta kwadaitu da ganin zee. Megadi daya zagaya bayi, da sauri ya fito ya wangale masa get din. Yana masa sannu da zuwa. Hannu kawai joeboy yadaga masa, parking motar yayi ya fito, ko rufe murfin mortar beyiba, saboda yasan fushin zee, gashi kuma bata iya bacin raiba. A bude ya tarar da falon hakan yasa yasauke ajiyar zuciya saboda tananan kenan. Beganta a faloba, bedroom dinta ya nufa nanma wayam batanan,amma ga kayantanan data hada da wayarta data tarwatse akasa. Toilet ya leka nanma batanan, agigice ya fito daga dakin ya fara duba sauran dakunan gidan yana kwala mata kira, amma yaji shiru. Ko'ina seda ya duba amma bega zee ba. Nanfa hankalinsa yayi kololuwar tashi wani gumine yafara fetso masa, to ina zee tatafi. Yasandai bata da kowa a garinnan se kawaye amma dai bari ya tambayi megadi. A firgice ya fito yana kwaklwa me gadi kira, "malam inusa!, malam inusa!" Dasauri megadi ya taso ya karaso gabansa, "gani ranka ya da.." "Ina zee?" Joeboy ya katsesa da wannan tambayar cikin tashin hankali. Rarraba ido megadi ya farayi yasan yanda yaga yanayin ubangidannasa idan yace masa wanine ya dauketa, ai ze iya mangareshi hakan yasa yace, "ai ranka ya Dade ta fita tunda safe" "what? Ta fita kuma, ita dawa ta fita?" "Ita kadaice ranka ya Dade" dafa kai joeboy yayi bece komaiba. Be koma cikin gidanba ya nufi motarsa domin zuwa Neman zee gidan kawayenta. Duk wadda yasan zee tana mu'amala da su seda yaje gurinsu nemanta amma batanan, fareeda kam itama hankalinta ya tashi lokacin dayake mata bayanin abunda yafaru. Gashi ta bar wayarta a gida balle su kirata. Tun kafin azhar yake yawon Neman zee Amma har yanzu be gantaba, gashi yamma ta farayi. Gidan saheera ne yafado masa tunda tare sukaje hotel may be yanzuma suna tare. Amma yana zuwa gidan saheera ya tarar a rufe. Tsaki yaja cikin takaici ya kwantar da kansa akan sitiyari, a fili ya fara furta. "Zee ina kika shiga, dan Allah karki gujeni wlh ba lefina bane, nima bansan ya'akayi na fara son taly ba. Zee kece rayuwata kidawo gareni idan babu ke bazan iya rayuwa ba." Idanunsa sunyi jajur saboda tashin hankali duk Wanda yaga joeboy a lokacin seya gane baya cikin nutsuwarsa. Saboda har wata yar rama yayi. Yana masifar son zee dan haka dole ne yanemota a duk inda take. Da wannan tunanin ya tada motarsa domin zuwa dakkowa taly mama......... ************ Bawani abinci mukayi me wahalaba shinkafa da miyace se hadin kayan salad. Ina zaune akan gadon dakin dana sauka inayin game a wayar shukura, mami ta shigo dakin da sallama tace muzo mu gaishe da megidanta yadawo. A falo muka tarar dashi yana zaune akan kujera. Durkusawa nayi har kasa ina gaishesa. Cikin sakin fuska shima ya amsamun, nasiha ya doramun da ita sosai me ratsa jiki wadda tasani yin kuka,tareda mun addu'oi dafatan shiriya arayuwata dani da masu hali irinnawa. cikin kuka nace, "nagode sosai kawu" (haka naji shukura tana kiransa). Daki na koma naci gaba dayin kuka, nasihar kawu ta ratsamun jiki sosai.tsoron Allah ya kara lullubeni,ni kaina se yanzu nake tunanin wanne rudin duniyane ya kaini yin sabon Allah mafi muni, wato zina. Bansan sanda tashigoba kawai jinayi ta rungume ni ajikinta, tana shafa bayana alamun rarrashi. "Kiyi hakuri zainab kidena kuka,kowanne bawa datasa irin kaddarar. Tunda Allah yasa kin gane gaskiya tun kafin lokaci ya kure miki, seki godewa Allah. Yanzu kawai abunda zakiyi guda dayane shine ki dage da addu'a da istigfari. Ubangiji gafururrahim, kuma yanason bayinsa masu tuba. Insha Allah idan kika dage da wannan zakiga dai_dai agaba, kinji yata share hawayen kidena kuka" mami ta karasa zancen tana dagoni daga jikinta, hawayen fuskata ta fara sharemun. Ajiyar zuciya na sauke, inajin kaunar mami da ahalinta masu halacci tana ratsa jikina. "Mami bani da bakin dazan miki godiya, sedai kawai nace Allah ya biyaki da aljannarsa." "Ameen, Karki damu,babu godiya a tsakaninmu kema yatace ai, yanzu zanje gurin surukinki mu tattauna,saboda bayan magriba kadai ake samunsa free. (😂😂😂mami zee fa batasan Dr yana sontaba,) shiru zee tayi tana maimaita Kalmar suruki aranta, waye kuma surukinta?. Murmushi mami tayi domin ita a tunaninta kunya zee taji. Rabani tayi da jikinta ta mike tana cemun seta dawo. Adawo lafiya na mata, ina kara mamakin abunda tacemun. Inason na tambayeta amma nakasa, harta fice daga dakin. Gwauron numfashi na sauke, mami ta tafi ta barni da tararrabi akan abunda tace, gefe guda kuma ina mamakin dalilin dayasa Dr ya daukoni ya kawoni gidansu,alhalin babu wata alaka atsakaninmu, ni da shi....... Hajiya kakace zaune gaban malam tanata zuba masa mita akan abunda Mahmud yake shirinyi, shidai malam yayi mata shiru kawai yana jinta. Ana haka mami ta karaso gidan. Falon malam ta nufa saboda bata gansu a falon kasaba.(Rasheedah da zulaihat suma basanan,sun tafi gidan su rasheedan) Da sallama ta shiga tare da gaishesu. "Yawwa Ramatu gwara da Allah ya kawoki,nasan kema kinji labarin tabargazar da yaronnan ze mana" hajiya ta fadi haka tana fiki_fiki da idanuwa,batare data amsa gaisuwar mamiba. Umma ce ta shigo falon saboda taji sanda mami take sallama,dama tana daki tana jin duk fadan da hajiya kaka takeyi. Gaisawa sukayi da mami. Gyaran murya malam yayi yace, "Alhamdulillah dama sonake Ku hadu gaba daya na tunatar dako abunda kuka manta. Itafa rayuwarnan kowa da irin tasa jarrabawar, ita wannan yarinyar da'ake magana akanta bansantaba bantaba ganintaba, amma kuma bazan iya hana Mahmud aurantaba. Saboda kasancewarta musulma,kai koma da kafirace zanyarda Mahmud ya aureta. Saboda hakan ba haramun bane a musulunce, abunema me kyau saboda ta sanadiyyarka wani ze shiryu kaga kana babban lada kenan" "hakane malam,amma bantari numfashinkaba amma ance idan zaka nemi mata kanemawa yayanka uwa tagari, kuma me asali. Wannan kuma yarinyar dagaji bata da tarbiyya." Cewar umma tana bata rai. "Zancenki gaskiyane fateema kema, to amma ai idan tayi auren shine zata shiryu ta koma me tarbiyyar dakike cewa, sannan kuma maganar asali dama nacewa Mahmud bazan yarda da auransa da itaba harse ta koma gaban iyayenta. Dan Allah kubar wadannan maganganun Ku mata akwai Ku da rikici akan Abu,karamin Abu seku maidashi babba. Meyasa bazamu mikawa Allah al'amarinsaba meyasa a komai bazamu dinga Neman zabin Allah da alkhairin abuba. Sedai kawai abunda ranmu yakeso shizamuyi. Nasiha sosai malam ya zarce dayi musu tare da ja musu aya da hadisi. Sosai jikin hajiya kaka yayi sanyi harda kukanta.( 😂😂😂 tsohuwa anji wa'azi) Ummama ta yarda Mahmud ya auri zee,saboda kalaman malam sun shigeta. Amma fa da sharadin sedai ya hada da Rasheeda ya auresu duka biyun. Mamice tace sunji sun yarda Allah yasa haka shiyafi alkahairi,Allah ya hada Kansu ya basu zaman lafiya. dama su addu'ar su kawai suke bukata a auran. Gyara zama mami tayi tana fuskantar malam tace, "dama yaya zuwan danayi nazo mu tattauna akan yarinyarne, domin yanzu haka yarinyar tana gidana Mahmud ya kawota tunsafe, kuma ta bamu labarin rayuwarta gaba daya. Mahaifintama sanannen mutum ne, ALH. AHMAD DAN GASKE........✍️ *By* *zeey kumurya* ......"Wanne alh. Dangasken, kee Rahma banason karya,wannan ai zancen banzane, tayaya ta zama yartasa?" hajiya kaka ta katse mami da wannan tambayar tana zaro ido waje cikin mamaki. Umma kuwa haba ta rike tana kallon mami cike da tararrabi tama kasa magana. Jinjina kai malam yayi yace, "Rahama wanne dangasken kike nufi, badai Wanda nasaniba. Murmushi mami tayi ganin yanda duk sukayi daga jin furucinta tace, "dama nasan dole zakuyi mamaki koma kuce karya nakeyi,nima lokacin data fadamun nayi mamaki sosai,amma idan na Baku labarinta kamar yadda ta bani nasan zaku yarda. Labarin zee duka mami ta basu. "Kai amma abun da mamaki rahma, ace babban mutum kamar dangaske yarsa ta bata amma benemeta?" cewar umma da jikinta yayi sanyi dataji labarin zee, lokaci daya tausayinta ya kamata. "shine nima abunda yabani mamaki aunty Fatima" Hajiya kakace ta karbe zancen da cewa, "Allah sarki Ashe yarinyar yar gidan manyace,Ashe diyar arziki ce, sharrin shaidanne yakaita da kuma sa hannun wani gaskiya acikin lamuranta,nidai rahma indai zaki tafi zanbiki naganta nai mata jaje,saboda abun ajajanta matane wannan gaskiya,yarinyarnan ta ga duniya taga tuggu,arayuwarta." Murmushi kawai mami tayi dajin kalaman mahaifiyarta. (Kaii,hajiya kaka banda zilamafa😂😛)mikewa malam yayi yana fadin, "Rahma gaskiya lamarin yarinyarnan akwai daure kai,yanzu ni zanje masallaci naji anfara kiran sallah, danma kinkiranine kincemun zakizo dayanzu ina masallaci bandawoba, amma insha Allah yau da daddare zanyi istahara akan lamarin yarinyar gobe seki dawo mu tattauna akai" "Toh shikenan yaya nagode, adawo lafiya." Malam yana fita hajiya kaka ta matso kusa da mami tana cewa, "Rahma gaskiya Mahmud ya haifo,yanzu yar hamshakin me kudi ce Ashe, Allah sarki baiwar Allah na zageta bisa rashin sani, daga ganinta zatayi tarbiyya saboda mahaifinta mutumin kirkine itama kaddarar rayuwace ta afka mata,yanzu tashi muje naga ita yarinyar". "A'a hajiya,yanzu dare yayi kibari da safe Mahmud seya kawoki,seki ganta yanzu kinga megidanama ya dawo." Badon hajiya kaka tasoba tace, "Allah ya kaimu" amma taso zuwa taga zee kota gogi arziki.😂 *************** Tunda yadawo gida ya kwanta yana ta tunane_tunane tare da addu'ar Allah yasa umma ta amince da auransa da zee. Sallar magribace ta fito dashi,to kuma daya idar da sallar seyaje gidan kabeer suna kara tattaunawa akan maganar. ************** Shigowar shukura ta dawo dani daga duniyar tunanin dana tafi,amsa mata sallamar datayi nayi ina mata murmushi kamar yadda itama takemun. Zama tayi akusa dani tana cewa, "Aunty zainab kiyi hakuri na barki kekadai ko?" "Haba shukura babu komai ai,ga wayarki nan tana debemun kewa. Yawwa shukura dan Allah inaso na tambayeki ina mami tatafi?". "Mami tatafi gidanmu gurin abbanmu,wani abune ya faru?" "Abbanku kuma dama ba kawune babankuba,? Dariya shukura tayi domin ta gane zee ta dauka nan gidansune. "Eh,kawu ai mijin mami ne ita kuma mami kanwar abbanmuce. Da mamaki nake kallon shukura dama ba mamice mamankiba, amma itace maman yaya ko? "A'a........nandai shukura ta bawa zee labarin yanda mami take agurinsu. "Allah sarki mami, wlh na dauka itace mamanku kuma naga kuna yanayin kama,shiyasa. Gaskiya mami tana da kirki, itama Allah yabata haihuwa idan tana da rabo." "Ameen aunty zainab,don kuwa mami akwaison yaya, Allah kuma bebataba. Tausayin mami ne yacikani, sekaga mutum yana rayuwarsa cikin kwanciyar hankali, amma kowa datasa kaddarar, da kuma irin tasa jarrabawar da Allah yayi masa. Ajiyar zuciya na sauke nace, "Amma kuma shukura da mami zata fita cemunfa tayi tatafi gidan surukina shine abun ya dauremun kai,nakasa gane watake nufi. "Eh mana surukinkine tunda baban Wanda ze aurekine" "Wanda ze aureni kuma shukura?" Zee ta tambaya cikin firgici. "Kai aunty zainab karkicemun bakisan yaya yana sonkiba, dalilin dayasama ya dakkoki ya kawoki nan kenan dan ayi auranku. Rasssss gabana yayanke ya fadi,zuciyata ta hau luguden bugu, wani hautsinawa kayan cikina sukayi. Wani yanayi me wuyar fassaruwa ya ziyarceni, kaina naji yamun nauyi yana saramun, dafe kaina nayi ina maimaita Kalmar innalillahi......zuwa wani lokacin kadan, nafita daga hayyacina daganan bankara sanin inda kaina yakeba........ Mami seda tayi sallar isha'i sannan ta fito zata tafi gida, a farfajiyar gidan ta hadu da Mahmud ze shiga gida. "Mami! Yaushe kikazo gidan keda na baroki a gida kuma bakicemun zakizoba.? "To ai Mahmud zuwan na dolene,nazone akan maganar auranka da yarinyarnan sannan kuma na dibar wa shukura kayan sakawa." "To mami ya kukayi dasu?" "Yanzu kam alhamdulillah duk sun amince har hajiya kaka." Wata doguwar ajiyar zuciya ya sauke besan sanda murmushin farin ciki ya subuce masaba, a fili ya furta. "Alhamdulillah" "Ammafa Mahmud, aunty fateema tace, sedai ka hada da rasheeda ka auresu duka" arazane Dr ya furta, "What? Mami, Rasheedah fa kikace meyasa umma zatamun haka wlh bazan iyaba mami. "Zaka iya Mahmud, yazama dole kayiwa mahaifiyarka biyayya kodan samun albarka arayuwarka, mene aciki danka auresu duka biyu, Allah ya Baku zaman lafiya shine kawai addu'armu. Nizan wuce, driver yana jirana, amma dan Allah karkasa damuwa aranka Mahmud. Wata zazzafar iska ya fesar daga bakinsa, dakai kawai ya amsawa mami. Domin shikadai yasan meyakeji aransa, jin abun yakeyi wani daban, anya kuwa ze iyayin adalci, babu tayanda za'ayi ya iya hada wata mace da princess dinsa, ita mace tadabance arayuwarsa. Amma maganar mami gaskiyace, yazama dole yayi wa mahaifiyarsa biyayya......... Umma tana idar da sallah ta kira kanwarta sakina,mahaifiyar Rasheedah ta shaida mata halin da'ake ciki. Aiko sakina tayi ta masifa tana cewa iya yarta tafi karfin kishiya,aiya kamata umma tayi iya yinta wajen ganin Mahmud be auri zee ba. Shaida mata umma tayi babu yanda zatayine, itama. malam yafi karfinta. Lokacin da sakina tasanarwada Rasheedah, tuburewa tayi ita bazata zauna da kishiyaba. (Dan ma kinsamu ankaraki,matar cushe kawai🤤😉) zulaihat sekara zugata takeyi. Kwantar mata da hankali mahaifiyarta tayi, tace mata. Tayi hakuri ta auri Mahmud, amma Indai ita sakina ta haifu cikin uwarta, zata shiga ta fita gurin bokaye da malaman tsibbu se zee tabar gidan Mahmud da kafarta, banda tuggu da makirci daza su dinga hada mata......(wa'iya zubillah,Allah yaganar damu gaskiya🙏😢 ) da wannan kalaman Rasheedah ta hakura,amma itama ta kudirci seta kunsawa zee bakin ciki kala_kala kafin ta hankadata waje........ *********** Hankalin shukura yayi kololuwar tashi ganin zee a wani irin mugun yanayi. Ita ba sumewa tayiba, ita kuma bata cikin hayyacinta. Gashi jikinta yadauki wani mugun zafi se rawa yakeyi. Fita shukura tayi ta samo ruwa ta fara shafawa zee ajiki, tana tottofa mata addu'a ajiki. Cikin ikon Allah jikin zee yadena rawar gaba daya, cikawa jikinta yayi, ta fara sauke numfashi, wani gumine yafara karyo mata. takasa magana, seda hannu take nunawa shukura ta bata ruwa tasha, tallafota shukura tayi tana bata ruwan abaki. Seda tasha sosai sannan ta koma ta kwanta. Ajiyar zuciya shukura ta sauke, cikin mamakin wannan al'amari. Wanda batasan dalilinsaba. Ita kuwa zee shiru kawai ta lumshe idonta tamkar me bacci tayi. Ahaka mami ta dawo tatarar dasu, bayanin abunda yafaru shukura ta mata. Sosai itama mamin al'amarin ya girgizata, hakan ya kara tabbatar mata da akwai wani al'amari a rayuwar zee, dole sesun dage da addu'a...... ************** Sosai hankalin mama ya tashi dataga halin da yarta take ciki. Data tambayi taly abunda ya faru,boye mata gaskiya tayi tace mata hatsari tayi. Kamar yadda Dr, ya fada musu,da daddare ya basu takarda ya kuma turasu asibitin NASARAWA. Haka suka rankaya suka koma can, shidai joeboy kawai karfin hali yakeyi, amma hankalinsa na gurin zee. Yau ko abinci besawa cikinsaba saboda zullumi, dole gobe ya shirya yaje Kaduna ko can ta koma....... ************* Kamar yadda Dr,Mahmud besamu bacciba a wannan Darenba saboda hukuncin da mahaifiyar sa tayanke akansa, na auran Rasheedah. Hakama zee bata samu bacciba, tunani biyune aranta. Dama wannan Dr, sonta yakeyi kodai ze auretane da wata manufa, amma kuma ayanayinsa babu alamar cutarwa. To shikuwa mezeyi da ita, gashi kyakkyawa kamili saurayi dashi amma yarasa wazeso se ita karuwa,ragowar wasu. Hawayene masu zafi suka zubo mata adaidai lokacin datake wannan tunanin. Agefe guda kuma ga wani zafi da radadi dayane addabar zuciyarta da gangar jikinta, jitakeyi tamkar ana yayyanka naman jikinta. Addu'a ta shiga karantowa a zuciyarta akan Allah ya saukakamata komai na rayuwarta........ _*Agurguje*_ Washegari,cikin ikon Allah zee tatashi lafiya kalau, babu zafin jikinnan dana zuciya,amma komai tanayinsane cikin sanyin jiki. Wajen karfe goma driven mami yakaisu gidan zee,bisa umarnin mami ta kwaso kayanta. Duk wani datasan zata bukata seda ta kwaso kayanta, dama kayanta a hade suke, dakkowa kawai sukayi suka fito. Wanda tana addu'ar yazama shine na karshe zuwanta gidan, sallama tayiwa megadi. Wanda tabarshi cikin mamaki, yarasa meyake faruwa tsakanin ubanginnasa da yarinyartasa. Joeboy besamu ya tafi Kaduna da wuriba,saboda seda akayi cuku_cukun za'ayiwa taly aiki akasanta,tare da dinki. Se wajen 2 yaje kadunan, gidan aunty boss ya sauka. Gidan yananan kamar yadda ya barsa sema kara cika dayayi da karuwai. Ba wanannanne a gabansaba, ganin aunty boss kawai ya nema. Bayan sun gaisa ya tambayeta ko zee tazo, tace masa ita rabonta da zee tun ranar daya dauketa shekara biyu kenan yanzu bata kara zuwaba. Cikin sarewa yabar gidan, yarasa tudun dafawa. Yanmatan gidan se magana suke masa amma kotakansu bebima domin bata su yakeba, haka yagama bilayinsa akaduna, ya dawo kano batare dayaga zee ba......... Dr,Mahmud sukuku ya tashi,duk da cikin dare yayi sallah akan Neman zabin Allah, da kuma ya kade fituntunin dake cikin aurannasa, kokaryawa beyiba ya fice daga gidan. Aiko hajiya kaka data tashi bata ganshiba ta cika tayi fam,saboda tun jiya ta fada masa zekaita gurin zee,amma dan iskanci shine yatafi ya barta...... Dadaddare mami ta kara komawa gurin malam domin taji inda maganarsu ta kwana,akan zee. har dakinsa ta shiga tatarar dashi kishingide akan dadduma yana Jan casbaha, seda yakai ya gama sannan suka gaisa. Fuskantar mami malam yayi yace, "wato a gaskiya Rahma yarinyarnan akwai sihirin da'akayimata tundaga barinta gida har zuwanta yawon duniya. Amma kamar yadda nafada miki jiya zanyi istihara nayi, kuma cikin ikon ubangiji na nagano wani abu .Abun kuwa shine, aure shine kawai karyuwar sihirin dake jikinta, idanba aure tayiba bazata taba yarda ta koma gidansuba, kuma dayiyuwarma ta kara komawa karuwanci,saboda sihirin da'akai mata har yanzu yana jikinta. Mafita dayace yanzu, zatayi zaman *istibraki* agidanki, Wanda dazarar ta gama zandaura mata aure da Mahmud, daganan kuma semuga abunda Allah zeyi"........... *By* *zeey kumurya & real farhana* ..........Da sauri mami ta karasa gareta ganin zata fadi ta tallafota ajikinta,wani mugun nauyi taji zee ta kara, mutanen dake falone suka shigo dakin a gaggauce saboda jin karar da zee ta kwalla, wasu mata 2 ne suka taimakawa mami ta kwantar da zee,wadda ta zama tamkar gawa babu inda yake motsi ajikinta. Ruwa mami tasa akawo mata ta tofa addu'a ta fara shafawa zee, amma shiru babu motsin komai. Hankalin mamifa yatashi, gaba daya ta rude ga suturun mutane kowa yazo da abunda yake cewa, amma babu tantama wannan sharrin jinnune. Dakyar mami,tasamu tunanin kiran malam yafado mata, malam yana cikin jama'a hakan yasa tayita kiransa begaba, number Mahmud ta kira shima bedagaba, bata hakuraba ta kara kiran kawu, shima a kiran farko bedagaba se'a na biyu. Duk da taji yana cikin hayaniya amma haka ta masa bayanin abunda yake faruwa cikin hanzari, sallallami yahauyi yace mata gashinan zuwa gidan, kuma insha Allah zeyi kokarin ganin sun zo da malam. Zama mami tayi agefen zee ta rafka tagumi, tausayin zee yacika mata zuciya ganin yanda jinnu suke takura mata, dan adan zamannan datayi da ita taga yanda take fama da matsalar ciwon kai kokuma su rike mata kafa. Sauke tagumin data rafka tayi tafara tofawa zee addu'a. Mutane se shigowa sukeyi ganin ikon Allah, se daga bayane wata kawar mami ta rufe kofar dakin ta hana kowa shiga. Dr, anata gaisawa da jama'a kawai yaji gabansa yayanke yayi wata muguwar faduwa, dama tun dazu kansa ke masa ciwo yayi tunanin hatsaniyace, yanzu kuma seyaji ciwon kannasa yafara tsananta, lumshe idonsa yayi cikin dauriya dan bayasan agane meke damunsa, hannun Dr kabeer ya kama yana fadin yazo suje gidansu Rasheedah kar lokaci ya kure.( Kamar yadda al',adar kano take idan aka daura aure,ango da abokanansa sesunje gidan su amarya). Mota suka nufa suda sauran abokanansu. Mota biyu sukayi, sewasu a Babur. Seda yasamu yazauna a mota yadakko wayarsa, missed call yagani dayawa be dubaba yaga wani message ya shigo, Rasheedah ce taturo masa text din, budewa yayi yafara karantawa. _mijina na kiraka baka dagaba, nasan kana cikin jama'ane. Nagodewa Allah dayanunamun wannan ranar ta aurenmu, farin cikin danake ciki baze misaltuba, sedai idan ankaini gidanka ingwada maka soyayya kala_kala. I LOVE YOU ANGONA_ lumshe fitinannun idanunsa yayi yanajin aransa dama zee ce, ta masa wannan text din. Hankalinsane yaji gaba daya yayi kanta, haka kawai yaji yanason jin muryarta. Bude idonsa yayi wadanda harsun fara sauya kala, su kabeer dasuketa hirarsu yaji sun tuntsire da dariya, bebi ta kansuba danbemasan hirar dasukeba. Missed call din mami ya gani har uku, dasauri yabi bayan kiran, saboda kawai jikinshi yabashi Kamar ba lafiyaba, amma itama mami bata dagaba, har 2 missed call. Haka yahakura,yasan may be mami tana cikin hayaniyane,duk da zuciyarsa na masa wasi_wasi akan hakan. Mintuna goma suka karasa gidansu Rasheedah, tundaga kofar gida yakeshan guda da tsokana, murmushi n yake kawai yakeyi, danshi kadai yasan halin dayake ciki, haka suka shiga cikin gidan abokanan wasa nata tsokanarsa, sundan jima agidan danseda sukayi hotuna sannna suka baro gidan. Suna shiga mota Dr,kabeer ya dubeshi yace, "mutumin saura gidan mami fa" harara ya zabga masa amma bece komaiba, dariya wani abokonsa dake gaba yayi Wanda shiyake driving yace, "kyaleshi k.b duk abunsa dai semunga wannan matar tasa da'aketa boye mana ita" shidai shiru ya musu,saboda Sam bayajin dadin jikinsa. Gidan Dr,kabeer suka nufa, acan zasu baje kolin angwancin....... Kusan 40 minutes, malam da kawu suka sauka agidan mami,duk da tarin jama'ar dake jiransa wadanda sukazo dominsa,amma da kawu yamasa bayanin halinda surukartasa take ciki, cikin hanzari yace sutaho domin ceto rayuwarta. Gaisawa sukayi da jama'ar dake gidan aka nuna musu dakin da su zee suke ciki, knocking sukayi cikin sanyin jiki mami ta tashi,ta bude kofar, tana musu sannu da zuwa. Amsawa sukayi malam yanemi guri a gefen zee yazauna, kallonta yakeyi cikin nazari. Tambayar mami yayi akan abunda yafaru ta masa Karin bayanin halin datazo tarar da zee. Shiru malam yayi na wasu yan mintuna yana nazari, numfashi ya sauke ya dubi mami yace, "Rahma wannan sharrin jinnune kije waje ga bakinan kuma duk danke sukazo, kidena damuwa insha Allah zata wartsake, zan mata rokiyya yanzu duk taurin kan aljanin dake kanta da izinin Allah seyayi magana. Jinjina kai mami tayi cikin gamsuwa ta mike ta fita. Gyaran murya malam yayi yayi Bismillah yafara karanto ayoyin rokiyya cikin daddadar kira'arsa. Mintuna biyar da farawarsa wani gumi yafara karyowa zee, tamkar ana yayyafamata ruwa, amma ko motsi batayiba. Fahimta malam yayi aljanun jikinta masu taurin Kaine, danda wasune da tuni sunyi magana. Kara kaimi yayi wajen karanta ayoyin rokiyyar, nandanan jikin zee yafara wata irin kyarma, tana sakin wani gurnani ahankali_ahankali. Wata zabura tayi ta mike zaune, da sauri kawu dake gefe ya taso yariketa. Fusge_fusge tafarayi cikin wata kakkausar murya ta fara magana idonta arufe, "Ku cikamu! Kuma kudena wahalar da kanku kuna konamu domin baxamu taba barintaba har'abada,kuma baxamubarta tayi rayuwar mutunciba, wannan alkawarine mukayiwa uban gidanmu,kuma bazamu karyabaaa!!. Tsaida karatun malam yayi yafara musu magana. "Kukuwa bayin Allah meyasa kuka zabi yimata haka metayi muku.?" "Bata mana komaiba, kawai samu akayi, kuma tunda muke aiki da ubangidanmu betaba bamu garar dayabamu akan aikin wannan bil'adaman dan haka kadena wahalar dakanka bazamu bartabaa!" Cikin fushi malam yace, "karya kuke mushirikan Allah, yanzunnan zanfitar daku daga jikinta da ayar Allah" wata mahaukaciyar dariya suka sheke da ita, wadda tasa kawu sakinta da sauri yayi baya, seda suka gama dariyar sannan sukace. "Munsha jinin dabamu tabashaba akan wannan bil'adama dan haka zamu jure duk wata azabarka,harkayi kagama" ran malam yafara baci, saboda sunfara bata masa lokaci. Cikin daga murya yacigaba da karatunsa bayan yadauresu da ayar Allah yanda basu iya guduwaba, befe minti uku da farawaba suka fara ihu suna malam yayi musu rai sun tuba. Tsayawa malam yayi da karatun yana kallon zee, gyara zama yaga tayi ta tankwashe kafa irinna na sarakai, yatsun hannunta ya tankwashe Kamar na kutare. Bude idonta tayi tana dan zazzarosu. Cikin wata murya wadda ba itace ta dazuba aka fara magana. "Malam wanene kai dazakazo kana konamun yara?" Shima malam fuskarsa ba wasa yace "kai wanene?." "Nine irham,sarkin kutare na kafiran, aljanun yankin kudu" "mekakeyi ajikin wannan baiwar Allah?" Malam yakara jefomasa tambaya, "nine Wanda nake jagorantar wadanda mukeyin aiki akanta" "wanne irin aikine wannan?" "Aikine, aka bamu akanta tunshekara bakwai da suka wuce, akan mu korata ta shiga duniya kuma mumantar da ita gida, mu gurbata rayuwarta tazama abarki ga kowa, kuma duk namijin daya tunkarota da nufin aure mu kawar dashi, amma lokacin dana shiga jikinta senaji ina sonta tamun, hakan yasa na hana yarana cutar da ita, Kamar yadda ubangidanmu ya umarcemu, nadai cika masa aikinsa munbarota daga gida, mun mantar da ita kowa nata. Aduk lokacin data tuna gida,ko'aka tuna mata muna cusa mata kunci da takaici acikin zuciyarta taji tamkar zata mutu. Kuma mune muke tunzurata ga harkar banzan datakeyi, tare da kiyayyar aure acikin ranta,Wanda ko zancen aure bataso a mata. Wannan auranma da'aka daura mata yau, nayi ina yina wajen ganin na hana, amma addu'ar dakuka bata tajeyi kullum, ita tahanamu cimma nasara, mijin data aurama munso ganin bayansa amma saboda karfin addu'arsa ko tunkararsa munkasayi, shiyasa yau da'aka daura auren, nasa yarana su kwantar da ita jinya,kuma sudinga tsoratata, kuma su cusa mata kin auren azuciyarta, ta bijire muku. yanda zaku gaji ku warware auren, saboda auranta shine makaryin sihirin dake jikinta,Wanda muke aiki akansa" "Duk wayasaku wannan aikin?" "Ubangidanmune, boka la'ananne na kan tudu" Gyara zama malam yayi yace, "yanzu karku batamun lokaci inada uzuririrrika da dama, zaku fita ta dadin rai kosena kokkonamuku jiki" "malam kome zaka mana bazamu fitaba saboda alkawari mukayi kuma munajin dadin zama ajikinta" Bismillah malam yayi yacigaba da rokiyyarsa ya lura wadannan kafiran jinnun zasuyi taurin kai. Shidai kawu yana gefe yana kallon ikon Allah. Tunda malam yafara karatu, suke kuka ahankali, amma malam yaki bari, nandanan suka cika dakin da ihu da kararsu, suka fara rokon malam, amma malam yaki denawa, soyake sugama jigatuwa,sannan ya barsu. Ihu sukeyi da zabura, Wanda har falo ana jiyowa. Zuwa lokacin kowa ya fuskanci abunda yake faruwa, mami jitayi tamkar ta shiga dakin,duk da tasan ba yartata keyin hakaba, addu'a takeyi Allah yasa aljanun subar jikin zee ayau, kota huta. Kusan minti 20,malam yayi yana karatu kafin ya tsagaita. Kuka zee takeyi harda hawaye jikinta ya jike sharkaf da gumi, aljanun se rokon malam suke akan suntuba,yayi musu rai. Cikin kakkausar murya malam yakara tambayarsu zasu fita ko yaya. Taurin kai suka kara nunawa, aiko yacigaba da karatu. Dakyar dai malam yasamu aljanun suka fice, daga jikin zee,tare da alkawarin sun barta kenan, saboda sunci azaba bakadanba,dan malam bemusu da wasaba. Kwanciya tayi sharaf akan gadon,bayan tayi atishawa ba'adadi. jikinta yashika tamkar ta suma. Doguwar ajiyar zuciya malam yasauke, shikansa yahada gumi. Duban kawu yayi yace, "Abdullahi kaga ikon Allah ko, ita kuma tata kaddarar kenan, amma da izinin Allah sunbarta kenan har'abada." "Allah yasa malam, mudama burinmu kenan da kuma fatanmu." Jinjina kai malam yayi yace, Allah ya kyauta ya kuma kare mana zuri'a ubangiji Allah yashiga tsakanin nagari da mugu, amma koma wane yayi mata wannan sihirin ya cutar da ita ba kadanba,kuma ubangiji baze barsaba, saboda wannan zalunci ne, Allah kuma yayi hani dashi. Allah dai yadade karemu daga sharrin mutum da aljan." "Ameen malam" "tashi muje muyi sallah tunda anyi tundazu, gashi tun dazu ake kiran wayata" mikewa sukayi suka fice daga dakin, suka bar zee kwance akan gado, wani nannauyan bacci ya dauketa. dakin mami suka shiga suka tarar da ita akan dadduma, tunda tayi sallar la'asar bata tashiba tanata rokon Allah, akan yayewa zee wannan lalurar. Kozama basuyiba malam yamata bayani, akagauce saboda saurin dasukeyi. Yakuma kara da cemata, anjima dadaddare ze kawo mata rubutu na kariyar jiki, tabawa zee tasha. Kawune yace da mami tadauki zee takaita dakinsa saboda maganar mutane. Godiya sosai mami tayiwa malam, tare da godewa ubangiji, dafatan insha Allah karshen abun yazo. Dakin zee ta nufa dasauri, hawa gadon tayi ta janyota jikinta ta rungume, tanajin kaunarta na ratsa ko'ina na jikinta. itadai zee baccinta kawai takeyi.wasu kawayenta tasaka suka kinkimi zee, suka kaita dakin kawu, suka kwantar kafin ta farfado......... _________________________________________ ▪️▪️▪️ *ABUJA*▪️▪️▪️ _________________________________________ "Ummi, kinga hanif ko ya kwacemun choculate dina da daddy ya bani,ya shanyemun". "Allah ummi batasa bace, tawace nima ai daddyn yabani." Kyakkyawar dattijuwar data dafe kanta da hannuwanta duka biyu,saboda sarawar dayake mata. ta dago tana duban kyawawan yayannata (twins). Yau sam batajin dadin gari, wani irin yanayi me wuyar fassaruwa ta tsinci kanta aciki tanajin tamkar wani Abu datayi rashi arayuwarta zedawo gareta, ko kuma wani abun zesameta. Ahankali ta bude baki tace, "kyaleshi munib, zanbaka wata kaima bari naje gurin daddy na karbo maka." Tsalle munib yafarayi ummi zata karbo masa chocolate yanayiwa hanif gwalo. Shagwabe fuska hanif yayi kamar zeyi kuka yace, "ummi nibandani" hannunta takai ta janyoshi jikinta tana shafa kansa tace, "harda kai my boy dukanku zankarbo muku kaji" barin jikinta yayi,shima Yakama tsallen murna. Mikewa tayi ta fice daga hadadden bedroom dinnata, ta barsu sunata wasansu. Part din mijinta ta nufa Wanda taji shigowarsa tun dazu, zuciyarta na tsananta bugu, baya falonnasa hakan yasata nufar dakin baccinsa. Yana kwance akan gado, idanunsa a lumshe tamkar me bacci,amma tasan ba bacci yakeyiba. Kan gadon ta karasa ta zauna agefensa bayan tayi sallama cike da mamakin dawowarsa gida yau da wuri,saboda besaba dawowa a wannan lokacin ba. ahankali takai hannu ta fara shafa sumar kansa batare datace masa komaiba. Bude idonsa yayi yasauke akan kyakkyawar matar tasa dabata tsufa, janyota yayi ta fado jikinsa, cikin wata kasalalliyar murya yace, "mata ta gari, meke damunki naganki sukuku haka?" Gwauron numfashi, ummi taja tace, "bansaniba mijina amma gabadaya yau banajin dadin jikina,kaina namun ciwo sosai ga wani, bugu da zuciyata takemun." Kwantar da kanta yayi akirjinsa yana shafa bayanta, lumshe idonta tayi tana shakar kamshin mijinnata. Yanayin data tsinci kanta aciki, shima haka ya tsinci kansa yau, hakan yasa ana idar da sallar juma'a yadawo gida, ko zaman dayakeyi a masallaci yau beyiba. Shiru sukayi na wasu yan mintuna kowa da tunanin dayakeyi aransa. Dago da fuskarta yayi suna kallon juna cikin ido yace, "matar! inaji ajikina princess dita, ta kusa dawowa gareni" dammm zuciyar ummi ta buga da karfi, saboda jin ambaton yarta, mafi soyuwa agareta kuma gudan jininta da mijinta yayi. Ta bude baki zatayi magana sukaji wata kara da wani uban ihu, sun karade gidan alokaci guda. Dasauri ummi tatashi zaune cikin kidima tana fadin, "Alh. Kaji abunda nakeji kuwa?" Mikewa zaune daddy yayi yana sauketa daga jikinsa yace, "naji mana matar, kuma Kamar agidannane" "babu kama alh. Acikin gidan......ihun da'aka kara saki ne yasa ummi yin shiru bata karasa zancentaba, atare suka mike tsaye batare dajiran komaiba daddy yayi hanyar fita itama ummi Mara masa baya tayi. A part din matannasa yakejin ihunnatashi hakan yasa yanufi can da saurinsa. Hasashensa yazama gaskiya anandinne, kuma daga dakin uwargidansa. Masu aikin gidan duk sun fito sunyi curko_curko, a falo. Ga twins din ummima sun sakko kasa daga sama, sun kankakame laraba me kula dasu, cikin tsorata da firgici. Cikin karfin zuciya daddy ya shige dakin mommy, ummi na biye dashi abaya. Mommy ce take kwarara wannan uban ihun tana zagaye dakinta cikin fitar hayyaci. Dasauri daddy yayi kanta yarike ajikinsa yana kiran sunanta. Dif tadena ihun,tayi shiru, se kallonsa kawai takeyi,tana muzurai, zaunar da ita yayi agefen gadonta yana fadin. "Subhanallah,Hajiya lafiya meyafaru, meyafaru dake?" Ummi dake kallonsu cikin matukar mamaki, ta karaso garesu,domin tunda take da abokiyar zamanta tsawon shekaru kusan talatin bata taba ganinta acikin irin wannan yanayinba. Kallon daddy mommy tayi tace,Nashiga uku, Alh. Wlh sungama dani,sun cuceni duk wahalar danasha akan aikinnan,duk makudan kudin dana kashe, amma sun lalatamun, Alh. karshena yazooooo" takarashe zancen dajan maganar cikin karaji da ihu. Cikin rashin fahimta suke kallonta, daddy ne yakara mata magana akaro na uku. "Hajiya suwaye kike magana akansu, kuma wanne aikinne suka lalata miki,kiyi mana bayani kinsamu a duhu?"