[4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari Daga tsintuwa....loarding And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *003* Akan shi idanunta ya sauka ta ganshi ba yau ta fara gani ba ta sani duk wasu abubuwa da take nema ta rasa ɓatansu na da alaƙa da mijin nata, sai dai ta share tana kuma mishi kyakkyawar fatan canja hali ko ba daɗe ko ba jima, diriri cewa yayi ya fara sosa ƙeya to sai ta basar dashi ta jefa mishi sassanyan murmushi sai yaji guiwar shi ta sace wace iriyar mace ce ita? anya yana yi wa kanshi da ita adalci? ta katse mishi tunanin da cewa Ango kasha ƙamshi wannan wanka haka kamar yau ne ?" Yaɗan ɓata rai ya langaɓe kai yana cewa "kin ganki? zaki fara ko? ni ba wani ango anan wallahi wankan nan duk naki ne gimbiyar mata" Tasan ya faɗa ne kawai amma duk da haka kalaman shi sun faranta mata rai matuƙa ta ƙarasa gaban miror tajawo stool ta xauna tana murmushi ta fuskance shi tace "Dan ALLAH fa Hayateehyh kace yau duka rana tace to ina godiya amma nima na barwa ƙanwata ga saƙon ka kai mata in ka fita ina gaisheta" ta miƙa mishi box ɗin nan wani sashi na zuciyarta na gargaɗinta wani kuma na ingiza ta yasaka hannu ya karɓa yana janyota jikinshi ya fara sakar mata hot kises ta ko'ina haɗe da sakin wani marayan kuka mai nuna tsantsar farinciki ita ya dace ace tayi kukan na rabata da abu mafi muhimmanci da ya rage mata a rayuwa amma ita murmushi take tana tapping bayanshi alamun rarrashi yace "wace irin mutum ce ke? kullum zuciyarki daɗa sabunta ta ake da abubuwa masu yawa karamcinki kulum ƙaruwa yake dame xan sa ka miki ne nikam NOORY? ta ɗago shi ta saka idanunta cikin nashi rauninta ya bayyana ta share wasu siraran hawaye da suka saci hanya suka fito mata tace "Abu biyu Hayatieyh ka min su a duniyar nan ka tabbatar min dabaka cikin butulan maza" da sauri yace "meye?ki gaggauta faɗa insha ALLAHU zaki sameni cikin maza adilai" ta janye jikinta daga nashi tace "kaje idan kadawo zamu yi magana" ta faɗa hakan ne dan ta samu ya fice ko zata samu bugun dz zuciyar ta keyi ya daidaita zai kuma magana ta langaɓe kai ta nuna mishi ƙofa bai musa ba ua cusa box ɗin aljihu ya manna mata kiss ya fice da sauri binshi tayi ta datse ɗakin tun anan ta sulale bakin ƙofar ta fashe dz wani irin kuka mai cin rai lokuta da dama takan rasa wai shin ita kam wace irin cusashhiyar ƙwanya gareta? meyasa har yanzun ta kasa daidaita rayuwarta tasan me ke mata ciwo a rayuwa? Naseer dai Naseer dai ko da yaushe shine raunin ta? again dai yau ya ƙarasa rabata da sauran abinda ya rage mata mai muhimmaci a rayuwarta! cike da farinciki ranshi fess ya fito harabar gidan ua jujjuya ya kalli ko'ina na gidan ya jinjina kai haɗe da salute wa kanshi yake cewa "next target ɗina gidan nan ne duk da dama nasan tuni ya riga ya zama mallaki na takardun kaɗai suka rage da sign su shigo hannuna ,ki shirya Niriiyyah watan kukan ki ya kusa tsayawa bazan huta ba sai naga kin ta gayyara a rayuwa sai na ganki akan bola kina tsince tsince suturar sakawa ta gagareki abinci da wajen kwana sun gagareki a sannan zan fara sabuwar rayuwa cike da farinciki da annashuwa nida galleliyar amarya ta Bintuuuuu"ya ƙarasa faɗar sunan cike da shauƙi bege da tsananin ƙauna ya faɗa motar da ita kanta mallakin Nuriyya ce, yaja ya fice daga gidan bayan mai gadi ya buɗe mishi get ɗin, ********************** ta daɗe agun gurfane tana dukan cikin matuƙar galabaita ga ciwo ga yunwa ta mance when last da tasaka wani abu cikinta sabida izayar wannan matar ita kam hakima hamshaƙiya tana ciki tana ji ta kuma san ko waye ke bugun ƙofar shiyasa tai shiru wannan ma salo ne na azabtarwa so take sai tazo akan guiwar ta tana tuma a ƙasa tana roƙonta akan ta taimaka ta kaita acire cikin tasani yunwa ma kaɗai ta isa ta saka ta miƙa wuya, ta riga ta toshe duk wata kafa da wani xai san meke faruwa a gidan duk da ma ba wai tana tsoron wani ko wata bane a a tafiso case ɗin wannan ya zama silent case daga ita sai ita ta kashe ta ta binne a gidan babu wanda yasani, ko zata samu cikar burinta da gaggawa na mallakar gidan da dukiyar gidan da maigidan [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari Daga tsintuwa....loarding And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *001* _Raunin zuciya_ A kasalance take dubañ shi cike da matuk'ar raunin zuciya bakin ciki da kallon tsantsar butulci irin na wasu mazan da ba duk lokaci take kallonshi dashi ba take duban shi ta share hawayen da ke ta fitar burgu daga idanunta Ta janye raunannun idanunta ta mik'e da niyyar ficewa daga dakin yayi saurin rikota, Ya langabe Kai ya Zuba Maya fitinannun idanunshi a hankali ya lumshe su ya dora kanshi a kafadar ta yafara sakar mata numfashi Mai dumi wanda ya tilasta mata sakin ajiyar zuciya yana d'an yawo da hannunshi a sassan jikinta yace "haba mana qurratul ayn wannan ba halinki bane zuciyar ki mai kyauce ce uhmhm? Dan kwarin guiwata na tunkare ki da tabbacin samun goyon bayanki karki bani kunya mana" Ya dan saurara yana kuma kashe mata jiki ya kara rungumo ta jikinshi sai sakin ajiyar zuciya take ba ta dai ce komai ba Ya dan girgiza ta kadan yaana cewa "talk mana sweet heart kice min wani abu bana son shirun nan naki ke ko zagina ne kiyi sai inji sanyi a raina ko love Of ma life" Dagaske ne bazata iya magana ba haka take ta gwammaci ta dauke duk nauyin wata jarabta da ta bude baki tace wani Abu wata irin strong heart gare ta abubuwa da yawa bata iya tankawa sai dai ta danne abin a zuciyar ta Shi kanshi ya sani bazata ce komin ba Wani salo ne dai na daban Daga cikin ire iren salon da ya saba amfani dasu ya cimma burin shi a kanta' Kirrr karar kiran waya ya shigo wayar shi ya D'an basar aka kuma kira ya share wani kiran na kuma shigowa a hankali ta zame jikinta daga nashi ta nufi kofa ta fice hannunta dafe da saitin zuciyar ta, Tasani ko bai fada ba *BINTU* ce yarinyar da yake kan neman auren ta Tana ficewa yayi saurin tashi ya rufe kofar yana d'an tattaka rawa ya d'aga kiran fuska cike da farin ciki da nishadi Suka ci gaba da sheka soyayyah, yana kuma bata tabbacin a yau din nan zai cika mata burin ta yasan Nuriyyah yasan Wacece baya jin ko ita tasan kanta kamar yanda ya Santa Kai tsaye dakin ta ta nufa hawaye wasu na korar wasu zuciyar ta na wani irin ciwo ta bude safe din ta ta dauko wani hadadden box mai kyalkyali ta rungume shi a kirjinta so take taji ta yi kuka mai sauti amma sautin kukan yaki fitowa so take ta samu abokin shawara abokin fadawa kuka damuwa da farin ciki bata da ko daya duk Naśeer ya rabata dasu akan wani dalili nashi A hankali ta bude akwatin wani irin haske mai kashe idanu ya bayyana ta saka hannu ta fiddo wata kwankwatsetsiyar sark'a dakekiya ta ajje ta dauko yan kunnen da abin hannun da yan kunnen tana kallon su Shawara take nema bata da abokin shawara sai zuciyar ta idan zata nemi shawaran zuciyarta kuma tasan amsar itace YES Kullum zuciyar ta bata bata amsar NO dangane da lamarin Naseer Tsawon shekaru goma kullum tana karfafa wa kanta guiwa akan komae ta sadaukarwa Naseer ya cancanta ne! Ta tattara su ta rungume tana tuno asalin ma mallakin sarkar da muhimmancin ta a rayuwar ta amma sanda ya dace ta tallafa mata Naseer ya katantane ya Hana, Da sauri ta kawar da tunanin ta Mai da sarkar da sauran abubuwan cikin akwatin ta ajje kan mirror idan ya shigo zata bashi tasan ba karamin farinciki zaiyi ba ita kuma farincikin shi yafiye mata komai a duniyar nan ********************** Da karfi ta fizgota cike da masifa ta wurgar da ita kasa kanta ya bugu da tiles din kitchen take ta fasa wani marayan kuka tana girgiza mata Kai jikinta sai kyarma yake Tsabar tsoron wannan matar da take bakinta har kumfa yake tsabar bala'i take cewa" ke din me? Banza a banza har kin isa ? Wallahi ko ubanki dake kabari ya fasa kasa yafito yayi kad'an ubanwa yace kika yarda kika dauki ciki? A gidana? Hmm babu tsarin yarana zasuyi yan ubanci da wasu a gidan ubansu wallahi ke ga kafaffiya ki zubar kin ki zanga ta gidan uwar wa zaki haife shi ' Cike da rashin imani take saka k'afa ta dirka mata akan cikin Ta fasa wata gigitacciyar Kara ta fara mulmula a kasa tana wata irin gumza ita kam sai wani huci take kamar wata kububuwa, Ta saka hannu ta matse cikin tana zazzaro idanu cike da mugunta 😰😥😰😥 *Ki Fara bi tun yanzun in zaki bi IN baki da raayin karantawa yanzun ki tara kada kice zaki bini PC inbaki daga farko tom* _littafin karshen duniya complete doc ya kammala Mai bukata ki tuntube ni ta number na #500 kacal insha Allah bazaki nadamar siya ba_ Zahratieyh kawar oum nurain taku🤣😂🤣😅🤣 [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari Daga tsintuwa....loarding And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *004* Sai da ta bushi iska ta mula tasha Ac sannan tazo ta buɗe ƙofar zuwa lokacin Hunaifa ta sare ko hannun bata iya ɗaga wa ta riga ta sare da rayuwar tasan ƙila kam ita ta ta taƙare ga azabar ciwon mara ga yunwa sannan taji ƙaran buɗe ƙofa cike da isa ta xuro kanta tana tattaɓe baki ita Hunaifa ko idon ta kasa buɗewa tsabar galabaita cije baki Haj Kareema tayi a ganin ta har ta samu damar yin bacci a guje ta koma cikin falon fridge ta buɗe ta ɗauko ruwa mai sanyi ta dawo batayi wata wata ba ta buɗe robar ruwan ta sheƙa mata tana ta girgiza jiki shiru Hunaifa bata motsa ba ba dan sanyin ruwan bai ratsa ta ba a a sai dan rashin kuzari ta ciji yatsa tana girgiza kai tace "ke ƙarya kike wallahi na haɗu da waɗanda suka fiki taurin rai ma kuma naci galaba a kasan su ke ɗin nan wallahi ƙarya kike" Hunaifa nason yin magana amma maganar bata fita ciki Karima ta koma da sauri ta ɗauko wayarta ta dawo inda hunaifar ke kwance tayi dialing wasu numbers ta kara a kunne wayar bata daɗe tana ring ba aka ɗaga daga can ɓangaren, kuka ta fashe dashi mai ƙarfi tana magana tana kukan har shaƙewa take tsabar iya makirci cewa take "ta gudu Alh wallahi yarinyar nan ta gudu kawai dan na hanata zubar da cikin jikinta tana ƙoƙarin shan maganin na rutsa ta wallahi sai da ta yanke ni a hannu da na matsa mata cewa tayi idan na kuma yunƙurin hanata sai ta cinna wa gidan wuta dama ta tsaneka haka nan aka aura mata kai kuma itace ajalinmu harsu Nadra" taja majina ta ɗan saurara jin me yake cewa a tsawace yace "what? hunaifar ? to ya akai ta fice? ko ta zubar da cikin?" tace "wallahi alh a guje na rufeta a kitchen ɗin amma yarinyar nan ta fice ta ƙofar baya bayan tabar min saƙon mu jira muga me zai faru nikam am scared alh kadawo dan ALLAH kada yarinyar nan tayi nasarar xubar da cikin nan a nemo ta aji me takeson a mata?" a hasale ya katse ta da cewa "ƙarya ne wallahi taje duk inda zata nafi ƙarfin ta min barazana yau ɗin nan zan tura mata saƙon saki da gargaɗin duk ta saki wani abu ya samu cikina wallahi sai na gigita kaf familynsu"ƙit ya kashe wayar wani wawan tsalle Karima ta daka ta fara rawa jikin Hunaifa tuni ya fara rawa duk abinda suka tattauna komai ya shiga kunnenta tunda a handsfree ta saka wayar wasu zafafan hawaye suka xubo mata ƙiri ƙiri tana ji an ƙulle ta da muguwar sarƙa ita kam ta sadakar ta barwa ALLAH komai tasan yana ji kuma yana gani Karima irin mazga mazgan matan nan ne ga tsawo ga ƙwari ɗaf ta saka hannu ta ɗauki Hunaifat da ta kasance siririya jiki ba wani auki ga ciwo ya galabaitar da ita tana ji bata da ikon hanawa Direct lambun gidan ta nufa inda a ido lambu ne amma agun Karima ɓoyayyiyar maƙabarta ce wacce ita kaɗai tasan da zamanta a gidan a ƙalla akwai gawarwaki kusan shida na jarirai da take binnewa da an haifesu har yau kuma babu wanda yasani a wannan fagen bata gayyar kowa sabida sirri wannan sirrin tane acewarta Akwai inda take ɓoye kayan aikin ta ta riga ta gama da hunaifa tasan tunda