♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *ZAINABA Y'AR GATA* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *(RICH AND POOR..)* _________________________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ _________________________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ https://www.facebook.com=?groups/93803858837/ BY *KAMAL NO LOVE (DAN GOMBAWA)* *BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM* 1=2 *ADAMAWA* Jihar *(Adamawa)* jiha ce dake a ƙasar,Najeriya . Tana da yawan fadin filin kasa kimanin kilomita murabba’i 25,973 da yawan jama’a milyan uku da dubu bakwai talatin da bakwai da dari biyu ashirin da uku. *(ADAMAWA)* Jaha ce mai tarin Al'umma A na musu take, ko nace Ana musu lakabi da *(LAND OF BEAUTY'S),* wannam zancen haka yake, suna Da har suna kamar haka, *Fulani , Margi, Numan ,Hausa.* Tabbas A cikin raina ina jida *‘‘YAR GATA''* kar kuga laifina Bazan iya tin karar ta bane kawai, gudun karta ki amincewa da ni a matsayin Mosoyinta. Yayi murmishi ya yi ya tura 'yar tsukar keken sa, Yana tafiya yana ta murmushi. *(WURO HAUSA)* anguwace ta talakawa masu rufin asiri, *‘‘KABIRU''* matashi ne mai hazak'a da neman na kan shi, mitum ne mai Hak'uri Bayida tashin hankali A taikacen ta k'aitawa bewuce shekaru Shabiyar *(15)* A duniya. ‘‘Ya tashi Gidan talauci, yasha wahala sosai a rayuwar sa, Yafi damuwa da damuwar A'lummar Anguwar akan ta shi damuwar shi mutum ne me yawan wasa da dariya akwai shi da barkwanci, *‘‘KABIYU* yana komawa gida ya jingine keken sa, Mahaifiyar sa, Tana wanki ya taho ya ce mama Barin karbe ki, tayi murmushi tace yau nagan ka cikin Fara'a fadamin Meya faru?. Yayi murmushi, yace A'a ummana ba komai suna hirar su har ya kammala wanke mata kayan nata gabaki d'aya ya shanaya mata, Ya shiga bayi ya yi wanka ya saka sutirar sa mai kayu ya fesa turare yafito ya ce umma sanya mini Albar ka, tace Kodai zata je nemomin surika ne kam? Yayi murmushi yana sosa kai, Tace jeka Allah yamaka Albar ka, ya fara tura keken ta tintsire da dariya tace *‘‘KABIRU''* na Adawo lafiya amma fa idan ta ganka da keke zata rena ka, yayi murmushi yace mama waya fada miki hira zanje ni zani gun wani abokina ne Nam *Anguwar (GRA)* tace A'a.... To adawo lafiya yace to mama. Kama hanya yayi betsaya ko inaba sai anguwar *(GRA), ‘‘KABIRU* yana zuwa cikin anguwar kawai kalle_kalle yake yaciro wayar shi, yaduba lamabar Abokin shi,‘‘MAHAMUD ya k'irawo shi yafito ya kalli kabiru yace to gagurin zama suka zauna suna hirar su. sai ga *‘‘ZAINABA* kabiru ya bita da kallo har saida ta sha kwana, ya taba mahamud yace abokina wannam zainab din dan allah ina gidan su yake?. *‘‘MAHAMUD* ya tintsire dadariya yace Wannam ina zata saurare ka, Amma macece mai hankali na yaba da halayin ta, Ko kana sonta ne?, sunkuyar da kai *‘‘KABIRU* yayi yace A mana kimanin shekara daya kenam Amma na gagara tinakarar ta, kozaka min jagora ne?. Dariya ‘‘muhamud yayi yace kai Zana kaika har k'ofar gidan su sannam yayan manya ne suke zuwa gunta amma ji naked kamar lallai ta saurare kaba. abokina ina kai ina yar gata, *‘‘Mahaifinta* mutum ne mai ra'a yi Sannam mutumne da baya ganin kimar talaka tayaya zai baka 'yar sa, Dukda itan tanada zuciya mai kyau Amma zan maka jagora zan jiraka abaya, *‘‘KABIRU* Yace to suka kama hanya suna shawo kwana ya tarar da motoci na alfar ma guda biyar kowa hira yazo, Daganin hakan zuciyar sa sai da kad'a yace kai abokina kayi gaskiya Mujuya gaskiya zan janye *‘‘MAHAMUD* Ya kalli kabiru yace haba sai kace ba namiji ba kamanta ‘‘HIKAYAR''laila majanun ne, dan allah ka je ka jarraba yace to ya koma gefe d'aya ya kafe keken shi ya bata rai, Hahhha Zai kai labari kuwa?, yana zaune Tagama hirar ta harta juya zata shiga cikin gida, ta tinkaro gurin Kabiru Tana zuwa Ya farka daga gyan_gyadin da yake sosa kai yafara ta kalle shi tayi murmushi, Tace Bawan Allah Tundazu Kake nam Lafiya kam Ko?. Gyada kai yayi yace Lafiya kalau, ‘‘Wani abokina nake jira gashi har yanzu bezo shiba Gashi Wayata Ba kati Kozaki taimaka ki K'ira minshi Dawayar ki Tayi murmushi Tace Haba Karka bada maza mana mace Ina kati Yake Jimawa A wayar ta Amma dai bani Number yayi murmushi, yaciro *(PHONE)*, wayar sa ya sakata a *(Selint)*, Ta k'ira har sau biyu tace inaga baya kusa da wayar. Murmushi ‘‘Kabiru yayi yace nagode Hakan ma nagode, juya wa tayi tafiyar ta, yabita da kallo harta shiga gida tana shiga gida, ya ce yes.... Nasamu Abunda nake buk'ata, ‘‘Mahamu ya fito da sauri yace Abokina gaskiya kabani mama ki nadauka bazaka iya komai ba ai, murmusawa yayi ya d'ale keken sa suna tafiya suna hirar su. Isar sa anuwar su *(WURO HAUSA),*ya shiga gida ya ce ummana kin kusa yin suruka, kifara shirye_shirye kawai, mirmushi tayi Ta ce, Dolena ai *‘‘KABIRU*, abinda kakeso nima shi nake so yayi murmushi ya kafe *(KE_KEN)* sa ya ce nagaji nasha tafiya Anya Zan iya kuwa masu motane suke zuwa nikuma gani DA keke, ya tintsire dadariya. Ya ce, Anya kuwa zai yuwu Mai keke yaje ya kada Mai Mora?, yayi murmushi hmm da kamar wuya amma Zan jarraba, murmushi ‘‘mahaifiya, ta shi tayi tace toh fa! Ikon Allah duk yam matan dasuke Anguwar mu amma duk na tsalla kesu kaje gun wacce ta wuce ajin mu kabiruna, bazan hanaka Ba Amma ka dage, Saboda gaskiya idan har tanada son abunduniya bazama ta saurare ka Ba, murmushi Labiru yayi yace mama *‘‘ZAINABA 'Yara gata* itan ta musamman ce sai da nayi bincike Akan ta sosai nidai kawai ki samin albarka, tayi murmushi tace Allah ya bada sa'a. *Coming soon.......* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *ZAINABA Y'AR GATA* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *(RICH AND POOR..)* _________________________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ _________________________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/ BY *KAMAL NO LOVE (DAN GOMBAWA)* *BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM* *WANNAM FEJIN NAKUNE* *HUSAINA ABUBAKAR* *MEENART UWAR GIDA* *NABEELA DIKKO* *DR.RAIN* *PRINCESS AYSHA* *SAJ* *MEEART UMAR FAROQ* *CUTE ANGEL* *80K* *ADUL 10K* *AMENAT KABIR KIRU* Kuma Al'ummar cikin gidan *'yak'i darashin gaskiya*,na da go muku hannu. Wow...! Sister *HUSAINA ABUBAKAR*, (MRS.ABUBAKAR) Ina tayaki farin cikin Kammala littafin ki mai suna, *BASO BANE CUTACE*, Allah ya k'ara Basira tare da zak'in hannu Ana tare iya wuya. 3=4 Murmusa tayi, Ta ce *KABIRU NA* kenam yaushe zaka kawomin, *"ZAINABAR''* taka yayi murmushi ya ce mama kenam Zan kawo miki ita amma naji Labarin mahaifin ta Baya k'aunar *"TALAKA"* ko kad'am gashi nikuma Naga *"ZAINABA"* gaskiya Akwai Rikici Fa mama ki shirya kawai, Murmushi ta yi Ta ce A'a Ni kaganni babu ruwa Katashi Maza ka futa Ka nemomini Maganin Ciwon kai, *"KABIRU"* ya tashi Ya ce to mama Ya futa Yaje ya yiyo mata saye_sayen Ma gunguna, "Sannam Ya siyo mata Lemo da ayaba, Tasha magani ta ci, Ta kalleshi ta ce Allah ya maka Albar ka, *"KABIRUNA"* Hakan ake son Da ya dinga hidimawa iyayen sa, Yayi murmushi Ya ce mama kenam Ai ni duk Abunda na mallaka zan kashe miki su duka idan har kinada buk'ata Allah Zai kawo wani, Fashewa tayi Da kuka...!. "*KABIRU"* Ya ce kukan me kike mama?. "Share hawayen ta tayi ta ce Ba KO Mai, yayi murmshi, Jim kadan Hadari ya hadu Sosai, zuwa ya sako aka kwana Ana ruwa, Washe gari DA safe, *"KABIRU"* ya Dan wanke kayan da zaije zance da yam ma, Yatafi gun aikin sa, Misalin k'arfe uku na yammad yadawo gida yaci ado ya fesa Dan turaren Sa, be tsaya ko inaba sai k'ofar gidan su *ZAINABA"*, yana zuwa ya tarar da ita ta na hira ya zauna gefe d'aya akan keken sa, bayan sungama hira ta k'ariso gunda yake ta ce Baku hadu DA abokin naka bane har yau yace A hakane, ta kalleshi tayi murmushi, Ta Ciro wayar ta ta k'irawo number kawai waya ta Fara ringin, A aljihun sa ya cirota ta kalleshi ta ce Ina amfanin k'arya da girmanka Samarin yanzu yawancin Ku bakuda ga ski ya, *"KABIRU"* Be ce Mata komai Ba ta juya tayi tafiyar ta ta bar shi A tsaye. Yayi zugum..! Tafara tafiya ta juyo tayi murmushi ta ce Yaya na Idan har Dagake kake miye Amfanin k'arya?. "KABIRU, yayi Zugum Tayi Shigewar ta cikin Gida tabarshi Waje Cikin Tinani, Haye keken Sa yayi yayi Tafiyar sa Shiru_Shiru, tsahon Sati *"ZAINABA, bataga Mutumin ta Ba, Ita Dakanta Ta k'irashi Awaya tayi (Ringin), Har sau uku Bed'aga Ba tayi murmushi "Kabiru Ya na zuwa ya tarar da, K'ira har Sau uku. "Bin k'iran yayi dayaga zainaba ce yaudakan ta take k'iran shi, K'irjin Sa na bugawa duf_duf, Ta na amsa k'iran Ta ce Dan nafada maka gaskiya shine kake fushi Dani, Saura k'iris kayi nasara Amma naga kamar Bada gaske Kazo yauda yamma idan Har da gaske kake, 'Yar gata tana Nam tana jiranka ta kashe wayar ta. Yammana yi Awannam ranar *"KABIRU"*, zazzabi Mai tsanani ya kamashi Am ma saboda tsananin son da Yakewa 'Yar gata Haka ya ta shi ya yunk'ura zai tafi yahau keken sa, Am ma Sam yagagara tukawa. Tajira_Tajira harta gaji Bataganshiba Shiru tayi tace Lafiya kuwa banga Mutuminnam ba, balafiya ba dai kam Kwanciya *"Kabiru, yayi yana famar murk'ususu Zazzabi ya galabaitar dashi k'irar wayar tayi Shibesan ma ana k'iraba saboda zafin zazzabi Mahaifiyar sa ce, ta d'aga suka gaisa take tambayar ta shin me Qatar bay a Ku sane, murmushi tayi tace Ai gashinam yana kwance ba lafiya, Ta ke Zainaba ta ce subahanallahi Kihada ni dashi Girgiza kai tayi ta ce, Yata Baya hayyacin sa Kibari zuwa anjima ki k'ira kinji zainaba tace To Mama takashe wayar karfe 7:17 dai_dai na dare k'irar wayar tayi har Sau uku Ba'a dauka ba washe gari dasafe tasake k'ira *kabiru Yanafarkawa ya daga wayar yayi Sallama suka gaisa Yayi mamaki Dayaji zainaba tace masa yaya jiki. Sunacikin tadin su tace Insha allah zanzo na dubaka koda yamma, kabiru yace A'a nama warke basai kinzoba murmushi tayi tace Bakaso naga gidan naku ne, kabiru yace A'a bahaka bane Nima zanzo Anjima karkidamu Murmushi tayi Tace Kaida bakada lafiya Kabari jikin ka yawar_ware kaji. Sati d'aya yayi Amma jiki yaki ci yak'i cinyewa Dalilin haka yasa zainaba ta taho har *WURO HAUSA", Aunguwar su tana zuwa Sukagaisa da mahaifiyar sa Ta je tadauko likita har gida yabashi magani yamasa wasu Allurai Bewuce kwana ukuba jikin sa ya warware kamar Bashiba Yayi kwalliya ya kama hanya sai Unguwar su zainaba. Yanazuwa ya tarar da ita Zaune Ak'ofar gida tana hiradawani tanaganin Sa, Tataso tazo wajen sa Wanda suke hirara ransa yayi matuk'ar naci Abusace Yataho ya ce Haba Zainaba Wannam talakan kike saurara mai zai tsinana miki dubeshima wari yake, murmushi yayi yace A'a bekama kafadi hakaba danasam zakazo nidana bari sai gobe, Cikin fushi yace Kai Aibaka isa mu hada budurwa tare Dakai ba talakan Banza Kaduba Akeke kake zuwa wanda