💘 ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 BY YMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 🅿?1️⃣&2️⃣ BISSIMILLAH RAHMANI RAHIM yanda nafara littafinnan lfy da raina da lfy ta ya Allah kagwadaman karshenshi daraina da lfy ta inasonku masoyana so mai tsananin girma, fatan alkhairi ga dukkan masoyan ummy aysha 💅 Zaune take abakin TASHA hannunta rike dawata katuwar rake saisha take hankalinta kwance sanye take da riga da wando na Pakistan wandon fari sol riga orange sai wata hijjob mai saukin kudi fara sol yar karama mai hula data dace da kyakyawar fuskarta dabazata wuce yadi d'ayaba tsakiyar kanta tayi acuci bawata kwalliya taiba bayan kwalli dake idonta amma saboda farinta bazaka ce batashafa powder ba kafarta sanye dawasu orange din takalma dabazasufi dari ukkuba cikin daga sauti irinna yan TASHA tace yane BIG har yanzu baka kammalaba? wani dan tulaki na hango yayo wajenta dadan gudunshi yace yar Cara's wlh mutum daya yayi saura tace ok zankarasa shanye rake nah inban samuba zan wulla da wayanda suka samu tafada tana lumshe idonta BIG yace angama yanda kikace haka za'ayi tana zaune taga wata hadadiyar mota mai maseefar kyau tayanko da gudu tagefen datake zaune akan wani dan karamin table cikin daga sauti take fadi wait wait!!! Ganin motar bazai tsayaba cike da kwarewa tasaita raken hannunta tajefi bayan motar dasauri aka parker motar wani yafito dasauri da alama driver ne , Cikin wata tafiya mai cike da kasaita kasancewarta doguwa mai jikin kiba amma basosaiba sai tafiyar tamata mugun kyau tafara tafiya tare da jefa hannuwanta acikin ajjihunta takaraso wajen da driver yake tacemai bakason aikinkaba ko? Indai kason aikina ai yakamata inkana tuki kaji wani canji amotarka katsaya kakula wannan taurin ran naka zai iya jamaka matsala watarana.. Afusace driver yace baza akulanba ke harkin isa kigayaman aikina shekara goma ina tuka mota ko keke bantaba bigewaba shikenan yau zaki koyaman aikina mtss Ta lumshe idonta dana lura dabi'artace tace ok tare da dukawa kason motar saiga zungureriyar 'kusa ajikin tayar da gab take da fashewa tace wannan yakake ganin zaku kaya aduk sadda tafashe? . Cikin rashin gaskiya da kame kame driver yafara kallon cikin motar yace to to!! Naji jeki. Tamikomai hannu tare da fadin bani zan wuce . Driver yace mizanbaki tace kudi nasanya nasai rake inasha ganin zakuyi accident yasani jefamaka raketa ka,kauga bazanyi asaraba tafada tana juya ido Cikin takaici yace to ubanwa yasaki kika jefa? kikaki barina inma mutuwace in .... Baikarasaba yaji an daukeshi da mahaukacin mari tadago idonta da,cikin "kankanin" lokaci suka koma jajawur tacemai mafi girman kuskuran dazakai shine kazagi mahaifina duk ranar da tsautsayi yasaka sake zagin mahaifina wlh anan zan gwadama ni cikakkiyar yar ZAMAN TASHA ce wlh banza kawae kaban kudina inwuce nacema Sosai yarike kuncinshi yana kallon yarinyar dabazata wuce shekara ashirin da biyarba tadaukeshi da marin daya nemi gigita tinaninshi yace nikika mara? Tace eh karama mana yadaga hannu zai kifamata mari aka zuge glass din motar tare dacemai kull cikin wata tattausar murya. Bahaka yasoba yaso yanunamata shima yayi ZAMAN TASHA bawai ita kadaiba. Bude motar akai tare daziro wata kyakyawar farar kafa dake sanye cikin bakaken cover sai kyalli suke ahankali jikinshi ya ida fitowa bansan sadda nace masha Allah tubarakhallah lallai Allah yayi halitta kyakyawan namijine farine kyakyawan gaske ajin farko yasha wata danyar gizna fara sol yasanya hular zanna mai ratsin fari da'baki sajenshi kwance lub lub bakikirin,bakinshi pink color yan kananu dasuka dace da fuskarshi hancinshi dogo sosai har baka yanada yalwar gira da manyan idanuwa da kallo guda saiya ladaftar da mai laifi. Cikin kasaitacciyar muryarshi yacema driver bukar bakada hankali ko? Kai wawan inane danmi zaka biyo dani tacikin gari bayan kason duk yan TASHA ne kezazzaune suna ZAMAN banza suna jiran azo abasu dagangan zasu sama motarnan wani abu dan sunganni aciki ke ubanmi za abaki harkina daga,hannu kina marin wanda yagirmeki banza yar ZAMAN TASHA kawae. Cikin bacin rai tace ubanka nike zaman jira kasake zagarman uba wlh zansanya amaka dan banzan duka awajannan dawata banzar fuskarka kamar kosai mtss dallah bani hamsin dina inwuce. Cike da mamaki yake kallonta tinda yake baitaba ganin macen data tsinkashiba arayuwarshiba kamar yarinyar nan wato batama tsoranshi bata shakkarshi bata ganin shidin ko wayeba kenan? Yace aikuwa zakison kintabo IRFAN KHABIR HAIFAN ,yafada yana cije bakinshi . Cikin zaromai idonta tace kai dallah cen dawani shegen sunanka kamar atini niban kudina inwuce kaji ganin,zata taramai mutane yaxaro makudan kudade yajefamata tace kai harkana da kudin dazakaban wlh baka dasu kuma bak ajeba ta duka tadauki dubu daya tasiyo rakenta ta nera hamsin takawomai canjin tare da watsamai su afuska . Azabure driver yace laaa kai wannan akwae yar banzar yarinya datsayi kamar daran tsalla mai gida jibi tsohuwar goma talike ahancinka yafada yana nuna naira gomar datai tsaye bisa zufar dake zuboma IRFAN ahanci suna tsaye kunya duk tacika IRFAN ganin yanda mutane suka zagayesu suna,kallo basu ankaraba saiga yar Cara's tadawo da wata katuwar kusa mai maseefar tsini tadagata tacakama tayar motar jikake suttt duk iskan yafita. Takalli irfan tace jan kosai hukuncin duk wanda yazagi mahaifina kenan tana cikin magana BIG yace yar Cara's ansamu cikon daya, cikin sauri takarasa cikin tashar nan akafara fadin Cara's Cara's ko kallonsu bataiba tashiga wata jar mota kirar gowp tayi addu'a tare da daukar wani bakin glass tasama fuskarta wani mahaukacin kyau yamata dukda fuskar tata adaure take tamau babu alamun annuri afusace taja motar tafita daga cikin TASHA tana zuwa dai dai inda IRFAN yake tsaye har lokacin kamar andasashi yakasa komi ga naira goma ahancinshi baidaujkeba bata kuma fadiba. Wasu ruwan dake kwance bakin inda yake tsaye tamurza tayar motar cike da kwarewa ruwannan sukai tsalle suka watso jikin farar shaddar IRFAN da driver dake tsaye yanata magana azabure IRFAN yadago jajayen idanuwanshi yazubama motar dataimai wannan aika aikar tasauke glass tare da cemai hukuncin duk wanda yaraina mahaifina kenan mtsss taja motar damahaukacin gudu kamar ba maceba tadauki hanyar jibiya sai gudu take shararawa wata tsohuwa dake xaune gaba tace haba yar nan kibimu ahankali mana inbanda lalacewa zamani kina mace kina tukin mota. Tafiya mai nisa irin wannan wlh danason maca xata kaini gidan balele da bazan shigaba yar Cara's tai parking gefen titi tare da fitowa tasamu sit belt tadaure tsohuwar nan tare da fadin kisanya wannan kawae gudun karki watsar da hakoran gaba kinyi expired amma har gobe son duniya kike . Cikin sauke numfashi tsohuwa tace ke dan ubanki kicereman igiyar nan tinda ba goro bace ni saiki daureman ciki dan kinsan safara'u matar balele tayankaman kaji bakin ciki kike inci ko? Tinda kinsan babaki zanba . Sosai tai murmushin daya fiddo da zankadediyar wushiryarta dake tsakankanun fararen jerarrun kananun hakoranta masu maseefar kyau ga mamakina hadda hakorin makka gareta dan asali mai maseefar kyau sosai yakarama hakoranta kyau tace karki damu mama bama TASHA zankaikiba har kofar gidan dakikeso insha Allah. Tsohuwar tace wlh yar karama zan yanmaki kazar inbakibar guduba yar Cara's tace aini burina inkaimu inkwaso wasu inkuma kara komawa dan 'ka idata so biyu nike jigila wannan hanya duk kuma inda shidda tayi na yamma ZAMAN TASHA yakare sai Allah yakaimu kanan. Tsohuwa tacema wasu samari biyu dake baya kai anshinan kasha wata shegiyar hularka har bisa ido kamar kakifa po kiraman dana ingayamai ankusa kasheni. Wanda taima magana cikin muryar yan daba yace waiya tsohuwa wlh karkija bara tadawo bana wannn hular sata sirrine dan bansaba sawabane amma inkika sake magana zancireta saiki son dawa kike magana atakaice dai sunana makashi...🖊️😳? 25/03/2022, 22:06 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 UMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 🅿? 3️⃣&4️⃣ FREE NOVEL gabaki daya tsohuwa tafiddo idanuwanta waje tare da fadin yallabai dama kaine? aimundade munajin labarunku kullum sainaima addu'a Allah yahadamu ko bisa hanyane, inacikin masoyanka tafada jikinta na rawa baki daya. Cikin muryar yan daba yace to gdy nike kakus. Tace karkaji komi masoyina bari mukarasa gidan d'ana in sammaka kaji da safara'u tadafaman kaji ko? Yace yawwa kakus dama sai nasha wahala kamin inkarasa inda zani dan haka sai mufasa kawae muje mushanshareta aha. Kasa kasa tsohuwa tace jibarshi shege b'akinshi kamar zunibi ya ajiye wani gemen banza kamar tabarmar kaba. Makashi yayi ka sake yanajinta yace kikace me tsohe? Cikin rawar murya tace gafarar Allah nike nemamaka nason dole walakiri ya cima uwa tinda kai hamshakin dan dabane ka kauga haduwarku babu kyau ko dan jikallena mai kan kwakwa. Yace wlh tsohuwa kika sakeman sharri saina kifar da motarnan kowa yagane kuranshi yafada yana zaromata jajayen idonshi. jijinta na rawa tajuya tare da fara lazimi. Yar Cara's tuki take cike da kwarewa bata um bata um um amma bakinta yana motsawa ahankali itakadai tason mitake fada suna karasawa bakin gadar jibiya taja wani wawan burki tsohuwa da tasha dauri saida tai gaba tadawo baya jikake kumm. Tasaki wani mahaukacin kuka tama fadin Allah ya isa tsakanina dake yar cakwal kike ko yar firit? Yar Cara's tafita daga motar tare dakama hannun wani dattijo da tagani zai tsallaka titi, mafari tsaida motar kenan saida ta tsallakar dashi tana kokarin juyowa, yace yanda kika taimakeni Allah ya ya'yemaki duk damuwar dake ranki yata ngd da kokari. Yar Cara's tabishi da kallo tare da fadin bakomi baba karba wannan kasai ruwa. tafada tana mikamai naira dari biyu bata jira cewarshiba ta tsallaka tabude motarta takara gaba sosai tsohon nan yabita da kallo har ta baccema ganinshi. Suna cikin tafiya tsohuwa tace dan ubanki "yar Cakwal" ga kwanar gidan d'ana balele cen kin zalinceni kin cireman hakoran danikema jikokina dariya,tafada tana bude katon wawulo din ta. "Yar Cara's" tace kai tsohuwa wannan dasashin naki aibana yau bane kijifa babu alamun jini awurin amma in ni namaki kiyi hkr kakata kinji? Tsohuwa tace nayi amma bazan baki ko sisiba dan balele nah bamai kudi bane kashin talauci garai duk abunda yataba baya albarka. yauma nazo inbashi shawara yafara sana'ar kidmashins dan duk yayi maganin wani dan iska dawani tsohon dan ta adda dayake ganin yakai wani shege da masu hula bisa geme tafada tana satar kallon makashi. Makashi yace idan kika sake kallona inba sai na ciremaki hanciba dan kwal uba nike haba kaji maseefa. Tsohuwa tace wlh karkaga laifina kama ka keman da shanuwa da akai layya bana makwaftana gidansu irfanu ga hula kakifa kamar kasamu bokitin roba amma namaka alkawari bazan sake kallonkaba tafada tana maida hankalinta ga titi suna zuwa kwanar gidan balele tace asauketa. Yar Cara's tace bari inkaiki kofar gida kinji inna? Tsohuwa tace ke kinsan dalilin daya hananine ne? haba banso saukeni mana yar cara'f. Yar Cara's tace bafa haka akecemanba inbazaki iyaba kikirani da mufeeda kawae. Tsohuwa tace ai dama ba zakara aka yankamakiba kikasa akasamaki yar cakwal ? Gasunanki na mutunci ganin za awuce da ita yasata cewa ke saukeni yayi nan. Yar Cara's tai parking tasauketa tare da sauka ta,daukarma tsohuwa jikkata ta ajemata tace inna yaushe zaki koma in,mayar da kene? Tsohuwa tace ke yar nan inkinganni lahira maza suka kaini ba mataba kinji tsaya inkawomaki ruwa tinda kinada kirki. Tafada wani tafkeken gida tare da rufe kofar. Yar Cara's natsaye tana juya hannuwanta sai jitayi anbude kofar anfito wani zanka deden sojane tsohuwa nagaba yana bayanta tana zuwa tabude bayan motar da karfi inda makashi ya jingina da kyaure yana kwasar bacci sai jinshi yayi kasa sharaf agigice yatashi yana fadin la'ilaha illallahu muhammadu rasulillahi (S.A.W) dan duk tinaninshi accident sukayi . Tsohuwa takwashe da dariya tare da fadin shege ashe kason Allah to kwantar da hankalinka nakawoka amaka hukuncij daya dace a musulunci ga dana nan zai cima uwa dai dai gwargwado tafada tana nunama sojannan dayayi tsaye yana karema yar Cara's kallo. Tsohuwa ta dage takaimai bugu ga kirjinshi tare dafadin kai dan ubanka bacema nai kacimai uwa ba kayi tsaye kamar gunki. Yace innamu bazaifa yiyuba inkamashi hakanan amma kibarshi inkere na yawo zabo nayawo watarana zamu hade. Tsohuwa tasanya kuka tace shikenan balele. tadauki wata yar karamar tsoka tacema yar Cara's anshi ga alkawarin danaimaki . Yar Caras tai murmushi tare da dukawa har kasa tace ngd inna Allah ya amfana tafada tana fadawa cikin mota, dasauri makashi yashiga ciki dan hakanan tsohuwa naneman tajamai bala'i daga wasa Allah yarufamai asiri sojan nan baikamashiba suna hawan bakin titi suka sauka suka biyata tajuyo katsina aguje cikin kankanin lokaci tashigo cikin tashar KSTA tana shiga ta ajiye mota su BIG sai sannu sukemata ta amsa tare da cemasu batajin dadi zataje gida sai gobe insha Allah yau fita daya zatayi kowa yasha mamakinta dan shekara ukku da,fara aiki amma ko bata lfy saitayi jigila so biyu . Tana barin TASHA ta hau napep tare da sauka wani karamin gida sosai dayake a'matse sosai tana shiga ta iske mahaifiyarta da kannanta su biyu zazzaune sunyi uba uban tagumi da alama yunwa kekaimasu karo tana shigowa kannanta biyu mace da namiji suka mike suna faddin oyoyo adda sannu da xuwa mikika samomana ne? Yar Caras tace ga kudin dana samo yau banajin dadi gasu saikusai wani abu ko ? Tafada tana juyemasu baki dayan kudaden hannunta, takalli ammy su dake zaune gefe ta kauda kanta cen gefe tace ammy nadawo ga kudin nan nasamo amma bayawa. Ko kallonta wadda akakira da ammy bataiba. ko kadan yar Cara's batadamuba dan inda sabo yakamata tasaba tana zaune suka samo taliyar muri dafaffa suka zauna sukaci babu wanda yacemata komi har suka gama ta dauki bokiti ta debo masu ruwa makwafta ta ajiye tare dacema kannanta nawuce sai allah yakaimu, ammy natafi kamar yanda tayi tsammani bazata amsaba hakance tafaru ko kallonta bataiba. Tana fitowa ta,tsallaka gefen titin gidansu ta doshi wata bishiyar bedi dake gefe inda wata zabgegiyar motar mai maseefar kyau kirar zamani take tafada cikin motar tare da sauke numfashi mai karfi tace ya rabbi ka warwareman matsalata Allah kasan dai dai Allah kabayyanar da gaskiya lamarinka akan baiwarka tafada hawaye nazubomata. ta kunna motar tare dabata wuta tahau titi sosai take gudu da motar cikin kankanan lokaci ta iso goruba rood, wani tafkeken gida da duk yafi sauran gidajen unguwar baki dayanta kyau naga tayi hon da gudu wani buzun mutum dayasha rawani yarugo yabudemata tare da fadin haj sannu da zuwa ya aiki Allah yatsareki yakaremanake yabaki lfy sannu hajjaju yafada cikin muryarsu ta buzaye. Yar Caras tace yawwa baba sannu ya aikin fatan banyi bakiba ko? Yace eh amma alh fahad yashigo dazu bansan miyayiba yafita. Tace ok badamuwa tafada tana karasawa wajen parking lot inda wasu mahaukatan motoci sunkai hudu suke lullube cikin tampal tana gama parking tafito tare da cilla key dinta, ta chabe tai hanyar cikin gidan masha Allah nace dan wani mahaukacin gidane mai maseefar kyau (tsayawa tsara kyan gidan zai iya cinye baki daya littafinnan amma ku hararo abun) Tana shiga tafada saman makaken gadonta tare dafafin wash. Tatashi tacire hijjob dinta nan wani yalwataccen gashin ta ma aboci tsawo da sheki bakikirin dashi yazubomata har bisa gadon baya tacire gabaki dayan kayanta tai tsaye bakin mirro ta,fashe da wani irin mahaukacin kuka tare da fadin ni ni niiiii.......🖊? 25/03/2022, 22:11 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️❤️💘❤️💘❤️ *ZAMAN TASHA* ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 WRITER UMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 🅿?-5️⃣&6️⃣ *Elegant online writers* Niii rayuwa, zataima haka. Wace irin mahaifiya, Allah, ya bani da bata, ɗaukar kaddara. Dan ummy, zata kasa ɗaukar kaddara da Allah ya ɗora?, bayan komi yafaru dani sana din tane. Duk duniya bata da abunda ta tsana a rayuwarta sama dani, ta faɗa tana fashewa da wani mahaukacin kuka mai cin rai. Saida tai kuka mai isarta bata da wanda zai rarrasheta, kana ta faɗa haɗaɗɗan toilet ɗinta, da keta ƙamshi, komi nacikinshi fari sol ne. Sosai gabanshi ke wani irin mugun faɗuwa, ga wata matsananciyar kunya data rufeshi, yau shine wata yar ZAMAN TASHA, zata wulakanta a gaban bainar nasi innalillahi wa inna ilaihirraji un! Driver da fuskarshi tacika da kwatamin, da "YAR CARA'S" tawatsamai, yakalli ,IRFAN dako idonshi baka gani dan baki daya fuskarshi, da jikinshi ya lalace da kwatami. Kayi hkr yallabai, muje gida kadan dauraye kayan naka saimuje inda zaka ko? "IRFAN" da bakin ciki ya hanashi motsi, yadago jajayen idonshi, dasaida sukasanya driver ya daka tsalle, yakoma gefe, yace yallabai wlh wuta ke haramar tashi, daga idonka, dan allah kayi hkr bari inkira ado yayi maza yakawomaka, sabuwar mota yanzu, yafada yana laluben wayar shi. Bayan yakira, yacema ado kakawomana mota, gamunan dai dai TASHA kofar guga kayi sauri yallabai najiranka. Baifi 20mint ba saiga wata zabgegiyar mota, tayi parkin gabansu, "Ado yafito dasauri tare da kalle kallen inda zai gansu. "IRFAN" nakallanshi amma bazai iya cemai komiba, kamar ancema driver yajuya, yana juyawa sai yaga Ado, cikin daka tsawa yace gamunan gabanka shine kaketa kalle kallen iskanci, kamar bajiranka akeba. Ado yazaro ido yakara kallon driver tare da fashewa da wata mahaukaciyar dariya yace yau gyaran 'kwata kayi? ko-ko gyaran rijiya? yafada yana dukawa saboda dariya. Bakinciki, yasanya IRFAN dauke Ado da'wani mahaukacin marin, dayasanya Ado, watsawa da gudu bala'i cikin motar, dayakawo, tare dajan motar aguje, yayi gaba, dan duk daukarshi mahaukacine yagamu dashi. IRFAN baison sadda yawatsa, da'gudu ba yana kiran Ado, amma ina Ado ya gigice yayi gaba, dole tasasu tsayawa suna nishi. Driver yakara daukar wayarshi dan yakira Ado yana kira saijin wayar yayi kusa da kafarshi, alamun tsoro yasashi barinta. cikin bacin rai yace yallabai, bamu da wani solution yanzu, abu daya yarage shine muhau kurkura mutafi gida, dan wanda muke sanya ran zai taimakamana, yazama mahaukaci, cikin yan mintina. dan,haka muhau kawae mutafi, yafi tsayuwar, nan damuke mutane duk sunzuba mamu ido suna kallonmu tin dazu. Wata r'azananniyar tsawa IRFAN yadakamai, tare dafadin Allah yakiyaye hawan keke napep nii IRFAN, bazan taba hawan wancen matsiyacin abun, da duk dattin duwawun talakawane akaiba, badaini IRFAN ba. yafada yana zaro zabgegiyar wayarshi tare da lallatsawa, yakara akunne, yadan jima kana naji cikin daddadan muryarshi dayakasance mai sauri saurin magana yafara magana yana fadin Ammar kana ina ?yafada yanasanya wayar speaker dan inya kaita akunne zata iya baci da dattin fuskarshi, daga cen bangaran Ammar yace "Maza" inanan cikin gari nazo gaida tsohuwa kuma na iske batanan tayi tafiya. IRFAN yace kakaraso kadaukeni, ina nan, cikin gari amma bansan sunan unguwarba, ga bala zai fadama. Daga inda yake bala yakai bakinshi dan babban kuskuran dazayayi arayuwarshi yatabama IRFAN abunshi yace muna kofar guga wajen TASHA jibiya. Basu dade, tsayeba saiga motar Ammar tayi parking dai dai wajen motarsu, yafiddo waya zaikira IRFAN kenan yaji an bude site din mai zaman banza anzauna. Cike da bala'i Ammar yajuyo zai magana idonshi yasauka akan fuskar abokinshi datasha penti cikin yatsina fuska yace kai lfy kuwa "Maza" kaji warin kwatamin dakake kuwa? IRFAN yazubamai jajayen idanuwanshi, tare dafadin kakaini gida nace. Ammar yace wlh dama ka koma gidan baya, tsakanina da Allah tsami kake haba, dan bala'i danka kwasa kowama saiya kwasa waima tsaya faduwa kai ko-ko? Karaf cikin kunnan driver,jikinshi har rawa yake yace wata yar budurwace tawatsamamu, kwatamincen! na bakin tasha, wlh nima kaga fuskata yafada yana nuna fuskarshi datakoma wata kala dan duk kwatamin, yabushe ajikinta saiti secuising. Ammar yasaki wata mahaukaciyar dariya, tare da fadin mace? macace taima Maza haka ?kuttt dan Allah tana inah? Bala driver yace wlh yallabai yar ZAMAN TASHA ce bamuson inda takeba yanzu, da alama mota takeja dan lodi akamata tazo taimana wanna iskancin . Dariya kawae Ammar yake, tare da tada motar yace kasamu mai gyara saiku dawo da wannan.driver yace toshikenan. Suna tafiya Ammar yacema "IRFAN" Maza ya akai hakan tafaru? mikayimata? Indutsi na,magana to IRFAN ma yatanka. haka sukatafi bawanda yasake magana .sun nufi hanyar le-out adakile IRFAN yace kaini gidana na goroba road.Ammar yakarya kwana tare da nufar hanyar dazata sadasu, da goruba roud, cikin yam mintina suka iso. suna isowa suka fara kokarin shiga get din gidan IRFAN opposite dagidan aka bude get wata mota tasheko da gudu, da baya baya jikake kwassss ta daki bayan motarsu IRFAN, atsorace sukajuya amma ga mamakinsu mai motar ko tsayawa baiba afusace IRFAN yacema Ammar dawo nan, cikin sauri Ammar yafita daga motar baki daya ma, daga inda IRFAN yake yafada mazaunin driver yayima motar key tare dabin bayan motar data bige tasu da gudun bala'i sosai suke gudu da motoci harsuka kawo titin dazai kaika kwado, mammalakin motar daya daki tasu IRFAN taleko dakanta tare da dagama IRFAN yatsu biyu alamun suci gaba. Wani irin zaro idanuwa waje irfayn yayi ganin fuskar wadda taleko ta glass din motar yace jar ubaaa dama....🖊? 25/03/2022, 22:11 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 Ummy aysha 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ 🅿?7️⃣&8️⃣ Dama macace tasashi, wannan mahaukacin gudun, aiko sai yaci ubanta, dagudu ya murza motar dandanan saigaya yacimmata, lokaci daya motorsu suka jera, yasauke glass dinshi, tare da fadin mahaukaciyar, inaceke wawiya, dabakison aikinkiba zakima mutane 'banna, bazaki tsaya kibamu hkr ba banza kawae, mahaukacin babanki yabaki mota sai iskanci kike cikin gari ko? Afusace taja wani mahaukacin burki jin zagin dayayima mahaifinta, shima yasamu wuri yayi parking sanye take da atamfa brown mai kwalliyar milk tasanya jikka da takalma milk cikin wata tafiya dake cike da kasaita wadda sai mace takai takawo, takeyinta cike da natsuwa, takaraso wajenshi, tare da bude sit din mai zaman banza, taimai kallon ido cikin ido tare dashekewa da dariya tace au kaine dama? tafada tama nunashi da yatsanta tace bantaba ganin wawan mutum kazami kamarkaba, kasan aikin danayi acikin awanni ukku dasuka wuce, lallai kacika babban wawa kazami yanzu haka kake fama da kwatami afuskarka? har yanzu bakasamu ruwan wankewaba kazami kawae, "Dan karya" baka da ko sisi sai burgar banza mtsss kacika mota da tsami, ahaka zaka zageni to kaje gidan tsohuwa taima wanka watakil warin jikinka cikin kashi goma kasamu ukku yafita, tayi tsaki tare da neman fita daga motar. Cikin tsananin fushi da zallar bacin rai ya fizgota, tare da dankwafar da ita daga sit din datake kwokarin mikewa, tinda tafara magana zuciyarshi kemai zafi akaro na biyu, takeso taci bulus kenan,yadaga hannu tare dason dauketa da mari. kamar wasa yaji ancabke hannushi, taware tafin hannunta, tare da fiddomai duka idanuwanta waje tace kull, karka kuskura wannan kazamin hannun naka dabai da tsarki yasauka akan kamilalla fuskata, inba hakaba awajennan wlh zanma kyawawan maruka guda biyar cur, kuma ba shegen daya isa ya hanani dan ninan dakake gani cikakkiyar yar ZAMAN TASHA ce, wlh tafada tama yarfe hannushi daga nata cikin sauri yasaki wata yar siririyar kara dan bisa giyar motar tabugamai hannunshi kamin yayi magana tafita daga motar tare da leko da kanta tace sanholon namiji kawae raggo. Cikin isa tafara tako d'ai d'ai!! ba tsoro ba shakka take tafiya cike da natsuwa, tashika shagwon Shaban Super Market dake kusa da inda suke ta amso ruwan roba guda, da ledar omo guda, tajuye gabaki dayan omon hannunta tare da kiran wani yaro, dake bakin shagon tace zuboman ruwannan, yaron yakarba yana zubamata tana gamawa tazaro dubu biyu tabashi tare da yarfe hannuwanta tafara shinshinawa ,saikuma tayamutsa fuska tare dafara tafiya, cike da natsuwa tafada motarta tafigeta aguje tana tafiya sosai takejinta cikin nishadi, karansu na biyu ita da "DAN KARYA" acewarta. Bakin cikin dabaida misali, baida farko baida karshe, wulakancin datinda yake, ba a'tabayimaiba yau daya yarinya karama tabata, duk wani farinciki da walwalarshi ta yau, afusace yace wlh wlh karonmu dake na ukku bazaimaki dadiba, daga yau zamu sanya kafar wando daya dake, saina yagaki, nayaga duk abunda kike takamadashi, alkawarinane saina binciko koke wacece, daga baya zan wulakantaki, in watsaki, a idon duniya, banza mai fuska biyu. yafada afusace yana juya kan motarshi yakoma goruba road, Yana zuwa ya iske Ammar tsaye yana waya, sai zagaye yake kai dagani wayar namai dadi, aguje IRFAN yayo kanshi cikin wani mahaukacin tsalle Ammar yakoma gefe tare da cewa tsohuwa zankiraki anjima yadatse wayar . IRFAN yafito afusace ko rufe motar baiba yafara buga get din gidan da mugun karfi, da sauri maigadinshi yadakko baka yace aiko yau zanci uwar masu kama tsintsayen yallabai, wlh saina sakarmasu baka ga idanuwa inyaso infara haukan karya daganan inyi kauye, cikin sand'a yabude kyauren tare da labewa yana ganin ansanyo kafa daya, baima kula da kowayeba yasakarma IRFAN wani wawan duka adaidai saitin kirjinshi. wata uwar kara IRFAN yasanya tare da dukewa kasa yana laluben kirjinshi, take idanuwanshi suka koma jajawur dan sosai yaji naushin da akakaimai, cikin dariya mai gadi yafara kokarin rife kofa, batare daya juyoba yace kowane shegene yau yaji tafin maza, yajuyo dan duk tinanishi wanda yabuga yaruga mizaigani maigidanshine duke, kasa tare da rike kirjinshi idanshi yakoma kamar wuta da sauri maigadi yace innalillahi mai gida waya tulloka tasama munshiga bakwae. IRFAN yatashi tare da yo wajen dayake,ganin haka yasanya mai gadi faraja baya tare dafadin haba mai gida katsaya mana, yakake yo wajena?IRFAN yaci gaba dabinshi harsuka jingine da get, yashake mai gadi tare dafadin ubami naima kaiman wannan dukan? mai gadi dayaji bala i yace wlh nasanya buzun cen gidanne, cikin maseefa IRFAN yace butar shayine ba buzu ba, kai wlh kana bakauye jayili dan kauye baka isa karainaman wayoba, sakarai kawae, yafada yana kwala keyar mai gadi da get,afusace yafada cikin gidan tare da sanya key yabude palon kai palon yahadu kaidagani kasan bawai palon yakubayi bane dan komi yaji cikin sauri sauri yafara taka matattakalar dazata sadashi dasaman benen dakin, ashe kallo na sama ba kasaba,palon yahadu iya haduwa yana shiga yafada toilet yafara dirzar jikinshi duk inya tafa fuskarshi saiyaji kamar bata fitaba, sosai yake wanka maganganu datayimai nadawomai fes akanshi, saida yayi wanka goma kana yafito yana fitowa yyi saurin shiryawa yagabatar da Sallah, tare da dannan number bala driver, bala na dauka IRFAN yace ka bincikoman asalin yarinyarnan dako wacece ita nan da sati biyu zan baka million daya. Jin abunda yace yasa bala cewa angama yallabai bazanma kaiba wlh, yafada cikin zumudi IRFAN yadatse wayar tare da sakkowa kasa anan ya iske Ammar nata kallonshi hankali kwance, IRFAN yazauna kusa dashi tare da fadin nifa yunwa nikeji wlh muje muci abinci gidan tsohuwa mana, Allah yasanya tayi abunnan . Ammar yadaure fuska tare da kauda kanshi gefe, yace karka sakeman magana tinda kai inkayi fushi baka iya control din kanka, jibifa dazu daka bugeni abanza, naitajin ihun mai gadi ashe kashi kabashi dayamaka mi? IRFAN yace kai share kawae kaji tashi muje gidanta insata yiman dan wakenan. Ammar yace audaxu da inagayama daga gidanta nike batanan bakajiba kenan? To batanan taje gidan kawu balele..🖊? 25/03/2022, 22:12 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘💘💘❤️💘 UMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 🅿?9️⃣&1️⃣0️⃣ FREE NOVEL Cikin mamaki yace wlh tsohuwa tayi nema ma kanta masifa,amma ba laifinta bane laifin driver daya kaitane,sai naci ubanshi yanzu ko wlh tinda nafadamai duk inzata fita yatabbatar yafadaman. Ammar yace aiko daka dauki alhakinshi dan shima yana bacci tabude gidan tafita, saida ta isa kana takirashi tana dariya wai ansashi tsaranta tamai wayo taitafiyarta, ina dalili a ajemata bakin driver kullum fuskarshi na maiko kamar sabon quli,bazata kara yarda yafita da itaba. Irfan yace aikaji matsalata iyayi, ina ruwanta da ba'kinshi? Allah yakyauta ai danta ziddamana da mutuncine, amma jibi zanshiga wasa CHAMA PARK dole inbiya indawo da ita, dan banson wazai dingaman girkiba kamin taga dama dawowa. Ammar yace duk dai zafin kanka kasan tsohuwa tadameka ta shanye wlh, inkuma kace zakaimata fin karfi kasanta sarai, har kwara kabi da ita ta lalama sai kasamu abunda kakeso cikin kwanciyar hankali. "Irfan'yace kai kyaleta kaji tashi muje gida. Washe gari tinda safe yar Cara's" tadauki wanka na mutunci cikin dakeken lace dinta read and black, komi najikinta yakasance black tindaga takalminta harzuwa glass din idonta, cike da yanga ta dakko key din black din motarta kirar benz tayi mata key tare da fita daga gidan, kamar jiya hanyar kwaɗo tabi Saida tayi tafiya mai tsayi ta parker daidai wani makeken get, daga samanshi ansamai suna MOOPY STUDIO& ZOO PARK tadanna hon, cikin sauri wani buzun mutum ya leko ta karama ƙofa, ganin motar uwar ɗakin shine yasashi komawa da sauri tare da wangalemata get din Baki daya, "Yar Cara's tadanna hancin motarta cikin yalwataccen wurin daya gaji da haduwa tayi parking wajen da akayi dan adana motoci,tare da zuro fararan ƙafafuwan ta da suke cikin Black din takalma dasuka sake fiddo asalin kyan fatar kafarta,ahankali takwaso takaddunta dake sit din Mai zaman banza tare da jikkata tafito,cikin fara'a dabantaba ganinta afuskartaba takaraso wajen mai gadi tare da duƙawa har ƙasa tace baba habu Ina wuni, ya aiki fatan kana lfy. Cikin fara'a baba habu yace Alhamdulillah ɗiyata yagida ya rayuwa ina ɗan uwana Haruna? Tasadda kanta ƙasa tare dafadin baba Alhamdulillah yana nan lfy Lau shima, yanacen yana dafa shiyi kamar kai, tafada tana nuna butar shayin dake kan garwashi sai tafasa yake ga kamshi sai tashi yake.yace ai ɗiyata mu buzaye bamayi Saida shayi, Zaki zagane wajen dabbobin ko Sai anjima? dan sosai ansamu ƙaruwar abubuwa Hajiya ko yau na fidda ƙwai yakai dari biyu a'wajen kaji nan, kifaye kam mu bada kwali biyar gidan ALH KHABIR HAIFAN kudin na wajen Alh Fahad. Tace Masha Allah baba haka akeso Allah yataimaka, amma yau bazan zagaba dan badewa zanba zanje TASHA. Cikin tausaya mata yarinya da rufin asirin ta amma hatsabibiyar uwarta tamaidata yar ZAMAN TASHA, ina amfani wasu iyayen dake amfani da girman matsayin da Allah yabasu su ƙuntatama yaransu. Tace bakomi baba bara inshiga ciki,saina fito insha Allah. Tana shiga saiga Alh Fahad Yana fadin sannu dazuwa haj MOOPY. Tace yawwa yallabai. bayan sungaisa ta turamai taƙaddun gabanta tare dafadin wannan wakar Nike bukataryi anjima in Allah yamaidoni lfy, so Aman clearing din komi asaita kiɗan dazai hau da ita, inyaso danazo zamuyi muwuce wurin,abu na biyu kuma akwae bikin gidan HON.HASHIM YARIMA zamuyi wasa a'wajen da Aliyu nata. Fahad yace angama gimbiya MOOPY mai maƙwogaran zinari. Tayi dariya tare dafadin zan wuce sai nadawo. Fahad yace Allah yakiyaye ya tsare hanya ga wannan dubu ɗari ne mun bada kwali biyar na kifaye. Tace bamatsala ka ajesu wajenka kadauki 30k kaba baba 20k ka ajeman 50k sosai yamata gdy dafatan alkhairi dan duk wanda ke ƙasa MOOPY yasan bata da baƙin ciki abunta na kowane. Tana fitowa zata fita saiga baba da gudunshi, yayi mata manyan lodoji da kayan lambu sai ƙwai dasu kaji da yayi saurin gyarawa yace haj kema kitafi da wannan gida ko? Tace to baba ngd Allah yasaka da alkhairi. Yace ameen haj.hadda gdy keda abunki amma bakya ɗiba saidai anbaki. Tace haba baba dan yana nawa saikuma inta fadin adibarman, Ni banima da lokacin dafasu amma zansamu mai aiki insha Allah, tai Mai sallama ta wuce. Bata zame ko inaba sai unguwar tudun-wada, inda ta aje motarta kamar jiya kasan bishiyar bedi, Takifi kanta da sitiyarin motar, tare da fadin ya rabbi kajiyar Dani alkhairi, Allah kakaraman juriya akan abinda zantaras a gidan nan. Takira wani yaro da yazo wucewa tace dan Allah daukar man kayayyakin nan kashiga dasu gidan cen, tanunamai gidansu da hannu. Yaran yadauka itama ta rufe motar tare da daukar wasu ledoji tabishi suka shiga tare. Suna zuwa gidan ammi nazaune gaban murhu tana hura wuta da bakinta, idanuwanta sunyi jajir ga uban hayaƙi ya turnike gidan. Da sauri tazaro dari biyar tacema yaron karba ngd jeka, ya aje tare da amsa yayi gdy yafita. Yana fita da sauri Yar Cara's takarasa wajenta tare da fadin ammi kawo in huramaki wutar. Cikin daka tsawa ammi tace kauce daga nan dan uban ki, da wannan tanba daddan baƙin, zaki huraman wuta? so kike takara macewa kenan? wuce kiban wuri kije kisamo man kudin halas inma yarana sanwa nafadamaki. Cikin kuka Yar Cara's tace wlh ammi kudina na halal ne ,narokeki da Allah kibani dama inmaki bayanin dazai gamsar dakei,wlh ammi rayuwata bataman daɗi duk uwa da tausayi ɗanta aka santa,kibani dama Ammi indauki nawinku dana ƙannena ta hanyar amfani da abinda Allah yabani bawai sai nayi ZAMAN TASHA ba. Ammi taimata wani kallon banza tare da furta kikasakeman magana saina tsinemaki wlh. Jin abinda tace yasanya Yar Cara's yin gum da bakinta, tare dafadin Ammi kiyi hkr ga wannan tafaɗa tana nunamata ledojin data zodasu. Cike da isa ammi tazo tabude ledojin tare da warware dukkaninsu ta bude kwalin da kifi keciki, nan take yawunta yatsinke tadago idon ta tare dafadin yaukuma tanan kika biyo? To bazan taba cin abinda ya fito daga hannunkiba, saboda bansaniba ko da jinina za'kiman abinda zanci, maza wuce TASHA kinemoman na halak ga L.B najiranki. Cikin kuka jin furucin da mahaifiyarta kemata tashiga wani tsohon ɗakin su tare da neman kayanta nada, tadauka wata atamfa tasanya tare da karamar hijjob tafito zata wuce. Ammi tace ubanwa zakibarma kayan nan ?maza kwashesu kitafi dasu kamin intsinemaki. Da sauri tafara kwasar kayan tana zuwa zata fita ƙofa, ƙannanta suna ƙoƙarin shigowa Amina tace adda inazaki? Cikin kuka tace nakawomaku kayan marmari da kaji dasu kifi, Ammi tace intafi dasu. da sauri Aminu yabuda ledar tare tare da kwasar kaji sosai yace wlh bazaki koma dasuba, haka kawai kwana mu nawa bamu ciba,sabo da bakin halin Ammi tahanamu amsa, basaimamu kuma zataiba, itama tanaso,mu bamu ita kartaci, yafaɗa yana daukar kaza ukku da kayan marmari. cikin raɗa yace mata dan Allah ban dubu daya in kai agasaman bakin hanya, cikin sauri tabar kofar gidan tare dafaɗin muje mota inbaku kuɗin.sukabita mota tabasu,dubu ɗai ɗai tare da karama su da kifi mai yawa takaramasu kayan marmari, dagudu suka karya kwana itakuma ta adana kayanta data cire cikin mota tare dasanya ledojinta bayan but tazauna tana tinanin komawarta gida kai kayan duk cikin cin lokacine, tana wannan tinani wata mata tataho ajigaca da tsohon ciki tana waya tare dafadin wlh since banima da jini ajikina nidai kawae zan hakura in Allah yatadani Alhamdulillah inkuma yadauki Raina Allah yasanya mucika da imani takarashe cikin hawaye. Da sauri Yar Cara's tabude motarta tafito tare da isowa wajen matar nan tacemata baiwar Allah kibar kuka kowace ƙaddara da Allah zai jarabci bawa shi yayi hkr wata rana sai lbr. Matar tace hakane kawata kinganni cikine dani na farine, Muna zaune cikin rufin asiri mijina maginine nikuma ina sana'ar kayan miya cikin gida, watanmu shidda da aure yafado daga sama yakarye kafa, haka yan uwanshi suka kawo manshi suka kama gabansu, basu ban ko Naira dazan ɗawainiya dashi ba,dahaka haka Naita mai magani kudinmu duk suka ƙare, ga yunwa ga babu wadataccen abinda zamuci, ɗan cikina baya motsi sosai naje asibiti shine suka tabbatar da babu wadata cen jini ajikina ga wannan watan Nike haihuwa takarashe tana kuka sosai. Yar Cara's da idonta yacika da hawaye tace amma natausayamaki, amma kiyi hkr insha Allah komi zai warware, inkin yarda dani ki hau motata insaukeki gidanki,saboda inaso intaimakamaki har raina. Jin abinda tace yasa matar fadin wlh muje bakomi Nima nayarda Dake. haka tashiga gaba tana nunama Yar Cara's hanya harsuka iso wani ɗan madaidaicin gida. anan Matar tacemata ga gidanmu kishigo. Yar Cara's tace nagani zanzo gobe yau akwae inda zani amma inba damuwa ga wannan tamikamata 50k tare dafaɗin gashi saikifara rikewa, ga kayanan a but dama rabonkine yasani fitowa dasu tafaɗa tana fitowa. Matar nan hannunta yadauki rawa dan bata taɓa tsammaniba, yau itace da wa'yannan kudin haka hannunta, kaji rabo bata ida gigicewaba saida taga anata fiddo manyan ledojin na kaji da kwalin kifi da kayan fruit. Yar Cara's tace Naga kinyi nawie muje inkaimaki ciki duk da banyi niyya shugaba suka sanya kansu matar nan natafiya tana waiwayen Yar Cara's, tsoro take ta waiwaya taga batanan. data juyi sai tamata murmushi bayan sun shiga suka iske mijin tsaye da sanduna "katako" yana gwada tafiya da sauri matar nan takarasa wajenshi tare da fadin kayi hkr sulaiman mazauna karkace zaka fara tafiya yanzu. Cikin kuka yace dole infara humaira kijifa halin dakike ciki, innazauna zanga zama wlh. Yar Cara's da idonta yacika da kwallon tausayi shi, tamai ya jiki tare dafadin Allah yabaka lfy, ga kayan humaira saina dawo bata jira cewar taba tai tafiyarta tai parking din motarta inda ta saba ajewa tahaye machine yakaita TASHA...🖊? 