tace ta gudu hankula duk zasu koma ne akan nemanta neman da har ƙasa ta naɗe baza a ganta ba' A tsayen ta sako ta ƙasa sai da bayan ta ya amsa ta ƙarasa wani guri ƙasar gun a daddale babu mai cewa in an tona za a samu wani abu ta duƙa ta fara haƙa ƙasar haƙa tayi mai zurfi ta fiddo kayan aikinta' hada wata siririyar wuƙa da aka lulluɓe da jan ƙyalle, da sauri ta kwashi kayan ta nufi inda ta yada hunaifa idanunta nata zubar hawayen nadamar auren alh ma'aruf kwaɗayin iyayenta ya kawota mahalaka bata ankare ba taji an caka mata wani abu gefen ciki jini yayi tsartuwa Karima kamar ba mace ba babu imani ko rauni a zuciyarta ta fara magana tana lasar jinin jikin wuƙar tace "kinga kuskurenki na biyu na farko kinyi kuskuren auren miji na na biyun shine yaja miki tafiya barzahu bana barin bashi a nan ɗin nan akwai gawarwakin jinjirai shida dasuka rantse sai sunxo duniya to sun zo ɗin amma basu mori shigowa cikin ta ba tunda a ranar suka koma naso ki bari a zubar da cikin jikin ki kinƙi da kin bari an zubar da kin rayu to kinsa taurin kai zan aika ki lahira bayan nagama ɓata miki suna abu ɗaya da nakeso ki sani har yau alh bai da ɗa ko ɗaya a duniya ni bana haihuwa amma su nadra ƴaƴa na ne kuma dole su amsa sunan ƴaƴan alh duk da ba ƴaƴan shi bane ke ni kaina banda tabbacin ina iyayensu suke ta saka wuƙar ta laso jinin ta lashe tace wannan sirri ne sai mun haɗu a ƙiyama" bata jira komai ba ta caka wuƙar a ƙirjin hunaifa bayan ta danne mata baki, *ki fara bi in zaki fara ko ki tara karmu nisa kicemin daga farko tom* [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari Daga tsintuwa....loarding And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *002* Bata ƙyale yarinyar nan ba sai da taga bata numfashi ta tashi tsaye tana ƙyaƙyata dariya cike da mugunta ranta fess ta nufi fridge ta buɗe ta dauko robar ruwa har sun fara dutsi ta bude ta kwar a mata wata iriyar ajiyar zuciya ta sauke mai haɗe da sheshsheka idanunta a rufe ta kasa buɗe su sabida nauyin da suka mata wata iriyar azaba take ji a dukkan sassan jikinta nadama take danasani take na kuskuren shigowa gidan wannan ƙeƙasashshiyar matar marar imani, ba tun yau ba ta mata kashedi yafi dubu akan kuskuren da zatayi idan ta aurar mata miji tana ganin wasa take ashe ita ke wasa da rayuwar ta tsawon wata uku da tayi agidan me ta ƙaras? tunaninta ne ya katse sanda taji an jata ƙiiiii kamar wasu kayan wanki Bata tsaya ko'ina da ita ba sai da ta kaita bakin ƙofar shigowa falon ta wurgar bayan ta ya bugu da ƙasan wurin ta rintse ido tana kiran sunan ALLAH sai huci take tana haki tana maseefa tace " ki kwana anan ki wuni anan daga yau wallahi kinji na rantse na haramta miki shigon min falo bare kice zaki shiga wani so called ɗakin ki ai wanda baiji bari ba zai ji hoho zan ga uban da ya ɗaure miki ƙugu tsaye nake ƙyam a gida na ke ɗin nan baki isa ki rushe min record ba wallahi kiyi shawara da zuciyarki kwanaki uku ya rage Alh ya dawo kina da damar zubda cikin kafin ya shigo ƙasar nan ki samu ƴenci kema in ba haka ba wallahi sai kin gwammaci mutuwar ki akan rayuwar da zakiyi" Fuu ta kwashi ƙafafun ta tayi ciki ta bugo ƙofar hada saka key, sai kokawa take da numfashin ta da kuma zuciyarta anya? anya ba zata xubar ba? bala'in yayi yawa duk ixayar da matar nan ke mata bata iya ɗaga ido ta kalleta ko ta buɗi baki ta faɗa wa wani halin da take ciki ta saka hannu ta shafo cikinta wasu hawaye masu ɗumi na zubo mata wani irin so ƙauna da begen abinda ke cikinta ya mamaye xuciyarta anya idan ta zubar dashi ta mishi adalci? wata zuciyar ta kawar mata da wannan tunanin ta jefo mata na ƙunci da bala'in da xata shiga a hannun kishiyarta , a hankali ta tashi zaune tana dafe bayanta zuciyarta na rarrabuwa da neman mafita da maslaha ta fara buga ƙofar falon ************************* Kusan awa ɗaya ya kwashe suna xubar da ruwan luv shi da Bintu ranshi fess yarinyar tayi ne ba ya jin ko ranshi ta nema zai hana ta tasan sirrin maza ƙwarai ta iya tafiya da xuciyar wanda ya faɗa tarkon ta jin yarinyar yake ta cika ko'ina a zuciyar shi cike da farinciki bayan sunyi sallama kamar kar su rabu a wayar ya nufi toilet ya ɗan watsa ruwa Shaf shaf yafito da sauri sauri ya kintsa kasancewar shi mutum mai sassanyan kyau tsaf ya fitoo cikin dark blue ɗin shaddar data amsa kyakkyawar fatar jikin shi da bata cika haske ba ya kafa hula data dace da zaren da aka ƙawata ɗinkin shaddar dashi haka ma takalmin yabi jikinshi da turaruka masu sanyin ƙamshi ya dubi kanshi a madubi cike da ƙaunar kai da alfahri yana ta sakin murmushi ya fito ya nufi ɗakin Nuriyyah yana sauya yanayin fuskar shi zuwa tausayi da neman agaji! a hankali ya tura ƙofar ya shiga ɗakin bata ciki da alamu tana banɗaki ya fara wurwurga idanu idanunshi ya sauka akan miror ya hango wannan akwatin da sauri ya haɗe wani daddaɗan miyau wani sanyi na kwaranya a zuciyar shi ya hango jakarta saman bedside drower da sauri ya ƙarasa ya zuge ziff ɗin ƴen canji yake so da zai zuba mai a mota bai ko tsaya ƙirgawa ba ya ɗebo kuɗin ya cusa aljihu daidai ta fito banɗakin , *ki fara bi tun yanzun in zaki fara ƙawata idan baki da raayin karantawa yanzun ki tara abinki kada muyi nisa kice kina nema daga farko* _ƘARSHEN DUNIYA YA KAMMALA IN KINA BUƘATAR COMPLETE DOC #500 KACAL NA TABBATA BAXAKI NADAMAR SIYA BA_ [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari Daga tsintuwa....loarding And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *005* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ Da ɗan ƙarfin da ya rage mata ta fara kici kicin ƙwatar kanta sai dai ta kasa Kareema duka ƙarfinta ta saka ta danne Hunaifa, ga jini nata malala ƙasa har yanzun wuƙar na jikin hunaifa ganin zata ɓata mata lokaci yasa da ƙarfi ta fixgo wuƙar ta kuma chaka mata ta ƙara zarowa ta saita saitin xuciyarta ta daɓa wuƙar take Hunaifa ta saki wata irin ajiyar zuciya ta lumshe idanu bakinta na motsawa a hankali har rai yayi halinsa, wata wawuyar ajiyar zuciya Kareema ta saki ta daɓashe ƙasa agun tana sakin numfashi tana kallon gawar hunaifa datayi fayau sai wani ƙayataccen murmushi a fuskar kamar ba gawa ba taja tsaki ta saka wuƙar nan ta karto jinin ta lashe tana lumshe idanu ƙirrr taji ƙarar wayarta da sauri ta dawo hayyacinta bata amsa wayar ba sai ma kasheta da tayi gaba ɗaya cikin sauri sauri ta fara haƙa rami da yake ta saba bata wani daɗeba ta haƙa daidai tsawon hunaifar ƙiii ta jawota haka ta wullata cikin ramin ta bi da ƙasar mai jini ta rufe ta mai da wacce ta haƙo ta daddale ko ɗar babu ajikinta sai ma wani iskan nasara da cikar buri da taji yana shiga sassan jikinta pipe ɗin da ake ban ruwa cikin lambun ta jawo ta yayyafa wa ƙasar ya saka ƙafa taɗan tattaka tsaf wajen ya shafe kamar ba ayi wata rami agun ba ta kwashi kayan ta maidasu inda suke ya kakkaɓe jikinta tayo hanyar dawowa cikin gidan tana ƙoƙarin kunna wayarta, ********************* Tafi ƙarfin awa guda agun tayi kukan har ta bawa uku lada ta kasa faɗaɗa zuciyarta tayi tunani ciwo zuciyarta keyi kamar ta ciro ta jefar wa zata tunkara? bata da komai dik ta sadaukar dasu wa mijinta Naseer bama wannan ba kwanakin nan mafarkin da take yawan yi na dagula lissafinta zuciyarta ta kasa nutsuwa da auren da Naseer ke nema sai dai bata da ikon hanawa a yanzun da lokaci ya riga da ya ƙure a taƙaice dai ita kanta bata san makomar ta ba ta guji yan uwa ƙawaye duk dan faranta ran Naseer tamishi sadaukarwa da yawa a rayuwa sai dai zuciyarta a yanxun rawa take tsoro takeji tana gudun watarana Naseer ya butulce mata, tayi shiru tana jin karatun da sashen zuciyarta mai raunin ke mata _ki farka nuriyyah mata sun waye sun daina bari daɗin bakin ɗa namiji ya ruɗesu ki tashi kiyi yaƙi da zuciyarki raunin ki yayi yawa zaki kuka zaki koka a sanda Naseer ya lulluɓo wata ya kawota gidan nan dasu mata lokacin zaki gane true calour na maza_ da sauri ta tashi tana girgiza kai tana faɗin "stop stop never wallahi banda Naseer mijina ba butulu bane bazai min butulci ba akan wata mace ina!" ta ƙarasa faɗa tana matse rigar Naseer ɗin a ƙirjinta hawaye nata rigengyaton fitowa daga idanunta tana ƙarfafa wa kanta guiwa akan banbancin mijinta da sauran maza, Ɗayan alƙawarin dz tamishi na mallaka mishi wannan gidan ya faɗo mata ta ɗanyi murmushi tana tuno kyakkyawan sajen da yake sake ƙawata mata fuskar Naseer tace "anything for u *NASNOOR* xan mallaka maka duk wani abu da ya kasance mallakina dan kawai kayi murmushi ni da duk abinda ya zamo mallakina to ka ɗauka yazama mallakinka!" #COMMENT #SHARE #NASNOOR# 🥰🥰🥰🥰ZARAHBUKAR [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *007* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ Ɓangaren Naseer kuwa tunda ya fice gidan kai tsaye wani ɓoyayyen gidan shi ya nufa wanda babu wanda yasan dashi sai shi sai ALLAHn da ya halicce shi acan yake ajje duk wasu muhimman abubuwan shi cikin sirri sauri sauri ya nufi wani ɓoyayyen wuri ya buɗe ya duba yaga komai na nan yanda ya barsu ya sauke wata ajiyar zuciya yana jujjuya ɗan akwatin hannun shi yayi murmushin yana shafo wasu takaddu kome ya tuna? oho da sauri kuma ya rufo ɗakin can wata hanya ya kuma bi ya shiga wani ɗakin ɗan siriri sai duhu din ɗim da fitlar wayar shi yayi amfani ya haska ɗakin ɗakin ba wani babba bane sai wata mace dake ɗaure cikin wahala da ƙasƙanci ya ja wata kujera dake gefe ya zauna yasaka hannu ya ɗago mata fuska tsohuwa ce dan ta ɗan manyanya gashin kanta yayi furu furu kayan jikinta ma sunyi buɗu buɗu sunyi wata irin dauɗa, ta kalleshi wasu hawaye da kullum basa ƙafewa a idonta suka zuraro mata ya janye idanun shi cikin nata ya miƙa mata ledar take away ɗin dake hannun shi, a galabaice take rabonta da abinci tun kwanaki uku da yazo gidan take ta fara kici kicin kwance hannunta da burin ta jawo ledar da take da tabbacin abinci ne matsowa yayi ya kwance ta kamar mai jira ta durfafi abincin bata ko tsayawa taunawa tadinga aunashi yana xaune yana kallonta tana cikin ci cikin ta ya ƙulle ta dafe cikin tana kiran sunan ALLAH sai amai yabiyo baya sai da ta amaye duk abinda taci tana ta ajiyar zuciya yana kallonta yana taɓe baki, har ta gama ta ɗauki pure water ɗaya dake cikin take away ɗin tasha zata kuma kaiwa abincin hari yasa ƙafa ya matsar da abincin ya kalleta yace "ba gadin ki nazo yi ba da zaki mai dani sakarai ina zaune albishir nazo yi miki wanda ƙilan yasa ki haɗiyi zuciya ki mutu ƴarki ƴar so wacce kika tattara duk wani buri akanta tsawon shekaru wacce kika ɓata duka rayuwarki wajen ganin kin inganta tata rayuwar tana can cikin farin ciki tuni ta mance dake tsawon shekaru uku kina nan sau biyu ta tuna dake na ji maki ba daɗi gaskia to ni ɗin dai da kike ƙi kike baƙin cikin ta aure ni a yau ta mallaka min abu na ƙarshe acikin abubuwa masu muhimmanci da kika mallaka mata yasa hannu a aljihu ya fiddo ɗan akwatin yana jujjuyashi yana ƙyaƙyata dariya ta runtse ido wani ƙululun baƙin ciki ya tokare mata maƙoshi wace irin nasara Naseer yasamu haka akan Nuriyya? data ɗauki wannan uwar dukiyar ta mallaka mishi? ya katse mata tunani da cewa "kinyi mamaki ko? tasirin so kenan inaso kisan abu ɗaya wallahi tunda nake ban taɓa son ƴarki ba kullum tsanarta ce ke ƙaruwa a zuciya ta ina dannewa dan in cimma buri na akanta na kuma yi nasara amma inaso ki sani daga yau farinciki ya yanke a rayuwar NURIYYA yau daren baƙin cikinta zai fara bazan barta ba sai naga ta wulaƙanta a duniya" ya damƙo gashin kanta ya girgiza cikie da mugunta yace zan kwanta dake anan zan miki kaca kaca in ɗauki vedio in nuna mata ta gani ƙilan ma ta rage min wahala ta haɗiyi zuciya ta mutu kinga hankali na kwance in ci dukiya tz cikin farinciki" ya ƙarasa magana yana murza ɗan guntun