........ ************** Ahankali nafara bude idona,da sauri na mayar na rufe saboda nauyin dayamun,kaina kuwa jinsa nakeyi tamkar andoramun dala da gwauran dutse,saboda nauyin danaji shima yamun. Jikina kuwa jinsa nakeyi tamkar banawaba, gaba daya gabobun jikina sun saki ga wata irin kasala da gajiya danakeji tamkar anmun duka. Wani yanayi na tsinci kaina dana kasa gane kansa,gadai ciwo jikina yanamun amma zuciyata fess, nake jinta.kirjina kuwa tamkar ansaukemun wani Abu me nauyi acikinsa, ahankali cikin dauriya na kara bude idona. Dakin danake nafara karewa kallo,dakyar na samu na gano inda nake, dakin kawune. Mamakine yakamani me kuma yakawoni dakin kawu, yunkurin mikewa nayi amma nakasa. Haka nahakura naci gaba da kwanciya,jina nake a wata duniyar daban,tamkar baniba tamkar ancanjani haka nake jina. Bude kofar dakin naji anyi, mamice ta shigo dakin. Ido na kura mata Kamar zanga wani Abu daga gareta. Dasauri ta karaso gareni, "zainab,Ashe kin farka, Alhamdulillah" binta kawai nake da ido,amma nakasa magana harshena yamun nauyi bakanba,na kasa sarrafashi. Goshina ta taba, tana fadin. "Dazu naji jikinki, da zafi amma yanzu naji zafin ya ragu, dama zuwa nayi naga ko kintashi saboda baccin ya isa haka,magriba tayi. Bari nahada miki ruwan dumi kiyi wanka ko kyaji dadin jikinki, sannun kinji." Bata jira amsataba ta mike ta nufi toilet din dake dakin, ruwan wanka mami ta hada mata ta fito. Taimakamun tayi na tashi ta kaini har toilet ta zaunar dani, wankanma seda tataimakamun saboda Sam jikina babu kwari, danayi wankan kuma naji dadi sosai ajikina. Zama nayi akan gado,ita kuma mami ta fita kwasomun kayan sawa. Jingina abaya nayi ajikin gado, wata matsananciyar kewar gida da tunanin iyayenace ta cikamun zuciya. "UMMINA,DA DADDYNA DA MOMMYNA, kuna ina, inason ganinku dan Allah kuzo gareni". na furta hakan a fili hawaye na zuba daga idona.......✍️ *yasin hannuna yagaji, ma hadu gobe,kowacce ta tanadi ankonta na zuwa dinner, saboda ankonki gate fass dinki,kuma za'a cashe,arakashe.💃😛* *By* *zeey kumurya & real farhana* ............Mamice ta dawo dakin da sallama, ajiye kayan hannunta tayi akan gadon,zama tayi agefena ta janyoni jikinta batare datacemun komaiba,kamar ta kara zugani nakara volume din kukana, bayana kawai take shafawa,alamun rarrashi. Kusan mintuna 5 muna haka, ahankali mami ta dagoni daga jikinta tana sharemun hawayen fuskata, cikin lallami ta fara magana. "Ya isa haka kukan kuyi shiru,karya saka miki ciwon kai dama jikinki da zazzabi Kinji d'iyata" gyada mata kai nayi ina hadiye sauran kukana,ajiyar zuciya nafara saukewa,akai_akai. Mamice ta taimakamun na shirya cikin wata doguwar Riga Mara nauyi, abinci ta fita ta kawomun, ni kuma k'ok'artawa nayi kafin ta dawo,natada sallah dama da alwala ta. Har na idar da sallolina mami bata dawoba, kan gadon na koma na kwanta jikina gaba daya babu kwari. Mintuna kadan da kwanciyata mami ta dawo dakin hannunta dauke da karamin flaks din shayi da kofina, ajiyewa tayi akasa tana cewa. "Tashi kisha tea zainab,kidena wannan kwanciyar, rashin kwarin jikinnannaki harda yunwama." Babu musu na mike na sakko daga kan gadon,domin nikaina nasan inajin yunwa dan rabona da abinci tun safe danaci kosan da aka yiwa baki, shima kadannaci danya bani sha'awanema. Tea me kauri mami ta hadamun nasha kuwa sosai, sannan ta bani maganin ciwon kai dana jiki. Hanani kwanciya tayi tace na bari ayi sallar isha'i sena kwanta gaba daya. Ai kuwa ana kira naje na kuskure bakina, nayi sallar na koma na kwanta, mintuna kadan bacci yadaukeni......... Seda akayi sallar isha'i sannan yadawo gida, amatukar gajiye yake, gaisawa yayi da jama'ar gidan abokanan wasa nata tsokanarsa. Murmushi kawai yake musu,amma bakin mayarda martani.Yana shiga dakinsa yafara rage kayan jikinsa,toilet ya nufa domin watsa ruwa ajikinsa. Bayan yafitone ya dakko wayarsa da nufin yakira shukura ta kawo masa abinci, danyau beci wani abincin kirkiba,kiran malam ne yashigo wayartasa. Dasauri ya daga tare dayin sallama. Amsa masa sallamar malam yayi tare da fadin, "Mahmud kazo dakina yanzu idan kagama abunda kakeyi." "Toh Abba,ganinan" katse wayar yayi yazura jallabiyarsa fara kal ajikinsa, saboda kayan sawarsa gaba daya shukura ta hade masa su, acikin jaka, sedan abunda ba'arasaba ta bari. Seda yafesa turare sannan ya nufi kiran malam. Wani rubutu,malam ya bashi ajarka yace yakaiwa mami,yanzu mantawa yayi tundazu bebayar ankai mataba,hidimar jama'a tasha masa kai seyanzu ya tuna,kuma sakon na gaggawane. Babu yanda ya iya,haka ya karba,amma shi kofitowa daga dakinsa beshirya yibama se gobe idan me duka yakaimu,saboda gajiyar data addabesa ga yunwa dake nukurkusarsa. Cikin abunda befi 15 minutes ya iso gidan mami, shimadai gidan balefi da jama'a kamar gidansu,gashi shikuma befiyason shiga taroba. Hakadai ya hakura ya shiga ciki, yana tafe yana gaisawa da mutane. Abokan wasa na tsokanarsa,kamardai na gida. Mami tana dakinta ita da wasu baki yayi sallama daga bakin kofa, amsa masa sukayi mami ta bashi izinin shiga. Gaisawa sukayi da matan dake dakin sannan suka fice suka basu guri. Ajiye rubutun hannunsa yayi akan loka, zama yayi agefen mami ya kwantar da kansa akan kafadarta, shagwabe fuska yayi kamar yaro yace, "mamina lefin me kuma nayi dabaza'akulaniba.?" harararsa mami tayi tace, "seyanzu kaga damar zuwarmun,kenan aiko kwalliyar angonci kazo ka nunamun kokuma kazo ka duba lafiyar matartaka." Murmushi yayi yace, "ayi hakuri mami na tuba bazan karaba" ya karasa zancen yana hade hannunsa guri guda alamar roko ya wani marairaice. Shafa sumar kansa mami tayi tana murmushi tace, "Kasan ai bazan iya dogon fushi dakai bane shiyasa kakemun abunda kaso, ya taron nagama dukka fada." Lumshe idonsa yayi yace, "mami sha'anin taro akwai wahala, gashi yau da ciwon kai na wuni, bama najin dadin jikina gaba daya." "Ayya sannu my son,dama sha'anin taro yagaji haka, se daga baya zaka warware." Mami ta karasa zancen tana mikewa ta dakko rubutun daya kawo mata, tace, "dama yanzu nake shirin kiran malam ince naji shiru sekuma gashi kakawomun" mikewa Dr,yayi yana fadin mami nizan koma saboda ina bukatar kwanciya, ina amaryar gidanne?" "Amarya tana dakin kawu batajin dadine" arazane yace, "subhanallah mekedamunta mami amma shine bakisanarmunba." "Ehh,bawani ciwo bane ciwon Kaine kawai yatakurata shima nasan hayaniyace" ( saboda duk abunda yake faruwa akan zee,Mahmud be saniba,ko labarinta mami catai kar'afada masa sebayan auransu. Yasandai kawai anboye mata zancen auransu shima besan dalilin hakanba.) Ajiyar zuciya ya sauke yana fadin, "bari na dubata mami tana ina?" "Tana sama dakin Abba,nabata magani tasha nasan kilama bacci ya dauketa.amma kaje kaga jikinnata." Kai kawai yadagawa mami ya fice daga dakin. Tunda yatura kofar dakin yashiga kamshin jikinta daya gauraye dakin gaba daya yadaki hancinsa, karasawa yayi gaban gadon ya tsaya akanta yana kare mata kallo. Bacci takeyi amma kana gani Kasan batajin dadinsa,saboda yanda ta takure jikinta guri guda. Hawa gadon yayi ya zauna daf da ita, haryana gogar jikinta. Kyakkyawar fuskarta ya kurawa ido, ahankali ya matso da fuskarsa daf da tata, kamshinta gaba daya yacikasa. Farincikin daya tsinci kansa a wannan lokacin baze misaltuba, godiya kawai yakewa ubangiji daya azurtashi dasamun wacce yake matukar so da kauna. Tabbas soyayya gaskiyace, seyanzu yakara tabbawartawa dayake kan shaukinta,sabanin da dayake ganinta kamar shirme. Karan hancinsa yadora akan nata yana gogawa,lumshe idonsa yayi yana shakar kamshinta,dayake kokarin hargitsashi.ahankali ya dora labbansa akannata, yanajin saukar numgashinta akan fuskarsa,wani yammm yaji ajikinsa tsigar jikinsa ta fara mikewa,bugun zuciyarsane ya sauya ta fara bugawa da sauri_sauri,ahankali yafara lasar lips dinta da harshensa. mutsu_mutsu zee tafarayi jin iskan numfashi ta mata karanci.Ahankali yajanye fuskarsa daga kantata,yana sauke numfashi akai_akai. Wani dogon numfashi taja tare dayin juyi taci gaba da baccinta,murmushi yayi ganin yadda taturo dankaramin bakinta abun sha'awa. Hannunsa yakai yana shafa gashin kanta,dayasha gyara. kirjinta ya kurawa ido,saboda babu bra ajikinta, ahankali yakai hannu yana shafa tudun kirjinnata.Yadau tsawon mintuna ahaka sannan yadauke hannunsa daga jikinta. gyara mata kwanciya yayi tare daja mata bargo ya lullubeta. Jiyake tamkar karya tafi ya barta,wani shaukin sonta ne da sha'awarta yake fuzgarsa.badan yasoba haka yahakuraYa mike ya fice,saboda idan yacigaba da zama yana ganinta ahaka komai ze iya faruwa, dan tsaf setafka abun kunya🤔............. Washegari da asuba mami tatasheni,alhamdulillah naji saukin jikina sosai duk ciwon danakeji agabobin jikina da ciwon kaina duk babu. Amma fa nasha mafarkai kala_kala abaccin danayi,masu kan gado da marasa kan gado. Ga tunanin gida daya yawaita acikin zuciyata, har abun yabani mamaki saboda ada Sam banayi. Bayan nayi sallah,nahau gyaran dakin kawu duk da babu wani datti amma haka na shareshi na gyara shi Tass. Kasa nasauka muka gaisa da baki kowa se sannu da jiki yakemun,abun ya matukar dauremun kai da bani mamaki, saboda ni bansan nayi wani babban ciwoba,kwakwalwatama ta kulle nakasa tuno abunda yafaru dani. Amsawa kawai nakeyi,dakin mami nashiga nanma da baki suma gaishesu nayi nanemi guri na zauna,domin nan yafi saukin mutane akan falo da dakina. Gabadaya nazama wata silent,duniyar gabadaya ta juyamun komai cikin sanyin jiki nake yinsa. Seda gari yayi haske, mutane duk antafi gun aikin girki saboda yaune yini yaune mami take taronta,sannan muka samu kebewa da mami. Bayan tamun yajiki, tagyara zama tacemun, "zainab kisaurareni dakyau,kuma kijini da kunnan basira zanfada miki Abu me mahimmanci" gyada mata kai nayi dukda bugun da zuciyata takemun tun kafin ta sanarmun. "Ajiya juma'a aka daura aurenki da Mahmud, Wanda shine dalilin dayasakama Mahmud yakawoki gidannan." Ai numgashinane yadauke na wucen gadi, saboda abunda mami tace, tundaga sanda ta ambata andaura aurena da Mahmud bankara fuskantar metake cewaba, wani yanayi na tsinci kaina aciki me wuyar fassaruwa,tabani da mami tayi shiya dawo dani daga duniyar tunanin dana tafi, cigaba da magana mami tayi, "inafatan zainab bazaki bani kunyaba,zaki zauna lafiya da mijink....."amma mami ina ita dayar matartasa daze aura?" Nakatse mami da wannan tambayar. Murmushi mami tayi tace, "tananan tare aka aura masa Ku" "amma mami y..... "babu da lokacin magana yanzu kibari daga baya matattauna,tunda ke bayau za'akaiki gidankiba senan da sati biyu, yanzu kawai kisaki jikinki akarasa bikinnan." shiru nayi saboda harga Allah bansan mezanceba,kaina ya kulle. Mikewa mami tayi ta fice daga dakin bata kara cemun komaiba akan maganar auren,se wani rubutu databani tace nasha. mikewa tsaye nayi nafara zagaye dakin ina zancen zuci. Tabbas biri yayi kama da mutum,duk abubuwan da mami takemun a yan kwanakinnan irin Wanda akewa amarene,haka kawai mami bazata kira megyaran jikiba tayimunba dankawai zatayi bikin d'a,banda gyaran jiki akwai abubuwa dayawa makamantan haka. Dafa kaina nayi afili na furta, "meyasa tun abaya kwakwalwata ta kulle, meyasa nakasa gane nufin mami akaina. Kenan ta aurawa danta ni, tabbas mami takai mace me halarci da karamci. Amatsayina na wacca tayi karuwanci amma bata kyamaceniba ta hadani aure da jininta" Zama nayi a bakin hado, cikin mikawa ubangiji komai da kuma karbar duk kaddarar data sameni. Abunda yafi damuna guda dayane, nayanda zanyi zaman aure da Wanda bayasona,domin nasan umarnin mami yabi kawai ya aureni,sannan kuma da kishiya. Anya kuwa zan iya zamannan,? Niyanzu burina dayane a duniya inkoma ga ahalina ingansu,inga halindasuke ciki, amma kwatsam Sega mami tazomun da zancen tamun aure, gashi bazan iya bijirewa umarnintaba, saboda bata cancanci haka daga gareniba, ahalin yanzu bani da kamarta, ta sanadiyyarta rayuwata ta gyaru. Wani gwauron numfashi naja. Cikin rashin sanin mafita,amma na kudircewa raina insha Allahu bazanbawa mami kunyaba. Kwanciya nayi zuciyata cike da tunanika iri_iri, rayuwata ta baya kawai nake tunawa,ta bariki danayi amma cikin ikon Allah waiyau gani nice amatsayin matar aure......... Nadade a kwance ina tunanika,ganin nayi tunanin baze fishsheniba,dole na hakura namikawa Allah komai. tashi nayi nadauro alwala natada sallah, domin itace kawai mafitata ahalin yanzu. Mami da kanta ta kawomun break naci, nasha ruwan rubutun data bani. sani tayi,nayi wanka. Wani hadadden Dubai less, ta bani nasaka. Maroon colour ne da adon milk,yasha kwalliyar duwasu. Banyi wata kwalliya meyawaba,powder kawai nasaka se lipstick. Wata kawar mamice datakeyin make up,takafamun dauri me kyau, yari masu matukar kyau mami tabani nasaka. Nikaina dana kalli kaina a madubi seda nace, *masha Allah* mayafi nayafa milk colour takalmin kafatama milk dinne. Turaruka masu sanyi da dadin kamshin na fesa. Duk Wanda yaganni yasan ni amaryace. Falo mami tasani nafito wai za'ayi pictures tunda jiya ba'ayi na daurin aureba. Nidai a kunyace na fito ina sunkuyar dakai kasa. Nanfa falon yakaure da gudar mata,ana ga amarya ga amarya. Nidai wata kunyace ta kara lallabani. Hotuna muka dinga dauka kala_kala,kowa seyace seyayi photo dani nidai harseda nagajima yasin. Yau gidan acike yake damkam da mutane, fiye da jiya,babu masaka tsinke. Nidai kawai dauriya nake,amma nikadai nasan halin danake ciki,sonake mu kebe da mami, in mata zancen inason zuwa gida amma bamu kebeba saboda jama'a. Nidai baxance ina farinciki ko bakin ciki da wannan auren danajishi lokaci dayaba,kawaidai ganin abunnake tamkar mafarki nakeyi zanfarka daga baya. Wajen karfe uku,nasakeyin wanka bisa umarnin mami, yanzu kam bani nashirya kainaba shiryani akayi,cikin wata atamfa. Dinkin Riga da zanice itama, zaninma flan. Kuma da irin atamfar akamun lullubi kamar mayafi. Yanzunmadai ba'amun kwalliyaba amma nayi matukar kyau. Rumfa akasaka a farfajiyar gidan mami aka Jere kujeru, malama ta musamman mami takira zatayi wa'azi akan aure. Kowa ya hallara jama'a duk sunnufi can, itakanta malamar ta karaso nikadai ake jira. Seda na tsaya nayi sallar la'asar,domin kafin agama shiryani har an idar. Mami dakanta ta kama hannuna har gurin taron. Aikuwa ido yamana caa,kafata harfara hardewa tayi saboda ido. Har gurin da'aka tanada domin zamana mami ta kaini ta zaunar dani. Bude taro malama tayi da addu'a tayi Bismillah ta fara jawabi akan aure damenene shikansa auranma. Jawabi malama tayi na kusan awa 2,jawabin daya ratsa mutane dadama, harda ni kaina. Wa'azinta ya karyarmun da zuciya. Musamman yanda take fadar ladan da mace take samu agidan auranta, amma da na gurbata rayuwata da harkar banza,wadda banda tarin zunubi da asara babu abunda zantsinta acikinta,amma dayake Allah gafururrurahimune,segashi ya datardani tun kafin lokaci ya kuremun. Wasu zafafan hawayene naji sunshiga kawaranyomun daidai lokacin tsoffi sukazo sunamun feshin turare wai kamu. Mayafin atamfar naja narufe fuskata,naci gaba da kukana kasa_kasa. Jinayi kawai anrungumeni daga mayafin nayi naga kowaye,shukurace da sauri nabude fuskata duka ina murmushi nace, "yaushe kikazo?" Murmushin tamun itama tasa hannu tana sharemun hawayen fuskata tace, "tundazu nazo aunty zainab, zama nayi naji wa'azin auren nima,kinga hajiya kaka can da itama mukazo." Zanyi magana kenan cousin's din shukura suka karaso gurinmu, gaisawa mukayi sunamun Allah yasanya alkhairi. Hotona suka fara daukata awayarsu kafin daga baya suka shigo aka mana tare,nanfa mutane suka fara matsowa ana daukarmu, mama dijee ce dataga abun bana kare bane,tajanyeni cikin gida saboda za'ashiryani zuwa wajen dinner. Abinci mama dijee,takawomun inci karnayi ta zama da yunwa, abincin kadan na tsakura naci na barshi. Kwanciya nayi akan gado nadan mike kafin ayi sallar magriba. Danna matukar gajiya bakadanba. Su shukurane da wasu yanmata suka shigo dakin da nake, kayayyakinsu suka fara sauya ankonsu na dinner, wasu kuma suka baje kayan make up, suka fara kwalliya. Nikam jinayi Dama mami tace,infasa zuwa gurin dinner, dan ahalin yanzu kwanciya kawai nake bukata. Kiran sallar magribane yatadani alwala na dauro natada sallah. Ina cikin yin sallarne mami ta shigo tana kwadamun kira, zama tayi ganin ina sallah. Ina idarwa kuwa tace nataso maza, zamuje gurin kwalliya saboda time din dinner yakusa. Ko hijab din jikina bancireba muka tafi nida shukura,direban mamine zekaimu. Seda mukaje naga shukura tana fito da ledodi kayansawarmune aciki da duk wani Abu dazamu bukata,nifa wlh gaba daya kaina ya kunce, komai sabo nake ganinsa, nazama tamkar ba wayayyiyaba,tamkar banice *ZEE Y'AR BARIKI* ba,me budadden ido. Gurin kwalliyar kam yahadu babu karya, ga mutanenan yan kwalliya,danma masu kwalliyar suna dayawa. Wata amarya da'ake yiwa aka karasawa sannan aka faramun. Dama already mami tayi mana bucking. Itama shukura watace ta kama yimata. _Ahmadulillahillazi ahsanil kalka wa kalkihi_ naita maimaitawa araina,sanda na kalli kaina a mudubi bayan angamamun kwalliya. Gaskiya. Bakina baze iya misalta muku kyawun da nayiba, nikaina sanda na kalli kaina seda na firgita saboda gani nayi tamkar ancanzani,tamkar baniba. Wata tsadaddiyar wedding gawn ta amarece ajikina,wadda tayi dass ajikina tamkar an aunani. Gaskiya mami ta kashemun kudi,danni kayanma duk bansan dasuba kawai bani takeyi ina sawa. Kowa nagurin se fadin masha Allah yakeyi. Nanma pictures akamun sosai,da videos.shukurama tayi kyau. Gaskiya gurin sun iya kwalliya sosai. Itama tayi shar da ita cikin ankon dinner. Kudin kwalliyar shukura taje ta biya, ta dawo. wayarta ta karamun a kunne, tana fadin, "kiyi magana nadaga." muryar mami naji tana fadin, "zainab kujira Mahmud anan zezo yadaukeku mumun wuce gurin bikin" "toh mami semun karaso." Zare wayar nayi daga kunnena bayan mami ta katse kiran, na mikawa shukura wayarta. Shukura sarkin koda mutum se zuzuta kyanda nayi takeyi. Nidai murmushi kawai nakeyi,amma nikadai nasan luguden da zuciyata takemun. Bamufi mintuna goma da waya da mamiba, kiran Dr yashigo. Seda gabana yayi wata mummunar faduwa da shukura tace mun shine. Oh ni zainabu,kota yaya zan iya zaman aure da wannan mutumin, ni yanzuma bansan da idon dazan kallesaba a amatsayin miji, harga Allah tsoronsa da matsananciyar kunyarsa nakeji ga... "Aunty zainab!" Shukura ta fadi haka tana girgiza ni. Firgigit na dago ina kallonta, "kitaso muje toh,Wanda kike tunaninnasa yakaraso" ta fadi haka tana dariya. Harararta nayi nace, "cemiki akayi tunani nakeyi?" Jakar kayanmu damukazo dashi ajikinmu ta dauka tana fadin, "tunani kike mana,kira kusan nawa amma baki jiniba seda natabaki. Banza na mata nayi sallama da yan gurin,muka fice se tattare rigata nake saboda jan kasar datakeyi. Tunda suka fito yakura mata ido ta cikin glass din motar, wani kishinta yaji ya balbalesa,yanzu matarsa ta sunna itace zata ratsa bainannasi da wannan uwar kwalliyar kamar zata gasar kyawawa. Gaskiya da yanada hali da baze barta shiga gurin bikinnanba. Lumshe idonsa yayi tare da taune lips dinsa na kasa. Gaban mota naga shukura ta nufa,Wanda yake mazaunin direbane yafito gaisawa mukayi yana yaba kyawun danayi tare da tsokanata, murmushi nayi cikin jin kunya. bayan mota ya budemun,batare da tunanin komaiba na Shiga ina jindadi araina, atunanina banda Dr, akazo. Sassayan kamshinsane yaziyarci hancina ina shiga cikin motar. Dasauri na juya nakalli gefen damana,shine zaune cikin wata dakakkiyar shadda kalar rigar jikina,anmasa dinkin babbar riga, dukda babu haske a motar amma ina ganin kyallin idonsa daya kafeni dashi yana kallona tamkar zecinyeni,bugun zuciyatane ya karu akannada yakaramun kyau da kwarjini sosai, kawar da kaina nayi daga kallonsa najuya dayan barin,murfin motar najanyo na rufe. Muryar shukura naji tana gaisar da yayannata bayan tashigo motar, atakaice ya amsa mata cikin daddadar muryarsa. Shima dayan Wanda da alama abokinsane mazaunin direba yashiga bayan yagama saka mana kayanmu a boot. Juyowa yayi yana kallonmu yace, "ango,ango yaudai naga amaryartamu da'aketa boye mana,gaskiya abokina kayi dace,irin wannan tsaleliya hak.... Daga masa hannu Dr,yayi yana harararsa.dariya yayi shukura na tayashi yafuskanci gabansa ya kunna motar. Banzata ban auneba najini ajikin mutum anrungumeni,lumshe idona nayi,dannasan shine, kodan kamshinsa daya kara cikani ya isa shaida,amma fa yatsoratani. Wata nannuyar ajiyar zuciya naji ya sauke,yana kara matseni ajikinsa. Arayuwata anrungumeni babu adadi amma bantaba jin irin yanayin dana tsinci kaina acikiba yau. Numfashinsane kawai yake sauka agefen wuyana, tsit nayi tamkar wadda ruwa ya cinye saboda tsananin mamakinsa, shiko kunya bayaji ga abokinsa ga kanwarsa amma yawani rungumeni, gaskiya maza basu da kunya yasin, shibaya tunanin kofa sabawa bamuyiba am....muryarsa naji cikin rada acikin kunnena yana fadin, "kinyi kyau sosai sarauniyata,har inajin matsanancin kishinki, banason wasu su kallemun ke" suman zaune nayi saboda wani kiss daya sakarmun acikin kunnennawa bayan yagama maganarsa. Lumshe idona nayi,inajin sauyin yanayi ajikina,bangama fita daga wannanba naji yana kokarin ziramun hannu cikin Riga,dasauri narike hannunnasa,araina ina cewa, "nashiga uku, me wannan mutumin yake nufi,gashi ba damar nayi magana saboda karsu shukura dasuke hirarsu,sugane abunda ke faruwa. Satar kallonsa nayi naga yatsareni da fitinannun idanuwansa,kasa nayi danawa idon,da sauri yasa dayan hannunsa ya dago habata,yanamun kallon cikin ido,bazan jure kallon kwayar idonsaba saboda tsananin kwarjininsa, runtse idona nayi. Murmushi yasaki ganin yanda ta runtse idonnata kamar taga dodo. Tattausan lips dinsa kawai naji akan labbana. Ya ilahi,wannan bawa naka zekasheni da salonsa. Gulmarsa kawai nakeyi araina ina cewa, Dama haka yake, nidai ko'amafarki akacemun ze'aikata haka zankaryata,kamar bashine wannan muskilin mutuminba,yanzu yazo se tabeni yake,yana kokarin jargiyasamun lissafi,harda wani cemun sarauniyarsa tsabar hali inna danamiji, alhalin ga zabin ransa can tana jiranshi. Hannunsa dana rike ya kwace, yacigaba da laluba cikin rigata, kuma har lokacin bakinsa yanakan nawa, zaro idona nayi waje cikin mamaki ina kokarin kwace kaina. Bakinsa yacire daga kannawa cikin rada yace, "bawani Abu zan mikiba,kawai dubawa nakeyi yauba kobakisaba kamar yadda kika saba, karkiyi tunanin zan taba wannan mutsimutsin abunnakine, yakarashe zancen da sakarmun kiss abaki. Da sauri najanye jikina daga jikinsa ina turo baki nace, "nikadena shanyemun janbakina seka batamun kwalliyata" murmushi yayi me zauti,yasa hannunsa yajanyoni jikinsa,becemun komaiba kawaidai ya kankameni kam ajikinsa se busamun numfashinsa yakeyi. Nikam bakin ciki ya cikani, saboda mutsu_mutsin abuna dayace. Shikam har wani lumshe ido yakeyi saboda yanda dumin jikinta dayake ratsashi,yana saukar masa da nutsuwa,ga kamshinta dayake kikarin zautar dashi, Dama jiya dakyar yayi bacci saboda tunaninta da shaukinta. ahaka har suka karasa gurin bikin,tunda muka shiga mota ake kiransa amma yayi buris da kiran yaki dagawa. Seda motar ta tsaya sannan yasakeni, ficewa abokinsa da shukura sukayi. Se a time din yadakko wayarsa yabi bayan kiran da'aka masa. "to sarkin hanzari gamu munkaraso se'asakarmun mara." Abunda yace kenan yakashe wayarsa. Dr,kabeer datun dazu yakaraso gurin shida amarya Rasheedah wadda tacika tayi fam,saboda Mahmud bezo yadakkotaba se Dr,ya tura mata. Fitowa yayi daga motarsa ya nufo tasu Mahmud. Ta glass ya leko yana fadin, "seka fito ai mushiga uwargida tun dazu tana jiranka munfi 30 minutes anan." Tabe bakinsa yayi ya bude murfin motar, hannuna yadamka yana fita nima nabi bayansa. Shiya rufe murfin motar kuma har lokacin besaki hannunaba se murzamun yake, gabadaya abokanansa dake gurin sukayo kanmu suka mana caaa da magana, seyabona sukeyi suna fadin mundace, janyoni jikinsa yayi daidai kunnena yafaramun rada, "anya kuwa bazaki koma mota kizaunaba, inakishin aganki gashi kowa seyaba kyawun dakikayi yakeyi." Kafin nabashi amsa najiyo muryar Dr,kabeer yana fadin. "Aaaaaa,waidama dake akazo kanwata,ai bangankiba dazu hankalina yayi gaba angonki yabatamun rai, Ashe yanacan manne dake yanashan love." Murmushi na masa kawai sannan na gaishesa, shima seyaba kyawun danayi yakeyi Wanda yakara tunxura Dr,yakejin kamar kar zee ta shiga gurin bikin. Yanmata naga sunata fitowa kowacce taci kwalliya da ankuna ajikinsu. Rasheedah da zulaihat dasuka gaji da jira suka bude motar suka fito,domin da ita Rasheedah jiran ango takeyi yazo ya bude mata mota,amma yaki zuwa. Ai suman tsaye tayi lokacin data hango zee da Dr, dafata zulaihat dake gefenta tayi tace, "Rasheedah kinga abunda nagani kuwa," cikin bakin ciki da razana tace, "nagani mana zulaihat, wanne ce kishiyartawa? jibetafa kyau kamar ita tayi kanta, nashiga uku ni Rasheedah duk kyawun danake ganin nayi amma taci uwata akyau." takarasa zancen tamkar zata fashe kuka, abunma da yafi bata mata rai yanda Dr,yawani rukunkume zee ajikinsa, se jifanta yake da wani mayen kallo, su kuma abokanansa se pictures suke musu. Kama hannunta zulaihat tayi tace, "kinga bamu da wani ishashshen lokaci kizo mukarasa gurin kawai,daga baya mayi magana. Cikin bakin ciki da hassada ta nufi gurin dasuke.Tunda tataho nagane itace kishiyartawa saboda shigarta ta amare datayi, kamar yadda take kallona nima haka nake kallonta, kallon tsana rasheedah takebin zee dashi,harta karaso gurin. Tana karasowa babu wani bata lokaci mukayi shirin Shiga gurin,muna gefe da gefensa munsakashi a tsakiya, se wani rada_rada yake mata, araina nace, "ai yau za'akai maka ita kabari mana idan aka kaita seka cinyetama. Dasauri naga ya juyo ya kalleni, kasa_kasa yayi da murya yanda nikadai zanji yace, "Dama ai zancinyeta kobaki fadaba" kunyace ta kamani saboda bansan zancen zuci yafito filiba,shiru na masa naki basa amsa. Tunda muka shiga m.c yaketa babatunsa ga ango da amarensa yanata kodamu irinna m.c dai. Gurin bikin yahadu ya matukar burgeni, gashi katon gurine. Kawayen amarya dasuke gabanmu se rawa suke takawa,abokanansa kuma na biye damu abaya. Gurin da'aka tanada domin zamanmu nan mukaje muka zauna. Nanfa camera tace, salama alaikum kowa yataso yana mana hotuna, sedakyar masu m.c suka gyara gurin filin yazama babu kowa. Nanfa m.c yace, yana bukatar mu fito tsakiyar fili duka mu ukun, kuma duk wadda suka mike a tare ita da ango ita ango yafiso, dan haka za'aga wadda yafiso. M.c ze irga uku semi mike, 1,2,3... Atare muka mike gabadaya mu ukun, tafi da sowa mutanen gurin suka dauka,mukanmu seda abun yabamu dariya. Haka muka fito tsakiyar filin, nanfa aka fara mana ruwan liki bayan m.c yasaki kidan zamani. Abokanansa, da kawayenta da yan'uwansu kowadai yashigo se liki akeyi ana cashewa. Mundade dai agurin sannan muka koma mazauninmu. Nanfa aka cigaba da cashewa da rakashewa. Tsaida kidan m.c yayi gurin yayi tsit kowa yabar filin rawa, saboda zamu yanka cake. Atare muka yanka cake din duka mu ukun, nanfa gurin yadau tafi. m.c ne,ya umarcemu kowa tabawa ango cake. Itace ta fara yankowa ta saka masa abaki. Tafi gurin yadauka kamar dazu. Nima yankowa nayi nakai daidai bakinsa ina dariyar mugunta,ya bude baki zansaka masa kawai na saka abakina,ihu da sowa gurin ya dauka, shikanshi murmushi yayi me sauti. yanamun hararar wasa, Ahankali na kamo fuskarsa bakina na dora akannasa nasa masa cake din acikin bakinsa............