kudin keken ko zoben hanuna bazai sayaba. Shiruyayi *"Kabiru yace Da ace kafahaimceni daduk hakan bazata faruba, sannam Alziki da Wannam kuma nima Allah zai bani Saboda haka Kadaina cimun fuska Yanda kakeji da zainaba taka ce to nima tawace Kuma tawace nikadai Juyawa yayi yashiga motar sa ya fizgeta yayi tafiyar sa. Kallon shi zainaba tayi Tace nibataka bace, Banason mutum mai son Tada husuma tatashi tayi tafiyar ta tindaga wannam lokacin koda yak'irata Awaya bama ta d'agawa Daga k'arshe Da abun ya dameshi cire sim card dinnashi yayi ya Aje shi na tsahon sati kuku ko sakashi ba'a yi Awaya....! Washe Gari Yayi wanka, ya tattaro 'yan kayayyakin shi masu tsafta yataho ya durk'usa yagaida Mahaifiyar sa yace Mama Tafiyar nam tatashi Zanjeni Wajen *"BAFFANA*, murmushi tayi tace Aibazan hanakaba Kabiru Amma zakasha tafiya shiga d'aki tayi ta dauko ragowar 'yan kudaden ta dabazasu wuce naira dubu d'aya ba ta mika masa ya maida mata da kanyata ya ce, haba Mama na Kibar kudaden ki Idan naje chan zanna yiyo miki Aike tafashe dakuka ya rarrashe ta sukayi bankwana. Tafiyar Awa Shida sukayi Kafin Isar Su *Garin kebbe*, Yana isa suna sauka atashar mota Ya daga wayar Baffan sa Daniyyar zai k'irashi jiyayi An wanke shi da kwatami Besan lokacin daya katse wayar ba Motar data watsa masa Ruwan kwata, Tana fakawa Yataho Ya tsaya daga gefe Wata zankadidiyar budurwa ce tafito daga motar Fiskar ta sanye da Tabarau,(Gilashi) Magana yamata yace Ke Bakida tarbiyya ne kinwatsa wa mutum Ruwan kwatami amma bakisan kibashi hak'uri ba ko?. Juyowa tayi taimasa wani irin kallo Nagadara Tace Ayya..! To kayi hak'uri kaji Bude jaka tayi Taciro 10k ta zo tace Gashi kaje Ka sauya wasu kayan, besan lokacin daya ja Hanun ta ya wanka mata mari tasssss...! Ba gabakidaya Kowa dayake wajen saida ya zaro Ido rik'e kumatun ta tayi idon ta na hawaye tace Mari Na kayi Ko To yau zanga waye Gatanka A kaf Cikin Garin (KEBBI), murmushi yayi yace mezaki iya daga wayar ta tayi Cikin shagwaba Tace Dady kana Ina Yace Lafiya kam Fashewa tayi Dakuka Tace Inason Mota d'aya na yan sanda wani ne ya marini Haka kawai. Wasa gaske Kabiru Jiyayi Hukuma sun nadeshi basutsaya dashi ko ina ba sai ofishin 'yan sanda Kabiru Yana zaune bece komai ba tamaida stetment, Tafadi k'arya da gaskiya. Wani Contabul ne yataho ya kalli kabiru yace Kai dan saurayi meyakaika Marin Wannam yarinyar Gaskiya na tausaya maka Gashi har Cinhanci dabayar maitsoka wai A ajemata kai har zuwa lokacin da ka shirya bata hak'uri Kadurk'usa har k'asa murmushi yasakeyi yace nibak'one Kubani wayata Zan k'irawo baffana ya zo yayi belina Anam fa sukace ina ai bazancen beli hakadai kabiru yacigaba dazama A cikin magar k'ama harna tsahon Kwana hudu. Rannabiyar ne, babban D.P.O daya ziyar ci Ofishin ya tarar da Kabiru, yasa akafito dashi Ya tambayeshi Shin wajen waye kazo garin kebbe Sannam kana bak'o maiyakai ka rigima. Kabiru ya zayyana masa Abunda ya faru, dayaji Haka yabashi Hak'uri akadauko wayar sa Aka bashi, Acikin chaji ofishin 'yan sanda ya k'irawo Baffan sa wato *"ALHAJI BADAMASI*, yana isowa ta ke D.P.O yatashi suka gaisa yace wa Alhaji badamasi wannam d'in dankane Yace A danane Dan yata ce, Nayi nayi Yadawo wajena tare da mahaifiyar sa amma sai Kwanaki yak'irani yace yana zuwa ya kalli kabiru yace tashi muje Kaji Kabiru tashi Yayi suna tafiya yanata sak'e sake ina zaosamu budurwar nam Ya rama abunda ta masa, Tafiya suke Amota Amma komagana bayayi Suna shigowa Cikin Gida wata k'aramar yarinya ya hango tanaganin sa tataho dagudu ta rungumeshi tace yaya sannu dazuwa Yayi murmushi maganar da tamasa ne yasauk'o da gabaki d'aya A tsume yake. Yanashiga cikin falo, matar baffan sa ya hango tana ganin sa tataso yagaisheta Tace Kasa gaba ki d'aya mun rikice murmushi yayi yace *ANTI LARABA*, bakomai ita tadauk'i jakar sa ta bude wani d'aki na musamman ta ce kashiga bari wannam fitsarariyar tazo zata tayaka sauran gyare_gyaren dakin kaji ko Yace to Anti laraba Tana tafiya k'aramar yarinya nam mai surutun tsiya tataho tace Yaya Yace Na'am tace Kullum baba saiya bani labarin ku yaushe Ba ba zatazo duk'usawa yayi ya rik'eta yace kwannam zatazo Zakitayani aiki tace A'a Gaskiya Saikabani Minti Ko chakuleti, Dariya yayi ya bude jakar sa yaciro Sweet ya mik'amata. Yazauna yana ninke kayayyakin sa sunata tad'i Lokaci d'aya sun shak'u da ita sosai Hango wayar sa tayi tace yaya Zanyi wasa, murmushi yayi ya bide mata wayar Tanata game Shikuma yana gyara wajen Ajiyar kayan sa. K'ira ne yashigo wayar Tace yaya Ana k'ira yace juyo muga waye ne yana kallo yaga number zainaba ce, Yace Kikashe kicigaba da wasank Haka kuwa akayi har sau uku Ana hudunne Ta daga tasa Wayar A kunen ta Tace Yaya na Yana Aike Zainaba murmushi Tayi tace Toh 'yar k'anwata Antinkece Take Magana Kashe wayar Tayi Tace Yaya Antina Ce Naji Tana Kuka. Murmushi yayi yace Kinji k'anwata rabuda ita Ta gasa yayan naki Tace To Tacigaba Da game d'in ta Kida kakaje Natashi Tace Yaya muguwa ta dawo. Danaso sai sabon shekara zan sakeshi, Amma insha allah zanna kawo musu shi saubiyu a sati. *07035610661* Zaku iya tuntuba ta WhatsApp tawannam lambar kamal ne naku akoda yaushe Muhuta lafiya ♥♥♥ ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *ZAINABA Y'AR GATA* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *(RICH AND POOR..)* _________________________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ _________________________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/ BY *KAMAL NO LOVE (DAN GOMBAWA)* *BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM* *WANNAM FEJIN NAKUNE* *HUSAINA ABUBAKAR* *MEENART UWAR GIDA* *NABEELA DIKKO* *DR.RAIN* *PRINCESS AYSHA* *SAJ* *MEEART UMAR FAROQ* *CUTE ANGEL* *80K* *ADUL 10K* *AMENAT KABIR KIRU* Kuma Al'ummar cikin gidan *'yak'i darashin gaskiya*,na da go muku hannu. Wow...! Sister *HUSAINA ABUBAKAR*, (MRS.ABUBAKAR) Ina tayaki farin cikin Kammala littafin ki mai suna, *BASO BANE CUTACE*, Allah ya k'ara Basira tare da zak'in hannu Ana tare iya wuya. 3=4 Murmusa tayi, Ta ce *KABIRU NA* kenam yaushe zaka kawomin, *"ZAINABAR''* taka yayi murmushi ya ce mama kenam Zan kawo miki ita amma naji Labarin mahaifin ta Baya k'aunar *"TALAKA"* ko kad'am gashi nikuma Naga *"ZAINABA"* gaskiya Akwai Rikici Fa mama ki shirya kawai, Murmushi ta yi Ta ce A'a Ni kaganni babu ruwa Katashi Maza ka futa Ka nemomini Maganin Ciwon kai, *"KABIRU"* ya tashi Ya ce to mama Ya futa Yaje ya yiyo mata saye_sayen Ma gunguna, "Sannam Ya siyo mata Lemo da ayaba, Tasha magani ta ci, Ta kalleshi ta ce Allah ya maka Albar ka, *"KABIRUNA"* Hakan ake son Da ya dinga hidimawa iyayen sa, Yayi murmushi Ya ce mama kenam Ai ni duk Abunda na mallaka zan kashe miki su duka idan har kinada buk'ata Allah Zai kawo wani, Fashewa tayi Da kuka...!. "*KABIRU"* Ya ce kukan me kike mama?. "Share hawayen ta tayi ta ce Ba KO Mai, yayi murmshi, Jim kadan Hadari ya hadu Sosai, zuwa ya sako aka kwana Ana ruwa, Washe gari DA safe, *"KABIRU"* ya Dan wanke kayan da zaije zance da yam ma, Yatafi gun aikin sa, Misalin k'arfe uku na yammad yadawo gida yaci ado ya fesa Dan turaren Sa, be tsaya ko inaba sai k'ofar gidan su *ZAINABA"*, yana zuwa ya tarar da ita ta na hira ya zauna gefe d'aya akan keken sa, bayan sungama hira ta k'ariso gunda yake ta ce Baku hadu DA abokin naka bane har yau yace A hakane, ta kalleshi tayi murmushi, Ta Ciro wayar ta ta k'irawo number kawai waya ta Fara ringin, A aljihun sa ya cirota ta kalleshi ta ce Ina amfanin k'arya da girmanka Samarin yanzu yawancin Ku bakuda ga ski ya, *"KABIRU"* Be ce Mata komai Ba ta juya tayi tafiyar ta ta bar shi A tsaye. Yayi zugum..! Tafara tafiya ta juyo tayi murmushi ta ce Yaya na Idan har Dagake kake miye Amfanin k'arya?. "KABIRU, yayi Zugum Tayi Shigewar ta cikin Gida tabarshi Waje Cikin Tinani, Haye keken Sa yayi yayi Tafiyar sa Shiru_Shiru, tsahon Sati *"ZAINABA, bataga Mutumin ta Ba, Ita Dakanta Ta k'irashi Awaya tayi (Ringin), Har sau uku Bed'aga Ba tayi murmushi "Kabiru Ya na zuwa ya tarar da, K'ira har Sau uku. "Bin k'iran yayi dayaga zainaba ce yaudakan ta take k'iran shi, K'irjin Sa na bugawa duf_duf, Ta na amsa k'iran Ta ce Dan nafada maka gaskiya shine kake fushi Dani, Saura k'iris kayi nasara Amma naga kamar Bada gaske Kazo yauda yamma idan Har da gaske kake, 'Yar gata tana Nam tana jiranka ta kashe wayar ta. Yammana yi Awannam ranar *"KABIRU"*, zazzabi Mai tsanani ya kamashi Am ma saboda tsananin son da Yakewa 'Yar gata Haka ya ta shi ya yunk'ura zai tafi yahau keken sa, Am ma Sam yagagara tukawa. Tajira_Tajira harta gaji Bataganshiba Shiru tayi tace Lafiya kuwa banga Mutuminnam ba, balafiya ba dai kam Kwanciya *"Kabiru, yayi yana famar murk'ususu Zazzabi ya galabaitar dashi k'irar wayar tayi Shibesan ma ana k'iraba saboda zafin zazzabi Mahaifiyar sa ce, ta d'aga suka gaisa take tambayar ta shin me Qatar bay a Ku sane, murmushi tayi tace Ai gashinam yana kwance ba lafiya, Ta ke Zainaba ta ce subahanallahi Kihada ni dashi Girgiza kai tayi ta ce, Yata Baya hayyacin sa Kibari zuwa anjima ki k'ira kinji zainaba tace To Mama takashe wayar karfe 7:17 dai_dai na dare k'irar wayar tayi har Sau uku Ba'a dauka ba washe gari dasafe tasake k'ira *kabiru Yanafarkawa ya daga wayar yayi Sallama suka gaisa Yayi mamaki Dayaji zainaba tace masa yaya jiki. Sunacikin tadin su tace Insha allah zanzo na dubaka koda yamma, kabiru yace A'a nama warke basai kinzoba murmushi tayi tace Bakaso naga gidan naku ne, kabiru yace A'a bahaka bane Nima zanzo Anjima karkidamu Murmushi tayi Tace Kaida bakada lafiya Kabari jikin ka yawar_ware kaji. Sati d'aya yayi Amma jiki yaki ci yak'i cinyewa Dalilin haka yasa zainaba ta taho har *WURO HAUSA", Aunguwar su tana zuwa Sukagaisa da mahaifiyar sa Ta je tadauko likita har gida yabashi magani yamasa wasu Allurai Bewuce kwana ukuba jikin sa ya warware kamar Bashiba Yayi kwalliya ya kama hanya sai Unguwar su zainaba. Yanazuwa ya tarar da ita Zaune Ak'ofar gida tana hiradawani tanaganin Sa, Tataso tazo wajen sa Wanda suke hirara ransa yayi matuk'ar naci Abusace Yataho ya ce Haba Zainaba Wannam talakan kike saurara mai zai tsinana miki dubeshima wari yake, murmushi yayi yace A'a bekama kafadi hakaba danasam zakazo nidana bari sai gobe, Cikin fushi yace Kai Aibaka isa mu hada budurwa tare Dakai ba talakan Banza Kaduba Akeke kake zuwa wanda kudin keken ko zoben hanuna bazai sayaba. Shiruyayi *"Kabiru yace Da ace kafahaimceni daduk hakan bazata faruba, sannam Alziki da Wannam kuma nima Allah zai bani Saboda haka Kadaina cimun fuska Yanda kakeji da zainaba taka ce to nima tawace Kuma tawace nikadai Juyawa yayi yashiga motar sa ya fizgeta yayi tafiyar sa. Kallon shi