gemunshi da bai wani yalwata ba yana kashe mata ido' ta zura mishi ido kurum tana kallonshi ta fara kokonton adamtakar Naseer ba mutum ba ɗan Adam bazai biyewa zuciya har haka ba innalillahy wa'inna ilayhiraji'un so take ta yi magana ta buɗe baki tace wani abu amma ta kasa bata da sauran ƙarfi ko dubara da zata hana Naseer aikata wnn fasadin da ita babu shakka tarihi ne zai maimaita kanshi, ganin taƙi cewa komai ta zuba mishi ido yas ya miƙe tsaye ya fara kwance zariyar wandon shi ta runtse ido tana ambaton sunan Allah. ***********************Salla dama bata cikin abubuwan da suke cikin tsarin rayuwar Kareema hankalinta kwance tana cin chips tana korawa da lemo mai sanyi ta lalubo hoton Hunaifa wanda akayi na free wedding pics ta xauna ta tsara kalamai masu nuna rauni da halin da suke ciki na ataimakesu da neman ta ta gudu ne kan hanata zubar da cikin halak bayan ta yanki kishiyar ta saboda yunƙurin hana ta da tayi yanxun haka ba a san inda take ba dan ALLAH duk wanda ya ganta ya kira wnn number ta saka number ɗinta a ƙasa duk wasu manhajojin da tasan yana da alaƙa da taruwar mutane sai da ta tura mintuna kaɗan da fitar sanarwar mabanbantan kiraye kiraye suka dinga rigerigen shigowa wayarta tayi murmushi ganin irin zafafan comment da la'antar da wasu suka fara yiwa Hunaifa tace "dani kike wasa wallahi bazan taɓa bari ruhinki yasamu salama ba yanda kika saka min baƙinciki kishi da zafin rai suka kusa kasheni wallahi sai na tabbatar da cewa kema tsinuwa da la'anta sun zama abokan rayuwarki a ƙabari! COMMENT SHARE #NASNOOR [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *008* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ *ALHAMDULILLAH JIKI YAYI SAUƘI NAGODS ƘWARAI WAƊANDA SUKA KIRA DA MASU SMS ALLAH YABAR ZUMINCI ƘAWAR OUM NURAIN NA GODIYA* Haj Nuriyya dai ana can ana jiran tsammanin Naseer yabiyo bayan kira kaɗan kaɗan ta diba wayarta shiru ba wani motsi ganin kada lokaci ya ƙure mata yasa kawai ta yanke shawarar mishi favourite ɗin shi a karsashe ta shiga kitchen ɗin da dukkan ƙwarewarta a sarrafa nau'oin abinci take shirya mishi abincin tana aikin cikin kaf kaf cike da tsafta tasan Naseer kuskure ɗaya da xai ratso ta abincin zai iya sakashi kwana da yunwa dan tsaf zai haƙura da abincin shiyasa bata wasa ko ƙaɗan tana aikin tana sauraren daɗaɗan waƙoƙin soyayya masu tsuma zuciya wani baitin ma sai ta tsaya ta rungume wayar ta lumshe ido dan ji take tsaf dan su ita da Naseer kawai aka halicci luv singers dan dik wani baiti kawai ita da Naseeer ne! *********************** Gidansu hanaifa kam abin wasa wasa ya zama babban Al'amari dan duk inda tashin hankali yake suna ciki sun kira layin Hunaifa yafi sau dubu a kashe _basu san tuni mandiya kareema tayi flushing layin ba tama kwankwatse wayar tuni_ Duk inda suka san zataje sun kira shiru ba wani labari tuni ƴan jaje da ganin ƙwam da kuma ALLAH ƙara suka durfafi gidan dan yanzun da yawa mutane suna hawa social network to wasu a nan suka ga labarin kamar ana ingixo su da gayya sukayi ta ɗuruwa cikin gidan abin sai ya rinchaɓe musu idanun Malam buba sunyi jajur tsabar ɓacin rai da baƙin cikin abinda Hunaifa ta musu Mamarta kam idanu sunyi luhu-luhu tsabar kuka ga ƴan unguwa da ƴan uwa suna ta zubda maganganu babu wanda ke musu uzuri kowa kalmar shi itace _KWAƊAYI MABUƊIN WAHALA_ gashi sun jefa ƴarsu a bala'i sabida son abin duniya babu wanda ya damu fatan mata addu'a kowa dai gargaɗi yake jefa wa iyayen akai kai ce na cewa "su gaggauta nemanta ta dawo ta rainan ma Alh cikin shi ko danginta sun samu salama dan ba faɗa da malam ba DARE " yayunta dai har station da gidajen radio sun kai report na nemanta ko wanda ya ganta tunda ba saceta akayi ba da ƙafatta ta gudu dan ƙarfin hali hada saka wasu kuɗaɗe ga duk wanda ya kawota, wasa wasa sai ga ƙaramar magana na neman zama babba ƴen sanda sunji matar waye tuni suka ba zama nema wasu kuma suka nufo gidan Alh Ma'aruf domin tattaunawa da Haj Kareema uwargida ran gida. ********************** A sanda Nuriyya ke gida cikin farinciki da maɗaukakin shauƙi akan Naseer a lokacin shi kuma yana can yayi nisa a ƙarasa tarwatse mata rayuwa dan yanda ya rantse babu kunya babu tsoron ALLAH ya haiƙewa Umman Nuriyya dake a ɗaure cike da mugunta yake sex da ita babu ko ɗigon nadama tana ƙoƙarin kare kanta ta hanyar tureshi yana faffala mata mari kuka take kukan da duk wanda ya jishi yasan na tsantsar baƙin ciki ne da kaicon kasancewa a raye addu'a take cikin ranta akan ALLAH ya ɗauki ranta ta huta sannan ALLAH ya wulaƙanta Naseer tun a duniya bai ma san tanayi ba harkar gabanshi kawai yakeyi har yayi gaji ya koma gefe yana sauke ajiyar zuciya tayi laƙwas babu sauran kuxari ko karsashi a jikinta ta sadaƙar mutuwar ta kawai take jira hawayen ma sun ƙafe babu ko ɗigo da sukayi gigin ɓace hanya suka ratso ta idanunta yasaka hannu ya ɗauko wayar da ya saita camera ɗin ya tsaida ɗaukar videon yayi save ya buɗe ya kallah yana sakin murmushi cikin fatinciki ya kalli Umman dake kwance bata da maraba da gawa yace "aiki ya kammala na tabbata ko da rodi aka ƙera zuciyar ƴarki yau sai tayi bursting ta tafi inda zaku haɗu dan ba wai zan barki ba zan aika ki lahira ne kafin ƴarki ta biyo ki mu ma muna nan tafe amma sai mun gama ganin gari mun ci duniyar mu da tsinke tukun kinsan ALLAH mai gafara ne sai mu duƙufa neman yafiya mu iske ku salun alun" ya karasa maganar yana murza ɗan gemun shi cike da wulaƙanci da rainin wayau wata ajiyar zuciya ta sauke tana fatan ya aiwatar taci gaba da roƙon ALLAH gafara sannan kada yabashi galaba akan Nuriyya, bata ankare ba taji anja gashin kanta ta runtse ido dan ba da wasa yaja gashin va haka ya jata ƙiiiii kamar wata karya har zuwa cikin toilet ɗin ɗakin ya kunna bathtube sai da ruwan suka taru ya kuma fizgota ya danna kanta aciki har wani cije leɓe yake yana ƙara dannawa ganin yanda take mutsu mutsu tana kokawa da numfashi ya ƙyalƙale da dariya yasa ƙafa ya hamɓareta a wannan gaɓar gaban Nuriyya yafara wani irin racing wata irin fargaba da tsoro suka baibayeta wata iri kewa kewa ta fara lulluɓeta kawai sai tunaninta ya bata Naseer ne yayi haɗari dan a komai nata Naseer ne farko cikin tsitstsikewar zuciya ta fara trying layinshi tana addu'ar da bata ma tantance take cewa dai dai sanda numfashin Umman ya ɗauke lokacin wata irin zufa ta fara tsatsstafo mata ta runtse ido da ƙarfi ta dafe zuciyarta dake baraxanar fasa ƙirjinta ta fito! COMMENT SHARE #NASNOOR [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *009* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ _Angaishe ku masu zagin Naseer Nuriyya tace ku shiga hankalinku kafin ranta ya ɓaci so ruwan zuma🤥🤥_ Numfashin ta ya fara sarƙewa ta matse wayar dake hannunta tana kuma jin kamar xata rasa ko ta rasa wani ɓangare na rayuwarta a hankali wasu hawaye masu xafi suka fara sirnano mata bata san dalilin hawayen ba haka nan ta ji tana son yin kuka ta duƙe agun ta fara gabza uban kukan da bazata iya cewa ga dalilin yinshi ba, tana kukan tana kuma kiran number ɗin Naseer da kiran ya katse sai gabanta yayi wani irin gigib duk ta gigice tana jiran tsammani bata da kowa a kusa da ita yanzun hatta dangin shi duk ya musu iyaka bata da numbr ɗin kowa su ma basu da ta ta, **************** Wata kafurar dariya ya sheƙe da ita sanda ya ɗago ta ya tattaɓata yaga bata numfashi ya fara yiwa kanshi kirari irin dai shi yakai ƙwallon shege , anan toilet ɗin ya barta a yashe cike da farinciki ko wanka bai yiba ya zura kayan shi ya fito daga ɗakin da sauri sauri burin shi kawai ya ƙarasa gida ya nuna wa Nuriyya yanda ya wulaƙanta gyatumarta tsaki yayi ganin tarin missed calls ɗin da ta jera mishi a kan laɓɓan shi ya furta "Mayya" yana duba mssges ɗin data dinga aikin turo mishi yaja wani dogon tsaki da faɗin " kin cika garaje da gajen haƙuri in kin bada ƙafa ma gani nan zuwa gidan da kyakkyawan saƙo" yayi wani malalacin murmushi yana gyaɗa kai yace Alh Naseer the Young billionier lokacin yazo fa yanzun zan faɗa aji in bi takan uban kowa in wuce babu sauran mutunci ko Hajia tayi kuskuren ɓace hanya ta biyo ta layi na sai na saita ta" ya ƙarashe da sigar ƴan daba shi a dole ya zama gwaska da ya tada motan kenan kiran Bintu ya shigo a ɗayar wayar da maɗaukakin murmushi akan fuskarshi baki a washe ya furta "Mai sanyi nah" ya katse kiran ya kirata tana ɗagawa yace "my first lady ki huta ki sarara dare namu rana ta mu ALLAH ya bamu dama dole mu dama harƙalla dai ta faɗa ki shirya a sanarwa su kawu na mai do bikin nan next week" ta fasa wata muguwar ƙara da sai da ya janye wayar a kunnen shi yana dariya daga can cike da salo da bariki ta fara zuba mishi shagwaɓa tuni ya rikice ya biye mata to ba a ƙarƙare wayar ba sai da ya mata alƙawarin zai turo mata 5m na lefen da tace bata so yabata kuɗin suna aje wayar ya tura mata 5m ɗin kamar yanda ya mata alƙawari, ************************ A ɓangaren Alh ma'aruf kam ba ƙaramin zafi ya ɗauka ba ga masu jaje da ke kuma tunzura shi ba ranar yayi niyyar dawo wa amma dole ya fara shirin dawowa gida a lalubo mishi Hunaifa ta girbi abinda ta fara shukawa bai ko sanarwa da mandiya Kareema ba ya biyo hanya' ƙiri ƙiri ta zama ta ALLAH maƙwabta nata shigowa jaje duk wanda ya kalleta sai ta bashi tausayi idanu duk sun zurma mata da ance ashe haka ya faru kuma hajiya? sai ta fashe da kuka tana roƙon mutane dan ALLAH a tayasu da addu'a ita tsoronta kar Hunaifa ta samu nasarar zibar da cikin da aka tabbatar musu cewa ƴan biyu ne ta burge mutane kam da dama ganin yanda ta damu da kishiyarta har haka a wannan lokacin da mata ke neman wutar da zasu jefa kishiyoyi amma ita ga kishiyar ma ta bar mata gidan amma ita nema take a tayata nemanta ta dawo ko dan farin cikin mijinsu" _Mishau ɓadda musulmin ALLAH mutum mugun icce ko ya mutu sai an ɗaure shi ALLAH ka mana tsari da miyagun kishiyoyi irin madam Kareema_ Ƴan sanda sun iso gidan bayan mai gadi ya musu iso batayi wani mamaki ba tasan takan siyasar duniya cikin ƙwrewa da yarda da kai take amsa duk tambayoyin da suka mata wata tambayar sai ta share hawaye take basu amsa na duk irin zaman da Hunaifa tayi a gidan tace "tasha attemp ɗin gudu wa bata taɓa samun nasara ba sau uku ina kama ta tana shan gishiri a kitchen dan ganin cikin ya fice ganin haka ta canja salo ta fara niyyar halaka ni nan ma na tsallake tarkon ta dan kawai na hana ta cika burinta nason sai ta zubar da cikin ta laƙa min cewa nice na zubar mata da ciki ALLAH bai bata sa'a ba sai a wannan karon wanda shima nayi ƙoƙarin hanata inda aljanun ta suka tashi tamin dukan tsiya har ta yanke ni a hannu" ɗan sandan nan ya dakatar da ita bayan ya zuba mata ido yana saurarenta akwai tarin tambayoyi da ya ke son mata sai kuma yayi wani nazari bai ce komai ba ya miƙe yana faɗin "ina ne ɗakin ta? sannan a yanda ta ficen banajin zatayi ƙoƙarin ɗaukar waya ina wayarta?"zatayi magana ya kalli sauran police ɗin yace ku bincika min ɗakin bari in ɗan haɗu da mai gadi"suka amsa kusan a tare suna salute nashi yayi waje cikin sassarfa inda tuni ƴancikin Haj kareema suka fara hautsinawa zufa ta ɗan fara yayyafo mata ko me ta tuna kuma sai ta saki wani lallusan murmishi ta ɗan ɗaga ƙafarta a hankali ta matse wani ɗan abu mai kama da fara da ke ta motsi ta matse lips ɗinta na ƙasa da haƙora tana murmushi kamar ta sani ashe batayi gangancin damƙe kurwar musa mai gadi ba tasani tasan tsoro irin nashi tsaf zai ɓalle mata aiki tana murmushi ta ɗan kishingiɗa saman kujerar tana matsa counter ɗin hannunta tana mi mi mi da baki kamar dagaske lazumin take ko da police ɗin nan ya fita kai tsaye bakin get ya nufa inda ɗakin mai gadi yake ya ƙwanƙwasa shuru yaɗan waiga ko zai hangeshi ta wani