✍️ *sorry for the late post,jiya nasan kunyita jirana bansamu damar typing bane seyau* *BY* *Zeey kumurya & real farhana* .............Tafi gurin yakara dauka da dariyar mutane,kunyace ta kamani, sakin fuskartasa nayi ina boye kaina akirjinsa. Kiss yasakarmun agoshina yasa hannayensa yana shafa bayana. Rasheedakam takai karshe a kuluwa,se hararar zee take aranta tana cewa, "dama ansaba karuwanci ai dole." Karasowar su mami gurin yasashi sakina. Hotuna muka shigayi da su mami da shukura,itama yan gidansu sunzo anyi dasu, harda mamanta daduk dagowar dazayi semun hada ido,amma umma batazoba. Hakadai akacigaba da shagali har wajen karfe goma. Goma saura aka tashi saboda aranarne za'akai Rasheedah gidanta, kuma daga gurin dinner za'awuce. Nidai ina makale dashi yaki sakina,mami tace inzo mutafi gida amma yahana yace mata shize kawoni. Itama Rasheedah tana nane dashi itama,tace tunda be dakkotaba toshi zemaidata gida. Murmushi Dr,Mahmud yayi ganin yanda Rasheedah take cika tana batsewa,kuma tunda sukazo babu wadda tayiwa yar'uwarta magana,se dan dole da m.c yasasu gaisawa. Aransa yace, "duka zan iya daku ai,kowacce nasan tayanda zan iya da ita." Munzo zamushiga mota ganin tayi sauri ta shige se nace masa, "yaya ni bari naje yaya kabeer yamaida ni gida" wata uwar harara ya zabgamun yashige mota, tsayawa nayi abakin motar naki shiga, leko da kansa yayi yace mun, "zaki shigo kosena fito nashigo dake,kina batamun lokani ni." Cikin kakkausar murya yayi maganar. Hakan yasa na shiga ina turo baki gaba,ina kunkuni. Yanzu babu shukura tabi yan'uwanta sun tafi gida. Wanda yakawomu dazu yanzuma shize maidamu gida. Tunda muka fara tafiya, Rasheedah take ta masa zance kasa_kasa tana wani mammanne masa, shikuma sebiyemata yakeyi. Wani abune yazo yatokaremun akirji, nifa Dama shiyasa nace bazantafi tare dasuba,saboda na lura bazamu shirya da itaba danko.....dariyar danaji tasakice kamar ba maceba tadawo dani daga duniyar dana tafi, tsaki naja Wanda bansan sanda yafitoba. Ahankali yaji yakamo hannuna acikin hannunsa,cikin jin haushin dabansan dalilinsaba nasa hannuna na muntsinni hannunnasa,dasauri yajanye hannunsa daga nawa,amma bejuyo ya kalleniba. Iya kuluwa kam yau na kulu a tafiyarnan saboda nikaina nasan inada matsanancin kishi dukda banasonsa amma ai mijinane dole naji kishinsa. Har cikin gidansu mukashiga muka sauketa, dakyar ta sauka tanata zuba karairaya kamar ba yanzu za'akaita gidansaba,ko kunyar abokinsa bataji. Juyawa mukayi muka fice daga gidan bayan tasauka,jingina bayana nayi ajikin kujera tare da lumshe idona,bacci nakeji sosai,ga tarin gajiya ajikina.Ahankali naji yajanyo jikinsa,ya rungumenu, luf nayi ina shakar kamshinsa,cikin mintuna kalilan bacci yadaukeni. Murmushi yayi jin saukar numfashinta alamun bacci yadauketa. Yasan Dama dagajiya, shikansa daze samu Dama baccin zeyi. Gyaramata kwanciya yayi ajikinsa yanda zataji dadin barcin. Jinayi kawai ana girgizani da sauri na bude idona, dake cike da bacci. "Muje naraki ciki,karki fadi ahanya garin magagi,sarkin bacci kawai." Lumshe idona nayi,kawai bance komaiba. Da kansa ya bude mun murfin motar kama hannuna yayi har bakin kofar,falo yakaini,sannan yatasaya yanamun sallama. Harna juya zantafi sekuma natsaya cak,saboda tunawa danayi yanzufa gurin wata zashi,dama ga takaicinsu dasuka kunsamun ahanya. Juyowa nayi ina kallonsa,naga shima niyake kallo betafiba. Hannu kawai nadaga masa alamar bye_bye nashige ciki,saboda baccin dake cina. Yau gidan ba mutane sosai,duk an watse, se yan'uwan mami najiki. Dakina nashiga,daurewa nayi na watsa ruwa,tare da dauro alwala. Inayin sallar isha'i nabi lafiyar gado....... ****************** Taly ce zaune a falon ta misalin goma dayan mintuna nadare, ta mike kafa joeboy yana mata tausa ita kuma se faman latsa waya takeyi,tana taunar cingum kas_kas. Knocking din kofar falon akayi, umarni ta bayar ashigo. Wata kawartace safna,ta shigo. Joeboy dake duke tamkar sabon bawa,yanawa taly tausa,yana ganin tashigo ya mike yayi ciki,dama yagaji. Yanzu taly tamaidashi tamkar wani yaronta, se'abunda tace yayi shiyakeyi kuma baya iya mata musu, ga kewar zee da tunaninta daya addabi rayuwarsa hakan yasa duk yabi ya lalace. "Safna kece agidannawa yau da darennan" zama safnah tayi tanabin taly da kallo tace, "hajiya taly manyan gari,manyan mata irin wannan daula haka dakike ciki,ga hadadden guy" murmusawa taly tayi tace, "toyaza'ayi safna ai ita rayuwarnan gwara kaji dadinka,kaci lokacinka ka wataya." "Gaskiyane babbar yarinya, dama wani abu nazo na nuna miki," safna tafadi haka tana dakko wayarta daga cikin jakarta." Cike da son Karin bayani,taly tace, "menene safnah?" Batare data bata amsaba ta mika mata wayartata. Karba taly tayi tana dubawa, murza idonta tayi danta kara tabbatar da'abun datagani. Videon su zee ne,lokacin dasuke shigowa gurin biki da kuma Wanda suke yanka cake sekuma hotunansu kala_kala. "Kutmar..........taly ta lailayo wani uban ashar tana mikewa tsaye, da sauri safna ta cabki wayarta da taly ta saki, Allah yasota batakai kasaba. "Safna dan Allah abunda idona yaganemun daidaine,ko nice bangani daidaiba.?" Girgiza mata kai kawai safna tayi. Cikin karaji zee tace, safnah ina kikasamo wannan picks din,?" Mikewa safna tayi tana fadin,"gashinan yanata yawo a social media nayi mamakima dabaki ganiba" "kaiii bazeyiyuba gaskiya wannan ba zee bace,sedai mekama da ita. Saboda nasan mijin, Dr, ne, A aminu kano babu tayadda za'ayi ya auri zee" tabe baki safnah tayi tace, "nidai zan wuce,amma tabbas kam babu tantama wannan zee ce" dafe kai taly tayi cike da takaici wani bakin ciki da hassana ya turnuke mata zuciya. Cikin hanzari ta dauki wayarta dake kan kujera ta kunna data,domin rabonta da online tun yamma tanata kallon BF dinta. Instagram ta shiga dayake tayi following din Dr,kabeer post dinshi nayau ta duba, taga beyi posting photo ko dayaba,na auran. Harzata fita sekuma taga wasu sunyi posting din hotunan, bata yardaba seda ta shiga face book tagani,ga hotunannan da video ga kuma sunayensu ansaka, tabbas babu shakka zee ce, tayi aure da wannan Dr, din Wanda taly tadade tana mafarkin yazamto mijinta. Cillar da wayartata tayi tafara zarya a falon se uban gumi take tamkar ansata a tanda. "Meyasa zee tafita sa'ane a duniya,meyasa komai tayi burin samunsa se zee tarigata samu, tayaya akayi zee ta auri wannan kyakkyawan guy din?" Cikin ranta take wannan maganar. A fili ta furta, "wlh bazeyiyuba bazeyiyu kiyi aure ki barniba zee!!! Wlh senayi sanadin tarwatsa wannan aurannaki, wlh bazaki shiryu kibarniba,ni wannan Dr yadace yaxama majina bakeba zee!" Cikin karaji da daga murya take magana. Wanda tasa joeboy datun dazu yake jin maganarta kamar afusace yafito daga daki da gudu jin kalamanta nayanzu dasuka kusa tarwatsa kwakwalwarsa.......... **************** Murmushi Dr,yayi bayan zee tashige yanajin tamkar karya tafi ya barta, ga sonta dayake ninkuwa aransa. Ahankali ya juya yakoma mota. Ko gida bekoma direct gurin masu saida chicken yanufa yasai musu, tare da yuoghurt. Kiransa su Dr, kabeer sukaitayi akan zasuyi masa rakiyar ango, amma ya kanne idonsa yace baya bukatar rakiyar kowa. Seda 11 ta wuce yaje gidannasa. Danyasan zuwa lokacin ankai Rasheedah. Rasheedah ce asama, zee kuma itace akasa hakan yasashi nufar saman,babu kowa duk an watse. Dakin Rasheedah yashiga da sallama. Rasheedah dake kwance ta mike zaune jin sallamarsa,fuskarta dauke da fara'a babu alamun kuka a idonta,ta amsa masa. Zama yayi akusa da ita cikin matsanananciyar gajiya. Kallon Rasheedah yayi tare da shafa kumatunta, yace, "Amarya" cikin tsananin jindadi tace, "na'am angona" "kinyi kyau sosai" murmushi tayi cikin jin dadi. mikewa yayi yana fadin "nagaji sosaifa yau bari nadan watsa ruwa kozanji dadin jikina." Toilet yashige yayi wanka da sauran uzurirrika, jallabiya yasaka yatada sallah. Rasheedah tana ganin yafito tashige toilet din itama domin yin wanka... Bayan sun idar da sallah gaba dayansu, ya umarceta tatashi su kara raka'a biyu. Addu'a yayi musu sosai akan Allah yakade musu fitintinu a aurannasu. Kanta yadafa yayi mata addu'a kamar yadda addini ya koyar. Itama ya umarceta data masa, amma seta kasa. Karanta mata yashiga yi ita kuma tana maimaitawa. Tambayoyi yamata akan addini, wasu ta amsa daidai wasu kuma takasa. Jinjina kansa kawai yakeyi,aransa yana cewa lallai seya dage da karantar da Rasheedah saboda bata da wani ishashshen ilimin addini. Dakansa yaciyar da ita,kazar. Aikuwa taci sosai,dan dama yunwa takeji, hidima bata barta taci abinba. Gadon dakinnata yahaye idonsa cike da bacci, addu'ar bacci yakaranta ya kwanta. Rasheedah kuwa gaban mudubi aka tsaya anata shafe_shafen turaruka,wata shegiyar rigar bacci ce ajikinta. Kashe light din dakin tayi ta haye gadon, jikinsa ta fada batare da tunanin komaiba tafara masa salon datasan ze rikitar dashi, duk yanda yaso kin biye mata amma yakasa saboda gunduma gunduman salon datake masa tamkar ba budurwaba, dole duk namiji me lafiya seyaji sauyi ajikinsa. Aikuwa yasauke mata tuzurantakarshi adaren yau, tagane shayi ruwane, harda mugunta yahada mata tunda tahanashi bacci, kuma ita takawo kanta...... Tunda na kwanta banfarkaba seda asuba,shima dakyar natashi nayi sallah. Koda na idar da sallar bankoma bacciba alkur'ani megirma na dakko nafara karantawa. Seda gari yayi haske sannaya na tsaya. Dakina na gyara tare da wanke toilet. Falo na fita babu kowa duk suna daki, nikam gajiyar jikina gabadaya ta barni,tunda nayi bacci. Kitchen na nufa domin hada breakfast kamar kullum danasaba. Ruwan tea nafara dorawa sannan na hau ferayar Dankali. Harna gama hada komai babu Wanda yafito duk da naji kukan yara alamun suntashi. Dakina na koma nayi wanka,zama nayi a bakin gado Ina tunanin Dr, sosai naji Ina kewarsa, wani abune yatokaremun kirji dana tuna yanzu yanacan tare da wata,kilama ya manta dani.. Se wajen goma da yanmintuna mami tashigo dakina gaisawa mukayi tanata tsokata, daga baya kuma tashiga samun albarka,da godiyar girkin danayi. murmushi kawai nake mata. "Zainab kin karya kuwa?" "A'a mami" "kai zainab kina wasa da cikinki kiyi girkin amma kiki cin abincin,?" "Banayin yunwane mami shiyasa" "mekikaci dazakice bakyajin yunwa bari nakawo kayan ki karya dama akwai wani hadin kaza dazan baki kici." Tafadi haka tana mikewa. Bayan wasu mintuna segata tadawo hannunta dauke da katon tire, Wanda tajera food flaks guda biyu aciki, sekaramin tea flaks da bread. Dariya nayi bayan ta'ajiye tiren nace, "kai mami ina zankai wannan abincin har flaks biyu?" "Aiwannan ba abinci bane" takarashe zancen da budemun flaks din, naman kazane dafaffe amma yayi wata kala kamar ansa masa magani. "Wannan sekin gama karyawa sannan zakici" bata fuska nayi nace, "mami ina zankai wannan gaskiya bazan iyaciba kingafa ta janza kala." Hararata tayi tace, "karkici kiga yanda zamu kare dake a gidannan" kawar da zancen nayi da fadin, "mami inason naje gida dan Allah yaushe zani." Duk da inajin tsoro nafada mata amma naga kozancen zuwa gidan batamun shiyasa natambayeta. Gyara zama tayi tace, "zakije gida zainab, amma bayanzuba kibari kitare ko bayan wata ukune seki shirya kije." "Saboda me mami,wlh nayi kewarsu yanzu inason nagansu naga halin dasuke ciki" nakarashe zancen kwalla na cikamun ido. "Saboda nafison suganki da aurenki da mijinki, se sunfi jindadin hakan." Zanyi magana mami ta katseni tana fadin, "kici abincinki nariga nagama magana,kuma karkimun kukannannaki" cikin sanyin jiki na sakko,ina hadiye kukana, dankalin nazuba nafara ci. Cike da tausayawa mami take kallonta, jitakeyi tamkar tacanza ra'ayinta saboda tasan kewar iyaye akwai taba zuciya, amma tafiso se zee tatare sannan taje gida. Dantasan yanzu idan tatafi bazata dawo da wuriba. Mikewa tayi ta fice daga dakin. Dr,yau yasha raki da tabara a gurin Rasheedah. Lallabata yakeyi saboda kobakomai takawo masa budurcinta. ita kuma se jindadi take,aganinta yafara sonta ne, shikuwa yana mata komaine saboda bayason ubangiji yakamasa da rashin adalci atsakanin matannasa. Se wajen karfe goma yasamu tayi bacci,bayan sun karya da abincin da umma ta aiko musu. Wanka yayi yashirya cikin wani milk din yadi,Wanda ya matukar yimasa kyau. Gidan mami yanufa domin yaga sahibarsa,dan da kewarta yatashi yau. Tura abincin kawai nakeyi,inaci ina hawaye. kadanma naci na ture. Kusan minti goma Inata juya kazarnan amma nakasaci dakyar nasamu na gutsira nakai bakina. Yamutsa fuska nayi nadaure na tauna. Na kara gutsurowa kenan zanci naji kamshin da agun mutum daya nake jinsa. Mamakine yakamani, kodai hancinane yakemun gizo domin wannan Tabb....muryarsa najiyo a falo yana gaisawa da jama'a. Dasauri na rufe flaks din kazar, dankarya gani,nasan dole seyashigo dakina. Ture tiren nayi gefe na koma kan gado na kwanta tamkar me bacci. Da sallama ya shigo dakin, amsa masa nayi azuciyata ina kara lumshe idona. Ahankali ya taka har gaban gadon murmushi yayi danyagane ba bacci takeba,jinsane yasata yin haka. Zama yayi akusa da ita yakai hannunsa jikinta yafara mata cakulkuli, duk yanda naso daurewa amma nakasa seda nayi dariya amma naki bude idona. Fuskarsa ya matso da ita daf da tawa,kawai jin saukar numfashinsa nayi akan fuskata ga kamshinsa daya kara baibaye hancina. Dasauri na bude idona jin idonsa nayawo ajikina. Ya wani tsareni da ido yana kallona. Turo bakina nayi gaba ina kunkuni ina cewa, "nifa banason yawan kallo" lumshe idonsa naga yayi ya kwanta agefena, hannunsa yakai yashafo kirjina cikin wata kasalalliyar murya tamkar mejin bacci yace, "meyasa bakyason saka bra,kinfiso kibarsu haka suyita tsonemun ido." Waro idona nayi waje, hannunsa na ture daga kirjina bance komaiba. Dandaga jiya na lura shima jarababbene yasin, gashinan sewani annuri yakeyi,alamun ya angwance. Hannuna Yakama yarige,dayan hannunsa kuma yamayar kan kirjina yana fadin,"meyafaru dake naga idonki kamar kinyi kuka?" Bata fuska nayi ina shirin yin wani kukan nace" gidanmu nakeson zuwa kuma mami tahanani" harara ya gallamun yace, "dakinsan kinason gidan amma kika baroshi. Hawayene yazubo daga idona cikin kukan dayatahomun nace, "ni wlh bansan natahoba,dan Allah karoki mami tabarni naje, daddyna bashida kowa seni nasan yanzu yanacan hankalinsa atashe." Kuka nafashe dashi dama jiran kadannake. Rungumeta yayi tsam ajikinsa yana shafa bayanta cikin rarrashi. Tausayintane ya lullubeshi, shima yanason taje gida taga iyayenta suma suganta, amma tun sanda yakawota dayayiwa mami zancen zuwan, setace se'anyi auransu sannan zata je. Kuka sosai nakeyi Ina kara shigewa jikinsa. Dago kaina yayi yana lashe hawayen fuskata,cikin daddadar muryarsa me sanyi yace mun, "ya isa haka kukan kinji babyta, zanroki mami tabarki kije ko'asatinnanne,amma sekinyi shiru kindena kuka,banason ganin hawayenki, yana tabamun zuciya." Hadiye kukana nayi ina jan majina, nace "tonadena yaya,insha Allah" "yawwa amaryata,dakainama zankai gida yar gidan daddy" yafadi haka yanajan karan hancina. Murmushi nayi cikin jindadi, nama manta a inda muke, kuma akowanne lokaci mami zata iya shigowa. "Kaikuma dan gidan mami,amma yanzu mami tazama tawa na kwace maka" nakarasa zancen dayi masa gwalo. Bata fuska yayi, yace, "shine haddamun gwalo ko? Aikin kusa barin mamin kidawo gurina, senaga dama ma zanbarkima kizo kiganta" marairaicewa nayi cikin shagwaba nace, "to kayi hakuri badakai nake gwalonba dakainafa nake." Make kafada yayi kamar yaro yace, "um'um sekin bani wannan nasha yanzu" yakarasa zancen yana nuna kirjina da hannunsa..........✍️ *By* *zeey kumurya & real farhana* ............waro idona nayi waje cike da mamakinsa kallonsa nayi naga yadagemun gira yana wani kashemun ido,mikewa zaune nayi ina fadin, "katashi dan Allah kar mami ta shigo ta ganmu ahaka." "To mene idan ta ganmu?" Ya tambaya yana tashi zaune. Kawar da zancen nayi nace, "ina auntynah,dafatan dai tananan lafiya kalau" sosai zee ta burgeshi data tambayi Rasheedah dan beyi tunanin zata tambayeta. Murmushi yayi yace,"tananan kalau tamace ingaisheki" "shine baka fadamunba seda natambaya" "aiduk ke kika mantar dani da wannan idanunnaki." "Hmmm" kawai nace ina kokarin sakkowa daga kan gadon. Janyoni jikinya yayi yace, "ina kuma zaki aibaki bani abunda nace kibani,zaki wani gudu nizakiyiwa wayo?" Marairaice fuska nayi nace, "bafa guduwa zanyiba fitsari nakeji" sakina yayi yana fadin "muje inrakaki,kiyi fitsarin" sauka nayi daga kan gadon nashige toilet da gudu na rufe kofar. Murmushi yayi kawai,yarinyar tana matukar burgesa komai nata mekyaune, gata daga gani akwaita da tsafta,lumshe idonsa yayi yanajin kamshinta daya game dakin. Fitowa nayi daga toilet din, naganshi zaune abakin gado,nina daukama yatafi. Zama nayi agefensa,dagowa yayi yana kallona,nuna kansa yayi da hannu,yace. "Nikikaiwa wayo ko,zankamakine zakizo hannuna." Dariya nayi kawai bance komaiba. Kallon agogon dake hannunsa yayi, dasauri ya mike danyasan zuwa yanzu kila Rasheedah tatashi. "Har 12, gaskiya nadade anan,bari na wuce gida." Mikewa nayi jikina a sanyaye,banason yatafi saboda yana matukar debemun kewa,yanzu idan yatafi tunane_tunane kawai zantayi. "Bakyaso intafi naga kincanza lokaci daya?" Kaina nadaga masa idona yacicciko da kwalla. "Yasalam! Mene na kuka kuma?" Bejira amsataba yajanyoni jikinsa yarungumeni tsam akirjinsa. Lumshe idona nayi ina kara manne masa, ahankali yakai hannu yanashafa gaban kaina dayafito waje. Kusan mintuna 3 munahaka, daga baya yarabani da jikinsa yana fadin, "kitakurawa mami da kuka zatakawomunke anjima" bata fuska nayi nace, "to aini banason binka,kawaidai banason katafine." Murmushi yayi kawai becemun komaiba, kissing lips dina yayi ya fice yanamun bye_bye. Wata doguwar ajiyar zuciya nasauke bayan ficewarsa, se kamshinsa kawai dayabarmun adakin.... Dakin mami Dr,yanufa danyi mata sallama da kuma batun zuwan zee gida. cike da mamaki mami take kallonsa bayan yashigo. "Mahmud,dama baka tafiba nadauka ai katafi tundazu. Zama yayi agefen gadon yana sosa kansa yace, "bantafiba mami se yanzu" "kai yaran zamani, ba kunya, ko kunyarta data mutanen falo bejiba yazo yashige gurin matarsa yazauna" mami ta fadi haka aranta. "Mami zainab tamun magana akan tanason zuwa gidan iyayenta,amma kinhanata meyasa?" Gyara zama mami tayi tace, "bahanata nayiba Mahmud,yanzu idan tatafi kasan sundade basuga junaba, riketa zasuyi seta Dade acan,amma idan tatare sukaji tana gidan mijinta zasu barta tadawo da wuri" "hakane mami,amma ai tare zamu tafi" "idan kuntafi taren,kabar Rasheedah a ina?" kawai ka bari Tatare din, kobayan wata biyu ne sekuje." "Shikenan mami,hakanma yayi amma ita wai inanema garinnasu?" Hararar wasa mami ta masa tace, "kaje katambayeta mana ai zata fada maka" murmushi yayi kawai ya mike, sallama yayiwa mami ya fice.... Seda yayi sallar azhar sannan ya koma gida, gidan yananan yanda ya barshi ko shara batayiba,ga kayan baccinsunan adaki ko kwashewa batayiba tana nade akan gado har lokacin,amma tatashi danse latse_latsen waya takeyi. Bece mata komaiba, ya kwashi kayannasu duk da yanajin tambayar datake masa akan ina yaje? Rigar yadin jikinsa yacire ya shige toilet, wanke kayan yayi tass sannan ya wanke toilet din. Dakansa yashare dakin dasuka kwana da falo,Dama bawani datti bane kawaidai shi bayason ganin datti kokadan. Amma yayiwa Rasheedah uzuri may be jikinnatane. Sedayagama komai sannan ya saurari Rasheedah, lallashinta yahauyi saboda karshe kuka tasamasa dontasan gurin zee yaje, dan abunda yakara tabbatar mata haka sauyin kamshin dataji ajikinsa. Wunin ranar babu abunda Rasheedah tayi, wankama se daf da la'asar tayi,bayan la'asar kuma yan'uwanta sukazo da kayanta da kuma gararta. Dama abincin rana mami ce ta'aiko musu dashi...... Hakadai rayuwa tayita tafiya,kullum se Dr,yazo munsha hirarmu me dadin gaske, duk da mitar dayake sha agurin mami akan zuwannasa. ayan kwanakin damukayi dashi nasaba dashi sosai. Yanda nake kallonsa Ashe bahaka yakeba. Miskikine shi nakarshe,amma idanyaso ya iya surutu. Gashi dabawa mutum abundariya,kuma idan kana zaune dashi zaka karu da abubuwa sosai.mami ta rarrasheni akan nahakura da zuwa gida harse na tare, haka nakura. Kullum se mami ta dirkamun abuwawa,amma ba masu cutarwaba masu amfani. Kayan fruits kuwa dama nadade kullum sune abincin darena. Gashi mami tahanani amfani da ruwan sanyi kokadan sedai na dumi, kuma safe da dana da dare, kullum senayi tsarki da tafasheshen ruwan lalle. Har lokacin mama dijee bata tafiba,tana cigaba da gyarani. Zuwa yanzu kam nikaina nasan na gyaru, dan har kasana nasan bakaramin matsewa nayiba. Tun washegarin dinner da daddare aka kawomun kayan lefena daga gidan yayar umma. Kayan sunyi kyau sosai,gasu kuma duk masu tsadane, takanas na karbi wayar mami nakirasa namasa godiya. Duk wani dabarun zaman aure mami tana koyamun, da yanda ake kula da gida, dayanda ake kula da miji da kishiya da yan'uwan miji. Gaskiya nikam bani davakin godiya ga wannan baiwar Allah,sedai namata fatan gamawa da duniya lafiya domin kuwa mami tagamamun komai a duniya, da uwa zatayiwa danta.... Abangaren Dr,Mahmud kuwa tun yanzu sunfara samun matsala da Rasheedah, domin Sam batason aiki se shegen son jiki da aikin danna waya. Gashi da safe setakai goma ko shadaya tana barci, sallar asubama dakyar yake tashinta tayi. Girki kam idantayishi babu kan gado, shiyasa kullum agidan mami yakecin abincin rana. Nasafe kuwa dakansa yake tafasa tea yasha da bread. Gashi Rasheedah batasan tattalin mijiba,balle riritashi. Hakadai yake hakuri saboda kar'ace yana babba shine yafara bada matsala ko kuma yafara kai korafi daga yin aurannasu..... Abangaren taly da joeboy kam, tunsanda taly tayiwa joeboy bayanin abundake faruwa, tarasa kansa domin kusan haukacemata yayi, gaba daya ya susuce yadinga sumbatu shikadai,karshema ciwo ya kwanta yanzu haka yana gadon asibiti, wani abokinsane yake jinyarsa domin taly kam batashi takeba, ta bazama neman hanyar dazatabi wajen ganin ta kashewa zee aurenta...... Yau laraba,Wanda Yakama kwana 12 da daura aurenmu, yau Dr,bezoba saboda tun Monday ya koma aiki dama hutun 2 weeks akabasa, yayiwa Rasheedah daya, shine yakoma idan aka kawo zee seya karasa mata dayan. Gabadaya banajin dadin garin wani sukuku nake jina, saboda kewarsa. Gashi babu abokin hira, bayan nagama duk abunda nakene da yamma ina zaune a falo, jinnayi zaman ya isheni shine nadauki wayar mami nakira shukura nace dan Allah idan babu abunda takeyi tazo, dan rabona da ita tun ranar dinner. Da sallama ta shigo falon, cikin fara'a na amsa mata. ringumeni tayi tana fadin, "I missed u my aunty zee" tureta nayi daga jikina nace, "bawani missing dina dakikayi,yaushe rabon danaganki a gidannan dakinyi missing dina aizakizo ki ganni, yanzumma danni nakirakine" "haba my aunt,karkice haka mana,wlh school ce duk ta boyeni,am sorry." "Tom shikenan nahakura ya gida yasu umma, da malam,da hajiya kakata?" "Duk sunanan klu, hajiya kam kullum setayi zancenki, wlh aunty zainab kinkara kyau,kina kallon midubi kuwa kinga yanda kika koma?" Murmushi nayi nace, "kai shukura badai zuzuta mutum ba" "Allah dagaske aunty zee, babu zancen zuga, ina su mamine?" "Mami suna daki suna hutawa dazunnan suka gama cin cin din gara, sunkwashi gajiya" "Ahhh, kice nazo adaidai zanci kayan gara" "zakici amma sedai idan zakiyi mana kwana 2 anan gidan, kinga ina tarewa seki tafi" "kai aunty zee, yanzu naga alama kinfara son yayana dai" dariya nayi saboda yanda tayi maganar taban dariya. "Banda abunki shukura, ai babu macen dazata ki yayanki, yakai kowacce mace ta soshi, kuma kinsan lokacin ina kan ganiyar rashin kunyata fada mukeyi dashi, a lokacin haushinsa nakeji sosai, Ashe shi sona yake, se jiya dana tambayesa ya akai abubuwa suka faru, shine yake bani labarin yanda abun yafaru." "Kaii,aunty zainab ya'akai kika iyayiwa yaya rashin kunya, shida yake da kwarjini.?" "Hmmm, shukura kenan ai lokacin ba'amin in kyale, duk da ni akaran kaina nasan inajin tsoronsa amma saboda taurin zuciya haka nake daurewa namasa"....labari na bawa shukura tundaga farkon ganina da Dr. Nakara dacewa, "Ashe haduwarmu alkhairi ce agareni, shiyasa bazan taba mantawa da Dr, kabeer ba. Saboda tasanadinsa komai ya faru." "Dama ai komai yanada sanadi, Allah dai yayi yaya mijinki ne." "Wlh fa, kinga shukura lallena yafara fita." "Nima nawa haka ai gwarama naki, kibari idan yagoge duka semuje asake miki wani, bari naje nagaida su mami" "toh shukura" hira sosai mukayi da shukura me cike da nishadi...... Yau ba dutyn safene dashiba, se wajen 12 ma yafita hospital. Hakan yasa seda yayi sallar magriba yadawo gida. Rasheedah tana falonta azaune tana sana'artata danna waya yashigo falon. Yanda yatafi yabarsa haka yadawo yasami falon, sema Karin tarkace daya gani. Tsaki yaja cikin bacin rai, ya lura yarinyarnan seya gyara mata zama babu abunda tasani akan zaman aure, shi soyayyarma datake ikirarin tana masa duk begantaba. Mace batasan cinkaba, ko ruwan wanka batasan tahada makaba, ga shegiyar kazanta. Kwafa yaja yayi hanyar dakinsa. Rasheedah dase lokacin datasan da shigowarsa ta mike tsaye, dan duk sallamar dayayi batajiba, ta dukufa adanna waya. Cikin sauri ta fara tafiya tasha gabansa, cikin rashin kunya tace, "yanzu fisabilillahi seyanzu zaka shigomun gida, tun rana, kaje kayi zamanka nasan ai gurin waccan.......wata uwar tsawa yadakamata wadda tasata yin baya da sauri,jikinta na kyarma dantasan halinsa bashi da kyau idan ransa ya baci. Babu dukan mace atsarinsa amma da yau, babu abunda zehanasa wanwanka mata mari, yana matsayin mijinta amma ba sannu da zuwa,balle yasa ran samun ruwan sanyi, se wani banzan korafi. Ga wani tashin tsami datakeyi,hakan yatabbatar masa ko wanka batayiba. Cike da kunar zuci yanufi dakinsa. Wanka yafarayi sannan ya nufi kitchen, babu wani Abu nanuna alamun anyi girki. Cike da takaici ya kunna gas, yatafasa ruwan zafi. A flaks yajuyesa yadawo dakinsa, har lokacin tana falo azaune, ya lura sakar mata fuskar dayakeyi shine raini zefara shiga tsakaninsu, dan haka ze koma mata ainihin true colour dinsa. Tea me kauri yahada yasha,saboda yanajin yunwa sosai, rabonsa da abinci tun Karin kumallon safe. Kwanciya yayi akan gado,kewar zee tacika masa zuciya jiyake tamkar yatafi gidan mami yaganta, amma bezejeba kodan yahuta da mitar mami. Wayarsace tafara ringing alamar kira, shareta yayi har kiran yakatse kara kira akayi, hannunsa yakai yadakko wayar seyaga Ashe shukura ce, rejecting yayi ya kirata. Cikin shagwaba zee tace, "shine Inata kiranka kaki dagawa ko?'' dasauri ya tashi zaune jin muryar wadda bezataba, wata nannauyar ajiyar zuciya yasauke, wadda harse da zee taji. "Am sorry *love* bansan kebace, yakike, dafatan dai kina lafiya?" Kukan shagwaba zee tasamasa tana cewa, "ni bana lafiya bacinma yau baka nemeniba, kama manta dani" lumshe idonsa yayi tare da lasar lips dinsa, wani bakon yanayine yaziyarceshi. Cikin muryasa da tafara canza yace, "sorry love yaunayi busy ne, amma idan kin yarda inzo yanzu zaki biyoni to, danbazanzo kinamun wannan shagwabar inkallekiba kawai" dariya zee tayi tace, "kasan mami bazata yardaba, kabari senan da wata shida semu tare." Waro ido yayi waje kamar tana kallonsa, nan da 6 months ai nayi ajiyar baby." Kawar da zancen zee tayi dafadin,dafatan dai kaci abinci dan'ancemun bakason cin abinci?" Murmushi yayi me sauti, aransa yace, "Allah sarki, ita dabata tare dashi amma tadamu dacin abincinsa, tabbas yasan zeji dadin zaman aure