zainaba tayi Tace nibataka bace, Banason mutum mai son Tada husuma tatashi tayi tafiyar ta tindaga wannam lokacin koda yak'irata Awaya bama ta d'agawa Daga k'arshe Da abun ya dameshi cire sim card dinnashi yayi ya Aje shi na tsahon sati kuku ko sakashi ba'a yi Awaya....! Washe Gari Yayi wanka, ya tattaro 'yan kayayyakin shi masu tsafta yataho ya durk'usa yagaida Mahaifiyar sa yace Mama Tafiyar nam tatashi Zanjeni Wajen *"BAFFANA*, murmushi tayi tace Aibazan hanakaba Kabiru Amma zakasha tafiya shiga d'aki tayi ta dauko ragowar 'yan kudaden ta dabazasu wuce naira dubu d'aya ba ta mika masa ya maida mata da kanyata ya ce, haba Mama na Kibar kudaden ki Idan naje chan zanna yiyo miki Aike tafashe dakuka ya rarrashe ta sukayi bankwana. Tafiyar Awa Shida sukayi Kafin Isar Su *Garin kebbe*, Yana isa suna sauka atashar mota Ya daga wayar Baffan sa Daniyyar zai k'irashi jiyayi An wanke shi da kwatami Besan lokacin daya katse wayar ba Motar data watsa masa Ruwan kwata, Tana fakawa Yataho Ya tsaya daga gefe Wata zankadidiyar budurwa ce tafito daga motar Fiskar ta sanye da Tabarau,(Gilashi) Magana yamata yace Ke Bakida tarbiyya ne kinwatsa wa mutum Ruwan kwatami amma bakisan kibashi hak'uri ba ko?. Juyowa tayi taimasa wani irin kallo Nagadara Tace Ayya..! To kayi hak'uri kaji Bude jaka tayi Taciro 10k ta zo tace Gashi kaje Ka sauya wasu kayan, besan lokacin daya ja Hanun ta ya wanka mata mari tasssss...! Ba gabakidaya Kowa dayake wajen saida ya zaro Ido rik'e kumatun ta tayi idon ta na hawaye tace Mari Na kayi Ko To yau zanga waye Gatanka A kaf Cikin Garin (KEBBI), murmushi yayi yace mezaki iya daga wayar ta tayi Cikin shagwaba Tace Dady kana Ina Yace Lafiya kam Fashewa tayi Dakuka Tace Inason Mota d'aya na yan sanda wani ne ya marini Haka kawai. Wasa gaske Kabiru Jiyayi Hukuma sun nadeshi basutsaya dashi ko ina ba sai ofishin 'yan sanda Kabiru Yana zaune bece komai ba tamaida stetment, Tafadi k'arya da gaskiya. Wani Contabul ne yataho ya kalli kabiru yace Kai dan saurayi meyakaika Marin Wannam yarinyar Gaskiya na tausaya maka Gashi har Cinhanci dabayar maitsoka wai A ajemata kai har zuwa lokacin da ka shirya bata hak'uri Kadurk'usa har k'asa murmushi yasakeyi yace nibak'one Kubani wayata Zan k'irawo baffana ya zo yayi belina Anam fa sukace ina ai bazancen beli hakadai kabiru yacigaba dazama A cikin magar k'ama harna tsahon Kwana hudu. Rannabiyar ne, babban D.P.O daya ziyar ci Ofishin ya tarar da Kabiru, yasa akafito dashi Ya tambayeshi Shin wajen waye kazo garin kebbe Sannam kana bak'o maiyakai ka rigima. Kabiru ya zayyana masa Abunda ya faru, dayaji Haka yabashi Hak'uri akadauko wayar sa Aka bashi, Acikin chaji ofishin 'yan sanda ya k'irawo Baffan sa wato *"ALHAJI BADAMASI*, yana isowa ta ke D.P.O yatashi suka gaisa yace wa Alhaji badamasi wannam d'in dankane Yace A danane Dan yata ce, Nayi nayi Yadawo wajena tare da mahaifiyar sa amma sai Kwanaki yak'irani yace yana zuwa ya kalli kabiru yace tashi muje Kaji Kabiru tashi Yayi suna tafiya yanata sak'e sake ina zaosamu budurwar nam Ya rama abunda ta masa, Tafiya suke Amota Amma komagana bayayi Suna shigowa Cikin Gida wata k'aramar yarinya ya hango tanaganin sa tataho dagudu ta rungumeshi tace yaya sannu dazuwa Yayi murmushi maganar da tamasa ne yasauk'o da gabaki d'aya A tsume yake. Yanashiga cikin falo, matar baffan sa ya hango tana ganin sa tataso yagaisheta Tace Kasa gaba ki d'aya mun rikice murmushi yayi yace *ANTI LARABA*, bakomai ita tadauk'i jakar sa ta bude wani d'aki na musamman ta ce kashiga bari wannam fitsarariyar tazo zata tayaka sauran gyare_gyaren dakin kaji ko Yace to Anti laraba Tana tafiya k'aramar yarinya nam mai surutun tsiya tataho tace Yaya Yace Na'am tace Kullum baba saiya bani labarin ku yaushe Ba ba zatazo duk'usawa yayi ya rik'eta yace kwannam zatazo Zakitayani aiki tace A'a Gaskiya Saikabani Minti Ko chakuleti, Dariya yayi ya bude jakar sa yaciro Sweet ya mik'amata. Yazauna yana ninke kayayyakin sa sunata tad'i Lokaci d'aya sun shak'u da ita sosai Hango wayar sa tayi tace yaya Zanyi wasa, murmushi yayi ya bide mata wayar Tanata game Shikuma yana gyara wajen Ajiyar kayan sa. K'ira ne yashigo wayar Tace yaya Ana k'ira yace juyo muga waye ne yana kallo yaga number zainaba ce, Yace Kikashe kicigaba da wasank Haka kuwa akayi har sau uku Ana hudunne Ta daga tasa Wayar A kunen ta Tace Yaya na Yana Aike Zainaba murmushi Tayi tace Toh 'yar k'anwata Antinkece Take Magana Kashe wayar Tayi Tace Yaya Antina Ce Naji Tana Kuka. Murmushi yayi yace Kinji k'anwata rabuda ita Ta gasa yayan naki Tace To Tacigaba Da game d'in ta Kida kakaje Natashi Tace Yaya muguwa ta dawo. Danaso sai sabon shekara zan sakeshi, Amma insha allah zanna kawo musu shi saubiyu a sati. *07035610661* Zaku iya tuntuba ta WhatsApp tawannam lambar kamal ne naku akoda yaushe Muhuta lafiya ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *ZAINABA Y'AR GATA* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *(RICH AND POOR..)* _________________________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ _________________________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/ BY *KAMAL NO LOVE (DAN GOMBAWA)* *BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM* 5=6 Murmushi yayi yace Kinji k'anwata rabuda ita Ta gasa yayan naki Tace To Tacigaba Da game d'in ta Kida kakaje Natashi Tace Yaya muguwa ta dawo. Yayi murmushi yace wacece muguwar?, ta kyal_kyale dadariya tace *"Adda YASMEEN"*, kulluma saita dakeni Yace to fa muje Namata kashedi to Kama hanunta yayi Suna zuwa tatura k'ofar d'aki Yabiyota Abaya Idakuma Tana kwance tatoshe da Abun jin k'ida akunen ta Shikuma yana labe Abayan k'ofa tana zuwa Yarinyar Ta lallaba ta kashe kid'am Zumbur tatashi tace Ke yarinyar nam lallai yau zanga mai kwatanki Agidannam daman kin rainani Dariya tamata tace Yaya Na zai ramamini Ai Dajin haka *"YASMEEN*, Tayi wufa zata makamata Tayi maza ta koma bayan *"Kabiru, tace Yaya karamamin Zataci zalina, Had'a ido sukayi Yayi shiru Itama tayi shiru Yace ke?, i ta ma tace Kai meyakawa ka gidan mu?, shiru yayi Yace gidan ku kuma Tab..! Kama hanun K'anwar ta yayi yace zomutafi Ranshi yabaci sosai Tahotayi Da gudu tatare K'ofa tace Kodai Kaine Yaya Kabiru kallonta yayi ya Hada fuska yace Bashi bane Ta durkusa har k'asa tace Dan Allah Kayi Hak'uri. Budan bakin sa yayi murmshi yace Tafa, kefakikace saina durk'usa Agabanki gashi ke kika durk'usa agabana, tashi Tayi Tace To Nafasa bak'a hak'urin ma Ta koma Dabaya Yayi wucewar Sa, Yanazuwa Falo yatarar Da *ANTI LARABA"*, Zaune tana kallo Ya zauna gefe suna kallo suna hirar su, Chan *"YASMEEN"*, Tafito tana zuwa ta zauna tana harara *Kabiru*, yacigaba da kallon sa budan bakin *ANTI LARABA*, Tace ke *"YASMEEN*,kinaganin Shi bazaki gaishe dashi ba dan bakida kunya budar Bakinta tace Wannam Zan gaisar Hmm, Shikuma yayi murmushi Yace Anti laraba rabuda ita wacce batada aiki saicin zalin yar k'aramar yarinyar nam. Fusata tayi Ita kuma k'anwar tata tana gefe tana wasanta Dasuka hada ido ya yimata gwalo harsau uku, Tashi tayi ta koma wajen Anti Laraba Tace Mama *Yaya YASEEMIN, ce take harara ta Kafin kace me ta Fusata Kawai Tasakuka Sukuma sika tintsire dadariya Tashi tayi ta wuce dakinta Tahaye Gado ta kama Kuka, Tashi Kabiru yayi yabita Abaya yanazuwa tace fucemin Daga Dakina Banason ganinka Murmushi Yayi Ya zauna nesa Da ita, Yace Yi hak'uri k'anwata Tsokanar ki muke Dajin Ankirata da k'anwata saita Share Hawayen ta tazauna Tace Shikenam. Yawuce, Kayi hak'uri Besa ga laifin danamaka Kallon ta yayi yace Tab..! Ai saina rama zaro ido Tayi tace Ramawa kuma yayi dariya yace A'a "ta durk'usa hark'asa tace Natuba Kayi hak'uri Naga kai dan uwanane Idan kuma kanaga bazaka hak'uraba to kaje kayi Duk Abunda zakayi, Wani kalla ta masa ta harare shi Shikuma yayi murmushi yace, kinga ni bak'one Agarin *KEBBE*, ko zaki rakani In Allah ya kaimu gobe mudan zagaya gari. Tntsirewa tayi Dadariya tace Tab..! Ina Ni Inada wajen zuwa gobe da yamma Amma shikenam Zamufita amma dasharadi Dole zakayi wanka na kece raini Haka kuwa akayi washe gari, *KABIRU*, Ya fito yafesa wani tirare mai bala'in kamshi..! Yafito kenam Yaji an kama k'afar sa yanajuyawa yayi murmushi budan bakinta tace Yaya Nima Zanbika wajen da zakaje, Fitowar *"YASEEMIN*, kenam ta hantare ta tace to Sarkin iyayi babu indazaki je Tafara marza idonta *KABIRU*, yararrashe ta da kyar sannam ta hak'ura Fitowa sukayi Ta dauko motar ta suka shiga gari daf da magariba Sukadawo gabakid'ayan su A gajiye bayan*KABIRU*, Ya idar da sallar magariba k'arar shigowar Tex yaji ya ciro wayar sa yana dubawa yaga *zainaba*, Ta rubuta sak'ako Kamar haka, Inaso kad'aga wayata inason zamuyi maganane da kai mai mahimmanci kaji?. Tsaki yayi yadanna number ta yanashiga sukagaisa, Tace Banzaci zakamin hak'aba ji nake Koda nabaka dama zakabani kunya Amma shikenam Yanzu kana ina ne, Nasamu labarin baka garin Adamawa, ka koma kebbe dazama, Idan zuciyata ta buga Kaine Sila, Kawai takashewar ta. Kabiru yayi murmushi, yanazaune Saiga *YASEEMIN*, tafado dakin sa ko sallamah babu, Hankalinta A kwance Ta kwanta kan katafar sa, Budan bakin sa yace Ke ina wasa dake kitashi ki Fita kibani Waje Murmushi, tayi Tace Dawa kake waya Tayi wuf ta Dauki wayar sa tadanna call yanashiga *ZAINABA*,Tadaga tace Wacece ke, Murmushi ita kuma tayi tace be fada miki bane Ai yajima da Yin Aure yanzuma haka da matar sa, Kike magana. Wuf yayi ya karbe wayar sa, yace zamuyi magana anjima bagaskiya tafada mikiba, yanakashe wayar sa yace kekuma yaya zakimin haka Kinsam wahalar danasha kafin na zamu soyyyar zainaba kuwa, *YASMEEN*, bakisam Darajar so ba Shiyasa zakimin haka amma nima zan rama. Bayan sallar Isha'i *kabiru*, yak'ira number zainaba tana d'agawa tace Dama kanada Mata Shine ka boye mini?. Dogon numfashi, yaja tare da aji ye numfashin, "Yace haba *zainaba*, yanzu kin yadda da zancen Da *YASMEEN*, Tafada miki kenam, Hmm tayi tace wacece Kuma yasmeen?, murmushi yayi yace K'anwata ce Yar baffa nace, Yanagama furta wannam maganar,*Zainaba*, tace (WHAT)? Tace to ai akwai aure tsakanin ku Dan Haka Ka kula da kanka Jinake Kamar Zata mini k'wace walla *yaya na*, Murmushi yayi ya ce, haba ma Ai ai Kekadai ce Zainaba babu wata, Kafin yarufe bak'i *"Yaseemin*, yazo wajen kunnen sa taje Malama kiyi hak'uri wata tariga tashagaban ki, Tafita da gudu tanata famar Dariya. Dak'yar yasamu ya rarrashi,*"zainaba* sannam ta yadda Amma bayan ta yadda tace Yaya ina son ganin ka Nam da sati d'aya akwai wata magana mai mahimmanci dazamuyi kaji Yayi shiru yace Satina uku kenam dazuwa garin kebbe amma insha allah Ranar Asabar Zan Yi iya duk wasu K'arerayina baffa yabar ni