gun babu mai gadi babu alamar shi lura da yayi ɗakin ba rufe yake ba ɗan turo ƙofar akai yasa shi ɗan tura kanshi kaɗan ya leƙa ido ya zaro ganin mai gadi a kwance farin kumfa na fitowa ta bakin shi idanun shi duk sun zazzaro *********************** horn ɗaya yayi bayan ƙarasowar shi gidan mai gadi ya buɗe mishi get a hankali ya sulala motar ciki ya ƙure kiɗa hankalin shi kwance Nuriyya dake tsaya a sama tana jiran gawon shanu ta daka wani tsallen murna ganin shigowar motar Naseer ɗin a guje ta fito daga ɗakinta dake upstairs da bibbiyu take haɗa matakalan wajen saukowa tana isa falon yana murɗa ƙofar ya shigo COMMENT SHARE #NASNOOR [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *006* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ Tuno Naseer da kyakkyawan zamansu da da irin madarar ƙaunar da suke lasa yasa taji ƙarfi ajikinta wani farin ciki ya mamaye xuciyarta da ƙarfin guiwa ta fara shirya jikinta dan tarbar mijinta farin cikin zuciyarta sosai take jin haushin kanta da xuciyarta dake saka mata kokonto akan Naseer ta sani mijinta daban yake ko auren nan ma tasan ƙaddara ce da kuma matsin ƴen uwanshi akan rashin haihuwarta ita dai tanason Naseer zata kuma cigaba da son shi har bugun numfashinta na ƙarshe zata kuma so duk macen da ya auro ya kawo cikin gidan xata rungumeta su zauna lafiya, Tsaf ta shirya tayi kyau matuƙa kasancewarta dama mai kyan kwalliyar ta karɓi jikinta matuqa ta fesa turaruka masu sanyin ƙamshi ta nemi gefen gadon ta ta jawo wayarta tafara laluben number ɗin Naseer so take taji me xaiyi dinner dashi sai tayi ƙoƙarin kammala wa kafin yadawo sai dai har wayar ta ƙaraci ring ɗinta ta gama bai ɗaga ba ta kuma kira nan ma shiru _abin haushi_ sai kawai tayi murmushi tana ƙarfafawa kanta guiwar baya kusa da wayar ƙilan ma a mota yabarta sai kawai ta shiga tsara mishi kalamai masu daɗi ta tura mishi tasan zaiji daɗi ƙwarai itakam farincikin takeso akan murmushin shi xata iya bada fansar rayuwarta🤔 har ta aje wayar ta tashi sai kuma ta ɗauka ta fita da ita dafatan ya biyo bayan kiran nata inya gani duk da tasan da wuya domin bin kira ba ɗabiar shi bace sai dai in kaji shiru ka kuma kira falo ta dawo ta zauna tana ƴen tunane tunanen rayuwa zuciyarta na ƙoƙarin sako mata tunanin mahaifiyarta da ta ɓata a hannun kidnappers tsawon shekaru uku kenan tana da halin biyan ransom ɗin da suka nema amma Naseer ya kanainaye ya hana ta bayar acewarshi zasu gaji da riƙonta ne su sakota A lokacin kuɗin da ta haɗa 50m da suka nema a ranar ɓarayi suka hauro suka karɓe kuɗin a dangi kowa yabar maganar ma ganin itace dolen ta ta barta suma dole suka shafa wa kansu lafiya suka zuba mata ido duk wanda ya zo a lokacin akan maganar sai Naseer ya hanata cewa uffan shi yayi ruwa yayi tsaki har maganar tabi iska ta share hawaye tuno da mahaifiyarta a mace? ko a raye? ALLAH masani ********************* Cike da hasala baƙin cikin abinda Hunaifa ta mishi zuciya na zafi ya rattaba mata saki uku nan take ya lalubo number mahaifinta Malam buba ya turo mishi da gargaɗin duk wani abu ya samu cikin shi sai yayi shari'a dasu in zasu nemota su nemota aure ne batayi to ya saketa amma intayi kuskuren zubar mishi da guda jini to daga nan har kotun duniya sai sun je Kareema kam ko da ta shiga cikin falon kai tsaye gidansu Hunaifa ta fara kira tana kuka take shaidawa mahaifiyar Hunaifa yanda sukayi da Hunaifa akan batun zubar da ciki tana kuka take faɗin "wallahi mama yarinyar nan aljanu gareta baki ga dukan da ta min kan na hana ta zubar da cikin hada wuƙa sai ta kasheni na gudu ɗaki dan tsira da rayuwata anan ta samu nasarar guduwa dan Allah ku taimaka mana wannan cikin mun saka mishi rai dan ALLAH ta dawo wallahi ko me takeso zan sa Alh yayi mata" ta ƙarashe maganar dz wata kafirar sheshsheka Maman Hunaifa batayi mamaki ba jin wai ta gudu kasancewar dama sun san bata son auren to ganin tunda akai auren babu wani abu da ya biyo baya yasa sukayi tunanin ta haƙura ta rungumi gatan da suka mata na aura mata miji irin Alh Ma'aruf dala burin kowace ƴa mace ashe tana nan kan bakanta Ƙwafa tayi ta fara lallashin Kareema da bata tabbacin zasu yi iya yinsu ganin sun shawo kan matsalar afara sanin inda Hunaifar ta nufa tukun suka ajje wayar kowa cike da jimami Kareema ta daka tsallen murna ganin plan ɗinta na tafiya yanda ta tsara tabbas a komai ita ɗin mai nasara ce, Maman hunaifa na niyyar fita zuwa ɗakin mijin nata sai gashi ya shigo ɗakin hankali tashe yana waje saƙon surikin nashi ya riske shi cikin matuƙar tashin hankali ya faɗo cikin gidan dan sanarwa iyalin nashi salalar tsiyar da Hunaifa ta musu #COMMENT #SHARE #NASNOOR# #ZARAHBUKAR# [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *010* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ Wata sassanyar ajiyar zuciya ta sauke sanda ta jita akan ɗan madaidaicin ƙirjin Naseer habiebyn nata ta ƙanƙameshi tana fashewa da kuka, Turus ya ƙame cike da mamaki da al'ajabi to kukan na uwar miye? takeyi? laillai daɗi ne ya mata yawa a ƙasƙance ya ɓanɓareta daga jikin shi cike da ƙyama ya jefar a ƙasa ya wani kalleta sheƙeƙe ya tofa mata yawu a fiska ya doka uban tsaki yayi gaba ƙamewa tayi a gun cike da waswasi tana tariyo ɗan abinda yafaru da sauri ta miƙe tana girgiza kai ta rufa mishi baya ina wannan ba Naseer ɗin ta bane ko kuma wani ya ɓato mishi rai a waje amma Naseer ɗinta bazai mata wannan tozarcin ba gudu gudu sauri sauri ta tadda shi har ya isa falon ya zauna saman kujera yana cire takalmi bata daddara ba ta zagaya ta baya ta sarƙafo hannuta a wuyanshi ta ɗan manna mishi fuskarta gefen kuncin shi wani tururi da hadarin bala'i ya turnuƙo shi ya banƙare mata hannuwan ya wantsalo ta sai gata a gabanshi cike da fusata ya fara dalla mata mari idanu a rufe yake dukanta tun tana girgiza kai tana shanye dukan har ta fara kuka da ƙoƙarin ƙwatar kai bai ƙyaleta ba sai da yaga ya mata likis sannan ya jefar da ita ƙasa sai huci yake ya nemi ɗaya daga cikin kujerun falon ya zauna yana ta faman sauke ajiyar zuciya kokawa take da numfashinta da kuma zuciyarta tana girgiza kai take tabbatar wa kanta ba Naseer bane wani ne yasa fuskar naseer ya zo ya yaudare ta ya ɓata Naseer a gunta ko kuma wasu suka bashi giya yasha dan yazo ya wulaƙanta ta wannan tunanin shi yayi tasiri a zuciyar ta tai wani ɗan guntun murmushi mai ciwo cike da ƙarfin hali ta fara ƙoƙarin miƙewa ta buɗe idanun da suka mata nauyi ta fara rarrafa wa zuwa inda yake zaune tana kuma bawa kanta ƙwarin guiwa ɗago idanuwan shi da sukayi jajur yayi ya watsa mata wani kafirin kallo wanda yasaka ta gaggawar mayar da kanta ƙasa bata ankare ba ya taso ya damƙo gashin kanta da ɗankwalin tuni ya fice tasaki wata marainiyar ƙara ya ƙyalƙyale da dariya ya fizgota ta faɗo kan jikin shi cike da mugunta ya damƙi breast ɗinta ɗaya ya matse sai da ta saki wani ɗan guntun fitsari bata dawo hayyacinta ba daga muguwar matsar da yayiwa breast ɗinta ya fara magana wacce ta saka nuriyya far a ƙyalƙyala dariya kamar wata taɓaɓɓa "ki nutsu ki dawo hayyacinki Sa'adah ki buɗe idanun ki ki wanke kunnuwanki ki ji ki kuma saurari abinda nazo miki dashi ki yiwa kanki adalci ki kuma tabbatar wa kanki cewa ni dake tun can bamu dace ba nafi ƙarfinki da duk wata tsiya da kuka mallaka nashigo rayuwar ki ne dan in tarwatsa ahalin in kuma kassara ki in lalata future ɗinki kawai dan inyi farin ciki ban taɓa sonki ba asali ma kullum tsanarki ƙara sabunta kanta take a zuciya ta na daure ne domin in cika burina to Alhamdulillah buri na ua cika a yau kamar yandz zaki fice min a cikin rayuwata a yau! ta runtse idanu jin wata almara yo almara mana da bala'i dai so ake taji haushin Naseer to ƙaryar mutum in ma asiri aka mishi to uban bokan ma yayi kaɗan ta ɗan buɗe ido jin ya sassauta riƙon da yayi wa breast ɗinta yasa ta kuma narkewa ajikin shi ta fara ɗan shafa jikin shi cike da shagwaɓa tace "relax nasnoor nasan ba kai bane an canja min kai ne ko kuma wasu maƙiya mahassada sun mana asiri dan su raba mu to kace musu nace ƙarya suke ni da kai mutu ka raba ne" da sauri ya katse ta tare ingizata tayi gama ya cigaba da cewa" a gidan ubanwa zamu mutu tare? ke wai wace irin jahila daƙiƙiya ce ki buɗe kunnenki da kyau nine naseer ba ubanda yamin asiri ni kaina shaiɗanin kaina ne bana buƙatar wasu tsirarun sheɗanu a tafiya ta inaso ki kalli abin da zan nuna miki da kyau zuciyarki ta buga ki rage min aiki" bai jira cewar ta bai kuma da mu da murmushin da take saki ba yanajin tana faɗin "nasani wallahi ba kai bane Naseer ɗina ba zai min haka ba sannan ko da ace kai ɗin ne to na maka uzuri nasan ƙilan laifi na maka na cancanci hukuncin da yafi wannan ma kamin indai zuciyarka zatayi fari kaji daɗi" bai ko kalle ta ba ya miƙa mata wayar shi bayan ya kunna videon yace "ina miki ta'aziyya uwarki yau ta baƙunci laheera tana tsine miki albarka na shigar saurin da kika mata bayan taji aikin maxa ba kamar soloɓiyon tsohon ki ba asha kallo lafiya" ya wani lumshe ido yana girgiza ƙafa yana jiran yaji tayi wurgi da wayar ta taso ta cacumeshi sai yaji akasin haka, ************************* Alh ma'aruf ya iso lafiya inda yazo ya iske wani ƙarin tashin hankalin na mutuwar mai gadin shi mutane sun taru ana ta al'ajabi da taradda di mutane sunyi jigum jigum.. [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *011* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ Aje mishi wayar tayi kan hannun kujera har sannan fuskarta da murmushi ta fuskance shi duk da wani irin duka da zuciyarta keyi ta kaɗu matuƙa amma tasirin so ya hana ƙaduwar ta bayyana kanta ya zura mata ido ganin tana motsa laɓɓanta alamun son yin magana "ki magana ki faɗa abinda ke ranki mana ni naci dubu sai ceto ke kam na rasa wace iriyar karyar mace ce uwarki ce fa anan itace so called mijinki ya haiƙewa amma babu wani yunƙuri da kikayi? anya kuwa akwai zuciya a ƙirjinki?" ya ƙarasa faɗa yana kaiwa saitin zuciyarta wani irin duka taji zafin dukan shima amma duk da haka ido kawai ta tsurawa Naseer bata son yanke mishi hukunci akwai tambayoyi da yawa a bakinta a hankali ta kau da kanta tace " ba zuciya ce babu a ƙirji na ba Hubbieyh ina mamakin abin ne nasan ba kai bane wallahi ina tunanin laifin da nayiwa mutane suke son dole sai sun munana sunanka a ido na nasanka nasan waye kai haka nan bazaka aikata abubuwan nan ba batun wannan videon ban yarda ba ba kuma xan taɓa yarda cewa kaine akan ummana ba kai wallahi bama ita bace kar ka manta fa Umma yau kimanin shekarar ta uku hannun kidnappers ina ka ganta? nasani wannan sharrin computer ne kai wallahi ko da dagaske zan maka uzuri na tabbata baza ka aikata hakan ba batare da wani dalili ba na yafe maka dan ALLAH kai ma ka yafemin ina sonka son da nake da tabbacin da shi zani ƙiyama na tabbata wannan itace jarabawa ta dan ALLAH kar kace zakai amfani da wasu abubuwa dan ka nesanta kanka dani wallahi ko mutum ka yanka a gabana ka dafa naman ka cinye Naseer bazan daina son ka" ta ƙarasa maganar da fashewa da wani irin kuka yayi sagale yana kallonta anya? anya? kuwa nuriyya na cikin hankalinta? shikam ya fara tsorata da wanan son da take iƙirarin tana mishi amma duk da haka bari ya ƙarasa amfani da damar shi dan ya yakice ta a rayuwar shi ya damƙo fuskarta idanun shi sunyi jajur yace "ke kalleni nan dan malafar ubanki wai ke anya a danginku babu mayu kuwa? anya wannan matar ita ta haifeki? ina tantamar indai ita ta durƙusa ta haifeki ke banajin ma da aure irin na sunna aka haifeki dan duk ɗan halak bazai fifita soyayyar wani banza ba akan ta mahaifiya" ya matse mata baki cike da mugunta ta runtse ido tana ƙoƙarin yin magana ganin haka ya saki fuskar yana jiran jin me zatace ta sauke numfashin wahala