25/03/2022, 22:12 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️💘❤️ ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 UMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 🅿?1️⃣1️⃣&1️⃣2️⃣ "Tana shiga tasamu sit din datake zama a'kodayaushe abakin TASHA, tazauna zamanta keda wuya Big yawatso da gudu tare dafaɗin yar Cara's Cas haba sai yanzu ga mutanecen na danna a'mota tin dazu inaganin sunfara tsogwamin driver shuru narife yan banza na ɓoye, ina cen naganki,toga key nan Allah yatsaremanake yar Cara's. tace ameen tare dashiga TASHA mutane natamata magana amma saidai taɗagamasu hannuwanta kawae tawuce hartashiga cikin motar tai addu'a tahalbata kwalta, sosai take gudu mutanen cikin motar suka fara salati ganin yar budurwa ce ke tuka motar wai zata kaisu Jibiya, nan suka fara tsogwamin su kala kala ko kallonsu batayiba tai tafiyarta har Allah yasa tashiga TASHA HURAIRA dake Jibiya tajuyesu, tare dafita daga motar tana mika" alamun gajiya nan tadauki karamar wayarta tafara lallatsawa zuwa cen tace ɗan barno na iso, kaimaza kaman sabon lodin katsina kasan yau lahadi anyi kasuwar jibiya to za asamu masu zuwa katsina innakai sai indawo insha Allah, ta aje wayar tana tsaye wannan tsohuwar data aje rannan tafaɗomata arai nan tasamu kanta da murmushin tinowa da masifar da tsohuwa tadingamata, tasake ɗaukar wayarta a'karo na biyu ana ɗagawa tace ɗan barno bara inje indawo bazan jimaba, "dan barno da harya karaso gabanta wayarshi kange akunne yasauke wayar tare da faɗin haba yar Cara's yaukuma inazaki? baccin harna samo maki fasinjoji.tace bazanjimaba insha Allah. bata jira cewarshib tahau motarta tare da figarta aguje batai wata tafiya mai tsawoba ta iso wanar gidan data aje tsohuwa" daga nesa taga wata mata tarike wani babban mutum, tai parking tare dakarasawa wajen dasauri mizata gani. tsohuwace tsaye tashaki kwalar balele sai maseefa take yar Cara's ta isa wajen tare dakama hannu tsohuwa guda ɗaya dabata rike dashiba tace inna lfy kuwa? Dasauri tsohuwa tasaki kwalar rigar balele tare da kaimai naushi akirji tace shege ji nono shi kamar nawa, kullum cikin ɗaga karfe kake gasunan sunrikitaka narasa gane mace na haifa ko namiji, wannan manyan nonuwa dan Allah yar cakwal kirakamanshi asibiti aduba tinda yar ZAMAN TASHA ce ke za ayi komi gaban idonki, wannan bala'i dami yayi kama, wlh balele saikabar aikin sojoji haka kawae yar salaf zoki dubaman fuskar balele kigani babu tsiron gashi ko daya shegen yaronnan narasa gane yana girma ko bai girma, sai uban kirji kamar kyaure fankacece dashi, wai abun takaici dazu nasha wanka kuluwa diyarshi tadauki kayan kwalliyata takasheman madubi saiga balele yayo aski dan faharin kuɗi fuskar nan sai walkiya take kamar bayan silba, wlh ingayamaki ina dukar da kan balele sai ga fuskarta fesss aciki nan nakwantar da hankalina natsara wanna kwalliyar dake fuskata saida nagama bakinciki yashaman kai, ace kan ɗanane madubi nah kenan yan wajen aikinsuma haka zasuyimai dama gashi dawani luliyayyan kai kamar kwaryar kauye. Sosai yar caras ke dariya hadda kwalla abunda bantaba ganin tanayiba. tanayi tana nuna balele dayayi tsaye ya xubamata narkakkun idonshi tasamu tsatsagaita dariyar tare dafadin inna kingane ko, duk soja dama haka yake bazaki taba samunshi da sumaba ko ɗan sanda saboda duk cikin ka idar aikine amma barashin girma bane karfe kuma dole yadinga motsa jiki saboda yanayin aikinsu inbai motsaba inna ai wani aikin bazai iyaba takarashe cikin dariya sosai. Tsohuwa tasaki baki tana kallon balele daya zubamata idonshi sha anin mahaifiyarsu nabashi mamaki, ko miyasa batamasu fada cikin gida ta iskeshi yana shirinshi tace sufita waje zasuyi sirri kar safara'u taji tinda ba ita taimata nakudarshiba balle tasaki halittu taji sirrinsu ashe abunda xataimai kenan, nan yakada kai tare dafadin innamu kiyi hkr bari intafi aiki kar aita jirana. tayamutsa fuska tare dafaɗin to bakaga nayi bakuwaba bakabani kudi insaimata nama kuma wlh gida zani zanyi lalle saikaban kudin.yazaro dubu biyar yabata tare dafaɗin gashi innamu aman addu'a. tace bakomi jeka Allah yakiyaye kaidama kake yaro ko yau kamutu ai'baka da zinibi bakaga fuskarkaba kwal irin ta jarirai ai'girman mutum kaganshi da geme amma kai fuska kamar ta jariri jeka nace kaiman tsaye,tace tana zare ido. yajuya yatafi tare faɗawa motarshi yana jinjina rikicin tsohuwa tare da mamakin inda tason yar Cara's datamai tsaye arai tin ranar farko daya fara ganinta. Tsohuwa naganin yawuce ta wangale da dariya tace yar cakwal kece yau? Yar Cara's tace nice nazo, nace bari inzo inganiki ingaidaki. Tsohuwa tace kai amma naji daɗi wlh Allah yamaki albarka kice masu rabon wahala kika dakko yau aini dashiga motarki har abada yar banza, rannan kikaman daurin goro nama fasa baki hamsin din danayi niyya naira ashirin zanbaki wlh takwance habar zaninta tare da fiddo naira ashirin garine sauran da akabata kuma ta sanya ahaɓar zananta, tace wannan kudin karkisamasu ido "IRFAN zansaima man-Ƙuli inmai dan-wake aikinsanshi ko? Hakanan yar caras taji gabanta nafaduwa kamar ta taɓajin sunan ganin zataba kanta wahala tace aa tsohuwa bansanshiba shima nan yake? Tsohuwa tace aa kenifa nan autana nazo gani gidana na katsina amma duk bala'inki banfaɗamaki sunan wajen danike kiman salawaitin talala kisa ashiga arideni ina bacci kinsan yanzu banyarda dakowa sai yan unguwar danike "Sabon gida. Yar caras tayi dariya sosai tare da fađin kikace bazaki fadamanba gashikuma kinfadaman. Tsohuwa tasanya kuka tare da fađin Allah yashiga tsakanin nagari da mugu wlh bakinane dake kama dana aku" shegen zuba yawwa aibanfadamaki wajen danikeba, dukda gidana kanashiga kwana yake amma bazaia taɓa ganeshiba takarashe tana dariya tare dacewa yar firit mushiga gidan balele kiga dakin da akaban kamar dakin ƙuliyan gidana. Yar Cara's tayi dariya tace aa inna wucewa zanyi sai yaushe zakikoma? Innatace kekika sani wlh kinganni nan ban iya rarrashiba balle in tararrayeki karkije kuma bazan komaba sai gobe. Yar caras tace to inzo inmaidaki? "Tsohuwa tace amma inkin yarda babu maganar gudu kuma wlh banyarda kidauki namiji ko ɗayaba dan maza kafurin wari garesu, gasu yan daba kinga rannan da masheki ko makashi kika hadani ko?to gobe nikadai zantafi barima inkira mai lalle taman. Yar caras tace bakomi inna Allah yakaimu sainazo nagode tajuya. inna tace ke ga kudinki karkitafi kibarni da Allah tamikamata naira Ashirin Yar Cara's tace ngd ta amsa tashige mota tare da kallon ashirin din tajuya kenan. inna tace Dan Allah yar firit inkinje katsina kigaidaman "IRFANU" wlh banmai sallama nagudob Allah yakiyaye. daga cikin motar taɗagamata kai tare dafadin shikenan. "IRFAN sosai rayuwarshi ta kuntata cikin kwana biyunnan ko Abban shi yalura da sauyin ɗaya samu, baida aiki sai tinanin kullum da tinanin dayakeyi baida burin daya wuce yasamu wani labari daga yarinyarnan wanda zaisan ta inda zai wulakantata yatozartata a'idon duniya burunshi abunda tamai yamata gaban dubban al-umma dasukaci uban cikin wa'yanda tawatsashi, yana wannan tinanin aka turo kofar dakinshi akashigo mami takaraso ciki hamshakiyar mace mai masifar kyau fara tas gata da murzajjen jiki daka ganta kason ba makawa daga tsatsonta "IRFAN"yafito tazauna bakin gadon tare da burkito dashi tace my son miyafaru haka?akwae abunda ke damunkane haka ko wani abu kakeso ko wani abu yafaru? Baison sadda yafashe da kukaba tare dason fara magana amma muryarshi taki fita sai kuka yake yana sauke ajiyar zuciya taita shafa kanshi har sadda ya gaji yadaina tabashi ruwa yasha tace autana miyasameka? Cikin shagwaba yafara yace Mami wasa zanyi a CHAMA PARK amma ina tsoron abba yahanani shiyasa yakarashe cikin turo baki. Tayi dariya tare da faɗin karka damu insha allayh zansa yabarka kaji autana "kwantar da hankalinka. yadaka tsalle kamar yaro yace sai uwata takaina Allah yabarmake yasakarmata kiss A'hannunta tare da rungumeta yace ngd Ammi tace karka damu auta kwantawarka kamar kaje wasa kagama insha Allah. Ammi tafita tajamai kofar tare dakarasawa dakin Abba tana shiga ta iskeshi yafito wanka bayan yakimtsa yaci abinci tai zaune tare da buga tagumi, Abba yakataso wajenta tare da fadin mi akai Ammi IRFAN"?ammi tace wlh habibi autanane yake cikin damuwa sosai hadda kukanshi,yanaso yaje wasa yana tsoron kahanashine dan Allah habibi kataimakama yaronnan kabarshi yadinga sakewa da abunda ranshi keso. Abba yace hmm aidama wlh nason ba banzaba da anganki cikin damuwa nason akan ɗankine kawae, haj amina kin lalata IRFAN kinkoyamai samun duk abunda yakeso yakamata a'matakin ilimin IRFAN ace yana zaune office dinshi amma duk baidamu da wannanba sai wake waken banza da raye raye inama amfani miyakesamu a wakar? Ammi tace wlh Alh. yana samu sosai inbaka yarda da maganataba katambayi Ammar kaji, ko katabajin duk inyace zayyi abu yace inbashi kuɗi ko kai kabashi?dama kawae yakeso kabashi dan haka narokeka da Allah akan kabarshi yayi abunda yakeso Alh ko wane bawa da inda Allah ke ajemai abincinshi kasama harkarshi albarka kawae. " Abba ya jinjina kai tare dafaɗin shikenan Allah yabada sa'a. Ammi taji daɗi sosai tare da rungume Abba tace Allah yabarmankai mijina bari infaramai albishir indawo ko? Abba taɗagamata kai yana murmushi da sauri tafita tafada dakin IRFAN daketa tinanin yar caras sai safa da marwa yake danshi harga Allah dan Ammi takyaleshi yafadamata saboda wasa, amma bakin cikin abunda tamai ke cinshi yace waini yar ZAMAN TASHA zata wulakanta;AMMI taturo kofar tashigo taganshi tsaye tajawo hannunshi tare dafaɗin to sai asamu natsuwa anbarka kaje kaitayi amma dan Allah kakula da kanka dan Allah karkaje kajawoman abun fada, afara zagina ace ni nagoyi da bayanka dan haka nafadama kakula dakanka Allah yabamu alkhairi,"yace kai first love nagode Allah yabarmake yakaramaki lfy da tswon kwana tsayama kiga nan yafara rairamata wata waka mai maseefar dadi da akecewa. WAYA KAMATA NASO WAZAN NUNAWA KAUNA NAH. SAI AMMI NAH💃CIKIN MATA WAZANBA FANSAR RAINA. SAI AMMI NAH,, 💃 ATINANI KAF BA TAMMAR AMMI NAH. Sosai yake zagaye Ammi yana tafa hannuwa yana mata waka itama bakaramin daɗi tajiba tatashi tana ɗan zagayeshi tana ɗan rausayawa, tare suka sanya dariya tace bari intafi dakin abbanku karyaji shuru Allah yamaka albarka yace amin ammy nagode. Yana zama bisa kujera yaji wayarshi na ring yana dubawa yaga bala driver yadauka tare dafaɗin ya akai? Cikin rawar murya bala yafara fadin yallabai nasamo wani abu game da yarinyar nan wlh. What........🖊? 25/03/2022, 22:12 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 ZAMAN TASHA ❤️💘❤️❤️💘❤️💘❤️ Ummy aysha ❤️💘❤️💘❤️💘❤️❤️ 🅿?1️⃣3️⃣&1️⃣4️⃣ E.O.R "Bala yace wlh kau yallabai ba karya nikemaba yarinyar nan ruwa biyu ce, a'bunda nakasa fahimta anan shine duk intabar tasha sai inga taje wani lalataccen gida, data shiga zakaga tasanyo kaya masu kyau tahaye motar tatafi goruba road yawwa yallabai wlh suna opposite da gidanka kuma ina da tabbacin cen take kwana dan tin ranar damukayi magana dakai ko bacci banayi inabiye da lamarin yal banzar yarinyar nan, in zatai ZAMAN TASHA ta zatace sunan ta yar Cara's,amma mai gadinta nayi magana dashi nacemai inason ganin yar Caras yaceman basuda yar Caras, "mai gidan Moopy akecemata kuma...... Cikin sauri "Irfan yace innafahimceka wannan babban gidan natane kai ina yar ZAMAN TASHA zatai wannan gidan baxai yiyuba, abu nabiyu a'rayuwata bayan iyayena banda wadda nikeso sai boyayyar mawakiyar nan Moopy, zan iya komi domin ganinta zan iya bada komi nawa domin samun muyi magana da ita zan hakura da komi akan a'tabata amma wlh wannan yarinyar data dauki sunan masoyiyata tasa sai naci ubanta, sai natabbatar mata dacewa ba yar "ZAMAN TASHA data isa tayi amfani da wannan sunan mai daraja;laifinta yazama biyu a'wurina, katabbatar nan ne inda take kwana, ? wannan yarinyar ina tinanin yar kidnapped ce baijira cewar bala ba yadatse kiran. "Yar Caras cikin lokaci tayi sawu biyu, zuwa biyu da rabi tadawo katsina ta sauke fasinjojin data dakko taba Big key dinshi tahaye machine, kamar kullum koda ta isa gida bakowa sai Ammi nata faman tusama cikinta garin rogo cikin tausayawa dajin takaicin tsattsauran ra'ayin mahaifiyarta taimata sannu da gida amma ko kallonta bataiba, saima hannu data mikama yar caras tabata dubu biyar da dari biyu.tace kitabbatarman na halak ne cewar Ammi. "yar carays tashare hawayenta tare da faɗin wlh tallahi abunda nasamo kenan sai myai danaxuba kuma na jigilane bako sisina . Ammi tace to tashi kifita kibar gidannan amfaninki yakare."yar caras tace Ammi kitaimakaman yau ɗaya inkwana gidannan hakanan zuciyata takasa amincewa da kwanan gidana, dan Allah Ammi kibarni inkwana cikin Ahlina. Ammi tadaka mata tsawa tare dafaɗin baki isaba wlh, inkwana dake Allah yakiyaye koki fita ko inmaki dan banzan duka wlh da muciya, gantalalla kawai mai zubar da mutuncinta na ya mace. Cikin kuka "yar Cara's tace Ammi koma miyafaru da rayuwata kece sila, dakin aje son duniya munrungumi abunda Allah yabamu da abunda kike gudun yafaru da baifaruba, amma Ammi tin ina shekara shidda kika ɗauki ragama ku kika ɗora man, ina zansanya raina? yakikeso inkasance niba mazinaciyaba ba, yar garkuwa da mutane ba, bayar mafiyaba, amma kikeman haka anya Ammi ke kika haifeni kuwa ? "Ammi tataso cikin fusata yar "Cara's bata ankaraba saijin saukar itatuwa tayi kota ina ammi nata kaimata duka da icce duk yanda taso ta kauce amma ina saida ammi tariketa sosai take kuka tana hadata da Allah akan tarabu da ita zatabar gidan yanzu ba a'njimaba, amma Ammi tashareta tasake daga iccen nan sosai tasakarmata shi ahannu hagu wata uwar kara yar Cara's tasanya tare da silalewa kasa sumamma. cikin bacin rai Ammi tace wlh tsaf zankasheki a'yanda natsaneki babu abunda ban iyamaki, kuma dan ubanki babu abunda zanmaki kingaji kitashi kitai kiban waje karuwar banza karuwar wofi, ni jamila za ace na haifi mawakiya kije kina yage baki cikin mutane kina iskanci to nasha gayamaki babu ni babu ke wanda yadaure maki gindin cen shima yanacen walakiri nacimai uwa tinda dasa hannunshi yar iska kawae tawuce daki puuu. *********** "Irfan zaune yana tinanin tayanda zai bakantama yar caras yarasa abunda zaimata dazata son cewa ruwa ba sa'an kwandobane, wani tinanine yafadomai arai yasaki murmushi tare datashi yabude wadrobe dinshi dake sahake da kaya yadakko wani boyel black doguwar rigace sosai harkasa dan tsawon rigar ɗaya da wandon, yawan datamaine yasashi ajeshi dan tsohuwa tamai dinkin Sallah yason kuma badashi masifane yadakkoshi tare da p-cap da bakin maks yasamu bakin glass dinshi yahadasu yafita dasu yasanya a'bayan mota yana jiran lokacin daya ɗiba yacika. *********** Sosai rana tatake sosai haratakai inda "yar caras take kwance jikinta yayi rudu rudu ga mugun zafin da bazaka fahimci na rana bane ko-ko na zazzabi bane, a'hankali tafara motsawa tare da buɗe idanuwanta dasuka mata jigip, sosai take jin raɗaɗi ajikinta tabude idanta fess tai saurin rufewa dan rana takashemata ido, cikin sauri tafara kokarin mikewa tsaye amma ina hannunta daya yai wani uban nawie, cikin sauri takai takai kallonta agun hannu dasauri tarintse idonta dan hannunta yayi wani mahaukacin kunburi yayi sasir sai walkiya yake kamar yashamai,a'hankali tamike tare da tallabo hannun dake azabar zugi babban tashin hankalinta ganin hannun na reto.tasaki kuka tare dafaɗin shikenan Ammi nah kinkaryaman hannu innalillahi wa inna ilaihi raji un Ammi dami zan nemomaku a'bunda zakuci taya zanbarku kwana da kwanaki ina jinya kukuma mizakusama cikinku.,saida tagaji dan kanta tayi kokarin mikewa tsaye tare da tallabe hannunta da mai lfy tafara tafiya tanajin jiri jiri na daukarta ahankali tafita daga gidan tare da tsallaka titin sosai jikinta kerawa ga irin azabar datakesha tana tsallakawa tafaɗa motarta tare da fashewa da kuka, tana faɗin tabbas Ammi tinda kika karyani nayarda dabatunki nacewa zaki iya kasheni Allah kaine shedata Allah kaganar da mahaifiyata a'bunda yake dai-dai. ta lallaɓa taɗora hannun akan cinyarta tafara tuka mota a'hankali da hannu ɗaya, sai zufa ke karyomata tama rasa ina zata ita baƙawaba ba kowaba, shin wama yakamata takira tace yataimakamata ko Fahad zataima waya, yazo yataimakamata tana zuwa bakin rowl din ganeral hospital takasa tukin ta'dauki wayarta takira number Fahad,bugu biyu ya ɗauka tare dacewa haba "MOOPY tin dazu kenike jira wlh ga mutane sai shigowa suke nason sarai bakyaso aganki nadakatar dasu ke kuma kinki zuwa. Cikin kasa da murya dake nuni da azabar datakesha tace kataimakaman fahad, kazo kadaukeni ka kaini asibiti banajin daɗin jikina dan Allah. Dasauri yamike tsaye tare da fadin MOOPY baki lfy innalillahi kina ina? Tace ganin nan wajen general hospital. Dasauri yace jirani bari inzo sai inbarma abas wurin.dukda tana cikin ciwo saida taji farin cikin a'mbatar Abbas dayayi "tace yazone? Yace eh bari dai inƙaraso.tace to amma karka fadamai zakaxo wajena kason zai tashi hankalinshi saika karaso "yace ok Cikin lokaci saiga Fahad yakaraso akan a'caba dasauri yakaraso cikin motarta tare da budey gaban motar yace fito muje inkaiki asibiti ko wannan zamushiga yanunamata ganeral hospital? takadamai kanta tare dazubamai jajayen idanuwanta tace inmunshiga banson sadda zanga likitaba. Yace fito to muje wata sadda tazo fitowa ya lura da sungumemen hannunta data tallabe. Cikin zaro ido yace ke mufeedah accident kikayine? Taƙaɗamai kai tare dafaɗin aa, dan som bata iya karyaba. Yace miyasamu hannuki faduwa kikayi? Nanma tacemai aa. Yace nace miyasameki ne?batacemai komiba tasamu tafito ta isa wajen mai zaman banza anan tacemai dan Allah budeman inshiga inajin jirine. Dasauri fahad yazagayo yabudemata cike da tausayawa yace sannu MOOPY Allah yabaki lfy.tace ameen ngd. Fahad yace "Zango Othopedic" yakamata muje dan wannan hannun naki karayane. Tace to tana cije baki. Cikin yan mintina suka karasa wajen dan danan aka kawo whell chair a'kacema yar Cara's tahau ashige da ita dakin theater takadamasu kai dan zuciyarta fal tsoro. "Fahad yace haba Moopy kihau mana kuje aduba hannun nasakeyin tsami kinjiko? Tace to fahad amma banson mizasumanba ne . Yace karki damu Allah zaifito daku lfy. Tanaji tana gani a'kashiga da ita nan akafara ciremata kayan jikinta wata sst tadauki rigarsu tasamata tare kwantar da ita akan gado tace tsayani inzo yanzu wanda zaidiba hannun naki zaishigo insha Allah. Yar cayras tace bkm ngd da kulawa. tana kwance shuru shuru har zuwa wani lokaci ga hannunta sai zafi yake tana wannan tinanin taji anbude kofar anshigo wannan sst ce tashigo tare da fadin kiyi hkr wlh Dr IRFAN din baya nan yanada uzuri amma ga doctor Ammar nan zuwa insha Allah. Yar Cara's tace kai jama'a yanxu bazai iya aje nashi uzirinba yaduba Majinyaci, lallai wannan bawan Allah yadauki duniya dazafi ceton rai baifiyemai komiba tafada cikin muryar galabaita. Sst tace ke yishuru da bakinki wlh wannan dan iskan mutum ne,, kawae yabude clinic dinnan amma ashekara inyayi xuwa goma ashekara to tabbas a'jinjinamai yanzu haka rabonshi da wurinnan wata hudu kenan, tinda yazo yaɗora wata mata data karye cinya danshi gaskiya inyayi aiki wlh zakiga shape shape yayi yagama kuma babu zafi baitaba ɗora mutum ba ace baiba, amma dr Ammar akwae mutunci da wasa da marar lfy kuma yan uwan junane amma wancen girman kai wannan kuma saukin kai. Suna magana saiga Dr Ammar yashigo da saurinshi tare dafaɗin afuwan sst kinjini shiru inacen ina fama da abokina yaxo yadubata yace akwae shirin dayake yau bazai fitaba, sorry madam yafada yana kallon "yar caras data kauda kanta ko kallonshi bataiba. .cikin sauri yasa hand gloves yafara daukar allura tare da isa tawajen datake yakama hannunta yana kallo tare dafaɗin sannu yam mata faɗuwa kikayine? Takadamai kanta har lokacin bata bude idontaba. Yasake cewa bakya maganane? Ahankali tafara bude jajayen idonta dasukayi luhu luhu saboda azaba tasaukesu akan kyakyawar fuskarshi. Shima murmushi yasakarmata tare dafaɗin wow yau nayi gamo da matan hurul ini masha allyah bi ahsanil khalik. Tayi murmushi tare dajuyawa gudan gefen,"Ammar yace yam mata kijuyo muyi magana mana dan isan abunda ke damunki dan bansaniba fahimtata ko zaizama gaskiya inkuma kinaso muje a'yimiki photo to saimuje basai natsaya tambayarkiba. Takadamai kai tare da bude zazzakar muryarta tacemai duka na akai, aka bugaman icce ahannun, yanaman zafi, yanaman nawie, kana ya kumbura banajin daɗin shi baki ɗaya. Sosai Ammar yashagala da kallonta dan tabala'in burgeshi gata da ganinta kaga yarinya mai natsuwa marar hayaniya uwa uba zallar kyau da Allah yayota dashi, yazubamata ido tare dafaɗin waya dakeki kina budurwa gaki baki da hayaniya ko rashin ji gareki? Ta lumshe idonta tare dafadin aa Ammi nace. Ya waro ido tare da faɗin mamanki kenan ? Kai bazai yiyuba mahaifiyarki zataimaki wannan dukan yafada yana nuna shatin damtsen hannuwanta da wurin duk yayi shatin icce. Cikin bacin ran tambayoyin dayakemata tafara kokarin mikewa zaune da sauri yasanya hannunshi yamaidata tare dafaɗin kiyi hkr in nadameki duk cikin aikinane, yadauki kayan aikinshi yafara taɓa hannun tare da lura da inda kashin yakarye yadauki allura kashe zafi yayimata cikin lokaci yafaramata aikin cyiie da kwarewa yanayi yanamata firar dazata daukemata hankali, kimanin awa ɗaya yagama mata tare da nade hannun yacemata zaku dawo nan da sati biyu muduba mugani ,tace ok "ya sarkafomata dazaran bandejin ta wuyanta tare dafaɗin Allah yabaki lfy kanwata. Tace ameen ngd da kulawa nawa zamu biya kudin aikin? Yace karki damu kuje kawae aini yanzu yayankine ko bakiyin yayan dani? Tai murmushi tare dafaɗin ni na isa, amma aikaga hakkinkane kafadaman dan Allah. Yazubamata ido tare dafaɗin humm lallai kinbugu, tashi kutafi Allah yasawaka yasakai yafara fita. itama tasakko saiga sst nan tashigo tamayarmata da kayanta suka fito. Da sauri fahad yataso yace Moopy yajiki? Tace Alhamdulillah muje ka kaini gidana. Fahad yace haba Moopy bakida hankaline dazaki tafi gidanki? kekadai inwani laluri yakamaki yazakiyi kenan? "tace karka damu Allah dayatsaraman haka shizaiban mafita. Badan yasoba suka nufi hanyar gidanta harsunkusa tatuno alkawarin dataima wannan mai cikin "cikin sauri tacemai yakaita wajen unguwarsu dan Allah zata bada sako. Baice komiba yajuya da ita har unguwar su Ammi tana nunamai inda zasubi har suka iso gidan humaira "tacemai akwae kudi wurinka kam? Yace mata eh dan yau ansha kasuwa kimanin dubu dari biyu dawani abu akayi. Tace Alhamdulillah bani dubu dari please. Yazaro yabata yana mamakin abunda zatayi dasu. "cikin cije baki tafita daga motar hannunta da allura tafara saki sai mugun zafi yakemata tashiga gidan Humaira ta iskesu zaune sai dariya suke Humaira nayagar tsokar nama tana bama mijinta. Yar Cara's tasake sallama a'karo na biyu dan talura soyayya kawae suke" anan suka lura da ita Humaira ta taso dasauri tare dakokarin rungume yar caras. Mijin humaira daya lura da hannunta mai ciwon yayi saurin cewa Humaira karki rungumeta bata lfy. Cike da mamaki ta tsaya kallon hannun yar Cara's da aka nan naɗeshi da bandeji cikin tashin hankali tace miyasameki kawata? Yar caras tai murmushi tare dafadin tsautsayi zuwanai inji yajikinki yana mai gidan. Humaira tace jikinmu Alhamdulillah gamu munatajin daɗin mu na abunda kikabamu Allah yabiyamaki bukatinki na alkhairi. "yar caras tace Ameen zuwa nai inbaki wanna tabata dubu dari tace ga wannan kisamu ragon dazakuyi suna dashi saikuma yan abunda baza arasaba sainaji dama dama zanbiyo insha Allah, Allah yabamu lfy baki daya. Humaira tace Ameen, amma kibar kudinki na jiyama suna nan ajiye wlh. Yar caras tace karkidamu duk taimakon kaine Allah yasaukeki lfy" tacema mijin humaira sai anjima. Yace to ngd Allah yabaki lfy kema.tace Ameen ngd, "Humaira taɗebo mata naman mai yawa dakyal takarba tayi gdy tafita suka zauna suna mamakin yarinyar nan mai hankali da natsuwa tana fita "fahad yaja motar sukayi gaba. ********** IRFAN"zaune bakin titi saman motarshi bayan sallah isha'i da- dai kofar gidanshi na goruba road yanata kallon buzun dakema yar CARA'S gadi har zuwa tara na dare yaga buzun yatashi yamatsa gefe yana rura garwashin wuta, cikin jin daɗi yasaka maks dinshi da bakin glass dinshi kayan jikinshi har sharar kasa suke saboda yawon dasukaimai, a'hankali ya tsallaka titin tare dabin tabayan buzun yasaɗaɗa ta cikin get din yashige gidan, baiwani sha wahalar gane hanyar palon ba dan duk girman gidan part dayane, da sauri yatura kofar palon yashige tare damaidawa yasanya key yalafe bayan labule, ganin shuru babu wanda yafito yasashi haurawa saman benen ɗakin wow yafurta tare dafaɗin "Gantalallah" ko ina ɗakinta yake? kamar wasa yafarajin ana waya kasa kasa dasauri ya lafe bakin kofar nan yafarajin yar Cara's na waya da larabci sosai take magana da larabci ko kalma daya baijiba daga abunda take fadi, yana nan tsaye yaji an aje wayar tare da bude kyaure anshiga anrufe, da sauri yafaɗa ɗakin tare da laɓewa ga labulen ɗakin yana tsaye yaga tafito sai nishi take . Yazaro ido ganinta daga ita sai wata yar ficikar riga ga hannunta daure kamar tasamu matsala yasaki hamdala tare da fitowa daga bakin labulan yayi tsaye kyam akanta. Cikin furgici ganin katon gardi yasha bakaken kaya daga sama har kasa tace innalillahi wa inna ilaihi raji un malam lfy?Yace sunan IRFAN KHABIR HAIFAN tare dafaɗin nazone kawae dan inketamaki mutuncinki, na ya mace inrabaki da izzar dakike takama da ita innunamaki waye ni duk da banda tabbacin kamulallace ke sabida ZAMAN TASHA dakikeyi, a'yau zanrama kalar wulakancin dakikaman kana in'ketaki intafiyat bayan natabbatar namaki filla fillah yakarashe yana dauketa da wani mahaukacin mari . " Sosai marin yashigeta amma Taki kuka tacije, tare dafaɗin miyasa zaka shigiman cikin daki ina rokonka da Allah kafita kamin kajazaman bala'i wani yaganka. Yace ok saboda kinsaba kenan ko? Tace eh ai'koda nasaba bana harka da irinku kazamin baza kazamin wofi mahaukaci dabba, in'bakai dabba bane taya za ai kayi wannan shigar kazo wurina danmi kaki shigowa da rana sai yanzu wannan ke tabbatar man dakai wawane matsoraci. Cikin bakin ciki yasake fisgota da mahaukacin karfi yashakemata wuya sosai tare dayin majjajawa da ita yawani bugata kasa ji kake bass hannunta yasake karyewa. wani mahaukacin ihu tasaki tare dafaɗin IRFAN kasake karyani shikenan IRFAN abunda take ta nanatawa kenan zuwa cen kuma tayi tsit taja wata ajiyar zuciya da mahaukacin karfi jikinta yasaki baki daya. IRFAN" yace banza yar ZAMAN TASHA nizaki fadama magana kingama iskancin ki tashi wato duk cikin shirin TASHANCINE zaki zube hadda ɗaure maki hannu ko? koki tashi ko in dakko barkono wlh inhuramaki cikin hanci...jinshiru bata motsaba yabude fridge dinta yaga ba ruwa sai lemo shima rabi yayi kankara baijira komi ba ya ɓalle marfin yacigaba da kwararamata, still bata motsaba baisom sadda yajefar da kwalbar ba yakaraso wajenta tare dafaɗin ke tashi kiban hakuri infita harkarki kinji? yafada yana bubbuga kumatunta yaɗago hannunta kenan daniyyar yamikar da ita tsaye yaji hannun yaraf akasa, tabbacin karyayyene kenan. wani irin zaro ido yayi waje tare dafaɗin innalillahi nanhiga ukku na, ke yar TASHA dama karayar gaske ne ajikinki? take jikinshi yadauki rawa yin duniya duk a'binda yasan anama mutum numfashinshi yadawo yayi yayi amma abun yaci tira, sosai tsoro yacika zuciyarshi yatashi tare da fita falon yanason ya silale amma yana zuwa wajen get yaga maigadi nata kai komo, haka IRFAN yayta tsayuwa saida gari yakusa wayewa kana mai gadi yashiga toilet yabude kofar yafita jikinshi nata rawa yayi saurin fadawa motarshi daya barta waje tafigeta aguje sai gidansu. Bayan mai gadi yafito toilet yaga karamar kofarsu a wangale bayan yason yarufeta cikin sauri yafita amma baiga kowaba, haka yadawo yana faɗin Allah kashiga tsakanin nagari da mugu. har gari yawaye baisamu natsuwaba yacire wayarshi tare dakiran no fahad amma shuru bata shiga. IRFAN" tinda yakoma gida yakasa zaune yakasa tsaye waishine yau yayi kisan kai? tamutu ko bata mutuba? innalillahi wa inna ilaihi raji un miyasa yake dawata irin bakar zuciya dake hanashi control din kashi, maimakwon yayi hkr da abunda tamai gashi yaje yayi kisan kai, yanxu wane irin hukunci za ayankemai sosai yake zirga zirga ko sallah sama sama yayita yazauna yana nazarin taya za'ayi yason tana da rai kobata darai,wani tinani yafadomai cikin sauri yadauki jikkarshi ta aiki, yahalhada komi dazai bukata yatada motarshi ko wanka baiba sai gidan Yar caras yana zuwa yasaki hon "mai gadi yayanko da gudu tare dafaɗin shikenan ma ga fahad din, ganin haka IRFAN yasauke glass din motarshi tare dafaɗin barka da aiki baba. mai gidan takiranine zan dubamata hannunta daya karye batajin dadi taceman. Mai gadi yace to to bamatsala a'fito lfy. IRFAN yasa hancin motarshi cikin gidan yana godema Allah dabai fahimci ƙarya yakeba, "bibiyu yake hawan matattakalar har ya isa ɗakinta yanda yabarta haka ya isketa saima gani dayayi kamar ta kunbura dasauri yakarasa wajenta tare da warware wancen bandejin nan yaga hannunta na reto fata kawae tarikeshi, yayi saurin fara aikinshi cikin sauri sauri yake dubamata hannunta kamin wani lokaci yayi mata kyakyau wan dauri hannun yayi tsaf ko allura baimataba saboda ba a'hayyacinta takeba, babban tashin hankalinshi dataki falfaɗowa, yana tashi kawae ya sabeta yajefa amotarshi yayima baba sallama ya ficce, saida ya tabbatar baba maigadi yarufe gidan kana yadawo baya yayi hon gidanshi "mai gadinshi na budewa yasakarmai harara tare da shiga da motar yamikomai dubu daya yace kasamo tea bakin hanya kasha, inka fita kasama gidan key inka dawo sai ka buɗe. maigadi ya washe bakinshi yace a'inason dole kaji tausaina yallabai wannan uwar shaka dakaiman dole kaban nasayen kayan daɗi bari inje. yaruga yafita yarufe gidan irfan naganin haka yayi wuff ya sabeta yashige da ita palonshi tare datura bedroom dinshi yakwantar da ita yaxauna fara tinanin yazayayi, kodai yakira Ammar yaji yazasuyi, yaɗakko waya kenan zaikirashi yaji wayarshi na ring yadaga tare dafaɗin ya akai matsalatu?daga cikin wayar tsohuwa tace nikakecema haka ko? to uwarka kakecema matsala, wannan yar guntuwar mai jan kunne itace matsala,yawwa irufanu ɗan arziki dama kiranka nai kaban shawara wata yarinyace tace zata maidoni gida yau daga gidan kawunku nace bari inkiraka inji inshiga motar ko kar inshiga?....🖊? 25/03/2022, 22:13 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ ZAMAN TASHA UMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 🅿?1️⃣5️⃣ "Irfan yace wlh karki tsaya kiyi maza kitaso yanzu, koda taxo ta iske bakyanan kingane ko? dan son banzarki zaisanya wata rana ayi gaba dake duk da kin tsufa namanki ba wani dadi zaiba. Tsohuwa tasa kuka tare dafadin Allah ya isa daka tsoratani, kuma nafasa dawowa sai wani lokacin takashe wayarta. Irfan yasauke wayarshi, tare da sauke tagwayen ajiyar zuciya yace gaskiya kwara inbarta nan basai kowa yajiba, inkula da ita tinda ni nasake karyata, banason inmutu da hakkin kowa, duk da yar ZAMAN TASHA ce zandaure inkula da ita,saidai babbar matsala taya zansamu infahimci araye take ko amace, babban tashin hankalinshi kumburin dayaga tanayi. Dasauri yadauki yayarshi yafara kiran wani abokinshi yana dauka yace abokina please in mutum yayi doguwar suma taya za ayi afalfado dashi? Banji mi akefafamaiba naga yanata kada kai kamar kadangare. Da sauri yasauke wayar tare dafadin anya kuwa zan iya? to bari dai insanya glass kana. Dasauri yadawo wurinta tare da wage bakinta baki daya yatausa kyakyawan halshenshi cikin bakinta, ahankali yadinga saukemata kyakyawar iska daga bakinta yanayi yana danna kirjinta, ahankali ahankali yakusa awa harya fara kwalla dan sosai yakejin bacin rai wai shine ke taimakama yar TASHA, ga bakinshi tsafta tacce cikin bakin yar tasha dasauri yazare halshenshi tare dakaimata mari yace uban kowa yasanya nima nasa. Marin dayayimata yasata sauke ajiyar zuciya tare da Kokarin bude idonta dasukai jajir tabudesu fess akanshi. Yadaure fuska tare da fadin inkika sake kallona sainasanya allura na tsiyayemaki ido banza kawae. Cikin muryar dake nuni da sosai takejin jikinta tace dan Allah katashi katafi, abundama kaman kadai ngd nabarka da Allah. Cikin mamaki yake kallonta yace aike daganin wani ahlinki har abada, ko wannan gidan yayi maki kama da gidan iyayenki ko ince gidan dakike karuwanci? Sosai tabi dakin da kallo, hankalinta yatashi ,tace miyasa kasatoni? Yace saboda inason inkoyamaki hankali da mutunta nagaba dake, daga karshe kuma in datsi abubuwan danike bukata daga gareki, in karyamaki kafafuwanki in yardake bakin hanya inkama gabana. Batason sadda tayi murmushiba dan tason karyar banzace. Cikin bacin rai ganin ko ajikinta yace au bama zaki fara kuka kina ban hkr ba kenan, saboda ke kan kwakwa gareki ko? Ahankali tace ka isheni da surutu, inaso inmike zanshiga toilet ne gaya kaman daurin keta bana iya tashi, Afusace yace aukina nufin hannuna mai.albarka zansanya indaukeki kazamar banza, shaddar kasuwa dake, uban duk dayajawo kazantarshi yajuye akanki to kindade bakiyi duk ubanda zakiyi a'nanba. Itama afusace tace wayasa kadakkoni? wayasa kasamo wanda yaman wannan daurin zalinci kason yanda nikeji kuwa, "saikuma ta sassauto tace Irfan dan Allah kataimaka kamikar dani wlh inaso inshigane. Cikin bakin cikin yanda takemai magana, yace bazan kaikiba, kin dade bakiyoshi ananba. Afusace tace haka kace ko ? Yace eh nace, akwae ubanda zakiyine. Jin yazagi mahaifinta afusace tasanya dogayen kafafuwanta ta sarkafoshi da karfin bala.i babu inda tai parking dinshi sai tsakankanun cinyoyinta ta runtse idonta da karfi tasakomai fitsari mai dan karan yawa. Sosai yakeso yakwace kanshi amma yakasa ga tsoro yacikamai zuciya yafara tinanin ko aljannu gareta jin abu mai maseefar ďumu nashigarmai jiki yasashi yin wata mahaukaciya gilgiza cikin zaro ido yace kutttttttttttt🖊? 25/03/2022, 22:15 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 UMMY AYSHA 💘❤️💘❤️💘❤️💘 🅿?1️⃣6️⃣&1️⃣7️⃣ "Taɓdijan!Aiko yau sai nasake karya ki dan ubanki, tunda baki da hankali nizakiyima fitsari ajikina? YAR Cara's ta lumshe idonta! tare da faďin kaman duk abunda ka keso, zuwa yanzu yakamata kafahimci banaso a'nazagarman mahaifi, fitsari kuma namaka, saboda nace katayar dani kakiya, wlh yau koda kashi nikeji zanmakashi ajiki kuma babu abunda zanji. Cikin bacin rai "Irfan yace aiko wlh tallahi damafi girman kuskuran dazakiyi arayuwarki kenan banza kazama, inba iskanciba saiki bataman jiki, jifa a'bunda kikaman? Tace so what! ko abunda yafi haka zanmaka Irfan, saboda har ďakina kashiga kasatoni kai ga tsohon kwarto, inka isa kabar duk wani izza da isar dakake takama da ita saina warke, saimu dasa daga inda muka tsaya. Irfan yace nikikecema kwarto? Tace tabbas kai kwartone, inba kwartoba babu wanda ya isa yashiga dakin budurwa yasanya hannunshi ya sungumota. koni nasaka? Jiyake kamar yashaketa kowa yahuta, sosai bakin cikin abunda take fadamai keneman kayar dashi, haka yatashi yana ďigar fitsari yayi hanyar toilet yana zuwa yazare wandonshi yazo cire riga daya ďagota saiyaji shar kamar anazubomai ruwa kota ina najikinshi, bakin ciki yamashi katutu arai afusace yaja rigar amma dayake kayane bana yaku bayiba sunki kecewa! yayi iya yinshi abu yafaskara yasaki wani ihu tare da fidda rigar da karfi sosai fitsari ke ďigomai daga saman kanshi har akan fuskarshi kota ina jikinshi yabaci, a'fusace yajefa rigar cikin washing machine yasaki shower sosai yake wanka yana dirzar bakinshi, jajayen lips dinshi sun sake jajir saboda tsananin dirzar dayakemasu jiyake kamar bawanka yakeba kota ina jikinshi zarni yakemai, akaro na ukku kenan yarin yarnan ta wulakantashi duk abunda takemai ba abunda yamai zafi kamar na yau. Saida yakwashe awanni kana yafito ďaure da towel yana fitowa idonsu yatsarke dana juna yasakarmata harara tare da fadin yar ZAMAN TASHA kawae, wadda bata ďauki kanta abakin komiba sai iskanci kawae,inbandama kina karuwa taya zaki sani cikin jikinki harki shekoman fitsari saboda baki ďauki namiji yatabaki abakin komiba tir da halinki wlh natsaneki namugun tsaneki zankuma iya ganin bayanki, sannan kitashi daga kan gadonnan kije kigyara jikinki kizo ki gyaraman ďakina. Bakaramin bakinciki magan'ganunshi suke bataba, duk da tason cewa suna yar tsama amma bazata taba cewa ta tsaneshi ba, wannan wane irin mutum ne haka? yau kau kozata sake karyewa saitabar gidannan kamar yanda yabukata. Afusace tayo wani juyi saigata tafado kasa tim "tace wash!!tadaure tasake gwada tashi amma sulɓin wurin yakasa bata damar hakan, ga hannunta anmata kyakyawan ďauri ansargafo da wuyanta. Akaro nafarko arayuwarshi dayaji tabai tausai, yaga tana ta kokarin tashi sulɓin wajen najanta, amma tsabar girman kai bazai iya taimaka mataba. Yar Cara's tasake gwada kama gadon sosai tarike takusa mikewa Irfan yasakarmata naushi akafafuwanta,take tasake zamewa tasaki ihu saboda hakoranta daya datsi bakinta, nan take laɓɓanta suka fara jini sosai har saida yaɓatamata ba'ki. Tajuyo tazubamai jajayen idanuwanta, ga bakinta yayi sasir sai jini yake,batace komiba tasake gwada tashi Allah yataimaketa tamike tafara tafiya tanajinta aharďe kamar zata faďi,batason takan ďakinba hakan yasa batabi kofar dayabiba tabude gudar kofar tafito,nan taga tangamemen palone wurin, taita bude kofofi saida tabude ta ukkun taga hanyace tasaki ajiyar xuciya tasa kafa ďaya kenan taji anjanyota da mugun karfi. Irfan yadauketa da mari tare dacewa iskancin naki har yakai kifita haka, saboda baki da hankali kinga rigar jikinki halittu awaje saboda ZAMAN TASHA yabi jikinki bakyajin komi, kai!!ke kaudai anyi yar asara waima wane mahaukacine ubanki? dahar yabarki kike ZAMAN TASHA ko gurguneshi ina uwarki? Wani irin juyi Yar Cara's tayi tare da ďaukeshi da wani wawan mari, tafashe da kuka tare dacewa Irfan natsaneka natsaneka,!! fiye da yanda katsaneni, bani kaunar ganin mai sunanka ba ataba wulakantani arayuwataba kamar yanda kake wulakantani, mahaifiyata duk abunda takeman baitaba damunaba saboda nason ita takawoni duniya, mahaifina baya raye kana bimanshi da zagi saboda kai kaga iyayenka nada rai ko? kason dalilina na ZAMAN TASHA ?baka damasaniya dalili dakesani ZAMAN TASHA, ka wulakantani kajiman ciwo abaki ka mareni ka hankaďani, kasake karyani duk wannan baimakaba saika hada dazagin ubana. to wlh wlh wlh sainagwadama wacece Moopy awannan lokacin sai nagwadama ainafin ni yar ZAMAN TASHA ce takare maganar tana sakarmai wani wawan duka akirjinsh,i tarike kofa da hannun ďaya tasaki wani mahaukacin ihu tare dasanya kafarta ta dama takaimai naushi a'ciki, take towel ďin jikinshi yayi yayi ƙasa cikin rufewar ido tararumo wata katuwar fanka dake kasa tasakomai ita sosai take ihu. Furgici tashin hankali tsoro suka bayyana a idon IRFAN"tunda yake a rayuwa da hankalinshi da wayon shi babu wanda ya taba marinshi sai yarin yarin yar nan sadda tagauramai mari iya gigicewa ya gigice baigama dawowa tinaninshiba yaji ankaimai naushi dayasashi sakin gigitaccen ihu, hankali tashe yabi towel ďinshi dayayi kasa da kallo kamin yadago kai yakalleta yaji saukar abu ajikinshi kamar bango baison sadda yafara jabayaba yana neman hanyar guduwa dan tabbas abunda yake tsoro sama da komi shine jikin yarinyar wato aljannu aguje yafara neman habyar dazai koma bedroom ďinshi cikin bacin rai tadakamai tsawa data sashi kusan sakin fitsari, tace wlh kana shiga saika raina kanka ni, dakake gani nason tasalon iskancin da harka koma lahira bazaka saniba ni ba matsiyaciya bace balle kayi tinanin zanbari kana wulakantani ina kyaleka kai bakason wace Moopy ba dakason irin son ganina da mutane keman da kai kanka kaganni saika darajani muryata tazagaye duniya takai inda banjeba kowa burunshi Moopy mutum nawa kason yanason ganina ido da ido saikai karamin kwaro zaka zauna kana wulakantani inbarka wlh badai kaiba tayi kanshi.... 