da zee, betaba tunanin samun kanta da wuri hakaba, yayi zaton se'ankai ruwa rana amm".... " yaya! Zee takatse masa tunanin dayake. "Na'am love" "naji kayi shiru, kodai auntynah ce tashigo, bari na barka haka seda safe, dama yanzu lokacintane" bata jira mezeceba ta kashe wayar. Murmushi kawai yayi, bayan yaji ta kashe wayar, jiyake tamkar su kwana suna waya,kokadan begaji dajin muryartaba, amma bayason ta fuskanci da matsala tsakaninsa da Rasheedah, da kiranta zeyi su raba dare suna waya.... Wani dadine da farin ciki mara misaltuwane ya lullubeni, saboda jin muryarsa danayi,kewarsa gaba daya taragu araina. Farin cikin danake ciki yakasa boyuwa. Shukura se tsokanata takeyi. Washegari shukura tataimakamun muka hada kayana Tass, tun lokacin jikina yayi sanyi idannatuna barin gidan mami zanyi. A ranar Tun sassafe mama dijee ta wuce garinsu, bayan ta cikani da kayan mata na gyara da magunguna. Shatara ta arziki mami da kawu suka hada mata. Nikuwa godiya na mata sosai. Ranar kam nasha abubuwa na Karin ni'ima haka mami tayita duramun, ga turaren tsugunno datake sani. Nikuwa yanzu tamkar banice *zee y'ar barikiba* me shegiyar jaraba da sha'awa, yanzu duk babu. Dadane aibazan iya watannin dayiba yanzu banyi sex ba. Seyanzu nagane duk abunda mutum yasa aransa shine yake faruwa dashi,yanzu dana cire abun araina, ko'ajikina. Da yamma shukura ta tafi gidansu. Nikam dauriya kawai nakeyi amma nikadai nasan yanda nakeji azuciyata. Gashi Dr, bekiraniba yau ko doriyarsa banjiba. Bacci dai kam yau, sedan ya iya satane kawai yasaceni. Yau tunda natashi da asuba, naketa matsar kwalla,amma banbari mami taganiba saboda nasan fada zatamun. Seda nagadai mami shirye_shiryen kaini kawai takeyi sannan nafara mata kuka. Ina zaune adakina bayan sallar azhar tashigo tana tambayata natabbata nagama hada komai nawa. Banbata amsaba, se kuka kawai nasa mata. Cikin matukar sanyin jiki mami ta janyota jikinta ta rungume, yaukam bazata hana zee kukaba ita kanta dauriya kawai takeyi, amma jiya dakyar ta iya bacci. Zee bakaramin debe mata kewa takeba, kuma gashi Allah yadoramata kaunarta, yarinyar tashiga ranta. Kodan saukin halinta,gata da biyayya tunda suke tare bata taba mata musuba, komai tace mata tayi ba musu takeyi. Dakyar ta samu ta rarrashi zee, harta danci abinci kadan. Bayan sallar magriba mami da kawu zasu mika zee gidanta. Misalin karfe biyar da rabi na yamma, mami ta hada mata runwa, Wanda yaji turarukan wanka dazasu zauna ajikinta. Tana fitowa mami ta kara mata da turaren jiki na wuta, nanfa dakin yagauraye da dadin kamshi. Yau mami dakanta tashirya zee wadda keta aikin matsar kwalla. Wata atamfa super me kyau dinki Riga da zani tasaka, sekuma lifaya da mami tanada mata. Babu kwalliyar komai a fuskarta, tadai shafa powder da lipstick. Se wankan turare da mami ta mata, daga na fesawa zuwa su humra. Sallar magriba. Na tayar bayan mami tagama shiryani, itama ta fice dakinta domin yin sallar. Tunda na idar da sallar,naketa kuka, kuka nakeyi sosai, yau zanbar mamita, matar dana bata wani babban matsayi arayuwata, ahalin yanzu banida kamarta. Dawowa mami tayi dakin, batacemun komaiba tafara dibar kayana dana hada tana mikawa direbanta falo yana kaiwa mota. Dama tunda rana wasu kannenta (cousins sister's dinta) sukayi gaba da kayan lefena da garata. Saboda zasuje gidan sukara shareshi da gyara shi. Seda tagama kwasar kayan Tass, sannan tacemun inzo falo kawu nasan magana dani. Mikewa nayi nabi bayanta. Nasiha sosai kawu yamun akan zaman aure. Cikin kuka namasa godiya. Mami kam takasa magana,itama yanzu datagadai dagaske zee din tafiya zatayi. Daga falon ko daki bankomaba mami ta kama hannuna muka nufi mota. Baya muka shiga, drivern mamine yake tukamu se kawu a kujerar me zaman banza. Tunda muka shiga motar na rukunkume mami Inata kuka kasa_kasa. Itama mami kukan zuci kawai takeyi..... Hajiya Rasheedah yau tun safe kawayenta sukazo, anci kwalliya ankame akan kujera wai ita nan uwargida za'akawo mata amarya,tayi zaton irin kawo amaryannan za'ayi da jama'a dayawa, ita ko mami tace tunda duk anje anga gida kuma zuwanme za'akumayi,gwara kawai sukaita sukadai. Tunda motarmu tayi parking acikin gidan, nakara tsananta kukana, mami bata hananiba, kama hannuna kawai tayi muka fito daga motar tana fadin na fito da Bismillah. Part dayane gidan, amma matattakalar bene ba'a cikin falon kasa takeba. Koface zaka shigeta, sekaga matattakalar benen daga damanka, shikuma kofar part din zee yana kallonka idan kashiga. Nanma addu'a mami ta umarceni nayi tare da shiga part dina da kafar dama.........✍️ *BY* *zeey kumurya & real farhana* .........Kamshine kawai yake tashi a falon me dadin gaske,bayan mami ta bude mana munshiga. mami narike da hannuna har dakina, akan gado mami ta zaunar dani, nasiha ta shigamun me ratsa zuciya akan zamantakewar aure. tayi kusan awa daya, sannan tatafi ta barni Inata faman kuka. Itama mami seda tayi kuka a mota, saboda rabuwa da zee....... Yau Dr, tunda yatashi da tsanananin farin ciki yatashi, Wanda seda Rasheedah tagane. Domin duk fushin dayakeyi da ita sakkowa yayi ya nuna mata kulawa, tamkar babu komai atsakaninsu. Se bayan la'asarma ya fice daga gidan. Yana idar da sallar isha'i ya biya yasiyowa zee kazar amarci dasu yoghurt, itada Rasheedah.... Hakura nayi da kukan natashi natada sallah Dama da alwalata, ina idarwa na koma kan gado na kwanta saboda ciwon dakaina yakemun. Rasheedah tanata jiran akawo mata amarya gurinta kamar yadda akeyi amma taji shiru, ganin har karfe 8, ta wuce. lekawa tayi ta windonta daidai lokacin motarsu mami kuma tafice daga gidan. Cikin mamaki takewa kawayenta bayanin ai har ankawota gasunanma zasu koma. Badan sunso hakaba suka fara dibar jakankunansu zasu tafi, tsabar bakin ciki Rasheedah kasa magana tayi, taci burin akawo mata zee ta zuba rashin mutunci amma babu komai zasu hadu ne. Beshigo gidanba se karfe Tara da mintuna, direct part din Rasheedah yafara nufa, bata falo knocking kofar bedroom dinta yahauyi amma tanajinshi taki budewa, saboda wani haushi da bakin ciki da tsananin kishi ya cushe mata zuciya,jitake idan taganshi zata iya kasheshi saboda kishi. A tunaninshi tayi bacci, kitchen ya nufa Ya'ajiyemata kayan daya shigo mata dashi itama kamar na zee,sannan yabar part dinnata. Zee har bacci yafara daukarta bata saniba yashigo dakin, sallama yayi yaji shiru, kara sallamar yayi akaro na biyu tare da dan daga murya, firgigit na fark daga gyangyadin danakeyi, tashi nayi zaune ina masa sannu da zuwa, idona cike da bacci. Tsayawa yayi yana kallonta yana sakin murmushi,tamasa kyau bakanba, seyaga ta canza masa. Lifayata na janyo narufe fuskata ganin kallonnasa yaki karewa. Murmushi yayi ya ajiye ledar hannunsa, kusa da ita yaje yazauna. Hannunsa yasa yadage lufayar daga fuskata, yana fadin, "wayafada miki amarya tana boyewa angonta fuska, ai kawai ki budemun na kalleki son raina, kodan irin wannan kyawun dakika kara." Murmusawa nayi kaina nakasa, nakasa hada ido dashi kunyarsa nakeji, yanda naga yana rawar kafa akaina gashi kuma bani da martabar da kowacce diya mace takeso takai gidan mijinta, hawaye ya ziraromun daga cikin idona,bantaba jin danasani da tarin nadama irinta yauba, akan karuwancin danayi. Matsowa yayi daf dani, yasa hannu yana sharemun hawayenah. "Meyasa kike kuka bakya sonane?" Ya tambayeni cikin wata kasalalliyar murya. Girgiza masa kai kawai nayi alamun a'a. "Mamiko?" Daga masa kai kawai nayi danbansan mezance masaba. Rungumeni yayi tsam ajikinsa yana yana shafa bayana, yana radamun, dadadan kalaman soyayya masu tsuma zuciya, lumshe idona nayi Ina shakar kamshinsa, har bacci_ bacci yafara daukata. Girgizani yahauyi "sarkin bacci harkin fara ko?" Sauka nayi daga jikinsa bance masa komaiba, nafara kokarin kwanciya saboda baccin dake kaina. "Kitashi muyi sallah babacci zaki komaba" "nayi sallahta fa tundazu" nafada cikin muryar bacci. "Kidai tashi kiyo alwala sallah zamuyi" yafadi hakan yana mikewa. Dukda baccin dake cina haka na wartsake nashiga toilet bayan ya fita. Alwalar na dauro nadawo falo, ina gyara nadin lufayata. Nayi kusan 6 minutes a zaune kafin yadawo dakin da dadduma a hannunsa, shimfida mana yayi yajamu sallar. Kamar na Rasheedah haka yayita rattabo musu addu'o'i bayan sun idar. Kama kanta yayi yamata addu'a, abunda beyi zatoba seyaga itama takama kansa ta masa, batare daya umarcetaba. Tambayoyi yashiga yimata akan addininta, kowacce tambaya tana bashi amsa daidai iliminta, ganin yanda taketa zuba hamma hakan yasa yajanyo kazar dayazo da ita, yafara bata. Kinkarba tayi wai ita ta koshi. Seda yamata Jan ido sannan yasamu taci kadan, dayatakuramata ta kara seta fara masa kakarin amai dole ya hakura ya kyaleta. Tattara kayan yayi ya fice daga dakin. Yana ficewa na mike na kulle kofar dakin, lufayar jikina kawai na ware na kwanta bayan nakashe light din dakin, harna kwanta naji natakura, seda na tashi nacire bra din jikina sannan najini sakat, addu'ar bacci nayi cikin mintuna kadan bacci yayi awon gaba dani.... Kitchen yakai kayan, yadawo dakinnata ya taba kofar yajita arufe, murmushi yayi kawai yakoma dakin dayake matsayin nasa. Toilet yashiga ya watsa ruwa, kayan baccinsa masu taushi yasanya kasancewar garin da dansanyi. System dinsa ya dakko yafara duba Abu, kafin anjima yajega amaryarsa... Rasheedah tanajin yadena buga kofar taja dogon tsaki, fitowa tayi ta kulle kofar part dinta, danma karya dawo mata. Kitchen ta nufa domin samarwa cikinta abunda zataci danbakaramar yunwa takejiba, shegen kishinta yasa yau ko wani abincin kirki bataciba. kazar daya ajiyemata acikin freezer ta gani, dasauri ta dakkota ta bajeta akan plate, ko falo bata koma tafara ci dasauri _dasauri cikin tsananin zulama. Seda taci tayi hani'an ta kora da yoghurt dinta sannan ta koma daki, wayarta tadauka tafara chatting, tamkar jiranta sukeyi a group kawayenta suka fara shawara akan cin mutuncin dazatayiwa zee, munanan shawarwari kawai suke bata ita kuma tahau tayi daram,tare da kudirin zata fara aiwatarwa tundaga gobe....... Se da 12 ta wuce yakashe system din yanufi dakin zee, extra key yasa ya bude dakin, light ya kunna haske ya gauraye dakin, tsayawa yayi yana kallonta yanda take baccinta hankali kwance shikuma ta hanashi baccin,datunaninta. Sif dinta yabude yadakko musu bargo, sedayakashe light din sannan yahau gadon ya kwanta, lulluba musu bargo yayi yajanyota jikinsa yarungume. Atare suka sauke ajiyar zuciya, kara kankameshi tayi taci gaba da baccinta. Shima lumshe idonsa yayi yana shakar kamshin gashinta. Duk yanda yaso yayi bacci ya kyaleta amma yakasa, kamshin jikinta gaba daya ya fara hargitsamasa lissafi. Yaso yadaga mata kafa adaren yau,saboda yanda yaga tanajin bacci, ga kukan datasha yasan dole kanta yayi ciwo, mantawama yayi bebata maganiba. Ahankali yakai hannunsa yafara shafa sumar kanta,zuwa fuskarta,yana lumshe idanuwa. Tunyana shafata kadan_kadan harya fara romance dinta dasauri_dasauri, azafafe yake kaimata kiss ta ko'ina ajikinta. Cikin baccina naji ana yamutsani, cikin matukar tsoro nabude idona ina kokarin tashi zaune, zuciyata nabugawa da sauri_dasauri. Kara janyoni yayi jikinsa cikin wata irin murya yace mun. "Love, menene?" Ajiyar zuciya nasauke jin muryarsa dakuma kamshinsa. Janye jikina nayi daga nasa, cikin shagwaba nace, "dan Allah yaya ka kyaleni bacci nakeji, waibama kowa da dakinsaba kakoma dakinka pls" be iya cemata komaiba saboda yanayin dayake ciki, janyota jikinsa kawai yayi, zanyi magana ya hanani ta hanyar hade bakinmu yashiga tsotsar lips dina, duk yanda naso kwace kaina amma nakasa, sarrafani kawai yakeyi cikin fitar hayyaci, tabbas mazama suna suka Tara domin komai nashi yanayinshine cikin nutsuwa iya sarrafa mace, bankara tsinkewa da lamarinsaba seda naji yana karanto addu'ar saduwa da iyali. Dukda wannanne karo na ba'adadi arayuwata danayi sex,amma seda naji azaba bakanba, domin dakyarma yasamu yashigeni, kuka kam nayishi sosai. Abangaren Dr, kuwa bemasan inda kansa yakeba zeensa takaisa wata duniyar daban,me wuyar fassaruwa. Sekusan karfe 3,nadare yasarara mata. Rungumeta yayi tsam ajikinsa yana kwarara mata albarka da tarin godiya, tabbas yayarda mata suna suka tara, ko'a first night dinsu da Rasheedah,beji makamancin abunda yajiba yau daga gurin zee, love dintasa karshece adadi. Daukarta yayi cak har toilet, dakansa yagasata domin yasan taci azaba,shikansa yasan bemata zuwan wasaba. Itadai zee ko kallonsa takasayi, idanunta arufe, ahaka yataimaka mata tayi wanka shima yayi. Tsane kanta kawai tayi tafada gado, don bakaramin bacci takejiba ga tarin gajiyar daya karamata. Shikuwa be koma bacciba, alwala yadauro yatada sallah, yafara jero nafilfili, har aka fara kiran sallar asuba, seda yadauro alwalar zuwa masallaci sannan yatashi zee, tana idar da sallar kuwa takara komawa bacci,shima yanadawowa yahaye gadon,janyota yayi jikinsa sukacigaba da baccinsu,farin cikin da Dr,yakeji yau baze misaltuba...... Ahankali na bude idona,mamakine yakamani ganin yanda haske ya gauraye dakin, ahankali nayi dabara nazare jikina daga nasa,namaye masa gurbina da filo. Sakkowa nayi daga gadon nanufi toilet, burush nayi na fito na fice daga dakin. Se'alokacin nasamu damar karewa gidan kallo. Gaskiya babu abunda zancewa kawu da mami, babu abunda basu samunba nakayan amfani, falo dayane medaidaici dakuna biyu, kowanne daki da toilet dinsa aciki, se kitchen katone balefi,mami tacikamun shi dakayan kitchen,sekuma dan karamin store. Sanin danayi shi mutum ne mekaunar shan tea,hakan yasa na kunna gas nadora ruwan shayi. Seda najira yatafasa na juye a flaks. Falo nadawo nashareshi Tass tareyin mofing dukda babu wani datti, dakinsa nashiga shima na gyarashi tsaf, na wanke masa toilet. Turaren wuta na kunna part yagauraye gaba daya da kamshi. Dakina nakoma har lokacin baccinsa yake, toilet nashige nayo wanka, seda na busar da gashina,saboda haryanzu da danshi ajikinsa. sannan nashirya cikin wata shadda dinkin doguwar riga tayi das ajikina, daurin dankwalina na kafa mekyau. Turaruka masu sanyin kamshi da dadi nafesa,tare da sanya humra. Agogon dakin na kalla har karfe goma saura. "Love" naji yakirani,cikin sanyin murya. da sauri na juyo ina kallonsa, murmushi nasakar masa nace, "harka tashi?" Bebani amsaba se hannunsa dayaware alamun nazo garesa, karasawa nayi na zauna agefensa, hannayensa duka biyu yasa ya fizgoni jikinsa. "Wash yaya kaga ka kuncemun daurina ko?" Lakacemun hanci yayi yace, "shine kikamun wayo kika tashi kika barni, shiyasa naji baccin gabadaya babu dadi" "to ainaga jiya bakayi bacciba shiyasa nabarka kayi baccinka" "kinyi kyau, love sosai" "nagode mijina" nafadi haka ina rufe fuskata da tafin hannuna. Saukeni yayi yana fadin, "muje kiyimun wanka tunda kinmun wayo kinyi naki kekadai" sauka nayi daga kan gadon batare dana nunamasa alamun bazan masaba. Seda nahada masa ruwan wankan, sannan na faki idonsa nafice dagudu ina dariya. Murmushi yayi, yana mamakin kunyarta tun'a Daren jiya dasuka kasance ya fuskanci hakan atattare da ita, bakamar Rasheedah datakeyin komai cikin rashin kunyaba,wankansa yafara cikin nishadi. Wani zanin gado na dakko na shimfida akan gadon, saboda dayan duk ya baci da sperm, dame gadon nayi na jera filallikan,sannan nashare dakin. Dakinsa naje na dakko masa kayan sawa, da duk wani Abu daze bukata. Fitowa yayi daga toilet din daure da towel iya kugunsa, hararata yayi ni kuma na masa gwalo ina murmushi. Zama yayi akan stool yana fadin, "sekizo kishiryani tunda kinkimun wankan" tasowa nayi natsaya abayansa nace, "nifa ban iyayiwa babba wankaba,jika_jika zanmaka shiyasa banmakaba, kaidinne kacika girma dayawa." Hannunsa yasa yazagayo dani yazaunar dani akan cinyarsa, yace, "bawani girma danayi kawaidai kinkimunne" "kana kallonkanka kuwa, kallekafa a mudubi kagani,kato." "Bama sena kallekainaba, nasan ni karamine tunda jiya kika iya daukeni" kawar da zancen nayi da fadin kayi sauri kashirya nibari naje nahada mana breakfast, me kakeso ingirka maka?" "Wayafada miki amarya tana girki, ballema ni akoshe nake, dadinki ya kosar dani" boye kaina nayi akirjinsa inajin matsanancin kunyarsa,tun jiya yakesamun albaraka tare damun godiya, alhalin bancancanci hakaba domin...."tashi ki shiryani sarkin kunya, kamar bakedin danasaniba tun farko, gaba daya dukkinbi kincanza,nifa harga Allah banason wannan kunyar cutata kawai zatayi." Murmushi nayi nace, "aidaga Kaine canjin danayi." nakarasa zancen ina dakko mai nafara shafa masa abayansa, "kamar knocking fa nakeji yaya" "nima haka love" "bari naje naduba" "A'a kibari bari nakarasa shiryawa naje." Cikin sauri nataimaka masa yashirya cikin kananun kaya, "kayi kyau sosai mijinah" kallona yayi yana kashemun ido yace, "nakaiki?" "Kama fini, wamazehada" hararata yayi yana ficewa daga dakin. Towel din dayacire na dauka nakai toilet,sannan nadawo nagyara kayan kan mudubin.dawowa dakin yayi da sallama, amsa masa nayi nakara da fadin, "yaya karkadawo" "nadawo love, maminkice ta aiko drivernta da breakfast" "Allah sarki mamita kakiramun ita pls kaji yaya" karasowa yayi kusa dani yakama hannuna, zomuje muyi break, se inkira miki ita, amma sekinci abinci dayawa" kitchen na zarce nadakkomana plates da cokula tare da teaflaks, a plate daya nazuba mana soyayyen dankali turawa da soyayyen kwai, se ferfeson kaza, "kai amma mami da kokari take harta tashi nayi wannan aikin" janyoni yayi yazaunar dani akan cinyarsa yana fadin, "gashinan kema ta koya miki kokarin harkin tashi kinyi gyaran gida, memakon kijira natashi na miki" waro idona nayi waje nace, "rufamun asiri, inani ina barin miji da aiki" murmushi yayi mesauti ganin yanda tayi da fuska, dankalin yadakko yakai bakina, budewa nayi yasakamun, nima dakkowa nayi nakai bakinsa girgizamun kai yayi alamun a'a yace, "nise nafara shan tea nakecin abinci" tashi nayi inafadin, "namanta bari na hada maka." kitchen na koma nadakko kayan tea din nahada masa, se sannu yake zubamun, sekace wani aiki nayi. shiyaciyar dani dakansa nima naciyar dashi,sosai naci abincin saboda yakiramun mamita. Munagamawa na kwashe kayan nakai kitchen, tare muka dauraye kwanukan, bekiramun maminba yacemun semunje part din Rasheedah mundawo, yanasonne zeyi magana damu. Mayafina daya shiga da shaddar jikina na dakko nasaka, muka kulle part din muka nufi sama gurin uwargida...........✍️ *BY* *Zeey kumurya&real farhana* .......Yana rike da hannuna har mukaje saman, knocking kofar yahauyi. Rasheedah da bata jima da tashi daga bacciba tana kitchen tana samarwa cikinta abunda zataci. Taji ana knocking tasan shine, hakan yasata nufar falon da sauri domin tanason tatambayeshi kudi, uwarta zata koma mata gurin boka. Turus ta tsaya kamar yadda su zee ma suka tsaya. Kallonta kawai Dr yakeyi, tayi wani cidin_cidin da ita ga falonma duk kaca_kaca, harda kwanukan da kawayenta sukaci abinci jiya bata kwasheba balle tayi shara. "Lafiya kazomun da wannan abar?" Tatambayeshi cikin izgili tana yamutsa fuska,tare da bin zee da wani mugun kallo. Danne zuciyarsa yayi, amma ransa ya matukar baci,bayason tunyanzu zee tagane da matsala azamansu. Bece mata komaiba kawai ya wuce ciki. Binbayansa nayi cikin dauriyar abunda na shaka, domin falon wani bashi_bashi yakeyi ga datti duk ya dankare akan tiles din falon,donma tiles din me duhune. Zama nayi a gefensa, "kizauna inason zanyi magana dakune" babu musu itama tanemi guri ta zauna a kujerar dake fuskantar tasu,domin taga babu alamar wasa a fuskarsa. Bude taron yafarayi da addu'a sannan yadora dacewa, "zanfara takanki Rasheedah" yafadi haka yana maida hankalinsa gareta. "Kinga kece babba, dan Allah ga zainab nan, kiriketa tamkar yar uwarki Ku zauna lafiya, kuma sannan ki rike girmanki karkiyi abunda zata rainaki" bejira amsartaba yajuyo gareni, "kekuma zainab nadawo gareki, ga Rasheedah nan dan Allah kibita sau dakafa kuzauna lafiya, banason Neman fitina daga kowaccenku" "insha Allah yaya, babu wata matsala da'asamu, Allah dai yahada kanmu,yazaunar damu lafiya ya kauda shedan atsakaninmu." "Ameen" tabe baki Rasheedah tayi tana hararar zee tace, "kissar banza da wofi da munafurci" kasa_kasa ta fada amma dukda haka Dr, yajita. Mikewa tayi tanafadin "kagama zan iya wucewa nabar Abu a kitchen yana konewa." wani kallo ya wurga mata,becemata komaiba saboda takaici da bakin ciki. Yaso zaunar dasu yamusu nasiha sosai,da kuma tambayarsu yanda suke ganin zasu raba kwana, amma Rasheedah ta bata masa rai bakanba, yarasa gane inda matsalar take, rainine yashiga tsakaninsu kokuma me, anfada mata kishi haukane,amma tacigaba yasan maganinta. Mikewa yayi yanafadin "taso mu tafi?" Binbayansa nayi ina mamakin Rasheedah. Muna shiga part dina yazarce dakinsa na lura ransa a matukar bace yake, dakina na shiga na'ajiye mayafina. kitchen naje nadakko ruwa me sanyi da karamin cup, na nufi dakinnashi. Yana kwance akan gado idonsa a lumshe nashiga dakin da sallama,amsamun yayi batare yako motsaba. Ajiye plate dinnayi akasa nahau gadon inafadin" "Yaya katashi ga ruwan sanyin na kawo maka kasha." girgizamun kansa yayi alamun a'a. Kara marairaicewa nayi nace, "pls dan Allah yaya kaga damukayi break bakashaba" Ahankali ya mike zaune yana sauke numfashi idanunsa harsun fara canza kala, shi mutum ne dabayason raini kokadan, bayason arainasa amma yalura Rasheedah tafara rainashi, sam_sam yarinyar bata da ladabi. Hannunsa ya mikawa zee datake miko masa ruwan, karba yayi tare dayin Bismillah yasha,kadan yarage acikin cup din ya'ajiye,yace mata "nagode" gefensa na koma nazauna nace, "bakomai mijinah fatana kawai kayi farin ciki, banason ganinka cikin damuwa" lumshe idonsa cikin jindadin kalamanta,zuciyarsa tayi wasai Rabin bacin ransa yatafi. Janyota jikinsa yayi yarungumeta tsam yanajin dumin jikinta na saukar masa da nutsuwa. Kusan mintuna 3 muna haka, ahankali nazare jikina daga nasa, cikin shagwaba nace, "baka kiramun maminbafa" "oh, namanta ne love,dakko wayar gatacan nakira miki ita." Da hanzarina na tashi na dakko wayar na mika masa,kiramun ita yayi mukagaisa. Munsha hira sosai da mami,harseda ya kwace wayarsa yace bacci zamuyi........ Se wajen biyu saura muka tashi,ninafara tashi sannan na tasheshi sallah mukayi. Ina kokarin Dora girki shukura tazo tare da wata kawarta, naji dadin ganinsu sosai, narasa inda zan ajiyezu dan murna. Girkin dabanyi kenan saboda umma ta'aiko shukura da abinci. Shikuwa wanka yayi yafice bayan yaci abinci. Munsha hira da shukura sosai se kusan magriba suka tafi, bayan sunje gurin Rasheedah sungaisa. Inayin sallar magriba nayi wanka, zama nayi agaban madubi ina tsara kwalliya wadda nasan zata burge mijinah. Cikin wata gawn maroon colour nashirya, robace rigar hakan yasa takama jikina sosai,shape dina yafito sosai acikin rigar. Ana kiran sallar isha'i natashi nakawo tawa. Tunanin abunda zamuci da daddare nahauyi, bansaniba kozeci guntun abincin da umma takawo danda saura sosai, tun lokacin da'aka kawo namasa maganar nakaiwa Rasheedah ne, yayimun banza, kuma ina kayan garama da'aka kawoni dasu kotabasu banyiba. Ina cikin wannan tunanin ya shigo gidan. Sannu da zuwa na masa tare da karbar ledar dayashigo da ita. Zama yayi a falo yana bina da kallo. Dawowa nayi nazauna akusa dashi ina fadin, "yaya meza'a girka makane bansaniba kozakaci guntun abincin da umma takawo?" "Yanzu ai lokacin girki ya wuce, bakikaiwa megadi abinci bane?" Kama habata nayi nace, "wlh yaya namanta sha'af kuma tun rana nake tunanin yazanyi da abincin can, gashi banji almajiriba kodaya" "jeki duba kigani idan beyi sanyiba kikawo nakai masa" "toh" mikewa nayi naje naduba, har yanzu abincin da duminsa saboda acikin kula yake, juye masa nayi acikin food flaks, nakawo masa yafita yakai masa yadawo. Ledar danakai masa daki yace na dakko masa. Dakko masa nayi nakawo masa. Kayan fruits ne sekuma wata ledar daban daya mikomun yace nabude nagani. Rungumeshi nayi cikin tsananin murna ina zuba masa godiya bayan na bude. Wayar hannuncece kirar kamfanin Samsung sabuwa dal akwalinta me kyau. Godiya namasa sosai tare da jerin addu'oi. Kayan fruit din dayazo dashi mukasha tare da kayan gara, seda mukasha hirarmu medadi cikin nishadi ta masoya sannan muka kwanta bacci...... Rasheedah kam yau wunin bakin ciki tayi, tundaga ganin zee setaga takara mata kyau, lallai seta tashi tsaye akan zee musamman yanda taga tafita komai. Koda su shukura sukazo mata bata wani sakar musu fuskaba, saboda ita damacan basa shiri da shukura sosai....... Washegari, bayan mungama duk abunda zamuyi wajen shadaya na safe yadaukeni a mota, mukaje kamfanin mtn yasaimun sabon sim,akamun register muka dawo gida. Muna dawowa bajira, nabude chat, saboda wararana idan baya gurina zata debemun kewa, seda natambayesa kuma da izininsa sannan nabude. Aranar da yamma wasu yanmata sukazomun wai makotanmune,sundade sannan suka tafi......... ************** Yau kwanana 3 da tarewa soyayya kawai mukesha da Dr, cikin tattali da kulawar juna tamkar babu gobe. Kodayaushe muna manne da juna, sallah ce kawai take fitar dashi. Tare muke wanka mukecin abinci, har aikin gida tayani yakeyi. Dr,kwata_kwata baya sakarwa Rasheedah fuska, kullum dai ze shiga bangarenta da safe da daddare domin yaga lafiyarta amatsayinta na matarsa. Ita kuwa Rasheedah duk tabi tadamu hankalinta akan yanda yake nuna mata, Wanda hakan yakara mata haushi da tsanar zee azuciyarta atunaninta duk saboda ita yake mata haka. Amma ta kudirce matukar yadawo hannunta da girki, zee ko ganinsa bazata dingayiba. Yana zaune akan kujera yana kallon labaran dare, sadaf_sadaf nazo ta bayanshi na rufe masa ido. Ina dariya, cire hannunnawa yayi yana murmushi, zagayowa nayi nazauna akan cinyarsa ina fadin"sorry mijin nabarka kai kadai ko azaune" kansa yadora akan kafata yace, "ehh mana tundazu kinje kinata waya mekuke cewane?" "Inaruwanka ba mamita bace" "nidin baxaki fadamunba, dan fadamun naji kinji amaryata" "nidai bazan fada makaba" "shikenan nahakura toni bari nafada miki wani Abu" akunnena yaradamun wata magana, cusa kaina nayi acikin kirjinsa ina dariya. Knocking kofar falon aka farayi da karfi tamkar za'a balla. "Waye wannan haka kamar ze ballamun kofa?" "Kaje kagani mana yaya" saukeni yayi ya mike ya nufi kofar, gani nayi yatsaya yana kallon waje bayan ya bude kofar, daga baya kuma yajuyo batare daya rufe kofarba. Wacce banyi zatoba ko tsammani itace tashigo wato Rasheedah. Da mamaki nake kallonta, meyakuma yakawota gurina a darennan?" Tsayawa tayi tana karewa falo kallo, hannunta tarike kugu tana jijjiga jiki. Shikuwa guri yanema yazauna bece mata komaiba. "Yaya Mahmud gurinka nazofa, naga aka'ida yau yakamata na karbi girki, amma naga shiru har yanzu shine nabiyo bayanka inga lafiya?" Da mamaki nake kallonta, "awacce ruwayar?" Ya tambayeta cikin rashin fahimta,domin shi bemagane inda zancennata ya dosaba. Tsokalo daurinta takarayi gaban goshi tace, "to ainaga ita bazawace" "ke Rasheedah banason hauka, ke wacce irin fitinanniyar yarinyace me neman magana, matar tawace bazawara?" Yafadi haka cikin fushi. Nikuwa tuni na fuskanci inda zancennata yadosa, kwallace tacikomun idona. Kara gyara tsaiwarta tayi tace, "kamanta matartaka ba budurwa bace, ragowar titice ragowar wasu, kaga kuwa ai kwana uku, zakayi mata domin itama bata da maraba da bazawar......a matukar fusace Dr, yamike cikin tsananin bacin rai, idanunsa harsun kada sunyi jaa, jijiyoyin kansa duk sun fito rudu_rudu. Ai Rasheedah tana ganin ya mike a cikin wannan yanayin tahadiye maganarta tajuya da nufin guduwa,amma taku biyu yayi yadamkota, ya wanka mata mari. "Rashida matar tawa kike kira raguwar titi agabana?" Yatambayeta cikin tsananin kunar zuci, muryarsa har rawa takeyi saboda bacin rai da kishi. Bejira mezataceba ya kara wanka mata mari, gani yayi hakan bemasaba yarufeta da duka. Da sauri na mike ina kuka nafara bashi hakuri ganin yanda yake dukanta cikin fitar hayyaci. karasawa nayi gabansa na rikesa ina rokonsa dan Allah yayi hakuri ya kyaleta, wata uwar tsawa yadokamun tare da fadin, "in matsa in basa guri karya hada dani." Bayanayi da sauri ganin yanayinsa, na matukar tsorata domin bantaba ganinsa cikin makamancin wannan yanayinba. Kuka nakeyi itama tana kuka, amma yaki kyaleta seda yagaji dankansa yakyaleta ficewa yayi daga part din gaba daya yana fesar da numfashi, itama kanta zee din haushinta yakeji domin dabataje tayi karuwancinba aibaza amata goriba. Abunda yariga ya manta dashi arayuwarsa bayason atuna masa,saboda yasan yanada masifar kishin daze iya tarwatsa masa zuciya. Ficewa yayi daga gidan gaba daya saboda idan yacigaba da zama ze iya hallaka Rasheedah, har zee dinma ze iya hadawa da ita. Karasawa nayi nakamata bayan fitarsa ina mata sannu, tabbas naji zafin maganganunta amma koma metacemun ninajawowa kaina, dabanyiba dabazata fadaba. Har samanta nakaita duk da uwar hararar datake jifana da ita,babu bakin magana sedai a tsaya a hararar. dawowa part dina nayi nazube akan kujera ina kuka me tsuma zuciyata, ina zancen zuci. "yanzu duk abunda mutum yayi arayuwarsa baya wucewa, yanzu haka za'ayitamun gori har yaya da jikoki, agefe guda kuma ga fitar dayayi cikin fushi,karyaje wani abun yasameshi" kukana nacigaba dayi babu me lallashina. Rasheedah kuwa, zee tana fita ta lallaba ta kira mahaifiyarta,domin kuwa ta daku ba karya, sanarmata da duk abunda yafaru tayi, takara da gishiri da maggi. Nan uwar tahau tadinga bala'i tace bari ta kira uwartasa tasanar mata,bazata yardaba se'anbiyata hakkin yarta. Tun takwas da yan mintuna ya fita amma har karfe goma bedawoba, naci kukana na koshi wayata na dauka nakirashi naji wayartasa na ringing agida, gashi sekiransama akeyi. Hankalinafa yatashi nafara addu'ar Allah yadawomun dashi gida lafiya. Seda 11 ta wuce yashigo gidan,ina dakina Inajin shigowarsa nasauke ajiyar zuciya,amma tsoro yahanani fita gurinsa. Shikuwa Dr, yanashigowa dakinsa ya wuce,wayarsa ya dauka yaga missed call dayawa, ummansace se zee da kuma maman Rasheedah. Ajiye wayar yayi yace dasafe yakirasu, amma se wani kiran yakara shigowa. Ummansace hakan yasashi dauka da sallama, amsa masa tayi takara da fadin, "ina kashigane tundazu Inata kiranka?" "Umma nafitane kuma nabar wayar agida" "Toh dama maman Rasheedah ce takirani tadagamin hankali wai kadaki Rasheedah, tananan kwance cikin jini, shine abun yabani mamaki domin nasan badabi'arka bane duka, danko kannenka baka duka balle matarka." Dogon numfashi yaja, yafadawa umma duk abunda yafaru. Numfasawa umma tayi tace, "Allah yakyauta, Rasheedah kam bata kyautaba, amma kaima kayi saurin hannu, dan Allah adinga hakuri ana kai zuciya nesa, yanzu katashi kaje kadubata kabata magani" "shikenan umma insha Allahu za'akiyaye nagode" "yawwa Allah yabamu alkhairi, Allah yabaku zaman lafiya,yakauda fitina adai dunga hakuri dan Allah" "ameen umma, nagode seda safen kigaida su malam da hajiya" "zasuji insha Allah" ajiye wayar yayi bayan umma takatse kiran, mikewa yayi yanufi part din Rasheedah, makulli yasa yabude yashiga tana kwance akan gado adakinta taci kukanta itama tagode Allah, mahaifiyarta taso zuwa amma mahaifinta yahana yace sedai gobe sazo tare. Fuskannan tasa ahade yadubata, itakuwa Rasheedah wani bala'in tsoronsane yashigeta harya gama dubata batace kalaba. Maganin ciwon jiki kawai yabata yakuma ce taje tagasa jikinta da ruwan zafi... Inajin fitarsa da kuma dawowarsa amma nakasa tashi naje garesa, kusan 15 minutes dakara dawowartasa sannan na mike cikin karfin hali nanufi dakinnasa. Kwance nasamesa yana latsa waya fuskarsa a tsuke. Sallamar danayima ciki_ciki ya amsa. Dama mami tafadamun idan yayi fushi yanada wahalar sauka,amma kafin yayi ana dadewa. Durkusawa nayi agaban gadon cikin muryar kuka nace, "dan Allah yaya kayi hakuri" dago dakansa yayi yana kallonta, ta bashi tausayi sosai ba ita tamasa lefinba amma duk tabi tatada hankalinta, becemun komaiba,ya ajiye wayar hannunsa, waremun hannayensa yayi, dasauri natashi nafada kijinsa,ina fashewa da kuka. "Ya isa haka kukannamenene kuma?" Ya tambayeni cikin muryarsa datake nuna haryanzu yana cikin bacin rai. Bance masa komaiba se kukana danacigaba dayi. "Kimun shiru mana, kinsan banason kukannannaki na banza" cikin fada yayi maganar, hakan yasa bashiri na hadiye kukana ina sauke ajiyar zuciya. Kaina nacusa cikin kirjinsa, inajin yanda zuciyarsa take harbawa. Besan sanda murmushi ya subuce masaba,ganin yanda tayi, duk tabi ta tsorata. Seyaji tausayinta yakara kamasa, yasan itama dole zataji dacin kalaman Rasheedah akanta, gashi kuma yafice yabarta yasan hankalinta atashe yake. Hannunsa yasa yazagaye bayanta, dago da kanta yayi yace, "menene love dita?" satar kallonsa nayi naga yasaki fuskarsa bakamar dazuba. Kirjinsa nanuna da hannuna. "Sorry tawan, nine ko, nasaki kuka?" Yakarasa zancen yana shafa saman idona. Gyada masa kai nayi ina turo bakina gaba cikin shagwaba nace, "kuma katafi kabarni kasa hankalina duk ya tashi" "ganinan nadawo yanzu,kuma bazan kara tafiya inbarkiba mekika ajiyemun?" Kallonsa nayi na make kafada ina turo bakina gaba, murmushi yayi ganin yanda tayi,bakinsa yahade danata yafara kissing dinta.........