sannan ta share hawayen fuskartz tace "ba laifi na bane naseer dan ALLAH ka daina hukuntani akan abinda bani da iko dashi ka sani ina sonka ban hanaka ƙarin aure ba ina goyon bayan duk wani abu da zai saka farinciki shiyasa na mallaka maka duk abinda yake mallaki na sauran gidan nan ya rage da mike ciki kasani shima tuni na baka shi sign kawai ya rage dan ALLAH zan yi sign yanzun na fanshi kaina dashi na tabbata zakayi farinciki sannan duk sharaɗin da zaka saka min a zaman mu na yarda wallahi zan bi ganinka a kullum ya fiye min komai musamman idan kana cikin farin ciki" Shikam dai ƙilan a wannan gaɓar ALLAH ya isa ya dace ace yayi wa Habeeb domin wannan abun bana lafiya bane ya saki ajiyar zuciya ya saka hannu a aljihu ya zaro wata takarda dake a ninke ya miƙa mata haɗe da cewa "kinyi kuskure Sa'ada tun farko da kika aminta dani ban taɓa sonki ba asali ma akwai dalilin shigowa ta rayuwar ki a yau kuma aiki ya kammala batun gida kuma tuni dama takardun na guna da sign naki ko babu gida ya zama nawa kije ki tsinci abinda zaki tsinta ki ɓacen da gani na sake ki saki ɗaya kisan inda dare ya miki dan a gobe za a fara gyaran gidan next week Bintu zata tare to bana buƙatar jin hucin numfashinki ko da ace a layin nan ns ki ɓace daga duniya ta na sallameki sai dai zan miki kwatancen inda zaki tsinci gawar tsohuwarki kije ki ɗauke ta kubar garin nan in ba haka ba wallahi sai na ƙarasa ɗaiɗaita rayuwarki" Kalmar sakin kaɗai ta shiga kunnenta amma bayan shi babu wata kalma da tayi gigin bi ta kusa da kunnenta yanzun ta tabbatar ashe ba hasashen banza tayi ba? ashe abinda zuciyarta ta faɗa mata gaske ne Naseer giya yasha dan wanan aikim sai khamru uwar laifi ko kuma ya haɗu da matsalar taɓin ƙwalwa to ta ma fi yarda da wanann tunanin naseer ɗinta ba zai taɓa gigin nuna mata takarda mai ɗauke da baƙin rubutun saki ba inah! a hanakali ta fara ja baya tana ƙoƙarin tashi ba tare da ta karɓi takardar ba dole ne taje ta samo malamai suxo suyiwa Naseer ruƙiya ko ya dawo hayyacin shi ta miƙe zubur jikinta na wata irin kerma bata damu da mayafi ko takalmi ba damuwar ta Naseer ne kawai ta juya da niyyar nufar ƙofa ya sa mata ƙafa ya taɗe ta rigif ta faɗo kanshi, *ku haɗa da haƙuri mu haɗu gobe insha ALLAH baƙi nayi wallahi* COMMENT SHARE [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *012* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ Gidansu Hunaifa ba ƙaramin tashin hankali jin zancen dawowar Alh Ma'aruf suka shiga ba duk wanda ka kalla ya fige sunyi zuru zuru ga wani ƙarin tashin hankalin jin zancen Mutuwar mai gadin gidan wanda kamar wutar kara haka zancen ya bazu tuni kuma sai lissafin wasu ya fara canja wa masana sharhi da yan jaridar media suka samu abin yaɗawa tashin hankalin yayiwa Alh Ma'aruf yawa dan dai duk binciken da akayi ya nuna cewa guba mai gadi yasha a lemo _Kaina fa ya ɗaure jama'a_ to kowa dai na tofa albarkacin bakin shi akan lamarin tuni an kira ƴan uwan mai gadi sun zo anmishi sutura an miƙashi gidanshi na gaskia Ɓangaren Kareema kuwa ranta fess labari ya canja salo a wannan gaɓar a daidai wannan yanayin so take zargi ya ɗarsu a zuciyar mutane so take shakku da kokonto ya samu zama a ƙwaƙwalen mutane akan Alh Ma'aruf wata ƙila a wannan gaɓar ta daƙile duk masu gigin bashi auren Ƴaƴan su ko a barta ta huta runguntsumin ne da yayi yawa yasa ɗan sandan nan bai samu damar dawowa cikin gidan ba bata ma damu ba tunanin ta ɗaya dalilin dawowar Alh bai sanar da ita ba Zumbur ta miƙe bayan wani ɗan tunani da ya faɗo mata cikin zuciya zagaye falon ta fara hannunta goye a bayan ta Murmushi tayi mai ma'anoni da yawa ta fara zancen zuci "tabbas lokaci yayi wannan ce gaɓar da zata bankaɗo wasu sirrika tasan zasu girgiza zuƙatz lokacin tane da zatayi kwanton ɓauna zata ya mutsa hazo" ta ɗaga hannu sama tace Ya ALLAH ka saba bani dama da nasara akan komai a wanaan karon ma ka bani nasara in cimma burina ka rufa min asiri a duniya lahira kuwa dama nasan makoma ta" ta sauke hannun ta re da wata irin ajiyar zuciya ta nufi bedroom ɗinta cike da sassarfa *********************Kallon ta yayi ta kalle shi yayi dariyar takaici sanan yace "Na rasa wace irin mutum ce ke bansan wace irin cusashshiyar ƙwalwa gareki ba na faɗa miki nine Naseer ni ne da hankali nz babu ubanda yamin asiri ƙwarewa ce kawai a iya shu'umanci ki yarda ko kar ki yarda na faɗa na sake ki bayan na yagalgala gyatumarki na kuma kasheta bana tsoron duk abinda zai biyo baya domin yanzu baki da sauran abinda zaki yaƙeni dashi abu guda da baki sani ba ni ne silar rashin haihuwar ki da hannu na nasaka hannu a takarda aka cire miki mahaifa ni nan ni na ɗauka naje na jefawa karnuka suka cinye gudun kar ki haihu ki mutu ki bar min tarnaƙi ke ɗin nan bakj da maraba da fankon ashana ki roƙi ALLAH ki tsawon rai tunda kin sa gagara kinƙi mutuwa kina duniyar zan ci dukiyarki wacce kuka wahala wurin tara wa zamu shana ni da matata da ƴaƴan da zamu haifa ki daure ki zama yar kallo" ya ƙarasa maganar yana raba jikin shi da nata a ƙyamace ta ɗan sulale gefe ta dafe kanta dake mata wani irin ciwo zuciyatta ta fara wani irin zafi zafi hawaye suka fara biyo kumcinta ta durƙusa a hankali ta kama ƙafafun shi tace" Dan ALLAH me na maka?wane irin laifi na aikata maka haka da zafi? dama so na zama ƙiyayya? wallahi duk abubuwan nan da ka lissafa ka aika ta min basu ɓata min rai ba banji zafin su ba kamar kalmar sakin da ka furta da bakin ka cewa ka min Na yafe maka wallahi na yafe maka har yanzun bakayi laifi a gurina ba Naseer na tabbata banda zuciya a ƙirjina kamin kome amma dan ALLAH kada kace zaka haramta min ji da ganinka na amince ka sake ni bazan tilasta ka ka mai dani ba tunda baka so amma dan ALLAH kamin alfarmar zama a gidan nan kabar ni inyi *ZAMAN IDDA* _agidanka_ ko da boys quaters ne zan zauna kaj wallahi ko da ɗakin maj gadi ne na amince indai zan dinga ganin giftawar ka inji ƙamshin turarenka wallahi hakan zai fi min komai" ta ƙarashe da wani irin kuka kukan dake fitowa daga can cikin zuciyarta *Salon kuma inji wani ya zageta mu raba ƴan kallo ni dashi😡😡* [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *013* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ Zugudi yayi yana kallonta so yake ya tuno abu ɗaya wanda zai sa ya tausaya mata ganin irin gursheƙen kukan da take wani ɓangare na zuciyar shi ya hasko mishi wani dogon lokaci can wasu shekaru da suka shuɗe ya dafe kunnen shi da ƙarfi jin kalmomin na maimaita kansu a kunnen shi kamar yanzun take furtasu _Na tsaneka Badaru Wallahi ko mai kalar mummunar fuskar ka bana ƙaunar ganin giftawar shi ta gefen da nake wallahi zan iya watsa maka fetur in cinna maka wuta da hannu na ka cika naci ka fice ka kauce daga rayuwa ta kafin in zama sanadin wulaƙanta rayuwar ka_ ido ya rintse da ƙarfi zuciyar shi ta fara wani irin zafi kamar ana rura wuta a ciki tuno abinda ya biyo bayan furucin na Sa'adah a lokacin yasa bai san sanda ya fincike ƙafar shi ya tattakura yayi wani irin mugun ball da ita a fusace ya miƙe bai ko waigo ba bare ya kula da halin da ya shiga ba ya nufi upstairs da sauri yana share wasu hawaye da suka maƙale a kwarmin idon shi bayan ta ta dafe haɗe da fasa wata irin ƙara kanta ya bugu da center table ɗin da ke tsakiyar falon ta rintse ido tana neman ɗauki daga gun ubangiji lokaci ɗaya kyakkaywar ma'amalar ta da masoyinta ta juye zuwa zallar ƙiyayyah bata san me ta aika ta mishi ba bata san me ya dace ace tayi ba a yanzun burin ta ɗaya ya furta mata kalmar ya amince da zamanta a gidan ta tabbata da wanan damar zata sake kutsawa cikin rayuwar shi a karo na biyu a hankali ta ɗan miƙe tana matse ido bayanta taji ya amsa ta dafe gun babu shakka Naseer ya mata rauni amma bashi ne a gabanta ba burinta taji nashi view ɗin in yaso sai taje inda yace gawar ummanta nacan taje ta ɗaukota a samu a mata sutura a hankali ta tuno kalaman da ya faɗa mata da kuma videon da ya nuna mata ta ɗan rausayar da kai a fili ta furta "ALLAH ya jiƙanki Umma ke kuma kalar naki sanadin kenan na zuwa ƙiyama a dalilin mijin ƴarki kiyi haƙuri ki yafe min ba laifi na bane laifim xuciya ta ce da ta kasa banbance min daidai da akasin hakan wanda xan iya yin komai sai inda ƙarfi na ya ƙare akan kowa ye ya miki wannan ƙasƙancin amma a dai dai nan zuciya ta bata da ƙarfi da tasirin hukunta Naseer kiyi haƙuri ki yafe wa tilon ƴarki da ta kasa yin wani yunƙuri akan mutuncinki da rayuwar ki bayan ke kin sadaukar da komai a kanta ki yafewa Naseer Umma nasan tabbas yana da dalilin yi miki hakan Allah ya haɗa mu da alkairi" ta ɗan fara jan ƙugunta a hankali tana dafa kujera ta miƙe ta nufi upstairs ɗin tana dafe bango ɗayan hannun kuma dafe da bayan ta. ************************* Kareema kuwa kai tsaye bedroom ɗinta ta nufa a hankali sauri sauri ta faɗa toilet taɗan watsa ruwa tana fitowa ta buɗe wardrope ɗin da ya mamaye bango guda na ɗakin ta zaro wasu kaya can ƙasa doguwar rigar yadi ce kalar red sai wani maɗauri a jiki baƙi da sauri ta xura rigar ta ɗaure maɗaurin ta jawo ɗayan baƙin yadin wani ɗan siriri ta ɗaura a goshin ta ta nufi miror ta tsaya ta rintse ido tana karanta wasu abubuwa ta ɗauko wani farin abu taja layika a fuskar tana ci gaba da karanta wani yare ɓatt ta ɓace daga ɗakin............. [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *014* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ Yana ƙarasawa saman ya shiga ɗakin dake farko da sauri sauri ya mai da ƙofar ya rufe ya nufi gado ɗan ɗofa na ƙugun shi yayi akai ya haɗe kan shi da guiwa ya fara wani irin kuka mai tsuma zuciya wasu shuɗaɗɗun abubuwa suka yi ta gilma mishi ya rintse ido da sauri tuno sanda sanda aka kwara mishi ruwan zafi da yanda fatar shi saɓule amma a haka mahaifin shi ya wurgo ƙofar gida ya watso mishi kayan shi ya ɗan tsagaita kukan yana hango murmushi a fuskar ta ita da mahaifiyarta da kalaman da suka furta a lokacin "ita fa dama rayuwar nan haka take iya ruwa fidda kai kowa iya allon shi ya wane yanzun me gari ya waya? kayi kuskure waya faɗa maka cewa zaka iya ja da ni? da kabi ni da kabi abinda nace da yanxun kana nan cikin gatan ka kana ji kana gani Agola zata rayu a gidan ubanka kai kuma a lokacin wata ƙil kana cikin bola ko ƙarƙashin gada ga jinyar ƙuna wacce ƙarshe ta ruɓe ma a yanke shegiyar ƙafar kaga shikenan ga muni ga dungulmin ƙafa ja dani babu nasara shi kanshi uban naka a tafin hannu na yake ina maraba da kai a duk sanda ka canja shawara aikin ba wani mai wahala bane" ta ƙarashe faɗa tana kashe mishi ido guda ya sauke ajiyar xuciya ya sauke tuna me itama ɗiyar ta furta a lokacin duk da zafin ƙunar da azabar da yakeji ga ƙudaje da suke ta bin ƙunar amma kalaman kamar a yanzun ta ke faɗar su " ga muni ga baƙin hali to ya kaga wasan ? na tsane ka Badaru kullum ina faɗa wallahi ba dan ina tsoron alhakin ɗaukar rai ba da da kaina zan kashe ka dube ka kamar ni kace zakayi soyayya dani kai ma kasan gangan ne ka rubuta ka aje har duniya ta naɗe wallahi ba zaka taɓayin aure ba kai ko da kayi ni zan maka sanadin da bazaka taɓa haihuwa ba kayi kuskuren kiran mahaifiya ta juya duj da gani ta haifa amma duk da haka juya take a idanunku zan tabbatar da cewa tsohon ka ya ci gaba da amsa wannan sunan domin sai na lalata ƙwayayen haihuwar shi idan ka kuma ganin an haihu a gidan nan kace ba suna na Sa'adah mustapha fakka ba" ta tofa mishi yawu a fuska ta juya tai gaba duk da a lokacin ba zata wuce 14 years ba amma cike da salo ta tafi tana girgiza jiki zuciyar shi ta kumbura wani tururi da zafi kamar zasu fasa ƙirjinshi tuno cewa tun daga lokacin komai ya sauya rayuwa tafara juyin masa dashi ga mahaifinshi da rai amma dashi da babu duk ɗaya wata rana ranar da a lokacin