25/03/2022, 22:24 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️❤️ UMMY AYSHA 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ 🅿?1️⃣8️⃣&1️⃣9️⃣ Aguje... Yafara neman faɗawa ɗakinshi tai tsalle suka faɗa tare tasa kafa takaimai naushi yasaki ihu, sosai idonta yajirkice fuskarta tayi jajir. Kota Ina jikin "IRFAN rawa yake hankalinshi tashe, Gaya dagashi sai wani ɗan wando kamar pant na Mata, Tana shigowa tasamai idonta cikin nashi "IRFAN bai son sadda yasaki wani mahaukacin dogon fitsari ba daga tsaye, dan ko kaɗan idanuwanta babu ɗigon fari ba kaƙe siɗik suka koma, sai wani a'man wuta suke aguje yaɗauki wayarshi dake kusa dashi yafaɗa toilet Yana banko kofar. tasanya karfi ta kaima kofar naushi "IRFAN ganin kofar na motsi yasashi sakin kuka tare da saurin lalubo no Ammar yafara kiranshi cikin lokaci yaɗauka. "IRFAN yasaki kuka yace Ammar kataimakaman aljan... Kan yakarasa tabuɗe kofar ta fisgoshi take yasaki wayarshi tafaďi kasa, takawoshi bedroom ďinshi afusace ta kwaso kafafuwanshi saigashi tim. atakaice duk wani nau'in azaba saida Moopy taima Irfan, yayi lagaf yayi laushi idonshi arufe yana jiran takarasashi kawae. "Ammar ya danno hon da karfi! mai gadi nata cashewa rawa yake sosai afusace Ammar yafito yasa wani makeken dutsi yakaima get ďin duka. Mai gadi yawatso da gudu tare da fadin wane ďan buuu...... Ammar yadaukeshi da mari tare da fadin wlh modibbo kakusa barin aiki gidannan dan hauka komi naka na shashancine, ina ďan uwana shida waye a'ciki? Maigadi yasakarma ammar harara yace yo shidawafa shikadaine yake motsa jiki tin daxu nikejinshi yana naushe naushe kashiga kagani mana, wannan naushin dama kai yakaimawa shegegiyar fuskarka kamar goruba yakarashe cikin kasa da murya. Ammar yace mikace? Mai gadi yace, cema nai yana naushe naushe ne dan saboda tsaro badan tsoroba. Ammar yasanya kanshi ciki gabanshi na faduwa a'hankali yake tafiya dafe da kirjinshi dake barazana fadowa yanashiga yaga palon komi a'hargitse kamar wasa yaji tabayanshi andakamai tsawa, a'furgice ya juya abun mamaki baiga kowaba bai hkr ba yafara fuskantar bedroom ďin Irfan, Ammar yaji an yarɓamai bulala azabure yasaki ihu ya ida karasawa cikin ďakin yana shiga yyi suka gaban Irfan dake zaune kamar gunki. Ammar kafitaaaaaaaaaa' Yaji ance da mahaukacin karfi, da sauri Ammar yasaki wata mahaukaciyar tusa buuuuu, tare da haye kan Irfan yasaki kuka yace mike faruwa A-S gidannan, "kan ya rufe baki yaji andakamai tsawa da sauri yajuyo wazai gani yarinyar dayayima ďauri ce jiya tsaye idonta na aman wuta, ahankali take kusantosu marar lafiyar hannunta ďaure ďayan kuma sai yamutsasu take alamun kaikayi, dasauri Ammar yamike zai nufi palo IRFAN yarike rigarshi gam sosai Ammar keson kwacewa amma IRFAN yarike shi datsiya tsiya yafara jan rigar da hannun Ammar haka suke matsawa basu ankaraba sai jin wata dariya sukai kyekyekyee. Ammar yamakama irfan mari yanemi watsawa aguje Allah yabama IRFAN sa'a shima yabiyoshi a'guje. Modibbo na tsaye yana rawa sabuwar wakar da akasa gidan radio yana kaďa kafafuwa, sai ganin Ammar yayi karcet yafito yana tari yasaki baki yana ganin abun mamaki, wanda yashiga yana buďawa miya kawoshi da gudu haka, sai ganin mai "gida Irfan" ya watso da gudu yana wayyo Allah tabiyoni, haba ham mai gadi yaficce kofar gida tare da datso kofar yasa katon kwado. Da sauri IRFAN yafara kwalamai kira modibbo modibbo!!! Kabude dan Allah. Daga waje modibbo yace inaaa Allah yakiyaye, yallabai yafara hauka wato inbude kasamu damar guduwa ko? wlh bazan budeba dama tsaron ka nike kwara intsaya nan incigaba da tsareka, har iyayenka su zo nemanka in damkamasu a'manarka, haka kawae yakare magana cikin muryarsu ta filani. Ammar ganin Moopy tafara fitowa tana wata irin tafiya tana kallonsu yafasa ihu tare da fadin modibbo dan girman Allah kabude mamu zasu kamamu. Mudibbo yace kaiko baka da mutunshi, shikenan dan kinga yallabai ba lfy saiki gudu kibarshi, wlh bazan buďeba saboda gaki butulu tinda kinga ya haukashe saiki barshi, kaga ni nabarshine? aiganinan na tsare kofar ko zanta tsayawa har Allah yasa, Alh da haj suxo nemanku, sai a'hoďimasu. Bakin ciki dake zicciyar IRFAN bazai musultuba, cikin ikon Allah Moopy tashafasu ta wuce ko kallonsu bataiba. da kafa tadaki get ďin sai ga kofar ta bude ta hankaďa mai gadi dake tsaye bai zame ko inaba sai cikin shukokin dake wurin, kamar wasa yajuya baiga kowaba saima ji dayayi an yankamai mari, yasaki ihu tare da fadin Allah ya isa sakanina dakai iro kake ko irtam, Allah yasakaman yakama kuka dan sosai ya maru har koma ɗaɗɗa fuskarshi ta fulani saida yaji ta yamutse. Yar,caras tashafa mai gadinta tawuce har cikin dakinta tana xuwa tayi kwance abunta. Bayan awa biyu ta tashi lfy garas kamar ba itabace idonta ke aman wuta ďazuba, sai mika take tana hamma ko ina najikinta tanajin yana mata ciwo, a'hankali tacire yar karamar rigarta tadannama dakinta key tashiga toilet tai wankanta tsaf da hannu ďaya tafi to, tasamu wata karamar riga amma doguwace har kasa cikin natsuwa tasanya abunta da taimakon hannun daya da bakinta tasaita ta taimata cas ga jiki, manyan manyan Brea's ďinta sunyi shar tsaitsaye cikin rigar kasancewar bata sa komiba saida ta tabbatar tagama komi taďauki hijjob dinta tayi sallolin dake kanta tana gamawa tasakko kasa tare da fitowa wajen mai gadi, tace baba ka amsoman kati dan Allah zanyima fahad waya? Cikin mamaki baba ke kallonta yace amma haj fita kikayi ko? duk yau banji motsinkiba? Tayi dariya tace aa nayi bacci ne . Ya amsa kuďin zai rife gidan. tace basai ka rufeba xantsaya anan takaraso wajen get ďin tayi tsaye shikuma ya wuce bata jima da tsayuwaba saiga Ammar da ketatta rigarshi har kana hango vest dinshi ,yafito daga mota IRFAN ma ya watso da gufu da yar jallabiyarshi suka karasa wajen mai gadi da tini wahala ta sashi yin bacci cikin flowers, yaɗaɗamai duka yace katafi garinku na sallameka kar inakara ganinka. Cikin bakin cikin abunda IRFAN yacemai, yakware murya yace huuuu.... huhulahu katon banza mai fiddo tsiraici, ai inasane wlh tinda aka kasheni da mari nason cewa kaima ubanka akaci, to zantafi Allah yakara hadaka da aljanna tashima uwa dakanka kamar bread tanimu, wlh saina kai kararka ma. Afusace Irfan yayi kanshi.... daga nesa yaji andakamai tsawa da sauri yajuyo idonshi idonta da sauri yafada mota, Ammar ma ganin itace yasashi shiga motar a'guje sukabar wurin, "Irfan yadafe kanshi zicciyarshi bakikirin yau yarinya karama ta wulakantashi amma yayi alkawarin bazai sake bi takantaba" ammafa watsa shi datai saiya rama yana rokon Allah yahaɗasu bakin tasha yamata abunda tamashi.... 25/03/2022, 22:26 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 UMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️❤️ "Ammar yajuyo ya kalleshi ganin yanda yaketa faman kaɗa kai kamar ƙadangare, yace wlh IRFAN zan saukeka anan wurin, banason iskanci, yaushe kayi sanadin an'wulakantani an'gigitaman kumatu zakazo kana man kwana, marifa marifa kaiiiii.... ya rabil a'lamina karka sake nunama wanna bakar rana ko a'mafarkine, abinda bantaɓa zato ko tsammaniba, aljani yaɗata hannu ya zubama tafi batare dana,son laifin minayiba. "IRFAN yasaki fuska yana kallon yanda fuskar Ammar tayi sankum, kamar jiƙaƙƙen garin kwaƙi, baison sadda dariya takamashi ba, yafara dariya kamar sabon kamu, "Ammar yataka wani wawa'n burki cikin fushi yafita daga motar tare da tsaida wani mai acaɓa yahaye. IRFAN dariyarshi taki tsayawa ganin yanda Ammar ke tafiya rigarshi a'watse kamar AlMAJIRI sosai yake kwasar dariya yama kasa tukin motar. Kamar wasa yaji antada motar anatafiya dashi, agigice yasaki salati tare da saurin juyo da kanshi yaga ko Ammar ne, amma ina bakowa cikin motar, kuma gudu ake tirtsatsawa dashi, "IRFAN yasaki kuka abu goma da ashirin cikin kuka yace kimin rai baiwar Allah, nayi alkawarin bani bake wlh dan zatin Allah a tsaya nan zansauk.... Kan yakarasa yaji dariya tsoho gefen shi, cikin magana tsaffi yace ina daganan har ɗakin dakayi niyya zuwa, ɗan Iskan yaro, kajiko kadai baka daraja mutane ko? kazo hannuna Ni TARABATSA sai nakoyama hankali guuuuuu akasake watsawa da IRFAN da gudu har sabon gida, suka shigo wani tafkeken gida zuwa lokacin wandon IRFAN cike yake dam da gudawa, maimakon a'tsaya abude get saigani yayi an ratsa get ɗin an shiga tare da hankaɗashi waje, yaji an kama mai kunne tare dafaɗin sai nasake dawo wa. aka dungure kanshi,, duk abinda akemai baya ganin kowa da rarrafe yakarasa cikin palon inda ya iske tsohuwa da mai gadi gidanshi zaune suna magana, da rarrafe yayi wurin tsohuwa yana kallonta yana rarrafe harya kusan cimma ta "tashi tsaye cike da tashin hankali tace IRFANU ne koko? tashiga taɓa hannuwa tana faɗin ina lakkar bayan taka data fita? IRFAN baice komiba yayi saurin giftata yashige ɗakinshi. wani mahaukacin wari yakawoma hancin tsohuwa da modibbo ziyara" modibbo yadinga kallon tsohuwa yana yamutsa fuska, itama tsohuwa kallon shi take ranta a'ɓace tace miye hakane modibbo kamar ɗan yaro? Modibbo"yace wlh nima tambayar danikema kaina kenan dama tsofaffi sunayi kenan? aiko zan bada shawara gaskiya, duk sadda na kai hamsin a"sanyaman cingom Alikeman takashi, ina dalili ashe kana girma abun nakara bunkasa, yakarashe yana Harara tsohuwa, Dan tamungu bashi haushi, kawae daga ganin tashin hankali saita nemi kumbura mai ciki. Tsohuwa"tace kai dan ubanka mikake nufi da wannan magana,koso kake kace ni nafidda wannan iskan? kajiman ďan yamutsatsa uwa. Modibbo yace aa kaka barganinfa kin tara, aradun Allah ki kiyayi me nema. haka kawae" kijirkice ďan ƙugunki irin na yara" kisakoman alburusai haka kawae kidin ga horani, bayan banmaki komiba. Tsohuwa"tasaki kuka tace modibbo nikake gaya ma haka? Ni tsarakace modibbo.? Modibbo yace wai bakiji mi akecema mai karya ba ɗan wuta fa, to ina dalili banyi komiba kice nine. Suna haka Ammar yabude wani ɗaki yafito sanye da kananan Kaya sun mai kyau sosai, yazauna tare dacema tsohuwa a'bani abinci. Tsohuwa tasaki salati tace mizan gani haka Amiru ubanwa yakaima naushi? Ammar yace bakowa bugewa nayi,Aban breakfast ɗina. Modibbo yace gaskiya abokin yallabai ba girmankabane" duk da dai yau naga girman naku ya zube, wato tsohuwa yallabai yafara hauka, hakanan sai ya cire kaya yabar wandon mata jiki shi, yafito suna kokoyi suna gwadama junansu tsiraici ,Allah danashi iko yau suna cikin abun sai suka burge aljana, aiko tsohuwa aljana nata kallonsu suna iskanci su, zuwa cen yallabai da yashigo da rarrafe yanzu, yayi tsalle yafaɗa kan jaririn aljana dake shan nono, itakuma tjai haushi tahaɗasu tazanesu,nidai naga mutane nata tsalle tsohuwa duk ɗaukata cikin motsa jikinne, wai ashe zanesu ake irtam natacewa inbuɗe kofa, nikuma nai zamana dan nasan wannan yake gwadamawa yanuna Ammar" yanda zasu dire tasaman get ɗin shine fa yadinga marina har ya kunburaman fuskar nan, daga karshe yace uban machiɗo, yakarasa cikin kuka. Kaka datin ɗazu tasaki baki tanajin maganganun modibbo tasaki salati tare da faɗin shikenan duk zuri'amu babu mai jinnu sai irfanu, aiko dole ka koma gidan ubanka badai gidan mai gado ba wlh, haka kawae katon banza katon wofi, kaidama ga kira kamarta samudawa, kuma kayi tsirara cikin gida" gayanan aljana ta aureku, azoma akiraman wanza? yafara dubaku tin kamin tashafeku tamayar daku mata maza, ina amfani kungirma bakusan kungirmaba, kaikuma wannan Ammar ďin sai bin modibbo kake dawasu jajayen idanuwanka kamar na talo-talo, bazaka faďaman gaskiyaba ta aureku kokom yakukaga suffar taku? Ammar yakauda kanshi yanajin bakinciki marar musultuwa aranshi, baitaɓa jin zafin wani a rayuwarshi. Ba kamar yanda yake jin zafin modibbo. IRFAN yafito yasha wanka da wata babbar Leda ahannunshi Sai kakkaucewa yake da gudu yafita waje modibboma yace bari abishi akamoshi tsohuwa Dan karsu tafi dashi. Tsohuwa tace yawwa modibbo hanzartaman dan Allah, taya za ai nikam Inbarima katafii baccin Allah yasa maka son jinina, maza maza. IRFAN dasauri yafita wajen get ɗin yayarda ledar yadawo yafara wanke hannuwanshi yana gamawa yadawo cikin falon. Modibbo kau a'hankali yake sanɗa har yaga abinda IRFAN ya yarda" dasauri yakaraso wajen tare da ɗaukar ledar yasa hannunshi yajawo kayan da karfi, babu inda sukai parking saiga fuskarshi, wata razananna ƙara yasa, yana faɗin sun makantar Dani ta hanyar yiman yaɓe ga fuska, wayyo Ni modibbo Sarkin gulma jikan machiɗo mai shayi...... 25/03/2022, 22:26 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 ZAMAN TASHA 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ UMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 🅿?2️⃣2️⃣&2️⃣3️⃣ "Da gudu mai gadi ya'leko tare da kallon fuskar modibbo" dan shima lura da kayan jikinshi yasa yafahimci ko waye, ya yamutsa fuska yana toshe hanci yace kaiko mahaukacin inane, mi yakawoka nan harda kwasar najasa kasama fuskarka.? Modibbo yace" dan meshima uwa baka ban mawanki in gyra kaina,sai kaitaman surutu, kai shigama kace yallabai irtam yazo, katon banza kashinshine wlh, yazo ya wankeman. Mai gadi yakwashe da dariya yace wai dagaske kake? kuma wlh na yarda amma miyakawomai haka? dan naga yafito da leda nace yabani inzubar, yakaďaman kai ashe ba banzawo. shege gudawa maisa Alh yazama jariri. Modibbo yayi tsaki yashige ciki yasamu ko ďadda fuskarshi yadinga wankewa, saiga mai gadi da gudu yamikamai hypo yace ungo wannan, kanasawa zakaga tayi kwal, amma inkasa zakabarshi yaďan daďe kaďan saika wanke, wlh haka mai saidawa yaman bayani, yace zakaga farin abunka yayi kwal, to kaga kaima farin ne, ga gudun muwata. Modibbo yace wlh yakubu banson kaunata ka keba sai yau, fasa ka zuboman. Yakubu yafasa yaxubamai.modibbo ya kalli abun yace ikon Allah dama anama ruwa tsafi kenan? suki canza kallo sai dai suyi wari. Modibbo yace aiko dai haka suke. Moopy kwance palonta tana cin haɗaɗɗa kazar da Fahad yakawomata. sai kamshi take sosai takejin daďinta tanaci tana korawa da exotic, ko kaɗan taman ta da wata Ammi cikin lamurran ta, da tinaninta yafara faɗomata arai zataji kamar anshafe kwalwarta, tamanta baki ďaya, harkar sana'arta kawae take cikin gidanta, dan kota ina Fahad yatsayamata, har wani katafaran studio aka fitar mata a'falonta na ɗaki guda akasamai kayan kiɗa na zamani, sosai wurin yaƙawatu takanas tayi oder su daga india. Tana gamaci saiga fahad yayi sallama yashigo yana kallonta cike da burgewa, a'rayuwarshi moopy na burgeshi batada damuwa ko kaďan, amma a idon mutane akanganta kamar wata yar duniya kawae dan tana ZAMAN TASHA. Moopy takaďamai hannu da faďin yadai Fahad? Yace bkm kawae ina kallon ikon Allah ne. Ta juya idonta tace namifa? Yace banson miyasa ƙikaƙi yarda ki bayyana kanki ga duniya ba moopy,bakison a'dadin mutanen dakeson kiba suke fatan ganinki koda a tv ba, amma kinki yarda kiga masoyanki suma su ganki moopy why!! why!! Yakarasa cikin ɓacin rai. Moooy tai murmushi mai ciwo tace karka manta kwanaki baya nafaďama zanyi wasa nida Aliyu nata, danshi kanshi mukanyi waya dai badon yason niba, ko alokacin banda taccin halarta taron gaskiya, amma inada niyyar zan samu wadda zata wakilceni, saikuma Allah yakawoman wanna tsautsayin, Fahad bazaga taba gane dalilina narashin son bayyanama duniya kainaba, amma karka damu nayi,maka alkawarin dana warke duniya zatason wacece Moopy Bilal khabara insha Allah, dan a'wannan lokacin ba tsoro ba shakka, zanbayyana sana'ata ga duniya, naɓoye kaina amma ɓoyen baiman ranaba, anaman kallon yar ZAMAN TASHA, kwara duniya tasa Ni sana'a nike ba bariki ba, takarasa cikin hargagi idanuwanta sunyi jajir. Wani irin ihu Fahad" yasanya yafara taka rawa yanamata kirari dan farin ciki marar musultuwa zaka hango ƙarara a'fuskarshi, yace burina yakuson cika MOOPY dan ALLAH MOOPY inaso kibar zuwa kina ZAMAN TASHA nan, bayan Allah ya azurtaki da abinda inkinso zaki iya cida mutum ɗari arana. MOOPY tace umarnin uwa tane, bawai son raiba Amma karka damu lokaci yakusa bayyana komi ta tashi ta haye sama. Modibbo kwance yana ihu, fuskarshi takoma kamar jar'dawa, duk ta ɗaye sai ihu yake, "Tsohuwa tafito da sauri tana gyara zani tace wai dan uban innaku miyasa kuke bani wahala ne? kun baro iyayenku na sisikar gero kunzo nacikamaku ciki da shinkafa shine da kunci kun tumbatsa saiku faraman maseefa, kai modibbo tashi ka koma gidan aikinka. Modibbo ya watso da gudu yarike kafar tsohuwa. tare da ďago kanshi yace tsohuwa kiji abunda matsiyacin mai gadinki yaban insama fuskata, ruwan da fur'auna yafaɗa cike ne yabani injika fuskata, saigashi cikin lokaci Takoma man kamar ta sauro..... Tsohuwa ta kalli modibbo ta saki salati tace shege haka yar fuskarka Takoma kamar kilishi, maza tashi kabar man gida kamin Incima uwa, dan yanda na tsani Mussa haka natsani mutum mai karamar fuska, dan yakan bani tsoro inyi zaton ɗan mazuru ne gabana.....🖊? 25/03/2022, 22:26 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 UMMY AYSHA 💘❤️❤️💘❤️💘❤️💘 🅿?2️⃣4️⃣&2️⃣5️⃣ "Modibbo yafashe da kuka yace wlh tsohuwa kike ko sabuwa, babu inda zanje dan ba haka maciɗo yakawoni ba, wlh sai anbiyani fuskata" yasake fashewa da kuka. Tsohuwa tasaki wani mahaukacin ihu" aguje su Irfan sukayo waje, Ammar yace miyafaru dazaki cika gida da ihu haj tsohe? Tsohuwa tace wlh Amiru kaga ɗan shegiyar dakeso yaga na yanki hanya tsirara jibi yanda ya maida fuskarshi. Ammar ya kalli fuskar modibbo" bai san sadda dariya ta kufce mai ba, yace kai lfy haɗari kasamune? IRFAN" yace iskanci daine kawae, wayasani ko wani abu yashafama fuskar zaizo yanama mutane rashin kunya. Cikin bacin rai modibbo yace irtam saboda kaifa wannan maseefar tasameni, kashin da ka dankara cikin wando na ďauka nasama fuskata, shine wancen mahaukacin yaban ruwan da fur'auna yafaďa nasama fuskata to yaushe kam zanga dai dai jibi yan da fuskata ta koma. "Irfan yafara raba idanu yace to naji uban da yakaika" yasanya kai zaikoma ciki "tsohuwa tabiyoshi hadda ďan gudunta tace zonan katon banza mai takashin yara, kawai saika saki kashi kenan ya tabbata kai kayi tinda bakayi gardamaba, to wlh muje bayi inmaka tsarki tinda halin yara kazaɓa Ni namasa kafara girma ashe yaro ne jagaf, takarasa tana sakar mai mahaukacin duka a'bayanshi. IRFAN ko kallonta baiba yashige ɗakinshi, anan ya iske Ammar yana ta kallon fuskarshi ta madubi, Ammar yace Irfan miye alakarka da yarin yar nan, da har taje gidanka kuka samu saɓanin da har aljannu ta suka tashi? IRFAN yace karka damu share wannan kawai. Cikin ɓacin rai Ammar yace haka kace ko? to shikenan zanshare kamar yanda kace, Indai nacika ɗan halak wlh wlh nagama...... IRFAN yarufemai baki tare dafaɗin Kadaka ta zan faɗa ma Sarkin zuciya" itace yarinyar nan dake ZAMAN TASHA wadda ta lalataman mota............. Saida yaɗaɗamai komi har karshe.. Ammar yace lallai IRFAN duk laifin nakane A'zahiri gsky Yakamata ka tausayamata matsayinta Na mace, daka ganta bakin Tasha baka da masaniyar abinda yakaita take ZAMAN TASHA, Yakamata ka kasance mai tausayi ga naƙasa da kai, zaka samu kowa na sonka na maririn kasancewa dakai, daka fahimci bataso ataɓa mahaifinta saika hkr kadaina, gashi nan kajawomana ɗan yen dukan da nidai da wayona wlh ba a'tabayiman shiba. Irfan"yayi shuru tare dafadin kai wlh natsaneta, kaima kason babu abunda zaikai macen kwarai ZAMAN TASHA,nifa abundama idona yagwadaman kamar tana jigilar mutane,kuma daga baya aka tabbatar man da hakan kaga kenan komi akace zatayi zatayishi ba haufi. Ammar ya,kalli Irfan yace wlh bloody inaji araina yarin yar nan abunda kake tinaninta dashi ba hakabane, dan ranar da na isheka da mutafi a'nkirani asibiti ka duba wata yatinya, "itace wlh, kana dana tambayeta waya karyata ceman tayi mahaifiyar tace kaga kenan ko tanan ya isa ka tausayamata, muhaďa karfi da karfi mu ceto rayuwarta sai dai babban abin mamaki a'dan gane da ita ya akai take zaune wannan gidan nakusa da gidanka? ko aiki take agidan? shin inkuma aiki take ya ake take hawan manyan motoci ?kaga atakaice akwae lauje cikin naďi kenan, amma nayi alkawarin bincikar komi cikin sauki batare da wahalaba, zanshiga jikinta zan zamemata garkuwa, dan azahirin gsky kyakyawar yarin ya kamar wannan inada bukatar sanin komi na rayuwarta, dan wlh tausayi tabani" barima inje induba hannunta yanzu. yafada yana halhada jikkar aikinsu dake gidan tsohuwa yafita batare dayacema Irfan komiba. Bakim ciki yasa IRFAN kasa tankamai aranshi fadi yake Allah yasa kaga ribar shishigi. yana wannan bakar fatan wa Ammar akayomai waya, yadauka tare da sata speaker yace ya akai? Daga cen ɓan garan akace yallabai yamaganar wasan dazakayi CHAMA PARK? " Irfan yace kai nafasa banjin daɗi ,sai inaga sai wani watan Nashes. Wanda akacema Nashes yace bkm Allah yabaka lfy, albishir na biyu kuma masoyiyarka tayi alkawarin bayyana kanta akarshen watannan insha Allah. Wata itin zabura Irfan yayi yace Nashes dagaske kake koko? Tafaɗi garin datake ?ta bayar da number wayarta ko? Nashes yayi dariya yace ka kwantar da hankalinka yallabai wannan duk mai sauki ne ita da zata bayyana ma kowa ya gani, wlh ɗazu naji acikin Radio babban yaronta Fahad nafaɗa. Irfan yace Alhamdulillah Allah yakawota lfy yakashe wayarsa, tare da dafe saitin zuciyarshi dakemai wani mahaukacin duka, yafara hararo yanda zaiganta yason tinda Muryar ta takasance mai zaƙi basai an faɗamai itama zata zama kyakkyawaba, sai dai abinda ke bai mamaki duk sadda zai hararo zallar kyau na yanda zai samu MOOPY sai Yar Cara's tafaɗo Mai arai. Ammar tsaye bakin kofar gidan Yar Cara's yanama mai gadi maganar yazo dubatane, mai gadi yabashi izinin shiga tare da cewa afito lfy likuta. Ammar yasanya kanshi har ciki batare da wahalaba kamar yanda Irfan ma yayi, yayi norking kofar daga ciki yaji ance yes" yatura yashiga tare da lumshe idonshi dan wani irin sanyi yashiga jikinshi tindaga bakin kwawal warshi har kasan tafin kafarshi, yayi sallama tare da zama akan kujera. Wata dattijuwa ta,taho da saurinta tana fadin wayene haka ketamana sallama. Moopy nazaune kan kujera tace jeki baba azumi ina nan palon ni nabashi izinin shigowa. Ammar yajuyo ya kalleta dan tinda yashigo bai lura da itaba, yace aaa yallaɓiya sannu ki da alama hannu yafara sauki. MOOPY" tai murmushi dan sai yanzu taganeshi tana tamai kallon sani, tace aiko ashe Dr ne ina wuni ya kake ya aiki? Ammar yace Alhamdulillah ya jikinki Kinga nabiyoki ko? Tace Alhamdulillah eh kenan kason gidana? Yajinjina maganarta yace gidanki ko gidanku? Tace a'a nan gida nane gidanmu ba anan yakeba . Yace miyasa to baki zauna gida akai jinyarkiba sai kika dawo gidanki? Tace saboda nafisamun natsuwa anan, kuma ga mai aiki Nan nasamu ɗazu aka kawota. Yace masha Allah kanwata kozan iya ganin hannun danshi yakawoni inata tunanin ko ya hannun jarumar kanwata yake, a'haka dai naita tinaninki kwatsam sai gani na nayi a tsakar gidanki taf nafaďo. Moopy tafashe da dariya sosai take dariya harda kwallah. Ammar yace tsarki ya tabbata ga ubangijin dayayi wannan baiwar taka mai tsantsar kyau da cikar kamala. Dakyal ta tsagaita tace kai Dr ka iya bada dariya" dan rabon da in son nayi dariya gaskiya nakai shekara baiwar lafiyayyu, duk da a'kwanakima naďauki wata tsohuwa itama taban dariya gaskiya amma bakamar kaiba,ayaushe zakaga kafado gidana saikace tsuntsu hmmm.. Ammar yace shekara bakwai fa to kuka kike komi? Tace ko ďaya kawae banga abunda zaiban dariya bane, takarasa tana mikamai hannunta. Yarike hannun yana juyawa tabbas ko ba afaďamai ba yason wannan ďaurin Irfan ne, yace amma kanwata wannan ďaurin an canzamaki shi ko? Take idanuwanta suka cika da kwallah amma basu zuboba tace wani ne wanda yafi mahaifiyata tsanata yasake karyani, da saninshi ba don namai komiba sai dan bakar tsanar da yamani, bayan ban taba cutar dashiba dan zalinci, duk abunda yakeman bana tankamai sai yahada da mahaifina, takarasa hawaye nabiyomata tadaga kanta sama tare dafadin inda hali Dr ka warwareman daurin nan dan na matukar tsanarshi wlh, inma baka warwareba wlh wlh yau bazan kwana da wannan abunba acikin gidan nan. takarasa tana zaroma Ammar jajayen idanuwanta. Da sauri Ammar yafara warware daurin jikinshi na rawa dan gani yake aljannuta ne zasu taso, cikin sauri ya warware hannunta tare da fadin to kawo insake maki wani. Moopy tazubamai jajayen idonta" tare da kaďamai kanta tace ya warke duba kagani takarasa tana gwadamai da idanuwanta. Ammar yakai kallomshi wajen hannunta yazaro ido tara dasakin wani mahaukacin ihu. Agidan Ammi kimanin kwana ukku ulcer Amina tataso, dan babu abunda zasuci dan Ammi batada wayan sana'a kawai tafi ganema moopy tanemo tabata tana binta da tsinuwa, kamar wasa kullum saita zuba idon ganin moopy amma shuru tin abun baya damunta har yazo yana damunta dan batada bukatar daya wuce tazo ta kwashi Amina tatafi da ita asibiti, ga jikin Amina yamugun tsananta dan ko biyar ďin dazata saima Amina ruwa babu. Amina dake kwance sharaf sai kuka take tana fadin Ammi ruwa ruwa!! Abani ruwa mutuwa zanyi. Ammi tafashe da kuka tace kiyi hkr bari inďan leka inga wazan samu yasamomaki. "tana fita sukaci karo da Aminu zaishigo gidan yaganta a gigice yace ya akaine ? Ammi tace Aminu taimaka kaje kayi dako kasamomana abunda xamuci wlh matsananciya yunwa nikeji, kaduba yar uwarka kagani mana tana cikin hali. Aminu yace yo kawai ga hanyar sauki muna kwance ana ciyar damu kin karya mai abun wlh babu inda zani, ya gifatata ya wuce yana zuwa wajen Amina yatadota tare da ďauko awara guda biyu cikin ledarta yataso Amina yace meenah taso kici. Agigice Amina ta tashi yasamata awarar abaki duka ta turata, yakara samata ďayar abaki yace zan dinga samomana abunda zamuci nidake karmuba waccen Ammin kinji ko, kinga tacemana takarya yaya Moopy itama intanaso taje tasamo ko? Amina takadamai kai tace "Aminu" ruwa yazaro pure water yafasa yabata ta shanye takwanta tana maida nunfashi yatashi zai fita. Ammi dake tsaye tanajin duk abunda sukace tace yanzu Aminu bazaka iya bani awara ba ko gudace in kai bakin salati nima? Yace yo eh keda kike babba sai nabaki kema kije kisamo. Ammi tafashe da kuka.... Masoyana ina gaisheku inamaku fatan alkhairi dafatan kunyi juma'a lfy what's app dina ya lalace nayi nayi in mayar yakiya zakuga na canza no amma ina tinanin bude sabon group insha Allah ngd da kulawa 25/03/2022, 22:27 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 UMMY AYSHA 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ 🅿?2️⃣6️⃣&2️⃣7️⃣ Ammi tace bakomi rayuwace Allah yamaka albarka Aminullah yar uwarkuce na faɗa nakara faɗa, ba nasonta na tsaneta tsakanina da ita tanemo kawae tabani tafaɗa ɗakinta tare da daukar gyalenta tafita tafara bulayi kota samu na abinci, amma abin haushi yanda tafita haka tadawo ta iske Amina nata juyi tsakar gida tafashe da kuka tare dafaɗin Allah katadaman diyata.. Ammar yafara kokarin guduwa Yar Cara's tabuga wata attishawa tace Dr miyafaru ne? Ammar nagwada hannunta yace kiduba hannunki kiga duka kwana ukku amma karaya tashafe kamar bakiyiba kijifa kigani.. Moopy ta tsirama hannunta ido saikuma tasaki murmushi tace karka damu doctor ƙudurar Allah bata inda bata zuwa, nima abun yaban mamaki gaskiya bantaba jin ance karaya tawarke kwana ukku ba, amma in nayi la'akari da ubangiji mai jine mai ganine to sai hakan yadaina bani mamaki, Allah shiyabarma kanshi sani da har nawarke cikin kwana biyu dan nason shine maiyi ba mutum ba. Ammar ya share hawayen tausayin dasuka zubamai na moopy , dan yafahimci akwae aljannu jikinta wanda ita kanta batason dasu ba, yace sannu kanwata Allah yabaki lfy. Moopy tace bkm yayana nikeda gdy da har katako kafarka kazo gidana dan kaga lfy yata Allah yasakama da Alkhairi. Ammar yace bakomi kozan iya zuwa ganinki duk sadda nasamu lokaci? Moopy tace sosaima duk da nima ba mazauniya bace gsky, inazuwa masana'anta. Na inakuma zuwa tasha inyi jigilar mutane indawo. Ammar ya kalleta cikin mamaki yace to sana'ar taki bata isarkine dasai kin hada dazuwa tashane? Tace aa inasamu sosai Alhamdulillah, zuwan Tasha kuma ba ra'ayina bane na mahaifiyatane. Ammar ganin karya kureta yanaso yabi komi ahankali yasanya yace Allah sarki, yar kanwata saina sake zuwa bani number wayarki mudunga gaisawa. Ta ďakko babbar wayarta tabashi tace gashi kasanya taka saika kira. Ya karba yafara kallon wani photo ta datai maseefar kyau kamarma ba akasar tayishiba" yace kanwata kinyi kyau sosai amma ba anan kikayishi ba ko? Tace eh ba anan bane naje dubai ne acen nayi. Yakalleta zaisake magana yayi shuru bayaso yakureta yayi mata sallama yatafi. Bayan wata ďaya wata irin shakuwa mai tsanani tashiga tsakanin Ammar da Moopy, kullum suna tare da ita shida fahad sosai Ammar ke tausayinta dan zaman dayayi da ita ya fahimci batada matsala batada fada batada bakin ciki tana da alkhairi duk da har yau baitaba tambayarta komi dan gane da itaba yamaso yasamu lokaci ishashe yatambayeta kozata iya fadamai wacece ita... Fahad zaune shida Moopy tana fadamai insha Allah zata fito aranar 11-8-2023 fahad yayi murna yai tsalle yace Moopy kenan saura sati biyu in na fahimceki ko? Takadamai kanta tace eh hakane in Allah ya yarda. Fahad yace amma zaki saki zazzafa ko dan bama masoya tukuici ko? Moopy tace ajane wannan insha Allah. Ammar zaune shida Irfan gidan tshohuwa "Ammar nafadin wlh tallahi wannan yarin yar kadauki alhakinta dakake kallonta matsayin yar duniya kamulace takiďan tashi abunda zaibaka mamaki duk wanna ZAMAN TASHA datake mahaifiyartace kesata dan dai abunda nakasa fahimta anan shin taya za ai uwa tasanya yarta halin kunci da bakin ciki. Irfam yatabe baki yace wayasani ko magana tahawomata kainifa yarin yar nan ko akafa aka dauraman ita wlh zan kwance in yar, bantaba ganin halittar dana tsanaba sama da ita fatan danike Allah yabayyanama masoyiyata tasoni ta amince dani takarbi soyayyata inasonki Moopy so mai tsananin gaske nayarda na amince koke kuturwace zan iya zama dake dan fatana da burina narayuwa inxama kamarki sanadinki naki aikina nazabi zama mawaki ko Allah zai hadani dake Allah masani.. Ammar yasaki saki yace anama maganar yarin yar nan kaikuma kana kawo magana wata mawakiya cen miye hakane? Afusace Irfan yace Moopy ka kecema cen lallai Ammar bakada mutunci wlh to kazo ka isheni dazancen banzar yarinya kullum kaje kadawo ni nasakane karka sakeman maganarta wlh inba hakaba wlh zanbar maka dakinnan mtssss. Ammar yace kayi da ďan halak indai wulakanta mutum ne abun yinka wata rana saika nemi alfarma wajen wanda kake ganin bakomi bane yakasa maka wlh irin kune har kuka sai kunyi akan wayanda kuka wulakanta ni bantaba ganin laifin yarin yar nan ba, saboda nason cewa duk abunda kefaruwa laifinkane ba nataba. Irfan yace banasanin kanaaonta kana kaunarta sainaga anďaura maku aure da uta yanzu anan zan son karshen kauna kake mata. Ammar yace wlh tallahi baccin inada wadda nikeso takesona da kana nan zaune zanje in auro Moopy dan nason tadace dani 💯amma ko yanzu ba ason abunda Allah yayiba.. Afusace Irfan yatashi tare dashako wuyan Ammar da mahaukacin karfi yace wacece ka keso wannan Yar ZAMAN TASHA...... 25/03/2022, 22:27 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️❤️💘❤️ ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘💘❤️💘❤️ NA UMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* 2️⃣7️⃣&2️⃣8️⃣ "Ammar ya fisge rigarshi da k'arfi daga shakar da Irfan yamasa yace lallai Irfan baka da hankali akan nafaďama gaskiya bayan kaikake gani wazai iya auranta to ni ammar dan uwanka abokinka nizan aureta dan nahango abubuwa masu mahim manci dan gane da ita wan da kai ba zaka tab'a hango hakanba tin da kad'auki dokin zuciya kasama ranka yakarasa" yana hankad'a Irfan yafice yana sakin murmushin da shi kad'ai yasan manufarshi. Irfan" yafasa wani mahaukacin ihu tare da watsi da kwalaben turarukan da ke saman mirro yafara fad'in "Ina baka isaba Wallahi bazaka aureta ba in dai ina numfashi karasa abar so sai yar ZAMAN TASHA ubanmi zaka tsinta akanta bayan bata da ce da kaiba". Tsohuwa dataji ihu tayanko aguje ita da Modibbo, da yazo kawoma tsohuwa s'ako, shima yasaɓo ledarshi yabiyo tsohuwa suka shigo dakin IRFAN tsohuwa tayi kan shi tana salati tace wai kai IRFANU lafiya kake kuwa wannan wane irin iskancine zaka cika nan gida da ihu miyasameka? IRFAN "yace ina ruwa ko da Ni hadda kwasoman wancen mahaukacin kika shigo da shi.? Modibbo ran shi yaɓaci yace kai Irtam daga abun arzik'i kwana na nawa ban lfy ko gani bakaiba ɗazu ina zau ne naji yan jari bola na tallah Wallahi da yake inasonka Kai kafadoman arai harma nasaima wannan abun" yafara ki aniyar fiddo abun cikin leda" Tsohuwa da IRFAN suka zubamai ido suna jiran suga mi zai fiddo Modibbo yace shegen abun da yake babba ne ya yi bukin cikin ledar yafara ledar da karfi sai ga zabgegen po duk ya ƙoɗe ya lalace hadda marfinshi.... Tsohuwa tasaki salati tace Modibbo mizakayi da poo? Modibbo yayi dariya yace banawaba ne inba'cin abunki tsohe wannan ɗan ƙugun nawa mai kama da na jariri yaza ai inzauna ai Yaman yawa Wallahi yallab'ai Irtam nasai wa saboda kinga intace kullum kashi sauyi cikin wando duk kayanshi zai ta ziddawa tinda ba iya wanke zau na shiyasa bakowa wannan inyayi ke kakarshi sai ki d'auki nawin jigilar poo ɗin" ya k'arasa yana murmushin daya ƙara fiddo yar kanka uwar fuskarshi irinta mage .. Bakin ciki"yasa tsohuwa buɗe ɗan bakinta tare da matsawa kusa da modibbo yak'in data cika bakinta da shi tazubamai afuska ta ce "Allah ya isa tsaka ina da kai lodoji kake ko dabba dan ubanka ni zaka Bama sarautar wankin kashin gardi to Wallahi bari kaji Modibbo duk ranar dakasakeman wanna ɗanyen hauka Sai na haɗaka da wata k'atukar mota tabi tasaman ka shege da haƙora kamar masara" bakarufeman baki yakaima bakin modibbo bugu ɗaya saki yana kallonta" modibbo yasa wata tsuwwa yace "haba tsohuwa mai hannun karfe minaimaki za ki sanya bisashen hannunki ki daki bakina dankinga bala'inki kamar rijiyar kasuwa awawake shine kikeso nima nawa ya wa wake" tsohuwa zatai magana sai jin tas!! tas!! tassss tayi IRFAN na wan ke Modibbo da mari "Modibbo ya yi maseefar gigicewa bai san sadda ya yi kan IRFAN ba takaimai wani mahaukacin naushi ga kirjinshi tare da sake dawowa baya baya yak'arsa da gudu ya ɗane IRFAN ya yaye cen saman wardrobe ɗin ɗakin yana hawa yana sumewa...... Ammar mafita daga gidan ya wuce gidan Moopy anan ya isketa ita da Fahad da mai aikinta suna fira dan duk duniya batada wa'yanda sukafi su acewarta suna sonta suna kulawa da ita ta d'auki inma matsayin uwa ta d'auki Fahad matsayin uba ta dauki Ammar matsayin ƴaƴanta bayan ya yi sallama suka amsa suka gaisa Ammar ya yi shiru ya baza tagumi sosai Moopy ta damu dan tasan shi da barkwanci yau kuma babu abin da yacemata cikin natsuwarta tace Yaya na miyafaru naganka cikin damuwa dan Allah, yau ina cikin matsanancin farin ciki ƙagare nike kazo in nemi shawaraka sai kuma kashigo haka? Ammar yasauke ajiyar zuciya yace bakomai Moopy kawai banjin daɗi ne wace magana kikeso kifaɗamin haka ne? Moopy bad an ta yar da ba ta dai shareshi ne kawai tana ganin cewa kila sirri shine bai shareta a... Tayi murmushi tace "an dama Ya'Ammar inaso infaɗama cewa zan bayyana ma al'umma kaina yake gani kuma wace shawara zaka bani..? "Ammar ya zuba mata ido zuwa cen ya nisa ya ce ban fahimci za ki bayyana Al'umma kanki ba mikike nufi ne? Moopy tafaɗa kanta tare da faɗin afuwan Yaya na namanta ban,faɗamaka kanwar taka mawakiya ba ce amma kayi hak'uri magana ke bata kawo haka ba ina fatan ka fahimceni.? Ammar ya zaro ido yana Mik'ewa tsaye ya ce ke kina nufin mawakiya ce ko kece MOOPY da gari ya d'auka za ki bayyana dama kece mawaki yar nan to ya haka? Moopy tai dariya tace "kai Yayana duk ka riki ce nice dai wannan mawakiyar da ake maganar taki bayyana kanta awannan karon ina da buk'atar masoyansa su ganni ido da ido shiyasa nayi alkawarin bayyana masu kai na insha Allah. Ammar yace Allahu akbar kabiran Bari inzo kanwata tasiri key sunayi a'guje yake tafiya har tashiga mota Yahaya da gudu sai gidan tsohuwa yana shiga ya zar ce dakin IRFAN inda yagan shi zau ne bakin gado idon shi har lokacin jajir "Ammar ya duka tare da kamo hannun IRFAN ya rike yace IRFAN kayi hak'uri Sanni abinda kakeso yan zu mikakeso inyima yarin yar amma alfarma ɗaya nike nema awajenka inaso inma wata tambaya duk amsar dakabani naka alkawarin nikuma zan bi abin di kakeso da farko dai inaso intambayeki miyasa kakeson mawakiyar nan Moopy? IRFAN yace hakanan nikeson ta nima ban san da liliba tin da naji muryarta makami da sonta ba don nadama raina wata rana zamu iya haduwaba amma ina mai tabbatar ma Moopy ta ko kuturwace zan sota zan kuma iya zama da ita.. Ammar yace to ina Moopy ka ƙaddara rayuwa yasanya tazama kamar wannan yarin yar daka ƙaryata hannu itama yazamana tana ZAMAN TASHA ya zakayi kenan? IRFAN yamakamai Harara yace wannanma ba zai taɓa kasancewa da Moopy ta ba dan ban sonta ba amma zuciyata ta aminta da son da nikemata kuma zan cigaba da sonta har karshen numfashina muddun kana so ina amsama tambayoyi ka kadainaman zan cen ƙaruwar yarin yar nan"" Ammar yace karka mayar da abun fitina har yan zu tambaya nikemaki kuma bakaban amsava shin ina MOOPY takasance yar ZAMAN TASHA ya zakayi.?.. Afusa ce IRFAN yace zan daure in lallaɓa ta ta dai na ina nagani ga dalilin dayasanya take ZAMAN TASHA zan maye mata gurbin abun ta hanyar bata dukiya mai ɗunbin yawa innaga tayi kasuwanci amma Moopy da take ma mawakiya yau she zataji halin wannan yar iska mai junnu cike da kai kai Wallahi kidahumin namiji kawa zai sota mtssss.".. Ammar yayi murmushi yace ɗan uwa inzakak'i abu kakishi ƙaɗan watarana zai iya zama abin da zakaima maseefar kyau harya kai kwanakin dazaka iya rasa ranka akan abun ni dai haka in zaka iya taimakawa Moopy ka wannan baiwar Allah ma kataimakamata tin da bakason dalilinta na kasancewarta yar ZAMAN TASHA ba". IRFAN ya ce ba zan ba Moopy ta da ban take wannan ma da ban kai wakilai miyasa za kazo ka isheni da wasu magana ganun ban zaba haka kawai kasani gaba kamar yar.......kan yakarasa sukaji dam gabansu bakaramin razana sukayi ba musamman IRFAN daya tuno zagin dayakema yar caras ga aljannunta kila sukaj Modibbo yasakko yana zare ido yanufo wajen IRFAN yana yamutsa hannunsa yana wani ɗan Iskan yare ga haƙora shi sai gaba yake yiwa da shi yafara cakuma IRFAN yana yare... Afusace IRFAN ya hau kai mai duka dan yawon iskanci ne Dan ya tsoratashi da kyae Ammar ya amshi modibbo daya daɗe da komawa sabuwar suma aka kwantar da shi Palo IRFAN ya dakko key din motarshi yafad'a ciki tare da mata key bai zame ko inaba sai gidan Moopy yana zuwa ya isketa zau ne harabar gidan tana rubutu a littafi atsiyace yayi kanta har Sai da ta furgita ta daka tsalle ta koma gefe tare da dafa kirjinta tace ko lfy yaya Ammar dan taga motar Ammar nazuwa da ita. Afusace IRFAN yafito yakarasa wajenta bai tsaya komiba ya fizge ta tare da shararamata mari kamin taɗago yasake kasheta da wani marin idonshi fal hawayen daya kasa sanin kona miye yace matsa yar ZAMAN TASHA natsaneki Wallahi tallahi ban iya zama dake na awa daya bansan dalilin da yasa kikeman tsaye cikin raiba akoda yau she zan iya rantsuwa dacewa ke mayyace yin haduwaba dake bankara farin cikiba shine kike kokarin kishigo rayuwar ɗan uwan to Wallahi Wallahi babban kuskuran da zakiyi kenan rayuwarmu ki yar da Ammar yafurtamaki so har ki amince Wallahi da hannun a zan kasheki...... Tind a ya wanka mata maruka tayi suman wuci gadi musamman kunna ta ɗaya da ya yi wani dumm... 