nazo ko kwanad'aya ma nayi Haka kuwa Akayi Ranar Jumma'a da safe Yafito Ya sanar Da baffan sa gashi gashi Zaije dauk'o wani Abunsa ne amma kwana d'aya zaiyi Ya dawo *ANTI LABARA* Mahaifiyar yasmin tana gefe tace kabiru dan Allah kasan yadda zakayi ka lallabo Adda kutaho tare Baffan ka zaiji dadi idan tana tare dashi murmushi yayi yace Shikenam Zanjarraba Sukayi bankwana Yafito Kenam ya tarar da yasmeen awaje tare da 'yar karamar kwanwar ta Zuwa yayi ya zauna yace kukuma mai yake damun ku, Harar sa yasmeen tayi Tace Oho Yanzu Akan wannam Yarinyar Zaka Kama hanya Kaje wajen ta?. Murmushi yayi Yace Yasmeen kenam ke yarinyace bakisam girman so ba Ina matuk'ar sonta sosai Bazakigane ba Tsaki tayi taja k'anwar ta suka wuce Cikin Gida Yajuya yayi tafiyar sa yaje yahau mota, Misalin K'arfe 11:17am ya sauk'a garin Adamawa ko gida bai isaba ya k'ira *zainaba* Awaya yace kifito waje Kinyi bak'o cikin Gaggawa Ta saka hijabin ta tafito Tana kallon kabiru Tafara famar rufe idanun Ta Alamar Tanajin kunyar sa, Kallon ta yayi Yai murmushi Suka gaisa Ya nemi guyazauna Itama ta zauna Yace *"Zainaba* ganinam Yanzukam magana ta k'are ai ko?. Tsayawa tayi tana kallon cikin kwayar idanun sa harna tsahon minti biyu batace komai Ba, Can ya ce Tinanin me kike haka Zainaba Tace bakomai Yace A'a tace Tinani nake Inajin Kamar Bazan zama matar Kaba, Ta ke Hawaye ya fara zubuwa daga Idanunta. Jikinsa yayi sanyi yace A'a kidaina fadin haka Kishare hawayen ki Tashare hawayen ta Tace daman Kawai nak'ira kane Dan na jarrabaka naga irin son dakake mini Nagode Insaha allah bazan ci Amanar kaba Namaka Alk'awari Amma ina so ka dad'a dagiya akan tada Yanzu Haka maganar Da ake mahaifina nason Had'ani Da wani ummana nace take fadamin Sonake Kagwada Sa'ar ka Ka tinkari Mahaifina Ko zai Amin ce Ya baka ni Ta ke zuciyar Sa ta k'ada Ta ce Yana cikin Gida Kazo zan maka rak'iya Shiru *kabiru* yayi yace A'a zan dai tsaya daga waje ki ce Ana sallamah dashi tayi murmushi Tace to shikenam Ta shiga batafi minti d'aya ba ta k'irashi Awaya Tace Yana zuwa inaso Ka kirani Karyasan kak'irani inaso naji tattaunawar Dazaku yi kaji yaya na?. Ya na tsaye Harkusan minti shabiyar, harya juya zaitafi Yaji ta bayan sa ance kai Yaro dakata, Juyowa yayi Ya danna k'ira *zainaba* ta daga tayi shiru yasaka wayar A'aljuhun sa ya sama, Yana zuwa ya d'urkusa yace Ina wuni Baba, Yace Lafiya k'alau Shiru yayi baik'ara cewa komai ba, Mahaifin *Zainaba* yace Ganinam maike tafe dakai shiru yayi Yagaga d'aga kansa ya kalleshi saboda tsabar tsoro. Budan bakin *KABIRU*, ya ce Baba daman maganar Zainaba ce kyal_kyala dariya yayi yace Daga gani Ai dama buri yayi kama da mutum, Bakasan halina ba ko To idan ma Sonta Kake Ina mai baka shawarar maza_maza ka kashe son ta daya ke cikin zuciyar ka Bazan bawa talaka 'yata ba Ninadauka ma kazo neman Na masarane!, Kabiru kansa na k'asa yace A'a baba kayi hakuri idan na maka laifine Amma Munason juna nida zainaba, K'afar sa yasa ya tankade shi Yace maganar Banza maganar Wofi. Ina nine mahaifin ta to na Ce bazan baka 'yata ba Saboda bazaka iya rik'emin ita ba kabar wanna maganar karnasa ke jin sunam ta Abakinka Bakasan koni waye bane shiyasa Amma kaje Banason sake ganin ka a k'ofar gida na. Daga wayar sa yayi ya k'irawo zainaba yaji tana waya yasake kira kwalla k'ira yayi tataho da gudu Idanun ta gaba k'idaya sunyi ja Tana zuwa ta durk'usa Yace daga yau banason Ganin ki tare Da wannam matsiyacin Ina fatan kingane Dago kai *Kabiru* yayi ya kalli zainaba yayi murmushi Yajuya yayi tafiyar sa Yana isa gida mahaifiyar sa tace Mezan gani Haka take ya danne zuciyar sa yace umma na nazo mutafi tare dakene juyawa tayi tace A'a kabiru Tinda mahaifin ka yarasu Shi kuma yaya na yake cusa mini bak'in ciki kala kala murmushi yayi yace A'a mama yayi nadamar abunda yamiki dan uwanki ne ninasam hargobe Kina sonshi Acikin zuciyar ki Kama hanunta yayi ya dora Akan sa yace mama kin yadda DA Dan Ki, tana murmushi tana hawaye tace A. Yace kibiyoni mutafi Ba'abunda zai faru insaha allah tace to shikenam suka kwana washe gari suka shirya tsaf. Suna k'okarin fita sai ga zainaba da nik'af ta rufe fuskarta durk'usawa tayi hark'asa ta gaida mahaifiyar Sa, Tace Mama karkutafi Idan kuka tafi Mutuwa zanyi, Kallon ta yayi *kabiru* yace bude fuskar ta ki Ta bude Yakalleta yayi murmushi Yace ke tawace nikuma nakine Dan haka karkidamu Dannamiki nisa bawai yananufin Munrabu Bane Gabaki d'aya Abunda mahaifin ki yamin kuma ni Kingani nam bakomai yawuce Ya sake cewa Tabbas insaha Allah Nidake Babu rabewa dajin wannam kalamin Tayi murmushi Suka had'a yan kayayyakin su Tamusu rak'iya har tashar mota daganam kabiru ya rakota har gida Yana Tafiya yana juyowa suna kallon juna Tashiga cikin gida ya dawo tashi Daganam Suka kama hanyar Tafiya garin (KEBBE). Misalin K'arfe 3:19pm na yamma suka Sauk'a Garin *KEBBI*, Isar su Cikin Gida kenam kowa na farinciki *KABIRU* wache wa Bangaren shi Yanatafiya Ya na hawaye Kwanciya yayi Kan katifar sa, Ya rik'e Kai *"YASMIN*, yagani Akan shi murmushi yayi ya ta shi yace Nasam zaki tsare ni kice Ban kawo muk'u tsaraba ba?. Murmushi tayi tace Mu AI ganinka yafimana tsarabar Naga jikinka yayi sanyi Maiyafaru Ya ya kabiru?. Budar Bakinsa yace Bakomai Wani kallo tamasa tace Shine Nagan ka kasauya Ba yadda Nasaba Ganinkaba, Idan Har zaka boyewa Kowa ni Yar uwarkace yakamata kasanar Dani Dan uwana Nimai baka shawari ne, samun guri tayi nisa DA shi K'ofar dakin Abude ya zayyana Mata Abunda yafaru Alokacin Ranta yabaci Ya tashi tace shine katsaya kana kallon shi. Amma wana hukunci ka yanke murmushi yayi yace Zansanar dabaffa yaje KO Wata k'ila ya amince kallon sa tayi tace Ka hadu DA aiki Tayi ficewar ta. Sati Biyu kenam, Da dawowan su garin kebbe kabiru, ya durk'usa A ga ban baffan sa Yace Lafiya kuwa Kabiru naganka Awannam lokacin kodai sakin fitinar Nam tamaka laifi ne, Girgiza Kai kabiru yayi yace A'a baffa Sonake Atambayomin Izini wajen mahaifin, *ZAinaba*, murmushi yayi yace Naji Zan tambayo maka KO jibi ma zamutafi tare Dani dakai DA 'Yar uwar ka Yasmin, Ashe ta na labe Ta fa she DA kuka tashre hawayen ta tace Lokaci d'aya nakamu DA tsananin son shi amma yagaza fahimta ta Tayi shiru ta sake cewa gashi bazan I ya cire son ya ya k Kabiru A cikin zuciya ta ba Nayi_nayi Am ma a bun ya fi k'arfina Amma dukda haka nima inanam Akan Bakata Koni KO ita Allah ne kadai yasan Wacce za ta mallaki yaya Kabiru A matsayin miji. Ranar Jumma'a sukayi Maganar litinin itace ranar Tafiya Gabak'idayan su sukaci Ado Dakagansu kasam shigar dasukayi Daga Gidan Wadata sukafito, bankwana sukayi Ana tafiya Amota Kallon juna suke shida *"YASMIN* dazarar sunhad'a ido saita harare shi ta tura baki Shikuma yayi murmushi Sunacikin tafiya Ya ga Yasmin tana hawaye suna baya ne kuma yanaso yatambaye ta Abundan yake damunta dauko wayar sa yayi ya turamata sak'o Yar uwa rabinjiki mai yasame kine kam?. Dawo masa DA sak'on tayi kamar haka damuwata ai Kaine sila Bayanda na iya Dole na nayi kuka shine samun sauk'ina. Dariya yayi ya sake rubuta Mata yanzukibari zamuyi magana dazarar mun Isa inda zamu gyada Kai tayi Tace shikenam Tafiyar Awa biyar sukayi Har zuwa k'ofar gidan su zainaba Kwank'wasa gidan yayi Aka mar iso suka yak'arisa cikin wani falo na Alfarma. Jim kadam, Yafito Yace kushiga mota muk'oma gida, Juyawa sukayi Suka sake cinhanya, misalin karfe shabiyu DA talatin DA hudu Na dare suna sauk'a yakalli kabiru yayi murmushi yace kabiru Na ba Abunda zaka buk'ata idai baifi k'arfina ba saika mallake shi sukayi bwakwana kowa yawuce bangarin sa. Washe gari DA safe. Amana Afuwa najina shiru dakukayi Ayyukane suka boyemu Yanzukam insha allah zakuna samun shi kan lokaci, saudaya ko saubiyu a sati. ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *ZAINABA Y'AR GATA* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *(RICH AND POOR..)* _________________________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ _________________________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/ BY *KAMAL NO LOVE (DAN GOMBAWA)* *BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM* 7=8 Ya Kai d'an uwa/'yar uwa kayi iyaka k'okarin ka/ki wajen ganin ka kayutatawa Iyayen ka da sauran Abokan huldar ka, Iyaye bamuda tamkar su cikin fadin duniyar nam Koda kowa zai gujeka na tabbata iyaye sunanam tare ka mu, Amma saikaga wani Kullum yana cikin cusa musu bak'in ciki wani lokacin har suyi k'walla Ta kasani/ki sani duk mai k'untata wa iyayen sa bazai taba ganin harkokin sa suna tafiya dai_dai ba muzauna dasu lafiya susanya mana albar ka tabbas zamuga budi sosai A rayuwar mu, Allah yasaka muku iyayen mu kunmana komai babu abunda zamu ce daku saidai muce Allah yasaka muku da gidan Aljanna Amin. Jim kadam, Yafito Yace kushiga mota muk'oma gida, Juyawa sukayi Suka sake cinhanya, misalin karfe shabiyu DA talatin DA hudu Na dare suna sauk'a yakalli kabiru yayi murmushi yace kabiru Na ba Abunda zaka buk'ata idai baifi k'arfina ba saika mallake shi sukayi bwakwana kowa yawuce bangarin sa. Washe gari DA safe. *"YASEEMIN"*, Ta fito Tana goge idanun ta juyawar dazatayi Ta hango *"KABIRU*, zaune yayi tagumi k'arisowa kusa dashi tayi takai minti biyar tana gaban shi amma sam taga kamar ya yi nisa budan bakinta tai magana tace yaya kabiru maiya ke damun ka?. A firgice yadawo daga tinanin da yake yayi murmushi ya ce A'a Babu komai Girgiza kai tayi tace A'a ninasam Kanatinanin ko mahaifin wannam yarinyar da mahifinta bason ka yake ba kana tinanin yacewa baba zarafine kawai, nibanga wani Abun damuba ita kadaice mace A duniya kaje ka nemi wata mana Mahaifinta yanaji dakan sa shi mai kudine Wanda mu kuma talakawa ne Ammaduk dahaka muma ai munada na rufin asiri nidai inaga nin a tawa shawarar kawai kahak'ura da ita ni namaka Alk'awarin Zan samamaka 'yar gidan mutumci da karam ci Kallonta yayi ya gyad'a kai yayi murmishi yace tai maka kisamamini ruwa nayi Alwala yau nima na makara kamar ke. Murmushi tayi tace Shikenam tatafi Ta dauk'o masa ruwa a buta ta aje masa Ta zauna gefen sa na dama yana Alwala yace kekin yi Sallar ne?. Girgiza kai tayi tace A'a butar tawa nabaka idan kayi sai nima naje nayi ai yayi murmushi ya idar Da alwalar tashi ya mik'a mata tatashi zata tafi yace Dakata Anam zakiyi Ina kallon ki karkije ki kuskura baki kice kinyi sallah tintsirewa tayi dadariya tace to ai wannam halinku ne na samari, Tawuce tayi tafiyar ta Yatura k'ofar sa yashiga yayi Sallah. Misalin k'arfe Shad'aya na rana kowa yana zaune A falo Anata hira amma kabiru yana d'aki ko fitowa baiyi ba, *YASEEMIN*, ta mintsine karamar K'anwar ta tace ke Akukuturu Jeki taso yaya kabiru Murguda mata baki tayi tace A'a bazan