ya gwammacr dama ya mutu dama bai zo duniya ba kai dama ba a halicce shi ba da idon shi akan idanun shi ta danne ta da filo duk da tana cikin halin jinya sai an kwantar an tayar babu tausayi bare imani ta shaƙeta ta danne kan ta da filo tun tana harba ƙafafu har numfashin ta ya ɗauke ya ɗauki wayar hannun shi ya jefi mirorn ɗakin tuni ya tarwatse ya dinga haɗa kanshi da bango tuno yanda ya kasa wani yunƙuri ya kasa bata wani taimako duk da kasancewar ta uwa mahaifiya a gare shi amma a haka yana ji yana gani kishiya ta kashe ta bai ɗauki wani mataki ba jifa ya fara da duk abinda ya samu ya nayi ya na kuka dai dai nan nuriyya ta turo ƙofar ɗakin ta shigo Ido ta zaro ganin irin ta asar da yayi gashi sai dukan kanshi yake da alamu bai ma san ta shigo ɗakin ba wani ɗan murmushi tayi sanan tace "nasani wallahi ni da ma nasan Naseer baka cikin hayyacinka Allah ya isar mana duk wanda ya baka giya kasha gashi kana ƙoƙarin illata min kanka a cuceni ni dama nasan ko sakin da kamin ba cikin hankalin ka kake ba to ƙaryar mahassada wallahi ni da mijina mutu ka raba an shiryo ƙarya an zugo shi yazo ya faɗa min anyi tunanin banda hankali ohhh da nayi garaje na tafi da na cuci kaina to ba inda zani" tana ƙarasa surutun a guje ta ƙarasa gunshi tana fashewa da kuka ta rungumoshi ta baya baiji shigowar ta baima san da ita agun ba sai da yaji hannunta a jikin shi wanda yake jinsu kamar an ɗora mishi wuta Bata san kuskuren da tayi na shigowa ɗakin nan ba adaidai wannan gaɓar da ƙwalwar shi ke hasko mishi baƙaƙen tabon da sukayi wa rayuwar shi ita da mahaifiyarta bata ankare ba taji anyi sama da ita an nana da ƙasa idanu a rufe ya ci gaba da dukan duk inda yasan zata ji a jikinta idan ya daka nan yake duka ta kau wage baki tana ihu dan kam wannan dukab na yanzun ba kalar na ɗazun bane wannan da dukkan zuciyar shi yake yin shi _ku gudu yasen kafin ya gama da ita yazo kanmu nidai na fece_ 🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️ [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *TALLAH! TALLAH!! TALLAH* _ZAHRA'S GRAPHIC_ *_Ƙawata kina ina? ina kika maƙale ake tayi bake? mece ce matsalar ki kina ta ɓannata datar ki a banza baki mori komai ba? to manta kawai zahras graphs ta buɗe muku online garphic class inda zaki koya aɗan ƙaramin farashi kema ki koyar me kike jira?bani bani ta ƙare zo ki tsaya da ƙafarki hajiyata ƴan kasuwa kuma abokan tafiya ne kizo ki ƙawata kasuwa ki logo mai ɗaukar hankalin costomers wata ma logon kaɗai zaija raayinta kafin ki farga ta sheƙa miki ciniki kowa na mune abokin tafiya ne kuzo mu ƙaru da juna domin shiga class 500ne kuɗin register ku tuntuɓeni in kun shirya 08038541511_* *015* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ Duk abinda tasan zata shirya na plan ɗinta ba ta dawo cikin ɗakin ba sai da ta san komai yayi ready daga can wajen inda suke abubuwan su tabi iska ta nufi maƙabarta can ma da ta gama abubuwan ta cike da nasara ta nufo gidan kai tsaye a kan gadon ta tayi masauki tana sauke numfashi kome ta tuna kuma sai ta tashi ta cire kayan ta shiga toilet ta wanko fuskar ta fito ta sake shiryawa sanan ta ɗan zauna bayan ta fiddo wani sim a jakarta ta buɗe wata ƴar ƙaramar waya keypad ta saka sim ɗin sanann ta rufe ta kunna wayar saƙo ta tura wa wasu numbers fuskarta fall farinciki da fatan zuwan komai ƙarshe ta cire sim ɗin ta karya bayan ta tabbatar da cewa saƙon ya tafi ta fito daga ɗakin wanda yayi daidai da shigowar Alh Ma'aruf shima duk yayi zuru zuru tsabar tashin hankali yayi dawowar bazata kuma yazo ya iske wani bala'in bai samu ko ruwa ya sakawa cikin shi ba sai da komi yaɗan lafa sanann ya ƙaraso cikin gidan da sauri ta ƙarasa inda take haɗe da fashewa da wani mugun kuka ta rungume shi shima rungumetan yayi yana ji dama shima yasamu damar yin kukan sai dai ina zuciyar ƴan mazan a dake ta ya ɗan bubbuga bayan ta kana a hankali ya janyeta a jikin shi yana cewa "sorry madam komai xaiyi daidai akwai ALLAH yana kuma tare da mu ni dai nasan bani da haƙƙin Hunaifa bare wani daban to ubangiji bazai bata nasarar kunya tani a idon duniya ciki kuma idan ALLAH ya hukunta zai zo duniya bata da ma kankara dole zai fito so duk abinda ALLAH yayi mai kyau ne batun mutuwar mai gadi kuma shima mun bar wa ALLAH shi kaɗai yasan me ya lulluɓe ALLAH ya jiƙanshi ya gafarta mishi" tana dai tsaye ne kawai a gun amma waɗan nan kalaman da yakeyi yana zuba mata dalma ne a jiki duk addu'ar da yakeyi cewa take ba amin ba a ƙarshe ne tayi murmushi ƙasa ƙasa cikin zuciyarta ta furta "yanzun wasan zai fara maa'aruf a yanzun ne zaka gane gangancin da kake na yunƙurin haɗani da wata da sunan kishiya bazan saurara ba babu ɗaga ƙafa wallahi sai na tabbatar da cewa ka tsani duk wata mace kai koda ace ɗauro ta akayi aka kawo maka ita gidan nan kai da kanka xaka ja ta ka fitad da ita daga gidan nan" jin yana ta magana bata ce komai ba yaɗan taɓota a hankali ta share ƴan siriran hawayen ƙaryar ta kalleshi a marairaice ta na cewa "abin nan ya fara ɗaure min kai alh wallahi akwai masu son ganin bayan mu ta ya? how ace abubuwa nata faruwa haka akwai alamar tambaya na fara wani tunani wallahi tabbas hunaifa abinda tayi kamar ba yin kanta bane kamar akwai wani a gefe da baya son ganin tarin ƙwayayen ka a duniya abin tambayar anan waye?"ta ɗan saurara ganin ya nutsu yana kallon ta sannan taci gaba "sanan batun mutuwar mai gadi baka tunanin akwai abinda ya gani an san ya gani shiyasa aka kashe shi ta hanyar bashi guba? lafiya lau ya shigo yamin mgn cewa ga ƴan sanda sun zo kan batun ɓatan amarya shi ya shigo dasu kawai ana fita aka iske gawar shi wallahi nidai am scared watarana kanmu za a dawo ko su baby da Nadra dake sckul me mukayi haka da zafi?"why sai wannan familyn za a hana zaman lafiya?" ta na maganar har wanj jijjigata jikinta keyi ga kuka har wanj sarƙewa take shikam alh jikin shi ne yayi sanyi tabbbas da gaskiya cikin maganr Kareema duk abinda ta faɗa zai iya zama gaskiya duba da wasu abubuwan da suka shuɗe da kuma waɗan da ke faruwa to amma waye behind of this bottle? ashe haka nan ake raina mata ?jibi tunanin da tayi wanda shi kwata kwata bai taɓa kawo ma ranshi hakan ba tabbas da walakin zai yi magana kenan ƙaran siren na motocin police suka cika unguwar dass gaban shi ya faɗi still dai?to me kuma ya kuma faruwa a unguwar? A hankali ta sauke wata ajiyar zuciya haɗe da furta "innalillahy wa'inna ilaihi raji'un Alh kaji me nake ji? me ya kuma faruwa a unguwar kuma? kafin ya bata wata amsa aka fara knocking ƙofar falon da ƙarfi hannu ta ɗora aka tare da fashewa da wani mugun kuka ta daɓashe a ƙasa jikin shi na rawa ya nufi ƙofar ***********************Yau dai kam madam Nuriyya taga ranar naci dan alƙur'an ta daku Naseerr ya lallagi ƴan kayan shi ya gama dukan ya jefar da ita ko numfashin kirki bata yi cike da ƙyama da muguwar tsana ya kalleta yace " kin cika naci kin nace wa rayuwa ta banso ya kasance mu ka kuma zama a inuwa ɗaya ba amma zan miki alfarma ɗaya zan barki kiyi *ZAMAN IDDA* _agidan nan_ saboda haka yazo a musulunci faɗar ubangiji ce bazan shallake iyaka ba ko dan nima mahaifiyata tayi *ZAMAN IDDA* _agidan mijin ta wanda a ƙarƙashin zaman ne ALLAH ya karɓi rayuwarta ta hannun wasu mugaye maƙiya ALLAH da rahamar shi kinci alfarmar wannan sai dai kisani zaki zauna gidan nan ne a ƙasƙance matsayin baiwa ƙasƙantacciya zan ci gaba da wulaƙantaki har ki bar gidan da ƙafarki zaki koma ɗakin mai gadi zan sallameshi kamar yanda kikace zaki fanshi aikin shi da sauran ƙasƙantattun ayyuka idan kin amince kanki idan ba haka ba zaki iya jan jikin ki ki ficen a gida kije ki ɗau gawar tsohuwar ki ganin damarki ne ki kaini ƙara a shirye nake ina nan ina jiran sammaci" Madam Nuriiyya dake tsakanin rayuwa da mutuwa ta wani ƙanƙame jiki cike da farinciki ita duk surutan shi basu ne take son ji ba wanann albishir ɗin da yamata na zama a gidan yafi mata komai daɗi bata san ma ta miƙe zaune ba ta fara murna da yi mishi godiya jiki na rawa ta furta ta amince ta ɗora da " kadaina tunanin zan iya fitowa in faɗawa duniya cewa ka kashe min mahaifiya bayan kayi zina da ita wallahi ko rai dubu ka kashe a gabaana bazan iya faɗawa wani ba zan kuma bi kaf danginsu in basu diyyar ran da aka kashe musu zan ɓata tsawon rayuwata wajen roƙa maka Allah gafara kodan mu rayu cikin ƙasaitaccen gida a aljanna ni da kai nagode NASNOOR insha ALLAH zanyi ƙoƙarin bin dokokin ka a zaman iddar da zanyi a gidan nan wanda a ƙarshe nake fatan wata rana kaji ƙaina ka tausayawa maraicina ka mai doni ɗaki na" 🤥🤥🤥🤥🤥🤥 _toni dai wannan mayata ta nuriyya bansan kalar ta ba haba ance ba ayi dake kin nace bayan uban dukan da kikaci kuma zaki koma maj gadi kuma duk kin amince? to ALLAH ya yafemiki dan nikam kinfi ƙarfina_ [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *An daina yayin zaman kashe pant hajiya ta ki dage ki nemi sana'a ki wuce gori kici halak ɗinki hankali kwance muna siyar da lalle ɗan gaske namu ba irin nasu bane ki siya ki ƙawata hannu da ƙafa a birge mai house ki kuma siyar kici riba muna sai da ɗai ɗaya muna bada sari akwai kuma wardrobe balls ƙamshi ƙamshi riba biyu kiji ƙamshi ya cika miki ko'ina ki siyar ki samu riba muna sai da ɗaiɗaya muna bada sari munayin logo da bussiness card da flyer akan farashi mai sauƙi domin ganin hotunan kayanmu da price ɗinsu ku tun tuɓi wannan lambar 08038541511* *016* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ Yana buɗe ƙofar yaci karo da police har guda biyu kowannen su fuska a cune cike da fargaba ya daure ya danne tashin hankalin shi ya miƙa musu hannu alamun suyi musabaha gaisawar sukai da yi mishi bayanin sunzo ne yin wani bincike a gidan bisa wani rahoton sirri da aka aika musu dashi ya ɗan yi jimm hankalin shi ya ɗan kwanta da tunanin ko an samu wata ƴar shaida akan mituwar mai gadin da sauri ya matsa musu cike da ƙwarin guiwa ya ce su shiga ko 'ina su bincika duk maganar da suke a kunnen kareema da ta kashe kunnuwa tana sauraren su wani daddaɗan sanyi yana kwarara a zuciyarta wani farin ciki na ratsata a hankali ta furta 'Alhamdulillah the game ix over yanzun zan zauna cikin farinciki in sakata in wala ko banza kafin a gama binciken a gano gaskiar ba ka da laifi nasan na rarumi abinda na raruma" Alh na can na nuna musu ko'ina suna hankaɗawa suna bincike basu dai samu wani abu ba har a garden ɗin suka dawo compound ɗin gidan suna ƙara tattaunawa akan saƙon da aka turo musu basu dai sanar dashi abinda aka turo musu ba suka ɗan tsaya jikin motar shi suna sallama'wasu har sun fita daga cikin gidan sunyi gaba karaf idanun wani ɗan sandan ya faɗa akan motar da Alh Ma'aruf ya dawo da ita da shatin jini jini a booth ɗin ga wani nan yaɗan ɗiga a ƙasa da sauri ya dawo yaɗan ja ogan nasu gefe ya nuna mishi motar shima ido ya zaro da hanzari ya kira Alh Ma'aruf ɗin da gaba ɗaya hankalinshi baya kansu yana can yana ɗan danna wayar shi hankalinshi ya maido kansu shi idanun shi sam bash kai ga motar ba saj da ogan ƴan sandan ya ankarar dashi take gabanshi ya faɗi da sauri ya ƙarasa jikin motar zufa na keto mishi cike dz sabon tashin hankali ya zaro makhllin motar ya ɓuɗe booth ɗin hannhn shi na karkarwa booth na buɗewa idanun su ya sauka akan gawar wani yaro babu kai gefen cikinshi a buɗe an kwashe kayan cikin dukansu idanu suja rufe suna furta kalmar innalillahy wa'inna ilayhiraj'un Alh kam gigicewa yayi ganin abinda yasan babu shi a wurin ga mugun ganin dayayi na ganin wannan gawar hankali tashe ya fara ja da baya yana girgiza kai da sauri suma ƴan sandan suka rufe booth ɗin suna karƙaɗa kawuna kamar wasu ƙadangaru basu wani jira wani abu ba abinda sukazo nema gashi sun samu suka datsa mishi handcuff