ZANYI BIYAYYA COMPLETE *By FENERH* *Alhmdulillah masoya na Asali am back nadawo muku da labarin da zai kayatar daku, bazan iya kwatan tamuku mai ya Kunsa ba sai kun biyoni zakuji da kanku, masoya na godiya mara adadi naga kauna a last littafina naga masoya masu kaunar cigaba na Allah ya Kara budi da kauna inyita sambado muku labarai kuna ruwan na dataπŸ˜…, kamar yadda na yi wancan wannan ma hakane masoya is not for free gsky haryanzu bansamu kudin zuwa hajji ba, ina rokon Allah ubangijin kowa da komai, yanda nafara wannan rubutun lafiya Allah ya bani ikon kammala shi lafiya, Hmmm Alhmdulillah masoya masu son karuwata gasky ba Abinda zance muku sai godiya da fatan Rabbi ya bar kauna, tunban furta littafin na kudi bane wasu har Sunfara biya wasu kuwa suna jira infara posting su biya, Allahu yasaka muku da Aljannah ya biya dukkan bukatunku na Alkhairi, one love Real fans* *BISMILLAHIRRAHMANIRRAHEEM* 1⃣&2⃣ Wani tsoho ne a tsugune ya zubawa wasu Y'an mata guda biyu idanu, dayar zatayi kimanin shekara Ashirin da biyu, sai kuma karamar mai kimanin shekara sha bakwai, gefe daya kuma wani matashi ne wanda kana gani shine Babba a cikin su ga mahaifiyar su na sharar kwalla da gefen zanin ta, "Hajara yanzu bazaki iya yiwa mahaifinki BIYAYYA ba a rayuwar nan duk da bamuda Arziki amma, yana iya bakin kokarin shi ganin ya kyautata wa rayuwar ku, ya muku duk Abinda uba nagari zaiyi wa ya'yan shi domin ganin rayuwar su ta inganta, Cikeda rashin kunya da kuma nuna tsantsar rashin tsoro tace " yanzu don girman Allah a rasa wadda za a Aurawa naka sasshe sai ni, saboda uban shi yagan mu talakawa, sai kuma ya lallaba ka kawai ka bashi yarka, wallahi bazan Aure shiba, cikin taushin murya da kwantar da kai yace "haba Ummi yanzu ke bazaki iya taimako na ba ki fitarda ni kunya? Kinsani duk wani cigaban ku da nawa sanadin bawan Allah nan ne ya mun komai a duniya batareda mun hada Alaka ta jini ba, tundaga kan ilimin ku gashi yanzu yayan ku na bautar kasa ke kina 200 level kanwar ki na final year a secondary wallahi Ummi idan ban sharewa bawan Allah nan hawaye ba na zama butulu, "Wallahi baba tunda Allah ya nufe mu da karatun zamuyi koda taimakon shi ko babu zamuyi, nidai bazan Aure shiba, ka bashi hakuri ya nema wani gidan, Karamar ce dake kallon Y'ar uwar tata na kelaya rashin mutunci tace "kai yaya Hajara yanzu kina kallon su baba na miki kuka saboda ki rufa musu Asiri fir Amma shedan na miki hudubar tsiya ko, Hannu ta daga zata masgeta, yayan su namiji dake a fusace yace "wallahi daina ganin baba yace kar in tabaki, Amma kina tabata Saina nakasa ki kema, ba kina kiran wani naka sasshe ba, HAJARA kibi A hankali duniya ce kina ya' mace Y'ar talaka Amma ego dinki yafi karfin ki a rayuwa, "Wallahi kitabamin ya' kigani yayanku zanba umarni ya lallasa min ke, Malam kaga Y'ar son taka ko kaga diyar da kasha duk wata wahalar rayuwa saboda ita ko? Tsohon da kana gani kasan rayuwar shi bai dauki komai da zafi ba yace "RAHAMA, ki tayani lallaba Y'ar uwar ki kinji kuje ciki Allah ya ma Rayuwar ku Albarka kinji, Fuuuu HAJARA ta mike ta wuce d'an karamin dakin su dake tsakiyar gidan, Kanwar ta ce ta kalli baban su" baba kayi hakuri zata Amince insha Allahu, zan tayaka rokonta, "To RAHAMA, Allah ya Albarkace ku kinji, Ameen ta Amsa ta wuce cikin dakin itama, Kafin ya juya cikin natsuwa ya kalli D'anshi namiji da yayi shiru kana ganin shi kasan a zuciye yake, "Gadanga kusar yaki, kayi hakuri kaji da halin Y'ar uwar ku, ka zama uba kazamo namiji ako da yaushe da zai tsaya akan Y'an Uwan shi, kaine Babba kaine gatansu, Ko bana raye kaine zaka zamo jigo a rayuwar gidan nan, don haka tashi kaje Allah ya maka Albarka kaji, Wasu irin hawayen tausayin mahaifin shi ne ya lullube shi, ganin yanda yake fama dasu tsawon rayuwar su ya tsaya musu akan komai da wahalar neman shi har zuwa yau, ji yake dama shi mace ne da yau ya rufawa Mahaifin su Asiri ya Auri zabin shi, mikewa kawai yayi yabar gidan, Bai iya kara cewa komai ba, Amma Addu'a yake Allah ya sa baban ya fita sai ya lallasa ta a gidan ko ya rage takaici, Mikewa inna ma tayi zata wuce, yace " zauna matar Aljannah uwargidana ta gari, komawa tayi ta zauna domin bata iya yimai gardama ko kadan, Share sauran kwallar tayi "malam sanyin ka yayi yawa, Dariya yayi kamar bakomai a ranshi yace " so kike inrika daukar zafi a cikin rayuwar da bamai dorewa bace larai, ki taya ya'yan ki da Addu'a ko mutuncin su kawai da suke tsarewa wani Abu ne bakya ganin tsananin mu zai iya janyo fadawar ta cikin hadari? Banason ta yi tunanin zanyi mata Auren dole, larai so nake ta yarda, yanda hankalina zai kwanta ko bayan Auren, Amma in mun tilasta ta Anyi wane riba zamu samu yaron da baida lafiya tun tashin shi, "Malam tuntuni nakejin kana maganar rashin lafiyar shi, wai Meke damun shi ne? Larai Addinin mu yayi hani ga tsananin bincike, kada musulmi ya tsawaita bincike, Allah yagani tun yaron na karami mahaifin shi yafada min yasamu nak'asu suka fitar dashi kasar waje, bankuma taba binciken komai akai ba, yasha fadamin har yanzu yaron bawai ya samu lafiya bane, kuma kanin shi ma yayi Aure tuntuni harda yara biyu shine dai ya rage saboda lalurar dake damun shi, Rokona yayi a karon farko, yace min "malam bala ina neman Alfarmar ka bani Y'ar ka Babba domin nasan ta mallaki hankalin ta zata iya rayuwa da shi, bazan iya watsa mai kasa a idoba tsawon shekaru yana min hidima bai taba gajiyawa ba sai yanzu kawai rana daya ya roki Abu guda daya kacal a wurina in kasa yimai, bazan iya ba larai, "Gaskiya Alhaji Shu'ibu mutum ne mai karamci da mutunci ya fi karfin komai kam a wurinka, "Kingani don haka ki tayani lallaba Y'ar ki larai, yafada cikin barkwanci, " zan yi iya bakin kokari na insha Allahu malam, A can cikin dakin kuwa RAHAMA ce ta dauki Quranin ta ta zauna gefen Y'ar uwar ta kan y'ar madai daiciyar katifar su dake kasan dakin, cikin kwantar da murya tace " yaya HAJARA don soyayyar ki da manzon tsira kiyi BIYAYYA, zaburowa tayi, a fusace, "wallahi kar inkuma jin muryar ki a dakin nan da sunan waike kina min zancen Auren da bazan taba yarda da shiba, zan naka d'a miki na jaki wallahi, "shegiya mai kirar takand'a ke kije ki Aure shi mana, "Haba yaya ai bazai yuwu ace kina gida ni inyi Aure ba, Shekara nawa ke tsakanin mu? Kusan Biyar fa, kuma kinsani kece kikafi cancantar Auren yanzu you are not getting younger everyday, Jifarta tayi da wani robar cream ta kauce tareda kara rungumar Qur'an nin ta da kyau, tace " uwarki ce ta ke tsufa baniba shegiya Y'ar iya yi iyami masu kunu da ruwan sanyi, " keni yanzu da ajina da ilimi na inkare a Auren naka sasshe Wallahi ni ko ubanshi dakeda kudin bazan Aureshi ba, d'an kudin su da bai wuce cikin cokali ba, wane Arziki gare su wa yasan da su a duk fadin garin nan ma, Ke baby mijin HAJARA na nan zuwa zanba kowa mamaki mijina sai an share titin layin nan motar shi zata shigo, Kallon kanki ya tabu kawai RAHAMA ke mata, ganin yayar tata ta zauce kar itama ta biye mata su zama daya yasa ta bude Qur anin ta fara tilawa cikin natsuwa, WAYE MALAM BALA? D'an Asalin garin jega ne dake jahar kebbi, neman kudi ya shigo dashi cikin babban birnin na sokoto, ta sanadiyar sana'ar Albasa, tun yana saurayi har ya samu jari yayi Aure da wahalar neman shi domin Almajirine tun yana karami iyayen shi suka kawo shi karatu wurin malamin shi, sai kuma Allah ya dauki ransu, malamin ya rikeshi tareda bashi kulawa har ya koyamai yanda zaiyi sana'a tun yana saro Albasa a cikin garin Alero yana siyar aa jega har ya fara zuwa sokoto da sana'ar ta mike, Sanadiyar shigar shi sokoto ya bashi damar koyan karatun Boko kadan bamai zurfi ba domin ya lura komai na rayuwa saida ilimin nasara kake samun cigaba, koda kanada na Addini, a harkar kasuwanci kana bukatar na zamani, Yayi Aure da uwar ya'yan shi larai da ta kasance Y'ar uban rikon shi wato malamin shi, a lokacin ya dawo da zama cikin garin na sokoto, ya kama gidan haya a cikin Unguwar mabera gidane na kasa madaidaici, Suna tafiyarda rayuwar su cikin sauki kasancewar itama larai macece mai biyayya da hakuri, har lokacin da ta haifi d'an su na farko Aliyu, rayuwa ta fara musu zafi lokacin da ta kuma haihuwar Y'ar su ta biyu, domin rayuwar HAJARA daban ce tun tana karama komai ta gani sai ta damu baban ta tanaso, haka yake fafutuka ya nemo mata, domin Allah ya dora mai kaunar HAJARA wadda yasakawa sunan mahaifiyar shi, Lokacin da ta isa shiga school kuwa tana shekara shida aka fara kokarin sakata makarantar gwamnati kamar yanda d'an uwanta ke zuwa, Amma fur taki tace wata makarantar kudi dake Unguwar su ita take so wanda a lokacin gaba daya sai ya Tara cinikin wata biyu na Albasar shi zai hada kudin makarantar, kuma ga hidimar gida gata sutura, Dole ya fara fafutukar neman canjin sana'a domin cikawa Y'ar shi burinta, Amma Abu ya gagara, ranar yana zaune a bakin titin da yake kasa Albasar shi , wata katuwar crv ta faka, Ya tashi da Sauri ya nufi motar don ya saba da mutumin yana mai ciniki sosai don sai yasai kwando ma wata rana, mutumin kuma yana mai kyauta, Fitowa mutumin yayi cikin shigar Alfarma irin ta wa inda suka jik'a da naira ya gyara madubin idanun shi ya mikawa malam bala hannu ba kyama, cikin ladabi ya rusuna sukayi musabaha, tareda tanbayar shi yau kwando za akawo ko rabi? "Muje inuwarka muyi magana malam bala taimako nake nema Allah yasa ka Amince, "Bismillah Alhaji, ya bashi bencin da yake zama, ya ko zauna, tareda fuskantar shi, "Dama Alfarmar itace, ina son ka Ajiye wannan sana'ar kazo muyi aiki tare idan Badamuwa ka zamo driver na akoda yaushe, zan rika biyanka Albashi mai tsoka,shiru malam bala yayi, Alhaji shuaibu yace" nawa ne ribar Albasar ka a kullum? Shiru yayi nadan lokaci yana nazari kafin yace a kullum ina iya samun ribar dubu biyu, idan na siyarda ta dubu goma inkuma kasuwar tayi kasa bai wuce ma insamu Dari Biyar a rana wata rana har Dari biyu, Kaga in za ayi cefane ma wata rana sai mun shiga cikin uwar kudin ma, "Toh karka damu, yanzu dai zan hadaka da wani yaro na ya koya maka mota nan da sati biyu in kana da kai zaka kware da Y'ar dar Allah, ya ciro katin address din shi ya bashi yace ya same shi a gidan shi dake tamaje quarters, Yayi godiya sosai, domin yana matukar bukatar canjin sana'ar domin wata rana ma Albasar tafka hasara yake musamman lokacin zafi taita rubewa, Suka rabu A ranar da tsantsar farin ciki ya koma gidan shi, ya fadawa inna larai, Tace "malam zaka iya kuwa? "Insha Allahu larai ki tayani Addu'a kinga HAJARA nakeso insaka ta makarantar da takeso HAJARA ta nason hutu larai ina son ta huta, Murmushi tayi tareda kallon Y'ar karamar yarta RAHAMA dake wasan ta a lokacin, bata wuce shekara daya ba, tace to "ya' tafa? "Dukan su in Allah ya Y'ar da zasuji dadi, to Allah ya bamu Alkhairi malam Allah ya taimaka ya kuma bada sa'a, ya Amsa da Ameen, Alhmdulillah cikin watanni kadan rayuwar su ta canja domin Domin Alhaji shuaibu mutum ne mai dattako da sanin darajar d'an Adam bayan Albashi harda hidimar kayan Abinci yi musu yakeyi,, Don haka har Account malam bala ya bude yana adana kudin shi, domin siyan gidan kanshi, ana haka mai gidan da suke ciki yanemi su tashi zai siyar da gidan, Hankalin malam bala ya tashi domin ko rabin kudin gidan baida da ya siya don haka, dole yafara neman gidan haya domin tashi su bashi gidan ya siyar, Ranar yaje wurin aikin shi yake neman izinin Alhaji shuaibu domin komawa gida da wuri ya nemi haya domin notice din da aka bashi ya kusa cika, Anan Alhaji shuaibu ya nemi yafada mai waye mai gidan? Ya fadamai yace ko yanada number shi ya Bashi, yace eh ya ciro Y'ar karamar Nokia dinshi ya duba ya bashi, atake ya kirashi yace mai Alhaji shuaibu ne mai dala yabo ai kuwa cikin tsananin girmamawa ya gaida shi, ya tanbaye shi ina yake yana son ganin shi, cikin rawar jiki yace Alhaji lafiya? "No akan gidan kane da kakeson ka siyar na mabera so ina son siya, Cikin rawar jiki yace ansiyar maka Alhaji duk da wani ya taya Amma kai nasiyar maka, domin duk garin sokoto yasan waye Alhaji shuaibu Mai dala yabo, domin ya shahara ta fagen daukaka da taimakon Al Umma, A ranar ya biya kudin gidan tareda mallakawa malam bala takardum yace mishi nashine halak malak, kuka malam bala yayi sosai saboda jin dadin yadda Allah ya kawo Alhaji shuaibu cikin rayuwar su, gaba daya rayuwar iyalin shi ta inganta sutura Abinci Abin batarwa, ga inna larai ma tana sana'oin ta a Unguwar ya gyare gidan tsab ya zama na zamani da ajiyar da yakeyi, gini ne mai tsakar gida dakuna guda hudu ne a tsakar gidan ciki daya daya, sai kitchen da bayan gida sai kuma bandaki na bayan gida dana wanka, Tsakar gidan fes yake ya lailayu da suminti wanda suke wanke shi kaida kai kasan cewar inna larai mace mai tsafta, Ba Abinda zasuce sai hamdala, HAJARA na makarantar da takeso, har lokacin da RAHAMA ma ta isa itama aka jefata, rayuwar su sai hamdala, Aliyu har ya kammala secondary ya shiga d'an fodio university sokoto, Shekaru na tafiya cikin fik'irar ubangiji da kuma Y'ar dar shi, har Hajara ta shiga itama d'an fodio wanda da taimakon Alhaji shuaibu duk karatun su ke tafiya ba tangarda don kowa yasan karatun jami'a ba Abu ne mai sauki ba, While RAHAMA na Ajin karshe a secondary, HAJARA yarinya ce mai mugun girman kai da rashin kunya ga sangarta sam bata taba Ajiye kanta kusa ba don komai tagani duniya sai tasa malam bala ya siyeshi, shikuwa Allah ya dora mai sonta fiyeda Y'an Uwan ta yace MAMAN shi ce ita gata da sunan mahaifiyar shi gata suna kama, domin fara ce tas irin farin fulanin Asali tanada jikinta mulmule kamar mai rayuwa cikin kankara, Kyakkyawar gaske ce tanada kyau a fuskar ta da laushin fata saidai batada cikar halittar ya mace ta gefen sura kirjin tama saitaga dama takesa musu brah a gida inzata fitane dai take Amfani da mai soso domin karawa halittar ta Armashi, sumar kanta kuwa batada tsawo sosai saidai inka kalleta zakayi tunanin tanada shi saboda yanda suma ke kwance saman goshinta, Tana rikita Maza gida da school domin HAJARA akwai daukar wanka da gayu, Akwai wulakanci domin har yau taki tsaida kwakkwaran saurayi saboda dogon buri a rayuwar ta don ita bama ta hango kanta a gidan gwamna tafi hangota a president Villa, tana ikirarin ita fa matar manya ce, inna tayi tayi ta rage mugun hali taki, While RAHAMA kuwa she is very cool girl bata cika magana ba gata chocolate color ce ita mai haske ba mai duhu ba irin color din nan mai wuyar samu, kallo daya idan kayi mata idan tana tareda HAJARA zakace she is ugly but wanda duk yasan ainihin sirrin kyau yasan tafi HAJARA sinadaran kyau, eye lashes dinta is natural gira lips everything about her is unique she is very cam girl and simple, Fagen jiki kuwa she is slim but akwai body figure ainihin coca cola shape akwai k,asa dai dai jikinta haka kirjinta a full da har suna damunta kuma irin masu bajewar nan ne saman kirji, that's why she is always in hijab to hide her body, A fagen aikin gidan ma itace kan gaba duk aikin gidan shara girki wanke wanke har wankin kayan su da na HAJARA gata bata taba damuwa da rashin yin HAJARA ba, Tasan duk yanda zata tafiyarda rayuwar ta tundaga boko har islamiyya, Bata wasa domin tayi sauka yanzuma takai izu talatin a hadda, Gashi yanzu Ana fama da zancen Auren HAJARA da d'an gidan Alhaji shuaibu, ******************* Kamar koda yaushe ta tashi da wuri ta gyara ko ina tareda taya innar su hada Abin kari, ita ta dauki na yayan su ta kaimai dakin shi dake farkon shigowar sai ta dauki nasu, inna tace " Y'ar uwar ki taki tashi ko? "Eh inna nayi ta tashin ta taki, "Allah ya shirya, ta fada tareda cewa " kiyi ki shirya karkiyi latti kinji? "To inna nama yi wanka saura kaya kawai zansaka, Tafada tareda matsawa gefen fanfo ta wanke jikinta tareda nufar dakin su ta shirya cikin uniform dinta da sukasha guga riga da wando da kuma hijabinta fes, HAJARA nata juyi haka ta shirya tayi tafiyar ta, kudin mashin ta leka dakin baban su ta karba, Tafito cikin natsuwa take takunta, a gefen titi tafiya take tana kallon titin kozata samu kabu kabu amma shiru gashi zata makara, ganin ta yi tafiya mai nisa bata samu achaba ba taja ta tsaya sai motoci ne ke wucewa da gudun gaske kowa na saurin zuwa bakin aikin shi domin kasancewar ta safiya ce, Bata Ankara ba taji kamar anyi fatali da ita gefen titi domin wani irin iska da batasan daga ina yataso ba, Jinta kawai tayi akasa ga kafarta datake jinta kamar ta karye saboda faduwar da tayi, ganin mutane sun nufota tareda mata sannu wani saurayi ne dake wurin ya dagata, "sannu kinji halin yaran manyan garinga kenan basuda mutunci saboda sunga sunada kuddi, Kallon jikinta tayi sai yanzu ta fahimci fatali mota tayi da ita gefen titi, Ga farin hijabinta ya koma brown, Wani irin tukuki taji yataso mata yaza ayi taje school a haka? Wajen da taka motocin sun tsaya a jere guda uku kirar Mercedes Benz bakake wuluk, a bayan su An rubuta A Yabo 3 wanda take iya gani, Ko motsi motacin basu kuma yiba, Matashin nan yace kije gida ko in kaiki ga mashin dina kije a dubaki ina fatan bakiji ciwoba, Hawaye ta sharce ta girgiza kai, tareda cewa " wancan ne ya bugeni? "Eh kiyi hakuri A yabo ne baida mutunci kyale shi yanzu duk wanda ya nemi zuwa kusa dashi zai sha wulakanci, "Saboda shi waye tafada cikeda jin haushi shine mutum na farko da taji tana burin fadawa magana domin yasan d'an Adam nada baiwa da daraja, Jan kafarta ta farayi duk da tana mata zugI ta nufi wurin motocin, ko glass din su bakake ne wuluk baka ganin kowa a ciki ta bayan ta kwankwasa, drivern ya sauke glass "hajiya kiyi hakuri oga na wacccan motar and ki tafi kawai, tunda har yace mu tsaya aga lafiyarki tukuna kinga he care, "Bala'i ta fada wato yafi karfin ma yafito yabada hakuri, Nufar motar tayi ana karkije karkije ta ki sauraran driver da kuma wannan matashin, Kwankwasa kofar bayan tayi saida aka dauki kusan minti Biyar kafin Yabawa driver damar sauke glass din, A hakimce yake cikin gedzner sky blue tana maiko, ya kishin gida kamar wani prince ko sarki, idanun shi masu daukeda black eye glass ya rufe ruf, Saida gaban ta ya fadi ganin irin haduwar gayen da kyanshi yayi matukar yin kyau da haduwa farine tass kamar balarabe ga kanshi nan nade da sumar da tasha gyara, Cikin natsuwa da sanyin muryarta tafara magana bayan ta tattaro natsuwar ta da kuma jarumta, "Bawan Allah kabi a hankali ka kiyaye hakkin mutum kadaina daukar kanka wani kai bakowa bane a wurin ubangiji bace bawa dukkan mu daya muke bawanda yafi wani A wurin ubangiji face wanda yafi tsoron shi, Don haka kadauki duniya da sauki ka cire girman kai, Cikin natsuwa ya cire glass din idon shi da ya bayyana idanun shi masu matukar kwarjini da cikar haiba, ya bata wani disgusting look, "How could you, impact how dere you show your ugly face to me? Yafada yana twisting bakinshi kamar dole who is your father by the way Y'ar gidan matsiya ta, "Alhmdulillah ni ba yar kowa bace tafada cikin dacin rai domin kalaman shi is very hurt and painful, Amma nasan darajar d'an Adam sannan nasan mutuncin ubana Amma kai da bakasan darajar naka ba shiyasa kake kokarin tozarta nawa, bakomai kanka kayiwa bani ba zaka ga sakamako kaje zaka gani, tafada tareda juyawa ta wuce yaron nan ya dauketa ya maida ita gida, Tsawon rayuwar shi ba wanda yataba samun damar da wannan ugly face din ta samu a wurin shi shi A yabo wata kucaka ke zagi da cima mutunci, lallai sai yagano Y'ar gidan uban waye sai ya wulakanta iyayen ta da kuma tozarta su sai ya maida ita Abin kwatance cikin zafin rai yace ma driver drive and leave this nasty Area....πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *Aslm ina mata masu sana'oi ko kasuwanci dake bukatar Ayi muku tallar kayan ku ta yanda zaku samu customers online, to ku garzayo domin kasuwancin ku ya bunkasa zamu tallata muku Hajarku domin samun cigaban kasuwancin ku,hajar ku zata zagaya ko ina ta fadin Arewacin Nigeria har ma da kasashen makotan mu* *munada lases masu inganci da kuma quality munada atamfofi na yayi da kuma shaddodi domin sabunta mai gida ku fito kuyi odar cikin farashi mai rahusa,akwai masu saukin kudi akwai kuma manya, ku fito kuyi tanadin sallah mata masu Aji, ance mai kwamin ido da wuri yake fara kuka siyan nagari maida kudi gida, to place your oder just give us a call 0803 343 8895* 3⃣&4⃣ Wani irin zafafe ya fito daga cikin motar bayan anbude mai tangamemen ginin gidan na kalla, , dake cikin shahararriyar Unguwar nan ta masu hannu da shuni wato Tamaje quarters, shiga yayi yana Harbin iska saboda zuciya ji yake kamar ya kuma hada fuska da wannan yarinyar yau sai yasa an shaketa couse batada ma matsayin da zai bata hannun shi ya taba ta, ko Sallama kasan makoshi yayi shi bayan ya shiga falon, wata budurwa ce kyakkyawar gaske wadda kana ganin ta kasan kanwar shi ce, ta fara ganin shi ta ce "yaya' matar dake zaune tayi saurin dagowa tace" wane ya... Shiru tayi ganin zai wuce har yakai kofar wani part, tace "kai, ba yanzu ka fitaba? Me kadawo yi? "Momy please am hurting right now I can Answer your question please, "Don't tell me rubbish my friend, dadyn ku na jiranka a office d'an iskan ci ka dawo, Dawowa yayi ya zube kan royal chair din dake falon ya runtse idanun shi gam don baijin zai iya Amsa ta a yanzu, "Ikon Allah, Husna kiramin lado inji, Meya faru? Kafin ma ta rufe baki yayi sallama, drivern shi ne Amintacce, "Lado Meke faruwa? Cikin natsuwa ya mata bayani tareda zube mai wayoyin shi da ya kawo mai, Kallon shi tayi tareda zuba mai idanu, kafin ta zauna gefen shi ta dafa shi, ya bude idanun shi da ke rufe sunyi mugun ja saboda zuciya, "I pray ka canja hali, "a haka za ayi maka Auren? Please change saboda karka cutar da Y'ar mutane Al Ameen, Gyara zama yayi da kyau' no please momy ki roki Dady ya barni in nemi choice dina, "A yaushe? How many times yake baka lokaci? Kodai Har yanzu baka samu lafiya ba ne? Shiru yayi bai iya bata Amsa ba ji yayi gaba daya walwalar shi ta Kara raguwa, duk da zafin da ya dakko ya ragu Amma wannan zancen Auren yafi komai daga mai hankali, wai shi za ayima Auren hadi? God wace mai tsautsayin ce? Gyara zama yayi ya ce " momy banda lafiya kunsani me yasa kukeson cutarda Y'ar mutane, " Al Ameen baka ganin ta hanyar Auren ne zamu sama maka lafiyar baka ganin idan kayi Auren ne kawai zamu tabbatar da lafiyar ka, "momy this is selfishness, idan bansamu lafiyar ba fa? "Zaka samu insha Allahu Kaidai kayi BIYAYYA, Hmm mikewa yayi tareda kallon kanwar shi yace " bring hot coffee, ya shige, A kwance yake bayan yagama shan coffee din shi ya runtse idanun shi yana jin tukukin bakin ciki idan ya tuna fuskar yarinyar nan, he just pray kar ya kuma ganin ta a rayuwa, domin zai iya bi ta kanta da mota saboda duk tsanar shi da mata bai tabajin ya tsani wata kamar itaba, Second diserster kuma Auren shi wai Aure Allah yagani he is not ready, inma ya shirya baiga kalar wadda yakeso ba har yanzu shifa matar shi ma bai tunanin tana nija, baijin zai iya tsayawa da kazaman matan kasar nan ma, Shifa ko a turai da yayi karatu matan can ma kyamar su yakeji bare kuma na nan nija, don haka he pity for that girl da wai zasu Aura mai, ********************** RAHAMA kuwa har gida matashin nan ya kaita ya sauketa tareda mika mata school bag dinta dake shake da littafai, tayi mai godiya tareda dingisawa ta shiga gida, Inna na kulla sugan ta na siyar wa ta shigo, "Subuhanallahi RAHAMA ya akayi? Saida ta zauna gefen tabar mar ta cire hijabin ta da ya zama brown tace "tsautsayi inna, anan ta mata bayani dai dai HAJARA na fitowa cikin shigar Alfarma sai yanzu zataje school Y'ar hutun, idan ka ganta sam bazaka yarda Y'ar gidan malam bala bace driver tsabar dagawa da nuna ita takai, Wayar hannun ta Infinix hot 9 ta jefa a jaka wadda tasa baban ta a gaba ya kammala salaryn shi kab na wata ya siya mata, ta ce "to iyami garin yaya mota tayi wasan kura dake? "Banson dibar Albarka ki mata sannu shine kike neman ki mata dariya yarinya ta hadu da tsautsayi, "Allah ya baku hakuri ni natafi, Ta Sakai tayi waje Abinta, Inna ta tashi ta duba mata kafar tace "ai akwai targade a idan sawun RAHAMA bari inja miki, ta je ta debo ruwan dumi da tsumma mai tsabta saida ta matsa mata kafar kafin ta ja mata, da yake batada raki ko kuka bata yiba, ta shafe mata wurin da man zafi tace ta je ta kwanta ta huta, Dakin su ta shiga saida ta tube kayan tasaka masu saukin nauyi ta kakkabe katifar da HAJARA ta barta kaca kaca kafin ta kwanta, abinda ya faru da ita yadawo mata, fuskar mutumin take hangowa, kyakkyawa Amma ba kyan hali, Tayi saurin kawar da zancen tasha baccin ta, *******"*************** Yau kimanin sati biyu da faruwar Abun suna zaune bayan isha'i a tsakar d'an karamin gidan nasu harda yayan su Aliyu suna cin tuwon su da miyar guro lafiyayya, taji nama da manshanu gefe daya kuwa hakima ce ke cin indomie da kwai tana yi tana latsa wayar hannun ta tana murmushi, Malam bala yace "yar baba ki Ajiye wayar Kici Abincin a natse kinji, to tace ta Ajiye a gefe tanayi tana kallon hoton kan screen din da wata kawar ta turo mata, Chart sukeyi a watsp Ta turo mota hoton Al Ameen dayake tsaye a wurin motsa jiki duk abs dinshi sun bayyana da muscles din shi, jikin shi ba riga kana ganin shi kasan yana mugun jida jikin nan saboda kula , So take ta tanbayeta inyanada kudi tayi following dinshi a Instagram da twitter, saboda gayen karshe ne Abin mafarkin kowacce mace, Cikin Sauri ta kammala ci ta dauki wayar ta tayi daki domin tanason taji waye shi, Domin ita duk friends dinta ko a Facebook ba talaka bare Instagram bata hulda da marasa aji, Cikin sauri tayi searching sunan shi bayan kawar ta tafada mata ai duk cikin samarin dake tashe yanzu a Arewa tundaga Instagram har twitter shine yafi kowa followers saboda kyanshi da kuma kyan Aljihun shi, Wikipedia dinshi tafara searching a Google taga d'an takaitaccen labarin shi, Like ta taba jin sunan shi Al Ameen Shuaibu Yabo, Ta fara duba pics dinshi wasu a kasar turai wasu Dubai wasu kuma a cikin geming din shi, sai hoton shi da Husna wanda yasa lovely sister me, wanda suna tsantsar kama da yarinyar kuma daga gani he really love and care for his sister, Tuni taji ra Ayinta ya sauya taji kawai taji she can manage him as friend kodan kyan shi don haka zata fara tura mai friends request, Kafin ta bishi prvt ta tura mai pics dinta masu d'an banzan kyau da kuma haduwa wanda ta dauka a studio wasu a gidan kawayen ta masu hali wasu a d'an fodio, Saida ta tura Mai guda kusan goma domin tasan idan yaganta bazai taba kin accept dinta ba, ta kashe data ta zauna tana murmushi, Kiran babanta yasa ta fito cikeda nishadi, ta zauna, "yauwa Y'ar baba dama zancen Auren ki ne da d'an gidan Alhaji ina muka kwana? Tuni ta gimtse tareda cewa "wallahi baba nidai banaso Kudaina ma zancen nan haka kawai ni bazan Auri naka sasshe ba, Cikin zafi Aliyu dake gefe yace "ke wai saboda kinga Ana lallashin ki kike iskanci ko to Wallahi ba wanda zai kuma lallaba ki a gidan nan ko kinki ko kin so sai andaura miki Aure in yaso ki mutu wawuya kawai, "Bita a a hankali Ali, "Hajara Allah yagani nabaki hakkin ki na lallasheki nabiki duk yanda kikeso inbiki don haka yanzu lokaci yayi da nakeso in nuna miki ni ne mahaifinki na kuma isa dake, don haka daga yau kifara lisaafi sati na sama za a daura miki Aure, ki shirya ki cire komai a zuciyar ki, Hakkin ki ne nariga na sauke shi Hajara da a ce yau kinada wani tsayayye ne da zan baki dama Amma bakida kowa don haka kiyi BIYAYYA zakici ribar Abin zakiyi Alfahari kinji, Kuka ta kwantsama tareda tashi tayi daki, RAHAMA dake zaune taji sam zuciyar ta ba dadi sam baban su bai can canci butulci daga garesu ba ubane daya tamkar da dubu, tashi tayi ta nufi dakin nasu domin lallashin Yayar tata, Tasameta ta sakawa wayar ta idanu itafa kawai Auren ne bata shirya ba ko shi wannan gayen kawai if possible suyi friendship ya isa kawai ya tsaya as her friend, don yanada kyau but he didn't deserve her, Ita har yanzu mijinta bai isoba, Zama RAHAMA tayi gefen ta ta riko hannun ta "yaya don girman Allah ki yi BIYAYYA zakici riba zabin iyaye shine zabin Allah nasani is painful I can understand your pain Auren wanda Bakaso baka sanshi ba and for that reason ma baida lafiya all is something Amma ki yarda iyayen mu kullum cigaban mu sukeso ba zasu tabo son mu fadi ba, bale ke kinsan baba na sonki sosai kullum yana kokarin faran tamiki ne domin yaga ya cika miki burinki, don Allah yaya kiyi hakuri, "Wallahi baya sona tunda zai mun Auren dole, look at me Please ni za a hada da nakasashshe wallahi baya sona yafi sonki ke meyasa bazai Aura mai keba, ni Aurena wallahi Akwati sai ankawo dozen so nake a san zanyi Aure a Unguwar nan so nake masu ganin bazan taba samun mijin da nakeso ba inyi proving dinsu wrong, amma hakan bazai samuba baby sai na hada degree lokacin zan iya shiga villa ba, "Yaya ki dauki komai da sauki king..... Yi shiru don Allah banza bagidajiyar kauye kibari ki shiga jami'a kigasan dadin duniya har yanzu kanki na cikin duhu, you don't know anything, Wani haushin yayar tata taji, kullum kallon Y'ar kauye take mata tana mata kallon bagidajiya, bude baki tayi tace " gwara dai ki natsu Aure ba fashi tunda baba ya fito ya ce kinsan bazai taba canjawa ba, kuma in Allah yaso nima sai nayi karatu irin naku kafin inyi Auren, wayewa irin taki ta karya bana sonta, tafada tana gyara kwanciyar ta tareda janyo hisnul Muslim dinta tafara dubawa, Kallon zanci ubanki ta bata, " zamuga wanda za a Aurawa wani banza a gidan nan ai. Bata kuma tanka mataba, don tasan inta Kara zata iya gwabzar ta, ************* Shiri akeyi sosai domin malam bala ya Tara kudi harda adashi ya shiga domin yima Y'ar shi gata daidai karfin shi, inna kuwa tayi iya yimta domin ganin tafara gyarata Amma taki yarda kallon su kawai takeyi, RAHAMA dai bata Y'ar da da takunta ba domin tasan she is up to something shiyasa tadaina gardama da kuka Amma tasan bazata iya mata magana ba, Yau tunfitar ta school shiru tun safe har la'asar ba labari gashi saura kwana hudu Auren ta, wanda tanajin jiya suna zancen kawo kayan lefe don haka sam bazata tsaya tasha kunya ba, in banda su matsiyata ne ace kayan Aure har saura kwana hudu sunkasa kawo kaya wannan yakara tabbatar mata da gagaruman matsiyata ne su basu jika a kudi ba, Shiyasa ta shirya ta dinga kwasar kayan ta daya daya tana fita dasu saida ta kwashi Kala kusan Biyar, daman ta shirya bazata dawo gidan ba sai Anfasa Auren, Wasa wasa har dare ba labarinta tun hankalin su inna bai tashi ba har ya fara tashi Aliyu yaje school din su sau biyu yau ance bataje ba, yaga babbar kawar ta ma ya tanbaye ta tace bata ganta ba, bayan tare suka shirya komai ta na boye a hostel din school dakin kawar tata, Da aka fadawa baba kuwa tashin hankalin da ya shiga ba acewa komai zubewa yayi yana jan numfashi sama sama saboda tashin hankali, Gashi ta kashe wayar ta, Ranar sam basuyi bacci ba a gidan, Gashi ankawo akwatuna saiti uku kowanne fadin dukiyar dake ciki bata bakine harda makullin Camry new morthen, Alhaji shuaibu da kanshi ya kai akwatunan domin bayason Y'an Uwan shi su ga inda zaiyiwa d'an shi Aure suzo suna jininita maganar, don haka yace shi zai kai kayan, Domin yasan halin kannen shi mata sam basa son talaka musamman wadda ke Auren sultan of sokoto, tsabar tashin hankalin da suke ciki kota kan kayan basubi ba ranar, malam bala yayi kuka har yaba uku lada, RAHAMA ma kuka take tayi ganin iyayen su na kukan tozarcin da Y'ar uwar ta tayi musu Aure saura kwana hudu ta gudu me take nufi da wannan cin zarafin da tawa mahaifin su, Gaba daya ya rasa ta inda zai bullowa lamarin washe gari ma haka suka tashi Aliyu ya bazama duk inda yake Sa ran zai ganta bai ganta ba, haka ya dawo gidan, jiki a sanyaye tareda Alkawarin idon shi idon HAJARA sai ya illata ta tunda ta Kunsa musu bakin ciki ta kuma wahalar dasu, Zaune suke tsakar gidan sunyi jugum inna duk idanun ta sun kunbura saboda kuka haka RAHAMA dake gefe duk jikinta ya yi sanyi ganin iyayen ta cikin tashin hankali, Aliyu ne yayi karfin halin bude baki yafara magana, " baba ina ganin ka cirewa kanka damuwa HAJARA kanta ta cuta ba muba, ku cireta a zuciyar ku zata dawo duk inda taje zata dawo duniya ce ai, "Aliyu me nayiwa Ummi da zata yimin irin wannan sakamakon tozarcin, mutanen nan basu kyamace muba mune zamu guje su, duk gatan da ummi keso nayi kokarin bata Amma sakayyar da zatayi min kenan? Share hawaye yayi tareda kallon su yace "Larai ki zama shaida ta ko HAJARA ta dawo gidan nan bani bata najanye duk hidimata a kanta, Kuka mai cin rai da kuma tausayin Y'ar uwar ta yasa ta saka kuka tareda riko hannun baban ta tana gunji " baba don girman Allah karka juya mata baya don Allah ka yafe mata baba karta lalace don Allah, tafada duk ta birkice, tareda tsantsar kaunar Y'ar uwar ta da kuma tausaya ma rayuwar da ta jefa kanta, "RAHAMA, yakirata cikin muryar bada umarni tareda kuma tsantsar damuwa da mika komai ga ubangiji yace " zakiyi min BIYAYYA? Zaki yi biyayyr da Y'ar uwarki ta kasa yimin? Zabura tayi ta fara girgiza kai tana dafe kanta, " baba karka yimin haka shekaruna shatakwas fa yanzu nake shiga ko secondary ban kammala ba inaso nima inyi zurfi baba don girman Allah baba na kabari inyi karatu irin wanda nake da burin yi, Cikin tsawar da tsawon rayuwar su basu taba gani ko jin yayi irin taba yace " inkema bazakayi biyayyar ba kibi Y'ar uwarki, duk in sallama ku Alhmdulillah inada magaji a tare dani ko yau zan iya mai Aure ya haifamin jikokin da zasu shafe min ku a zuciya ta, Kuka ta Kara tareda riko kafar shi tana girgiza kai " ZANYI BIYAYYA wallahi zanyi don Allah ka yafe mana wallahi nayi biyayya bazan watsa maka kasa a idoba, ta matsa jikin d'an uwanta ta rungume shi "yaya don girman Allah kaba baba hakuri na yarda karyayi fushi dani wallahi na karba ZANYI biyayya, Wani irin hawayen tausayin Y'ar kanwar tashi ne yasa ya rungume ta tareda bubbuga bayanta kadan yace " relax Karki damu baba na Alfahari dake Rahama ke ta daban ce, Inna ta taso tareda dagota ta rungume ta tace "Allah yawa rayuwar ki Albarka RAHAMA, zakiyi Alfahari kinji kiyi biyayya wata rana sai zakici ribar Abin, Ajiyar zuciya take saukewa saboda kuka ta zauna gefen baba domin ganin sam har yanzu baida walwala domin ji yake ajikin shi itama guduwar zatayi kamar Y'ar uwar ta, don haka ya mike ya fice Abinshi batareda yace musu komai ba, "Hajara ta cuce mu ta cuci kanta tsawon zama na da mijina bai taba fushi bai karfi ba yau ta Kunsa mai takaicin da ko Y'ar uwar ta bazai yarda da itaba, RAHAMA ki sharewa ubanki hawaye ki wanke mai zuciya ta hanyar karbar Auren nan, Hawayen da keta gudu akan fuskar ta ta sharce duk da basa tsayawa ta, "Inna insha Allahu na karba kuma koda zan mutu bazan taba baku kunya ba duk yadda Rayuwar gidan Aure na take zanyi kokarin yin biyayya bazan taba yin Abinda zai zubar muku da mutunci ba, Tafada tana fadawa jikin inna, "Nasani RAHAMA ni na haifeku duka nasan tunfarko dake akace baza asamu akasi ba, Allah ya miki Albarka kinji, Aliyu yayi dariya ya riko ta" come here my lovely sister, ya rungume ta cikeda tausayin his hardworking sister, Am proud of you my sister............ πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci, 200 ne normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444ko ta Asusun banki na 7304736012nafisa sani Fcmb sai najiku* *Aslm ina mata masu sana'oi ko kasuwanci dake bukatar Ayi muku tallar kayan ku ta yanda zaku samu customers online, to ku garzayo domin kasuwancin ku ya bunkasa zamu tallata muku Hajarku domin samun cigaban kasuwancin ku,hajar ku zata zagaya ko ina ta fadin Arewacin Nigeria har ma da kasashen makotan mu* *munada lases masu inganci da kuma quality munada atamfofi na yayi da kuma shaddodi domin sabunta mai gida ku fito kuyi odar cikin farashi mai rahusa,akwai masu saukin kudi akwai kuma manya, ku fito kuyi tanadin sallah mata masu Aji, ance mai kwamin ido da wuri yake fara kuka siyan nagari maida kudi gida, to place your oder just give us a call 0803 343 8895* 5⃣&6⃣ Kusan raba dare tayi a ranar takasa bacci, tsawon rayuwar ta bata taba kawo zatayi Aure nan kusa ba sai gashi yau saura kwana hudu wai A daura mata Aure, kokarin saita tunanin ta takeyi ganin bacci yaki zuwa haka ta fito tsakiyar gidan su tayi Alwala a bakin fanfo ta koma daki tareda tada salla, saida tayi raka'a biyu kafin ta janyo carbinta tafara istigifari, qur ani ta bude tafara rero k'ira'ar ta mai dad'in saurare, Tana kan daddumar ta har Asuba, saida ta sallaci Asuba tadan kishingida kafin gari yayi haske ta taya inna aiki kamar yadda ta saba, saidai bacci yayi nasarar tafiya da ita saboda rashin bacci, Koda safiya ta waye inna larai ta leko ta ganta kawai komawa tayi tayi aikin ta tana mai tausayawa Y'ar tata, tasan dagani batayi bacci ba daren jiya, Karfe goman safe tayi salati tareda zabura ganin yanda gari yayi haske sosai, tafito tsakar gidan data tarar komai inna ta kammala, "kintashi RAHAMA? Eh inna ina kwana? Lafiya kalau, yau kinsha bacci, wallahi daga kishin gida gashi inada test, "ai kidaina maganar karatun nan malam ya dakatar, yace Karki kuma fita ko kofar gida, Wani irin ras gabanta ya buga Amma tayi Alkawarin bata ba musu da iyayen ta, Amma kallo daya zakayi mata tabaka tausayi sosai, Cewa kawai tayi tom inna, ta ce " me zan tayaki? "Ai na kammala komai kije kidibi ruwan zafi kiyi wanka, Yau ki huta, ga abin karin kinan a kitchen, to tace ta koma daki tareda tubewa ta daura zanin ta tareda dora hijabi karami tafita wanka, Kamar wasa Y'an uwa duk an hallara shiri kawai akeyi duk da lokaci ya kure a haka suke mata gyara sama sama kannin inna mata da sukazo, gyara irin nasu na gargajiya na lalle wanda keda sirri fiye ma da NA zamani, kokarin sakawa zuciyar ta walwala takeyi domin gudun batawa iyayen ta rai Amma sau da yawa tana kulle kanta taci kukanta sai ta Koshi, Ko wanka ta shiga sai taci kukanta take fitowa, HAJARA kuwa tafara nadamar tafiyar ta domin jitake kamar ta dawo gidan Amma kawarta nakara zugata karta koma sai bayan bikin tareda nuna mata ita ba matar da za ayiwa irin mugun Auren nan bane, tana kodata da Kara mata dogon buri, ita kuwa haka takeso taga ana Yabawa kyanta a kullum, ******************** "Wai Al Ameen bazakaje kaga gidan ka ba an hada komai an zuba maka kayan ka yanda kakeso har kayan Amfanin ka nasa ankai maka can so ina so ka tattara ka koma gidan ka tun Amarya bata isoba, Ya mutsa fuska yayi tareda goge gumin da ya ke tsiyayo mai a jiki da wani farin towel, daga gani daga geming ya fito, "momy please kubar ni a nan me zanje inyi mata a can? Nifa banso aka gyara gidan nan ba ba saboda ita na kashe shekaru ina tsara gini naba, haka kawai nayi gini saboda ina son in shiga in huta kunzo zaku saka min wata, yafada yana wucewa, "Allah, to kaje kafadawa ubanka hakan, bani marainiyar wayonka ba, iya shege tun ranar da yafada maka ko tak baka ceba Amma ni saboda ka raina ni kullum sai ka kawon zancen banza, kabari in anyi auren kasake ta inbaka so, Gaban mirror dake dakin shi ya tsaya tareda zubawa kirar jikin shi ido shifa bayajin wannan jikin zai iya shearing din shi da kowacce jaka, domin baijin matar da keda wannan matsayin ma an 'kera ta, Ni kuma nace rainin hankali wanda ya haura talatin yace ba a k'era matar shi ba to sai ya tsufa? Kara matse fuska yayi da ya tuno da yarinyar nan da tamai rashin kunya ranar because of that girl ya tsani duk wata mace dake cikin garin sokoto in aka cire momyn shi da sister shi saboda Abinda tayi mai ranar yayi ta neman ta harda drivers din shi yasa su koma su nemo ta domin baijin zai iya yafe mata Abinda tayi Mai so easily, Amma ba a gano gidan su ba he pray koda sau daya ne Allah ya aramai dama sai ya wulakanta rayuwar ta, yanda gobe idan taga ya'yan hutu irin shi zata kauce musu a hanya, ****************************** Shiru tayi tana kallon yanda kowa ke kai da kawowa a cikin gidan, wai Auren ta ake daurawa a yau, Abu kamar a mafarki, har yanzu jin Abun take kamar wasa, gashi taji ana ta maganar kai kayan da baban ta yayi mata sunje gidan ko ina a cike ba wurin Sa komai, dole store suka zuba mata nata suka dawo, suna santin RAHAMA kin gama sa'a a rayuwar ki Y'ar uwar ki tayiwa kanta bakin ciki a rayuwa, haka suketa sambatu ita kuwa zuciyar ta fal fargaba da tsantsar tsoro ga hudubobin da takesha da sam bata taba jin irin su ba, Tsawon rayuwar ta batada shige shige ko kawa batada ko a school she is leaving a lonely life dayawa kallon miskila ake mata saidai su gaisa ba ruwan ta da cusa kai gashi garin sokoto ya Tara ya'yan masu kudi ita kuwa tasani ita ba Y'ar kowa bace don haka ta iya kanta, Amma yanzu hudubar hakkin mijin nan da aka yimata tun daren jiya tasa ta a duhu, Allah yasa ni batasan komai ba duk da tana da zurfin ilimi a Addini dai dai gwargwado amma zuciyar ta sam bata hango mata Abinda aka fada mata jiya, Hardai zancen wata kanwar Inna dake Abuja da yake wa yayya ce sosai, "RAHAMA kiyi maintaining jikin nan naki bakisan baiwar dake tattare da halittun jikin kiba, karkiyi tunanin HAJARA tafiki kyau ko kusa kinfi ta komai, Kyan hali jiki mai daukar hankali da kuma iya zaman duniya, wanda shine hakuri matakin nasara, Ba duk namiji zai 'kikiba ba sakaran namijin da zaiyi Arba da halittar jikin ki ya kawar da idanun shi, kiyi Amfani da damar ki da kuma wayon ki na ya' mace ki riko zuciyar mijinki da kyau, Wannan hijabin da yazamar miki jiki daga nan gidan ki Ajiye shi, idan ba baki kikayi ba ya kasance koda yaushe kina cikin gayu, kaya Alhamdulillah an zuba miki harda na zaman falo, ga motar ki nan sabuwa dal an mayar miki gidan ki mun shirya miki komai kayan suturun ki, na jera miki show glass dinki na kayan kamshi da kuma su hakin maye, Ke jinin sokotawa ce, bama boranci a gidan miji don haka ki koyi dabaru na shirya miki littattafai da zaki karu a cikin drowar dakin ki, Magan ganun ta nada yawa Amma wasu sunfi tsaya mata a zuciya, wanda tana bukatar kuka Amma wazata yimawa da zai lallashe ta, mikewa tayi tareda fita dakin ta nufi na yayan ta dataji ya shigo, Tana shiga tagan shi cikin farin yadi daidai talaka Amma ya fito fes domin yayan su shima badai zati da kyau ba, Sallama tayi tareda karasawa da gudu ta fada jikin shi ta saka mai kuka, "Subuhanallah, RAHAMA, yakira sunan ta tareda rungume ta tsam saida tayi kukan ta ma ishi kafin, yana tsaye batareda ya hana taba, saida yaji tafara Ajiyar zuciya, ya zaunar da ita gefen katifar shi Y'ar dai dai, ya tsuguna gaban ta, "Me yasa kike bata kyakkyawar fuskar ki RAHAMA, yakama ta kiyi farin ciki, saboda kinada sakamako mai girma a gobe daga yau zaki shiga kwarya mai girma mai kuma dumbin lada, Am happy for my sister gaskiya, and kinsan me? Ta girgiza kai tana share hawaye, am jealous, saboda da ni mace ne nine zan yarda baba yamun Auren in samu lada Amma kanwata ta kwashe, Yafada cikeda tsokana saboda ya sata dariya, takoyi taji tasamu sauki sosai, "yaya karatuna fa? " kiyi hakuri idan har kinada rabo zakiyi RAHAMA, Nidai so nake kiyi hakuri ki kwantar da hankalin ki komai zaiyi daidai kinji, kinga ana gama Aurenki zan koma wajen service dina, yasa hannu tareda ciro waya Y'ar karama kirar techno ya bata, gashi ki rike zamu rika gaisawa kafin mijin ki yasiya miki Babba domin ke yanzu you are a big girl, RAHAMA da mota, yafada yana dariya, she feels ok duk da baison magana Amma he try, domin ganin ta saki jiki, kuma Alhmdulillah, godiya tayi mai tareda cewa" yaya zankwan ta a dakin ka mutane sun cika a namu, "Ok ni fita zanyi zamuje mu dauro don haka relax, Daukar wayar shi yayi da hula ya fita, Ta kwanta, tana kallon yar karamar wayar da ya bata akwai layi akwai numbobin kowa harda na HAJARA, duk da bata taba rike tata waya ba Amma ta san kan waya don tana taba na HAJARA da na inna wata rana, duba balance tayi tareda ganin naira Dari biyu, ta gwada kiran HAJARA cikin Sa"a ya shiga, zabura tayi zaune jikinta na rawa, Picking HAJARA tayi tace hello, kuka ta saka mata tareda cewa " haba yaya meyasa zakiyi min haka me yasa zaki jefa iyayen mu cikin damuwa wallahi har yau baba cikin fushi yake a gidan nan baida walwala tunda kika bar gidan nan ko dariyar shi ba wanda ya kuma gani, "Ni kuma yaya bakiyimin adalciba guduwar ki ta cutar da Rayuwata Auren da kike gudu ni an lika min karatuna ya tsaya ta kowane gefe kin kyauta kenan? "Yi mun shiru banza dama ai roko na kike in yarda to ke me yasa kike kuka kiyi biyayyr mana inda dani, "Bakiyi nadama ba yaya? Bakiji rashin kyautawar Abinda kikayi ba? "Ke Karki dame ni da sirutunki na banza wawuya kawai dakikiya ke dama haka kikazo duniya da duhun kai kuma dama you deserve that. Da nasan kece ma bazan dauka ba don haka asha Amarci lafiya Amarya nasan dai ba akawo ko Ghana must go ba saboda Auren cushe ne, "And Kifada ma inna kina barin gidan zandawo tunda Auren ya tsallake ni, sarkin biyayya waike mai halin kwarai ko, to meye na kuka kuma? Ji tayi zuciyar ta ta bushe tareda share fuskar ta tayi murmushi mai ciwo, "ba kukan Aurena nakeyi ba yaya HAJARA,ni ina farin ciki domin nasan inada sakamako mai tsoka a gobe kiyama zanje zanyi BIYAYYA har karshen numfashi na bazan jawa iyaye na tashin hankali ba, koda mijin da zan Aura bazai soni ba ni ZANYI BIYAYYA a gidan Aure NA saboda kare martabar iyaye na, "Yaya ina tausaya mik, ke nakewa kuka rayuwar ki nake tausaya wa wallahi zakiyi nadama mara Amfani kin tabka babban kuskure, baba yayi kuka saboda ke inna ta zubar da hawayen ta duk a dalilin ki, wallahi kidawo ki nemi gafarar su tun lokaci bai kure miki ba, "Don Allah jaka yimin shiru bagidajiya ai dama baki san dad'in duniya ba shiyasa bakisan ciwon kanki ba kuma zakiyi da kin sani banza baki kai ko ina ba ki yarda da Auren had'i, "Kinga sai anjima Amarya Karki samun ciwon kai, kit ka katse kiran, tabar RAHAMA da waya a hannu, Addu a tayiwa Y'ar uwar ta Allah yasa ta gane sannan ta tashi ta goge fuskar ta fita tayi domin taji ana kiran ta tazo ta shirya she feels kawai dole ma tayi walwala ta cire duk wata damuwa saboda baban ta, shirya ta akayi cikin wata atamfa sabuwa dal da kanwar Inna ta kawo mata mai dinkin yayi, ta yi matukar yin kyau saboda har make up ta tsaya aka d'an yi mata sama sama, Gudar da tajiyo a tsakar gidan ya janyo gabanta ya tsinke, tanajin yanda Aketa Alhmdulillah Allah yasa ace gwara da akayi, ji tayi duk jijiyoyin jikinta sun tsinke, sam batayi kokarin kuka ba, muryar baba da ya shigo yana ina RAHAMA Y'ar Albarka take? Ta yi saurin tashi ta gyara fara'ar fuskar ta. Cikin tsananin dauriya ta fito " gani baba, Riko hannun ta yayi fuskar shi kamar gonar Auduga wadda rabon da suka fara'ar shi tun ranar da HAJARA ta bar gidan, Dakin Yaya Aliyu suka shiga, yace ta zauna, shima ya zauna, inna ta shigo itama ta zauna, kanta a duke, "yace Alhmdulillah RAHAMA Allah ya miki Albarka kin wanke min zuciya kin share min hawaye kinzamo min d'iya ta gari Abin Alfaharin kowane uba, Zakiyi farin ciki A rayuwar ki insha Allahu, kwana biyu rashin walwala ta duk ya karkata ne ga tsoron kema zaki gudu kamar Y'ar uwar ki ne, saboda duk wani gata nabawa Hajara fiye dake nasani RAHAMA badon bana sonki ba Amma yau kece ya' mafi soyuwa a zuciya ta yau hankali na ya kwanta nayi Halaccin da nake burin yi ma bawan Allahn da ya dade yana taimakawa rayuwar mu batareda d'an gantaka ta jini ba, Shiru yayi tareda janyo leda baka ya mika mata ga wannan sadakin kine, dubu Dari ki Ajiye shi a wurin ki hakkin kine kinji, ya kuma janyo wata jakar Qur ani ya mika mata, " ki rike wannan shine waraka shine bangon da duk lokacin da kike cikin damuwa ki karanta zaki samu sauki a duk lamuran ki waraka ne ga duk wani ciwo na zuciya, sannan nafadawa Alhaji shuaibu komai akan Y'ar uwar ki da yanda na mayar kanki yafada min bawanda zaisan da anyi canji tunda basu sanku ba tunfarko, nakuma nemi Alfarmar ya tsaya miki a kan karatun ki domin nasan kin yi min BIYAYYA don haka ina son kisamu cikar burinki kema kar in tauyeki, Kukan da take rukewa ya kubce mata, tareda mika mai kudin cikin " kuka nagode baba na bazan baka kunya ba da izinin ubangiji, wannan kudin bazan rikeba sunyi min yawa ku Ajiye bazan iya biyan hidimar ku a gareni ba, Inna kuka takeyi sosai kafin ta karba, " zan bayar da kudin atafi dasu asai miki kiyo a gida da kudin ki hakkin kine, itama tadan taba nata nasihar, baba yace tayi hakuri shida Aliyu zasu rakata, kuma da Anyi la'asr, rungume inna tayi tayi kuka tayi kuka kamar numfashin ta zai dauke a ranar,....... πŸ–Š "Yanzu muke tsunduma fa muje zuwa da izinin ubangiji, *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci, 200 ne normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, nagode masoya sai najiku* *Aslm ina mata masu sana'oi ko kasuwanci dake bukatar Ayi muku tallar kayan ku ta yanda zaku samu customers online, to ku garzayo domin kasuwancin ku ya bunkasa zamu tallata muku Hajarku domin samun cigaban kasuwancin ku,hajar ku zata zagaya ko ina ta fadin Arewacin Nigeria har ma da kasashen makotan mu* *munada lases masu inganci da kuma quality munada atamfofi na yayi da kuma shaddodi domin sabunta mai gida ku fito kuyi odar cikin farashi mai rahusa,akwai masu saukin kudi akwai kuma manya, ku fito kuyi tanadin sallah mata masu Aji, ance mai kwamin ido da wuri yake fara kuka siyan nagari maida kudi gida, to place your oder just give us a call 0803 343 8895* 7⃣&8⃣ Kuka takeyi sosai kamar zata shide ta kankame inna tamau tana neman gafarar ta, Gaba daya jama'ar da suka d'an zo taron suna sharar kwalla wasu na lallashin su, yaya Aliyu ne ya zo ya rikota yace " muje ko ya isa haka, tafara turjewa tana ihu, a haka ya fita da ita, cikin dalleliyar motar ta da Alhaji yabada umarnin a dawo da ita gidan su domin kai Amarya aka sakata, baba ya shiga, tana rukunkume da jakar Qur anin ta da kuma litattafan ta Aliyu yaja motar suka tafi, Kamar wasa tabar gidan su tabar inna a yau zataje inda batasan ma waye mijin nata ba, Tafiya sukayi mai d'an jayawa da Unguwar su cikin low cost suka shiga, wanda tsawon rayuwar ta bata taba zuwa wurin ba tana daijin labarin wurin abakin Y'an makarantar su idan suna hira, Tasan unguwa ce ta sai ka amsa sunan ka wane a garin sokoto kake mallakar gida a wurin, Wani wawakeken gate aka bude Aliyu ya shiga da motar cikin harabar gidan, tuni ta hadiye kukan ta ta kalli ginin da take gani kamar a turai inbata yi karya ba a film kawai ta taba ganin irin ginin nan upstairs ne guda biyu ga korayen ganye zagaye da ginin Alamar suna samun kulawa ko ina NA harabar gidan zagaye yake da umbrella tree, Bude mata motar da Aliyu yayi yadawo da ita cikin hayyacin ta, "fito, yace mata ta zuro kafar ta dake cikin takalmi mara tudu, ta gyara katon hijabin jikinta, baba ya yi mata jagora har cikin gidan, Aliyu na baya tana tsakiyar su, a falon ta yi bismilah tareda Addu'ar neman tsari daga dukkan sharri ya kuma sadata da dukkan Alkhairin dake cikin wannan tafkeken gidan, Har tsakiyar falon suka isa inda suka samu su Husna da wasu tsoffi a ciki, ta taso da Sauri ga sister in low ta iso, ta rungume ta tsam tareda kallon Aliyu kur yana latsa wayar hannun shi ko ganin ta baiyiba, ma tace musu ku zauna baba, " yace to Husna ina hajiya take? Wata tsohuwa dake kishin gide a kasan falon tace gani nan bala d'an Albarka Kaidai, Ya zauna tareda gaisheta, RAHAMA da taja hijabin ta ta rufe ido ma ta tsuguna gabansu tana gaishe su, haka Aliyu, Hannu hajiya tsohuwa tasa ta dafa kanta tace "Allah yasa Albarka Y'ar nan Allah ya doraki bisa kan miskilin mijin ki kinji Allah miki Albarka, yakawo zuri'a tagari, Husna ta kawo musu Abin sha su baba sukace aa kawai sun kawota ne, ba Abinda zasu sha, Yabawa hajiya Amanar ta yace Aliyu bari mugani akwai sako a motar nan muje ko, yafada hakane domin sam bayason yaga ta kuma zubar da hawaye intaga zasu tafi mugun tausayi Take Bashi yarinyar ta dakko shi a sanyin hali saidai a guji bacin ran mai hakuri, bai iya fushi ba, Godiya tsoffin nan sukayi sosai tareda cewa Husna ta shiga da ita cikin dakinta, kanta a duke tana tsiyayar hawaye tasani sarai su baba suntafi, Amma sam bataso ta kuma wani kukan, Hmmmm ajiyar zuciya taketa jerowa domin ganin irin gidan da take ciki, bata gama kallo ba har ta shiga dakin da Husna ta kaita taga saitin Akwatunan da tagani a gidan su a jere gefen walldrp din dakin, kallon tangamemen dakin takeyi domin girman shi yakusa rabin gidan su ma domin harda saitin kujera ga wani gado mai cycle a gefe da wawakeken TV, a bangon wane irin dakine wannan dakine, Sister inlow open your face well this is your Room nikadai ce, ko sai na siya baki? Tafada cikin tsokana, gyara hijabin tayi domin ta matsu bata Kara ba idanun ta Abinci ba, "Masha Allah our bride is beautiful tafada domin ganin kyawawan idanun ta duk da fuskar ta ta kode saboda kuka she look pretty and young don daga gani zata girmi RAHAMAr, Tace ga bathroom dinki can, ta nuna mata wata kofar glass a can karshen dakin, "idan zaki watsa ruwa muje in nuna miki tafada domin ta lura ba lallai ta iya controlling komai na cikin bathroom din ba, kada mata kai kawai tayi tana neman inda zata ajiye takardun ta da qur anin ta masu matukar muhimmanci a rayuwar ta, Husna ta karba ta Ajiye mata kan wani stool dake gefen gadon tace "ki saki jiki this is your room komai naki ne, and ni kuma kanwar mijinki ce so kinga kenan ni kanwar ki ce suna na Husna and now we are friends ok not sisters in low , dadi taji ganin wannan kyakkyawar yarinyar da sam batada dagawa na yaran masu kudi, hango HAJARA tayi a wannan matsayin ace itace Husna, Hmm tab, Muje Kiga komai, ta riko hannun ta tareda Sa hannu ta fara kokarin cire mata hijabin jikinta, tace ki cire mu shiga ciki ko, koda hijabin zaki shiga bathroom din? "Sam batason tayi musu da ita shiyasa kawai ta bita, Amma ta Kara kankame jikin ta Alamar hijabin baya ciruwa, Murmushi tayi kawai Tamata jagora, tundaga yanda taga Husna ta danna kofar ta bude tafara tasbihi tareda tsorata domin ita sam ma bazata iya fadar irin tsaruwar komai na gidan ba, sakin Baki tayi tana kallon tafkeken bayin wanka wanda duk gidansu ba dakin da zaiyi rabin kyanshi sai kace ba kashi da wanka za ayiba kasan tiles din kamar kankara ga gefen tukunyar kashin harda glass amma kana hango komai haka ma wurin bath tub din ma dake dauke da wata irin shower dake jikin gini mai feso ruwa, Bayani Husna keyi mata Amma sam batajin zata iya wanka a wannan bayin koda zata shekara goma ne kuwa, ruwa Husna ta hada mata a cikin thub din saida yayi rabi ta zuba mata sabulai masu kanshi tareda turarukan wankan dake jibge a cikin bayin, Tace "kiyi wanka bari infita su Hajiya zasu tafi daman sunzo tarbar kine, Jikinta na rawa tace "muje in musu sallama, ta fada domin ta bata shirya wanka yanzu ba sai zata kwanta, domin tayi kafin ta fito, Tace to muje idan zakiyi wankan koda ruwan ya huce kinga inda zaki Kara mai zafi, Husna sam taki ta gane cewar itafa batagane duk baya nan taba, haka ta biyota kamar jela da hijabin kankame suka samu tsoffin a tsaye, "yauwa gwara da kuka fito driver zai mayar damu, kema wuce mutafi ko, " no kakus kije idan na kammala komai zandawo kafin magrib da motata ai nazo, "toh Amarya Allah ya kade fitina, bata iya Amsawa ba ta ce ta gode suka wuce, Husna ta rakasu, Baza idanu tayi ganin bakowa domin kallon irin wannan daular da aka kawota, Ajiyar zuciya kawai takeyi, bata taba hango ko kwatanta ma kanta rayuwa a irin wannan gidan ba, Ko ina na falon an kawatashi kamar baza a mutu ba, Husna ce tadawo ta ganta a tsaye sai kalle kalle takeyi, "Matar yaya keda gidanki ki zauna muyi hira kafin intafi banason intafi inbarki kekadai ne, Janta ta rikayi da hira domin ta saki jikinta domin ta lura RAHAMA miskila ce batason magana, Amma tanajin dadin yanda take ta janta da hira domin ta debe mata kewa kadan, *********************** Momy ce ta shiga cikin dakin nashi ganin gari yayi duhu ga Husna ta dawo, tace Amma Al Ameen zan hadaka da baban ku haba tundazu ankai yarinya Amma kaki ko lekawa kaga Y'ar mutane wallahi wutar Allah zata cika inka cutur da baiwar Allah, Sauka yayi akan keken motsa jikin dake dakin nashi yace " Wallahi momy kuntakura Rayuwa ta data baiwar Allah kun sani sarai, am not well meye na dagewa sai kun k'ak'abamin wani Aure ai wannan nima cutata za ayi wallahi seaing a woman inside my house and I can't do her anything ai kunga ni zan cutu, "That's means lafiyar ka kalau yanzu, ni ai nasan ka warke Al Ameen Wahalarda mu kakeyi kawai, "wai yatafi ko bai tafiba? Hajiya tsohuwa dake nufo dakin nashi ke fada, "Oh god here she comes, yafada domin yasan halin kakar tasu, da Sauri ya nufi bathroom ya shige don bayason surutun wannan tsohuwar, Aikuwa tana shigowa ta fara, "kaji d'an banza ana lallaba shi yaje wurin matar shi kamar wani yaro zakaci ubanka ranar da na ganta da ciki munafuki yanzu kwana biyu kyaji mukus a cikin gidan su yanzu kuwa sai wani salo salon munafunci yake kawowa, "Aisha idan ya Kara hour guda gidanga ki Kira min ubanshi in fada mai, Kafin ta fice, duk yanajin magan ganun ta " wai ciki, my foot shine zai je neman lalubar Y'ar mutane, Amma basuji da kyauba shi Al Ameen Ne zai hada jikinshi da yake tattali da wata sakarai, Haka yagama kalailaitar shi ya fito, shiryawa yayi cikin wata d'an yar shadda ta bugu taji aikin zamani ya baza kamshi tareda murza hula akan kyakkyawan gashin kanshi ya dauki key da wayoyin shi ya fice ta baya domin bayason hayaniyar tsohuwar sam, ***************************** Ganin dare yayi ta koma cikin dakin da akace nata ne ta tube kayan jikinta ta ja sket dinta sama domin batasan ta ina zata fara neman zani ba, itadai gidan yari aka kawota domin rayuwar d'an talaka a irin wannan gidan kawai punishment ne, dakyar ta iya shiga ruwan nan da Husna ta hada mata saboda sunyi sanyi ga gidan shegen sanyi ta ko ina saboda Ac, jikinta na rawa tayi ta fito a kan fanfo ta dauraye jikinta domin batasan ma ta ina zata latsa shower din ba, Alwala ta dauro ta fito, kayan ta ta mayar ta dauki hijabin ta ta tayar da salla a tsakiyar dakin bayan ta gano qiblah da kyar, Tundaga falon ya fara baza idanu domin shi yasan bayan gini baisa ko cokali a gidan ba, yace "who is this girl da Dady ya kashewa so much money saboda ita, bai taba kwadayin ganin ta ko sanin sunan taba but seeing this he want to meet her and see how precious she is, Wayoyin shi ya Ajiye ya nufi dakin da yasan nan zata kasance ya tura, Daidai tana Ajiye Qur anin ta, ta juyo, jin kamshi mai mugun rikita zuciya da kuma sallama cikin murya mai Amo da kwantar da zuciyar ya'mace, Wani irin trumbling tayi zata fadi, domin sam bazata manta da wannan fuskar ba, ko a mafarki ta ganshi zata gane shi bare ta dade tana tuna his innocent face but wicked heart, tuni hanjinta ya fara kadawa, shikuwa wani irin duhu da kaucewar gaba daya farin cikin rayuwar shi yaji yayi lokaci guda, Domin shi kanshi ya dade yana hango wannan fuskar saboda mugayen kalamanta a kanshi da ba mahalukin da ya taba fadamai hakan, Ya daga kafarshi fuskar shi kamar zata fitarda hayaki yafara matching zuwa gareta, tuni ita ta gama rudewa hijabin jikinta ta rike tamau kamar shi zai ceceta, Kardai shine mai gidan? Batasan lokacin da ya cimmata ba ya zuba mata mugun kallo, a hankali ya fara fitarda Amon muryar shi tareda feso mata wani irin kamshi daga bakinshi ga sanyin dakin ga shi ya rufeta rub a jikin ginin da cikar haibar shi duk da akwai tzarar inci biyu zuwa uku a tsakanin su, Amma jitake kamar ya makureta a ginin, Addu a take iya iyawar ta a zuciyar ta, "Just pray Am dreaming kiyi Addu ar kar infarka inga wannan mummunar fuskar taki, just tell me. You are not the wife of this house? And I thank god yau zan rama Abinda kika yimin da na dade ina nemanki domin in nuna miki d'an talaka bai isa ya taka koda hanyar da tayar motar mai kudi yabi ba, Now clear my dought just tell me you are not the wife, Wani irin sauti cikin ta ke fitar wa zuciyar ta kamar zata fashe saboda tsoro, tafara girgiza kai, Hmmm ya fada domin yagama gano Abinda aka daura mai matsayin mata, kallon ta yake kamar ya hadiyeta, shifa koda zaiyi Aure yafison over twenty not under twenty yanzu an hada shi da premature girl a matsayin matar shi and the worst part wannan Y'ar talakawar mara kunya, "You no what you must pay for what you did to me ranar, zan wahalar dake yarinya you are here as house girl not the wife of the house, just thank god nasan mutuncin babanki and that's why I obey my father and accept his command as good son Amma dole inyi clearing dakikiyar kwakwal war ki, "Ni Al Ameen nafi karfin mata irinki na wuce da Ajinki ko mafarkin ki baki isa Kiga irina as matsayin husband ba, and this room you didn't deserve it, "Wallahi ki godewa Allah I can't touch woman da sai yau na shakeki kin leko lahira kindawo, domin duk na mijin da ya isa baya dukan mace, and zakiyi bauta a gidan nan a matsayin house girl har zuwa lokacin da zuciya ta zata wanke in sakeki tareda wanke kaina, domin haka kifara kirga kwanakin barinki a gidan nan daga yau, yafada yana fisgo hijabinta, kamar Akuya ya nufi wani daki can karshen falon ya bude, ya jefata, "wannan dakin nagina domin mai aiki so nan ne dakinki zaki kwaso belongings dinki duka daga can ki dawo nan saboda banason ganin ugly face dinki a dakin da zan rayu da matar Aure na in na shirya, Ya juya ya fita, tuni taja mugun numfashin da take tunanin tsawon lokacin da yake magana seazing yayi mata, saida ya fita tadawo hayya cin ta, tareda gyara wuyan hijabinta, tuni taji wani irin kuka mai wuyar fita na kokarin fito mata, ta dafe bakinta gudun kar yaji, ta farayi ciki ciki tareda zubewa kasan dakin ta hada kai da guiwa tafara rera mai shiga zuciya........ πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* Free page *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci, 200 ne normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, nagode masoya sai najiku* 9⃣&πŸ”Ÿ Saida taji yunwa na neman kasheta ta mike tareda kallon ko ina a dakin, ba laifi akwai gado da komai a ciki saidai dakin shine daidai zamanta dama, cikin sa'a ta hango d'an karamin mini prige a dakin, tayi saurin matsawa ta bude takoyi sa'a akwai drinks cike harda holandia, ta janyo jikinta na rawa, domin tun rana rabon ta da cin wani Abu, ta kafa kai saida ta shanye tas ta ajiye kwalin zufa ya karyo mata, kofar dakin ta garkame gudun kar wannan mugun ya dawo ta cire hijabin jikinta ta ga dakin baida matsalar komai yama fi mata kwanciyar hankali akan wancan dakin da yake kamar ba za a kwanta kabari ba, shiru tayi tana tuno maganganun shi, Allah ta mika wa Al amarin ta tareda kudurta duk runtsi bazata taba bari tayi laifin da zai korata gida ba, domin komawar ta na daidai da bacin ran baban ta wanda sam bata fatan shi damara ta daura domin tasan bautar Allah zatayi, da daura damarar yin biyayya duk runtsi duk wuya daga yau bazata taba bari yaga bacin ranta ba ko hawayen ta duk ukubar da ya shirya bata, Don haka Bathroom ta shiga taga wannan madaidaici ne daga sink sai shower daidai irin wadda tasaba gani ta dauro alwala ta fito, sallloli ta gabatar tareda rokon Allah yabata ikon cinye wannan jarawabar, Taso ace Qur anin ta na dakin ta karanta Amma tasan ko tana hauka da nad'e nad'e bazata fita waje ba taci karo da beauty but beast, sunan da ta Bashi kenan, Hayewa gadon tayi tareda kudundune wa cikin hijabin ta, sai bacci, A ranar tayi wani irin bacci mai cikeda natsuwar da bata tabayin irin shiba duk da rayuwar ta na cikin matsala zama gida daya da namijin da baya kaunar ganin ka, Gefen Al Ameen kuwa wani daki ya nufa kamar irin nata, yana tunanin dama wannan yarinyar da yake ta nema Y'ar gidan baba bala ce, duk da yasan mutuncin mutumin bai fasa kudurin shi akanta ba ya riga ya gama shirya duk ukubar da zai bata,. Asubar farko ta mike saboda ta saba ta gabatarda nafila kafin sallar farilla tayi Addu'oin ta, ta mike ta kakkabe kan gadon da ta kwana ta duba ba Abinda zata gyara, ta bude kofar ta fito falon tana lellekawa taga wane aikin zatayi domin ita tariga jikin ta ya horu da aiki batajin zata iya zama ba wani aiki, Wata kofa tagani can karshe harda labule ya ratsa ta nufi hanyar domin ganin ko kitchen ne a wurin, takoyi sa'a dining ne da kitchen a hade, tundaga kofar kitchen din tayi Hamdala tareda tasbihi ganin na urori daban daban kitchen din ya gama haduwa, tana hango wata kofa ta ci ta matsa ta bude store ne cike tab da Abinci ga manya manyan prige ta bude, daya, namomi ne Kala Kala dayan kuwa kayan miya ne tab da kayan lambu a basket, Tuni taji tana son ta girka wani Abu da safen nan ko zataji nauyi a cikin ta domin sam bawai ta Koshi bane, Rayuwar ta kab ta kare ta ne a sonyin duk Abinda ya shafi kitchen, duk littattafanta na girke girke ne wasu domin ita girki is her hubby, fagen kayan wuta ta iya kunna gas domin idan sunje gidan kanwar Inna tanada ire iren wasu Abubuwan amma ba irin wa innan ba, don haka bata sha wahala ba ta shirya indomie sharp sharp taji kayan lambu ta daba ruwan Lipton da yaji kayan kamshi ta soya kwai guda daya domin batason kwai yayi kauri, Cikin minti kadan ta gyare inda ta bata tsab tareda zama nan taci tayi nak ta wanke komai tareda saka mopa ta goge tiles din kal, tana jin wani irin nishadi, Kuma duk wannan aikin hijabin dai na nan a jikinta, Tana gamawa ta dauki abin mopa din tayi falon duk girman shi ta mope shi tas tareda komawa ta nemo towel duk wani Abu saida ta goge shi a falon duk da ba datti, Tana kammala wa ta koma dakin da aka jefata tayi wanka, Amma tarasa yanda zatayi, kayanta takeson canjawa Amma tana tsoron zuwa wancan dakin kar ya ganta, haka dai ta kuma mayarda na jikinta ta zauna gefen gadon tareda zabga tagumi, yanzu haka ne Auren yake? Haka zata cigaba da rayuwar kadaici ba abokin debe kewa ba wanda zaiji koda muryar ka, wayarta ta tuna tana can dakin a cikin Jakarta, dole ta mike domin tanason waya da inna da kuma ya Aliyu, Fitowa tayi tana Kara kallon dukiyar falon, kawai taji ta gabza karo, kafin ma ta dago kanta tajita a kasa tim ya hankadata yana kakkabe jikinshi da ta taba, Saida bayanta ya Amsa saboda unexpected tajita a kasan, ta ce washhh tareda dago kanta ta kalle shi, tayi saurin saukewa domin kayan geming ne a jikinshi yana diga saboda jugging yadawo, cikin tsawa yace "Are you blind? Kina tafiya kamar makauniya next time kika kuma bari jikin ki ya shafe nawa sai na lahira yafiki jin dadi, kazama kawai tunjiya, kina yawo da kaya daya bana son datti a cikin gidana ki kiyaye and ki wuce ki wanke min bathroom before inyi wanka bana wanka kullum sai an wanke shi, tashi tayi dakyar domin bayanta da ya rike ta nufi hanyar dakin ta domin wankewar ya buga mata uwar tsawa, " bakiji magana ta bane zaki wuce,? "Da Banji muryar rashin kunyar kiba da zance ke kurma ce Amma bakin ki cike yake tab da manyan kalamai kina kwailar ki dake, don haka bina muje ki mun aiki oya, Yanuna mata hanya, dole tayi gaba tanayi tana hardewa yabi bayanta, kofar datagani ta tura tashiga, komai na cikin dakin irin na wancan ne don haka saida gabanta ya fadi ta ina zata fara? Jin motsin shi yasa ta wuce hanyar bathroom din ta tura, hijabin ta ta nade saman west dinta ta daure tareda daukar bucket ta Tara a fanfo ta debo ruwa ta fara wanke wurin da baida datti ko kadan, tsab ta wanke ta fito yana zaune da laptop a cinyar shi yana duba sakonnin da ya dade bai duba ba, hotunan da yafara cin karo dasu ya kurawa idanu domin yagan su kusan hamsin yanzu kusan sati biyu ana turamai kullum bai taba dubawa ba, Tsaki yaja " classless ya fada tareda delete gaba daya ya rufe ya mike batareda ya kalleta ba " clean this mess yafada domin ko ina dakin ya watsar da kayan da ya cire da ma wa inda batasan ina suka fito ba, Dukawa tayi ta fara kwashe kayan ta gyara tsab ba musu ta duba closet ta mayarda sauran tareda mamakin ina zaikai sutura duniya, cikin Sauri ta rufe ta dawo kan cycle bed din da yayi kamar Anyi dambe akai ta kakkabe tareda gyara bedsheet din cikin Sauri domin tafita kar ya fito, Da sauri sauri ta gama zata fita taji yace "wait, tayi saurin juyowa, tuni ta Dukar da kanta kasa ganin yanda ya fito da kirjin shi a bayyane d'an guntun towel ne a jikin shi gaba daya kirar shi tsoro ta bata namiji ne da baka iya kallon shi sau biyu saboda cikar zati da haiba, uwa uba kwarjini da kyau, yanda ta Dukar da kanta kasa yabashi haushi yasa ya matso dab da ita, "Dago kanki yafada cikin tsawa, ba shiri ta dago, "me kike gudun kallo a jikina? Inada muni ne da zaki kasa kallo na? " ok I understand saboda karkisa ran zan dora miki shi ko never this chest is precious, ko yatsan ki ba zai taba shiba bare banzan busashen jikin ki, Wallahi an cuceki nima an cuceni da za a min aure da premature sai uban rashin kunya da kika iya, ko gaisuwa ma bakisan yanda akeyin taba,. Muryar ta na shaking tace " ina kwana? Hold it bana bukata out of my room, yafada yana nuna mata hanya da hannu da gudu ta fita, Tana dafe kirji, " iya Abinda yake tunanin zaiyi min kenan da sunan horo? Murmushi tayi domin wanna is not a punishment, aikin tane kuma zata iya har karshen rayuwar ta, Shikuwa kallon dakin yakeyi yanzu duk Abinda ya baza ta gyara cikin lokaci kadan kamar injin, domin yasan aikine mafi wahala a wurin Husna idan tamai laifi horon da yake bata domin batason aiki, Shiru yayi yana tunanin aikin da zai bata next da zata wahala, Ita kuwa can dakin ta, shiga ta kwaso duk Abin bukatar ta ta mayar dakin da ya kaita ta tsoffin kayanta na gida duka da aka kawo mata ta kwashe ta shirya a waldrop din tareda jera littafan ta gefe guda, Cikin natsuwa ta ke komai tanajin sanyi a zuciyar ta saida ta kammala ta nemi wasu kayan ta canja wanda ta cire ta shiga bathroom ta wanke harda hijabin ta shanya a ciki, bata kuma jin motsin shiba Har rana Y'an Uwan inna suka kawo mata kayan garar ta tareda wasu kayan ta suka yimata sallama domin duk yau zasu tafi, ji tayi kamar ta bisu taga su inna Amma ba Abu mai yuwuwa bane dole ta hakuri, bayan tafiyar su ta nemo wayarta tayiwa yaya Aliyu plashing, yako kirata sukasha hirar su yana Kara yimata nasihohi, tace yakaiwa inna sugaisa, yace baya gida Amma zai turo mata kati tasa takira numbar ta, ai kuwa transfer ya mata Dari Biyar ta Kira inna taji muryar ta, Alhmdulillah batada matsalar komai domin sam ko duriyar shi bataji a gidan sam iya kacin ta gyaran gidan da girkawa cikinta duk Abinda taso ta kuma yi karatun ta wani lokaci har baccin rana takeyi saboda hutu, Sam bata lura da baya gidan ba domin yaje meeting Abuja saida Husna tazo gidan bayan kwana biyu take cewa yaya yau zai dawo, banga kina shiri ba irin na matan da mijin su yayi tafiya,? "Tace wai baya nan ne? Kallon ta Husna tayi, wato suna gidan Amma batasan ma baya gariba, shiru kawai tayi domin ta lura tun zuwan ta taga dakin da RAHAMA take taji ba dadi don haka ta kudurce sai ta yi wani Abu akai, duk da RAHAMA akwai duhun kai Amma zataso ace ta fito ta shigo gari yanda zata janyo hankalin Al Ameen ko baiwa Allah, don haka cikin hilata tasa RAHAMA ta d'an saki jiki da ita har ta fahimci wato zaman nasu na I don't care ne, Ina labarin HAJARA? Bayan tarewar RAHAMA da sati daya ta dawo gidan, lokacin baba baya gida Aliyu ne zaune gefen inna duna hirar su cikin farin ciki tana yanka Alaiyaho, ta yi sallama hankalin ta kwance, ta nufi hanyar dakin su tana "sannun ku inna yaya barka da rana, Ai kuwa wani uban tsalle yayi ya shakota tareda bugata da gini ya fara kwance belt din kugun shi, Ta fasa ihu domin ta bugu, inna tace inka bar yarinyar nan tayi numfashi sai na ci mutuncin ka, ai kuwa ya fisge gyalen ta yafara narkar ta kamar Allah ya aikoshi saida ya mata ligis yana kokarin saka kafa ya take ruwan cikinta baba yayi sallama, "Subuhanallah haba Aliyu mezangani haka? "Baba wanna yarinyar don ta raina mutane taje yawonta ta dawo ta shigo gida hankali kwance kuma inkyale ta ai wallahi baba kabani izini in karasa ta kowa ya huta, Assha haba d'an Albarka, bayan ka gama yimin BIYAYYA ina fatan kadace duniya da lahira zaka bata aikin ka, ai Ali duk wanda yace zai iya hadiye gatari sakar mai bota kagani, Wuce zuwa harkar babanka Allah yama Albarka kaji, Ameen yace ya mayarda belt dinshi ya fice, inna taci gaba da Abinda takeyi baba ma ko gefen ta bai kuma kallo ba ya shige dakinshi, Iya buguwa ta bugu domin tsawon rayuwar ta ba a taba narkar ta irin haka ba don haka dakyar taja kafar ta tayi dakin su tana jinyar jikinta, Tareda lumshe idanun ta ta sharce hawaye " please A yabo accept me kazo muyi Aure inbar musu gidan su lokacin ne zasu meme ni, tafada tana Kara ciro wayarta da ta tsage yanzu saboda baduwar da tayi ta fara bude data ta ganshi online a Facebook, jikinta narawa ta tura mai slm, Lokacin yana hanyar zuwa gidan shi yana kishingide a bayan mota yana duba sakonni, yaga slm din witch yanda yabata sunan domin ya ankare inzai hau goma zaiga sakon ta, dole yau ya bata Abinda takeso don haka yace "hee please Am married so keep your ugly and your disgusting face to your future husband am not interested, ya kashe laptop dinshi tareda jan tsaki, shi duk wata mace mai cusa kai wurin namiji he hate her yafison mace da ba ruwan ta da ko kai waye he want true love a woman who will love him not because he is handsome or rich, Hajara taji ciwon reply dinshi sosai yanzu kamar ita zai wulakanta yasan ita wacece kuwa? Ai ba son shi takeyi ba kawai taimakon shi zatayi yasamu big girl like her, I hate people who are so proud of their self, Gidan su yafara zuwa domin ganin momy, tayi mai welcome, tace ina RAHAMA yaushe zaka kawo min ita? "Waye haka? "What? "Yes momy please who is she? "Your mother, kaji uwarka ce yanzu Abinda zakayi kenan Al Ameen? Yanzu yagano she is talking about that girl, "oh momy ai ni bansan sunan taba and ni nan nace mufara zuwa saboda Am missing you, " yayi kyau kaji, duk namijin Arziki zaiso Aure zaiso mace a karkashin inuwar shi amma kai kasamu gata iya gata kana turewa Iri ne mai kyau muka nema maka Al Ameen karkayi wasa dashi karike damar ka tun bata kubce mska ba zan dauki mummunan matakin da bazaka ji dadin shiba, idan baka warke bane mu koma Asibiti a dora ka akan wasu medication din, Saboda mundamu da lafiyar ka muka yima Aure Amma saboda ka raina mu shiyasa kake nuna bamu isa ba, bari babanku ya dawo zanfada mai komai shi da kake tsoro kaji Maganar shi, Ranshi yaji ya baci" yanzu saboda Allah momy akan wannan yarinyar zan gwada lafiyar tawa ya zatayi dani? Ko fa kosawa batayi ba baby Husna ma tafita mature duk da ina mata kallon karama ni gaskiya I can't shear my body with that thing never, daga gani bagidajiya ce sai aikin jakanci sam jikinta kamar injin yanzu zaka bata aiki ta gama ni tsoro ma take bani, "Yanzu wahalar da Y'ar mutane kakeyi Ashe Al Ameen? "No momy nifa sau daya naganta, a gidan nan nayi tafiyata, ok jeka Al Ameen zaunique u, Tafada tana shigewar ta daki domin ya mugun bata haushi, Fitar shi yayi tareda kudurin sai ya wahalar da ita yau saboda tajanyo mai fushin momy, Da taimakon Husna ta gyare mata dogon gashin ta tareda, busar mata da drayer ta, kuma sata tayi wanka tareda zaunar da ita ta caba mata Ado daidai ba hayaniya tayi mata geling gaban goshinta inda suma ta kwanta, cikin akwatin Auren ta cire mata wata riga doguwa mai guntun hannu ta roba rigar ta hadu karshe jace, ta ciro wani ribbon a jikin rigar ta daure mata jelar dogon gashin kanta dake boye, Husna kanta ta raina kanta yau domin ganin surar matar yayan nata a bayyane, tasan wannan jikin dole ya firgita namiji mai lafiya don haka har matsuwa take yayan ta ya dawo yagani Abinda ke boye cikin hijabi, ina ga RAHAMA ta waye lallai za ayi mace a nan wurin irin matan nan unique, girar ta lips dinta eyebrow dinta kalar fatar ta mai tsananin laushi da santsi ga tafin hannun ta mai wani irin taushi kamar na jariri, bazakasan hakaba sai hannun ka ya taba inji Husna a zuciyar ta, taji tanason matar yayan nata ta, waye da kyau yanda zata murda, mai kambu, Dama tasa ta sun shiga kitchen duk da Husna is not good at cooking but she insist domin taga nata kwazon saidai tasha matukar mamakin ganin yanda take girki cikin tsari da kwarewa, anan ma saida ta Kara jinjinawa irin Damin da yayan ta ya kwasa a Kala, Sallamar shi sukajiyo Husna ta fito domin yaga motar ta a gidan shiyasa ya saita kanshi, ta rugo tareda Rungume shi" Oyoyo my lovely brother, welcome home, " sarkin yawo naje gida banganki ba a she kina, nan? "Yes nazo wurin sister in low dina, Tabe bakin shi yayi yace ok let me fresh up and come, "to kayi sauri we are cooking special dishes for you, Juyowa yayi tareda bata kallon you are jocking "yaushe kika fara aiki? Kai yaya zaka gani I can work sosai harda girki ka tanbayi momy, naji, yafada ya shige Abinshi ta koma kitchen, "Yaya ya dawo baki fito ba, wani irin tsoro ke kamata dmtunda taji muryar shi she is happy when he is not Around yanzu kuma yadawo, Don haka da sauri tafito ta nufi dakin ta ta dakko hijabin ta karami fari tasa akan rigar because she can stand ya ganta a haka gaskiya her chest is showing sosai gasu da girma kunya takeji gaskiya, dariya Husna tayi ganin ta da hijab, "I thought kinje gaida yaya ne Ashe ke hijabi zaki saka? Murmushi kawai tayi ta karasa abinda takeyi, Pride rice ta hada lafiyayya da kuma pepper chicken dake tashin kamshi tareda coconut juice, a wani kyakkyawan jug tadaiyi ne saboda Husna tasan bazai taba ciba Amma badon tanason ta burgeshi ba, tasan bazata taba burgeshi ba a rayuwa and she don't want to impress him at all tasan yafi karfinta as he said, Fitowa da komai sukayi kan dining suka jera ta koma ya gyara ko ina fes tareda fitowa zata wuce dakinta, ya fito da guntayen kaya a jikinshi armless riga da tree quarter, Husna ta rikoshi "let go yaya na nayi feeding dinka, "just tell me kinaso ki bata min ciki da concussion yau, "no zodai ta zaunar dashi kan dining din ta tsayarda RAHAMA dake shirin wucewa, "Sister in low come, ta fada ta ko matso jikinta narawa tafara gaida shi, ko dago kai baiyiba, tace " kizo kiyi serving muci delicious dinki mana, Ta ce tom ba musu tafara kokarin daukar plate, cikin sauri Husna ta mike tace " no sister yayana bayason hijab ana mai serving remove it, tafada tareda cire mata hijabin, Tuni ta diririce tareda ajiye plate din tafara kame kame daga karshe ta zauna kan daya daga cikin kujerun don bazata iya tsayuwar yaga jikinta a haka ba, Kanshi ya dago domin yaga shirmen da sukeyi, yayi Arba da sumar kanta datasha parking cikin wani fancy ribbon, gashi baki suduk very long daga gani nan nade shi akayi, ya d'an kalli gefen damtsen hannun ta da yanayin rigar jikin ta, tuni yaji yana so ta mike yaga how the dress is, yasamu kanshi da daka mata tsawa " come on get up and serve us duk da baisan dalili ba amma shi sam baiyi niyyar cin komai ba, "Hasbunallah yafada tareda hadiye yawu ganin yanda rigar ta zauna tam a jikinta ga wasu shining stones dake kashe mai ido saida Husna tace yaya Anzuba ya dawo sence dinshi ya dauke kai tareda jin kunyar yanda ya zubawa surar ta idanu, don shi tunda yake da mace bayan Husna bai taba tsayawa ya kalli wata haka ba, And she surprised him with her structure young but huge body, him dole ta rika yawo da hijab she is hiding her heavy load, haka ya baje yaja girki cikeda wani mamakin ita tayi irin wannan? Ta wutsiyar ido yake kallon ta tareda observing dinta sam ba a sake takeba ko cokali daya batayi ba, don haka yana ganawa ya cika glass cup da coconut juice din ya wuce tsakiyar falon tareda daukar remote ya kunna TV yana sipping yana hango yanda ta natsu har yana kallon yanda karamin bakinta dake dauke da natural colour janbaki a lips dinta, bayajin me take fada amma he can see ta saki jiki sosai da Husna har suna hira,........ . πŸ–Š "Ikon Allah ni kaina ina rubuta wanna labarin nishadi yake sakani don haka muje zuwa masoya muga ya lamarin zai tafi, na matsu bamuje dai dai wurin ba masoya, *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* Free page *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, nagode masoya sai najiku* 1⃣1⃣&1⃣2⃣ Suna kammala cin Abincin ta dauki hijabin ta tareda mayar wa ta kwashe kayan ta kai kitchen tafara wanke wanda suka bata, Husna kuwa gefen yayan ta dake kallo Amma hankalin shi da zuciyar shi na wani wuri nadaban ta zauna, "Yaya ni zantafi tunda kadawo, "so early ki jira Anjima in mayar dake, "ai da motor nazo, I no za akai miki gobe, tom tace tareda zama sunata hirar su, RAHAMA dai tana gamawa ta shigewar ta dakin ta bata kuma fitowa ba, yana hira yana kallon ko ina na falon kamar mai neman wani Abu, Har lokacin da Husna ta tashi tafiya ta sameta a dakin ta deba mata kayan garar da aka kawo mata da yawa irin su cin cin da su alkaki da diblan, tayi godiya ta, rakota bakin kofar ganin shi tsaye a falon yasa ta juya ciki, sukatafi, Bayan zuwan ta gida momy ta Kara tanbayar ta ya zaman nasu yake? Tafada mata komai da tagani harma da korata dakin Y'an aiki, da yanda duk take takure, barni da d'an banza zanyi naganin shi, bari dadyn ku yadawo Nigeria, Zaman RAHAMA zamuce batada matsalar komai domin duk yanda mutum yadauki Al amari komai tsananin shi zaiga saukin shi haka komai saukin Abu inkasawa rayuwarka damuwa saika wahala, duk ta tattara komai tana bautar Allah da zuciyar ta daya aikin gidan duk da yake tunanin zai sata har taji wahala ta gudu yaga tanayin kayanta batareda ta gajiya ba, Abun har mamaki yake Bashi yanda zai tashi yaga every ware neat ga special dishes da yake mamakin yanda ta iya hadasu she is young but hard working and very active domin duk saurin tashin shi zai tashi yaga har ta kammala gyaran gidan duk girman shi tana girki ko wani Abu daban, wanda sam bata yarda su hadu tasan lokacin da yake fita motsa jiki tayi saurin gyara mai nashi dakin, cikin sauri takeyi tafita gudun laifi, He want her to suffer amma ya lura tanayi ne because she love it, Ga Addini da ya lura tanada rikon shi sosai domin kusan kullum sai yaji k'ira arta na tashi da Asuba wanda yasa shima yake zama a nashi yana yi sometimes, Her life is very simple batada hayaniya ba cusa kai, ba yanda yayi tunanin take ba da farko she is so innocent, HAJARA rayuwa tayi mata tsauri komai ya birkice mata tarasa madafa gashi tun ranarda ta dawo washe gari ta shirya zataje school baba yace indai shi yasaka ta to ya cireta domin tuni yasa Aliyu ya dakatar da ita wanda yazamar mata dodo a gidan yanzu har Addu a take ya fita, ba mai shiga sabgar ta ga gidan yanzu aiki takeyi tunda ba RAHAMA asubar farko inna ke tashin ta, Tagaji gaskiya dole ta nemi mafita, RAHAMA ta tuna wadda tasan kila tana can gidan miji tana shan wahala Auren dole, don haka taji tanason taje gidan koda yaune taga ya take rayuwa, Amma tasan baza a barta ba kuma kota fita batasan inda gidan ta yake ba, don haka ta dauki wayar ta da bako sisi tayi mata please call me domin bata goge number da sukayi magana ranar ba, Lokacin RAHAMA na kishin gide tana hutawa taji karar Y'ar wayar tata Alamar sako tasan dai ba ya Aliyu bane domin yanzu suka gama waya kuma tasan dawowar Hajara wanda hakan ya mata dadi koba komai Y'ar uwar tace bata son ta da tabewa, ganin please call me dinta jiki na rawa ta kirata domin Yaya Aliyu baya barin wayarta ba kudi saboda yana sabon copers allowance da ake basu, Jiki na rawa tace "yaya Hajara' jin muryar RAHAMA tasa kuka tace RAHAMA kowa ya tsaneni ba a sona a gida baba ya hanani zuwa school ya daina bani ko sisi yanzu haka ko kofar gida ban fita don Allah ki roki inna yau inzo inga gidanki kinji ko zanji sauki, Abunka da Zuciya mai imani tuni taji Y'ar uwar ta tabata tausayi tace bari inyi ma inna magana, Ta katse kiran ta kira inna, ta roketa ta bar HAJARA tazo gidan ta kusan sati biyu bataga kowaba don Allah tanason ganin ta, Ba musu inna tace tom Y'ar Albarka, Domin bazata iya hana RAHAMA komai ba, tako yi godiya tareda kiran HAJARA tace inna tabarta, tazo ta fada mata sunan Unguwar, wanda saida HAJARA ta Kara tanbayar ta kodai batasan inda take ba? "Tace saidai kinzo idan kibshigo kimin please call me zan kiraki infada miki gidan, tafada tareda mikewa cikeda farin cikin zataga Y'ar uwar ta, ita kuwa HAJARA mugun tanta ma takeyi Address din da RAHAMA ta bata, tako shirya cikin best dress dinta ta fito wanda ta dade batayi ado irin wannan ba, wayarta ta dauka tareda duba wayarta tana tuno last da ta hau online lokacin da A yabo ya gasa mata magana, ta fita tareda Sallamar inna tace zantafi inna, ki gaida min da ya' tagari ga kudin mashin Albarkacin ya' tagari, Ta mika mata Dari Biyar, ta Amsa domin tana neman na data, ta kuma duba A yabo, mashin ta hau ya kaita har low cost tafara baza idanu ko zataga d'an karamin gida wanda zai dace da RAHAMA, Amma ko ina a Unguwar ba ginin banza, ta ciro wayarta tareda kuma bawa RAHAMA please call me, tako kirata tace ta Kara matsowa ciki zataga 3upstairs ta shigo tafadawa mai gadin, domin tana fada mata ta taso ta fita da katon hijabin ta a karon farko ta tanbayi mai gadin gidan ta rokeshi ya bata kwatance gidan, yace ai hajiya mai sauki ne, duk Unguwar ga babu kamar gidanga kice mata hawa uku, sai lokacin ta kalli ginin wanda ta lura Ashe suna rayuwa a dwan stairs ne, tun tuni bata taba lura hawa uku bane sai yau ta karewa ginin kallo da irin ni'imar dake zagaye da gidan, cikin Sauri ta koma cikin gidan domin tasan tsayuwar ta wurin bai dace ba, HAJARA tayi matukar girgiza da Al amarin harma dai data matso mai gadi ya bude mata gate din yana cewa shigo hajiya yanzu ta koma ciki, baki kawai HAJARA ta sake she can't believe her eyes, yanzu wannan gidan ne RAHAMA ke ciki kamar matar minister, kodai gadi mijin ta keyi a gidan aka basu boysquters? Bata gama tunani ba taji an fado jikinta har jakar hannun ta na faduwa, domin tayi mugun matsuwa taga yar uwar ta, ta fito tareda rungume ta, cikin yak'e da hassada ta tattaro natsuwar ta tace "ke fada min nan gidan mijin kine ko na ubangidan shi? "Mushiga ciki yaya, tafada batareda ta lura da reaction dinta ba burinta kawai su shiga tayi hira da Y'ar uwarta, A falon ta kasa daurewa suna shiga ta fisge hannun ta tareda, cewa "ke banza ki Amsani gidan nan NA uban waye, tafara Zaro idanun ta duka waje ta matsu bataji Amsar taba wanda yayi daidai da fitowar Al Ameen daga dakin shi daman he want to see if she is ok don ya dade bai gantaba, yaga fuskar HAJARA dake facing dinshi and he no she is that annoying girl dake bibiyar shi, "what is she doing here, ganin yanda take ma RAHAMA masifa yasa yaja ya tsaya inda sam basa ganin shi, Cikin Hajara bai kada ba saida ta hango tangamemen hoton Al Ameen dake manne a karshen falon yana miskilin murmushi a jikin Paris high tower πŸ—Ό ta dafe kirji bakinta na rawa ta ce "shi sh sh shsh ne mijin ki???? Kallon hoton RAHAMA tayi tareda dauke kanta domin sam bata kallon hoton sau biyu saboda kwarjinin da yakeda shi ko a hoto, tace "muzauna yaya HAJARA, " bazan zauna ba don ubanki Kifada min shine mijin ki? Gyada mata kai tayi tareda cewa " eh shine mai gidan, "Kutumar uban can shine baki fadamin ba kafin adaura Aure Amma RAHAMA bakya kaunata namijin da nake kwakwar so saboda shi na guji Auren hadin da baba yamun nabar gida yanzu you are telling me shi ne mijin Aurenki, I hate you RAHAMA you are not my sister yanzu namijin da nake ra ayin Aure kika Aura, Magan ganun ta sun sosa mata zuciya sosai tace dakata Yaya HAJARA, cikin muryar ta mai sanyi tace " me yasa zakiyi min haka, bayan ke kika ja komai kece sanadin komai me yasa kika kiyiwa baba BIYAYYA lokacin da yake rokon da ki karbi Auren nan meyasa kika zabi ki tozartasu kibar gida saboda Auren nan, sanadinki Aka gutsure min karatuna aka kawoni nan gidan kinsani Am not ready to get marry, bayan guduwar ki baba ya mayarda Auren a kaina wanda kinsani banason Auren bana son mijin, bana bukatar duk wainnan Abubuwan kinfi kowa sanin halina Amma yanzu you are blaming me Aunty HAJARA why, "Idan har da gaske kikeyi bakyason Auren leave this house ki barmin A yabo shine zabin zuciya ta I love him so much bazan iya rayuwa Bashi ba don't take my happiness away My sister, Tafada tana rungume ta, wani irin mugun tausayi taji ta bata, ta fara bubbuga bayan ta, "am sorry yaya HAJARA nayiwa su baba Alkawarin komai wuya zanyi BIYAYYA bazan iya watsa musu kasa a idoba, tureta tayi ta tafi luuuu zata zube tajita fada a jikin mutum, Wanda ya gaji da jin magan ganun HAJARA da kuma kalma mafi muni itace nima banason Auren banason mijin, shine ake wa wannan hayaniyar she suke rejecting ita har tana barin gida And now she is following him, dole ya saita ta kuwa shi A yabo, A zabure ta gyara tsayuwar ta tareda kokarin barin jikin shi cikin Sauri domin ta gama gano komai, ya rike tafin hannun ta da yakejin shi kamar kad'a mugun karfin hali yayi ba karamin namijin kokari yayi ba lokacin da ta fado kirjin shi da bai tsaya da kyauba yanda yaji wani irin shocked da sun zube, a karkace yake kallon ta tana sanye da hijab din like always, saidai she look pretty, "A yabo HAJARA tafada jiki na rawa ganin sam kamar baiganta ba ya kwakume Hannun RAHAMA yana bata wani irin kallo masu ma'anoni, "why are you like this? You are too cool you are good heated, you obedient, you are religious, karshe kuma she is wonderful, RAHAMA dai a mugun tsorace take domin fargabar ta ta farko shine kar yaji magan ganun su, secondly the result, "Are you Alright wife? Ya tanbayeta cikin wani irin salon murya tareda Kara matsowa jikin ta, batareda ya rungume taba, duk ta rude "please take care of yourself for me karkijamin Asara you no you are pregnant with my baby right? Gaskiya am happy sati biyu har doctor ya gano Ajiyar dake cikin ki, I must give you something as gift, wace kalar mota kikeso in canja miki wadda aka kai a lefe is too small for my wife, and aikin gidan nan NA hana dole kibari a kawo house girl banson ki wahala "or zandauke ki muje Paris kihut...... A yabo, HAJARA ta buga mai tsawar da saida RAHAMA ta boye bayan shi, "Cin fuskar yayi yawa basai ka fadamin ka tale kanwata ta kwanta da itaba I can see everything kaga karamar yarinya dole ka cuceta ke kuma dakikiya jaka kinsake wannan turmusheshen ya na danneki wawuya mara wayau, and kisani sai kinyi kuka tunda kika boyemin gaskiya, yanzu kika gama fadamin bakyason shi Amma jiki munafuka kin makale a jikin shi a gabana, Kuka Mai cin zuciya RAHAMA tasa domin tozarcin da HAJARA keyimata a gaban Al Ameen wanda ya nade hannu a kirji yana wani irin murmushin mugunta saida HAJARA tayi shiru yace "am sorry yayar mu banganki bane sannu da zuwa "sweetie kin bata drinks kuwa? nuna mata gidanki yakamata kiyi kizagaya da ita taga cikin gidanki, A fusace ta hankade RAHAMA ta wuce fuuuu tana kuka ko zama batayi ba a gidan, RAHAMA data kusa kifewa taji ya fisgota domin All this while bai saki tafin hannun taba HAJARA na fita ya tureta tareda bata fuskar shi, yanajin wani radadi duk shirmen HAJARA bai dameshi ba what hurt him is that tana fadar bata son mijin da take Aure, "So you are rejecting me a gaban yayar ki ni Al Ameen kike cewa you don't want to be with me, really? Who the you think of yourself, yafada yana buga mata tsawa, "how could you, how dere you reject me, yafada har jikin shi na rawa, ya dunkule hannu tareda naushin iska, "Oh kema wani kika hango like your sister wanda yafini ko shiyasa kikeda gut ki bude baki kice wai ke bakyason mijin da kike Aure, Cikin karaji yake Maganar kamar zai tashi sama idanun shi sunyi mugun ja his heart is burning deep down, shi ne aka jewa neman Aure har ake gudun shi, and the second one itama she don't like him, "ni Al Ameen Shuaibu Yabo kike rejecting nida mata kebibiya suna neman ko friendship muyi dasu Amma bana kula su you got me free of charge as your husband amma kina fada ma wata dakikiya wai bakyason Aure na, ni banyi rejecting dinki ba kece zakiyi rejecting dina, yafada yana matsawa gaban ta kamar zai mareta, Saurin ja baya tayi a tsorace jikinta na rawa ga tsoron shi ga kunyar Abinda HAJARA tayi mata a gaban shi, wani irin kallo kawai yake binta dashi ganin hawayen dake zarya a kumatun ta duk tabi ta kankame jikinta saboda firgita da lamarin shi gani take kamar zai hadiyeta, Bazama ta iya cewa komai ba, to me zama tace, sai kuka kawai, Wanda yake shakar dashi domin zaiso ta karyata Kalmar batason Auren shi yaji Amma she is not going to talk don haka ya buga mata tsawa " if you are not going to say anything leave, kafin inyi kwallo dake, Ai kuwa da gudu tayi dakinta, wanda he can see how her body is shacking, Zarya yakeyi a cikin falon zuciyar shi NA Azal zalar shi, wanda yarasa dalili da ya kasa sukuni he don't care about that crazy and lunatic girl, he is worried deep down, wanda baisan me yake tunani ba, don haka ya zura key kawai yabar gidan, Gidan su ya nufa kai tsaye, momyn shi ya samu zaune a falon tana duba wasu kayan siyar warta da aka kawo mata samples tagani a gida, Husna na tayata, Ko sallama shi kadai yaji kayar shi,, zama yayi gefen momy tareda riko hannun Husna, kana ganin shi kasan yana cikin damuwa da kuma takaici, "Kai lafiyarka zaka shigo min gida ba sallama? "Nayi momy, ina wuni, "lafiya, ta Amsa tareda cigaba da aikin ta, Husna tace "yadai my lovely brother? "Baby me mace take nufi intace she don't like her marriage? What was that means, Kai tsaye batareda tunanin komai ba tace "that's means she don't love the husband at all, Zabura yayi ya zauna kamar wanda aka watsawa barkono yace, "koda mijin irina ne? "Yeah ra ayi riga ne ai yaya daina ganin mata na binka akwai wadda sam baka gabanta ma, Kalmar ta cimai tuwo Akwarya tamai zafi ta cakeshi idanun shi kamar wuta, ya kalli momy " wai don Allah meye dalilin daura min Aure da wadda bazata soni ba meye Amfanin Auren hadin, da Anbarni na nemi love da kaina da yafimin leaving with the person who don't care about you is unfair, wani irin mugun kallo momy ta watsa mai kafin ta bude bakinta tace " don't worry zanyi maka maganin matsalar ka baban ka kawai nake jira kuma insha Allahu Jibi zai dawo komai zai dawo normal, "Momy wane magani zakiyi bayan is too late kunriga kun kakaba min Auren da ban shirya ba wallahi an takuramin rayuwa da zuciya kawai an hanani sakewa a cikin gidana, "Kashh ka rage gajen hakuri zanyi maka naganin Abun tashi kaje indaina ganin ka, Husna ya kalla" muje gidana sister please, yafada duk yayi wani irin sanyi, "Ba inda zaka kaimin yarinya, "please momy ina bukatar ganin tane a gidana kibari muje don Allah, "kasan Allah katafi kawai Amma ba inda ya' ta zataje, Mikewa yayi tareda cewa shikenan natafi' "A sauka lafiya, inji momy, Ya fita kawai, duk jikinshi ba kwari, **************************** HAJARA da kuka ta shiga gidan lokacin baba ya shigo da kayan miya zai fita, tundaga farkon shigowar ta kurma ihun da saida inna ta fito daga daki da zani a hannu, tana Allah ya jisheni Alkhairi me yasamu ya' tagari, domin duk tunanin ta tasamu RAHAMA cikin mawuyacin haline shiyasa take kuka, Burgima ta fara yi tana wayyo Allah ba a kauna ta ba a sona agidan nan, An muna funceni, Muciya inna ta dakko a kitchen mukekiya tace "yi min shiru ko in ji miki rauni don kinga ba yayanku a gida shine kike mana zanbarwar bori a gida ko, uban me akayi miki, Baba dai kallon tababbiya yake mata, "Eh mana ya bazan yi kuka ba An munafunce ni ance mijin da zan Aura nakasashshe ne gashi nan garau kuma yanada kudi sosai aka bari saida na gudu aka Aurawa wadda ake kauna, wallahi sai tabar min gidana na shiga ko in kashe kaina, Baba na gane inda zancen ya nufa yace "larai natafi muna wani aikine a kamfanin Alhaji kafin yadawo Jibi, kiji da mara lafiyar nan karta sawa gidanki wuta Allah ya yaye, ya ficewar shi, inna ta garkame gida tace bude bakin inkuma jin muryar ki shasha shar banza mara kunya, "indai ilimin jami'ar haka yake to Allah ya wadaran shi, wayewar zamani ko rashin kunya da rashin tarbiya, wallahi kin cucemu kin cuci kanki HAJARA iya hakkin ku mun sauke tarbiya nayi iyakar yina nidai ba irin haihuwa ta bace ke da haihuwar Asibiti nayi zance canja min akayi, bamuda irinka a zuri'ar mu sam, Takoyi tsit don taga Alamar zata jibgu idan tayi wasa don haka ta koma dakinsu ta ci kuka taci harta bawa uku lada "Al Ameen yanzu shine mijin data ki Aure, yanzu shine mijin RAHAMA yanzu da gaske tanada cikin shi? Wani kukan ya kuma zuwa mata ta dafe baki, ba Abinda take hangowa sai rayuwar ta cikin wannan gidan na Al Ameen, tana hangowa kanta daula tana hango kanta a cikin motoci tana murza sitiyari, Jitayi ta tsani RAHAMA a rayuwa domin ta nuna mata bazata iya bar mata daular da take ciki ba, ita ta shiga, dole ta kirata dole ta lallaba ta tunda tanada tausayi ta zubar da cikin tabar mata gidan ita tashiga, RAHAMA kuwa ranar a dame ta wuni aikin nata ma kasa yi tayi tana jin yunwa takasa dafa Abinci taci, ba Abinda take tunani sai Y'ar uwar ta tana tsoron karta kuma gudu tabar gidan hankalin su baba ya Kara tashi, batason tashin hankalin iyayen ta batason bakin cikin kowa a familyn su, Al Ameen yadawo gidan saida ya kalli kofar dakin da take ciki, ya wuce dakin shi ya zauna tareda dafe kanshi, yarasa Abinda kemai dadi office ya kamata yaje Amma he can't gaskiya, Jin shi yakeyi a matukar takure, falon ya kuma fitowa tareda zubawa kofar idanu, ya mike ya duba dining yaga ba komai tuni ya samu madafa, ya bankada kofar dakin nata lokacin ta idar da salla kenan yace "were is the food ni ne zandafawa kaina? Or girkin ma bakyason yi in fita inrika siya a waje kawai, First time ta bude bakinta tace "yi hakuri bangirka bane naga baka gidan sannan bakoda yaushe kake ciba, "Come on wuce kimun girki kuma daga yau tree times a day dole kibani abinci as you are the woman of the house dole kiyi girki ko bakyaso, yanzu wuce kimun tuwon shinkafa miyar da ta dace, "Toh tace tareda gyara zaman hijabin jikinta zata fita domin wanka tayi ta saka singlet tareda daura zani a west tasaka hijab, "remove that thing oya kidaina mun Abinci kina kakkaba min datti ok, Zaro idanun ta tayi da sukayi wani irin kyau da haske, ta rike hijabin katamau mau domin she can't remove it singlet din irin mai robar nan ce ta mugun kamata gashi hannun ta irin siririn nan ne bazata iya cireshi a gaban shiba, So take ya fita saita saka rigar zanin ta kalli rigar, shima rigar yabi da kallo, ya kuma gane sarai me take nufi, Don haka cikin tsawa ya buga mata da karfi "come on remove it ko inzo wurin in hada dashi in shakeki, kwaila dake sai shegen iskancin boye jiki uban meye a cikin hijabin kike boyewa, Matsowa yayi cikin haushi ya fisge hijab din ganin batada niyyar cireshi sai faman girgiza kai takeyi, Dunkulewa tayi da sauri tasa Kara ta tattare kirjin ta da hannayen ta, domin ita ko Yaya HAJARA bata taba bari ta ganta a haka ba bare katon namiji irin Al Ameen, Ranshi ya mugun baci da reaction dinta wato he is right bama ta kaunar yaga koda jikinta that's means bata son shi da gaske tuni zuciyar shi ta Kara cushewa ya dagota cikin takaici ta hanyar damkar kafadunta, wanda saida yaji wani irin electric connection a jijiyoyin jikin shi domin yanajin wani irin softness a tafin hannun shi, Kafin ta tsaya fuskar ta shabe shabe da hawaye tana girgiza kai tana kokarin mayarda hannun ta a kirjin ta, Tuni ya saita kanshi saboda haushin ta ya ware hannun ta cikin takaici har saida taji zafi tareda bankaro kirjinta waje saboda muguntar da yake mata, Ba Arziki ya saketa ya juya, domin yayi wani irin gani wanda zai cutarda kanshi da lafiyar jikinshi seeing her naked niple a cikin singlet and her huge boobs want to make him drip, jikin shi NA wani irin rawa yabar dakin yana jan numfashi tareda hada hanya yana blaming kanshi, "meye matsala ta da wannan yarinyar "subuhanallah ya furta tunawa da Abinda yagani, she has a perfect body structure and softer skin, He remember the soft of her palma dazu da ya rike, meyasa komai nata is unique? Runtse idanun shi yayi kawai yanaso ya goge komai a kwalkwal war shi, "Come on Al Ameen delete it from your mind she is just a small girl karka janyowa kanka raini yafada yana kokarin kawar da tunanin shi baki daya bayason tuna komai, dole ya mike yabar gidan again, don baya ma kaunar zama inuwa daya da ita, RAHAMA kuwa yana fita ta janyo rigar ta jiki na rawa ta saka ta nemi karamin mayafi ta fita domin dafa mai Abinci gudun wani laifin, bata son ta kuma ganin shi sam bata kaunar ganin fuskar shi tunda yaga jikinta. ........... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* Free page *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 1⃣3⃣&1⃣4⃣ Bai dawo gidan ba sai dare yawo kawai yayi tayi a cikin garin sokoto ranar rashin madafa, saboda sam bayason ya kasance cikin inuwa daya da ita hankalin shi bazai taba kwanciya ba, RAHAMA dai tunda rana tayi mai tuwon ta shirya mai miyar yakuwa taji kifi irin ta gargajiyar sokoto, ta zuba a warmers ta jera a dining ta shige dakin ta kulle kanta bata kuma marmarin ko lekowa ba, tana Koshi ta yi wanka ta dauki hisnul Muslim tana duba Addu'oin ta, saboda sam batason ta tsaya wani tunanin Abinda yafaru da rana, Koda ya shigo gidan ya gama kallon ko ina kafin ya kalli kofar dakin nata dake datse, ya wuce dining domin yunwa yakeji, wani irin jan numfashi yayi tareda in healing kamshin miyar da tayi kyau ko a ido ga tuwon shinkafa dayayi fari kal ta nade shi a leda, zama yayi ya ja plate saida ya bude leda daya, yasa miya a gefe tareda kifayen ya dauki spoon yafara ci, yanayi yana lumshe idanun shi saboda dadin tuwon she is very good ta ko ina, saida yaci biyu ya tashi tareda shan drink din data Ajiye duk da yayi sanyi haka yasha, ya wuce daki yanayi yana waigon kofar ta, Kasa bacci yayi a daren yana ta juyi tareda tunani wanda gaba daya ya cutar da lafiyar shi da gangar jikin shi a daren baisan meyasa yake jin loneliness ba, Dakyar ya ga wayewar garin, saboda rashin bacci wanda kanshi har sarawa yakeyi, yana fitowa masallaci ya dawo falon ya zauna tareda zubawa kofar dakin ta ido kamar ya shiga yagani kota tashi, Saboda tariga tasaba aikin ta da wuri kafin ya fito yauma hakane fitowa tayi sanye da hijabin na fama ta nadeshi a west dinta, ko ganin mutum batayi ba saboda da d'an sauran duhu sai haske kadan kadan dake fitowa cikin flowers dake falon da akayi decoration dasu, yana ganin ta tar Amma ita bata ganin shi, saida ta shiga kitchen tasa ruwan tea a jug heater ta fito, da, mopa tafara moping yana kallon yanda take komai a natse ba gajiya, he wonder wane irin training maman tayi mata haka, he really respect her mother, Duk da HAJARA is her opposite bai hana shi jinjinawa iyayen taba yasan ita kanta HAJARA she choose that way for her self ne badan iyayen ta sunkasa bata tarbiya ba, rayuwar ta is different, baisan lokacin da ya mike ya kunna wutar ba domin ganin fuskar ta clearly, zabura tayi har mopar hannun ta na subucewa saboda unexpected taganshi a gaban ta, sanye da jallabiya mai hula Arsh color, Yayi wani irin kyau da haske ga sajen nan yana sheki cikin hasken wutar, Kallon shi tayi for the first time na mintina kafin tayi saurin dukawa ta dauki mopar zata bar wurin, Sai wani irin kallo kawai yake binta dashi wanda gaba daya yasa ta takura, "Kinga dodo ko? Come on ki karasa aikin ki don't leave this place till you finished yafada yana komawa kan kujera, haka ta duka taci gaba jikinta na shaking tanajin idanun shi na yawo a jikinta har ta kammala ta dauki mopar tayi kitchen, Breakfast tafara hadawa, taji motsin mutum a kitchen din saurin juyowa tayi, yana tsaye ya harde hannu a kirji, "remove that thing, yafada ba wasa, ai kuwa ba musu gudun kar a kuma ta kwabe, tareda ajiyeshi gefe, domin doguwar riga ce a jikinta, batadamu ba domin rigar nada fadi kamar fubu, Ya dade yana kallon ta kafin ya fice shi sam bai ganewa kanshi ba, Meke damun shi meyasa yadamu da shiga sabgar ta? Koda ya hangota tana fitowa daga kitchen da warmer tuni ya isa dining, har ta jera mai komai zata wuce yace "come back, wazai yi serving dina? Ba musu ta matso kusa dashi tafara hadamai tea wanda yana jin kamshin da ke fita a jikinta mai taushi da kwantar da zuciya, "bakya gaisuwa ko,? Yasamu kanshi da furta mata, cikin sauri tace ina kwana, banaso saida na roka? Ke bakisan yanda akewa miji bane? You no how to cook and work but you don't no your full responsibility, itadai tasan ba karamin namijin kokari tayi ba da ta iya tsayuwa kusa dashi, jikinta har rawa yakeyi Allah Allah take ta kammala ta gudu, saidai kash tana gamawa yace ta zauna ta karya itama, muryar ta na shaking tace " ba yanzu nake karyawa ba cikina zaiyi ciwo sai zuwa nine, Hmm kawai yace domin Koshi that is his rules baya kari da wuri yarasa dalilin da yasa yau yaji yana son karyawar early, Tasamu ta gudu dakin ta, bata kuma marmarin fitowa ba duk da bata gyara kitchen din ba, dole zata hakura ya fita bata son su hadu sam a inuwa daya, Karfe goman safe ta fito ta fara duba falon bakowa ta fada kitchen domin karasa aikinta, sauran breakfast din da yayi ta cinye ta wanke komai, karar loud speaker wayar ta yasa ta gudo dakin ta domin tasan bai wuce ya Aliyu daman tayi mugun kewar shi, jiya basuyi wayaba and tanaso taji muryar shi shine kawai mai debe mata kewa tanajin dadin hira dashi, Lokacin data shiga dakin Al Ameen ya fito yana shirin fita yaji karar wayar tareda ganin yanda ta ruga domin Amsa kiran, What the hell, ya fada domin jin karar Nokia a gidan shi gata tana dibar gudu, who is calling her take irin wann gudun? Kawai zuciyar shi tabashi ya bita yaga waye haka domin yanda take gudu kawai ya isa ya nuna maka kiran is very important to her, a natse yake takowa har zuwa kofar dakin, yanajin dariyar ta da kuma her sweet voice, "wallahi nayi mugun kewar ka yaushe zaka dawo? Kalmar da yafara jiyowa kenan tuni zuciyar shi tafara skipping tana wani irin bugawa , Jin muryar ta again tana dariya yasa ya banka kofar, wanda tsabar tsorata da kuma firgita ta da yayi yasa ta saki wayar har batirin ta na fita, ta mike tsaye, kamar wani kumurcin maciji haka yake kallon ta jiyake kamar ya hadiyeta tsabar bala'i da masifa, "Waye kike kewa" who are you talking to? Da har kike iya bude bakin ki dake miki ciwo wajen yi min magana Amma you are laughing for some one who is he? Yafada yana bata wani irin kallo, Muryar ta na rawa tace" yaya na, "really? Ok bani number shi right now, Yafada fuskar shi na Kara hadewa, dukawa tayi ta dauki batir din ta hada wayar yana kallon yanda duk Hannun ta ke rawa saida ta hada ta kunna tace ga number, ya dawo tunanin shi, fito da tashi yayi ya ce call the number for me, Saida ta kira yayi dialing, aka dauka yasa hands free, "hello yace, Aliyu ya Amsa yace "wake magana? "um waye kai? Nasamu matana na waya I ask her kai kawaye tace brother, Murmushi Aliyu yayi domin yasan kishi ne yasa Aliyu yakirashi don haka yace "yes nine babban yayan su inbaka mantaba muntaba haduwa dakai a gidan ku wani lokaci da nabi baba tun muna yara, "Yeah i remember bari inbata ku kammala magana zanyi saving number ka domin murika gaisawa, Yafada yana mika mata katuwar wayar shi, karba tayi shikuma ya fita domin yasan bazata taba iya magana in yana tsaye ba, inkin gama ki kawomin ina jira ya mika mata ya fita, Dariya Aliyu yayi domin yanajin komai yace "sister baki bani labarin Kinfara soyayya da A yabo ba, Hmm I salute my sister, no yaya ba soyayya mukeyi ba impact ni tsoron shi nakeji yafaya kwarjini, hhhhh wato kina son shi shiyasa kike ganin kwarjinin shi ko, "as your brother, ki Kara hakuri nasan as you are telling me everyday bakida matsala na yarda yau tunda kinfara siye zuciyar mijinki har yana nema na a waya dakanshi that means you are very important to him, A yabo baya abokai saboda girman kai baya hulda da duk wani matashi da sunan friend, like you ke nasan tsoron mutane yasa bakya kawaye da rashin son magana, so halin ku yazo kusan daya, "Allah ya kiyaye yaya wallahi ba halin mu daya ba, is ok nidai yanzu zantafi ina busy sai na shigo gari gobe zanyi kokari inzo inganki muyi hira ko, Tsalle ta buga na murna "yeahh yaya da gaske zaka zo goben? Insha Allahu, "Yaya wallahi ina son ganin inna nayi kewar su, to ki cire a zuciyar ki ba yanzu ba keda ko wata daya bakiyi gidan miji ba, "Kai yaya wallahi nidai ina son zuwa gida, Bye wannan rigimar mijinki zakiyiwa bani ba, Ya kashe kiran tabi wayar da kallo tana mamakin nawa zatayi domin tasan dai kudi ne suka koka ga camera guda hudu a jere a bayan ta, ta juya zuwa falon domin Bashi wayar, kwanciya yayi idanun shi a lumshe shikadai yasan inda zuciyar shi ta tafi, saida ta matso tareda zubawa kyakkyawar fuskar shi ido , he is very handsome amma kuma rude guy, saboda ya cika masifa da yawa, Ta dauki lokaci tana karewa halittar shi kallo kafin tace "ga wayar, "kin gama kallon nawa, yabata Amsa domin ya dade yana ankare da Y'an da take kare mai kallo, Ajiye wayar tayi gefen shi zata tafi, domin bazata iya dogon tsayuwa a kusa dashi ba zata iya faduwa, tarasa dalilin cika mata ido da yakeyi, Fisgota dataji Anyi ne yasa taja ta tsaya, "am talking to you, who give you the right to walk away? Me kika dauki kanki? Waye ke da ni A yabo ina binki kina ja mun Aji, ke kinsan ba ayi macen da zata rika jamun Ajiba a duniya,I heard you laughing on phone Amma sau nawa kika yimin magana ma a gidan nan? Itafa bata gane wa wannan mutumin ba me yake nufi yafara kaita bango wallahi she is trying to stay away kamar yanda ya fada mata ta yi nisa dashi idan tayi laifi zai saketa, batason shiga sabgar shi ne sam gudun laifi takeyi, Tsawa ya buga mata " am talking to you my friend, Jarumta ta Aro tareda d'an ja baya ta fara magana for the second time, "Ina kiyaye doka ne, nasan kafi karfina, and ni kuma BIYAYYA nakeyi a nan gidan nasan kaima ba kaunar Auren kakeyi ba da Aunty HAJARA saboda itace matar da tadace da nan gidan, ni nazo bisa ga kaddara da kuma biyayyar iyaye, ina kokarin kare igiyar da aka daura min ne domin nayiwa iyaye na Alkawarin ZANYI BIYAYYA, ko mai runtsi, Nabiyu bazan mantaba first time kafadamin inkiyaye ka zaka bautar dani har sai kagaji ka korani gida, Alhmdulillah d'an talaka ba irin horon da baisamu a wurin iyayen shi a fadin duniya ba wani aiki da yake mai wahala a wurin d'an talaka, am use to it, impact I love it, aiki ba horo bane a rayuwa ta aiki is my hubby, yana taimaka min yana debemin kewa sosai, Bazan mantaba ranar da ka bugeni, har nayi targade akafa ko lekowa Bakayi ba, meye laifina ? Saboda nafada maka gaskiya shiyasa kake gani na as bad girl am not am just trying to correct you, rRayuwa d'an Adam kowanne nada irin tashi daraja, Am sorry if I hurt you with my words Saiji tayi yace "am sorry, kamar a mafarki domin tayi tunanin tana kai karshe zai faska mata Mari, but abinda bata Sani ba duk surutun ta, karshen kawai yashiga kwakwal war shi domin he is busy watching her cut mouth, yau ya lura tanada dimple wanda ko magana takeyi yana lotsawa, baitaba luraba ga teeth dinta ajere farare kal lips dinta very cute, Shiyasa ya shagala da kallon yanda bakin ke motsi bai san duk Abinda tafada ba sai Kalmar karshe ta Am sorry if I hurt you with my words, shiyasa ya bita da Am sorry, daga baya ya ankare tareda daukar wayar shi ya fita, Saida ya fada bayan motar shi akaja ya lumshe idanun shi, yana jan numfashi, Muryar ta jikinta rayuwar ta sanyin halin ta everything is perfect, ana cewa mata basa cika ko shida bare Tara ita kuwa ta cika Tara cif ta kowane gefe, yana tuna tsarin halittar jikin ta data dimauta mai kwakwal wa daren jiya, dole ya nemi doctor bai gane Abinda yakeji a jikin shi ba he must call his doctor yayi find out, Domin jiya sam gabanshi bai kwanta ba wanda zai iya cewa tsawon rayuwar shi bai taba feeling irin hakaba yasani doctor Yafada mai yanada matsala tashi ta daban duk da he is getting better bazai taba samun stronger erection ba saboda nakasun da ya samu tunda kuruciya but right now he don't really understand what is happening to him, Ko tunata yayi sai Al Ameen din ta motsa inji Aunty Aisha Ali Garkuwa, musamman inya tuna what he saw yerstady Hmmm, haka ya isa office a wahalce da tunanin ta ji yake kamar ya koma gidan yagwada lafiyar tashi kamar yanda akeso Asani ko he is Alright, Amma yasan bazai taba iya tunkarar taba never, domin yasan cika bakin da ya Mata, kuma wannan yarinyar bayaso ta raina shi she is too tiny a gaban shi kamar zai hadiyeta, da badon Allah ya halitta mata kayan more rayuwa ba da yace ma bata isa Aure ba, Amma me kayan marmarin jikinta sunsa ta nuna da wuri, Bazaice ranar ya tsinana Abin Arziki ba a office, All his mind na gidan shi baiki ya kasance cikin gidan tareda itaba koda bazasuyi magana ba, ganin bazata fisshe shiba ya mike, ranar baiyi komai ba duk wanda yazo neman shi baya samun ganin shi saboda he lock him self, Saida ya fito ma wasu ke ganin shi suka fara gaida shi, fita yayi yafada mota yace su maida shi gida kawai, ******************************* HAJARA yau ta tashi da kudurin sai ta je gidan RAHAMA koda bada yardar inna ba so take taje kawai ta yi mata famfo tareda mata hudubar tsiya harta yi nasarar korata tabar mata gidan, don haka karfe goma ko wanka batayi ba ta zuba kayanta a jaka guda biyu ta sulale ta fice gidan, Tana isa A yabo na fita, wanda she is happy zata samu damar yiwa RAHAMA wayau domin tasan batada wayau ko kadan, Ta isa batareda matsalar komai ba, mai gadi ya bude mata ta shiga tana Kara kallon ko ina NA harabar gidan, motocin kawai dake parking space na Al Ameen, Kara ingiza zuciyar ta sukeyi bare ginin gidan, Ko sallama babu haka ta tura kai falon tareda Ajiye Jakarta ta fasa kuka kamar wadda akawa sakon mutuwa domin ganin falon kawai yasa taji ina dole fa ta koka saboda bakin ciki domin ragewa zuciyar ta radadi, tsabar bakin ciki ke cin ranta wanda inzata samu dama wallahi shake RAHAMA zatayi, da sauri RAHAMA ta fito daga dakin ta jin kuka a falo, domin tasan ita kadaice a gidan A yabo ma ya fita, Ganin HAJARA yasa ta rugo da gudu tareda cewa "subuhanallah yaya lafiya? Dago kanta tayi ta kalli RAHAMA idanun ta sharkab, idan ba gizo take mataba tana hango wani irin cika da kuma fresh da fatar RAHAMA keyi wanda ya tabbatar mata da lallai tanada cikin kenan, Kara volume din kukanta takeyi kawai saboda bakinciki, gaba daya ta ruda RAHAMA, tace "bari inkira inna inji Meya sameki tunda kinki yin shiru kiyimin bayani, riko hannun ta tayi tana girgiza kai, cikin kissa da munafunci tace "kema korata zakiyi? Bayan inna ta koreni kema korata zakiyi, bari intafi kawai inshiga duniya kowa ma ya huta tunda bawanda ke kaunata, ta Kara kuka tareda tashi kamar zata tafi da gasken kuwa, Rikota tayi tasa kuka "don Allah Karki tafi bari inkira inna inbata hakuri ki koma gida don Allah Karki tafi, Saurin riketa tayi "inkin kira inna kinfada mata wallahi zankashe kaina zan kona kaina kowa ya huta, yanzu bazan iya zama a gidan ki na kwana biyu ba sai kin koreni, bakomai ni nasan bazaki so in zauna a gidanki ba saboda mijinki, bari intafi Allah ya sada fuskokin mu da Alkhairi, Kuka RAHAMA tasa tareda rungume Y'ar uwar ta, "aa don Allah yaya karkiyi haka don dai kwana biyu wallahi ki zauna nidai Karki yi kokarin kashe kanki banason ki mutu kafira don girman Allah karkiyi Abinda zaki daga Hankalin su inna da baba, "Bazan yiba inhar zaki taimake ni, "eh I promise, Karki fadawa inna ina nan gidan kota kiraki, "ok bazan fada ba, ko yaya Aliyu ko baba Karki fadawa kowa, bazan fadaba, muje ciki, ta dauki jakar ta tanufi dakin da take kwana a ciki ta ajiye mata, bin bayan ta tayi tareda ya tsine Baki, Yanzu duk girman gidan nan kika zabi wannan akulkin dakin? "Banason wanda aka bani ne yamun girma,, Hmmm muje inganshi, tafada, " aa yaya muyi zaman mu a nan yafi, "Oh rowar ganin gidan naki kike min kenan? "Aa muje kigani, ko zakici wani Abu? "Eh mufara ganin dakin baccin naku tafada tana gyara zaman rigar jikin ta, Bataso taje dakin sam saboda ya mata warning tunfarko don haka batason ta yasamesu ciki, Tundaga farkon shigowar tabuga ashar saboda ganin tsaruwar dakin ga gadon kamar kwallo cycle, karewa dakin kallo takeyi komai na dakin ba a magana idanun ta suka sauka kan akwatunan da aka jera masu Biyar Biyar saiti uku, tuni ta waro ido "buro uba "RAHAMA waincan na uban waye? "Kayan lefen ne" jar uba, bari ingani tafada jikinta narawa, tace "kije ki shirya min Abinci kafin ingama gani, Ba tason haka Amma dole tace tom tana Allah Allah tayi ta gama ta fita dakin kar yadawo domin ta lura yanzu bayajin wuyar shigowa gidan, Kitchen ta tafi domin hadawa Hajara special dishes, Saida ta bude kowacce akwati ta ga kayan ciki babu karami ba na Y'ar wa kana ganin kayan kasan ba na Nigeria bane ga uban gwala gwalai, tashi tayi ta kulle kofar tareda duba ko ina ta ga kofar bathroom, kwabewa tayi tas ta shiga a nan ma kusan suma tayi Domin ganin irin tsaruwar shi, duk shige shigrn ta gidan masu kudi bata taba cin karo da irin wannan bayin ba, cika ruwan zafi tayi tareda sheka turaren wanka ta zuba ruwan sabulai masu kamshi da tsada ta shige tayi wanka, tana tsinewa munafuncin RAHAMA shegiyar yarinya dole ta lafe tana fresh irin wannan daular, Har RAHAMA ta kammala tafito falon tareda ganin kofar a garkame, ta buga "yaya me kikeyi kika kulle kofar? Budewa tayi, taci Ado cikin wani fitinannen less daya daga cikin akwatin, ta baza d'an kareren gwal ta zuba ado up and dwan kamar matar gidan, RAHAMA ta bude baki kawai takasa magana, "Ki kalleni na hadu? Kinga telan kila yasan measurements dina gaba daya sunyi min cif cif, kinsan komai saboda ni akayi, Gaskiya daga A yabo yasan kalar matar da zai Aura daga farko, Kalmar ta caki RAHAMA ranta ya baci sosai Amma bazata iya cewa komai ba, "tace muje ki ci Abincin na kammala, Ta ce muje kinuna min kizo ki gyara kayan duk na bazasu a tsakar dakin, Tafada tanayi gaba, Haka ta bita saida ta baje mata komai kan dining ta koma dakin domin batason yazo yaga dakin a haka tayi laifi, cikin sauri tafara tattara komai ta mayar tareda gyara duk Abinda ta bata a dakin, Da Sallamar shi ya shigo falon, daidai HAJARA ta kammala zata mike ta ji muryar shi, tuni taji wani irin dadi tareda tasowa cikin Sauri tana rangwada, tsayawa yayi cak tareda zuba mata ido yana mamakin hali irin nata na dakikai, kayan da ya dade yana tsara yanda zaiga RAHAMA a ciki shine tazo ta ciro tasaka don iskanci da dakikanci, kusan kullum sai ya bude kayan yagani haka kawai yake imagining ganin ta cikinsu tun ranarda tasa red dress din nan yake kwadayin kuma ganin ta cikin wani Adon Amma yau gashi wanna banzar ta saka, tuni kayan suka daina burgeshi ya hade rai tareda gimtse duk wani farin cikin dawowar shi gidan, she spoil his mood, Da wata irin kwarkwasa tana juya dry body dinta da sam baiyi kamada na RAHAMA ba, ta iso kusa dashi, "hy handsome welcome back, tafada tana zuba fari da kuma motsa baki cikin salon jan hankali da kuma nuna cewa ita ta waye, Nade hannun shi yayi ya zuba mata ido yace "unbelievable, "How did you see me!? Beautiful hum not like your village wife, just give me one chance zan tureta in maye ma gurbin ta domin nasan nice kalar ka nice matar da ta dace da gidanka, Kaima kasani samun mace kamar ni sai mai sa'a, Wani irin kallo yake mata mai cikeda rainuwa da kuma tsanar halinta, Yace cikin kwantar da kai, " tank you baby, Yafada cikin wani irin salo, RAHAMA da tafito tundazu ta zuba musu ido tana kallon komai batareda sunganta ba domin yabada baya, Wani irin kwarkwasa ta karayi jin yace mata tank you baby, wato yaji dadi zata rabashi da Y'ar kauye, "Mention not sweetie, tafada kamar tafada jikinshi, "Tank you for runing away, Yafada cikin wani irin murmushi na rainin hankali, wallahi you really help me, sanadin guduwarki I found my perfect match, Gimtse fuska tayi tareda cewa bangane ba, "Yes da baki gudu ba yazanyi insamu someone better,? Da kin tsaya aka daura mana Aure da kin cuceni, marrying someone like you is diserster to my life, tank you for saving me. "Al Ameen kai d'an wulakanci ne, " kece babbar Y'ar wulakanci da zaki tako har gidan kanwar ki kina kokarin yi mata snatching, ko a tarihin hikayoyi bantaba ji ko ganin jahila irinki ba, ina tantama ba ciki daya kuka fitoda wife ba, "Karka manta am fighting for my right ne, nice yakamata ka aura ba itaba, "That's means ita keda right akaina bakeba don haka before I loose it leave my house right now, Rage murya tayi tana kokarin rikeshi, " um um don't even think of touching me, "Al Ameen ina kaunar ka yau nafada maka I love you so much , wallahi inka bani dama zan share maka hawayen ka, "Hawaye kika gani a idona? Ni hawaye na a share suke, and now I understand kinzo Kiga rayuwar da mukeyi ne domin kisamu hanyar shigar da kanki "you are too late baby, kin makaro kanwarki is Amazing, If you are here too see ne you are highly welcome, Juyawa yayi tareda yin murmushin mugunta a zuciyar shi kuma yana aiyana he is going to use her to get closer to RAHAMA zata sha ruwan mamaki sai tabar musu gidan su da kafar ta bibbiyu da shi Al Ameen take zancen........ ... πŸ–Š My opinion RAHAMA is fool fans ko me kuka ce???? Ruwan comment πŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* Free page *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* Free page 1⃣5⃣&1⃣6⃣ Hawayen da suka zubo mata ta goge tareda takowa a hankali domin ta gaji da jin Abin takaicin da take gani zuciyar ta har bugawa takeyi saboda wani irin tukukin bakin ciki daya tokareta, Jin irin cin mutuncin da Y'ar uwar ta kema ta kamar ba uwar su daya ubansu daya ba, tana cusa kanta wurin mijin da take Aure har cikin gidan Auren ta, yes she is cool but she is not fool, don haka tuni zuciyar ta tayi wani irin karfi tareda jin wata irin jarumta, takawa tafara yi har zuwa kusa dasu dai dai HAJARA nacewa " haba Al Ameen saboda kai nayiwa kanwata karya na taka doka nazo har gidan nan saboda kai meyasa zakayi min haka? Duk abinda nakeyi saboda kaine na tsallake gidan mu batareda tunanin hukuncin da zaibiyo baya ba, "Yaya HAJARA takira sunan ta cikin sanyi da fitar hawayen da take tunanin bazasu taba fitowa ba, "Meyasa kike zubarwa da iyayen mu mutunci? Wace irin tarbiya ce iyayen mu basu yimana ba,? Amma duk kin zubar da darajar ki da k'ima ta ya'mace kina bin da namiji, mijin ma mijin kanwar ki, haba yaya HAJARA, ana barin halas kodan kunya, wallahi koni da nake kanwar ki bazan yi Abinda kikeyi ba, don Allah zubarda mutuncin ya isa haka kizo kawai ki wuce gida tunda dama karya kike mi..... "Quit dak'ik'iya banza Y'ar kauye, ke sam baki waye ba kuma bazaki taba wayewa ba jaka, ke yanzu har macece a nan under graduate dake wadda ko kwalin secondary baki kama ba kina kiran kanki mace, and if you think zan barmiki Al Ameen ki rayu dashi wallahi mafarki kikeyi sannan kisani zuciya ta a bushe take am ready to face All the torture and hatred from every body in my family I don't care, "and you Al Ameen hate me pushed me away I want leave you, Nice matar ka nice aka zaba maka dole ka Am she ni inba haka ba wallahi kowa sai yaji ajikin shi na rantse muku daga ke har shi, tafada tana nuna mata yatsa alamar gargadi mai tsanani, Wani irin kuka Mai cin zuciya ya fitowa RAHAMA da gudu tabar wurin, she is not good at fighting batasan ta Ina zata fara mayarda martani ba ta ina zata fara daukar mataki mezatayi, tana gani Y'ar uwar ta na kaunar mijin nata fiyeda bacin ran iyayen ta don haka dole ta nemi mafita, da gudu ta yi dakinta da kuka mai sosa zuciya da kuma ban tausayi, Al Ameen kuwa wani irin takaici da tsanar Hajara ne ya Kara mamaye zuciyar shi, seeing RAHAMA tears kawai hurt him a lot, ya gyara tsayuwar shi a gaban Hajara dakyau, "you are mad completely insane, ke kin cancanci akaiki gidan mahaukata ne kawai domin kwakwal war ki ta tabu, if you think ni Al Ameen zan so mace kwadayayya irin ki you are mistaking, wallahi da in Auri mace irin ki mai halin jakuna irin naki gwara in mutu gauro a rayuwa ta, You are calling my wife dak'ik'iya jaka, ai kece jaka dak'ik'iya mara tunani mai kwakwal war tunkiya, akuya, Alhmdulillah ina godiya ga Allah da ya kawo dalilin da kika gudu aka hadani da mace tagari that's RAHAMA, ko kinji sunan ta? RAHAMA noo I don't think kinsan ma'anar sunan, RAHAMA ce a rayuwar Al Ameen, ni ima ce, haske ce duka a rayuwar Al Ameen Shuaibu Yabo, Ya matso tareda rage murya kadan cikin son Kunsa mata takaici, "I love her mothern you think, yes I love her, why can't I love a wonderful woman like her? "Sai makaho zai samu mace d'an ya kamar ta yaki, ni ba wawa bane da zan samu mace kamar ta in kauda ido, do you no ba Abinda yakai virgin girl dad'in more rayuwa, ? You don't know saboda daga ganin ki kin gama watsar da duk wata tarbiya da iyayen ki sukayi kokarin baki, wallahi ke hakkin iyaye ma kadai aka barki dashi ya isheki,, "Let me go and wipe her tears bye yayar mu, ya juya tareda nufar dakin RAHAMA, Kuka takeyi mai gunji da ban tausayi, tura kofar yayi tareda rufeta gam, ya tsaya cak ya zuba mata ido tareda Yin Ajiyar zuciya, wani irin tausayi yaji ta Bashi, sam da wata ce yau korar HAJARA zatayi Amma she is too naive and innocent, takawa yayi gefen gadon da ta kudun dune tana zabga kuka cikin hijabi, ya zauna tareda zuba mata ido, na d'an lokaci kafin yace " ya isa haka, Jin muryar shi yasa ta dago kanta tareda zuba mai ido cikeda da sanyin halin ta tace " please give her what she want, please help my sister karta kashe kanta don Allah do something, kataimaki su baba kar su shiga wani hali, I no is forbidden in Islam mace ta nemi saki, Amma please ka sakeni kamar yanda kafada tun farko you are going to divorce me please do it, free me, so that Y'ar uwa ta tasamu farin ciki,, Wani irin takaici yaji ya tokare mai zuciya tareda jin haushin RAHAMA, "me yasa kikeson inyi tunanin kema bakisan me kikeyi ba? So kina bani doka in sakeki,? Waya yafa miki mace nabani umarni, ? Nafada miki da farko zan rabu dake, yanzu na fasa you are going to live here in this house with me, weather you like it or not, zaman Aure yanzu kika fara, and About your sister, let her go to hell I don't care, kema don kina nuna tausayin kine da rashin wayau, kina kokarin nuna mata Auren baida wani value a wurinki, me kike tunani ni sakaran namiji ne da kebin umarnin mace, "By the way idan na sallamake ina zakije? Kina nufin bazakiyi Aure ba kenan? Cikin nuna zallar kuruciya da kuma kuka tace, "sai na gama karatu zanyi Aure, "Uban wa zaki Aura? Yafada cikin hasala da jin wani irin masifaffen kishi, furta kawai zatayi Aure, yasa yanajin wani irin tukukin bakin ciki a zuciyar shi, "Akwai masu sona, ko yaron nan da yakaini gida ranar da ka bugeni da mota, shima yana sona, kuma yaron n...... Wani irin buga katakon gado yayi tareda zabura kamar wani kububuwa saboda masifa, "Kina Maganar Auren wani a gabana saboda kin mayarda ni sakaran namiji ko, har kina iya fadamin wai wani banza na sonki, "listen ko Auren mace nayi na saki bawanda ya isa ya Aureta a fadin garin sokoto, and be careful next time zanfasa bakinki if naji kinkira wani kato a gabana, Ya mike a fusace ya fice, Tayi mugun firgita da masifar shi don haka duk ta rude ta diririce batasan me ye laifi a Maganar taba shi baya raina Abun fushi ne a rayuwa, kullum mutum cikin hade rai, share hawayen da yai saura tayi tareda mikewa tayi bathroom din ta tareda dauro alwala tayi sallar Azahar ta canja kaya tareda fitowa, samun HAJARA tayi hakimce a falon ta kuma daukar Ado cikin wani material shima na cikin akwati sai baza kamshi takeyi kamar itace matar gidan, Dauke kanta tayi ta nufi kitchen, domin duba abinda zata shirya da dare, saboda so take tayi making kanta busy batason damuwa, **************************** Inna kuwa sai rana ta ankare da ba HAJARA a gidan takira har ta gaji shiru dole ta leka dakin taga bata bako walkiyar ta komawa tayi taci gaba da aikin ta tareda, cewa ikon Allah HAJARA Allah dai yasa ki gane yawon banza bazai fissheki ba, har saida yamma yayi baba ya dawo tafada mai, ya girgiza kai, "Ai Karki damu larai indai iyaye basuci Amanar ya'yan su ba, suma ya'yan Allah bazai basu ikon cutar da suba, rayuwar da ta zabawa kanta kenan ai ba komai Allah yagani munfitar da hakkin ta, Karki daga Hankalin ki larai me yafi miki dadi a duniya irin ki juya Kiga Y'ar ki RAHAMA mai biyayya a gidan mijinta hankali kwance, me yafi komai farin ciki a wurin kowane iyaye da yafi su waiga suga cigaban ya'yan su, Aliyu ya kammala bautar kasa zai fara aiki insha Allahu yana dawowa Alhaji shuaibu yace zai Bashi aiki a company shi, Ga RAHAMA Y'ar Albarka, Yafada cikeda barkwanci domin kwantar wa da inna larai hankali, "Ai malam d'an da duk baiji tausayin kaba kai wane tausayi nashi zadayi duniyace ai wallahi damuwa ta sisin kwabo akan HAJARA banida ita, hirar su suka cigaba dayi hankali kwance suka manta da wata HAJARA, domin kafar da ta dauka ta fita da ita zata dawo gidan, Amma duk inda ran baba yake ya baci saidai bazai taba nunawa ba, Haka ta wuni a falon tana hakimce, ko ruwa takeso sai ta kwalawa RAHAMA kira, Bata isa tayi mata musu ba, domin bayan fitowar ta data yimata Maganar me yasa takeyin haka ? Cewa tayi zata mata shegen duka bamai kwatar ta a cikin gidan, don haka ya kama kanta, Yanzu ma bayan magrib suna zaune tasa ta kawo mata coffee tana sha, tace "yaya bakya ganin rashin kyauta war Abinda kikeyi? Yanzu don Allah kina ma tuna makomar ki? Kina tuna wace irin kima da daraja kike zubarwa kanki, Wallahi wannan abin da kikeyi bazai taba haifar miki da da mai ido ba, nidai ko zaki kashe ni nidai ina kaunar ki kuma ina son kigama lafiya banason ki tozar ta, "Wallahi kina kuma cewa tak Saina lallasa ki a gidan nan, shegiya mai bakin iyayi dama iyayin ne yaja ana baki Aure kika amshe mayyar Maza kawai mai kwadayin tsiya, wallahi ki kama kanki zan miki dukan da bantaba yimiki irin shi a gida ba, domin agida inna ta Amsheki a nan ko uban wa zai karbeki? "Ni nan zan karbeta kuma wallahi in rama mata insa a daureki har karshen rayuwar ki, domin kin taka doka kinzo har cikin gidan ta kin daketa, Al Ameen Yafada yana isowa har gaban su, RAHAMA ta zabura ta mike jikin ta na rawa, Allah yagani batajin dad'in yanda yake kwabawa yayarta magana, cikin karfin hali tace "kadaina shiga cikin zancen mu yayata ce tanada right da zatayi min komai, "Ni kuma fa waye ni? Yafada yana Kara matsowa kusa da ita tareda kafeta da idanun shi da ke dauke da wani sako da boyayyaun Al amura, wainda sam basa fassaruwa a gareta Amma dai sakon yafara isa inda yake bukatar ya isa, "Nafi kowa right akanki as your husband, in akwai wanda keda hakkin taba jikin ki, to nine, nine kadai na isa inyi yanda nakeso dake a fadin duniya, Yafada tareda fisgota zuwa kyakkyawa kuma tsadadden kirjin gwal dinshi, wanda yake da matukar tsada a cewar shi, Dayasa gaba daya suka dauke numfashi ita da Abin yazo mata a karon farko, jikinta har mazari yakeyi, sunkutar ta yayi kawai domin zai iya faduwa ya zauna a kujera tareda dorata kan cinyoyin shi, idanun shi kamar zasu shige ciki saboda wani irin yanayi da ya tsinci kanshi wanda gaba daya rayuwar shi bai taba experiencing ba cikin second kadan ya manta da wayake tare, waye A wurin oho, gangar jikin shi tuni tayi nisa, Wani irin matse ta yayi a kirjin shi yanajin yanda kirjinta ke gogar nashi, har lumshe idanun shi yakeyi yana Kara feeling dinsu sosai duk da akwai hijab da kaya he can feel them, he wonder how big they are ? RAHAMA kuwa hawaye ne kebin kumatun ta tana neman tsira, yau ita ce a jikin kato haka, abinda bata taba hangowa kanta ba ga wani irin shock dake bin duka igiyoyin wutar lantarkin dake bin duk wata gaba ta jikinta, Ajiyar zuciya kawai yake saukewa, yanajin erection dinshi na canjawa, wanda ke damun shi kwanan nan da ya rasa Meke kawo hakan hardai idan yayi tunanin ta ko ya ganta, "Kukan HAJARA yasa RAHAMA tayi karfin hali ta fisge tareda durewa tayi dakinta da gudu tana dafe baki saboda kuka dake shirin balle mata, tunda take bata taba rungumar wani namiji inba yaya Aliyu ba, Amma wannan jikin shi kamar transformer saboda current, Dafe kanshi yayi tareda kokarin janyo numfashin shi domin ya daidaita, Yaji muryar HAJARA, "Wallahi bakada kirki bakada mutunci Al Ameen, saboda nace ina kaunar ka shine kake tozartani a gaban kanwar bayana, wane irin raini kake jamun? Tashi yayi tareda saita nutsuwa shi, yace " ki godewa Allah, kin hada jini da RAHAMA, da wallahi inuwa tama bazaki gani ba, ke iskar da nake shaka baki isa ki shaketa ba, girma kuma ai bakida shi ko a jiki, bari inje wurinda girma yake, don't waste my time, Wucewa yayi zuciyar shi na hango mai yanda zaiyi striping dinta a yau, bayajin zai iya daga kafa kuma he want to test gaskiya, he want to see that precious and expensive body necked, bai taba jin irin kwadayin da yake jiba yanzu, Takawa yayi har zuwa dakin nata, ya sameta a rabe jikin kofar dakin tana maida numfashi tareda kankame jikinta saboda wani irin yanayi takeji ga wani yam yam da tsigar jikinta ke mata,, Tunda ta shigo ta kasa sukuni, shigowar shi yasa ta zabura zata kauce, yayi saurin shan gaban ta da idanun shi da suka koma kalar na Japanese, matsawa yake tana ja baya har ta mannu da gini tana runtse idanun ta kamar zata shige cikin ginin, "RAHAMA!!!! Ya kira sunan ta da wani irin Amo, ta dago kanta cikin tsoro da kuma firgici, domin ita bata taba tunanin yasan sunan ta ba,, "look at me, Yafada da wani salo mai cikeda sakonni da kuma, Kara runtse idanun ta tayi gam domin she can't, bazata taba iya soka idanun ta cikin nashiba, "Please look at me, Yafada cikin lallashi da tausasa murya, taki budewa, "zancire hijabin nan Inbaki bude ba, da mugun speed ta bude Amma takasa kallon inda yakeso sai kan fadeden chest dinshi da ya rufeta rub, ta zubawa ido, "Meyasa kika gudu kika barni? "Girgiza kai tayi "am sorry na shafa maka datti da kazamin jikina, banason inyi laifi, tafada cikin lalubo zancen dakyar, murmushi yayi mai sauti, domin yasan Maganar da yafada mata ne take tuna mai, "Ba datti a jikinki ai ke mai tsafta ce, " tace Amma jikina bana gwal bane, kar in shafa maka talauci da datti, "no RAHAMA let bygone be bygone, let correct our relationship mu gyara rayuwar Auren mu am ready to accept you as my wife what about you? Wani irin kallo ta watsa mai mai cikeda nuna nima macece nasan darajar kaina, "Noo, ni zaman Aure na yarda muyi kamar yadda iyaye na sukaso inyi biyayya, nasan inayi ban tauye maka komai ba Nafita hakkin ka Allah yagani, to kaga ni na dade da karbar Aure na, Bakinta kawai yake kallo, he really loved it when she is talking her kissable lips wow yanda take motsasu, kawai na motsa lafiyar da' namiji, Dago kanshi yayi ya hango HAJARA dake labe tana kasa kunne ta kofar dakin nasu Amma sam batajin Abinda suke fada, Cikin wani irin sauri yayi saurin cafkar Abinda yake kwadayin tsotsawa, wato Alawar manya, Numfashinta tsayawa yayi cak tareda ware idanun ta domin unexpected taji bakon Al amarin wanda yasamu dama sosai kafin ma tadawo hayya cinta yayi occupying ko ina a cikin bakinta ya rike komai yasamu yanda ya kamata da dama wadda bai taba mafarkin samunta kusa kusa ba, Wani irin makaleta ya karayi a jikin bango yafara bata wani irin salon sumba shidai tsawon rayuwar shi bai taba kissing bakin wataba haka itama shine karon farko datake experiencing wannan lamari mai kashe jiki da kuma duk wasu jijiyoyin dake kai jini a ko ina na birnin jikin D'an Adam, Wani irin rawa kafafunta suka farayi jin yanda ya damki harshen ta yana mai shan alawar tsinke, gaba daya bayajin kanshi a cikin sokoto ya manta ma a wace Unguwar yake, Her mouth wow yama rasa yanda zai kwatanta what he is feeling inside west dinta da ya rike kata mau yasa taji numfashinta nadawo wa domin wani sakone nadaban kuma yake aika mata, Jitake kamar yana tsira mata Allura a kugun nata she is feeling the touch deep down, har tsakan kanin kafafun ta, Sulalewa ta farayi domin ya sassauta mata rikon saboda shima jikin shi yayi mugun mutuwa da sakewa, ga wani Abu da ya cure ya dunkele mai a ciki, da baisan Mene ne ba, ganin zata zube yasa ya rikota, tarota yayi zuwa jikinshi, HAJARA ta banko cikin dakin, "Amma dai kai anyi tambadadde wallahi ka zo kayi ta lalube karamar yarinya saboda iskanci da nuna kai ta tacce ne, idanun shi da sukayi ja ya watsa mata tareda cira RAHAMA sama cak kamar yanda mutum ke daukar kyanwa, yafita da ita daga dakin ya ce "please munbar miki dakin zaki iya kwana a ciki, Yayi dakin shi da ita domin baida lokacin wannan mai bakin iyayen, Zuciyar shi naga RAHAMA gaba daya so yake yasamu dama a wannan lokacin ya dama yanda yakeso da jikinta, Itadai bazatace ga Abinda take tunani ba saida ya direta a tsakiyar dakin shi ya koma ya kulle kofar ta sulale tareda hade kanta da guiwa, tarasa me zata yi tunani, gaba daya yagama da lafiyar jikinta ko bakinta bata iya motsawa bare yatsar ta don da zata iya da ta hanashi duk Abinda yakeyi na farko dakko ta gaban Yaya HAJARA na biyu kawota dakinshi, Tanajin hannun shi har yanzu a kugunta ga test din bakinshi a cikin nata, she can't believe wai bakinta ya tsotsa, wani irin tashi tsigar jikinta keyi wani irin kuka taji yazo mata apart from duk cin mutuncin da ya mata yanzu yazo yana son ya lalube ta a bagas wallahi bai isaba, dole ta Aro jarumta duk inda take ta kwatar wa kanta Y'an ci, ita kanta yaya HAJARA ta kaita bango suna son mata wasa da kwakwal wa don sunganta yarinya shi yana juyata, yanzu kuma harda promotion so yake yafara moreta, da sake, tasan akwai hakkin Auren shi akanta amma bazai taba samu cikin sauki ba ai ita ba sakarya bace, Zabura tayi cikin tattaro jarumta ta mike zata fita, "Ina zakije? Yafada yana cire agogon hannun shi, zanfita ne tafada kai tsaye, "Banbaki izini ba, yabata Amsa, zanje inyi salla adakina, inkwanta, "anan ma akwai filin salla dana kwanciya, nafison can dakin ni, "ni kuma banason musu ki zauna a nan , Yafada cikin tsare gida da kuma Nuna karfin iko, gardama ba tarbiyar da aka koya mata bace don haka dole ta koma gefe ta zauna ta bata rai, Kallon fuskar ta yakeyi tareda zuba mata ido yayi zaune yana imagining yanda gsba daya ta sauya mai rayuwa cikin Y'an kwanaki kadan, she change him completely baya ganin duk wani laifin ta a yanzu, duk wani Abu da zatayi is adorable to him, Ganin dare nayi bakuma tason ta yi wasa da salla yasa ta mike batada zabi ta wuce bathroom, dinshi, datsewa tayi, a d'an zaman datayi yau da gobe Ta gama iya gane komai na bayin saboda kullum tana shiga ta wanke mai, Tubewa tayi ta Tara ruwa domin tanaji a jikin ta dole tayi wankan tsarki don tasan hukuncin komai, Tanayi tana tuna abinda duk ya mata duk da west dinta kawai yarike Amma tanajin hannun shi har yanzu a jikin ta, Saida ta gama ta goge jikinta ya kalli wandon ta da ta cire taga bazai maidar mataba saboda ya jike, ta rasa yazatayi dashi, kawai ta jefa toilet tayi plushing ita ba mace bace da ke iya mayarda inner wears inta cire, don haka breziyar ta ma soketa tayi cikin sket din jikinta bayan ta goge jiki ta mayarda kayan ta, ta daura Alwala, ta fito tareda kallon inda daddumai suke a jere ta ciro daya ta tada salla yana kishin gide yana kallon duk Abinda takeyi, ita kuwa kamar ma bata ganshi ba tayi, sallar ta ta tayar, shima mikewa yayi saida ya fita ya kulle gidan ya dawo ya fada wanka, domin yayi sallah, Ya dade kafin yafito lokacin har ta idar ta haye kan sofa ta na tunanin yau yanda zatayi bacci adakin nan, Ganin yanda ya fito yasa tayi saurin dauke kanta daga wurin shi, dagashi sai towel a kugun shi, gaba daya duk wata halitta dake jikin da namiji mai burge mace ta gama bayyana a jikin shi komai nashi abin burgewa ne, kallo daya datayi mai ta fahimci hakan, dole yaja Aji ya rika yima mata wulakanci, akaron farko taji yes namiji ne sosai komai da yayi daidai ne saboda yanada duk wani Abu da zaisa yaja aji, Ganin yanda tayi saurin dauke kan ta yasa yace "zoki nemo min kayan da Zansa ka, yafada cikin basarwa, ta mike tareda nufar waldrop din shi, ta zuge glass din, ta zubawa kayan ido, tarasa mema zata dakko mai, Ganin jerin jallabiyu wasu ma a ledodin su yasa ta Zaro daya ta dawo tareda dauke kai ta mika mai, Zata juya yace "wait wannan zansa inkwanta,? Banasa kaya da dad dare kisa a kanki, kinemo min boxer kawai ko incire towel din nan gaba daya, Waro ido takeyi domin jin irin Abinda yake fada, yama za ayi ya iya kwance tawul din a gaban ta he is jocking, "Dont west my time, Yafada dole ta je ta duba, tafara baza ido, taji yace "na waye wannan? Ta juyo domin taji tanbayar Me yakeyi, ta hango breziyar ta dumu dumu a hannnun shi yana kallon ta kamar yaga nonon ne a bayyane, tayi wani irin zabura ta diba da gudu zuwa inda yake domin in akwai abinda ta tsana duniya shine aga iners dinta, shikuwa har wani damkar brah din taga yanayi, so kawai take ta fisge abarta daga hannun shi,........ πŸ–Š Ku jira na dare my vip, karku manta HAJARA Aliyu na hanya, gobe sannan me waima zai faru ne a cikin dakin nan, nifa banason ko yatsar ta ta sakemai domin har yanzu. Masara bataji wuta ba, Gareku my fans *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 1⃣9⃣&2⃣0⃣ Al Ameen ne yayi karfin hali yace "momy na please don't call, Aliyu is coming munyi magana akai, cikin masifa da fada momy tace "Amma dai kai anyi sakaran namiji, kanaji kana gani tazo gidan ka ta mike kafa tana ciwa matar ka mutunci Amma kasa ido, koda yake kaima basanin darajar ta kayi ba, saboda kunganta karamar yarinya, don't forget kafada min yafi cikin kwando bakason Auren don haka kaba wata fuska kuzo ku hanata sukuni, ke kuma HAJARA kike kowa, duk dibar Albarkar dakikayi inada labari malam bala bai boye mana komai ba, kuma kinci Albarkacin su, da yau Abinda zansa Ayi miki bazakiji dadin shiba, Kai kuma kasa ruwa akasa kasha zantafi da RAHAMA, yanda ka nuna min bakason ta, nikuma na rabaka da kayan da aka dora maka bisa ga umarnin mahaifinka in yaso kayita zama karkaje kaga likita sakarai kawai, Husna wuce ku hado min kayanta, mu tafi yanzu zaka iya walawa, Wani irin bugun zuciya tareda tsananin tsoro ne ya rufe Al Ameen, tuni yaji sauran ciwon ya sakeshi yayi saurin riko hannun momy "momy na wasa kikeyi ko? "Akan me nake wasa fada Anji, "you are not going with her? "Ok ni nataba wasa da kai? Ko Al Ameen ni ina wasa dakai to watch and see, ke kuma wuce ki hado min kayan ta mu tafi, "No no no please MOMY na don't do that wallahi mun shirya ki tanbaye ta bana mata komai I even ask for her forgiveness, Jikin shi NA rawa duk hankalin shi ya gama tashi inkaga yanda yake fitarda gumi zakasan yashiga one chance a tashin hankali, Cikin Sauri ya matsa gefen RAHAMA da ke kuka ciki ciki saboda sam bata kaunar tashin hankali, ya rikota "please come and tell my momy mun shirya kinji wife tell her you are not going please wife kinga banda lafiya, nafada miki zamu yi tafiya tare, girgiza kai tayi kawai domin Abu hudu ya hade mata a yanzu, tsoron karon ta dasu baba, tsoron yaya Aliyu, fadan momy, zancen rabata da Al Ameen kuma yanzu, yasa gaba daya duk taji wani irin zazzabi na neman rufeta, wani irin tausayi yabata musamman data tuna yanda jiya ya kwana baida lafiya, Amma bata isa ta bude baki gaban wannan momyn da keda masifa tayi magana ba, ita mai shegen tsoron nan, HAJARA kuwa lamarin ya mugun faran ta mata wato duk cika bakine Al Ameen bayason RAHAMA, wani irin dariya tayi tareda yima RAHAMA mugun kallon mugunta, Sallamar Aliyu yasa suka koma kanshi tareda Amsawa tuni jikin Rahama yayi sanyi, duk da bai taba jirgar taba amma tana tsoran shi sosai don magana kawai ya musu sai sun tsorata, HAJARA ma tuni hanjin ta suka kulle ganin Yaya Aliyu, ta fara natsa hankalin ta tareda rakubewa, Husna dai na dakin RAHAMA domin bin umarnin momy, cikin kayan Akwatin ta ta bude ta jido kaya tareda zuba su cikin katuwar wata extra akwati dake dakin ta zuba duk Abinda tasan RAHAMA zata bukata duk da d'an Uwan ta yabata tausayi daga gani, tasan ya afaka cikin kogin son RAHAMA, Haka ta garo akwatin falo saboda nauyin ta, Momy na Amsa gaisuwar Aliyu tace "wuce kice driver ya shigo ya dauka yakai mun boot din mota ta, kai kuma ka tasa kanwarka kutafi gida ku Kara Sa ido kanta wannan Y'ar sai Addu'a, tafada tanayi waje tace "Husna ku taho mu wuce ta gyara zaman jakar ta ta gayu, Wani irin kukan tausayin Al Ameen ne yazowa RAHAMA ganin yanda ya yi shiru tareda komawa kan kujera ya zauna ya dafe kai, bata iya cewa komai ba dole tabi umarnin momy, ta wuce dakin da take zama ta dauki jakar kayan ta da Littattafan ta tafito, Husna dake tsaye ta zubawa Aliyu ido, tun fitowar ta take Satar kallon shi, Amma shi kallo daya ya mata ya cire ido, jira yake dama momy ta fita, yayi magana, Ko kallon HAJARA baiyi ba, yace "RAHAMA zo nan, yafada tareda hade fuska kamar bai dariya, "Wato muna waya dake kullum saboda rashin wayau kika bar wanna ta zauna miki a gida batareda kinfada min ba ko? Me yasa bakida wayau RAHAMA? Kinsan insu baba sukaji zasuyi fushi kema dake,? Kuka tasa tareda dafe baki tace "don Allah yaya Aliyu kayi hakuri wallahi banaso ta, gudu daga nan ne ta kuma barin gida, kuma tace zata kashe kanta in ban barta ba don Allah kayi hakuri, Wani irin tausayi kanwar tashi ta Bashi ya goge mata hawaye tareda cewa is ok you are too innocent shiyasa take miki wayau, wuce ku tafi ana jiranku, zankiraki a waya kinji my lovely sister, take care of yourself, Husna ta riko hannun ta tace muje sister inlow, suka tafi tana waigen Al Ameen da ya runtse idanun shi ba wanda zai iya fassara halinda yake ciki sai shi da zuciyar shi yana cikin wani irin rudu da tashin hankali, Ya Y'ar da RAHAMA hasken zuciyar shi ce he love her more than words can express, ya naji a jikin shi without her by his side bayajin zai iya walwala da farin ciki bazai iya kallon fuskar ta tana barin gidan shiba, mikewa yayi ya nufi dakin shi batareda ya iya kallon ko Aliyu ba, Yana shigewa jikin HAJARA yafara shaking, domin duk duniya ba wanda take tsoro sama ga yaya Aliyu, don haka ya bata wani irin kallo, yace good very good and well done kinji, wuce muje gida, yafada batareda nuna mata hanya, Ko mayafi babu a jikinta tafita daga ita sai wayar ta, ya tsayarda napep suka shiga duk sai yanzu tafara raina kanta, Ana ajiyesu kofar gidan ya biya tafito, ya nuna mata hanya tayi gaba, ta wuce da d'an gudunta ta shige, datse kofar gidan yayi bam da kwado, yana shiga tayi tsaye takasa cewa komai inna data fito da ga kitchen rikeda flask tagan ta, "Aa yau kuma? To sannu ko, shigowar Aliyu yasa inna tace "ina kasamota? Hmm yace tareda nufarta a zafafen da batayi tsammani ba tajita tum akasa ta buga uban ihu tareda dafe gadon bayanta, saboda ta bugu bana wasa ba, "Wato ke tacewar ki takai ki dauki kafarki saboda kunyi hannun riga da kunya kitafi gidan kanwarki ki zabga mata karya wai ankoreki a gida, saboda kinsan ta da tausayi da hakuri sai zuba mata iskanci kikeyi a gidan ta na Aure kina matsayin yayar ta, Wallahi da ki zubar mana da mutunci gwara inkasheki kowa ya huta da mugun iri, "salati inna tasa da salallami tace "oh ni larai yanzu HAJARA Abin kunya da zagin da zakiyi ja mana kenan? Yanzu a, Al adar bahaushe har ma dai mu sakkwatawa da mukasan yak'ana da kunya da Kara, ki dauki kafafunki kije har gidan kanwar ki ki share gindi ki zauna, innalillahi wa inna ilaihirraji un, Amma Y'ar nan kin cuce mu kin cuci Y'ar kanwarki da batasan komai ba, "Inna da kinji dibar Albarkar da take mata ma da ranki sai yafi haka baci , Yafada ma inna komai sannan yace yanzu haka, Nasamu momyn su ta tafi da RAHAMA bansan wane tuggu ta hada musu ba har momyn shi ke kokarin kashe Auren, Kuka tasa Amma bana nadama ba, "wallahi yaya ni bani nasa aka dauke taba dama ba kaunar ta yakeba cusa mai kukayi yanzu dole a...... Wani irin hambari ya kaimata, tareda Zaro belt, Inna tace tsaya Aliyu kafin ka kasheta infada mata Kalmar da bansamu fada mata ba tun a farko kar in tabka asara, "HAJARA bamu kika cutaba kanki kika cuta a rayuwa, munfita hakkin ki koda kika gudu kika dawo gidan nan ubanki hana yayi a duke ki, Amma saboda sharri kika kwashi kafa kika tafi gidan Y'ar uwarki kika shara mata karya mu mun koreki, kalma daya kawai zanfada miki yanzu "wallahi duk Abinda ya samu RAHAMA ko rayuwar Auren ta bamu yafe miki ba HAJARA duniya da lahira banyafe miki ba kuma duniya ce gata nan ta isheki riga da wando, wanda ma bai shigota ba jiran shi takeyi, "Kai kuma inka kasa kasheta inada fiya fiya zan kanbada ma tanbadaddiya murage ire iren ta a duniya, ta shigewar ta dakin ta ta datse tareda kunna katon redion ta, Ai kuwa dukan kawo wuka ya mata har saida ya ji bata motsi yajata dakin su ya wurga ta ya kulle ya fice, duk da haka baiji sanyin Abin da ya mata ba bai gama gamsuwa ba, saida ta dauki dogon lokaci ta farfado bakinta idonta fuskar ta ko ina ta kunbura saboda dakuwar da tayi, Aliyu mala'ikan daukar raine na duniya baida imani kona anini don ina kallon fuskar HAJARA nace Kuth dama Soja yayi kawai don suke canja kamannin mutum cikin minti biyu, don inka ga fuskar ta bazakace wannan hajon bace bai ji da kyau da kuma kwalliya, Dakyar ta iya motsa kugunta tana Allah ya isa a cikin zuciyar ta domin bazama ta iya magana ba saboda kunburin bakinta, Amma ta kudurta koda zai kasheta bazata taba goge kudurin zuciyar ta ba, ***************** Yau RAHAMA ta kuma yarda da al marin Al Ameen dole yayi girman kai ganin irin gidan iyayen shi duk da ba irin nashi bane ta san cewa shi din d'an gatane da dole yayi girman kai, momy ta zaunar da ita tabata hakuri domin tasan ta tsorata ta da fada a, farko, "RAHAMA kiyi hakuri, ni na haifi Al Ameen nasan rayuwar shi, don haka kiyimin biyayya kamar yanda kikayi wa iyayenki zakici ribar Abin kinji, Toh tace batareda ta nuna komai ba momy ta shinfida mata hujjojin ta tace nasan ke ya'ce mai biyayya da hakuri don haka bazaki tabema dole kiyi dariya kiyi farin ciki a rayuwar ki RAHAMA kema sai kin shigo gari yanda ba macenda zata nuna miki isa, Dole sai kin daura damarar yaki da gidan Auren ki akwai kalubale a cikin rayuwar kowane zaman Aure don haka ki zage damtse ki koyi zaman gidan miji wanda koda Aure Al Ameen yakara kizama gwarzuwar shi a zuciya, Haka momy keta tattalin ta, daga baya suka shige dakin Husna dake zaune tayi shiru, tana ganin RAHAMA ta zabura, tace yauwa sister in low ke nake jira, ta riko hannun ta suka zauna gefen gadon, tace "tell me About your brother, "me kike sonji akan shi? Labarin budurwar shi, Murmushi tayi tace "ai yaya baida budurwa Amma Y'an mata nabin shi sosai, yace bazaiyi Aureba sai yaga ya wadata iyayen mu, "Allah sarki shima yanada zuciya mai kyau, Amma haka yake baya magana da mutane? "Eh haka yake, kice halinku daya da yayanki sister inlow, tafada tana dariya, RAHAMA tana cikin damuwar halin da Al Ameen ke ciki gashi har yanzu bai zoba she thought zai biyo bayansu, she is very worried, haka ta wuni sukuku a gidan duk da momy da Husna na iya bakin kokarin su, Al Ameen kuwa yayi matukar daukar zafi don gani yake da RAHAMA ta nuna bazata bisu ba bazasuce zasu tafi da itaba, don haka ya nuna zuciya yaki ko zuwa gidan, Baban shi ya kira da shigowar shi kenan gari yace "Dady zan tafi gobe inga doctor, "to Allah ya kiyaye zaka iya tafiya Abuja yau gobe katashi you have everything, "yes dady Amma momy ta dauki RAHAMA yafada cikeda fatan Allah yasa dadi yace yazo ya tafi da ita "Haka nada kyau ba damuwa nima yanzu na shigo zan fara duba office kafin intafi gidan if you like zaka iya zuwa mu hadu a office din sai ka wuce, in kuma kana sauri sai ka dawo ko ince sai munyi waya, ya datse call din, batareda ya jira cewar Al Ameen din ba, Don haka yasan cewa koma meye yasan da yardar shi momy keyi don haka yasan ba wani Amfani da zuwan zaiyi mai gidan, Kayan shi ya hada ya tattara ya fito tareda kudurin bazai dawo ba sai sun gaji sun nemo shi, Yaron shi Amintacce ya kira tareda damka mai komai ya mika mai wani envelope yace ya kaiwa RAHAMA ya fada mota ya dauki hanyar Abuja zuciyar shi kamar transformer saboda zafi.......... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 2⃣1⃣&2⃣2⃣ A kwance take a dakin Husna, takasa bacci ba abinda take tunani sai Al Ameen da daren su na jiya, wani irin kewar shi takeji, gashi yaki zuwa ta ganshi, wani irin sanyi ke bin ko ina na jikin ta idan ta tuna da duk Abinda ya shiga tsananin su, a gaskiya rayuwar Aure na tattare da ni'imomi daban daban, domin tasan yau ma da suna tare haka zai shayar da ita madara mai wuyar mantawa, moment dinta da Al Ameen jiya was unforgettable, ya shiga cikin tarihin rayuwar su, Tunawa tayi da ciwon shi, tuni taji wani irin tausayin shi, yanzu All this years Abinda yake fama dashi kenan,? Tunawa tayi da lokacin da ake fama da HAJARA ta yarda da Auren shi taki, tana cewa ai nakasashshe ne, yanzu wannan ciwon ne HAJARA ke kira nakasa? Ai wanna Abun a tausaya mai ne domin kowa kallon mai lafiya yake mai ita dai bataga ciwon da zaisa ta kasa zama dashi ba koda kuwa gurgu ne, mutum ne mai halin kwarai idan ka fahimce shi, Tunda taje gidan shi bai taba yi mata iyaka da wani Abinci ba sai dakin da ya turata wanda ita a wurin ta yafi mata saukin zama matsayin ta na Y'ar talaka, Murmushi tayi tunawa da lokacin da yace zai horata, da aiki sai taga ma shi baiko iya shirya mugunta ba tunda bai iya daukar hannu yace zai daki mace, Kwana tayi juyi tareda kewar Al Ameen sosai wanda batasan ta Ina takejin wani bakon Al Amari ba, HAJARA dai wasa wasa kafarta ta kunbura saboda targadata da Aliyu yayi da duka dakyar take taka kafar ta, koda baba ma yazo yaji labari dakin ya, leka yace "ummi Allah ya shiryeki domin bamu yi miki bakiba ma kina ganin rayuwa bare kuma mun biki da mum munan lafazi, Amma kisani baki kyauta mana ba baki kyauta wa Y'ar uwar ki ba, kema baki kyautawa rayuwar kiba, kibi a hankali ummi ke ya' mace ce duk kuskuren da zakiyi zai zama cikin tarihin rayuwar ya'yan ki ne mai kyau ko mara kyau, yau bakya Alfahari da yanayin rayuwar yar uwar ki, RAHAMA ta gama dacewa, kina nan kina kokarin ruguza mata rayuwa Allah nakara daukaka ta, Karatun nata da aka kutsire mata tana can zataci gaba saboda biyayyr iyaye, karkiga mun zuba miki ido HAJARA, wallahi ko infada ko kar infada sai duniya ta koya miki darasi ko yau ko gobe don haka Allah ya kare ki daga fadawa halaka, Ya juya ya fita, Wanda da kanshi ganin yanda take fama da kafar ya gyara mata cike da tausayi na mahaifi da kuma tsantsar soyayyar HAJARA da har yanzu tana nan domin soyayyar iyaye ta daban ce duk wanda ya rasa su yayi kuka wallahi duniya su din gatan mu ne jigon mune garkuwar mu ne su, duk da inna tayi fushi da ita Amma ta tausaya mata ganin yanda duk ta koma abin tausayi, Amma Abinda basu sani ba sam rayuwar HAJARA babu nadama kudurin ta na nan na inhar bazata samu Al Ameen ba RAHAMA ma bazatayi farin ciki ba, Daga zaune ta kira kawar ta mai zugata Ladidi wata irin yarinya ce masu irin yawon nan da son Abin duniya itama ba wai Y'ar masu kudi bace Amma tsabar son Abin duniya yasa ta zage damtse take yawon ta zubar domin ta rika karya, Kawancen su da HAJARA ya samo Asali ne a school tunfarkon shigar su, d'an fodio, kusan halin karyar su yazo daya da HAJARA shiyasa suka dunke ko yanzu ita ta ke zuga HAJARA akan duk Abinda takeyi, Cikin shasheka take mata magana, " ki kirani takare min, Cikin karad'i tace "kawata ya akayi ne? " Kedai kikirani, ta katse, Ladidi ta kirata tana dauka tace "yadai? Anan ta kwashe komai ta fada mata, ta labto Ashar "wallahi akwai kan uba kenan sha kurumin ki yanzu ki nuna komai ya wuce mu munsan ta inda zamu bullowa lamarin, tunda kikaga ta koma gidan su ba dadewa zatayi ba zata dawo by then munfito da wani salon kawata kiyi kwanton bauna kawai, inta kama ko kan dutse ne sai mun leka don da muji kunya gwara Aljihun mu ya, bushe tawan, bari inturo miki kati, tafada tana kashe kiran tareda antayo mata dubu guda kai tsaye, HAJARA tayi farin ciki, sosai a nan ta samu na data, Ganin sababbin hot pictures din Al Ameen a Mumbai yasa tasan baya kasar so take tasani da RAHAMA yatafi ko shi kadai,? Wani irin murmushi tayi tunawa da yanda momyn shi ta wuce da RAHAMA tasan for sure RAHAMA na garin sokoto, "Don't worry my little sister wasan bai kareba, ban shiga daulaba kema bazaki shiga ba ban Auri Al Ameen ba kema bazaki taba Auren shi ba, kiji dadi ba, mu zuba nidake, ************************** Wasa wasa An kwashe wata guda ba labarin Al Ameen bai kira kowa ba saboda fushi, yaron shi ya kawowa RAHAMA Envelop da kudi cike da kuma takarda mai dauke da kalamai masu cike da soyayyar ta da kuma matsayin ta a zuciyar shi wanda saida ta koka a ranar ita kadai tareda jin kamar tayi tsuntsuwa ta bishi wanda ya fada mata zai dawo idan su momy sun dawo mai da ita gidan shi, I can't stay in my house without you nasaba da ke nasaba da rayuwa a inuwa daya dake duk da we are not too close amma ji nake munyi shakuwa mai girma Rahama take care of my marriage and take care of your self zandawo gareki da yardar Allah I no banda matsala dake kedin mace ce ta gari ina farin ciki ina Alfahari, za akawo miki waya ki fadawa Husna ta bude miki watsp zamu rika chart kinji, Zuciyar ta tayi matukar tsinkiyewa da karyewa saboda yanzu ne takejin dadin zama dashi yanzu ne takeji zasuyi zama mai dadi, memory dinta na dada tariyo mata rayuwar su ta daren da zasu rabu wannan daren bazai taba gogewa a zuciyar taba, Dady ya kammala mata duk wani shirye shirye domin ta zana jarabawar ta a cikin watannin, bakaramin farin ciki tayi ba lokacin da dady ya kawo mata zancen karatun ta, koda aka kawo mata wayar momy karba tayi tace bani kar ya sauya miki ra'ayi nasan halin shi ki kyale shi inya matsu zai biyo jirgi ya dawo, wanda hakan sam baiwa RAHAMA dadi ba taso ta ji murya shi ko da sau daya ne, Gashi tana jin kunyar Husna bazata iya tanbayar ta ba, dole ta share ta fuskanci Al amarin karatun ta, domin Allah yagani tanada burin ganin ta zama likita a rayuwar ta, Momy kula take bata sosai har ta saki jiki da su yanzu ta rage kunshe kanta domin bakaramin fada momy ke mata ba akan rashin kama jiki, wanda dole ta saki komai na gidan yanzu sukeyi ita da Husna kullum suna kitchen tare, wanda hakan ma farin ciki yake karawa momy Domin Husna dole tayi girki da aikin gidan, Tun tana korafin "sister inlow gaskiya ki koma gidan mijin ki nidai kinjamin aiki har ta hakura Abin yafara bin jikinta, Idan ma fita ya kama tare sukeyi da Husna, tana kiyaye ka'idojin fitar ta wajen suturce kanta tareda kiyayewa, Gyaran jiki duk sati sai sunje anyi musu itada Husna, tana waya da su baba da inna yaya Aliyu ma har zuwa yakeyi wanda yanzu yake aiki da first bank saboda yace bai ra ayin aiki karkashin Alhaji shuaibu kuma ko baba yanzu katon Kanti ya bude da kudin Sallamar da yasamu a wurin Alhaji, saboda shekaru sunja gashi suruki dole ya Ajiye driving, Ganin HAJARA ta sakko tareda gyaruwa yasa baba ya barta tacigaba da karatun ta kafin Allah ya kawo mata miji su mata Aure a cewar su, Wanda ita sam wata dama kawai take nema, ta kuma shuka tsiya wanda iyayen ta na binta da Alkhairi tana musu kudurin tsiya mujedai zuwa Zamugani, ****************** Tundaga nesa nake kallon su cikin dogayen riguna pitch colour, sun yafa mayafi mai wadata tareda maka tafka tafkan eye glass, a idanun su , dole ka kallesu ka kuma marmarin kallon su saboda kyau da murjewa wanda dayar tafi daukar ido. Tayi wani irin ja mai kyau da daukar ido ta canja canji na mamaki saida na matsa da kyau nagane wacece "RAHAMA 😲 ina hijabi da kunbiya kunbiya,? Kana ganin ta kasan wayewa ta zauna tazama big girl ba duhun kai, Mika ma Husna key tayi tareda cewa " look I can't drive today, you drive, "aa gaskiya wannan wayau ne kawai to meye Amfanin iya motar taki nidai ki tuka, Ashe kuwa za a fasa fitar yau, daga kafada Husna tayi tace shikenan mu koma, saboda iya shege haka suka koma cikin gidan, da momy ke zaune tana clearing oder kayan da za akawo mata daga India, taga sundawo, tace "yadai? Daga fitarku kuma kudawo? RAHAMA ce ta zauna gefen ta "momy munfasa fitar "saboda me? "Saboda ba wanda zai iya tuka motar yau, inji Husna, "Iya shegen banza da Wofi kuntashi kuntafi ko sai na bata muku rai? Idan bazaku iya tukiba baga driver ba kun tsaya kuna wani shirme, "ke Husna kinsan halin gwaggon ku tunda tace kuje to gwara kawai ku wuce bazan iya bayani ba, "Wallahi momy gidan ne ba dadi komai kwarkwarori ni gaskiya gidan sarauta baiyi ba, komai doka ka ida gaskiya if possible muyi zaman mu kawai, Husna ta fada, RAHAMA tace "momy bakin ciki take min taga ina kwadayin shiga gidan sultan of sokoto, nidai muje na yarda I will drive, Haka dole suka wuce RAHAMA ta tuka Lexus din Husna suka fita, cikin kwarewa take tukin ta kana gani kasan hannun ta ya fada "Ina labarin Al Ameen, Tunda yatafi ya fara karbar treatment wanda Ake samun nasara sosai, gefen zuciyar shi kuwa yagama saduda cewar dady ya raba Auren shi da RAHAMA domin tun bayan zuwan shi da wata biyu Dady ya kirashi yace ya aiko mai da takardar ta ta waya zai mata Aure, tuni ya datse waya da kowa, shidai RAHAMA is his wife ba wanda ya isa yasa ya saketa and itama yana fushi da ita sosai domin yayi iya kokarin shi domin suyi communicating Abun ya gagara yasa anbata waya abanza wanda ya nuna mai she don't care about him at all wanda shine kuma duk motsi ko fitar numfashin shi tareda sunan tane yake fita ya gama yarda RAHAMA ta gama siye birnin zuciyar shi, wanda baijin zai iya rayuwa ba tareda itaba, as fa as zai koma nija dole yasan za ayi rigima dashi don dole abashi matar shi, Momy tun yana kiranta domin ta hadasu har itama yadai na, Gefen lafiyar shi Alhmdulillah wanda shi kanshi yasan he is normal yanzu Domin da tunanin ranarda suka kwana tare yake kwana yake tashi, wani irin soyayyar ta da kwadayin kasancewa tareda ita yake kamashi, wanda akwanakin nan yakejin in har bai koma da kanshi ba akwai matsala don yana gab da neman dauki wurin India wa.. ........ πŸ–Š "Allah yasa in tsinceshi waje gobe ba typing, *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 2⃣3⃣&2⃣4⃣ Su RAHAMA dai suna can suna jin dad'in rayuwar su gidan sultan of sokoto domin Amaryar shi ce kanwar Dady gata mace wayyaya, tana sakewa sosai cikin su tareda Kara wayar musu da kai akoda yau she, saida suka kwashe sati guda cur a cikin gidan kafin momy ta damesu su dawo domin RAHAMA ana so ta fara karbar lesson kafin takardar ta ta fito, Ta jona school of science dinta, Fadin canjin da rayuwar RAHAMA ta samu bata bakine domin inkaga dressing dinta zaka dauka wata ce can data taba rayuwa a kasar turai, wanda sai yanzu tafara blaming kanta tareda jinjinawa Al Ameen da har ya iya fadawa soyayyar ta a cikin gidadan cinta, ita kanta yanzu ne ta fuskanci ta yi rayuwar gidadanci a baya wanda tasan cewa duk rashin son mu amala da mutane ne ya janyo mata hakan,yanzu kuwa ko gidan gwamna zata iya kutsa kai ba ji, a yanzu ta fahimci maganar da kullum HAJARA ke fada mata na tanada duhun kai, kuma ta yarda yanzu kan mage ya waye, don ta fannin karance karance ta samu wani ci gaba sosai, Zancen Al Ameen kuwa tana matukar damuwa da rashin dawowar shi wanda ta yarda yanzu sam bawani sonta yake ba shiyasa yaki ya waiwayo yaga halin da take ciki, she is missing him so much, sometimes har mafarkin yadawo takeyi, koda yaushe yana cikin zuciyar ta, Amma tadau kudurin yanda ya hora zuciyar ta da kewar shi sai ta rikita shi duk lokacin da yadawo zata nuna mai banbancin Rahamar baya da wannan, ta bata Ramatu ce Amma ta yanzu RAHAMA ce, the classic lady beautiful and elegant ta matsu bata ganshi ba yasan yes she has changed, Kullum idan tana tuna shi sai tayi murmushi, yanda kullum yake fama da ita ta cire hijab, Amma yanzu d'an kwali ma a gidan wuyar sashi takeyi, ga sumar kanta kullum cikin gyara take, takara tsawo da sheki, Kwance suke Husna na waya kasa kasa da ya Aliyu, RAHAMA na duba wani littafin Addu'oin ta, Husna tace "sister honey na gaishe ki fa, Cuna baki tayi tareda gyara zaman shimin dake jikinta data kamata dam kana ganin yanda kirjinta yakara wani cika da kyau, RAHAMA ba anyi over wise, Ta diro tareda gyara falazo dinta tree quarter wanda baikai kasa ba tayi waje tana cewa " ni ai yanzu yaya tunda ya sameki baya tani nima kuma baruwa na dashi, Dariya yayi, domin yajita, yace "please waya koyawa Sister tsiwa? Kece ko? "Kai baby wallahi ba ruwa na dama tanada kayanta a kulle yanzu komai ke fitowa, Da coffee ta dawo rike tana juyawa, Husna ta mika mata wayar, "gashi yace sorry ku gaisa, Ta karba, "nidai yaya ba komai badai ka share niba, "oh sorry sweet sister na kema kinsan ban isa in shareki ba aiki ne ya mun yawa, Amma gobe zan shigo am missing baby kema am missing you, Buga kafa tayi tareda mikawa Husna wayar ta " karbi ke yake missing baniba kuma ko yazo ba zamu hadu ba ba ruwa NA dashi, Saida suka gama hirar su ita tana sipping coffee dinta, bakomai yasa ta koya shan shiba sai don saboda Al Ameen, domin zaman da tadan yi dashi ta lura shine Abinda yafi rayuwa dashi itama ta koya yanzu, Husna ce tace "wato kina jealous na kwace miki yaya, nikuma ince me? Kinsan duk duniya ba wanda ya Al Ameen yakeso yaji zancen shi sai ke, ", ya Al Ameen loves you more than yadda ya Aliyu kesona ya Al Ameen yana kewar ki yayi ta kokarin in hadaku momy ta hana tace inbar shi sai ya matsu yadawo da kanshi, Cikin zakuwa tace "yanzu dama kuna waya dashi? "Sosai bari in kirashi ma kiji, ta fada tana dialing number shi, Har wani rawa jikin RAHAMA yakeyi, tanaso taji koda muryar shine, "six month ba wasa ba kewar shi take na fitar hankali, "hello da yafada bayan yayi picking yasa ta lumshe idanun shi tanajin yanda zuciyar ta ke bugawa da wani irin sauri sauri, "Husna ina Ajiya ta take? Yafada cikin wani irin yanayi domin mugun feelings yakeji akanta a lokacin ya matsu ya dawo nija wani uzurin business dinshi ya Sa ya tsagaita Amma duk runtsi dole cikin satin nan zai dawo, "Yaya tana nan, "ok yace tareda katse kiran wanda ya mugun sosa ran RAHAMA, wato baida muba itace ta yi mugun damuwa dashi ko, Badamuwa, haka ta, koma tayi shiru tana tunanin wato ita kadai ke haukar ta shi ysnacan yana rayuwar shi da wasu kila a India, Husna ma na mata magana shareta tayi taki kulata ta runtse idanun ta kamar tana bacci, ************************** Yau ta tashi da kudurin zuwa gidan su domin duk watan nin nan bata taba yunkurin zuwa ba, yau tana tashi tafada ma momy zataje mabera, tace to su shirya taje itada Husna, Sai kusan karfe sha daya suka kammala komai da suka saba Husna ta ruga bathroom tace " bazai yuwu ba kishige ki kwashe kusan hour ina jiranki ba ni bansan wane kyau kikeso ki Kara ba bayan wannan, ko so kike ki haukata yaya na, "Ai yayan ki ma yanzu ji nake sai nayi shawara ma ko zan iya zama dashi ko aa, zaro ido Husna tayi tace "kaiiiii ki rufa mana Asiri kar kisa yayana hauka please, Shareta tayi tareda murza sabulunta na dilka a fuska kafin ta shiga wanka, tace ai saikiyi nidai yi kifito na matsu banga Inna ba yau,, wai ma tsaya kina nufin bina zakiyi gidan surukai? "Watch and see ke ina kike? " ni akwai different ni Aure aka daura mana I m Mrs Al Ameen ko gobe kefa? "Oh Abun gorine shikenan muma dai yana zuwa za a tsayar ki daina min gori kuma sai naje ai nima gidan mu ne, dariya ta mata tace "ai sai kijira a daura kafin ki rama, Kusan hour biyu suka kwashe kafin su shirya cikin wata atanfa blue da ratsin fari an fitar musu da dinki na zamani riga da sket ya zauna dam a jikinsu RAHAMA kamar hips dinta da kirjin zasuyi magana saboda kayan cif jikinta ne, domin kowa yasan gwani fashion style sokoto wajen cire dinki, Suka murza dauri tareda baza kamshi mai taushi da class, plat shoe suka dauka iri daya da jakar shi suka fito Rahama After dress milk ta dora mai fadin hannu taji stones kana gani kasan bakaramin kudi bace a wurin, Dakin momy suka leka tace "sai yanzu mashiririta? Karfe daya tsakiyar rana zaku fita? To ko karkuyi dare dadyn ku na gari yau kun sani yana shigowa zai fara tanbaya hardai ke RAHAMA, "Bazamu dade ba momy insha Allahu hour biyu sun ishe mu a gidan karfe hudu zamu dawo, "Toh Allah yasa ga wannan ku kaima larai, ta mika musu katuwar leda mai dauke da turarukan wuta mayuka da kuma sabulai Y'an kasar waje, Sukayi godiya suka fita, Ni kaina mamakin wayewar RAHAMA nakeyi a yanzu, Gata da saurin daukar Abu domin ko tukin mota kamar da wasa ta fara koya a wurin Husna kuma dayake mafi yawanci motocin Auto ne batasha wahalar iya tukasu ba, Yauma ita ta tukasu har mabera, Tundaga kofar gidan su tafara sakin Baki tana mamakin yanda ya zama morthern wato yasha gyara ta ko ina, Husna taja gyalen da ta yafa tace "kunya nakeji zanga mother inlow, kuma baby na nan fa a gari, tafada tana dariyar shakiyanci, Wani irin kallo RAHAMA ta bita dashi tace " kijira ni a mota to ai dama saboda kiganshi ne kika nace zaki biyoni, "wallahi ki rage sonshi karyazo yana ja miki Aji, "ba ruwanki ai shi ba irin ya Al Ameen bane, Ledar Husna ta dauka suka fito motar daidai yaya Aliyu na fitowa zaije masallaci ya gansu, wani irin murmushi yayi mai kayatarwa na jin dadi, ganin RAHAMA ta zama classic RAHAMA ga kuma love of his life, Husna, sunfito kamar wasu taurari Rahama bazaka taba cewa kwalin secondary ne da itaba saboda wayewa da Ajin da ta hau saboda rayuwa da wayyun mutane datakeyi yanzu, Cuna baki tayi kamar wata small baby ta ce "nidai banganka ba yaya, "ni Naganki lovely sister, and my baby yafada yana kallon Husna da wani irin kallo mai cikeda sakonnin soyayya, RAHAMA dai shigewa tayi tabarsu a wajen, Da gudunta ta shiga gidan tana "Salamu Alaikum ina kike Inna ta? Cikeda zumudi da kewar ta tana tsugune bakin fanfo tana Alwala tace "gani nan Y'ar Albarka ai tunda naji zakizo tundazu nake kallon hanya, Idarwa tayi sukayi cikin dakin ta rike hannun ta tamau kamar zata gudu, "tace to cikani inyi salla ko sai mu gaisa, Toh tace tareda fitowa tana kallon ko ina na, tsakar gidan tasan yanzu baba na shago ta kalli kofar dakin su da shima angyara, ta taka a hankali ta nufi dakin taji muryar HAJARA na waya, da sallama ta shiga, ko dago kai batayi ba taci gaba da wayar ta saida ta zauna a gefe bayan ta ture kayan HAJARA dake tule ko ina na dakin, tace yaya HAJARA " juyowa tayi a yatsine, saidai gabanta ya mugun fadi da ganin yanda RAHAMA ta canja tayi cika tayi fresh fatarta na sheki da kyalli dama kuma Allah ya hore mata laushin fata dama, don haka yanzu da ta samu daula komai ya Kara canjawa, tashi tayi dakyau ta kalleta, "ke da mijin ki baya gari kikayi irin wannan canjawa? Tafada kamar wadda taga kashi, shareta tayi "yaya ya kike, "kalau yanda kika ganni ko kinga ina ciwo ne ko kina tunanin ina cikin wahala ne ke kina cikin daula? Toh ba haka bane gani garau kamar kullum HAJARA dai kika sani itace dai, don haka inkin gama munafuncin fitar min a daki banza, Mikewa tayi kawai domin ba Abinda tazoyi kenan ba, kuma mugun hali bazata taba nuna ma Y'ar uwar ta shiba saidai cin kashin da ta mata a baya bazata daukeshi yanzu ba, Har takai bakin kofa ta tsaya, "yaya HAJARA kenan ai ni kullum fatan Alkhairi ni nake miki ba sharri ba domin koma Meke tsakanin mu bazai shafi zumuncin mu ba don haka ina farin ciki tunda kina cikin koshin lafiya, ta juya tafita, A can daki kuwa inna ta idar ta har Husna ta shigo itada Aliyu sungaisa ya kuma janyeta waje, RAHAMA ta zauna sukasha hirar bayan saduwa tareda tanbayar HAJARA fa yanzu? Inna tace "ai rayuwar Y'ar uwar ki sai du'a'i RAHAMA yarinya kamar shedan in anbullo nan ta fisge can akwai wani yaro yafito yana sonta wulakancin yau daban na gobe daban Tana nan kamar likin fasashshiyar roba kullum aka like wani wuri wani wurin ne zai kuma bulewa Allah dai ya kyauta, Haka suka sha hirar su sukaci lafiyayyan girkin inna sukayi kat la'asr nayi RAHAMA tace zasu tafi domin Dady zai dawo gidan yaga basa nan, Inna ta kawo musu kayan gargajiya irin su kuka kubewa daddawar kauye da dakakkken kulin moya tabasu su kaiwa momy tareda godiyar Abinda suka kawo mata, Husna kamar karta tafi takeji Saboda rayuwar gidan su RAHAMA simple tayi matukar burgeta don haka taji ta Kara son Aliyu da kuma muradin Auren shi, Duk da sun samu zakka a gidan nasu Amma bata dsmuba itadai tana son Auren Aliyu koda baida Arzikin gidansu tasan zasu wadata domin yana karbar Albashin shi mai tsoka tunda yana aikin banki, Sunji dadin ziyarar duk da Rahama taso taga baba Amma harta fito basu hadu ba saidai ta kirashi a waya suka gaisa, Aliyu kuwa saida yaga tafiyar su ya fita gidan suna likeda Husna tun zuwan su, Tundaga farkon shigowar su da hancin motar sukaga motoci a jere sababbi dal gautane wa inda suke daga gani matukan motocin ne wato drivers, baki Husna ta bude tareda dafe kai tace "Yaya Al Ameen, With so much excitement da mamaki domin taga canjin motocin shi, Da gudu ta balle gefen da take zaune ta fice, RAHAMA kuwa wani irin suman zaune tayi a wurin driver da yake ita tayi tukin ta zubawa motocin idanu tareda zuba wa gayen da take hangowa daga nesa idanu wanda tasan cewa shine a wurin Ya Kara kyau da haske ga wani sajen shi da ya Kara cika da sheki idanun shi dauke sa glass spider man jikin shi yadine na Maza dan ubansu fari transference takalmin shi fari, Haduwar da yayi bata bakine wani irin melting taji zuciyar ta nayi tareda wani irin kishin shi domin tasan ko a India sai mata sunyi rububin wannan handsome guy din, Tuni taji zuciyar ta ta baci ta gyara zaman mayafin After dress dinta a saman kafadar ta domin tagaji dashi a kai ta bude motar tareda zuro kafar ta waje dake kyalli taji lalle mai yanka irin na sakkwatawa......... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 2⃣5⃣&2⃣6⃣ Rungume shi Husna tayi tareda cewa "what a surprise brother!!!! With so much excitement tafada domin tayi matukar yin kewar shi, "yes sister ina Ajiya ta? Yafada yana adding, nuna mai RAHAMA tayi data fito fuska a turbune tana kulle motar, Ga gyalen ma yanzu ya koma hannun ta ta rike key din motar tana takun ta cikin yanga da rausaya jiki, wanda yake tafiya da ruhin mai kallon ta, ya koyi sumar tsaye domin ta mai bazata badan yana kwana da ita yana tashi ba bazai taba yarda ita bace, tuni ya manta da drebobin shi, ya manta da Husna ya saki baki yana kallon tauraruwar shi mai kyalli, Zuwa tayi ta gefen su ta wurga wa Husna key, tace mai ina wuni tareda wucewa tana ce mata "kizo da sakon momy a mota , ta wuce kamar bata gane shiba, Wani irin rayu ya hadiye ganin RAHAMA a yanzu he can't believe RAHAMAn shi ce haka? "Wow yafada kasan makoshi wanda Husna ta jishi sarai tayi dariya tareda, cewa "yes brother that's your Ajiya, ta girma ta canja zuwa mai rigima da daru, don haka good luck, tafada tana nufar motar ta fito da ledar sakon momy, Ya dade, a wurin yana mamakin Abinda yagani a yanzu, Cikin sauri ya sallami yaran shi yace suje kawai yafasa fitar, ya koma cikin gidan cikin hanzari, yana fitar da wani irin murmushi na farin ciki, a falo ya samu momy, "au dawowa kayi ai na dauka ta tafi kenan bazaka dawo gidan ba, Dukar da kai yayi tareda zama gefen ta "oh come on momy na wai wane laifi nayi ake horani haka, ai in horone ma na hora kaina for six months, "Al amen yanzu fa ka gama cewa ba a maka Adalci, tunda mu bamusan Adalci ba ka tafi kawai ai ba komai ka girma tunda ka habaka kana kama dollars ai kafi karfin mu, "oh momy ni ban isa ba ai no matter how big or rich I am you are my parents and I love you so much, "Hmmm nidai nayi ciki inka gama sambatun ka kayi gidan ka, ta shigewar ta side dinta, "Hmm Ashe ma banda wayau inna bar gidan nan yau, ya fada yana mikewa, kofar dakin Husna ya nufa domin yasan dole suna ciki, Da Sallamar shi ya shiga, Husna ta Amsa tana cewa "nidai gwara da ka dawo ka tafi da matar ka kullum idan mutum na son shiga wanka sai ta bata mai lokaci nidai bazan ma iya jiran taba nayi dakin momy inyi ko inje part dinka tunda kadawo I no is open tafada tana kwashe kayan ta ta fice, gaba daya zuciyar shi da tunanin shi basa kan zancen Husna, kan gadon ya kalla inda yaga pant dinta da bra alamar kwabewa tayi ta shiga wanka, zama yayi kusa da kayan tareda daukar bra din ya kalla yayi dariya yana tuna ranar da ya fara ganin ta da yanda yayi Burgima akansu da daren kafin ciwon shi ya motsa, Jin karar bude kofar bathroom din ne yasa ya daga kanshi tareda zuba ma santala santalan cinyoyin ta ido yana jan numfashi ganin yanda suke sheki bai taba ganin ta a haka ba tsawon zaman su, yau kuma gata tsaye a gaban shi daure da towel gashi tawul din ba wani Babba ba ta saman kirjinta kana ganin kusan rabin dukiyar fulanin ta masu kama da balloon, Damke zanin gadon yayi gam tareda runtse idanun shi domin fa komai ya yi coneceting a jikinshi, ita kuwa ta ganshi sarai bayan ta fito, Amma ta basar tareda juya baya tana murza mai tukwanen zaman yanda kamar tana jan numfashi da lafiyar jikin shi ne, kasa motsawa yayi ya bude baki cikin shakewar murya yace " "RAHAMA wai wannan shariyar fa? Juyo wa tayi kamar batasan yana dakin ba tun farko tace "la yaya Al Ameen sannu da zuwa ya hanya? Saida ya Kara daidaita numfashin shi yace "nooo RAHAMA banson wanna salon, bakya kewa tane wai? Juyowa tayi dakyau tareda kama kugu tace "toh fa akan me zan yi kewar ka bayan baka damu dani ba? Basar da zancen ta yayi ya daga bra dinta ya ce "baby Am holding your bra, "keep it there ba ita zan mayar ba, ta fada tana juyawa kamar nothing happened, zabura yayi ya nufeta bata yi Aune ba taji yabata wani irin unexpected hug tareda jan mugun numfashi, ita kanta saida igiyoyin wutar jikinta sukayi coneceting, taji wani irin shocked kamar an jonata da wutar lantarki, Domin ba hugging dinta kawai yayi ba hannun shi sama ya kama ya rike tamau kamar zai fasa su, taja numfashi tana kokarin breaking hug din, Amma ina bai bata dama ba ko kadan, "so much Attitude baby please nayi kewar ki kamar mutuwa let go to our house kinji let go muje can mu sake bamai takuramu ko asaka mana ido, "Hmmmm no ai Auren mu hadi ne na iyaye kuma sun ce zaman ya kare so is ok for me ni banda matsala dama biyayya nayi kuma koda yaushe a shirye nake wajen bin umarnin su, In sunce mun rabu kenan no problem, Wani irin juyo da ita yayi fuskar shi a turbune ya zuba mata idanun shi masu wani irin magana disu da sakwanni Kala Kala,. "Me kika ce RAHAMA? "Rabuwa nidake? hhhhhh you are dreaming, ai wallahi Auren mu Auren zobe ne ba saki ba yaji nidake sannan kisani All this talk is wasting my time don haka get ready mu tafi ko inyi lalata a nan a mugun bukace nake and ganin ki yasa duk na Kara rikiciewa, and ki sani wannan Al Ameen din Bashi bane na baya dole kiyi hakuri da ni, yafada yana Kara kai cafka kan kirjin ta cikin zakuwa tareda tallabo kanta yafara bata sumba mai ban mamaki, Domin wani irin shaking da kuma speed yake komai Wanda ke nuni da a matse yake, saida ya d'an gana dasu da gadon dakin duk ya haukace mata tareda kwance towel din ta tayi saurin rikewa tareda tashi gudun kar Husna ta shigo dakin ta gansu, yaja numfashi saboda baiso hakan ba ya mike tareda rikota zuwa jikin shi " get ready RAHAMA we are going, " no momy bata fada ba, wani irin takaici yaji cikin tsawa yace " waye zakiyiwa biyayya mijin ki ko su momy? " duka, tafada, " ok if haka ne ki shirya mu tafi yanzun nan nafada miki ko, " to tace tareda nufar waldrop ta ciro wasu kana nan kaya riga da wandon jeans na mata baki ta dora wata riga a kai mai hannu daya body hook, Tayi matukar haduwa, duk ya matsu basu bar gidan ba yau ya barje gumin shi, Katon hijabi ta dora akai ta ce 'na shirya, ya mike tareda riko hannun ta duk ya matsu bai gansu cikin gidan shi ba a mugun zalame yake gashi ta karo kayan dadi, gaba yayi ta biyo bayan shi, suna fitowa momy na fitowa ta ce "ina zakije ke? Shiru tayi takasa cewa komai, " oya go back kai kuma zoka wuce gidan ka yanzun nan kaji ko kafin ranka ya baci, tafada tana nuna mai hanya, RAHAMA dai tuni ta koma dakin su, wani irin bakin ciki ne ya rufeshi me momy ke nufi da mai kwalelen matar shi yanzu duk mugun sa ran nan da yayi bazai samu Abinda yake kwadayi ba, Cikin shagwaba ya matsa kusa da ita yace "momy please Karki mun haka, wallahi na warke bazan iya hakura ba, "ok kaje ka zabo mata ka Aura tunda kasamu lafiya ka zama jara babbe, "nooo haba ina zan samu mata yanzu in Aura? Please momy ki taimaka ki bani ita mutafi wallahi bazan baku kunya ba RAHAMA is my breath bazan taba wasa da numfashi na ba kinsani, "Allah Al Ameen? Yaushe ta zama numfashin ka? Yarinyar da tazama takura a rayuwar ka, um um yarinya ma lecture zata fara karba very soon an mata komai makaranta zatayi,. "Da Auran nawa akanta? Gaskiya aa ban yarda ba yanzu haka zanbar mata ta taje wani makaranta tana cakuduwa da Maza aa gaskiya, "Ai kuwa baka isa ba Al Ameen ka hana yarinya cikar burin ta akwai baza ta sabuba kawai ka kama kanka kafin ma Baban ka yaji labari ya saba maka, Wani irin kunbura yayi ya fice batareda ya kuma cewa komai ba ya bar musu gidan su yayi gidan shi, Ba karamin kawata saman yayi ba domin yanaso su canja mazauni bayaso su kuma rayuwa inda suka fara zama mara dadi, Ya a matukar zuciye yake kwanciya yayi duk ya rasa inda zai tsoma ranshi saboda bukatuwa da kwadayin ta tareda zazzafar soyayyar ta domin wannan RAHAMAr is hoter very hurt, duk ta goge mai lissafi baijin zai yarda da duk wani tsari na su momy, zancen karatu is not going to work don haka ya janyo wayar shi ya dannawa Husna kira, tana picking yace " give it to my wife, Husna ta kunshe baki saboda dariya, ta mikawa RAHAMA dake gyaran kun bar ta, Saida tasa a kunne, taji muryar shi tayi saurin gyara zama domin duk tunanin ta da zuciyar ta na wurin shi ya bata tausayi sosai, ganin yanda. Momy ta koreshi, , "Kinki biyoni ko baby? Yafada cikin muryar tausayi, "ba laifi na bane momy ta hana, " zakiyi min Alfarma? "Eh menene? Please da safe zan shigo ki sameni a dakina, a matse na dawo in kuma kinaso in karo Aure ne domin insamu dauki tom, don gaskiya bazan iya hakura ba ko yanzu bansan irin baccin wuyar da ZANYI ba yau.......... πŸ–Š "Am sorry my fans da babu gwara ba dadi inada uxuri shiyasa ban samuyin dogon typing ba a min Afuwa mu hadu gobe in Allah ya kaimu, *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 2⃣7⃣&2⃣8⃣ Shiru tayi na d'an lokaci kafin tace "Aure fa? Eh ko bakyason kishiya? " wake son kishiya to? " ok tell me kin yi kewata? "Sosai bakai bane ka share ni baka neme niba baka dawo ba and am always thinking of you, nasan kasamu wata ne a can ko? Wata Y'ar dariya yayi mai sauti tareda feso mata numfashi, "hhhh kinfara sona ne RAHAMA? Kin shirya rayuwa da Al Ameen? Ina son inga kinso ni kamar yadda nake sonki, bantaba samun dama ba da zan fayyace miki zuciya ta, yau kiyi hakuri muyi hira don bayan ganin ki yau banajin zan iya bacci without you by my side, "Am sorry for leaving you here, dole inje in nemi lafiya I told you before I gone, "RAHAMA a baya banda muba da neman lafiyar duk da my parents are trying to find it for me, ban taba tunanin rashin lafiya ta zai cutar dani ba sai ranar da naso in kusan ci iyali na, "Na kwadai tu dake sosai RAHAMA nadawo da kudurin kusan tar ki a zuciya ta, Amma momy tayi min katan gar karfe da ke, please zan zo da safe, "Kafasa Auren?tafada "Yes in har zakibi umarni na "zanbi tafada da sanyin halin ta na baya, " Hmmm you completely changed RAHAMA kin haukata Al Ameen, saikace nayi one year banganki ba, Kin Kara cika your body baby wow wallahi am honey baby very very honey you dana ganki bakisan ya Al Ameen dinki ya dawo ba yanzu, my machine gun is full wth bullet now, Wata irin kunya taji, yanzu duk ta gane fassarar machine gun, fenerh ta mata bayani dalla dalla Don haka ta rufe idanun ta da tafin hannun ta, yayi dariya "hhhh baby I no you are blushing, Hmmm get used to it ni namiji ne dakeson zama frank da iyali na I don't want to hide anything for you ki sa ba kema komai da kikeso ki rika fada min, Tom tace, yace "ok nasan ke mai bin umarni ce dama ina kuma Al fahari dake, "Me yasa kika ki kirana bayan nabayar da waya a kawo miki? "Momy ta karba, "Hmmmm momy is punishing me for my words and I Apologize to you baby ko? "Yes Amma momy tace kace bazan yi karatu ba? "Yeah banason matana na fita am very jealous banason ko malami ya kallar min ke, baby wanda kikayi is enough, idan business kike so I can give you Money ko nawa ne kike bukata, Idan ma store kikeso a bude miki za ayi nidai ina son matana ta zama full house wife ban taba ra ayin mata na tayi karatu har tace zatayi Aiki ba, and I no your dream baby karatun ki da kike bukata ba wanda zakiyi ki zauna a gida bane karatu ne na dole sai kin fita kinyi taimako, Shiru tayi domin Allah yagani tana matukar kaunar yin karatun Amma tunda bayaso dole tayi biyayya Auren ta yafi duk wani Abu da take buri a duniyar nan, "Kin hakura baby? "Eh tace cikin sanyin jiki, " Ina sonki RAHAMA ke matar Aljannah ce, zakiyi farin ciki a rayuwa tareda Al Ameen insha Allahu, gobe zanje in roki Dady ya bani ke kila in iya convincing din shi ya yarda, inyaka gaskiya baby akwai damuwa, Sun raba dare har zuwa Asuba yana bata labarin yadda yayi mugun kewar ta sai sata jin kunya yakeyi hardai idan ya tuna mata da damben karbar bra Amma yau ya taba ko ajikin ta lallai kan mage ya waye, Bakaramin sakewa tayi dashiba a ranar wanda yasani RAHAMA yanzu ta rage jin kunyar komai, domin momy kullum tana fada mata inta cika jin kunya to a rayuwa bazata iya kwatar wa kanta Y'an ci a gidan miji ba, Ko ma a wurin kowa, Da safe da ta tashi wanka tayi ta shirya cikin wani less mara nauyi domin ya fada mata yana zuwa, ta shiga kitchen ta shirya mai lafiyayyan breakfast, Koda momy ta fito bata kawo komai ba domin tasan sun saba aikin gidan, komawa tayi ta Kara gyara jikinta tareda baza kamshi domin sam bazatayi sake da damar ta ba, Hanyar part dinshi ta nufa for the first time domin ta gyara, don tunda baya nan part din a rufe yake saidai ta sameshi a bude alamar a bude yake, kuma komai a gyare ga ka yan motsa jikin shi ta ko ina, Ta fara kallon ko ina dauke da hotunan shi masu kyau ta matsa jikin gini ta dauke daya tareda zubawa kyakkyawar fuskar shi ido, Ta saki murmushi domin ta gama yarda she is madly deeply in love with Al Ameen, dole ma taso shi namiji ne wanda ake kira Allurar cikin ruwa gashi ta samu a sama she don't really blame him da yakeda girman kai domin yanada Abinda duk zai sa yaja aji wa Y'an mata, Jin tayi anyi sama da ita unexpected, ta yi saurin juyowa da fuskar ta, tareda yin Ajiyar zuciya, ganin shine, cikin Adon kana nan kaya ya yi kyau sosai, ta zuba mai ido tareda fadawa jikin shi ta kankame shi tareda cewa "ka tsorata ni, "sorry wife, "ina kwana, "Alhmdulillah, abani abinci am hungry jiya banci komai ba, sakin shi tayi tareda cewa "bari in kawo maka, yayi saurin rikota "haka ake gaida miji? "Come let me teach you, yayi saurin tallabo kanta ya dora lips dinshi saman bakinta da yasha light pink janbaki, saida ya tsotse tas tas yace go, yana tattaro numfashin shi da yaje bulaguro, Itama natsuwa tasawa zuciyar ta ta nufi cikin gidan, domin hado mai kayan kari Da momy ta hadu tana hada wa nata mijin breakfast tace "ina kika fito na leka dakin ku baki ciki? "Ina dakin yaya tafada tana Dukar da kanta kasa, "yazo gidan ne? "Eh, shi kika hadawa breakfast kenan Hmm ki bashi yaci ki fada mai in ya gama yazo dadyn ku na kiran shi, ta fada tareda juyawa ta fita, daukar kayan tayi tareda shirya komai a katon tray tayi part dinshi baya falon, ta Ajiye tareda zama, ya fito dagashi sai guntun wando da singlet ya ce ki shigo dashi ciki, ya nufi kofar ya rufe, Ya kafin ya biyota ciki, tana Ajiye tren ya na rungume ta a baya ya matse ta gam a jikin shi yana fitar da numfashi, mai cikeda Alamar yana hannu, Hannu yasa ya fara zuge zip din rigar jikinta dayan kuma yana zuge na sket, tayi saurin rike hannun shi ganin irin zalamar da yake nunawa, "Ka karya kanajin yunwa, "um um yunwar ki tafi ta Abinci ai baby, yafada yana dora bakin shi saman wuyanta ya lasa da halshen shi kafin ya Ya rabata da kayan jikin ta, ya barta daga ita sai tight guntu da bra dan ja baya yayi kafin ya zuba mata idanun shi yana kallon kirar da Allah ya hore mata, RAHAMA ta gama k'eruwa fisgota yayi zuwa jikin shi yana fesa mata numfashi mai dumi, tareda da magana a hankali " kina rikita min kwakwal wa baby ya dora hannayen shi duka biyu saman kirjinta tareda fara bata hot romance din da yafitar da ita cikin hayyacin ta, Sunyi mugun nisa duk ya rikice mata itama ya rikita ta domin har ta hau network tafara bada tata gudun muwar da tasa yaji ina yau fa dole a wuce wurin, saidai yana saita machine gun din shi momy ta buga kofar tana magana, " wai kai me kakeyi da ake kiran wayar ka baka dauka? Tafada cikin fada, wanda RAHAMA ce Kawai taji tayi saurin kwatar kanta tana jan bargo tareda rufe jikinta, "No baby not today, don't even try to stop me please, muryar shi NA sarkewa da kuma wani irin fisgo maganar, Itama tace "momy na magana ne, dafe kai yayi tareda matsawa kan jikin ta ya kwantar da kanshi saman kirjinta tareda yin Ajiyar zuciya da yin mika mai karfi akanta, yace "why momy why bakyason danki ya zama namiji, Jin fadan ta yasa dole ya zabura ya diro tareda zura wandon shi da kyar ya gyara parking, yace Am coming momy, "Kar ma ka zo don ubanka dadyn ku har ya gaji da jiranka ka kama ka shige cikin daki, Ta juya domin har falon ta shigo jin ta buga kofar ta farko ba motsi bata taba kawo har yan zu Rahama na ciki ba sai da ta shigo falon taga d'an kwalin ta, Shiyasa dole taja burki ta fara kwala mai kira, Cikin wani irin kalar tausayin kanshi fa kuma mugun kwadaituwa da yayi yace "please stay am coming, ya juya ya fita, murmushi RAHAMA tayi tareda tashi ta mayar da kayan jikin ta tana Kara tuna Al Ameen, akwai iya rikita mace domin Y'an mintinan da suka shude duk ta manta a wane gari take ita kanta badon momy ba she is ready to give up her virginity for him, yanda ya iya bi da mace kotafi wa Kawai ci dole ta bada kai bori ya hau he is very romantic, Tashi tayi ta fada bathroom ta watsa ruwa tareda mayarda kayan ta, ta gyara gadon tareda daukar wayar shi ta fara duba gallery din shi, Hotunan shi tafara kallo, saboda ba password, tana murmushi har inda ta ganshi da wasu matan India guda biyu yana tsakiyar su yayi bala'in kyau kamar d'an Uwan su, ta matse fuska tareda, Ajiye wayar Kawai ta mike ta bar dakin, batareda ta jira shin ba, Dady ne ke zaune ya tasa Al Ameen a gaba suna maganar business da kuma companonin su har ya gangaro kan zancen da yafiso wato RAHAMA domin duk zaman nan zuciyar shi NA wajen ta ya, matsu a bashi dama ya koma domin samun cikar burin zuciyar shi da ma gangar jikin shi, "Zuwa Monday zata fara zuwa school na gama yimata shirin komai, don haka zaka iya barin ta a nan gidan zai fi mata kusa, Saurin dago kanshi yayi tareda zuba ma dady ido ya kasa cewa komai, saboda dady ba irin iyayen da ake jayayya dasu bane baya daukar nonsense inyace eh eh ne Kawai in kuma yace aa hakan dole za ayi don haka tashi yayi Kawai ya ce to dady, zan tafi, yafada tareda fita dakin ko gefen momy bai Kalla ba ya fita domin wani irin tafasa zuciyar shi keyi, Yana zuwa side din ya ga ta fita ya Kara hawa, tareda daukar wayar shi ya bar gidan batareda ya kuma, neman ta ba, Kishi ne ya turnuke zuciyar RAHAMA wato Y'an mata yayi shiyasa ya manta da ita yaje can India yayi zaman shi batareda ya nemeta ba, dole momy tace har yanzu bai gama