jeba ni kallo nake Tsawa tamata tace kitashi kitafi kona kashe kallon dakatar da ita mahaifiyar ta tayi Tatashi ta nufi k'ofar dakin sa tanazuwa tayi Sallamah taji shiru Ta tura k'ofa tashiga tana shiga ta tarar dashi Kwance Yanata famar Kuka murmushi tayi tace Nikam Mezan gani dan uwana kadaina kwallafa ranka akan abu Ba lallai bane kasamu abunda Kake so A lokaci d'aya saikasha wahala wani lokacin ma allah saiya jarrabeka da son Abu yakuma hana ka gwada ka, Kazamo mai tawakkali dan allah dan uwana kayi hak'uri dan allah ta ke itama tafashe da kuka tace Idan ka nayawan saka damuwar yarinyar nam aranka zata iya haifar ma da matsaloli mukuma bazamu juri ganin ka cikin damuba yaya Kabiru bazan iya jurar Ganinka cikin wannam halin ba tasake fashewa da kuka tayi ficewar ta tafita waje taci kukan ta tasa hanu tashare hawayen ta koma wajen mahifiyar ta cikin Fara'a ta danne Abun Acikin zuciyar ta. Tana zuwa Tazauna gefen Mahaifiyar, *"KABIRU, kallon fuskar ta tayi tace Yasmeen yaya naga kamar idanun ki sunyi ja, Murmushi tayi tace Babata Wani k'earone ya shigamin idona Kabirune ma ya huremini Idona Murmushi tayi Ta kwalla kira *"KABIRU! KABIRU!! Har sau uku fitowa yayi yana sosa kai Ya durk'usa yace Anti Ina kwana ta amsa lafiya k'alau sannam ya sunkuyar da kan sa yace mama ina kwana Tace lafiya Wai dagaske Abune ya shiga idanun *"YASEEMIN, fadamin gaskiya kodai kaine ka mata laifi murmushi yayi ya girgiza kai ya ce A mama Na huremata Wannam kina kallonta sakalcinta yayi yawa Dajin Haka gabaki D'ayan su suka tintsire dadariya Suna cikin Dariyar Ne Saiga Alhaji Wata Dan uwan mahaifiyar kabiru Suka gaisa ya nemi gu yazauna kabiru na Durk'ushe a ka'asa yace Inason Wata magana Daku gabakidayan ku Duk Hukuncin da kuka yanke shikenam. Shiru Yayi nadan wasu mintoci, Ajiyar zuciya yayi yace Kabiru Yace Na'am Baba yace Wannam Mahaifin Wacce kake son Ya tazar tani Tozarcin da zaiyi wahala na iya mantawa da shi A rayuwata. Lokacin da muka sauk'a garin adamawa Mukakai Izuwa k'ofar gidan shi Saida nayi tinanin maganar da akafadamini Akan Bashida Kirki mutuminnam Yar sa kuma kowa na shedar ta 'yace Tagari tasamu tarbiyya sosai wajen mahaifiyar ta, alokacin dana shiga cikin gidan Ita d'iyar tashi ita ce tazo ta tareni ta durkusa har k'asa ta gaishe ni ko daga kanta batayiba da nufin ta kalli cikin k'wayar idona balle fuskata ba Awannam lokacin naji ta kwanta min Araina Naji Koda nawa ne zan kashe Dan Dana *"KABIRU, ya mallake ta a matsayin matar sa Bayan ta Kaini Wani masauk'i na musamman mahaifiyar ta tazo muka gaisa Ta kawomini ruwa nasha sun tarfeni Hanu bibbiyo Daga bisani Tadawo ta d'urkusa ta bani hak'uri tace Baba kayi hak'uri Abba na yana fitowa yanzu Kayi hak'uri bisaga jinkirin daya maka. Nayi murmushi, na ce Ba komai tayi tafiyar ta jim kadam!, yafito saida ya k'are min kallo nina daga masa gaisuwa Cikin izzada gadara yace Kaine Mahaifin Wannam Yaron dayake zuwa wajen 'yata nace masa A tabbas nine Yanzuma nazo tambaya mar izini ne wajen ka Amatsayin ka na mahaifin i ta wacce ya ke so. Wani kallo yamini, yace Befada maka Abunda nafada masa bane Bazan tab'a bawa matsiya ci 'yata ba Kaci sa'a kamin zuwa bazata ne bansan dazuwan ka ba da ko bata lokacina bazan yiba wajen sauraran sha_sha shu irin ku ba, Nayi murmushi dukda abun ya batamin rai sosai, Nace masa bekamata kayi Haka ba yarannam suna son junan su Banga wani Abun aibubu Dan d'an talaka yaga yar masu hali yace yana so. Charaf yayi yace Lallai talaka idan har yazo gidana abu biyu be yakawoshi koyamin bauta na biyashi kokuma yazo neman na masara, Dan haka kadaina tsam_manin wannam had'in zai yuwu Natsani talaka. Ta shi nayi A fusace jikina na bari nace To ai Shi Arziki nufin Abungiji ni Dan yabaka bawai muma Ya mata damu bane inamai bakashawara Kokuma ince Duk masu dukiya irin ka dasuke Cewa su bazasu bawa 'ya 'yan su talakawa, suna ruwa Karkamanta Idan Allah yagadama sai kabawa mai tarin dukiya Allah ya jarrabishi Gabaki d'aya dukiyar ta k'are Kenam zakaje kace Lallai saiya saki maka 'yar ka dan allah ka gyara halinka. Bangama rufe bakinaba yasa hanu yamare ni tasss! Lakaci d'aya iyalin sa ta taho sukatar na rik'e kunci na na dama nayi shiru, Gabakid'ayan su kowanne jikinta yayi sanyi! Najuya zantafi yar tasa ta taho ta dur k'usa A gabana ta ce Dan Allah Baba kayi Hak'uri tsayawa nayi na kalleta ta fashe dakuka ta ce ni *"KABIRU, Nake so murmushi nayi na kalli mahaifin ta na girgiza kai nace mata Bakomai Tatashi tatashi Najuya zan tafi Ta sake bina tana kuka tace Karka Hana kabiru Shima yana sona Munason junammu. Ya ga ma basu labarin kenam kowa jikin sa yayi sanyi yace ina mai neman shawari ne A wajenku wana hukunci kuka yadace Muzartar kowa yayi shiru baice komai ba. Yayi magana har sau uku bawanda yace mai komai, Ya ambaci sunayen su d'aya bayan daya kowanen su yace duk hukuncin dayaga yadace shikenam, *"YASEEMIN, Ne tayi magana ta ce Abba Nibana goyon bayan Ace Yaya k'abir ya bar *"ZAINABA*, Cikin wannam hali Aganina Baikamata A biyewa mahaifin ta ba Tinda mahaifiyar ta da ita kanta suna son shi, Amma kuma Abba kai yakamata ka yanke hukuncin dakaga ya dace Tashi tayi Tana murmushi tace Zandan kwanta kaina ciwo yakemini Wucewa d'akin tatayi ta dura k'ufa ta sa kanta na kallon k'asa akan wani k'asaitaccen gado mai laushin gaske Hawaye ne kawai suke zubuwa daga idanun ta. Ta ke mahaifin Nata ya umurci kabiru daya bi bayan yaseemin Sutaho tare Kwan_kwasa mata k'ofa yayi tayi maza_maza ta share hawayen ta ta bude k'ofar yace Abba na k'iranki Tahowa sukayi tare tanazuwa ya mik'owa kabiru key d'in motar sa yace Kakaita Babban Asibiti Abata magani Amma kabi Ahankali kaga hanun ka bai fada ba ka kiyaye yace to Abba yaciro kudi 10k yabashi yace kasha mai na 5k sauran 5k din kuma zai isheku zuwa asibiti Kama hanya sukayi Yashiga mota yabude mata k'ofa tashigo Tafiya suke Ya kalleta yace nikam yaseemin maiyake damun kine kam Kifadamin dan Allah murmushi tayi ta harareshi Tace Bakomai Kawai dai nima bansam takamai_mai abunda yake Damuna ba Tafiya suke har sukazo mashigar Asibitin Yanemi gurin Ajiyar mota ya Ajeta Tafito Daga mota kenam Taga K'afafunta Na hahhardewa Jiri ya d'ebeta ta taho zata fadi yatare ta rike hanunta yayi Ta kwanto jikin sa Sunatafiya Har sukazo wajen Ganin likita Sannam Ya zaunar da ita Ta kalleshi tace yunwa nake ji yaya kabiru take yafita akahado mata shayi mai kauri, Yazo yabata tasha bayan wasu 'yan mintoci gumi yayanko mata, Ta kishin gide Bacci yadauketa Tasamu awa d'aya Tana bacci *"KABIRU, yana gefe Yana kallon ta har layinsu yazo Aka k'irawo su yace A'a nabayan sa suje Ya yiwa likitan bayani tana baccine Likitan yace Shikenam Dazarar ta tashi Sai su K'ariso Adubata Awa biyu Tayi masu kayu sannam ta farka daga bacci tayi Hamma Kabiru ta gani a gefen ta yana gyan_gyadi ta yi murmushi. Farkawar dazaiyi yace Kintashi kenam tace A yace to Mu isa Kije kiga likita Tana tashi taji Gabakidaya Jikinta da k'arfi sosai tace Ai ganin likitan bashida amfani Kawai Mukoma gida kallonta kabiru yayi yace A'a har sau uku sukayi jayayya Daga karshe tace to Ta amince Kama hanya sukayi daniyyar zuwa wajen ganin likita. Masusauraro, Adakace mu Sai kuma zango na gaba zakuji yanda zasu kasance, Amma kunaganin Kabiru ya hak'ura da zainaba ne gashi kuma yaseemin tana tsananin son shi Amma kuma boye masa ta ke. ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *ZAINABA Y'AR GATA* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *(RICH AND POOR..)* _________________________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ _________________________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/ BY *KAMAL NO LOVE (DAN GOMBAWA)* *BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM* 9=10 Ta ce A yace to Mu isa Kije kiga likita Tana tashi taji Gabakidaya Jikinta da k'arfi sosai tace Ai ganin likitan bashida amfani Kawai Mukoma gida kallonta kabiru yayi yace A'a har sau uku sukayi jayayya Daga karshe tace to Ta amince Kama hanya sukayi daniyyar zuwa wajen ganin likita. Isarsu kenam, Likitan ya kallesu yace Tafarka kenam, Zamatayi kan wata lallausar kujera, *KABIRU* na tsaye “Likitan Yai mata bamabayoyi Ta amsamasa kallon kabiru yayi yace masa Matar kace, Kabiru shiru yayi Ya amsa Masa A'a k'anwata ce Lafiya dai kam likita ko?. Rubutamusu wasu maganguna yayi sunzo zasutafi yace Kamata fada Tadaina Yawan sa wa kanta damuwa Hakan zai iya haifar mata da ciwon zuciya Kaji Ko ya kalleta yace 'Yata maiyake damunki tayi shiru Har sau uku, Kallon kabiru tayi tai murmushi ta ce, Likita insha allah Zan rage Sukayi Sallamah Daganam Suka wuce Wajen Sayan magunguna Sunazuwa... Wani Matshi ne kebada maganin yana kallon su, Yace *YASEEMIN*, dama kinanam Harar sa tayi Yace Ikon Allah Kamar bakeba Da kullum cikin Fada kike, Dakatar dashi Kabiru yayi Ya mik'a masa takar dar Da likita yabasu Bai wuce minti biyu zuwa ukuba ya dawo ya Yace kidinku dubu uku ne, Badar bakin *“YASEEMIN*"_ tace Ok nasan nagangan ka tsuga kudin maganin nam Kai kam ko Allah ya shirya. Lissafa dubu uku kabiru yayi ya mik'amasa sunjuya zasutafi Yasake magana saurayinnam yace Natambaye ka mana Abokina, Matar kace Kabiru yayi murmushi yace A sati d'aya ma yarage A daura mana aure Shiru yayi Ta tintsire dadariya tace To kaji Sarkin jin kwa_kwaf sarkin gulma. Wacewa sukayi wajen motar su, Sunacikin tafiya Kabiru Ya hangi mai zogale Abakin kwalta, ya gyara fakin na matar su ya siyo Shi dan dai_dai yanazuwa ya Aje A gefen yaseemin Tamabayar sa tayi tace wannam fa yace zogale ne Tace Zoga shine kasiya kadam dauka tayi ta Kwalle shi tace Wannam nawane Kuma yazama haramiyar ka, yace A'a sauranshi kenam yanzudai rabashi biyu. Suna isa gida tace Ai sai Kayi Tahowa yayi Da niyyar ya k'arbe ledar hango Antin sa yayi ya fara sosa kai....! Kallon sa tayi Tace Kabiru kodai wani Abukake buk'ata kake soshi_soshin kai?, murmu sawa yayi yace *“ANTI LARABA, Ba bu komai gwalo Yaseemin tamasa ta ce Ai kuwa zogalennam Bazaka ciba Duk kwadayin ka Murmushi mahaifiyar ta tayi Tace kinci Gidan ku Yayan ki ne fa, Wani irin kallo tai masa tace wa?. Wannam Din kyal_kyalewa tayi dadariya mahaifiyar ta ta wuce tayi tafiyar ta ta barsu A falo, Yanakallon ta ta wuce *Dakin girki*, Gani yayi tafito dashi cikin k'aramin (Plate), wani hadiyar yawu yayi ta ce kwa_lelen ka Tana sauri zata Shiga dakin mom ta dauko drink's, Ta ke santsi ya debeta ta sama tayi ta fado k'asa Ta ce, Wayyo kafata! Wayyo k'afata, Daganin haka yazo daf da ita yace Alhakinane Gashi duka munrasa Mik'omasa hanun ta tayi Tace Dan Allah yaya kabiru taimakamin Hararar ta yayi yace A'a Yajiya zaitafi ta fashe da kuka dawowa yayi ya Tallafa