✍️ *BY* *Zeey kumurya & real farhana* ........Luf nayi ina karbar sakonsa,yanda yake sucking lips dina tamkar zeciremunshi,kusan 7 minutes sannan ya kyaleni yana sauke numfashi. Bansan meyasaba nakasa sabawa dashi ta wannan fannin, haryanzu bannuna masa kwarewataba aharkar romance, amma nasan duk randa namasa salona seyakusa zaucewa. "Love tashi muje muyi wanka" "nifa nayi wankana tundazu, "to aini banyiba,semuje kimun" ina babbata fuska na mike zaune waini a dole fushi nake. Shima tashi yayi yazauna, nasan meyake nufi hakan yasa nafara balle masa botiran rigarsa. Hancina yaja yace, "wai haryanzu fushinne, ohk nagane kiss yamiki kadan babban aiki kikeso ko?" "Wanne babban aikin kuma?" "Kinfini sani ai, muje muyi wankan mudawo" "nifa bacci nakeji yaya" ganin yayi zata bata masa lokaci yasungumeta zuwa toilet, a bahon wanka yadireta. Babu yanda na iya haka nasake wanka, tun agurin wanka naga yanayinsa gaba daya yasauya, damuka fitoma dakyar yabarni nashafa mai da turare, duk yabi ya makalkalemun,ko kayan bacci bebarni nasaba yajani zuwa gado.....😳🤔🤤 Nayi mintuna da farkawa amma banko motsaba balle natashi,ganin nayi lokaci zekuremun yasa nafara kokarin raba jikina danada, harna tashi zaune yabude idonsa yajanyoni jikinsa. "Ranafa tayi yaya,kabari naje nayi aikina" bemun maganaba sema kara kankameni dayayi ya koma baccinsa. Seda naga baccinnasa yayi nisa, sannan nazare jikina ahankali, na tashi. Toilet nashiga nayi brush sannan na fito nanufi kitchen. Karfe Tara nasafe harta wuce, abincin Karin kumallo nafara shiryamana. Inagamawa nahau share_share da goge_goge. Se kusan 11 nagama. Dakinnasa nakoma harya tashi yana zaune yana latsa waya, hararar wasa ya wurgomun bayan ya amsa sallamar dana masa. "Yaya yanaga kana hararata?" Kin bani amsa yayi yakama hannuna kawai mukashiga toilet, harmukayi wankan bekulaniba ko wasan ruwan damuka sabayi yauba muyiba duk se naji babu dadi, se satar kallonsa nakeyi amma yaki kulani. Da muka gama shiryawa nadubesa nace, "abincinfa yayi ready tun dazu,naga kakoma ka zauna" "nakoshine?" ya bani amsa atakaice,Ni dariyama yabani yanda yake ta cukule fuska kamar wani yaro,gimtse dariyar tawa nayi nakarasa garesa na haye cinyarsa. marairaicewa nayi cikin shagwaba nace, "haba mijinah,wai menene kaketa fushi dani meyafaru?" banza yamun kamar badashi nakeba. Kwantar dakaina nayi akirjinsa na makalkaleshi ina masa kukan shagwaba,harshena nafito dashi ina lasar wuyansa,tare dakai hannu ina Sosa masa bayan kunnansa. Lumshe idonsa yayi jinyanayinsa yafara sauyawa, gashi zee se mutsu_mutsu take ajikinsa,tana kokarin zautar dashi. "Pls yaya kazo muje muyi break nifa inajin yunwa" nafadi haka ina bubbuga kirjinsa. bude idonsa yayi yana murmushi yace, "aikuma kinriga kinkawo kankai,muda mu karya senanda karfe 2" kokarin tashi nayi daga jikinsa amma yamaidoni,danne yayi yasakarmun nauyinsa. "Wash,yaya ruwan cikina dan Allah kadagani" "bazan dagakiba sekin fadamun dalilin dayasa kika tashi kika barni nikadai" cikin shagwaba nace, "to nifa barinka nayi kayi baccinka, nikuma kasan inada aiki dayawa gashi yau su yaya kabeer zasuzo" dagata yayi ya kwanta yadora akan cikinsa. "Gaskiya yaya nauyinka yayi yawa,karage cin abinci ko kuma kadinga exercise" nafadi haka inasauke numfashi. Hararata yayi yace, "tunda kinsamu nadagaki aidole kice haka" gwalo na masa ina sauka daga jikinsa. Shima mikewa yayi ya biyo bayana. Muna gama break din, nafara kokarin hadawa abokanansa girki da drinks. Bansamu kainaba se kusan la'asar, nikadaice gashi na tsiri musu abubuwa dayawa. Shikuma tunda yafita masallaci bedawoba. Wanka nashiga ina fitowa nabada sallah, saboda ankira. Cikin sauri_sauri na shirya saboda bansan suzo bangama shiryawaba,kayan na hau jera musu akan dinning, seda na tabbatar dana ajiye duk abunda zasu bukata sannan na koma daki, na kwanta cike da gajiya. Atare suka shigo gidan tare da dasu, kayaniyarsuce ta farkar dani daga baccin dayafara daukata. Shigowa dakina yayi da sallama,amsa masa nayi inatashi zaune. Hawowa gadon yayi yajanyoni jikinsa, "love bacci kike da la'asar dinnan" "banmasan yadaukeniba nayi matukar gajiyane shiyasa,sannu da zuwa." "Yawwa love,sannunki kema muntara miki gajiya ko?" "Haba mijinah,ai babu komai babu wata gajiya,kawai nidince saurin gajiya ne dani" "sorry,zomuje kugaisa dasu semudawo inmiki tausa." Hijab dina danayi sallah nadauka nazira muka fita falo. Cikin girmamawa nagaidasu se tsokatana sukeyi musamman Dr,kabeer, yaya kuma yanata taremun. Nidai murmushi kawai nakeyi. Daki na koma na basu guri domin suci abinci. Har kiran magriba sunanan, sema dasukayi sallah sukadawo sannan suka tafi. Kudi suka bani masu yawa suna samun albarka da santin abincina, kinkarba nayi sedakyar shima dan yaya yasaka bakine. Suna fita bajimawa, maman Rasheedah ta kirasa a waya sunzo gidan suna sama suna jiranshi. Bewani bata lokaci yatafi. Nidai bansan me suka tattaunaba, nagadai yadawo fuskarsa babu yabo babu fallasa........ Kwanci tashi babu wuya a gurin Allah,yaugashi harnayi wata daya da sati biyu a gidan aurena. Wanda nake alfahari dashi,dakuma mijinnawa. Soyayyar yaya da kaunarsa takara ninkuwa a zuciyata, nasaba dashi sosai jinake tamkar dashi nafara rayuwata. Duk ranar dabaya dakina dakyar nake iya bacci, saboda kewarsa,danma shukura tasani a groups dadama,kuma ana hira sosai susuke dan ragemun kewarsa. A bangaren Rasheedah kuwa, ta canza halinta,saboda randa mahaifiyar ta tazo takoyama kissa, tare da zagon kasa dazata ringayiwa zee,tunda sunga asirinnasu yakici. Tashige jikin zee sosai,tanunamata yanzu tana sonta, wai da dinma sharrin shedanne. Zee bata kawo komai arantaba, ta karbeta hannu biyu,yanzu har zuwa part din juna suke susha hira. Dr,yasakkowa Rasheedah sun koma dai_dai yana iyakacin kokarinsa wajen ganin ya kwatanta adalci atsakaninsu,hankalinsa a kwance yake yanzu saboda matansa sunhada kansu. Amma dai gaskiya dabanbanci tsakanin zee da Rasheedah, ta bangaren tsafta da iya girki, da soyayya da kula dashi.duk zee tafi Rasheedah, amma dai itama Rasheedar tana iyakar kokarinta............ *************** Joeboy yasha jiki sosai,danhar abokanansa sunyi zaton bazetashiba,cikin ikon Allah kuma seyafara samun sauki. Amma duk jinyar dayasha zuwan taly befi ukuba dubashi, gashi San zee kamar kara masa akeyi acikin zuciyarsa,kuma yatabbata da itace bazata taba masa abunda taly tamasaba,duk halin dayake ciki zata kasance tare dashi. Ansallamosa a asibiti, amma doctor yadibi jininsa yace yadawo bayan 2 weeks yakarbi sakamako. Hajiya taly kuwa,tagama samun tarkonta dazata danawa zee, kuma tatabbata idan har zee tafada tarkonta se'auranta ya mutu. Tagama samun duk wani information akan zee,har gidan datake zaune tasani. Yau yaya ba'awajena yakeba,Dama kwana bibbiyu yake mana,amma idan baya wajen dayarmu, dasafe zeleka yaga yamuka tashi, sekuma dare idan ze kwanta ze shigo yakara mana sallama. Yau dawani mugun ciwonkai natashi,tunda nayi sallar asuba,ga bacci inaji amma yahananiyi. Dakyar na iya tattare dakina, amma ko falo kasa sharewa nayi. Ina zaune agefen gado dafe dakaina yashigo cikin shirinsa nazuwa aiki, sallamar dayayima kasa amsa masa nayi saboda tsananin ciwon kai, zama yayi agefena yana tambayata lafiya, kaina kawai na nuna masa. "Subhanallah love, tunyaushe kan kemiki ciwo?" Yatambayeni yanakai hannunsa yadafa goshina. "Tunda asuba" "ayya sorry, gashinan kannaki dazafi kuwa,bari na kamaki sekisha magani ki kwanta" kamamun kanyayi ya kuma bani magani nasha nakwanta, Rasheedah yakira tazo part dinnawa, sanarmata yayi banajin dadi ta taimakamun da wasu ayyukan, ta nuna damuwarta afili tayitamun sannu. Ficewa yayi yacemun zekirani anjima yaji ya jikinnawa. Ita kuma takamamun gyaran gida, banmasan sanda tabar part dinba saboda baccin dayadaukeni. Banfarkaba sekusan azhar, alhamdulillah naji saukinkannawa sosai. Wanka nayi sannan nayi sallah, ita takawomun abinci alala tayi,ai kuwa naci sosai dukda alala bata dameniba amma tana kawomun naji yawuna ya tsinke, yaya yakirani yakai sau biyar kafin yamma,seda nace masa nifa na warke sannan na samu lafiya da kiran. Dakaina nayi girkin dare, tuwon shinkafa nayi miyar zogale, saboda sha'awar tuwon kawai nakeyi. Nasu daban nakwasa mata ita dashi, tunda yauma yana adakinta yake. Harsama nakaimata tanatamun sannu. Abun mamaki shima tuwon haka nazauna na nakeshi, inagamaci kuma se bacci. Koda Dr,yashigo gidan bacci yatarar tanayi, tashinta yahauyi saboda bayan magribane, ba'ason bacci lokacin, amma kota bude idonta seta koma. Haka yahakura ya kyaleta, yasanta da bacci amma kwana biyunnan baccinnata ya karu, kodayaushe bacci. Koda yadawo yimata sallamama bata tashiba. Wani tunani yadarsu aransa, anya kuwa hasashensa baze zama gaskiyaba, amma dai gobe ze gwadata yagani. Ficewa yayi bayan yakashe mata komai nakayan wuta,sannan yarufe mata kofa. Se cikin dare na farka,shima wata azababbiyar yunwace ta farkar dani. Dakyar na iya hada tea mekauri nasha,sannan naji nutsuwa,sallar isha'i dabanyiba nayi na koma baccina.... Washegari, Yakama Saturday, kuma yaune zamuje gidan umma. Murna kamarta kasheni, saboda yaune zanfara fita unguwa, dantunda na tare ko gidan mami banjeba se makota danashiga shima saudaya. Da wuri nagama komai nashirya,dukda yauma inajin bacci amma haka nadaure tunda inason fitar. Kafin 12 muntafi, a motama seda nayi bacci kafin muje gidan. Umma da hajiya kaka,sun mana tarba mekyau, rasa Inda zasu ajiyemu sukayi dan murna, akacikamu da kayan ciye_ciye. Nasha hira agurin hajiya kaka, tanata tambayata yaushe zani gida zatamun rakiya. Shukurama tazo munsha hira, amma zulaihat daga gaisuwa babu abunda yakara hadani da ita. Se bayan magriba yazo yadaukemu muka koma gida,har malam ma seda yadawo muka gaisa. Dakyar nayi sallar magriba saboda baccin dake cina,a gidan umma daurewa kawai nakeyi ina hawa gado da nufin kwanciya yashigo dakin. Gadon yahawo bayan yayi sallama, tashina yayi zaune yana fadin, "baccinne ko?" Yamutsa fuska nayi nace, "wlh shine yaya yauda banyiba bakaji yanda kaina yake ciwoba" murmushi yayi, ya kamo hannuna yana dubawa, "Love anya kuwa ba'ajiya nayiba?" "Ajiya kuma yaya a ina?" Bebani amsaba yadaga rigata yana shafa cikina, seyanzu nagane meyake nufi, bata fuska nayi nace, "nifa yaya banida komai kawai canjin yanayin garinne, kasan idan zafi yafara shigowa kasala yake saukarwa mutum" "uhm,duk wannan cikar dakika karafa itama duk canjin yanayinne." Yafadi haka yana shafo tudun breast dina. Hamma nayi nakoma nakwanta. Duk yanda yaso hanata baccin,amma taki hanuwa karshema kukan shagwaba tasa masa, dole haka ya lallabata tayi baccin. Kallonta kawai yakeyi, takara fari, da kiba. Seda aka kira sallah sannan yatashi kayan jikinta yarage mata, ya fice. Danyasanma koya tasheta batashi zatayiba yanda take baccinnan tamkar gawa. Bedawo gidanba seda yabiya yasiyomata kayan fruits danyaga akwanakin dasuka wuce tana shansu sosai. Yau wajen karfe goma natashi shima yunwace tatasar dani. Bangashi adakiba,seda nawanke fuskata da bakina sannan na nufi falo. Yana zaune akan kujera yanata latsa system, kitchen nazarce domin samawa cikina abinci, amma babu komai a kitchen din, miyace kawai dani nikuma bana na sha'awar cin abinci da miya. Falo nadawo ina babbata fuska nazauna agefensa bance masa komaiba. Kallona yayi yadagemun gira yace, "yadai yanmatana" "yunwa nakeji kuma babu komai a kitchen din, nikuma ayanda nakejin jikina bazan iya girkiba" yanjoni yayi jikinsa, "sorry love babynah na wahalar dake, zakisha kayan fruits?" Dasauri nadaga masa kaina dan ambatarsu dayayi yawuna har tsinkewa yayi. Dakansa yadakko ya yayyankamun ya bani abaki, sosai nasha kayan fruits harseda cikina yacika sannan na hakura. Hancina yaja yace, "acici kawai dole na dubaki adarennan" "nifa lafiyata kalau bani da komai damacan haka nake" "nidai senadubaki danna tabbatar da hashashena musammanma yanda kike da matsalar mahaifa,dole nasan matakin dazan dauka,dansena doraki akan magunguna" badonnasoba haka nabari yadubani adarennan. Muryar da Dr,yanuna bazata faduba,hasashensa yazama gaskiya zee nadauke da cikin wata daya da sati biyu. Nikaina har hawaye seda nayi dan farin ciki,Ashe nima da yardar Allah zanga dana/yata a duniya ta hanyar halak, duk yawon duniyar danayi bantaba koda batan wataba, nasan wannanma wata rahamace da ubangiji yamun, dukda na bankadi kwayoyin hana daukar ciki harda allurai amma nasan basu suka hanaba ikon Allah ne kawai. Ranar kusan kwana yayi yana jera nafilfili nagodiya ga ubangiji,nikuwa inayin sallar isha'i nakoma baccina....... Yauma dawuri natashi danyau zagi gidan mami, se shirina nakeyi shikuma yaya yanata baccinsa harna gama komai betashiba, wanka nakesonnayi amma nasan konayi idan yatashi semun sake tare. Ganin har Tara ta wuce, nahau kan gadon nafara bubbuga kirjinsa. Ahankali yabude idonsa yasauke akan fuskata. "Pls yaya katashi muyi wanka kar rana tayi?" Janyoni yayi ya kwantar dani akan kirjinsa cikin muryar bacci yace, "bacci nakeji love, kizo mukwanta anfasa zuwa gidan mami tunda bakida lafiya." "Nidai Allah lafiyata kalau katashi mutafi" bargo yajanyo yalullubemu becemun komaiba. Rikice masa zee tayi da rigima da kukan shagwaba, duk yanda yaso lallabata amma taki hakura, dole badon yasoba yadauketa suka nufi toilet danya lura cikinma kara mata rigima yayi. Abincima saboda zumudin son ganin mami kinci nayi,seda yace indai banciba anfasa zuwa sannan naci. Seda mukayiwa Rasheedah sallama sannan muka wuce, datare zamu da ita sekuma tace zatayi baki. Muna tafiya akan hanya amma gani nake kamar. baya gudu,gashi ban isa nayi magana yanzu seyace mu koma gida. Aiko muna gidan yanayin parking nabude mota nafito dagudu, yana kirana amma naki tsayawa. Girgigiza kansa kawai yayi yafito yabi bayanta. Mami tana falo tana mopping nashiga da gudu na rukunkumeta. Murmushi mami tayi tace, "oh zainab aiseki kadani" bata fuska nayi nabar jikinta nace, "mami dukfa murnan ganinkice, kuma nagama kamar bakiyi missing dinaba" ajiye mopper tayi tazauna tajanyo ta dorani akan cinyarta, cikin lallami tace, "haba daughter nayi kewarki kam sosai, gidannan gabadaya yamun badadi saboda bakyanan" "amma kuma shine mami bakitaba zuwa kinganniba?" Murmushi mami tayi tace, "kawai nikuma se inta sintiri gidan yayana" sallamr Dr,ce tahanani bawa mami amsa. Atare muka amsa masa. "Sannu Mahmud,tunda nabaka yata kuma shikenan kadaukemun kafa ko?" Zama yayi agefenta yace, "bahaka bane mami nayi busyne dayawa shiyasa" "shikenan Allah yataimaka" gaisawa suka shigayi nima se'alokacin nagaisheta yaya se hararata yakeyi nikuma ina masa gwalo. Kwafa yayi yace, "Ohh,yautunda kina gaban mami dole kimunhaka ai,zamu koma gidane sekinyi wata 6 bakizoba" "mami kinjishi ko?" Tace, "kyaleshi daughter inbekawokiba dakaina zanje hargidan indakkoki" haka mukayita hirarmu cikin nishadi, mami tanacigaba da mopping dinta,nayi_nayi tabani nakarasa mata amma tahanani. Yaya yadan jima sannan ya tashi, harbakin mota narakashi,harna juya sekuma yakirani yacemun "Se zumudin zuwa gidan mami amma babu abunda kika kawomata" "laaa yaya namantane shaf wlh" "shikenan zansiyo mata Abu nakawo mata anjima" "yawwa yaya nagode, dan Allah kabiya ta gida kahado mata da less acikin kayana,daturare" kumatuna yaja yace, "shikenan maman twins angama" bata fuska nayi ina turo baki nace, "nidai ba maman twins bace" bakinta dataturo yayi kissing yace, "tom nayarda,bye kikulamun da kanki da baby" nima kissing kumatunsa nayi,namasa addu'ar Allah yatsare hanya nafice daga motar ina masa bye_bye...... *TALY* Tuki take acikin motarta cikin nishadi saboda tana gab da cika muradinta, horn tayi agidan datake da tabbacin nanne gidan zee, bude mata get din gidan megadi yayi ta kunna kai ciki. Tsayawa tayi tana karewa gidan kallo bayan tafito daga motarta, gidan yamata kyau kuma yamatukar burgeta,duk da bawani girma garesaba amma anmasa ginin zamani,kuma ankashe masa kudi. Murmushin mugunta tayi tawuce cikin gidan. Direct sama tanufa, domin bincikenta ya tabbatar mata nanne na Rasheedah, kuma Dama gurinta tazo. Rasheedah tayi zaton bakintane dataji ana knocking, amma tana bude kofa taga bakuwar fuska. Da fara'a tatarbi taly saboda taganta yargayu, harda kawo mata drinks. Kare mata kallo taly tayi dakyau, sannan tace. "Nagode sosai da karramawa duk da bakisanniba, amma kika tarbeni" "ah,haba aibabu komai ai ance bakonka annabinka" "hakane, nidai sunana talatu amma anfi kiraba da taly kuma ni aminiyar kishiyarki zee ce. Dan canza fuska Rasheedah tayi,batace komaiba. Murmushi taly takarayi tace. "yanaga kincanza fuska,karki damu da alkhairi nazo miki, domin kuwa nazo miki da simple way, dazata raba mijinki da zee cikin sauki, fatana kawai kibani hadin kai." Kallonta kawai Rasheedah take,tanason tabbatar da ko'abundatake fada dagaske take. "To amma meyasa kikeson tabar gidannan, kuma kincemun aminiyarkice?" "Saboda ninadace da gidan ba itaba,kuma mijinma haka" taly ta fadi haka aranta,amma afili seta murmusa akaro dayawa tace, "ai amintakar tabarikice, bazan iya barinta ta zauna agidan aureba nikuma inacan ina yawon titiba,kinsar rayuwar bariki bakason kaga dan'uwanka yacigaba yabarka abaya. kinji dalilina" shiru Rasheedah tayi tana tunani, tsarata taly tahauyi,tare da fada mata abunda takeso su aiwatar. Batare da wani dogon tunaniba Rasheedah ta amince, zuciyarta cike da murna,ga mafita tazo mata hargida. Ganinda taly tayi rasheedah ta amince seta mata godiya tatashi tatafi ko ruwa batashaba. Taly nafita Rasheedah takira mahaifiyarta ta sanar mata,murna agurinta kamarme sesawa taly albarka takeyi datakawo musu hanyar barin zee gidan cikin sauki......... Se bayan isha'i mukabar gidan mami,tanata kwararamana albarka da addu'a. Mami taji dadin zuwansu sosai,ga tarin kayan alkahairin dasuka kawo mata. Muna zuwa gida nabaje zanyi bacci,amma yaya bebarni nayiba seda ya kwakuleni. Aiko cikin dare natashi nayita kwara amai,kamar zan amayar da kayan cikina,ga wani mahaukacin jiri danakeji. Dama nayi ciye_ciye agidan mami. Hankalin yaya yatashi ganin yanda naketa kela amai, natashi yin aman yakai sau uku addu'a yatofamun acikin ruwa yabani nasha, shine nasamu yatsagaitamun nakoma bacci. Cikin ikon Allah da'asuba danatashi babu murdawar cikin aman da jirin. Dakainama na hada mana abun Karin kumallo,duk da yaya yaso hanani amma nace masa ya kyaleni na warke, daze tafi asibitima yaso mutafi tare yadubani acan, amma naki binsa haka yahakura yatafi,har fushi yayi dani. Sedagama duk aikina sannan nayi wanka,danyanzu inayin wanka se bacci. Mai nadan mutstsuka ajikina tare da turare. Wata figigiyar Riga nadakko nasaka ko bra bansaba, inashirin kwanciya naji ana knocking kofata. Hijab nazira naje na bude. Rasheedah ce, dafara'a na taryeta muka zauna a falo. Hira mukayi dukda baccin dake cina haka nadaure, fahimta tayi Inajin bacci taje naje nakwanta, inna tashi tadawo. Dakina nakoma nakwanta,kobinta inrufe kofata banyiba nadaice mata kawai tajamun kofar,bacci yafara daukata naji tadawo dakina, najidai tanamun magana sama_sama amma banmaji metaceba, saboda bacci...... Dr,yana gurin aiki amma hankalinsa gabadaya yanakan zee, katse abunda yakeyi yayi yadakko wayarsa yakirata, amma ba'ai picking ba, ajiyewa yayi bayan wasu mintuna yakara kiranta,amma still batayi picking ba, yamata missed call dayawa karshema seyaji wayar akashe. Kasa kwanciya hankalinsa yayi, gani yake tamkar ba lafiyaba, keyn motarsa yadauka yanufo gida....... Sadaf_sadaf yashigo part din, yana tafe yana waige_waige narashin gaskiya,ahankali yatura kofar dakin zee, yamayar yarufe,kan gadon datake kwance yahaye,kura mata ido yayi yana lasar lips dinsa, baccinta takeyi hankali kwance bargon data rufama yayi gefe,nonuwanta yakurawa ido yanda suka atsaye kyam kuma cikakku, duk da aikin kwanciya kawai akasashi agadon harzuwa sanda megidan zedawo, amma zuciyarsa kwadaita masa kawai takeyi ya afkawa zee. Matsawa yayi daf da ita, yakai hannu yanashafa fuskarta, gaskiya baze iya barin wannan kyakkyawar yarinyarba dole seya lashi zumarta, shafa sassan jikin zee yahauyi yana wani lumshe ido. Cikin baccina naji ana tabani, juyi nayi kawai, nacigaba da baccina. Juyin datayi shiyakara tada masa da maitarsa akanta, yanda Brest dinta suka wani karkada, besan sanda yakai hannu yamusu wata muguwar cabkaba wadda Tasani farkawa cikin firgita bashiri,daidai lokacin Dr,Mahmud ya bude kofar dakin,..........✍️ _*sorry fa kunsha jira,ahakanma editing din basosai nayiba*_ *BY* *zeey kumurya & real farhana* ..........Runtse idonsa yayi tare da dafe saitin zuciyarsa datake bugawa da sauri da sauri tamkar zata Faso kirjinsa ta fito. Cikin firgici natashi zaune ina jabaya,ilahirin jikina rawa yakeyi saboda tsorata da firgici, ga yaya dake tsaya shima jikinsa se tsuma yake. Ahankali kwarton yasalallaba yasakko daga kan gadon yana kokarin guduwa. Bude ido Dr,yayi yazubawa kwarton, idanunsa sunyi jajir, kallon zee yayi datake ta kwararar hawaye, ga uban gumi data hada. Addu'a yahauyi a zuciyarsa Allah yasa mafarki yake bagaskebane zee dinsa yagani kwance gado daya dawani kato, har hannunsa yana yawo ajikinsa. Wani mahaukacin kishine yataso masa cikin fitar hayyaci yataka har gaban kwarton dayaketa zare ido domin yamatukar tsorata da yanayin dayaga Dr,gashi yayi Kane_Kane abakin kofa,balle yasamu yagudu. Wata muguwar shaka Dr, yamasa yafara buga kansa ajikin bangon dakin, zee dake zaune tamkar andasata tasaki wani kuka me sauti,addu'a takeyi Allah yafarkar da ita wannan mummunan mafarkin datakeyi. Runtse ido Dr yayi,yanayin zafin kukannata har cikin zuciyarsa,wani jiri yakeji yana dibarsa ga wata muguwar sarawa da kansa yake masa. Cikin Neman tsira darai, kwarton yasamu yakwace jikinsa ya bude kofa yafice da gudu, duk da Dr bayajin kwarin jikinsa amma haka yarufa masa baya, amma kafin yakai ga cimmasa yafice. Abunda yakara daure masa kai ganin ta kofar bayan gidan yafice, kuma kofar akulle take da kwado amma gashi anbudeta,kuma da'alamu tanan kwarton yashigo gidan. Cikin mawuyacin yanayi da bacin rai yadawo part din zee, baze iya cigaba dazama da ita tanacin amanarsaba,duk Wanda tayi abaya be ishetaba seta sakeyi yanzu, meya rageta dashi arayuwa, dazata saka masa da haka. Yatsani mutum munafuki maciyi amana, ya tsani ya yarda da mutum daga baya kuma ya ha'incesa tabbas baze iya cigaba da kallon zee agidansaba saboda ze iya kasheta dan bakin ciki. Kuka kawai nakeyi cikin rashin abunyi,bansan yan misalta wannan mummunar kaddarar ba, wani hautsinawa cikina yafarayi dasauri nanufi toilet nafara kela amai. Har toilet din yabita abunda yaganine yakara dugunzuma hankalinsa,tare dakara bakanta masa zuciya, boxer ne na maza, sekuma bra da panta yashe akasan toilet din, ga kuma fallazin ruwa a toilet din da kumfa, alamun ba'ajima dayin wankaba. Idonsane yaciko da kwallar takaici cikin tsananin bacin rai yafara magana. "Zainab! Zainab! Zainab! yakira sunana harsau uku, dasauri najuyo cikin firgici ina kallonsa,zuciyata na bugawa a miliyan, yawun bakina gaba daya yakafe, jikina yakara daukar kyarma,wani tsoronsa me tsanani ya lullubeni, saboda bantaba ganinsa a makamancin wannan yanayinba,baya na farayi ganin yana tunkaroni. Runtse idona nayi saboda ganin yadaga hannunsa ze wankan mari, kasa marinta Dr yayi yatsaya yana kallonta, baze iya marintaba yana tsananin sonta ga kuma cikin dake jikinta. Bude idona nayi nasauke akansa, girgiza kansa kawai yakeyi cikin wata irin murya yafara magana, "kin cuceni zainab,kin ha'inceni natsani maciyi amana dan haka duk tsananin sonda nake miki, doke kibar gidana ayau bazan iya cigaba da ganinkiba,kitattara kayanki kibarmun gidana!" Yakarasa maganar cikin sarkewar murya. Numfashi nane yadauke na wucen gadi, gashi bakina tamkar andinkemun nakasa magana. Ganin ya juya ze fice daga toilet din, bansan sanda naganni agabansaba, durkusawa nayi na rike kafafunsa da duka hannuna biyu cikin kuka nafara masa magana. "Dan Allah yaya karkace haka,karka yanke hukunci cikin fushi, dan Allah karkayanke hukuncin rabuwa dani, wlh bazan iya rayuwa babu kaiba,kataimakamun kaceci rayuwata wlh bani da masaniya akan abunda yafaru, yanga kazo kagansa haka nima natashi nagansa,dan Allah karka"....... " shut up! Stupid nizaki mayar mahaukaci, kikawomin kwarto hargidana sannan kuma yanzu kizo kinamun magiyar banza, kinbani mamaki zainab, kincuci kaunar danake miki, amma babu komai kanki kimayiwa, nabaki nanda 30 minutes kitattara kayanki kibarmun gidana i hate you!!!!" Cikin karaji da daga murya yake magana,jijiyoyin kansa duk sun fito rada_rada,idanunnan sunyi jajur.kara rike kafarsa nayi nace, "dan Allah Mahmud kataimakeni karka rabani da gidanka, karka rabani dakai wlh gaskiya nake fada maka bansan...... fuzge jikinsa yayi cikin fusata kalamanta kara bata masa sukai ko magana bemataba yafice daga toilet din,domin idan yacigaba da kallonta komai ze iya faruwa,ze iya illata yar mutane. Durkushewa nayi agurin na fashe da kuka me tsuma zuciya, waye wannan mutumin,menamasa daze shigo hargidan aurena yazo yakashemun aure. "Ya Allah,baka barci Allah kanaji kana gani, Allah duk Wanda yakeda hannu akan wannan abun ya Allah katona asirinsa, Allah kakawomun dauki" nafurta hakan afili ina kara fashwa da kuka,kayan dake yashe a falon nakalla,tabbas makirci aka