hawaye masu zafi na zubo mishi a hankali nadamar tara azziqi na shigar shi dn yasan a kanshi akai mishi haka amma abin tambyar waye? waye je mishi wannan yankan bayan? _ya zaka yi Alh ALLAH ya haɗa ka da makirar mace? kareema ki kiyayi haɗuwarki da ALLAH_ Suka tisa ƙeyar shi zuwa cikin gidan wanda tuni kareema dake laɓe jikin window taga komai da sauri ta koma inda ya barta zaune ta daɓashe tana ci gaba da matsa counter ɗin hannunta' suna shigowa dashi a razane ta miƙe tana tambayar su lafiya? me mijinta ya musu ? cike da hargowa ta fara ƙoƙarin jan shi ita ala dole baza a kai mata miji ko'ina ba ta rufe ido tafara zagin police cike da ɗanyen kai wani daga cikin police ɗin ya nuna mata yariga ta hawa bishiyar kuka ya dalla mata marin da yasaka ta nutsuwar dole a gaggauce sukayi mata bayani suka ƙarƙare da faɗa mata zasu tafi dashi a bincikeshi yanzun kuma motar da zata ɗauki gawar zata iso duk abinda bincike ya nuna zasu tattara su miƙashi kotu, ai suna ƙarƙare jawabin nasu ta dage ta ƙwalla wata muguwar ƙara ta fara sabon daru cewa sharri akawa mijinta wallahi mijinta ba ɗan mafiya bane basu ko saurareta ba suka kuma tisa ƙeyar Alh da ya zama gunkin ƙarfi da yaji gaba dan ya zama sai ganda akai dashi, ba UHM ba UHM UHM, suna fita ta biyo bayansu tana ihu da kururuwar da ya fara janyo hankalin maƙwaftansu dama mutane masu jiran ƙiriss tuni wasu da sukaga motar police ƙofar gidan suka fara tururuwar zuwa su bawa idanun su abinci ************************* Bari mu leƙo su hajia Nuriyya masu zaman iddah SHARE COMMENT [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *An daina yayin zaman kashe pant hajiya ta ki dage ki nemi sana'a ki wuce gori kici halak ɗinki hankali kwance muna siyar da lalle ɗan gaske namu ba irin nasu bane ki siya ki ƙawata hannu da ƙafa a birge mai house ki kuma siyar kici riba muna sai da ɗai ɗaya muna bada sari akwai kuma wardrobe balls ƙamshi ƙamshi riba biyu kiji ƙamshi ya cika miki ko'ina ki siyar ki samu riba muna sai da ɗaiɗaya muna bada sari munayin logo da bussiness card da flyer akan farashi mai sauƙi akwai grinder babu ruwanki da jiran nepa ko neman ɗan aike kai markaɗe har nama tana niqawa domin ganin hotunan kayanmu da price ɗinsu ku tun tuɓi wannan lambar 08038541511* *017* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ Shidai Naseer halin nuriyya ya ma daina bashi haushi ƙiri ƙiri yace taje ga inda gawar mamanta take ta ɗauko ta a mata sutura Nuriyya ta kafe wallahi ba zata je ba haka kawai ƙilan ma tarko ya ɗana mata so yake ta fita a gidan ya haramta mata zaman gidan ita kam da ta fita ta dawo ta iske ya mata shamaki da gidan dashi kanshi gwara ta ƙare rayuwarta a cikin gidan ba tare da ta leƙa ko ƙofar gida ba yace " to batun gawar fa ayi yaya da ita?" tace "ka yimin wannan taimakon Nasnoor dan ALLAH kaje ka samu wasu ka biyasu su ɗaukota a zo nan a mata suturar in ma baka buƙatar ta a cikin gidan nan wallahi ni na yarda ka barta a can a mata suturar akaita maƙabartar daga can ALLAH ya haɗa fuskokin mu da alkairi na yafe mata nasan itama ta yafe min na kuma ari bakinta naci mata albasa abin duk da ka mata mun yafe maka ina fatan wannan sadaukarwar da na maka ta saka farinciki kadaina cune min fuska dan ALLAH ko da bazaka min magana kullum ba kar ka haramta min ganin murmushin ka ko da zaka fita ne ka taimaka ka ɗan haskani da mutmishi ko sau ɗaya shi kaɗai ya isheni wuni cikin farin ciki a yinin ranar kaji hayatieyh?" ta ƙarashe maganar da shagwaɓa wacce a da yake nuna mata irin narkewar nan idan ta yita amma yanzun wata kafurar harara ya antaya mata ya doka tsaki cike da hargagi yake cewa " shin wai ke karya ce?" ko baki da zuciya ne? ya miƙe cike da hasala da sauri ta riƙo shi ta wani langaɓe kai tace " tabbas na yarda ni ɗin karya ce akan ka wallahi na yarda kuma bani da zuciya na cirota na cillah wa sauran karnukan sun cinye ka Sau ɗaya dan ALLAH kamin murmushin da zan wuni ina tunawa wallahi zuciyata zata iya buga wa bazan juri ganin fuskar ka a haka ba indai nice wallahi duk abinda ka nema zan maka shi a ZAMAN IDDAR da zanyi a gidan nan dan ALLAH albarkacin zaman amanar da mukayi ka taimaka ka haska min haƙoran ka" Takaici yasa bai san sanda ya bige mata hannu ya take mata ɗan yatsan ƙafa yayi gaba ba ta fasa ƙara hakan baisa ya juyo ba yashige toilet tsalle ta doka bayan ya shige ta faɗa kan gadonshi tana wani damƙe bedsheet ɗin cike da shauqi ta furta "wasa farin girki imdai da rai da kanka xaka furta ka maidani ɗakina ni da kai mutu ka raba ne wallahi takalmin kaza alƙawari ne zan jure bazanje ko'ina zan zauna a ƙarƙaashin kulawar ka har abada bazan bari kowa yasan da batun nan ba bare har a mana dariya dama kana cikin mahassada ƴan gani da gaza bari amarya kuma ALLAH ya kawota lafiya tunda kana sonta nima zan sota za bauta muku iya iyawa ta Nasnoooor" ta yi saurin rufe fuska wai taji kunya duk fa ita kaɗai ke surutan ta can kuma ta tuno halin da yace mahaifiyarta na ciki a halin yanzun gabanta ya faɗi ƙaunar uwa ta motsa ta xauna ta rushe da kuka tana jin wani yanayi shikenan ta zama marainiyar ƙarfi da yaji babu uwa babu uba ba ƙwai bare dakwaye ga miji na niyyar kufce mata anya ita kam batafi kowa rashin saa a duniya ba? cikin kuka take furta "kiyi haƙuri umma ki yafemin bansan ya zanyi dz zuciyata ba bani da iko da ita ita ke sarrafa ni Naseer ya mamaye ko'ina acikin ta bani da iko da kaina sai yanda ta jani Naseer ya riga da ya zama bugun numfashi na dan ALLAH karki fushi da Sa'adahr ki gudaliyarki da kika ƙarar da rayuwarki wajen gina tawa rayuwar amma ga lokacin da ya dace ace na jiƙanki na tattaleki in kuma ɗaukar miki fansar ruhinki amma kashh zuciyata ba zata bani haɗin kai ba kiyafe mana nida Naseer" _To kowa yayi ta kanshi da alamu Nuriyya taci kai_ AFWAN WLH BAMU DA NEPA NE [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *An daina yayin zaman kashe pant hajiya ta ki dage ki nemi sana'a ki wuce gori kici halak ɗinki hankali kwance muna siyar da lalle ɗan gaske namu ba irin nasu bane ki siya ki ƙawata hannu da ƙafa a birge mai house ki kuma siyar kici riba muna sai da ɗai ɗaya muna bada sari akwai kuma wardrobe balls ƙamshi ƙamshi riba biyu kiji ƙamshi ya cika miki ko'ina ki siyar ki samu riba muna siyar da busashshen kifi ga daɗi ga wani ɓoyayyen sirri acikin kifin mu kwali guda 3k muna kuma bada sari ga masu son su sara suma su ƙaru domin ganin hotunan kayanmu da price ɗinsu ku tun tuɓi wannan lambar 08038541511* *018* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ Duk haukar da madam nuriyya keyi Naseer na laɓe yana kallonta shi abin nata ma ya daina bashi haushi sai mamaki tsaki yaja a hanklai ya furta "ubanki zakici uwar ƴan naci ba dai kin zaɓi zama dani ba? zakiga ƙasƙanci ganin idonki wallahi da ƙafarkj zaki gudu a gidan nan banza mayya kai ni dai wallahi Habeeb ka gama cutata ga yarinya na neman zame min alaƙaƙai to dai ni ƙarya take ta hanani holewa ta wallahi" shima dai kamar wanda yaci kan ya rufe ƙofar toilet ɗin yaci gaba da wankanshi yana yi yana surutai yana zage zage to dai yasha alwashi yafi dubu na cin uban nuriyya _ƴar anace 🤥_ ko da ta gama koke koken tashi tayi a hankali jikinta duk a mace tunanin rayuwa da yanda komai ya juye musu ita da Naseer ɗinta cikin lokaci ƙanƙani ta fara gyara mishi ɗakin tanayi tana sharar hawaye tana magana da zuciyarta " ruwa ba ya tsami banza Naseer wallahi ni na maka uzuri na fahimci baka cikin hayyacin ka wasu ne ke son rabamu to kuma sunyi ƙarya shegu ko tunani suke in sun biyo ta haka zasu iya raba hanta da jini? basu san sunyi kuskure ba dan ni da Naseee har a lahira ƙafa ta ƙafarshi ko sakin da yace yamin ni dai ban yarda ba igiyoyin mu uku na nan rass kawai dai na nuna mishi na amince ne dan ya samu natsuwa yo hauka ake ko garin gaɓa gaɓa ake kawai mi rabu da mutum lafiya ya dawo yace ya sakeni ai dagaji kasan wannan aikin asiri ne wallahi ni ko zancen kashe umma da yace yayi duk na jishi ne yo matar da ke gun ƴan kidnapping aljani ne shi da zaije ya sato ta? ALLAH dai ya miki dalilin kuɓuta sweet mom nayi missing ɗinki dan ALLAH ki gudo daga gun azzaluman can kizo ki tayani wanann yaƙin na tabbata da kina kusa bazan shiga wanann tashin hankalin ba" ta ƙarasa maganar tana tsaida idonta akan wani kyakkyawan hoto da sukayi ita da Naseer na 10th annivasary nasu tayi murmishi ta ƙarasa ta ciro hoton a inda ya ke ta fara shafa fuskar naseer dake sakin wani ƙayayaccen murmushi ya rungumota ita kuma ta kwanta a kan ƙirjinshi itama fuskarta fall murmushi dagani anyi hoton ne cikin shauƙi da bege ta rungume hoton tana cewa "to jifa wai waɗan nan masoyan za a raba yo Naseer ni ko saki uku kamin ko ƙofar gida ina zuwa? ai wallahi gara in ƙarashe rayuwata ina bauta muku kai da *BINTUN* sai kuma ta yi saurin buge bakinta tace au aunty amarya duk da na girme mata amma zan bata wannan girman kasan cewarta a ƙarƙashin ka dear domin ni ko kare ka kawo ka aje a gidan nan zan girmamashi bare ɗan adam mutum mai daraja" ta ajje pics ɗin dai dai fitowar shi ya kalleta ya doka tsaki ya ɓalla mata harara haɗe da nuna mata ƙofa alamar ta fice ta fara marairaicewa zata yi shagwaɓa ya ƙarasa inda ya hangi wani belt ya fizgoshi da gudu ta nufi ƙofa tana faɗin "sorry Hayateeh na fita amma dan ALLAAH zan jiraka a parlour in ka fito in ɗan kalle ka kaɗan in shaƙi kamshinka kasan na riga da na zauce a kanka" ya datse ƙofar yana huci shikam dai yaga bala'i shi baisan a wanne jerin halitta zai saka nuriyya ba da sauri sauri ya shirya dan so yake yaje ya ɗauke gawar nan daga gidan kafim ta fara mishi wari tunda ƴar da ta haifa ta nuna tabar mishi komai a hannunshi to shima zaije ya yar da ita in wasu sun tsinceta shikenan dama kowa yasan tana hannun ƴan kiddnaping sanda ya fito mayyar tana nan durƙushe a falo kamar wata marar galihu tanajin sautin takun shi ta miƙe zumbur ta tareshi bata daddara ba ta nufeshi da niyyar ta rungume aiko ya falla mata mari ya ingije ta ta tashi da sauri tana faɗin "ba zanyi fushi ba Nasnorr duk a binda zaka min na tabbata wata rana zaka dawo hayyacinka ba kuma zan gujeka a lokacin zan rungume ka da tsantsar ƙauna da kulawa dan ALLAH idan wajen gawar umma zaka ka mata addu'a a madadi na ka ce kuma ta yafemin sai mun haɗu a darussalam" bai ko juyo ba bare ta saran zai bafa wata amsa ya fice shikam dai ya daina ɓata wa kanshi lokaci gun waccen dangin marasa zuciyar ya shige motar shi bayan mai gadi ya buɗe mishi get ya fice ta dawo ta zauna tana faɗin "haka zan addabe ka har sai ka gaji da rashin zuciya ta ka maidani ɗakina mun ɗora ƙauna daga inda muka tsaya har ALLAH ya kaimh randa auntg amarya zata haifo mana kyawawan yara tunda ni ƙilan bani da rabon haihuwar" can wata zuciyar ta tuno mata abinda ya gaya mata akan cire mata mahaifa ta shafo cikin ta na cewa "dama ALLAH bai rubuto zan haihh ba a duniya haka nan kayi garajen sawa a ciremin mahaifa ina maka fatan kai ka haihun duk shekara a haifo maka twins ma ni kuma zan rainesu indai zakai farinciki" ta daɗe a gun tana tufka da warwara tana tarawa da ɗebewa a zamanta da naseer da rayuwar da suka gina yanda ya zama bawanta ta zama baiwar shi suke kyautatawa juna to dai anan ta lalace cikin shauƙi har bacci yayi awon gaba da ita a gun ******************* GIDAN ALH MA'ARUF *STILL DAI KIFIN MU IS AVAILABLE BABU CUTA BABU CUTARWA KYAWUNSHI BA A FISKA KAƊAI BA DAƊIN SHI IN KIKA SARRAFA SHI SAI YASAKA MAI GIDA JUYE MIKI DUK KUƊIN ALJIHUN SHI KAR KUJI WASA FA AKWAI WANI ƁOYAYYEN SIRRI ACIKIN KIFINMU KU JARABA KU BAWA WASU LABARI* Azo ayi tanadin azumi kusiya ku adana abinku kafin zuwan azumi kada kuzo kuna nema daga baya ba ma fata ace ya ƙara kuɗi amma dai