sanin darajar ta ba, mugun fushi tayi dashi, saboda kishi, Shikuma ya fita da nashi saboda zancen tafiyar ta makaranta a gaskiya bazai iya kallon ta tana zuwa tana cudanya da Maza ba bazai yuwu ba, don haka koda ya koma gidan kasa sukuni yayi, ya dauki wayar shi ya kira Aliyu, ya tanbaye shi ko baba na gida? Yace mai eh bai riga ya fita ba, yace he is coming, Ya kuma fita batareda ya nemi mutanen nashi ba ya nufi Unguwar tasu, Karon farko da zai taka gidan wanda sai yanzu yaji kunya saboda yanaso a bashi RAHAMA su tare zaije gidan, har saida yaji kamar ya fasa tafiyar amma bazai iya hakura ba dole yau yaje, da taimakon Aliyu ya isa gidan, yana mai jin kunyar hada ido da surukan nashi a karon farko, Yana faka d'an kareriyar motar shi, Aliyu ya fito tareda taron shi, yana cikin wata bugaggiyar shadda Y'ar gaske, "barka da zuwa Aliyu ya mai suka yi musabaha, yace "ka yi sa'a baba na gida bai fita ba kuwa, muje ciki, Ya fada yana yin gaba, shima yayi murmushi mai cikeda jin nauyin idanun surukan nashi, Da Sallamar shi ya shiga bayan Aliyu, baba na zaune a kan wata kujerar katako, "yace maraba Aminullahi, dukawa yayi har kasa ya gaida baba, Aliyu ya miko mai wata kujerar ya ce ya zauna, zama yayi tareda Dukar da kai kasa cikeda jin kunyar dattijon da ya dade da sanin Mutumin kirki ne, don haka wani irin kwarjinin Mutumin yake Gani da ka girman shi, Ya kwalawa inna larai kira, yace " kifito ga me gidan RAHAMA yazo, Fitowa tayi cikin hijabin ta tareda jin dadin ganin mijin Y'ar tata yau tana hamdala tareda godiya ga ubangiji yau wanna ne mijin RAHAMA? Duk kamshin shi ya cika gidan, Gaida ita yayi cikin girma kafin ta koma ciki, suka dade da Aliyu da baba yana musu Nasiha kafin ya fita ya ce "ina fatan ba wata matsala tsakanin ka da RAHAMA ko? "Babu baba sai dai....... Ya fara sosa keya, "um ina son ayiwa Dady magana ta koma dakin ta, sunce wai bazata koma ba sai tayi karatu, "Ashha Alhaji bai kyauta ba, duk da ni na roki Alfarmar ya sa baki ta, samu ilimin da take buri, Aminu RAHAMA yarinya ce mai matukar biyayya, tayi min BIYAYYA lokacin da nake bukatar taimakon ta shiyasa na nemi Alfarmar itama ta samu burin rayuwar ta in har tanada rabo, duk da dai baz amuyi maka shishshigi a rayuwar Auren ka ba, tunda kai ke da iko da ita, don haka nasan RAHAMA zatayi maka biyayya a duk zabin da ka dorata, zanje in samu Alhaji yabar zancen tunda Bakaso, Shiru yayi tareda jin RAHAMA ta Kara shiga zuciyar shi, tunda har mahaifin ta yake yabon ta yayi wani murmushi wanda ya tuna mai da baiwa da Allah ya hore mata zahiri da kuma bad'ini Sun dade suna tattaunawa kafin baba ya fita ya barsu a cikin gidan, Inna ta fito ta sallami baba sannan ta kawo musu zobo mai sanyi a tsabta taccen jug, da kuma danbun nama mai dad'in gaske ta Ajiye musu, tace ya ci basu san zai zoba da an shirya mai girki, yace ya gode, ta koma cikin dakin ta ta barsu ya sake sosai da Aliyu yaci danbun nama yana korawa da zobon da yaji cucumber da kayan kamshi, yaci sosai saida yaji yayi kat ya kalli ko ina nagidan yace "ina Baby tayi zama? Dakin su RAHAMA ya nuna mai, yana dariya,tareda bashi labarin yadda take aiki 24hours a gidan ba ta gajiya, Kawai ya samu kanshi da jin dadin labarin rayuwar RAHAMA fiyeda komai, tuni yaji duk wani bacin ranshi da fushin da yake da ita ya tafi, Sallamar su Hajara da kawarta ladidi ne ya dawo dasu daga hirar tasu, wani irin farin ciki HAJARA taji ganin Al Ameen yau a gidan su zaune ya baje daga Gani yana jin dadin lokacin, Jikinta na rawa ta karaso ciki, "A yabo yau a gidan mu? Tafada cikeda iyayi, ladidi kuwa sakin Baki tayi ta zubawa gayun dake zaune idanu don ko Aliyu bata taba ganin shi, ba Amma A yabo ai wurin kallon hotunan shi datar su ke karewa, Yau gashi ta ganshi eye to eye wow dole ta taya kawar ta bakin cikin yin sake, wanda a yanzu dole itama ga gwada sa'ar ta wurin shi don ai tafi Hajara wayewa da sanin bariki don ita har Abuja ta leka, Tsawar da Aliyu ya buga musu ne "me kukeyi anan kun tasa mutane kuna kallo kkamar wasu wa inda suka warke makanta, dole HAJARA taja hannun ta sukayi ciki, tareda cewa "kawata kinga my choice? Tafada tana wani irin farin ciki, "ya tsine Baki Ladidi tayi "uhm ai ni Gani nake baby kinfi karfin wannan gayen, duk haduwar ki kike hauka akan gayen nan? Gaskiya nama raina kyan shi a zahiri, tafada cikeda kokarin cusawa Hajara wani ra'ayi, saidai zancen ya zowa HAJARA wani iri domin Ladidi ce ta fara cusa mata son Al Ameen tareda gudun muwar zuga ko wace iri yanzu kuma tana fada mata wai bai hadu ba?.......... πŸ–Š "Alhmdulillah fans am sorry for the two days, "masu tunanin nayi yaji ne nop FENERH is not like that ba abinda zai hanani baku farin ciki masoyan Asali ance Hassada ga mai rabo taki the more you shear the more I get new customers don haka iya ruwa fidda kai, wanda ya gyara, ya sani wanda ya bata ma ya sani insha Allahu yanzu ma nafara ganin cigaba a rayuwa ta, kuma makka bana inda rabo sai fa naje da kudin littafi Y'an bakin ciki sai dai su mutu, indawo ko dabino ba mai ci ehemπŸ™„ *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 2⃣9⃣&3⃣0⃣ "Kai kawata ai kuwa ko makaho ya shafa yasan Al Ameen ya gama haduwa, kuma Karki manta kece kika fara turani ga soyayyar shi, tun baya burgeni har ya shiga zuciya ta, "tab wallahi yanzu nafi ganin Haduwar Alhaji bello, kibada kai Kawai kawata gayen badai motoci ba, kina ganin irin motocin da yake zuwa dasu kina Y'ar fa shi. Wallahi daga Gani yafi A yabo hutu da kudi, Wani iri HAJARA tayi " Amma fa mummu na ne, "ke wa ya fada miki in mutum nada charas ana ganin munin shi? Ai beb ki fara sauraran shi Kawai kinga yanzu ko kinyi me bazaki taba Auren Al Ameen ba Amma zaki iya Amfani da wani ki rama, yakama ta kija ayiwa RAHAMA kishiya kota halin yaya ne, shine kadai hanyar da zaki rama, saboda bazai taba Auren ki ba koda ya saketa wahalar banza kikeyi ko kin rabasu, Shiru tayi tareda cizon yatsa, tace "ai duk baki hango min hakan ba kawata, Sai yanzu, "Amma ba komai, dole kuma in raba RAHAMA da farin cikin ta, bazan taba barin ta cikin farin ciki ba wanna kankanbar da takeyi sai na sa ta dawo Abar tausayi, kuma shawarar ki zanbi zan Auri bello Auren huce haushi za suga biki zasuga naira ranar zasuka kayan lefe, Amma kiyi min wata Al farma kawata, Ke nakeso ki zamowa RAHAMA karfen kafa, ki bibiyi Al Ameen kota bala'i domin ki shiga cikin gidan ki hanata sakewa, Zanbaki taimako nima tareda fada miki komai yanda bazaki sha wahalar samun shi ba, Wani irin mikewa ladidi tayi, kamar da gaske tace ", what? Ni in Auri wanda kikeso? Allah ya kiyaye ai bazan taba yarda in Auri masoyin aminiyata ba ina, ke nifa sam baya wani burgeni, ni Kawai ki kyale shi ko ki nemi wata cikin kawayen mu, "um um kece na yarda dake ke nakeso ki Aure shi domin kece kawar da ke share min hawaye kece Kawai ke iya bani shawara inga Amfanin ta, Rungume ta ladidi tayi cikin matukar farin ciki harda hawayen karya, "bakomai kawata ko banaso dole in Y'ar da in Auri zabinki dole inbi Abinda kikeso, A kasan zuciyar ta kuwa wani irin farin ciki takeji, lallai HAJARA akwai sakarya zakici ubanki, tafada a kasan zuciyar ta, domin mugun hassada da bakin cikin kyan HAJARA takeyi saboda duk inda suka fita ita ake cewa anaso, ba saurayin da zai taya su indai HAJARA na wurin don haka yasa take zugata akoda yaushe cewar duk tafi karfin su duk wanda ya fito zata nuna ina hajjo tafi karfin shi bai hadu ba, "Al Ameen dai koda suka shige baiko daga kai ya kallesu ba, mikewa ma yayi yace wa Aliyu zai wuce, "Aliyu yace toh my in low zanbika in gida zakaje domin inga baby na nima tunda kazo naka gyaran Auren nikuma zanje inkara wanke tukunya ta, Dariya yayi yace "ok da nayi fushi dasu bazan koma ba Amma yanzu muje inga tawa babyn nima inna larai sukayi wa sallama ya zaro kudi ya mika mata yace su sai sabulu, taki karba kuwa fir ya Ajiye yace inna kusa Albarka Kawai ba yawa ya fita batareda ya kuma jiran korafin taba , haka suka tafi kamar wasu friends ba inlows ba, hirar su sukeyi har suka isa, har ciki Al Ameen ya mai jagora, lokacin suna zaune a falon RAHAMA rike da sabuwar wayar ta da MOMY ta bata yanzu, tana murna tareda kokarin bude watsp saboda tana son itama ta Kara sanin kan duniyar da kyau, don ta lura idan ka cika zama cikin duhun kai a wannan zamanin tofa za a barka a baya, Wata doguwar riga ce ajikin ta ta atanfa ita da husna iri daya, kanta yasha kitso kana na ba ko d'an kwali yana gefe ga dinkin ya kamata kana ganin yanda kirjinta ya kunburo sosai, tunda ya sallamo falon idanun shi da ita yafara cin karo, ya daure fuska, duk da yasan Aliyu muharramin ta ne saida yaji wani irin kishi, Don haka tuni fuskar shi ta sauya, har ya kasa yin magana, Husna dai wani irin farin ciki taji ganin sanyin idaniyar ta, Tsayawa RAHAMA yayi kikam a gaba yana mai zubawa kirjinta ido da su suka fara tsokale mai ido, kafin ya kalli tsalelen kitson ta, Dago kanta tayi cikin basar wa tareda kuma jin kishin shi dake cinta har yanzu ta kalle shi kadan kafin tace " ina wuni, Kin amsa ta yayi sai wani irin mayen kallo da yake bin ko ina na jikinta dashi, Mikewa tayi tareda rabewa, ta gaida yaya Aliyu cikin murna tace "yaya nasan me kazoyi ai ni na shige yanzu sam baka sona ka daina damuwa dani sai Husna ni ma ba ruwana dakai yanzu ta fada zata wuce, Wani irin adoration look yake binta dashi komai tayi is unique a wurin shi, don haka bakinta Kawai yake kallo kamar ya lashe ta, har ta wuce Husna nace mata "lallai ma ni banyi korafi ba sai ke, kina kallon yaya Al Ameen ko ganin na bayayi in kina wuri kin kwace min shi duka baiko damuwa dani sai kece mai korafi ko,? Juyowa yayi ya d'an harareta, "zaki hada kanku damu ne? "We are Already married ku kuma, fa har yanzu ba ako tsaida zance ba kuna nan kuna I yo ne Kawai saman ruwa, "Hhhhh yayi my in low gori ne Abin nima zanje inyi tsiya a gida yau dole azo nema min Aure kodan ku ma rama, "zadai ku rame yafada yana nufar inda tabi, Tana zaune sai latsa wayar ta takeyi ya shigo, tareda zama gab da ita yaja numfashi, "inna na gai dake, yafada a hankali, dago kanta tayi cikin basar da mamakin shi, "me kajeyi gidan? Kallon ta yayi tareda juyawa ya fuskance ta, "ni ma gidan mu ne so naje gaida sune tareda kai karar ki, Saurin Ajiye wayar tayi gefe ta fuskance shi cikin damuwa, "nayi ma laifi ne? "Eh sosai, "me nayi? "Kina min tallar kayan dadi na baby. Yafada tareda kaucewa zancen ta ya dora but hannayen shi ta saman kirjinta ya shafa tareda. Matsawa, ta d'an runtse idanun ta kadan domin kamar da gayya yakeyi, ta Sa hannuta saman nashi tana kokarin saukewa, ya mata kallon why? "Akwai zafi stop, " Hmmmmmm laifinki ne da kinbani dama da sun daina miki zafi saboda ba a tabasu tun tuni da sundaina zafin, " Hmmm baby kidaina fita da irin wannan shigar am very jealous fa inada zafin kishi look at your brest ko ina a cike kuma kin zauna a main falo in wani ya shigo ya ganki a haka fa,? Nifa ko Aliyu naji haushin da ya ganki a haka fa, "Hmm Kawai tace tayi mai shiru bata ce mai komai ba saboda tana hango hoton shi tsakiyar matan India, Sam bai gane mata ba ya kalli fuskar ta tareda dago kanta da tafin hannun shi, yace "what happen? Me yasa ki fushi? " hope you are not angry because of me? " kaine ta fada tareda dauke kanta, "Tofa me nayi? Yafada yana dariya, " ina wayar ka? Gata hajiya RAHAMA ya ciro ya mika mata, budewa tayi fuskar ta a daure, ta shiga gallery tafara searching pictures din shi, saida takai wurin hoton da tagani ta mika mai tareda dauke kai, Kallon hoton yayi, yayi dariya mai Y'ar Kara ya mika mata wayar yace "banyi kyau bane a wurin,? Saurin dago kanta tayi tareda zabga mai harara "kayi sosai kuma ka burgesu shiyasa har sukayi hoto dakai, dama kasaba posting hotunan ka a Instagram twitter Facebook ko ina saboda ka janyo ra ayin mata kuma hakan na burgeka ko, "ok nima zanfara tura nawa idan har ka tura daya saikaga nawa goma wallahi daga yau, D'an daure fuska yayi tareda riko kafadun ta ya kalli cikin idanun ta, ta Dukar da kanta domin tana hango bacin ranshi a bayyane, "you think is a jock? "Don't even dream of posting your pictures on social media, "you are one man woman, you are mine a lone, your body your heart is all belongs to me, inada tsananin kishin ki RAHAMA, Allah yagani inada zafin kishi sosai shiyasa ma na kasa yarda kije makaranta I can't, kiyi hakuri da karatun nan please kifito ki fadawa su dady kin janye so that su barmu mutare baby inaji a jikina da Ace tunfarko inada lafiya bazan iya kawowa haka ba Aure ba nikadai nasan how am feeling, musamman if I saw you, "Suwaye ka dauki hoto dasu? "Hhhh nuna mata babbar yayi, she is my friend on Facebook, when I post my pics ina India she beg to meet me and her sister that's all, "Hmmm what a friendship, saboda kuna friends a Facebook sai Kawai kuyi sabo har ta nemi ganin ka? Gaskiya I don't like you posting your pictures on media this has to stop, "Yes ma andaina, daga yau zan yi deleting All my pictures because of you, A gaskiya samari da Y'an matan wannan zamani akwai gyara, domin posting pictures yazama ruwan dare a social media, for what,? You are insulting your self my sister, gwara maza akan ke mace, ba duk namijin kwarai bane zaiyi sha awar Aurenki saboda kina watsa hotunan ki a media, wallahi ku gane maza ma sunfi bukatar sweet a leda ba wanda kuda yabi ba, kukan Kurciya....... Wayar shi ta dauka ta share duka hotunan da ke kan shafunan shi ta mika mai wayar domin tasan kan waya sosai zama da husna, dariya yayi yace "are you satisfied madam?? Gyada mai kai tayi, yace "tom Alhmdulillah, yanzu ya muje ciki? "Muje gida na ne ko kuwa....... "Aa momy baza ta barni ba, saurin riko hannun ta yayi ya matse a tsakan kanin cinyoyin shi yana mika. "Kinji baby..... Please muje in rage ruwan mara ta yau, Wata irin uwar kunya ce ta rufe ta tareda kokarin ciro hannun ta da takejin something very strong na tabashi, wanda tasan menene, kafin ta ankare har ya zura hannun shi ta saman kirjinta yabata wani irin hurt hold a brest dinta dayasa tayi wani irin zullo tareda zamewa ta zube a gadon, yabita tareda mata rumfa ya, yafara ya mutsata, Tuni ya mata ligi ligi saida taji motsi ta ture shi tana gyara rigar ta da ya fara cirewa ta sama, Yace " oh nooo baby meye haka?? " some one is coming, tashi yayi tareda kallon ta cikin ido " that's enough ke matata ce ya za a rika horani nida halali na, let go to our house right now na gaji da hakuri haka I can't take it anymore, " ba laifina bane ai, tafada " ok then let's go, "I can't follow you without momy permission, Mikewa yayi a zafafe " ok then bakomai idan na mutu ko ciwon mara ya rikeni is your fault dake zanyi kuka not momy saboda you have all the right to follow me , Inkin fito kinfada musu dole su barki kibini, "Haba yaza ayi infito incewa momy zan wani bika? "Shikenan bazan kuma complain ba am sorry kinji ba laifin kibane laifin zuciya tane da ta kwallafawa kanta son kusanci dake, And if kinsan tunfsrko baki shirya zama dani ba meyasa kikayi biyayya ni kika zo kina cutar dani? "Yes ina cutuwa saboda gaba daya zuciya ta kin gama siyeta banda wani tunani da burin da ya wuce naki shiyasa kike juya ni, ba komai na tafi bazan kuma maganar ki bini ba Ya fita a zuciye, sam bataji dadi ba, domin tasan yayi fushi, don haka ko Aliyu bai jiraba yabar gidan," Da dare Baba yazo gidan yasamu Alhaji shuaibu, suka d'an taba hira kafin ya fara zancen da ya kawoshi, da farko dai maganar Aminu da RAHAMA ta fara kawo ni, na biyu kuma zancen Aliyu da, Husna, "Masha Allah nasan kasan komai dake tafiya , Aminu ya zomin da zancen yana bukatar ya tare da iyalin shi don haka ina son Alhaji ka mana Alfarma ka janye zancen karatun nata tunda megidan baya bukata, sannan maganar su Aliyu shima ya same ni akan yana son A tsayar musu da lokaci sai mu kawo komai a yi Auren, "To malam bala nayi farin cikin da ka Amince da zancen Auren Aliyu da Husna, dama naso in na natsu inne meku a tsyar da komai, to tunda kazo yanzu banason wani dogon lokaci, iyayen yara dai mune don haka nidai nabawa Aliyu Husna ku kawo Abinda kukeda shi a daura Aure nan da wata guda su tare, Na biyu maganar Al Ameen, kabarni dashi inason incire hakkin RAHAMA a bata zabin ta kar mu zamo iyaye masu son kansu kuma shi kanshi idan har yana son mu daidaita dashi dole ya barta tayi karatun, "Toh Alhaji bawai na tari numfashin ka bane da kabar su tunda shine ke Auren abi zabin ranshi Kawai gudun matsala a gaba, "Ai malam bala Kawai kabar ni da su RAHAMA ma ya' tace kamar Husna don haka karkaji komai insha Allahu kuje afara shirin Aure Kawai,. Godiya malam bala yayi ya tafi tareda jin jinawa dattijan takar Alhaji shuaibu, don a wannan zamanin samun mai kudi irin shi mai zuciyar talaka wanda bai gudun hada iri da jinin talaka Abu ne mai wahala, Washe gari Alhaji ya kira Al Ameen, gidan kai tsaye falon dady yayi, yace " naji mara kunya ka kai karata wurin surukin ka, toh kudurin mu na nan ga mahaifiyar ka ta zama sheda, lokacin da mukaso kayi BIYAYYA jayayya kayi mana, yanzu kai kuma kana so mubi zabinka, so kaje ka shirya tarewar RAHAMA lokacin auren su Husna baki daya lokacin tafara karatun ta inkuma baka yarda ba, kuma taci gaba a nan gidan har tagama, Momy tace" inkuma baiyi maka ba ka kwashe kayan ka ka kuma yin wani yajin kaji. Tashi yayi Kawai tareda cewa " sai anjima zanje office inada meeting da client, " kayi meeting da gwamna ma kaji, idan ka gama shawara ka dawo ka neme mu, Fita yayi Kawai saboda bakin ciki bayajin zai iya cewa wani Abu, shi dama yasani da bai koma ganin likita ba don yana ganin samun lafiyar shi ma matsala ne a rayuwar shi yanzu wannan irin jan rai da suke mai haka, Itama bai bi ta kanta ba yayi waje Abun shi ya fada motar shi akaja yabar gidan, Wasa wasa saida ya kwashe sati guda yana fushi da ita gashi ta karbi number shi ta kira yafi sau nawa yaki dagawa har da text ta mishi tace itace yaki kiran ta, Duk ta damu she is missing him a lot gashi yanzu data zauna ba Abinda take tunani sai wasannin shi din nan masu tsayawa a arai da gangar jikin ta, domin har mafarkin shi takeyi yana yamu tsa mata jiki, sau da yawa tana wanka ba dalili, ga shi wani Abu da momy ke bata da sam bata gane mai intasha sai tayi ta yo yo, yana sa tajin kamar tayi tsuntsuwa ta je wurin shi, Yau ta wuni sukuku ko aikin da take yi batayi ba yau saboda damuwar rashin ganin Al Ameen, Husna ce ta kalle ta, " hmm dama Zanbaki shawara kiji, juyowa tayi ta kalle ta " wace shawarar? " kije wurin yaya Kawai yafi, Tashi tayi da sauri " she like to but ta yaya? "Ya za ayi inje wurin shi? " saboda baida lafiya kwanan nan, kuma ya rokeni not to tell anyone, Wani iri taji tareda cewa " me yasa baki fada min ba tuntuni? '" yace kar infadawa kowa, " yanzu yana ina? " gidan shi mana, dirowa tayi tareda, nufar bathroom Husna na me zakiyi? "Wanka am going to him, " are you mad? "Yess am crazy ma, don haka kima san yanda zakiyi kafin infito ki rakani muje mugan shi mudawo.......... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 3⃣1⃣&3⃣2⃣ Cikin sauri ta kammala shiri Husna na Kallon ta, saida ta saka kaya ta ce "wai bazaki rakani bane? "Aa kidawo lafiya ni mezanje inyi muku? "Toh ya zanyi infita ni kadai? Bada tareda momy tasan inda zanje ba, "kitafi Kawai nasan me zanfada mata, "aa nidai ki tashi muje mudawo daga nan sai muje saloon, "Hmmm nidai Karki takurani don Allah, Hannu tasa ta fisgota daga kan gadon ta diro, tace "saifa muntafi tare malama don haka muje Kawai, ta turata, " toh tsaya insaka hijab ko gyale mana so kike intafida haka inbatawa baby na rai? Da kanta ta ciro mata hijabi ta bata tace muje, Dakin momy suka nufa tana kan aikin ta a laptop, tace "ina zuwa? Don nasan kun shirya fita ne, " eh momy saloon muke son muje, "a dawo lafiya kuma ayi sauri, tafada Kawai taci gaba da aikin ta, Fita sukayi cikin Sauri gudun karta ce a fasa, Komawa dakinsu tayi ta baza kamshi tareda zura katon hijabi suka wuce, Ita tayi driving har cikin gidan, wanda a lokacin yana saman shi ta gaban gidan yana hango duk wani mai shigowa da fita, He is thinking of her, yafa gaji so yake Kawai yaje ayita ta kare, ya yarda shima da sharadin su ko zasu bashi matar shi, domin yariga yasan wannan fushin shi zai cutu ba kowa ba, hango motar Husna yasa ya d'an mike tareda kallon ta, Husna ce ta fara fitowa sai kuma RAHAMA dake mazaunin driver, Wani irin sanyi da salama yaji suna ratsa zukatan shi, yayi saurin mikewa ya koma cikin dakin shi da ya gama haduwa tareda daukar wayar shi yakira Aliyu, "Kazo ka dauke min matar ka a gida zata samana ido muna bukatar privacy nida iyali na, Banji mai Aliyu yace ba Kawai yace "kai dai kazo gidana ku wuce don Allah right now, Kallon jikin shi yayi yana sanye da kana nan kaya har ya d'an fada saboda damuwar da yasawa kanshi ga kuma mugun ciwon marar dake neman illata shi, Fita yayi daidai suna shigowa gidan, RAHAMA kallon ko ina takeyi tareda tuna rayuwar da tayi ciki, komai na nan yanda yake, Saukowa yayi cikeda zumudi da kuma dokin ganin ta, dago kanta tayi jin takun tafiyar shi tagan shi garau a yanzu dai, kafin ta harari Husna da ta tsorata ta, yana isowa yayi saurin rungume ta cikeda jin dad'i " welcome home wife, Gyaran murya Husna tayi " yaya fa ina nan, saida ya Dan dauki lokaci kafin ya dago daga jikin ta, "dama sa ido ya kawoki, "Lala la tab RAHAMA kinja min yau saida nace bazan zoba kika janyoni, don haka bani key din motana intafi ai kema kinada taki, ko in yaga dama ya siya miki sabuwa yau, "ke kina hauka ne kike mana gorin mota, kinjawa kanki da nayi miki oder wata yanzu Anfasa, Saurin riko hannun shi Husna tayi "sorry big brother ba ayi haka ba ai tuba nake sister inlow, tafada tana kama kunne, har saida RAHAMA tayi dariya, Ganin dramar tasu, Jan RAHAMA yayi suka nufi tsakiyar falon suka zauna " Umm madam dama gidan kine kuma no need to serve you kece zaki yi serving din mu, "Sai dai inkai ke bukatar wani Abu we are ok, Fadin dadin da yakeji a zuciyar shi bata bakine fatan shi Kawai Aliyu yazo gidan su wuce, da Husna yasamu kadai cewa da matar shi, ga wani kyau da tayi mai a cikin hijabin bai taba ganin mace na burgewa cikin hijabi ba sai akan RAHAMA , tayi kyau sosai ga fuskar ta tayi wani irin smooth ba kuraje ba heavy make up, simple but beautiful, Yana gefen ta ya zuba mata ido kamar ya cinyeta saboda so Husna ta tura mata msg ta wstp " kinsa yaya ya manta da mu sai kallon ki yakeyi, itama ta tura mata " you lie to me a she he is fine, tareda imoji na harara, Sallamar Aliyu ya yi cutting silent zaman da sukeyi ko ince chart dinsu shi kuwa mikewa yayi, yace " oh tank God zo kibi saurayin ki, ya fada yana riko hannun ta tareda mikar da ita, " tab ai kunyi da Y'ar halak kuma daga nan gida zankoma infadawa momy kazo ka dauketa a wurin saloon ka kuma san sauran ai, tafada tana cewa " muje baby, RAHAMA kunya ce ta rufeta ganin yanda Al Ameen yayi a gaban yaya Aliyu, ta rufe fuskar ta da hijabin ta, " ke kin cika gulma da ma kin bude fuskar ki inace kece kika nace sai munzo kinga mijin ki gashi nan ai ni natafi, " sister ba gaisuwa? Aliyu yafada, " taki ki bude idanun ta, Al Ameen yayi dariya yace " kuje gulmammu kunasa min mata cikin kunya ku tafi ku bamu wuri ko, Ya rakasu tareda dawowa, ya tsaya a jikin kofar dakin ya zuba mata ido yana fitar da numfashi, " Hmmm finally my wife is here, yafada a hankali batareda taji ba, ya nufeta cikin natsuwa domin sam bayason ya nuna mata zalamar shi, Dago kanta tayi ta kalle shi da fish eye dinta tace " dama lafiyar ka Kalau kasa na damu nayi wa momy karya na fito? Zama yayi kusa da ita kamar zai shige cikin jikinta "seriously am sick baby kuma kece silar komai kuma a wurin ki zan samu maganin, Hannun ta ya riko tareda dorawa saman marar shi, " kinji yanda ruwa sukayi min yawa har wurin yayi karfi kamar dutse, " Hmm ina gab da kwanciya a Asibiti baby in har bakiyi wani Abu ba, "Me zanyi ka warke? " ki bani kanki shine maganin cutar baki daya, yafada tareda marai rai cewa kamar wani karamin yaro, Kunya taji sosai ganin yanda ya ke fadar magana kai tsaye ba wani shayi ko kunya, namiji kenan, Mikewa yayi tareda dagata yayi sama da ita kamar wata baby ya nufi wata kofar da tun zaman ta gidan bata taba shiga ba, Ashe nan ne hanyar zuwa saman nasu, Mamaki takeyi har ya haura da ita kafin ya direta a bakin kofar ya zuba mata ido yana murmushi, " nan zamuyi rayuwa da iyalina, welcome to your new home wife, Ya bude kofar falon saman, masha Allah abin ba acewa komai, saboda haduwar shi, kudi sunyi kuka harda Allah ya isa saboda, yanda aka tsara saman, sakin Baki tayi tana kallon KO ina Abin ya matukar burgeta, duk da ita ba mace bace mai son kyale kyale sosai amma dole wannan yazama daban, don haka Taji abin ya mugun burgeta wanda har ya bayyana akan fuskar ta, rungume ta yayi ta baya, Tareda dora fuskar shi saman kafadar ta yana goga sajen shi a gefen fuskar ta, "You like it? Gyada mai kai tayi tareda cewa " yayi kyau sosai, " Hmm is all because of you my lady, Now enough muje kibani wani Abu inci kinzo kenan you are not going back, Saurin juyowa tayi " hope you are jocking? "Am not, you are my wife so if I said so, I mean it, so relax and feel free at your house nan ne gidan mu nan ne zamu shirya rayuwar mu data yaran mu so get ready inaji a jiki na zaki haifamin yara da yawa, ina son yara sosai, Wani irin sanyi jikin ta yayi ya zata kalli idanun momy da sunan ta dawo gidan ta bada izini ba, Jin ya daga hijabin ta yasa ta dawo tunanin da ta tafi, ta kalle shi tareda alamar lallashi, " karka yimin haka? " kema Karki yimin haka RAHAMA I need you with me right now for my health, Bakinta yake kallo da ke fitar da sheki da wani irin daukar hankalin shi, ya dagota cak bayan yayi wurgi da hijabin yayi sama da ita tareda manne bakinshi kan nata ya rike lips dinta gam kamar zai ciresu, ya nufi master bedroom da ita, A natse yake gudanar da komai , ya mata dalla dalla a ranar, tun yana tunanin zai iya controlling kanshi batareda yayi garaje ba yaji ina bazai iya ba saboda jin marar shi da ta Kara rikewa saboda karo da yake da kayan marmarin ta ta ko ina, RAHAMA Y'ar baiwa ce domin komai nata rikita shi yake tana da sirrin kyau ciki da waje, Iya kokari yayi domin ganin ya sama ma kanshi natsuwa batareda ya kusance ta ba Abu yaki, Dole ya fara bata hakuri, "am sorry baby it is going to be a long ride and hurt for but of us, shi kanshi yasan zai jimata jin how tight she is, girgiza kai tayi da sauri domin tanajin yanda yake kokarin coneceting, wani irin a zababben zafi taji yana ratsa ta, tanajin yanda yake kokarin kakaba mata something very strong and huge a kasan ta wanda sam bata taba kawo haka Abin yake ba she no that is hurt but bata taba hararo zafin abin yakai nan ba saboda yanda yake rokonta tareda fitar da D'an karamin kuka a gefen kunnen ta saboda ya matsu baiji karshen dumin da ke ziyar tar shi ba, wani irin dumi da wani dad'i mara iyaka ke welcoming dinshi to her wall, Kuka tafara yi itama tareda kokarin tashi ta tsira da kanta, ina ya mata wani irin riko mai kamada mutum yana rikeda rayuwar shi, yes ji yake inhar bai isa inda yakeso ba yau zai d'an gana da makabarta for sure, Don haka with speed ya jona cikeda rashin tausayi tareda sakin wani irin karar da suka fitar atare, shi na jinshi cikin wata duniya ta daban mai cikeda kayan marmarin da bai taba hasaso zai lekaba tsawon rayuwar shi, ita kuma wani irin Azabar zafi ne ya ziyarci har spinal cord dinta ta wani irin kankame shi tareda yunkurawa tana rokon shi, " wayyo please please yaya Al Ameen ka daina ka cire na boni take fada tana hura iska kamar taci yaji, so Kawai take ya cire mata katakon da ya kakaba mata a kofar da ko yatsa bai taba shigar taba, yau tana banbance aya da tsakuwa, kuwa musamman lokacin da ya zaro ya koma kokarin komawa, Wani irin kara tasa har gidan yana Amsawa jin yanda ya tura mata har makwogoro tanajin kamar zatayi Amai tsabar wuya, Karon karshe kuwa, ai sumewa tayi domin bafa da wasa yakeyi ba don shi kanshi kuka yakeyi harda shashsheka don da zan iya da na isa na rufe mai baki saboda yanda yake maganganu kamar zautacce, gaba daya yafita hayyacin shi, Baisan ta suma ba saida wuya tasa ta dawo da kanta tareda janyo numfashi, wanda yayi daidai da samun. Natsuwar shi cikin wani irin yanayin tausayi da kuma zafin da marar shi keyi, yanayin released ya tafi akan kirjinta, tareda sumewa, Kuka takeyi sosai Amma jin nauyin da yayi kan kirjinta yasa t afara kokarin tureshi. ... ... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 3⃣3⃣&3⃣4⃣ Wani irin nauyi taji ya mata ga Azabar zafin da takeji a kasan ta, don haka da kyar take fitar da numfashi, tareda kokarin ture shi jin kamar ya mata bacci a jiki, sam ta kasa ture shi, saboda duk jikin ta ma ba karfi kuma bawai ya zare kanshi a jikin ta bane, Dakyar ta iya motsawa dashi ya yi gefe wanda sai a lokacin ta lura da kamar ba bacci yakeyi ba, ta d'an buga shi kadan don har yanzu rabin shi na jikin ta, A hankali tafara ankarewa da bama ya numfashi takara taba shi " ya Al Ameen takira shiru, tuni ta yi karfin halin tashi tareda Kara sa cireshi a jikin ta, ta zabura tana buga shi, " yaya Al Ameen, shiru, tuni ta gigice tareda dirowa kan gadon ta na cije lebe ta daura towel din dake gefen gadon shi, tareda nufar frij ta debo ruwan sanyi a glass cup, Cikin tsananin dauriya takeyin komai don ita kadai tasan how she is feeling down, Shafa mai tayi a fuskar shi shiru, tuni ta jefar da cup din ta haye gadon tana kiran sunan shi tareda dago kanshi ta. Dora kan cinyar ta, Tasa kuka domin ta ma rasa meye Abin yi, Jin karar wayar shi yasa ta yi saurin dira ta dauka, ko suna bata duba ba tayi picking saidai kafin ma tayi magana taji fadan momy, " toh rasa kunya ka dawo min da RAHAMA yanzu ko ranka ya baci, wato binsu kayi saboda ka nuna min ban isa ba ko mahaifin ka ka dauke ta kakai gidan ka, toh tun muna shedaer juna ka dawo fa ita, Wani irin kuka ya ballewa RAHAMA, tace "momy nice, shiru momy tayi tareda sauraren ta " lafiya ke kike kuka? " yaya Al Ameen ne momy yaki tashi yana kwance nayi nayi yaki tashi, " me yasamu Al Ameen din? Tafada jikin ta NA rawa domin tuni taji fadan ya koma ta ce ina zuwa yanzu da Baban ku kinji bari muzo, RAHAMA dama bazama ta iya Amsa tanbayar ba saboda me ma zatace ya same shi? Saurin fadawa tayi ta watsa ruwa ko tsayawa gashin jikin ta batayi ba duk da zazzabi zazzabin da takeji, baisa ta kwanta ba, cikin sauri ta maida kayan ta tareda hayewa gadon tayi kokarin mayar mishi da short dinshi, Dakyar ta iya saka mai tareda rufe shi da bargo ta koka gefe ta zabga tagumi, Abu biyu ya hadu mata nafarko she is in pain amma tasan tashin hankalin da take ciki bazai ma bari taji da kanta ba seeing him like dead person Kawai scared her, Jitakeyi kamar jinin ta ya hau saboda tashin hankali, Tuni ma zazzabin ya gama rufe gangar jikin ta, Jin maganar su momy yasa ta mike cikeda karfin hali ta nufi hanyar kasan, tace " yana nan sama, tafada tareda juyawa, da gudu momy ta haura tana wai me ya sameshi,? Tana shiga ta taba hannun shi taji baya motsi tuni taji, kirjin ta ya buga "Al Ameen ta kirashi da karfi tareda girgiza shi, taji shiru takara buga shi da d'an karfi tareda dakawa RAHAMA tsawa cikin tsananin tashin hankali " ke me yasame shi? To ta ina zata fara bayanin Abinda ma ya faru? Me zatace? Dady ne ya cece ta lokacin da suka shigo da likitan, yace "ku dan fita hajiya zamu duba shi, wani irin kuka ne ya zowa RAHAMA, yau tana ganin rayuwa, da ta sani da bata zo gidan ba wane irin tashin hankali ne haka, Gashi ita kanta ciwo ne a jikin ta Amma bata isa ta nuna ba, don sai momy ta gama dago ta, wanda tuni momy ta gama gane komai don takun RAHAMA Kawai ya nuna mata akwai abinda ya faru kuma shine sanadin sumar ta Al Ameen, Da taimakon likitan numfashin shi ya dawo tareda wani irin zazzafan zazzabi, dakyar yake bude idanun shi, Likitan ne yace " Mr Al Ameen ya kakejin jikin ka? Are you alright, gyada kanshi yayi tareda d'an bude idon shi ya kalli dakin yaga ba kowa, yace " doctor were is my wife? Tana falo, " and who brought you here? " is your father, " kafada musu matsala ta? " not yet, " ok don't please ka fada musu ciwona ne Kawai ya tashi, " no yakama ta su sani Mr Al Ameen saboda abin farin ciki ne ka samu lafiya and wannan yanayin dole ne ka shiga saboda shine karon farko da ka fara released kuma zai iya kuma faruwa, don haka ina madam let me call her and explain things to her so that next time karkayi dogon suma, but now how are you feeling? Shafa marar shi yayi tareda yin murmushin karfin hali don mugun zazzabin da yakeji, Amma yanajin yanda marar shi ta saki saboda ya zubar da ruwan da ke damun shi a kwanakin, Allura likitan yamai tareda daukar jakar shi yafita, A falon ya fara bayani RAHAMA na zaune tareda dafe kanta saboda zazzabi, ta ji bayanin likitan " Alhmdulillah Alhaji Al Ameen yanzu yasamu lafiya, domin duk aikin da akayi mai abaya yayi nasara sosai saboda haka yasa a first time dinshi ya suma and hakan zai iya faruwa nan gaba dole don haka zanyiwa madam bayanin komai da yanda zatayi mai in hakan ta kuma faruwa, dole sai a hankali komai zaiyi normal, Wata irin kunya ce ta rufe RAHAMA ta janyo dankwalin ta ta rufe fuskar ta yau tana ganin rayuwa, ta ina zata iya hada ido dasu momy wannan irin Abin kunya da Al Ameen ya janyo musu, Ga likita da, shegen tonon Asiri su sam basu iya rufa asiri ba, Farin ciki ne fal a fuskokin su momy da dady, sai Hamdala sukeyi tareda godiya ga ubangiji, ciki suka nufa bayan sun salami doctor ya tafi sam basu ko koma kan RAHAMA ba datayi kamar ta nutse a kasa saboda kunya, A bude idanun shi suke ita Kawai yakeso yaga ta shigo dakin yaga fuskar ta, wani irin Annuri da walkiyar zaka hango kwance akan fuskar shi saboda dadin da ya kwasa da yamman nan, yau kam shi yafi kowa sa'a yakeji domin dadin da yaji ba abune da zai gogu cikin sauki ba, Shigowar su momy yasa ya dan daidai ta annurin fuskar shi tareda kallon su yana bin ko ina da kallo ko zai ga RAHAMA, " toh mara kunya ka kyauta kaji kajanyo duk yarinya ta kasa hada idanu damu, dama abinda kakeso kenan don haka gaka gata ai kuma ka gama jinyar kadawo min da ita, dariya Dady yayi" Hajiya ki barmin yarona yau ina tayashi murna ya samu lafiya, duk da da yana gudun ta yanzu da yaso kinga ya nemeta da kanshi don haka congrats son, " thank you dady yafada yana murmushi tareda kallon momy " ina take momy? " bansani ba mara kunya sai kaje neman ta, " muje Alhaji kafin in canja shawara intafi da ta, tafada kana hango tsantsar farin ciki da kuma Annuri akan fuskar tata, Suka tafi Abinsu batareda sunga RAHAMA ba domin tanajin motsin su ta boye a wani daki saida suka fita ta dawo falon ta hada kai da guiwa tasa kukan rashin dalili, A hankali taji andafa kanta tareda dagoshi, idanun ta tadago dake jike da hawaye kafin ta yi saurin saukesu saboda ganin shi a tsaye akanta, bazata iya hada ido shima da shiba after what happen between them, Zama yayi a gefen ta tareda dago kanta yana ajiyar zuciya, "RAHAMA, yakirata cikin wani irin sanyin murya da kwantar da kai tareda tsantsar kaunarta dake huda kowace kafa ta jikin shi, kasa hada idanu tayi har yanzu dashi, tadai dago kadan, " are you angry with me? Daga mai kai tayi Alamar yes, murmushi yayi mai sauti, "saboda me? Yafada, tayi mai shiru, "I understand, saboda na karbi budurcin ki ne kike fushi dani? Ko saboda su momy sun san me ya shiga tsananin mu,? Shiru ta kumayi mai ba Amsa, "ki taya ni. Farin ciki RAHAMA nasan mace for the first time nasan dadin lafiyar da namiji, and am very happy na yi loosing virginity dina at the right place, yesss yau munyi disvirgin kanmu duka, Ta hanyar raya sunna, we have to celebrate, me yasa kike kuka? Kinsan irin farin cikin da iyayen mu suke ciki kuwa? Tun ina karami iyaye na suka fahimci banida lafiyar manhood tun daga lokacin suka fara zarya dani a Asibiti wanda ba don Allah yasa nataso cikin gata ba a haka zankare rayuwa ta a nakashe, they have try alot wajen nema min lafiya, likutoci da dama Sunfada musu cewar bazan taba samun lafiyar ba a haka aka haifeni jijiyoyin mazakuta na a weak waanda ko fitsari some time sai nayi kuka yake fita, Anfita dani kasashe da dama suna gwada ni tareda dorani kan magun guna Amma ba a dace ba, Lokacin da na fara balaga abin yayi worst saboda lokacin ya hadu da nafara Tara sparm kuma bazai fitaba wanda duk lokacin da Abin ya motsa sai na suma, Kinga ma yanda nakeyi ai first time da nayi attempting kusantar ki, All this years ba likitan da ya taba fada ma iyaye zan samu lafiya sai wata rana da ciwon mara na yatashi aka kaini Asibiti wannan doctor din ya ganni shine ya fada musu su kaini India akwai wani kwararren likita, wanda a take ya hadamu dashi, A lokacin sam bana wani farin ciki saboda ban wani sawa rayuwa ta neman Auren ba bama na ra ayin Auren, wama zanje incewa inason ta after I no banida lafiyar da kowane namiji ke takama da ita, Shiyasa nake kin kula kowace mace ina harkar rayuwa ta, A lokacin da mukaje India doctor yafada. Musu zan iya samun kafiya, and zai dorani akan medication tareda surgery , idan nasha na one month sai ingwada ingani ko manhood dina zaiyi aiki, Hmm Dady yafada mai ya zanyi ingwada,? Yace ta hanyar saduwa da mace ne Kawai za a gane na samu lafiya, Don haka muna dawo wa Nigeria bayan yin aikin, suka bijiromin da zancen Aure wanda sam banso ba a lokacin sabida ni banajin wani canji and kuma banason in takura kaina tareda wani kokarin gwada lafiya ta akan wata, what if naje gwaji takiyi kamar ranar da nafara gwadawa a kanki, nasan zata raina ni ko wacece amma, daga lokacin da aka kawoki gidan nan, nafara jin wani irin sauyi da kuma son kusanci dake duk lokacin da NA kalleki nakan ji sauyin da bantaba experiencing ba a rayuwa ta, I contact my doctor, yafadamin cewar that means aikin da akayi min a jijiyoyin yayi kenan sai ingwada ingani, You no exactly what happened lokacin da NA gwada, Lokacin bayan nan ma na kirashi na mai bayani yafada min indawo akuma gwada ni tareda canja min medication din, A ranar kuma momy ta dauke ki, bayan na gama deciding zamu tafi tare Indian muje can ingwada inga ni in na warke Musha amarcin mu mudawo, Ajiyar zuciya ya sauke tareda matsawa jikinta ya dora kanshi saman kafadar ta yana lumshe idanun shi, "I love you RAHAMA thank you my wife, thank you for all your support and care, Nagode da bani dama na zama kamar kowane namiji, nasan badan ke bace matar da na Aura zan iya fuskantar raini a wurin wata macen Amma ke din ta daban ce, na yarda you are obedient, Allah ya miki Albarka, Thank you for the precious thing ever, yeah that's your virginity, ni mai sa a ne wanda I no my wife a leda take tuntuni nine zanbude kayana, inama duk yan mata yanzu su rike darajar su tareda rike budurcin su, kamar tawa matar ? Da zasu samu mutunci da kima a idanun mazajen su, Rungume ta yayi gam jin har yanzu batace komai ba, " say something my wife, please, yafada muryar shi na cracking " kinaso in yi miki kuka ne wai? Ajiyar zuciya tayi tareda girgiza kai tace " zazzabi nakeji cikin wata irin muryar tausayi, domin ko ina na jikin ta ciwo yakeyi, ga kasan ta da takeji kamar wuta saboda zafi, " subuhanallah baby muje Inbaki pain reliever, kinji, ya dagata tareda rungume ta a gefen shi saboda shima kanshi baida karfi, Dakin suka koma ya zaunar da ita tareda bude closet ya fito da wasu magun guna ya balloon biyu ya bata tareda ruwa, kafin ya janyo wayar shi ya kira daya daga cikin yaran shi yace ya yo musu take away, Da kyar yasamu yayj wanka tareda Alwala yayi sallar la asar, kafin ya dawo gadon yaga tana bacci gaba daya tayi wani irin cool dama ita batada wani hayaniya fuskar ta ya zubawa ido tareda yin murmushi shikadai yasan irin kaunar da yakewa RAHAMA bare yanzu daya jita a matsayin mace, abin ba acewa komai domin mata akwai baiwa a cikin su Wanda sai Wanda ya leka zai san da hakan, Zuba mata ido yayi na dogon lokaci har yaron shi ya dawo yafada mai ya siyo ya sauka tareda karbo ledodin ya koma sama, Ajiyewa yayi ya shiga kitchen din ya hado musu coffee tareda dauko plate da cups ya fito, Ajiyewa yayi tareda nufar ta ya d'an buga kirjin ta kadan " baby get up kinji. Bakyau baccin yamma, d'an bakinta ta turo tareda tashi ta bude idanun ta tana d'an ya mutse fuska saboda har yanzu tanajin ciwon kan nata kadan kadan, ga kafafun ta tanajin sun kara tsami , ta ce " karfe nawa ne? Yace to 5, tayi saurin dirowa tare da nufar hanyar bathroom tana dan din gishi alamar tanajin zafi a kasan ta har yanzu, tafiyar ta yabi da kallo kafin yayi dariya ya sosa keya yana cewa "yeah the machine gun is working, cikin dauriya tadan sa ruwan zafi ta yi tsalki saboda tanajin zafi sosai da mugun zogi, Tsalkin da. Tayi da ruwan zafi yasa taji wani irin sauki da kuma dadin wurin don haka ta dade tana watsa wa kanta hurt water a wurin kafin ta dauro alwala ta fito, Har ya shinfida mata dadduma tareda mika mata hijabi ta saka tareda tada salla, yana zaune ya zuba tagumi yana kallon yanda takeyi cikin natsuwa da bin kaidojin sallah ba garaje, Saida ta idar tayi azkar ya ce "madam a juyo a bani abinci am hungry, Juyowa tayi tareda Dukar da kanta kasa ta gaida shi ya ce " ya jikin ki? Lafiya Kawai ta iya cewa kafin, yayi murmushi ya matso sosai ya cire mata hijabin tareda janyota tsakiyar kafafun shi, Naman da aka gasa shi da romo romo ya bude a poil peper ya mika mata cup din coffee tareda janyo take away dake dauke da lafiyayyar pride rice, taji hadi, ya ce " bismilah nasan kinajin yunwa kema don duk na kwashe miki komai kamar yanda kika kwashe min nawa, ta d'an ci sosai kafin tace ta Koshi, Shima yafara ci yanayi yana kallon ta, kamar ya hadiyeta yakeji a yau saboda so da tattali, Saida ya gama ta mike cikin karfin hali ta kwashe komai ya bi bayan ta kamar wani bindi har zuwa kitchen din data tsaya wanke cups din da suka bata, RAHAMA rayuwar ta tayi saboda yanda sam batada raki, don da watace langabewa zatayi saboda lalaci da iya shege, rungume ta yayi tsam tareda juyo da ita yayi capturing lips dinta cikin doki da zakuwa baiki ya kuma wata sumar a jikinta ba yanzu da zata bashi dama zai kuma lekawa garin maji dadi saidai, yana mugun jin tausayin ta da kuma wata irin zazzafar soyayyar ta dake ratsa ko ina NA lungu da sakon zuciyar shi, Dagata yayi cak tareda rungume ta tsam a jikin shi yafara bata wani irin tsotsa da ke rikita kwakwal wa, baiki su kasance a haka Ba har karshen rayuwar su, Saida yamata biji biji a kitchen din ya kyale ta saboda kiran sallar da akeyi ta magrib, Fitowa yayi da ita suka wuce bathroom, tare, ya Tara musu ruwan wanka, tareda tube kayan jikinshi ya shiga ya ce " kema ki shigo muyi wanka, kasa dago kanta tayi domin bazata iya kallon shi a tsaye ba komai ba, don haka baya ta juya mai, saida ya fito tareda yin dariya yafara kwabe mata kayan jikin ta, "Baby this shame has to stop tunda mun riga munzama daya, kinzama ni Nazama ke ba wata sauran kunya a tsakanin mu, haka tana noke noke yasata sukayi wanka tareda, yin salla tare, a ranar yayi bacci cikin farin ciki da natsuwa, Irin baccin da bai tabayi ba tsawon rayuwar shi, kwanciya gado daya da mace after your first night, is the best in every couples history, and yayi matukar kokari ganin bai kuma neman ta ba a daren domin yanaso ta saki jikinta dashi kafin a kuma yi, Da safe ta tashi garau domin ba wani ciwo da tashi tareda gyara gidan ta like before ta shirya musu breakfast, ta tsantsara Adon ta tareda baza kamshi, ta sakko kasa domin tanaso ta ga inda tafara rayuwar Auren ta mai cikeda farin ciki da kuma cigaba da Alkhairi da dama datake Gani a kullum cikin farin ciki take, Sallamar da taji ne ya mugun bata mamaki, domin tasan safiya ce Al Ameen ma ko tashi baiyi ba, and ba wanda zai zo musu gida by this time, saidai kafin ma ta gama tunani suka sawo kai tareda gyara tafiyar su cikin yanga da nuna sufa sunci dubu sai ceto,, Sunci uwar dauri kamar tsofaffin karuwai, Ta gyara tsayuwar ta tareda zuba musu ido ta d'an daure fuska kadan tareda cewa "yaya HAJARA kune haka gidan mutane da sassafe daga ina haka? "Um kaji masu gida Allah mai gida, ina gidan yake? Wannan ne gidan Hmm yarinya watan kunyar ki ya kusa tsayawa insha Allahu zakiga HAJARA a gidan da ya dama wannan ya kuma shanye shi a haduwa,............ πŸ–Š *ku tayata wannan yakin domin yakamata yau dai ta tabuka ma kanta wani Abun, and HAJARA yara irin su duniya Kawai ke koya musu hankali su shiga taitayin su saboda fushin iyaye babban bala'i ne da kuma masifa a rayuwar ya'ya, wanda wanna labari yana nufin ribar biyayya ne a wurin iyaye da kuma illar bijirewa zabin iyaye* *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: Pls 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 3⃣7⃣&3⃣8⃣ Wani irin tukukin bakin ciki ne ya rufeta, musamman da ya juya ba wata kalma Mai dadi ya tafiyar shi, wazobiyar hannun ta ta kara kallo tsohuwa da ita, ta ja kafafun ta tayi cikin gidan, ko iya tsayawa batayi ba tafada Dakin su, ta saki kuka mai d'an kara, inna najin ta tace " ai dama wanda baiji maganar iyayen shiba yana tareda kuka don haka HAJARA tukuna ma Y'ar nan, tafada tana cigaba da sabgogin ta, Bayan kwana biyu, suka kawo ganah must go din su guda uku kamar akwati da Babba da masu binta babbar ma ba katuwa can can ba, medium sai binta da Y'ar karamar cikin su, Inna ta kira makota aka Amsa tareda godiya dasa Albarka, makota aka tafi ana tsegumi, Bayan sun watse inna tayi guda ta ce " ina HAJARA fito ga kayan Auren ki, Abin ba acewa komai, dole ta fito, tundaga nesa tasa kuka ganin ganah must go din a tsakar gidan, " yanzu ita HAJARA ce aka kawowa wainnan kayan Auren? Dole tayi kokarin hadiye kukan nan, inna tace zauna mugani dakyau nida ke, Inna ta fito da zannuwa roba guda kusan goma sai kuma kamfala ta roba itama guda hudu ga takalma Y'an malabin guda biyu da wasu quality shoe irin na Y'an kauye, ta kalli kayan da ko da take gidan ubanta da ba wani Arziki sukeda shiba tanada sutura ta kece raini domin mahaifin su ba baya bane wajen share musu hawaye, Kayan kwalliyar kuwa ko nata sunfi wainnan daraja goma sha Biyar, don yanzu haka kayan ta da takeda su duk bana banza, inna tace " kai HAJARA kinga kaya ko, to Allah kade fitina ai yayi kokari a irin sana'ar shi ya yi wannan uban kaya Allah dai ya mai Albarka, kallon inna Kawai tayi ta mike tayi daki, batajin zata kuma yin musu da kowa, bare iyayen ta, koda wannan Auren shine Ajalin ta dole ta karbeshi tayi BIYAYYA, duk da zabin tane ita takawo cikin rashin sani, Inna tace " bari in kai daki kafin bakanku ya shigo yaga harkar Arziki, daki takoma tana kukan nadama tareda jin tausayin kanta tana hango daular da tayi wa kanta bakin ciki tunfarko gashi Y'ar uwar ta NA ciki yanzu tana fanta mawa, Ranar tayi kuka hartaba uku lada, Washe gari baba ya kirata da sassafe kafin ya fita, yace ta zauna, "Ummi gaki gani ga mahaifiyar ki nan, larai ki zama sheda, in har ummi kika tare kika dakko kafar ki daidai da kwana daya kika dawo gidan nan da sunan yaji ko wani tashin hankali, banyafe miki ba duniya da lahira kuma kinfita a cikin ya'ya na, domin tun farko da kike iya shegen ki nasa miki ido banbari wani ya kyareki ba a gidan nan ga maifiyar ki nan nasha yima ta kashedi akan karta ce miki komai zaki dawo hanya, Alhmdulillah ki godewa Allah bello yaron kirki ne duk da baiyi karatu ba Amma yasamu shedar Arziki a wurin kowa tundaga bakin aikin shi har gidan su, don haka innaji wani Abu to daga wurin ki ne,. Kuka tasaki mai cin rai tana girgiza kai " karku yimin baki don girman Allah baba ku yafe min nagane nayiwa kaina a rayuwa ina neman yafiyar bijire muku da nayi a farko ku yafemin iyaye ne wallahi koda zanje inci tuwon kasa a gidan bello baba ZANYI BIYAYYA bazan kuma yin Abinda zai bata muku raiba insha Allahu, tafada cikin tsananin tausayi na iyaye suka ce shikenan sun yafe mata Amma duk Furucin su akan gidan Auren ta basu janye shiba, Daki ta koma ta zabga tagumi, waye zatayi tadi dashi ko ta rage bakin ciki, RAHAMA, wata irin kunyar ta takeji me zata fada mata, wane zance zatayi da ita, ta mugun sakin damar ta tunfarko, yanzu batada wanda zata fadawa taji sanyi, A haka aka fara shirin Auren su Aliyu da Husna wanda su baba suka roki Alfarmar Bello ya bari a yi tarewar baki daya, baiyi musu ba ya Amince don haka dole a haka inna ta fara shirya ta irin na Amare, wanda a gefen su RAHAMA dai tana gidan momy Hankalin ta kwance koda yau she Al Ameen na zarya Abin shi wata rana sai momy ta kada shi ya matsu ba a gama Auren ba su gudu India wanda yana kan shirya mata visa, Tanason zuwa gidan su domin Abu ya kasu mata kashi biyu itace gefen Ango kuma da gefen Amarya domin yanzu husna kamar RAHAMA ce ta zamo babbar kawa a wurin ta ba matar yaya ba, Komai RAHAMA ke tsarawa, duk da tsakan kanin satikan tanajin wani irin canji a tareda ita, ga zazzabi dake tashin mata duk dare zuwa safiya kuma tajita garau, Ba wanda ya ankare da yanayin ta har ya rage saura sati guda Auren su Husna, ta shirya domin zuwa gidan su taga nasu shirin saidai kullum tayi waya da inna, yau so take taje taga kayan kafin akawo, Al Ameen tafada ma zata fita, yace ta jirashi yazo suje, ta ce aa yadai barta ta tafi domin batason ya ce zai kaita anguwa zai iya kwana domin kwanan nan rigima suke tayi akan yana bukatar ta, taki yarda su hadu ko yazo gidan, Don haka dole ya hakura ta tafi ita kadai a cikin dalleliyar motar ta ta tafi wannan karon Husna ba zuwa gidan surukai, Tun dosowar motar ta baba ya gane ita ce ya saki fuska cikeda farin ciki yana cikin mutane, ta faka cikin Sauri ta fito cikin shigar ta ta mutunci hijabi har kasa ta dakko jakar ta, ta nufo su cikin girma mawa ta gaida su baba, ya amsa cikeda farin ciki yace ta shiga ciki yana zuwa, ta wuce cikeda dokin ganin inna itama, saidai tundaga shigar ta jikin ta yayi sanyi ganin Y'ar uwar ta tana wanke wanke duk ta kode duk da bata cikin damuwa yanzu Amma ta canja kamar ba HAJARA sarkin gayu ba, ita tafara yima RAHAMA sannu da zuwa wanda Abun ya mugun taba mata zuciya, Tace "yaya HAJARA lafiya kalau kike kuwa? Inna ce ta fito ta tare ta tace "kalau take Amarya ai duk tare za ayi tariya dole ta rame ana fargabar Aure, tafada tareda cewa "kin tsaya nan karaso daga ciki Kiga kayan duk da gidan ku za akai, Tafiya takeyi tana waigen yaya HAJARA, rabon da su hadu tun ranar da sukaje gidan ta da safe itada ladidi, Dakin inna suka shiga inda taga lafiyayyun Akwatuna saiti biyu masu Biyar kaya shake masu Aji, da tsada dai dai gwargwado Yaya Aliyu yayi kokari wajen fitoda Amaryar shi, sai gefe daya taga ganah must go din Hajara suma, tace " wannan fa? "Kayan Auren Y'ar uwar kine, ki bude kigani yaron yayi kokari sosai, shiru tayi kafin tace "wai inna wane Aure? Anan ta fada mata yanda baba yayi, Bataji dadin hukuncin baba ba Amma ya zasuyi yariga ya daura an wuce wurin don haka cikeda tausayin Y'ar uwar ta ta mike ta fita lokacin har ta gama wanke wanke ta na share tsakar gidan, tace "yaya zo muyi magana, ba musu ta Ajiye tsintsiyar tabi bayan ta zuwa Dakin su, suka zauna kamar ba HAJARA sarkin fada da kuma gudun raini ba yau ta tsaya jin maganar kanwar ta da ta raina, "Yaya me yasa baki kirani kinfada min maganar Auren ba? Dago kanta tayi cikin wani irin sanyin halin da bansan daga ina yafito ba, tace " mezan fada miki RAHAMA meye Abin fada A ciki Aure ne dai baba ya daura kuma RAHAMA koda bana son Auren nan zanyi biyayya in zauna da bello, ina kwadayin samun RAHAMA, ina kwadayin samun dacewa irin wadda kikayi RAHAMA ke kam kingama sa'a a rayuwar ki, biyayyar ki ta janyo miki cigaba a rayuwa, wanda ni kuma taurin kai na ya janyo min koma baya Kala Kala, karatun da nake takama nayi zai kare a gidan makanike, Wani irin tausayi RAHAMA taji na Y'ar uwar ta, tuni hawaye suka wanke mata fuska, tayi saurin matsawa ta rungume ta, "Karki damu yaya ta insha Allahu zakiyi farin ciki zakiyi Alfahari, Kawai kamar yanda kika fada ne, biyayya ga iyaye tana tattare da riba, ki godewa Allah da har kikeda da sauran damar da zaki gyaro kuskuren ki, Don wasu zasu tafka kuskuren Amma basa taba samun damar gyarawa Har Allah ya sa su koma ga ubangiji, don haka have faith, komai zai wuce zakiyi farin ciki kema da izinin ubangiji, "Tom tace badon tana hangowa kanta wani sauran jin dadi a duniya ba, haka ta rage murya ta nemi yafiyar Y'ar uwar ta itama........... πŸ–Š Kuyi min Afuwa banda Enough charge wlh mu tari gobe idan Allah ya tashe mu lfy, *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 4⃣1⃣&4⃣2⃣ Iya kokari tayi domin ganin ta karfafa jikinta zuwa yamma, Amma ita kadai tasan me takeji a jikinta, shirya wa sukayi cikin jallabiyu masu Aji da kuma haduwa Nata kusan iri daya da Amarya, da kuma yaya HAJARA, ta nada farin gyale akanta domin d'an kwalin baida girma, Kuma ita matar Aure ce dole ta tsare kanta, don haka ta suturce jikinta da kyau, wanda duk da haka kana ganin irin haduwar da tayi da wani irin kyau na mai sabon shiga, Makullin motar ta tabawa drivern momy tace shi zai kaita itada wasu friends domin Amarya Ango zaizo su tafi tare, Kusan ma duk an wuce harda wasu Y'an Uwan momy ma, daga ita sai wasu guda biyu suka fito, takalmi da pos dinta silver suna shekin stones, ta fito cikin takun ta cikin natsuwa, ta shiga bayan motar itada dayar tana duba lokaci kusan karfe Biyar na yamma wanda tasan taro yayi nisa, Ga miss call din Husna rututu, Da yaya HAJARA, Dialing number HAJARA tafarayi " yaya ina zuwa yanzu muna motor, "kin faya sanyi RAHAMA tundazu kowa yagama hallara, harda mijinki na nan, Tuni taji wani irin farin ciki tace, tom ina zuwa, driver ta kalla tace yayi sauri don Allah, Suna isa harabar giginya hotel din da jerin motocin Al Ameen ta fara cin karo, murmushi tayi kawai tarasa dalilin ds yasa yake kaunar " convoy dinshi suna binshi kamar wani d'an sarki ko gwamna, duk motocin shi uku yake siya iri daya, Ko Wacce akwai A yabo a jikin lambar jitayi kawai she wanted to feel as his wife in public don haka tuni ta gyara walk domin ta nunawa Y'an matan sokoto nata ne fa, Aikuwa tun shigowar shi hole din gaba daya ya gama siye hankalin matan dake ciki, don ko Ango da Amarya dake ciki basa kallon su kamar shi, Duk da cikin farar jallabiya yake shima kamar duk sauran samarin dake wurin saidai nashi ya fita daban dana kowa wankan ga wani bakin glass da ya kwama a ido labcece gaba daya he is worried, baiji dadin zuwa wurin ba as he came bata zoba and he came only because of her duk kwanakin nan kewar tace take neman kassara mai karfin jiki da kuma lafiyar ruhin shi, Itace akan gaba lokacin da suka shigo duk da tanajin nauyin idanun mutane akansu baisa ta bada kanta ba as she no yana wurin sam so take ta nuna mai she can act like Mrs Al Ameen A yabo, Tafiya take tana rausaya, batayi Aune ba taji mc na kodata tareda yi mata maraba, "Barka da zuwa zuciyar Al Ameen Shuaibu Yabo muna miki barka da zuwa matar d'an gatan sakkawata, takawar ki lafiya mace mai sa'a, Wani irin dagowa yayi tareda zare glass a idanun shi ya mike tareda nufar hanyar domin taro shi don ta gama Tafiya da ruwan kwakwal war shi, ta mugun haduwa ga wani irin haske da sheki da takara na gyaran da sukasha ga kuma kyallin sabon boyayyan Ajiyar su, Gaba daya Y'an mata aka fara tsegumi da kuma hassada, wasu na tayi wasu na duk haduwar shi wannan ce matar shi, kowa dai da kalar nashi Amma ni nafada saidai hassada Amma RAHAMA ta hadu ga cikar hutu da shakin Ac dake ratsa fatar ta, Ko yanzu idan ka kalleta koda a fisge tafi HAJARA kyau nesa ba kusa ba ga kira mai daukar hankali, Duk da jallabiya ce ajikinta zaka iya hango baiwar da Allah yayi mata na suffar jiki mai kyau d'an daidai, Isa yayi kusa da ita tareda riko hannun ta, cikeda kulawa, kowa sun burge shi a wurin, ya nufi table din da dama shi kadai ne akai ya jamata kujera tareda sata ta zauna shima yaja tashi gab da tata ya zauna, mc sai famar kirari yakeyi tareda koda A yabo da RAHAMA, shikuwa tun shigowar ta hankali da natsuwar shi kaf na tareda ita jiyake kamar ya shige jikinta ko zaiji relief amma no way mutane na wurin, Yaya Aliyu dake tareda Amaryar shi to be wani irin dadi da farin ciki ne ya rufe shi yaji ya kara kaunar Husna sosai a cikin zuciyar shi domin yanda A yabo ya daga darajar RAHAMA a bainar jama'a tareda nuna tattalin shi batareda ya damu da kowa dake hole din ba, Itama abin ya matukar faran ta mata zuciya ganin yanda ya nuna mata ita din tanada matsayi agaban duk zalamammun Y'an matan dake cikin hole din, yasa itama ta saki jiki tareda riko hannun shi ta rike gam cike da shagwaba tace " banda lafiya, Kallon idanun ta yayi yace " nima banida lafiyar ai an ke baki damu da damuwa taba, ", bayan inata kiranka kaki daukar wayar ya kakeso inyi? Kana fushi dani, zuba mata ido yayi tareda riko hannun ta duka biyu " Meke miki ciwo? I saw it in your eyes you are sick, "Zazzabi ne da kuma ciwon kai kullum yaki sakina, yanzu ma sanyi nakeji tafada tana kankame jikinta, saboda Ac da ya cika ko ina a wurin Anata hada hadar rabawa Al umma shayi kamar yadda al adar ceremony din take tareda biscuit masu tsada dasu snacks Koda aka kawo nasu dauke kai tayi tareda nuna mai a wuce da snacks din sam batason warin su, ya kalle ta cikeda damuwa ya kira service din yace ya kwashe tareda kara matsawa gab da ita " Meke damun ki haka? "Nima bansani ba tafada idanun ta na cikowa da hawaye, domin samun wuri dama ba Abinda bai sawa, wani irin shagwaba takeji da ta ganshi, Gashi duk ya rude ya wani susuce saboda ganin ta kawai yasa ya mantar da shi fushin shi, "Am sorry bari ankusa tashi muje Asibiti muga doctor, "no please banaso tafada fuskar ta akwabe, alamar sam dai bata son Allura, lokacin da aka gama kora shayi aka kira ango da Amarya suka fita tsakiyar filin ne, domin ayi musu kara, ta mike, ya riketa " ina zakije? "Zanje liki ne, zanje inyi miki sit down, yafada yana mikewa ya nufi filin tana kallon yanda yake kasaita da kuma taku cikin jin shifa ya kai ta ko ina, yafara ruwan kudi, Y'an mata ansamu dama tuni suka mike domin zuwa kusa dashi ko liki suyi mai sukai labari, Ganin yanda suka rufe wurin ruf suna mai liki yasa RAHAMA taji wani irin kishi da kuma karfi, mikewa tayi tareda nufar wurin fuskar ta a murtuke, ta ratsa su har zuwa gaban shi ta fara watsa mai Y'an canjin da tayo Y'an Dari bibbiyu, Wani irin murmushi yayi ya riko hannun ta ko tsayawa basuyi a ciki ba yayi waje da ita, Saida suka shiga cikin motar shi yayi Dariya, " madam kishi ina key din motar ki? " yana wurin driver, tafada tana dauke kai, ya fita tareda duba driver yace inya tashi ya kwashi wasu ya tafi Asibiti da madam, Dawowa yayi cikin motar ya ga ta dauke kai, " Hhm madam lafiya? Cikin fushi ta juyo " ba wani lafiya dama saboda kasan Y'an mata na jiranka su rufeka shiyasa ka hanani zuwa likin to wallahi gobe bazakaje Indian night din ba, "Hhhh Allah ya baki hakuri, angama ko yau ma nazo saboda ke ne, please muje muga doctor yafada tareda ciro wayar shi ya kira driver yace su tafi, Tareda fada musu inda zasu kaishi, Kiran yaya HAJARA Tayi tace "yaya banganki ba? " ai ni Naganki sister kiyi hakuri I can't show my face in front of your husband, kunyar shi nakeji Rahama but kin hadu ba kinfito kun haska you look perfect and classy Mrs Al Ameen, Kin dagawa mata hankali kanwata I feel proud of you today, Tafada cikin sakewa da tsokana, tuni zuciyar RAHAMA tayi sanyi ta saki jiki suka d'an yi magana kafin ta kashe wayar, Ta jingina jikin shi tana jin wani irin farin ciki, Har saida suka isa wani kayataccen Asibiti, driver ya faka suka fito ya riketa suka shiga ciki, sanin shi waye nan da nan aka kula dasu tareda basu umarnin shiga cikin ofishin likita kai tsaye, ya mike cikeda girma mawa yamai barka da zuwa " ranka yadade kaida kanka? " eh madam nakawo batajin dadi, Cikin rawar jiki ya kira nurse tareda bata umar nin dibar jinin RAHAMA domin yin test Domin gano matsalar, ya bawa Al Ameen wurin zama ya ce ya jira adiba jinin ta, diba akayi dakyar ta yarda aka soka mata Allura har saida ya rike ta aka diba yana dariya bai taba ganin rakin taba sai akan Allura, Suka dan jira na minti talatin Abinka da komai a zama nan ce akeyi aka kawo mai result, ya duba Tareda mikewa cikin farin ciki ya mikawa Al Ameen hannu, " congratulations sir madam nada juna biyu na kusan four weeks, Yafada cikin murnar zaiyi wa A yabo Albishir na first egg din shi a duniya duk ya kosa yaga reaction dinshi, ai kuwa mikewa Al Ameen yayi tareda kallon likitan da kyau " are you sure? Tell me how is that possible doctor ciki? My son, yafada a rude yana daga Rahama, " are you feeling something in your belly? Please are you feeling my baby,? Ya fada a rude duk yarasa inda zai tsoma ranshi, wasu irin hawaye ne duka biyo fuskar RAHAMA," cikin Al Ameen a jikin ta, Al Ameen dai he is out of his mind kara tanbayar likita tareda zaro kudin dake pocket dinshi kab ya ajiye mai " kaduba ta da kyau I can pay any price doctor just ka tanbbatar min da cikin matata don Allah don't make me dream of it in tashi inga bacci nakeyi, "That's the truth ranka ya dade blood test ne mukayi kuma baya kuskure don haka Ina tayaka murna Allah ya inganta, "Allahu Akbar ya fada tareda yin sujada ya godewa Allah tareda mikewa ya daga ta cak ya rungume, yana tank you tank you tank you baby kin gama min komai wallahi, Likita sai dariyar rude war Al Ameen yakeyi, Ya Mai godiya tareda bashi hakuri bai da cash a jikin shi sosai that's all he have ya juye mai, yace ya jira surprise, Ya cirata sama cak suka fita, A hankali yake Tafiya da ita duk kunya ta gama rufeta domin kowa kallon su yakeyi Har saida ya isa wurin motar shi driver yayi saurin bude mai ya Ajiyeta kamar kwai tareda warning driver, ya tafi a hankali dasu, Kiran momy ne ya katse mai farin ciki " kai lafiya me yasamu RAHAMA driver yace wai kuna Asibiti? Momy muna hanya yanzu zamu iso, "momy ki tanadi goron da zaki bani, "Goron me? "Muna zuwa dai momy, ya datse call din ya janyo ta zuwa jikin shi sai lokacin ma yaga hawayen fuskar ta, jikinshi yayi sanyi, " yace bakya farin ciki ne RAHAMA da kyautar da Allah ya bamu? Meye kike wa kuka, saboda cikina kike zubar da hawaye? Kiyayyar takai kiyi kuka bayan anfada min Albishir din da yafi komai dadi a zuciya ta? Do you no how much I suffer before I get this child? This child is a miracle to me, Bantaba tunanin zan samu yaro nan kusa ba duk da banda lafiya Amma Allah ya gwada ikon shi only two tomes ya Azurta ni da ciki and you, kina kuka for what?....... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 3⃣9⃣&4⃣0⃣ Tare suka koma Dakin inna wanda yaushe rabon ta data sake haka cikin mutane wanda taji dadin zuciyar ta sosai a ranar zuwan RAHAMA, harda girki da shirya wasu kayan na biki su sukayi, kafin baba yadawo ya samesu shima ya sake yayi farin ciki ganin ya'yan shi kansu ya hadu a yau har suna harkokin su tare cikin farin ciki, Sun wuni cikin farin ciki har lokacin da wayar ta tayi kara ta duba tana murmushi, domin tasan waye, dagawa tayi tareda mikewa, " kifito mutafi malama ziyarar ta isa haka ko, Zaro idanun ta tayi tareda waigawa ta kalli su inna kafin ta shige cikin Dakin su na gidan, "Haba ranka yadade haka zakazo har kofar gidan nan kuma ka kasa shigowa ka gaida surukai, baba na nan fa, "ok am coming in, Ya datse kiran tayi saurin gyara jikin ta tareda fesa turare ta fito, tana fadawa su baba Al Ameen yana waje zai shigo, "Aa kaji min shirme sai ya tsaya jiran izini shida gidan su? Bari intashi inshigo da shi, Ya mike cikeda jin dadi ya fita, Lokacin ya fito daga cikin motar shi yana ba driver umarnin su wuce tunda yaga da mota ta taho, Baba yamai barka da zuwa ya durkusa har kasa ya gaida shi yayi saurin rikoshi " Aminu ka tsaya a nan ai daka shigo kai tsaye kaima kazama d'an gidan, suka shiga tsakar gidan gaba daya kamshin shi da kwarjini sun gama mamaye ko ina, HAJARA tayi saurin mikewa ta gaida shi kanta akasa kafin ta wuce cikin daki, RAHAMA kuwa fitowa tayi daga Dakin inna rikeda jug dauke da sobo da yaji Abarba da kuma cucumber yana kamshi, Ta ajiye a gaban shi tareda kashe mai ido daya, shikuwa yana gaida inna yana kare mata kallo, yanda tayi wani haske da kyau domin sunyi kwana biyu basu hadu ba don momy bata bari saboda kiyaye lafiyar shi, Yaga takara kyau da wani irin kyalli da cikowa don haka yakasa dauke idanun shi akanta, Saida tayi mai signal da su inna ya d'an natsu Amma duk da haka zuciyar shi na wurin ta, Komawa tayi ta sako hijabin ta tareda jakar ta tafito, HAJARA ma ta biyota tana mata Sallama, Bandir din kudi ya Ajiye wa inna yace ta kara a hidima, tana mai magana ya dawo ya dauka suma sunada hidima amma fir yaki, Yayi gaba yana ma RAHAMA magana, tayi musu Sallama tafito, ta biyo shi, ganin shi tsaye kusa da motar ta yasa taja ta tsaya, "ina motar ka? A me kazo? "Um um madam a motana nazo nace driver ya tafi am coming with my wife, a motar ki zamu tafi So ke zaki tuka mu, muje, bude motar tayi da key tana dariya, shi ya shiga itama ta shige, " matata zata jani yau, kin san na tsani tuki shiyasa nake yawo da driver, " yeah I see domin ko lokacin da nafara ganin ka a bayan mota na ganka kamar wani sarki ana tuka ka, Dariya yayi tareda tuna me yafaru a lokacin, " baby lokacin kinji ciwo ne da motar mu ta tureki? Tada motar tayi tareda cewa " uhm harda targade ma, Saida na kwana biyu ya daina min zafi har na koma school, Juyowa yayi da kyau yana facing dinta, " Am sorry my dear, ranar Dady ya mun zancen Aure ne ina cikin jin haushin Abun ke kuma kika zo kika gasa min magana, Do you know har neman ki nasa ayi domin inyi miki wulakanci, Amma da yake Allah ya boye wani Abu a tsakanin mu ya hana ni ganin ki, Saida kika tare agidana, and slowly kika fara siye zuciyar Al Ameen da kyawawan dabi'un ki, wanda yazamar min Abun Alfahari akoda yaushe, yeah am proud of you as my wife, am very lucky to have such a wonderful woman in my life, Yafada yana riko hannun ta daya dake kan giyar motar ya murza kadan tareda sunbatar bayan, Wani irin murmushi tasaki, " tank you for the complement oga na, "nop gaskiya ne hajiya ta you are the best wife and kece maganin ciwo na, kece farin ciki na Rufin Asiri na ina Alfahari dake akoda yaushe, shiyasa nake nacin ki Nazama kamar bindi, duk da momyn ki na mun kwalele Amma ina nace, "Sorry my miji tana son ganin ka warke ne baki daya, nikaina hankali na na matukar tashi idan ka suma to ka hakura mu koma wurin likita idan zai iya baka wani taimakon da zai hanaka dogon suma, "Hhhhhh madam ku gane, shekarun duk da nayisu abaya bantaba fitarda ruwa ba ko a mafarki, har nakai shekara talatin da Biyar, saboda matsala ta, and likita yafada dole ne Innayi released sai hakan ya rika faruwa har zuwa lokacin da Abin zai ragu sosai, don haka nidai muje gidana ma yanzu ki kara sumar dani am ready to pent in your arms ina son jin zumar ki, naji a jikina koda lafiya kalau nake nayi nutso a gidan dad'in nan nasan dole in iya suma saboda baby akwai zuma fa a ciki ba a magana, d'an dauke kanta tayi saboda kunyar yanda yake kallon cikin idanun ta, kuma yake fadin maganar shi hankali kwance ba kunya, Matsowa yayi ya sanya hannu ta kuibin ta har saida tayi zullo, tareda zaro idanun kamar zata saki sitiyarin motar, tace " baby kana so in zubar damu ne,? Cire hanun shi yayi " nooo banshirya ba nida yanzu ma nake fara Amarci na, don haka nadaina muje gidan mu kinji please don't say no, " am sorry ka bi umarnin su momy kabari Agama Aure mu tafi can ai ankusa saura sati daya yaufa, bata rai yayi " wai yaushe kika fara musu dani ne? Tun yaushe nake miki zancen nagaji I need you kina gudun haduwar mu ma a cikin gidan, kina biyewa momy ni dai Allah yagani, ina cutuwa nafa gaji, ko ki shirya kawai gobe mu wuce su suyi bikin su, Domin nagaji da rara gefe inada mata kuma ina ganin ta, in ma mutuwa nayi bakomai dadi ya kashe ni, Dariya tayi daidai tayi parking, yanata zuba magana baiko san ta iso gidan momy ba, ya waiga, tareda juyowa ya zuba mata ido " really?? "Am sorry dear zanji kunya sosai idan wani Abu ya kuma faruwa a tsakanin mu su momy suka sani, am not happy duk lokacin da zamu hadu sai sun sani, wannan Abun sirrin mune, duk da cewar lalura ne but banajin dadin kowa sai yasan me mukayi, couse...... "Is ok go inside yafada tareda mika mata hannu "borrow me your key driver zai maido miki ita, yafada yana fita fuskar shi a murtuke, Fitowa tayi ta tsaya dai dai kofar da zai shigo yana matsowa ta rike hannun shi, " am sorry if I hurt you, " no am sorry for begging you again and again, nasani tunfarko antakura kine kika Aure ni ba wai don kina sona ba shiyasa a kullum nike wahala ke ko ajikin ki saboda kinga ni ina sonki kamar raina RAHAMA, Karki manta nima dole akayi min badon inaso ba Amma yanzu fa, " I love you with All my life not only my heart, Why kika shigo rayuwa ta inkin san bazaki tallafe niba,? Zanfada miki " you are my first love, yeah you are the first girl I ever loved, shiyasa kike jamin Aji saboda kinga nadamu dake ko, bakomai, ya saka hannun shi ya janye ta a kofar yana cewa "Am sorry I want disturb you again insha Allahu, saida ya shiga motar ya ciro ATM ya mika mata " take nakine kamar yanda Husna keda In comes every month kema naki zai rika shiga daga Asusun banki na, Saboda na gano ni saboda rashin kauna ko iya bude baki bazaki iyayi ba ki tanbayi wani Abu a wurina, as your husband duk tsawon zaman mu bansan me kikeso meye bakyaso ba, yanzu if you like zaki iya ciran kudi koda dubu Dari ne I insist, ya rufe motar batareda ya jira cewar ta ba ya bar gidan, ta bi motor da kallo, Allah yagani batasan me ma zatace ba, to ita me ta nema ta rasa da zata tanbaye shi ya bata? Komai before she ask anyi musu itada Husna harda recharging wayar ta husna ke musu, don haka bata taba tunanin wai tanbayar shi kudi ko wani Abu ba. Batasan Abin zai zama laifi a wurin shi ba, Ni kuwa nace ai namiji indai har zaki hanashi gidan gwamnati toko Zakiji laifi daban daban, domin daki hanasu Abin gwara kin hanasu tuwo, ****************** Wasa wasa saida suka kwashe kwana uku basu hadu ba domin bai ko zuwa gidan kuma kota kirashi baya dagawa, harda text tayi mai yaki mata reply,Abin duk ya dame ta ga zazzabin nan na neman yimata yawa domin yau har safiya da ta tashi bai saketa ba, Har saida momy ta gane batajin dad'in ganin yanda duk tayi very doll a ranar, Tace " Meke damun ki ne RAHAMA? " wallahi zazzabi nakeyi da dare kullum amma kafin safe ya tafi Amma yau har yanzu wani irin sanyi nakeji a jikina, "Ok bari ki karya kuje Kiga doctor keda husna ko kuma inkira shi yazo, " momy basai ankirashi ba zan sha paracetamol idan na ci abinci zai tafi, " noo Kudaina shan Magani bada izinin likita ba, kidai ci abinci mugani idan zuwa anjima bai daina ba zankaiki Da kaina ma, Ganin da gaske momy takeyi dole ta girgije saboda in akwai inda ta tsani zuwa Asibiti ne, don haka tuni ta nuna ta wartsake, har sukaci gaba da hidimar su, Husna tafita wurin rabon iv domin har kaya ankawo na Auren ta daga gidan su RAHAMA, wanda kowa sai ya yabawa Aliyu irin kokarin da yayi, Ta gefen wurin zama ma ya nema musu wasu sabbin gida da Wamako ya gida su a sokoto kamar quarters ya kama daya domin na maikata ne, tsarin ginin yayi ba laifi zaman duniya ba na kiyama ba dai Duk da tafito gidan daula bata damu ba itadai mijinta takeso kawai, Don haka ta shirya zama dashi a duk inda ya Ajiyeta, Nasan wata zatace sam bazata iya yards tayi Aure gidan da iyayen tama sunfisu kudi ba, hajiya ta Arzikin mace na dakin mijin ta don haka mahakurci mawadaci, Ki yi BIYAYYA komai rashin namiji wata rana zakiyi farin ciki, ni A rayuwa ta da ki Auri namiji don yanada kudi gwara ki Aure shi a talakan shi, kuyi kudi tare inkina da rabo, koda ya yi Arziki yayi Aure indai kingina gidanki akan gaskiya bazai taba wulakanta kiba, Shiri akeyi sosai kota wane gefe, RAHAMA ta turawa su baba da dubu Dari domin su kara a hidimar biki wanda sunriga ma sungama tanadin komai, domin Alhmdulillah rayuwar su basuda talauci Allah yabawa Aliyu aiki mai Albashi ba laifi ga baba na nema da tattali, don haka kamar yanda suka cire hakkin RAHAMA haka ma HAJARA kaya suka yimata daidai gwargwadon iyawar su ba karya ba harkar kasawa, Wanda ganin kayan ya mugun faran tamata rai sosai, Ta kara sakankancewa tareda mika Al amuran ta ga ubangiji, Ta barwa Allah komai tareda daukar Alkawarin komai wuya komai runtsi zata bawa mara da' kunya, Husna dai sun shirya event Kala Kala harda Arabian night dasu Indian night wanda yazama shine wayewa a wurin Y'an mata yanzu ayi Fati Kala Kala dai, wanda ta gayyato kawayen ta wayayyu domin su tayata murnanr Auren masoyin ta Aliyu, Gyara kuwa tasha shi ciki da waje wurin su momy da kuma Auntyn su matar sultan of sokoto, wadda kowa yasan gyaran gidan sarauta nadaban ne domin RAHAMA ma ba abarta a baya ba, sunji gyara duk da bata gane kanta Amma ta saki jiki sosai ta debo gyara saboda ta burge murdadden mijinta mai fushi, wanda ta tabbata he want take his eyes on her duk lokacin da yayi two eyes da ita bazai iya kauda kaiba, zata mantar dashi fushin shi, don haka ta roki Husna data nace mai yaje Arabian night da zasuyi, A giginya hotel, ta nemo musu classic jallabiya masu mugun tsada d kyau itada Amarya da kuma yaya HAJARA, domin yanzu sun mugun hade kansu kullum cikin waya suke da bawa juna shawar wari wanda HAJARA ta yarda ba wai shekaru bane iya zaman duniya karamin kanin kama sai yafika iya tafiyarda rayuwa yanzu, kuma haka ne. Rahama tafita sanin komai yanzu duk da tana mata kallon classless da kuma rashin wayau, a yanzu ta gane itace batada wayau, ba RAHAMA ba, Yau saura kwana biyu daurin Aure, wanda a yau ne suka shirya Arabian night dinsu, tunsafe sunyi busy wajen packaging gift da zasu raba, Kawaye da Y'an uwa ta ko ina ancika gida hatta da harabar gidan canopys ne domin shan iska na mutane, RAHAMA ta gyara kanta an tsantsara mata kitso kanana tareda Y'ar fa lalle, duk da bata jin dadi musamman yau, don tasan da momy are less busy data ganota Amma hidima ta hana ta maida hankalin ta kansu suma suna nasu dakin da kawayen Husna na school fal kowa na harkar gaban shi sai shewa suke zubawa irin na Y'an matan Amarya, daya daga cikin su ta kalli Husna da ake gyarawa farce, " Amma dai your sister inlow is pregnant? Saurin waigawa tayi tareda kallon RAHAMA datayi busy tana kallon hoton Al Ameen a waya, tayi mugun kewar shi, so take tagan shi yau, da bazata iya fitaba zazzabin yau yafi na kullum ga tashin zuciya ga kuma wani jiri jiri da take gani, Ko Abinci bata wani iya ci kwanan nan saboda ciwo wanda tasan shine sanadin jirin da ke damun ta Amma kuma dole ta je wurin fatin nan kodan shi, don yaki ko zuwa gidan fir, Gashi baya kiran ta kota kira kullum bazai daga ba cut off ma yakeyi data fara ringing, Alamar he don't want to talk to her, Husna ce ta harari kawar ta " to Y'ar sa ido that's her nature she is always like this bata cika son surutu sosai ba, " Hmmm Karki manta that's my work ko kallon mace nayi zan gane tanada ciki, " ok Badamuwa Ai muna murna idan tanasamu cikin but my sister inlow is not pregnant, tafada Kawai domin kowa ma bai kawo mata ciki ganin lalurar Al Ameen,........... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 4⃣3⃣&4⃣4⃣ "Am not crying because I don't want it, am crying because am happy, tafada tana fitar da wasu hawaten, tareda girgiza mai kai, " wace uwa ce zata samu baiwa irin tawa tayi kuka saidai wadda batasan ciwon kanta ba, idan nayi kukan farin ciki laifine? You have no idear how happy I am today, having your child in my belly, me yafi wannan farin ciki, ina son cikin nan kamar raina, tafada tana shafa shafaffen cikin ta, wata irin runguma ya bata tareda shafa bayan ta kamar wani kwai, "tank you baby for this wonderful gift, I love you with all my heart, ke Alkhairi ce a rayuwa ta, tun lokacin da kika shigo duniya ta I changed completely RAHAMA you have changed me, Da farko Nadauka bakyason cikina har hankali na yatashi domin baya ga ku keda iyaye na ba wani Abu da yakai min shi muhimmnci a rayuwa ta yanzu, My on blood, Alhmdulillah, Yafada yana dago ta tareda kokarin daga rigar ta tayi saurin riko hannun shi tareda nuna mai driver " doguwar riga ce fa and akwai driver, Fata fuskar shi yayi " sorry ina so inyi kissing baby na ne, But tunda riga tahana I can kiss his mother, yafada yana fisgo ta tareda manne bakinshi kan nata ya mata kyakkywan cafka... Saida ya saki wani irin gurnani da kuma numfashi mai zafi domin yayi kewar ta, Sosai fiyeda tunani, saida driver ya tsaya tareda saurin bude motar ya fice domin ya najin me sukeyi, Tayi saurin janyewa ganin yanda yake kara makaleta tareda shige mata jiki kamar zai koma cikin ta, "Munzo gida tafada tana gyara mayafin ta tareda gyara rigar ta da duk ta nannade sama, bude jajayen idanun shi yayi tareda kallon inda driver yakai su, bata rai yayi " Amma this guy is a fool yana gani na cikin yanayin nan zai kawo ni gida shida zai wuce gidan mu, yafada fuskar shi a tamke, Ya fito batareda yabi ta kanta ba, Ya fara bal bale driver da masifa " kai ina ka kawoni? Why zaka ka kawo mu nan? "Sorry sir naga mun dakko madam ne shiyasa na fara kawo ta nan sai mu wuce, Wani irin kallon takaici ya mai kafin yace " ni nafada maka hakan? Now get in and drive us to my house, "ok sir yafada yana komawa cikin motar dai dai RAHAMA ta fito, ga mutane na wulgawa dai dai ku saboda duk an dawo, Hade rai yayi yace " ki koma ciki gidan mu zamuje, "tofa, yau ma da rigimar da zasu rabu kenan, gashi ba Abinda take so irin ta kwanta, ta huta, wani irin kasala takeji, Dafe kanta tayi tareda cewa "kayi hakuri inkoma ciki in kwanta am very tired please, Ok muje cikin ki kwanta a side dina saboda hayaniyar mutane, riketa yayi kamar zata gudu suka shiga falon dake cike da mutane, Da momy ya fara cin karo, ta ja ta tsaya, " Meke damun RAHAMAr? Washe fuska yayi tareda cewa "momy zakiyi jika very soon She is pregnant, yafada tareda kara mannewa a jikin ta, Wani irin rawa bakin momy ya farayi tareda cewa "kai karka min wasa da hankali kaji Meke damun ta? " Allah momy ciki takeda shi, Rungume ta momy tayi cikin Sauri tareda jero Hamdala, tana fitar da kwallar farin ciki, d'an Al Ameen, zatayi jika cikin wata kadan, Allah mai girma kuma mai kyau ta da kari, cikin damuwa take yanda gidan zai kasan ce ita kadai bayan tagiyar Husna, tasan RAHAMA dole ta tare gidan mijin ta, Amma yanzu tanada wani hope nan da shekaru kadan zata samu Abokan hira a gidan suna gilmawa, "Allah ya inganta mana RAHAMA, tafada tana dagota jikin ta, itadai duk kunya ta gama rufeta su ba ruwan su, daga momy har Al Ameen din, "Kai tafi da ita dakin ka ka kula da ita ina zuwa inkawo mata Abinci, Tafada tareda wucewa, shikuma zuciyar shi kamar Auduga saboda taushi yau, gashi saboda wannan babyn momy bata kore shi ba har tana bashi umarnin suje part dinshi da kanta, Don haka dagata yayi cak tareda nufar hanyar dakin nashi yana man na mata fake a kumatu, har suka shiga ciki a hankali ya direta gefen gadon, ya zauna tareda zama dirshan kasan a gaban ta ya na riko hannun ta duka, "Me ya rage min inne ma yanzu a duniya? Alhmdulillah na gama samun komai saura gamawa lafiya da kuma fatan fitowar jini na inganshi in dauke shi, please take care of yourself Karki min ganganci da cikin nan ina jin shi kamar rai na, Girgiza kai tayi tareda cewa "ina son insha kamu, cikin Sauri ya mike ya ce "an gama bari inje kitchen din ingani in akwai ada ma miki, inbabu ko ina ne yau sai Anne moshi, Fita yayi cikin Sauri, ya samu momy na hado mata Abinci Kala Kala, yace " momy wai zatasha kamu, Kallon shi tayi tareda cewa ina zamu samu kamu ni Aisha,? Gashi bamuda shi kuma mace mai ciki intaso Abu in bata samu ba sam ba dad'i, tafada duk fuskar ta dauke da damuwa, "Bari inkai mata wannan zanfita inne mo mata momy ko a ina ne, "ok yi maza bari inje wurin baki, ka tabbata taci karta zauna da yunwa, , daukar tray din yayi ya nufi dakin shi cikin sauri har ta mike ta cire jallabiyar ta daura towel wanka takeso tayi jikin ta na mata wani iri, Tsayawa yayi cak yana bin ta ko ina na skin dinta dake sheki da idanu, jikin shi tuni ya saki, ya Karasa tareda ajiye tray din ya nufeta duk idanun shi sun canja, A natse ya shige jikinta tareda sakin numfashi mai zafi, " please yaushe zan zama kamar kowa ne namiji? Ni ma duk lokacin da naji sha'awar matata insamu biyan bukata, ina matukar dauriya RAHAMA ba karamin kokari na keyi ba, inada mace kamar ki sai dai ido tsawon satika ina kallon ki sai dai in hadiye yawu, Please zamu tafi India cikin satin nan nagaji gaskiya, nagaji, Rungume shi tayi itama dakyau "kayi hakuri lokaci ne very soon har sai ka gaji, tafada tana dariya, Dagota yayi tareda zubawa kirjinta dake kyalli ta sama ido yace " um um kece zaki gaji, dani domin sai kin biya bashi duk kwalelen nan da kike min sai na fanshe kayana, Allah dai ya kaimu lokacin, kuma ki sani ni ba na wasa bane, kina ganin banda lafiya ma bugu biyu har kin cafke, I am a good player ko? Yafada yana daga mata gira daya, sunne kanta tayi cikin wuyan shi tana dariya, wanda yanajin wata irin kasala da muguwar jiki na baibaye shi, " stop that ko kisa in suma yanzu ba ruwa na uhm, saurin dagowa tayi tareda matsawa. " ina Kamun? "Oh kece kika mantar dani komai wai babu amma bari inkira a nemo mana shi, "Aje gidan Inna bata rasa gasara bare yanzu akwai taro, sunyi an ajiye, "Ok bari inje inkarbo kici Abinci ina zuwa, " wait ina zakaje? "Gidan Inna ma na inne mo mana Kamun, "da kanka? Fake ya manna mata tareda juyawa yace "bye sai na dawo baby take care, Fita yayi ya leka dakin Husna yace taje ta taya ta hira yana zuwa, binshi tayi da ido tace "kaji wani sabon salo, bari ma inje in gwangwaje ta sunje sun bata min Fati kawai, Fitar shi yayi yana fada mata ita kuwa tayi part dinshi, tasame ta har ta watso ruwa ta zauna tana bude plates din domin ganin Abinda zata iya ci, Husna tayi Sallama, Dago kanta tayi tareda cewa "kaga Amaryar yaya Aliyu, Gira ta daga tana gyara taku "yes Kifada ba a fada, Kinma sa nafasa fadan da nazoyi, Amma sainayi complain, "Na farko your husband ruined my party tunda ya shiga aka daina tani da my husband to be gaba daya kamar wani cele ya dauke hankalin kowa, and ke kuma kinzo ankoma kanki gaba daya like party din naku ne ba nawa ba, "Waima ina kuka fita kuka je ne daga liki,? "Tofa wannan irin korafi Aunty Husna, don gwara infara kafin ki shiga gidan yaya na duk da ni bakya kirana Aunty, "amma kuma bana kiran sunan ki ai, so a zauna lafiya, waima Meke damunki ne naga kinyi wani iri a hole,? "Zazzabin da nake ta fama this days a she a she kin kusa zama momy ne, tafada tana dariya, "What? Husna tafada tareda danewa jikinta tana "da gaske ciki kikeda shi da gaske? Dama kawata ta fada na karya tata oh my Allah, zan zama gwaggo tafada cikeda excitement, Tana rungume ta, dariya RAHAMA tayi tace " wai yau ina shan matsa sai kace akaina aka fara ciki? " uhm dole kisha runguma irin wannan Abin farin ciki,zama tayi ta zuba musu waina da miyar sure sukaci ba laifi Amma duk zuciyar ta naga kamu ta matsu bataga ankawo mata shiba, Shi kuwa da kanshi ya tuka mota har zuwa mabera, ya samu kofar gidan da mutane wasu Abokan Aliyu wasu kuma mutanen baba ne a gefe kasan cewar akwai haske yana hango komai duk da duhu yayi, , Aliyu ne ya fito, dai dai yana faka motar, ya nufe shi, "yadai naga dazu kunbar Hole? Madam ba lafiya dole inbar wurin kar a kara mata ciwon kai, yafada fuskar shi a sake, Kamun congrats am going to be a father very soon, Washe baki Aliyu yayi yace "masha Allah kace na kusa zama Auncle, "Yeah insha Allahu, yanzu dai muje ciki kamu mukazo nema, baby naso zaisha, "tofa inji Aliyu shine ka taso da daren nan? "Eh ya zanyi nidai muje in samo, "Ai tsayawa zakayi inkawo maka domin gidan cike yake da baki bazaka iya ratsa suba, " ok yi sauri kar ya fita ranta, dariya Aliyu yayi "kai nifa yayan ku ne, " nikuma fa? Al Ameen yafada yana mai kallon ya manta kenan!? "Or haka ne yayan mu Afuwan, bari inshiga inkawo, Inna ya samu ya mata magana a gefe, tayi dariya tareda wucewa tana ayya na yaran yanzu basuda kunya sam wallahi, ta samu penter Kara ma ta ciko da gasara ta rufe tabashi ya fita domin kai mai, Godiya yayi ya tafi, Saida ya sallaci isha a Unguwar su kafin ya shiga gidan, lokacin duk baki wasu sun watse sai kuma gobe, ya nufi kitchen yabawa mai aiki yace ta diba ta dama yanzu ta kawo, sai ta saka sauran a frij, Dakin shi ya nufa, Ya samu ita kadai ce ta kintsa kanta cikin nightie baka ta kwanta tana kallon hanyar koda ya shigo, Zabura tayi ta mike, "an samu? "Eh yanzu za a kawo miki, na bayar a dama, "Ina Husna banace karta barki ke kadai ba? "Yanzu ta fita taje wurin friends dinta sunkira ta ne, " ok, yafada tareda kwabe rigar jikin shi, ya shige bathroom, saida ya watsa ruwa ya fito daure da towel, Ruwa na diga a jikin shi, aka buga kofar, Ya nufi hanyar zai bude tace "wait, tareda dirowa ta ce ka koma inga waye? Rikota yayi yana dariya, " why? Saboda ba kaya a jikin ka in aka ganka fa,? Dage gira daya yayi " ke ba gani na kikeyi ba a hakan? Harara ta watsa mai tareda cewa " ni nice ai, ta nufi kofar ta budeta karbi plask da cup tayi godiya tareda komawa ta Ajiye yana ta binta da kallon, salon kishin ta na mugun burge shi, yanason yaga ana kishin shi, Duk lokacin da ta bayyana kishin ta Abin na mai dadi sosai, Zama tayi ta sha Kamun ta sosai har tanajin wani irin dadi shi kuwa ya zuba mata ido batareda ya damu ya nemi kaya ya saka ba kofar ya yaje ya rufe, Ya dawo tareda dagata cak zuwa gado, kashe hasken dakin yayi ya kunna dim light, Numfashi taja "bazaka tafi gida bane? "Um nan ina ne? "Gidan momy ta fada, ke ina ya kamata ki kasance by now? " gidana, tafada kai tsaye " and what are you doing here? " ina tsare lafiyar mijina ne " nop yau bana bukata gaskiya kibarni ko zan suma inki dawowa kibarni in ji lafiyar cikina kibarni in shiga inyi nutso a kogin zumar ki please......... πŸ–Š "Afuwan masoya da rashin jina jiya my vip yau insha Allahu zankawo muku na dare wani uzuri ne ya rukeni ku gafar ceni kunsan mu mata da sabgogi daban daban, *Matar Soja* ****************** 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 4⃣5⃣&4⃣6⃣ Dariya tayi Tareda girgiza kai, " kadaina kaga muna gidan momy zata gane ta koreka inka suma tasan me kayi don haka Nidai ba ruwana, saurin rufe bakinta yayi da sauri, cikin zafi zafi yake aika mata da hot hot romance, ta ko ina domin a mugun bukace yake da ita, Taimako itama tafara bashi domin taji tausayin yanda yakeyi kamar zaiyi hauka, A daren tagane sosai duk da yanajin mugun ciwon marar like Always in zaiyi released yau ma haka ta faru jikin shi na rawa marar shi na kulle wa, bai kai ma ga cikar burin nashi ba ya fara juyi tareda zubewa gefe yana fitar da Nishi mai zafi, A zabure ta janyo towel din da ke gefe ta rufe mai jiki tafara hawaye" kagani ko shiyasa nace maka aa, gashi ciwon marar ya tashi, da gudu ta dakko ruwan sanyi tafara shafa mishi tun kafin ya karasa sume mata dakyar ta samu numfashin shi ya tsaya, ya bude idanun shi da suka canja ya mata wani irin murmushi tareda fisgo zancen "Why kika tashi kika barni bayan ban karasa suma ba? "Kagani ko kadaina ko in koma dakin Husna gaskiya bazan kuma ganganci da lafiyar kaba duba kaga badon na janye ba suma fa zakayi, "Yeah lokacin da dadin zaizo ne ai dole insuma baby gashi kin hana, yanzu ruwan damuna zasuyi da kinbar ni dole zandawo in na suma, Mikewa tayi ta wuce domin dole ta tsarkake kanta, saida ta fito shima ya mike yana dafe ciki domin Allah kadai yasan yanda yakejin ciwon marar tashi, gashi saura kiris Abun yafara dole yaji jiki, kamar yaro ne a fisge mishi lollipop, Wani irin tausayin kanshi yakeji tareda Addu'a Allah ya yaye mai yazama kamar kowane namiji shima, Washe gari kuwa gidan ya cika makil da mutane wato jajibarin daurin Aure kenan, Tunda safe yabar gidan, saboda jama'a ita kuwa baccin ta tasha sosai har saida momy ta kawo mata Abinci da kanta tace taci baccin ya isa haka, Tashi tayi tayi brush taci Abinci tareda shan kamunta tayi nak ta kuma bin lafiyar katifa domin baccin mugun jin dadin shi takeyi sam batajin ya isheta,. A ranar sam baidawo ba koda akayi Indian night kasa zuwa tayi domin sam jikinta ba karfi mugun kasala da nauyin jikin takeji Ba inda taje tana gidan, koda ya kirata yace tana ina, daga kwance Kawai ta amsa mai taci gaba da baccin ta, shima gidan ya dawo domin ganin lafiyar ta, samun tana bacci yasa ya shafa fuskar ta tareda marar ta ya bata fake ya koma inda yafito, Washe gari ranar daurin Aure, wanda karfe daya na ranar aka daura Auren Husna da Aliyu akan sadaki mafi sauki da Albarka, sai muyi musu fatan Alkhairi da kuma zuri'a tagari, Aranar kuma Amaren zasu tare a gidajen su harda Hajara da itama angama shirya mata dakinta dake cikin katon family house din su bello mai dauke da sasa yakai goma ya'ya da jikoki, Gashi tasha gyara sosai a wurin Y'an Uwan inna da sukazo, Gaba daya ta gama fauwala wa Allah Al amuran ta, Husna ma a ranar aka dangana ta da gidan ta, taro dai Alhmdulillah saidai muyi musu fatan Alkhairi, RAHAMA taso taje gidan su domin raka Y'ar uwar ta Amma jikinta ya hanata, haka ta kwanta a dakin Husna da yazama empty yanzu wanda sunyi kukan rabuwa duk da gidan su dai zata koma Amma dai ance sabo turken wawa, Hajara kuwa tundaga kofar gidan nasu bala jikin ta yayi sanyi gidan ko plasta babu, a haka aka d'an gana da ita da sasan su da dakuna uku ke ciki na maman shi da kuma kishiyar ta sai kuma nasu dake gefe, Baba yayi matukar kokari wajen gyara mata dakinta kamar ko wace Y'ar gata wanda tayi matukar mamakin hakan domin taji gargadin shi sosai musamman da taje musu bankwana fadan shi ya kara da kakkausar murya, akan ko yaji tayi bazai yafe mata ba, Kuka kuwa tayi har taba uku lada, gashi batada kwakkwaran kawa yanzu Ladidi ko labarin ta bataji yanzu, wanda take godiya ga Allah da ya sa ma tafita a rayuwar ta domin ita din jaraba ce a rayuwar ta, Tunda aka kawota taga yanda ake tururuwar shigowa dakin nata yara da manya, ta saki baki tana tunanin ko mutanen Unguwar ne kab nan kuwa d'an gin mijin ta ne, karfe goma da Rabi ango ya shigo tareda Abokan shi yana rawar kafa tareda washe baki, Sukayi surutan su na al ada suka fita, rakasu yayi ya dawo tareda zubawa jikinta ido ganin ta cikin wani irin daddatse tsen less da RAHAMA ta dinka mata da kuma gyale mai kyau tana tashin kamshi ga hannayen ta sunsha Lalle ya yi kabbara kamar zai kira sallah "Allahu Akbar farar mace Alkyabbar mata hajaru uwar gidan bello kuma Amarya, kai ni nagama sa'a yafada tareda janyo ledar balangun shi mai zafi da madarar peak, ya ce toh ki bude gyalen ingane ki, ga kuma madarat gwangwani saboda ke na sayo ta, Saida ya sa hannu ya cire gyalen yana kan kabbara tareda cewa "gaskiya hajaru kin keru Allah yasa ki haihwa min d'iya masu kyawo irin naki, Yafada yana debo tsokar balangu tareda nufar bakin ta dashi, Ta dan kauda kai domin akwai kunya irin ta Amare, "Hhhhhh kai kunya kikaji to bari inci inbar miki saura, zama yayi ya ci naman shi tareda fasa mata madara da key yace "to kisha wannan ko, Girgiza kai kawai tayi ya kafa kai saida ya Shanye tas ya ajiye gwangonin, Yaja gyatsa, Bin shi take da kallon mamaki har ya mike tana tunanin wane irij miji take Aure? Batasha mamaki ba saida ya nemi hauke mata kamar ba budurwa ba, tanaji tana gani ba wani salla ko Addu a ya nemi hanya batareda ko d'an aike ba, kamar yanda Annabi Muhammad S. A. W yafada, Taji jiki sosai tayi kuka kamar zata mutu shi kuwa baiko tausaya mata ba, kamar ya samu tuwo ranar haka ya kwana aiki, tuni tayi muguwar gajiya kuka kuwa har idanun ta sunfir fito saboda kunburi Da Asuba dole tayi kokarin tashi ta rarrafa domin duba plask dinta data gani, ai kuwa taga ruwa mai zafi wanda aikin kishiyar maman bello ne data zuba tunda yamma, Ta zuba a butar ta sabuwa tareda juye sauran tayi waje domin babu bayi a dakin nasu ciki da falo, wanda basuda wani girma, kayan kitchen dinta ma duk suna kwali, Dakyar ta gano bayin tayi sauri ta tsarkake kanta tareda gasa kasan ta saida taji d'an sauki ta fito daure da Alwala Saida ta shiga dakin ta ta fara buga gefen gadon ya tashi zaune ya zuba mata ido tareda washe baki, "Wai har kinyi me? Wallahi hajaru ke shayar dani ruwan mamaki jiya Ashe ke ruhe kike? Dut girman ga naki ke rike mutuncin ki gaskiya ke burge ni Allah yai miki Albarka ya sa nayi miki ciki a yau, Dauke kanta tayi domin maganar shi sam haushi take da ita Amma ita waye da zata nuna, batason ta nuna damuwa ko raina mijin da take Aure Amma ita tasani bello mukaddarin rayuwar tane, yau itace ke Auren miji irin shi? Duniya kenan Fita yayi shima yayi wanka ya fita masallaci, da sassafe yara Duka fara afko mata daki wanda tuni ta kintsa dakinta tareda caba ado Abinta, wani yaro ya shigo mata da bredi da shayi a cup yace inji bello,....... πŸ–Š Wallahi dauriya nayi saboda Alkwari na d'an yi typing din nan ga wulakancin nepa I have only 50 pcnt nayi typing, And inaso intabo rayuwar Hajara domin labarin ya faro saboda itane yakamata Y'an mata su dauki izina kodan yanda rayuwar ta tafaro don haka kuci gaba da biyoni domin jin karshen yanda rayuwar su zata sauya *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 4⃣7⃣&4⃣8⃣ Haka suka cika mata daki makil wasu yaran ma butu butu, dole batada yanda zatayi ta kyale su, ta fita gidan domin tasan akwai mutane kuma ita ya kamata taje ta gaida su, tafara da dakin farko na Abokiyar zaman uwar mijin mace ce mai d'an saukin kai da kuma ganewa, ta tarbeta da "aa Amarya baki bari muzo gaisuwar? Tace bakomai ai itace karama, ta nuna mata tace kije dakin yaya kigaishe ta, Haka ta tafi inda ta karbeta ba yabo ba fallasa tareda, fada mata duk ranar girkin ta ita zata rikayi don bai yuwuwa inada sarakkuwa ace ina aza tukunya gidan ga, Tace toh tareda tashi ta tafi tana jimamin yanda zatayi rayuwa a cikin gidan nan, Haka dai ta yini ganin bakin cikin gidan har lokacin da aka kawo mata gara mai din bin yawa daga Alhaji Shuaibu, domin iri daya ya musu da Husna, wanda saida mutanen Unguwar ma sukayi mamakin irin kayan da aka kawo, don lokacin da aka fara shigo da buhu huwa ma uwar bello harda fitowa tana guda, "Allah ya gwadamin rai kuma ya gwadamin, dana yayi goshi irin wagga garan arziki, Dakin ta tasa aka tura su Duka su jarkokin mai katon katon na Maggie harma da su tali ya komai dai masha Allah, wanda ita kanta tasan daga inda, suka fito, mijin da ta yiwa kanta bakin ciki dai har gobe tana ganin Alkhairin shi, wanda duk daular nan RAHAMA ce ke moreta, saurin kawar da zuciyar ta tayi daga tunanin Abin domin sam ko a mafarki bataso ta kuma nunawa Y'ar uwar ta hassada, Ganin wannan uwar gara yasa kowa ya san cewa mai gata ce Ita saidai kaddara da kuma tsananin rabo yasa ta shigo gidan su, don ko yanayin jikinta ya isa agane ita din Y'ar hutu ce, duk da ma ta d'an lalace, Kadaran kadahan tuni ta rungumi Abinda tasan dole dashi zata rayu wato mijin ta wanda bata son ko shi ya furta tabar gidan shi domin furucin baba bare kuma ita da kanta ta nemi fitar, tuni tasawa kanta hakurin zama da kowa tayi BIYAYYA ta kuma kauda kai da duk wani Y'ar hayaniyar cikin gidan idan ta gama ayyukan ta ta dawo daki ta dauki wayar ta tana game ko kuma chart, itada RAHAMA, Wadda a yanzu suke shirin dagawa India itada Al Ameen, gashi Allah ya taimake ta cikin baida wani fitinannen laulayi, saidai tashin zuciya lokaci lokaci sai kuma bacci, Wanda yazama mata jiki da kuma kasala da ta hanata aikin da take kauna a yanzu, wanda har tsokanar ta momy keyi " RAHAMA mai ciwon aiki ta zama mai ciwon bacci, Saidai tayi dariya, har zuwa ranarda suka daga zuwa India, Bayan sunje sunyi wa su inna Sallama tareda leka gidan Amarya Husna wadda tace tayi fushi, tunda bataje gidan taba, ita kuwa tace tayi hakuri in har suka dawo lafiya zatazo suyi wuni saidai in yayan ki ya hana ni. Toh sai muyi Addu ar Allah ya bawa oga Al Ameen lafiya, yasamu Abinda yake nema akoda yaushe, Sun isa birnin na Mumbai lafiya, wanda suka sauka a masauki, cikin wani tafkeken gida da yasaba sauka akoda yaushe na wani Abokin shi ne ba indiye, Domin Al ummar Hindu sun san darajar bako sosai, wanda ita kanta taji dadin ganin ta a cikin birnin, saida suka kwana suka huta da safe ya fadawa likitan shi ya iso, Yaso ta bishi suje, ina bacci ya hanata dole ya tabi ya barta bayan ya manna mata kiss a cikin yace " this my baby ko zanyi maganin shi idan na samu lafiya, yafada tareda fita Abun shi ya barta, ************** Alhmdulillah komai natafiya dai dai cikin kudurar ubangiji Al Ameen yafara samun canji a jikin shi domin sun dorashi akan gwaji daban daban kuma anyi nasara, Wani irin feelings yakeji yanzu na tashin hankali ga dokar likita na sai ya cika sati biyu ya gama magun gunan da aka dorashi kafin a kuma gwada shi , sannan komai ya dawo dai dai, Ita kanta ta gano ya gama samun lafiyar domin wani irin jagwal gwala take sha na fitar hankali a kwanan nan, Domin ko cikin bacci kullum sai ya lalabe ta sai ta tashi, Haka zai karaci kwazabar shi ba halin nutso, Ranar kuwa da ya kammala medication dinshi ta yabawa aya zaki, domin yanzu tasan waye shi duk da marar ta na yawan ciwo bai raga mata, Yau ma suna kwance ya gama abinda yafi so ya nannade ta tamau a jikin shi yana maida numfashi, yace " hmm baby Ashe da rayuwa kawai nakeyi a duhun kai da cutuwa "Alhmdulillah ba Abinda yakai rayuwar miji da mata dad'i, wallahi ji naki dama duk rayuwa ta ta baya ace tare dake nayi ta da nafi kowa morewa, D'an tura baki tayi kadan na gajiya, "ai nidai yanzu a daga min kafa yau da dare, Kodan babyn ka please, "wayau zaki min ko a hadani da yaro na aa naki wayon yarona ma yanaso in more, do you no yanda nake jinki yanzu? Wallahi kamar wani kogin zuma ne nake linkaya a ciki, Kinada wani irin gardi da baki bazai iya furtawa ba baby, kodai harda baby na yasa nake jin ki kullum kamar ana kara miki d'an dano, Kunya maganar shi tasa taji ta yi saurin cusa kanta cikin kirjinshi, Yayi dariya tareda rada mata wata magana a kunne, Saurin dukan kirjin shi tayi cikin shagwaba, haka dai suka ci gaba da more rayuwar su tareda kuma renon cikin su, wanda bayan ya gama ganin likita suka fara yawon ganin kasar state daban daban sun zagaya a India, wanda RAHAMA ta kara bude ido tareda waye wa, Idan kaganta kamar ka taba jini ya fito tsabar hutu da jin dadi ga kudi Al Ameen ya sake mata komai jidowa takeyi saboda tsaraba kullum tanaji daga Husna da kuma yaya HAJARA, wanda tayi musu siyayya sosai a India irin kayan su, daga nan Makka suka wuce domin yin umara, Wanda da yafada mata zasuje harda kukan ta, Lokacin da ta tsinci kanta a bakin dakin Allah kuwa tuni ta manta komai ta rungumi ibada duk da tana jin kasalar kar fafa jikin ta tayi ta maida hankalin ta wurin bauta da neman dacewa duniya da lahira, Wanda Al Ameen ma ya jinjinawa kokarin ta wajen ibada, duk kasalar ta bata wasa da lokacin sallah, Bare yanzu da ta ganta gaban Alkibilar ai sai godiya, Al Ameen yaga farin cikin ta sosai lokacin da suka isa kasar mai tsarki wanda shima abin ya mai dadi har yana cewa da nasan zakiyi irin wannan murna tuntuni da munzo, Amma Karki damu idan kin sauka lafiya zamuzo muyi aikin hajji, Tayi godiya sosai tareda yimai Addu'a mai yawa da kuma fatan Allah ya sauke ta lafiya, Daga makka ya wuce da ita China domin wasu harkokin su na shigo da kaya wanda nan ma sun kusan kwashe wata biyu domin har cikin ta yafara fitowa wanda Al Ameen ya dauki son duniya ya dorawa, momy kullum sai ta kirasu sama da uku domin jin lafiyar ta tana kara jadda da mata ta kula da kanta, Wasa wasa saida suka kwashe wata shida cur suna zagaye kasa she saida momy ta fara fada su dawo haka ya ishe su, shi kuwa ba komai yakewa ba sai zancen kar azo ana rike mai mata shiyasa yafison haka kullum suna like duk wani business dinshi ma a online yake komai Abinka da zamani, RAHAMA tayi wani irin cika da kuma budewa ga kyau da jindadi kamar ba Y'ar kauyen RAHAMA ba, Tundaga jikinta suturan ta zakasan matar wani ce domin ta taka matakin ci gaba a rayuwa Kala Kala, ******************** HAJARA ta saba sosai a rayuwar gidan mijin ta, yanzu kokarin take ta gyara mai yanayin rayuwar shi yasan yanda zasu inganta zaman su wanda ta samu shawara daga FENERH tafara dora shi akan hanya yanda zasuji dadin Auren su wanda tuni yafara hawa kan layi, Bata sa damuwar komai a zuciyar ta ba wanda take ganin Amfanin BIYAYYA don da ta bijire da tana cikin bakin ciki kila a yanzu, amma da tayi hakuri yau gashi tana zaune da kowa cikin mutunci bata rasa komai ba domin irin kula da kuma ingan ta rayuwar Bello da takeyi tuni yasa ya sakar mata ragamar komai nashi har ma da kudin da yake samu kullum yakan iya damka mata domin Ajiye, kuma duk Abinda takeso dai dai iyawar shi yanayi, Yau a zaune take tsakar gidan suna hira a tsakanin su uku wanda sanadin ta, zaman gidan ya gyaru sosai ba kamar farkon zuwan taba da ba wani zaman fahimta, yanzu kuwa sun gane kansu suna zaman fahimtar juna, Sallamar Su Ladidi ne da wata kawarta irin ta Y'ar duniya yasa ta dago daga kitson da takewa kanwar bello, Suka shigo suna yatsina fuska da baki, d'an sakin fuska tayi ta musu barka da zuwa, suka gaida surukan ta dake wurin a dage kafin ta mike ta musu iso cikin dakin ta, Ganin yanda HAJARA ta murje ba wani damuwa a tare da ita ya mugun sosa ran ladidi, jikin ta bai Kara yin sanyi ba saida ta shiga dakin taga irin kayan da ke ciki, Cikeda kyashi da rashin jin dadi tace " tab HAJARA kin fado wallahi zama cikin gidan gandu irin wannan gaskiya wallahi dai tom nayi shiru, Tafada bayan ta zauna, tana kallon KO ina, dariya HAJARA tayi ta takaici, "Hmmm Ladidi ai ni a yanzu rayuwa ta jin ta nake kamar ina gidan sarauta domin ba duk mace ke samun baiwar samun mijin ba ma bare gidan gandun wata ma a gantali da kokarin tarwatsa rayuwar mutane zata kare. .......... πŸ–Š * akwai mata da yawa dake ganin bazasu iya gyara rayuwar mazajen su ba yanda suke son su kasan ce, Y'ar uwa fito ki koya wa mijin ki halin da idan bake ba sai rijiya kawai idan bakya duniyar shi duk zai damu don haka mata kufito ku gyara gidajen ku ku Gina shi da rodi ba ginin kasa ba kifito ki fafata a rayuwar Auren ki ta wayayyar hanya ba wai ta bin Boka damalam ba, Y'ar uwa kissa, tafi Magani * *Matar soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* 4⃣9⃣&5⃣0⃣ Wani irin uwar Ashar ta lailayo, " ke banza mara wayau dakikiya, ni zakiyi wa gorin Aure? Wallahi ki zauna ki zuba ido zakiga mijin ladidi, "a ina zai zo? Ai da zaizo da tuni kina dakin miji domin nasan yanzu haka kishi kike da wannan gidan ma da nake ciki, Sannan rashin wayau da kike kirana dashi da dakikan ci Alhmdulillah da kam banda wayau yanzu kuwa ko beran birni sai ya barni, to yama bazanyi wayau ba nayi rayuwa dake Ladidi inbanyi hankali ba sai yaushe, "Nasani kinyi min fanfo da yawa na shiga ruwan yanzu kuwa na dawo daga rakiyar kawa irin ki mai bakin cikin da mugun nufi, saboda ke har kuka iyaye na sunyi, Allah yasa iyaye na mutanen kirki ne da sunyi min mugun baki irin naki da yanzu ina nan ina bin kawa irin ki, Alhmdulillah ala kulli halim, rayuwa ta tayi kyau yanzu ko banza iyaye na sun yafe min Amma kefa? Har yanzu kina yawo ne da tsinuwar uwa da uba da kuma Al ummar gari, Kije ki natsu ki gani ko gidan gandun ki samu ki labe irin nawa don nasan yanzu ma ba haka kika so ki ganni ba, bellon da kika nunawa wayau kika turashi gidan mu da motocin gyara kullum saboda yaja ra ayina ya fayyace min komai saboda yana min son fisabillahi, don haka yanzu dai bakida ciniki a nan ki tari wani sarki, "Amma ki sani Ladidi bazan yafe miki tsanar da kika cusa min ta kanwata gudan jini na mai yim biyayyar iyaye, ga kuma hangen nesa duk Abinda nayi mata ko ince kika sani nayi mata bata taba mayar min da martani ba ko ta raba sharri akan sharri, yanzu fa tana ina? Taci gaba nima yanzu ina karkashin inuwar Aure ina cin Albarkacin wa innan igiyoyi masu matukar daraja guda uku, Ta shafa cikin ta sannan mai yafi komai dadi sama da samun rabo, ina dauke da gudan jini NA a marata wanda duk uwa ke Addu'ar samu, Shekewa da dariya ladidi tayi "badai haka rai yasoba HAJARA a kare a, gidan gandu to bari kiji da dai in shigo gida irin wannan gwara mutuwa a budurwa...... "Wait kice gwara mutuwa a bazawarar kan titi domin ke ba budurwa bace, ina sane da duk yawon ta zubar da kike yi, ni Allah ya kare ni duk rawar kaina zuciya ta bata taba hango min fasikan ci ba, ki rike wannan, indai iyaye nagari ne to ko Allah na tsare musu mutuncin ya'yan su a duk inda suka shiga, zina Y'ar aike ce waya sani ko tsoho yayi ne shiyasa duk kuke bin titi,, Zaburowa tayi zatayi cikin ta, " akul tadaga mata hannu, tabani kamar kin kai kanki ne yanzu min rataye batareda hukunci ba, domin rai biyu ne a nan, nida d'an baba, "Ke HAJARA Karki manta da waye kike shirmen ki nice ladidi shedaniya kinsani kowa yasani ni nafi karfin ki idan kikace zakija dani sai na daidaita rayuwar ki, indai da Boka da kuma malamai basu kare ba, "Kai ai bokayen har yau basuyi miki rana ba don basu baki Abinda kike nema ba a duniya shine kudi da kuma miji na nunawa duniya, nikuwa kinsani samari ba kalar wanda bangani ba Ashe koremin kikeyi saboda bakin ciki da hassada, to ki saka a ranki Arzikin mutum najikin shi watarana indai da rai da Aron rayuwa zaki gani ladidi don haka ayi gaba ki kwashi wannan kawar taki mai siffar Aljanu kuyi gaba, Kuma ki rubuta ki Ajiye Bokayen ki, munfi karfin su mu jinin kebbi ne baki isa ba don haka muke ....... Wani irin uwar Ashar ta dura tareda zabura tayi cikin Hajara wanda tasa Kara domin taji shakar, Da gudu surukan ta sukayo dakin domin jin Meke faruwa, ganin yanda Ladidi ta cukui kuye Hajara kawarta na kokarin cireta " ke ladidi gidan mijin ta fa mukazo keda zaki bari a hade a hanya kisa mota tabi ta kanta kizo kina so ki janyo muna bala'i, tafada tareda kokarin cire hanun ta a makogoron HAJARA, Da mugun gudu suka fado dakin suna salallami ganin Meke faruwa, kishiyar maman bello dake a tsaye take ta fisgo ladidi kamar sanda ta watsa mata Mari, uwar shi na sababi tace " ku gane min mugun Abu ki biyomin sarakkuwa har daki ki ce zaki bugunta wallahi yau karyakki ta kare ko, kai ku kiromin d'an ga ku gane ta fadawa yaran dake tsaye curko curko suma, Dakyar numfashin HAJARA ya tsaya domin taji shakar, maman bello tace " ke mi kinyi mata? Ta gyara makoshi tareda cewa " wai inna dole inkashe Aure na tazo sai kokarin take inbita inbar gidan nikuma nafada mata ina son mijina, Nafada mata shine ta shake ni, Salati sukasa ladidi ta fara zare idanun ta ganin yanda suka tsare ta sun hanata ko hanyar fita Daga gani zataci ubanta yau, kawar ta dai tafita tsurewa, Dariya HAJARA tafarayi kasa kasa, Sababi suketa yi tana gumi "Ai yau sai ke gsni gidanga indai bakida mutunci kitsko ki isko macce har cikin gidan Auren ta ki buga bayan kokarin kashe Arme, Auren da dana kajin dadi nai yayi sa'a don tunda tasshigo ko Abinci bamu koma saye ba yanzu kikaso ki kore muna ita don bakin ciki to Allah ya hiki, Sallamar bello ne yasa innar ta tareshi tareda fadamai abinda sukayi ma HAJARA, ai ko k'irewa yayi tareda bankawa cikin dakin yana "Ina munahuka Allah take yau bane kacinki gareni, matata kika shigowa har cikin gida ki buga wallahi yau kina ganewa, Wani irin trumbling cikin ladidi yafara yi kafin ma ya karaso kishiyar inna ta fisgo ta tareda kawar ta, Wani irin wawan hambari yayi Mata tareda yin kwallo da dukansu, kunsan basakkwace da zucciya ai ko bugun fulawar gidan burodi yayi musu ligis su inna na taya shi, ga HAJARA da ke gefe, dataga zai daina sai ta sa kuka tana rike wuya, tuni zuciyar shi zata sake dugun zuma yaji sabon karfi, Saida aka shigo aka kwace su jini hanci baki goshi ido ko ina ya kunbura saboda masga, Yace kuma sai ya maka su kotu idan cikin matatai Ya zube, wanda sai a lokacin mutanen gidan ma ke sani suka fara murna da farin ciki, Tuni aka watsa su ladidi waje sukuma suka zauna jin dadi, ko banza sunsan idan ta haihu zasu kwashi wata gara domin kowa yasan Al adar sakkoto da bidi'ar gara ta Aure da haihuwa, **************** A yaune Su RAHAMA suka duro Nigeria cikeda samun nasarori daban daban ga cikin ta yafito sosai tana Tafiya irin ta takama na masu ciki ga kuma gwarzon mijinta a gefe, idan ta bude baki zaka hango dallelen hakorin ta na gold yana sheki fadin kyau da takara bata bakine Driver ya kwashe su suna makale da juna sai gidan su da aka gyara shi tsab ga masu aiki yanzu ta ko ina da momy ta zuba domin bataso a wahalar mata da jika, Husna Amarya ce tazo gidan ta shirya musu girkin tarba tareda jiran isowar su tunda Aliyu baya gari, itama tayi shar da ita kana ganin ta kasan oga Aliyu na bata madara yanda ya kamata, Lokacin da motarsu ta tsaya da gudu Husna ta fita tareda bude motar jikin ta NA rawa ta rungume RAHAMA " Oyoyo sister inlow nayi matukar kewar ki, tafada cikeda zumudi da kuma farin ciki, Dariya Al Ameen yayi musu kafin yace "hy sister Karfa ki matse min yaro ya fito da guntun hanci irin naki, Sakin ta tayi tareda kallon cikin d'an kimanin wata shida dayayi girma ta shafa tana tsallen murna "babyn mu ya kusa fitowa yaya, kafin ta tura baki ta kalle shi " Amma kuma ai yaya na fika hanci kake zagin nawa bayan ni da hancina kamar biro ko RAHAMA? Tafada tana kallon ta, Harara ta watsa mata " hmm bakiji da kyau ba kece kikafi mijina kyau? Lallai ma kije ki kara duba madubi, Nice dai kinsani nafi naki mijin ko? Bata rai tayi tareda karbar hand bag din RAHAMA ta juya tana magana " kuzo muje kafin ki tabo zuciya ta " don mijina zuciya tane uhm, "Lallai Husna bakida kunya a gabana kike zancen mijinki? " to yaya ita ba a gabana take kushe min mijiba, RAHAMA dai dariya kawai tayi tana Mai jin dadin ta dawo kasar ta, Wanka suka farayi tareda shiryawa, ita tafara fitowa domin tana jin yunwa sosai ta matsu bataci Abincin kasar ta ba, Zama tayi taci ko jiran Al Ameen batayi ba saida tayi kat kafin ya fito, ya zuba mata ido" baby wanna sauri haka ba jira? "Wallahi yunwa nakeji and kuma naga tuwon shinkafa da miyar sure dole inkasa jiran ka, Zoka zauna kaci tafada tana daukar plate ta zuba Mai tareda saka Mai spoon, zama yayi gab da ita yana kallon cikin shi yayi murmushi, " my baby is growing domin tana samun enough taki yanzu his\her father is fine now, Yafada yana shafawa tareda narke idanuwan shi cikin nata wanda tasan salon kallon me yake nufi, " um um fa dear karka fara nagaji fa yanzu ina gama cin Abinci zan kwanta inyi bacci, gobe maje gidan momy inmun huta da gidan su Inna da yaya HAJARA, Langabe kanshi yayi tareda ture Abincin yace "to zan zauna da yunwa kuwa, domin gwara kibani wanna da ki hanani tuwon, Dariya zancen shi yabata ta matsa dai dai kunnen shi tace " ai Duka dole kaci domin nakane mallakin ka ne sai yanda kayi da ni da kuma gidanka banaso mijina na rara gefe bayan yanada gidan hutu, rungume ta yayi yana godiya tareda cewa " insha Allahu baby sai na faranta miki kamar yanda kike kokarin faranta min, "bana bukatar komai mijina nidai soyayayr ka ma ta ishe ni da kulawar ka gwarzon mijina, "Bakya bukatar komai a duniya? Yafada yana kallon ta, "kabani komai mijina saura Aljannah ka yarde min kawai in wuce,, "na daga kafata tuni har kin shige da izinin ubangiji don haka ki kwantar da hankalin ki matar Aljannah ta nasan kina bukatar wani Abu kuma Zanbaki shi insha Allahu inda rai da rabo, Fitowar Husna yasa suka yi shiru tareda Ci gaba da cin Abincin su, " tace ni natafi gidana, sai kunzo inba haka ba bazan kuma zuwa gidan kuba, tafada tana fita. "Haba Aunty Husna kibari in kammala in rakaki kuma saurin me kikeyi haka? Bayan yaya baya gari, "To me zanyi muku ku huta Kawai in ku kammala akwai masu aikin ki mata zasuyi miki wanke wanke da shara suna dakin kasa da kika taba zama, ni na tafi, Tashi RAHAMA tayi bari ni in raka matar babban yaya dole na, tana biye da ita shikuwa wani irin murmushin jin dadi yakeyi yasan baida matsalar fadan kanwar miji da matar yaya a gidan shi, Motar da tagani dalleliya Husna ta bude da sam bata ganta ba farkon isowar su sai yanzu ta lura tace sai matar yaya wannan sabuwar fa? "Wedding gift from oga tawa ya karba yabani sabuwar nan, "Wayau dai yayi miki wedding gift ko wayau? " to zuga zugi wanna motar kudinta yayi biyun tawa yace bazai hau babbar mota ni inhau karama ba don haka malama maida wukar gulmar, tafada tana fadawa motar ta, RAHAMA ta kwashe da dariya tace "wai tsaya, asiri kika wa yaya na ne haka? " eh ke kika kaini inda kika kai nawa yayan ai, Dariya Duka sukasaka tayi mata godiya tareda daga mata hannu Mai gadi ya bude mata kofa tayi waje, Hamdala tayi tana godiya ga Allah domin tasan Aliyu yasamu daukaka cikin lokaci kadan yana aiki yana business tareda baba don haka basuda sauran wata matsala a rayuwar su, Ciki ta koma tareda samun shi har ya kammala ya kwashe kayan, ya kalle ta yana murmushi " kungama gulmar? "Mu bama gulma saidai muyi gyaran Auren mu yanda zamu kara mallake ku, "Hhhhh abarmu haka karmu kasa fita nemo muku na tuwo fa, amma kuma zankara kudi a kuma kaiwa wurinda ke karo dadi domin inkara morewa, yafada yana cirata sama yayi bedroom da ita....... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *ga masu bukatar biya ku hanzarta kar Abaku labari ku biya ku karanta cikin Aminci,katin Airtel 200 zaku turo normal vip 500 kuturo katin ku ta wannan numbar 09011251444 ko ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb don Allah vip Kudaina turomin kati idan kana son vip kutura min ta banki katin nayimin yawa sosai in bakuda Account kibayar a pos don Allah sucire charges dinsu a ciki, Y'an Niger πŸ‡³πŸ‡ͺ masu bukatar biya ku nemi wanna number +225 48 15 39 03* *Assalamu Alaikum, inaso inyi wani bayani kadan akan kuskuren da nayi a farkon littafin nan, ta gefen gidan su Al Ameen da nayi zancen rashin Auren shi bayan kanin shi yayi kuma daga nan bankuma zancen ba, nabi labarin a natse daga baya domin akwai labarin da nabi nayi typing dinshi naga akwai kuskure sai na canja salon labarin daga baya, saidai akasin da na samu da natashi posting sai nayi posting wanda nayi typing da farko ba wanda NA gyara ba, A yau ne wata ta ankarar dani ta hanyar tanbaya ta, wai shin ina labarin kanin nashi da aka faro kuma basu kuma jin labarin ba? Eh akwai kuskure a ciki amma inaso inkara fahimtar da readers, typing is not easy Abinda ma zaka kirkira ka rubuta ba sauki bane koda kinada labarin akanki, Matsalar itace ta yaya zaki tsara shi ya bada ma'ana yaja hankalin readers labari akan fuskanci tauraron littafi ne ba mutanen ciki ba kuma ts wata fuskar don haka za a iya kafa labari da mutane da dama daga baya a saki a fuskanci taurarin da Abin ya shafa, ?, secondly akwai kura kurai musamman ma mu yanzu da muke littafin kudi kayi typing da safe kayi da dare, wane lokaci zaka samu ka tsaya editing? Wane lokaci kabawa gidan ka da ya'yan ka? Don haka ina rokon readers inda duk kukaga kuskure ku rika ankarar damu tun ba ayi nisa ba domin mu online writers ba kamar masu publishing bane da sai an tsaya an tace an rairaye shi sannan kowane d'an Adam na kuskure domin mu tara muke bamu cika goma ba don haka Ina baku hakuri da kuskuren da akasamu afuwan* 5⃣1⃣&5⃣2⃣ Tunda suka kule ciki sai sallah kawai ke sa ya fita, momy dai Kiran ta sukayi sukace sai gobe zasu samu shigowa, tace bakomai RAHAMA ta huta Abinta, Sai washe gari suka shirya cikin ado na kece raini ta zura wata doguwar shaddar da ya dinka musu maroon tata doguwar riga taji capet design da stone, kana gani kasan dinkin yaja kudi sosai, Ta yafa katon farin gyale shi ma haka yafito cikin dinki na maza lafiyayye, Domin oder yabayar akayi musu dinki Kala yakusa hamsin hamsin shida ita kafin ya dawo, suka fita Abinsu cikin motar su ta Alfarma daga shi sai ita domin tana Mai complain batason convoy din nan kamar wani gwamna ko sarki, Idan bazai iya driving ba ita zata jasu, Haka dole ya tukasu suna tafe cikin nishadi da farin ciki tareda kwanciyar hankali, shi kanshi idan kagan yanda yadawo kasan baida wata matsala, Suna fakawa a cikin gidan ya zagayo ya bude mata tareda rufe motar yariko tattausan hannun ta sukayi cikin gidan, Momy da ta matsu tagan su ai kuwa da sauri ta taro su tana kallon heavy load din da RAHAMA ta zama, domin ta cika sosai irin na mata masu ciki kafafun ta sunyi luwai luwai suna sheki da hasken hutu da kuma ciki, "Oyoyo momyn mu, nayi kewar ki tafada tana rungume ta cikeda jin dadi, Taja ta kan kujera tana Amsa gaisuwar Al Ameen, tareda cewa " nifa bana ganin ka kawai jikana nake hango wa kai Allah dai yaraba lafiya inga Nasamu Abokan hira, Amen Al Ameen yafurta yana cewa hope Momy ba shirin kwace min yaro ko yarinya kikeyi ba? "Sosai kuwa kawai ku Haifa shine aikin ku, dariya RAHAMA tayi tareda mamakin yanda momy sam ba ruwan ta da kunya ko kara akan cikin nan, inaga d'an ko Y'ar sin fito? Sai kallo Ashe, Sundade sai tattalin RAHAMA takeyi komai kafin ma ta furta an ajiye mata birjik kamar bakuwa, "inkinga kina shan wahalar aiki kiyi zamanki nan kinji, karkije kina faman wahalar da jikin ki, Wani irin saurin kallon momy yayi "haba dai tadawo nan ita shikenan bazata tsuguna a dakin taba sai yawon gidan mutane, "Au mune mutanen? yayi kyau kaji bari cikin ya tsufa kasan dole taje wanka gida ko Al adar mu ta sokoto, "Tab Ashe akwai rigima , yafada yana kallon momy "Babba kuwa Amma ina fatan kafin lokacin ka fara hada kayan yajin ka na fushi da gudun hijira ko, domin ko bakawa Allah dole kabarta taje gidansu wankan farko, "Tashi muje kinji gidan su Inna rana tayi yafada yana mikewa domin bayajin za a gama lafiya da wani zancen zuwa wankan gidan nan haka kawai bazai yuwu ba gaskiya, "tashi ki bishi muna gaida su laran tafada, domin ko ajikinta kafin tace "kuma dole kudawo kugaida baban ku domin yana gari kasani, Tayi gaba tana yata sai kun dawo, bata rai yayi, ya fice tabi bayan shi, har suka hau titi fuskar nan tashi ba fara'a juyawa tayi tareda riko hannun shi daya mai dauke da agogon Gucci mai kyau na fata ta ce "ya akayi ne my dear? "Ai dole kice ya akayi tunda baki damu da damuwar da nake ciki ba kinajin zancen momy amma kinki ki ce mata aa kinyi shiru dama basai kinyi shiru zansan kin gaji da daukar dawainiya taba, kuma balaifin ku bane laifina ne da na dawo dake Nigeria da muna can ai naga yanda zakije wani wankan gida, kuma idan kina so mu shirya Karki yarda fa zancen su na wani zuwa wankan gida, "Toh kayi hakuri tafada tareda kissing hannun shi "ni ina tareda kai dear akoda yaushe nafi son mukasan ce tare rana da zafi ina son zama a karkashin inuwar ka, karkace na gaji dakai wace mace ke gajiya da Aljannar ta? "Ina sonka dear Ina son mukasan ce tare rana da dare, Ajiyar zuciya yasaki tareda janyo hannun ta zuwa lips dinta ya basu kiss, " tank you baby I feel relief, Kofar gidan su suka faka, ita tafara budewa cikeda farin ciki da jin dadi ta fito tareda nufar hanyar cikin saboda zumudi da kewar inna, saurin taro ta yayi '' haba Ajiya ajira mu shiga da tsarabar mana, sai yanzu ta tuna ta dafe goshi tareda cewa " kaga fushin ka yasa mun manta bamu bawa momy nata ba, "Ina sane sai munkoma, yafada yana fitoda wata katuwar akwati suka shiga da Sallama, inna ce kawai itama zaune da Abokin hirar ta redio tana sauraren radio sokoto taji Sallamar su, da d'an gudun ta Rahama ta karasa gurinta Al Ameen kamar ya rikota yaji ganin yanda take mai gudu da ciki har wani bugawa kirjin shi keyi, karta fadi taja mai babbar hasara a rayuwa, Maraba inna tayi musu tareda bazamai katuwar tabarma a tsafta taccen tsakar gidan ta da ba rana, ya zauna kanshi a kasa yana gaisuwa, inna ta Amsa itama cikin kunya tana cewa "yanzu ko baban ku zai shigo insha Allahu ku gaisa don yanzu yakirani yana zuwa, Mikewa RAHAMA tayi ta shiga dakin inna tana kallon yanda aka tsara shi da kayan da akayi mata na Aure, inna ce tabiyo ta tace "kinga mujin ki yasa andawo mana da kayan dakin ki ko wai insa sun bar mana, Dariya RAHAMA tayi tace "inna yaushe? "Ai tunbayan tafiyar ku da kwana biyu mota takawo su, Saidaga baya yakira yake fada wa babanku wai kar abar kayan a jiye gwara ayi Amfani dasu, Dadi RAHAMA taji sosai domin ita kanta taji dadin sauyin da kullum rayuwar su take samu Albarkacin wainnan bayin Allah don haka batada Abin fada sai godiya ga ubangiji, Fitowa tayi tana kallon yanda ya natsu yana latsa wayar shi, kafin ma tayi wani motsi wayar ta tayi kara budewa tayi taga sakon shi, "let go baby, Allah yagani taso ya barta ta d'an yi hira da Inna Amma ya kasa ya tsare ya zatayi, dolen ta ta bishi yanda yakeso domin gudun fushin shi da yayi a gidan momy ya kuma yimata shi yanzu, Inna tafada ma wa zasu tafi domin tana son su leka gidajen su yaya HAJARA, Tace tom bazaku jira baban naku ba? "Zamu kuma dawo wa mugaida shi lokacin da yake gida, ya fada yana mikewa yayi hanyar waje bayan ya Ajiye mata kudi saman akwatin da suka shigo ds shi , yayi gaba yanawa Inna Sallama, tayi godiya sosai tareda sanya Albarka, RAHAMA ta Kara yi mata Sallama suka ta tafi. Daga nan gidan yaya HAJARA suka nufa, Mugun sanyi jikin RAHAMA yayi tundaga kofar gidan da suka tsaya wanda da taimakon Husna suka san kwatancen, Shi kanshi yaga reaction din ta da yanda fuskar ta ta nuna damuwa, Ba abinda ya tsaya mata a zuciya sama ga burin Y'ar uwar tata nason zama gidan Alfarma da jindadi saidai ga inda Allah kuma ya kaddare ta da zama, Tsayawa yayi a mota bayan ya fito mata da nata tsarabar ta bawa wani yaro ya daukar mata ta nufi cikin gidan tana tanbayar shi Hajara, Yaron yace " matar bello? "Eh tace, "mutai, yana gaba har sasan su lokacin tana wanke wanke jibgi na gidan suna zuba hira da surukan nata, tajiyo Sallamar RAHAMA , Zabura tayi jikinta narawa ta kalleta cike da rawar jiki " RAHAMA! Kokarin maida kwallar idanun ta tayi tace "na am yaya HAJARA. "Yaushe kika dawo tafada tareda nufota cikeda zumudi da kewar ganin Y'ar gudan kanwar tata mai kama da matar gwamnan sokoto, Matan gidan ma sakin baki sukayi suna kallon wannan classic lady din da duk kamshin ta ya cika gidan, ta gaida su cikeda mutun tawa tareda sakin fuska, HAJARA baki har kunne tace " kanwata ce, Duka rika mamaki duk da dai ko HAJARA ba baya ba wajen kyau da haduwa amma RAHAMA yanzu tasha gaban ta.... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* 5⃣3⃣&5⃣4⃣ Daki suka shiga duk ta rude saboda murnar ganin Y'ar uwar ta a gidan ta tace ina Al Ameen? Yana waje yace inyi sauri ne ma zamuje gidan Yaya Aliyu, "naga ku yanzu ai kinzama manya RAHAMA, don Allah ki yafewa yayar ki kinji, saurin matsawa tayi jikinta ta rungume ta tareda share kwallar tausayi, " wallahi ba komai Yaya ni bantaba rike ki da wata manufa ba saboda ke jini nace, Sun dan taba hirar bayan Rabuwa kafin Kiran Al Ameen ya shigo, bata daga ba ta mike " yaya zamu tafi kayan da aka shigo dashi tsarabar kice, ta bude jakar ta ta zaro kudi yakai 20k ta mika mata " gashi ki rabawa Y'an gidan ku da yara, ta kuma mika mata wata, "ungo wannan ki rike naki ne, Wani irin kukan dadi yaya HAJARA tasa tareda rungume Y'ar kanwar tata tana kara godiya, ta share mata hawaye " kiyi hakuri zakiyi farin ciki insha Allahu, Ta fita tareda Sallamar mutanen gidan, Daga sasan suka rabu tana daga mata hannu domin batajin zata iya fits su hada ido da Al Ameen, koma wa tayi cikin gidan tana murna ta ciro kudin da aka basu ta mika musu " gashi ku raba inji kanwa ts, Ai jikin su har rawa yakeyi wurin rigen rigen dafe kudin, suna zabga godiya da shi Al barka, Fitowa tayi jikin ta a sanyaye, Wanda Al Ameen tuni ya gane damuwar ta yasan ta akan Y'ar uwar tata, shi kanshi ya tuna gwagwar mayar HAJARA A rayuwa duk bata wuce ta shiga daula ba sai gata a irin wannan katon gidan gandu, Allah mai yanda yaso, ace the classy Hajara ce a gidan kasa, Bai ce mata komai ba har suka je gidan Husna, wadda tayi fushi domin natsuwa da son ganin su da tayi, D'an rungume ta Al Ameen yayi " sorry little sis gamu munzo munfara zuwa gidan su inna dasu Momy ne, yanzu ma daga gidan HAJARA muke, "wato nice karshe tafada tana turo baki, "Ayi mana Afuwa my Aunty Husna, A nan gidan kam sundade sosai har dashi bindin sukaci sukasha, gidan nata ba laifi duk da NA hayane anasa ran watara na, zai mallaki nashi inda rai da rabo, Sai kusan magrib suna bar gidan Husna bayan sun ajiye mata nata tsarabar, yayan ta ya bata na sa mai ta rakosu suka koma gidan momy, Yana Tsayawa tafita shikuma ya wuce masallaci, ta shige cikin gidan, Momy tace ai Nadauka bazaku dawo ba,? "Muna can muna yawo gidan Husna muka dade, toh kije kiyi sallah kafin babanku sudawo masallaci, Tsohon dakin Husna ta shiga saida tayi wanka tayi sallah tareda mayarda kayan ta ta fito, ba Abinda take kauna sai kwanciya, don haka yanzu burin ta bai wuce suzo sutafi ba, Saida sukayi isha'i suka shigo, ta gaida dady shima ya Amsa cikeda farin ciki, Suka baje dining suka kwashi girkin momy suna yi suna hira dady farin ciki kamar yayi me ganin d'an shi ya samu kwanciyar hankali ga lafiya yanzu, ba Abinda yafi wannan dadi a wurin su domin Ada ciwon shi shine babbar damuwar, yanzu kuwa harda rabo, Ba nakasar da tafi kowacce tashin hankali a wurin da namiji sama da rashin lafiyar mazakuta, domin inhar bakada wannan lafiyar tofa kayi mutuwar tsaye, shi kam Alhmdulillah iyayen shi sunyi iyakar kokarin su da lokacin da zai san Amfanin ta bazata yi mai aiki ba, Sai kusan tara suka bar gidan, Sai gidan su, ranar kam dole ya daga kafa domin yaga Alamar gajiya a tattare da ita, ****************************** Bayan wata uku lokacin Cikin Rahama yakai wata uku, zama dakyar tashi da dabara Al Ameen yagama shirya komai saboda zumudi dakin yara ma antsara shi sosai anzuba gado da kayan wasanni Kala Kala, Anata fama yabarta zuwa wankan gida ya murzawa idanun shi toka, kuma wani lokaci ba komai iyaye kewa gudu ba, idan har baka samu wankan farko mai kyau ba to daga baya kana iya fuskantar matsala, amma fir yaki Dady ma yaki bari su hadu domin yasan neman shi yakeyi, KO gidan momy ya yanke zuwa saboda kullum zancen ta daya ne, ita kanta RAHAMA tafison taje gidansu domin itace damar ta takarshe da zata je gidan Inna ta zauna, Tana matukar son ta saka baki Amma tasan fushi zaiyi idan ta rokeshi yabar ta zuwa wankan zaice dama batason shi shiyasa ta ke son ta gudu tabar gidan shi, domin wannan gorin rashin so bai daina fadar shi ba har gobe, Idan ya tuna da zancen ta da HAJARA na cewa itama bason zaman gidan shi takeyi ba, wanda a lokacin tana cikin fargabar zama a gidan shi, ga fitinar HAJARA a lokacin na son Al Ameen dole tasa ta fadi Kalmar, A zaune take a falon ta mike kafar ta tunanin ta yayi nisa ya shigo har saida ya zauna a gefen ta ya shafo fuskar ta tayi saurin juyowa tareda Ajiyar zuciya ta sakar mai murmushi, "Me ake tunani maman Y'an biyu? Yafada yana kai hannun shi kan katon cikin ta, bata rai tayi " kadaina yimin fatan biyu mana, ko yanzu fa a mugun tsorace nake wallahi inna tuna dole sai wannan abin ya fito, Dariya yayi tareda zama a kasan gab da ita " sosai kuwa tunda na saka dole yafito, Amma kuma tare zamuje haihuwar zantaya ki, " ai da zaka iya taya ni mika maka zanyi saika haifeshi, "Haka Allah ya tsara mu mu saka ku ku kenkyashe, Now fadamin me kike tunani? Nasan ba wani haihuwa kike tunani ba, " yes ina tunanin zuwa gidan Inna ne in haihu please karka fassara ni kaga kowa haka yakeso domin ba wanda zai iya tsayawa dani kuma haihuwar farko ce, Gyara zama yayi batareda ya bata raiba yace " kina so kije? Daga mai kai tayi tareda marai rai cewa, " ok mufara hada kayan ba damuwa bayan haihuwar zanyi Tafiya zuwa China oder wasu kayan company na da na dady don haka no problem, Amma sai kin haihu zan iya daurewa na sati daya bakya tare dani Amma ana gama suna zan gudu, Cikeda farin ciki tace godiya nakeyi, Sun shirya komai na Tafiya wankan ya fadawa momy ya yarda taje wankan gidan momy tayi matukar mamakin canjin Al amarin, wanda sai daga baya ta gano akwai Tafiya a gaban shi shiyasa yayi saurin sakkowa, Yau kamar anyi ma RAHAMA wahayi da yin aiki tunda safe ta tsiri sanitation din gidan ta harda gyara tsarin dakin baccin ta wanda ta dade batayi aiki irin wannan ba, saida ta gama tsab bayan ta yafara Amsawa tuni ta samu wuri daya ta zauna tana cije lebe, koda mai akin ta ta leko taga yanda take gumi taji tsoro tareda matsowa cikin rawar jiki, " hajiya dama aiki kikeyi baki kira na tayaki ba gaki da nauyi kika hau aiki irin wanna? Dakyar ta ke daga kanta a yanzu Domin ciwon da gaske yakeyi, wani irin rikewa marar ta keyi kafin taji d'an shin wani irin ruwa na bin ta, cikin karfin hali tace bani waya ta, da sauri ta dakko tace duba min number mijina itace farko a dial call, Kiran shi tayi yana dauka yafara magana " gani a kofar gidan ki habibty, ya datse call din domin ya shigo gidan shi, Zamewa tayi tareda nunawa mai aiki ta fita, ta fara murkusu su tareda juyi so take ta mike tsaye Amma wani Abu ya tokare ta ya hana ta mike, Da fara'ar shi ya shigo tareda cewa ina maman biyun..... Saurin karasowa yayi da gudu yana lafiya? Domin tun shigowar shi ya hango halin da take ciki, kokarin daga ta yakeyi, "please ka kaini Asibiti haihuwar ce ruwa na zuba tafada mai cikeda dauriya, Saida yayi kokarin tsayar da ita yaga yanda ruwan kebin kafafun ta, tace ya cire mata pant din jikinta yana damun ta, Saurin daga doguwar rigar tata yayi ya zame pant din da yariga ya jike ya nufi wurin da take Ajiye hijab din sallar ta, cikin tsananin rudu da tausayin yanda take cije lebe, Yana juyowa yaga ta na kokarin durkusawa, da gudu ya wurgar da hijabin ya rugo " baby daure mu wuce Asibiti kinji Allah zai sauke ki lafiya kinji, "Abu zai fito.... Tafada da karfi cikin fisgo da zancen domin tanajin yanda Abun ke kun no kai wanda dole ta ware duk da batasan yanda akeyi ba, ganin yanda take numfashi da nishi yasa yasa duk ya furgice, kafin ma ya nemi mafita yaji kukan jariri, Gashi tsaye kamar gunki, kasan ya Kalla yaga katon jariri yayi saurin zubewa gaban ta yana ware ido, tareda sungumar dan da cibiya da jini da komai bakin shi na rawa " kin haihu baby????? Allahu Akbar yafara jerowa batareda sanin Abinda zaiyi ba, Allah ya taimake ta mabiya ma tafado ta baje a wurin tana maida numfashi, "Ka kira momy kafada mata kaga yanke cibi bamu iya ba, Shi ina ma yasan inda hankalin shi yake yana cikin farin ciki........... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* 5⃣5⃣&5⃣6⃣ Shigowar mai aikin ta ne ya sa ya fara dawowa cikin natsuwar shi, da yake ba yarin ya bace ta ga Alamar nakuda RAHAMA keyi don haka takasa sukuni koda ta sauka dole tasa ta dawo saman, kuma ta na shigowa taji kukan jariri, shiyasa ta karasa dakin da gudu taganshi zaune dumu dumu cikin jinin shima ga jariri a kan jikin shi duk ya rude saboda farin ciki, sai surutai yakeyi, Da gudu ta karaso tace "masha Allah hajiya kin sauka cikin sauki akwai reza a yanke cibi? Nuna mata drower tayi ta ruga ta ciro sabuwar reza ta dawo tareda cewa "ranka ya dade kawo jaririn mugani saika je ka gyara jikin ka, karbar yaron tayi tubarkallah dashi katoto mai hasken ubanshi ta yanke cibiya shikuwa ya matsa gaban RAHAMA ya na shafa kanta, He is speechless, sai wasu irin kwalla da kawai suka biyo kuma tunshi, "the most happiest day ever in my life yafada cikin wani irin emotional look, kallon jikin shi tayi tana dan matse baki saboda ciwon marar ta dake d'an tsilga mata, " kaje kayi wanka ka canja kaya duk jini, " oh common its my blood fa me zanji kyama a wurin I couse you this blood my wife, waigawa yayi yaga har ta yanke ta dakko zani ta nade shi a ciki, ta ajiyeshi a gadon kafin ta ce "ranka ya dade bari mu gyara dakin ko, Mikewa yayi ya matsa kusa da D'anshi ya shafo fuskr shi tareda bashi kiss a kumatu ya fita yana waigen uwa da d'an duka, wayar shi ya dauka ya bar dakin yana Kiran momy, tana dagawa cikeda zumudi da murna yace " momy ta haihu fa, zabura momy tayi dake zaune tana sana'ar tata. "Alhmdulillah Alhmdulillah, tana ina yanzu me aka samu? Duka ta jero mai, "muna gida momy ai a gidan ta haihu, yafara jefe mata yanda akayi, Tsabar haushi kashe Kiran tayi tayi daki tareda daukar mayafi da jakar ta tana tafe tana fada, ta kira Dady tafada mai haihuwar shima farin ciki kamar yayi me sai masha Allah yake furtawa, Kashe wayar tayi, driver ta kira ya tuka ta zuwa gidan nasu ta matsu batayi ido biyu da Al Ameen ba taci mutuncin shi, Gefen RAHAMA kuwa mai aikin ta gyara kasan fes batareda ta taba taba domin tasan bai kamata tace zataga tsiraicin taba, tadai bata Auduga da sabon pant domin tsayar da jinin, Koda momy ta iso Al Ameen na nan kwakume da jaririn da ko wanka ba ayi mai ba andai nade shi a zani, "Toh shugaban mashiririta tashi ka fita inna gama Abinda nakeyi zamu gauraya dakai, ya sungimi d'an zai fita tareda matsawa zai shafa kan RAHAMA, "Kabani yaron ka wuce ko kuwa, dariya yayi ya mika mata yana "nifa banma san me aka samu ba kawai naga jini na, "Fita nace mara kunya, ta buga mai tsawa " na wuce momy afuwan, ya fada tana juyawa ya kalli RAHAMA da ke d'an matse ciki da fuska, " baby ko akwai wani ne.... " fita nace ko ranka ya baci sakarai kawai, Ya fice farin ciki fal zuciyar shi, ya fara Kiran Aliyu yafada. Mai kafin baba bala kowanne su kamar ya zuba ruwa akasa, Aliyu na fadawa Husna ta mike ta ce ai yanzu zata tafi , yafara dariya "haba maman baby kijira zuwa gobe mana, bata rai tayi ta zabura tana buga kafa " nidai ko bazaka kaini ba kabar ni intafi dakai na please, tafada cikeda shagwaba, "Maida wukar hajiya muje, yafada yana rungume ta, Amma naso ace kin bari zuwa gobe kinga yau lokaci nane ko? "Sorry zanbiya I promise, "ok ma'm, Momy ta gyara yaron tsab namiji mai kama da tsohon shi tana shirya shi fuskar shi kamar gonar Auduga saboda farin cikin ganin jikinta a duniya, bata haihu da yawa ba Amma tana fatan su RAHAMA su cika mata gida da jikoki, Saida ta shirya su duka kafin ta fita zuwa kitchen ta nema mata Abinda zata dumama gurbin haihuwar gashi da Alamu RAHAMA na fama da ciwon mara na haihuwa, Saida ta dage kafin ta ci Abinci sosai, tana ta fada, " kici ki rufe gurbin wannan shirgegen yaron da kika sullubo ki gama muje Asibiti a duba lafiyar ki daga nan kawai a wuce dake gida don innace zanbarki da wannan mashiriri cin rubewa zakiyi baisan komai ba bai kuma iya komai ba, tafada tana Hararar shi da ya shigo, "Ni momy me nayi wai bayan tare mukayi nakudar, ko baby? Yafada yana kallon RAHAMA, harara ta watsa mai domin yanzu ta hadu da barnar maza wani haushi yake bata musamman lokacin da take nakuda gashi bai san ta inama zai taimake taba saboda rudewa, da tanada halin yin dariya da tayi musamman lokacin da d'an ya fado yayi kamar idanun shi zasu fado saboda shocked, Waro idanu yayi ganin irin Hararar da ta watsa Mai, yace " I deserve it a hankali yana wata irin dariya kasa kasa, "ai dole ki harare ni nasa kin sunkuto wannan katoton yaron yafada cikin zuciyar shi, jin kanshi yake a sama yau yazama dady shima, Saida ta ci ta Koshi momy ta miko mata yaron bude ki bashi yasha mu tafi Asibiti, "Me zata bashi yasha inji Al Ameen dake zaune yaki fita duk fadan momy, hakura tayi ta kyale shi, " ubanka zata bashi kaji, " ke kuma ki biyewa wannan mashiriri cin wata rana zaki ji jiki ace kina jin nakuda ki kasa kirana Kifada min kika zauna tareda wannan da baisan komai bs badon uwale na kusa ba da Allah kadai yasan me zai faru, Sosa keya yayi " ai momy nayi mugun kokari yaron na fadowa na sunkuce shi kar sanyin tiles ya taba shi, " ita kuma uwar d'an fa? Kazo ka tasa ya a gaba bakayi tunanin Kiran kowa ba don iya shege, toh ka kwashe kayan ta kabawa driver ya tafi dasu gidan nasu daga Asibiti gida zan wuce da ita don kasani, Wani irin hade rai yayi kadan yanzu yake da ya sani da ya Amince zai bari ta tafi gida wani wanka, Ganin yanda ta daga riga tareda zaro breast daga bra zata bawa yaron yasa ya hadiye wani irin miyau mukut na kwadayi yanzu shikenan bashi kadai keda shiba, matsawa yayi gefen ta ya zauna lokacin da yaron ya kama ta runtse idanun ta gam saboda zafi, Abin ya mugun burgeshi, matar shi da dan shi a yau a cikin gidan shi tana breast feeding dinshi, meyafi wannan burgewa, Ganin yana shirin zama yasa momy komawa kitchen domin duba Abinda ta dora ta basu wuri domin tasan ba wai kunyar ta Al Ameen din kejiba don haka ya sa ta kauce, zuba mata ido yayi cikeda wani irin so sa shauki jinta yake har cikin tsokar jikin shi, "Me zan nema sama da wannan baby? Mace tagari ya'ya nagari nasani zan samesu a karkashin inuwar mace tagari da nakeda ita, yafada yana shafo fuskar kyakkyawan d'an shi, tareda kallon yanda yake zukar nonon, d'an cire bakin shi yayi tareda kama kan nonon yadan matsa kadan yana cewa " wai har ruwa ya fito? Ikon Allah yafada yana kallon Abin kamar zaisa baki, "baby shikenan yanzu ya zama banawa ba, Bata kai ga bashi Amsa ba momy ta shigo da Sallama, wanda yayi saurin waskewa ya saki nonon tareda d'an matsawa, tayi dariya a kasa, ganin yan da ya yi saurin matsawa, inya gama tashi mutafi momy ta fada, saurin cire bakin tayi wanda yaron yasanya kuka saboda ana mai wasa da Abinci, saurin karbar shi yayi yana cewa sorry sorry my boy momy ne ta fisge mana Abinci kyaleta zamu raba, yafada yana zura mai halshen shi cikin baki, yakama tamau yana tsotsa yayi tsit Abinshi, Momy tace "wannan zamani akwai kallo ikon Allah yanzu yaran zamani sai abarsu wallahi, hijabin ta mikawa RAHAMA da katuwar suwaita yaron ma aka nadeshi cikin blanket na yara mai taushi, ta rungume shi suka fita shi da kanshi ya tuka su zuwa tsadden Asibiti, aka dubasu duka lafiya ita ma ba wata karuwa tayi sosai ba, suka bata Allurai da suka kamata da magun guna, kafin suka wuce da ita gidan Inna wanda da za a tona zuciyar Al Ameen bakikirin take saboda haushi yanzu yanaji yana gani za a tafi mai da mata da yaro ya koma gauro gaskiya akwai matsala Babba gwara yayi yayi yabar kasar nan inba haka ba zasuga rashin kunyar shi, Inna tuni ta gyara dakinsu tsab ansa tsohon gadon ta dama a ciki ta dora ruwan zafi baba yakawo kaji saboda murna yace a figesu a zabga a tukunya kafin me jego ta iso, HAJARA da tuni ta iso gidan inna domin inna ta fada mata nan za a kawo ta wanka, ita ta zage tana zabga girki da gyare gyare, isowar su kuwa murna fal cikin kowa inna tayiwa momy maraba tareda zolayar ta "gaskiya hajiya Aisha kinayin wannan miji tunda yau kika biyoshi har gidan Amaryar shi, " ai Kedai larai bari dole in taho Karki kwace min miji, toh barkan mu da samun wannan Abun Alkhairi, suka fara gaisawa kafin Al Ameen ya fara shigo da kayan da driver ya kawo, kayane birjik kafin yasa shi ya shigoda kayan Abinci harda ruwan sha cartons aka rika saukewa saida inna tafara fada Yana gama shigowa dasu Hajara na fitowa, sukayi clashing, tayi saurin sauke kanta kasa ta kasa cewa komai domin Allah yagani batason su hadu ma da shi domin irin watsuwar da ta bugamai a farko, Waskewa yayi da yake d'an duniya ne " aa yaya Amarya Ashe har kin iso taron d'an naki, yafada cikeda son ya sa tasaki jiki tareda manta shirmen baya, ta d'an dago kai ta gaida shi cikeda jin kunya tamai barka ta shige dakin jegon da su inna ke ciki, Husna ma sun iso tana ta zumudin daukar baby tareda murna kowa ma bata gani a gaban ta sai d'an ta, "Aunty RAHAMA yaya ya miki wayau wallahi, duk ya kwashe fuskar shi, Tafada Aliyu ma shigowa yayi yaga baby sannan yafita yasamu Al Ameen a mota yayi shiru, Dafa shi yayi " hy brother inlow, yadai? " kaidai bari wai yaushe za a daina wannan al adar daukewa mutum mata idan ta haihu? "Sai mun koyi Unguwar zoma dakan mu inajin koda sun taso muce mun iya, amma fa ni bazan yarda Husna ts koma wankan gida ba gaskiya, "tab wallahi baka isa ba yanda aka rabani da matata kaima sai kaji yanda nakeji, " nifa yayan matar ka ne Al Ameen, "ni kuma fa,? Yafada yana kallon shi cikeda haushin zaman nan da yake ba d'an shi da matar shi a gefen shi,........ πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* 5⃣7⃣&5⃣8⃣ Sundade a wajen suna hira a tsakanin su kafin ya tafi domin ganin mata sai tururuwa sukeyi suna shiga gidan wanda yasan is impossible ya iya shiga ciki again, Momy ma sai da ta dade kafin tabar gidan kamar kar ta tafi takeji tayi ta rike d'an jikan ta, Baba ma ya dawo yaga jikan shi bakin shi har kunne rai yagani, su HAJARA da Husna sune masu girke girke domin Y'an barka, ta saki jiki sosai domin taga yanda baba ya ji mugun dadin ganin ta saki jikin ta ta kara kyau da cikowa saboda ta kwantar da hankalin ta, ita kanta wani irin Alfahari takeyi da rayuwar ta a yau, da ta kuma bijirewa da Allah Kadai yasan Abinda zata fuskan ta yau, Taga jarabawa saboda bijirewa iyaye da tayi a farko ilimin ta bai Amfane taba wayewar ta tatashi abanza, Don haka Alhmdulillah yau gata cikin gatan ta kowa ya saki jiki da ita ba wani kyara ko tsana, sai dare mijinta yazo suka tafi bayan yazo yaga baby sai wani irin rawar jiki yakeyi akan HAJARAr saboda shikan shi yasan tafi karfin rayuwar shi nesa ba kusa ba tunda shi daga ilimin primary bai kara ko ina ba ita kuwa almost degree qualification takeda duk da tajawa kanta, Husna ma Aliyu yazo sun wuce, a ranar dady yazo yaga jariri harda dunkulalliyar kyauta saboda farin ciki, Al Ameen ma sai karfe goman dare ya iya dawowa gidan domin yasan dai kowa yabar gidan yanzu, Har dakin ta ya shiga, lokacin ta shirya kwanciya, yaron na kwance cikin kayan sanyi farare, Ya shigo da Sallama, ta dago idanun ta tareda Amsa wa ta saki Ajiyar zuciya tareda murmushi, "welcome Abba tafada da kalar tsokana, Saida ya sunkuci yaron ya zauna a gefen ta " bawani Abba bayan kunyi min wuyar gani, trough out tunanin ku nakeyi, hope ba a jagwal gwala min yaro da yawa ba, yafada yana kissing dinshi, " ya kam sha dauka yau, saurin taba goshin shi yayi, " gashi har jikin shi na zafi, gaskiya gobe zanyiwa Inna magana kar wadda tazo ta daukar min yaro, Kallon shi tayi tana dariya " zaka iya? Watch and see, zaki gani, D'an matse fuska tayi domin ita kanta wani irin zazzabi takeji saboda cikowar nonuwan nata da sukayi, Kallon ta yayi yaga tana dafewa, " lafiya madam maman baby? " nono na, tafada, wanda saida yaji Kalmar har Kasan kafar shi, ya wani irin dashe murya, "me ya sameshi? "Sun ciko suna min ciwo har zazzabi nakeji, Juyawa yayi ya ce " bashi to yasha zasu rage cikar kiji sauki, yafada yana tsurawa kirjin ido domin yana so yaga yanda sukayi, A hankali take daga rigar tareda ciro shi, ya zubawa niple din da suka kara fitowa saboda fitowa, Dora mata yaron yayi yace bashi yasha inyi mai huduba yafada duk idanun shi sun k'ank'ance, ya mugun dauriya yana dauke kanshi saboda yasan bai dace ya yi wani Abu a gidan surukai ba gata cikin d'an yan jego, don haka bai dade ba ya tafi bayan ya yiwa d'an shi huduba da Abubakar, suna mai daraja da girma Amini ga ma aiki S. A. W, Ya dade a mota kafin ya wuce yana hamdala da aka dauke ta don yanaji a jikinshi in suna tare zaiyi aika aika Ashe iyaye na da tasu hikima na dauke mace a haihuwar farko, yana taimakawa ta fuskoki daban daban, Washe gari aka kawo ragunan kauri da akwatunan kayan barka irin dai hidima ta Al adar sakkwatawa wanda kowa yasan suna kashe kudi a wanna fage bana wasa ba, Kafin Yazo mata da Albishir mafi dadi a rayuwar ta domin jin dadin haihuwar Abubakar Sadiq da tayi, na farko Admission dinta to school of science and technology domin cikar burin ta sai kuma takardun wani d'an madai daicin gida da yace ta bawa Hajara su koma da mijin ta Wanda yasan hakan zai faran ta mata sosai, Ai kuwa ta koka sosai saboda farin ciki ta rungume shi gam tana kara godewa Allah da ya bata miji irin shi gaba daya yagama zama gatan ta farin cikin ta miji nagari Abin Alfaharin kowace mace a rayuwa, don haka itakam tana Alfahari da Auren biyayya da tayi gashi Akullum tana ganin Alkhairi tako wane gefe, me yafi wainnan Abubuwan farin ciki a rayuwar ta cikar burin ta farin cikin Y'ar uwar ta, don tasan Hajara yau zatayi farin ciki sosai, Tayi godiya har ta rasa bakin gode mai karshe cafke bakin shi tayi tana bashi Lafiyayyan kiss, saida ya kwace kanshi yana maida numfashi, " no madam kibar irin wannan godiyar har mu koma gidan mu Amma yanzu if you countinue zan iya loosing control, guiwar ta tasa a kasa tareda rike hannun shi tace "Allahu ya kare min kai ya kuma kara buda maka ya baka Aljannah madauwa miya mijina, Share mata hawaye yayi tareda girgiza kai, " you no what? Girgiza kai tayi " bantaba jin wani farin ciki ba fiye da yau, saboda nayi miki Abinda ya faran tamiki Zuciya har kina kuka that's means kina son karatun nan fiyeda tunani? " yes tafada tana rungume shi, amma farin cikin biyu ne da yaya HAJARA nasan zatayi farin ciki sosai yau Wallahi, "Umm ki ce mata ta sa me gidan ta ya neme ni a waya inbashi wani aiki ya Ajiye wannan saboda inganta rayuwar su, And baba Dady ya biya musu hajji bana shida Hajara dasu inna dasu Husna da Aliyu ma, don haka Karki sumar min ni natafi, yafada yana barin gidan cikeda farin cikin ganin murnar matar tashi, Wanda tazama speechless a a wurin yau su inna zasuje hajji harda yaya HAJARA dasu yaya Aliyu, Allahu Akbar, Wani irin kabbara ta buga tareda fita a guje zuwa dakin inna da mutane ke ciki ta fada jikinta tasa kukan dad'i, Saida ta tsorata inna da jama'ar wurin, saida taga duk sun rude tace yi hakuri inna kukan dadi nakeyi zakuje hajji kuda su baba dady ya biya muku ni kuma zanci gaba da karatuna inna ga takardun gidan yaya HAJARA kuma, ta mika mata duk ta rikice, Ai tuni kowa yafara tayasu murna inna ma harda kwalla tace dole a kira baban ku gaskiya, wannan gida dai haka aka wuni ana murna, inna ta dauki Sadiq tana Kiran shi Mai babban suna mai goshin Alkhairi Allah ya rayaka Akan sunnah d'an nan ka tsotsa nonon Albarka d'an nan, Wanda Kalmar saida ta taba RAHAMA, sosai wato halin mutum nabin ya'yan shi Allah yakara mana hakuri da hali na gari da juriya domin gamawa da wannan duniya lafiya, Hajara kuwa ai kuka wiwi tayi ranar gida hajji ga wani Albishir duk a dalilin Auren da ta bijirewa, Allah na sonta da RAHAMA datayi saurin dawowa hayyacin ta da batasan irin jarabawar da zata fuskanta ba, number Al Ameen ta karba ta kirashi tareda kiran bello tafada mai, ai shima barin wurin aikin shi yayi yazo gidan, yayi wa RAHAMA godiya kafin ya karbi number Al Ameen shima yakira yafara godiya, yace yaje ya sameshi a office domin ana gama suna yanada tafiya agaban shi, don haka ba bata lokaci ya tafi, Wanda yabashi manager a wani katon farm house dinshi wanda yayi Alkawarin biyanshi Albashi mai tsoka, don haka Bello ya kira HAJARA da kyautar Allah a gareshi domin ta zama Alkhairi a tareda shi tareda shiwa ladidi Albarka data hadasu domin ta tozarta Rayuwar HAJARA saigata tazamo Alkhairi atare da shi sanadin ta zaifara murza mota duk da ta gidan gonar ce zata dawo hannun shi domin jigilar kaida kawo, don haka dole yaje yawa ladidi godiya daga nan, Tayi matukar mamakin jin ana kiranta wani a waje domin Abinda take nema kenan yanzu miji any how Mr Available kawai yazo tabar rayuwar gidan su da take cikeda yunwa kowa ya nemo ya ciyar da kanshi, dama HAJARA ce ke d'an janyo mata farin jini insuna tare tana samun mashin shini yanzu kuwa dif na kashewa ma gagarar ta yakeyi saidai ta sata a wurin innar su wata rana, Don haka tanajin ana kiran ladidi ta fara washe baki ta fara kwaskwarima, Ta fito, tayi mamakin ganin bello, saidai tayi saurin natsa kanta don tsoro yake bata don ba karamin duka ya narka musu ba ranar nan, Ganin yanda yake fara a yasa ta saki jiki, " Aa Alhaji bello kaine a gidan mu? Wani irin kara washe baki yayi yace "kai dole inkara miki tukuici don ke kirani Alhaji dut da bani zani makka ba matata zata nima Alhaji nike inda rai da Nisan kwana don haka gashi, yaciro dalleliyar dubu guda yabata, "Wallahi da mugun takaici kika bani Amma yanzu kewanke fess, saboda keyi sanadin hadani da, mace mai kafar Arziki, Nasamu aiki Nasamu gida gata zata makka don haka kijira inasata ta kawo miki Alkyabba me cada......... πŸ–Š "Hassada ga mai rabo taki don haka don't worry bout your enemies, suna maka hassada kullum kana kara cigaba a rayuwar ka, kaidai ka tsarkake zuciyar ka ka kyale kowa, *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *Aslm zanci gaba da wannan labari kamar yanda wasu suka shawar ceni kuma insha Allahu zaku nishadantu da sabon salon da zai biyo baya, godiya gareku kawaye na, daku nake military wife's Addu'a tareda neman kariya tareda gamawa lafiya tareda mazajen ku baki daya, Aminiyar kwarai Zainab mom Abdul Allah yabar kauna, tareda ke ta hannun dama na mom sawwama, sai my Besty Mom haidar dama sauran da bankira ba Allahu yabar mu tare yakara mana hakuri da juriya da juna* 5⃣9⃣&6⃣0⃣ Mugun bakin ciki da hassada yasa ladidi taji wasu irin hawaye, shikenan dai HAJARA ta wuce ta duk kokarin da tayi na ganun ta tarwatse rayuwar ta, " bangane me kake fadi ba? "Kamar yadda kikaji, anbiya mata hajji anbani gida nasamu aiki ta dalilin HAJARA matar kwarai, ai ke kinyi kuskure, duk wanda yasha nonon Arziki to bai taba tsiya a rayuwa, iyayen HAJARA mutanen kwarai na, shiyasa Allah ya tsare ta daga duk sherin ki, nafa san komai da kike shirya mata, na shiga rayuwar ta bada nuhin incuce taba tunfarko, banma taba tunani zansame taba sai gashi cikin yardar Allah nasame ta ta zamar min makullin Arziki na, don haka tai kiyi kwanan bakin ciki don nasan yanzu jikikai kamar ki kashe kanki don bakin ciki, HAJARA dai tayi gaba sai ketaho wanke mata takalmi, Ya fada yana juyawa tareda jin shi a sama yau, yabar ta da bakin ciki, a kofar gidan ta zube tadora hannu akai, ta fasa, ihu kamar zararriya, duk wanda ya wuce yana kallon ta saida taci ta Koshi tayi cikin gidan su, Allah ka rabamu da hassada ga wani, Gidan su bello ma yau kamar su goya HAJARA saboda farin ciki da murna, tazamo Alkhairi ga d'an su tunda yazo musu da labari, Koda tadawo da dare sukayi ta mata godiya, ita kanta a ranar batajin zata iya runtsawa, saboda tsabar farin ciki, ta kwana akan buzu tana kara neman dacewa wato duk wanda yabi umarnin iyaye ko ta wane gefe zai ga haske, biyayya tayi mata rana rashin biyayya ya janyo mata, shiga cikin bakin ciki da farko don haka insha Allahu ya'yan su ma zasuyi musu BIYAYYA sai ta hada wannan zumunci inda rai da Nisan kwana, zataso taga ya'yan su sun samu irin baiwar da suka samu sanadin ya' tagari irin kanwar ta Rahama Allah yabata ya'mace ta ginata akan irin tafarkin da suma aka dora su, Akwana a tashi ba wuya, Anyi sunan Abubakar Sadiq, cikin tsananin gata da taro mai cikeda dinbin masoya da Y'an uwa, wanda suka tara Abin Arziki, wanda kowa yasan Sadiq d'an gata ne ga dalleliyar mota da kakan shi yabashi, tun a jariri, su Husna iyayen yaro ta ko ina anzage anata jida baki, harda Y'an gayyar sodi irin mu nida tawaga ta, tundaga vip har normal group ranar muncika gidan sunan, wanda sam bai mana dadi ba munso ace a gidan Al Ameen ne yanda zamu samu space, Amma bakomai zamu hadu a wani insha Allahu akwai kara'i, Alhmdulillah an watse taron suna Lafiya kowa ya koma gidan shi sai su Husna ne kawai kekan gyaran gidan Inna tareda gyara kayan mai jego, Tuni Al Ameen ya gama hada ina shi inashi yana kokarin barin garin domin yasan inhar yana gari akwai damuwa, don haka ya shirya barin garin washe gari bayan suna, Tunda daren ya zo ya sallame su bayan tasha doguwar runguma da kisses, daga oga Al Ameen, ya rungume sadiq da yake ji kamar ranshi, Allah ya dora mai son yaron fiyeda tunani, gashi ya dakko komai nashi harma yafishi, Saida ya Ajiye musu komai dazasu bukata ya musu Sallama yatafi, Tayi mishi fatan Alkhairi, ya wuce, Sukaci gaba da karbar kulawa a wurin inna baba inya shigo goma zaice akawo mai Abokin shi, Dady ma sai yazo sau nawa gidan saboda Sadiq momy ma takan kawo musu ziyara kai da kai, , yaron yazama d'an gatan d'an gi kowa Sadiq yaro mai farin jini tun yana karami, Akwana atashi ba wuya a wurin Ubangiji, RAHAMA tayi Ar'bain , kullum saidai suyi waya da Al Ameen har video call yake Kiran su saboda yaga Sadiq, da kuma momyn shi, tasha gyara tayi bulbul na masu jego ta murje duk da tana wankan ruwan zafi ta zage ta gyara kanta domin ta kara burge oga Al Ameen, Wanda ta tabbata idan yadawo za ta rikitashi duk da kullum yakira sai ya susu ce mata a waya, " baby yaushe zaki gama wankan ki koma? Kullum maganar kenan, Zatace ai ta kusa, ranar da suka cika Arba'in kuwa Inna tace to ta shirya komawa don tasan dakyar Al Ameen yabari akayi wannan ma don haka Yaya HAJARA dake sabon gidan ta aka kira da Husna suka je suka gyara mata gida tas tareda taimakon masu aikin ta da Already suna ciki domin kula da gidan saidai sam basa zuwa sashen masu gidan, A ranar suka rakata gidan ta cikeda guzurin kayan harka irin na sakkwatawa masu inganci bana bature ba, ita dakanta tayiwa kanta gyara na musamman, bata fada mai tadawo ba sam saida sukayi balanced ta kara gyara, jikinta tasha kunshi da su dilka kamar Amarya , ga sadiq da yayi wayau yayi bulbul dashi kullum yaron kyanshi kara bayyana yakeyi, Har yafi ubanshi haske, don ranar da momy tazo taga yanda yakoma ta dagashi tace "wannan yaron har yafi ubanshi haske da kyau yana karami, har maganin baki aka nemo mai saboda kowa yadauka zai yi magana, don haka wannan ma dole kirika yimai Addu'a domin neman tsari daga sharrin mutum da Aljan, Saida tagama gyaran ta tsab ta fadawa Al Ameen sundawo fa, ai kuwa ranar kamar yayi tsuntsuwa yaji yadawo gidan, yace " yaushe kuka dawo? Tace "shekaran jiya, "amma shine baki fada min ba? Me yasa zaki barni ina juye juye kinsan ba Abinda yakai ku muhimnanci a rayuwa ta, zan iya barin komai indawo a yau da dare baiyi ba Amma gobe zantaso duk da I have a lot to do zanbarwa manager na ya kammala, am missing you badly wallahi, yafada yana kara rungume wayar shi, "were is my boy? Kallon Sadiq tayi dake kwance yana wulwulga kafafu tace " gashi yana wasa, "ok gobe dadyn shi na zuwa kice karya damu, " ok dady muna jiran ka, ta fada cikeda kissa da wani irin salon kara rikita shi domin tanajin yanda yake fitar da numfashi kamar tana kusa dashi tasan a mugun matse yake don tagano bai wasa da wannan lamari, katse kiran yayi yana murna gobe zai je wurin matar shi ya sha dadi, Bello dai ya murje yanzu cikin wata biyun nan ya d'an yi haske saboda baya aikin wahala yana cikin inuwa yana bada Umarni gashi baya son wasa a wurin ma aikatan ma suna shiga taitayin su dashi, wurin yana bunkasa bakadan ba domin akwai tsayayye a yanzu, ya toshe wa wasu hanyar cuta sosai, Ashe kaniksnci yasa yayi baki yanzu kuwa da ya shiga inuwa ai yafara canjawa, Hajara na plat dinta mai kyau da suka zuba kayansu yanzu gata harda kitchen dinta ita kadai ba hayaniya saidai intaso zuwa gidan gandu suma suna kawo mata ziyara wani lokaci, badai tada matsala ko kadan, ga cikin ta yafara fitowa, Belle na matukar jida ita tana samun kulawa sosai ta hanyar Auratayya kuwa a hankali take nuna mai hanyar da takeso yabi kuma Alhamdulillah ya NA daukar darasi sosai domin shi kanshi yana jin dadin Al amarin sosai don ta iya tafiya da shi a gado, wanda hudubar Sabuwar kawatar ne Hussy Ali ta bata darasi akan yanda ake sarrafa oga ko bai iyaba akoya mai, don haka mata ku motsa ku koyi sarrafa mai house ku zama queens a gidajen Auren ku, ****************** Girki Kala Kala aka shiryawa oga na tarba ta tsala ado tareda baza kamshi ta matse cikin kayan gayu, ga kitson da tasha kanana ya zubo kan kafadun ta Abin ba a cewa komai, domin tasan yana gab da isowa a lokacin, tanajin tsayuwar mota ta sunkuci yaron ta suka nufi kofar shigowar suka tsaya domin jiran shi, shima ba bata lokaci ya fito tareda daukar Y'ar karamar jakar shi ya nufo hanyar falon, ya Yi wani irin kyau da haske harda wani d'an tunbin hutu da ya kara, Kamshin shi ya musu welcome, ta washe fuska tana "Oyoyo dadyn mu ya dawo, , ya saki jakar laptop dinshi batareda uadamu da fashewar ta ba, ya zuba musu ido, ganin yanda takara kyau Ashe baya ganin komai a waya, hannu yasa ya karbi d'an shi yakasa cewa komai saboda farin ciki da shauki, Ta tafi dashi fiyeda tunani, ko kiftawq bayayi, ta ce "welcome back my husband, tafada tareda dukawa ta daga jakar da ya yar tace " muje daga ciki ko kagaji, tafada tana juyawa tareda kada mai Abin zaman ta, wanda kamar tana juyawa da ruwan marar shi da ya kunso wani irin hautsina mai kwanyar kai tayi, wanda baisan lokacinda yayi wani irin taku yabi taba batareda ya iya tofa komai ba don duk ta kafe mai ruwan makoshi, Suna shiga falon saman su yayi saurin shinfide Sadiq tareda wani irin hanzari yabata wata irin kyakkyawar runguma ta baya, ya saki numfashi tareda fisgo maganar da baimasan me yake fadaba, "miss you like hell baby, juyo da ita yayi yafara bata sumba ta fitar hankali tareda bin ko ina na jikinta da laluba, saida sadiq yadan sa kara ya saketa tareda saurin juyowa ya daga yaron yana zama domin duk hankalin shi ya gama tashi da ganin ta, "ki kaishi wurin mai raino kidawo kawai ya iya cewa, murmushi tayi domin tasan yanda yake a hannu inba yasamu Abinda yakeso ba ko Abinci bazai iya ciba tasan halin kayan ta Don haka bausu ta sauka da Sadiq taba uwale ta dawo tareda zama gefen hannun kujerar da yake idanun shi a kulle, " na kaishi tashi muje kayi wanka ka huta, tafada cikeda tsokana kamar bata san me yake soba, wani irin fisgota yayi " Kisan yanda zakiyi dani first wa innan zasu iya jira but me um um I can't, Don haka sunku tar ta tayi sukayi merster bedroom, aka kashe light, fadin Abinda aka buga aranar baya rubutuwa a takardar ta domin su iyaye ne don haka abarwa su sadiq masu tasowa, ****************** Akwana atashi hasarar mai rai shekaru sunja Abubuwa sun faru da yawa na farin ciki da bakin ciki kuma, domin A rayuwa tana cikeda Abubuwa guda biyu samu da rashi, don haka akowane lokaci karuwa ake samu, wani gefen kuwa rashi, Tangamemen falon dauke yake da Y'an mata da samari kyawa wa su kusan bakwai maza Uku Y'an matasa mata guda hudu a kewaye suke da wata mata dattijuwa mai cikeda hutu da jin dadi idanun ta dauke da glass sai surutu suke zuba mata banda mutum daya datake gefe rikeda littafi tana karatu, Dattijuwar ce tace " kunga ku tashi don Allah kuyi gidajen ku kubarni da meenal ita kadai ce zan iya zama da ita , ita rayuwar ta akwai dadin zama kamar ta gwaggon ta Rahama, Amma ku kunzo duk kun cikamin kunne da ihu, harda ku mazan da ba cefane, saidai kuzo Abinda ubanku ya siya ya Ajiye min ku cinye, "Kai wallahi ku tashi mutafi kullum sai munsha gorin grandma a gidan nan saboda Kawai muna zuwa tayaki hira, dama munsani kinfi son yaya Sadiq miskili da baya bari mutun yasha ruwa ya Ajiye cup in yana nan, "Ai wallahi banason gayen nan yadawo ya takuri rayuwar mutane gwara ma da yafara aiki kowa yasamu lafiya, cewar dayan, "ai kuma infada maka Dady mugun sonshi yakeyi sam baya laifi mune dai yanzu kaji dady na hakilo a kanmu, "A kul na kumajin hakan , baban ku na sonku duka kar inkuma jin irin wannan, "dole akwaba muku saboda kuzama nagari nan gaba, don haka karku sa wani Abu a zuciyoyin ku, Sadiq da yanzu yakama aikin shi koda baya aiki ai da company shi da kakan ku ya mallaka mai tun yana raye kunga aikin da yakeyi saboda yana ra'ayi ne, Kuma in kun dage kun kammala karatun ku zaku samu naku shear a wurin ubanku, don haka nidai kutashi kuyi gaba, Y'an matan guda biyu ne sukace " kina korar mu grandma, bakomai zaki nemo mu ai kuma Aunty meenal baban ta bazai taba bari ta zauna a nan ba kinsani, don haka mudai mune dole kuma ki lallaba mu, " in lallabawa kaina aiki dai kuda baku moruwa ita kuwa akwai son aiki da gyara ku sai shegiyar kuiya a wurin ku, Zabura sukayi "ku mutafi mudai bazamu dawo ba daga yau, " kai tafi nono fari a sauka lafiya, komawa sukayi suka zauna, " mun fasa yanzu KO munkoma momy na Asibiti bakowa a gidan don Allah grandma ki koma gidan mu wai me kikeyi a nan ke kadai ko dai kina tuna mijinki matsoraci da ya gudu bai jiramu ba, "Naji kuma zaku hanani tuna uban yaya nane? "Ya'yan guda nawa ne BIYU fa kacal, suka fada suna dariya, "Alhmdulillah gasu a yau sun cika min gida daku nan gaba kuma zaku zama one big family idan kukayi Aure, yau Al Ameen yaran shi Hudu Husna uku to me yafi wannan kuma zamu samu wasu karin a wurin ku zuri'a ta yi yawa da Albarka Meenal ce ta mike tareda kallon su tace " nidai zan tafi gida Baba zai neme ni idan yadawo gida, Nasir muje ka sauke ni, grandma zantafi tafada tana saba gyale da jakar ta ta Y'an mata mai kyau Mai cycle "Toh Amina ki gaida Hajara tunda ke bakya iya zama gidana, " aa wallahi baba ne ko family house baya bari muna kwana, " toh Badamuwa " nasir jeka sauke ta, tashi yayi yana jin dadi domin gaskiya yana son dama su jera akoda yaushe da ita yarinyar ce akwai kyau na fitar hankali gata fara tas irin uwar ta kirar ta kuwa ba a cewa komai, da biyu take yawan son zuwa gidan kakar su sadiq din, Saboda tasan kullum yana zuwa gidan kuma Allah ya Dora mata mugun son yaya Sadiq din duk da bawani girman ta yayi ba impact yan watanni ne ma a tsakanin su, Tariga tasan bazai taba sonta ba don ko kallo bata ishe shiba impact bata ma tunanin zai sota domin shi miskilancin shi har ya wuce gaban kwatance, Abubuwa da yawa sunsa tana shakkar shi domin yanada kudi sosai mahaifin shi nada kudi momyn shi babbar likitace a Asibitin Uduth dake sokoto ita kuma iyayen ta a kar kashin inuwar su suka ginu domin sunada labarin komai duk da akwai zumunci mai karfi a tsakanin s, tana kokarin goge wannan tunanin a kwakwal war kanta, tanada samari da yawa domin Allah ya bata farin jini Sosai saidai zuciyar ta naga Abubakar Sadiq da baisan tanayi ba, Tana fara tafiya Nasir na bayanta, sukaji Sallamar shi cikin wata irin murya mai Amo da kuma taushi ga wani uban kamshi mai shegen tsada da kuma tafiya da hankalin Y'an mata, ya musu sallama, jitayi jinin jikinta ya tsaya cak take takasa motsa kafafun ta tafara shakar kamshin mai tafiya da imanin Y'an mata, dakyar ta iya bude kwayar idon ta ta sauke akan kyakkyawar fuskar shi dakuma surar jikinshi, zatasha workout, A cikin kakin custom yake wanda kana gani Kasan ba wai karami bane yataki matsayi babba kuma mai girma ya hadu karshen haduwa gaba daya haibarshi da kwarjini shi sungama cika ko ina nafalon, Kanshi ba hula hannun shi daure da Rolex watch ga wata katuwar tab a hannun shi kana ganin fuskar shi Kasan yarone d'anye sharab sai dai kudi da suka sa ya girma a idanun mutane don yataso cikin su, Kasa motsawa tayi har saida nasir ya taba ta, " muje ko? Saurin dawowa tayi hayyacin ta tace" toh dakyar take iya daga kafar ta Allah yasani bata son ta tafi yanzu da yashigo Gashi yau taganshi cikin kaki bata taba ganin shi a cikin shigar ba sai taga kamar donshi a aka fito da kalar kakin, wani irin bugu kirjinta keyi saboda soyayayr shi, son Sadiq zai kasheta idan ba ayi wasa ba, gashi yayi kamar bai gantaba, don haka hartasa kafar ta zata fita tace wa nasir " am coming bari mugaisa kar yace bangaida shiba, " no kizo mu wuce kinsan halin shi zai iya gwaleki, " bari dai inzo tafada tana komawa, Wanda tuni duk sauran sun watse a falon dodo ya shigo, Muryar ta na rawa ta karasa tareda cewa "ina wuni ya sadiq, dakyar ya daga halshe kamar wani sarki ko kallon ta baiyi ba yace lafiya, Taji muryar shi kamar wata sarewa duk da bawata doguwar magana yayi ba Amma tasani tana mugun son jin maganar shi don har recording muryar shi tayi a wayar ta tana saurare idan tasamu kebewa ita kadai, Tsawar da ya buga mata tadawo da ita, " uban me kikeyi anan please get lost zanyi magana da grandma dina, zabura tayi tayi waje da gudu tana dafe kirji, grandma ce ta kalle shi " meye haka Sadiq bana hanaka irin mugayen halin nan ba bakyau wulakanci fa kuma inba kaiba kaida Y'ar uwar ka kuma ma ai ba wani girman Aminar kayi ba wata baifi shida ba kaga ko ba wani son girma da zaka nuna mata, "Wallahi ima mata kallon yarinya ce kamar su Aisha dasuke kanni na, "toh naji me kadawo yi yau kuma? "Grandma dole indawo please kifadawa Dady Aure nakeso nama fara searching mata ina son Aure nan da karshen watan nan, Wani irin kallo take aika mai, "ikon Allah shekarar ka Ashirin da hudu fa sadiq, "aa da Biyar fa grandma, kuma ai na isa Aure gani da business ga aiki dana samu kuma Alhamdulillah nafito da matsayi mai girma, don kunga kunki yiwa Y'an matan ku Aure da wuri ni Zanne mo sweet sixteen ne dai dai dani in Aura, Bawai katuwa Y'ar shekara Ashirin ba, "Toh me yakawo wannan zancen? 'Kune ai kun tara yara har sun wuce misali waisu karatu nifa inyarinya ta cika wayewa I dont like her duk sungama zubarda mutuncin su a university nifa nasan me sukeyi wasu ma kokarin yimaka fyade sukeyi a school, duk mungansu ai, shiyasa I hate graduate, " toh d'an wulakanci Aure lokaci ne kuma ba duka aka taru aka zama daya ba, don haka kayi musu kyakkyawan zato, "Hmm ayidai shuru kawai please grandma back to our conversation please kifadawa dady Aure nakeso wallahi ko infara bin yaran mutane don inada lafiya nidai, "Toh Allah ya shiryeka d'an banza tashi katafi ko insaba maka inka fasa bin matan mudai zuri'ar mu ba wanda yayi hakan don haka da izinin ubangiji bawanda zai janyo mana tozarci, Mikewa yayi " nakoma bakin aiki sai nadawo inji yanda kukayi , yafita yana dariya kasa kasa irin ta miskilayen maza, Wani irin tashin hankali grandma taji, ta janyo wayarta ta fara latsawa takira d'an nata, yana dauka tace " idan kun dawo kuzo gidana kaida matar ka ina son magana daku, Tafada tana datse kiran, **************** Meenal meenal aketa kwala mata kira bataji ba tun shigowar ta ta fada dakin su itada kannen ta ta kulle kanta ita kadai tasan yanda takejin zuciyar ta "Sadiq bazai taba samuwa agareta ba, fadan maman su yadawo da ita ta yi saurin goge hawayen fuskar ta ta zabura ta bude kofar, Macece da, girma yafara nunawa atareda ita ta cika wuri tana nan yanda take da kyau saidai girma da yazo mata wato Hajiya Hajara kenan, wanda kana gani Kasan hutu ya zauna gata cikin gidan Alfarma da kuma ni'ima, fada tafara yimata, " ke don iskanci kindawo gidan ma koki leko Kifada, min gaki ishashiya ko, to sannu mandiya, idanun ta ta Kalla taga yanda sukayi wani irin ja da kunburi saboda kuka, "Meyasame ki? Au iya shegen ne na koke koken ya motsa, zaki fada muji intayi wari, kuma kifito babanki na kiran ki kuma ki gyara fuskar ki kafin yafara tuhuma ta ehem, tafada tana juyawa tabar dakin, ............... πŸ–Š *korafi ya karbu masoya zanci gaba da tsara wannan labari ta wani irin salo da zai kayatar daku kuci gaba da biyoni insha Allahu zaku nishadu fiyeda salon farkon don haka muje zuwa masoya* *Godiya agareki kawata sa adatu matar Soja ina miki fatan Alkhairi a duk inda kike Allah ya baki Abinda kike nema duniya da lahira, jinjinar bangirma ta wajena* *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* 6⃣1⃣&6⃣2⃣ Fita tayi tareda gyara fuskar ta ta nufi dakin iyayen nata, A zaune tasamu mahaifin nata wanda ya ke sanye shima cikin shiga ta Alfarma bazakace shine Bello bakanike ba ya zama Alhaji bello yanzu Alhmdulillah rayuwar su ta inganta sanadin Alhaji Al Ameen, ba Abinda suka rasa yanzu, Samun gefe daya tayi ga kannen ta biyu mata sai matashin namiji wanda yake karamin su a ciki, ta gaida baban ta fuskar ta akasa, " Amina, "na am ta Amsa, " me kike jira da maganar fitarda miji? Duk kannen ki sunfito da nasu nadakatar dasu saboda banaso inyi musu Aure ke kina gida, Nasan dai ba masoya kika rasa ba meye dalilin rsshin tsaida gwani guda daya? Wani irin faduwa taji gaban ta yayi Allah yasani ita Sadiq takeso Amma tayaya zata fito ta fadawa baban ta hakan, tsawar da mama HAJARA ta buga mata tasa ta dago cikeda tsoro, " iya shege badake ake magana ba, in kina da Abin fada ki fada inbabu tashi Kibawa mutane wuri, Alhaji samu zakayi cikin yaran ku na wurin aiki maiso yazo abashi nidai bazata zauna min a gida ba in kannin ta sunyi Aure, "Bi a hankali maman yara A lallaba ta kawai ta tsaida mutum guda cikin mane manta, " idan kabi ta yarinyar nan bazata taba fitowa da wani tace gashi ba don mugun korar wulakanci take musu bansan dalili ba, don haka idan kaji tatawa wallahi katsayar Kawai da kanka, Kuka tasa mai karfi tareda zabura " wallahi nidai karku hadani Aure da wani ni wallahi banason kowa ni akyale ni inkuma akayi zan kashe kaina kowa ya huta, bazan taba iya zama da wani namiji ba ku kyale ni, ta fita da gudu tabar dakin, Wani irin tukukin bakin ciki ne ya rufe mama Hajara yau Y'ar da ta Haifa ke fadar irin wa innan Kalamai a gaban ta? Lallai duniya dama anfada komai biyadin biyadin ne Inkayi sai anyi maka, a yau tasan zafin irin bijirewar ya'ya agaban iyayen su, Alkhairin Allah yakaiwa iyayen ta a duk inda suke, ita da ya shuka rashin mutunci buhu buhu Yau gashi Y'ar ta batayi irin nataba Amma taji ciwon kalaman, Wasu irin hawayen takaici tareda nadamar rayuwar ta ta Y'an matan ci da sam bata da riba don haka dole ta takawa Y'ar ta birki don ita batada hakuri irin nasu inna, Kallon ta Alhaji bello yayi " kibi ta a hankali Karki ce mata komai ni zan zabo mata miji karyar shegan taka takeyi kuma kutashi ku tafi, yafadawa kannen da sukayi tsit a wurin, Abin yayi mugun damun HAJARA don haka mikewa tayi ta nufi dakin ta ta kulle tareda daukar wayar ta ta kira Y'ar uwar ta kuma Abokiyar shawarar ta a kullum mai hangen nesa, A zaune take a ofishin ta na likita sanye cikin lab cot dinta fara kal tareda farin glashin ido, kana ganin ta zakasan tagama samun duniya saura goben ta kawai tayi fess da ita ta waye karshen aji, Leshin dake jikinta kawai zaka Kalla Kasan matar manya ce ita, Daukar wayar ta tayi datayi kara tasa akunne a cikin sauri tace "yaya barka da rana, "Barka dai RAHAMA ya aiki? Alhmdulillah, yaya lafiya najiki cikin damuwa? " Hmm Y'ar kice, a anan ta fada mata komai tareda cewa " yau ta sa na tuna irin bijirewar da nayiwa su inna Allah ya gafarta musu RAHAMA Ashe haka Abin keda ciwo, wallahi yanzu haka zuciya ta har wani irin tafasa takeyi akan ta zan iya shake Y'ar nan kowa ya huta, "Yi hakuri yaya kibita a hankali yanzu ki zaunar da ita kibata misali da rayuwar mu ita kadai ta isheta darasi, kuma nima zankirata gobe weekend inmata Nasiha insha Allahu yaya kibi komai A hankali, "Toh tace tareda yin Ajiyar zuciya ta kashe wayar, tanajin sanyi tareda godiya da Allah yabata Y'ar uwa irin RAHAMA, Tashi tayi ta nufi dakin yaran nata, tace kannin sufita zatayi magana da yayar su wadda ta hada kai da guiwa tana kukan bakin ciki, zama tayi gefen ta "Meenal, kina jina, dago kanki, tafada cikin taushin murya, ta dago duk fuskar ta fara tayi ja sumar dake kwance a gefen fuskar ta dake kara mata kyau duk sun jike da zufa, meenal photo copy din maman tace sai dai tafi HAJARA kira sosai don ita Allah ya hore mata dukiyar fulani da kuma hips kamar zasuyi magana wanda duk Lafiyayyan namiji zaiso mallakar mace kamar ta, ga ta fara tass kamar kataba jini ya fito, Kallon maman ta tayi tana share hawaye tareda shashsheka, " me kike son ki zama a rayuwar ki? "Ya' tagari ko batacciya? Ayau inaso ki kalli rayuwar mu nida Y'ar uwata kafin a sameku akwai kalubale da muka fuskanta a cikin rayuwar mu, Karki cigaba da wannan halin da kika fara nunawa yau zamanin ki ba irin namu bane halin iyayen ki daban da nawa kije kitanbayi momyn ku irin Abin da nayi a baya wanda banci ribar shi ba don haka ki gyara wallahi Karki ma fara musu da mu bazata haifar miki da da' mai ido ba, Ta mike gobe ki shirya kije gidan Su Aishan momyn ku nason ganin ki, tafita daga dakin, Karfe biyu momy RAHAMA ta kira mijinta lokacin ya taso shima daga bakin aikin shi, tace "Allahu ya kiyaye min kai zuciyar RAHAMA, "hhhh yayi dariya " Karki rika fasa min kai fa shiyasa na kasa kara Aure har gobe saboda inada ke Hajiya ta, " hhh yanzu dai kana ina? " ina hanyar shigowa Asibitin ki kifito mutafi gidan momy na ko, bansan neman da take mana ba, mikewa tayi Kawai tana gyara mayafin ta tareda cire lab cot din tafita, ma aikata sai gaida ita sukeyi domin matar nada kima da sanin darajar Mutane koda nakasan tane don haka kullum rayuwar ta keci gaba ta gefen taimako ma kullum Asibitin ta mutane tururuwa sukeyi har Asibitin taimako ake kiran shi, Tundaga nesa ta hango katotuwar motar shi tafara taku cikin natsuwa tana jin wani irin dadi, har ta isa kusa da motar ta yayi saurin fitowa tareda sakin fuska, yana nan cikin gayun shi saidai girma da ya nuna afuskar shi yayi sauri ya bude mata motar "bismilah hajiya ta, ta shiga ta gyara zama shima ya zagaya ya shiga saida ya zauna, " ina driver yau? " ai nasan bakyaso shiyasa nazo nikadai tunda convoy dina ma kinsan sundaina bina, " uhm ai baida Amfani ne mutum kamar yana nuna kanshi ne a duniya kuma fariyar tayi yawa, duk ka cika gida da motoci, "Yazakiyi da D'an ki da yake jera mota Biyar a bayan shi kuma yanzu? " shima ima mai surutu Kasan momy goyon bayan shi takeyi don haka nakyale su, yanzu ma karkaji da wai zancen shi ne zatayi tace muzo, Dariya yayi kawai yana kallon hanyar fita daga tangamemen Asibitin nata mai dauke da sunan Al RAHAMA private hospital, Direct gidan momy suka nufa lokacin ita kadaice a falon ta sanye da hijabin ta da carbi sai Y'an aikin ta dake kai kawo,. Suka shigo da Sallama, suka zauna RAHAMA ta mike tareda cewa " momy ke kadai don Allah ki koma gidan mu Kudaina zaman kadaicin nan haka kina ganin part dinki na nan kullum sainasa An gyara shi tunda aka Gina kinki yarda ki koma, "Hmm banason inbar dakin mijina ne Y'ar nan inajin dadi na a nan da kun kyale ni kawai, "aa momy inji Al Ameen gaskiya ki shirya kawai ki koma meye Amfanin zaman naki kekadai bayan ina raye inada gida wanda zai dauke duka zuri'ar mu ba tareda takura ba ace kina zaman kadaici, Toh yazanyi Al Ameen ya'yan kune sunki su zauna dani saidai suzo su isheni su wuce ita Husna kuwa Kasan dakyar ma Ali yake barin ya'yan gwal dinshi na fita suzo ma duk su isheni, dazu ma nan da nasir da takwaran malam da kuma na Alhaji suka Zo suka isheni saida dodon su yazo suka bar gidan, Kitchen RAHAMA ta shiga ta hado musu Abin motsa baki ta fito, ta ajiye ga tsakiyar su, "momy Kince kina kiran mu Allah yasa lafiya? "Eh lafiya ba lafiya ba, zancen sadiq ne yazomin da wata magana dazu, Yace infada maka yanason Aure, don haka tun wuri kayi mai tunda yafada kuma yanada Abin yi, yanada karfin rike mata hudu ma ba daya ba, Rike baki Al Ameen yayi "yanzu momy shine sadiq din da kanshi yafito yace ayi mai Aure? Wata irin kunya ta rufe RAHAMA wai Aure lallai ma yaron nan baida kunya, "yanzu don girman Allah momy sadiq ne za ayiwa Aure? "Eh nadai fada maka sakone na isar kuyi duk Abinda kuka ga dama, "yanzu momy koni lokacina ai ku kuka sa nayi Aure bantaba fadar irin haka ba bare shi "karka hada kanka dashi inbaso kake inyi maka tone tone ba, "Ayi hakuri zanduba yafada yana daukar juice din da Aka Ajiye mai ya kurba yana tunanin tabbas shima badon baida lafiya ba lokacin shi kila da ya nemi Auren kila irin halittar shi sadiq din yakeda, A natse RAHAMA ta gyara zama " momy yafada miki yasamu mata ne? "Aa yace zai nema ko a nemo mai Amma wai sweet sixteen fa, tsaki Al Ameen yayi " yanason Aure za abashi karamar yarinya don yana mugu, inya shirya ya Nemo sai inyi mai, "Inada shawara momy, RAHAMA tafada, cikda hikima tafara cewa "ni ina ganin da an hadashi da Y'ar uwar shi duk da shekarun su daya amma hakan kamar yafi tunda ta mallaki hankalin kanta, Wani irin washe fuska momy tayi "nadade ina hango wannan hadin to kinsan halin d'an gidan nawa bayason babbar mace wai sun bude ido kiji min shirme fa, Al Ameen yace "indai batada miji tsayayye zan yi magana da Alhaji bello mu tsaida zance a bashi ita a wuce wurin, "toh ku tattauna inkun gama komai sai infada mai Amma akwai tsiya fa kasan halinka ya dakko harma yafika kafiya sadiq karyazo ya sa Y'ar mutane a gaba ya wulakanta, "Zankoci mutuncin shi inya wulakanta min ya wallahi, inji RAHAMA don haka zan bashi mugun gargadi akan Y'ar nan kafin ma a daura, "toh Adai fara tanbayar ubanta muji sai ka kira su Husna da Aliyu ku tsara Abinku nidai ina gefe, tafada cikeda farin ciki ranta yagani har ana zancen Auren jikanta,........ πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* 6⃣3⃣&6⃣4⃣ A kwance yake akan wani tafkeken gado yana faman juyi shikadai domin tunjiya yakasa bacci, hannu yasa yana dafe kasan shi tareda jan numfashi na wuya, ko runtsawa baiyi ba tsabar wahala a daren jiya, don haka wayar shi ya janyo yana nishi dakyar, bugun farko ta daga, saida ya gyara murya yace "grandma kinfadawa Dady? Banji me take fada ba yace "gakiya suyi sauri nidai su min Aure kafin in mutu wallahi nakasa bacci tunjiya marata ciwo takeyi grandma, yafada yana nishi, "kuma ni banason Y'ar jami'a budurwa nakeso wallahi wadda zanbude da kaina, Datse call din yayi jin ya kunna kakar tashi tafara ruwan fada, yace "Allah ya barmin ke grandma, dakyar ya mike ko iya tsayawa straight baiyi saboda yanda yakejin ciwon marar tashi, Wanka yayi tareda shiryawa cikin native wear ya fito yana baza kamshi da Annuri fadin haduwar wannan gayen ba a magana domin ya gaji kyau ta koina, Motar shi ya fada ya nufi hanyar gidan su daga quarters din da yake nasu na ma'aikata yana tafe yana tunanin yanda zai hada ido da momyn shi, don yasan ba wani iya sakewa takeyi a tareda shiba saboda kunyar ta, tundaga gate masu gadi suka fara miko gaisuwa, hannu yake daga musu kawai har yayi parking ya sauka, masu aikin gidan ta ko ina suna harkar su, Katon falon ya shiga wanda ya samu momyn shi da dadyn a zaune, gab da juna daga gani hira suke mai dad'i kamar koda yaushe, rayuwar iyayen nashi na matukar burgeshi, tun tasowsr shi bai tabaji ko ganin fadan su ba he pray Allah yasa shima yasamu Abokiyar zama mai hakuri irin momyn shi, Yanayin Sallama suka d'an gyara zama, ya dukar da kanshi har zuwa gaban su, "good morning Dady, momy good morning, yafada a jere, "how are you? Baban ya Amsa tareda zuba mai ido " naji sakon ka wurin momy na, me yasa kakeson damun matar nan ne kai, wato bazaka iya zuwa kai tsaye kafada min ba ko? good kaje ka shirya mungama magana end month za a daura maka Aure da meenal, Wani irin zabura yayi ya kalli dadyn nashi, "Dady wace meenal din? " Amina Y'ar uwar ka, "please Dady bana sonta she is my mate fa haba, ina ma laifin Aisha ko kanwar ta but meenal da tare ma muka gama school nidai Dady nama fasa Auren, "Saboda kafita daraja ko me kake nufi,? Inji momyn nashi, "toh kafita idona in rufe tunda ka iya bude baki kace Aure to Angama get ready yanda dadyn ku yace haka za ayi, kuma wallahi zamu hadu dakai inka wulakanta min ya' Katashi ka wuce, tafada tana mikewa, tabar musu falon, dukar da kanshi yayi domin bayason fushin momy sam ita bata mai sauki Amma Dady yana lallashin shi domin Allah ya dora mai son shi sosai, Lallashin shi yafarayi tareda fada mai yayi BIYAYYA zaiyi farin ciki, Auren biyayya nada riba Abubakar zakayi farin ciki insha Allahu kaji, ya aikin naku? "Alhmdulillah yafada ciki ciki, Allah yasani he is not happy at all duk da Auren yakeso shi baya son saura gaskiya budurwa yakeso shi wannan yarinyar ma baisan ya takeba don bai taba tsayawa ya kalleta na minti biyu ba a fisge yake ganin ta ya wuce, Wallahi da yasan ita za ace za abashi da ya hakura da zancen Auren saidai sha'awa ta kashe shi da dai ya Auri macen da har ta kammala degree, Shifa yana son Auren under age ka more sadakin ka yanda kakeso Amma ka Auri Y'ar jami'a ai kai zata more, Mikewa yayi ya nufi dakin shi dake cikin gidan tareda fadawa mai aiki takawo mai breakfast, dakin shi ya tafi fadawa yayi kan kujera ya rufe ido yana ya mutsa sumar kanshi, "I don't want her yafada can kasan makoshi, Har saida mai aikin ta yi Sallama ta shigo tareda ajiye mai Abincin ta juya, ya gyara zama ya fara taimakawa kanshi, Karfe goma na safe ta iso gidan na momy RAHAMA, tun shigowar ta ta hango motar shi wani irin farin ciki taji ya mugun rufeta, zata ganshi a arha yau bayan ta kwana tunanin shi, bata taba tunanin ganin shi a gidan ba tasan yafi rayuwa a gidan grandma shiyasa tanason zuwa gidan duk da zata iya zuwa sau goma bata ganshi ba, Cikin natsuwar ta ta isa cikin gidan tanajin kamar anyaye mata duk wata damuwa da ta kwana da ita domin jiya sam bata iya runtsawa ba saboda tunanin in har anhada ta Aure da wani to akwai babbar matsala kuwa a rayuwar ta, domin soyayyar sadiq tayi mata karan tsaye a zuciyar ta, Dakin su Aisha ta nufa wanda ta samesu suna maida bacci, ta buga kafaafun su "ku har yanzu gari bai waye muku ba? " dakyar suka iya bude idanun su " Aunty meenal yau ba school to bari mu huta kawai ni har na tashi zan fita naji shigowar dodo gidan mu dole na hakura nadawo inji Fatima , "Ai ni ina jin kamshin Arnen turaren shi nace wahayi ya sauka, Amma kunsan ni da son jin gulma, naji ana zancen wai Aure yakeso kiji d'an rainin wayau shida bai kallon mata, wace macen cema zata yarda ta Aure shi, Wani irin faduwar gaba Meenal taji tayi saurin mikewa " ina momy? Tace musu, "inaga takoma dakinta kije kigani nidai yau ina daki sai ya sadiq yabar gidan nan, tafada tana koma kwanciya, Fita meenal tayi cikin wani irin tashin hankali "Aure yakeso that' means yanada wadda yakeso kenan, wani irin tukukin kishi da bakin ciki ya rufe mata zuciya, Wallahi batason taga ko wata mace ya Kalla bare zancen Aure bazata iya jurewa ba gaskiya zuciyar ta zata buga, Jin muryar momy yasa ta shiga taitayin ta, " Amina kinzo? "Eh momy ina kwana tafada tana saita tunanin ta, "lafiya kalau zo muje daga ciki, bin bayan ta tayi har cikin part din ta, a falon ta suka zauna, "bakya bukatar komai? kije ki nemi Abun motsa baki a kitchen, "na Koshi sai zuwa Anjima tafada tana dukar dakai, "Amina kinsan me yasa nakiraki? Girgiza kai tayi, " ok inaso inbaki wani misali ne sannan ke ki yankewa kanki hukunci da karan kanki idan kinso zaki yi farin ciki nan gaba idan kin bijire zaki yi kuka da kanki, wanda shine banaso, Kintaba sanin cewa dadyn su Aisha shine aka fara zabawa Yaya HAJARA ta bijire? Dago kanta tayi ta kalli RAHAMA a natse take fada mata yanda maman ta ta bijire daga baya tadawo tana data sani saboda zugar kawa, datakai ta tabaro, Banyi niyayyar fada miki ba Amma yaya tasa infada miki komai domin karkuyi kuskure irin nata, Na Auri dadyn su Aisha lokacin batareda inaso ba Amma BIYAYYA da kuma son rufawa iyayen mu asiri yakawoni wannan matsayin wanda nasan idan kikayi BIYAYYA kema wata rana zaki fimu farin ciki, don haka yanzu kiyiwa kanki duk hukuncin da kikaga shine dai dai, Wasu irin hawaye masu zafi suka zubo mata ta share tareda dago kanta ta kalli RAHAMA " momy I promise you nima zanyi biyayya insha Allahu domin insamu dacewa duniya da lahira koda yau su baba sunbani miji zan karba bazanso inyi kuskuren da mama tayi ba, koda kuwa Auren zai zamo Ajalina, tafada tana faahewa da wani irin kuka, Tuni RAHAMA taji tausayin ta ya rufeta ba Abinda ta tuna sai lokacin da aka ce ta Auri Al Ameen, Allah kadai yasan irin Abinda ta hadiya ita kadai sai d'an Uwan ta da ya kwantar mata da hankali, Allah sarki yaya Aliyu, tafada tana tuna baya, yau gasu sanadin ta, duka suna farin ciki, rungume Meenal tayi cikeda rarrashi tace "ya isa ko insha Allahu zakiyi farin ciki like me wata rana, Daga kai tayi Kawai ta mike tace momy nagode sosai, ta fita tana tunanin da badan komai a rubuce yake ba datace maman ta tayiwa kanta sosai domin ita kanta tana mugun sha'awar rayuwar gidan momyn rayuwa ce data ginu a kan tsari na Addini da tsantsar tarbiya ga daula kuma wadda suma suna lasawa, Zatayi iya kokarin ta taga ta zare soyayyar sadiq a ranta kodan ta tsira da mutuncin ta domin tasan bazai taba sontaba, Amma kuma tayaya zata iya cire son da batasan lokacin da ya shigeta ba, Dakin kannen nata ta koma ta samu sun tashi yanzu har suna gyara dakin nasu, Tace "ina brother DJ? Wato kamar yanda nafada yaran RAHAMA su hudu ne a yanzu Sadiq da kanin shi Auwal sai Aisha da Fatima, wadda itace karamar duk da kusan kansu daya kamar Y'an biyu saboda bawani tazara a tsakanin su duka ya'yan nata kaida kai ta haifesu, "Ai yaya Auwal na gidan Auncle Aliyu kinsan harkar su tafi tafiya shida sa an shi abokin burmin shi, yaya nasir, d'an murmushi tayi kadan tasan bazasu taba rabuwa ba koda yaushe suna tare bama ka gane ba uwa daya sukeba saboda kamar jini da sukeda, kamar ba kannen taba saboda maza yanzu suke saurin girma, Wayar ta taciro ta kira number nasir domin tanaso ya maida ita gida don napep ta biyo, a kwance suke a dakin nashi suna hira, " wallahi dude da badon yaya Sadiq da ya min karan tsaye ba ko tsab zan iya fitowa infada wa momy ni inason meenal yarinyar taji kaya malam, Wani irin mugun kallo Auwal ya watsa mai "amma bakada kunya wallahi inazaka kai ta yayar kace fa? "To sai me niba namiji bane ai ina fada maka tunda ya sadiq baiyi Aureba muma bamu isa mufito mufada ba Amma yau dazaiyi Aure wallahi ballo ruwa zanyi abani ita in more, kai dude mace cefa har da Rabi infada maka, "You are mad wallahi bari ajika zakayi bayani, " Allah mugun burgeni takeyi she get everything malam everything yafada yana tuna how her body and shape are, Karar wayar shi ne yasa ya yi saurin dagawa, ganin sunan ta, " hello meenal, " come on mara kunya nidai kazo ka mayarda ni gida a napep nazo " ok yafada yana dirowa, shirya muje gidan ku tana can, "nifa ba zuwa gidan nan ba yau weekend gayen nan may be yana gida, "Toh meye muje don Allah, yafada yana daukar key, tasowa yayi suka fito, Daidai Maman nashi na fitowa daga kitchen, masha Allah nafada domin mata sunzama iyaye Husna ancika ko ina anzama mama da yara uku ga nasir sai kannin shi biyu mata, "Ina zakuje ayawo? " gida zamuje mom Auwal yafada, " ok ku gaida Aunty RAHAMA to, momy dady ya tashi? Aa tafada tana karawa gaba, They really like this family kowa d'an Uwan kowane, Ga hadin kai da karfin zumunci, Allah Allah takeyi su iso tabar gidan itama domin sam batason ma taganshi ya fama mata mikin da take kokarin rufewa, don haka ta fito tareda Sallamar momy, tace zata tafi, leda ta mika mata tace ta kaiwa yaya HAJARA, sannan ta fita, Daidai suna shigo da motar su cikin gidan itama tana fitowa, Budewa kawai tayi tashiga, suka fara gaisheta, " kuna kusa ne koda nakiraka? "Aa kawai munyi gudu ne Karki gaji kihau napep, and I dont like it ace classic beb kamar ki a napep, " hmm har mashin ma zan iya hawa inta kama, bawai napep ba kawai don yama fi sauri, "Malama ki koyi mota kawai a baki ta hawa tunda kinada ni, nasan kota mama Hajara kya hau, "lallai mama ce Zata bada motar ta bakaji da kyau ba mama ce zata wani bari a hau mata mota yanda take mugun jida ita dinnan , Dariya sukayi har suka sauketa, saida suka shiga suka gaida maman suka tafi, Ta mika mata sakon tareda zama tana bata hakuri, " mama kiyi hakuri bazan kuma musu dakuba ko yanzu kuyi mini Auren na shirya, "Alhmdulillah naji dadi Sosai da bakiyi shirme irin nawa ba kuma ki kwantar da hankalin ki zakiso mijin da za a baki insha Allahu , yau bagani ba a gidan baban ku kuma ina farin ciki, me ya same ni? Don haka kibi iyaye ya'yan ki su biki kema wata rana............ πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* 6⃣5⃣&6⃣6⃣ Bacci Yayi sosai a part dinshi, sai kusan Karfe goma sha biyu ya tashi ya yi wanka tareda barin gidan batareda ya waiwayi kowa ba, grandma Kawai yakeson gani, Tunda ya shiga gidan ma falo kawai ya zube ba kowa ya runtse idanun shi so yake ya tuna if ma tanada Abinda ke burgeshi a jikin mace, don baya wani tsayawa kallon ta shi baifa masan kalar ta da kyau ba, duk da yana son Aure and bai kumada zabi, still baya sonta she is too old for him. Fitowar grandma ta ganshi zaune ya runtse idanun shi, tace "ikon Allah kai kuwa ka shigo gidan bako sanarwa saidai infito inganka lafiya kuwa? Bude idanun shi yayi ya kalle ta " Inafa lafiya don Allah kinja sun likamin wata meenal gaskiya nidai an cuce ni da kuruciya ta a manna min tsohuwa, "Iya shege sa ar Husna ce ita ko sa'ar RAHAMA? Saurin kallon grandma yayi "haba kuma yazaki ha data da su momy na, "eh naga kace tayi tsufa shiyasa na kwatanta da iyayen ka, " gaskiya ayi maganar gaskiya bana sonta ni impact ma I don't like this hadin zumunci or what ever you call it bazaku nema min a waje ba ni Allah bana son raini and kinsani raina ni zatayi tunda tasan ba wai na girmeta bane, please grandma kisa a janye ni na hakura a barni kawai Abinda nakeji ya kashe ni, "To ai yanzu ni magana ba tawa bace komawa zakayi inda kafito kafada musu, Kuma rayuwa mutum inyace zaiyi taurin kai shi zaisa wuya, naga ubanka ai gashi nan yau bazakace shine yayi ta min borin bayason momyn naka ba kaima haka za ayi muje zuwa, meye laifin Amina yarinya ga kyau ga ilimi ga natsuwa kuma gata jinin ka to meye matsalar ka? kasan daga inda tafito bawai baka sani ba, "Ni yanzu nagama magana can maka inkaso in an daura sai ka saketa kawai yafi sauki nidai bazan zama tsohuwar banza ba, Shiru kawai yayi shifa bawai wani Abu yake wa guduba yanda zai iya wani matsawa gareta bayan sa'ar shi ce, kuma saboda yasamu wurin sauke bukata yake so yayi Auren, "Grandma yanzu don Allah Kifada min yanda zanyi rayuwa da ita bayan kinsan Dalilin yin Auren? " kai kaci gidan ku kaji, meyasa bakajin kunyar fadamin Abinda kaga dama, tashi kabani wuri kaji, Dariya yayi kawai yace " a kawo min Abinci yunwa nakeji, "Ka karya ma kuwa yau? "Eh a gidan MOMY na, kwalawa mai aiki kira tayi tasa ta hado mai irin Abincin da yakeso, saida yaci yayi kat yafita wurin Abokan shi domin yau ranar hutu ce a wurin shi, Kwance take tana mafarkin shi mai dadin gaske, wai yana fada mata magan ganu masu dadin sauraro, har wani irin murmushi takeyi saboda jindadin mafarkin, kanwar tace ta buga kafar ta, " Aunty kitashi baba nakira, Tafada bude idanun ta tayi cikeda jin haushin rashin karasa mafarkin nata taso yakai ga rungumar ta cikin jikin shi din nan mai shegen tsada, Saurin tashi tayi tana Addu ar Allah ya yaye mata wannan jarababbiyar soyayya tashi domin tasan baza ma ta taba samun shiba ya mata nisa nesa ba kusa ba, Cikin sauri ta zura hijabi tayi dakin iyayen nata, a zaune suke kamar koda yaushe, tsugunawa tayi ta gaida su, "Amina ina fatan bazaki watsa min kasa a ido ba domin nariga na tsayar da maganar Aurenku keda kannen ki kindai san nafada miki bazan Auradda su ke kina zaune ba, Wani irin bugawa taji kirjin ta yayi, shikenan karyar mafarki ta kare bata ba Sadiq, " don haka nan da sati biyu za a daura muku Aure kuje kufara shiri kawai, tashi kije, yafada yana mikewa yabar gidan batareda yabi ta kanta ba, Ko motsi kwakkwara ta kasa yi saboda tashin hankali, sati biyu Auren ta, innalillahi, ta furta tareda karasa zube wa a zaune da kyau, tashi HAJARA tayi tayi cikin dakin ta ta kyaleta domin tasan bazama ta iya wani dogon turanci ba, Itada Allah yawa baiwar samun miji kamar sadiq zata tsaya shirme, ta yi irin nata ita zata wa kanta hasara, Ta dade a zube batasan me take tunani ba, saida kanwar ta tashigo tace "Aunty ana kirankii a waya tarda mika mata tadawo hayyacin ta, karba tayi ta ruga, da gudu cikin bathroom din dakin su saida ta zube ta toshe baki tareda, sakin kuka mai ciwon da ba mai fahimtar ta sai itada zuciyar ta, "kaicona wanna zuciyar bata, yimin Adalci ba Aure na sati biyu innalillahi wa inna ilaihirraji un, tafada a rarrafe kamar zuciyar ta zata fito, Tasha kuka kamar zata shide ga wayar ta nata kuka batama san who is calling ba, Saida taci ta Koshi ta lallashi zuciyar ta ta fito domin ba mai lallashin ta, Idanun ta sunyi mugun kunbura, saboda kuka, saida tayi sallar la'asr ta roki Allah da ya rangwanta mata akan wannan Al amarin da zuciyar ta ta tura ta, kafin ta janyo wayarta taga miss call's din nasir ne birjik da na kawayen ta, nasir ta fara kira, murya a dashe tace "brother ya akayi? Shiru yayi kadan tareda yin Ajiyar zuciya "Meyasa baki daga kirana ba? Kindaga min hankali wallahi, "am sorry inada uzuri ne, " what happened to you? Naji muryar ki na rawa, are you crying? Wani sabon kuka taji yazo mata ta fara yi kamar dama she is looking for some one to listing to cry, "Subuhanallah ya furta meye haka? Me akayi miki? "Am getting married in two weeks brother, "what???? With who? "I don't know nima baba yafada min yanzu, nasir yazanyi rayuwa da wani bayan I love some one deeply in my heart I love him more than myself, Wani irin sanyi yaji jikin shi yayi "who is that lucky guy? "Please don't tell any one, is my screat, "I promise, "Sadiq I love him so much tun bansan me so yake nufiba, the worst part shine kasani he don't even know my face bana tunanin ya taba ma kallo na sau biyu, Don Allah Nasir ni mummuna ce? Banida Abinda zanburge shi ne? Ko yanada wadda yakeso ne? Wani irin kululu ya hadiye tareda ayyana this yaya Sadiq is something else, Harda mace kamar wanna tana mai so mai karfi, how he wish yakai yace yana sonta da he want think twice to propose to her,. "Am sorry sister yafada can kasan makoshi, naji shima Aure zaiyi in two weeks din so please relax and cam your self down, "Love is painful musamman kana son mace and you don't know how to tell her or may be tafi karfin ka, I understand your pain really, haka suka rabu a wayar kowa na swallowing bakin cikin rashin Abunda yakeso, Tashi yayi ya nufi dakin Husna, tana gaban mirror ya matsa ya rungume ta tareda a Biyar zuciya, Da yake ta hango shigowar shi kawai juyowa tayi ta bata fuska, "wane irin salon rainin wayau ne wannan ka koma jariri ne? " sorry momy am very worried ne wallahi, "about what? "Aunty meenal takirani tana kuka wai Aure baban ta zaiyi musu, gaskiya baban su nada matsala, Gyara zama tayi kan stool, ta kura mai ido, "Sadiq din ne batason Aure da za abata kome? Amma yarinyar nan ta sake tayo halin uwarta zata ji jiki kuwa, yarona da Y'an mata ke rububin samu take wa kuka tasame shi a bagas tana kusan sa'ar tashi, Saurin riko hannun momyn nashi yayi " momy ya sadiq zata Aura? "Eh, Hmmmm, ok ya fada yana sakin ta ya fita a dakin kawai jikin shi a sanyaye, a zuciyar shi yace "relax meenal kinsamu zabin zuciyar ki Amma ni sai hakuri, and am happy for you, yafada yana komawa dakin shi, zaiyi iya yinshi ya goge tunanin ta, anyway yasan ta fi karfin shi don haka Zai tayata murna da farin ciki, ******************* Shirin biki sukeyi sosai Auren Y'an gata ta ko ina, HAJARA da kanta ta dage tana gyara Meenal, farin ciki ne a zuciyar ta fiyeda tunani, Allah kadai yasan me ya boye a cikin mukaddarin rayuwar su don haka dole ta godewa Allah bata Auri Al Ameen ba yau ga ya'yan su zasuyi Aure, Allah mai girma, Koda yaushe cikin kukan zuci Meenal take domin kukan ma yadaina fita mata, gashi bata fita konan da can saboda mai gyaran dake musu itada kannen ta ko kawayen ta bata fada mawa ba don gani take ba Auren farin ciki zatayi ba mezatayi da wasu kawaye, kannen ta dai Fati suke shiryawa na fitar hankali wanda tace bata ciki, Gefen Ango Sadiq kuwa aiki ma yataso mai suna bakin border kwana biyu baya zama duk shirin da akeyi bai sani ba, Su Husna dai sun karbi kudi dole a wurin shi, da aka tsantsara mata lefe na kece raini, grandma tace sai Anyi set Biyar Auren sadiq dinta, akwuwa an narka dukiya, Ga dalleliyar mota Y'ar yayi ta mata Y'ar karama dall a leda, daga Al Ameen, RAHAMA kuwa gold ta zuba masu shegen tsada don tace Y'ar tace ko badon zata Auri sadiq ba, Sai Ana saura two days ya dawo, yayi mugun mamakin ganin yanda gidan su ya cika makil da mutane, sai a lokacin ya tuna da wani zancen Aure, don haka juyawa yayi kawai yayi gidan shi a GRA, yayi matukar mamakin ganin an gama tsara komai an shirya dakunan shi da gadaje masu tsada komai Italian, Imagining yayi dama Ace wata ce za a Auro mai ba wannan yarinyar da sam baima san yanda zai iya sarrafata ba, Wallahi da ya more sadakin da baban shi ya biya mai, a daren farko Amma shi yazaiyi da ita karshe ma raini zai shiga tsakanin su tana ganin they are age mate, mtswww tsaki yayi, "nida keson Aure zasu hadani da wanna dama banfada ba na bari sha'awar ta kashe ni, Yasan yau ma inyace zaiyi bacci a gidan nan zai yi kwanan wuya don kwana biyu don yana busy ne yasa ba abinda yadame shi Amma yau yanda suka kawata gidan nan dole yafara tunanin samun wurin da zai juye ruwan jarabar shi, Wanka yayi ya canja yayi gidan kakarshi kawai, can ma yasamu tanata hada kayanta domin dole zata koma gidan nasu saboda biki, "wai ina zakije ne haka? "Gidan ubanka zanje wurin Aure ko kar inje? "Hmm grandma please ni fa am not happy about this marriage at All amma ke sai wani rawar jiki kikeyi nifa dama kunfasa meye Amfanin Auren da ba biyan bukata, Zama tayi ta zuba mai ido, " fadamin me kake nufi? Gyara zaman shi yayi ya falle idon shi don akwai rashin kunya tsakanin shi da ita yace" nifa ko wallahi bansan wace irin rayuwa zanyi da sa'ata ba, and secondly kinsan ra ayina banason babbar mace, ni nafisan undergraduate wadda zan juya ta, yadda nakeso, but wannan cewa zatayi ma may be am too young for her, "You are mistaken, yarinyar na sonka sosai couse Nasir yafada min dazu she is crying batason Aure saboda she is Already in love with you,tana tunanin wani ne na daban zata Aura bakai ba, kaga zakaji dadin zama da ita saboda Already ta rayu da soyayyar ka, Wani irin kallo yayiwa grandma, " she loves me? How? Abin yajishi wani iri yazata soshi bayan bai taba koda minti biyu tareda itaba? Yasaba jin Y'an mata na fadamai suna sonshi but bai taba jin Kalmar wani iri ba sai yau da aka fada mai the girl he is going to Mary is already in love with him, this is strange yafada domin wani irin strange feeling yakeji a zuciyar shi shidai yasani, duk yaran family dinsu bai taba tsayawa da kowa kona minti biyu ba impact wasuma ko a hanya zai iya wucewa su wuce he don't really no them, ita kanta bazai fadi how she look ba, Kawai tsintar zuciyar shi yayi tana sakewa tareda jin wani irin feeling na girman kai tana sonshi har tana kuka, Hmmm so yake yaga yazatayi if tasan shi zata Aura? Wow Abin zai matukar kayatar dashi sosai Allah yasa kar Afada mata shine, kawai yaji yanaso yaga how she is going to react Abin zai mugun burgewa, he is eager to see that, "Idan ka gama tunanin tashi ka kaini gidan naku, grandma dinshi ta fada, Zabura yayi yace suje, don he is already lost, thinking of some one loves him deeply har tana kuka because of him, makes him feel proud, shi baida lokacin kowa mata ma tun tashin shi baya harkar su da wuya ya fita shikadai yaje wuri saboda his father is very protective about him tun yana yaro ma lokacin da ya girma ma baida lokacin shirme friends ma saidai na school he is like his father baida kwashe kwashen friends, Shiyasa yake jin wani iri akan abin mata kuwa masu binshi wasu a wurin aiki ne wasu a Instagram duk da bawai yana advertising kanshi bane but ansan waye shi, Sannan yanzu aikin shi da koda yaushe yana yawo baida lokacin all that stuffs, Sha'awa kuwa is his nature wanda yanaji bakaramin wuya zaibawa mace ba inta shigo hannu, but what about this one? Har yakai grandma gidansu baice komai ba yana faman tunani, yana tsayawa tace "Alhmdulillah tunda ka kawoni lafiya saika wuce ace mutum yayi shiru yana tunani ayita magana ba Amsa tunanin ma me kakeyi? "Nothing bari inshiga ingaida momy dazu nazo nakasa shiga saboda mutane, don haka bayanta yabi tareda daukar jakar ta suka shige, RAHAMA ta taso da sauri tana tsakiyar kawayen su da kuma husna itama suka taresu, gaida su yayi Husna ta hade rai, "kai wane irin ango ne kamaje wurin Amaryar taka kuwa? Dukar da kai yayi " no momy yanzu fa nadawo garin, " ok kaje kabasu kudin lalle, ", Hmm tom yafada ya na barin gidan, bayajin zai iya zuwa gidan Amma shiba marowaci bane don haka wani yaron gidan ya kira ya cire dubu hamsin ya ce yaje gidan mama HAJARA yabata yace kudin lallen Amarya ne, Gefen meenal duk da bata farin ciki amma ta gyaru in and out har wani sheki fatar ta keyi saboda gyara ga wani laushi ita kanta sai shafa jikinta takeyi saboda laushi, tafi kannin ta kyau nesa ba kusa ba saboda ita kama take da maman ta harma tafi maman ta komai, Kallon jikinta takeyi sosai "ina ma yaya Sadiq ne zata Aura da tasan dole taja hankalin shi don tasan ita din ba macen da namiji zai kibace da garaje, Kannin tane suka shigo "Aunty Anjima fa akwai dinner angwaye zasuje don Allah ki kira brother inlow shima yaje, kallon banza tayi musu tareda yin shiru don bama tason dogon turanci, Haka suka gama naci suka fita, Karfe bakwai na daren kowa yagama shiri ana jiran da anyi isha a wuce wurin party ita kadaice kwance ba ta shiga sabgogin su, Mama HAJARA ce ta shigo, "ke tashi ga mai kwalliya tazo kishirya kema kije, "Mama don Allah kibarni wallahi zazzabi ma nakeji, "banson shirme kitashi nace ko ranki ya baci kinji, Ba musu ta mike tuni taji ma zazzabin yazo da gaske Allah yagani batason zuwa ko, ina impact she is not ready to meet who ever he is, Amma dolenta ta shiga ta tsaro wanka ta tsane jikinta tunda bata salla ta zauna aka tsara mata ado na daukar hankali, wata doguwar rigar material kamar wedding gown sky blue kamar French less ta hadu ga bayanta najan kasa ta saka make up artist din ta daura mata silver head ga purse da takalmi suma siver saman rigar net ne kana ganin yanda kirjin nan kamar suyi Amai saboda cikowa da turowa fadin kyanta bata time ne gashi anzubo Sumata da tasha gyara har baya, fuskar tace kawai ba fara'a Amma ko ina masha Allah, Tana kammala wa mama ta shigo tayi tasbihi tareda riko hannun ta suka fita har waje tasaka ta a wata mota itakadai sai kawar ta da batasan ma tazoba driver yaja suka fita, "Amma meenal bakida kirki ko ki hayyace ni? Ai gashi yanzu mama ta kirani nazo, Gaskiya Angon nan zaki haukatashi idan yaganki babe, Matse fuska tayi "Hmm am not happy fa bakya gani" kekika sani dai ni baruwa na mama tace inkula dake, Gefen Ango ma momy Husna ta kirashi tasa ya shirya dole ya tafi shida drivern shi yana imagining yanda zai kalleta so yake yaga reaction dinta ma don haka ya matsu suyi two eyes ya kara jan Ajin shi, gashi cikin farin yadi mai tsada yayi matukar yin kyau kanshi da hula Y'ar gaske yana buga kamshi da sheki gemun nan na gayun yanzu yasha gyara, Wayar shi yake matsawa a natse....... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* 6⃣7⃣&6⃣8⃣ Hole din yayi matukar cika da jama'a kawayen Angwaye da Amare, gefen Meenal ma kawayen ta sun cika wurin tab wainda bata masan kawarta ta gayyace suba, har sun buga Anko Abinsu pitch color gaba daya Y'an matan wurin, Su Auwal da nasir ma sunsha Adon su cikin manyan kaya dinkin gayun yanzu, Sai kaiwa da kawowa sukeyi, A lokaci daya Amare suka shiga cikin hole din wanda kawaye suka take musu baya cikin burgewa ga kida na tashi ta ko ina na wakar Aure, suna taku a hankali, Lokacin da Meenal ta iso har kannin ta sum gama zama da Angwayen su, kawayen ta suka take mata baya, wainda tayi matukar mamakin ganin su a wurin Suka samu nasu gefen suka baje, wanda tace bazata hau wani high table ba tunda ba ango, baza idanu takeyi ko zatagan shi shima, amma tasan may be bazai shigo wannan taron da matar da zai Aura ba tunda yanaji da girman kai da jan Aji, Taso taga lucky girl din ta taya ta farin cikin samun burin kowace mace, Kawayen su nata surutu ita kuwa tayi tsit duk koda tan da sukeyi bata jinsu saida taji hole din ya dauki sabon hayaniya, domin ya iso da tawagar Abokan da bawani son hulda yakeyi dasu ba wainda baisan how comes suka san he is getting married ba, sun buga Fararen kaya like him saidai banbancin kudi da kuma haduwa, suna cewa "Mr custom ina Amaryar tamu naga anyi occupying ko ina,? "Yeah koda akwai space bazan hau sama ba, nasir ne ya tarbesu tareda nuna musu wurin da tasu Amarya take, itada kawayen ta wanda inka kalli fuskar ta zakasan her mind is not there, tayi Nisan Zango a tunani, kawayar tace tace "babe su waye waincan kuma? Wow look at that guy, tafada tana kallon Sadiq dake haska hole din, Daga kanta tayi ta kalle su, wani irin faduwa gaban ta yayi jitayi gaba daya tarasa sukuni kamar ya kuma zuba mata wata sabuwar gubar soyayyar shi a cikin zuciya, tasan yazo saboda kila matar shi na zuwa, wani irin tukukin bakin ciki ya turni keta don wani irin kyau taga ya kara da cikar haiba, Dai dai wannan lokacin ne Nasir yake nuna musu Amaryar tasu, wanda ya dago kanshi cikin Sauri domin he is eager to see his wife to be, wadda ke sonshi har tana kuka because she loves him, Abun na mugun faranta mai rai dasa shi jin wani irin Alfahari, Wani irin shocked da kuma mamaki yasa ya kasa cire idanun shi akan ta, matan da suke zagaye da ita sunkai goma amma she is different, she is the shining star among them, wani irin hadiye miyau yayi tareda ware ido yana ciyarda lafiyayyun idanun shi the best food, "ist real? Kodai she is not the one? Don yasan the girl he is going to Mary is his mate but this one is young very young har su Aisha sunfita cika wuri, Sandarewa yayi yakasa motsi One of his friend ya riko hannun shi let go my friend ga Amaryar mu can yakara tabbatar mai like yadda nasir yafada, wanda su sam basu lura da yanayin da yake ciki ba, he is completely lost, wurin kallon ta, A cikin natsuwa da takun kasaita tareda jin wani irin girman kai na kara kamashi, Tuni ya kara gyara fuskar shi domin gudun karta ga damar shi ba, saidai yasha mugun mamakin ganin taki ko kallon inda yake, Abokan shi cikin fara'a sukace Amarya sannu ko, Amsawa tayi tareda kyale kowa, gani takeyi kamar zolayar ta akeyi don kannin ta duka gasu da wainda zasu Aura but ita she don't even know the husband, Kasan cewar kujerun round ne masu daukar mutun hudu hudu don haka itada Y'an matan ta sunyi occupying kusan uku, yanzu da angwayen sukazo suma suka samu nakusa dasu wanda tuni sukayi mix maza da mata akafara Abinda aka saba, Instead of ya zauna kusa da ita sai ya zauna opposite to her he can see All her reaction batareda yana kallon taba, he is very shocked ta reaction dinta like Batama taba ganin shi ba ma, kodai ba gaskiya bane she don't love him, Amma kuma grandma bazatayi mai karya ba, don haka wayar shi ya daga ya saita camera yana kallon fuskar ta harda zooming yanda zai gani da kyau, . Abokin shi ne yace "kai I don't understand this wane irin ango da Amarya ne ku? "Hmm I think I told you she don't know am the ango so just forget her, all his time and attention yana kanta, har zuwa lokacin da aka fara sakin sauti Y'an mata dai sunji komai Abokai sun shaida musu don haka sukam sun saki jiki suna kallon how this game is going to end, Ganin kanin ta narawa da mazajen su ta mike a natse tana gyara rigar ta dake jan kasa, figure dinta yabi da kallo inside his camera up and dawn, kafin ya sauke wayar ya zubawa kirjinta da yanzu idanun shi suka kai kai, "you see that's the exact problem, Y'an matan jami'a a shameless she no Aure zatayi Amma tafito ko gyale ga tsagun nonuwan ta yana gani ta saman suna wani irin daukar hankali da sheki, hips dinta kuwa, Hmm ba acewa komai wani irin motsi yaji lafiyar tashi tayi yayi saurin dawowa hayyacin shi by then har ta isa tsakiyar filin tafara takawa jikinta nadan rausaya tafara musu liki Y'an hamsin hamsin, sababbi, Jin yayi zuciyar shi tayi mugun sosuwa nafarko she don't even look at him na biyu ta na rawa ga maza sun cika wurin Abokan angwayen wasuma ganin ta tuni suka koma yimata liki tana d'an takawa, Kannin ta ne sukace "Aunty yaya Sadiq yaki biyoki? " me ya hadani da shi da zai biyoni? Tafada daidai lokacinda ya taso da tawagar Abokan shi da kawayen ta ya ballo hancin Y'an dubu dubu, tun daga hanya yafara zubawa kasa mc na kurma kirari, Yaji Kalmar su ta karshe wanda tuni ranshi ya baci sosai don haka ko liki baiyi mataba kanin ta kawai da mazajen su yayi wa, juyowar da yayi yaga maza ca akanta suna mata barin kudi, he don't know how yaji kawai ya juya ya riko hannun ta cikin bazata taji andamketa da wani irin hannu mai taushi da kuma fadi, wanda taji palm dinta na iyo a ciki, dago idanun ta tayi sexy ta zuba cikin nashi masu cikeda rigima iri iri, Wani irin shocked sukaji a lokaci daya yanajin how soft and warm her palm are a cikin nashi, wani irin ihu Abokan shi da kawayen ta suka buga ganin wata irin salon soyayya da kuma sabon salon girman kai a wurin kowa, Y'an mata da basu san what is going on ba a wurin tuni suka fara ganin lallai meenal is the best don ta samu zuciyar yaro kamar Sadiq, Samu yayi ya saita tunanin shi ya jata a natse suka nufi hanyar fita, suka bar hole din, mamaki ne makil a cikin zuciyar meenal meye haka yau? Gayen datake neman samun damar ko kallon ta yayi shekarun baya har zuwa yanzu bai taba bata one good look ba yau shine yake riko hannun ta a cikin nashi he is giving her strange look and feeling a zuciyar ta, what is he doing? Saida yakai ta can bayan wurin wajen da bakowa sai fulawoyi da furanni masu kyau ya wurgata gabanshi ta tsaya tana ware ido da tunanin what is wrong with him? Kafin ta gama tunani ya matsa gab da ita, tana jin numfashin shi mai dadin kamshi da kamshin shi da ya cika ko ina, yace "were are your manners? Dago sexy eyes dinta tayi tace "excuse me? Don bata fahimci me yake nufi ba kirjin ta ya Kalla ya hadiye yawu masu yawa don yaga how huge and beautiful they are inside the gown, Kallon inda idanun shi suka nufa tayi taga me yakewa irin wannan kallon saurin dago idanun ta tayi ta watsa mai kallon Karfa ka raina ni dayawa we are mate fa, don yaga tana kiranshi yaya that doesn't give him the right da raini zai shiga tsakanin su, ko da tana sonshi bazata bashi kuma fuska ya kawo mata tsaiko a rayuwar taba, Kara matse fuska tayi tace "me yasa ka janyo ni nan? Tafada ganin sam baya ma duniyar mu, dawowa yayi cikin scense dinshi ya gyara fuskar shi tamau don kar takawo wani Abu a ranta, " look at the way kika fito cikin taron mutanen nan waike zakiyi Aure Amma kinmanta All your manners a jami'a, I no kinsan komai don haka don kinzo kinbaza nono duniya nagani is nothing a wurin ki abinda yafishi ma kin iya tallatawa, And listing karkiyi tunanin wai na kawoki nan wurin don zanfada miki wani Abu mai mihimmanci ne um um, inaso infita hakkin kine no matter what we are relatives mun hada jini so inbaki shawara, gobe Aurenki and kina yawo a tsakiyar maza da irin wannan shigar me kikeso ki nuna wa mutane, Wani irin kululun bakin ciki ne ya tokare mata makoshi dama tunfarko gana kishi yanzu kuma gana magan ganun shi marasa kan gado da ciwo musamman Kalmar wai zata iya tallar Abinda yafi nono, "Kut dole ta ari jarumta ta wanke Sadiq kar yaga damar ta dayawa don tasan daga yau sun raba hanya, bazai kuma ganin koda kafar taba, And yau tagodewa Allah da bata taba nuna mai tana sonshi ba da raini ya gama ratsa wa kenan, "Hmm sadiq kenan Karfa ka manta wata shida kabani and six months is nothing a zancen girma, don haka am just calling you yaya saboda respect na tarbiyar da kai kanka kasan mungaje tane, and zancen raba jikina a duniya that is not your on business, wanda duk nabawa nayi ra'ayi ne and kuma karka manta mijina da ya isa yana nan gobe zanje inbashi sauran Abinda na rabawa maza, kuma yaji yagani, Wani urin bakin ciki ya turnike shi, ya wani irin fisgota da hannu bibbiyu "what did you said? Sa'a so we are mate nidake ko? That's very good kinji yayi kyau don haka za agwada aga ni don't worry and zancen saura let me touch them don nasan neman me taba miki su kikeyi dama bari intaimaka miki, don mugun daukar hankalin shi kirjin nata sukeyi the are very beautiful and shiny, and they are huge, Kafin tafahimci ma me yake fada ta tsinci kirjinta duka biyu a Cikin tafin hannayen shi ............. πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* 6⃣9⃣&7⃣0⃣ Mugun firgita meenal tayi, kafin ma ta kuma yin wani motsi tajita a cikin kirjinshi ya rungume ta baya tareda sanya but hannayen shi a kirjinta ya damke da karfi kamar zai ciresu, Wani irin trumbling cikinta yafarayi tuni ta gama firgicewa, "na shiga uku meye kakeyi haka? tafada tana kokarin kwace kanta a jikin shi, har daurin kanta na faduwa, sumar kanta mai kamshi ta Kara bayyana, Shikuwa jiyayi wani irin dad'i da kuma shauki da laushi mai ratsa kwakwal war kai yasa tuni ya manta kanshi da me yakeyi, haka nono keda dad'in tabawa wow gaskiya thank god da idanun shi basu bude a hanyar mata ba tunfarko da nonuwa sun shiga uku Ashe don mugun matsa ta yakeyi, Lokacin da head dinta ya fadi yaci Arba da na indiyawan ta tuni ya dora hancin shi ya shaki kamshin hear spry din ta mai dad'i don haka ya Kara gigicewa, Kuka tasa saboda ta kasa kwace kanta, " don girman Allah ya Sadiq ka sakeni meye haka kakeyi wannan wulakanci ne da cin fuska ai, Ko jinta bayayi sam neman hanyar da hannun ma zai shiga daga ciki yakeyi domin yaji how they feel bear skin ba riga, ko bra don mugun dadin tabasu yakeji a, haka ma bare ya shiga ciki, Idanun shi tuni sun canja sunyi mugun ja da k'ank'ance wa, Jin bazai daina ba yasa ta dora bakinta saman lallausar fatar hannun shi ta gantsara mai cizo, wanda kamar ma ba shi ta cizaba, yadanji zafi kadan Amma baisa ya cire hannun shi ba, jin yana kokarin zubewa yasa ya juyoda ita ya kalleta, Duk ta firgice, "Allah sai ya sakamin, yanzu idan wani ma yamin haka kaiba mai hanawa bane Amma kaida kanka kazo kana gwada min iskanci kiri kiri ina girman kan naka da ego sukaje dama suna Ajiye sai ka rika nuna baruwan ka da kowa kana jawa mutane aji dayawa wallahi yau naga true color dinka ba wani daga min kai da zaka kumayi ya burge.... Saurin yin shiru tayi tareda rufe baki jin zata saki layi saboda rudu duk ta yamutse ga sumar ta datasha gyara duk ya hargitsa ta da kanshi wurin son shakar kamshin ta don shi yana mugun son kamshi , Dariya yayi jin yanda ta fara confess, kallon shi tayi yanda yayi dariya yana sanya, hannu yana gyara parking a ta kasan shi don ya mugun mikewa har tana Harbin iska ya gyara zaman ta a boxer da kyau, binshi tayi da kallo tana mamakin Ashe baida kunya, don taga sarai Abinda yake yi, Saida yaji yadan dawo daidai ya matsota daidai tana mayarda daurin kanta, " you said we are mate earlier, and now kinji maza kina kirana yaya, wow yafada yana sakin murmushi mai cikeda nishadin da sam baisan inda ya samo Asaliba "And what did you said? Ina burge...... What was that? "Confess, yafada da wata irin taushin murya da wani irin salon da taji har kasan kafar ta, gashi ya matsota ya rufeta ruf kamar ba mutum a wurin, " alright forget that, you said in naga wani zaiyi miki haka zan hana, why zan hana bayan bansan lokacinda kika faraba, and why not bazan taba ba bayan Abinda kikeso kenan shiyasa kika saka riga duk ana ganin su a bayyane, so kinga na d'an taimaka miki idan bai isheki ba bari inkara don daga ganin idanun ki ke jarababbiya ce, Gyara zaman daurin ta tayi Kawai ta juya zata tafi don bazama ta iya tsayawa da wannan d'an iskan yaroba dake fama da tashen balagar rashin kunya, Biyo bayanta yayi kawai yana bin bombom dinta da kallo tareda lashe baki kamar wani maye, Ko tunanin komawa ciki batayi ba ta nufi wurin motar da takawo ta, saidai wayam bakowa ba kuma motar, shi kuma lokacin ya tsaya daga wayar grandma, "Kai ina ka shiga da Amaryar nasir yakirani yace kunfita tundazu a hotel gashi kowa yadawo ku ba asan inda kuka shiga ba, ina kakai Y'ar mutane? Kasa magana yayi ya waiga ko ina sai Alokacin ya lura gefen hole din is empty kowa ya watse sai masu zaman hotel kawai, saurin waigawa yayi yaga tuni tabar wajen, duba time yayi yaga to eleven, Yayi matukar mamakin ganin time ya tafi shida bai taba tsayawa tadi da mace ba yau shine ya cinye kusan two ours a tsaye batareda yayi noticing ba, Saurin isa yayi filin parking din drivern shi shi bai tafiba don yasan ogan shi bazai wuce batareda yasani ba, ita kuwa, ganin bakowa motoci sun wuce sai guda daya, wadda tana kyautata zaton tashi ce yasa ta fice kawai hanyar fita, da yake hotel din is popular a garin na sokoto don haka ta samu mashina birjik a wurin ba bata lokaci ta haye daya tafada mai inda zasu je, Lokacin da ya gama waya ya matso kusa tareda waigawa kozai ganta yaga wayam kai ina wannan yarinyar ? Ya tanbayi yaron shi, " mai gida ai Tafita naga yi waje, fadawa motar yayi yace follow her, suka fita a sukwane saidai ko walkiyar ta bai gani ba sai lallekawa yakeyi, ita tuni ta yi nisa, gashi Darene ba go slow a hanya nan da nan suka isa, daidai tana Sallamar mai mashin suka iso wurin tana waigawa ta ganshi ta tattare riga tayi ciki da gudu don tsoro yake bata yanzu, "Look at this shameless girl mashin take hawa a haka saboda girman kai bazata jira inkawo taba, dariya yayi ganin yanda ta kwasa da gudu ta shige gidan su harda kullewa, wucewa yace driver yayi, "Ina zamu je mai gida, " my father house yafada kai tsaye yana dafe kai tareda dora hannun shi saman jikinshi, he is honey, Tundazu taki kwanciya, wama ya aikeni taba kirjin yarinyar nan, gashi yau bazai runtsa ba kuwa, Yana jin kamshin ta gaba daya a jikinshi ga laushin fatar ta da kuma uwa uba toy dinta da yayi wasa dasu, Baisan lokacin da driver ya tsaya ba saida yace maigida munzo, ya dago kanshi tareda cewa tank you, ya fito Har ya kama hanya zai shiga gidan ya juyo tareda cewa driver, " gobe ka dauki one car ka kaimata a cikin nawa kace duk inda zataje ta hau, "Wa za akaiwa mai gida? "Yarinyar da mukaje gidan su yanzu, " to oga, yafada yana tafiya, shi sam bai gano kan mai gidan nashi ba, A falon su yasamu grandma ita kadai tana jiran shi don bazata iya bacci ba batareda taga ya shigoba don tasan tunda yasan tana gidan to zaidawo, Ajiyar zuciya tayi ta kalli agogo shabiyu harda Rabi, Zubewa yayi agefen ta yace " baki kwanta ba grandma? "Kaima kasan bazan iya runtsawa ba baka dawo ba, "su momy fa? Ai har Husna suna ciki sunyi bacci babanka ma munyi hira har ya shige ya kwanta, zaka fadamin me ka tsaya yi, "Really grandma Saina fada miki komai kikeso? "Nidai nasan bawai kunya ka cikaba kadai fadamin ina Amina? Ta tafi gidan su, grandma kice gobe inzasuyi party kartaje please kinga kayan da tasa yau ko gyale fa babu, "Toh igiyar Aure ne akanta da za a samata doka? "amma gobe igiyar Auren zai hau kanta, zaidai hau Y'an Uwan ta itada batada mijin Aure, wani irin dago kai yayi ya kalleta, "bangane ba grandma ba ita ma Auren zatayi ba gobe? " aa karmuyi haka dakai ka manta kace bakason Y'ar jami'a to nafadawa baban ka tun jiya a hakura kar azo a samu matsala, "Hope you are jocking grandma? Yafada yana kallon ta da wata irin pity face, "ai dama ni Abokiyar wasanka ce ko, "kaifa kace Bakaso to nafadawa ubanka ya bari inkasamu under sixteen din sai ka Aura, Wani irin Kara yaji cikin shi yayi, " not now grandma bayan nasa ran zaku daura min Aure gobe kuma kice yanzu anfasa gaskiya ni ku Aura min inyaso zanyi manage daga baya zan Kara Auran karamar yarinyar da nakeso, "Ga shawara to inbaka, ka hakura kawai tunda baka ra'ayinta har Allah yasa kasamu dai dai da ra'ayinka kawai kaji Don haka saida safe, ta mike tareda nufar dakin da aka ware mata, saurin shan gaban ta yayi tareda riko hannun ta cikin marai rai ce fuska" please my granny karmuyi haka bayan nasa rai, wallahi nariga na hakura nasawa zuciya ta gobe zanyi Aure kuma kinsan a matse nake sosai inbaku daura gobe ba akwai damuwa gaskiya, Yafada yana kauda kai, gimtse fuska tayi tace " Allah meye damuwar fada inji, Nidai kawai kice min ba a fasa ba, "ai saikayi nibani wuri inajin bacci malam, ta tureshi a gabanta ta wuce, Kamar gunki ya tsaya a gaban ta "kut akwai buro uba kenan yau in anfasa Auren nan, saida nafara sanin dad'in jikin ta su wani fasa, Jan kafarshi yayi ya nufi part dinshi, Wuragarda wayar hannun shi yayi ya tube rigarshi ya wurga kan gadon, itama bathroom ya wuce ya karasa kwabewa yana kallon yanda jikinshi ke tsaye har yanzu bata kwantaba saboda jaraba, Wanka yayi tareda fitowa da Alwala, Saida yayi salla ya haye gadon tareda daukar wayar shi ya bude gallery yana kallon video dinda ya yi mata dazu ba tareda sanin taba, kirjin ya zubawa ido yaji tsigar jikinshi na dada mikewa lips dinta yabi da kallo wainda dazu sam bai basu attention ba, Lashe lips yayi yace "I miss this dazu da ban lasa ba, ya dade yana kallon hotunan ta dayayi ta daukar ta, har saida yasa yakawo da kanshi saboda tsabar jaraba da kwallafa rai, tsaki yaja" this is shameful thing wallahi nida bawai nayi wani Abun kirki bane zan wani kawo, just because I remember her boobs, Tsaki yayi ta jerawa yana tunanin ta, "Sun fasa Auren nan basa neman zaman lafiya ma Ashe don wallahi akwai rigima babba, zabura yayi ya tashi zaune yana tunanin what to do, Murmushi yayi kawai ya koma ya ci gaba da kallon hoton ta, Bai ankara ba yaji ana kiran sallahar Asuba, Gefen Meenal kuwa ta kwana da tunanin Abinda yayi mata itama, domin koda taje wanka saida ta tube ta zubawa huge boobs dinta ido tana mamakin sadiq touch them, gaskiya yau ya shayar da ita ruwan mamaki sai yanzu da tasamu natsuwa tafarajin feelings din Abin a jikinta, wato da in a romantic way yataba ta zata iya bashi hadin kai saboda karfin soyayyar da take mai she can sacrifice her whole body and soul to him in yana bukata saidai kash baima san me zuciyar ta ke ciki ba, Duk da maganganun shi suntaba ta but so ya hanata jin tsanar shi impact da ace sundade a haka she will end up kissing his sweet lips dake da matukar burgewa, Amma tasan ta yi matukar jarumta da ta hana zuciyar ta fallasa babban sirrin dake boye a cikin ta a gaban shi, Kallon dakin tayi taga kowa yayi bacci banda ita, shiga bargo tayi tareda haska kirjin tana jin yanda hannun shi ke yawo haryanzu akai gashi sunyi jawur saboda matsar da ya musu, Murmushi tayi data tuna lokacinda yakai hannu kansu tanajin yanda yakasa magana, she can remember how he is groaning, so he loves my boobs, ji take kamar da ma su kasance tare ya ce zai kuma taba wa bazata taba hanashi ba, saidai kash gobe by this time tazama mallakin wanda bata saniba tuni taji zuciyar ta ta tsinke hawaye suka fara zarya a fuskar ta, tsabar tunani da damuwa yasa ta tashi da zazzabi a ranar saida Asuba ta kwanta saboda bata yin sallah ko sakkowa batayi ba daga gadon kawai taci gaba da baccin ta.... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* 7⃣1⃣&7⃣2⃣ Karfe bakwai na safiya ya fito tsab cikin wata sabuwar shadda fitted, kanshi ba hula, da mama Husna yafara cin karo tace " kai a nan ka kwana? " eh good morning momy, "how are you? Hope ba aiki zakaje ba yau Auren ka? "Aure na? "Of course or baka san yau bane ko iya shege ne yasa kake min silly question, wani irin dad'i yaji da baisan dalili ba ya washe fuska tareda sauya zancen "nop grandma ce fa tace anfasa, Dariya tayi tace "she is just fulling your legs, "thank god ya furta a kasan makoshi, ya wuce dakin momyn shi, ya gaida ita har zai fito tace "take this kaje ka kaiwa Yaya HAJARA yanzu saura kabawa driver kaji, Kuma yanda nabaka haka nakeso hannu da hannu kabata, Amsar katuwar ledar yayi yanajin ta da nauyi baidai bude ba yace " tom momy fuskar shi dauke da Annuri, Saida yaje ya gaida grandma ya wuce ko tsayawa ta kanta baiyi ba, driver yakira yana dagawa yace "kaje kai sakon nan? Yace mai yanzu zaije, "no leave it, zanje da kaina, kawomin key am going out, Da sauri ya shigo gidan ya bashi key din motar da suka fita da ita jiya, ya shiga tareda dora katuwar ledar da baisan meye ciki ba yayi hanyar gidan mama HAJARA, Tafiya yake cike da nishadi dama yakwana da tunanin zuwa gidan because of her da safe yanzu ya samu dama ingantacciya da zaije kai tsaye, tundaga kofar gidan yafara sanin akwai jama'a a cikin gidan sosai, Amma bazai hanashi shiga ba, duk da shi mai matukar laifine don rabon shi da wannan gidan tun baiyi wayau ba, Yau kuma me yazoyi? Kai tsaye yabawa kanshi Answer " to disturb her yes zandame ta da safen nan ne kawai, Da Alhaji bello yafara cin karo, gaishe shi yayi cikin ladabi ya tare shi cikin farin ciki ganin wanda yar tashi zata Aura sankowa yace"shiga maman naku na ciki ai gidanku ne, kanshi a kasa ya shiga gidan, Komawa yayi motar shi ya dakko ledar ya shiga yaci karo da Aisha ita tace "lah yaya Sadiq, matse fuska yayi tareda Hararar ta " ina mama? Shigo daga ciki tafada yana tafiya yana gaida mutane har yagaji Amma basu isa susa ya fasa shiga ciki ba, falon ta Ajiye shi tace bari inkira mama, Zama yayi yana kallon KO ina da kallo, kamar me neman wani Abu, Mama HAJARA ta fito fuskar ta a washe. " kazo Sadiq? Saurin tashi yayi ya gaida ita a kunyace yace" eh gashi momy tace inkawo miki, karba tayi tace to sannu da kokari, bari akira Meenal din, "Amina ta kwala mata kira, daga cikin dakin lokacin wanka tafito tasaka wani skin tight da damammiyar shimi inka kalli fuskar ta tayi wani irin haske da sheki duk da tana d'an jin ciwon kan Amma da sauki, ba tunanin komai tafito domin amsa kiran mama duk da tasan gidan nasu akwai mutane a tsakar gidan but this is falo ba mai shigowa sai mata da y'an gidan, Kanta akasa tana jan rigar dakyau zuwa west dinta ta yi parking sumar kanta a tsakiya, bata taba kawo zata ganshi a dai dai wannan lokacin ba don haka ko lura batayi ba saida takawo tsakiyar falon taji fitinannen kamshin shi, saurin dago kanta tayi taganshi a sandare kamar sumamme ya ware kafafu tareda dafe kujerar da yake kai, Domin mutuwar zaune yayi daganin ta a haka, "ta kashe ni yafurta tunfitowar ta yabi ko ina na jikinta da kallo, wanda mama HAJARA dama na kiranta tayi waje bayan ta mikawa Aisha ledar, takai mata daki, Sakin Baki tayi tana zare idanun ta saboda shocked da tsoro, ganin yanda yauma ya kafe kirjinta da ido yasa ta yi saurin kallon jikinta, kirjin nan bako bra kana ganin cycle dinsu harda nipy dinta a tsakiya sunyi wani irin cur cur da su don haka da gudu ta juya dakin data fito, ko waige batayi ba, Saida ta shiga ta dafe kirji "what is he doing here early morning? And today in our house!! Kasancewar dakin ita kadai ta rage Y'an mata duk sunfita harkar su tundazu a makotan su suke komai irin dai na Al ada, ita kadai taki zuwa koda, yake yanzu ma ta tashi tayi wanka, jin motsi yasa ta juyo tareda zaro idanun ta, tunma kafin tayi magana ya datse kofar idanun shi kamar wuta saboda fitina, saurin juyawa tayi zata nemi Abun rufe jikinta taji ya wani irin fisgota ta bayanta ya rungume ta tareda zagaye kirjinta da hannayen shi ya matse ta gam gam, "Wai meye haka kakeyi banson iskanci wallahi, ko jinta bayayi duk ya rikice ya fita a saiti don tagama kwashe mai duk ruwan kwakwal war kanshi, "please yafara fada don he is confused ya matukar rudewa da ganin ta a haka, kokarin kwace wa takeyi ya kwantar da kanshi saman wuyanta dake fitarda wani irin kamshi " please stop it, relax ba abinda zai faru please please please yaketa jera mata cikin wata irin murya mai cikeda tsantsar fitina da kuma laushi, Gashi yana fesa mata huci a kunnen ta, ga zazzafar soyayyar shi dake melting duk wani tunani nata, tuni Kalmar please tasa ta tsaya tadaina motsi jikinta ya yi mugun mutuwa, hannun shi ya ware yana leka kirjinta ta wuyan ta ya rungume su gam gam tareda rada mata kalma mafi dadi da kuma soyuwa agareta Kalmar da tasa ta manta komai a lokaci daya ta fita a hayyacin ta, "Yau zaki zama matata Amina,, kin haukata ni da hurt body dinki look at your boobs yafada yana matsawa, dama haka kike? me yasa bantaba tsayawa na kalleki ba, ist true you love me? "Please say it, say you love me I love to hear it, yake fada cikin fitar hayyaci da rudun ganin ta cikin wannan shigar da tasa ya ma manta a ina yake, Ita kuwa shocked din yau zata zama matar shi yasa bama tajin sambatun shi, saida ya jiyo da ita ya kalli idanun ta da nashi da sukayi wani irin ja harda ruwa ruwan jaraba, he lost his scenes completely kamar wani irin aikin Asiri in 24 hours ya saki duk wani ego nashi saboda meenal din ai bata wasa bace, lallai gwara da yazama makaho tunfarko a kanta da tuni tayi ciki a hannun shi donshi ba irin mazan dake tsayawa wani munafunci bane if he want some thing he will go for it, no westing of time, Like now kissable lips dinta ya zubawa ido tareda kallon fuskar ta yaga she is still in shock, "relax Aure zamuyi yau is true ni zaki Aura and dole kibani goro for that Albishir don nasan you are happy for having a handsome guy like me, Saida ya dan Mari chicks dinta ta dawo hayyacin ta, "don't play with my heart please, tafada cikin rudu, "think me yasa jiya muka kasance tare? Were is your husband to be? "Oh forget that nidai allowe me insamu natsuwa kina yawo anyhow a cikin gida kinji dadi ai you turn me on, kafin ma tayi wani yunkuri taji lallausan bakinshi mai kamshin mouth spray a kan nata, Kasan Abinda zuciya keso tuni yafara tsotsar lips dinta cikin kidima da rudu tareda haukace mata kamar zai cinye mata bakin saboda wani irin d'an dano yakeji a cikin shi ita kam a sandare take gaba daya tana recalling komai, yes yanzu ta gano dalilin da su Mama Husna suka kawo kayan Auren na biyu jiya shiyasa yaje wurin to meyasa yake mata kallon idanun ta sun bude bayan shine zai Aure ta, She is happy for that to prove him wrong tana so ta nuna mai itafa macece mai daraja, yes she loves him madly Amma kuma ita zata kwaci yancinta da mutunci a hannun shi, tank God tagano jarabar shi a nan ma kawai sai yagane kuranshi Alhamdulillah tasamu zabin zuciyar ta a lokacin da bata zata ba, kokarin daga rigar ta yakeyi baki daya bakinta kuwa sarrafa shi yakeyi kamar yasamu nonon uwar shi, Batasha wuya ba wajen tureshi domin duk jikinshi ya saki saboda ya mugun shiga hannun ta, baya baya yayi ya zube a gadon su ya kife yana danna jikinshi a katifar kamar zai yaga ta ya shige ciki ko zai samu relief, Ita kuwa lamarin shi tsoro yabata komawa tayi gefe tana kallon yanda yake ta juya kanshi a katifar ga wata uwar mikewa da yakeyi kamar wanda zai suma, "yaya Sadiq ta kirashi saboda tafara tsorata batasan cewa tsabar jaraba bace ke cin shi, matsawa tayi tareda zama gefen gadon ta dafa shi don duk ya gama bata tsoro, " yaya Sadiq lafiya? Dagowa yayi cikin sauri jin muryar ta close to him ya haye jikinta tareda fara mutsitsitsika jikinshi a nata sai nishi yake fitarwa da gurnani yana cusa kanshi saman kirjinta kamar zai fasa su, Duk ta firgice da Al amarin shi, tama kasa motsi saida taji ya Kara damke ta tareda yin wani irin nishi mai karfi taji jikinshi ya saki yana Ajiyar zuciya tareda gyara kwanciya akan kirjinta da kyau, duk ya sake mata nauyi, Allah yayi jarababben yaro a nan gaskiya, saida ya ji yasamu natsuwa ya dago kanshi ya zubawa lips da idanun ta ido, "Yerstady I released just like that yau ma haka get ready for the main thing in the night I can't wait kinsani zubarda ruwa a banza jiya, akan kirjinki din nan danaje gida nayi ta zuba yau kuma ke kika kuma jamun, na nuna miki how I am so get ready babe am very healthy and strong wai yaushe ma za a daura Auren nan ne? Yakama ta su daura kamar 11 haka inyaso indawo kawai indauke ki mutafi nasan bawani Abu sabo bane a wurin ki so no wasting of time, and bazanyi miki karya ba I must get Mary in nasamu wadda nakeso sweet sixteen ke kingane why I want you right? Yes am in need so dole in so Aure koda ke ba yarinya bace kinsan zan iya juyaki yanda nakeso don ni namiji ne, and zan tantance miki hakan like maganar ki ta jiya ko we are mate right? Zamu gani, Mikewa yayi ya diro tareda kallon jikinshi dole ya koma gida yayi sabon wanka ga kayanshi sunyi squeeze saboda tumurmusa, ya kakkabe ya kalleta ko motsi bata iyayi kamar ya karyata saboda sakin mata nauyin da yayi, ga zafi da ciwon zantukan shi, da suka Kara kashe mata lakar jiki, This guy is something else da farko he is begging her and now he is insulting her, dole ta saitashi gaskiya ta nuna Mai how valuable she is, tashi tayi ta gyara zaman rigar ta da kyau ya kuma kallon ta jiyake kamar ya yaga rigar don tayi mugun matseta gashi tanada dan gidan nono dayasa suka tura sama amma he try yakasa zame rigar, tazamar mai rival tayi mai mugun katanga ga wainnan beautiful creatures din, Matsawa yayi gab da ita "if kinsan kinada irin wannan ya taba rigar jikinta, " don't come with it in my house don bazasuyi miki Amfani ba, Gyarawa tayi ta rike kugu tace "Hmm wato nayi tunanin kadawo kan hanya ne yasa nasaki jiki dakai har kasamu Albarkaci daga jikina Amma karka damu wannan jikin da kake gani mai tsada ne kaima kasan da hakan shiyasa tun jiya ka kasa sukuni, and zancen budewar ido kuma kaine Abin bincika da tunjiya kake famar lalube ni, zancen so yes I love you saboda you are my blood dole inso jinin momy RAHAMA, so na zuciyar ma is a mistake I thought you are gentle shiyasa nake sonka but yanzu ka nuna min duk maza ma dodo daya sukewa tsafi don haka if you are done leave my room, Kara matsawa yayi kusa da ita tareda hade fuska" hee Karki kawo min rashin kunya don kinga nazo gidan ku, any way remain some hours ki shigo gidana bazaki samu ma bakin magana ba yarinya don haka Ina jiranki, ya juya ya fita yana murmushi mai cikeda nishadi da jin wani irin dadi mara misali, Ya fita ya barta da mamaki one side farin cikin samun shi a matsayin miji dole ta nuna Mai macece ita mai cikar daraja, wani irin tsalle tayi ta na ihun murna, saida ta janyo drower ta fito da wasu magun gunan da ake bata batasha ta ce "dole insha ku yanzu kodan in saita yaron nan a hanya, zaisha mamaki, ba yana min kallon na bude ido ba, hmm muje zuwa, tafada cikeda so much excitement, Matan dake tsakar gidan sunyi matukar mamakin ganin fitowar shi yanzu, harda mama HAJARA ta manta yana ciki, Sallama yayi mata ya fita kanshi a kasa kuma ko ajikin shi, mama HAJARA tayi dariya tace "Y'an nema naku ma ai wasa ne, Zuciyar ta fes ko yanzu tasan zasu zauna lafiya tunda har aka fara da haka, tasani ita tahaifi Meenal Amma tafita komai harda iya zaman rayuwa don yarinyar kamar RAHAMA ce ta haifeta saidai yanayin rayuwar yau daban data Y'an baya, akwai wayewa sosai a wannan zamani fiye da nasu, tasan illar kawaye shiyasa ta Gina Y'an matan ta akan tsoron bin shawarar kawaye ta janyo su a jikinta takejin kukan su duk da Meenal nada zurfin ciki Amma tasan tanada natsuwa da hankali, Meenal bathroom ta shiga ta Kara gyara jikinta domin tana period kuma d'an motsa mata jiki da yayi yasa tayi overflow Taji dadin yanda take cikin hutun ta ma zataji dadin wana shi da kyau, karyar rawar kai yakeyi, shiryawa tayi tsab ta fito dakaga fuskar ta kasan tana cikin farin ciki tareda annashuwa wanda saida mama HAJARA ta gano ta, Hmm tace wato tanason Sadiq kenan, Allah ya taimake ki yarinya bakiyi shirme irin nawa ba da kingane, Shima gida ya wuce yayi wanka zuciyar shi fes ya shirya ya fita domin Abokanshi duk sunzo gidan nasu suna jiran shi, ko Abinci yau bai nema ba he is full yakejin cikin shi, saida grandma tasa aka fitar musu da dishes a lambun da suka baje kafin daurin Aure, Abokin shi yace "wai kai buddy ina ka shiga tundazu da safe nakira wayarka ma is off "naje wurin Amarya ta ko akwai matsala ne? Ihu suka samai irin na gayu "Amma anyi Angon zamani yau Daurin Aure kaje gidan su saboda tsabar zumudi, wani yace " ku baku ga jiya bacewa sukayi a wurin dinner ba har muka watse ba labarin su, "Toh me kukeso inyi a ciki daman party ba namu bane na kannin mune munje ne kawai saboda su, mu ba ma shirme yau ma ba inda zamuje don karma ku wahalar da kanku da Andaura Aure matata bazata fitoba in so samu ne ma a wuce da ita gidana, kaini rakiyar Abokai ma bana bukata, " to mu Y'an iska nema kana rawar kafar nan mu bika kasamu a yanayi bamu shirya Aure ba, "Wannan kuma ra ayin ku ne don haka ku shirya in one year Aure zankuma karawa don ni nafi karfin mace daya, "Amma kai kuwa anyi jarababbe wallahi Allah yasa karka wahalar da Y'ar mutane yau, Sanya hannun shi yayi a wuya yana murmushi ya matsu yau lokacin daurin Aure baiyi ba gani yake kamar lokacin bai sauri sai faman duba Agogo yakeyi... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* 7⃣3⃣&7⃣4⃣ Karfe goma shabiyu har angama shirya wa domin daurin Aure ango yaci uwar malum malum da hula a gaban goshi wainda dunkuna ne Kala Kala daga dadyn shi na fitar ango shaddodi masu tsadar gaske Abinka da gata, Sai gashi ya buge da gayyatar Abokan aikin shi yana fadar yau daurin Auren shi, wanda dayawa mamaki sukeyi, Jera motoci sukayi birjik zuwa daurin Aure kofar gidan su meenal, Nasu aka fara daurawa tunda itace babba kafin kannin ta, wanda Dady ya bada dubu Dari Biyar lakadan, tuni aka fara Hamdala, Abokai suka fara bashi hannu suna taya shi murna, tun daga fuskar shi kadai ya isa ya isar da sakon zuciyar shi, daga yau bashi ba kwanan wahala, Gefen Meenal ma ta zuba ado ta zauna an zuba mata kwalliya cikin wani dandatsetsen less baki yana walwalin stones abin ba acewa komai, aka nada mata net akai fari yaji Adon furanni Kala Kala hannayen ta lalle ja da baki ga farin takalmi da jakar ta a hannu, wani net kalar nakan ta suka yafa mata a gefe, fadin haduwar datayi ai nata baki ne, Kowa saiya yaba wa haduwar tata, kawaye ma sungano yau tana cikin matukar farin ciki ba kamar jiya ba, Ango dai bayan daurin Aure yace bai tafiya sai yaga Amarya Abokan shi sunyi naci har sungaji akan atafi yace wallahi suma san yanda zasuyi ta fito ayi hotuna atare kawai, dole suka jira aka watse yarage sukadai sai taron wainda ke Unguwar wanda kowa na sabgar gaban shi kanwar shi ce ta fito daga ciki wurin Y'an matan domin duk suntattaro sundawo gidan Amaren domin ayi dasu sunce bikin namiji ba dadi gwara gidan mata, Kiranta sukayi yace ta koma tace Amina tafito ana jiranta, jikinta narawa ta koma don taji tsoron ganin shi tana gudun masifar shi, tanajin sakon su tayi Ajiyar zuciya, Meenal tayi matukar mamakin jin wai suna jiran ta, zancen shi ya dawo mata dazu da safe na yaushe za a daura, Hmm duk wayan shi yanzu bazata bari ya bata mata Ado ba, ba musu taja kawayen ta da suka sha ankon atanfa suma mai kyau suka fita, Tundaga nesa ya harde hannu ya zubawa kofar gidan da yasan suke ciki da ido ya matsu bata fito yaga Adon da tayi ba, "Subuhanallah ya furta lokacin da ta fito tana taku cikin yanga da rausaya ji yayi kanshi yayi kato he can shout duk duniya taji she is his wife yes he is a lucky guy, Yau shine keda mata kamar meenal Allah yasakawa mama HAJARA da Aljanna she bone a princess for him, wow what an Angel, she is very very pretty ga farin ta irin kal din nan ne kamar wata India, Ko balarabiya za ace, Abokan shi suka fara yabawa da kalar zaben shi suna kai ba ba kafayi zabe a nan, saurin gimtse fuska yayi, "wayace ku kallar min mata ku rufe idanun ku, "ai baka isa ba malam sai munbawa idanun mu Abinci, saurin matsawa yayi fuskar shi a matse ya tareta kafin ma ta matso Y'an matan ma bai koma kansu ba suma wucewa sukayi wurin Abokan shi, yayi bake bake ya tare ta tareda rufeta ruf kar su ci gaba da ganin ta, idon ta akasa ya bi lashes dinta da kallo tareda lips dinta da sukasha red janbaki kamar ya lashe yakeji, "Me yasa kika fito a haka Ba hijabi? Dago manya kuma sexy eyes dinta dasukasha eyeliner, tace "me zan boye innasa hijabin? Bayan nasaba tallar jikin duniya nagani ai kasan ba sabon Abu bane a wurina, "Hmm good Amma kisani now you are mine so protect my dowry, kinaji har five hundred babana ya biyamun so dole akulamin da hakkina, "Allah sarki sai ka bari inshiga daga cikin gidan ka dokar ta fara, "Kidaiyi kokarin kama bakin ki kafin ki shigo gidana don saita shi zanyi dakyau yarinya, " aa not yarinya sa'ar ka mai budadden ido so karka manta ba zancen juyawa don ba girma na Kayi ba, tafada tana murguda mishi baki, Abin yayi mugun burgeshi don yama manta wai tsiwa take mai ya shagala da kallon bakin dake motsi, Saida tace ni zankoma inka gama, "Hmm ya fada ya ciro wayar shi a pocket ya koma gefen ta yafara kashe musu hotuna, Abokanan su ma Abin ya burgesu tuni sunmatso suka fara basu hotunan, Sun bata lokaci sosai kafin su bar wurin bayan ya rada mata magana " you turn me on again thank god nasa babbar riga da kintona min Asiri anyway saura some hours, ina jiranki my wife yau ba sleep yafada yana juyawa yabarta da baki sake tana mamakin wai haka yake tunfarko ko canjawa yayi, An wuce da shagalin biki but side gidan angwaye da kuma Amare wanda baban su yabada umarni karfe Biyar a wuce da kowacce dakinta don yanzu andaina jiran sai dare yayi kai Amare, Shirya su akayi tsab suka sha Nasiha sannan kowacce aka nufi gidan ta da ita, meenal dai gidan RAHAMA aka wuce da ita bisa ga umarnin grandma, Don haka nan aka kawota su Husna iyayen ango suka tar beta cikeda farin ciki, saida tagan ta ta tuna da nasir tunjiya a dinner ko kiranta baiyi ba, Dakin da grandma take aka Ajiyeta, RAHAMA tazo tajata dakinta ta bata wasu hadi tace tasha, ta shanye ba musu tareda mika mata wani hadin da akayi da zuma tace kimatsa wannan yanzu kinji zaifara aiki har zuwa gobe kafin ki tafi gidanku don momy tace yau a nan zaki kwana to maganin zaifara aiki a jikin ki tun yanzu kafin gobe ya gama melting, Dukar da kanta tayi cikin jin kunya tace "momy ina period, shiru RAHAMA tayi tana tunanin yaron nata mai rawar kai da jiki don tana, ankare a mugun matse yake, ai baiyar a kasa ba gado girman da' Ubanshi har gobe baidaina rawar kafa akan harkar ba bare shi sabon jini, tasan ko ubanshi da an haifeshi da lafiya sai yayi fiye da hakan, Tanbayar ta tayi " yaushe zakiyi wanka? Tace gobe zuwa jibi zai dauke, "toh bari in Ajiye gobe idan kinji ya dauke kifadamin inbaki ki matsa kinji, tom tace tareda jin kunya don tasan komai sarai, Ita kanta zataso ta gyara saboda shi, A dakin momyn tayi zaman ta har zuwa karfe goma tana kwance cikin katon hijabi a kudundune a sofa tana latsa wayar ta, tajiyo muryar shi, ajiye wayar tayi ta Kara lafewa, Dakin da grandma take ya shiga tana lazimi ya jira saida ta idar ta ce yadai megidan? "Grandma ya taro? "Taro Alhmdulillahi sai muyi fatan Allah ya kade fitina ya hada kawunan ku, idan kukayi koyi da iyayen ku zakuji dadin zama don kuna gani a idanun ku tun tashin ku kuntabajin wani sabani a tsakanin su? Girgiza kai yayi "to don Allah karike Amanar da aka baka Allah ya tayaka riko, "Amen yace, "wai meyasa ba a wuce da ita gidana ba aka kawota nan? Naje naga bata can nadawo nan da najira Nadauka ba akaitaba saida nakira su Aisha sukace wai nan aka kawota, why? Ido ta zuba mai tunda yafara zancen saida yagama tace "jeka tanbayi Husna uwarka bani ba d'an nema kawai inka debo duk rashin kunyar ka akaina kake juyeta ko, to kaje kasamu masu gidan, "Haba grandma daga tanbaya, "Hmm to inma maganar kakeso kama tashi karafi gidanka don a nan zata zauna sai anyi budar kai gobe da dare sai ku wuce gidan ku, "kan uba uban waye ya bada wannan shawarar? " ubanka ne Al Ameen yabada kaji mara kunya ubanka da uwarka Husna sune suka fada, mara kunyar banza da wofi, "Tsaya grandma kinata zagin min iyaye me sukayi miki yanzu? Oh in hada da RAHAMA kenan? "Nidai a ajiye maganar wasa ina matata mutafi kawai banason jan rai, " bafa inda zataje nafada maka ko, "Gaskiya wasa ne wannan ingama sa rai yau ace wai anan zata kwana, gaskiya aa, "Toh jeka fadawa ubanka ko, mikewa yayi cikin fushi yayi sashin dadyn shi, suna zaune kamar koda yaushe gab da juna cikeda tattali kamar sabbin Aure suke a kullum, Sallama yayi ya shiga falon baban nashi, a kasan zuciyar shi yace "you see suma da suka girma basa gajiya bareni da yanzu zanfara ma, zama yayi kanshi a kasa yayi shiru, Al Ameen yace "lafiya Abubakar baka wuce gidan kaba? Kamar jira yake yace "dady kace subani matata intafi da ita tom, Baki suka saki kawai suna kallon ikon Allah da zamani, ba Abinda ya tuna sai lokacin shi yanaji yana gani RAHAMA ta tare a gidan su Amma shi yanzu only one day yafara rashin kunya, "Kai banson rashin ta ido gobe ne kawai zata tafi gidanka, "RAHAMA tafada cikeda kuluwa, " momy why not today please, Mikewa Al Ameen yayi yana kunshe dariya tareda shigewa cikin dakin yana cewa "inkin gama ni na shiga ciki, Kallon shi tayi tace katashi katafi gidan ka kaji sai gobe inkuma ka matsa sai tayi sati zatabar gidan nan muga tsiya, "Ni anan zan kwana ba inda zanje, mikewa tayi tace "kabiyoni ciki mu kwanta in nan baiyi maka ba kaji, ta wuce ta kyale shi ya cika yayi fam ta shige ciki, Al Ameen ne yace ina yarona? Tace yana falon ta barshi yayi dariya yana girgiza kai yasan yaro nada gaskiyar shi sarai, Meyasa momy tasa aka kawo mai mata nan bayan kunsani yace Auren yakeso a matse yakefa yaro yayi gado, "Hmmm ai daga gani kam har ya fi wanda yagada,, rungume ta yayi yace "Allah yasa itama ta iya daukar shi kamar ke, murmushi tayi, " zata iya ai macece itama, Allah dai yasa yabimin yarinya a hankali don naga kanshi na rawa, "Hhhh Allah dai ya kyauta kawai yarona nada lafiya yana nuna muku da na tashi da lafiya ai nima bana wasa bane kinsani, "ko yanzufa ai har yanzu baka girma ba, "Girma kai, wake girma da gidan dad'i Adai barwa su Sadiq gamu harda suruka yanzu saura jika........ πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *Domin masu son biya har yanzu hanya a bude take kubiya ku karanta cikin Aminci bawai na bati ba, kutura cikin Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb ko kuma katin Airtel ta wannan number 09011251444 sai najiku* 7⃣7⃣&7⃣8⃣ Tun yanayi a hankali har ya kuma fita a cikin hayyacin shi yafara birkitata kamar baby, bude idanun ta tayi da sauri jin wani irin zafi a niple dinta, taga duk ya kuma birkice wa, kokarin tureshi takeyi kirjinta na bugawa da karfi, jin tana shirin kwace mai Alawa yasa ya bude idanun shi yayi wani irin kalar tausayi ga idanun sunyi mugun ja saboda jaraba, "am sorry baby I can't sleep ne ina ganin su a bude kinsan bansamu main thing ba shiyasa nakasa bacci, Mugun tsoro yabata yanda yake magana kamar bugagge "Amma wannan yaron maye ne tafada a zuciyar ta, maida bakinshi yayi yaci gaba da Abinda yaga dama, tana jinshi, Kiri kiri ya hanata bacci a daren, tasha wuya kirjin ta da bakinta har sungaji da tsotso jitake kamar ma ba wani sauran miyau a ciki, duk ya tsotse, jikinta duk ciwo yake mata saboda tumurmusa, tun yanzu tafara tausayawa rayuwar ta, Don tana gani tasan Allah ya hadata da jarabatu Amma Abu mafi soyuwa a zuciyar ta shine yanda yake famar tarairayar ta tareda lallashi saboda yanda yake samun natsuwa da ita, he love everything about her ta tara komai na more rayuwa, she is just special and unique, Ko na second daya bai runtsaba itama sai da Asuba daya tashi daga jikinta tasamu wani irin baccin wuya ya dauketa, Wanka yafarayi ya fito yaga tayi bacci, rufeta yayi da bargon shi kato ya tada sallah saida yayi nafila kafin yayi farilla, yana jin gaba daya baida, wata damuwa a rayuwar shi, koda ya idar juyawa yayi yana kallon gadon seeing her kawai a gadon shi wani irin nishadi yake sakamai a zuciya, Baccin ta takeyi hankali kwance, Sanin inya koma gadon zai kuma damun ta yasa ya kwanta a sofa ya zubawa fuskar ta ido har bacci shima mai nauyi yayi awon gaba dashi, Karfe goma Grandma tafito tareda zubawa kofar tashi ido tace "ni Aisha wannan yaron nada hankali kuwa? Ace har karfe goma ya saka yarinya adaki ya hanata fitowa, wayarta ta dauka ta kirashi, jin karar wayar yasa ta bude idanun ta mai cikeda bacci taga gari yayi haske tangaran, can ta hangoshi sanye da jallabiya mai kyau baka yayi mata kyau sosai fuskar shi na fitarda haske da Annuri, Jin wani irin soyayyar shi tayi tana Kara huda ko ina na jikinta da zuciyar ta bakidaya, jin wayar ta kuma Kara yasa tayi saurin tashi ta janyo wani towel a gefen gadon ta daura tareda daukar wayar ta matsa kusa dashi, Ta rasa ta ina zata tashe shi ma, batasan ya dade da farkawa ba tun ringing na biyu ya bude ido lokacin tana daura towel, so yake yaga how she is going to do, Hannu ta dora akan fuskar shi tareda shafo sajen nan na gayun yanzu dake matukar burgeta, saurin bude idanun shi yayi tareda jin wani irin shocked har tafin kafar shi , janye hannun ta tafara kokarin yi ganin ya bude idanun shi, saidai yayi saurin dafewa yayi, Wani irin tsadadden murmushi ya sakar mata mai cikeda da nuna kulawa da wani irin tattali da take hangowa a kasan zuciyar shi, "How are you? Yafada cikeda shagwaba kamar wani yaro d'an karami, kallon shi tayi da wani irin kallo mai cikeda wani irin sirrin sonshi, , "good morning tace, yayi Ajiyar zuciya hannun ta a nashi ya mike tareda rikota ta one side, yanufi hanyar bathroom da ita, kota kan wayar baibi ba a pocket kawai ya karba ya jefa don yasan daga cikin gidane tunda yaga goma ta wuce tana kallon shi ya hada mata ruwa da kanshi ya juyo tareda rungume ta " ki gasa jikinki da kyau nasan yana miki ciwo, and bari inje inkawo miki kayan ki da breakfast kafin ki kammala wankan, Fitowa yayi cikin hanzari yana dariya kasa kasa yasan mamakin shi takeyi how he change a dare daya, batasan Sadiq irin mazanda mace ke mallakesu ba a d'anokaci kadan saboda tsabar jarabar son jikin mace da kuma sha'awa, Ganin period dinta ya dauke yasa ta yi Wankan tsarki kafin tayi na soso tafito, Daure da towel saida ta goge jikinta ta dauki kayan ta na jiya ta mayar Amma bata saka Iner wears ba, daukar hijabin ta tayi ta fita daga dakin kafin yadawo, Cin karo sukayi da shi daukeda tray cikeda kayan ciye ciye da Momy Husna ta hada musu, karbowa kawai yayi yadawo Aisha na biyeda shi da wata leda, "Ina zakije? "Zanje ingaida su momy, " go back yafada fuskar shi a hade, kallon yanayin maganar shi tayi dole ta koma Aisha ta gaida ita ta Ajiye ledar ta fita, komawa yayi ya kulle kofar yadawo ya tarar da ita a tsaye, " ki zo muyi breakfast ko, am hungry, yafada yana cire jallabiyar jikin shi ya rage dagashi sai boxer, dauke kanta tayi "meyasa kakeyin haka? Me kakeso du momy suyi tunani ka kawoni ka rufe anan kuma kahana ni fita ingaida su, " ba abinda nake nufi kawai ina son su san ina bukatar matata badly a barni in huta, " bakajin kunyar Abinda kakeyi? "Come on zomu ci Abinci, " please nidai kabarni inje ingaida su, " banason musu kizo kawai ki karya, yafada yana gyara zama ya hada musu tea a cup biyu , Dole ta cire hijabin ta zauna domin tanajin yunwa, tea tafara sha kafin ya zuba mata farfesun kan ragon da yaji kayan kamshi yayi dadi sosai tasha tareda mikewa ta koma kan kujera tareda daukar wayar ta tana dubawa, kasan cewar wayar na silent batasan anyita kirantaba don tunjiya data shigo ta yarda ita a kujerar, Yana kallon ta duk Abinda takeyi saida tayi dialing number kanwarta daya da akayi auren su tare tasa akunne, kukan da taji ne yasa tayi saurin cire wayar tareda dafe kirjin ta kafin ta Kara mayar wa, " ke meye haka zaki daga min hankali? " Aunty ko tafiya bana iyayi wallahi nidai kizo ki daukeni wallahi bazan zauna ba, wasu irin hawayen tausayin kanta ne ya tarun mata domin tafi jin tausayin kanta yanzu don ita batama tsallake wanna layin ba gashi tanajin irin kukan da takeyi Alamar abinda ya faru babba ne, " Ke kiyi shiru haka kanki farau zakizo kina yiwa mutane ihu irin wannan kamar ba mace ba, meyasa Fatima bata yi irin naki haukan ba ko ke kadai ce akayi wa Auren tafada tana son nuna mata ta daure, "wallahi Aunty akwai zafi kilake yaya Sadiq bai miki mugunta ba ne....... "Aunty please ki lallasar min ita nayi nayi taki hakura wai tafiya zatayi gida, taji muryar mijin dake zaune already a gefen ta yana lallashi har yagaji kamar kanta farau, Karbar wayar tata da taji anyi yasa tayi saurin juyowa domin manta yana dakin ta ruda ta, hade fuska yayi yacewa mijin nata bata wayar cikin daure fuska saida ya gaida shi ya mika mata, fada ya rufeta dashi, "ita Auntyn naki me ya hana ta gudu ko tace zata koma gida ko ke kadaice mace saboda raki da samun wuri kizo kinawa mutane shirme inkika bari nakuma jin irin wannan sai na zo na saba miki, Tunda taji muryar shi tuni ta natsu tareda yin tsit dama harda samun wuri, katse kiran yayi ya zubawa Meenal ido yaga tayi Zuru Zuru, ga kunyar data rufeta ga tsoro domin gaba daya yarinyar nan ta Kara firgita ta jiya ma da ba wani Abu yayiba taji jiki bare yace zaiyi mai gaba daya, jin dariyar shi yasa tayi saurin dawowa hayyacin ta, " to ke Aunty idan naki yazo waye zakifada mawa? Kishirya kuka kema na su bilkisu wasa ne, yafada yana shafo fuskar ta, tareda kallon hoton dake kan screen din wayar ta itada nasir sunyi kyau sosai, D'an daure fuska yayi tareda cewa " how close you are with him? "Who? Nasir yafada yana kallon ta, murmushi tayi cikeda kewar shi tareda tuna how he always come to her if she call him, " nasir nada kirki he is my driver duk inda zanje shiyake kaini and this pic mundauka a park da sallah tafada tana tuna nishadin da suka sha ranar hardasu Aisha, "Kicire shi a screen, yafada yana mika mata, ba musu ta karba ta cire, Yace "momyn ki na cigiyar ki nafada mata kina bacci kingaji and grandma sai surutu takeyimin nafada mata nifa sai sunbani go ahead mutafi zamu fito if not zamu Kwana a nan, Yafada yana janyota cikin jikinshi, " please kabari inje hakan bai dace ba, "Hmm naji ni ki tsaya inkuma morewa don bazan taba Koshi da zumar da na lasa jiya ba, tsoro ne ya rufeta tunawa datayi tasamu tsarki kar ya gano, Saidai kafin ta gama tunani har ya zuge zip din rigarta Yana kokarin cire na sket din, Rike hannun shi tayi tana girgiza kai " please yaya Sadiq kaga. Wallahi kirjina zafi sukemin sosai kabari don Allah, "Nooo Karki cuceni kina wani kirana yaya bayan mu sa'oi ne, no kibari mugwada aga who is the bos, Ya fisgota dakyau ya zuge zip din sket din tareda fara kokarin cire shi, A matukar tsorace take " don Allah kadaina kaga ba karfin mu dayaba ka tausaya min kasani ma banda tsarki kabarni don Allah wallahi kirjina ciwo yakeyi, jin ta kira kirjin tuni yaji yana wani irin tsuma ya janye rigar tareda zuba musu jajayen fitinanmun idanun shi yaga yanda sukayi jawur saboda matsa da tsutsar da suka sha, ya kuma damkar su cikin zalama domin kirjinta mugun kunna shi sukeyi, Sashi sukeyi ya manta komai, Tuni ya mike yadaga ta zuwa gadon nashi data gyara tsab, ya kwantar da ita tareda kashe hasken dakin domin dakin nada duhu koda rana if the light is off, Dawowa yayi ya kwanta kan jikinta ya fara tsotsar kunnen ta cikin wani irin salo tareda kokarin kashe mata jiki Wanda tuni yasamu nasarar hakan domin ko motsi kasayi tayi yasan takan kassara jiki da lafiyar mace sarrafata yakeyi kamar ba gobe ga wani irin nishi mai zafi da yake fitarwa, domin yakai climax so kawai yake yajishi deep down in her but no way, hannu yasa ya shafa daidai saitin ta yaji ba komai zabura yayi idanun shi a juye ya kalli jikinta yaga ba komai tuni ya kalli idanun ta "ya daukene? Yafada da murya a shake, a firgice ta bude idanun ta a tsorace ta hade kafarta don tuni ta manta saboda yana shayar da ita zumar shi mai matukar dadi da tsayawa a zuciya, Zabura tayi zata tashi ya koma kanta kamar zaiyi kuka " why kika boye min after you no I need it? Why why please yafada yana sakar mata nishi a kunne dake Kara kashe mata jiki, " please karkayi don Allah banyi Wanka ba, " but ya dauke why bakiyi Wanka ba? Yafada yana Kara birkicewa wata irin uwar desire yakeji jikinshi shaking yakeyi kamar mazari........ πŸ–Š "Afuwan my normal grp nasan kun matsu shiyasa na takura nayi muku ko ba yawa wlh uzuri ne yau da gobe kunsan mata don haka kuyi min Afuwa gobe insha Allahu zanyi muku wani, *and please wa inda suka biya kudin kayan kitchen din su idan ya shigo hannun ku ku sanar dani don Allah tanks* *matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *Domin masu son biya har yanzu hanya a bude take kubiya ku karanta cikin Aminci bawai na bati ba, kutura cikin Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb ko kuma katin Airtel ta wannan number 09011251444 sai najiku* 7⃣5⃣&7⃣6⃣ Fitowa yayi ranshi a mugun bace ya koma dakin grandma, zama yayi a gefen ta tareda dora kanshi saman kafadar ta "please grandma kice subari mutafi don Allah ke kinsani nagama sa rai fa, "Kaifa kamar maye kake saboda naci, yau da gobe duk daya ai inkayi hakuri, "Bazaki sa baki ba Abani ita, waima tana ina? Yafada yana tashi zaune dakyau don yanzu ya tuna sam baiganta ba, "Kaga tashi kabarmin daki kwanciya zanyi Bacci nakeji munsha hayaniya nagaji, to kabar ni in huta saida safe, ta haye katuwar katifar ta ta juya mai baya, "Shikenan yau ko ruwa tun safe Abincin da kika bani kawai naci yanzu bazaku bani matata muje tabani Abinci ba, shikenan yau da yunwa zankwana, ya tashi, saurin tashi tayi domin Allah ya dora mata son wannan jikan kamar rai don shi ake kira Abin cikin kwan yafi kwan dad'i, "Zo Sadiq, tafada cikin sanyi ya juyo yana boye dariya yasan sarai batason ya zauna da yunwa, zama ya kuma yi gefen ta ya marai rai ce, " me kakeso yanzu inkawo maka? " ni kice to tazo side dina muci kaza nasiyo mana kuma kinga zuwa gobe asarar ta za ayi gwara muci yau, Shiru tayi tana bin fuskar mara kunya da ido, to tashi kaje karage wa'innan kayan tana zuwa, ta mike tareda Addu'ar Allah ya ceci Y'ar mutane a gidan nan yau don Sadiq yazama Abin tsoro, Gyara hijabin ta tayi tace "to muje nace maka tana zuwa ko, wucewa yayi yana dariya, tunda Kunce bazan huta agidana ba cikin sirri ai zaku gani kuwa, ya koma waje saida ya ciro ledar kazar da yazo musu da ita kafin ya dawo cikin gidan, gefen shi da bai rabo da gyara ya nufa, Babbar rigar jikinshi ya kwabe kafin ya zauna yana jiran isowar ta sai kofa yake kallo kamar yaje ya dakko ta yakeji, Grandma ta sameta har tafara bacci akan sofa, tace "Aa Amina a nan kika kwanta? Ashe gwara da na shigo , tashi muje ki kwanta kinji, tafada tana riko hannun ta, tareda tausaya wa rayuwar ta a hannun wannan yaro mai nacin tsiya, Murje fuska tayi domin baccin yafara shigar ta wayar ta tadauka tabi bayanta, Ganin suna bin wata hanyar ta daban yasa ta ware idon ta dakyau, don ita kotazo gidan bata cika shige shige ba, don haka bata taba bi ta wurin ba, ganin ta cikin wani madaidai cin falo da ya kayatu yasa ta ware idon ta tana kallon KO ina, Yanajin motsin shigowar su ya fito, ya saka hannayen shi a Aljihu fuskar shi ba yabo ba fallasa, Wani irin faduwa kirjin ta yayi saboda a tunanin ta yau ta tsira a hannun shi Amma bata tunanin haka yanzu, ya zubawa fuskar ta ido tareda kallon katon hijabin jikinta da kallo a zuciyar shi yace "yarinyar nan tama raina mutane, tana yawon ta a bude a waje yanzu tazo gidana tana boye jiki Hmmm, "Toh gata ni natafi saida safe, saurin matsawa yayi yarike hannun ta " tank you my first wife, fisge hannun ta tayi ta wuce tana "d'an banzan yaro mai halin uban shi, Dariya yayi ya datse kofar falon nashi ya yi Ajiyar zuciya yana runtse idanun shi yafara Hamdala akasan zuciyar shi, kafin ya juyo yagan ta a inda take tunshigowar su ko motsi batayi saboda tsorata she is not ready for him Allah yasani tsoron shi takeji duk da tasan tana period Amma zata sha wuyar shi for sure yau, Matsowa yayi gab da ita yace "welcome matar, ina kika boye tundazu nashigo banganki ba? Matsawa tayi daga kusa dashi don duk ya cikata da kamshin shi da kuma cikar haibar shi, she can stand it, tace "zanje inkwanta bacci nakeyi fa grandma ta tashe ni, "Kina ma da lokacin bacci yau yarinya bayan tunjiya baki barni nayi bacci mai kyau ba ke kije kina bacci saboda jin dad'i, bayan ni kin hanani sukuni, Kallon hijabin jikinta yayi, " meye wannan kika saka yau? Please remove it , kina yawo anyhow yau kizo kiwani sakamin hijabi nida hakki na, "Ni sanyi nakeji, tafada kanta a kasa, Matsawa yayi ya riko hannun ta mai taushi da kuma dumi, yace muje ciki a kashe Ac, Binshi tayi dole ya dauki remote ya kashe Ac kafin ya Ajiye ya juyo yace "now remove it, Zarewa tayi ta nade yana kallon ta kamar ya hadiyeta saboda yanda tayi mugun kyau a cikin Atanfar da taji fitted style ta kamata dam dam, ga kirjin nan full Abin burgewa, Hmmm ya sauke ajiyar zuciya tareda matsowa ya dagata cak kamar wata jaririya saida ta zaro idanun ta duka waje don kamar bai dauki komai ba, Saida ya Ajiyeta a gefen gadon kafin ya dakko ledar ya budeta akan tray din da ya Ajiye da wuka ga cups da ya tanada a tsakiya ya dora ya bude yafara rarraba kazar dataji jan gashi tana tururi kadan, Yace bismillah ko, Yafada yana kallon ta a karkace, tareda bin sumar dake kwance gaban goshin ta, tana fitarda gumi, Abin burgewa, dauke kanshi yayi yafaraci, yaga ko motsi batayi ba, " kinga kisa hannu muci inkuma kika bari na gama cin nawa danne ki zanyi indura miki Ba shiri ta juya ta fara gutsira a hankali tana ci saida ta runtse idanun ta saboda dadin kazar, ta d'an ci sosai ta cire hannu wanda shima yayi kat don suntashi da kaza daya, fresh milk ya tsiyaya mata a cup yace "sha wannan ki Kara tsumuwa ko, kafin shima ya tsiyaya nashi, Tashi tayi tana waigen inda zataje ta wanke bakinta, ya nuna mata bathroom, wucewa tayi tana juya jiki cikin salon ta na nature, yabi bayan ta da kallo yana Ayyana yanda zai kwashi gara yau, Tsayawa tayi tana karewa bathroom din kallo ko ina kayane anyi decorating kamar ba bathroom ba ganin sababbin brush tayi jere ta bude daya tayi brush, a gefe ta sanya mouth wash ta kuskure bakinta kafin tasa hand wash ta wanke hannun ta fes don tayi wanka tundazu, tana kammala wa yana turo kofar daure da towel a kugunshi d'an guntu, Saurin juyowa tayi, tagan shi a haka tuni jikinta ya sauki rawa tafara inda inda tama rasa Abinda zatayi domin itadai bata taba ganin namiji ba riga a kusa da itaba gashi da kirar zaki jiki duk gargasa ta koina Abinka da fari kirjin nan duk sun kwanta ga kirjin shi a kunbure alamar yana workout a jikin sosai, dimaucewa tayi ta yi saurin juyamai baya, Murmushi yayi mai tsada yafara takowa kusa da ita yana zance a kasan zuciyar shi " dole yarinya ki rude kinga maza ba irin wainda kika saba ganiba, Batayi Aune ba tajita a kirjin shi ta baya Ya rungume ta tsam tareda yin guntuwar Ajiyar zuciya, " me kike tsoron gani? Bayan kinsaba ganin maza a haka, Tuni taji jarumta tazo mata saurin fita daga jikinshi tayi tareda nufar hanyar fita tace "kai bana ra ayin ganin ka a haka, saurin fisgota yayi tareda dannawa bathroom din key ya cire ya juya wurin wankan fuskar shi a tamke saboda haushin Kalmar shine batason gani a haka, "get ready to see me naked, ya zare towel ya wurgar tareda zame boxer tayi saurin juya mai baya don bazata iya gani ba, Kirjin ta sai bugawa yakeyi kamar ganga yau tana ganin rayuwa, tanaji yana wankan shi taki juyowa har yagama yace "malama kizo kiyi Alwala tunda bazakiyi wankan ba, "Bana yin salla ni, tafada batareda ta juyo ba, Dago kai yayi ya ce "I don't understand ke ba musulma bace? "Inma ba ita bace naga jini daya muke, waro ido yayi sai yanzu ya tuna mata na Al ada, but is impossible tace wai tana period she is jocking gaskiya, jan towel yayi ya goge jikin shi tas ya matsa jikin mirror din dake bathroom ya matsa cream ya shafa tareda fesa body spray masu matukar kamshi da tsada tanajin yanda yake barnar su, Kafin ya matso bakomai a jikinshi sandar girman nan tuni ta tsaya kam tunda yake kallon ta, Yana matsowa dagata yayi cak ya nufi hanyar fita da ita idanun ta rufe suke ruf taki budesu, don gudun mugun gani, Sauketa yayi ya bude kofar kafin ya kuma dagata saida ya direta gefen gadon yace " now you can open your eyes ai na fito bathroom, a hankali take bude idanun ta domin bata taba tunanin ba komai a jikinshi ba ga dakin haske tar, kallon farko akan Hajiya babba ta sauke idanun ta, Mugun zabura tayi tayi baya hartana hantsilawa kan gadon saboda tsoro " ita tunda uwar ta ta hsifeta bata taba ganin Abin namiji ba ko taga namiji tsirara haihuwar uwarshi ba sai yau, gashi Abar tashi labceciya a tsaye don iya shegen shi ko a jikin shi, Allah ya ha data da d'an iska yau, "Innalillahi take nanatawa, dariya ta bashi ba kadan ba saida yayi dariya har yana rike ciki, kafin ya gimtse fuska "oh come on kizo kitube kema tunda kin gama kalle ni kema kizo in kalleki, Yafada, idanun ta a rufe tafara girgiza kai " please mana yaya Sadiq meye haka kakeyi don Allah kasa kayan ka, " kaya kuma ai nida kaya sai da safe don haka tashi ki tube kema bazamu taba kwanciya da kaya ba indai ina tareda ke now get up kafin inzo wurin, Jikinta tuni yafara rawa bata taba tunanin Abin nashi yakai har can ba, "please mana yaya kaga ina period ka barni inyi bacci, " aa wasa kikeyi kuma kima daina kawai, keda kika saba ganin wainda suka fini Mezai kuma baki tsoro da wannan Y'ar jaririyar, kima saba ganin ta tunyanzu don itace Abokiyar rayuwar ki Ki saba da ita tazamar miki toy Yafada yana shafata, Wani irin gumi take fitarwa jikinta narawa da karkarwa "don Allah ka daina wallahi bacci nakeji, " Hmm yarinya wasa kikeyi ba wani zancen bacci a yau kima sakko kawai Karki bari inzo wurin bazakiji da dadi ba, keda kikafi karfina, in kuma karfin kikeso mugwada bari inzo aga waye babba a yau, koda yake Kince we are mate so ki sakko ki nuna min jarumtar ki ko, Ganin neman yake ya Rena ta da yawa yaga ta tsorata dole ta sakko tareda tattaro jarumtar ta harda aro tayi ta hada ta bude idanun ta batareda ta kalle shi ba tace "banda kayan da zancan ja inna cire wainnan, "kicire nace yafada cikin kosawa, hannu tasa ta fara zuge zip din rigarta ta baya kafin ta zuge sket a natse tasaka hannu ta zame sket din akwai wani guntun boxer na mata daya kamata dam a jikinta don tana Amfani da irinsu idan tana period saita sa pant ta saka shi, Daure fuska tayi tareda cewa a zuciyar ta "duk nacin ka yau saika barni jarababbe, wanda yagano me take cewa sarai ta hanyar bin bakinta da kallo, a fili yace "zakiga jaraba ai yarinya, Saurin dago kai tayi ta kalleshi don batasan ya akayi yagano me take cewa ba, ta zame rigar cikin sauri, ta hada ta linke su, Matsawa yayi da sauri ya zauna a gefen gadon kafin ya fadi, domin ya kusan zubewa da ganin ta a hakan duk da akwai bra da tight boxer dinta bai hana shi ganin how beautiful and sexy she is ba, Daurewa tayi ta juya ta haye karshen gadon can ta kwanta domin tasan yau fa saiya bata wuyar da yace don haka is better ta hakura, tashi yayi yana layi ya kashe wutar dakin, dawowa yayi saman gadon ya kwanta, a hankali ya matsa ya janyota cikin jikinshi, at last yafada, yana jan doguwar Ajiyar zuciya, hannu yasa ya fara balle bra dinta tareda juyo da ita cikin sauri ya zubawa fuskar ta ido a d'an cikin Hasken dim light din dake fita a gefen gadon, Idon ta ta runtse gam Allah kadai yasan tsoron da takeji a kasan ranta duk da moment din nasu a one side yana matukar faranta mata, yanda ya nuna yana matukar son ya rabeta Abin yana faran ta mata don haka take Kara jamai rai da Aji, Jin faffadan kirjinshi a bayanta Abun yasa ta runtse idanun ta tana Hamdala "yazama nata at last yau itace da ya Sadiq dinta a gado daya, Zamiye bra din yayi ya fara rada mata magana, " are you ready? Girgiza kai tayi "why? "Ina period tafada, ware shanyayyun idanun shi yayi ya zabura yatashi zaune, wayar shi ya janyo ya kunna "show me, yafada yana daure fuska, tashi tayi tana d'an kare kirjinta da ya tube da hannayen ta, " what? tace tana zaro ido, "Come on you no exactly what am talking about show me the blood ina son ingani, zuba mai ido tayi domin tasan he is not serious, ganin tana batamai lokaci yasa ya janyota tareda dora hannun shi saman tight din ya fara zamewa, mutsu mutsun kwacewa takeyi ya mata rikon kudi, wanda ba, bazata iya kwabewa ba Kafin tayi Aune ya cireshi ganin pad da d'an jini kadan Alamar ya kusa daukewa yasa ya mayar mata da pant din ya zube a jikinta, yana dafe kai, Saida ya dauki lokaci kadan kafin ya iya magana " yaushe zai tafi? Sai nayi sati tafada, cikin sauri domin yau dai ita tana ganin rayuwa wannan irin hali na Sadiq, Jin yawa dukiyar fulanin ta wani irin cafka da bakinshi yasa tasaki Kara domin jin Abun tayi a bazata don tana can tana mamakin shi batasan ya kumashan wata kwana ba, da hannaye bibbiyu ya cafkesu yafara sarrafata cikin fitar hayyaci da zakuwa yana zuba mata shirme da sambatu, itadai mugun zafi takeji domin bada wasa yake musu ba, neman kawai yake yasamu natsuwa ta ko wane irin hali gashi tanaji yana danna mata jikinshi a tsakiyar kafafun ta kamar zai fasa ya shige cike yakeji har wani irin shaking jikinshi keyi saboda son Abin da sa rai, Wasa wasa Y'an mazan suka fara kuka domin Abin ya mugun batamai rai ba haka yasoba duk da mugun dadin jikin nata yakeji ba anan yaso Abin yatsaya ba Saurin kama lips dinta yayi yafara sauke haushi akansu, duk yanda yaso Abin ya zo mai cikin sauki Abu yaki, Har tausayi yafara bata Domin tanajin yanda yake shashsheka da kuma dumin hawayen shi dake bin ko ina a wuyan ta, ba inda bai sude ya lashe a jikinta ba domin yasamu sassauci Amma kamar yana karo wutar sha'awer ta yana hurawa, Abinka da Son zuciya da kuma zazzafar kaunar shi ga wani irin tausayi da tsantsar son kasancewar dashi a lokacin yasa tayi saurin fara tsotsar lips dinshi domin taima kamai tasani zai iya zarginta kuma tunda yasaba fadar ita tabude idanu ta saba, bai sa tafasa taimakawa son ran nataba, domin da a baje kawai take tabarshi da jan ragamar wanda ya juye ruwa yakai sau uku batareda yaji Abin ya ishe shiba, jin tafara bashi wani irin salon sumba, yasa ya ji wani irin sabon salon dad'i tuni yakara narkewa hawaye nafita a kumatun shi, jikinshi na kan rawa, Jin yanda ya ke kokarin barka mata cinya da jikinshi yasa cikin dauriya da karfin hali tasauke hannun ta akanta saida taji wata irin jijiya ta harba a hannun ta shikuwa wani irin gurnani yasaki tareda yin wata uwar Kara ya kankameta don wani irin dumi yaji akan sandar tashi gashi wannan ne karon farko da yaji hannun mace a kanta wanda yaji wani irin sirrin dadi da maganadisu aciki, "Please please please hold it tight yake fada cikeda rawar jiki, kafin yayi saurin cafke lips dinta don shine kadai zai hanashi kurma ihu duk su dady su jiyoshi a gidan don fadin dadin da yakeji a lokacin bata bakine, Wani irin katon explosion yayi ya kankame ta kam kam yana murza jikinshi a nata har ya juye duk ruwan da ya tara a lokacin, wani irin salama yaji na ratsa zuciya da kwakwal war kanshi wata irin uwar shauki da soyayyar ta da baisan lokacin da ta huda jikinshi ba yaji tana ratsata, "akwai gidan hutu a jikin meenal itadai Y'ar baiwace hannun ta kawai da yaji a jikinshi ya haukace inaga ya shiga daga ciki, ai sai suma, zamewa yayi yana maida numfashi, a ranshi yace if you can do this to me every day banda damuwa da period dinki, anan yafara jinjinawa wayayyar mace don yasan da karama ce bazata samu wannan experience din ba, Juyowa yayi ya zubawa bayanta ido don ta juya Mai baya yana sauka, tafara tunanin zagi zai biyo baya inya dawo hayyacin shi, Jin ya janyota tareda juyo da ita yace " tank you, a natse tareda dora mata kiss a goshi da hanci, "please kidaina juyamin baya banaso in muna tare ki rika juyowa muna facing juna inbacci zanyi inaso injini a cikin balloons dinki yafada yana rikesu da hannayen shi duka, runtse idanun ta tayi don zafi suke mata saboda matsa, "Sorry yafada yana janyota cikin jikinshi, wani irin bacci ya dauketa don Tagaji sosai, shikuwa yakasa runtsawa idanu ya zuba mata, wani irin dad'i yakeji yau shine tareda mace mallakin shi agado daya ba a mafarkiba kuma mace kamar meenal da bazai taba gajiya da itaba don macece ita harda Rabi kirjinta ya zubawa ido dake tsole mai ido a hankali yaji wani irin sabon sha'awa na Kara motsa mai ya zame tareda rike daya ya kama daya da bakinshi ya fara tsotsa yana lasa a hankali gudun karya daga ta Abacci bayajin zai iya runtsawa koda na second daya muddin zai rika kallon wainnan kyawawan halittu biyun nata,.............. πŸ–Š *Jumu'at kareem to you All my fan's* *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *Domin masu son biya har yanzu hanya a bude take kubiya ku karanta cikin Aminci bawai na bati ba, kutura cikin Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb ko kuma katin Airtel ta wannan number 09011251444 sai najiku* 8⃣1⃣&8⃣2⃣ Har dare bai samu lokaci ba domin aiki ya rikeshi gashi baida number ta bare ya Kira yaji how she is? Ya Kira grandma ta ce bazata kai mata ba tunda baida tausayi yana neman halaka Y'ar mutane, dariya kawai yayi ya kashe wayar shi, a ranar kam duk yadda yaso ya dawo Abu ya gagara saboda sunje akan case din wasu illegal kaya da aka shigo dasu ba akan ka'ida ba, dole acan ya Kwana Amma duk tunanin shi na gareta kaida kai idan ya tunata murmushi yake fitarwa nishadi yakeji mara misali a zuciyar shi, Gefen Meenal kuwa ranar bacci tasha sosai wanda koda ta tashi taji sauki sosai ga jinin ta daya dawo da gaske, Sadiq bala'i ne gaskiya ya gurjeta bana wasa ba, Idan ta tuna dashi wani irin dad'i takeji itace yau ta mallaki sadiq dinta datake mafarki tasani koda bayason ta tasamu daraja mai girma tunda ta kaimai Abu mafi daraja, shine budurcin ta wanda tasani tayi matukar siye zuciyar shi da shi don ko irin ruwan sambatun da ya zuba mata kawai ya isa tasan shi mayen Abun ne, Duk lokacin da ta motsa taji zafi sai yafado mata a zuciya, a hankali tafara tunanin son ganin shi a lokacin so take taga wane irin tattali zai nuna mata, saidai har dare bata ganshi ba Abun ya d'an dameta don har fitowa falon tayi ta zauna kozata ganshi Amma har karfe goma shiru, dole ta koma dakin momy ta kwanta Abinta tana tunani har bacci ya dauketa, Karfe bakwai na safe ya iso gidan a gajiye badon yana son ganin taba gidanshi kawai zai wuce ya huta Amma idanu da gangar jikinshi na matukar kwadayin ganin ta, Suna zaune a falon itada RAHAMA da kuma grandma, wata zuma takesha a cikin wani karamin cup da d'an mitsilin cokalin roba shanta takeyi a yangace kamar bataso nan kuwa zumar shegen dad'i take mata, domin taji hadi a cikin ta RAHAMA ce ta Ajiye mata tace tayita sha, Sallamar shi tasa suka dago kansu baki daya tareda Amsawa, idanun shi akanta suka sauka tana cikin doguwar rigar Material ja tayi matukar yin kyau ga kanta ta daura d'an kwali sumar ta a gefe, Wani irin sheki takeyi na Amarci, jiyayi zuciyar shi ta narke da wata irin kaunar ta, takawa yafarayi a natse, Itama kallon shi tayi takasa cire kyawawan idanun ta akanshi domin yayi matukar tafiya da zuciyar ta cikin kakin nashi na custom ga kanshi ba hula duk da ya gaji tana ganin shi tasan he is exhausted amma bai hanata ganin kyanshi ba da kuma cikar haibar shi, Cikin natsuwa ya karaso baya ko kyafta idanun shi gefen ta ya zauna ya d'an lumshe idanun shi domin ya shaki wani irin kamshi mai jan gangar jikinshi zuwa gareta ji yake kamar ya fisgota ya tsotsi bakin nan me lasar zuma cikin wani irin salo mai tafiya da ruwan jikinshi, "Allah ya yi maka dawowa? Grandma ta fada, sai a lokacin ya dawo cikin natsuwar shi ya tuna akwai mutane ma afalon domin gaba daya idanun shi sun rufe baya ganin ko momyn Nashi bare grandma, "Sorry grandma am lost ne wurin kallon wife, nadawo wallahi am very tired tunjiya ban runtsa ba, yafada yana yi yana kallon idanun meenal da taki yadda su hada ido, again, Juyawa yayi ya gaida momyn shi " momy good morning, "morning, ya aiki? Alhmdulillah yafada, mikewa yayi "meenal bring my breakfast to my room ya wuce dakin Nashi domin mugun so yake ya kebe da ita ya kwashi wata garar he don't care koda zata kuma bleeding as far as zai samu dad'i irin na jiya, Yana wucewa tabi bayanshi da kallo Sadiq namiji ne son kowa gashi jarumi ta shaida, Mikewa tafarayi RAHAMA tace koma kizauna bari akai mai, mai aiki ta Kira tabata umarnin ta hada mai komai takai mai dakinshi, To ta amsa ta wuce saida ta hada ta wuce lokacin ya mugun matsuwa bata shigoba jiyake kamar ya ruga ya dakko ta, yaji Sallama, juyawa yayi lokacin har ya tube yana daure da towel ta turo kai da tray, Wata uwar tsawa ya buga mata "ke uban wa yabaki izinin shigowa? Go back, yafada yana nuna mata hanya yasan aikin momy ne wato meenal bazata zoba, kota kan saka riga baiyi ba haka yafito da katon kirjinshi a bude ya nufo falon, "Ke meenal bake nace kikawo min breakfast ba? Shine don wulakanci zaki turo mai aiki, kodaga kanta batayi ba saida momy tace " nizaka Kalla kafada min ba itaba domin umarni na ne sannan don rashin kunya kafito har tsakiyar falo ba kaya, Shiyasa ta daga kai ta kalleshi, saida taji wani iri ga Y'an mata masu aikin gidan dake kaida kawo wani irin kallo tabashi wanda yagano ma'anar kishin ta ya nuna mata da ido ta taso kin tashi tayi domin bazata iya tsallake umarnin momyn ba, Karasowa yayi ko a jikinshi ya zauna yana facing dinta, duk fadan RAHAMA a banza karshe mikewa tayi tabar mai falon tana cewa " ka gama ruwan iya shegen ka zanyi maganin ka, Murmushi yayi kawai yana kallon reaction din meenal kallon shi takeyi kur alamar batason me yakeyi, "Meenal tashi ki wuce dakin momyn ku kinji, grandma tafada domin tundazu batace musu komai ba kallon labaran ta takeyi Aljazira mikewa tayi tafara tafiya a hankali domin har yanzu ciwo takeji a kasan ta, bin kafafun ta yayi da kallo kodai ya jimata ne? Gaskiya Sadiq ka buga aiki yafada yana shafa kirjin shi yanajin wani irin nishadi, har saida ta shige dakin RAHAMA yadawo da kallon shi kan grandma, " wai me ake nufi dani ne a gidan nan? Yanzu kiri kiri kunaso ku haramta min matata, wai iyaka kukemin da ita ko me? " jeka tanbaya uwarka RAHAMA kaji, Daure fuska yayi "wai me yasa kikeson zagin iyaye na, " ka rama kawai, "ni na isa inzagi uwargidana ya tashi zai matso " kaga wuce kayi Wanka ka karya ka huta, "Grandma please kibari matata tazo kusa dani duk zanfi jin dadin komai, " ka taimaki yarinyar nan Abubakar karbata ta huta yanda kake zalamar nan zakaja yarinya ta nemi gudun ka, " kaji ki wace mace ta taba gudu da za afara ta kanta please nidai kubani ita mukoma gidan mu, "Ai saikayi tafada tana kyaleshi, mikewa yayi ya wuce dakin shi a zuciye, wanka ya yi yadawo ya kwanta ko takan Abinci baibi ba saboda haushi suna so su hanashi sakewa da iyalin shi wallahi shiba dadyn shi bane, ai yaji labarin komai wurin grandma shi bazai iya Wannan hakurin ba da sake, Murmushi yayi kawai ya kife sai bacci, Bashi ya tashi ba sai karfe shabiyu na rana a lokacin yaji yunwa na neman kaishi, dole ya kuma yin wanka yafito domin yanema Abinda zaici, kitchen ya shiga saida ya kwankwadi madara mai sanyi kafin ya nufi dining don har ankammala na rana ya ci yayi kat sannan ya fita, Gidan shi yaje yabawa mai aikin shi umarnin ya gyara mai ko ina yau madam zata dawo kafin ya Bashi kudi yace ya siyo duk wasu kitchen stupes da babu na Amfani, bai koma family house ba sai da dare lokacin kowa ya nemi makwancin shi, Ita kanta meenal tana kan gadon RAHAMA tagama chart da Y'an Uwan ta bacci mai dad'i ya dauketa ya shigo gidan, dakin momyn ya nufa ya tura a hankali saida ya kunna haske yasan for sure momy na wurin dadyn shi yanzu domin basa taba Kwana a rabe yasani saidai in dadyn baya gari Nade hannun shi yayi ya zuba mata ido tana bacci cikin wata lallausar nightie pink fuskar ta tayi fayau ga wayar da tagama chart saman kirjinta, matsawa yayi ya zauna tareda sanya hannun shi ya cire wayar " you are my rival tunda kika hau wurinda nikadai nafi can can ta in haushi, Ajiyewa yayi a gefe ya zubawa kirjin ido he can see their shape harma da kansu ta cikin rigar kasan cewar ba wani kauri gareta ba, yatsanshi ya dora akan su ya zagaya, tuni yaji komai ya fara Kunce mai lissafi, Tuni ya ware hannayen shi ya rukesu gam gam yana miysikawa tareda runtse idanun shi wani irin dadi yakeji har cikin kwakwal war kanshi, A hankali take jin jikinta na sauyawa cikin bacci domin touching din nashi dayake mata cikin wani irin salo, jitayi har tana tsiyaya saboda ta tsumu da salon saurin zabura tayi lokacin da ta bude idanun ta taganshi a zaune yayi dumu dumu da kirjinta, jin ta janye yasa ya bude idanun shi, 'Kintashi yafada cikin basar wa kamar bawani Abu yakeyi ba, mugun mamaki yake bata yanada karfin hali, "tashi mutafi yafada yana hade fuska domin yasan inya tsaya lallashi bazata tafi ba, Jan bargo tayi tareda rufe jikinta "ina zamuje tafada muryar ta narawa, " wow tun jiya rabon da inji muryar ki saboda kina fushi dani, " kitashi kawai ki shirya we are leaving this house, Zaro idanun ta tayi " wayace mutafi " ni nace mutafi yafada shikuma yana matse rai, " bazan iya binka ba sai anbani umarni, mikewa yayi yafara cire riga " ok get ready ki karbe ni a gadon momy a yau kuwa, zabura tayi ta sakko tana girgiza kai "please ka daina kaga banwarke ba, "Hmm ok muje gidan mu silently ba musu I promise bazanyi sex dake yau ba Amma inkika ki wallahi zan danne ki a dakin nan sai na gamsu, now choose, Yafada yana gyara rigar da yafara kokarin cirewa, wani irin marai rai cewa tayi "please yaya Sadiq kayi hakuri, " wallahi sai anyi daya ko tafiya ko Kwana anan, hakuri kuma ke kika sanshi ni banda shi, nayi Aure saboda meye, badon insamu hutu ba, gaskiya da sake bazaku d'an dana min zuma kubarni da walagigi ba, murguna baki tayi batareda ta shirya ba maganar zuci tafito saboda tanaso taji Kalmar so daga bakinshi, " dama nice nake haukar banza bazaka taba sona ba jikina kawai kake wa wannan nacin daka gama moreni na tashi aiki, Jin shi gab da ita yasa tagano zancen ta yagama fitowa ba a zuciyar ta takeyi ba, dago kanta yayi cikin natsuwa tareda narkadda idanun shi cikin nata yana aika mata sako mai girma " don't say that, I love you meenal I really do, ke din macece dole namiji yasoki you are beautiful you are classy and well educated, ke jini nace dole idan antsaga jinin mu aga iri daya ne and now we shear the most important thing ever don haka we are one, Karki kuma tunanin bana sonki wawan namiji ne kawai bazai soki ba ni kuma ba wawa bane do you no kin gama siye zuciyar sadiq Al Ameen baki daya, Nazama servant dinki zanbauta miki Amina just be with me, love me take care of me, and sai kin yi hakuri dani ni mayen Abun ne kisaba dani zamu more rayuwar mu, Kalaman shi sunyi mugun tasiri tareda karya duk wani kuduri a tattare da ita zuciya mai bege dama, "I no my word are not enough to describe what am feeling for you now, but you have to no this, da bana sonki bazanji sha'awar kiba, me zaisa bazanso kiba Amina? You have all the quality, " Ammm so sorry da zargin da nakeyi miki, I have my stupid reason Wanda baidace inyi wa kowacce mace ba, "Am sorry once again, yafada yana dora bakin shi akan nata saida ya tande shi tas kafin ya saki ya cirata sama cak batareda ya tsaya wata wata ba yayi waje da ita, Gaba daya ya gama narkar da zuciyar ta ya mantar da ita komai saida ya Ajiyeta a jikin katuwar motar shi ya bude kofar ya zaunar da ita ta dawo hankalin ta saurin waigawa tayi zatayi magana lokacin har ya, zagayo ya zauna, hannu ya dora a bakinta " no Argument, tsit tayi kamar wani mai controlling dinta har tayarda motar yayi ga kanta bako hula wani irin sanyi taji yana ratsata, Ganin yanda take dunkule wa yasa ya kunna ac domin motar tayi d'an dumi ya rungume ta ta gefe daya yana driving da hannu daya, har suka isa gidan nashi dake jerin na ma aikatan custom dake garin na sokoto, saida ya tsaya gab da kofar shiga ya kashe motar ya fito budewa yayi ya kuma dagata, kallon wurin takeyi Amare ana rakasu dakin su nata nadaban ne, falon nasu ya d'an gana da ita kallon ko ina ta keyi masha Allah iyayen ta sun gyara mata gida ba laifi, direta yayi tareda rungume ta ta baya, "kinga d'an gidan mu da zamu fara rayuwa, kafin in kammala gini na lokacin yarana Sunfara zuwa kenan zamu rayu cikin jin dad'i kamar su momy insha Allahu, Murmushi tayi kawai tanajin wani irin farin ciki, sadiq ne ke tarai rayar ta haka, . "Muje Kiga bedroom din mu ya kuma dagata sai cikin master bedroom, wanda nan ma ta yaba zaunar da ita yayi yace am coming, fita yayi ya shigo da wata leda da plate kafin ya koma ya shigo da drink, zo mu ci nama yafada, ba musu ta sakko janyota yayi tsakiyar kafafun shi ya fara bata, saida sukaci sosai kafin, ya mike shikadai yasan dadin da yakeji akasan zuciyar shi at last ta shigo gidan nashi dai yau, "Bari inyi wanka madam yafada, ko zaki raka ni? Girgiza kai tayi, "is ok yafada ya shige saida yayi wanka yayo Alwala kafin ya dauro towel ya fito, " kije kiyi Alwala kema yafada, tashi tayi ba musu saida taga jerin brush ta dauka ta bude sabo tayi brush kafin ta yi alwala ta fito, cikin jerin akwatin ta ya ciro mata dogon hijabi yabata yace ta saka, Dadduma ya shinfide musu yajasu salla raka'a biyu saida suka idar ya dafa kanta tareda gudanar da Addu'ar neman Alkhairi da kuma kariya daga dukkan wani sharri kamar yanda Annabi yayi umarni, yasan ta fannin Addini iyayen su suna matukar kokari don haka mikewa yayi ya cire jallabiyar jikin shi ya dauki wayar shi ya haye gadon saida ya turawa grandma text " muna gidan mu nida matata inkun tashi karku wani neme mu, ya kashe wayar shi baki daya ya zuba mata ido, ganin har yanzu tana zaune, "Taso malama bacci nakeji, yafada mikewa tayi sai yanzu take blaming kanta da zuciyar ta na biye mai ta biyoshi yazata kalli idanun su momy, Takowa tayi a d'an natse ganin sam bai nuna mata wata zalama ba, ya ware hannayen shi "come to me, hartazo gab da gadon yace baki cire kayan ba haka zaki kwanta? Cire hijabin tayi ta juya ta ajiye kafin ta dawo "saura riga, yafada yana kallon ta up and dwan, domin ya matsu daurewa kawai yakeyi, d'an kallon fuskar shi tayi taga duk ya wani irin narkewa, Tuni taji batason wani musu ya shigo tsakanin ta dashi, tubewa tayi ta tsaya daga ita sai pant kirjin nan kyam kamar zasu shige idanun shi saboda tsayuwa, wata uwar mika yaja yadafe marar shi tareda Hajiya babba yana ayyana ina alkawari ya tashi wallahi no way zai hakura bayan suna daki guda zasu Kwana gado daya da wa'innan Abubuwan sanna ya kauda kai "no way.......... πŸ–Š *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *Domin masu son biya har yanzu hanya a bude take kubiya ku karanta cikin Aminci bawai na bati ba, kutura cikin Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb ko kuma katin Airtel ta wannan number 09011251444 sai najiku* 7⃣9⃣&8⃣0⃣ Kokarin hanashi takeyi Abinda yake amma kamar ma kurma yazama bayaji baya gani har wani irin lallashin ta yakeyi cikin muryar tausayi da lallashin ta " don't stop me I can't baby ni mabukaci ne shiyasa nace su momy suyi min Aure kar infara bin mata ni bazan iya hakuri ba kibarni, wani irin tsoro ne ya rufeta don tana ganin yanda ya rikice ba karamin illa zaiyi mataba so take anyhow ta hanashi saduwa da ita a yanzu don kar Asirin ta ya tonu domin yanda take jinshi din nan inya ratsa ta saita kusa mutuwa domin Allah ya huramai kayan Aiki, Samu tayi dakyar ta tureshi ta mike, idanun shi a rufe yake kokarin rikota " rowa zakiyi min, kina neman tsinuwar mala'uku ne meenal, Karki horani don Allah kibani hakkina, jikinta na rawa tace " ni kabarni bayan niba budurwa bace kabarni kawai bai kamata ka shiga inda kowa ke shiga ba, cikin karfin hali take maganar shi sam baya jinta, idanun shi sun gama rufewa so yake kawai yaji ya rabeta, Fisgota yayi " kibani cikin sauki ko inkwata domin halas dina ne kika bawa ma na waje bare nida ubana yabiya sadaki, wani irin daci taji a zuciyar ta Kalmar zargin nashi na mugun taba mata rai kallon karuwa yakeyi mata kome ne? Don haka tuni ta tsaya daga gudun da take kokarin yi ta zuba mai ido hawaye na bin kuncin ta, shi sam bata gane mai yana rayuwa kamar hawainiya yanzu zai canja Kala, Jin ya hade bakinsu yasa ta dawo daidai tuni ta shirya sumar dashi kafin shi ya sumar da ita tunda ya dauketa a karuwa bari ta nuna mai irin karuwancin da ta koya, a hankali ta tallabe kanshi tafara bashi wani irin salon nadaban lips dinshi tafara tsotsa kafin hannun ta daya ya sauka a bayanshi tafara shafawa kamar tana tafiyar tsutsa har ta dawoda hannun zuwa kwallayen shi biyu tabasu wata cafka da saida numfashin shi ya d'an dauke na wucin gadi, Nishin da yadawo dashi yasa ya Kara kankame ta kamar zai shige jikinta jin hannun ta yake a Area 11 dinshi kamar kanshi zai tsage saboda dad'i sambatu yake sakar mata kamar zautacce Allah yasani idan hannun ta yaje wurin shikadai yasan me yakeji wato tagama gano wurin kashe maza tuntuni, wani irin kwantar da ita yayi domin wani zafin kishin tane ya kunno shi, ya lura kamar yanda tace bataso ya ratsata shiyasa take so ta kashe mai jiki ta hanashi isa babban birnin maji dad'in, Ware kafarta yayi da karfi " kima daina wahalar da kanki dole sai na ji me kike shayar da wasu banzaye bare ni, cikin rufewar ido ya saita kanshi domin so yake yayi punishing dinta dakyau na watsar da Abu mafi daraja a waje kafin tayi Aure, Saidai abin mamaki hanyar da yakeso yama kutse cikin mugunta batada ma alamar zata bude bare har ya samu ya leka, d'an tsayawa yayi ya natsu kadan ya Kara saitawa, domin yana tantama ba hanyar bace Amma ya kumajinta bam, D'an dagowa yayi ya kalleta idanunta rufe ruf saboda takaici da bakin ciki tasani kamar yanda yafada bayason ta kawai shi sha'awar ce da kuma jaraba tasa bazai iya hakura ba shiyasa yake kusanta kanshi da ita wanda tasani da ace baida bukatar macen itada kashi duk daya a wurin shi kuka takeyi mai cin zuciya, "Meenal, yakira sunan ta muryar shi a dishe don ya mugun shiga rudu inhar ta taba sanin namiji why kofarta a bame kodai bai san inda zaibi bane, cikin zakuwa da kuma rawar jiki yake magana " please ki nuna min inda zanbi kinji Aunty......... Saurin bude idanun ta tayi ta kalleshi ganin kamar baisan me yake fadaba yasa tafara kokarin tureshi, Amma riketa yayi gam yana juyakai, ganin bazata taimaka mai ba yasa ya saita hannun shi yaji, tabbas akan hanya yake tome ya hanashi shiga? Jin d'an karamin hole din nata kamar ko yatsar shi bazai shigaba yaji wata irin uwar nadamar zantukan shi tareda kallon ta yana juya mata kai, don dai yashiga hannu ne a lokacin da ya lallashe ta ya nemi yafiyar ta Amma ina a wannan lokacin yatsar shi daya dandano mishi dumin wurin yaji burinshi kawai ya kutsa kota halin yaya ne domin yasamu salama da sa'ida a jikinshi, Ya mugun shiga rudu don haka jiki narawa ya kuma connecting kanshi cikin karfi, jin wani irin dad'i akan jarumar shi yasa yayi wani irin nishi mai cikeda sarkewar numfashi harma da fitar hayyaci , ihu tasa mashi domin ya cusa kanshi ta karfi da yaji, wani irin rawa jikinta yafara yi, d'an bubbuga ta yakeyi yana "shshhhhh stop crying, shima wasu irin hawaye ne ke fitowa a kan fuskar shi suna sauka, a wuyan ta Lokacin da yakuma trying kuwa da sauri ya riko bakinta gudun karsuyi ihun a tare domin shi kanshi inbai rike bakinshi ba zai iya zabga ihu duk gidan a jishi fiyeda itama, Ai kuwa wani irin sandarewa tayi tana ware kafafun ta domin ceton rayuwar ts don dai tanaji tana gani bazai fasa ba gashi ya rike mata baki tamau da nashi, Ji yake har yanzu ba Abinda ya rike mai kukanshi he just want to let it out but he control the sound dai dai kunnen ta yafara jero mata su yana girgiza kai yana bata wuta cikin karfi da kuma rawar jiki, Tun mikewar da tayi a farko da yarike mata baki bata kuma motsawa ba, saida yaji shi normal ya dakata tareda sakin mata nauyin yana Mai shashshekar kukan da yasha, " Am sorry I judge you without knowing you better forgive me ya kankaneta kamar zata gudu, meenal ta gama haduwa tagama siye rayuwar shi ta gama mallakar shi Ashe haka mata sukeda Abin dad'i, lallai dole suyi yanga bare ita gata full Ashe yayi mistaken din matan jami'a ne saboda ganin irin rayuwar da sukeyi, akwai yarinyar da taso yi mishi fyade ma lokacin yana school saboda iskanci shiyasa ya hada gaba daya yayi musu kudin goro, Jinta yakeyi kamar ya maida ita cikin shi saboda so da jin dad'i yau yaji wani irin sirri wanda baya fatar koda na dare daya ne ya kuma rasa shi mata masu Abin mamaki, saurin dagowa yayi jin tun dazu baiji motsin taba, yaga idanun ta a kafe zabura yayi ya zare kanshi yana salati tareda dora hannun saman hancin ta jiyayi ba wani numfashi da yake fita zabura yayi yayi baya ganin yanda jini yayi faca faca da gadon ya kalli jikinshi dake tsaye har yanzu yana feeling dadin da yashawo ya ga jini ne sosai, wani irin tashin hankali yaji ya ziyarce shi cikin tsoro ya fara jijjiga ta " Amina Amina, shiru da gudu ya dauko gorar ruwa ya watsa mata nan ma shiru, ai tuni yafara salati yana "no no no please Karki yimin haka Amina, jallabiyar shi kawai ya zura ya fita da sauri zuwa falon gidan, Grandma ce kawai a zaune tana kallon labarai ya matsa jiki narawa " grandma please kizo yafada Yana riko hannun ta duk ya rude, binshi tayi tana " kai lafiya Meya faru kaga damar fitowa, ina Aminar? Ko amsa daya bai iya bata ba ya gama gigicewa saida suka shiga dakin yace "taki tashi nasa mata ruwa taki tashi ki taimake ni grandma I start loving her karta tafi tabarni inta tafi bazan kuma Aure ba please help me d'an kauda kanta tayi ganin bakomai a jikin meenal din sai ganin jini datayi kwance kamar anyanka a kuya, "Subuhanallah kai kuwa wane irin yarone wai Kwana kayi kana murza Y'ar mutane Sadiq, gadon ya haye ya dagota Yana bubbuga ta " meenal ki gashi haka please in bakyaso bazan kuma yiba please kitashi Karki tafi kibarni don Allah, Dago kanshi yayi idanunshi sun juya yace " grandma kin tsaya ki taimake ni mana kar matata ta mutu please, " ai dole sai momyn ka tazo ni ba aiki na bane wannan, zabura yayi ya fita da gudu a falon sukaci karo ya riko ta " momy zo kigani taki tashi please, tuni RAHAMA ta rude ta bishi don zuciyar ta tabata komai, Koma hayewa zaiyi gadon bayan shigowar su RAHAMA ta buga mai tsawa " kai zoka fita kaji ko bani wuri mara hakurin banza kawai shugaban zalamammu kana kokarin kashe min yarinya shiyasa kaki bari ta fita tundazu ace tunjiya ka hana yarinya sukuni saboda masifar jaraba, grandma dake tsaye a rude ta Kalla " momy wallahi Kifada mai in wani Abu ya samu yarinya ta sai ranshi ya baci sai nayi mugun saba mai, Jibi irin haukarda yayi ma yarinya, "RAHAMA ki duba yarinya ba fada ba, grandma ta fada, don haka cikin sauri ta dauki gorar ruwa saida ta shafa mata a fuska sannan ta watsa a kirjinta ta danna sau biyu kafin ta janyo numfashi tadawo duniyar da muke ciki, Yana tsaye ko motsi baya yi yana kallon ta ji yake kamar ya kurma ihu saboda damuwa, Yana ganin ta dawo ya dafe kirjin shi ya fesar da numfashi mai zafi "Alhmdulillah, ya furta a fili, sai a lokacin grandma ta iya matsawa kusa tareda mikawa RAHAMA towel tace daura mata bari in hada mata ruwan zafi, " aa momy ja wannan yaron yabarmin dakin nan kawai zan kimtsata, tafada tana daga ta ko kuka bata iya yi saida momyn ta sakko daita ne tsayuwa ta gagara kamar mai kaciya ta runtse idanun ta tace "washhh, da sauri ya matso zai riketa RAHAMA ta buga Mai tsawa karka taba min yarinya kaji, kallon gadon yayi har zuwa inda take tsaye jini na zuba kamar wadda ta haihu, Grandma duk ta rikice tace "RAHAMA kiduba yarinyar nan bleeding fa takeyi, Harara ta watsa ma Sadiq " badole tayi bleeding ba momy fa period takeyi ya hauke mata , "tafa gama momy yafada Yana dukar da kai, " kayi min shiru sakarai ba jiya tafada min ba shine don rashin kiyaye iyakokin Allah ka ketare ka afka mata saboda abin guduwa zaiyi, "Wallahi momy ta gama yau ta tashi ba jini kuma koda nake cewa Tagaji ni ba Abinda nayi mata da dare kutanbaye ta yafada Yana kokarin kallon fuskar ta da tun da ta farfado bata ko kalli saitin shiba, Iya ruwan azabar da za ayiwa mutum yau sadiq ya shayar da ita, Grandma tace " yaran yanzu sai Abarku wallahi RAHAMA jida ita kyale nidashi, "momy gwara infada mai karta huce yanzu, kodan gobe, ace mace tagama Al ada ko Kwana ba ayiba ka hauke mata mahaifa na nan a bude ba dole jinin ya kuma ballewa ba wannan jinin jikinta ne ba wani ciwo duk da ciwon ma bansaniba muje Amina ingani, tafada tana riketa, dakyar take takawa har suka shiga bathroom din Yana kallon ta, "To zo mutafi kafin su fito, grandma tafada " ni ba inda zanje gaskiya sai naga lafiyar ta, zanbarka da momyn ka kuwa ku karata, gadon ya Kalla ya matsa tareda yaye shi ya zuba ruwa jikin katifar ya sa wani towel ya goge tas jinin da yayi staining grandma na kallon shi ya ciro wani zanin ya shinfida, fadin dadin da yakeji bata bakine so yake suyi suyi subarshi da ita yafara tattala ta zaiso tayi ta koma gidan shi inda sam basa idawa, A ciki kuwa gasa ta Rahama tayi sosai ta duba taga bawani rauni sai kunburin wahala, saida tayi mata sit bath yakai sau uku ta sata tayi wankan tsarki tana tausaya mata don ita dakanta tasan meenal nada aiki don dagani Sadiq yamafi ubanshi zalama, Towel kato ta dauro suka fito tana cije lips domin wani irin barkono takeji akasan ta har yanzu, ganin shi a zaune yasa ran RAHAMA ya baci ta duba taga hijabin ta tace " ungo saka mubarmai dakin kinji, zurawa tayi domin ita kanta bazataso ta Kara koda second daya tareda shi a inuwa daya ba tunda yagano ita din cikakkiya ce to jikinshi zai gaya mishi, Ga uwar wahalar da yabata ko tausayin ta baiji ba, don haka ta shirya juyashi kamar waina kafin su daidai ta sai ya mata confess saita koyarda shi soyayyar ta ko zata Bashi wata damar, don haka taji mugun dadin faruwar wannan Abun a nan gidan bazata taba nuna ta warkeba yanzu bare ace su koma gidan su, Fita sukayi daga dakin ya saki baki yana kallon su domin tuni grandma ta tafiyar ta tabarshi, " oh no momy why yafada bayan sunfita, he want to talk to her and apologize, shi mai laifine a wurinta gata ta shsyarda shi zuma mai wuyar mantawa meenal Y'ar baiwa ce komai nata is absolutely perfect jikinta maganar ta her life style uwa uba kogin zumar ta dake cikeda ruwan dad'i, Wani irin shauki da nishadi yakeji a kasan zuciyar shi, don haka fadawa yayi kan gadon ya na mai runtse idanun shi yana tuno moment dinsu da ya wuce jiyayi kawai zaiso ya kuma samun kanshi cikin wannan yanayi, "kai Aure yayi a rayuwa yafada yana mulmula tareda wurwurga kafafu kamar Han kaka, A gefen Meenal kuwa kaya momy tabata tasaka ta bata pain relief tasha tasa taci Abu mai ruwa ruwa ta hada mata wasu tsimi ta mika mata tareda bata tace kafa kai kishanye Zakiji daidai kinji, karba tayi tasha sannan ta haye gadon momy ta kwanta, fitowa tayi ta barta, shiru tayi tana tuna yanda taji yake kuka dazu tareda sambatu, kodan baya cikin hayyacin shine? Koma dai meye yau yasan cewa ita din ba watsatsiya bace, bacci mai dad'i ya kwashe ta, Shiryawa yayi ya fita domin ana kiran shi a wurin aiki, yaso yaganta amma momyn shi tasaka mai mugun takunkumi harda iyaka ta samai karya sake taganshi a kofar ta, wanda yasan is impossible bari dai yadawo dole abashi matar shi he need privacy baya bukatar wani takura, Fita yayi cikeda nishadi har wani shekin angonci yakeyi fuskar shi a sake take a yau ba wani cin Magani goshin shi na kyallin Amarci har wani sude baki yake inya tuna, "meenal yafada yana shafo kirjin shi ai yana gama uzurin shi zai dawo su wuce inda zai sakata ya wahala yasha Amarcin shi yanda yakeso...... πŸ–Š *mata akwai kuloli afito a yiwa oga siyayyar Azumi akwai masu sauki da rangwame akwai nakaiwa villa munada plates harda dinner sets munad kayan kitchen Kala Kala harda su show glass akwai gas cooker masu oven akwai masu hade da electric akwai table gas cooker munada stainless steel munada pure glass karku manta duk wadda ta bada kudinta kuma kayanta yaje hannun ta ta sanar mungode* *Matar Soja* 2/28/21, 6:17 PM - Q: 🌻🌻 *ZANYI BIYAYYA* 🌻🌻 *By FENERH* *Domin masu son biya har yanzu hanya a bude take kubiya ku karanta cikin Aminci bawai na bati ba, kutura cikin Asusun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb ko kuma katin Airtel ta wannan number 09011251444 sai najiku* 8⃣3⃣&8⃣4⃣ Tsayuwa tayi tana kallon yanda yake mika yafara bata tsoro don haka ta kasa karasawa wurin shi, mirginowa yayi da sauri zuwa wurin ta dagashi sai boxer yana isowa kirjin yafara rikewa domin suke rikita shi kafin ya jata zuwa gadon yana gwama numfashi mai yaji, "Yaya sadiq you promise fa, tafada muryar ta narawa, "I don't know the time am not in my senses, yafada yana famar bata sumba ta ko wane wuri a jikinta "Please yaya wallahi akwai ciwo a wurin karkayi kaga kaikayi alkawarin inna biyoka bazakayi ba, Shinfide ta yayi ya mata rumfa tareda dora bakinshi akan kunnen ta " inna cika wannan Alkwarin that means banda lafiya meenal kigane am very healthy koda ace bamuda Aure Naganki a haka wallahi sai nayi rapping dinki Bare lafiyata kalau Kuma da igiyoyina akanki, please endure ki saba zaki daina jin zafin inba a hora wurin yaza ayi yasaba, yarfa hannu tafara yi domin tasan inya ratsa ta yau ma saita suma domin wurin yayi mugun tsami, "Relax we are going to enjoy kinji, daga kai tayi kafin ma tayi magana yafara yin Abinda yaga dama, zame wa yayi yafara shan dukiyar fulanin ta kamar zai zuko madara yakeji jijiyoyin kanshi duk sun tashi saboda dad'i tun baikai main cause ba tafara cin ubanta saboda tsabar tsorata takasa bashi gudunmu wa sai shikadai ke budurin shi wanda hakan ma he is ok, indai zata mallaka mai ragamar jikinta shikam Alhmdulillah baida wata damuwa a rayuwa zai shana, Jin yana kokarin kutsa kanshi a hanyar da tayi tsamin gaske yasa tafara bubbuga mai baya Alamar roko, ina baya kojin ta impact jiyake kamar tana Kara shafa shi ne saboda yaji dad'i tuni jikin shi ya dauki mazari yafara sarrafata cikin zafi zafi ya danna kanshi Ihu tasa saboda zata iya cewa zafin jiya nafilane akan nayau, "yaya Sadiq please ba alwarin da Kamun kenan ba fa meyasa kake mun mugunta bayan kasan ba karfin mu daya ba, baya ji yazama kurma wani irin shan yaji yakeyi tareda sambatu yana lallashin ta "baby you are very sweet and watery inside you wallahi, dad'in ki zai iya kashe ni, Ko kukan ta bayayi saida ya kwashe hour kusan uku yanayi yana hutawa, tayi mugun laushi saboda murzata da yayi idanun ta sunyi mugun kunbura saboda kuka muryar ta har ta dishe saboda kuka bata ko fita, saida ya dawo normal ya kankame ta kam yana sharce gumi da hawayen da sai yanzu yaji sunzo mai, Jin shashshekar kukan ta yasa yayi sauri dagata ya janyota zuwa kirjinshi yana bubbuga bayan ta " sorry dear please Karki yi fushi dani haka nake I think dole sai kinyi hakuri da mijinki, and kedin ce in mutum ya shiga dole yayi loosing control am sorry for not keeping my promise for you, I can't, because I need you and I love you meenal, yes dole in soki the more I come close to you the more your love grow in my heart bansan zanso mace haka ba a rayuwa ta ko don ke jini nace lokaci daya ji nake kamar inba ke bazanyi farin ciki ba, You are the perfect choice for me bana tunanin zansamu matar Aure wadda tafiki, kece size dina, kece zaki iya dauka na, kece kika fi kusanci dani, Jin tayi shiru tana jan Ajiyar zuciya ya leka fuskar ta yaga tayi bacci, idanun ta ya kalla yaga yanda suka kunbura ga hawaye haryanzu akwance a fuskar ta, murmushi yayi tareda sanya halshen shi a saman fuskar ya lashe hawayen tas tareda gyara mata kwanciya a kan kirjinshi dumin ta na ratsa shi, fadin dadin da yakeji a daidai wannan lokacin shikadai yasani, Domin jikin ta nada wani irin laushi da santsi dake tsuma zuciyar shi, a haka shima har baccin ya kwashe shi duk da yaso suyi wanka, but bayason ya dagata dole ya hakura don taji dadin baccin, and shikan shi bayason dadin ya datse mai, Karfe shida na Asuba ta fara motsi a kan jikinshi tana bude idanun ta tareda zubawa kyakkywar fuskar shi idanu, hannu tasa daidai sajen shi ta shafa tana kallon he is handsome outside but wicked inside, domin yagana mata azaba jiya tanajin kasan ta yanzu haka data motsa kafafun ta, Bude idanun shi yayi ya zuba mata yaga tana mai kallon kurulla, saurin zabura tayi ta sauka daga jikin shi har saida tabashi dariya, washh tafada tareda runtse idanun ta saboda zafin da taji akasan ta saurin tashi yayi ya riketa "sorry, nine ko? Am sorry my wife,kokarin tashi takeyi domin ba komai a jikinta, bin bayan ta yayi da kallo yana kallon yanda take juya hips dinta a natse wanda tuni yaji erection dinshi yayi gam saida ya dafe tareda cewa " oh come on, control my friend banason zalama, Mikewa yayi yabita domin har ta shiga bathroom, samun ta yayi ta tara ruwa zata shiga, tsayawa yayi a haka yana rike kasan shi gudun karya tsorata ta, domin yasan ya gama firgita ta da halin shi, Saida ta zauna ruwan ya ratsa ta sosai kafin ya matsa yayi saurin tsugunawa a gaban ta tareda dora hannun shi akan kirjinta masu haukata namiji mai hankali, "Please baby don't make me pretend am not a pretender am trying to hold my self I can't ki saba da halina, ya mike tareda nuna mata kanshi "look at me, is normal a wurin namiji ya tashi with strong erection but this is different, because bazan taba Koshi dake ba, please muyi salla ki karamin kinji please don't say no if you really love me, Wasu irin hawaye ne suka zubo mata tafara girgiza kai "nashiga uku ya sadiq me yasa kakeson kashe ni wallahi zafi wurin kemin sosai kamar zan mutu, Hannu yasa ya dagata " stop calling me yaya, bayan kinsan we are mate meye kike jin tsoro akai, ai ba fin karfin ki nayi ba, "Wallahi kafi karfina Kuma ka girme ni Kawai kana yimin ne saboda nace we are mate, wallahi ko ba kayi min haka ba I no ka girme ni don Allah forgive my words, Saurin riketa yayi "noo ba saboda haka bane baby, is because of my nature haka nake kiyi hakuri zaki saba kinji please zanrika ragewa , gyada kai tayi badon ta gamsu ba ganin yanda tayi yasa ya natsa kanshi ya musu wanka sukayi brush da alwala badon Aliyar ta hakura ba, Tare suka yi salla ta shirya domin nema musu breakfast, har ta kama hanya yace "ina zakije? "Kitchen, " come back akwai cook, ko kina jin yunwa ne akawo miki? " girgiza kai tayi "bana breakfast early, " good nima haka so zo mu huta yafada, Banajin bacci tasowa yayi daga kan daddumar ya rikota " no musu madam, yafada yana cire jallabiyar jikin shi tareda kallon doguwar rigar da tasaka ya saka hannayen shi ya zuge zip din ya sauketa, cikin ta har wani Kara yakeyi saboda tsoro, taboni da Sadiq, jin bakinshi a daidai kunnen ta yana rada mata magana, "Kinsan me yasa kike jin zafi? Girgiza kai tayi, "saboda bakya sakin jikinki kina wasa dani kamar yanda nakeyi dake, ki rika rama duk Abinda nayi miki bazakiji zafi ba kinji, daga kai tayi, kamar wata karamar yarinya, ance namiji ko kingirme shi sai ya gwada miki wayau, Shiyafaru tsakanin su domin ya sata yi mishi duk Abinda yayi mata wanda tayi matukar haukatashi da safiyar, kukan shi kuwa a gado ba wani sabon Abu bane awurinta domin daya ratsa ta sai ya koka, Duk da tasha wuya she really enjoy the moment domin ya iya tarairaya da lallaba mace, harda wani cream ya shafa mata a gaban ta saboda taji saukin zafin wurin wanda yaga yanda take tafiya da kyar, ************ Gefen gidan su kuwa Grandma na tashi taga sakon shi tayi dariya, zamani kenan Allah ya shiryeka sadiq, Saida ta bari kowa ya fito ta fadawa su RAHAMA " to ya dauke matar shi dai a gidan shi ya Kwana sai ku kyale su kuyi musu fatan Alkhairi Kawai, Murmushi Al Ameen ya yi " magajina mafiyi kenan yafada a cikin zuciyar shi, RAHAMA dai ta shaka, don haka saida ta bar wurin taje dakin ta taga ko hijabin ta na nan wato haka ya tafi da ita, don haka ta dauka wayar ta ta fara neman shi, saidai switch off, Husna ta Kira, tana dauka tace "Aunty Husna ki shirya don Allah kije gidan yaron nan kija mai kunne karya kashe min Ayarinya, ya kwashe ta sun gudu tun jiya mara kunya, Dariya Husna tasa " kai yaron nan yayi dai dai, dama ni banga dalilin yi mishi abin da ku aka yimuku ba don haka kubarmin yaro ya more, "kinsan halin sadiq da zalama, to ki kai mata kayan gyaran nan ta taimaki kanta, " hmm Aunty RAHAMA kenan Kedai kibar yara lokacin su ne, nasir ma da yace bazai shekara ba mataba yanzu ai Kedai yaran nan sai Addu'a, Bari Baban su ya tashi infada mai Anjima zanleka inkai mata , "yaya ya shigo ne? " eh yana nan, " to bari zanzo inganshi sai inkaro miki wasu, "kodai tare zamuje ne Aunty RAHAMA irin wannan damuwar? Tafada tana dariya, "eh in taka ma zanje ai duk hankali na nakanta,, Sundan taba hira sosai kafin ta ajiye, wayar, sai karfe shabiyu ta je gidan ta gana da d'an Uwan ta ta bada sakon, tare suka fito Husna ta tafi gidan nasu ita ta koma gida, Al Ameen tsiya yake mata wai saboda tasan yanda take fama da baban shi shiyasa take tsoro, ni kuwa nace ai Al Ameen yafi ubanshi, A ranar sai eleven suka fito taci Ado a cikin shadda pink doguwar riga taji aiki ta murza dauri ta fito Amaryar ta tsab shima ya fito falon sanye da tree quarter da t shirt fara, yana zabga kamshi da murmushi, domin da ya kalleta wani irin farin ciki yakeji, Tare suka zauna sukaci suka Koshi tareda hayewa kujera ya zaunar da ita a tsakiyar kafafun shi ya kunna musu kallo hannun shi na yawo a jikin ta, "Wannan gayen mayen nono ne wallahi, tafada a cikin zuciyar ta, shikuwa bayajin zai Koshi da jikin nan duk da koda safe yayi sau biyu bayason ko na hour daya yayi batareda itaba shiyasa yaki kunna wayar shi, karma kowa ya dame shi, sai dai bai gama tunani ba yaji nocking, saida ta tabashi " yaya Sadiq ana nocking, idanun shi a runtse yanajin dad'in abin da yake yi, ya bude su " kyale kowaye, saida aka buga sau kusan uku ya ja tsaki tareda dagata ya zare hannun shi a cikin rigar ta Ya nufi kofar ya bude, tuni ya natsa kanshi ganin Husna, "ah momy kece bismillah, yafada yana kaucewa, " wai kai bakaje aiki bane? "Eh momy sai Monday na dauki hutu, ya fada mata, shigowa tayi yayi saurin karbar katuwar ledar hannun ta, Meenal jin muryar ta tuni ta gyara kanta ta tashi cikin natsuwa tafara gaida ita, zama Husna tayi ta kalli ko ina tareda jin jinawa kokarin Hajara domin ta gyara gidan Y'ar ta duk da tasan RAHAMA tana taimakawa, da Kuma mijin ta, Saida ta gaida ita har kasa kafin ta nufi hanyar kitchen ta hado mata drink, tunda ta tashi Husna tabita da ido, "Y'ar nan kinji jiki daga gani tafada a zuciyar ta ga idanun meenal din a kunbure alamar taji maza duk tayi laushi saboda matsa da murza da gyada ce da tuni ta gama fidda mai, Saida ta kawo mata drink din ta zauna a gefe, tana sauraran maganar ta itada Sadiq din wanda bai shafeta ba, saida suka gama tace "bamu wuri zanyi magana da Amina, mikewa yayi ya nufi dakin su Kawai, Nuna mata kusa da ita tayi tace " zoki zauna anan kinji, tasowa tayi kanta akasa ta zauna, "kisaki jikin ki dani kamar kina tareda RAHAMA ko HAJARA kinsan dai duk matsayin mu daya dasu domin anriga an hada jini an gauraya ta ko ina domin ina Auren kawun ki sannan gwaggon ki ns Auren yaya na, ke Kuma yanzu kina Auren d'an yaya na, don haka mun zama daya ba zancen suruka ko kunya duk Abinda da ya dame ki zaki iya fadamin, "Toh momy, tafada, ledar ta janyo ta ciro mata dogayen gorunan swan ta mika mata su ungo wannan zaki rika sha safe da yamma na Kwana bakwai, tsumi ne, ta Kuma fito mata da wani hadin garin Aya gyada da dabino da aka dakeshi da kayan kamshi aka tankade, tace wannan kirika sha sau daya a rana da madara kamar cup daya, kafin ta bata wasu hadin daban daban tace ta adana kartayi wasa " kinsan dai mu sakkwatawa bama sakaci a jikin mu, don haka ki gyara kanki kodan ki taimaki rayuwar ki mazan nan na yanzu da nacin tsiya, A ranta tace hardai sadiq gashi tunjiya yaki barina in huta, Saida tasa taje ta adanasu wasu a firij wasu ta ware drowa daya a kitchen ta zubasu kafin ta dawo, tace " ki kirashi zantafi, dakin ta nufa yana kishin gide yana waya da momy sai hakuri yake bata, ya mika mata hannu, " kazo zata tafi, bye momy na yafada kafin ya mike yana murmushi ya rikota, "kinji ko momyn ki sai warning take min akanki sai kace Nazama dodo cinye ki zanyi, batasan ke zata wa warning ba kinata zukemin ruwan maniyyi tunjiya kinki barina in huta, Harara ta watsa mai "shikenan zanyi maganin Abun yau tunda nice nake like maka, tafada tanayin waje, binta yayi yana dariya, saida ya raka momy har wurin motar ta shikadai Meenal dai a falo sukayi Sallama taso rakiyar ya hana ta da ido dole ta koma, Koda ya dawo yasameta a zaune a inda take, zama yayi yace "ina tsarabar mu kawo mu sha tare karkiyi min wayau, Saurin dago kanta tayi taga yana dariya, tace, " bawata tsaraba ni da aka kawomin, " nafasani ankawo miki kayan mata domin ki Kara kasheni don haka ban yarda ba ki kawo musha tare nima insaki haukace, Wani irin dariya tayi wadda bata taba yin irin ta agaban shi ba, wanda tasa ya shagala yana kallon ta she look more prettier da tayi dariya samun kanshi yayi da kallon ta kamar ya hadiye ta saida taji ya janyota ya rungume ta hadiye, "I love you baby you are very beautiful and innocent, I love you meenal, Yakara fada tareda kashe murya yana imagine dama so na shigar mutum lokaci daya yamai mugun kamu, yau shi yagani daya irin haka, shidai Meenal ta kafce zuciyar shi a lokaci daya, Da rana da kanta ta shirya mai girki wanda abin ya matukar burgeshi yau matarshi ce ke mai girki, gaskiya akwai wani irin sirri a cikin hannun mata sai yaji Abincin yamai dad'i fiyeda Abincin da yasaba ci, don haka yazama kamar bindi, Sai da dare Yayi tayi ado cikin sleeping dress dinta mai daukar hankali ta yana falon, zaune yana jiran ta tazo suyi kallo kafin kwanciya, ta fara juya mai jiki tana rikitashi ga rigar iyakacin ta guiwa saida tazo gab dashi, tace " good night Yaya Sadiq natafi dakina, banaso inrika zukema ruwan jiki yau kahuta kaji, Ta juya tana juya mai jiki, wani irin suman zaune Yayi saboda ganin ta cikin wannan shigar Kawai turn him on, bare salon da takeyi, yana son jin muryar ta amma ya lura she hardly talk, the way she is shaking her body god, like she is turning is head up side dwan, har wani irin saliva yake hadiyewa masu yawa saboda kwadaituwa, Ganin ta juya Kuma wani dakin ta nufa, tuni ya zabura ya nufeta da gudun shi, yana numfashi, Tana shirin kulle kofar ya danna da sauri, har saida ta zabura ta ja baya tareda ware ido, don yabata tsoro bataga tasowar shiba, "Please don't do that yafada yana gwama numfashi tareda fisgota ya danna ta a bango, ya dora bakinshi saman fatar wuyanta yafara tsotsa kamar sweet, " please don't punished me, idan kika raba makwancin dani that is the worst punishment da zakiyi min, wasa nakeyi dazu nine mayen naki, kinsan saboda ke nakasa zuwa aiki suna nema na tundazu, banason rabuwa dake kona second daya, D'an dago da kanshi tayi tareda zuba mai ido, " why bazakaje ba? "Because of you, Murmushi tayi tareda riko fuskar shi, "gobe kaje don Allah nida Nazama mallakin ka har Abada Sadiq duk inda kaje zakadawo kasame ni am All yours, wani irin dadi yaji, Ya Kara rungume ta tareda manna mata kiss a goshinta ya goga jikin shi a nata, " baby kinji ko indai naganki bazata kwanta ba why nakeda maita irin haka? " murmushi tayi tareda cewa " because you are healthy, "Bazaki gaji dani ba? " wayake gajiya da Abinda yakes......, saurin dago kanta yayi yace" please say it please, cikin zakuwa, D'an girgiza kai tayi alamar aa, " I will be happy if I hear it from your mouth, "Who told you before? "Granny, yafada kai tsaye, "munafuki nasir ne yafada mata because I told him, " so is true you love me? Cikin idanun shi ta Kalla "yes yaya Sadiq so much and it very painful kanason Mutumin da baya ko kallon ka, Wani irin dadi da farin ciki yaji ya rungume ta " haka Allah yatsara bake kadai bace ni bana son raini ne, "Hmm bayan kace we are mate zaka Auri under twenty, " or cika bakine wannan ai ke kinsani kinbani nasha bazan iya Auren kowacce mace ba, wace mace zan Aura yanzu ta kamo darajar ki? Kinsan badai a family ba babu sauran wata mace da zan Aura, and bare? Bazata ji dadi ba saboda we are one ke jini nace, so forget idan inaso in shiga Aljanna lafiya ba a karkace ba in rayu da matata gudaya tal, Yafada yana zamewa tareda daga guntuwar rigar ta ya danna bakinshi saman pant dinta " let me heal this place, yafada, saida ta kusa zubewa saboda shock tareda wani irin feelings da taji tundaga tafin kafarta da bata taba jin irin shiba shikanshi yaji yanda jikinta ke Amsawa don haka Yayi murmushi ya saka hannu ya fara sauke wandon yana yi yana kissing din da ya zame wa, jin halshen shi a kan clit dinta tuni ta saki jiki zata zube a kasa, domin salon nashi is too much to carry, Saurin riketa yayi ya kwasheta zuwa gadon dake dakin, a ranar sun murji juna bana wasa ba wanda ita kanta irin sabon salon da yazo dashi yasa taji ta zam zam zafin kadan ne wanda tasan yauda gobe zata saba, wani irin soyayyar shi takeji tana dada karuwa, saida shima ya natsu ya matso kusa da fuskar ta yace "baby my twins a coming inaji a jikina ciki ya shiga don nayi mugun explosion saboda dad'i, Dariya Kawai tayi tana Kara shigewa jikinshi, " let be like this for ever my wife muyi koyi da iyayen mu, Ina son family na yazamo irin nasu momy baza a taba jin kanmu ba, Gobe in Allah ya kaimu idan nadawo aiki zamuje mu gaida su momy muyi musu godiya da suka hadamu a lokacin da ya dace, zamuje har gidan su Fatima dasu momy Husna daga nan muje ki zaba mota, "Meyasa baki iya mota ba wai? Dariya tayi "saboda banida ita yazanyi inkoya? "Gata MAMA HAJARA, " kai bazata bayar ba, "ok zankoya miki sai kizaba da kanki wanda zaki hau kinji Mrs sadiq, dariya tayi tareda bashi kiss a lips dinshi, tana Hamdala da Allah yabata mijin da take Addu'a tareda fatan Allah yabasu zuri'a dayyiba, Haka akayi washe gari yadawo da wuri sukaje gidan su momy harda gidajen kannin ta duk ta zagaya ta Kara musu dabaru tareda Kara musu haske kafin ta tafi gidan maman ta can ma itama ta Kara mata nata nasihohin inda tace tayi koyi da halayen zaman Auren su ba fada ba yaji, nan ma tasamu karin kayan harka kafin su koma gidan su RAHAMA, ita daki tasata ta mata Nasiha sosai, kafin taje dakin Grandma da suka hanata komawa gidanta sunce tadawo kenan ba inda zata koma, suna zaune suna zuba hirar su harda Al Ameen, suka zauna gidan har karfe tara kafin su tattara suyi gidan su, Dakin su suka koma RAHAMA da Al Ameen bayan sun salami grandma, tasa musu Albarka zuciyar ta fess meya fi wannan dadi a zuri'a kaga bakada wani baragurbi itakam tayi zufan Arziki, Rungume RAHAMA Al Ameen yayi tareda cewa "madam kinkusa zama grandma kema very soon domin nasan yarona jarumi ne kina ganin har wani sheki yakeyi, dariya tayi " badole ba yasamu yata yanata murza, "Zomuje nima in murji mamanta da bata tsufa, yafada yana fisgota zuwa gado, Binsu naso inyi ya dago kai yace " toh Hajiya fenerh kije tsegumin ki ya isa haka kinbimu kinbi ya'yan mu shiyasa bazan baki kujerar hajjin ba saboda kin cika jin kwakwab da tsegumi,....... .πŸ–Š "Bakomai lokacine ai Al Ameen idan Allah yakirani sai naje don haka a nan nake cewa Tammat bihamdillah, godiya ga sarki Allah mai kowa mai komai da ya kawoni karshen wannan labarin Ina rokon Allah ya sa a Amfana da duk Wani Abun da yake na karuwa a cikin shi sharrin dake ciki Allah ya gafartamin Godiya mara adadi ga my but groups normal and my very best special people wato vip Allah yasaka muku da Alkhairi da kauna da soyayyar ku agareni yasa idan na kasa kuke saya Alkhairin Allah ya kaiwa duk masoyana na duniya tundaga kasar mu har ma wainda suke ketare, *Sai kun Kuma jina a cikin sabon littafina mai suna MUK'ADDARI(Auren soja) that' is another Army love story kunsan inda mutum yake kullum bai rasa ganin sababbin Abubuwan da zai rubuta zakuji dadin labarin fiyeda bariki Auren soja Akwai ilmantar wa akwai fadakawar wa akwai Kuma soyayya mai taba zuciya don haka sai kunjini* Takuce dai *Matar Soja*