mata tana tashi Ta tsala ihu Mahaifiyar Sa Tare da anti laraba suka rugo da gudu, Suna lafiya kuwa. Zaunar da ita yayi ya kama babbar 'yatsar ta ta k'ara tsala ihu tana cewa wayyo namutuna Budan bakin Kabiru yace Inaga “ta samu gurdewa wane A babbar yatsar K'afar ta. Ta ke aka daddanne ta ya samo (mantileta), Yayi wasu adu'o'in sa ya shafa mata ya kama yatsar yaja Tayi k'ara yasake ja tayi k'ara har sau uku. Sannam ya sake k'afar yace shikenam insha allah zata warware ta ke k'afar ta kunbura Mahaifiyar ta ne sukayi kama_kama suka kaita d'akinta zasutafi tace mama in yaya kabiru murmushi tayi tace yana waje rufuwar bakinta kenam Ta ce gashinam Ma. Zuwa gefen ta yayi yazauna tadaga hanu takai masa duka ta ce Sonkashi ni kake ko mirmushi yayi yace A'a duk A cikin sone da banja mikiba dayazzu kinanam kinata famar damunmu da kuka malalaciya kawai. Fita Kowa yayi Akabar su subiyu sunata hirar su, wayar sa yaciro yakira namber yaji akashe ya sake k'ira yacigaba da k'ira *yaseemin, na kallon sa tace Kaji number ta yadaina amfani ko?, kallon ta yayi yace wallahi gaba d'aya number ta yadaina tafiya ko mahaifinta ya k'arbe wayar ne?. Ta ke *“Yaseemin, taji Dadi Har cikin zuciyar ta tace Allah yasa daganam har tashin k'iyama number karta sake amfani, Kallonshi ta ke, tana sak'e_sak'e cikin zuciyar ta ta ce babu yanda za'ayi Wannam damar ta wuce ni Ina bazai taba yuwuwa ba Ai dan ni nafi chan_chnata dashi amma shi ya je ya k'wallafa ransa Kan wata kuchaka Wacce Ake wulak'anta shi Amma duk da haka baya gani Batasan lokacin da bakin ta furta Kadubeshi Wallahi kabani Kunya. Yace Nabaki kunya kuma?. Ta ke ta gyara maganar ta murmushi tayi Ta ce A mana kuka fa naganka kwanaki kanayi Akan Soyayyah Amma anji kunya Dariya yayi yace naji Wata da ko saurayin ma batashi Gyara zama tayi tace Tafidaga nam, Ni ai wanda nakeso na musamman ne, duk na rush sauran shikadai nakeso kuma had'adden gaye ne Gahanci gashi Mai yawan fara'a Sake dariya yayi yace To shine baki sanar dani nayi binceke Akan saba kinsan fa bazanso wani mayaudari yazo ya sacemin zuciyara k'anwa ba. “Murmushi tayi tace Yaya kabiru wai haryanzu Kanason zainaba?, kallonta yayi yace yaseemin kenam Ai zainaba ita tamkar Numfashi nace Idan babu ita jina nake tamkar Matacce, Ta ke yaseemin ta had'e fuska sannam daga bisani ta saki fuskar kayi murmushi Ta ce Shikenam Ai. K'ara matsowa kusa da ita yayi yace k'anwata ina buk'atar gudummawar ki kiyi iya ka k'ok'arin muhad'a k'arfi da k'arfe Kiga dan uwanki najinin ko Ya mallaki *“Zainaba*, Amatsayin mata Ya kalleta yace nasam zaki tayani fafata wa kuma inada yak'inin Bazaki juyamin baya ba *“Yaseemin*, Wani murmushi tayi na musamman Amma A cikin zuciyar ta taji K'una sosai sai da taji zuciyar ta tamkar zata fashe. Am ma dukda haka ta danne, Shi acikin zuciyar ta, Ta gyada kai tace Bakada wata damuwa indai ina raye Adoron k'asa karkaji komai dan uwana. Ta shi yayi yace Barinje Dakina Inada sauran rogowar gugar kayana, Ta ce to shikenam Tashiyayi yanatafiya tana ta binshi da kallo wasu hawaye ne suke malalowa daga fararen kya Wa_wan Idanuwan Yaseemin. Magan ganu tafara Cikin zuciyar ta tana cewa, Waishi yanzu duk abubuwan da nake masa Amma gashi ya gaza fahimtata Dolena zancire soyayyar sa acikin zuciyata Ta sake cewa kai bazan iyaba Yanzu nine zan bashi gudummawa wajen ganin ya gyara soyayyar sa to nikuma kenam nayi yaya Abunda bazai yuwuba kenam Inanam Akan bakata. Daukar wayar ta tayi ta kunna (Game), dan ya debe mata kewa kunnawa tayi tanata buga kayanta har (batter), nawayar nata ya sauka kasa sosai dakatar wa tayi ta jo nata a chaji. *Washe Gari* Fitowa *“YASEEMIN*, Tayi tana dingida k'afa hango Kabiru tayi yana daurayar kayansa yana shanyawa, Nufo wajen sa tayi tana dingisa k'afa Yana hangota ya fara k'aramar dariya Tana isowa yace Gurguwa Yaya k'afar taki kallon gefe tayi Ta ce bansani ba ai kaika jawo komai, Kuma kaima kajira Lokacin dazan rama Nawa saiya fi naka ina mai gaya maka. Dariya yayi yace A'a ai laifin kine Zama tayi gefen sa yana wanki suna hirar su, Daga nesa *“ANTI LARABA,* ta hangosu tayi murmushi ta ce ina ma ace yarannam sun hada kansu kabiru yabar maganar Daya yarinyar nam Inbanda abunka da yaran zamani gana gida wana futa waje zakayi kaje Ka dauko 'yar kunama ta hana iyayen ka sakat, ta ce Allah kyauta tayi wucewar ta cikin (kicin). Darana tsaka Yaseemin Tare da mahaifiyar ta suna zaune Tana mata tsifar kayi, Tace nikam 'yata na tambaye ki Mana har yanzu yanzu kabiru yason yarinyar nam kuwa Dariya tayi tace Ai mama sai Abunda ya k'aru ma mahaifinta baya sonka yaci zarafin mahifan ka amma kak'i hakura da ita ni ganinake Anya ba tsaface yaya kabiru tayi ba kuwa mama?. Haka sukacigaba da hirar su, Bata nunawa mahaifiyar ta Itama tana tsananin son *“KABIRU*, Ba Ta shata mata kitso mai kyan gaske Fitowa tayi Tana zuwa falo ta tarar da kabiru shikadai yana kallo tazo gefen shi, Tace Nayi Kitso duba kagani yayi kyau?. Hankalinsa nakan tv, ta sake magana ranta ya baci ta tashi ta kashe tv Ya kalleta yayi murmishi yace A yayi kayu sosai Amma duk haduwar sa baikai na Amaryata ba, *“Zainaba* shak'a tayi tace Bawaninam wana kannata kamar naka anam kaduba gashina har gadon baya. Gwalo yamata yace A naji Dukda haka ma ai Tafiki, Ni nagagara gane miki kwana biyunnam Fa zansa ba miki Antin naki zainaba ne kike Aiban tawa agabana. Tura baki tayi tace Allah yasauwak'e banafatan ganin wannam ranar Waikai meka gani a tattare da ita kanace mata nekam, harar ta yayi yace diri da iya zance da kalamai masu kwantar da hankali ga dattaku gata da hak'uri sannam da rik'oda adini kindai ji Abubuwan dasuka sa na lik'e mata. Murmushi tayi ta ce to *romio* sai ciwon zuciya yakamaka ta jawo munyi rashika kaga kuwa wallahi Bazamu kyale ta mukuma, kaga tafiya ta nikam tafiya ta kamayi tana dingisa kafafa *Kabiru* nace mata gurguwa. *“Zainaba*, Kam ina tashigane tin lokacin da mahaifinta yayiwa mahaifin kabiru kurar kare had'e da munanam kalamai bamusake jin labarinta number ta bata tafiya Wai shin k'arbewayar mahaifinta yayi kokuma Ta hak'ura da *“Kabiru ne, To masu sauraro Muhadu A feji nagaba danjin yadda zata kasance. ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *ZAINABA Y'AR GATA* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *(RICH AND POOR..)* _________________________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ _________________________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/ BY *KAMAL NO LOVE (DAN GOMBAWA)* *BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM* *11=15* *“Zainaba*, Kam ina tashigane tin lokacin da mahaifinta yayiwa mahaifin kabiru kurar kare had'e da munanam kalamai bamusake jin labarinta number ta bata tafiya Wai shin k'arbewayar mahaifinta yayi kokuma Ta hak'ura da *“Kabiru ne?. “Kwance take kan Wani makeken Gado Daka ga wannam Gadon dolene Kaji Azuciyar ka ya maka saboda had'uwar Gadon Latsa wani *rimote* tayi gadon yayi k'asa kadam Da ita ta na kallon sama tayi zugum, Ta ce baba meyasa zaka yi haka Yanzu kasa banida idon kallon, *“KABIRU*,wayata ma na k'arya layina Na sauya sabon sim saboda tsabar Kunyar da wana ido zan kalleshi Irin wannam cin mutuncin damai yai kama hawaye ne suka fara bul_bulowa daga gurbin idaniwan ta K'ira taji Ana Zainaba! Zainaba!! Am sawa tayi Tace Abba Ganinam zuwa ta share hawayen ta. Daga nesa tataho ta durk'usa Tace Abba gani, Kallonta yayi Yace zainaba Kizaba Koni, wan chan Matsiyacin K'afarsa daya nakan daya yana girgiza ta Tayi shiru takama hawaye, Ta juyo ta kalli mahaifoyar ta ta fashe da kuka ta ce mama na, Kallon ta tayi mahaifiyar ta_ta tayi murmushi ta girgiza kai, Ta kalli mahaifiyar ta ta kalli mahaifin ta Budan bakin ta tace Nazabe ka baba Duk abunda kace shi zanyi Amma ina son *KABIRU*, tashi yayi Afusa ce Mari Kake ji tasss, guda d'aya mai zafin gaske Ta ke yatsun sa saida suka fito A kumatunta Ya rik'ikai yace gashinam kin jawo Na mareki. Daukanta yayi suka tafi Asibiti Likita ya bata magunguna suka dawo gida, Tawuce dakin ta Washe gari da sassafe Ya sakata ta shirya kayanta tsaf, Yace Zainaba dagani Har Mahaifiyar Ki Zamubar Cikin Adamawa, Fashewa tayi Dakuka ta ce Baba idan har dan kabirune Namaka Alk'awarin Bazan sake jayayya dakai ba Akan shi Amma kabarmu muyi Zaman mu Anam Inda zakakaimu Bazamuji Dadin zaman shiba kamar Wajen da muka saba zama. Kallonta yayi yace Tafiya kam ba bu fashi, Suka had'a kayayya kinsu Iyaka nasawa sauran kuwa ko cokali basu dauka ba, Wata mota ta musamman yaciro daga wani waje cikin gidan su Mai dudun gaske ga k'arfin tsayi, shiga motar sukayi Sunfara tafiya zainaba ta juya tana kallon gidan su, Sun fita a gate kenam, Tace Baba nayi mantuwa Yace Me kika manta fada mini Naje nadauko miki Murmushi tayi Tace abarshi kawai nafasa ma, Tafiya suke baji ba gani Har bacci yadauki Zainaba, chan ta farka ganin su tayi Suna ta tafiya Kan wani dutse Mai tsahon gaske, Taba mahaifiyar ta tayi tace Nam kamar nasaba ganin sa Ahoto murmushi tayi Tace Wannam Hanyace dazata kaimu izuwa garin *(MAMBILA)*, shiru tayi Tafiya suke tana ta kalle_kalle Wajen Gawartaccen waje ne Ga ni'ima a wajen Saidai Wajen Akwai sanyi Sosai. DA yamma lisss. Sun samu Sauk'a Asalin cikin garin mambila, Kafin sufita Suka saka safa ak'afafuwan su Sannam suka saka manyan riguna Dazasu musu kariya daga sanyi, Saka k'afa “Zainaba, Tayi tana fitowa Taji Wani Sanyi na musamman, tana juyawa taga wani makeken Gida ta ce Abbana Wannam shine gidan Murmushi Yayi Yace Shine, Shiru tayi Tanifi gate Tana bide K'ofar Gate din Gidan Tashige kafin Suk'ariso taga komai Anriga An tanadeshi, Zubin gidan Bashida maraba da nasu tsohon Gidan. Kwanaki Hudu sukayi Batare da lek'owa waje sunyi ba,😂 Arana tabiyar zainaba ta fito Ta zauna Abakin Gate Tayi Tagumi Gaba k'idaya Garin Baya mata dad'i Gasanyin tsiya Tana zaune Tayi Ta gumi tana zubda hawaye Tana cikin wannam Yanayin ne Kawai Ta ciro wayar ta Harta Dan na number,KABIRU sai tafasa ta gogeta. Haka tazauna tin batajindadin Garin Haryazama Ta saba. Unguwar dasuke unguwace ta masu, Hali Kowa harkar gabansa yake, Ba mai shiga harkar wani Watarana *“Zainaba,* ta fito Sai waige_waige take Chan ta hangout Wata Budurwa Tazo zata wuce Zainaba tace Jimana k'awata tsayawa tayi ta ce sannu Amma bak'uwa ce ke A nam Unguwar Ko?. “Zainaba Amsa mata tayi Da A bamuwuce Sati biyu dazuwa Garin nam ba, Ta sake cewa dan Allah Ina zan Samu Awara Tintsirewa tayi da dariya Ta ce, Ai Kuwa Banam kusaba Idan ma Zakisamu, Shiru tayi Ta ce To Idan kinaso Muje sai Na nuna miki Amma kafinnam Zamufara Bin kasuwa Zandanyi Saye sayen Abubuwan Kayan girkine Sati sati nake zuwa Zainaba tayi shiru Ta ce A'a na