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 NA UMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* 2️⃣9️⃣&3️⃣0️⃣ ,,,,,Agalabai ce ta ďago jaja yen idanuwan ta tazubamai su" ta ce bawan Allah minai maka kaman wannan maru kan minai maka? Afusa ce Irfan yace "Ubanki ki kai min, natsaneki Wallahi kawai sai kice kina son ɗan uwa'na yakasan ce da ke, karuwa da ke ƙazama mai yawon TASHA kina jigilar garada saboda gaki kidahumar mahaukaciya" ya yi tsaki tare da barinta tsaye idonta kamar ya yi a'man wuta. Irfan yafaɗa motarshi yakoma gidan tsohuwa yana shiga ɗakinshi yaga Moopy zau ne akan gadonshi ya furgita ba kaɗan ba amma bai nuna ba' saima cewa ya yi "Wallahi yau koni ko ke dan ubanki na zageki ubanki nace,babban kus'kuran dazakiyi kiman irin na ran nan wallahi saina jimaki ciwo"... Wata mahaukaciyar kara IRFAN yasanya jin an ɗauke shi da gigita tacen mari, tare dayin majajjawa da shi aka fesa'shi da kasa, baisan sadda yace wayyo baya na, amma dan ƙarfin hali fatanshi yamike tsaye yara ma' daya zo tashi zaiji juwa ta kwasheshi sanna yaji an wanke shi da mari, haka akaitaima Irfan akaimai kaca_kaca fuskarshi tai sunfum daga karshe yaji wata murya irinta tsoho ana fad'in ka kiyaye halshenka, in kaƙiya nikuma zanbaka wahala kaɗan kenan a'bunda namaka,tass a'ka tsillamai mari dole yakware baki yana zunduma ihu dan abun yafi ƙarfin tina nin'shi" aguje Tsohuwa da Ammar suka shigo ɗakin Tsohuwa na faɗin "Wallahi yau IRFANU sai ka koma gidan khabir ba zaka zau na man gida ba, haka kawai lokacin da zan huta amma kazo kana isata da ihun banza".. Bakinta yarufe ganin yar caras tsaye da ƙafafuwan ta tazubamasu ido, ga IRFAN zau ne kasa yana rike da fuska mamaki yakama Ammar duka yau she yabarota gida to ya akai tason gidan kaka su? mikuma ya hadata da IRFAN? cikin sauri yakarasa zai taba IRFAN "MOOPY ta dakamasu tsawa cikin muryar tsaffi tace "kuyi maza ku fita daga ɗakin nan wallahi yan da ya wulakanta yarin'yar da bataji bata gani ba yau sai yaban bace tsakanin Aya da tsakuwa". tass aka sake kwashe Irfan da mari... Tsohuwa tace kam bura uba yau ga bala'i, "Yar ZAMAN TASHA yau ni zakiyima ɗan yen kai? jikan nawa kika mai dama fuska haka kamar ta mataccen rago ?haka kika wulakantamai fuska, aiko inke iskace ni guguwa ce wallahi, Tsohuwa ta cire zanan'ta daga ita sai ɗan siket dinsu na a'tamfa da suke sawa, ta cire rigarta tare da jan ɗan kanfan ta saman kwanta cen kirjinta, ga ďan kwali ta dan ƙara ga kai" Ammar ya yi saurin juya'wa yace haba dan Allah Tsohuwa miye hakane?dan Allah kisanya kayanki mana.... Tsohuwa tace in banyi dan beba kenan kallan risilin ɗin da nike yata shi a'banza, ta bude kafafuwanta tare da miko hannunta tafara faɗin shigoni,Aljani dan ubanka shege tsohon kwarto, jikin yarin ya zaka shiga kayi kwance tanayi tana matsawa ..... Moopy tasaki wata mahaukaciyar dariya da tasa zannuwan gadon dake saman wadrobe ɗaya yayi tsalle yafado saman kan Tsohuwa, take dankwalinta yacire saiga kanta daba gashi ya bayyana kamar touch light, batason sadda ta sume saman gadon IRFAN ba, Ammar ya yi kanta yana salati" IRFAN kam yatashi aka mayar da shi tare da sake sakarmai marin da ƙarashi yasanya Tsohuwa falfaɗowa tana faɗin ɗan Allah ina mai motar daya bugeni, Allah yatsine maka Driver,wayyo kaina Wallahi mai motar kwakwa ya bugeni tare da jefo man buhun kwakwa busa kai, Ammar yace kiyi hkr taso muje kihuta tsohuwa tace to likita ina kayana suke.. Ammar yabata zanan'ta harsun kai bakin kofa Tsohuwa tace "likita kaini ɗakin hutu saika kira yan uwana suzo suyi jinyata" wayyo kaina!!. Suna fita IRFAN ma yawatso da gudun bala'i Moopy ma tabiyoshi tana kawo tsakiyar palon tai wata irin faduwa tare da fashewa da wani mahaukacin kuka.. Da sauri Ammar ya kwantar da Tsohuwa tare da yo waje da gudu, yaga moooy nata burgima kasa tana rike kanta, da sauri yafita waje yafaɗa Masallacin kofar gidan Tsohuwa, anan yaga malam Hamza yace Malam dan Allah muje ka taimakan kanwata bata lafiya".. Malam Hamza yace "ashsha to muje. haka suka sanya kansu har palon Tsohuwa malam Hamza nashiga Moopy ta kwala kara anan yafara mata karatu dan da'nan tafara wata a'tishawa ba haka malam uhamza yaso ba yaso su bayyana amma sai sukayi saurin ficce wa... A'zabure Moopy ta tashi tana kallon kanta tare da kayklon wajen da take tarike kanta tana fad'in ya Allah. Ammar yakaraso wajenta yace "sannu k'anwata Allah ya baki lfy, zau na ki huta".. Ganin Ammar yasanya hankalinta kwantawa" tace "yaya Ammar mineke anan? kana nan gidan waye? waye wannan mutumin? tanuna malam Hamza. "Ammar yace karki damu gidan kakar mu kike, itama batajin daɗi Amma yanzu zata taso, zau na kihu ta anjima sai in mayar dake gida kin jiko? " Moopy ta ɗaga mai kanta tare da fad'in "Shikenan yaya. inda take ta zame ta kwanta kasa tare da cure kanta take kam bacci ya yi gaba da ita gwanin tausayi .. "Malam Hamza ya gilgiza kan shi tare da faɗin Wallahi Al'janine kanta da alama ɓatamai rai akai, Amma ku barta ta huta dan dole jiki ya yi ciwo". ya yi ma Ammar sallama yafita. IRFAN yataho zaishiga ɗaki yatsaya yana kallonta, bata taba bashi tausayi ba sai yau, ashe ita kanta ba tason tana wani a'bunba duk ɗaukarshi da gangan take yi da kuma iskanci, haka yashafata ya wuce yana hada hanya yana shiga d'akinshi yatsaya yana kallon kunburarra fuskarshi, kamar wan da ya yi haɗarin jirgin kasa" yana tsaye Ammar yashigo ya kalleshi tare da fad'in "IRFAN bazaka daina shiga shirgin yarin'yar nan ba ko? kana wahala kana wahalar da ita, koka son cewa ita kanta tana shan bakar wahala duk sadda iskan jikinta suka tashi, IRFAN kaji tsoron Allah" Ammar yajuya yafita... IRFAN yabishi da kallo bai ce komi ba yafita. Tsohuwa da Moopy lokaci guda suka tashi bayan la'asar, tsohuwa ta ganta ba kaya sai dan kanfai, tasaki salati tare da faɗin ko uban wa zaiman fyade daya cireman kaya hadda ba rinsu gefe, ta tashi taji kanta yamata nauyi kamar an'mata ran'kwashi tace "wash Allah a'daddafe ta zira kayanta ko kallabi batasaba dan kanta mugun nawii yakemata" tafito falo anan taga MOOPY na murzar ido sai mika take,, da sauri Tsohuwa takarasa wajenta dan sai yan zu ma ta tino a'bunda yafaru tace yar cakwal kece yau a'gidana, yal banza a'she a Al'jannu gareki har suka bugaman bushiyar kwakwa A'kaina, kota ina kaina yayi malolo,kingani ta duka tana "gwadama MOOPY kanta.. Moooy tace *inna ina wuni ashe gidan kine nan waya kawoni nan.?. Tsohuwa tace yo wani gundumemen Al'janine kika kama irfanuu kika lallasashi wai miyamaki? Cikin mamaki Moopy tace "nikuma tsohuwa waye haka ..? Tsohuwa tace kinci gidanku" ɗan kyakyawan jikana mana, ai ina faɗamaki kowa kasawa ya yi da Al,jannun naki saini, yo dana kai mai mahaukacin naushi saigashi take yakoma kamar halawa yabaje kasa, shine nima yahaɗa sidda baru yajefoman buhun kwakwa busa kai" takarasa tana murmushi.. Ammar yashigo yana fad'in "sister sannu ya jikin?. Moopy tace "miyasameni ne wai saiceman kake ya jiki, nifa dan Allah kafadaman ya akai nazo nan gidan?.... Ammar yace "To gama cin abinci kana kiyi sallah sai kiji".. Moopy tace bari inyi sallah to"bayan tayi sallah taci abinci suka zau na suna fira sama_sama anan Ammar kecewa "kanwata yakamata kibani tarihin rayuwarki ki? Moopy tagyara zamanta tace "ka,wuce neman wannan alfarmar duk da banyi niyya fad'ama yan zu ba.". Mal.shehu tela shine sunan mahaifinmu, yan nan Farin yaro ne, dake nan jahar katsina, sana'ar mahaifina dinki shima ya gadane a'wajen mahaifi shi malam ummaru mai sallah, mahaifina shika dai iyayenshi suka haifa tindaga shi basu sake haihuwar kowaba, Allah yarayamasu shi dasana'ar dinki malam ummaru yabiyama mahaifina kudi yayi karatun boko da isalama Amma bai waniyi zurfiba iyakarshi secondary School yatsaya, yayin da karfin malam ummaru yafara ja, dole mahaifina yafara hawan keken malam ummaru yana ɗinkin suna samun abunda zasuci kuma Alhamdulillah basu taba kwan basu samu ba . Watarana mahaifina nacikin ɗinkin kayan yara na yan makaranta sai ga wata kyakkyawar bafulatana budurwa ta hadu kamar ita tayi kanta fara sol tashigo shagon, da maganarta irinta fulani tacema mahaifina ina wuni ko zaka sai fura da nono? Mahaifina yazubamata ido dan baitaba ganinta ba yace eh amma daga ina kike kawo furar ne? kasancewar shi mutum mai kyankyami. Tace gaskiya ni ba yar nan bace munyo gudun hijira daga yankin jiubiya duk narasa a'halina, daga ni sai mahaifina muke rayuwa sai shanuwar mu guda daya damuka tsira da ita, shiyasa na zaɓi fara sana'ar siyar da fura ina ta tsar nono ina sayarwa dan insamu abunda zanci nida mahaifina da yake kwance a'halin jiyya. Mahaifina yatausayamata tare da faɗin to aina kuke anan da zama? Da hannunta tanunamai wani kango da suke" tace acen nike rayuwa nida baffana... Mahaifina yasake tausayamata" inda yace ta damomai furar hamsin nono na talatin sai sugar na a'shirin. Cikin farin ciki tafara ciniki ta dama mai fura tayi kyau sosai tami ƙamai" Sosai baba na yaji daɗin furar nan" anan yasake sayen fura yashiga yakaima iyayenshi.. a'takaice shakuwa mai karfi tashiga tsakanin mahaifina da yar fillo, dan daga bayama anan bakin shagon take zamanta da yar kwaryarta tana siyar da nono ta da fura, "Bayan shekara biyu maciji yasari baffanta yan unguwa suka hadu a'kaimai sitira mahaifina shine kan gaba wajen komi inda yar fillo tasha kuka ta gode Allah mahaifina yashiga yanemi alfarmar tadawo wajen iyayenshi da kwana, anan suka amince tinda ya macace baikamata ta zauna kango ba . Bayan shekara daya da rasuwar mahaifinta baba na yanunama iyayenshi yana sha"awar auran yar fillo, iyayenshi basu wani ja maganar ba suka amince mai,anan aka tambayeta itama ta amince aka daura masu aure aka basu sashe guda daga cikin gidan kasancewar ginin d'ane da auransu da wata ďaya yar fillo tafara tsiro abubuwa kala_kala kullum mahaifina tsaye yake bakin kokarin shi amma bata gani, anan tacemai sana'arta ta fura da nono zata dawo yi,, "yace ya amince amma bai yarda ta tafi talla ba "tace bata amince ba gsky sai dai in ya yarda tadinga zaman shagonshi kamar da . Shima yace bai yar daba amma zai iya lamunce mata tayi furar takai bakin shagonshi yasaida, Ammi" tace ita som dan macace marar yarda" haka sukaita samun saɓani daga baya iyayenshi suka shiga maganar inda suka bata hkr akan tayi umarni da abunda mijinta keso," nan tai tamasu rashin kunya akan sunfi son ɗansu a'kanta dan sunga ita marainiyace.. Babu wanda ya kulata dan sunga a'lamar fitina take nema "washe gari da sadakinta dake a'boye dubu biyar ta tafi ta siyo abunda xata siya washe gari tati furar ta tare da zuwa maďacin yan nono tasiyo nono ta mai kyau, kasancewar ta siyar da shanuwarta ta ɓoye kud'in ta tahad'a furarta, "mahaifina na zau ne shago sai ganinta ya yi ta ɗora kwarya akai tana asai fura. "Ranshi ya matukar ɓaci yace takoma gida kan ya zubar da fura" tace bazata komaba saboda ba shi yabata jarinba," ganin zata batamai rai ta ta ramai mutane yakoma shagonshi yakyaleta a'takaice haka sukaita rayuwa babu Dad'i.. Bayan shekara biyu ammi tafara kwaikwai mai masifar wahala, wanda yahanata neman kuɗinta duk yanda taso ta daure kasawa tayi daga karshe haka ta kwanta jinya cikin tausayawa mahaifina yakaita asibiti aka gano ciki ke jikinta dan wata hudu, sosai mahaifina ya yi murna inda yana zuwa yashedama iyenshi suma sukaji daɗi sun kusa ƙara yawa.. "Yana dawowa yafita yasiyoma mahaifiyata balango mai zafi da wainar shinkafa da miyar kanu, yakawomata yana zuwa yayi turus ganin ta a'durkushe tana yarfe hannu ga jini na malala ta kasanta, cikin sauri ya wurgar da ledar tare da tallabo ta yace ke lfy miyasameki? kan yace komi inna mahaifiyarshi ta faɗo ɗakin dan taji salatinshi tana zuwa suka kama Ammi zasu fita, idon inna yafada akan da kakken bedin dake aje da ledar gishiri tadauki a'bin ta jujjuya tare da sakin salati tace minike gani haka hauwa'u da hankalinki zaki zubar da cikin ki saikace ba dan halak ba.. Ammi da azabar ciwo ya ishe ta tace natsani cikin yahanani neman kuɗina, ga wahala ina sha wlh saina fiddashi a'takaice haka sukaje a'sibiti a'kacemata ciki yafita amma tayi hkr zataga tana wahala kuma yana kumbura, har sai tayi wata ukku, a'bunka da yar karkara bata gane ba, haka tadawo taci gaba da jinyarta sai dai abunda ke bata mamaki cikinta na kunburi kuma yana motsi, amma datama inna magana sai inna tace yan cikin kine ke komawa mahallinsu dama likita yafaɗa, haka sukaitayi har cikin yakai wata tara kasancewar bata da jiki bai waniyi girma sosai ba, wata litinin Ammi tat ashi da mahaukacin ciwon ciki kankace mi tafita hayyacinta sai ihu take," inna tai tsaye kanta dan tason haihuwace tazo mata "Ammi sai saukati take tana faɗin mutuwa zatai, bata wani jimawa sai ga kan jariri ya turo" ita da ke zukunne batason sadda ta kwantaba jin abu ya dan nomata inna tai saurin karasa wa wajenta tare da hankaɗar da zanan dake jikinta, saiga yar kyakyawar jaririya ta sintilo tare da kyankyara kuka, ko uwa bata biya ba "Ammi jin kukan jariri yasata saurin tashi tana kallon inna tana kallon jaririn fuskarta ciki da zallar tsana da bacin rai.....✍️ 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 NA UMMY AYSHA 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ 3️⃣1️⃣&3️⃣2️⃣ ""Take jikin Inna ya ɗauki rawa, taga irin kallon da Ammi ke mata cikin rawar murya "inna ta fara faɗin dan Allah Hauwa kiyi hakuri wallahi likit..... "Ammi tadakama inna tsawa tare da faɗin iman shuru kina babba kina karya, wato kunyi a'mfani da duhun kaina kuka rainaman hankali ko, to kisani banyi niyyaba kuma bazan karba ba, yarinya kuma bazan bata no-no naba, kema kina dashi zaki iya bata" takarasa tana sanya hannu ta tura jaririyar da inna ta aje gefe cikin zane, sulbin ruwan faya da na ledar dakin yasanya jinjirar yin suluka daga cikin zane har bakin kofa," ta kyankyara wani mugun kuka" Inna tai kanta aguje tana ɗago yarinyar tasake yan yara kuka. Ko ajikin Ammi saima kwanciya da tayi tana maida numfashi. Inna" takarasa wajen Ammi da jaririyar dake wani irin kuka" tace haba dan Allah hauwa wannan laifin mumukayi maki bawai yarin yar datazo yanzuba, kijifa a'bunda kika mata ita'da bata son hawa batason saukaba, "likita yabamu shawarar mu ɓoyemaki dan yaga kinason cire cikin da yayi kwari jikinki, kuma hakan hatsari ne ga lafiyaki, shiyasanya mukai maki haka.." Agalabaice "Ammi tace kema no-no ki dakika boye saiki fiddoshi ki bata tasha, dan nikam yanda natsani mutuwata haka natsani yarin yar nan wlh, saboda tadakusheman hanyar arzikina, da yanzu Allah ne ƙadai yason abunda zan tara.." Inna" zatai magana saiga mahaifina yashigo!! yana shigowa yaji kuka jaririyar, da sauri yakaraso ɗakin yana faɗin kai Masha Allah," shine Inna ko a'kirani" yakaraso da murnarshi yana washe baki . "Inna taɗago idon ta Daya kan'kance tace ga a'bunda a'kasamu" Ta mika mai jin-jirar yakarɓa!!Yama jaririyar rikon da ba dai-dai ba na take ɗiyar ta kwalla ƙara, daga nan bata sake motsiba." cikin tashin hankali baba yamikama Inna yarinyar yana fadin Inna kallarta kamar fa bata lumfashi? ko nono takeso ? "Inna takarbe'ta da sauri!!anan taga kafadar yarinyar tayi wani irin mugun kunburi tabbacin turatan da akai tasamu rauni" inna tazaro ido tana faɗin raunine jikinta ayi sauri a'kaita asibiti. Baba yajuyo ya kalli Ammi data rintse idonta kamar mai bacci!!yace sannu hauwa tashi mutafi a'sibiti kema sai adubaki kinga jinjirama bata lfy.."danshi baison miyafaru ba" "Inna tace kyaleta ta gaji muje in kaita!! haka ta saɓi diyar dabata numfashi ta ɓoye a hijjob suka fita, suka nufi general inda suka kaita dakin yara, Allah yasanya babban likita na nan" nan da nan aka karɓe ta a'kafara bata taimakon gaggawa". Bayan awa biyu "likitan yafito ranshi a'ɓace yacema baba kubiyoni office " haka suka bishi jikinsu a'sanyaye dan sunga kallon da yakemasu bana mutunci bane.." Suna shiga ko zama basuyiba yafara maseefa!! tare da kallon inna yace haba dan Allah tsohuwa, taya kin girma haihuwa ta kamaki bazaki zo asibiti da wuri ba, duba da jikinki karfi yafara yin kasa? "Inna ta fashe da kuka tace haba likita ina ni ina haihuwa yarin yar nan" ni kaka;tace. Likitan" yace to miyasanya mahifiya ta ba ta zoba? Inna tai shuru" sai cen kuma tabasu labarin a'bunda yafaru . Sosai ran baba na dana likitan yabaci!!inda likitan yace aiko sai yakai ƙara Ammi an kwatarma jariri yar hakkinta . Baba'na yabashi hakuri tare da cewa Ammi ba cikakkiyar mai lafiya bace, tana da matsala iska Ammi yason inta falfado komi zai daidaita. Dakyal suka shawo kanshi ya hakura! tare da basu do'ko-ki kar ama yarin-yar wanka sai dai agoge jikinta, kar a'kuskura a'goyata sai dai adinga kwantar da ita," daganan yabasu magungunan yafita yadakkomasu yarin-yar yamikama inna. "inna tace likita yanzu duk sanyin nan haka za abarta baza asamata kayaba? "Likitan yace tabbas muddum lfy akeso tasamu" kuma tinda kinga uwarta mahaukaciyace dole kidinga sanya ido dan zata iya sake karya ta wlh. Baba yamashi godiya suka tafi. Suna shiga napep baba yacema inna Wallahi tallahi Hauwa batada hankali kawai dan munga zatayi banna mun takamata burki shikenan saikuma ta dauki tsanar yarin yar da bataji bata gani ba. "Inna tace sai hakuri tinda mu muka mata laifi. Suna isa baba ya sallami mai napep suka shiga gida! ko wannansu turus yayi ganin Ammi tsaye tana surfe, tayi wankanta tsaf kamar ba itaba.. Baba ya d'anne bacin ranshi!"yace sannu Hauwa, kinji diyar karaya ta samu a'kafada, gatanan dan Allah bata abincinta sai kibata magunguna. "Ammi tasakarmai wata shegiyar harara" tare da cewa lallai kam ka isa, ko yanzuma wayon zaka sakeman, to wlh yanzu ba lokacin wannan bane, lokacine na sana'a tinda kasamu na haifemaka, no-no kuma mahaifiyarka da kuka hada baki da ita sai tabata tinda itama naga akwai like ajikinta.." Baba yadauketa da mari!"yace lallai hauwa kincika tsintacciyar magen da bata mage" mahaifiyar tawa kike fadama haka, wadda ta d'aukeki diya bata ban-banta ni dake ba, nakawomata maganar zan aureki bata wani kawo kushenkiba, kasancewar bamuson asalinki ba, haka ta amince na aureki na zauna dake babu ruwanta da shiga sha 'aninmu shine yau kuma zakiyi tsaye kina gayamata magana, mike damunki? "Hauwa tace eh naje nafada dan ni yanzu batada mutunci ko kadan a'kwayar idona," tinda tayi tsaye ta shekoman karya to wlh duk wani kimarta yazube a idona.. Baba yasake dauketa da mari! yace toshikenan dama darajata kikeci kikoma kangon dakika fito na sakeki saki daya.. Sosai jikin Ammi yayi la'asar kasancewar tason batada inda zata ta raɓa, amma bata nuna ba saima cewa tai shikenan na huta wlh dan tafi nono fari, wannan yar Aljana diyar taka dai bazata kwanta akirjinaba, tashige daki ta dakko kwarya ta juye surfenta ta koma ta zauna bakin gado ta raf'ka tagumi. Inna tai salati tace haba "Ɗan nan" miyayi zafi haka? abu harda saki kamar wanda baida addini, ai dakabarta da halinta duniyace. Baba zayyi magana mahaifin shi yashigo yatambayesu lafiya yagansu a'tsai-tsaiye" anan inna takoramai bayani shima jikinshi yayi sanyi baice komiba sai sallama dayayi bakin kofar dakin Ammi, ko amsawa bataiba shima baidamuba tinda yason takan zancen, haka yatura kai yashiga yaga Ammi zaune tazuba tagumi". "Kaka yace barka hauwa ansamu karuwa Allah yaraya ta akan sunna, najin wani labari banji daɗi ba, amma a'matsayina na mahaifi awajenki ina mai haɗaki da Allah kiyi Hakuri basu kyautamakiba amma dan Allah kiyi hakuri ki shayar da yarki. Ammi namasifar jin nawin baba batace komiba!! saida baba ya daɗe yana lallashinta kana tace na amince, amma da sharaɗin za adinga ban ɗari-biyar duk sati.? Baba yace babu damuwa insha Allah za abaki. Tace na amince. Baba yamata godiya yafita yama su inna magana suma suka amince da haka nan" inna tashiga ɗakin ta mikama Ammi jinjira. Ammi ta figi diyar har saida tasanya kuka. Inna tace ayi hakuri abita sannu. Ammi tawatsa mata harara! tare da fiddo nono ta dan nama jinjirar har akan hanci, da sauri inna ta mike tana fadin waike hauwa baki da hankali ne? karfa ki manta kudi za abaki. Jim haka yasanya ammi saita kanta taba yarinyar takama a'yunwace, ko 5mnt bataiba Ammi ta kwace abunta tare da bankama inna ita tace kuma so ukku zan dingabata arana in kun yarda..✍️ 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️❤️💘❤️💘❤️ ZAMAN TASHA 💘❤️💘❤️💘❤️❤️💘 NA UMMY AYSHA 💘❤️💘❤️❤️💘❤️💘 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* 🅿?3️⃣3️⃣&3️⃣4️⃣ "" Inna tace "bakomi Allah yasanya hakan yazame mata " Alkhairi." ta ɗauki jaririyar na kuka ta tafi da ita ɗakinta tabata zam-zam tasha, bacci yaɗauke ta tana sauke ajiyar zuciya, haka a'kaita rayuwar har sati yazagayo baba na ya yanka katon ragon suna a'kasama jaririya suna mufeedah" Inna bata iya kiran sunan dan sunan tane sai taceman mufee, haka rayuwa taita tagiya har a'kayi arba'in, "Inna keta fama zaryar asibiti har na warke" har lokacin kuma baba bai maida Ammi ba, ita ma bata bukaci hakanba, su Baba ma basucemasu komi ba, ga sana'arta ta fura tanayi ta d'auki abunta taje tasiyar tadawo takwashi jinjirar ta bata nono shape-shape takama gabanta." "Mufeeda nada shekara ɗaya ta yaye kanta" dan mugun tsoron Ammi take, ganin yan da take bata nono tana zaro mata daka dakan idanunta, dalilin da yasanya tsoron Ammi mai tsanani cikin zuciyar yarinyar" . Inna na fahimtar Moopy ta yaye kanta itama taji daɗin hakan! haka taita kula da yarinyar tai fess tai maseefar kyau, gata fara sol ga gashi irin na fulani dan daka ganta kaga mahaifiyarta, kowa a'layin nasu sonta yake hakanan sai azo ace anzo ganin balarabiya Inna" itakuma moopy tai ta washemasu dan bakinta tana dariya tana kallonsu, har sugaji sutafi, ko kad'an bata zuwa ɗakin Ammi itama Ammi babu ruwanta dasu." Bayan shekara biyar. Yakama Moopy nada shekara shidda a'kofar gidansu akwae islamiya da a'keyi tsakanin mangariba da isha'i. "Inna tafita da kanta taima malamin magana!! ta roki alfarmar ta nason moopy tadinga zuwa, malamin yace bakomi sai tazo. Haka Moopy tafara zuwa kasancewar bata tashi da hayaniya ba ga tsoro yasa babu ruwanta da kowa, haka tamaida hankalinta sosai wajen koyan abunda yakaita cikin ikon Allah kuma tana ga newa". Baba ya ɗauketa yakaita primary ta gwamnati a'kasa ta aji ɗaya."da ta tashi inna zata shiryamata zata fiddo ta waje shikuma baba yamata rakiya har bakin get din makaranta su Moopy nacika shekara goma takara girma kamar yar shekara 15 dan akwaita da jikin girma gata da tsaf'ta kullum cikin sututa take dan baba na maseefar ko ƙari, duk wai kyalle da ya yi dinki a'kace an'barmai sai yahaɗashi yan da zai bada style na daban ya ɗin kama moopy, yara har kwatance suke da ɗunkunan da moopy kesawa" . "Wata laraba da bazan mantata ba a'rayuwata" Gari yayi luf_luf ya yi ba'ki ƙirin da hadari! na sanya kayan makaranta na nashafa mai nafito waje in shafa powder," aguje na ruga ɗakin inna n'ahau tadata" ta kallan taman wani murmushin da narasa gane na miye!! nace Inna lfy kika tashi da murmushi haka ne? Ta kallan tace bakomi "takwarata" kina da bukatar wani a'bune? Nace" aa Inna ba'zanje makaranta ba, bakiga garin ba akwai hadari, kwara muyi kwanciyarmu muyi bacci kema baccin ki keji ko? Inna tai murmushi tace bana fatan ki zau na gida moopy, saboda kina jarabawa kuma damuna ta nisa kina iya ganin hadarin bai sakkoba saidai yasaki iska, dan haka sanya rigar sanyinki kiwuce kitafi kinjiko yar albarka, Allah yamaki albarka yabaki hakurin juriya da mahaifiyarki yasanya kizama abun da Al'umma zasuyi a'lfahari dake ". Na kalleta cike da mamaki!! nace "Ameen inna miyafaru ki ketaman wannan addu'a ne? "Inna ta saki dariya tace yo sai wani abu yafarune yar nan" fatan nike maki, fatan Al'khairi arayuwarki!! ta tashi zau ne ta d'auki wata sarkar wuyan ta, ta a'zurfa tasak'alaman awuya!! tare dacewa kema ki sanya kamar yanda mahaifiyata ta sanyaman." Na ansa jiki a'sanyaye ina kallon inna. Inna ta tashi tare da kamo hannuna ta sanyaman naira ashirin tace gashi kisayi aya sai kicin ko? Nace ba Baba zaiban ba? Tace "kedai karba wannan na inna ne bana Baba ba, Allah ya dafamaki ya haska rayuwarki moopy na". Nace Ameen uwata abun alfaharina . Inna"tayi dariya tace wato kin kwaikwayi Baban ki ko? Nai dariya nace eh mana. "Inna takamo hannuna tayoman rakiya har soron kofar gida tana ɗa gaman hannu, tace ki ruga moopy kila ayi ruwa kinji ko. "Nace to Inna" nashiga shagon Baba na na iskeshi yana dinki!!anan yaban hamsin yace in ruga makarata dan yadai na kaini yanzu ina gane hanya. Haka na tafi ina waiwayen Inna da har lokacin take tsaye tana ɗa gaman hannu. Bayan nashiga get din makarantarmu nasamu kowa yashiga aji nima a'guje nayi ajinmu nazauna . Ina zama gari ya ƙara ɗin kewa yazamana kamar duhun mangari ba, anan kawata Sadiya dake kusa dani tace "mufeeda bukar dama munzo da fitila ji yan da gari ya yi, haka taya zamuga abunda a'karubuta mana. Ni dai bance matankomiba haka nan naji gabana na'bugawa da mugun ƙarfi!! haka nai zau ne gari nata sake rinewa zuwa cen a'kafara wasu irin kwala-kwalan yay'yafi, kankace mi ruwa ya kaule kamar da bakin kwarya, sosai ake zuk'a ruwa da tsawa mai karfi, sosai hankalina ya tashi Inna kawai nike tinani!" ina tinanin tanacen ita kad'ai dama Ammi wata ce dasaitashiga ta ta yata zama, Amma nason bazata iyaba, tanacen wajen talla rta dan yan zu tabar tallar fura saita gwanjo. Haka naita tinani ga babu malam ko guda acikin ajin, hakanan Inna ta hanani kwanciya ta gida, gashi nason kaka na masallaci yan zu, dan in yafita karfe goma baya dawowa sai bayan la'asar. A'takaice ruwa bai daukeba sai kusan a'zahar, suka dan ɗauke suma ba duka ba ana yay-yafi, a'dai-dai lokacin da bugun kirjina ya yawaita bantsaya komiba kawai na hau taga na dire, sadiya na tambaya ta ina zani?" ko kallonta ban ba fatana in isa ga Inna ta da bani da kamarta" haka naita tafiya gaba na na tsananta bugawa har na iso wajen get, anan mai gadin mu ya taso yana faɗin ina za ki? ko kallon shi ban ba nabi ta karamar kofa na fara tafiya ta cikin sauri-sauri har na fara hango kofar shagon baba na, na ganshi a'bude cikin sas'sarfa hade da gudu-gudu na karasa shagon. Baba na zau ne ya ɗaga kanshi sama na fado shagon!! a'razane ya kalleni tare da fadin Moopy ya dai?miya faru? lfy naganki yanzu ko antashi ? Nace aa baba Inna nikeson in'gani. Baba yazaro wayarshi yaga a'shema12:34 ko 1 bata ida ba! yace Moopy gudowa kikai? Nace eh Baba ba a'yimana komi ba. Baba yace shikenan . Nace Baba wallah nan ina fad'uwa yake!! na nunamai kirjina.. Baba yace saikita maimaita Innalillahi wa inna ilaihirraji un, dan nima nawa haka yakeyiman tin ɗa'zu ". Nace bari inshige gida . Baba yace bari in rufe shagon in biki, dan nima duk yau ban shi gaba, haka ya rufe muka shiga soron gidanmu tare mukai sallama shuru!! sai da muka karasa tsakar gida anan naga Ammi nata wanke kayan gwanjo ta, da a'lama ɓaci sukai. "ko am'samana batai ba wannan bai hanani duka wa nace Ammi ina wuni ba. Ta ɗago a'fusace tare da dungureman kai tace matsa cen yal banza dawata shegiyar muryarki kamar an sakamaki radio cikin makwoshi, haka kawai kika sheman dodon kunne.".. Baba yaja hannu na muka fada ɗakin Inna tare da sallama mukaji shuru!! muka yaye labulen ɗakin muka fada... Atare nida Baba na muka saki wani mahaukacin ihun daya janyo hankalin Ammi tayo ɗakin a'guje . Gabaki dayan ban'gwon ɗakin Inna ya faɗi kana kallon bayan gidan mu, kasar baki daya ta ruf'zo har kan gadon Inna ta. Cikin kuka nafara kiran Inna-Inna!! tare da rugawa waje na bude toilet dinmu ba Inna babu a'lamunta,na dawo ɗakin ina kuka, banson sadda na haye gadon ba, anan naci karo da hannun Inna nasaki kuka tare da faɗin baba ga Inna ta nan, dan Allah Baba a'ɗagoman Inna dan Allah karta mutu tabar ni, bani da kowa sai Inna ta, Inna dan Allah kitashi in kintafi nima zan biki, sada nace kibar ni mukwanta tare kika ki yarda.." Baba da yake kuka shida Ammi suka hayo gadon, da sauri sakafara ƙoƙarin jawo kasar amma ina ta yiwa Inna runfa, aguje na fita waje nafara ihu ina ne man ɗauki,yan tsirarun mutane da basufi ukku ba suka biyoni mukashigo har dakyar suka dinga zaro kasar har Allah yabasu sa'a suka zaro Inna da jikinta ya yi kaca_kaca da jini, aguje nayi kanta ina kiran sunan ta tare da neman ta tashi tafadaman miya faru. Wani acikinsune naji yana fadin sai hakuri da a'lama ya daɗe da dan neta dan gaskiya Allah ya amshi a'bunshi." Jin furucin bawan Allah nan yasani yan ke jiki na'fad'i!!daga nan ban sake sanin a'bunda ya faruba sai ranar da Inna tacika kwana shidda da rasuwa! Agigi ce natashi ina kiran Inna! inna!! wai kinji nayi mafalki kin rasu Inna fito inganki dan Allah, nafad'a jikina na rawa.. Kaka na dake gefe zau ne da casbaha da baba suka yo kaina suna kallona kowannansu idon shi cike da hawaye. Baba yakama hannunan yarike yace "uwata a islamiya nason ansha fad'amaku illar yiwa mamaci kuka ko ba haka ba? sannan nason an'fadamaku kudunka hak'uri da k'addara mai kyau ko akasin haka ko ba haka ba?. Dan haka "Inna Allah yakarb'i ranta ba muda yan da zamuyi sai dai abu d'aya data ke bukata anan shine mubita da addu'a, dan wata rana muma haka za a'wayi gari ba bumu a'doron duniya kinji ko uwata? Nafashe da kuka nace ma Baba to yanzu wazai dingaman kwalliya yana saman kaya baba?. Baba yabud'e baki zai magana Ammi tafi to daga ɗakinta ta duka ta gaida kaka tare da gaida baba na" abunda bata tabayi ba tin bayan mutuwar auransu. Baba ya amsa cikin mamaki. Ammi cikin sanyin murya ta fara bama Baba hak'uri akan a'bunda yafaru kwanaki, tare dasa ke masu ta a'ziyya tace a'shirye take data rike Moopy a'yanzu. Bakaramin daɗi baba yaji ba shida kaka suka samata albarka!!" takama hannuna tashiga dani ɗakin ta duk a'tsorace nike da ita, dan ban saba ke ɓewa da itaba . Munashaiga taban a'binci. "na gilgiza mata kai a'lamun bazanci ba." ta zaroman ido tare da faɗin banason iskanci maza ci kiban kwanan," haka nafara tura abincin ba dan daɗi ba, bayan nagama nayi sallah nadawo wajen kaka nazauna nafara mai magana Inna,'." kaka sai yaban hakuri yace in bita da addu'a ita tafi bukata. Bayan kwana arba'in ɗin Inna da sati biyu, kaka yatashi da amai da gudawa, bai wani jimaba ya amsa kiran mahaliccin shi. "Nan da nan rana tazameman zafi inuwa ƙuna," dan Ammi a'gabansu take lallaɓani bayan idonsu kuma zagi ne sai duka ke shiga tsakanina da ita. Bayan anyi sadaka kaka!! Baba ya yi sallama wa Ammi yace ta fito, bayan tafito cikin ladabi ta gaidashi ya amsa tare dayin shuru. Azuciyar Ammi fatanta Allah yasanya abunda take tinanine zai wakana. Ilaiko sai gashi Baba yafara mata magana akan tana da ra'ayin a'maida auransu ko-ko yasamo wata, dan gaskiya yagaji dazama ba mata, gaya babu iyaye dole yabukaci mai de bemai kewa. ,,Jin a'bunda yace yasa Ammi cikin rawar murya tace ta amince,washe gari aka maida auran su baba da Ammi, nan suka fara sabuwar rayuwa a'inda a'ka d'ibi dakin inna aka gyaraman baba yasaman sabuwar katifana ina kwana. Wata laraba ina zau ne malamin makarantar mu ya aiko kirana, akan in dawo makaranta," Baba dake ɗakin Ammi yaceman in tashi in sanya hijjob infita, haka nafita na isa wajen malam na zau na, na gaisheshi yaman gaisuwa daga nan muka dasa daga inda muka tsaya. Bayan sati biyu makaranta islamiya mu aka fara ba da hardar maulidi !!nima a'kabani tawa, bayan angama malam yari keman littafi nakawo ta cikin sassanyar muryata mai daɗin sauraro, wanda sanadin hakan yasanya har nakai karshe malam baisani ba, sai da nacemai malam nayi dai-dai? "Malam mubarak ya ɗi mauce yace kwaraiko Mufeedah, Allah ya yi ki da zakin murya mai sama ma a'boci sauraro natsuwa, anya kuwa bake za ki re ramana wakar da zamusanya ba ranar da zamuyi maulidin.? Nai dariya ban ce komiba. Kamar wasa kullum malam sai yaman magana, har wata rana yazo da duguwar farar t akadda yabani tare da cewa dan Allah mufeeda ki kwatanta raira wakar nan, ina ganin za ki iya cimma nasara ." Kamar wasa naji abun yashiga raina! nan nafarayi duk da ba wani kwarewa nai da rai rawar ba, amma kasancewar na iya hausa sosai sai abun bai-ban wahala sosai ba. Har wata litinin muntashi daga makaranta," malam Mubarak yaceman yanaso muyi magana in tsaya shagon baba na zai iskeni anan." Nace mai to ba matsala" cikin tafiya ta ta natsuwa data zame man jiki, nashiga shagon Baba na, na iskeshi ya yi tagumi nakarasa wajenshi tare da zare hannunshi nace Baba miyasame ka? Baba yarungumeni sosai tare da fashewa da kuka, yace narasa mikikayima mahaifiyarki ba tun yau na fahimci kalar tsanar datakemaki ba mufee, dama bata baki abinci amma baki faɗaman ba sai ɗazu dana zo shiga naji tana maki faɗan a'kan bazata baki ba? Nai murmushi tare da zare jikina daga nashi nace" haba Baba bakomi ni bana mason abinci, kuma inna zo wanke wanke ina samun kanzo inci, kuma in kaban kudi ina sayen wani abu makaranta inci, ita Ammi sai tace sai naje tallah ba tare daka sani ba, wai in zanje boko kar inshiga in wuce tallah, nikuma nace aa inason karatu inaso inzama babba likita Baba in'dunga ma mata allura ko? Baba yayi murmushi yashare hawayanshi yace "Allah yacikamaki burinki Moopy, sai dai ina so in'saki islamiya yamma, karki yarda kiyi tallah!! daga yan zu in kindawo boko zamushiga cikin gidan kiyi bukatar da zakiyi zamu dawo nan shago in koyamaki dinki, in hudu tayi zanyi alwallah la'asar zamu shiga kisanya ka yanki kitai islamiya, in kindawo ki zau na ta mangari ba abinci kuma maci nawa ki rabu da ita kinji ko? "Nadagamai kai dan nima naji daɗin hakan sosai." Muna zau ne muna fira malam mubarak ya yi sallama yashigo, bayan sungaisa da Baba yake ma Baba bayani, akan dan Allah inba damuwa sunaso a'barni muje STUDIO in rai ramasu wata waka dazasuyi maulidi da ita. Baba ya jinkirta zuwa cen yace to wazai tafi da ita? sanna mamana bata iya waka ba kar'tamaku shirme duba da duka yanxu tacika shekara 11" Malam ya yi murmushi yace wallahi Malam Bukar na hango baiwa mai tarin yawa game da moopy, Dan Allah karka hana mu wannan damar data samemu, baka damasaniya ko Yarka zata iya ko bazata iya ba, fatana dai kawai kasama abun albarka." Baba yace to shikenan "mama na" za ki iya kuwa?. Cikin murna na kadamai kai a'lamar eh. Yace to masha Allah yau she za ayi abun? zan shirya da kaina in kaita? Malam mubarak ya sake yabawa da tarbiyya da Baba ya Ɗorani akai, yace gobe ne bayan azahar. Baba yace bakomi Allah yakaimu. Malam yace Ameen yakama gabanshi. Washe gari ina kwance Ammi tashigo ta zabgaman mari, tare da faɗin tashi kisanya kayan makarantarki, ki ɗauki kaya kitai tallah, ai bazakiman zau ne cikin gida ba kina zubaman wannan shegun idanuwan naki kamar goruba ba". Na tashi a'gigice ina matsawa ina bata hak'uri tare da cewa dan Allah Ammi kiyi hakuri ni karatu nikeso.? Tayo kaina gadan-gadan "Baba yashigo ɗakin ya yadakama ta tsawa" tare da furta duk ranar da hannunki yasake kuskuran kaiwa jikin uwata wlh tallahi sai ranki ya ɓaci wadda batason ciwon kanta ba. A'fusace Ammi tace wlh bazan aje wannan zabge'giyar yarinyar a'gidan nan ba bata neman man kudi ba, haka kawai to ni k'ake so inje ko-ko? bayan Allah yasanya da ranta da lafiyar ta. Baba yace ai bawani yasaki talla ba ke kika sa kanki, dan haka sai ki ɗauka kitafi tinda ke baki da ma'faɗi, yayi tsaye kaina na shirya mukaje shagonshi yabani tia da bread nasha na tafi school, bayan nadawo na iske Baba shago muka shiga gida yayi tsaye kaina nai wanka nashir ya cikin jar a'tamfar da Yaman sabuwa mai ratsin baki, yaban sabuwar hijob baka nasanya nafito. Baba yace Masha Allah uwata tafi ta kowa kinyi kyau sosai . Nai dariya tare da cewa Baba nida bana kwalliya ban'ma iyaba, wanka kawai na iya sai shafa mai, Inna ke man kwalliya yanzu kuma batanan. Baba yace ki mata addu'a nan gaba zaki iya, ke kyankima ai ajini yake uwata ko bakiyi wanka ba. Haka mukaita labari har na fito muka dawo shagon shi, Baba yabani abinci naci muna fira malam mubarak yashigo shagon . Bayan sun gaisa da Baba muka taso muka hau a'daidaita mukayi wani Studio bayan munje aka tarbemu a'inda malam yafara masu magana akan yanaso in masu wakar maulidi. Mai Studio yayi dariya yace malam ga yam matanan sai wannan yar yarinyar taya zata iya? Malam ya ɓata fuska tare dacewa ok shikenan bari mucanza wani wurin. . "cikin sauri mutumin yace aa malam kayi hakuri ba haka nike nufi ba tazo mugani. Haka a'kashiga dani wani dan ɗaki !!muna shiga naga ina hango Baba na da malam ta cikin glass hankalina yakwanta, anan mutumin yabani takardar tare da saman wani gin'gimemen abu a'kunne yace in fara karanta rubun takardar amma cikin waka. "Sosai abun yaman nawi a'kunne haka na daddage nafara karanta wakar cikin takarda, har nakai karshe mutumin baiceman komiba saida nagama na kalleshi shikuma tacikin glass din ya kalli wani mutum dake zazzaune yana lallatsa computer wajenshi na wajen ya ɗagamai hannu alamun komi dai-dai... Yacireman a'bubuwan tare da cewa gaskiya kinada murya, Allah yabaki basira cutt akwai dai zakin murya, to yanzu tinda naga zaki iya zan koya maki yanda zaki lankwasa halshenki da jan bakin abun yanda zai bada ma'ana, sai musamaki kiɗa dai-dai da wakar. Nace mai to. "Haka yafara koyaman nai tsaye ina kallon shi dan har na har dace abunda yaceman.. Bayan yagama a'kasake saman a'bun saman a'bunan ga kunne, nafara raira wakata mai masifar daɗi data bada ma'ana sosai,babu kuskure ko ɗaya. bayan nagama mutumin yashiga tafaman tare da cireman a'bun muka fito. Bayan mun fito suka kunna wakar saiga muryata cakwai acikin computer, sosai Baba yayi mamaki wai nice da wannan wakar malam mubarak kau sai murmushi yake tare da cema wanda yakoyaman Rafel kace bazata iyaba? Rafel ya sosa kai tare da fadin afuwan USTAZ nadauka bazata iya bane wlh, gaskiya Baban ta ya haifi hazuka, dan wannan komu wlh inza a'bamu munaso dan akwai masu son mata su masu am'shi. Malam mubarak yace ga mahaifinta nan saika tambaya kaji. Rafel yatambayi Baba akan zai barni in an'samu su kirani in amsamasu?. Baba yace zamuje gida muyi shawara tukunna!!! haka mukai masu sallama muka fito, muna ta howa malam mubarak ya dakko dubu ukku yaban, nace aa bazan karɓaba.Baba ma yace aa baza ta am'saba." malam mubarak yace aiko malam bukar sai kai hakuri ta karɓa dan dama sauran reshen makarantun suka haɗa baniba. Babu yanda Baba ya iya haka ya amsa mukatafi gida cike da farin ciki Muna shiga mukaga Ammi zaune bakin rijiya tana jajjagen kayan miya.. Baba yakarasa wajenta tare da cewa hauwa kinji ikon Allah yau uwata tashiga studio harda raira waka... Afusace Ammi ta ɗaga kai tace mikakace bukar tela ..........