ku siya kifi kwali ɗaya 3k location katsina da kano 08038541511 in kinsan ba siya zaki ba karki ɓata min lokaci ki ɓata naki pls seriouse buyers pls [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *An daina yayin zaman kashe pant hajiya ta ki dage ki nemi sana'a ki wuce gori kici halak ɗinki hankali kwance muna siyar da lalle ɗan gaske namu ba irin nasu bane ki siya ki ƙawata hannu da ƙafa a birge mai house ki kuma siyar kici riba muna sai da ɗai ɗaya muna bada sari akwai kuma wardrobe balls ƙamshi ƙamshi riba biyu kiji ƙamshi ya cika miki ko'ina ki siyar ki samu riba muna sai da ɗaiɗaya muna bada sari munayin logo da bussiness card da flyer akan farashi mai sauƙi domin ganin hotunan kayanmu da price ɗinsu ku tun tuɓi wannan lambar 08038541511* *019* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ _Kifi na ganin ka mai jar koma_ GIDAN ALH MA'ARUF Abu dai ya kacame babu wani sauƙi Kareema nata cin karenta babu babbaka hankali kwance take rayuwarta sai dai har kullum tana kuka da ƙaryata zancen cewa take sharri akawa mijinta iyayen Humaida suma hamkalinsun ya daɗa tashi jin wani sabon zancen ga ƴan bani na iya dake daɗa tunzurasu da aka fara jujjuya zancen da cewa ɗan mafiya ne matarshi ta ɓata da ciki anzo bincike an iske gawar mai gadi still kuma ga gawar yaro a cikin mota lallai da akwai wata a ƙasa kwata kwata ma ba a barin ganinshi a gida kuma madam Kareema ta dage tana ta ingiza wutar a media da wata wayarta ta buɗe sabon acc na facebook twiterr dasu instgrm to babu laifi kam kwalliya ta biya kuɗin sabulu dan haƙanta na cimma ruwa tana ɗaukar hankalin mitane da bayyana musu wasu halaye na Alh da take faɗar a ɓoye suke wanda a zahiri kaff halayyarta ce take buɗewa duniya a baɗini kuma take jingina abin ga mijinta Media ta ɗauki ɗumi an kuma rasa wanene mai bada waɗan nan bayanan sirrin? duk ta saki post sai ta haɗa da hujja hakan yasa kyllum police cikin zarya suke gidan a kullum sukaxo kuma sai sun samu wata sabuwar shaidar kawunan mutane kam a ɗaure yake mutanen unguwa kuma suka fara boren xasu ƙona gidan duk wani wanda ɗanshi ya ɓata a unguwar ba a kuma ganshi ba sai ciwon abin yadawo mishi sabo to babu tantama alh ne ke sace musu yara yakaiwa ƴan ƙungiyar asiri madam kareema dai ta zama haddasana tana gefe kuma tana narkawa lauyoyi kuɗi da roƙon suyi duk mai yuwuwa su fiddo mata mijinta ita dai burinta yayi baƙin jini sunanshi ya ɓaci aji ƙyamar haɗa xuria dashi ta tabbata xuwa yanzun mutum ko karen hauka ya cijeshi baxai yi gigin kawo ƴarshi gidan da sunan kishiyarta ba shine kaɗai fatan ta ta zauna ita kaɗai ƙwallin ƙwal a gidan ta da alamu kuma tana gab da cimma nasara, _sai dai kana taka ALLAH na nashi bata sani ba wani matakin nasarar ta kuma cicciɓashi ya hau_ su Nadra dake boarding sun dawo gida sakamakon tsana gami da tsangwamar da ƴan uwansu ɗalibai ke musu basu da saƙat a cikin makaranta to dama Najma itace shalelen Alh so abin yafi dukanta Nadra kam kadaran kadahan ce harkokinta kawai take, ************************* Oga nasir kam hankalinshi kwance ya nufi ɓoyayyen gidan nan da ya kashe Umman Nuriyya yana tafe yana shan kiɗa a mota duniya tai mishi daɗi ko banza yanzun ya fanshe kaso saba'im cikin ɗari na baƙincikin shi matsalar shi ɗaya hayyatu nuriyya tabi ta hayyaci rayuwar shi baiyi tunanin cewa zuciyar da take da ita zata barta ta fahimceshi ba sai dai abin mamakin abin ma sai ya juye yasan nuriyya tun tana ƙarama yasan baƙar zuciyarta da kafiya da mugun naci har a zaman su amma duk tasirin so ya dakushe karsashinta ya danne soyayar da ke tsakaninta da mahaifiyarta me zai yi ya gode wa Habeeb? da wanaan tunanin ya ƙaraso gidan ya fito a motar ya buɗe gidan ya koma ya shigo da motar yayi parkinng a ɗan madaidaicin wajen parking ɗin dake farfajiyar gidan da rangajin shauƙi yake taku cike da taƙama ya buɗe ƙofar falon har ya nufi ɗakin da gawar take ya fasa ya nufi inda yake ajje takardu da duk wasu abubuwa masu munimmanci sai dai me tun kafin ya ƙarasa ya hangi wardrobe ɗin a buɗe a mugun hargitse ya ƙarasa babu komai sai filin wurin ko ɓallen paper babu bare wannan box ɗin da ya karɓ a hannun Nuriyya hannu ya ɗora a kai da gudun bala'i ya fice ya nufi ɗakin da gawar take ya tura toilet ɗin nan ma wayam babu gawa babu alamhnta _ƙara ƙa ƙa ƙara_ *RAMADAN PROMO* 💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 _Mutane na amana kuna ina? ku rugo kar ayi babu ku yaseen sauƙi ya samu ALLAH ya yarda yanda na samu da sauƙi kuma kuzo in sauƙaƙa muku albarkar watan nan mai zuwa akwai duscount na kifi so duk wacce bata siya ba ta rugo kar ayi ba ta ki faɗawa oga sauƙi ya samu kuzo mu samu sauƙin a tare kifi yayi wuta wlh amma cikin yrdr ALLAH ansamu mai kyau kuma mai sauƙi maxa ku hanzarto kafin ya ƙare💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼_ _KAR MU ƁATA WA JUNA LOKACI IDAN KINSAN BA SIYA ZAKIYI BA DAN ALLAH KARKI BIYO NI MASU SON SUJI DAƊI SU MORE DAƊI DA ƊANƊANON KIFINMU KAƊAI NAKE KIRA_ siyen ɗaya ko sari LOCATION:katsina ,kano ,Yobe, muna aikawa ko ina kiki siyan nagari maida kuɗi gida💃🏼💃🏼💃🏼 08038541511 [4/16, 8:42 PM] Zahrabukar: *ZAMAN IDDAH* _(A gidan miji nah)_ *True life story* _labari ne mai taba zuciya labarine akan zamantakewar aure tsakanin kishiyoyi hakuri juriya tuggu makirci tsantsar nadama halayyar wasu mazajen da ba duka mata Suka sani ba_ _Na_ _Zahrabukar_ _writer of_ Nuwairah Arwanatu Karshen duniya Haihuwar fari And now Zaman iddah *EXQUISITE WRITERS FORUM* *Dedicated to Siddikatulkayr yahya faru farar fuska farar aniya farar zuciya ALLAH ya kare min Ke siddiey beauty kece karfin guiwa ta ko ina kokarin sarewa Kina Karfa fa min guiwa zuciyarki Mai kyauce bakin ciki bai samu muhalli acikinta ba alkairin ALLAH ya baibaye rayuwarki yakawo mana santalelen miji mu hau jirgi muzo Saudi musha biki* Http://wa.me/+23408038541511 *An daina yayin zaman kashe pant hajiya ta ki dage ki nemi sana'a ki wuce gori kici halak ɗinki hankali kwance muna siyar da lalle ɗan gaske namu ba irin nasu bane ki siya ki ƙawata hannu da ƙafa a birge mai house ki kuma siyar kici riba muna sai da ɗai ɗaya muna bada sari akwai kuma wardrobe balls ƙamshi ƙamshi riba biyu kiji ƙamshi ya cika miki ko'ina ki siyar ki samu riba muna sai da ɗaiɗaya muna bada sari munayin logo da bussiness card da flyer akan farashi mai sauƙi domin ganin hotunan kayanmu da price ɗinsu ku tun tuɓi wannan lambar 08038541511* *020* _Yaseen in zaki fara tun yanzu ki fara karantawa tom babu tsarin turomin pls daga farko a wannan tafiyar in baki da raayin farawa tun yanzun ta ra abinki🦻🏽🦻🏽🦻🏽_ Hannu ya ɗora aka yana jin wata guguwar tashin hankali ta fara jujjuyawa dashi meke faruwa? ƙarasawa yayi cikin toilet ɗin yana ji kamar ya fashe da kuka sai dai kukan yaƙi bashi haɗin kai dube dube ya fara zuciyarshi na tabbatar mishi gawar na cikin bandaƙin amma idanunshi suna ƙaryata hakan duk wani lungu da saƙo dake cikin toilet ɗin ya duba babu ko ɓallen ɗan kunnen Ummar zama yayi akan tiles ɗin banɗaƙin haɗe da runtse idanu ganin abin yake kamar almara me hakan ke nufi? waye ke bibiyar shi har ya san da wannan ɓoyayyen gidan nashi har yazo ya kwashe abubuwan da ya kwashe shekaru yana adanawa? babban tashin hanklain ma ɓatan gawar da shi ga barta a cikin gidan cikin ɗaki sannan cikin wannan toilet ɗin da yake zaune, duk inda tashin hankli yake Naseer na ciki da sauri ya tashi ya fito daga toilet ɗin ya fara birkita kayan ɗakin yana neman ta inda gawar zata ɓullo duk ya watse ɗakin babu gawa babu alamar ta, da sauri kuma ya fito ya koma ɗakin nan na farko inda yake ajje takardun nan ma ya birkice babu komai sai sannan wani mugun kuka ya ƙwace mishi meke shirin faruwa dashi? waye ya mishi wannan mummunar kwanton ɓaunan? me yayi wa mutumin da ya mishi hakan? shikenan asirin shi ya tonu me yasa meyasa sai da ya riga ya saka rai da fara rayuwar jindaɗi bayan fansa sannan lamarim zai juye? ina gawar? bashi da mai bashi amsa ya zauna yaci kukan shi har ya hangoshi ƴan sanda sun tisa ƙeyarshi zuwa station ƴan jarida nata ɗaukar shi hoto da watso mishi tambayoyi ga ga ƴan social media nata caccanja wa labarin salo wani mugun kukan ya kuma kufcs mishi shikam dai ya tabbatar baya cikin masu sa'ar zuwa duniya! ko me ya tuna? sai yayi zumbur ya miƙe a guje ya fito daga cikin gidan dole kafin a kama shi yana buƙatar ganawa da Nuriyya tabbas buɗe get ɗin yayi da sauri yazo ya faɗa cikin motar motar a gaggauce ya tayar ya fito yaxo ya rufe get ɗin ya koma motar da wani irin speed yaja motar kwata kwata baya cikin nutsuwar shi burin shi ɗaya ne a yanzun shine yayi ido huɗu da Nuriyya ************************* sai da ta shaƙi baccinta mai cike da mafarkin ita da Naseer a cikin kyakkyawan yanayi da farinciki da shauƙi sannan ta tashi lokacin 2:30 am ƙarar wayarta ta tashe ta tayi miƙa sannan tana hamma ta miƙa hannu ta lalubo wayar idanunta a lumshe tana doka tsakin katse mata wannan scene ɗin da suke cikin wani ƙayataccen swiming pool suna wanka suna faranta ran juna a daƙile ta kara wayan a kunne bayan ta ɗaga Banji me akacs mata ba tadaice "ok" sannan ta kashe wayar tana sakin wani siririn murmushi ta juya kafaɗa kenan taji anyiwa ƙofar ɗakin wani mugun duka a firgice ta tashi dan ita bata ji ƙarar mota ba bare horn tasan baxai wuce Naseer ba ta ɗan ƙarasa jikin miror ta ɗan ƙara fesa turare dama wata ƴar mitsitsiyar riga ce a jikinta babu ko bra rigar mai ɗan siririn pant duk wasu halittu a jikinta sun bayyana kansu bugun da a ke wa ƙofar baisa tayi hanzari ba sai ma canja yanayin tafiya da tayi zuwa cat walk kamar ta ƙille ta nufi ƙofar tana buɗewa yayo ciki haɗe da hamɓare ta ta zaro ido kafin tayi wani yunƙuri ya shaƙeta ba jira ya fara faffala mata mari dukanta yake ta ko'ina amma mutuniyar ta ƙeƙashe babu ko alamun kuka a tare da ita bare yunƙurin ƙwatar kai a ranta taa faɗin "na shirya karɓar fin hakaa gunka indai hakan zai saka farinciki a shirye nake da na dinga gasa jikina a kullum da ruwan zafi ko da ace zaka kwana kana duka na bazan ƙosa ba" ganin ta ƙi kuka ko alamar ƙwata kai yasa ya dage ya kai mata wani mugun naushi a hanci bull sai ga jini ta dafe hancin idanunta suka kawo ƙwallahr azaba tayi saurin maidasu a fusace ya fara magana " ina take ? ina kika kai gawar? ubanwa kika saka yake bibiyata har yaje ya kwshe min komai? wallahi idan baki fito min da komai ba sai na nakastaki kin sanni nafiki iya shu'umanci zan lalata rayuwarki zan jefa ki a hatsarin da zaki ƙarashe rayuwar ki a prison wallahi kin sanni kin kuma san zan iya" Ajiyar zuciya ta sauke jin wata sabuwa dama akan wannan yake mata wannan dukan? kallon shi tayi tana dafe da hancin tace "sakeni Ƙalbi bansan me kake magana a kai ba amma idan na fahimta kamar kaje inda gawar umma take baka ganta ba ko? " ya watsa mata wani kafirin kallo _nace ko Naseer bai kula da wankan zuman Nasnorr ɗin bane wannan albarkatu da aka sakar maka ka more kallo? 😂😂😂_ tayi saurin sadda kai ƙasa ta ci gaba "bani da masaniya wallahi ban sani ba sannan ka ɗauki alhakina na wahalar min da gangar jikin ka da hannunka wajen dukana bai dace ka ɗaga hankalinka ba umma ta riga ta mutu kwananta ya ƙare so ka manta kawai muci gaba da rayuwarmu batun ɓatan gawa ka godewa ALLAH da y rufa mana wannan asirin ba shikenan ba? dama kowa yasan tana gun kiddnapers to a barshi a hakan feel free ka saki ranka mu ci gaba da rayuwarmu ita kuma umma ALLAH ya jiƙan ta kai kuma ya cigaba da rufa maka asiri kaji hayateehyh" Galala yayi yana kallonta anya? Nuriiyya kam mutunce? ko dai wani sabon rainin wayau ne zata mishi? kuma zaburo wa yayi zai damƙota ta kwasa da gudun bala'i ta nufi toilet tana shiga ta danno ƙofar.........