hak'ura kijeki kawai Abbana bashida Dadi fitowannam Dakikaga nayi Bawai Dasanan shi nayiba Kijeki kawai murmushi Tayi Ta ce, baza ayi hakaba Zan siyo miki Idan Na samu Zan sayo miki kamar na nawa Kike so?. Zainaba ta ce A to kona 15, d'ari da hamsin ma ya isa ciro 500 tayi Ta mik'a mata tace a'a kibarshi kawai Zan sayo miki Idan na dawo zan Neme ki, Zainaba ta ce A'a ga number ta nam Kema kibani naki Ta ke sukayi musayar lambar waya Ta wuce tayi tafiyar ta Zainaba ta koma cikin gida zaune suke tare da mahaifiyar ta jitayi wayar ta na k'ara ta na dauka ta ce Kifito ki karba ta ke taji wani farinciki ya kamata sosai Fitowa tayi ta k'arba saida sukayi tadinsu sosai Dama tinzuwan su ita ma tsahon wata shida kenam Ko k'awa batadashi Zata tayi zainaba tace Ai kuwa Kifadamini sunam ki Kafin Kitafi. “Murmushi tayi Tace Sunana, “BILKISU" ke fa tayi murmushi Itama Ta ce Nikuma sunana “ZAINABA", sukayi bankwan ta shigo da leda A hanunta Ta baje tasamu guri ta zauna tace umma yaukam nasamo Awara Murmushi tayi Ta ce A'a nikam na k'oshi kici kayan ki. Zainaba taci ta k'oshi ta d'ora zuwa mai dumi akai, Sannam ta cigaba da kallon ta Batada aiki Saidai taci Ta kwanta shine Aikin ta, Mahifin ta kuma Yakan tafi wani lokacin yayi sati Baidawoba Saboda yanayin Aikin Gwamnati. Tsakanin *“BILKISU"* Tare da *“ZAINABA"*, Kawancen nasu Har yayi k'arfi sosai Watarana tazo gidan su zainaba bilkisu suna zaune, Tayi Tagumi *“BILKISU"*, ta ce k'awata tinanin mai kike Murmushi Tayi Tace *“KABIRU"*, kallon ta tayi Tace Hmm Soyayyah kenam Kunrabu kenam Ta gyad'a kai tace A A'a Bikisu ta ce To fa Maiyafaru K'awata. Ajiyar dogon numfashi, “ZAINABA" tayi Tace Labari nai mai tsaho Tafara bata labari tiran tiran Tana bata labari Saida tayi k'walla Ta ce k'awata Kenam Ai haryanzu kinada damar Da zaki gyara soyayyar ki Amma saidai Kuma mahaifin ki, Ne kinga shine Baya sonshi Mahaifiyar Kuma tana sonsa sosai. Nikuma nawa labarin yasha banban da nayi, Natashi cikin Gata Nakasance Nikadai ne Agaban Mahaifiyata, Tafashe da kuka tace *“ABBAKAR", yaso ni Amma daga k'arshe na fahimci Ba sona yake tsakani da Allah ba Soyake Ya Sure ni Ya mallake dukiyata Da na gada, Watarana Muna tare da *“ABBAKAR"*, Yace Bilkisu Nace na'am mijina ya ce dukduniya babu wacce nakeso fiye dake Zansoki har k'arshen rayuwa ta kece Bugun numfashina, Amaryata Dajin wannam kalamin Nashi Nayi murmushi nace masa nima haka Ahaka muka tafi dashi Mahaifiyata Ta yadda Dashi Sosai duk lokacin dayazo zance saiya Shiga sun gaisa Ta A haka ya sace zuciyar mu baki d'aya nida mahaifiyata Maganar Aure Hartakai Ga wake Baffana K'anin mahaifina Nafada masa Komai da komai Ya kalli *“ABBAKAR"*, sosai yayi murmushi Yace To naji Bakomai kutashi kuje Yatashi zaitafi Baffana ya tsadashi yace kuje kawai zanyi shawari. Akwana Atashi, Ya turo magabatan shi Sukazo Aka k'arbesu Hanu bibbiyu Bayan An amince Masa An basa ni, Daga baya ina zaune *“KAMAL", Yazo hargida ya sameni Ina kallon sa nayi murmushi Nace masa Kamal kenam Ba aganin ku ina kashiga number kama bata tafiya murmushi yayi Yace Haba Sister *“BILKISU"*, Ai nayi tafiya ne kuma wayata saitafadi na sauya sabon layi nema nadawo kenam Mama na ta cemini Ai Kinata nemata Shine nazo kuma natarar Wai An kowa goron tambaya Da kayan lefe Rana kawai ya saura A saka musha buki, murmushi tayi Tace A wallahi Gashi ni zanrigaka kai har yanzu ko budurwar ma babu Kuma ahaka kullum kake cewa zaka rigani Aure, Dariya yayi yace sister kenam Dukda kece gaba dani yanzukam na baki gari na yadda zaki Rigani Aure. Hakadai suka zanta Tare dashi yashiga sukagaisa da mahaifiyar ta haryajuya zaitafi yace Nama manta Kinunamini poton Angon naki Nagani Kona fishi Had'uwa Juya masa wayar ta tayi ta nuna masa photon ya karba ya k'are masa kallo ya tura photon Awayar sa Sannam ya saka number sa a wayar ta ya rubuta kamal, yayi plashin Ya seva number zaitafi yace sister bilkisu bani 100 naira mana wajenki murmushi tayi ta dauko 500 ta ce, Gashi nabaka ita duka yace ai tayi yawa murmushi tayi Tace kagaishe min da mama yace insha allah zataji. Ficewa yayi yai tafiyar sa datazo nam Tayi murmushi Ta fashe dakuka, Tashare hawayen fuskar ta. Ta ce Ashe *“ABBAKAR"*, Azzalumine bansani ba, Ta ce ina zaune Kamal ya k'irani Awaya yace Sister bilkisu Gaskiya Akwai matsala ta ce matsalar Ta menene Mutumin kirki kafada mini mana, Yace kinyi binceki sosai kuwa Akan Wanda zaki Aura ta ce A mutumin kirkine Murmushi kamal yayi Yace A'a kidai yi tanani sosai Gaskiya indai yamiki haka Tabbas yaci amanar sister nikuma bazan taba bari hakan ta faruba Take na rikice Yakwantar minda hanalina Yace Anjima zaizo Hargida guna, Yace Amma Kafinnam Yacemin Abbar basonki yake ba Kawai soyake dazarar ya Aure ki ya mallake komai dakika Mallaka, shiru nayi Awannam lokacin Nak'ira shi Awaya Ya Yadaga in ji yace Ai ba sonta nake ba kawai dai burina na Aure ta Dazarar hakan tafaru Saina Kasheta Daganam nazama Mai kudi nima Duba wayar sa yayi yaga Ashe K'isan sa Bilkisu tayi Ya ce oh no Allah yasa batajini ba, Daga yayi yai shiru Jiyayi Tayi magana tace Wayar tawama bazaka daga bane Sauri yayi yace haba amaryata Inadan wani Aikine Yaya kike tace Lafiya k'alau nake tace daman nak'irakane naji muryar ka sukayi bankwana. Ta k'irawo kamal yadauki wayar ta tace Gaskiya kamal kataimake ni, Allah yasaka maka da alkhairi tayi murmushi yace karkikashe wayar barin k'arisa naci mutuncin sa, k'arisawa yayi yace kai maci Amana Allah wadaranka tasoka so na hak'ik'a Amma ashe kai Burinka ka mallake mata dukiyar ta ne Amma gaskiya kacika Azalumin Azzalumai. Baigama rufe bakinsa ba, Jin sauk'ar Wani ita ce yayi A tsakiyar kansa ta ke yafadi jini na malala *“ABBAKAR"*, Tahowa kansa yayi Yace Kai yaro Kafin Kaje ka sanar Da ita to Barin turaka inda Ba'a dawowa Ya sake buka masa itacen A kai Sukayi tafiyar su Suka barshi cikin jini. Tin Inajinshi yana numfashi sama_sama harmadaina ji Daga karshe ma wayar ta daina shiga, Saifamar rusa kuka nake Fitowa nayi Da niyyar naje gidan su nasanar Da mahaifiyar sa Abunda yake Faruwa Amma dazuwana Na tarar da Mutane cike da k'ofar gidan Da kyar nasamu nashiga gidan tarar da mahaifiyar sa nayi Tanata famar kuka Nace mata ina kamal Rusa ihu kawai take Tanata famar Buga kanta jikin gini. Ganinayi Anfito dashi anmasa sutura Sannam akayi masa sallar jana'iza, Yasamu mutane sosai kowa dayaji Irin kissan gillar da akamasa saiyayi bak'ar a'du'a wa wa'yan da suka aikata masa wannam aika_aikar. Bayan Anyi Sadakar bakwai, Nasanar da dukanin Abokan Sa, muka taru muka Tafi kotu muka daukaka k'ara Abukamar wasa magana tazama babba Ashe *"ABBANAR*", Mahaifin sa yasan manyan alk'alai da manyan mutane A gomnati, Duk kotun damukaje Shiya ke nasara. Mundau Tsahon Shekara biyu muna fafatawa Amma kullum Ba ma nasara, kowa cemin yake Na hak'ura nadaina wahalar dakaina, Amma ni nace koda dukiyata zata k'are Gabaki d'aya sai Na kwatawa *"KAMAL"*, Hakk'in sa Amma abu ya gagara shirutayi Ta ce Gabakidaya Adalci yayi k'aranci Kanagani Mai laifi Waisai Ace Bashida laifi Ta goge sauran Hawayen fuskar ta ta ce Ai zainaba ke bakiga komai ba shiru zainaba tayi Tace to yanzu Kenam kinanufin Yananam yana gudanar da al'amuran sa cikin kwanciyar Hankali. Gyad'a kai tayi Tace Kwarai kuwa Amma akwai wani Tanadi Na musamman Da nake masa da izinin Allah Sai Gaskiya ta bayya. Shiru zainaba tayi tace Bangane ba fahimtar dani k'awata Ciza taki tayi Ta ce Ai nidakaina Nakeso nazartar Masa da hukunci Mafi tsanani Tayadda Shima zaidan d'ana Abunda yayiwa dan uwana *KAMAL*, Mutumin kirki yanzu shekara Biyar kinama Allah sarki tafashe dakuka. Ta ce Bazan taba mantawa da shiba Insha Allah, Wannam karon gaskiya ce zata Yi nasara Akan k'arya. To masu sauraro, Inafatan Dai zaku min uzuri, To wai wana shiri ta ke *"BILKISU"*, Har na tsahon shekara biyu Batare da ta dauki Hukunciba Tace kotunnam dai ita zata zartar da Hukunci cikin Adalci Tofa masusauraro, Muhadu A feji nagaba dan jin yadda saza kasance. ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *ZAINABA Y'AR GATA* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *(RICH AND POOR..)* _________________________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ _________________________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/ BY *KAMAL NO LOVE (DAN GOMBAWA)* *BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM* *16=20* “Martaba Al'umma Kai ma/kema Zasu Marta Ba ka/Ke, Muguji cin Amana Do min tana zubar DA kima, Dan wani Ya k'ika ko kuma ya k'iki, Daina Damuwa wani na gafe Ana matuk'ar ji da Kai, Zauna Da kowa lafiya Koda Wani Yamaka Badai_dai Ba Yi k'okarin Ganin ka Kai zuciyar ka ne sa, Ta shi ka nemi nakan ka karka zauna Komai sai Anmaka, Watarana zagaji Da Kai." Yi k'okarin ganin Ka taimaki Wanda Ya kawo maka kukanshi, Dan Kai ma Ba kafi k'arfin shiga jarrabawar da yake ciki Ba. *GAJERIYAR NISAHA* Shiru zainaba tayi tace Bangane ba fahimtar dani k'awata Ciza taki tayi Ta ce Ai nidakaina Nakeso nazartar Masa da hukunci Mafi tsanani Tayadda Shima zaidan d'ana Abunda yayiwa dan uwana *KAMAL*, Mutumin kirki yanzu shekara Biyar kinama Allah sarki tafashe dakuka. Ta ce Bazan taba mantawa da shiba Insha Allah, Wannam karon gaskiya ce zata Yi nasara Akan k'arya. “Murmushi Zainaba tayi Ta ce K'awata Yanzu wana mataki zaki Dauka Nuna Mata wani Photo tayi Gata Sanye Da kayan Lauyoyi, Zainaba tayi Mama ki Sosai Tace Mata Insaha Allah nida hanuna Zan yankemasa hukuncin da baiyi tsammani Ba Shiru tayi Tace Yaci Amanata To yatsaya I ya kaina mana Haka Yayiwa *kamal* kisan Gillan, kuma Aka Kori karar A kotu Dukda Ansan Shine bayida Gaskiya, Gabakidaya rayuwar Nam Tsoro ta ke Bani zakaga Talaka akan wani k'aramin laifi sai a yenke masa hukunci bisa Rashin Adalci, Am ma sai kaga Mai kudi ya Aikata babban laifi A wankeshi ace bashida wani laifin komai, shiru tayi Tace Nam Da wasu yan kwanaki KO kuma watanni Abbakar Hankalinsa Zaiyi Matuk'ar ta shi zanbashi mamaki, zaigane wacece “BULKISU* Mai gadon zinare. Murmushi Tayi Tace k'awata nidai Inason kitayani DA adu'a Allah Yabani nasara kan *ABBAKAR*, ta shi tayi sukayi bankwana. “YASEEMIN", lokaci Daya tazo Ga ban Kabiru ta ce Wai Kai haryanzu bazaka fahimci Zainaba kam ta manta DA Kai bane haba Kamanta DA ita Kawai, Kallon ta yayi yai wani murmushi Ya ce bazan Manta Da Itaba Nasam Itama Tananam Tana Kewata Nifa kifita daga idanuna narufe, murguda baki tayi Tace Nagayamaka Kotazo Gidan Nam Bazata taba Jindadi Awaje naba Juyawa Tayi Tai Tafiyar Ta. Murmushi Yayi Yace, Bansan ya she yaseemin, Zata Daina Daukar wannar maganar dazafiba?, Daga kashin yayi yaganta A gabanshi Tace Naji duk Abunda Kake Fad'a Bazaka