✍️ 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘💘❤️💘❤️ ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 NA UMMY AYSHA 💘❤️💘❤️💘❤️💘💘 🅿?3️⃣5️⃣&3️⃣6️⃣ """Baba ya zaro ido jin a'bunda ta ce "Ya ce ni kike kira haka ga tsau babu lada bi Hauwa..? Ammi tace nacemaka, Wallahi da akwai sunan da yafi wannan zama ga'tsau da saina fadama, haka a'keyi har washe baki k'ake dan kaza ma Uban banza zaka zo kana fad'a man wai d'iyar ka tashiga tsiririo... "Ban san sadda na kwashe da dariya ba jin furucin Ammi." A'kufule ta yo kai na taha'yeni ta fara jib'gata, tare da cizgo Kai na Ta ce saita gurje bakina da k'asa sai taga da Uban da zanyi wakar, da kyal Baba ya samu ya kwace ni daga hannun Ammi. "Ammi ta d'ago a'fusace Ta ce" Wallahi na tsaneki! na tsaneki!! tsana mafi muni, duk wani jin dad'ina kin da kushe-shi a'kanki kin shiga tsakani na da Mijina, komi sai Yace sai ke kin ki zuwar man tallah bayan gaki zaune ba kya komi," ta rushe da kuka kamar wadda aka zalunta". "Baba ya da kama ta tsawa!!!Ya ce" ke in barcin ma kina mahaukaciya taya zaki tsani a'bunda kika haifa, har kina fur tawa da bakin ki, Moopy kuma waka yanzu ta fara bazan tab'a da kushe ta ba Wallahi, dan ban son a'bunda gaba zata haifar ba. Nan fa Ammi ta rikice ta fara zage-zage,Baba yakama hannuna muka tafi shagonshi muka cigaba da labarin mu, yasiyo mana abinci mukaci muka koshi, nan yafara ko yaman yankan ɗ'inkin cikin lokaci na fahimta har nafara daukar kyalle ina kwatan tawa.... .Agurguje. Bayan shekara bakwai """Abubuwa da dama sunfaru na farin ciki da a'ƙasin haka, ta ɓan'garan Ammi babu a'bunda ya canza nagame, da tsanar da takeman, kuma bata sake haihuwa ba har lokacin ba dan tana tsari ko wani abu ba, amma hakan bai dame taba saboda tana ganin ya'yan matsalane kotama haife su Uban su bazai bari taci gajiyarsu ba, "acewarta tinda baya bari suje tallah." Ta ɓan'garan d'inki kuwa sai dai in koya ma wasu, dan ɗ'un kunan nike na mata sosai masu maseefar kyau, dan da nan nafara Tara costumers, ganin haka Baba yasai man sabon keken d'inki na fara yi dashi, in kaganni gidan mu to wanka zanyi ko wata buk'ata ina mawa zan fita in koma shago, a'takaice dai rayuwata da mahaifina na santa, shine Uwar shine Uban, ko sadda girma yazoman Baba yakaini wajen Ammi akan ta gwadaman yanda zan gyara jikina, saita ko rani akan shi aikin mi yake, haka ya zauna ya kwatan'taman duk yanda zanyi, cikin ikon Allah na fahimta dan ina da wannan ilimin an ce dai ko kana da kyau yakama ta ka kara da wanka. A'bangaran waka kam ban sake yiba, dan Baba yace ko zanyi waka saina kammala saukar, Alkur'ani na na biyu ,dan nayi sauka ta farko inada shekara sha biyar,nazo na fara tishi daga farko, haka kam akai su rafel sun zo harsun hakura sun'daina zuwa.. Baba yasawoman wani katon banki yace daga yanzu Moopy in kinyi d'inki kidinga zuba ku d'inki anan kinji ko? "Nace Baba kwara in baka ka ƙara kayi hidimar gida ko? Baba yace karki damu Moopy a'bunda nike samu sun ishemu. haka akai nafara tara kud'i na dan danan a'susu na ya fara nawie, dan babu ranar da zatazo banyi ɗunkuna na manyan mata ba, a'haka har nayi shekara biyu ina tari na, lokacin yayi dai-dai da cika shekara ta 21 ,Allah ya yiman kyau da zati na ban mamaki, wanda ganin hakane yasanya baba'na yiman manyan hijjob dan sitirta kaina, a'lokacin na kammala hardata ina da cikakken Alkur'ani A'kaina, A'makaranta Malam mubarak Kam an'yayeni Dan yanzu ina daya daga cikin masu koyawa yaran dake tasowa. Wata rana Baba yace Uwata ya kamata fa ki fito da bankin nan mu kilga kud'in ciki, mugani kinji ko? Nace to Baba bari in fiddo!! na tashi cikin natsuwa nafiddo bankin na aje kusa dashi, yata shi Yarufe shagon ya haskamana fitila, Anan muka juye kudi dasuka bamu tsoro nida Baba na, dan yan dubu-dubu ne, sai yan ɗari biyar. "Baba sai cewa yake Alhamdulillah shikenan Uwata ta zama mai kud'in katsina." "Nai dariya muka ci gaba da kidaya ƙud'in mu har muka gama, muka hadasu suka dawo naira dubu nari bakwai da sittin da yan kai, bakaramin mamaki mukasha ba nida Baba, nace Baba kaga a'bunda nasamu kuwa? Baba yayi murmushi mai had'e da hawaye yace nagani Uwata nagani Wallahi, nakumayi farin ciki sannan nagode Allah daya kin tsaman wannan shawara ta tarin kuɗin nan, a'bunda ya kamata in maki ne nakasa saike zakiyiwa kanki kiyi Hak'uri Uwata dan Allah yafada yana kuka sosai. "Na zubar da kud'in na mike tsaye nafara zaro ido ina nuna shi da hannu" nace Baba badai kana nufin kaima tafiya zakai kabarni ba? Baba ya gil-gizaman kai had'e da share hawayenshi yace, Uwata nasaki tarin kud'in nan ne kawai saboda halin rayuwa, da farin cikin da kike Maki fatan ɗore warshi har a'bada, amma bazance maki komiba sai gobe Insha Allah kinji ko? kawo kud'in nan a'adana cikin kwalinnan mushiga gida ki kwanta. Haka nabashi yamasu wuri mai kyau ya aje, muka bud'e muka fito ya kulle muka shiga gida, anan muka iske Ammi zaune ta mik'e ka fafuwa tana cin ƙwaɗ'an yakuwa. Ina shiga na duka na gai'data tare da mikewa zanshiga ɗakina, Ammi ta saman kafa banyi wata wata ba na fado kanta," take ta fasa wani Uban ihu tana fad'in zataiman a'sarar Ɗan Albarka, tinda kin ganki gantalalla ai'kwara kiman a'sara Cikin da ko yawu banta ba zidda wa kanshi ba da sunan ciwo, ta han'kaɗani gefe tare da ɗaukar takalma ta fara watsaman mari, Baba yayo kaina yakwaceni yafarama Ammi fad'a akan ta rika Hak'uri mana, bada gan-gan zan faɗomata ba. Ammi ta dakamai tsawa tare da fadin to tsaya kaji in baka sani ba, cike ne dani kaganshi wata bakwai, Amma saboda na ɗan Al-barkane ko ciwon a'kaifa banta yiba, dan haka ka jamata kunne.. Baba yadafe kirjinshi dake mai wani irin fitinan nan ciwo a'yan kwana kin nan yafara magana yana tari sosai."da sauri natashi na de bo ruwa na bashi yasha, tare da kama mai hannu na kai shi bakin kofar ɗakin Ammi,yakarasa shiga nikuma na ruga ɗakina na rufe tare da sanya kuba na cire katon hijjob d'ina danike rayuwa dashi babu dare ba rana. Natashi nacire kaya na na dauki karamar riga da na ɗinka ta roba nasanya nai Addu'a bacci yakwasheni. Washe gari Baba yashigo ɗakina tinda wuri, bayan mungama Sallah Asuba ya Zauna muka gaisa! yakeceman Uwata tashi kiyi wanka muje kirakani Unguwa. Nace to Baba!! haka natashi nai wanka na iskeshi zaune tsakar gidan mu shape-shape,nashirya na sake sanya wani katon hijjob d'in nakaraso wajen shi muka fito, haka muka tako har bakin titi yatsare mana a'dai;dai ta muka shiga yace yakaimu Goruba Road. mai napep ya jamu sai goruba, a'nan ya a'jemu wani fas,keken fili da Baba ya nuna mai, Baba ya sallameshi yakama gabansa, muka karasa har cikin filin, na kalli Baba cikin mamaki nace Baba wannan Uban filin fa na miye hakane? Baba yayi murmushi yace Uwata wannan filin zai iya yin manyan gidaje guda hudu nagani na faɗa, to nawane gonace ta Mahaifina dashi ma ga donta Yayi,kana wajen babu kowa to yana yin yau da gobe kinga Unguwar tafara cika da manyan mutane, to nima Baba na yabar man shi yasanya nima nace ke kadai zanbarwa, ko da bayan raina bance a'raba gidan nan da kowa ba dan nakine ina daɗa jadda-damaki Uwata bance ki fadama ko Ammin kiba duk da nason bazata zauna dake ba balle taji mike tafiya a'lamarinki . Na kallai na kaɗamai kai nace Baba ya zanyi da wannan Uban filin bayan ni macece ba Namiji ba.? "Baba yayi dariya yace iyye Uwata wato kin'son gidan wani zaki kenan kina nufin mizakiyi da gida kina mace ko, hahhah yayi dariya nima n atayashi ina rufe fuska... Baba yace to shawara da nikeso muyi dake a'nan shine a'barmaki wajen duka ko-ko kinaso a'sayar da rabi a'barmaki rabi? Na buďe baki zanyi magana kenan wani Babban mutum yayi parking d'in motarshi yana kallona, kallo mai cike da kurullah har yakasa daurewa yafito ya k'araso wajen mu yayima Baba sallama. Baba ya am'samashi tare da bashi hannu suka gaisa . Mutumin ya kalleni na kalleshi tare da ɗaure fuskata na juya gefe. Mutumin yajuyo wajen Baba yace bawan Allah wani abu kuke nema a'wajen nan ne? "Baba yace aa nazo ganin filin nan ne." Mutumin yace ok nagane, ko saye zakayi? Baba yayi dariya yace aa nawa ne na kawo ya'ta ne ta ganshi saboda halin rayuwa, dan ita kadai Allah yabani. Mutumin yakalli Baba cike da tausayawa yace Allah sarki! dan Allah malam in na kane kasai damanshi Wallahi nima zagaye nike ďana zai dawo daga kasar waje, inaso in mai gini danshi bayason cen gidanmu yace wai ma'aikata ke a'kwai kwara ake'ɓeshi. Baba yakalleni yace Uwata kinji wata magana, yaki kace dan magana na hannunki? Nace Baba duk yanda kayi. "Baba yace ma mutumin gaskiya wannan filin yanzu na bama ya'ta bani da iko dashi," sai Abun da tace. Mutumin ya kallan yasakar man murmushi tare da cewa dota zaki sayarma baban ki filinki? Jin Abun da yace yasani sunkuyar da kai, dan yacikaman fuska banson sadda nace eh Abba na siyarma ba.. Dagashi har Baba suka zaro ido yace dagaske yata. Nace tabbas kuwa . Mutumin yakalli Baba'na yace tokai malam kaji ko ka amince. Baba yace eh na Amince Alhaji, farin cikin ya'ta shine nawa, amma a'shawarce inaso in fara dubam ata wani anan dan gaskiya inaso tazauna a Unguwar nan dan wajen baida hayaniya. Alhaji yayi dariya yace to in hakane faduwa tazo dai-dai da zama, ga wani fili cen opposite da nan, bai kai wannan ba nawa ne, dashi zan gina mai to amma naga wannan yafi girma, in da ita macace kuma gidan wani zata in har Abun yamaka ka karɓi wancen din nikuma sai in amshi wannan d'in sai in maka ciko. Farin ciki marar musultuwa ya bayyana a'fuskar Baba'na, take ya amince da maganar mutumin. Haka Alhaji nan ya ɗaga wayar shi, ya kira wata number yayi magana ya kashe, dan danan muna tsaye sai ga wasu mutane sunzo, suka fito mutumin ya kallesu yace kuyi ma filayen nan kudi bil hakki. Dillalan suka shiga suka dud'duba suka tsallaka suka duba nashi anan suka dawo suka ce Alhaji wannan babbar gona ce, Abun da kudinta zai kama munaga million sha biyar ko sha hudu, shikuma filinka zai iya kama wa million biyar ko hudu da rabi. "Alhaji yayi dariya yace to masha Allah, yanzu kai malam yana nufin Baba'na kenan, yace kasayi filina million biyar nikuma zansai naka million sha biyar in'yaso sai in maka cikon million goma. Nida Baba duk muka ɗimau ce Jin zancen miliyoyi, Baba yace an'barmaka Alhaji nan da nan akai komi, mutumin yace in ba damuwa mu bishi gidan shi ya bamu kudin. haka muka bishi ba tare da far'gababa, yabamu kudi cike da manyan jikku na na bacco, anan Baba yakwashi kudi mai yawa yabama dillalan'nan ya masu sallama suka rabu tare da shedama Alhaji zaikawo ta'kaddu shima a'bashi nashi, muka yo gida nida Baba'na munata murna, muna zuwa mukayi shagonshi dan bamu da inda yafi nan, shine wajen sirrinmu. _Muka shiga nida Baba muka kulle, nan na fara tsalle ina Baba munyi kudi wallahi ." "Baba yayi dariya yace Uwata kinyi kudi dai, wannan duka na kine wallahi babu a'bunda zanyi dasu, inaso in- in ganta rayuwarki dan nason mahaifiyarki bata sonki, duk ranar da akace bani a'doron duniya zata iya am'fani da wanna damar taga ta kassara rayuwarki, shiyasa nima na zabi wannan damar dan in in'gata rayuwarki.. Nan na fara kuka ina mamakin wani irin Uba Allah yabani, da bai damu da rayuwar shiba kamar yanda ya damu da rayuwa ta, bata farin cikinshi yakeba ta farin cikina yake.. "Na duk'a k'asa ina ma Baba godiya yace in tashi in zauna muyi magana ta fahimta." ""Haka na zauna ina kallonshi nace Baba ina jinka. "Yace Uwata mizakiyi da kudinnan? Nace Baba ina so kabiya makka kaje, kanan ina so infara sana'ar saida kaji dan inason kiwo Wallahi." Baba yayi dariya yace kai Uwata badai shirmeba, to tsaya kiji shawara ta a'nan. Naji zan'je makka ko dan sauke farali tinda Allah yabani iko amma tare zamutai dan bazan tai in barki ba, abu na biyu zan gina maki wannan fillin, sannan zansai maki wani filli dazai zamana kamar gidan gona ne, za a'samaki tsun'tsaye ko wane iri,tinda ga kan shanuwa har Abun da yakawo tan'tabara zansamaki kinji ko Uwata. Nai tsalle na rungume Mahaifina na mai godiya, nace Baba to Ammi fa.? "Baba yace ai'kinji tace haihuwa zatai ,sai mun dawo muga ni." Nace to Baba da kudin dinki na a'gyaramana wannan gidan namu mana. Baba ya amince! tin a'ranar da yamma yakira wasu suka shiga suka ga Abun da ake bukata sukayima Baba lissafi yabasu kuɗi suka fara yo sayayya. Washe gari Baba yacema Ammi ta shigo shagon'shi za a'ɗanyimana gyare- gyare, Ammi tace Allah ya kiyaye ta zauna kusa da ni, tai tafiyarta tallar ta ko kunya babu, ga tsohon ciki dan ma tana do guwa ba a'gani sosai. Sosai akaima gidanmu gyara nagani na faɗa har kyaure aka canza, aka fidda ɗakin Ammi, dana Baba da nawa, ga tiles wajen yasha kai kudi sunyi, rana daya a'kayi a'kamana har fenti , da daddare muka shiga muka samu muka kwanta, washe gari nida Babba mukaje kasuwa mukayi sayayya a'kasama Ammi gado da kujeru, nikuma ka tifa babba, Baba ma ka tifa kawai ya saya sai yasaiman babbar waya yasai karama yasaima Ammi ma karama, atakaice dai sabuwar rayuwa muka fara dan har kayan kallo yasaiman yar karamar tv ta bango da star time yama kalaman. Koda Ammi tadawo taga yanda a'kaima ɗaki ta daka wani tsalle tare da bugo ashar tace wai ina kuka samu kudi haka?, ku kayi wannan gyaran hadda wani gadon munafurci kuna nufin kudin wakar ne ko-ko. Baba yayi banza da ita ya kyale, tagama Abun ta ta shige ɗaki tayi shuru,.muka kulle ɗakunan mu mukaje shagonshi da yasanya shima akaimai gyara muka ga komi yatafi dai-dai,nan yaceman muje mukaima wannan mutumin takaddu "haka mukatafi mukaje har gidanshi muka kai mashi Yayi ta kallona har yakasa hakuri, yace ma Baba wai Amma auta ce ko? Naga duk inda zaka malam saida ita . Baba yayi dariya yace aa Alhaji ta fari ce, na zaɓi hakanne kawai dan na tsuwata da kuma kwanciyar hankalinta . Alhaji yajinjina ma Baba sosai yana ganin duk yanda ya keson ɗanshi ga wanda yadamashi yashanye. Baba yace yawwa Alhaji dan Allah kukuka son ta kan gari, inaso zan saya ma Moopy wani fili tana buk'atar tayi gidan gona Alhaji yace abu yazo cikin sauki inada wani fili a'nan kwado in kunada buk'ata sai muje kuga ni tinda bana komi. ""Baba yace muje!!! haka mukata fi mukaga wannan filli ba laifi babbane sosai kuma a'bakin hanya yake, Baba yace Moopy kina son nan? nace eh Baba wallahi ina so dan wurin yaman fiye da wancen na goruba."" ""Baba yacema Alhaji yallabai wannan yamata tace. Alhaji yace" ba matsala Amma wannan million daya nasaye shi satin daya wuce, kana iya maidaman kudin. Baba ya duka yanama mutimin godiya, Alhaji ya ɗagoshi yace bakomi Wallahi mun zama ɗaya, bani ma number wayaka? Baba yabashi sukai sallama. A"Takaice sanadin hakan shak'uwa da yawa yashiga tsakain su har sukazama Aboka komi Baba zayyi saida shawarar Alhaji nan,da har yau banson sunan shiba. Baya wata biyu anyi nisa da fara ginaman wannan gidan, inda Alhaji yadauki nauyin masu ginin dan masu yima yaron shi sune sukeman nawa, dan har an'kusa rufe kwano sama, anyi komi hada bene nace inaso dan ina maseefar son bene. Muna zaune shago muna ďinki nida Baba sai ga wata dalleliyar mota tayi parking akusa damu, mukai tsaye muna kallon mai motar har ya bude yafito, Tare muka mike tsaye nida Baba nace yaya Rafel........✍️ 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 ZAMAN TASHA 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ NA UMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘💘❤️ 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* 🅿?3️⃣7️⃣&3️⃣8️⃣ """Rafel daya zama Babban mutum ya kalleni cike da mamakin girman danayi Ya ce "Moopy kina lafiya ashe haka kika zama!." "Na sakar mai murmushin da in kaga inayin shi to da Mahaifi na ne, na gaisheshi "ya amsa," na kalli sa'shin da gudan yake d'ansu biyu ne, in ban manta ba shine mai latsa computer nan, na gaida shi ya amsa min cikin kulawa.. "Baba Ya ce" sannun ku da zuwa yan samari." "Rafel ya sosa kanshi dan yama manta da Baba.." Ya ce" yawwa Baba "ina wuni". Baba ya amsa cikin kulawa tare da basu wani table yace su zauna akai. Basu musa ba suka zauna" Baba yabude ďan fridge din da yasaya saboda masu kawoman d'inku na, ya d'akko ruwa ya d'ora akan flat yabasu, "sukayi godiya suka fasa suka sha. Bayan sun gama "Rafel yayi gyaran murya tare da du'kawa kasa yada fa kafafuwan Baba Ya ce "baba a'karo na karshe nazo neman Alfarma awajan ka... Baba , dama tasamenu zamuyima wani babban d'an siyasa waka, "Baba duk macen da tazo zamuyi tare sai in raina ma sautin ta, "Baba dan girman Allah kataima kaman Wallahi Mu Marayu ne nida k'ane na ka ganshi nan sunashi Fahad, Muka d'ai iyayen mu suka haifa...In Allah yataima ka mamu bakaramar samayya zamuyi ba... Baba "Ya ce Allah sarki Allah ya gafartama su da namu baki ďaya". A'zahirin gaskiya d'an samari ni nayi niyyar barin ta duk sadda kazo a'karo na ba a'dadi, zan bar ta tama ka wakar kamar yanda ka keso, ada d'in ma na fad'ama ba zanso ta hada iliminta da wasu wakoki ba, amma a'yanzu nason Uwata zata iya 'karawa da kowa ta wannan fannin bani da haufi, sai dai har gobe a'bunda nikeso in fadamaka bazan iya barin ta ta tafi wajen ka ba Ita kadai...Amma namaka Alkawari zan dinga kawota dan dama yau zanje in'sawo machine, kaga fad'uwa tazo dai-dai da zama kenan . Rafel "Yace Alhamdulillah!!!Wallahi Baba nama rasa da bakin da zan gode ma ni hakan ba matsala bane a'wajena indai zaka bartan.. Baba Ya ce" na bar ta Allah yasanya ku fara asa'a, Allah kuma ya tsarka'ke halshenku daga fad'in abunda ba dai-dai ba. Rafel "Ya ce Ameen ya rabbi!! Baba inba damuwa ina so mud'an fara bitar abun a'yanzu, saboda a'gobe nike so mu buga wakar, jibi kuma a'fitar da ita Insha ALLAH.. Baba "Ya ce wannan ba matsala bane, bari in'ba ku waje. "yakoma daga bakin kofar yayi zamanshi yana hango su... Anan wanda aka kira da Fahad ya dakko wata doguwar paper yabama Moopy, itama tari ke tana jin shaukin abun a'ranta.. Rafel ya fara duba rubutun cikin sanyin muryar da Allah ya hore mai ya fara sarrafa wakar kamar dan halshan shi akayi, bayan yagama yacema Moopy koza ta iya yinta akan salon da yayi tashi. "ta d'a tamai kai cike da zakuwa." Fahad ya kunna recording d'in wayarshi, "Na d'auka na fara sarrafa halshen na kamar wadda ta shekara tana waka, cike da kwarewa na ke zubo baiti " har wani juya kaina nake ina lumshe idona, Fahad baison sadda ya aje wayar akan cinyarshi ba, yabfara yiman tafi, dan na masifar tafiya da imanin shi ..."Rafel kam har hakorin shi na kurya ina kallo saboda fara'a, ina gamawa Rafel yasa ki kuka kamar yaro... Ya ce" wallahi moopy nason mu zamuyi na farko." Fahad ya kunna wakar!! Masha Allah Baba kanshi Yace dake waje dan yaji zazzakar murya ta a'cikin waya.... Rafel yafita ya durk'usa akan gwiwar shi ya fara ma Baba godiya kamar anyi abun angama.. "Baba ya mikar dashi tare da nuna mai bakomi yana masu fatan alkhairi." Sukaman Sallama cikin farin ciki suka tafi.! Washe gari muka hau machine d'in Baba sabo mukata fi Studio Rafel, haka muka dage mukayi wakar mu cikin farin ciki da jin dad'i, dan sosai ni kaina ni kejina a saman gajimare.. Bayan sati d'aya Ammi ta sauka, tasamu d'an ta Namiji mai kama dani sosai..Ranar suna a'kasa mai suna Aminullah, zoka ga murna wajen Ammi ta haifi Dan Albarka, d'an da ba lau-layi." sosai Baba ma yayi murna nikai na ba a'barni a'bayaba har kaya nasai ma Aminu nai ma Ammi d'inki mai masifar kyau naba ta, haka ta amsa ba gode bare nagode a'ranar soye Ammi ta zauna zata fara soye nazo zan kamama ta ta kwabeni, tare da cewa ban isa in samata hannu acikin aikin sunan Dan Albarka ba.. Haka na koma gefe na raku be ina jiran Baba yafito daga toilet mu koma shagon mu, Bayan yafito ya cema ta kibata ta yimaki mana! Ammi Ta ce" ban'so, ina amfanin hannuwa na . Baba Ya ce" Uwata muje! Haka ya tasani gaba muka fito. Muna fitawa mota na fakawa," Rafel ne da kanan shi Fahad suka fito ko wannan su bakin su a'washe sukayo kai na, Fahad harfa daka tsalle ya rungume Yayan shi Ya ce" Yaya fad'a mata.." Rafel yayi dariya Ya ce" Baba abamu wuri muzau na." Baba ya bud'e shagon muka shiga suma suka shigo "Rafel ya zube kasa ya fara kwararo ma Baba Addu'a, tare da faďin Baba wallahi abu ya samu karb'uwa ya kar kace ya fiddo key din mota Ya ce" Baba ga Abun da aka bamu guda biyu na d'auki da'ya na ba Moopy daya, sai kuma kud'i million d'aya gasunan zan dauki rabi inba ta rabi.. Baba ya jin jina Abun tare da jin farin ciki a'ranshi Yace lallai Uwata an'fara abu asa'a, Allah yayi jagora, amma anan wajen bakai rabon adalci ba gaskiya ina na shikuma dan uwan naka ? Rafel ya sosa kai" Yace Baba har na barmai wannan motar ni zan dauki sabuwar, kana kuďin danasa mu zan bashi wani abu." Baba "Ya ce " ba haka za aiba!! kai ka dauki dubu dari hudu, kaba Moopy dari ukku, shima a'bashi dari ukku.. Haka kam akai Fahad harda duka wa yaman godiya, rana daya sun samu manyan kyautu'tuka," nace masu bakomi." Rafel ya fiddo wasu Paper's yasa ke ba Baba "Ya ce "Baba wannan ma wata kwangilar ce muka samu zamu sake wasu wako'kin". Baba Ya ce "kai Masha Allah! Allah yasanya Alkhairi ya kiya'ye halshen ku.. suka amsa suka mana sallama muka rabu cike da farin ciki.. Baba ya kalleni" yace Uwata kinga Abun Allah ko. Insha Allahu saikin zama Abun da Duniya zatai alfahari dake, yanzu mu kulle shagon nan muje wajen ginin ki muji akwai wani Abun da ake bukata, kinsan kuďin sunfara kasa yanzu bai fi million d'aya ba, dan ma munfitar dana tafiyar mu hajji. "Nace to Baba duk yanda kace." Baba ya tashi ya fiddo mashing dinshi na haye muka tafi har goruba, muna zuwa muka iske Alhaji nan tsaye yana daukar gidan dake opposite da nawa photo, yana ganin mu ya k'araso wajen Baba yana maida wayarshi, suka gaisa.. "Yace ma Baba wallahi kana raina yanzu nike da burin kiran ka.." "Baba Ya ce" ikon Allah Alhaji Allah yasanya muji alkhairi. Alhajin Yabce" ameen Alkhairin nama, Wallahi kaga gidan d'ana yau an'kammala shi kasancewar jibi zai shigo nageria, to an samu kaya da yawa wanda sukai saura nace ma ma aikatan nan,su kwasa suciga ba da gina ma Mufeeda, to kaga cikin ikon Allah abu yayi har sun hada komi penti ya rage. Baba yasaki baki yana kallon Alhajin "Yace Alhamdulillah wai kana nufin cikin wata daya har an kammala gina gidan nan ? Alhajin yayi dariya tare da "cewa k'araso kagani" yayi gaba muka bishi a'baya yana zuwa ya tura kyauren yashiga muka bishi Masha Allah nace ganin yanda gidan ya mugun tsaru komu an'sanya harda shukoki masu maseefar kyau da wajen arbana motoci, gidan baki d'ayan shi flat guda ne.. Haka muka shiga d'aku nan muka ga falo biyu ne sama da kasa, daga sama akwai dakuna biyu k'asa ma d'aki biyu a tak'aice dai wajen ya maseefar hadu wa dai-dai da benen gidan abun kallo ne . Baba ya duka ya fara ma Alhaji nan godiya, tare da dauko key d'in motar da a'kabani yaba Alhajin" Ya ce "Alhajin yace kasama ta Albarka yau aka kawomata shi. Sai naga Alhajin yayi kicin-kicin da fuska tare da cewa ma Baba wai kana nufin saurayin ta yamata kyautar mota? Baba yarike haba" Ya ce all6ah yakiya ye Alhaji taya saurayi zaima budurwa kyautar mota a'a Wallahi waka ta fara shine sukayima wani dan siyasa wakar yabasu kyautar Abun." Alhajin yarike baki tare da cewa yo malam ai wajena akasai motocin nan wallahi, kason sana'atane, tabbas Sanata bello awaje na yake sayen motoci shekaran jiyama ya aiko aka dauki wayannan guda biyu ko, kai nakau yi maki murna ashe ke ki kayi wannan wakar data zaga'ya Duniya cikin sati d'aya nikai na dabana sauraro nakau saurari wakar nan wallahi, Allah ya'kara basira. Baba yace ameen Alhaji. Alhajii yami komin key din "Yace Dota Allah yasanya Alkhairi, wato sabon gida sabuwar mota ko? Nakar ba nai dariya muka fita! Baba kece man Alhaji to yanzu wazai yi fentin dan gobe zan kawo kudin. Alhaji Yace ba matsala kawai kaba da gobe ma war haka zaka iya zuwa ka iske an'gama. Baba yazaro dubu dari ukku da a'kabani yaba Alhajin tare da cewa ina fatan sun isa.. Alhaji Ya yi dariya tare da zarar dubu dari da hamsin yamikoma Baba dari da hamsin, "Yace "wayan'nan sun isa, dan ma za a'hada da wayarin din nepa da sunyi yawa". Baba Ya ce "to Masha Allah! Allah ya'kara zumunci sai goben in munzagayo. Alhajin Ya ce" bakomi Allah yakaimu' Muka hau machine zamuyo gida muna yaba mutuncin mitumin" nace Baba gaskiya mutumin yasan ya gudum'muwu sosai"Baba Ya ce" ai Uwata badan Abun da ya bada ba da ina tabbatar maki da cewa Wallahi sai million din nan tashige, babu Abin da zamu mashi sai fatan gama wa da duniya lafiya, ko bayan raina Moopy ban amince kiyi watsi da mutumin nan ba, ki ďaukeshi tamkar Uba kin ji ko?" nace to shikenan Baba Insha Allah ". Munyo nisa da tafiya munzo Kofar Durbi "nace ma Baba wow Baba kaga wasu daka dakan kujeru a'cen da gadon su.. Keeee Baba yaja burki muka juyo muka dawo wajen masu kujeru nan, kamar wasa muka shiga muka tambaya suka hadamana kud'in harda na gadon dubu dari takwas, sosai muka yaba da saukin su dan sun maseefar hadu, harda dinning dinsu Baba yazaro kudin nan yace gobe za akwashi kayan zamu ciko sauran. Nasaki baki ina kallon Baba nace haba Baba mizanyi da wayannan Uban kayan saikace Amarya? Baba yayi dariya "Yace Wallahi Uwata jinki nike kamar jaririya sabuwar haihuwa. In Allah ya yarda bazan bar Duniyar nan ba saina ga Rayuwar ki ta ingan ta. na share hawayen idona namai godiya muka hau mashin din mu muka tafi. Washe gari ina gama dunkunan wata Hajiya data kawoman na bata, Baba Yace infito mu wuce.. Haka nafito muka biya muka ba masu kaya cikon su Baba Yace a'biyomu da kayan, haka suka loda ma motar su kayan ta biyo bayan mu har Gidana. Muna zuwa muka an'gama fenti gidan yayi fess, akamasu fenti kala d'aya dana gidan dan Alhajin nan, wato farin fenti sai get din akasa baki, ba k'aramin haska Unguwar gida jan nan sukai ba muka shiga mukaga ba kowa sai wani saurayi tsaye fari sol mai maseefar kyau ya zubaman idanuwanshi, na sakar mai harara dan baifiye son ana kallo na ba, ya nuna kanshi alamun dashi nike? na d'agamai kai "ya Langwabe kanshi alamun shagwaba..Ba k'aramin kyau salon yamai ba banson sadda nasaki murmushi ba na juya gefe . Baba ya k'araso wajenshi tare da bashi hannu saurayin yaki mikamai saima dukawa da yayi ya gaida Baba har kasa.. Baba ya amsa cikin farin ciki Yace amma kai D'an Alhaji. ne ko? Saurayin ya saki murmushi tare da cewa eh Baba nine d'anshi na biyu, suna na Imran, daddy Ya ce " in tsaya yason zaku k'araso, yana cen Gidan Big bro gobe zai zo ana ida sanya kayan dakina. Baba "Ya ce to Masha Allah, Allah ya kawoshi lafiya" ya amsa da Amin. Baba yace inba damuwa zamu shiga a'zuba kaya. Saurayin yarike baki "yace wane kaya bayan wanda aka zuba d'azu? Baba Ya ce" kaya kuma?kai ba nan ba dai wannan yanzu nasawo su. Saurayin zai magana sai ga Alhaji ya k'araso cikin Gidan da han zarinshi, ya kalli Baba Ya ce" malam yana ganku da kaya haka? Baba yace wallahi Alhaji bayan tafiyar mu jiya muka saye su shine yanzu muka biya aka taho dasu. Alhajin Ya ce" ikon Allah daba kai saurin saye ba dan nazubama ta wasu yau-yau dinnan suma a'kagama d'aurawa dan bana nan bane, kana aka tsallaka aka sama Babana nashi . Baba yasaki baki yana kallon Alhajin. Alhajin Ya ce" kumuje ai sai asanya palon kasa tinda wayan cen sama aka dorasu.. Haka mukabi shi saman bene Masha Allah na fara cewa, sadda muka shiga falon yasha fenti mai maseefar kyau onion color da milk, wajen yabada ma'ana ga fitulu an sanya wajen yayi kwal tamkar rana... Alhaji yahaye sama muma muka bishi har muka k'arasa , woow na furta da karfi har saida Baba yajuyo dan yadauka wani abu yasaman, wasu daka-dakan kujeru ne farare sol Royal masu masifar kyau, ga wata katuwar plasma data mamaye bango guda harda show glass, a tak'aice yah Ammar yanda kason ďakin amarya harda gado yasaman fari sol mai kwalliyar pink color..Banson sadda na ruga na rungume Alhajin nan ba, da banta ba tsayawa nai maganar data wuce gaisuwa dashi ba, nafara mai Addu'a tamkar yanda nike wa Baba na, tare da fatan Allah yabani Abun da zanmai wanda zaishi farin ciki. Ya d'agoni tare da zubaman idonshi Ya ce" karki damu Dota, kinson haduwar jini?to haduwata daku haduwar jini ce Allah ne yahadamu daku dan mu taimaki juna, wannan gudum muwatane ina maki fatan Alkhairi Allah yakawo miji nagari. Na dukar da Kai bance komiba, daga bayan mu naji ance Ameen Daddy yama kawomata gani nan tsaye. Muduka muka juya muka zubama saurayin da Ya ce mana sunanshi Imran ido. Alhajin Yayi dariya Ya ce" baka gajiya da zaulaya Imran, wato bazaka ma jira Yayan ka ya faraba kamin kafara ko? Imran ya sosa kai Ya ce "Allah Daddy indai zakaban inaso wallahi. Daddy Yayi dariya tare da cewa to bari kaji nason malam bazaima Maman shi auran dole ba, dan haka gaka gashi Daddy yajuya zai fita. Baba Ya ce" a a alhayji katsaya ayi komi gaban ka nidai in nine banda matsala nidai na bada mamana kina son shi ko?.. Banson sadda na ruga toilet na rufe ba dan sosai kunya takamani bantaba jin wani Ya ce" yana sona ba, saida naji ma tsaye kana naji ana bugawa," na bude kofar ina dire kafafuwa cikin shagwaba nafara fadin haba Baba yazakaban kunya gabansu.. Bashi bane yar shagwaba!!! Da sauri na dago kaina idona yasauka a kyakyawar fuskar Imran, Nai saurin sunkuyar da kaina k'asa tare da fara wasa da yatsun hannuna. Dan kunya takamani nasanya Baba ne. Imran Yace Mufeeda dan Allah ki kalleni kiman magana. Na d'ago dara-daran idanuwa na nasakasu anashi,cikin lokaci naji zuciyata ta aminta da Imran, araina ina yaba tsarin halittar da Allah yamashi. Imran yace Moopy kina sona?...✍️ Carasss 💃💃💃💃💃 Am happy today Wallahi I love you all my fans 🥰🥰😘 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 ZAMAN TASHA 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ NA UMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 🔔📚 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚* _{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_ https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo *⚜️©J.A.W📚🖌?* 🅿?3️⃣9️⃣&4️⃣0️⃣ ""Moopy ta kalleshi bata cemai komi ba saima k'ok'arin bi ta gefen shi Tayi tawuce. Imran yasha gabanta tare da fad'in "ban CAN'CANTA ba ko Moopy?shiyasa ko Amsa bazan samu ba ko? Na kaďamai kaina tare da "fad'in ba haka bane, dan Allah kabar ni in wuce kawai. Imran "Yace shikenan Moopy" ya bani hanya na wuce zuciya ta fal da tausayinshi dan da gani zayyi saukin kai.? Ina fitowa nagaa Baba na'karasa wajen shi nai tsaye ina sunkuyar da kaina kasa. Imran ya fito tare da k'arasowa wajen Daddy shi dake tsaye gefe "Yace muje Daddy bata Sona. Wata irin kunya ta kamani da har ban son sadda "nace kai Imran kaji tsoron Allah ba. Cikin sauri ya kalleni tare da fadin Moopy kina nufin kin amince?. Na rufe fuskata tare da komawa cikin palon. Sosai su Baba sukaji Dad'i wato lokaci guda ko ince rana guda Allah yahada ni da Mijin aure..Nan Baba da Alhaji suka tattauna Alhaji ya buk'aci ayi komi cikin lokaci, Baba ya nunamai baida matsala Insha Allah duk yanda Yace. Cikin kan'kanan lokaci shak'uwa mai yawa tashiga tsakanina da Imran a'koda yaushe muna tare a waya har Gidan mu yakan zo muyi zaman mu shago, bai tab'a tambaya ta miyasa bana zaman gida ba dan nafahimci mutum ne mai saukin hali baida yawan surutu a'kan Abin da bai shafeshi ba. Imran Shi ya mana cuku-cukun komi har mukaje K'asa mai tsarki nida Mahaifina mukayi ibadar mu cikin natsuwa na roki Allah yazaba'man Abun da Yafi Alkhairi dan'gane da rayuwa ta da Imran, ko kad'an ban yiwa Ammi Addu'a komi ba dan har gobe nidai ban yarda itace Uwata ba...Haka muka gama ibadar mu muka dawo gida. A ranar da muka dawo ko bacci bamuyi ba saboda masifar Ammi haka tai ta bala'i tana cema Baba na tsohon banza, ya turani karuwanci na samo kud'in da muka tafi Makka.. Da yake shima dan Duniya ne haka ya bini muka tafi ba ko kunya, sosai take ai'banta Baba nako ma gefe ina kuka jin Yan da Ammi ke wulak'anta Baba da yayi shuru kanshi a'kasa. Aminu ya rar'rafo wajena nasa hannu zan dauke shi ,Ammi ta bugaman butar kar'fen dake hannunta take goshina ya fashe, bakin cikin hakan yasanya Baba yin kanta zai kai mata duka ta goce cikin tsautsayi kafar Baba ta zame take ya fadi faduwar datazomai da tso'tsan da yayi silar zama Ajalinshi. Moopy ta fashe da kuka tana ganin yanda Baba yayi kamar a'lokacin Abun yafaru.. Ammar da idon shi ya koma kamar kuli dan girma dan sosai yake kuka kamar Yaro, ya bude baki zai magana saiji sukai an fyace majina daga bayan su, da sauri suka juya sukaga Tsohuwa zaune Tayi rashe -rashe bayan su tana kuka, ko kallabi babu a'kanta, jin sunyi shuru Tsohuwa ta d'ago kanta tace cigaba Dan Allah yar Caɓas.... Moopy ta share hawayen idon ta, tace Inna gida zan tafi mangari ba yakawo kai, kuma lokacin Sallah Yayi zan dawo wani lokacin.. Tsohuwa ta tashi ta ruga da gudu ta rufe kofar tare da dan'na key, sai da ta tabbatar k'ofar ta rufu sosai, tazaro key din tana gwadaman Moopy "tace in kin tashi ki ɗauka a'nan ta nunamata dan bantan ta dake cikin zane, ta bude Aljuhun ciki ta sanya, tare da rushewa da wani mahaukacin kukan da yasa Irfan ya fito da sauri ya k'araso yana tambayar ta ko lafiya?.. Tsohuwa "Tace matsa cen shege da kumburar'ra fuskar ka kamar giginya, Uban mi zaka iya yiman Azzalumi mai cutar marainiyar Allah, matsa kaban waje tasa ke sakin kuka" cikin kuka Tace "nace kici gaba.." Moopy da tin shigowar Irfan taji jikinta ba Dadi dan ta tsani Abun da zai K'ara hadata zama waje daya da mugun nan," Tace kiyi hakuri Inna ina buk'atar tafiya a'kwai abunda zanyi..." Tsohuwa "tace ke banason iskanci, karki ga ina lallashinki yanzu na baki kashi, ke kika kawo kanki ko Aljannun ki suka kawoki, A A zakiman iya shege, sha kurumunki nima Aljannu na zan san ya su mai daki kinji...? Moopy ta tashi tsaye tana kuka mai cin rai, ta nuna Irfan da hannu "tace muddum mutumin nan na cikin palon nan bazan iya furta ko kalma d'aya data shafi rayuwa ta gaban shi ba, Wallahi sai dai in kwana a'nan ta fad'a a fusace. Ba k'aramin tsoro ya kama Tsohuwa ba, dan bata manta a'bunda akai mata ba, har yanzu bata iya d'aura kallabi, dan mugun ciwo kanta ke mata, ga kuka tana tayi kan yasake tsukemata. Tsohuwa "tace kiyi hakuri kai Irfanu koma ɗaki kan in'sanya taci Uban ka" Irfan yayi tsaki tare da shigewa ďakin shi yayi kwance yana wani tinani dan gane da bayyanar Moopy mawakiya, Fatan shi dai Allah yasanya kamin lokacin fuskar shi ta sace.. Moopy zata fara magana sukaji ana buga kofar da mugun karfi, tare da fad'in abude! abude!! abude!!! Ba lafiya Tsohuwa ga yan wuta sun bayyana, wayyo Allah nah kun shiga ukku , nidai nayi nan zasu balbakaku Modibbo ya fad'a da mahaukacin ihu.. Da gudun bala'i Tsohuwa ta tashi tana fad'in na shiga ukku Modibbo miyafaru? 