hadamun,amma meyasa shi Dr, baze gane hakaba,shikenan dannayi Abu ada bazan taba shiryuwaba, Allah kakawomun dauki. Nakai minti 15 durkushe agurin ina kuka, dakyar na iya mikewa ahankali inajan kafa, nafice daga toilet din,kaina kamar ya tarwatse saboda ciwo. Kalaman Dr, ne sukemun kuwwa aka tare da tafarfasa zuciyata. Yazama dole nabar masa gidansa kamar yadda ya bukata, wata doguwar Riga nadakko nazira, tare da zunbulelen hijabi,bandauki komaiba se hand bag,harna juya zanfita nadawo na dauki wayata da kuma kudinda su Dr,kabeer suka bani. Cikin hanzari nafice daga dakin ina masa kallon karshe, zuciyata ta kekashe ko kukanma babu a idona,se jiri danakeji yana dibata. Ina tafe ina waigen dakinsa sonake nagansa kozanji sanyi acikin zuciyata. Nazo fita daga part dina daidai lokacin Rasheedah ta sakko, kiran sunana tafarayi amma ko juyawa banyi na kalletaba,nakara saurin tafiyata nafice daga gidan, inajin megadima namun magana amma bazan iya tsayawa zuciyata ta tunzira da kalaman yaya. Seda nafita nafara tunanin gurin zuwa, domin ko giyar wake nasha bazanje gidan mamiba,tunda yar'uwarsace,kuma tasanadinta nasanta. Asalina,ahalina mahaifata gidan iyayenta nanne yafado mun arai, zuciyata nabani umarnin nanufi can kawai, karasawa titi nayi na tari napep domin kaini tasha, cikin wasu mintuna muka karasa tashar sallamarsa nayi nanemi motar haya zuwa garin abuja, na shiga i ana jiran lodi yacika mutashi, seda akayi sallar azhar sannan motartamu tatashi, kallon hanya nake azuciyata tana ayyana babu ranar dawowata garin kano, dukda nasan idan nayiwa mami haka ban mata adalciba amma hakan shine mafita agareni, bazan jure ganin ahalin Dr taba, dole nayi nesa dasu tahakane kawai zan samarwa zuciyata salama, kukane yataho mu babu shirj, cusa kanta tayi atsakanin cinyoyinta tana shashsheka,cikin tausawa kanta. Shikenan ita ahaka zata kare,batada sa'a akan soyayya joeboy yaci amanarta shikuma Dr,yagujeta alokacin datake da tsananin bukatarsa take da bukatar kulawarsa,meyasa baze saurari uzurintaba,tasan idonsane yarufe akan tsananin kishinta, dakuma bacin rai, tamaga kokarinsa dame babballataba,ya Allah kabayyana gaskiyar wannan al'amari ya Allah duk Wanda ya cutar dani,yayi sanadiyyar rabuwata da mijina Allah katona asirinsa......... Dakinsa yanufa bayan yafito daga dakin zee, ransa a matukar bace,yafara zarya yana maimaita Kalmar _lahaula wala kuwwata illa billah_ kozeji saukin tafarfasar da zuciyarsa take masa. Yakai mintuna 5 ahaka, sannan yazauna dafe dakansa dake barazanar tarwatsemasa,yanadaga zaunenma amma wani jiri yakeji hoton kwartonnan da zee kwance akan gado yakasa bace masa daga idonsa,tamkar yanzu yake gani,addu'a kawai yake maimaitawa aransa. Ahaka Rasheedah tashigo tasamesa cikin nuna firgici, zama tayi agefensa tana tambayarsa lafiya, taganshi a wani irin yanayi. Bebata amsaba. Cikin kissa tafara masa magana. "Haba yaya Mahmud, dan Allah kasanarmun meyake faruwa naganka cikin irin wannan yanayin,kasa nima gabadaya hankalina yatashi, dan Allah kasanarmun konarage zullumi." Dagowa yayi kawai yana kallonta amma still dai yakasa magana. Matsawa tayi jikinsa tarungumoshi tafara magana cikin tattausan lafazi,da kissa. "Haba yaya, dan Allah kayi hakuri koma menene daya faru, kabar wannan damuwar seta haifar maka da wani ciwon" shidai Dr,sauke numfashi kawai yakeyi, amma ya kudirce aransa baze iya tonawa zee asiriba, zerufe sirrin abunda yafaru tsakaninsu har kowa yagaji da tambayarsa yayi shiru. Rasheedah batare data damuba da rashin maganar dayayi mataba ta mike tafita zuwa kitchen din zee, ta dakko masa ruwa mesanyi, zuciyarta cike fal da murnar hakansu ta cimma ruwa, jikinta har tsuma yakeyi akan taje takira taly da mamanta tasanarmusu. Dr,baya cikin nutsuwarsa amma da'a lokacin da rasheedah takawo masa ruwa, ze kula da tsananin murnar datakeyi wadda takasa boyuwa, bemusa mataba data bashi ruwan yakarba yasha, ajiyar zuciya yasauke, yanuna mata hanyar fita,domin ahalin dayake ciki a yanzu baya bukatar kowa,yafison kasancewa shidaya, kwanciya yayi zuciyarsa namasa wani irin zafi da suya......... Sallar la'asar ce tatsayar damu zuwa lokacin naci kuka nagodewa Allah, azhar da la'asar nayi dan lokacin da'akayi azhar bani da nutsuwar yinta. Bamufi awa 2 dacigaba da tafiyaba muka iso garin abuja lafiya cikin ikon Allah. Bin garin kawai nakeyi da kallo, bugun zuciyata na tsananta, yau da yardar Allah zanga ummina,daddyna da mommy tah. Hawaye ya ziraromun daga cikin idona, bansan na farin ciki bane kona bakin ciki, narabu da jajirtaccen miji masoyina zankuma gana da bangon,kuma jigon rayuwata wato iyayena. Wata sassanyar ajiyar zuciya nasauke lokacin da motarmu ta tsaya a tasha, fita akafarayi nima jiki asabule nafice natari abun hawar daze kaini unguwarmu. Hanyar gabadaya ta canzamun shekara 7 bawasa bace. Har kofar gidan mahaifina yakaini,sallamarsa nayi natsaya ina karewa gidan kallo. Tabbas nanne gidanmu,amma kuma ancanja masa wasu abubuwan Wanda suka kara masa kyau da tsaruwa fiye danada. Cikin matukar doki da zakuwa nafara knocking wangalekiyar kofar get din gidannamu. Nakai 2 minutes ina tsaye kafin baba megadi ya budemun. Idona cike da kwalla nace, *baba* bayan munyi arba dasuna,shine sunan danake kiransa tun ina gida, kuma shine megadin gidan har yanzu ba'asauyaba. Suman tsaye baba megadi yayi, domin dafarko begane zeeba,seda takira sunansa,domin duk duniya ita kadai take kiransa da wannan sunan. Zainab! Kece kodai idona gizo takemun?" Baba megadi yafada cikin tsananin mamaki. "Nice baba," nafadi haka cikin rawar murya hawaye nazuba daga idona. Hannu baba yadaga sama yanafadin "Alhamdulillah", harsau uku yakara da cewa. "lallai tsafi gaskiyar meshi,Allah kasa mudace" banyi tunanin komaiba akan maganarsaba saboda hankalina yanaga ganin iyayenah. Matsamun yayi nashige yamun jagora muka nufi cikin gidan. Ma'aikata nagani bakin fuska sunata kaikawo aharabar gidan. Ummice, zaune akan kujera dafe da kanta, wani irin yanayi takeji me wuyar fassaruwa ga twins sunzagayeta se kuka suke mata, suse takaisu gurin mommy nsu, tayi rarrashin duniya amma sunki mata shiru,gajiya tayi ta kyalesu. Daddy dake kwance adakinta yafito jin kukannasu yaki karewa. Zama yayi a gefen ummi, yakamo hannu su hanif, yarungumesu ajikinsa yana lallashinsu,dakayar yazamu sukayi shiru ahakama danyace zekaisu gurin mommynne. Har kofar part din ummi, baba megadi yarakani godiya namasa na danna Vail din falon. Daddy ne dakansa yataso ya buge kofar, kaina na kasa naji kamshin da bazan taba mantawa dashiba arayuwata, ahankali nadago kaina ina dubansa, wata zabura daddy yayi lokacin dayayi ido hudu da princess dinsa, wadda ko barci yake yaganta seya ganeta. yarda jakar hannuna nayi dagudu na karasa garesa na rungumesa ina sakin kuka meban tausayi. Kasa aiwatar da komai daddy yayi,saboda farincikin ganin tilon yarsa,wadda yake matukarso da kauna. Kukan mace da ummi taji yasata tashi dasauri tabiyo bayan mijinnata zuciyarta natsansnta bugu, mamaki da al'ajabine yakamata ganin mace kwance akirjin mijinta to wacece ita? cikin razani tace, "Daddy me...... Dasauri zee tabar jikin mahaifinta jin muryar mahaifiyarta tanufe dagudu, nuna zee ummi tayi da hannu tanason tayi magana amma takasa jikintane yadauki rawa,kawai gani sukayi tayi baya luuu tafadi kasa sumammiya.......... Dr,yatsinci kansa acikin wani irin mawuyacin hali, yana kwance shiba bacciba shiba ido biyuba,karfin addu'ane yadawo dashi cikin nutsuwatsa. Se la'asar yasamu nutsuwa hankalinsa yafara dawowa jikinsa, ahankali ya mike yashiga toilet yasakarwa kansa ruwan sanyi, yadade a toilet din sannan yafito daure da alwala, sallar azhar yarama yakuma kawo la'asar. Duk yanda yaso tunanin zee yabar zuciyarsa amma yakasa tamkarma kara masa tunaninnata akeyi, ga wani son ganinta da zuciyarsa ta kwadaito dayi. Mikewa yayi cikin azalzalar zuciyarsa yanufi dakinta, dammm zuciyarsa ta buga saboda begantaba, dasauri yanufi toilet yana addu'ar Allah yasa bata tafiba,nanma wayam yaganshi,sip dinta yabuda yaga ga kayantanan babu abunda aka taba,kitchen yanufa cikin nanma begantaba. Afilii ya furta Kalmar "innalillahi, meyake shirin faruwa dashine, dagaske zee dinsa yakora daga gidansa da kansa" shiyasa bayason yanke hukunci cikin fushi,duk da koma meyafaru zee dince tajawowa kanta, zama yayi akan kujera yana cizon lebe, yanaji idan begantaba tamkar ze iya mutuwane, wata wutar sontace take ruruwa aransa. afili ya fara magana. "Meyasa zakimun haka zainab, meyasa zaki cutardani,mene ribarki na aikata haka,gashi kinriga kinyiwa zuciyata illah, kinzama jinin jikina,sedake sannan zan iya rayuwa." Kamar an tsikaresa ya mike yadauki makullin mota ya fice daga gidan gabadaya yanufi gidan mami domin yasan bata da gurin zuwa dayawuce nan, amma yana zuwa seyatarar mamin batanan se megadi, kuma megadi yatabbatar masa da tunsafe mami ta fita, yayi tunanin kiranta yayi, sekuma yafasa, yace yadawo anjima. zuciyarsa cike da zullumi da firgici,addu'a yakeyi Allan yasa mami tana tare da zee, yatambayi megadi ko zee tazo yace masa batazoba. "To ina tatafi, kodai kiran mami tayi tasanarmata mami kuma tafada mata inda taje tabita?" ........ ***************** Ummice kwance akan gado,bayan ta farfado,mungama murna da koke_koken ganin juna. nikuma ina kwance akan cinyarta tana shafa kaina, idanunta na zubar da hawayen farinciki. Daddy kuma kallona yakeyi tamkar yanason gano wani Abu atattare dani,cikin sanyin murya ummi tafara magana. "Tabbas Allah shine abun godiya, daya dawomun dake alokacin dabanyi zatoba, harna fiddarai da ganinki sekuma gaki kinzo gareni" dago da kaina nayi ina duban ummi nace, "umminah wai ina mommy nane tunda nazo bangantaba, kobatananne?" Kallon ummi daddy yayi da sauri yana girgiza masa kai. "Kama hannunta nayi cikin rudewa nace, " ummi dan Allah kusanar mini ina mommytah kota mutune" numfashi ummi taja tace, ''bata mutuba zainab amma labarine metsaho kibari kihuta kiyi wanka sena baki labarin,amma yanzudai mommy bata cikin gidannan" badonnasoba na hakura amma seda nakara jehowa ummi wata tambayar. "Ummi naga wasu yara guda 2 masu kama da daddy sukuma yaran waye?" Kallon juna ummi da daddy sukayi naga sunyi murmushi atare.har daddy zeyi magana ummi takatseshi da fadin "y',ay'an auntynkine da daddynki ya aura bakyanan" kallon daddy nayi fuskata dauke da murmushi nace,"amma najidadi sosai,Ashe nima inada rabon samun wasu yan'uwan a duniya ina auntyn tawa take itama naga bangantaba, bari naje nakara ganin kannena na rungumesu ajikina inji duminsu.nafadi haka ina mikewa, "A'a zainab,kije kiyi wanka dan wadannan yaran surutunsu baze barki ki hutaba, idan kika fito nakira miki su. Zuciyata cike da murnar kasancewata da ahalina nanufi toilet, farin cikin danake ciki baze misaltuba amma duk wannan abun dake faruwa Dr, na makale acikin zuciyata,inajin ummi da daddy na dariya dabansan kota meneba, waya ummi ta dakko tafara kiran y'an uwa da abokanen arziki,tana sanar musu dawowar zee gida.......✍️ *kuyi manage da wannan pls, yau ko editing babu* *By* *zeey kumurya & real farhana* ..........Bayan nafito daga wanka na shirya cikin jallabiya ta mata da ummi takawomun,kozama banyiba ummi tajani dinning,dayake dama nayi sallah ta. anhadamun kayan ciye_ciye akai na alfarma,ai tundaga jin kamshi yawuna ya tsinke dama rabona da abinci tun safe,ummi dakanta take bani abincin abaki,daddy kuwa yana gefena, gani yake kamar idan tayi nesa dashi zata iya kara barinsa. Seda naci nayi nak,sannan muka koma kan kujera,se'alokacin masu aikin gidan suka shigo sunamun sannu da zuwa. Twins din mommy ne suka shigo falon da sallama kamar yadda aka horesu, tare da me kula dasu. Turus suka tsaya suna kallon zee, cikin mamaki sunga me kama da umminsu. "Hanif da munif ga auntynkufa tazo wadda nake Baku labarinta" ummi tafadi haka tana murmushi. Mikewa nayi nakarasa garesu na rungumesu domin bazan iya jira sukarasoba, idonane yacika da kwallar farin ciki, yau nice rungume da yan uwana, abunda naketa kulafuci tun shekarun baya, seyanzu allah yabani, dan'uwa komai kankantarsa dan'uwand,domin wata rana idan babu iyayenka,sune zasu, zama abokin shawararka. Suma luf sukayi ajikina se kuramun ido dasukayi suna kallona. Shafa Kansu nakeyi kaunarsu naratsa dukkan gabbaina,da jinin jikina. Kallon ummi nayi nace, "ummi ina mamantasune Haryanzu bangantaba" murmusawa daddy yayi yace, "zonan diyar albarka kiji inda mamansu take" hannunsu na kama muka zauna a inda daddy yanunamun,ina kallonsa. "Wasa umminki take miki babu wani aure dana kara, ita tahaifesu shekara 5 dasuka wuce." Aibansan sanda naje narungume umminaba,cikin tsananin farin ciki, cikin kukan murna nace, "umminah Ashe dama kekika haifamun yan'uwa, nagodewa Allah,Allah yaraya manasu. "Ameen,ya Allah, kukan ya'isa haka, Ashe haryanzu kinanan da kukannannaki" ummi tafadi haka tana sharemun hawaye. Murmushi nayi nace, "ummi kinki kifadamun inda mommy nah,take. Nayi missing dintafa sosai" kafin ummi tabani amsa wasu kannenta sukayi sallama, da gudu nabar jikinta naje na rungumesu, susu ukune, dayake duka both familyn ummi dana daddynah abuja suke,kadanne suka fita wasu garuruwan. Zama mukayi suka sani atsakiyarsu kowa yana murnar ganina,anata hirar yaushe gamo,abunda yake bani mamaki babuwanda yatambayeni inanaje,Saidai kawai murnar ganina suketayi. Sallar isha'ice tatayardamu. Muna idarwa muka Dora, kafin karfen goman dare wasu yan'uwan sunkara zuwa domin acewarsu bazasu iya hakura zuwa safiyaba. Harda maza kannen daddy, da kuma mata sa'annina Wanda wasunsu duk sunyi aure. Hira akeyi cikin nishadi,farin ciki idan yana kisa toyau ze kasheni, saboda ganina cikin dangina. Gaskiya kasancewa da dangi akwai dadi, Allah kahada mana kan zuri'a. Har karfen biyun dare muka kai anata hira,dakyar daddy yakatse hirar yakora kowa daki yace gobe a dora,gasu twins ma ba'abarsu abayaba sewasa suke suna danemun cinya. Part din saukar baki daddy yarakasu da kansa, nikuwa ummi tace yau tare zamu kwana,yau ta'ajiye kunyar yar farin setarairayata takeyi. Bayan nagama komai nashirin bacci na kwanta a gefen ummi, tunanin Dr,yafadomun arai wata balayayyiyar kewarsace ta baibayeni. Jinake tamkar nadakko wayata nakirasa,yanzu kome yakeyi koyayi bacci kokuma yana me oho? kwallace tacikamun ido nasan bazan iya sabo darashinsaba, "ya Allah kawaiwayo da hankalin mijina agareni" nafadi haka araina,hannu nakai nashafa cikina,shima nasan yayi missing jagwalgwalon abbbansa. Lumshe idona nayi na matsa jikin ummi,rungumeni tayi ajikinta atare muka saki ajiyar zuciya,bajimawa bacci yayi awon gaba dani dama yau bamugamuba......... ************ Dr,bayan yabar gidan mami gidansu yawuce ko zee taje can dataga mami batanan. amma yana zuwa yatarar batanan,se tambayarsama dasu umma sukayi yasuke. Daurewa yayi cikin danne abunda ke damunsa dan karsu gane yace sunan klu. Amma tsakanin d'a da uwa,seda umma ta fuskanci kamar wani Abu yana damunsa harta tambayesa yace mata babukomai, tasan halinsa da shegen muskilanci da zurfin ciki koda'akwaima wani Abu bafada mata zeyiba,addu'a kawai ta masa aransa. Yanayin sallar magriba yakara komawa gidan mami, wata nannauyar ajiyar zuciya yasauke lokacin dayaga kofar part din abude alamun mami ta dawo. Dasauri yanufi cikin gidan,mami da dawowarta kenan taji sallamar sa, a falo. Fitowa tayi tana amsa masa sallamar tare da masa sannu da zuwa. kamar yadda tasaba tarbarsa haka ta tarbesa,suka fara hira. Se baza kunne yake yaji ta inda mami zata sako masa zancen zee, seyaji shiru,sema tambayarsa datayi yasuke da kuma jiki_jikin zee, dantunranda zee tazo tagane tana dauke da juna biyu. Amsa mata yayi,atunaninsa ummi tanason wajigashine,shima ya waske, ganinyai dagaske mami bazata masa zancen zee ba. Mikewa yayi ya leka dakin da zee tasauka agidan yaga batanan,dakin mami ya leka nanma wayam. Mami dai binsa kawai takeyi da ido. Kasa boye tashin hankalinsa yayi,yazo yatsunna gaban mami yana rokonta tafito masa da zee. Sororo mami tayi tana kallonsa cikin rashin fahimta,tace. "Mahmud mekedamukane, meyasamu zainab dinne, dazan boyeta kotace maka tazo nanne. Cikin tashin hankali yasanarwa mami abunda ke faruwa. Mikewa tsaye mami tayi tana sallallami cikin razani. "Amma Mahmud,kayi gaggawar yanke hukunci, kasan yarinyarnan bata da kowa agarinnan amma ka kama kakoreta daga gidanka,wlh ni batazomun nanba, shiyasa ashe naketa kiran wayarta tun rana taki shiga, haba Mahmud da hankalinka da tunaninka ka aikata haka,nidai a gaskiya asanin danaiwa zainab bazata kawo wani gidankaba, kodan shegen tsoronta." wani yawu medaci dr,yahadiye zuciyarsa na bugawa da sauri dasauri,tamkar zata faso kirjinsa ta fito saboda tashin hankali yace, "mami bacin Raine kawai, mami baza kigane yanda najiba alokacin,lokacin dana shigo nagansu jinayi tamkar ana zaremun numfashina saboda bacin ciki" komawa mami tayi ta zauna tana sauke numfashi tace, "amma Mahmud baka tunanin wani ze iya hada mata wani tuggun,bakayi binkiceba kawai kayanke hukunci nidai gaskiya zuciyata ta kasa amincewa zainab ta kawo kwarto gidanka,alhalin da auranka akanta,gaskiya wannan Abu akwai lauje cikin nadi" Mami abubuwan danaganine yasani yarda,zainab tatashi bata da lafiya,amma nayi_nayi tabini asibiti taki,har nuna mata nayi,nayi fushi amma taki bina,sabanin da dabatason fushina kokadan amma yau setanunamun ko'ajikinta. Kuma danaje office nayita kiranta bata dagaba,karshema seta kashe wayar.dana dawo gida dakinta arufe yake nayita knocking bata budeba, seda na dakko extra key adakina nabude. Taune lips dinsa yayi cikin takaici da bakin ciki sannan yacigaba da magana,dana Shiga dakin manne nagansu da juna yana shafata,wanne irin bacci takeyi daza'azo ana shafata amma bata farkaba,tayi yunkurin kwatar kantaba. Hakama danashiga toilet naga kayan under dinta akasa,da kuma boxer dinsa,ga kuma alamun ba'adade dayin wankaba a toilet din. Wannan sune dalilan dasuka kara karfafamun gwaiwar ita takawimunshi gidana,kuma daze fita ta kofar baya yafice,alhalin tunda muka tare bantaba budetaba. Numafashi mami taja tace, "amma meyasa baka rike kwartonba kamasa dukan mutuwa, aida idan yaji duka dole ze fadi gaskiya,kokuma ka mikashi ga hukuma." "Mami a lokacin ina cikin wani yanayine me wuyar fassaruwa,amma duk da haka nayi kokarin rikeshi tseremun yayi" numfashi mami taja,cikin rashin sanin mafita tace, "kaina ya kulle Mahmud,narasama mezance akan wannan al'amarin amma kaje kasamu malam kamasa bayani,amma karka bari su hajiya susan halin da'ake ciki,insha Allah zainab tana hannu nagari" kwantar masa da hankali mami tayi,cikin sanyin jiki ya mata sallama yatafi. Yana fita tadakko wayarta tayi dialing number zee,amma tajita akashe. Dukda hankalinta yatashi dajin abunda yafaru,amma tasan zee batada gurin zuwa dayawuce gidansu,tunda Dama zuwa gidan yana kulafuce aranta,kuma wannan abun dagaji tuggu aka hadawa zee. Wayar malam takira tamasa bayanin abunda yafaru atakaice,takuma rokesa karya sanar da Dr,garinsu zee,yanzu.......... *TALY* lokacin da Rasheedah takirata tasanarmata abunda yafaru,bakaramin farin ciki tayiba, dan Rasheedah harda Karin gishiri da magi,wai saki uku Dr, yayiwa zee. wannan maganar tafi komai faranta ran taly.gaskiya ta yarda ita me sa'ace tunda take samun galaba akan zee,yanzu kuma abunda yarage mata,shine ta nemo hanyar dazata mallaki Dr,kuma itama Rasheedah sotake tabar gidan,tafison ta zauna da Dr,ita kadai. Yanzu zata fara fafutukar Neman hanyar dazata raba auren Rasheedah da Dr,kamar yadda ta raba na zeey, shawarar da zuciyarta ta bata ita zatayi amfani da ita,wato zata sanarwa da Dr,duk abunda yafaru da zee shirin Rasheedah ne, tasan dole ze rabu da rasheedah, idan yaji haka. ita kuma zee Dama aure yakare atsakaninsu, babu damar dawowa.daganan seta samu damar tusa kanta gareshi. (😂😂,kina ruwa taly)....... *DR,MAHMUD* Yana zuwa gidansu ana kiran sallar isha'i,alwala yayi yanufi masallaci domin yasan malam dinma yanacan,adaidai wannan lokacin. Yauko abinci besawa cikinsaba,rabonsa da abinci tun Karin safe. Ko yunwarma bayaji saboda tashin hankali, shikansa besan haka son zee ya yawaita aransaba seyanzu datayi nesa dashi, shi mutum ne me juriya da dangana akan Abu, amma segashi akan zee yakasa juriyar,har mamakin kansa yakeyi betaba tunanin zeso mace hakaba. Bayan sun idar da sallah ne, Dr,yaja malam gefe yamasa bayani,shima malam ya girgiza dajin al'amarin duk da Dama mami tamasa bayani,amma yakadu da lamarin,musamman dayakasance zee tana dauke da karamin ciki, fada sosai malam yamasa akan abun dayayi,aiko dan cikin dake jikin zee bekamata yakoretaba, karshe kuma ya koma masa lallabi da nasiha,shima kwantar masa da hankali yayi,yaje yagida zuwa da safe sesusan abunyi. Ikon Allah ne kawai yakai Dr,gida. Nadama da dana sani yake akan korarta dayayiwa zee,amma idan yatuno abunda yagani,seyaji wani bakin ciki ya lullubeshi, ga matsananciyar kaunarta,da kewarta data addabeshi,gakuma haushinta da bakin cikin abunda tamasa,shima yana cimasa zuciya. Ko part din Rasheedah, bekallaba yashige part din zee, seda ya watsa ruwa sannan ya kwanta,bebi takan wayarsa da'aketa kira, ya kwanta,zuciyarsa nata tafarfasa,se huci yake fuzgarwa,shikadai.🤤......... *ZEE* Washegari, danayi sallar asuba, nakara komawa bacci,bisa umarnin ummi,tunda nasha hanya wai dole in huta. Se wurin karfe Tara na farka, wanka nayi da ruwan da ummi tahadamun, yau breakfast har daki ummi,takawomun ta ciyar dani da kanta,wata kauna ummi take nunamun wadda bazata faduba,har mamaki nakeyi domin ada can ummi bata nunamun kauna hakaba. Yauma, mun fito ansha hira, wasu yan'uwanma sun kara zuwa, nanesa kuma,da abokan arziki sekiran waya sukeyi sunamun sannu dazuwa. Kasancewa da yan'uwa yakara ragemun kewar Dr,domin kuma da tsananin kewarsa natashi,ga mafarkan danayi akansa. Wani Abu daya bani mamaki,banji Wanda yayi zancen mommy ba, sema jaje danaji ana kara yiwa ummi, kamar wani Abu yasameta. Adana tambayoyina nayi, semun kebe da ummi, nacigaba da sabgar gabana. Se bayan magriba, muka kebe a lokacin duk baki suntafi, semu kadai. Ina zaune akan gadon ummi,ita kuma tana kasa akan carpet tana yankewa hanif farce,na kalleta nace. "Ummi dan Allah,kisanar mini ina mommynah take, wlh duk hankalina atashe yake, darashin ganinta,dan Allah kisanar mini ko wani mugun abun yasameta." Shiru ummi,tayi batacemun komaiba, abun yankan farcen ta bawa hanif, tace yaje naninsu ta karasa masa,karba yayi ya fice, ita kuma ta dawo kan gadon ta zauna agefena tace, "kin matsa dayawa akan sanin inda mommy take, bari nasanarmiki duk abunda yafaru,yanzu" cikin zakuwa na gyara zama ina kallon ummi. Ummi ta fara bayani kamar haka: Ni ina zaune da mommy ne,da zuciya daya,kuma bantaba tunanin ita bahaka take zaune daniba. Arayuwarnan da makiyin boye,gwara na fili kasan irin zaman dazakayi dashi. Mommy ta cutar dani cuta meyawa, tunfarko danazo gidannan take cutar dani,ta kasan kasa. Kafin na haifeki duk barin cikin danakeyi dasa hannun ta, kema Allah ne yayi zaki fito duniya. Duk soyayyar datake nunamiki ta karyace,amma a badini bata da makiyi sama dake. A ranar dakika tafi kikabar gidannan bakiga tashin hankalin data shigaba, harda sume_ sumenta. Sabanin ni da mahaifinki damukaji ko'ajikinmu, batannakima bedamemuba. Dakyar muka samu muka shawo kanta,muka kuma roketa karta sanarwa da kowa,batanki. Bansan yazan misalta miki yanda mukajiba a lokacin nida mahaifinkiba, semukaji tamkar wata musiface aka dauke mana, hankalinmu gaba daya baya kanki,rayuwarmu kawai mukeyi. Se lokaci zuwa lokaci da mommy take tuna manake, idanma tatuna mana kedin haushinta mukeji, idan kikaga yanda daddynki yake fada akan haka sekin rike baki,tamkar ta ambato masa wata makiyar tasa. Duk Wanda ya tambayemu kina ina,semuce kina kasar waje kina karatu. Cikin ikon Allah, bayan shekara daya da wasu watanni da tafiyarki, sena kara samun ciki, banmasan dashiba seda yayi kusan wata hudu, murna agurin mu bazata misaltuba. A wannan lokacinne zuwan mommy garinsu zamfara, yayawaita bata wata batajeba,duk da Dama tana yawan zuwa amma na lokacin yafi yawaita. Haka nacigaba da rainon cikina haryakai watan haihuwa, a lokacin nasha mafarkai se'inyi mafarki wani Abu kamar miciji yazo ze caki cikina,sekuma na farka ina addu'a. Ranar wata laraba nahaifi yarana maza yanbiyu, aranarma seda mommy taje zamfara,wai zata hadomun magunguna,na kariya tunda ina bata labarin mafarkan danakeyi. Bankawo komaiba araina. Haka rayuwa tayita tafiya,yanda mommy tashiga jikinki tanunamiki kauna,haka tashiga jikin twins,suma sun shaku da ita sosai komai mommynsu. Mommy tashiga jikina sosai,nayarda da ita ita kuma ta cutar dani. Lokacin da shekaru sukajaa, kanin baban mahaifinki yayi ta fada,akan dadewarki wanne irin karatu kikeyi,dako ziyara baki taba kawowa gidaba,sedai mu muce munje,dake muna masa karyar muna zuwa dubaki. Haka zezo yayita fada,daga baya kuma se dif,shima yadena kamar ankulle bakinsa. Hakama yayyina sukayi ta fada,mudai munyi kunnen uwar shegu,suma daga baya se dif suka dena. Duk Wanda yake magana akan tafiyarki seda aka rufe bakinsa, daga bayama kowa yadena tambayarki aka manta dake. Nidai ina yawan tunaninki,amma dana tsananta se inji azababben ciwon kai,injini cikin mawuyacin yanayi dole nake watsar da tunaninki daga raina. A watanni biyar zuwa shida dasuka wucene, tunaninki yafara yawaita azukatanmu nida mahaifinki, sekuma nafara mafarkai dake, ko daddy banfadawaba naje gida nasanar da mahaifiyata,fada tamun sosai tace,muwanne irin mutanene yarinyarmu nacan wata kasa amma mu munanan hankalinmu kwance, duk da itama anrufe bakinnata amma wani lokacin tanadanmun zancenki,tana kuma umartata narinka miki addu'a,Allah yakareki aduk inda kike. Alokacin ma cewa tayi inkoma gida inta miki addu'a Allah ya kareki,daga abun ki. Ranar da bazan taba mantawa da itaba,wata ranar juma'a. A washegarin ranar da mommy tadawo daga garinsu. Tun safiyar ranar nake jina cikin wani irin yanayi, inajin tamkar wani Abu ze faru dani. Hakadai na daure nayi al'amurana. Ashe shima mahafinki da haka yatashi.........(labarin abunda yafaru ranar ummi tawaba zee ta kara da fadin") munata tambayarta wanne mutane take magana akai, amma taki bamu amsa se muzurai take mana tamkar sabon kamu. Addu'a muka Shiga tofa mata nida mahaifinki,domin yanayinta yayi kama dana me jinnu. Seda muka samu tadawo nutsuwarta se sauke ajiyar zuciya takeyi,sannan mukabar dakin muka barta ta huta. Amma bayan wasu awanni semuka karajin ihunnata me kuwwa fiye dana farko, wannan karan hauka tuburan tafara tana cire kayan jikinta tana yarwa tana fadin. "Sun cuceni,sun karyamun aikina, suncire mata su daga jikinta" mahaifinki shikadai kasa riketa yayi seda taimakon ma'aikatan gidannan maza. Dakyar suka samu suka daureta,tana zunduma musu ashariyar su kunceta setaje takashesu,tunda suka lalata mata aiki. Nidai lokacin banda aikin kukan tausayin mommy babu abunda nakeyi, nakasa fita inbar dakin datake, daddy ma yana tsaye kawai yana kallonta cikin jimami, wata mahaukaciyar dariya mukaji ta sheke da ita Mara dadinji, da sauri muka toshe kunnuwanmu, ita kuma yin dariyar takeyi ba kakkautawa........