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ ZAMAN TASHA 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ NA UMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️❤️ 4️⃣1️⃣&4️⃣2️⃣ """ Modibbo "yace inkin bud'e da wuri kya'gani, dan Hurawa zanyi sama Wallahi". Tsohuwa duka jikinta yad'auki rawa ta fara la'luben Aljuhun data jefa key din kofar, da kyal ta ganshi rawar da hannunta keyi yasa takasa bude kofar, kawai ta saki kuka tare da dawo'wa wajen Ammar da kanshi na kasa har lokacin hawaye yake," tace Ammaru." Da sauri yatashi tsaye zai magana! Tsohuwa ta sanya iya karfinta ta kai mai naushi a kirji, tare da fadin kai kam akwai dan banza sai kai man zaune kana kuka, kamai da idonka kamar bututu gidan mai sai zuba yake, kanajin an'ce yan wuta a'gidana baza ka iya tashi ka bud'emamu muga a'bunda ke faruwa ba, in sukaja mana bala'i fa? kafa sani sarai bamu da nisa da Makabarta.. Ammar ya dafe saitin data naushe shi ya karbi key din ya bude kofar, zai dawo ciki ya zauna Tsohuwa taja hannunshi da karfi tare da fadin mai jego ma taci ubanta, shikenan bazaka fitaba sai ni ka keso in'fita, da zaka lallabo kadawo ka zauna? Ammar "yace haba Tsohuwa kin'son haukan Modibbo sarai, yanzu haka bawani abu bane kawai za'izo ya d'agama mutane hankali. Timm!!! Sukaji an'fado dakin!!da sauri Tsohuwar ta tashi zata ruga modibbo yace garkame-garkame Ammar yan wutane Wallahi sai turiri suke.. Ammar ya da kamai tsawa tare da fad'in wai su waye yan wuta ne?.. Tsohuwa daga bakin kofarta "tace ka leka mana kagani, katon banza kai, ka tsaya palo kaki fita... Ammar ya zura takalmanshi Moopy ma ta bishi a'baya, daga nesa Tsohuwa taga Moopy ta bishi aguje ta fito tana "fadin Wallahi baki isa ba, saikin karasaman, dama rabo na da kuka na dad'e ina bukatar in'tsiyayyar da duk wasu hawayen da suka taran ma sukai datti,sabbi nike so su taran'man. takamo hannu Moopy ta rike gam har suka karasa harabar gidan, inda suka ga ba mai Gadi sai kofa a wangale. Ammar ya kwalama Modibbo kira tare da "fadin kai Modibbo fito banga kowa ba". Jin anyi magana yasanya Modibbo daya shige cikin la bule fitowa har harabar gidan,"yace Wallahi Amiru Yan wuta ne miye riba ta in nai maku KARYA. Ammar zai magana sukaga wasu Samudawa su biyu suna shigowa, sunsha uniform dinsu jajjaye suka doso wajensu," Tsohuwa ta rike kugu tana fadin AA dama kune yan jahanama ne ko yan lazza .. Daya daga cikinsu "yace Auzu billahi" haba Inna, ya daga shigowarmu zaki ai'bantamu mu yan gyaran wuta,ne.. Modibbo "yace karya kuke ceman kukai yan wuta ne ku". Daya daga cikin su "yace kam bala'i muzakace ma Yan wuta? lallai baka da hankali,da bakina da naka nacema yan gyran wuta ne, Alh Khabir ya ai'komu zamu kara maku Waya guda wadda bazaku taba rasa wuta ba, kullum zaku kasance cikin haske, shine zakace nace ma Yan wuta . Tsohuwa 'tace au Yan wutan dai kenan, da gaskiyar Modibbo .. D'an Nepa ya gilgiza kai tare da cewa Bulama mufara a'bunda ya kawo mu, wancen Mahaukacin zai b'ataman rai, kason kiwon kauye ne . Wanda a'kacema Bulama yayi dariya suka fita suka d'akko dogon Tsani suka shigo dashi, Tsohuwa ba tace komi ba, hakama Ammar idonshi a kasa yake Moopy kuma hawaye kawai take,hannunta na cikin na Tsohuwa tai mata mugun ruko.. Sun kai tusani wurin daya dace su had'a wayar bulama da yafi tsawo da kwari, ya haye cen sama, ya yinda abokin ai'kinshi ya rike tsanin sosai dan gudun samun matsala . Daga sama Bulama "yace Basho sai ka kawo'man flower zan d'aure wata waya nan. Wanda aka kira da Basho "yace to sakko ko lafiya lau zaka iya tsayawa.. Bulama yayi dariya yace haba kamar wanda ya fara aiki yau, miu ai sai dai mu gwadama wani ai'kin nepa Wallahi. Basho "yace to ai shikenan" ya saki Tsanin ya fita da sauri. Wata irin dariya ta kama Modibbo dan wani abu ya tino, da sauri yabi Basho ya rufe get din,duk su Tsohuwa suna cen duniyar tinani basu lura ba. Modibbo ya zagayo ta cen bayan gidan harya isa wajen tsanin, Bulama bai lura ba yana ta yan wake-waken shi tare da kod'a kanshi,na su gwanaye'ne. Modibbo ya lalla ba ya dinga hawan Tsanin a'hankali har ya rage saura step biyu ya cimma Bulama, Modibbo yayi wani murmushi tare da d'aure fuskarshi a'hankali" yace kai Bulakus ka taka man yara'na da Matata na ba y'arta no-no, kabi tasaman ta yau zan cirema no-no uwa kam tinda kai mahaukashi ne, ya 'karasa cikin maganar su ta Fulani.. "Jikake kurrrr cikin Bulama yawani irin juya, dan bakaramin furgi ta yayi ba, yafara k'ok'arin juyowa Modibbo "yace juyowar ka dai-dai take da makanshewar ka dan buhun ubanka. Jikin Bulama ya fara rawa dan ya tabbatar Aljannun ne ba mutum ba, saboda ko kad'an baiji haurowar Modibbo ba, saboda Modibbo baida nawie Bulama" yace wattaba'una ma tu-tula shayad'iya ala mulku sulaiman.... Modibbo "yace kana kara magana zanyi majajjawa da kai in she'ka ka da k'asa, wato kazo gidan mu shine harda cema 'Dan gidan mahaukashi makaryaci ko? bakai kace yan wuta bane? Bukama "yace Wallahi hakane Ifritu" amma kayi hakuri bazan kara ba. Modibbo "yace to ya labarin no6no matata daga Ratattaka Rabi da tsani..? Bulama yace wallahi bansani ba Ifritu, amma zan sawo mata kindirmo kasuwa sai a'sanya ciki in'kaita asibiti a'juye sai a'd'inke.... Wata mahaukaciyar dariya Modibbo yasanya, tare da fadin au dan banda kishi sai in'bari a'taɓata ko?yanzu ni keso ka biya ta in'ba hakaba zan je gidan ka in ciro na matarka in'dasamata yanzu. Bulama ya kece da kuka yace haba Ifritu Minal Jinnu dami zanji? da rashin haihuwar da batayi koda kayan a'latun da zaka cire? dan Allah kayi hakuri bari in sauka nabar ma aikin WALLAHi. Modibbo ya daka mai tsawa "yace WALLAHI ka juyo saina makanta ka har a'bada, kashi gaba da ai'kinka d'an banza,da wani ɗuwawunka kaaua kasa kamar na kura, ubanmi yasa kake ɗaure Dan ƙugunka? Saboda kai ga kwarto ko... Bulama "yace Wallahi dokar ai'kice sai muntura rigunan mu cikin wando, munsanya belt ɗin nan mun ɗaure ƙugun mu... Modibbo" yace to kwance dan ubanka tinda ba dokar Allah bace, maza kwance." da sauri Bulama hannunshi na kyarma ya fara jawo rigarshi da mugun karfi,yama manta da sama yake," jikake rugugum Tsauni ya zame ya faɗo, wani irin ihu Modibbo ya saki daya jawo hankalin duk wani wanda ke gidan, dan kuf towar da sukai shiya fara yo kasa Bulama ya biyo sh,i take ya sume, dan suma ba tama Modibbo wahala. Tare Ammar dasu Tsohuwa harda Moopy suka ƙaraso wajen da tsauri, suka iske Bulama kwance ya rintse ido dan shi yatabbatar ma da shikenan tashi ta kare, Yafado busa katifar Al'jannu," Ammar yayi kanshi yana f6adin innalillahi wa inna ilaihirraji un, faduwa kai ne? Ina abokin aikin naka.? Bulama yayi shuru dan yason yan uwan Ifritu ne ke mai tambaya . Ammar ya k'araso wajenshi tare da dan marin kuncinshi amma Bulama bai motsa ba. " Ammar ya lura kamar busa kafar mutum Bulama yake, yasa karfi ya turashi, tare da fadin kai tashi ka dan ne a'bokin ai'kinka, ya sake tura Bulama da karfi,tare da kamo fuskar na K'asan. Amnar ya zaro ido yana fadin Modibbo yaushe kazo nan ne? Modibbo bai mason kasar da ya keba" aguje Ammar ya ɗakko tiyo na ruwa ya kunna yafara ma Modibbo da Bulama wanka, take Bulama ya mike tsaye yana rike kanshi yana fadin Alhamdulillah yan agaji sunzo.. Modibbo jin ana mai wanka kota ina da ruwa ya fasa gigitacen ihu tare da fadin ai'shikena abun yazo, gani tsirara ana man wanka Gawa, Nashiga ukku ni Modibbo, yanzu a'haka za'atadani a'cikin Kabari, Malam Dan Barno, yaceman duk abunda ka mutu kanayi dashi za'atadaka, gashi nazo ƙeta na mace, wayyo Allah nah.. Jin yanata sambatu yasa Ammar dakamai tsawa tare da fadin wai miye haka,kake ma mutane hauka, bazaka buɗe idon kaba? Modibbo "yace taya zanbude idona bayan na zama Gawa. Tsohuwa da tin ɗazu tai tsaye batace komiba, ta karasa wajen butocin dake kusa na masu gadi,ta dauko lamba ukku tana zuwa ta kwalama Modibbo busa kai,tare da faɗin ubanka! kasa a'nata asarar man da ruwa.. Modibbo yayi Saurin bude idonshi tare da rufewa dan ruwa kawai ke shigarshi, Ammar nacen na kallon Moopy dake duke har lokacin tana kuka, yama manta da Tiyo a'hannunshi yana fesama Modibbo ruwa. Da kyal Modibbo ya ruga gefe tare da faɗin Amma Amiru bakada mutunci, kamar kasamu Gobara sai fesaman ruwa kake, jibi yanda cikina yakoma kamar kududufin garinmu, kayiman tatil yau dole na inje asaman robar fitsari ko nasamu saukin bala' in nan na yawan Bawali... Bulama dake gefe yana maida numfashi, yasamu da kyal yatashi zai tafi. Tsohuwa "tace kai Huhulahu dama baka iya ai'kinba kahau Tsanin? Bulama "yace aa ba haka bane Wallahi, na hau ban kula ba ashe ramin turwa na taka, shine nai masu ɓanna suka jehoni.. Tsohuwa ta zaro ido tare da fadin kaji Kazubi Dan Kazzabu, ai'na nike da Turwa iye? Dan Yarinya?ina naga Turwa? agidan nawa? Bulama zai magana modibbo yace" Nine nan na jefo shege, ɗazu ba makaryace yaceman ba gaban ki. Ammar yayi tsaki tare da cema Moopy muje anyi Sallah.. Tsohuwa "tace ma Modibbo ai'ko gayanan ka gane kai Azzalimine, dan gabaki ɗayan fuskar ka ta wulakance ta koma kamar ta kurciya Wallahi, dama ai'ni nason da walaki goro a'miya, kai-kai Modibbo kana ban wahala Wallahi shege gashi ka'ki tafiya sai kace d'ana, kullum fama nike dakai.. Tinda Tsohuwa tafara magana Modibbo ke kallonta yana kallon sama, dariya ta kufce mai yafara nuna Tsohuwa yana nuna sama.. Tsohuwar ta kai kallon ta saman dayake nuna wa bata ga komiba sai Yar Moli-Moli Tsohuwa" tace kai dan ubanka mikake gani wanda mu bama gani? Modibbo yakara kwashewa da dariya "yace Wallahi kanki nike gani kamar na namijin Moli-Moli cen ,ashe haka kike in'baki da d'an kwali hahahahahah... Tsohuwa ta zaro ido tare da nuna kanta, tasaki kuka tajuyo taima Ammar magana taga wayam babushi babu Moopy, take ta manta da maganr Modibbo ta watsa da gudu waje danta ga ko fita sukai, tana buɗe get Basho ya kunno kai yana faɗin wannan wane uryin iskanci ne,kunbar mutane nata buga gida. Tsohuwa "tace ubanka, wayaji ka matsa kaban waje da cikinka kamar tukunyar rodi,nace kaga wasu sun fita..? Basho "yace ina fa wani yafita da tini banshigoba, ai wallahi baccin yan canji nnan da tini nakama gabana. Tsohuwa batace komiba ta koma Palo, taga Moopy harta sallame sallayh tana ta kwararo Addu'oi hannunta sama idonta na zubda hawaye Tsohuwa ta sauke ajiyar zuciya tare da fad'awa toilet tai wanka dan jikinta tsami yakemata, tana fitowa tasa rigarta ta dauki hijjob tai Sallah. Acen wajekam Bulama naganin shigarsu yatashi ya shake modibbo yamai Dan banzan duka,kana ya sakeshi. Basho yakaraso wajen zai fara fada Bulama yafadamai komi Basho yace kayi dai-dai. Nan suka hada abunda zasu hada cikin sauri sukabar gidan, sukabar Modibbo zube kamar kayan wanki kasa yana kuka. Bayan sungama sallah Ammar yashigo palon tare da robar ice cream yaba Moopy ta karɓa tamai godiya tare da bude ledar tafarasha shima yasha nashi Tsohuwa ta fito wajen tare dafadin duk mungama ci gaba.. Moopy ta rife robar da bata wani sha sosai ba ta fara daga inda ta tsaya. Faduwar da Baba yayi taj awomai matsala babba dan take dukkan sashen jikinshi ya mutu. Bakinshima ya jirkice haka naita kuka ina salati ganin yanda mahaifina abin sona yadawo lokaci guda, shikanshi Baba yanataso yaman magana Amma ina halsheshi yakare saidai hawaye yay tayi . Na ɗauki wayata nakira Imran cikin kuka na shedamai halin da ake ciki. Bai wani jimaba yazo shima iya rudewa ya rude, yasanya duka karfin shi zai ɗauki Baba amma Baba yayi nawie sosai na ban mamaki, nakama kafar baoba yakama hannun haka muka fita dashi waje muka sanyashi motar Imran muka nifi Asibiti, muna zuwa a'kafito da gadon marasa lafiya aka ɗora Baba aka shiga dashi ɗakin da za abashi taimakwon gaggawa, sunjima sosai cikin ɗakin kana likitocin suka fito, ɗaya yace ma Imran ɗanshi ne kai.. Imran yace eh muduka yay'an shine. Likitan yace ku biyoni office yayi gaba. Haka muka bishi inata kuka Imran na rarrashina Muka shiga muka zauna, munajiran muji abunda zaice.. likitan yashare gumin dake tsattsafowa daga fuskarshi ya kallemu tare da fadin kunson ita kaddara ba a'tayanda bata zuwa, kuma duk wanda yayi Hakuri sai Allah ya masanya ma da Al'khairi, gaskiya Mahaifinku nada matsala dama ta Hawan jini, dan jinin shi ya hau sosai mafarin faɗuwar da yayi ta zomai da tsosai, a'yanzu haka maganar da nike maku gaskiya yasamu matsalar shanyewar ɓarin jiki, amma zamu barshi yaɗauki kwana biyu muna kula dashi zuwa sati biyu, zamu dan faramai gashin kashi mugani. Sosai nike kuka jin abunda yasamu Mahaifina,naita tinowa da ko ɗazu zaune muke muna fira cikin jirgi, da ƙafarshi ya sakko da kafarshi yashiga gidanshi amma cikin awa biyu sai gashi tsautsayi ya af'kamai, Allah kenan mai yanda yaso aduk sadda yaso. Imran yamai godiya tare da biyan duk a'binda aka kashe, ya bukaci yanason amaida Baba Aminity dan matarshi tai jinyarshi hankali kwance.. Likitan "yace ba damuwa indai zaku iya biya. Imran yace ba matsala washe gari aka maida Baba Aminity inda na koma giufa na faɗama Ammi abunda yafaru,ita kanta tasha jinin jikinta taceman bakomi zataje an'jima, da yamma ta shirya tare da kwasar kayanta tantafi asibitin ta kwana, da safe bata tsaya komi ba ta dawo gida nakoma cen na yini Ammi tazo ta kwana haka nike zaman jinyarshi, Baba baya iya komi sai an'mai ko wata bukata zaiyyi anan yakeyinta sai nadawo gida nafadama Ammi akan Baba yayifi fitsari ko kashi. bataceman komi zata tashi ta tafi ta gyrashi tai dawowar ta Har saida muka samu sati biyu Imran da Alhajin shi keta hidima da Baba, an'mai gashin kashi saidai muce Alhamdulillah, bad'an laifi Ammi tazo ta daina kwana dan tace zata fita ta dinga nemo na abincin dazataci ita da ɗanta, bazata zauna waje dayaba dan tsautsayi ne. Aranar da akabamu sallama Imran ya mai domu gida nai ma Baba shimfid'a ɗakinshi aka kwantar dashi, Na biyo Imran na mai godiya" yaceman ba komi yiwa kaine sai munyi waya. Ina shigowa gida Ammi tayi man wata shakar wulakanci tare da cewa ta sake ganina da wannan kwarton yaron saita kasheni ,nacemata ba kwarto bane wallahi taimakona yake, taja kunne na tare da fadin" kin daiji na fadamaki in kika kara bani bake "nace mata to " Bayan sati biyu abubuwa sun damu rayuwata na farko dai amymi ta kori Imran dan dakanta tafita ta wulakantashi, yaman waya tare da fadin inyi hakuri in'kula da Baba zaibar zuwa .nasha kuka na nagode Allah tare da fadin yanzu Imran wazai dinga kaishi Asibitin duk sati? Imran yace Insha Allah zata sassaf ko, zandinga kashi ko wasu su Fiddoshi sai in'kaishi . Haka mukaita rayuwa yau da dadi gobe a'kasin haka, har wata rana muna waya da Imran na nunamai gaskiya gidana zan koma da zama, dan Ammi tana matsaman kuma inaso in koyi mota tinda ina da ita.. Imran ya goyi bayana da daddare ammyi ta tafi yawonta Imran yazo yatayani kwasar Baba, nima na had'a kayana nakwashe komi nawa harda keku nan ɗunkuna na, na ɗorama a'daidaita sahu sukabi bayanmu har goruba, nayiwa Baba shimfida ɗakin kasa, Imran ya ajeshi muka zauna muka fara magana nidashi akan inaso in iya mota gaskiya, kuma inaso in samu wanda zai dinga kulaman da mahaifina tsakani da allauh zan biyashi kudi... Imran yace ba matsala zai ma Daddy shi magana. Washe gari saiga Daddy Imran dawani babban mutum sukazo suka duba Baba'na suka kawomana kayan bukata, Daddy ya yaba da shawarata tare daceman shima zai dinga zuwa akai-akai, ga wannan Baba labbo kanan mai gadin sune- zai dinga zuwa yana jinyashi,nikuma zai sanya akawoman Tsohuwa acikin masu aikin gidanshi muna zama da ita, nai mai godiya suka tafi a'kabarni nida Imran da wannan mutumin ,dayashiga ɗakin Baba yagyara mai jikinshi yacanzamai kaya yafita da nashi ya wanke. Baba nada wata biyu nakware da iya mota har lokacin bankara waiwayar su Ammi ba,dan d'unkuna na kawai nike inata tara kudina, wani lokacin kuma inje Studio inyi wakata in dawo dan lokacin nakware sosai banda burin daya wuce in Tara kuɗi mai yawa in fidda Baba'na ƙasar waje. Baba nada wata biyar cur da fara jinya, ina zaune da Inna Asibi Dake tayamu zama taceman kamar fa tari Babanki keyi. Da gudu Nashiga ɗakin zaro ido nayi ganin Baba ya...🥴✍️ 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘❤️❤️💘❤️💘❤️💘 ZAMAN TASHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 NA UMMY AYSHA 💘❤️💘❤️💘❤️💘💘 🅿?4️⃣3️⃣&4️⃣4️⃣ """"Baba ya k'usa fad'owa, a'guje Nai kanshi na tallabo shi ina jijjigashi tare da tam'bayarshi miyake so? Hannunshi mai lafiya ya dinga nuna man sa'shin da littatafai na da nike a'jiyewa saboda rubuta waka. cikin mamaki " nace Baba littafi zan b'aka? Ya d'aga man kanshi tabbacin eh . Da sauri na tashi na ďakko mai!!cikin mamaki yasake nuna wurin, nayi shuru ina nazari'n ko miyake kuma nufi " nace Baba rubutu za kai in'baka Biro? Ya sake d'aga man kai a'karo na biyu. "Natashi da sauri na ďakko mai na bashi, tare da samu na jir'kitoshi ta yanda zaiji daďin rubutun abunda ya keso in mashi . Ya fara Rubuntu tari ya sake sar'keshi, da sauri na d'auki ruwa na bashi,. ya k'afa kai wani ya shiga bakin shi wani ya fito, har'yasha ruwan Sosai,bayan ya gama yaci gaba da rubutun shi a'hankali ya d'auki 40mnt kana ya daka ta tare da kallona ya lumshe Idon shi,. "Nace Baba in d'auka?ya d'agaman kai alamar eh, "Nasa hannuna na ɗauka na fara karantawa kamar haka. (Assalamu Alaikum ya ďiyata abin Soyiwa aga'reni, ina mai baki hakurin akan rayuwar da zaki tsinci kanki nan gaba, amma ina'so kisanya ma ranki banine gatanki ba dama Allah ne gatan'ki,kuma shi zai shige maki gaba a'duk kan lamur'ranki na yau da gobe, kiyi Hakuri da halin Mahaifiyar ki, 'ki kyaleta ki ke b'ance kanki daga gareta, ko bayan bani ban'yardar maki komawa gidan ta ki zauna ba, inaso kibar wannan gidan da bata son dashi ba a'matsayin sirri, akwai sauran bayani zakiji a'wajen Alhaji kiyi hakuri ki yafeman, abu na karshe na roke'ki da Allah karki zama mai yawan kuka a'kaina, duk abunda rayuwa zata nuna maki ki ďaukeshi a'matsayin kaddara, ina sake jaddadamaki wannan gidan na kine ke d'aya, daga masoyinki na har a'bada Mahaifinki, ki yawaita yiman Addu'a ďiyata, Nagode da kotkarin da kukeman Allah yasaka maku da Alkhairi Bissalam) ina gamawa na fashe da kuka tare da fadin haba Baba yazakaman wanan abun dan Allah, harda doguwar takadda Baba kamar wanda zai barni. Na d'ago da idona fal hawaye na kalli Baba, take gabana yafadi ganin kanshi a'langa'be, bans'on sadda na jawo shi duka jikina ba na saki wani mahaukacin ihu da yasanya ina Asibi shigowa da gudu ba. ""Inna Asibi tai kai na tana duba hannun Baba, take ta saki salati tana mai janyeshi ta mai dashi akan katifar shi,ta sanya babban bedsheet ta lulu'beshi tana share hawayen ta. Duk abun da take da ido nike binta, zuwa cen jikina yafara kyarma tinowa da mutuwar Inna data Kaka," koda ina da kananun shekaru nason mutuwa. Na dago jaj'jayen idanuwana na. Zubama Inna nace mikenan haka ? Inna asibi ta share hawayenta tare da fadin" kiyi hakuri mufeeda kullu nafsin za ikatul maut, dan haka a'wannan lokacin Addu'a yafi bukata ba kuka ba"tafita daga dakin tana latsa wayarta... Duk maganar da take fad'a ba komi naji ba , nakai minti talatin ni banyi kuka ba bankuma motsa ba, Zuwa cen sai ga Alhaji a'gigice shida mutane da yawa, na d'ago ido na kalleshi tare da "faďin Alhaji kaji a'bunda Inna Asibi tace, daga yau bazan sake kwana da ita ba tinda batason Baba'na, ka gafa cewa take ya mutu, kenan tana nufin cikin kasa za a'sashi, Na fada cikin gushewar hankali, Alhaji shima ya fashe da kuka tare da fadin shikenan nayi rashin Aboki marar Hayani da bai ďauki Duniya da zafi ba, dan Allah Sirikina ka tashi yafada cikin kuka shima yana jijjiga Baba... Wani babban mutum da yasha manyan kaya da Cas'baha a'hannunshi "yace haba yallabai yakamata fa kadaina kukan nan kana k'ara rikita yarinya, gag'gawar sutur'tashi a'kaishi makwancinshi yakamata ayi." Tinda naji wannan magana tashi bansake tina komi ba har saida nakwashi kwanikka, ni ba matatta ba ni ba mai lafiya ba, ni dai naga wata Tsohuwa ba Baba Asubi ba tana jin'yata, amma bazan iya cewa ko ya take ba saida Alhaji yasa aka dungaman rubutu kana na fara dawowa hayyacina,bayan navdawo dai-dai na zauna naci kuka na gode Allah, ba mai rarrashina na hakura na daina, ban son kuma a'dadin kwana nawa Mahaifina garai ba, saida na tambayi mai kula da Baba dan nabar ganin tsohuwar nan, yau watan Mahaifina nawa? Yaceman yakai kuson biyu kana na'sani. Haka rayuwa tai ta tafiya bana um bana um-um, kullum daga gidan Alhaji ake kawoman abinci duk da bawani na kirki nike ciba, su Rafel kullum na zagaye dani suna ban baki, ban'kara ganin imiran ba ban kuma damu da in'son inda yake ba, saboda nayi rashin Mahaifi na hyakura banga wanda zanrasa ba in kasa hakuri. Na samu wata ukku cur cikin kunci daga baya na fawwala ma Allah komi na dawo naci gaba da abubuwan rayuwata, inda nazama hamshakiyar mawakiyar da duniya keji dani, har na kara yin Wak'a wa wani mutum yaban mota Babba, haka na had'asu biyu kud'ad'ena kuma na tambayi Alhaji nan daya zama Mahaifina duk sati yana leko ni ya tafi, nace'mai ina bukatar gina Filina zanyi Studio na kai'na." yace man ba matsala shi yataima kaman aka hada komi a wannan karon'ma yasake man gwaninta dan wasu abubuwan duk shi yasaman" har lokacin mutane murya ta suka sani basu son ni a'fuska ba, dan banda bukatar hakan, kasance wata mai ZAMAN TASHA abun zai zama tso'gwami. Bayan ankammala ginaman gidan gonata da Studio na fara zuba abubuwa kaji dasu kifaye Alhaji yace man ga mutumin daya kula da Bab'ana da yana jinya zai din'gaman gadi, in yaso y'ay'anshi dake gidanshi zai barman'shi ya dawo gida na yanaman gadi, na yarda da hakan dan nason Alhaji bazai man abunda bai dace ba, haka na hada Buzaye biyu Yaya da k'ane d'aya a'gidana d'aya a'gidan gonata. Fahad shiya zameman garkuwa Studio na komi shi keyi,yayinda Rafel yasamu wani yasanya Allah yasama sabon wuri na Al'barka cikin yan watanni manyan mutane suka fahimci wajen, take na dinga kwasar ciniki naita am'fani da ribar ina kara habbaka wajen harya zama yanda ni kes, nasamu manyan kud'ad'e agidan Gona ta, hakan yasa a'sace naje unguwarmu nasamu kusa da masallaci na bada aka'faraman bohol dan inaso yazama sadakhatul jariya ga Baba na,ina fatan Allah ya sanya ladar takai a makwancinsu shida iyayenshi, bayan an'gama mutanan unguwa sukai tasa Al'barka dan basu son wayayi ba dan ban'ba ma aikatan wannan damar ba, nashiga Unguwar dan Sallamar masu aiki,na fito kenan a'mota kamar daga sama naji an'saki salati tare da "fadin ba shakka, ashe tir'bar daya d'oraki kenan kamin yabar duniya . Da sauri na waiga naga Ammi ce da kaya a'kanta hannunta jaye da Aminu, "Na durkusa zan gai'data tace saboda bani na kawoki duniya ba ai'kwara kiman gaisuwa haka, maza to ki biyoni gida kamin in d'agamaki no-no. Nace subhanallahi ta sakar man harara tare "da f'adin wannan motar ubanwa yabaki? Nace wajen sana'atane a'kabani.. "Tace da kyau!! tayi gaba dole na fito na biyota muka shiga har gidan mu naita kallon gidan kamar zanga Baba, banson sadda hawaye ya sakkoman ba. Tsawa da Ammi ta dakaman yasanya na furgita na fada d'akinta jikina na rawa, nazauna kasa ina gaisheta bata am'saba tace yawwa kikace motar kice ko? kuma kin iya kenan.? "Nace eh Ammi nike janta. Tayi murmushi" tace to ai shikenan kinga faduwa tazo dai-dai dazama, yanzu tashi muje nan gidan Magaji mai gyaran radio. Naji daďin yanda Ammi taman hakan yasa na bita har gidan muka gaisa dasu tace dan Allah Big na nan ? Maman shi "tace bayanan Yar Fillo"da yake haka suke cemata, muka fito har munzo soron gidan Ammi" tace man jirani inzo" nace to nai tsaye ina mamakin canjin danasamu yau awajen Ammi, harna fara tinanin kila ta barni in dawo gidan, inci gaba da zama gabanta, kila tana tausaya man ne ganin Babana ya rasu. Ammi" tace muje ki kaini TASHA nan ta kofar Guga. "Nace to Ammi" Muka karasa wajen mota na budema ta baya ta hakimce, tare da zaunar da Aminu a'kanta ta namai wasa cikin farin ciki" sosai abun nasu ya burgini nace Allah yajikan Baba na. Na tada motar muka tafi har TASHA, muna zuwa Ammi ta sauka tare da ceman biyoni. Nabi bayanta mukaje tayi kwatancen wanda take nema, nan take suka had'ata da wani luteten mutum, yak'araso yana aa Yar Fillo akwai no-no. Ammi ta ďaure fuska tare da cewa tai'mako nikeso kaman, yarinya ce gatanan mota gareta, ina so tazama yar ZAMAN TASHA saboda ta nemo man abunda zanci nida Yaro na. Big yayi dariya ta yan duniya "yace an'gama ai ita har kar kuɗi ba mace ba namiji,dan haka in yanzu ki keso a'fara zamu fasa da ita kawai. Ammi tace ta kwana gidan sauki, sai dai kuɗin halak nikeso bana haram ba, bada motar nan ta taba da taku zaku bata, saiku dinga fitar wa. Big "yace ba damuwa, take ya juya ya jawo wata gof yayi parking d'inta wajena,"Yace shige akwai full lodi zamu aje taki anan in'kin dawo kya ɗauka, zaki biyoni a'baya. Ammi ta kallan ta daure fuska tare da cewa maza ki bishi yanzu nikeso ki nemo ki kawoman,dan nagama wahala nari ga nasaida komi nawa banda wani jarin kirki,maza kibishi kamin in tsinemaki, wato kin'ban wahala da cikinki yanzu kuma kin kud"ance ki nata faman shakatawar ki da kudin haram ko..? "Na fashe da kuka nace yanzu Ammi ni zaki kawo kice inyi ZAMAN TASHA ? kawai dan in nemo maki, Wallahi na maki Al'kawarin zan dinga kawomaki komi na rayuwa batare da na zauna a'nanba,saboda duk wanda ya ganni anan mutuncina da darajata zai zube.. Ammi tayi salati tare da faɗin shige kuje na cemaki kamin in maki Allah ya isa. Haka na shige mota ina kuka rai a'bace na figi motar nan batare da na tsaya jiran kowaba,ita kanta Ammi saida ta tsorata balle mutanan dake ciki, take TASHA ta dauki ihu suna "fadin Falau Yar Cara's, ba tasu nikeba haka na dauki hanyar Jibiya duk da banta ba zuwa ba, Amma nason hanyar da take. sosai nike gudu yan motar duk suka rude wasu harda kuka saida naje magamar Jibiya kana na sauk'aka, na juyo da jajayen idanuwana na tambayi wani saurayi ya gwadaman hanya, na yanka da su aguje har TASHA, ina zuwa TASHA wani yataso yace yawwa kece Big ya yima lodi ko? Nai banza dashi na fita na juya, mutanan nan suka filfito suna godiyar Allah, "nayi kasa da kaina tare da faɗin kuyi hakuri dan Allah, bawanda yaceman komi nafara ƙoƙarin shiga motar, mutumin yakawoman wasu mutane suna gama shiga ya mikoman kudi na karba nayi Katsina, anan na samu Ammi tsaye nayi parking din motar tare da fitowa na bata kudin zan shiga motana "tace idan baki dawo gobe ba Allah ya isa tsakanina dake no-no na da kika sha ban yafemaki ba. Zuciyata ta kafe banajin komi banko kalleta ba, nafada motana nayi gida, haka nasamu Fahad tsaye yanata zagaye ya Taso a'gigice ya tambayeni ina naje ?"ban b'oye mai komi ba na fadamai," sosai ya tausayaman tare da faɗin inyi haykuri da halin Ammi wata rana sai labari. Haka rayuwa tai ta juyawa nazama mai ZAMAN TASHA karfi da yaji, Ammi ta samu wani Tsohon mashayi ta aura, tare da sai da gidanmu batare da sanina ba," tace gadon Aminu ne zata juya;mai, ta tare gidan wanan mashayin banso hakaba amma banda yanda zanyi,mijin Ammi yawareta ita kadai wata unguwa wata rana yabi dare ya kwashe duk kuɗaɗen Aminu yakama gabanshi, tashin hankalin da Ammi ta shiga yakusa sata hauka, nidai kam ban ma son yazan cema ta ba nashareta naci gaba da kawomata kuɗi yanda take so, daga baya ta Dangana ta Hakura, tasaman dokar duk in zani in biya gidanta wani tsohon ɗakin ta wareman taceman ga kayanan in'dinga sawa rayuwar gwanjo tane kar a'ganni da masu kyau aki shiga motar.." hakan takasance duk in'zani zan biya in aje motana in sanya tsaffin kaya, ahaka har ammi ta haifi cikin da mutumin yabar ta dashi ya gudu nayi nayi in'bata kuɗin hidimar ta kiya, sai tamaidaman jigila so ukku arana a'haka har ta haifi Amina aka yan'kamata Ɗan a'kuya, yanzu maganar da nikema Amina shekara biyar Aminu nada goma sha biyu, kaji labarina yah Ammar. Ammar yace tabbas labarinki akwai ban tausai, dakuma ban mamaki, to yanzu ina Imran yake? Moopy ta daga ka faɗa" tace taya zan sani har yau ban taba tambayar Daddy shiba, dan gaskiya yanzu ya kan daɗe bai zo wajena ba saboda yanayin ai'kinshi. Ammar yayi murmushi tare da cewa ina zuwa.. Tsohuwa ta fasa kuka tare da fadin wallahi tallahi kece kece . ..✍️ 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘❤️💘❤️💘❤️❤️💘 ZAMAN TASHA 💘❤️💘❤️💘💘❤️❤️ NA UMMY AYSHA ❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘 🅿?4️⃣5️⃣&4️⃣6️⃣ """"" Moopy Ta'ce"nice mi? Tsohuwa ta share hawayen ta ta'ce ina zuwa bani Wayata la'tsoman Alh.khabir. Moopy ta karb'a ta gano Number ta kira. yana fara ring taba Tsohuwa ta'ce ya shiga. Tsohuwa ta'ce" barshi zai kirani baya D'auka in yaga nakira kan'tama rufe baki wayarta ta fara Ring ta tashi tashige D'akin ta tare da banko kofar tace Halo Khabir kana jina kuwa? Daga cen bangaran yace ina jinki Hajiyamu ina wuni? Tsohuwa tace kai tureman wunin nan yah banyishi lafiya ba kaganni nan nasha kuka daza atarashi sai yacika palon nan dan tinda nagama asuba nike kuka har yanzu bai tsayaba.. Alh yayi Dariya yace ikon allah Hajiya mi yafaru haka ko yan NEPA dana turo suka maki wani abun? Tsohuwa ta'ce" su D'in banza kai yaro ina yarin yar nan danayi jinya sadda babanta ya rasu ta kusa da gidan Irfanuuu... Alhaji ya'ce"eh nagane wannan satinma zanje ganinta tana nan lafiya lau. Tsohuwa ta'ce" nizan fadama kau tana lafiya ya zancen maganar ta irfanu yakamata fa ka fadamata gaskiya lamari tin kamin kazama dattijon banza a idonta... Alhajin yayi shuru yace Hajiyarmu wani abu ya farune? Tsohuwa ta'ce" yo abubuwa mana kai dai kaji abunda nacema inkuma kakiya alhaki na akanka tom.. Alhajin yace ash'sha Hajiya karki yi fushi yanzu haka ina abuja wani aiki yakawoni nafadama Irfam ya fadamaki dan nata kiranki baki dagaba. Tsohuwa tace ina wani abune shiyasa Allah yatsare sai kadawo ta kashe wayarta ta fito palo tana fadin yar Cakwal ba'inda zaki yau anan zaki kwana in mak.... Kantakarasa taga wayam ba Moopy ba a'lamun ta aguje Tsohuwa tashige D'akin irfan ta iske Ammar nata gogema irfan jikinshi da towel dan zazzabi yake. Taohuwa tace Ammar ya haka katafi ka mayar da itane? Ammar yace wace kenan? Tsohuwa tace uwaka yarinyar daka barmu afalo mana yar Cakwal. Azabure ya'ce wai kina nufin Bata gidan nan ne? Tsohuwa tace Wallahi bata nan! daga shiga in amsa waya na fito naga bata nan. Ammar ya'ce" ya ilahi dama neman hanyar guduwa take, bari in'bita mugani ko zan sameta gidan ta, ya fara k'ok'arin mikewa" IRFAN dake kwance magashiyan ya rike mai k'afa tare da fad'in kamani in'tashi Tsohuwa ta ya mutse fuska ta'ce" a'yaufa maza na jinya, an'sha dukan Aljannu jiki yayi tsami, kai Irfanu turai ta lalataka wallahi,da maza na haihuwa da banson uban da zakaiba ranar da zaka haihu, katon banza mai kashin wando." Irfan bai ce komi Ammar ma ya kamashi ya mikar dashi ya jinginar dashi akan gado yace bari in'dawo Bloody . Akaro na biyu Irfan yasake ruk'oshi tare da gilgiza mai kai idonshi fal hawaye yace zanje. Ammar ya zaro ido ya'ce ina? kason inda zani ne?.. IRFAN ya'ce" nacema zanje dan Allah ka kamani in mike tsaye... Tsohuwa ta'ce" oni yasu k'udirar sama liman da wawan zama, yau kuma lalacewar da tasameka kenan.kai Amiru kamashi ku tafi tare, da kabarshi nan kashi zaiman dan yabani aiki. Ammar yazo ya kamashi a'hankali suke tafiya dan jikin IRFAN kota ina ciwo yake,haka har sukaje parking lot Ammar ya jawo motarshi tare da sanya Irfan ciki,suka hau hanya Ammar ya'ce" gidanka zan kai ka dan ni zanshiga gidan Mufeeda ne. Irfan ya'ce" nima ka kaini in nemi ya fiyarta" na fahimci abunda nike mata bai kamata ba zan bata hakuri... Ammar ya gwalo ido yace Hmm saboda kaji Tarihinta ko, fahimci ko wacece ita ko? Irfan ya'ce" Wallahi Billahi ko D'aya ban sani ba, kuma bana bukatar in sani, zanyi dan Allah ne banga am'fanin wannan kiyayyar danike nuna mata ba. ka gafa ko son ganina batayi,in Na mutu a'wannan halin nason tana da hakki mai girma kaina, tinda har karyata na sakeyi. yafada hawaye na gangaro mai a'fusaka. Ammar ya jinjina maganar IRFAN suka dauki hanyar gidan Moopy, suna isa mai gadin ta ya'ce" masu ba kowa a'gidan ko Inna ma bata nan.." Ammar yayi mamaki sosai yace to ina Moopy ta fita?.. Mai gadin yace wallahi bansani ba, tinda rana naga wucewar ta har yanzu bata dawo ba. Ammar ya'ce" to shikenan!! ya tada motar suka tafi, a'tak'aice duk inda Ammar ya son zaiga Moopy a'ranar ya nema ya rasa,Hankalin Irfan yafi na Ammar tashi, dan sosai yake kwadayin ya ganshi gabanta yabata hakuri akan abunda ya kemata, amma ina ya makaro dan Moopy tayi nisan kiwo. CIKIN sati d'aya Irfan ya zabge ya lalace ga suma duk tamai yawa,ya nemi komawa mahaukacin karfi da yaji, yauma kwance yake a'd'akinshi na gidansu yana zane zane a paper, Mamy ta shigo tace Son wai kuwa lafiya kake kwana biyu baka fita ko ina, ko d'an Studio din kabar zuwa ko wakar kake rubutawa a'nan. ta fad'a tana d'akko takaddar gabanshi.... . Irfan ya kad'a kanshi yace aa nabar wakar ma har a'bada Mamy, saina nemi yafiyarta in'ta yafeman rayuwata zata dawo kamar kullum, banson mi yakainiba har na k'ara karyata na zageta, na zagi Mahaifinta,har yar TASHA nace mata...... Mamy ta saki halittu tana kallon ikon Allah! ta'ce" Irfan wai kana nufin so ne yasaka kuka haka? Irfan ya'ce" aa Mamy banason ta ko kad'an, kawai yafiyart a nike nema, na cuceta na mata ba dai-dai ba daga tazo yimana Taimako.. Mamy ta'ce" wacece ita? waye Mahaifinta da take baka wahala haka? tace bazata yafemaka bane!? Irfan ya d'aga ka fada ya'ce i don't know Mamy, banson komi na taba, naje gidan ta bila a'dadin amma bata nan, nason kuma ni naja har tai fushi ta gudu.sai dai matsala ta ban'son wacece ita ba, banson gidan iyayenta ba. in da take ZAMAN TASHA kawai nasani sai gidanta.. Mamy ta zaro ido ta'ce" wai kana nufin ZAMAN TASHA take? kuma gida gare ta ita kad'ai. inaaaa Impossible Wallahi kama canza tinani tin wuri kamin ka b'allo ma kanka ruwa, bazan taba Amincewa ba dan ko mahaukaci ya ganka ya son kafad'a a'tarkon So. Irfan ya'ce" Noo Mamy kidaina ceman haka, taya zan so Yar ZAMAN TASHA, har a'bada Wallahi ina ne mantane kawai dan sauke hakkinta daya rataya a'wuyana Rai a'ɓace mamy tace to naji, kuma ni Mahaifiyarka ban lamincema zarcewa daga nan ba kaji na fadama, kagama abinda zakai kazo kayi aski kazama kamar sabon kamu. zan baka sako ka kaiwa k'awata Hajiya Amina yar'tama Yusra ta dawo zaku gaisa da ita . Irfan ya kalleta ya'ce to Mamy kiyi Hakuri mana kina ta fushi. Tace ba komi tare da tashi ta fita fuska a'daure.dan ba taso yasamu damar son wata yarinya bayan tana da zab'in da tamai tin kamin yadawo kasar da zama. Yau takama Alhamis dai-dai da ranar da Moopy tai Al'kawarin bayyana ma mutane kanta . Karfe Hudu na yamma filin Kara-Kanda Stadium din shake yake da mutane bila a'dadin,manya da yara maza da mata kai harma da ma gidanta, bakaji sautin komi saina zazzakar wakar moopy da a'keta kunnawa. IRFAN na sahun gaba shida Ammar dan duk yanda yaso ganin Moopy halin dayake ciki yasanya yace da yafasa,da kyal Ammar ya matsamai suka fito badan ya soba, tinda yazo wajen gabanshi ke faduwa gashi taki zuwa har 5 takusa saura kwata," ya'ce Ammar barin wurin nan zanyi, kason banajin dad'i ko? Ammar ya'ce" kayi Hakuri mana in Biyar tayi ba tazoba sai mu wuce. Badon Irfan ya soba ya koma ya zauna yaci gaba da latse latsenshi a'waya. yana rubutu na neman moopy duk wata kafar sadarwarshi fatanshi Allah ya gwadamai ita ya sauke nawin dake kanshi.... Kimanin 20mnt yakama 5:05 DJ yasaki wani Mahaukacin ihu ganin wasu daka-dakan motoci masu numfashi na shigowa wurin, ta speaker yace Alhamdulillah wadda ake zaman jira tazo wato hajiya MOOPYYYYYYYYYY. Jikake Raf!!! Raf!!! RAF!! Wuri ya ka came da hayaniya, mutane suka tashi suna ta ihu. sai da aka d'auki dogon lokaci idon kowa a'kan motocin guda biyar rass masu mugun kyau, da daukar ido, aka fara bude ta farko rafel yafito yana gyara Babbar rigarshi, ta biyu kuma Fahad ne shima ya dauki danyen wanka, ata ukkun Hajiya Moopy ta ziro farar kafarta datasha maroon Din takalmin daya dace da farar fatar''ta taziro jikinta baki daya ya Allah masha Allah mutanan suka fara ihu suna fadin masha Allah lallai Allah mai halitta" yanayin zakin muryar ta yanayin kyauwun da rabbi yamata, lallai dole ta b'oye kanta wannan. wasu na kusa da Irfan suka fad'a. Irfan ya juyo yama Ammar magana amma wayam bashi ba a'lamunshi, mamaki yakamashi a'hankali ya'ce ko ina yaje? yafara kai kallonshi saitin da yakejin a'na fadin ka ganta cen tsaye wallahi itace . Irfan ya d'ago idonshi dan kallon Masoyiyar shi da yakejin bugun zuciyarshi na linkuwa ta dalilin tsayuwar'ta a'filin. idonshi karaf yafada ana Ammar dake tsaye kusa da Moopy shima yasha shadda fara kal kamar Ango.Ammar yad'aga mai gira tare da kashemai ido d'aya ya nunamai Moopy dake tsaye ta kasa motsawa dan hakanan taji babtajin dad'in tsayuwar wurin. amma tana a'lakanta hakan da yawon mutane. Hankali tashe IRFAN ya zubama Ammar idonshi da ya rikid'e cikin lokaci yakoma jajur, yausbe Ammar yazama haka da har zai fifita mace a'kanshi? kenan yason inda Moopy take amma ya;barshi yanata wahala gashi dan baida kunya da mutunci harda zuwa da ita kallo, lallai kam yau sai yama Ammar rashin mutunci na karshe... .lDj ya fara fad'in Alhamdulillah hausa wa na fad'in mai wuri yazo mai tabarma ya nad'e Batare da Bata lokaci ba zamu fara a'bunda ya kawomu muna maki murna da zuwa hajiya Mufeeda Abubukar Tela, inba damuwa ki daure ki karaso dan muyi a'bunda yataramu kasancewar tin dazu masoyanki ke son ganin wannan kyakyawar fuskar taki dake kama dawata daran goma sha biyu.. . Ammar ya'ce" k'anwata kiyi Bissimillah tare da Addu'a ki karasa wajen kinji... Moopy ta rintse idonta ta fara Addu'a, take zuciyarta ta samu natsuwa atare suka d'aga k'afafuwansu su Hudu curr ,sun sata a'tsakiya suka doshi saman dandamali da aka k'awatashi da manyan-manyan sifiku . Wawa sakarai mahaukaci Irfan yazama dan da ido kawai yake binta yaga ina zata wai, harda kutsawa cikin maza mamaki bai kasheshiba saida yaga ta karbi speaker ta fara kwararo Addu'oi cikin zazzakar muryar ta, idonta a'lumshe hawaye duk ya jike lashes dinta,saida ta kwashi minti goma kana ta da kata. ta danyi shuru sukai magana da Fahad kana ta fara magana muryarta na rawa alamar rashin sabo.... ASSALAMU ALAIKUM YA YAN UWANA MUSULMI, DA FARKO DAI INA MAI MATUKAR GODIYA DA FATAN ALKHAIRI A'GAREKU, TA YANDA KUKA AMSA GAYYATA TA KUKA AJE AI'KINKU DAN SON GANIN MASOYIYARKU. AZAHIRIN GASKIYA BANSON TA YANDA ZAN BAYYANA FARIN CIKIN DANIKE CIKI BA, SAI DAI INA MAKU FATAN ALKHAIRI NAGODE ALLAH YA MAYAR DAKU LAFIYA.... Fahad ya karbi speaker ya k'ara godiya wa mutanan wurin kana ya bude wata doguwar takadda ya'ce Alhamdulillah ga sakwan nin mutane munsamu dan yiwa Hajiya Moopy tambayoyi, dan haka zamu fara jerantosu a'gurguje duba da lokacin da bamu dashi,duk da tambayoyin sunkuson zuwa d'aya dan haka zamu hadasu a jimlace mu bada am'sarsu. Tambayar farko a'kace MIYAJA RA'AYINKI KIKA FARA WAKA? Moopy tai murmushi ta'ce malamina shiya fara umarata ta dayin Waka, bayan Amincewar Babana daga baya Yayana Rafel gashi gabana shida yah fahad suka k'ara k'arfafaman gwiwa, har na taka nasarar da nike ciki. Aka sake tafa mata dan sosai ta burge mutane.. Tambaya ta biyu MIYE KIKA FI SO A ABINCI? Moopy ta saki Dariya da taja hankalin mutane da yawa ciki harda IRFAN da mamaki ya ke neman sanya numfashinshi d'aukewa ta ware idonta tare da juyasa tace umm D'an wake ko Tuwo. Nan ma akasake tafawa Tambaya ta ukku MIKIKAFI SO DA TSANA A RAYUWARKI ? Take fuskar Ta ta canza cikin siririyar muryarta ta'ce azagarman MAHAIFI ko a"wulakantani akan abunda bansani ba shinafi tsana. Abunda nakuma fi so shime tai makon wanda bashi da shi. da Son mai sona ko ya kau mutum yake Tambaya ta ukku waye MASOYINKI NA FARKO? Ahankaki tace BABANA, Inna ta, kaka ,yah Rafel yah Fahad, Baba Alhaji, yah Ammar, sune masoyan daban da kamarsu duk duniya. Fahad yace Masha Allahi ko zan iya sanin abunda ya faru dake da bazaki tab'a mantawa ba? Moopy tace Karyani da wani yayi, da kuma Marukan da ya dinga saukeman akan abunda bani da hakki, shiya fara man na rama.. Take wajen ya kaule da hayaniya wani mai kama da D'an daba yafito yana wallahi ba dan kaniyar da ya isa ya maki haka ya zauna lafiya, fadamana inda yake d'an kwal ubar gobe sai dai uwarshi ta haifi wani, dan yau inba sai nai mai sabuwar shayi ba dan kundun uba nike, dan bazamu bari ba. Take cikin Irfan ya d'uri ruwa dan gani yake kamar mutane zasu fahimci ko waye... Moooy ta karb'i Speaker tace ayi hakuri a'zauna mukarasa lokacin Sallah ya kusa ba, kubarshi dan kanshi.... Nan suka natsu wajen yayi tsit. Ammar ya karbi speaker hannun Fahad yace k'anwata idan wanda ya kasance mak'iyin ki yafito maki asigar masoyi shin zaki iya yafemai? Moopy tace tabbas kuwa, amma fa banda mutum d'aya koda mutuwa zayyi bazan taba ya femai ba, dan ya zalinceni matuka daga taimako tafada idonta na zubar da kwallah, afusace tace zan yafema kowa banda wannan azzalimin bazan kara tankamaiba amma zan dinga kai kararshi wurin mahaliccina yasakaman ... IRFAN da kuka yake muraran kamar karamin yaro, jin yanda take ai'bantashi acikin baina nas,i ahankali ya taso kirjinshi na bugawa yayi Al'kawarin koda mutane zasu kasheshi awajen nan sai ya bayyana ma duniya shine Moopy ke nufi. haka yafara tafiya yana layi harya iso gab da ita. Moopy ta jiyo zatai magana kenan idonta ya fada a'nashi,nan suka shiga yiwa juna kallon-kallon kamar wasu Zakuna, afusace dan tama manta Speaker ce hannunta tace kazo nan diynma cikin taron masoyana ka mareni ka sake karyani ne? minaimaka da duk sadda zan kasance cikin farin ciki saika do so inda nike, waye kai mika keso in'maka? Kamar daga sama sukaga mutane bila adadin suna yo kan irfan da gudu bala'i suna fad'in shine shine Wallahi.. Cikin tashin hankali Ammar yafara sakkowa wajen aguje yayo kan Irfan yana fadin mubar wajan na. Dan Allah. Irfan da zuciyarshi ta riga ta dake "y'ace ba zanje ko inaba indai ganin gawata gabanta zaisanya ta yafeman to bandamu da rayuwata ba a'dai-dai wannan lokacin, da rayuwar take juyaman baya, ashe duk azabar danike mata itace masoyiyata, kaicona-kaicona dana kasance mai zafin rai da zuciya.Ammar inaso ka nemaman gafarar iyayena ko bayan Raina. Ammar yavdakamai tsawa ganin mutanan sunkusa cinmasu yace mu gudu Irfan." Amma Irfan ya dage kan kace mii mutanan nan sun'masu zobe suna fad'in sai sunkwatarma masoyiyarsu yancinta, daga cen gefe wanda yatashi d'azu ya ruga cen kusa da wata bishiya sai gashi da iccen faskare babba yace Wallahi saina kar'yaka in'yaso akaini kotu, aguje yayi kan Irfan yana zuwa ya ture Ammar damugun karfi har saida Ammar yakai kasa ya daga iccen nan tare da.....✍️ 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘❤️💘❤️💘💘💘❤️ ZAMAN TASHA 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ NA UMMY AYSHA 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ 🅿? 4️⃣7️⃣&4️⃣8️⃣ """"Ya D'aga iccen nan tare da yin kan Irfan zai saukemai kenan yaji ya bugi iska, cike da mamaki k'auran nan ya juyo yaga mike faruwa idonshi yafada akan Moopy dake tsaye tana huce. a'fusace ta'ce" ni nasaka? dan mi bazaku bari in'barshi da wanda ya halicceshi ya haliccemu ba ,sai kuce sai kun d'aukar man fansa? ban son da Yan Sanda da yan jagaliya irinka ba amma som ban neni ko d'aya ba nace Allah shi zai isar man, karka k'ara kwatan ta yiman wannan shishigin ta fad'a a'fusace, tare da komawa inda take d'azu ta dauki speaker ta fara magana kuyi Hakuri Masoyana, banaso ya zamana ranar farin ciki ta zama ranar damuwa ta ,a'yau duk wanda ya raunata d'an uwanshi musulmi ta dalilina nason dole a'samu masu tir da bayyanata akaro na farko a'wajenku, dan haka kuyi Hakuri ku barshi da halinshi nagode da kulawa Allah yabamu ALKHAIRI. ta aje tare da sakkowa daga kan step din sosai wurin ya kacame da hayaniya ta mutane daban-daban, anan kowane ke fadi albarkacin bakinshi wani yace tana da mutunci wani yace ta wulaknta masoyanta dasuka so daukar mata fansa, kowa da kalar abunda zai fada . Manyan Alhazawa suka dunga bama Fahad kyaututuka na ban girma a'bama Moopy, kud'ad'e kam ta samesu kamar ta fasa ihu, ko motocin hawa saida ta samu guda shidda manya masu numfashi uwa uba Waseeku na so da k'aunarta da suka shigi zuciyar Al'hazawan birni,tin fahad na tar ba hannu yana sawa Aljuhu har ya cire babbar rigarshi ya bazata k'asa duk wanda yaba Moopy kyauta zaice sashi a'nan, ahaka har akayi Magriba, d'ayar motar da a'bokin Rafel ya tukota suka bud'e anan itama ta fara raba sabon kaset dinta na wakokin datayi masu maseefar dad'i, kowa yayi murna yayi godiya taro ya watse cikin farin ciki har myoopy zata shiga mota ta tino da Ammar, da sauri ta fito zata k'arasa wajen da yake ta dingajin sheshshekar kuka natashi, ta D'an saurara kad'an har'zata wuce Sai kuma ta dawo baya, anan ta leka bayan Bishiyar dan daga nan takejin kukan, ganin mutum ya bada baya bazata iya kallon fuskarshiba ga duhun mangariba yasa a'hankali cikin siririyar muryarta ta'ce" duk wani tsanani yana tare da sauki, ya waita LA HAULA WALA KUWATI ILLAH BILLAH, SHINE ZAI MAGANIN DAMUWARKA CIKIN SAUKI,KA LUZAMCI HASBUNALLAHI WANI IMAL WAKIM ADUK SADDA KASAMU TUNKUSHEWAR ZUCIYA, ALLAH YA WAR'WAREMAKA MATSALARKA AMEEN. Ta juya zata tafi Irfan da duk a'bunda ta fada ya'jita sarai amma yana tsoron ya juyo baison wace matsala zai fuskan ta da ita ba, tinanima yake yamata maganar a'nan ko-ko ya isketa gida? To kuma ko yaje bata'nan, karfa yabari damar data sameshi ta kauce. cikin sassarfa ya cimmata tare da Shan gabanta idonshi fall hawaye kamar yaro ya dukar da kanshi k'asa tare da fad'in dan girman Allah dan zatin Allah kiyiwa Allah Moopy ki yafeman ko nasamu sawaba, ni d'an adam ne zuciyata da ruhina na cike da Ajizanci, ki tausaya man gani a'gabanki bada fad'a ko ihu ko hargowaba, AA na zone da niyyar kiyafe'man duk wani a'bunda na miki Dan Allah Mufeeda badan ni'ba, Na rok'eki da Allah kiyi Hakuri. Moopy da tinda ya fara magana jikinta yake tsuma kota ina ga wata zufa na kar yo mata! Azahirin gaskiya ta tsani Irfan tsana ba kad'an ba, baida mutunci baida Imani a idon ta ko kad'an, ta yama zata fara gan-gan cin yafe mai, bayan irin a'bunda yamata, inaa bazan iyaba ta fada cikin har gagi . Ammar dake nesa dasu kad'an ya tsaya yana kallon ikon Allah, tin sadda k'auran nan ya tu rashi ya Fad'i, yazo ta sowa kenan yaji an'bangajeshi da karfi ya juyo dan ganin waye .Moopy ce ya gani karcet harda gudunta ta k'araso ta janye Irfan mafarin dukan da k'aura yaso yiwa Irfan ya sauka akan iska wannan kenan. Ammar ya'ce" wai yau Irfan ne Dur'kushe a'gaban mace yana bata Hakuri, lallai ka afka D'an uwa, dan yau ka dai ya son bakomi ke d'awainiya da Irfan ba sai So, ya dai barshi ya gama haukan ya fahimta da kanshi. A'tsawace Moopy ta'ce" ban hanya in wuce kana b'ata man lokaci, gashi a'nata kiran sallah kaji? Irfan ya sake rarrafawa ya'ce" to Dan Allah kice kin yafeman sai in'bar rayuwarki baki daya. Moooy tai tsaki zata canza hanyan taji ance "KIZAMA MAI YAWAN YAFIYA UWATA KODA KIN KASANCE KECE MAI GASKIYA. Ad'imauce ta juya suka hada ido da Ammar ya d'agamata kai tabbacin hakanne! Ammar ya k'araso wajen yace Moopy keda kanki kika fad'aman wasiyyar Babanki ta karshe dake ko ba hakaba? dan haka kibi umarnin shi kawai zai ji dadi sosai a makwancinshi,kinji ko? Idon ta ya kawo kwallah a'hankali ta'ce" shikenan na yafemai Allah ya yafemana.. Dadi sosai Ammar yaji tare da cewa mungode kwarai Hajjaju Allah ya'kara daukaka yajikan Baba. Tace Ameen nagode zan wuce. Ammar yace to shikenan sai nazo yau ai gida zaki kwana ko? Moopy ta D'agamai kai ta'ce" eh Insha Allah. Ammar yace to ba matsala an'jima ko gobe zaki iya ganina, amma ina neman Alfarma wajen ki dan Allah in'ba takura.? Moopy ta'ce" ka fad'a kai tsaye Yayana. Amnar ya limshe idonshi ya'ce" mud'an karasa inda yake saiki fadamai hankalinshi zaifi kwanciya Dan A'llah. Moopy ta d'an jinkirta ta'ce" to muje." Haka suka isa wajen Irfan da kanshi ke kasa! moooy6 ta kalleshi sosai da taimakon hasken fitilar wayar ta . Ammar ya'ce" bloody ana magana. Irfan ya d'ago jajayen idanuwanshi ya saukesu akan moopy da itama ta tsuramai nata. cikin kasa da murya yace kiyi hakuri dan Allah mufeeda dan girman Allah. Moopy ta lumshe idonta tare da fad'in bakomi Allah ya yafemana na yafema, tana fadin haka tai gaba a'bunta . Wata irin ajiyar zuciya Irfan ya sauke fuskarshi take ta ďauki Annuri, ya d'ago da sassarfa ya rungume Ammar ya'ce" sakhallahu khairan D'an uwa Nagode matuka, yaushe rabon da in'samu sawaba zuciyata inba yanzu ba, lallai ka kuntata ma zuciyar bawa babban had'arine, wallahi bakaji natsuwar data saukar man yan'zuba "inda na gano itace Moopy insha Allah na rabu da ita kenan har abada, dan nason bazan iya Auranta ba, itama bazata soni ba. Ammar yayi dariya ya'ce" ka hakura ko?" To ai'shikenan dama ina ciki ganin itace Moopy d'inka na barma, amma yanzu zan koma Insha Allah. Take fara'ar fuskar Irfan ta d'auke ya'ce" ba komi Allah ya barku, ya juya da sauri ya fara tafiya. Da gudu Ammar ya bishi ya'ce" haba mana kai kuwa kyauta kaman fa, kace bakayi nikuma inayi. Irfan yace Dan Allah kadaina minacema ni kuwa. Suna shiga mota kiran Mamy na shigowa wayar Irfan ya d'aga tace kai maza ka k'araso ga Yusra ta iso......✍️ 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘❤️💘💘❤️❤️💘❤️ ZAMAN TASHA 💘💘💘💘💘💘💘💘 NA UMMY AYSHA 🅿?4️⃣9️⃣ """ Cikin Kasa da murya Irfan ya'ce" to". Haka suka tada motar ba mai cewa kowa wani wabu, ko wannan su da irin tinanin da yake yi harsuka kusa karasa G.R.A kana Ammar ya'ce" ko kason Moopy marainiyace shiyasa bataso ka zagi mahaifinta? Irfan ya zaro ido ya'ce" to duk wannan dukiyar da take fantamawa da ita waya bata? Ammar ya'ce" kasamu cikakken lokaci zan baka tarihinta Insha Allah. Cike da zakuwa Irfan ya'ce ina jinka yanzu? Ammar ya'ce" ba Mamy ke kiran kaba? IRFAN ya'ce share wannan kiran, wai ita dole sai na auri wannan karuwar yarinyar diyar kawarta Yusra. Ammar ya'ce" a'a kadaije zaifi kawai ,an'jima muhaɗe gidan Tsohuwa ko nan zaka kwana? IRFAN ya'ce" a'a ba nan zan kwana ba, sai nashigo din, daganan sukai sallama suka rabu Irfan ya faďa gidansu Ammar ya juya motar shi zuwa masallaci yayi Sallah, yana gamawa ya tada motar zuwa JIFATU ya lafto siyayya ta gani ta faďa, ya biya ya fito yayi gidan Moopy. Yana zuwa ya iske Moopy da su Rafel zazzaune cike da farin ciki kowanne a'fuskar shi, fuskar Moopy fayau ba alamun damuwa ko wani bacin rai, dan zuciyarta fayau take . Ammar yashiga suka gaggaisa ya ajema Moopy sayayyar da ya yomata ya'ce" gashi inji masoyinki na hakika. Mamaki sosai yakama Moopy tace waye shi yah Ammar? Ammar ya'ce nima haka kawai yace man . Fahad yace kai aboki ko kaine? Ammar yazaro ido yace aa gaskiya ni ai k'anwata ce ko Moopy? Moopy ta'ce" eh Wallahi hakane. Ammar ya'ce yan uwana naji daďin haduwar mu Wallahi, inaso kutayani ba Moopy Hakuri akan laifin da abokina D'an uwana yamata, ya kwashe komi ya fada masu tare da irin tsantsan so da Irfan yake mata, tin bai son ko wacece ba. Sosai Moopy ta shiga tashin hankaliba cikin kuka tace karmuyi haka da kai Yaya na karkai am'fanin da matsayinka awajena kasani tirsasani yin a'bunda ba shibane. Ammar ya'ce" ba tilasti Moopy kana bazan taba nunamaki kiyi abunda baki soba sai dai ina neman alfarma a'wajenki zaki iya ganina da Irfan akoda yaushe gidan ki kozaki yarda da hakan kasancewar baya zuwa ko ina kuma bazaiji dadi infita in barshiba. Moopy ta'ce banda case da wannan bakuma zanso ya zarce daga hakan ba. Ammar yayi dariya ya'ce" hakan ma nagode. Irfan na shiga palon su yayi sallama fuskarshi a daure cikin k'asaita yasa kai zai shige kamar daga sama yaji an'rungumoshi ta baya,tare da Ce'wa shine bazaka kula da niba bayan tin dazu nike jiranka. Rai amatuk'ar bace ya juyo a'fusace tare da dauke Yusra da wani wawan mari dayasata kwalla ihu aguje su Mamy suka fara sakkowa suka yo kan yusra data fadi tana burgima rai bace Mamy ta'ce mi kaimata? Ba tsoro ko kaďan afuskar Irfan ya'ce" marinta nayi saboda ta... Kan ya k'arasa yaji an'kifamai mari har biyu...✍️ 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘❤️💘💘❤️❤️💘💘 ZAMAN TASHA 💘💘💘💘💘💘💘💘 NA UMMY AYSHA 5️⃣0️⃣ """ Agigice Irfan ya juyo jin bak'on lamari! Mahaifiyar Yusrah ce sai huci take kamar zakanya, cikin matsanancin fushi ta'ce" kai d'an ubanwa ye da zaka mari yata? Uwarkama tayi kad'an balle kai Dan Tsohonka... Tashin hankali da ba a'samasa rana inji IRFAN! ke ni kika mara akan wannan kod'ad'd'ar yar taki ? Tasssss! tasss!! tasss!! ya saukema Hajiyar Yusra mari ! Mamy jikinta yayi mugun sanyi,su da keso a lallab'ashi amma shine abun yake neman zama fitina. Cikin mamaki Hajiya ta'ce" ni kamara"? Irfan ya'ce an mareki ko zaki ramane? Aiko Hajiya ta juya ta d'ad'ama Mamy marin da yasa ta fadawa akan kayan kallo, dan ta maru . Fad'a ya kaule tsakanin IRFAN dake a'fusace! ya fara jibgar Hajiya da Yusra da belt saida ya masu rudu-rudu kana ya korasu Kamar karnuka. Cikin takunshi na k'asaita ya karasa wajen Mamy dake kwance magashiya! a'hankali yasa hannu ya'ce sannu Mamy. Afurgice Mamy ta tashi ta haura saman bene da mugun gudu dan ta d'auka k'awartace ta dawo. Ko ajikin Irfan saima sama da yayi da gudu yayi wanka yayi Sallah, ya fito a'gaggauce ko d'akin Mamy bai kallaba ya fice tare da tada motarshi yayi gidan Tsohuwa, yana zuwa ya duba Ammar baya nan, ya zaro waya yakirashi Ammar yace bana nan ina gidan Moopy ka k'araso mana. Irfan yayi jim yace kana ganin ba matsala ne? Ammar yace eh mana ka k'araso. IRFAN ya'ce to tare da tada motarshi yayi gidan Moopy! sosai gabanshi ke faduwa haka ya daure ya aje motar bakin get ya fara ta kawo kamar mai ciwon k'afa harya shuga cikin palon da yakejin hayani yarsu, zaune suke sunbaje kaji ko wannasu a plat sai shagali suke, Moopy na zaune k'asa tana danna waya Inna Asibi ma k'asan take zaune su Ammar na saman kujera sai fira suke. Irfan yayi sallama yashiga palon. Su Duka suka zubamai ido kamar abun had'in baki,sai yaji duk hakan bai mai Dad'iba, ya basu hannu suka gaisa tare da gaida Inna Asibi ta amsa yayi shuru.. Ammar yace k'anwata baki gaida D'an uwaba ko dai ba a'yafemana bane?.. Moopy tai murmushi mai kyau ta'ce" aa Wallahi ina wuni? Tace da Irfan tana kauda kai. Agajarce ya'ce lafiya. Fira suke sosai su Rafel sai janshi da labari suke amma yayi shuru yaki cewa komi, dan mugun haushi suke bashi ganin sunwaniyi fako-fako a'd'akin budurwa tsaki yayi mai sauti tare da tashi yaficce. Moopy ta rakashi da harara. Ammar ma yamasu sallama yafito suka hau mota . Irfan ya fara maseefa ta inda yake shiga batanan yake fitaba, danmi kuke zuwa kuyi zaune danmi bazatabar mu a'mmullah da kuba ?yi yake ba k'ak'k'autawa. Ammar yayi murmushi tare da cewa kashirya jin labarin nata yanzu ko maseefa zakai? Irfan ya'ce" ina jinka". Ammar yayi parking din motar tare da zayyanema Irfan Tarihin Moopy tindaga farko har karshe ,da alakar dake tsakaninsu da Alhaji shi da ita bata sani ba.. Ido jajur irfan ya'ce"Imran! Imran!! Kuka mai karfi ya kwacemai. Dakyal Ammar yasha kanshi ya Hak'ura... Cikin kuka IRFAN yace inaso in'son gidan Ammi ta.. Washe gari tin da safe su Ammar suka fara bincikar gidan Ammi cikin ikon Allah suka gane da taimakon Moopy da Ammar yamata tambaya asace tabasu amsa.... Suna isa inda aka kwatan tamasu sukaga samari mutum biyar sun fito da gawa daga cikin gidan.. 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘💘💘💘💘💘💘💘 ZAMAN TASHA 💘💘💘💘💘💘💘💘 NA UMMY AYSHA 🅿?5️⃣1️⃣ """"Salati su Ammar suka saki suka k'arasa da sauri wajen, tare da tambayar mutum biyar din nan dasuke tsaye da gawa, Irfan ya'ce" waye ya rassu agidan nan? Kan ya rufe baki yaji kururuwar na fitowa daga gidan. Arikice suka juya !Ammi ta fito a'haukace tana Wallahi ba zaku fitarman da D'iyaba, kubarman ita bugun numfashina ce . Afusace Aminu da keta kuka yace ku ajemata ita, kubarmata tashiga da ita tinda yarso din tace, Wallahi Ammi nayi danasanin fitowa daga tsatsanki Allah ya rufamana a'siri bayan ya karb'i ran mahaifinmu yabamu jajartatta yar uwa mai son mu da kula damu, kikai am'fani da matsayinki na uwa kika wulakantata, tayi zuciya tabarmu bari na har abada, bayan kinsan bakida wata sana'a, bamu da komi ga lalurar Amina, to gashinan ta mutu ta barki, kuma Wallahi kinada alhakin mutuwarta, saboda tana da hanyar daza a'mata kika hana nima bazaki k'ara gani Nana zantai inyi aiki karfi ina kula da kaina Amina Allah yajikanki ya juya da sauri yatafi. Cikin matsananci kuka Ammi ta bishi tana kiranahi! amma ina cikin lokaci Aminu ya b'acce mata ko sawunshi bata gani ba, hankalinta yasake tashi gashi duk samarin sun watse sai gawar Amina, dasu Ammar tsaye. Sosai Irfan yaji haushin Ammi! yaja Ammar gefe yace mu wuce mu kyaleta bayan kwana biyu madawo. Ammar yace aa mutaimaka mata ko gawar a'kawar, ai baza abar gawa haka ba a tozarce. Ammi ta kula dasu tayo wurinsu tana kuka tana sutaimaketa dan Allah, y'ayanta duk sunk'are shikenan bani da kowa saini d'aya, ina Mufeedah? Dan Allah ki bayyana gareni a'dai-dai wannan lokacin da bani da kowa. Irfan ya juyo afusace yace sukad'ai kika haifane ina sauran? Ammi cikin kuka tace babu !sai yar uwarsu itama bani da labarinta, sama da watanni na fara nemanta ido rufe amma bangantaba. tafashe da kuka. Ammar ya'ce yanxu to yazakiyi da gawar nan? ko barmaki zamuyi... Ammi ta'ce" aa ku suturtata dan Allah kutaimakan... Irfan ya'ce zamuje da ita masallaci acen amata Sallah a binneta. Ammi ta fashe da kuka tace Allah ya yafemaki diyata allah yadawoman da Aminu da Mufeedah, na yarfa kuje Amina na yafemaki ki yafeni y'ata, nason na cutar dake dana kasa nemar maki abinda zaki sanya bakinki. Tana kallo su Irfan suka fiddo gawar Amina daga cikin makara suka sanyata a'bayan motarsu sukayi gaba. kuka sosai Ammi ta sanya ba mai lallashi, saida tagaji ta koma gida rayuwar duniya baki daya ta juyamata baya, batada komi nata dazata kalla tace kudi sunanshi, Allah Allah kakawoman Mufeedah in nemi a'fuwarta, nason sakayya abunda namaki kad'ai bazai barniba .... Bayan suntafi su Ammar sukai shawarar zuwa Asibitin ayi gwajin daya kamata, haka sukeje aka fara gwaje-gwaje cikin ikon allah saiga lumfashin Amina ya fara dawowa, sosai sukai farin ciki Irfan ya'ce Ammar ya kake ganin zamuyi da matar cen taban tausai fa... Ammar yace bari inje gidan in'bata wani abu ta d'anci abinci. Haka yaje har unguwar su Ammi tana ganinshi ta'ce" har an rufeta ko? Ammar ya'ce" eh saikibita da addu'a ba, ya ajemata abunda zai bata yayi gaba. Ammi kamar taci babu yaushe rabo tin moopy na bata kuďin. A'hanyar dawowar Ammar yayi karo da Aminu yana tafiya akan hanya yanata share hawaye, Ammar ya tsaya yamashi bayani tare da d'aukarshi yayi Asibitin su da aka kwantar da Amina, farin ciki sosai yakama Ameenu, nan yafara masu godiya sukace bakomi, yaďan zauna ya kula da ita kamin kwana biyu. Aminu yace to insha Allah.. Bayan sati biyu Amina ta falfafo ta samu lafiya tayi fress ita da Aminu, sunyi mugun kyau dan sosai Irfan ke kula dasu, dan haka yau suka yanke shawarar kaisu gidan moopy da daddare....✍️ 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘💘💘💘💘💘💘💘 ZAMAN TASHA 54&55 Kwanon shi ya sake juyo masu yayce ku kallah Ammi ce zaune tagama sallah sai kuka take tana rokon Allah ya yafemata akan kuntatawar da tayiwa yar cikin ta,cikin kukan tace yau gashi duniya ta juya man baya, way'anda na fifita akan ta gashi bako d'aya gabana, Allah ka yafeni kasanya in had'u da ita badan halina ba. Tsohon nan yayi murmushi tare da cewa ku ya kuke gani a'mayar mata tinaninta yanzu ko abari sai yar fulanin ta gane kuran ta? Ammar ya'ce gaskiya kawai a'barta sai gaba, ni yanzu nafiso inji miye a'lakar Daddy da Moopy. Tsohon yayi dariya ya'ce" karka wani damu zakaji, amma kason ubanka badai yanzu zai isoba ko, in kuma kanaso ya bayyana a'tsakiyar palon shida kakar ku yanzu zakuganshi.. Ammar ya bud'e baki zai magana Irfan cikin k'agara ya'ce" su bayyana dan Allah Malam. Kansuce komi sukaga Moopy ta tashi a'hargitse tana bin jikinta da kallo, Ammar ya duba ba tsoho ba alamun shi Irfan ma haka, gogicewa sukai suduka ya suna magana zasuga ya b'acce! kansuce komi sukaji tsohuwa ta turo k'ofar da karfi hankalinta tashe ta'ce" kai dan ubanku ina ne band'aki ? Wallahi yau Musa drive ba kuga tukin da yayi da niba . Cikin mamaki Ammar ya fara k'ok'arin magana sai ga Daddy da gashi sai yar jallabiya yar guntuwa, a'dimauce shima yashigo Moopy sai binshi da kallo take ta'ce" Alhaji kaine haka da daddare? ta fara k'ok'arin tashi, da sauri Irfan ya kamata ya d'auki dan kwalinta yana k'okarin dauramata, ido ta zumai shima idon ya zubamata duk wata tsanarshi da take- take taji ta yaye a'zuciyar ta, saima sha'awa da yabata, amma kasancewarta miskila cikin lokaci ta juya kanta kamar batason mike faruwa. Haka ya kunduma mata d'aurin tare da kamo hannunta suje falon, su kafarajin karfin zawon da Tsohuwa keyi kamar na sabon jariricikin rawar jiki Daddy ya'ce" muje Palo naga akwai ma mutane a'gidan, haka suka mika sukayi palon saiga Tsohuwa har wanka tayi tafito kan nan nata kamar ciyawa rigarta sakale a kafad'a, Ammar ya'ce" kisa kaya mana. Tsohuwa ta'ce" kayan uwarka! yan iskan yara k'agare kuke kuga mutum tsirara kibishi da kallo, gwaurayen banza, nason zuwa yanzu duk kunyi tsami sai an'tusamaku sabuwar a Shayi.. Subhanallahi suka furta sudukua wata irin matsananciyar kunya takama Irfan, shikaum Ammar saurin ficcewa yayi yana Allah wadaran da halin Tsohuwa, haka tabiyosu suka fito tasamu kason carfet ta zauna tana wash shege bukar gobe sai na koresh . Moopy idonta ya sauka akan kan nanta ido ta zaro tare da mutsutsikesu tace me? yau kuma idona gizau yakeman,wanike gani haka kamar Amina da Aminu? Amina ta rugo ta rungumeta Aminu kuma yayi tsaye gefenta yana kallon yar uwar tashi cikin shauki, ya'ce" aunty Moopy ashe zamu sake ganinki dama? Moooy ta fashe da kuka ta had'asu ta rungume tace ya akai kuka Zo nan?.. Daddy da ake mintsinin makoshinshi kota ina ya'ce" dan Allah Mufeeda zoki zauna gobe kwayi maganar. MOOPY taje ta zauna tare da k'urama k'annanta ido. Alhaji ya fara cewa to Alhamdulillah Allah abun godiya,na tafka wani baban kuskure a'rayuwata, amma ina rokon Allah da ya yafeman . Shekara ukku data wuce. Mahaifinki yazo wurina mukaje muka sake ganin gidan gonarki, yaceman kyanshi a'kirawo mai zanen wurin nan ya zanamaki, nace ba matsala wanda ya maku gidaje zaimaki, mahaifinki da yake mutum ne mai kula ya fuskanci ina cikin damuwa matuk'a yanemi jin ba'asi,nikuma na cemai gaskiya ina cikin damuwa matuk'a,ban boyemai ba nafara mai bayanin kamar haka. Na'ce" malam kason fa Imran mun mai Aure, amma matarshi na k'asar waje inda yayi karatu sanadinshi yanada karfin sha'awa tin yana shekara ashirin nai mai aure, na had'asu da matar suka tafi dan matsanancin ciwon ciki yake,likitoci suka bamu shawarar AURAN dashi, to kuma ɗiyar dan uwana ce wato lawal munacemai balele ma ana mahaifin Ammar, dan mu biyu Inna ta haifa dagani sai shi,sai Hajara Allah ya mata rasuwa wajen haihuwa , to bayan auranmu nida kanene shi sojane kuma a'bodar jibiya yake aiki shiyasa zamanshi ya koma cen,ya auri ɗiyar abokin aikinshi mahaifiyar Ammar kenan, tinda yammar sati d'aya ke tsakanin Ammar da Irfan, shiyasa tin suna yara na an'sheshi mukaba Inna su, suna zaune a'gidanta wannashine. Bayan Imran yakoma Sudan ya cema matarshi zai k'ara aure, ta tada hankalinta suka fara rikici har taman waya nikuma nace abun duk baikai na hakaba, ya hakura da Moopy kawai zan had'ata da Irfan tinda ya kammala karatunshi, baiwani jadaniba kasancewarshi mai biyayya, ya masu fatan ALKHAIRI daganan yanemi shawarata akan suna bukatar d'aukarshi aiki nace bakomi yayi zuwa wani lokaci yadawo kasarshi , Baban ki yayi dariya yace bakomi wallahi,yace man ina Imran din?nace dama ya jene dan ya sanar matar sakwon auranku, Babanki yace zaidawo ko shikenan ? na'ce" aa yana hanya. ya ceman ba damuwa haka Imran ya dawo bai nunamaki ba ya maku cuku-cuku kukayi tafiya dan hutum wata biyu ya d'auka har Allah yasa kuka dawo mahaifinki ya kwanta jiya duk yana kasa,r baifi saura kwanaki ba Allah yama Babanki cikawa ba, yakoma bakin aikinshi Babanki na cikin halin jinya ya roki al'farmar in aurar dake ga wanda ya dace, mafarin na hada auranki da Irfan, a'ranar mahaifinki yaji dadi sosai mafarin duk naseehar dayamaki akan kikasance mai yimin biyayya,to atakaice dai Moopy Irfan mijinki ne,ga Tsohuwa nan itace tai jinyarki bayan tafiyar wadda a'kabarmaki Inna laure, kuma gaban Tsohuwa akai komi gatanan tamaki bayani fatana ku yafeni bansanar dakuba saboda naga moopy nason aikita shiyasa kaikuma nasonka sarai Abubukar shiyaaa nashare har sai yau da dare nasamu tinatarwa.. 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘💘💘💘💘💘💘💘 ZAMAN TASHA 💘💘💘💘💘💘💘💘 NA UMMY AYSHA 🅿?5️⃣2️⃣&5️⃣3️⃣ "" Da daddare Moopy na zaune cikin palonta tana ta rubutu tana lumshe ido, basai an'fad'amaba wakarta take rubuta wa! ""Su Ammar sukai Sallama shida Irfan suka shiga tare da samun wuri suka zauna. Oyoyo yah Ammar sannu da zuwa. Ammar ya'ce" yawwa sannu mu zakice, bakiga bani kadai bane? Moopy tace au hakane fa! sannunku,ina wuninku, ta juya kai.. Irfan ma baiko kalleta ba ya zauna tare da d'ora k'afa d'aya kan d'aya yana bim falon dake shige da nashi da kallo . Ammar ya amsa Tare da tambayar ba kowane...? Moopy ta'ce" bakowa ni kad'aice, Inna Asibi ta tafi k'auye, sai gobe zata dawo... Ammar ya'ce" da kyau" in tambaye ki mana? Moooy ta'ce" inajinka.." Ammar ya'ce" wani abune kikeso da muradin gani? kuma in'kin ganshi zakiyi farin ciki.?.. Moopy tai shuru zuwa cen tayi murmushi ta kad'a kai! ta'ce " Wallahi bakomi.. Ammar ya'ce koda ammi ce..? Take jikinta ya fara rawa idanuwanta suka fara juyewa,ta fara k'ok'arin sulalowa daga saman kujera,kan Ammar yayi wani yunk'uri Irfan ya isa kanta jikinshi na rawa yafara tab'a kumatun ta, Amma ina cikin rawar murya ya'ce Ammar minai mata ? Ammar yace yo mimukamata dai.irfan ya'ce Wallahi bakomi ko dai maganar dakamata ne,ta b'atamata rai ne? Ammar ya'ce" mahafiyarta fa aka kirawo, sai abun yab'atamata rai,bayan shekara nawa tana neman ta ... Dukkansu kansu ya kulle" Irfan ya sungumeta yayi d'akin dake nan palon ya a'jeta akan katifa, ya fara kwararo karatun Al'kur'ani cikin surutul Bak'ara, yi yake ba kakkautawa zuwacen ya farajin kururuwa cikin d'akin, karcet ya tashi yayi falo jikinshi na rawa, ya'ce" Ammar zo kaji suka dawo d'akin,jikinsu na rawa! kamar wasa daga bayan su sukaji murya tsohon! kasa juyawa sukai sai Ammar da yakusa yin fitsari ya'ce Baba ina kwana ina wuni... Tsohon ya'ce wato harkun samu kusanci da ita da zaku rabani da yarinyar kirki ko.? To ni nan ta taba d'aukar mutane ciki harda kaka ku, a'hanyar jibiya ta tsaya ta taimakaman ta tsallakar dani titi,tindaga ranar yarinyar tashiga raina dan na fahimci rayuwarta cike take da damuwa, mahaifiyar ta Azzalumar macace, ayhiyasa na shafe mata tinaninta a'kwalwa ta manta da ita baki daya, kai kanka da kazo da suffa zalinci Abubukar shiyasanya na horaka iya horo, Ammar ya zaro ido jin ya am'baci sunan irfan na gaskiya. Tsohon yaci gaba da cewa bakason a'lakarka da itaba shiyasa ada tazamema abar wulakantawa, amma ba laifin kowa bane sai na ubanka da baida ilimin sauke hakkin dan adam, sama da shekaru biyu yabar matar Aure tana yawo a'gantale da igiyar Aure akanta, ku kallo nan ya dakamasu tsawa da sauri suka juya sosai jikinsu yakama rawa da sukaga Tsohon mutum tuguf cikin suffar mutane lafiya lau harda sanda da kwano. Yace ku kalli cikin kwano nan kugani. Idon su kamar ya fad'o suka zubama kwanan ido! Irfan ya zaro ido yace wanna ai Daddy nane a kwance. Tsohon yace na fika sani, kuma zakaga hukuncin da zanmai,saboda wasa da amana da yayi da kuma raya sunna, ya buga yatsun shi biyu a kwanab saiga Daddy an nuno ya wartsake yana zunduma salati, tsohon yasake zabgama kwanan yatsu, Daddy ya mike yan kururuwa . CIKIN karaji tsohon nan ya fara fad'in ya amanar da aka baka ?ka gaggauta zuwa ka had'a abunda Allah ya halasta kaji na fad'ama, inba hakaba zancimaka mutunci.. A idon su sukaga Daddy ya tashi da gashi sai singlet yayo waje, ya hau mota ko driver bai tsaya jira ba ,a'gaggauce ya d'auki wayarshi saiga kiran shi ya shigo a wayar Irfan. Tsohin ya'ce" maza ka d'auka. Irfan ya d'auka!Daddy yace maza kaje nan opposite da gidanka gidan wata budurwa ina zuwa. Irfan ya'ce ok. Daddy ya sake cewa ka cema Ammar nace yayi sauri ya d'akko Tsohuwa mu had'u a'gidan yanzu! ya kashe wayar." Tsohon nan ya kwashe da dariya tare da Ce'wa d'an nema taya zaka fifita neman kud'i akan Sunna . Ammar yace ya Allah munbaro yaran nan waje fa. Tsohon ya'ce" karka damu suna zaune a palo, naji dadin taimakon da kukai masu matuk'a. ku tsaya kugani kamin kaje ka dakko tsohuwar....✍️ 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘💘💘💘💘💘💘💘 ZAMAN TASHA 5️⃣6️⃣&5️⃣7️⃣ Alhamdulillah Irfan ya'ce" tare da cewa ba komi Daddy na yafemaka, ba komi Allah ya tsare gaba, itama na yafemata duk abinda tayi da igiyar aurena dake kanta, tinda cikin rashin sani tayi. Daddy yace Masha Allah nagode my Son, ya juya ga Moopy yaga kuka take ba k'ak'k'autawa fuskarta tayi jawur, Daddy ya'ce" subhanallahi Mufeeda bakison d'an uwan nakine?. Moopy tai shuru taya zata iya kallon tsabagin idon mutumin da ya tallafi rayuwar ta, ya in ganta ta, tace batason D'an shi. Idon Irfan kamar ya fad'o dan a'tsorace yake da tace wani abu, bai son sadda yace Daddy dama soyayya ce tsakanin mu, yanzu ma fira mukazo nida Ammar ko Ammar? Ammar yayi Murmushi Tsohuwa ta'ce"kai Irfanu mikace.? Irfan ya kyafta mata ido alamar roko, Tsohuwa ta kauda kai dan itama tana maseefar son AURAN nan na yar cakwal. Daddy yace Moopy kin amince? Dan bazan maki dole ba yanzun nan sai ya sakeki? Moopy ta fashe da kuka tare da tashi ta shige d'aki ta rufe. Dariya tsohuwa ta saki tace yar kwal ub, ashe akwai masu irin al:kunyar mu tada, ai'mu alokacinmu da mace tayi haka to ta amince ne. Dariya Daddy yayi yace masha Allah, Allah yabada ZAMAN lafiya. Irfan yace Ameen Daddy mungode Allah ya k'ara maku girma, bari muje musiyo Kaji mudawo sai kutafi dan kar a'barta ita kad'ai ko? Baki daddy yasaki tsohuwa kam salati ta saki tace shege sai ya nunama duniya ya fara tsayuwa ba asheme yake ba,daga magana kamar jira kake sai murna zaka an'gwance? Shiyasa nike cema ubanku ya aurar daku tin kamin kujawo mana magana,amma sunk'iya to kaji da kunnan ka , sai ka d'auki mataki. Irfan ya sakarmata harara dan baiso hakaba yaso,yau yakwana da matarshi,. Daddy yace irfan banyanzu zata tare ba sa nan da wata daya zuwa lokacin yakamata ku fahimci juna sosai, Tsohuwa tashi mutafi in ajeki in wuce gida. Tsohuwa tace Wallahi bazan tai ko inaba sai tare da yarin yar ,haka kawai ya hak'e mata cikin dare murasa yazamuyi. IRFAN bai ko kallesu ba yafaɗa ɗakin da Moopy tashiga ya maida y rufe harda sanya key. 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: ZAMAN TASHA 💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️💘❤️ 🅿?5️⃣8️⃣&5️⃣9️⃣ 💘💘💘💘💘💘💘 """Salati Tsohuwa ta sanya tare da rike hab'a. "Tace yanzu wannan yaron da yashige ciki mi yak'e nufine yaro?" ta'ce da Daddy daya sunkuyar da kanshi yana jaddada tsaurin ido na Irfan, ashe dama haka yake" Daddy ya mike tsaye yace am Inna ai nason zai fito dan kawai yaja kita fad'ane shiyasa! ni bari in wuce. "Ba gidan uban da zani har sai sunbude sunfito, kai tafi kabamu wuri da wata rigar banzarka iya gwiwa kamar brazia! cewar Tsohuwa" Saurin sunkuyar da kai Daddy yayi ya fita yabar gidan, Ammar ma yabi bayanshi suka fita . Daga Tsohuwa sai su Amina aka bari. "Tsohuwa tace kai kumatso nan inji suwaye ku! kunwani makale akan kujera kamar.mata da miji, ai yanzu kun isa a'rabamaku muhalli amma saboda kidahumar uwa kuka samu ta ko yamaku zama wuri d'aya, naga wannan namijin har lumshe ido yake kai zonan mikake nufi da haka? "Su Amina sukayi murmushi suka dawo wajanta"tace suwaye ku? "Mu k'annan Adda Moopy ne". "Wai kuna nufin yar cakwal"? "Eh ita" cewar Amina. "Tsohuwa tace amma yanaga sunfi kama da namijin ! Ke macen daga kasan hancinki ya bud'e kamar tattasai." Sosai auyke dariya suka zauna sukabata labarinsu, sai ta fara kuka tare da tashi tace wallahi bazan kwana da kuba,ashe da fatalwa nike magana,ubanwa yace su Irfanu su dawo dake duniya bayan kin sheka, shege makilbaci waishi lukuta?.. Sosai Amina ke dariya harda rike ciki Aminu na ta yata"tace kai Inna wai lukuta". ************************* IRFAN na shiga cikin d'akin ya danna key! A'samana katifa ya hangota kwance tana ta kuka . Ko kadan baiji daďi ba, ya k'arasa wajenta cikin k'asaita ya zauna gefen katifar tare da d'aure fuska.. ""Cikin sassanyar muryarshi ma'aboci sanyi da narkar da zuciya mai sauraro "yqce kiyi Hakuri kibi umarnin Mahaifinki abun soyuwa a'gareki! kamar yanda zanyi Hakuri inbi umarnin iyayena, nida ke ba mai son kowa, hasalima fad'ane a'tsakanin mu, kuma nazo nabaki hakuri dan sauke hakkin ki dake a'kaina,daga baya nafita harkarki ba abunda yashafeni da lamarinki, sai dai in rako d'an uwa gidanki ba abinda yashafeni dake. Dalilin da yasa kikaji nacema mahaifina soyayya ke tsakanin mu ba komi bane dan in sashi farin ciki,amma gaskiya yanda bakyasona nima bawai sonki nikeba, dan haka Hakuri zakiyi kawai muyima iyayenmu biyayya, ya fada yana kara tsuke fuska. Azuciyarshi kam kamar ya d'auketa ya goya dan dai bayason ta rainashi ne. Ido Moopy ta dago tare da tashi tsaye ta dawo saitin da yake ta zauna. Jajayen idanuwanta ta zubamai . "Tace taya za ai inyi zaman auran da mutumin da yafi kowa tsanata aduniya?nima na tsaneshi. Taya zan iya yimaka biyayya bayan banasonka.? Taya zan iya zama inuwa d'aya da azzalumin mutum irin ka. Awajema ka karyani ka mareni, inaga a'gidan ka! danmi Baba zaiman haka" tafashe da kuka sosai ". Cikin kukan ta sake d'ago kai ta kalleshi tace na rokeke da Allah ka sakeni batare da sanin kowa ba, kuma namaka alkawarin babu wanda zai gane. "Wallahi na tsaneka bana sonka." "Ido IRFAN ya rintse da k'arfi! take duk wata jijiyar dake kan goshinshi ta mike sanbal." cikin karaji yace sai mi! ko baki fad'aba nasan kin tsaneni, nason kinjuma bakyasona kamar yanda ban sonki bana k'aunar ki. " Moopy ta'ce To in har dagaske kake ka sakeni ." "Irfan yace Bazan sakeki ba,saboda ni ba jahili bane, da zan sab'a umarnin iyayena." "Cikin kuka Moopy tace in kai ba jahili bane kenan Maye ne dahar zaka iya nacewa akan abunda baya kaunarka, baya muradin kasancewa dakai. " Afusace Irfan yayi kanta yana Wallahi tallahi sai na nunamaki ni Maye ne yanzu!! da karfin tsiya ya kamota ya sanya k'arfi ya keta rigarta daga sama har k'asa, ko-kowa suka fara amma ina k'arfi namiji dana mace ba d'aya ba. Da karfi yasa hannu ya b'alle karfen bra din dake jikinta. Ihu Moopy ta kurma ganin yanda yayi ido hudu da cikakkun breast d'inta yatsaya yq zuramasu ido, da karfin bala'i tayo kanshi ta rukunkumeshi shikuma ya kauce tare da sanya hannu ya kashe hasken ďakin take dakin yayi duhu da karfi ya sunkuceta yayi kan katifa da ita, hannunshi Dad'e da bakin ta.....✍️ 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘💘💘💘💘💘💘 ZAMAN TASHA 6️⃣1️⃣ *Natsuwa ta mussaman ta saukar man har banson sadda wakar ta kareba, saida naga innya na share hawayen fuskarta tana fadin. * Wallahi wakar yarin yar nan saita tinoman soyayya damukai da kakanka Abdul Maleek Darma.. Na kalleta nace" Hmm tashi ki dakkoman in wuce." Tana tashi akafara fad'in number wayar da za a'iya samun wakokin ki dakuma shagon da suke siyarwa . Banson sadda na fiddo wayataba na kofesu da sauri,samun zuciyata nai fess dakuma farinciki marar musultuwa, da bansan na miye ba. Ko tsayawa karb'ar sakon Inna banba nayi gaba abina, Waya na dayuka nakira number wayar cikin ikon Allah aka fad'aman inda zansamu! haka na karasa Daddy nata kirana ban D'aukaba naje nasiyo guda goma nadawo na wuce gida. Atakaice dai bayan komawata da wata biyu nakasa abun arziki kullum cikin sauraran muryarki nike mai sani nishadi. Halin dana fada wanda ni kaina bansan na miye ba yasani b'ata shekara d'aya data rageman abanza,abunda bantabayi ba Arayuwata, ace na fadi a'jarabawa, ko a'jikina bandamuba saima samun kaina danai da son raira wakar dakikeyi nima ina canzata ina yinta dai-dai da taki, dakyal Allah yataimakan na haye wata shekara Daddy yabudemun Asibitin bana zuwa sai Ammar shikad'aine yake zuwa, in anyi sa'a a' wata d'aya naje so d'aya ko biyu to a'mun murna, dan studio na bude na kece raini,zansai wakar ki nikuma in juyata,kana in hauta . Haka nakoma mawakin k'arfi da yaji, har yaro nayi mai suna Basho shike kawoman duk wani sabon Album dinki dazai fito,daga baya nafahimci nafada tsantsar soyayyarki mai girma, bazan iya bacciba har sai na saurari muryarki, gashi duk wanda zanma maganarki zaiceman baison wacece keba kuma bai son garin da kike ba, Aranar da Allah ya had'ani dake moyooy sosai nashiga tashin hankalin daya hanani bacci som, ba abunda ki kaiman ya dameni ba, a'a duk sadda zan auna sautin muryar moyopy da irin yanda zata kasance duk sadda zanganta kece ke fad'oman arai, kuma a'matsayin dana ganki nason bazaki tab'a kasancewa Moopy ba, shiyasa naimaki abinda naimaki dan yakiceki daga wannan ma auni danike aunaki na masoyiyata, bantab'a sanin reshe zai juya da mujiyaba Wallahi, ina asonki Mufeeda tin ban'sonki ba,ki daure kisoni koda kwatan kwacin son da nike mikine, Allah shedane, Ammar ma shedane akan son da nike miki, na rokeki da Allah kibari komi ya wuce, kibi umarnin mahaifinki Mufeeda, duk wata rigima ayanzu ba tamuvace tinda kinga yanda Allah yatsaramana lamarin mu kisoni kamar yanda nike sonki mugina sabuwar Rayuwa data dace..... 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 6️⃣0️⃣ 💘💘💘💘💘💘 ZAMAN TASHA 💘💘💘💘💘💘 NA UMMY AYSHA 💘💘💘💘💘💘 ************************* ?""Sosai take k'ok'arin kwace kanta amma hakan ya gagareta,ga hannunshi yasa ya matsemata baki, ba damar yin ihu. IRFAN tin yana d'aukar aui kamar wasa har yafara fita hayyacinshi, jikinshi ya saki sosai fatanshi yakai inda yakeso, agarin ko koyin nasu hannunshi ya tab'o danshi ta k'asan mararta, ko ba a'fad'amai ba yasan period take, sakinta yayi hade da zamewa k'asa ya kwanta yayi ruf da ciki, dan sosai mararshi ta rikemai. Ganin ya saketa dan kanshi yasa Moopy yimishi tsaki cikin kuka tace ban yafemakaba Wallahi, ka ketaman mutunci, da so kayi ka zalinceni ko?to Allah ya fika, miyasa kake amfani da k'arfinka na d'a Namiji kana cutaman? taya zanyi in soka koda mazan duniya sun k'are! ka kasance Azzalumin samarin duk duniya a idona, ya zama wajibi in tunkari mahaifinka da maganar ya janye aurena dakai,yasa ka sakeni ko kaso ko kak'i, saboda ni zan cutu ba kaiba, baka Aureni ba ka takurani inaga ka Aureni, kaganni a'kason mulkinka ai sai dai a kwashi gawata? Sosai kalamanta ke shawagi a'kwalwar Irfan, ya tsaya ya auna shin miyene yamata data kemai wanna zazzafar kiyayya, dama ita haka take kenan!ta iya zurfafa kiyayya koda ka k'askantar da kanka kabata Hakuri, in hakane miye ribar hakurin da yabata acikin mutane, rai ab'ace ya mike tsaye had'i da k'arasawa wajenta! kamo hannuwanta yayi ya zaunar da ita akan katifa, shikuma ya zauna a'kasa, yana fuskan tar ta. "Duka hannayenshi yahad'a wuri guda ya fara rokonta cikin karayar zuciya, idonshi jawur. "Yace bansan soba ban son mi ake nufi da so ba, ta kalamai nafahimci soyayya . Mufeeda a'yau d'aya inaso ki dago kanki ki kalleni muyi magana ta fahimta,yakamata duk wata gaba mukawo karshe ta a'yau din nan , mufuskanci Rayuwa da zamufara! Zan miki magana wata Allah ki yarda wala Allah kuma ki karyata. *Mu biyu iyayenmu suka haifa nida d'an uwana, nayi ilimi mai zurfi na karanci likitanci ta fanni gyaran kashi da matsalar kashi,a'shemarata ta karshe da zangama karatuna nazo gidan kakata data zameman uwa kuma uba, dan acen muke rayuwa nida a'mmata D'an uwana A'bokina. *Tsohuwa tana da maseefar son jin ta saurari Radio.! Wata rana nashigo gidan dan yimata Sallamah dan inaso in koma school! dan gidanmu zan wuce in yi bankwana karfe shabiyu jirginmu zai tashi. Na iske ta tana saurara Radio ta shagala har kad'a kafarta take alamun shauki. Naje gabanta ta furgita tasaki ihu wai tasanya mawakiyar dake raira wakarce ta fito daga cikin Radio. Bancemata komiba!" nace zan wuce gida yau, cikin dare jirginmu zaitashi. "Tace to in tsaya tagama jin wakar saita dakkoman dambun naman dataman ,da kilishi data siyomun,in tafi dashi. Nayi zaune bance mata komi ba nayi shuru. A'hankali wakar nan ta fara Ratsamun zuciya, tana zagaye kowata gaba da jijiya ta jikina. 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: Zaman TASHA 💘💘💘💘💘 🅿?6️⃣2️⃣ """Sosai Moopy ke kuka kamar ta shid'e, jin maganar shi . Kyawawan idanuwanta ta d'ago ta zubamai, sosai take kallon shi abunda bata tab'ayiba k'urama abu ido. Irfan ma ido ya zubamata tare da ai'kamata da wasu sakwanni masu wuyar fassarawa.. Moopy tace a'wannan karan ta haka ka biyo mun? Bafa ni kake soba! Moopy mawakiya ka keso. Nikuma gani a'gabanka amatsayin yar ZAMAN TASHA, Som baka dace da niba, a'matsayina na Yar ZAMAN TASHA Irfan, ka tashi ka ficceman daga d'aki kuma na yafema Wallahi, na yafemaka, ta fada da karfi cikin kuka. Irfan ma kukan ya samata had'e da rungumeta. " ya'ce shikenan-shikenan shuru a'binki kinji .insha Allah bazan matsamikiba a'wannan karan,kana bazan kasance mai son kai naba Moopy, kodan ki daina kallona a'matsayin Azzalumin da kika saba kallona zan barki kamar yanda kika zab'a, amma yazakiyi da mahaifina? Dan baitaɓa ceman inyi banba Moopy, a'wan'nan karan ma bazan faraba Insha Allah,amma nabaki dama kisameshi da maganar in sakeki nikuma zan sakeki Insha Allah kinji ,ya fada yana shafa kumatunta hade dayimata murmushin da yafi kuka ciwo,yatashi yana layi kamar mashayi yafita.. 