✍️ *By* *zeey kumurya & real farhana* ..........Tadau tsawon wasu mintuna tana dariyar sannan ta tsagaita,tana kallona tace. "Nacutar dake,ninan nina miki asirin da ciki baya zama ajikinki,nice nayi wa diyarki asiri akahadata da muggan aljanu tashiga yawon duniya,yanzu haka tanacan ta zama shahararriyar karuwa,sedai kashh,wasu sun batamin shirina,sun rabata da aljanun dake jikinta a yanzu_yanzu, kuma nice nasa acusa muku tsanarta acikin zukatanku kukaji ko ambaton sunanta bakwason ayi,sannan nasa akarufe bakin duk me magana akanta. Kisani Aisha banasonki banakaunarki,bani da makiyiya kamarki,duk kaunar danake nuna miki ta ganin idoce, bayan wannanma nabiki da wasu sharrukan kala_kala amma basa kamaki,saboda addu'ar ki,kuma bakya wasa da sallah. Wadancan yaranma dakika haifa naso kashesu amma....sekuma ta fashe da wani irin kuka Mara dadin sauti, daga baya kuma ta koma dariya. Innalillahi,kawai nake maimaitawa afili cikin razani da mamakin mommy,daddy kam suman tsaye yayi, amma bece komaiba,dashi mutum ne da idan ransa ya baci kokuma wani Abu ya firgitashi baya magana. Dakyar nasamu kuka yatahomun nafara rerashi,jikina se rawa yakeyi. Babban abunda yafi tayarmum da ahankali shine datace kinacan kinzama shahararriyar karuwa,bazan iya misaltamiki bakin cikin daya ziyarceniba a lokacin, daga bayama senadena gane komai se farkawa nayi naganni agadon asibiti, ansamu drip. Gwaggota nagani agefena,yunkurin tashi nayi,hakan ya ankarar da gwaggo na tashi, dasauri yanufoni tana zubamun sannu, hawaye nabin fuskata nace, "gwaggo ina alh,dan Allah kice masa yanemomun yata aduk inda take" sharemun hawaye gwaggo tahauyi tana fadin, "kiyi hakuri zainab zata dawo gareki da yardar Allah,(dayake daddy yamusu bayani atakaice) nifa dama nasan tafiyar yarinyarnan tawuce karatu,wanne karatune za'ayita yinsa batsayawa" nidai shiru namata ina sauke ajiyar zuciya, nikadai nasan menake ji araina. Kwanana daya aka sallameni,saboda matsawar danayi asallameni,muka dawo gida. A lokacin haukan mommy ya ta'azzara,tsirara take zaune, ko'ansiturce mata jiki,seta cire suturar tayar, tadinga ihu kenan tana fadar abubuwan data aikata. Lallai sharri dan'ankene,idan kika mommy a lokacin bazakice itamabace,mata yargayu da ita,hamshakiya amma takoma bakyan gani,abun tsoro, gaskiyar duniyarnan abun tsoroce Allah yasa mudace kawai,kwananta biyu anata magani damata rokiyya amma basauki,sema kara gaba da haukan Yakeyi,shine aka dauketa aka kaita gidan mahaukata. Yan'uwa da mutan gari,kowa yasan halin da'ake ciki da kuma abunda mommy ta aikata,domin duk Wanda yazo dubata,haka zataita sakar masa zantuka,tana tonawa kanta asiri.kowa se Allah wadai,yake da halin mommy, masu jajanyawa nayi masu dariya nayi,masu kukan tausayinta nayi,domin dukda ita tajawo wakanta amma abun akwai tausayi. Mahaifinki yasa malamai sumasa rokon Allah akan Allah karkato da hankalinki gida, yakuma bazama gari_gari nemanki,gidajen karuwai, ko Allah zesa adace,amma shiru ba'asamekiba. Nayi kuka nayi addu'a harna hakura, amma akullum senayi addu'ar idan kina raye Allah yakarkatomun da hankalinki zuwa gida,idan kuma kin mutune Allah yajikanji. Twins kullum sudameni da kuka,nakaisu gurin mommynsu,sedai na rarrashesu nacemusu sabuwar auntynsu takusa dawowa kekenan." Shiru ummi tayi,tana sauke numfashi, kuka kawai zee takeyi ba kakkautawa,cikin kuka nace, "yanzu duk soyayyar da mommy ta nunamun ta karyace, ada nake ganin kamarma tafini sonki,meyasa mutane suke hakane, son zukatanmu yamana,yawa. Mutum yadinga shirka akan duniya,ita yanzu mommy mene ribarta nayin haka,gashi ta batamun rayuwa tariga tahadi da bakin tabon dabaze taba warkewaba,arayuwata. Ya Allah kakaremu da sharrin masu sharri." Kawar dakai ummi,tayi tana kokarin maida kwallar data tararmata a ido. Cikin sanyin murya ummi tace, kibani labarin abunda yafaru dake tundaga tafiyarki zainab,naga kindawo gida cikin shigar kamala, bakamar yanda mukayi tunaniba, yanzu kinbar yawan barikin kokuma yaya?" Ajiyar zuciya nasauke, zuciyata namun zafi,bansan tuno rayuwata ta baya, amma ummi mahaifiyatace,dole na zayyana mata,kodan tasan matsayina a yanzu. Labarin duka abunda yafaru nabata, har aurena da abunda yabaroni daga gidan Dr,banboyemataba. Jinjina kai kawai ummi takeyi,wani gurin tayi kuka alabarin zee,wani gurin kuma takaici, wani gurinma dariya yabata. Babu Wanda yafi burgeta takumaji kaunarshi tashiga ranta,kamar mami, tajita tanason matar kuma tanason ganinta kodan yadan ta rike mata yarta. Sekuma Dr, da malam,koba komai basu kyamaci yartaba, sunyi amfani da ilimin da Allah yabasu. "Gaskiya zainab,kinyi rayuwa Allah ubangiji yayafe miki lefin da kika aikta, sannan kuma maganarki ta karshe a labarinki,ki kwantar da hankalinki insha Allah,Allah ze bayyana gaskiyar al'amari,kuma tunda kince mijinki besakekiba,zaki koma gidanki da yardar Allah. kikwantar da hankalinki karkisaka damuwa aranki,kodan cikin dake jikinki. Ammafa naji dadi dajin wannan daddadar labarannaki na aurenki,tabbas zainab ko dawowarki gidannan bemun dadin labarin aurenkiba,saboda alokacin ina fargabar Dame kikadawomun. "Allah ubangiji,yasakawa mijinki da maminsa da mahaifinsa da gidan Aljannah,sungama mun komai arayuwa. Zainab kisani burin kowacce uwa aduniya,taga ta aurar da yarta,musammanma yanzu da zamani yalalace. Allah kashirya mana zuri'a." "Ameen ummi" nafurta haka ina sauke numfashi. Mikewa ummi tayi tana fadin, bari naje nayi sallah nasanar da mahaifinki wannan daddadan labarin, narasama ina zansaka kaina dan farinciki." Murmushi kawai nayiwa ummi,nima na mike nanufi toilet danyin alwala. Kafin na idar da sallah har ankawomun kayan fruits cikin wani katon faranti,dariya nayi nasan wannan aikin ummine,dantaji ina da ciki yanzu zatayi ta dirkamun abinci. Janyo farantin nayi cikin,Tsinkewar yawu nafara sha,duk bugun zuciyata tana bugawa da tunanin yaya ne,da kuma begensa..... Ummi tana idar da sallah tanufi part din daddy,yana zaune akan darduma ya tasa laptop agaba yana latsawa,sallama tayi ta karaso jikinsa ta rungumeshi tana fadin, "Albishirinka mijinah" daddy yana murmushi yace, "goro fari kal matar" "princess dinka,Ashe tayi aure yanzuma daga gidan mijin take" tattara hanjalinsa daddy yayi akan ummi yace, "dagaske kike Aisha koda wasa" "dagaske nake maka daddy,babu wasa,aikasan bazan maka wasa amaganar aureba" raba jikinsa daddy yayi dana mommy,yafuskanci alkibla yayi sujjada ga ubangiji,kafin yadago yada hannunsa sama yanawa Allah godiya. Murmushi kawai ummi take dokawa,fuskarta dauke da tsantasar farincikin dayakasa boyewa. "Kai amma gaskiya matata,dole inbaki tukuicin zancennan,Wanda zesaki farin ciki kamar yadda kikasani." "Bani yakamata kayiwa tukuci Wanda ya auri,yarka da kuma wadanda sukariketa kafin auranta,susuka cancanki tukuici." "To Aisha wanene mijinnata,suwaje kuma suka riketan?" Gyara zama ummi tayi,tabawa daddy labarin zee duka Wanda tabata. Cikin jimantawa daddy yace, "yanzu yar cikinace tayi wannan rayuwar,kai amma baraka bata kyautamunba,kuma ta cutarmun da yarinya,amma taje indai duniyace zata gani akanta" haba alh,banason kanayin irin wannan maganar,abunda mommy tayi yariga ya wuce,sedai kawai muyi fatan Allah yakiyaye gaba, halin datake ciki yanzuma ya isheta ishara." Jinjina kai daddy yace, "inaga zanje kano gobe nahadu da malam Abubuwar gezawa" "amma,alh gobe kaman yayi kusa kabari mana nasan mijintah zenemeta da kansa insha Allah,daganan seku hadu" "A'a Aisha mutumin dayayi maka wannan abun bazakatsaya seya nemekaba,niyakamata nanemesa dakaina namasa godiya,har mijinnata" tausasa murya ummi tayi tace, "dan Allah kakara hakuri daddy,yarinyarnanfa korota yayi,yanzu idan kaje nasan malam ze bukaci ta koma,nikuma nafison seya gane gaskiya da kansa" murmushi daddy yayi yace, "shikenan Aisha, Allah ya bayyana gaskiyar da wuri, tunda Ku dole sukunja aji,karkuje ace kunzo biko ko,aina ganoki" dariya ummi tayi tace, "A'a fa nibahaka nake nufiba kawaidai......" Kawaidai me? Fadi gaskiya dai" dariya sukasa gaba dayansu.......... *KANO* Dr,yanda yaga rana jiya haka yaga dare, daga baya tashi yayi yafara jero sallah. Har akayi kiran assalatu. *SEYANZU NA SAMU CAJI NAMUKU,AMMA KO EDITING BABU🥺😢* ..........Tadau tsawon wasu mintuna tana dariyar sannan ta tsagaita,tana kallona tace. "Nacutar dake Aisha,ninan nina miki asirin da ciki baya zama ajikinki,tun farkon aurenki a gidannan,nice nayi wa diyarki asiri akahadata da muggan aljanu tashiga yawon duniya,yanzu haka tanacan ta zama shahararriyar karuwa,sedai kashh,wasu sun batamin shirina,sun rabata da aljanun dake jikinta a yanzu_yanzu, kuma nice nasa acusa muku tsanarta acikin zukatanku kukaji ko ambaton sunanta bakwason ayi,sannan nasa akarufe bakin duk me magana akanta. Kisani Aisha banasonki banakaunarki,bani da makiyiya kamarki,duk kaunar danake nuna miki ta ganin idoce, bayan wannanma nabiki da wasu sharrukan kala_kala amma basa kamaki,saboda addu'ar ki,kuma bakya wasa da sallah. Wadancan yaranma dakika haifa naso kashesu amma....sekuma ta fashe da wani irin kuka Mara dadin sauti, daga baya kuma ta koma dariya. Innalillahi,kawai nake maimaitawa afili cikin razani da mamakin mommy,daddy kam suman tsaye yayi, amma bece komaiba,danshi mutum ne da idan ransa ya baci kokuma wani Abu ya firgitashi baya magana. Dakyar nasamu kuka yatahomun nafara rerashi,jikina se rawa yakeyi. Babban abunda yafi tayarmum da ahankali shine datace kinacan kinzama shahararriyar karuwa,bazan iya misaltamiki bakin cikin daya ziyarceniba a lokacin, daga bayama senadena gane komai se farkawa nayi naganni agadon asibiti, ansamu drip. Gwaggota nagani agefena,yunkurin tashi nayi,hakan ya ankarar da gwaggo na tashi, dasauri yanufoni tana zubamun sannu, hawaye nabin fuskata nace, "gwaggo ina alh,dan Allah kice masa yanemomun yata aduk inda take" sharemun hawaye gwaggo tahauyi tana fadin, "kiyi hakuri zainab zata dawo gareki da yardar Allah,(dayake daddy yamusu bayanin abunda yafaru atakaice) "nifa dama nasan tafiyar yarinyarnan tawuce karatu,wanne karatune za'ayita yinsa batsayawa" gwaggo yafada tana kokarin fita domin kiran likita, nidai shiru namata ina sauke ajiyar zuciya, nikadai nasan menake ji araina. Kwanana daya aka sallameni,saboda matsawar danayi asallameni,muka dawo gida. A lokacin haukan mommy ya ta'azzara,tsirara take zaune, ko'ansiturce mata jiki,seta cire suturar tayar, tadinga ihu kenan tana fadar abubuwan data aikata. Lallai sharri dan'ankene,idan kikaga mommy a lokacin bazakice itabace,mata yar'gayu da ita,hamshakiya amma takoma bakyan gani,abun tsoro, gaskiyar duniyarnan abun tsoroce Allah yasa mudace kawai,kwananta biyu anata magani damata rokiyya amma basauki,sema kara gaba da haukan Yakeyi,shine aka dauketa aka kaita gidan mahaukata. Yan'uwa da mutan gari,kowa yasan halin da'ake ciki da kuma abunda mommy ta aikata,domin duk Wanda yazo dubata,haka zataita sakar masa zantuka,tana tonawa kanta asiri.kowa se Allah wadai,yake da halin mommy, masu jajanyawa nayi masu dariya nayi,masu kukan tausayinta nayi,domin dukda ita tajawo wakanta amma abun akwai tausayi.danni kullum sena zubar mata da hawaye. Mahaifinki yasa malamai sumasa rokon Allah akan Allah karkato da hankalinki gida, yakuma bazama gari_gari nemanki,gidajen karuwai, ko Allah zesa adace,kullum.cikin sadaka yake,amma shiru ba'asamekiba. Nayi kuka nayi addu'a harna hakura, amma akullum senayi addu'ar idan kina raye Allah yakarkatomun da hankalinki zuwa gida,idan kuma kin mutune Allah yajikanji,yayafe miki kurakuranki. Twins kullum se sudameni da kuka,nakaisu gurin mommynsu,sedai na rarrashesu nacemusu,mommy tayi tafiya,amma sabuwar auntynsu takusa dawowa,kekenan." Shiru ummi tayi,tana sauke numfashi, kuka kawai zee takeyi ba kakkautawa,cikin kukan nace, "yanzu duk soyayyar da mommy ta nunamun ta karyace, ada nake ganin kamarma tafiki sona,meyasa mutane suke hakane, son zukatanmu yamana,yawa. Mutum yadinga shirka akan duniya,ita yanzu mommy mene ribarta nayin haka,gashi ta batamun rayuwa tariga tahadi da bakin tabon dabaze taba warkewaba,arayuwata. Ya Allah kakaremu daga sharrin masu sharri." Kawar dakai ummi,tayi tana kokarin maida kwallar data tararmata a ido. Cikin sanyin murya ummi tace, kibani labarin abunda yafaru dake tundaga tafiyarki zainab,naga kindawo gida cikin shigar kamala, bakamar yanda mukayi tunanin ganinkiba, yanzu kinbar yawan barikin kokuma yaya?" Ajiyar zuciya nasauke, zuciyata namun zafi,bansan tuno rayuwata ta baya, amma ummi mahaifiyatace,dole na zayyana mata,kodan tasan matsayina a yanzu. Labarin duka abunda yafaru nabata, har aurena da abunda yabaroni daga gidan Dr,banboyemataba. Jinjina kai kawai ummi takeyi,wani gurin tayi kuka alabarin zee,wani gurin kuma takaici, wani gurinma dariya yabata. Babu Wanda yafi burgeta takumaji kaunarshi tashiga ranta,kamar mami, tajita tanason matar kuma tanason ganinta kodan yadan ta rike mata yarta. Sekuma Dr, da malam,koba komai basu kyamaci yartaba, sunyi amfani da ilimin da Allah yabasu. "Gaskiya zainab,kinyi rayuwa Allah ubangiji yayafe miki lefin da kika aikta, sannan kuma maganarki ta karshe a labarinki,ki kwantar da hankalinki insha Allah,Allah ze bayyana gaskiyar al'amari,kuma tunda kince mijinki besakekiba,zaki koma gidanki da yardar Allah. kikwantar da hankalinki karkisaka damuwa aranki,kodan cikin dake jikinki. Ammafa naji dadi dajin wannan daddadar labarannaki na aurenki,tabbas zainab ko dawowarki gidannan bemun dadin labarin aurenkiba,saboda alokacin ina fargabar Dame kikadawomun. "Allah ubangiji,yasakawa mijinki da maminsa da mahaifinsa da gidan Aljannah,sungama mun komai arayuwa. Zainab kisani burin kowacce uwa aduniya,taga ta aurar da yarta,musammanma yanzu da zamani yalalace. Allah kashirya mana zuri'a." "Ameen ummi" nafurta haka ina sauke numfashi,tare da ajiyar zuciya. Mikewa ummi tayi tana fadin, "bari naje nayi sallah nasanar da mahaifinki wannan daddadan labarin, narasama ina zansaka kaina dan farinciki." Murmushi kawai nayiwa ummi,nima na mike nanufi toilet danyin alwala. Kafin na idar da sallah har ankawomun kayan fruits cikin wani katon faranti,dariya nayi nasan wannan aikin ummine,dantaji ina da ciki yanzu zatayi ta dirkamun abinci. Janyo farantin nayi cikin,Tsinkewar yawu nafara shan kayan fruits din,duk bugun zuciyata takeyi tana bugawa da tunanin yaya ne,da kuma begensa,da tarin kaunarsa datake nunkuwa a kowanne sakan dayake shudewa acikin zuciyata..... Ummi tana idar da sallah tanufi part din daddy,yana zaune akan darduma ya tasa laptop agaba yana latsawa,sallama tayi ta karaso jikinsa ta rungumeshi tana fadin, "Albishirinka mijinah" daddy yana murmushi yace, "goro fari kal matar" "princess dinka,Ashe tayi aure yanzuma daga gidan mijin take" tattara hanjalinsa daddy yayi gabadaya akan ummi yace, "ban fahimtaba, dagaske kike Aisha koda wasa" "dagaske nake maka daddy,babu wasa,aikasan bazan maka wasa amaganar aureba" raba jikinsa daddy yayi dana mommy,yafuskanci alkibla yayi sujjada ga ubangiji,kafin yadago yadaga hannunsa sama yanawa Allah godiya. Murmushi kawai ummi take dokawa,fuskarta dauke da tsantasar farincikin dayakasa boyewa. "Kai amma gaskiya matata,dole inbaki tukuicin zancennan,Wanda zesaki farin ciki kamar yadda kikasani." "Bani yakamata kayiwa tukuciba, Wanda ya auri yarka da kuma wadanda sukariketa kafin auranta,susuka cancanki tukuici." "To Aisha wanene mijinnata,suwahe kuma suka riketan?" Gyara zama ummi tayi,tabawa daddy labarin zee duka Wanda tabata. Cikin jimantawa daddy yace, "yanzu yar cikinace tayi wannan rayuwar,kai amma baraka bata kyautamunba,kuma ta cutarmun da yarinya,amma taje indai duniyace zata gani akanta" "haba alh,banason kanayin irin wannan maganar,abunda mommy tayi yariga ya wuce,sedai kawai muyi fatan Allah yakiyaye gaba, halin datake ciki yanzuma ya isheta ishara." Jinjina kai daddy yace, "inaga zanje kano gobe nahadu da malam Abubuwar gezawa,namasa godiya shida ahalinsa" "amma,alh gobe kaman yayi kusa kabari mana akwana 2, nasan mijintah zenemeta da kansa insha Allah,daganan seku hadu" "A'a Aisha mutumin dayayi maka wannan abun bazakatsaya seya nemekaba,niyakamata nanemesa dakaina namasa godiya,har mijinnata" tausasa murya ummi tayi tace, "dan Allah kakara hakuri daddy,yarinyarnanfa korota yayi,yanzu idan kaje nasan malam ze bukaci ta koma,nikuma nafison seya gane gaskiya da kansa" murmushi daddy yayi yace, "shikenan Aisha, Allah ya bayyana gaskiyar da wuri, tunda Ku dole sukunja aji,karkuje ace kunzo biko ko,aina ganoki" dariya ummi tayi tace, "A'a fa nibahaka nake nufiba kawaidai......" "Kawaidai me?, Fadi gaskiya dai" dariya sukasa gaba dayansu.......... *KANO* Dr,yanda yaga rana jiya haka yaga dare, daga baya daya kasa baccin tashi yayi yafara jero sallah. Har akayi kiran assalatu.Masallaci yaje yayi sallar asuba yadawo,part din Rasheedah ya nufa,danyasanta da shegen bacci yanzu haka bata tashi tayi sallaba,knocking kofar yayitayi amma bata budemasaba,siririn tsaki yaja yakoma part din zee. Alkur'ani me girma yadauko yafara karantawa cikin kira'arsa me dadi,ko kuncin dake zuciyarsa ze ragu. Se kusan karfe bakwai yarufe alkur'anin, wanka yashiga. Dakansa yadafa ruwan tea yasha bayan yafito daga wankan,kunci dake zuciyarsa ya ragu,adalilin karatun kur'anin dayayi. Dakin zee yashiga yana gwada kiran wayarta akaro na babu adadi daga jiya zuwa yau,amma amsar dayace switch up. Dakin yake karewa kallo,yana sauke sassanyar ajiyar zuciya, saboda kamshinta dayaji Wanda yagama dakin,tamkar tana ciki. gani yakeyi tamkar zeganta,gaba daya part din yamasa girma da baki saboda rashin zee,gidan gaba daya babu dadi. Cover ta yabude yadakko wata rigar baccinta yana shakar kamshinta, lumshe idonsa yayi cikin tsananin kewarta,babu abunda yake bukata a yanzu sama dayaji zee rungume ajikinsa. yadade ahaka,badan yagaji da jin kamshinba ya ajiye rigar yafito daga dakin,yafice daga part din gaba daya. Sama yakara hawa gurin Rasheedah amma haryanzu bata tashiba,yayita bugu amma bata budeba. Sakkowa kasa yayi da nufin dakko key yabude kiran mami yashigo wayarsa. Cikin hanzari yadaga da sallama, amsawa mami tayi takara da fadin,"Mahmud kazo yanzu inason ganinka" "ohk mami ganinan zuwa" mayar da wayar yayi aljihunsa bayan sunyi sallama, Dama key din motarsa na hannunsa, hakan yasa shi ficewa,ya nufi gurin motar. Mami na zaune a falo yashigo da sallamarsa,amsa masa tayi ya nemi guri ya zauna,bayan sun gaisa mami tace, "Mahmud tun jiya dakabar gidannan naketa trying number zee amma akashe,nasan kaima kakikkirata,abunda nakeso dakai shine kakwantar da hankalinka insha Allahu,zainab tana hannu nagari,kuma babu abunda ze sameta da yardar Alllah.dasauri yadago yana duban mami yace, "mami tayaya zan hankalina ze kwanta,alhalin Matata da dankaramin ciki,bansan halin dasuke cikiba,kuma bansan inda sukeba.?" "Jikina yana bani zainab taje gidan iyayentane,kokamanta yanda tatada hankalinta akan zuwa gidan kafin tariyarta." Cikin zakuwa Dr,yace "to inane gidan nasu mami?" "Nima bansaniba." mami tafadi haka fuskarta babu alamar wasa. Kallon mami yake cike da mamaki,yanzu duk tsawon zamandatayi agidan mami amma tace batasan gidansuba,tokenan zee bata fada musu asalintaba, tabbas yayi kuskure daya auri zee batare da sanin komainataba,idonsa yarufe a soyayyarta,koda wasa betaba tambayarta wani avu daya dangancetaba,itama kuma bata taba fada masaba,koda sunan garinsu kuwa. Amma kuma da malam yace,baze auri zeeba se'angano asalinta, amma kuma daga baya seyaji bekara tada zancenba,bekuma san dalikiba. taune lips dinsa yayi cikin takaici,amma yakasa cewa komai. Kawar dakai mami tayi daga kallonsa,tausayinsane ya zirga mata amma duk da haka bazata fada masa garinsu zeeba,harse gaskiya ta bayyana. Tafison kafin zee tadawo seya gaskiya ta bayyana. "Kayi hakuri Mahmud, damuwa ba itace mafitaba addu'a kawai zamu dage da ita, kuma Dan Allah karka sanar da su aunty Fatima da hajiya,abunda kefaruwa,tada hankalinsu zasuyi musammanma hajiya. Malam ma zanje nasamesa anjima mu kara tattaunawa akan maganar,ajiyanma nasanar da kawunku shima yace, ze tayamu binkice iya iyawarsa." Cikin sanyin murya yace, "shikenan mami insha Allahu yanda kikace haka za'ayi nagode sosai mamina" "babu komai dana, burina kawai kadena damuwarnan,dandaga jiya zuwa yau harka fada,insha Allahu zamu gano inda take da yardar Allah,kaje kacigaba da addu'a kawai" gyadawa mami kai kawai yayi ya mike jiki asanyaye namata sallama yafice. Da kallon tausayi mami ta bishi harya bacewa ganinta. Shikuwa Dr,yana Shiga motarsa yakira Dr,kabeer,ko bari sugaisa beyiba yace, "pls k.b Dan Allah kasan inane garinsu zainab.?" "Zainab kuma," Dr kabeer ya furta cikin mamaki. "Ehhh,zainab matata" "amma Dr, meyafaru kake tambayata garinsu, wlh bansan inaneba,danni bamu taba zancen garinsu da itaba,katambayeta mana,kaidama can bakasan garinsuba kana matsayin mijinta" wani gwauron numfashi Dr yaja yace, "bazakaganeba k.b zancen bana Waya bane,idan munhadu anjima zanmaka bayani." Bejira me Dr,kabeer zeceba yakashe wayarsa. Yamarasa yazeyi akan wannan al'amari. Kiran Wayane yashigo wayarsa,dubawa yayi yaga rasheedah ce,bebi takan kiranba yakunna motarsa,megadi ya bude masa kofa,yafice daga gidan mami............. *BAYAN SATI 'DAYA DA KWANAKI* Rasheedah kam barin zee gidan Dr,seyazomata da wani salo Mara dadi,domin kwata_kwata tadena ganin walwalarsa,idanyafice tunsafe bata kara ganinsa se dare,tsakaninta dashi idan ta gaisheshi ya amsa,wataranma bata ganinshi a part din zee yake kwana,saboda yanzu tadawo da kazantarta. Abangaren Dr,kuwa duk inda yake tunanin zega zee,yaje amma ba'a daceba,hankakinsa atashe yake,danma shi mutum ne me baiwar jure damuwa. Yana kokarin boye damuwar dake nukurkusarsa arai,amma duk da haka,kana ganinsa zakaga yarame, yakoma ainihin muskilinsa,fuskarsa a kwanakinnan babu fara'a kokadan,ahade take kodayaushe. Dan ma mami kullum cikin kwantar masa da hankali take.Addu'a kawai yakeyi,Allah yakaremasa zee da abunda kecikinta aduk inda take. Lokuta dadama adakin zee yake kwana,rungume da kayanta yana shakar kamshinta,kwanakinnan jinsu yake tamkar shekaru,sukayi basa tare. Kuma haryanzu babu Wanda yasan abunda ke faruwa agidansu se malam,shikuma mami kafa_kafa tataka taje har gida tasami malam ta rokesa karya sanarwada kowa,yatayasu da addu'a kawai. Ko Rasheedah Dr, befadawaba,dukkuwa da nacin tambayar datake masa ina zee tatafi,mekuma ke damunsa amma yaki ce mata komai.Dr,kabeer kawai yafadawa shima befada masa ainihin abunda yahadasuba,yadai cemasa sunsamu sabanine shikuma cikin bacin rai ya koreta,tare da Dr kabeer dinma suketa faman nemannata. Maman Rasheedah tayi yunkurin fallasa abun,amma Rasheedah ta hanata,domin idan ta fada Dr,zeje a ina taji,daganan ze gane dasa hannunsu se asirinsu yatonu,badan maman Rasheedah tasoba tarufe abun. Yau Monday,tunsafe joeboy ya shirya yaje asibiti karbar result dinsa na gwajin da'aka masa. Dayaje asibitin yatarar da Dr din daze bashi,bezoba zama yayi a reception yana jiransa. Jikinnasa kam yayi sauki sosai,yawarke garau dashi,amma tunda yabaro asibiti daga kwanciyar yayi,benemi talyba,itama bata nemeshiba. Gidan datake zaunema,duk da nasane amma ko tunkararsa beyiba,yagane taly badan Allah takesonshiba,shiyasa yayiwa kansa alkawarin ya barta kenan har'abada..... Taly,tabi duk hanyar dazatabi domin ganin tasamu koda number Dr,ne amma Abu yagagara,yanke shawara kawai tayi zata kira Rasheedah tamata wayo tace taturamata. Datana da number Dr,tun time din data dauka a wayar zee,amma yanzu tanemata ta rasa,Dama ta canza waya,shiyasa ta kyautata zaton kotana tsohuwar wayartane. Number Dr,kabeer ma ta duba taga bata da ita,data kirashi tace yaturo mata. Gashi batason Dr,yagane ita tatona asirinsu amma da har asibiti zataje ta samesa. Yau Dr,befita da wuriba yana dakinsa na part din Rasheedah, yana duba abubuwa,a laptop. Sewajen takwas da Rabima ya shiga wanka. Rasheedah tana cikin baccinta taji kiran waya,sharewa tayi tacigaba da baccinta,kirannata akacigaba dayi,cikin takaici tatashi da nufin ta katse kiran amma setaga talyce, dagawa tayi cikin muryar bacci tace, "hello" daga daya bangaren taly tace, "am sorry idan nakatse miki bacci,ykk" "Haba bakomai ai,ina lafiya dafatan kema haka" Rasheedah ta fadi haka tana sakkowa daga kan gadonta. "Lafiya kalau nake,Dama kiranki nayi kituromun da number Dr,inason zanje asibiti ne gurinsa" tsayawa Rasheedah tayi cak, tafasa karasa shiga toilet din datake kokarin shiga,tace, "wanne Dr,kuma badai mijinaba gaskiya, danbazan iya tura miki numbersaba" "Haba Rasheedah, banajin dadine,natashi da ciwon marane, kuma bansan bin layin asibiti,nafison ina zuwa nakirashi seya dubani" Rasheedah sarkin kishi,kicin kicin tayi da fuskarta tamkar taly nagabanta tace, "Allah yasawake, amma gaskiya sedai ki nemi wani likitan,amma bazan iya baki number mijinaba,yanda baki da amanarnan inje kikaini ki baroni haka kawai" danne bacinran dayafara tasowa taly aranta,tayi tace, "banganeba mekike nufi dabani da amana Rasheedah, meyakawo kuma zancen amana,? Dubanifa kawai zeyi bafa wani Abu zemunba" "Eh mana,ko kina da amanarne, dakina da ita Aida bakici amanar aminiyarkiba,kodayake aidama haka halin karuwai yake,bakuda alkawari nasani ko kimun halin naku na rashin.... Ran taly yagama baci,dama ita saurin fushi gareta,cikin masifa takatse rasheedah da fadin, "kinga Rasheedah ya isheki haka, yaza'ai daga nakiraki kiban number sekifara, fadamun maganganu,danma na taimakeki na..... "Babu wani taimakona da kikayi" rasheedah ta katseta cikin karaji da fada,wani murmushi taly tace, "abun hardasu tsawa,lallai kinnunamun keba yarhalak bace,amma kamar yadda kikace karuwa bata da amana,zannuna miki rashin amanartamu,kitanadi mezakicewa mijinnaki alokacin dayazo tuhumarki,akan makircin dakika kullawa zee, domin zansanar masane da kaina,duk abunda muka aikata" wata dariya rasheedah ta kece da ita,daidai lokacin Dr,Mahmud yakaraso kofar dakinnata danyayi mata sallama,tsayawa yayi cike da mamakin dariyar me takeyi kuma da safiyar. Cikin daga murya kamar me fada yaji ta fara magana bayan ta gama dariyartata, "Toseme idan kinfada masa,kema bakyaleki zeyiba,gwarama ni matarsace kuma yar'uwarsa, zerangwantamun,kekuma na tabbata yaya Mahmud beze kyalekiba,danke kikawo masa kwarto yashigo har gida, har dakin baccin matarsa,seyafi jin takaicinki akaina,nikuwa aikina kawai,bude masa kofar gida da kuma masa jagora zuwa dakin zee danayi, sekayan dana watsar a toilet nakuma........✍️ ..........cikin faduwar gaba Dr,yabar bakin kofar ya koma kan kujera yazauna dabas,saboda juwar dayaji tana kwasarsa batare daya karasa jin zancen rasheedanba,innalillahiwa'inna ilaihirraji'un yashiga maimaitawa afili hannunsa dafe da kansa,me kunnuwansa suke jiye masa,Rasheedah da watane suka hada baki,suka kullawa zee sharri kokuma me?,wacece watan?...... Abangarensu Rasheedah da taly kuwa,cigaba sukayi da musayar yawu,kowacce bahakuri se zafin zuciya. Karshe Rasheedah ce tagaji ta katse wayar tana jan dogon tsaki. Ajiye wayar taly tayi akan madubu ta nufi toilet tana mita, da masifa ita kadai. Dr,yakai 4 minutes zaune yarasa memazeyi,bayason kara yanke hukunci cikin fushi,kamar yadda yayi abaya, seyatabbatar da abunda yake zargi sannan ze yankewa Rasheedah hukunci,amma tabbas idan maganar dayaji gaskiyace zamansa da Rasheedah yakare,kuma ayau ba'agaobeba zenomu zee aduk inda take a fadin duniya da yardar Allah,danyaga alamar kamar mami tasan inda zee take,yanda yaga hankalinta bewani tashiba,akan tafiyar zee din,danyasan mami da damuwa akan abu,musammanma yanda take kaunar zee. Danne bacin ransa yayi,ya mike yana fuzgar da iska daga bakinsa yanufi dakin Rasheedahn,tana toilet har time din,wayarta data ajiye akan mudubi yadauka,amma seyaga da key akan wayar kuma besan password dinba,ajiyewa yayi cikin takaici yakoma bakin gado yazauna,zuciyarsa na luguden bugu da tafarfasa,kalaman Rasheedah se kuwwa suke masa aka. Rasheedah ce,tafito daga toilet,ganinsa yasata danyin shock danbatayi tunanin ganinsaba,ga kuma yanayin data ganshi, ransa kamar abace. Shiga cikin nutsuwarta tayi tagaisheshi,be amsa mataba,senuni dayayimata da hannu ta bashi wayarta. Batare da tunanin komaiba ta dakko ta bashi, dukda wannanne karon farko, azamansu dayace tabashi wayartata. dama sedatabude masa key din ta bashi, gurin kira yashiga yadau number da rasheedah tayi wayar karshe da ita ya kwafe awayarsa,wadda ta mata saved da *new frnd*. Mika mata wayar yayi ya mike yafice. Binbayansa tayi da kallo tana tabe baki cikin takaicinsa,yanda duk yabi yahana kansa sukuni da walwala akan watacan banzar mata,siririn tsaki taja,afili tace, "zama kagama kunkuninka kadawo daidai,nidindai nice nikadai" hayewa gadonta tayi ta koma baccinta. Fitar dabeyiba kenan yakoma part din zee,afalo yazauna yayi dialing number taly. Taly tana kwance tana tunanin ta inda zata samu number Dr,kodan ta kuntatawa Rasheedah,zatagane ita tayiwa butulci,dama dan adam,kamasa ranane ya maka dare.kiran wayane yashigo wayarta,dubawa tayi taga bakuwar number ce, dagawa tayi amma batace komaiba,dantayi tunanin acikin sakarkarun samarintane. Cikin muryarsa me sanyi data sirka saboda bacin rai yayiwa taly sallama. Batasan sanda tamike zauneba,saboda yanda dadin muryartasa ya kayatar da ita. Amsawa tayi cikin iyayi tana wani makale murya. "Sunana Dr,Mahmud Abubakar gezawa,mene hadinki da matata Rasheedah?" wata mummunar faduwar gabace ta ziyarci taly,saboda yanda yamata tambayar,ga kuma farin ciki daya lullubeta na ganin tasamu tsuntsu daga sama gasashshe,tunda ya takaita mata wahalar Neman numbersa,yakirata da kansa. "Um...um tasani wani dan aikine." Taly tafadi haka muryarta nadan rawa,kamar yadda jikinta da zuciyarta keyi kuma batasan daliliba. "Wanne irin aikine,kuma a ina kuka hadu?" Yakara jehomata tambayar muryarsa akausashe. "Tacene nasamomata namiji dan saurayi,Wanda nasan yana harkar binmata, amma bansan mezatayi dashiba gaskiya,kuma ta dalilin wata kawata nasanta" taune lips dinsa Dr,yayi da karfi cikin tsananin bakinciki batare dayace komaiba,tsawon wasu sakanni. Harseda taly tace, "hello,hello" wata nannauyar ajiyar zuciya yasauke amma bece komaiba still,batare daya kashe wayarba ya mike zuciyarsa na kuna ya nufi saman Rasheedah cikin Sauri,dakarfi ya tura kofar dakinnata,firgigit ta tashi zaune tana kallonsa,yanda taga idansa yakada yayi jajurne yabata tsoro, itakanta taly bude kofar ya firgitata,wayar yasa a hansfree yace da taly ta maimaita abunda tace, maimaitawa taly tayi cikin jindadi,saboda tagane nufinsa. "Cikin tsawar data firgitasu duka yacewa taly, "kintabbata abunda kika fadamun gaskiyane,banason karya arayuwata idan har nagani karya kikemun daga baya,kema bazaki tsiraba." Taly data fara tsorata da lamarinshi tace, "wlh gaskiya nake fada maka....bejira ta karasa zancenba ya katse kiran tare da cillar da wayar akan gado yanabin Rasheedah da wani mugun kallo cikin tsana da takaici. Rasheedah da cikinta kemata kugi tare da juyawa saboda razana,ta fara ja baya ganin ya tunkarota. Kafarsa daya yadora akan gadon yace, "zaki fadamun gaskiyar abunda yafaru akan abunda nake zargi kokuma sena babbanlaki,a gidannan." "Wlh ni yaya bansan komaiba akan abunda kake zargi,banma gane me kake magana akaiba." Tafadi haka ilahirin jikinta na rawa. "Abunda naji kina fada awaya, dazu,kin'aikata cakuma abunda kawarki tace" yafadi haka cikin tsawa. Wani fitsarine yadigo mata,hannayenta ta hade duka biyu alamar roko cikin kuka tace, "dan Allah yaya kayi hakuri wlh..... "shut up!, stupid, just tell me what am asking you" yafadi haka cikin karaji yana hawa kan gadon. Kasa tayi da kanta,saboda yanda ya tatstsareta da inuwansa Wanda suke kara firgitata ahalin yanzu,cikin matukar tsoro,tana kuka ta zayyanemasa duka abunda suka kulla ita da taly,ta kara da fadin. "Dan Allah yaya kayi hakuri, wlh ba lefinabane sharrin shaidanne,inazaman zamana tazomun da wannan shawarar gashi tun ba'aje ko'inaba asirinmu ya tonu." Dr,daya zauna dabas tun lokacin da rasheedah take masa bayani,wata juyawa kansa yake masa saboda tashin hankali,Kalmar hasbinallahu wani'imal wakil kawai yake maimaitawa afili. Ahankali yadago dakansa yazubawa Rasheedah ido cikin murya me cike da tsantsar bacinrai yace, "kin cutar dani Rasheedah,kuma kin cutar da baiwar Allah zainab,meta miki meta tsaremiki arayuwa,dazaki bita da wannan mugun sharrin,tana zaune dake da zuciya daya amma ke Ashe cikin ranki mugunta kawai kike shiryamata,damafa ni nayi mamakin sakkowarki da har kuka shirya da ita,,amma bakomai kanki kikayiwa,amma ni Mahmud bazan iya kara cigaba da zaman aure dakeba kije nasakeki saki dayaaaa......wani uban ihu Rasheedah ta kurma tana fadin, "dan Allah yaya Mahmud,kayimun rai wlh ina tsananin sonka bazan iya rayuwa babu kaiba,natuba kayafemun" kobi takanta beyiba yafice daga dakin,yana sauka kasa direct gurin motarsa yawuce jikinsa har rawa yakeyi,ya kudircewa ransa yau inde zee tana raye seyanemota aduk inda take, horn yafara dannawa megadi ba kakkautawa,dasauri megadin yabude masa motar yafice da gudu. Da mamaki megadi yake kallonsa,gaskiya yau megidannasa ba kalau yakeba,danko.gaisuwar dayake masa be amsaba,addu'a yamasa akan Allah yakare ya kuma tsare hanya azuciyarsa. Ihu Rasheedah tacigaba dayi tana fadin tashiga uku,ta lalace taly ta cuceta,tamata sanadiyyar mutuwar aurenta,falonta ta fito tabiyo bayansa,amma karar motarsa kawai taji yafice,durkushewa tayi agurin tanacigaba da zunduma ihu tamkar sabon kamu.