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 🅿?6️⃣3️⃣ 💘💘💘💘💘💘 ZAMAN TASHA 💘💘💘💘💘💘 BAYAN SATI BIYU:: "Irfan na kwance gidan Tsohuwa yana kallon photon da yakema Moopy duk sadda zaije gidanta batare data saniba, Cikin kuka yana dafe da kirjinshi *yace nayi Alkawarin ko mutuwa zanyi bazan sake zuwa gidan kiba da yardar Allah, tinda kika daukeni Azzalumi maketaci, bayan son da nikemaki yasani kishin kasancewa da kowace mace saike, a'rashin sani namiki abunda bantaba tinanin ke ceba, banga abun zurfafa k'iyayya ba anan,tinda na durkusa na baki hakuri, tari yafara ba kakkautawa dakyal ya tsaya mai . Wayarshi tayi ring ya zarota hade da d'auka ya kanga a'kunne. "Tsohuwa tace Halo." Cikin shak'k'k'ar muryarshi " yace ina jinki." Tsohuwa tace Irfanu ina kashigene kamar ba Ango ba? Tari yake sosai ba k'ak'k'autawa cikin fitar hayyaci yace bana gari ne. Kuka tsohuwa tasa tace miyasamekane?baka da lafiya Irfanu? Dan allah karka mutu ga matar kanan itama kullum haka take bata um bata um um,ga k'annanta suma duk basujin Dad'i, dan Allah Irfanu miyasameka? Kuka ya kwacema Irfan yace karki damu Tsohuwa! Damuwar mi zatayi, tace bata sona bata k'aunata, akan abund namata cikin rashin sani, ta zabi inyi nisa da ita bata kaunar ganina,nikuma na amincemata saboda ta daina man kallon Azzalumin da takeman, banda tabbacin tsawan rayuwa a'halin da nike ciki yanzu Tsohuwa, amma na rokeki da Allah koda bayan raina ki rike Moopy Amana da yan uwanta, kana akwai Mahaifiyarta ko jiya naje gidan na gaisheta, kisamu ki dai-dai ta tsakaninsu, dan sosai Mahaifiyarta ta damu da rashin mufeeda akusa... Kuka ya kwacemai yakashe wayar gabaki d'aya ya fara wani d'an karan tari, gumi yaji a'gefen bakinshi yasa hannu ya lakuto!ido ya zaro ganin jini, da sauri ya fara k'ok'arin d'akko wayarshi daya aje ya kunnata, numfashin shi na sama na k'asa yasamu ya lalubo number Ammar. Bugu BIYU ya d'auka "yace Irfan wai ina ka tafine? Yanzu Tsohuwa ta kirani tana kuka wai baka lafiya, nima yanzu nan nashigo garin daga jibiya kana ina.? Cikin shassheka Irfan ya'ce gidan tsohuuuu... Bai karasaba wayar ta fad'i gefe shima yayi ruf da ciki yana wani irin nishi. Cikin tashin hankali Ammar ya kirawo Tsohuwa ta d'auka cikin kuka . "tace ka ganoshi"? "Ammar yace Tsohuwa babu lafiya Wallahi, Amma naji kamar yana fadin yana gidanki,baki koma bane? bari in wuce cen. Moopy dake jin duk abunda sukecewa jikinta ya d'auki rawa karfa yamutu ace itace sanadi... Da sauri ta tashi ta d'auki key din motar ta. " tace muje Inna Dan Allah". Tsohuwa ta fyace majina had'i da harara Moopy. "Tace Wallahi kika kasheman jika Wallahi saikinyi jarin, maketaciya kawai, ashe baki da tausayi yar cakwall? ta fada tana rushewa da kuka ko mayafi bata D'aukaba ta fito tana Wallahi adaidaita zan hau, bamu bake daga yau. Cikin kuka Moopy ta rike Tsohuwa had'e da rungumeta. "tace kiyi hakuri Inna dan Allah in kaiki dan girman Allah Wallahi ina son shi Inna. Tsohuwa batace komi ba sai hawaye data share,. Da sauri taja hannun Inna suka fita ta sata a'mota itama ta shiga ta figi motar, gudu take shararawa kamar mi! saida ta shigo kwanar gidan Inna tace inane gidan?(saboda ranar data fita ba a'hayyacinta take ba) "Inna ta nunamata" da sauri suka k'arasa suka fito motar . Yayi dai-dai da fito da Irfan da akai ,gaban farar vest ďinshi kaca-kaca da jini... Ido Moopy ta zaro da gudun bala'i tayi wurinsu. Dakata! Ammar yace da ita a'fusace fuskarshi a'murtuke kamar bai tab'a dariya ba, idonshi jawur kwallah kwance a'ciki . "ya d'ago yana nuna Moopy da yatsa yace hankalinki ya kwanta ko? Murna kike kinganshi a'halin rayuwa ko mutuwa ko..? Bantaba sanin baki da tausai baki da Adalciba sai a'yanzu . A'iya fahimtata duk sadda Irfan zai zalinceki kema Aljannu dake bisa kanki sai sun ramamaki, ko kin d'auka bulus ya kesha? Duba gefen kumatunshi kigani, duk sawun marukan da akemai ne ta dalilin ki . Amma saboda isa da izzah da kike ganin kina da ita yasanya kike wahalar da bawan Allah, miyasa wasu mutane a'yayin daka gurfana gabansu kana neman yafiyarsu alokacin girman kansu ke tashi suna ganin sunkai. Ko bakiyi dan shiba zakiyi dan mahaifinshi daya tallafeki a'rayuwa, amma kin manta da wannan. shima in bakiyi dan shiba nasan zakiyi dan mahaifinki daya zamemaki abun al'fahari. wace irin rayuwa kika zab'arma kanki kina ya mace? ta rikooooooi yakarasa cikin matsanancin kuka mota su Modibbo suka sanya Irfan Ammar ya faďa ya jata aguje yana share hawayen Shi......✍️ 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: 💘💘💘💘💘💘💘 ZAMAN TASHA 💘💘💘💘💘💘💘 NA UMMY AYSHA 🅿?6️⃣4️⃣ ""Wani irin gigitaccen kuka Moopy tasanya ganin yanda sukatafi suka barta a'yashe, ga motarsu harta kusa fita daga layin Ganin kuka bazaimataba yasata fad'awa motar ta aguje tabi bayan su. gudu take ba kakkautawa harta cimasu . Sosai suke tsula gudu a'kan hanya wasu sai dai suce Allah yasa lafiya, ahaka har Allah yakaisu wata Special Hospital, daga harabar Ammar ke kwalama ma'aikatan kira. Ganin shi agigice yasa wata nursing yankowa aguje hannunta d'auke da wheel chair . Ammar ya fisge kujera ya watsa da gudu wajen motar "itama tabishi". Sadda sukaje sosai Irfan ya galabaita sai tari yake mai hade da jini, Tsohuwa na rike dashi tana hawaye. Mo6ooy na zaune cikin mota sai kallanshi take tana share Hawaye, ga tsanar ta da taga yan uwanshi namata lokaci gudakiri-kiribatamason taya zata fuskancesu ba... Ganin an Fiddoshi A'mota an'd'orashi akan kujerar yasata kara sakin kuka, ganin yanda gaban rigarshi ya lalace matuk'a. Da sauri ta Buďe motar ta tafito tare dayo wajensu tarike kujera gam tare Duk'awa tasa hannunta ta tallabo Hab'ar Irfan, daya rintse ido yanajin kukanta har kason ranshi amma baya da damar dazai iya cewa komi!. CIKIN kuka. "Tace shikenan kuma daga zaulaya saika rike abu har yakaika ga mummunar jinya irin wannan, Dan Allah kayi hakuri katashi muyi magana ta fahimta Irfaaan. Wani irin tashi tsigar jikin Irfan tayi jin yanda ta am'baci sunan shi a'karo na farko,a'rayuwarta, da yanda sunan yayi masifar dad'i a'bakinta. Idon shi da kemai yaji-yaji ya lumshe tare dayin k'atsa da kanshi. Cikin fad'a nursing din "tace Dan Allah in kunson kuna da maganin matsalar shi dan mi zqku kawoshi Asibitin? amma kunzo ga mutum na bleeding bazaku shiga dashi a'dubashiba!. Ta fad'a cikin fad'a! ta karasa turashi da sauri ta shiga dashi ciki. Likitoci suka rufu a'kanshi dan sun sonshi farin sani dan A'bokin su'ne. Cikin lokaci suka gano takan matsala sukamai Allura dan yasamu natsuwa da hutu, dan in ya tashi asamu abunda akeso! Suna gamawa suka fito dashi aka kaishi d'akin hutu kana sukacema Ammar akwai bukatar suyi maganafa. Ammar yace ok ina zuwa! Wajen Tsohuwa daketa share hawaye da Moopy dake tsaye itama kukan take Bilhakki ko kallonta Ammar baiba. "Yace Tsohuwa Dan Allah a'bar maganar nan dagamu saimu, karsu Daddy suji har sai ya warke. Karka damu d'an nan nidai fatana Irfanu yatashi Wallahi, ko mata hud'u yakeso zan saida gidana in Aura mai su, ita kuma wannan saiya Sallameta salin Alin? ko cewar tsohuwa.. Ammar baice komiba yamike yatafi office din likitan. Tsohuwa naganin wucewar shi tace "Ransalat yar cakwal( TANA NUFIN EXCELLENT) kin burgeni duk da jikanane amma kwara dakika nunamai kedin mai mutuncice, kuma baki damu dashiba, karki wani damu bazan rabakuba kinji ko ai kina sonshi ko? Cikin kuka-kuka dariya Dariya Moopy"tace da gaske bazaki rabamu ba? wallahi ina sonshi matuk'a Inna, bantab'a fahimtar hakanba har sai bayan yabar ni, Rungume inna tayi tana cigaba da kuka. 25/03/2022, 22:29 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ ZAMAN TASHA NA UMMY AYSHA ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ 🅿?6️⃣5️⃣ ""Tsohuwa ta fara bubbuga bayan Moopy cikin lallashi. Bayan shigar Ammar office din Dr Gimba yace" Abokina yanaga mutamin jininshi ya haw sosai,ko akwai abunda yakesone? Tsaki Ammar yayi ya fadaymai halin da ake ciki . Likitan yace ok turomun matar tashi. Fitowa yayi fuska a'daure "yace likita nason ganin ki'. Cikin buguwar da zuciyarta tayi da mugun k'arfi tace ni? Ammar yace eh ke. Jiki a'sabule tabi bayanshi. Tsohuwa tace kai karku d'aukeni shawaraki mana, ni nan za abarni tsaye kamar bishiya aduwa, muje tare. Haka suka jera suka isa har bakin office din. Ammar ya rike hannun Tsohuwa itakuma Moopy ta shiga ciki. Tsaye ta iske raf'keken likitan nan yanata kai da kawo, cikin bacin rai yace saboda Allah yasamishi sonki arai shiyasa kikayi amfani da damar kika kuntatamishi? Ciwon zuciya hawan jini duk suntaru sun nakasamai rayuwa, to burinki yacika Irfan na gab dabarin doran duniya, in yaso sai kijika ki cinye ,duk wanda bai taimaki waniba Wallahi batayanda Allah zai taimakeshi,kinji na gayamiki. Kuka sosai Moopy keyi" tace ka taimakaman Wallahi ina sonshi dan girman Allah ka gwadamun d'akin da yake. Eh aikwara kije kimai kallon bankwana ko,ya kusa bar Miki duniyar kishakata, wuce muje yafada yana kunshe dariyar dake cinshi ganin yanda du ta gigice. A'sab'ule tabi bayanshi suka fito ganin su Ammar bakin kofar yacemusu muna zuwa. haka yak'arasa da ita har bakin kofar d'akin kana yajuyo. Cikin mugun sauri ta banka k'ofar tashiga ta rufe harda sanyamata key. Kwance ta ganshi sanbal kamar gawa, cikin sauri ta k'arasa wajenshi bata tsaya komiba ta faďa a'kanshi ta fashe da kuka, kirjinshi tafara kaima Duka da gyalenta tana kaci nasara akaina kaci nasara,kasa na fad'a a'tarkon sonka da kaunarka kana zaka kwanta kafara k'ok'arin barina,in katafi dawa kakeso in rayuwa, katashi dan girman Allah mijina,duk duniya bayan Abbah banda kamarka da iyayenka, mahaifina na sonka dole in soka, Dan Allah katashi inma wasa kake kadaina mana haka mana, tafada tana rushewa da kuka sosai tana jijjigashi. 25/03/2022, 22:30 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ ZAMAN TASHA NA UMMY AYSHA ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ 🅿?6️⃣6️⃣ """" Wash zakimin rauni fah. Irfan ya faďa idon shi a'rufe . Murna takama moopy "tace to katashi mana dan Allah. Yace um um hmm cikin shagwaba . Kunya takama moopy da sauri ta juya baya tayi shuru jin kato na shagwaba. Nason dama kinasona Wallahi koshi Imran bakyama son dakikemun, amma saboda kibani wahala kikuma ba kanki kika tsaya jan aji ko? Moopy kinfiso kita fusatani muna fad'a ko?.. Aa Dan Allah kayi hakuri nidai komi yawuce, kadaina tina baya mu fuskanci abunda ke gabanmu. Irfan yace to juyo mana. Juuowa tayi ta zubamai kyawawan idanuwanta Ahankali yafara bud'e idanuwanshi da sukaui jawur ,saboda tsanani ciwo,nashi yazubamata yana kallonta. Kunya ta kamata" tace ya akai kason najuya kaidama idonka rufe yake. Sonkine ya sanar dani yabata amsa yana tsareta da ido. Murmushi tayi ta'ce" to bari intafi gida Allah yabaka lafiya. Da sauri Irfan ya tashi ya cire k'arin ruwan dake hannunshi" yace wallahi kafata kafarki" . Moopy ta juyo tace aa nafasa auranka,kai raggon mazane daga wasa saika kwanta jinya, tafada tana kaima kirjinshi duka. Dariya yayi yace ahaka kika ganni kika kyasa yam mata, harda kukan kina katashi mijina. Dukan wasa ta fara kaimai tana ni bani bace sharri zakajamun . Dariya sosai Irfan keyi kamar ba wanda aka kawo awa biyu data wuceba cikin jini. Kamo hannunta yayi ya rike yace i love you my wife. Moopy ta kashemai ido d'aya" tace me too my husband. Rungumeta yayi cike da farin ciki "yace ina matukar sonki matata,da sonki natashi kuma dashi nike fatan komawa ga mahaliccina, fatana gareki kiyafeni da duk kan abunda yafaru a'baya Dan Allah, karki rikeni da koda kalma d'aya:ce Moopy,kisoni kwatankwacin son da nikemiki, na rokeki wannan alfarmar".. Moooy ta'ce" Insha Allah zaka sameni fiye da yanda kayi tinani,fatana Allah yabani ikon yimaka biyayya da sauke duk wai nawinka dake kaina. 25/03/2022, 22:30 - Khadeejaht Salisu Fari: ♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️ ZAMAN TASHA ♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️ NA UMMY AYSHA 6️⃣7️⃣ """ Kallo mai cike da tsantsar farin ciki Irfaaan ya bita dashi cikin lumshe ido ya kamo mazaunanta yarike cikin raunatata murya. " yace nasani nason zaki iya fiye da haka danke din matar Aljanna ce Mufeeda, Allah ya biyamiki dukkan nin bukatunki na Alkhairi,ya jaddada rahma a'kabarin mahaifinki." Ameen Mufeeda tace tare da share guntu hawayen daya zubomata . Kiyi hakuri matata kidaina hawaye inba so kike inyi ba nima. Irfan ya faďa cikin shagwaba yana turo baki had'i da diddira kafafuwanshi kamar yaro. Dariya takama moopy tafaramai waka tana tafi tace shikenan kazama Baby. "Baby wa"? ya tambayeta yana kashemata ido had'e da fara taka rawa. Baby na mana "tace tana rugawa da gudu ta bud'e kofar tafita shima fita yayi da gudu yana dariya. Tsohuwa dake zaune ta mimmike kafafuwa tayi ta gumi tana ADDU'A Allah yatashi kafad'un. Irfan lafiya. Moopy ta yanko da gudu takusan bitasaman k'afarta ta wuce cikin farinci. Mamaki yakama Tsohuwa kan ta juyo sai ganin Irfan tayi shima da gudu yana bazakije ko inaba sai nagama ganinki. Ihu tsohuwa ta sanya "tace wayyo Lukuta kazo kakawoman agaji, da tashiga ta kasheshi sai k'urwarshi tabi yota, wayyo Allah nashiga ukku ni Mai Gadon Zinari . Wata irin dariya Irfan yayi cikin jin dadin daya kasa b'oyuwa a'fuskarshi ya dora yatsanshi akan labbanshi yacema Tsohuwa shittt my wife na biyo ba fatalwa bane. Ido Tsohuwa ta shiga rabawa jikinta sai rawa yake,ga kwalli ta zabgama idonta kamar mai kyanda. Irfan bai tsaya wata wata-ba yakama hannuwan tsohuwa ya cigaba da rawa yanayin waka tare da gilgiza tsoyjuwa sosai kamar yasamu tsaranshi,tin Tsohuwa na kallon shi cikin tashin hankali harta suma, baima an'kareba saida Ammar yafito daga office din likitan yaga idon Tsohuwa a kakkafe. 25/03/2022, 22:30 - Khadeejaht Salisu Fari: ♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️ ZAMAN TASHA ♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️ 6️⃣8️⃣ NA UMMY AYSHA """Aguje Ammar yayo kanshi ya rike Irfan da k'arfi" yace Irfan kana lafiya kuwa ?tafa suma Dan Allah ka saketamana. Jin abunda yace yasa Irfan Bud'e idanuwan shi yazubama Tsohuwa ido, shikanshi juwa yake gani na K'ok'ari kayar dashi, a'hankali ya kwantar da ita asaman kujerun dake wurin shima ya zauna, yajawo hannu Ammar da k'arfi har saida ya tsoratashi. IRFAN ya saki murmushi "yace Ammar ta amince wallahi, sona take ba kadan ba itama,dan Allah Daddy ya taimaka ya barmu mu tare. Ammar yace nidai ba wannan ba!miyasamu Tsohuwa ta sume hakane? Irfan yace babu abunda namata,inaga murna take tayani shiyasa ta sheke. Ammar ya tashi yashiga office din likita sai gashi sun fito tare, hannun likitan rike da ruwan roba yana zuwa ya duk'a akan Tsohuwa ya wanke hannunshi, ya D'ibi ruwa a'tafin hannunshi kana ya zubar, lemar da tarage yasa yashama fuskar Tsohuwa, amma ko gezau batai ba. Hankali tashe Irfan" yace mikenan? Likita yace karka damu tashiga furgicine. Fuzge robar ruwan Irfan yayi da k'arfi ya kwararama Tsohuwa su duka ajiki. Ii/hu ta sanya da mugun k'arfi ta tashi tana faďin shikenan sunkasheni, gani kiyama su suna Duniya suna karantamun Inna A'a D'ainakal k'ausar, Allah yashayar dani ruwan Alkausara,to nasha har nayi wanka. wayyo yar cakwal kinji Dad'i kin rabani da duniya hankalinki ya kwanta, Banga D'an Irfanu ba ta fashe da kuka. 25/03/2022, 22:30 - Khadeejaht Salisu Fari: ♥️♥️♥️♥️♥️♥️ ZAMAN TASHA NA UMMY AYSHA 6️⃣9️⃣ """ Dariya sosai likitan yayi yatashi tsaye ya rike hannun Tsohuwa" yace mike damunki Inna"? Tsohuwa ta Buďe ido ta ganshi cikin fararan kaya, wani dogon fitsari ta saki kamar macen Doki, Ciki kyarma"tace RABBIYALLAHU LAZI KHALAK'ANI.. Ammar ya fashe da dariya tare da "cewa to uwar tsoro Aduniya kike, mutum ya tsufa amma sai son zaman duniya, bud'e gamu gabanki inma mutuwar kikayi gamu mun'miki Rakiya. Ahankali Tsohuwa ta Buďe idonta fess ta saukesu akan Irfan daya fada wata duniyar sai murmushi yake yana lumshe ido, kai da gani kason cikin shaukin soyayya yake mai wuyar fassarawa. Rai ɓace Tsohuwa tayi kanshi ta sakar mai wani rankwashi mai mugun k'arfi. Wash "yace yana dafe kanshi tare da binta da kallo. Yadai my love ? Irfan yafad'a yana lumshe ido. Afusace tsohuwa tace Ubankane Milo, Irfanu ni tsararkace dan ubanka dazaka furgitani? kanamun abun yan indiyawa kai ka D'an iska harda yin majaujawa dani ka yarfani da k'asa ko? Irfan yace aa kiyi hakuri, abunda dai nikeso kisani anan shine matata ta amince dani 💯 Tsohuwa ta k'ank'ance ido" tace dama duk murna ce tasa ni ka kusan kassarani? Eh mana soma nai inga kin mace inji daďin kwashe matata mu gudu dan nason kece zaki kawomuna cikas.Irfan yafad'a cike da zaulaya. Kuka Tsohuwa ta sanya tare da lalubo wayarta "tace ungo lukuta latsoman number ubanshi zakaga an'sanya Wannan Yaron". Murmushi likitan yayi yace kiyi hakuri Inna kinson ciwon so ya kwantar dashi duk cikin murna ne. Ammar ma yace kiyi hakuri Inna murna yakamata kiyi shalelen ki yatashi ko ?. Ahankali suka tsarata harta hakura. Office ďin likitan suka shiga shida Irfan, yamishi yan tambayoyi bayan yasamu abunda yake bukata ya sallameshi,tinda an'samu maganin ciwon nashi cikin gaggawa. 25/03/2022, 22:32 - Khadeejaht Salisu Fari: ♥️♥️♥️♥️♥️♥️ ZAMAN TASHA ♥️♥️♥️♥️♥️♥️ NA UMMY AYSHA 7️⃣0️⃣ Sallamasu yayi suka tafi gidan Tsohuwa su duka baki ďaya, suna zuwa Irfan ya faďa toilet yayi wanka yayi shiri cikin wasu kananun kaya masu masifar kyau, rigar light blue sai black din wando, sumar nan tashi tayi luf-luf gwanin kyau da sha'awa, turare yabaza kana yafito yana tako dai-dai kamar mace. Tsohuwa tasha gabanshi tace ba gidan ubanwa zakatafi ?mizakaje kaimata kana baligi ka keb'e da ita? "Wajen matata zani Irfan yace yana hura hanci. Tsohuwa tace baka isaba shiyasanya na tura Modibbo da Musa Driver A d'akkosu, sudawo nan gidana da zama,kai kuma yau zaka tattara kabar mun gidana kaji na fad'ama, kanata huro katon kirjinka kamar katangar tantabaru. Irfan yace da izinin wa zaki tura katti su dakkoman matata? kin sonfa ni ina kishinta, kwara kice ta tuko kanta ta zo da kanta da kice wani gardi ya kawota. Tsohuwa tace oho dai banda lokacinka, in kaga dama kaje kasanya kayan mutunci, kasanya wayan nan yan iskan kayan duk halittunka waje kai zaka wajen matarka ko? to jeka ka sanya manya kaya na tura Ammar ya d'akko uwar matar taka, kuma ga mahaifinka da uwarka nan tafe, kwara a'yita yau ta kare agwadamata y'ayanta takulada Abunta, kaima asanya ranar da zaku tare tinkamin a'wayi gari aga kayi b'arna kwara abaka ita salin.alin. Kai Irfan ya sosa ya koma ɗaki badan ance harda Ammi ba da babu wanda zaisanyashi canza kaya. Yana tsaye saijin k'arar motoci yayi... 25/03/2022, 22:32 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ ZAMAN TASHA ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ NA UMMY AYSHA 🅿?7️⃣3️⃣&7️⃣4️⃣ """ Tsohuwa ta'ce fad'aman gaskiya nadamar gaskiya kikayi ko ta karya? Ammi zatai magana sai ga Modibbo yashigo da gudu yana nishi.. Azabure Tsohuwa" tace kai wane irin mahaukaci ne, uban mi nene kuma? Modibbo ya saki kuka ya'ce" Bala keson kawo maku masifa, Dan naki bude gidan shine yazagi Macid'o. Tsohuwa" tace garken shanu yaci ubanshi batakaran Macid'o ba, kaje kabud'emishi mahaukaci banza, Ashe kai ka hana sushigo tin d'azu muna zaman jira. Modibbo ya saci kallon Irfan yaga bashi yake kallo ba, Afusace yasamu kunnan Tsohuwa" ya'ce kwartuwar Irtam ce keson tashigo nan suyi Bad'ala, Ma'ana iskanci, Kwanaki taje gidan shi har yafito ba wando gabana." Azabure ts6ohuwa ta turo idanuwanta duka tana toshe hanci . "Ta'ce kai matsa shege zai kasheni da wari, Irfanu ne ya fito ba wanda gaban ka? Kana nufin dan iskane? Irfan ya ďago kanshi yazubama Modibbo idanuwa yana jiran jin ba asi. Ido Modibbo ya kyafta sai kuma. "Yace kika zagi Macid'o bako kunya ko? CIKIN ihu yace jama'a natab'a ganin Irftam ya fito da gudu ba wando, Yarin yar da Bala yakawo tabiyoshi, Amiru shedane gabanshi akayi Wallahi. Itfan ya tashi ranshi a'bace yayi kan Modibbo. Dadi da dariya takamashi yayi sauri ya cafko Irfan. "Yace zonan my Son! kabar Modibbo bashi da cikakiyar lafiya fa." Daddy yace Ammar jeka bud'e gidan. Ammar ya fita shikanshi ranshi a'bace yake taya za ayi Modibbo ya watsa Irfan gaban Sirikar shi. Bud'e gidan yayi Bala yashigo da motar yayi parking. Su Moopy suka fito su ukku ita da Amina sanye da jar abaya tasha duwatsu sunyi masifar kyau kamar larabawa. Shikuma Aminu sanye da jar riga da bakin wando . Ammar ya musu iso ciki suka shiga Moopy na faďin Inna! Inna!! .... I miss y.... Bata kai ga k'arasawa ba idonta ya sauka akan Irfan dake tsaye shida Daddy . Ido ya zubamata ko kyaftawa bayayi, Yayin da Ammi taji numfashinta kamar zai d'auke ganin yaranta baki ďaya. Tsohuwa ta tashi cike da farin ciki da fara'a "tace I MICIYU kema Yar firit,Wato tin Asibiti da kuka watsar dani kika barni ko? Aminene Zo gareni nayi kewar ku keda Aminu nah. Amina ta faďa jikin Tsohuwa suka rungume juna tare da sakin kuka . Amina tace Inna wallahi nayi kewar Abincinki fa sosai. Tsohuwa tace nima nayi kewar surutunku. Dady ya'ce" yakamata muyi abunda yakawomu Inna dan allah kubar kukan nan. Tsohuwa ta'ce" kuzo ku zauna Kazallaha najin zafin in'gaisa daku baya iya jurewa dan hassada, dan yaga shi bukumishi oyoyo ba kamar yanda kuka mun ,Ai dan kunson ban cucekuba ko? Ta faďa idonta nakan Ammi da babu abunda take kallo sai Moopy da itama tinda suka had'a ido ta koma bayan Irfan ta lafe. Ammi tace Mufeeda zogareni, Ni Ammin kice zogareni yarin yata yar Al'barka. Kuka Moopy tasa ta'ce" Dan Allah yah irf6an karku bari ta sake karyani, Wallahi nima banson mene yasa na manta da itaba nadaina zuwa TASHA, bansaniba Wallahi ku faďamata. Kuka Sosai Ammi keyi ta tashi tayo wurin su. Ido rufe Moopy ta rike Irfan gam tana kuka kamar ta shid'e . Illahirin jikinshi shikanshi rawa yake, Saboda bayason abunda katab'amai matar shi." Cikin k'asa da murya "yace Ammi Dan Allah kija baya kaďan. yafada yana watsamata idanuwanshi da sukayi jawur. Cak Ammi ta tsaya bata k'arasa ba. Daddy ya'ce" kowa yakamata ya zauna ." Ammi ta dawo wurinta ta zauna Irfan yaja Moopy kusa dashi suka zauna tana ta sauke ajiyar zuciya.... Yanajin kamar yashige da ita D'aki ya bata kulawa ta mussamman, Ya lallasheta ya fahimtar da ita komi daya wakana. Bayan sun zauna Daddy ya fad'amusu komi, SHIMA Irfan ya fad'amusu yanda sukayi da Amina bayan sun dauketa a'matsayin matatta. Moopy ta gangaro wurin Ammi ta rungumeta Ta'ce" Ammi nah yanzu kin yarda dani a'matsayin Y'ar ki? Ammi ta rungumeta Ta'ce" kwarai ko ďiyata ina sonki dama cen rud'in zuciyane kiyi hakuri." Moopy na murmushin jin wani sanyi na ratsamata zuciya! Wai itace yau jikin Mahaifiyar ta kwance ba kwatsa ba kyara balle Hantara, Su Amina ma matsowa sukai suka rungumeta suna share Hawaye. Tsohuwa sai washe baki take ta kalli Mamy Irfan da batace komi ba. Rai a'ɓace Tsohuwa" tace ke kuma kinsaki halittu kamar an zanaki kina kallon mutane dai-dai kinkasa cewa komi." Mamy tai k'asa da murya Tace" Inna nikuwa mizance Baya ga fatan zaman lafiya da zura'a d'ayyi ba. Baki Tsohuwa ta washe ta''ce to na yanke tarewar'su nan da wata biyu insha Allah, ke kuma ta nuna Ammi tace kije da diyarki gidanta kuzauna ki kula da ita, Tinda batadawa wanda ya fiki,kimata gyara na mussam man ciki da waje, Waima kinmason kayan gyaran jikin kuwa?. K'asa Ammi tai da kai allamun halin fulanin ya motsa. Irfan ya zagayo ta wurin Tsohuwa" ya'ce Dan Allah karkimun haka, Kar kirabani da ita har tsawon wata biyu zan iya rasa raina, Ni ko ba agyarataba inaso Wallahi. Ido tsohuywa ta gwalo taxes to to D'an Iskan Ango na magana, yace za a'wayi gari aga yayi bindiga muddum ba abashi matarshi ba koda ba a'gyaramai ita ba. Dariya su kayi Daddy ya'ce" Inna ni da abinda nagani dama abar tarewar ta nan da sati biyu, lokacin yayi dai-dai da samun hutun su Imran, kinga sai suzo ayi hidima dasu... Tsohuwa ta'ce" bakomi Allah ya kaimu. Mamy ta'ce" inaga zansanya wata k'awata ta turoman Falmata yar maiduguri ce ,insha Allah zata mata komi da akema Amare, kamin lokacin zakuga yanda zata murje. Ammi tayi kasa da murya Tace" to Hajiya Allah yak'ara girma. Murmushin kawai Mamy tayi dan itadai badason ranta za'ace d'anta ya auri yarinyar da tayi ZAMAN TASHA , Amma kuma bazata ja da hukuncin Allah ba . Daddy ya mike ya'ce" Imran zaizo da kayan lefe sati mai zuwa insha Allah, kai kuma Irfan saika tambayeta abunda take buk'ata nagame da abunda zasuyi. Mamy ta mike tana tafiyar k'asaita ta musu sallama tsuka tafi. Tsohuwa tayi tsaki ta'ce" mace yar dukus kamar curin fura sai isar banza, Daga gani bataso kuma sai anyi Tinda ni uwar ubanshi ina so.. Ammi da fuskarta ke cike da fara'a na ganin iyalin ta lokaci guda ta tashi ta'ce" Inna muna godiya bari muwuce". Tsohuwa ta'ce" kai babu inda zaku sai da daddare yanzu ku zauna muyi fira kana. Ammi tanajin nawin ta haka suka zauna suna fira. Har lokacin Sallah yayi suka tashi dan yo Alwallah. Irfan yaji masifar Dad'i ganin Ammi ta tashi, yayi- wuf yaja hannun Moopy dake tsaye suka fita waje,Mota ya sata ya jata da karfi yabar gidan..... 25/03/2022, 22:32 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ ZAMAN TASHA ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ NA UMMY AYSHA 🅿?7️⃣3️⃣&7️⃣4️⃣ """ Tsohuwa ta'ce fad'aman gaskiya nadamar gaskiya kikayi ko ta karya? Ammi zatai magana sai ga Modibbo yashigo da gudu yana nishi.. Azabure Tsohuwa" tace kai wane irin mahaukaci ne, uban mi nene kuma? Modibbo ya saki kuka ya'ce" Bala keson kawo maku masifa, Dan naki bude gidan shine yazagi Macid'o. Tsohuwa" tace garken shanu yaci ubanshi batakaran Macid'o ba, kaje kabud'emishi mahaukaci banza, Ashe kai ka hana sushigo tin d'azu muna zaman jira. Modibbo ya saci kallon Irfan yaga bashi yake kallo ba, Afusace yasamu kunnan Tsohuwa" ya'ce kwartuwar Irtam ce keson tashigo nan suyi Bad'ala, Ma'ana iskanci, Kwanaki taje gidan shi har yafito ba wando gabana." Azabure ts6ohuwa ta turo idanuwanta duka tana toshe hanci . "Ta'ce kai matsa shege zai kasheni da wari, Irfanu ne ya fito ba wanda gaban ka? Kana nufin dan iskane? Irfan ya ďago kanshi yazubama Modibbo idanuwa yana jiran jin ba asi. Ido Modibbo ya kyafta sai kuma. "Yace kika zagi Macid'o bako kunya ko? CIKIN ihu yace jama'a natab'a ganin Irftam ya fito da gudu ba wando, Yarin yar da Bala yakawo tabiyoshi, Amiru shedane gabanshi akayi Wallahi. Itfan ya tashi ranshi a'bace yayi kan Modibbo. Dadi da dariya takamashi yayi sauri ya cafko Irfan. "Yace zonan my Son! kabar Modibbo bashi da cikakiyar lafiya fa." Daddy yace Ammar jeka bud'e gidan. Ammar ya fita shikanshi ranshi a'bace yake taya za ayi Modibbo ya watsa Irfan gaban Sirikar shi. Bud'e gidan yayi Bala yashigo da motar yayi parking. Su Moopy suka fito su ukku ita da Amina sanye da jar abaya tasha duwatsu sunyi masifar kyau kamar larabawa. Shikuma Aminu sanye da jar riga da bakin wando . Ammar ya musu iso ciki suka shiga Moopy na faďin Inna! Inna!! .... I miss y.... Bata kai ga k'arasawa ba idonta ya sauka akan Irfan dake tsaye shida Daddy . Ido ya zubamata ko kyaftawa bayayi, Yayin da Ammi taji numfashinta kamar zai d'auke ganin yaranta baki ďaya. Tsohuwa ta tashi cike da farin ciki da fara'a "tace I MICIYU kema Yar firit,Wato tin Asibiti da kuka watsar dani kika barni ko? Aminene Zo gareni nayi kewar ku keda Aminu nah. Amina ta faďa jikin Tsohuwa suka rungume juna tare da sakin kuka . Amina tace Inna wallahi nayi kewar Abincinki fa sosai. Tsohuwa tace nima nayi kewar surutunku. Dady ya'ce" yakamata muyi abunda yakawomu Inna dan allah kubar kukan nan. Tsohuwa ta'ce" kuzo ku zauna Kazallaha najin zafin in'gaisa daku baya iya jurewa dan hassada, dan yaga shi bukumishi oyoyo ba kamar yanda kuka mun ,Ai dan kunson ban cucekuba ko? Ta faďa idonta nakan Ammi da babu abunda take kallo sai Moopy da itama tinda suka had'a ido ta koma bayan Irfan ta lafe. Ammi tace Mufeeda zogareni, Ni Ammin kice zogareni yarin yata yar Al'barka. Kuka Moopy tasa ta'ce" Dan Allah yah irf6an karku bari ta sake karyani, Wallahi nima banson mene yasa na manta da itaba nadaina zuwa TASHA, bansaniba Wallahi ku faďamata. Kuka Sosai Ammi keyi ta tashi tayo wurin su. Ido rufe Moopy ta rike Irfan gam tana kuka kamar ta shid'e . Illahirin jikinshi shikanshi rawa yake, Saboda bayason abunda katab'amai matar shi." Cikin k'asa da murya "yace Ammi Dan Allah kija baya kaďan. yafada yana watsamata idanuwanshi da sukayi jawur. Cak Ammi ta tsaya bata k'arasa ba. Daddy ya'ce" kowa yakamata ya zauna ." Ammi ta dawo wurinta ta zauna Irfan yaja Moopy kusa dashi suka zauna tana ta sauke ajiyar zuciya.... Yanajin kamar yashige da ita D'aki ya bata kulawa ta mussamman, Ya lallasheta ya fahimtar da ita komi daya wakana. Bayan sun zauna Daddy ya fad'amusu komi, SHIMA Irfan ya fad'amusu yanda sukayi da Amina bayan sun dauketa a'matsayin matatta. Moopy ta gangaro wurin Ammi ta rungumeta Ta'ce" Ammi nah yanzu kin yarda dani a'matsayin Y'ar ki? Ammi ta rungumeta Ta'ce" kwarai ko ďiyata ina sonki dama cen rud'in zuciyane kiyi hakuri." Moopy na murmushin jin wani sanyi na ratsamata zuciya! Wai itace yau jikin Mahaifiyar ta kwance ba kwatsa ba kyara balle Hantara, Su Amina ma matsowa sukai suka rungumeta suna share Hawaye. Tsohuwa sai washe baki take ta kalli Mamy Irfan da batace komi ba. Rai a'ɓace Tsohuwa" tace ke kuma kinsaki halittu kamar an zanaki kina kallon mutane dai-dai kinkasa cewa komi." Mamy tai k'asa da murya Tace" Inna nikuwa mizance Baya ga fatan zaman lafiya da zura'a d'ayyi ba. Baki Tsohuwa ta washe ta''ce to na yanke tarewar'su nan da wata biyu insha Allah, ke kuma ta nuna Ammi tace kije da diyarki gidanta kuzauna ki kula da ita, Tinda batadawa wanda ya fiki,kimata gyara na mussam man ciki da waje, Waima kinmason kayan gyaran jikin kuwa?. K'asa Ammi tai da kai allamun halin fulanin ya motsa. Irfan ya zagayo ta wurin Tsohuwa" ya'ce Dan Allah karkimun haka, Kar kirabani da ita har tsawon wata biyu zan iya rasa raina, Ni ko ba agyarataba inaso Wallahi. Ido tsohuywa ta gwalo taxes to to D'an Iskan Ango na magana, yace za a'wayi gari aga yayi bindiga muddum ba abashi matarshi ba koda ba a'gyaramai ita ba. Dariya su kayi Daddy ya'ce" Inna ni da abinda nagani dama abar tarewar ta nan da sati biyu, lokacin yayi dai-dai da samun hutun su Imran, kinga sai suzo ayi hidima dasu... Tsohuwa ta'ce" bakomi Allah ya kaimu. Mamy ta'ce" inaga zansanya wata k'awata ta turoman Falmata yar maiduguri ce ,insha Allah zata mata komi da akema Amare, kamin lokacin zakuga yanda zata murje. Ammi tayi kasa da murya Tace" to Hajiya Allah yak'ara girma. Murmushin kawai Mamy tayi dan itadai badason ranta za'ace d'anta ya auri yarinyar da tayi ZAMAN TASHA , Amma kuma bazata ja da hukuncin Allah ba . Daddy ya mike ya'ce" Imran zaizo da kayan lefe sati mai zuwa insha Allah, kai kuma Irfan saika tambayeta abunda take buk'ata nagame da abunda zasuyi. Mamy ta mike tana tafiyar k'asaita ta musu sallama tsuka tafi. Tsohuwa tayi tsaki ta'ce" mace yar dukus kamar curin fura sai isar banza, Daga gani bataso kuma sai anyi Tinda ni uwar ubanshi ina so.. Ammi da fuskarta ke cike da fara'a na ganin iyalin ta lokaci guda ta tashi ta'ce" Inna muna godiya bari muwuce". Tsohuwa ta'ce" kai babu inda zaku sai da daddare yanzu ku zauna muyi fira kana. Ammi tanajin nawin ta haka suka zauna suna fira. Har lokacin Sallah yayi suka tashi dan yo Alwallah. Irfan yaji masifar Dad'i ganin Ammi ta tashi, yayi- wuf yaja hannun Moopy dake tsaye suka fita waje,Mota ya sata ya jata da karfi yabar gidan..... 25/03/2022, 22:32 - Khadeejaht Salisu Fari: ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ ZAMAN TASHA ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ UMMY AYSHA 7️⃣5️⃣&7️⃣6️⃣ """Gudu yake da mota sosai batare da ya juyo ba. Moopy ta juyo cikin sassanyar muryarta ta'ce" Honey nah ina zamujene haka ka keta gudu kamar zakasaceni,? takarasa cikin sigar shagwab'a. Sauran kad'an motar ta kwacema Irfan jin sunan da ta kirashi. Wuri ya samu yayi parking ya kalleta sosai idonshi cike da zallar soyayyar ta ya'ce" Matata zakikasheni da salon'ki fa,bari muje zakigani. Murmushi kawai Moopy tai ta jingina da kujera tana tino rayuwar ta tabaya gashi yau komi ya shud'e. Jin mota ta tsaya yasata d'ago kai ta kallo inda suka tsaya. Ido ta zaro ganin su bakin get din wani rafkeken gida da za'a iya sanya nasu ciki. Ta kalli Irfan" tace Honey Nan mizamuyi?" Ido yakashemata yace" Sunna zamu raya." Sosai jikinta ya d'auki rawa idonta ya cika da kwallah" ta'ce Dan Allah karkamun haka mana, Kabarni in samu damar zama da mahaifiyata mufahimci juna. Irfan yayi dariya tre da danna wani remote take get din yayi sama suka kutsa kai. Gidane nagani na fad'a yaci uban nasu kyau so Goma , Bud'ewa yayi yafito yazagayo inda take ya bud'emata tare dasa hannu yajawota ta'fito illahirin jikinta rawa yake. Dariya taso kamashi ya danne tare da russunawa a'kunnanta yace kinga yanzu wannan farantamun din da kikayi kadai kinsamu lada, kinsanya hannunki cikin namijin ki ko? Moopy ta dago kai ta kalleshi batare da tace komi ba. Palon gidan ya buďe suka shiga. Masha Allah ta furta lokacin da taji sassanya kamshin d'akin da yasha kayan alatu . lallai ko Baba da baban shi, Duk yanda take kallon kyan gidanta ashe akwai wanda ya fishi... Irgan ya budemata ko ina tare da haurawa da ita sama komi yaji ga kujeru na alfarma da gadaje. Irfan yace Baby nah gidan nan yayi kyau kuwa? Moopy da tamanta da abunda yace zai mata" tace sosai ma kuwa,dan yafi namu kyau. Alhamdulillah Irfan ya'ce' Tare da cewa da bayyi ba da tabbas sai an'canza miki tsarin da kikeso, insha Allah agidan nan zamu tare . Moopy ta rife ido tare da fita da sauri daga falon dan taji kunya matuk'a. Irfan ya biyo ta cikin sassarfa tare da kamo hannunta yasata mota suka fita suka dauki hanya ba wanda yacema kowa komi. Gidan Tsohuwa ya maidata ko shiga bai ba ya tafi yana shaukin kasancewar shi da iyalinshi na rana d'aya kaďai. Bayan myufee tashiga babu wanda yacemata komi sukad'anyi fira sama -sama sukama Tsohuwa sallam suka tafi. Rayuwa suke mai cike dajin Dadi. Ammi ta kama yaran ta tarike sosai tana kula dasu kamar babu abunda yafaru a'baya,tanajin inama tin farko haka sukayi rayuwar su,. Shakuwa ta mussam tashiga tsakanin Moopy da maman ta cikin sati biyu, Gefe guda kuma mai gyaran jikin da Mamy tayi Al'kawari kawowa ta kawo ta taciga ba da gyara Moopy gyara na mutun ci . Saura kwana biyu tarewar su sukayi gagarumin shagali, Inda su Rafel suka nuna bajintar suka hada dan xasu. Washe gari akayi walima aka kai Amarya d'akinta bayan kukan da tasha kamar zata shid'e. Da daddare Ammar da Imran sukayoma Ango rakiya yazo wurin Amaryar shi, Bayan yan barkwanci suka musu Addu'a da fatan ALKHAIRI suka tafi. Irfan ya rakasu yadawo tarel da bata umarnin taje tayi Alwallah . Bata musaba taje tayo wanka da Alwallah ta dawo ta iskeshi zaune bakin gado. Sallah suka gabatar kamar yanda Shari'a ta wajabta, Bayan ya ciyar da ita taciyar dashi suka koshi sukayi hamdala. kowannen su yayi shuru bakajin komi sai bugun zuciyar su dake hau hauwa . Irfan yayi k'arfin halin cewa kije ki kwanta Baby nima zanje D'akina kar in matasamiki nasan kin gaji ko. Da sauri Moopy ta kad'a kai . Bankwana yamata yatafi Tare da sakin Murmushi. Tana ganin fitar shi ta zare kayanta ta sanya na bacci masu mugun taushi, Tare da fesa turare lungu da sako tayi Addu'a ta kwanta. Can cikin dare Mufeeda taji bakon al'amari ,kamin kace mene ta cika gidan da ihu. Washe gari da safe Moopy keta zabga kuka kamar yarinya . Irfan ma da zazzabi ya rufeshi yanata aikin lallashi da bata baki amma ko kallonshi batayi sai kuka . Dakyal ta amincemi shi ya taimakama ta yamata wanka ,ya shiryata shima yayi ,kasa fita masallaci yayi saboda zafin da jikinshi , Sallah shi yayi gida yana gamawa ya had'omata Tea mai kauri Bayan tasha ta rage ya shanye tare da b'allar magani yabata,shima yasha ,yajata jikinshi sai bacci. Rayuwa mai dadi sukeyi cike da burgewa. Abangare su Ammi kuwa abun ba acewa kimi, So da k'auna kawai take nunama yaran ta. Irfan na kula dasu! inda ya maida su Amina makaranta yasama ma Ammi yar aiki suna zama tare. Bayan wata goma. Irfan ne da gudu da Moopy a'hannunshi ya sakko da ita daga saman bene yana nishi da raf'keken cikinta sai kuka take, Tana faďin mutuwa zanyi Honey ka yafemun. Kuka Irfan yasa ya'ce" bazaki.mutuba Matata, in kintafi kibarmawa ni? kingama.ma haihuwar kinji ko, bazan sake miki ciki ba har Abada. Aguje yasake yin.sama ya d'akko mata hijjob inta yasamata ya sungumeta yasanya a'mota sukayi Asibiti da take Awo . Cikin gaggawa aka karb'eta! inda Irfan ya sanya kanshi shima ciki yahana kowa zuwa wurinta , Dan yace babu shegen da zai kalle mai.mata. Moopy tasha wahala kamin Allah ya taimaketa haihuwar ta taso. Tsaye Irfan yake a'gigice wurin kafarta ya samata.ido kamar yasamu tv. Alhamdulillah ya furta ganin kan Baby ya fara fitowa. Cike da kwarewa da sanin.makamar aiki ya karb'i haihuwar matar shi, inda santalelan d'ansu ya faďa hannun uban shi. Da sauri ya yan ke cibi tare da fitowa yaba wata nursing Baby yace ta shiryashi. Da sauri ta karb'a tana fadin Masha Allah. Irfan baiko kalletaba yakoma wurin Moopy ya gyarata.sosai kana ya canzamata gado ya gangaro da ita dan kaita d'akin.hutu. Jaririn aka.mikamai sukuma suka karbi gadon suka kaita dakin daya dace. Waya ya zaro ya fara bugama yan uwa da abokan arziki dan danan Asibiti ta cika. Mamy ta kama yaro tarike sosai tanajin soyayyar yaran har cikin ranta, Take taji soyayyar Moopy mai girma tana ratsa ko ina najikin ta Tsohuwa sai murna take tayi DA. Ammi na gefe batace komiba sai murmushi take. Kwanan su d'aya aka sallameta ,Mai jego da Baby na cikin koshin lafiya. Gidan ta akawuto da ita dan tasamu kulawa daga mahaifiyar ta. Tsohuwa tama Ammi magana da hudu ba akan ta cire kunya ta kula da yar ta tinda dai babu mai tsayawa wurin. Ammi tace mata bamatsala insha alylah. Irfam ranshi ya b'aci sosai da aka rabashi da matarshi, Washe gari yazo gidan Ammi ya isketa tanama yaro wanka. Bayan sungaisa ya shige d'akin Moopy ya isketa tana d'aura towel za ai'mata wanka . Rungumeta yayi" yace shine kika bari akarabamu ko? Tace aa muna tare har abada. Wake maki wanka yasake jefe mata tambaya? Moopy tace inna Asibi ce. Ido ya Zaro yace aikuwa bata isaba daga yau zandinga miki. Tintana ganin abun kamar wasa har daga baya ta gane dagaske yake, DA kanshi yakamata yamata wanka yagasata sosai kana ya fiddota. Haka suketa rayuwa harta iya da kanta. Ranar suna Baby yaci sunan mahaifin Moopy inda suka samishi suna(ABUL KHAIRI)littafina na gaba insha allah. Anci ansha inda yam.uwan irfam suka musu kara sosai . Ammi ta sha kukan tinowa da danginta da batason inda sukeba. Da yanzu dasu za asha hidima. Bayan taro ya watse Amaryar jego tasamu kyaututuka da dama daga dangin mijinta. Ammi ta zage tana bama yarinyar ta kulawa, Mamy ma ba abarta abayaba tana basu guduncmuwa tinda tason basu da kowa Aranar dasuka gama wanka Irfan yakwashesu sai gida. Inda suka bude sabuwar rayuwa mai cike da in'ganci. Bayam shekara biyar. Aka sanya bikin Ammar da Amina, inda su Moopy suka taka rawar gani sosai komi sune kan gaba. Shekara na zagayowa meenah ta haifo yarta.mai kyau inda taci suna Ummul KHAIRI suna cemata.khairi Kullum rigimar ABUL KHAIRI akaishi wurin KHAIRI ya ganta. Irafan yace miyasa ka keso a'kaika wurin ta.? Cike da yarinta yace b6aby nace. Dariya sukasanya suduka Moopy" tace abunda kake cewa shine yace shima". Dariya sukayi suka shirya suka tafi gidan Amina su duka. Acen suka wuni da zasu taho Abul khairi kuka yasan ya sai an'barshi wurin Baby shi. Dole suka barshi suka musu Sallama suka tafi... Suna shigowa Irfan yace Baby nah muje sama musamo wani Baby tinda wannan ya gujemu. Harara shi Moopy tayi tace bazanjeba ,Bakace nagama haihuwa ba. Kanta an'kare yasureta sukayi sama suna dariya..... TAMMAT BI HAMDULILLAH..... I miss you mutanena 🥰🥰