(hmmmm, a rayuwa kagina komai akan gaskiya tsakaninka da Allah sekaga dai_dai,Allah kasa mudace,ameen😢🙏) ************* Joeboy befi mintuna 15 da zamaba Dr,yakaraso amma besamu ganinsaba seda tara nasafe yawuce. Hannu ya mikawa Dr,sukayi musabaha sannan yanemi guri yazauna akan daya daga cikin kujerun dake gaban table din Dr. Wani file dr,yadakko ya mikawa joeboy.karba joeboy yayi yafara dubawa, glass din dake fuskarsa yacire yana zaro idonsa,murza idansa yayi domin tabbatar da abunda yagani. Mikewa tsaye yayi hannunsa na rawa kamar yadda zuciyarsa ke tawa,file din yafadi kasa. "Doc...tor.. me..nake.. gani,wannan anya kuwa result dinane, negative fa nagani" yafadi haka cikin rawar murya. "Calm dawn jaber,ka kwantar da hankalinka, kayadda da kaddara,wannan result dinnakane,abunda gwajin yanuna kenan,kuma tabbas abunda kagani a result dinka daidaine, kanadauke da cutar HIV amma....buga hannun da joeboy yayi akan table yakatsewa dr,maganarsa.wata yar kara yasaki,gumi na tsatstsafo masa ta ko'ina ajikinsa. "Yanzu duk yadda yake kaffa_kaffa seda taly tashafa masa kanjamau, yasan ajikinta u yakwasa,domin tunda yafara Hulda da ita bekara Hulda da wata macenba,lallai yau seyayiwa taly dukan mutuwa. Ko file dinnasa be kallaba,balle ya dauka,yafice daga office din likitan azafafe tamkar ze tashi sama. Da kallo kawai doctor yabishi,yana girgiza kai. Cikin tsananin bakin ciki,ya nufi motarsa yabata wuta ya fice daga asibitin.gidan da taly take yanufa direct. Taly na zaune a falo tana kwancewa da sakawa,akan yadda zata mallaki Dr,tunaninta yatsasayane akan zatayi asubanci gobe taje Niger gurin bokanta,tasan shikadaine zemata aikin da Dr,zesota,danta lura Mahmud akwai zafinkai,tasan yanzu Rasheedah kam tagane kurenta. Tamkar ancilloshi taga mutum yashigo se huci yake shikadai, idanunnan sunyi jajur,tamkar gauta.A haukanta zuwa yayi gurinta da soyayya,mikewa tayi tana binsa da wani kallo ta wani rike kugu,cikin gatsali tace, "malam lafiya kashigomun gida,tamkar anjehoka kazo kawani tsayamun ak...wani wawan mari ya wanka mata,jikake tau! bajiri tahadiye maganartata,dafe kuncinta tayi cikin jin azaba,jinta hardaukewa yayi na wucen gadi,kunnenta yamata wani dimm,cike da mamaki take kallonsa, kwallar azaba ta cika mata ido,kafin ta ankara yakara bata wani adayan kuncinta,batasan sanda ta hantsila tayi bayaba,saboda karfin marinn,joeboy babu bayanin komai yazare belt din jikinsa,yahau jibgar taly yana hada mata da hauri da kafa,harda naushi. ihu taly take kwararawa da dukkan karfinta,tare da bukatar agaji,amma babu mejiyota. Joeboy kuwa tamkar yasha maganin tauri,se aikin jibgarta yakeyi, tun tanayin ihun da karfinta,har muryarta ta dashe,se numfarfashi datake fitarwa,seda joeboy yatabbatar ta jibgu iya jibguwa sannan ya kyaleta yana sauke numfarfashi akai_akai,tamkar Wanda yayi tseren gudu. Cillar da belt din yayi,yanufi kitchen din gidan, da niyyar dauko makami,domin wannan dukan dayayiwa taly,yayi kadan aganinsa. tea flaks yadauko,wanda ke cike da ruwan zafi,yadawo falon. Danyanashiga kitchen din dashi yafara cinkaro. Taly dake kwance magajiyyan,se numfarfashi takeyi, amma ko hannunta bazata iya dagawaba saboda jibguwa, ga jikinta duk yafarfashe,fuskarta ta kumbura tayi suntum,doguwar rigar jikinta joeboy yadage sama,taredayin kasa da pant din jikinta, cikin mugunta ya kwara mata tafashashshen ruwan zafin daketa ta turiri tunda yabude flaks din, agabanta,wata kara taly tayi cikin muryarta data dashe saboda tsananin azabar dataji,ta ziyarceta...✍️ _*KUYI HAKURI DA TYPING ERROW,WLH INA FAMA DA MATSALAR IDO,INA BUKATAR ADDU'ARKU*_ *LAST PAGE* ...........Daganan taly bata kara sanin inda kanta yakeba. Shikuwa joeboy ganin ta sume,yazube akan kujera yana maida numfashi idanunnan sunyi jajur,yasan alhakin zee ne yake bibiyarsa yasan wannan sakamakon cin amanarta dayayine,amma taly ta cucesa yayi danasanin saninta arayuwa. Kuka hafashe dashi wiwi tamkar wani karamin yaro....... *_____________* *DR,MAHMUD* *______________* Hankalinsa a matukar tashe yakarasa gidan mami,gudu yake zubawa bana wasaba acikin motarsa,iko da kuma kariyar Allah ne kawai yakaishi lafiya. Mommy na kitchen taga mutum yafado mata tamkar ancilloshi, ko sallama babu. Zubamasa ido tayi kawai tana kallon ikon Allah,tsantsar tashin hankalin data hango atattare dashi shiya tabbatar mata ba lafiyaba. "Lafiya kuwa Mahmud,meyafaru?" Mami ta jehomasa tambayar cikin dan razani. Bebata amsaba,se tsugunnawa dayayi akan gwiwoyinsa, yakama kafar mami, cikin muryar tashin hankali yace, mami dan girman Allah,badanniba mami kifadamun inda zainab take,wlh ina azabtuwa da rashinta kuma ayau Allah yabayyana gaskiya,zainab bata da masaniya akan abunda yafaru,sharri ne kawai da makirci aka kullamata." Wani gwauron numfashi mami taja, tana hamdala ga ubangiji aranta da gaskiyar ta bayyana,,amma a fili batace komai,se dafa kafadunsa da tayi ta masa alama daya tashi daga tsugunnon dayayi. Girgiza mata kai yayi idonsa yaciko da kwalla,sakin kafadartasa tayi tayi gaba zuwa falo,cike da tsananin tausayinsa. Kana ganinshi kasan baya cikin kwanciyar hankali,duk yabi yarame. Shima Dr,mikewa yayi yabiyo bayan mami. "Ka kwantar da hankalinka Mahmud,da izinin Allah yauzakaga zainab, kazauna muyi magana" cewar mami tana zama akan kujera. Shima zaman yayi, a gefen mami yana sauke numfashi. gyara zama mami tayi ta bawa Dr,labarin zee atakaice. Kafe mami yayi da ido tamkar itace zee din,kwalla na diga daga idonsa. "Mami dama haka zainab tayi rayuwa amma bansaniba,shiyasa lokuta dadama nake mamakinta yanda lokaci guda ta sauya daga me tsiwa zuwa shiru_shiru, ashe da dinma bayin kanta bane. Kuma dama alh,dan gaske shine mahaifinta amma koda wasa bata taba fadamunba,datuni banje har abujan na nemotaba,tunda" "yanzudai komai yawuce Mahmud,seka shirya yanzu kayi haramar zuwa garin Abuja nasan insha Allahu tanacan.,kuma gidan mahaifinta baze boyuba,tunda babban mutum ne." Mikewa Dr,yayi yana fadin,"ashirye nake mami, babu wani bata lokaci,yanzu zan tafi." Addu'a mami tashiga jero masa na fatan dacewa, da kuma kariya da tsarewar Allah atafiyar,amsamata yayi ya fice. Yabar mami da tagumi, dukda Dr, bewani yimata bayaniba akan yanda gaskiya ta bayyana, amma tasan baze wuce makircin su Rasheedah bane,dantasan halin mahaifiyarta farin sani.......... *_________* *ABUJA* *_________* Kwanakinnan nayisune cikin farin ciki,saboda kulawa da kauna da tarairayar da iyaye da yan'uwa suke nunamun. Sosai zaman Abuja ya karbeni, jikina yayi bul_bul fatata banda sheki da kyalli babu abunda takeyi. Ammafa duk abunda nakeyi tunanin Dr,na manne azuciyata,kewarsa tacikamun ruhina,dauriya kawai nakeyi ina al'amurana. Yau tunda natashi banajin dadin jikina,tun ina daurewa har ummi ta gane. data tambayi meke damuna nace mata ciwon Kaine,maganin ciwon kai ta bani nasha tace na kwanta,na huta. Dama ciwonkanma nadamuna, inashan maganin se bacci ya kwasheni. Tun wajen 11 na kwanta amma seda 2 ta wuce na farka, shima yunwace ta farkar dani. Dasauri na tashi nashiga toilet seda nafara watsa ruwa na dauro alwala nafito nayi sallah,sannan na fita zuwa kitchen. Hadadden kuskus dayaji kayan hadi naga andafa,amma ni Sam senaji be burgeniba,dubawa nayi kozansamu wani abunda zanci amma komai na kitchen din bemunba. Cikin fara galabaita da yunwa naje nasanar da ummi, tace to menakeson ci,nace mata taliya da manja da yaji. Dakanta ta shiga kitchen din ta dafomun, ta kawomun hardaki... Sallar azahar ce,kawai ta tsaidashi ahanya, sekuma maida dayasha a wani gidan mai.kafin la'asar yashigo garin abuja, gudu yake shararawa amma gani yake tamkar mortar bata gudu, wata doguwar ajiyar zuciya yasauke sanda yashigo garin abuja, yauko ruwa besawa cikinsaba,balle abinci. Faka motarsa yayi atasha yafara tambayar gidan alh dangaske, mutanen farko daya tambaya irin yan zaman bakin tasharnanne, dasauri wani matashi yace yasan gidan ze rakashi, godiya ya masa yashigo motar suka tafi yana nuna masa hanyar har gidan. Hannu yazira a aljihunsa yazaro 2k yabawa matashin,godiya matashin yahauyimasa. Shidai kawai Dr,tsayawa yayi yana karewa gidansu kallo, fadar tsaruwa da haduwar gidan bata lokaci agurinsa,amma gidan yakai karshe a haduwa. Fitowa yayi daga motar yataka har bakin wangalelen gate din gidan yafara knocking cikin sauri,kamar yadda zuciyarsa ke bugawa da sauri. Megadine yataso ya bude masa,bayan sungaisa yake tambayarsa daga ina. Atakaice Dr,yace masa shi bakone daga kano, yakuma fada masa cikakken sunansa. Dayake malam sananne, se megadin yabawa Dr, izinin shigowa tare da hadashi da wani ma'aikacin gidan me suna idi, amintaccen yaron daddyne,dayake kular masa da harkar cikin gida. Ummi tana falo azaune ita da twins da zee takoro matasu, daya daga cikinsu masu aikintace tashigo ta sanar mata tana da bako a waje. "wanene?" Ummi ta tambaya. "Banganshiba amma dai idi yacemun sunansa Mahmud Abubakar gezawa" dasauri ummi ta mike tsaye tana fadin, "zubaida kinji sunan kuwa daidai?" "Eh wlh hajiya haka yacemun" "ohk,maza yisauri kijekicewa idi,akaisa babban falon baki,kukuma kuhada masa abinci dasu drinks ganinan zuwa" amsawa zubaida tayi ta mike tafice. Hamdala ummi, takeyi domin tagane surukintane yazo, tana addu'ar Allah yasa yazo akan komawar zee dakintane. Amma bazata fadawa zee ba sedai ta mata surprise daga ita har daddy. Tsadadden mayafinta dake tashin sassanyen kamshi ta dakko ta yafa. Twins naganin ta haka suka rukunkumeta waise sunbita, dole ta kama hannuwansu suka tafi tare,dan'idan tace bazata dasuba sesu cika gidan da ihu. Iso idi yaje yay wa Dr, zuwa cikin gidan,tare da masa jagora har part din bakin.Dr,yana zaune a falon bakin yana karewa falon kallo,yana ganin irin dukiyar da'akakashewa falon,cikin mintuna kalilan ma'aikatan gidan suka cika masa kan dinning din falon,da kayan ciye_ciye. Shikam hankalinsa duk ba'akan wannan yakeba,yanaga sanin halin da matarsa take ciki. Jinginar da kansa yayi ajikin kujera idonsa a lumshe. Sallamar ummi cikin sassanyar muryata yasashi bude idonsa da sauri, tare da amsa mata sallamar,saboda jin muryar tamkar zee dinsa,saidai tafi ta zee manyance kawai. Koba'afada masaba yasan itace mahaifiyar zee saboda tsananin kamar dasukeyi. Karasowa ciki ummi tayi, tana satar kallonsa,ita kanta ta yaba kyawu da cikar zati,da Allah yayiwa surukinnata. zamowa Dr,yayi daga kan kujerar yahau gaishe da ummi,cikin kulawa da sakin fuska ta amsa masa,tana tambayarsa,iyali da mutanen gida. Shiru ummi tayi bayan sungama gaisawar, se twins dasuka karasa gurin Dr,sunata masa surutu, bayan sun gaishesa.harsuna fada masa sabuwar auntynsu tadawo. Wata sassanyar ajiyar zuciya Dr,yasauke domin yasan zee yaran suke nufi. Ummi dai mikewa tayi tabashi guri, yaci abinci kafin taturo masa zee, tayi_tayi su hanif su taho amma sukaki,waisu agurin new uncle dinsu me kyau zasu zauna. Kyalesu tayi, tafice abunta. Idi ne yashigo yasanar da Dr, idan yagama cin abincin ga dakinan akwai toilet yashiga ya watsa ruwa. Hankalin Dr, duk bayakan wannan shidai burinsa yaga matarsa. Dakin yashiga bayan yabar twince da wayarsa sunata game, yaran sunmasa kyau, kuma sun matukar burgesa,gasu da tarbiyya. Toilet din dakin yashiga ya watsa ruwa ,tare da dauro alwala. Kayan jikinsa ya mayar, man dayagani akan mudubun dakin yadan mutstsika sannan,yashimfida dadduma yatada sallar la'asar..... cikin farin ciki, ummi tadawo part dinta, dakin zee tashiga. Ina zaune ummi tashigo dakina,tana fadin,"Zainab!, kindade dayin wankane.?" "A'a ummi, yanzu dana tashi nayi." "Ohk tashi kiyi sallah kisauya kayan jikinki, kidakko wannan dinkin da'aka kawo miki jiya kizaba aciki kisaka. Da mamaki nake kallon ummi, "ummi, unguwa zamujene"?"Bansan yawan tambaya ki shirya kawai" ummi ta fadi haka tare da juyawa ta fice daga dakin. Bani da zabi banda bin umarnin ummi, toilet na shiga nadauro alwala. Ina idar da sallah na shirya cikin Wata atamfa super dinkin Riga da zani.hijabi na dora Wanda yashiga da atamfar na fita zuwa dakin ummi, bayan nafeshe jikina da dadadan turaruka,masu sanyin kamshi. Afalo muka hadu da ummi, ta sanarmun inje part din baki inada bako. "Ni kuma ummi, wanne bako, bayan da aurena" na tambayi ummi cikin mamaki. hararata ummi tayi tace, kiwuce kijeni, ainafiki sanin kina da auran" zankara magana ummi ta katseni ta nuna kofa kawai, alamun na fice. Cikin sanyi jiki nafara tafiya zuciyata nata tararrabin,wanne bako kuma nayi alhalin da aurena, to me ummi take shirinyine. Ahanya naci karo da idi, tare da twins,wadda ummi tatura adakkosu,domin subawa su Dr,guri. Bugun zuciyatane ya tsananta sanda na karaso part din. Cikin dauriya nabude kofar falon na shiga bakina dauke da sallama,kamshin danaji a falonne yasani dago kaina da sauri,ina kallon inda amon sautin daddadar muryarsa ke amsamun sallamata. Gabanane yayanke yafadi,dan banyi tunanin ganinsa nankusaba,saboda yanda na baroshi yadau zafi sosai akan lamarina. Murza idona nahauyi ganin yanufoni zuciyata na bugawa, atunanina mafarkan dana sabayi dashine. Bude idona nayi nagadai shidinne agabana, jikinane yadauki rawa nayi baya luuu zanfadi, dasauri Dr, yataroni nafada faffadan kirjinsa. Atare muka saki wasu tagwayen ajiyar zuciya,kamshin jikinsa dana shaka yasaukarmun wata nutsuwa, kallon cikin ido mukewa juna, kallon me cike da kauna, da dumbin sakonnin masoya. Amma bakunanmu sungaza furta komai saboda nauyin da harshikanmu suka mana. "Ashe dama zezo gareni nankusa, alokacin dabanyi tsammaniba, tabbas soyayya gaskiyace, kuma nasan shima kwanakinnan cikin tashin hankali yayi su,saboda yadda naga duk ya rame. gabadayanmu jikinmu yayi lakwas barinmani da kallonsa ya kashemun jiki gaba daya, kwallace ta cikomum idona,lumshe idannayi,ina dan fesar da numfashi,daga bakina,inajin yanda zuciyarsa ke bugawa. Rabani yayi daga jikinsa, Yakama hannuna muka zauna akan kujera. Cikin raunin murya yace, "Princes am sorry,na hukuntaki akan lefin dabaki da masaniya akai, na cutar dake,kiyafemun plsssss! Yanda yaja maganar seda tsigar jikina tatashi, tausayinsa yacikamun zuciya ganin hawaye na zuba daga cikin idonsa. Hannuna nakai nima ina hawayen,nafara goge masa nasa nace, "babu komai mijinah, namaka uzuri,komawaye yaga abunda kagani irin hukuncin daze dauka kenan" lumshe idonsa yayi cikin jin dadin kalamanta, ahankali yayi kasa da kansa, yasumbaci cikinta tare da fadin, "sorry twins dina,abbanku yamuku lefi, amma nayi kewarku sosai dafatan bakuyi fushiba,kun wahalarmun da love dita." Nidariyama yabani yanda yadage yana magana sekace da wani babban yake maganar. Shafa lallausan gashin kansa nahauyi, ina lumshe idona cikin tsananin farin cikin, ganinsa. Gaskiya farincikin danake ciki ahalin yanzu baze misaltuba. Jikawai nayi mutum yajanyoni jikinsa, ahankali na bude idona ina kallonsa, shima kallonnawa yakeyi. "Love nagake,korama bakiyiba hankalinki kwance,sema kyau da kika kara,nikadai nayi kewarki kenan." Banbashi amsaba,sebakina dana hade da nasa,danyanda yake magana bakaramin tsumani yakeba. Abunnema yasamu dama ankwana biyu ba'ahaduba, nanfa Dr, yahau yamutsata, cikin salonsa me tsayawa mutum,arai. Itama zee yau salon datake masa kokarin zautar dashi yake. Seda zee taga yana kokarin wuce gona da iri, sannan kwace kanta tana maida numfashi. Dr,bece mata komaiba domin shima yasan gurin dasuke bedace suyi sex ba. Kusan 3 minutes suna maida numfashi, kafin zee tayi karfin halin kama hannunsa,zuwa dinning. Dantasan halinsa dakyar inyaci abinci. Dakanta tayi serving dinsa, takuma bashi abincin abaki cikin salon soyyarta. Yanaci yana bata labarin abunda yafaru bayan barinta gidansa, sosai zee tayi mamaki da sunan taly yafito, tarasa meta tsarewa taly arayuwa, tayi auranma amma bazata barta ta hutaba. Hirarsu suka cigaba dayi cikin tsananin farinciki da annashuwa,walwala da jindadi....... ************* Rasheedah seda tagama gunjin kukanta,sannan ta kwashi kayanta a trolly tayi gida, tana kuka tasanar da mahaifiyarta abunda yafaru, kozama bata bari tayiba tatasa keyarta zuwa gidansu Mahmud,Allah yasoma malam befitaba, tijara tahauyi da bala'i,agidan wai ita Mahmud ze wulakanta yasakarmata ya, babu Wanda yace mata kanzil hartagama,har umma kuwa. Sedatagama malam.yadubi Rasheedah yace ta fada masa gaskiyar abunda yafaru, har Mahmud yasaketa. Rasheedah duk dan arangwanta mata ta fadi gaskiyar duk abunda ta kulla tana kuka. Salati kowa dake gurin yadauka,dansu seyanzuma sukasan zee bata gidan Mahmud.hajiya kaka tayo kanta da masifa da zagi. Dakyar malam.yasata tayi shiru, yakumace shi babu abunda zece game da wannan lamari se'abunda Mahmud yace, tunda shi tayiwa lefi kuma shi zezauna da ita. Kiran wayarsa malam yayi amma taki shiga. Sedaga baya dasukayi waya da mamine tasanarmasa inda Mahmud yatafi. Hakuri yabawa maman Rasheedah, akan su jira dawowar Mahmud se'asan abunyi. Itakam umma Allah wadai tayi da halin yar'uwarta dana rasheseedah, tayi datasanin hada auranta da Mahmud. Shukura kuwa har kukan tausayin zee tayi,dataji abunda ya faru..... ****************** Daddyma daya dawo yaji matukar dadin ganin Dr, kuma yayi farinciki. Sungaisa cikin girmamawa da farinciki, sunsha hira sosai, tun Dr, yana sunsunne kai hardai ya ware ya saki jikinsa. Sunkuma tattauna akan abunda yafaru cikin fahimtar juna. Fadar iri karramawa da girmamawar da akayiwa Dr agidansu zee bata bakine. Anan Dr, ya kwana a part din baki, zee harta kwanta adakinta ummi ta korata gurinsa. Ranar kam Dr, yadirjeta,sedatasa masa kuka wiwi sannan ya barta ta sarara. Tarairayarta yake tamkar kwai, soyayya yake nunamata zallarta tare da tsantsar kauna me tsayawa mutum arai, me wuyar mantawa a zuciyar dan'adam. Washegari gari Daddy yace dole su shirya su tafi zuwa kano, ummi taso su kara kwana 2 amma daddy yace,jiranme zasiyi, su tafi gidansu kawai. Tare suka tafi dukansu,a gidan malam,sukayada zango. Anmusu tarba irin ta bangirma,kowa se girmama juna akeyi, hajiya kaka kamar tayiwa daddy sujjada, saboda girmamawa. Itakam ummi, burinta kawai taga mami ta mata godiyar abunda ta mata. Seyamma sukaje gidan mami, nanma sunsamu tarba taban girma, dama mami tasan da zuwansu. Sosai ummi da daddy sukayiwa kawu da mami godiya,akan rikon dasukayiwa zee. Se dare suka koma gidan malam. Zee kuwa tana gidan mami se'angyara mata gidanta gobe zata koma. A washegari daddy yagabatar musu, da kyaututtukan dayayi niyyar basu, ya bawa Dr, wani katoton gidansa dake nan kano, a unguwar tarauni, tare da alkawarin gina masa clinic, da kyautar kujerar hajji da makudan kudi. Su malam ma, dasu mami,hajiya kaka,umma,kawu harsu shukura ba'abarsu abayaba, duk yahada yabiya musu hajji da umra, hatta da dr,kabeer datasa kyautar shima. ummi ma tayiwa kowa kyauta ta bajinta musammanma mami. Godiyakam sunshata ba'adadi hajiya kaka harda kuka,kamar bata taba zuwa makkaba. Gidan da daddy yabawa Dr, agyare yake damutanema aciki suna haya, wani gidan yasauyamusu,aka kara yiwa gidan kwaskwarima,su zee suka koma. Kyawun gidan da tsaruwar gidan baze faduba,ku kiyasta kawai da kanku. Komai najindadin rayuwa akwaishi agidan, lokacin dasuka koma cikin zee yashiga Wata na hudu. Rasheedah kam yanzu tayi lakwas,tayi nacin Dr, yamaidata amma yaki. Tayi kuka tayi nadamar biyewa sharrin zuciya,har gida taje tanemi gafarar zee. Uwartama tayi nagama,tunda duniya ta juya musu baya. Wani wan mahaifin Rasheedah,irin me zuciyarnanne,dama tarata yakeyi dayaji abunda yafaru yabata kwanaki,bayan gama iddarta ta fito da miji,ita tunda tafitoma babu Wanda yace yana sonta, balle tafito da mijin,kwanakin daya dibarta na cika, aikuwa wan mahaifinnata yabada ita sadaka ga wani abokinsa, yana da mata daya da yaya shida. Mamanta tatubure yarta bazata gidan tsohoba,shikuma yace aure babu fashi, mahaifinta kam bece komaiba akan lamarin.batasan sanda aka dauro aureba,se zuwa kawai yayi yace Rasheedah ta shirya su tafi, dama yagama sai mata komai na amfanin gida dazata bukata. Rasheedah na kuka,itama mamanta na kuka haka ya tasa keyarta yakaita gidanta da kansa,dole Rasheedah tahakura ta zauna agidan mijinta tunda bata da zabin daya wuce haka,shima mijinnata ba lefi yanada rufin asirinsa,kuma suna zaune lafiya da matarsa. joeboy kam duniya ta juya masa baya,al'amura duk sun tsaya masa cak, dama ita duniya komai lokacine. Har gidan zee yanema, yaje kafa_kafa ya nemi gafararta akan abunda ha mata,yana kuka wiwi. Ita zee tamadade da mantashima a rayuwar ta, dayazo dinma tausayi yabata tace ita dama bata rikeshiba ta yafemasa. Godiya yayta mata sannan yatafi. Cikin zee yashiga watan haihuwa, gashi cikinnata katone,kowa yagani seya tankata. Malam kullum seya aika mata da rubutu. Ranar wata lahadi zee tatashi da nakuda, babata lokaci Dr,yadauketa zuwa asibi. Zee taci bakar wahala,dan har anamata shirin aiki ta santalo yayanta daya bayan daya har uku. Maza biyu mace daya. Zokuga murna agurin Dr,rasa inda zesa kansa yayi dan dadi da murna. Dangima kowa murna dason barka yakeyi Gidan mami aka wuce da ita, daga asibiti. Ranar suna yara sukaci sunan, malam da daddy,macen kuma sunan mami. (Ahmad,abubakar,Rahma) Amma ana kiransu da, noor,sadiq da nana. Watan zee biyu da haihuwa ta koma gidanta bayan tazaga yan'uwa da abokan arziki. Har gidan maman taly taje,amma dakyar Dr ya barta. Batayi zaton ganin taly agidanba. Amma kuma abun mamaki taly tana gidan, dafarkoma zee bata ganetaba, saboda tayi baki ta rame, wasu kuraje duk sun feso mata, ga wani ruwa medoyi datake fitarwa daga gabanta. Taly na kuka,tasanar da zee abunda joeboy yamata, kuma yafice yabarta a mummunan yanayi bayan ya kwashe takardun duk wata kadara daya mallaka mata, dakuma kudadenta. Baba megadinema ya taimaketa,yakaita asibin gwamnati saboda babu kudi, yan kudin hannun mama ta tattare aka saimata magani, amma gabanta kam sunce ya rube, ga cutar kanjamau datake da ita, haka suka dawo gida ita na kuka mama na kuka, rayuwa tayiwa taly baki,abincin dazasucima se mama tayi bara suke samu. Gidan data zauna da motarta duk joeboy yasiyar, Itama zee seda ta zubarwada taly da hawayen tausayi, kudi me tsoka tabawa mama,takuma ce zata dinga ziyartarsu akai_akai insha Allah. Taly se kalkon kyawawan yayan zee takeyi, cike da sha'awa. Tana kuka tana neman gafarar zee, Lallai ta yadda duniga, duk ABUNDA KASHUKA SHIZAKA GIRBA, duk hanyoyin databi wajen ganin zee ta wulakanta,amma gashi se gaba takeyi,ita kuma ga sakamakon abunda yasameta nan. Agurin taly zee takejin labarin saheera da fareedah suma duk sun tuba sunyi aure, bayan bariki ta juya musu baya. Bayan wasu watanni akayi taron bude sabon clinic din Dr. dake gaban gidansu zee din,ma'aikata basuyi wahakar samuwaba duba ga halin da kasarmu take ciki na wahalar aiki. A wannan kwanakinne kuma aka saka ranar, auransu shukura da zulaihat, Wanda a yanzu ta sakko suke mutunci da zee sosai. Wata rana, zee sunfita shopping ita da Dr, suka hadu da aunty sameera. Itama tayi auranta tarema da mijinta suke, aikuwa sunyi murnar ganin juna, aunty sameera dama tanemi zee,amma batasamu address dintaba seyanzu da Allah yahadasu. Bawa juna address din junansu sukayi, aikuwa suna zumunci sosai. Agurin aunty sameera, zee taji labarin aunty boss tayi gobara agidanta, suna cikin gudanar da bikinsu na shedananci wuta ta kama,bakuma asan dalilin daya haddasa gobararba, wasu sun mutu, wasu kuma sunsamu muggan raunuka ajikinsu,irinsu aunty boss, Wanda da rayuwar azabar ciwon dasukeyi gwara mutuwa. Kayan gidan kuwa da dukiyoyin ciki,duk sun kone kurmus. Dama haka rayuwatake, kayi daidai sekaga daidai. Ya Allah kasa mudace, ameen.🙏😭. *_____________________* *AFTER 5 YEARS* *_____________________* Rayuwa me cike dajin dadi da farinciki ce kawai take agudana atsakanin zee da dr. Hankalin kowa a kwance yake yanzu babu wani tashin hankali ko fargaba, se godiyar ubangiji kawai. Zee ta kara haifar mace baby girl, wadda taci sunan umma wato fateema suna kiranta da zahra,yanzu shekararta biyu aduniya. Dr,ne kwance akan akan doguwar kujera, dayake yau Sunday befita aikiba,yakara kyau,haiba da cikar zati gamida kamala, yaransa 4 gaba daya suna jikinsa sunata tumurmusheshi. Zee na hango tana sakkowa daga kan step, taci kwalliya se baza kamshi takeyi, ta kara kyau da cika, da kamala. Yaran suna ganinta duka suka taso sukayo kanta, daga tayi daya bayan daya tadagasu tana shillasu. Dr, kawai tsayawa yayi yana kallonsu cike da farinciki. Chocolate din dake hannunta, ta babbasu,tace su shiga daki ta kunna musu game a laptop, domin tasamu damar kula megidanta yanda yakamata. Daki sukashige suna murna da gudunsu. Karasawa zee tayi kujerar da Dr, yake tana murmushi. Cikin takunta najan hankali. Zama tayi ahannun kujerar dayake, ta rankwafar da kanta tabusa masa iskar bakinta, sannan tace. "Wannan kallonfa mininah!?" Wata sassanyar ajiyar zuciya Dr, yasauke tare da lumshe ido, yana shakar daddadan kamshin dake tashi daga jikin zee. Ahankali ya tashi zaune, yana bin zee dawani fitinannen kallo, yace. "Badole in kallekiba,irin wannan kyau haka" yakarasa zancen dajanyo ta jikinsa. Murmusawa zee tayi tace, "tabbas nikam nayi dacen miji nagari, abin alfaharin kowacce mace,gwarzo kuma jajirtacce daya tamkar da dubu. A kullum ina kara godiya ga ubangiji daya azurtamun kai amatsayin miji." Karan hancinta Dr, yaja yace, "kamar yadda nima nayi dace da mace tagariba, inajin tamkar duk duniya babu Wanda yakaini dace da mace, saboda kinhada komai da kowanne namiji yake burin samu ga matarsa, gaki da kyau,nutsuwa kamala,hankali, biyayya, kunya,iya kula da miji,iya kwalliya iya girki, tsafta, tarbiyya yara, girmama iyayena, ga uwa uba hakuri." Kallonsa takeyi kamar yadda shima yake kallonta, cikin jindadin yabon dayayi mata. "Nagode sosai,kaunata da wannan yabonnaka" Kanne mata ido daya yayi yace, "na fadi komai naki amma banda Abu daya, kuma naji baki tunamunba" "ai ka fadi komai mijina, babu abunda yarage." murmushi Dr yayi yace, "banfadi zakinkiba me kamar.... Rufe masa baki zee tayi da hannunta tana dariya, tare da boye kanta acikin kirjinsa. Hannayensa duka biyu Dr, yasa yarungumeta akirjinsa cikin tsananin farinciki Mara misaltuba. Yanajin kaunarta, da sonta nakara ninkuwa aransa. A fili ya furta, "ya Allah kabarni da matata har abada,anan gidan duniya da lahira, Allah ka kauda da shedan da fitina azamanmu." "Ameen ya Allah"..........✍️.Tammat. _*Alhamdulillah, Alhamdulillah, Alhamdulillah. Godiya tatabbata ga ubangiji madaukakin sarki,daya bani ikon kammala wannan book dinnawa ZEE Y'AR BARIKI,kuskuren danayi aciki Allah yayafemini,abunda nakaita daidai Allah yabani ladansa. Thank you so much ZEE Y'AR BARIKI PAYMENT GROUP, for your contributions. Dahaka nake cewa ma'assalam🙏🥰.*_ ```littafin zee Y'AR BARIKI nakudine,kar/ki karanta batare da ka/kin biyaba,ki/ka sauke hakkin dake kanka/ki. 200 naira kacal, ta wannan number 09066710753,ka/ki biya kisauke nauyin dake kanka/ki,kafin ki/ka karanta``` *BY* *ZEE KUMURYA*