taba Fahimtar Girma Da darajar so Ba, Ni dinnam dakake Ganina Najima Ina Son Wani Amma Kullum dazarar Zan fahimtar DA shi Sainaji Na tsaneshi Daga k'arshe na yanke shawarin Nisanta DA shi kozan samu Wanda zai kuladani Am ma shi gaba D'aya ya gaza Fahimta ta. Hawaye, ne suka Fara zubuwa daga idanun ta, Dariya yayi Yace Ke Kukan Mai zakiyi Muje nizan Sanar dashi Waye ne sannam A Ina yake?, kallon sa Tayi Ta ce A'a ni Kam na hak'ura koda na fada masa Bazai Taba Amincewa Ba Dukda shi Mutum ne Mai sauk'in Kai Ba yanda na I ya mubar Maganar Nam sannam Banaso kowa yasan Da Wannam maganar Dan Allah ya ya kabiru?. Murmushi, yayi bazan So ganinki cikin wannam Halinba kintabbata kina son shi, Ta ce A Harsau uku, Yakalleta Yace A Ina yake da zama tayi shiru Chan ta zunduma k'ar ya tace Yana Garin su zainabar ka Am ma shi Ya na manbila ne, shiru yayi yace to shikenam nikuma Zan baki mamaki murmushi tayi tai Tafiyar ta Washe Gari Batare Da yasanar Da kowaba Yakama Hanyar Manbila Ba tsagaitawa Yana tafiya Ya na tambaya Kashe wayar sa yayi Kwana Daya kenam, Hankalin baffan sa yayi matuk'ar ta shi “Yaseemin“, Ta shi ga tsananin damuwa komawa gefe tayi tai shiru tace karfa Ya ya Kabiru Ya Kama hangar Garinnam nashiga ukuna. Tana zaune Ganin Wayar ta tayi tana ringing, dauka tayi tace Kana Ina murmushi, Kabiru Yayi ya ce, yasmin kenam Yanzu haka na sauk'a garin *Manbila* gashi bansan kowa ba Shiru tayi Ta ce kasan Halin da mukashiga Kuwa Baikamata Katafi KO Sallamah babu Ba?, Rawar Dari yake Gashi baisan kowa ba, Komawa cikin mota yayi ya zauna Ya na Zaune Yaciro wayar sa Ya na danne danne Ganin mahaifin *Zainaba* yayi yana tuk'a mota kabiru yayi shiru Yace to Wannam kuma maiyake Anam Garin?. Yayi shiru, Tada motar sa yayi yabishi A hanka A baya Har ya isa unguwar da suke zaune, Fitowa yayi daga mota. Dasauri, zainaba ta zo daddy sannu DA zuwa tana murmushi daka mata tsawa, yayi ya ce dakata Ashe Bakida hankali haryanzu zainaba, Mahaifiyar ta ce ta taho Alhaji maiya faru? Kallonta yayi yace Watsamin k'asa tayi A idona wai Har Gayyota wannam Mutumin tayi Kallonta mahaifiyar ta tayi ta ce zainaba ba kyajin magana, durk'usawa tayi Ta ce Wallahi baba Nibanida Labarin zuwan sa Bansan komai ba, kama hanya tayi A fusace ta bude gate Hangashi tayi A nesa k'arisowa kusa DA shi tayi Tace Haba Sokake na rasa rayuwata Mahaifina bay as on ganina tare da kai Dukda cin zarafin dayayiwa mahaifin ka bai kyauta ba, bansan da wace fuska zan kalle ka ba Durk'usawa tayi Har k'asa ta ce Dan Allah Katafi Bana son Kara ganin ka Kallonta yayi yai murmushi yace shikenam Am ma kobakomai Ganin ki danayi Naji Dadi sosai Shikenam Insha allah bazan sake Bibiyar kiba nima wani Abune Ya kawoni Gobe insha allah zan bar Garin ma kwantar da hankalin ki shiga motar sa yayi ya kalli Zainaba yace Allah ya huci zuciyar Ki. Juyawa tayi tana tafiya ta na kuka harta koma cikin gida tanazuwa ta wuce dakinta taci koka ta k'oshi ta ce meyasa zanyi yiwa kabiru haka gaskiya ban kyauta ba ta sake fashewa da kuka. Motar sa yaja cikin bacin rai, Yana cikin tafiya Ya ji wayar sa ya ringin yana dubawa yaga *Yasmin* ce fakawa yayi yace Lafiya kam jiyayi ta fashe da kuka tace Yaya kabiru kayi hak'uri Karya na maka na boye maka ne Amma Kayi hak'uri kadawo akwai Wata matsala Kayi sauri kadawo. Juya motar sa yayi ya kamo hanya, Tafiya yake Har gari ya waye Dayamma liss ya isa garin kebbe yana sauk'a ya yi sallamah yashigo cikin gida. Ya tarar da baffan sa, Zaune zuwa yayi ya durk'usa yace ina kwana ya amsa lafiya k'alau baffan nashi yace Ina ka shiga duo kasa mun rikice kabiru dago kansa yayi Gaba ki d'aya idanuwan sa sunyi jajaye. Alamun yanacikin bacin rai, murmushi baffan na shi yayi yace *Yasmin* dauko Masa abinci Kikai masa ta shi kaje kahuta anjima zamuyi magana tashi yayi ya wuce dakin shi, ita kuma yasmin ta shigo ta sunkuyar da kanga k'asa Ta aje Abincin Ta juya zata tafi yace Dawo ki zauna juyowa tayi zuciyar ta na bugawa duf_duf. Zama tayi tai tagumi tayi shiru. *HAPPY NEW YEAR* *2020* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *ZAINABA Y'AR GATA* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *(RICH AND POOR..)* _________________________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ _________________________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/ BY *KAMAL NO LOVE (DAN GOMBAWA)* *BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM* *21=25* Alamun yanacikin bacin rai, murmushi baffan na shi yayi yace *Yasmin* dauko Masa abinci Kikai masa ta shi kaje kahuta anjima zamuyi magana tashi yayi ya wuce dakin shi, ita kuma yasmin ta shigo ta sunkuyar da kanga k'asa Ta aje Abincin Ta juya zata tafi yace Dawo ki zauna juyowa tayi zuciyar ta na bugawa duf_duf. Zama tayi tai tagumi tayi shiru Ya kalle ta ya k'are mata kallo yace *Yasimin* kenam, Kin kyauta Kame_kame ta fara yi tana sosa k'eya Ya ce Kinsan k'aryane kikasani Natashi tindaga Garin kebbi har Izuwa man bila kinsan sanyi da wahalar dana sha kuwa dan ganin na samo miki farin cikin ki?. Dur k'usa wa har k'asa ta yi tace Dan Allah Yaya kabiru kayi Hak'uri bazan sake ba wallahi kallon ta yayi yace Shikenam Ta tashi zata tafi yace dakata Ai bance ki tafiba dawo ki zauna Akwai wata magana nima dazamuyi Sannam sai muyi ta ki maganar Kallon ta yayi Yace Ai na had'u da zainaba a garin, Zaro idanun ta tayi tace Haba ya zayyona mata Duk Abunda yafaru tai shiru, Ta ce Ni yaya Kabiru Dazakabi ta tawa ka Hak'ura da yarin yar nam Murmushi yayi Yace To Shikenam zan dai duba nagani Haka dai sukayi hirar su Washe Gari da safe *Kabiru* ya shigo dakin baffan sa ya tarar dashi A zauna yana karatun k'ur'ani mai girma, suka gaisa bayan sun gaisa ne yace nikam kabiru wai Mai yake damun kane naga jiya ranka abace sosai fadamin mai ya sameka ko fadan dana maka ne?. “Kabiru, ya gyada kai yace A'a baffa bakomai kawai gajiyar hanya ne, murmushi yayi baffan nashi yace kodai tinanin zainaba dai ko?. Kama sosa kai yayi Baffan nashi yace tashi kaje Allah ya maka Albarka kabiru ya tashi yayi tafiyar shi. Bayan zainaba ta fatattaki kabiru Abun ya dame ta sosai ta rasa yadda zatayi, Tazauna tayi tagumi ganin k'iran k'awar ta tayi “Bilkisu, tana d'agawa tace kina ina ta ce ina gida ta kashe wayar ta bai jimaba bilkisu ta taho ta tarar da mahaifin bilkisu ta durk'usa ta gaishe dashi sannam ta gaida mahaifiyar zainaba sannam ta wuce dakin ta tana zuwa ta tura k'ofa ganin ta tayi kanta ko dank'wali babu Ta ce Subahanallahi..! Lafiya kuwa k'awata?. Fashewa zainaba tayi da kuka, I ta ko Bilkisu ta rarrashe ta tace ta fada mata abunda yake damun ta, Haka kuwa Akayi ta Zayyano mata gashi_gashi Abunda yafaru Kabiru yazo Amma gashi ta koreshi gudun kar mahaifinta ranshi yai k'una, Bilkisu tayi murmushi kumatuta suka dan lotsa, Ta ce k'awata ai kinyi kuskure gashi kince yatafi ranshi Abace Amma daman danke yazo nam kenam?. Girgiza kai tayi tace A'a yacemini Wani Abudaban ya kawoshi Amma lokaci d'aya nak'isauraron shi na koreshi gashi yanzu Abun ya dame ni Bansan yaya zanyi ba. Photon kamal bilkisu ta nunawa zainaba tace Gashinam mutumin kirki Amma insha allah Nice da nasara Wannam karon Tana kallon hoton tana hawaye Tace Yanzu haka Sati Mai zuwa zamushiga koto nida *Abbakar* Nice lauya mai kare Hakkin Marigayi *Kamal*, Sai kuma gashi na same ki cikin wani Hali na kunci. “Share hawayen ta tayi, Ta ce k'awata zan so Ace ina wajen daza a yankewa Azzaluminnam hukunci daidai Da abunda ya Aikata murmushi tayi tace AI mahaifinkine nakega kamar bazai Barki ki jeba Har Abuja ne Fa Shiru tayi Tace gaskiya zaiyi Wahala naje Am ma dai Ina miki fatan Na Sara k'awata, suka cigaba da hirar su Da yamma liss sukayi bankwana *Bilkisu* tayi tafiyar ta gidan su. Sati nazagayowa washegari Zasuhadu A kotu tazo sukayi Bankwan da k'awar ta Ta wuce Garin Abuja Washe gari Da safi Wanda ake tuhuma, wata *Abbakar* ya taho lauya mai kareshi Itama ta fito akai ta fafatawa Daga K'arshi Haka tanaji Tana gani Suka sake nasara Akanta, Bayan Sunfito *Abbakar* Ya tare ta yace Bilkisu Kiyi Hak'uri Bazaki Taba nasa Akai na ba Fashewa tayi Ta kuka tace Hakane Idan ni kafi K'arfina ai Ba kafi k'arfin Wanda ya halicce ka ba Insaha Allah bazakayi K'arshe mai kayuba Saboda Dan Uwana Daka zalunta kamashi kisan gilla natafi Nayi Karatun Law ya dan nayi Nasara Akanka Amma gashi Banyiba Ta fashe da kuka Yacigaba Da mata Dariya Tana tafiya ta sauko daga matakala Ya jiya yana mata Dariya Santsi ya Kwashe sa Wuyan sa ya karye Kafin A kaishi Asibiti Rai yayi Haliksa. “Share hawayen ta bilkisu tayi tai murmushi tace Masha Allah Allah nagode maka Ta juya tai tafiyar Ta, Washe gari Ta yamma tana sauka cikin garin manbila Bata tsaya ko inaba sai wajen Aminiyar ta zainaba, Tin daga nesa taketa Fara'a tana zuwa tace K'awata birina yacika Shiyasa ke nasara Akaina Amma kuma nasarar bata Amfaneshi ba, Ta kwashe labari ta bata zainaba tayi Mama ki sosai. “Ikon Allah kenam Gadai yadda k'arshen *Abbakar ta kasan ce, shi a tinanin sa kullum Azzalumi shike nasara Allah kasa muda ce Amin. “Yasmeen, ce Zaune ta ba'arai Kabiru ya gafe A falo yana kallo zuwa tayi ta kashe tv Ta tsaya gaban Tv tace yaukam Ayi ta kawai Ta k'are kasan komai Kuma kake Wani kakkaucewa kamar wani Wanda baisan Abunda yake faruwa ba. Budar Bakinta Bayan da d'urkusa A k'asa ta ce yaya kabitu *INA SON KA*, Juyowa yayi yace maimaita Abunda kika fada tace Ina son ka Amma ka gaza fahim tata Karka zuba mini k'asa a idona kaifa dan uwa nane. Shiru yayi baicemata komai ba tare shi tayi tace Idan har Baka sona kawai ka fadamini, Murmushi yayi Ya kalleta yace Ki fahimceni yasmeen, Dakatar dashi tayi Tace Kabani Amsa ta kafin Duk wata magana dazata biyo baya, Shiru yayi yayi Tafiyar sa baice da iya komai ba. Da gudu_Gudu ta sake tare shi, ta ce Kabani Amsar tambaya ta shiru yayi yai murmushi chakwamar kwalar rigar sa tayi ta fashe DA kuka ta ce idan har na mutu Kaine sanadi katafi kabini waje banason sake ganin fuskar ka ta fa she dakuka. ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *ZAINABA Y'AR GATA* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *(RICH AND POOR..)* _________________________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ _________________________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/ BY *KAMAL NO LOVE (DAN GOMBAWA)* *BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM* *26=30* *Wannam Fejin nakune, Manyan yayu.* *Bros Usman Ango* *Husain 80tk* *Hassan tanko* Da gudu_Gudu ta sake tare shi, ta ce Kabani Amsar tambaya ta shiru yayi yai murmushi chakwamar kwalar rigar sa tayi ta fashe DA kuka ta ce idan har na mutu Kaine sanadi katafi kabini waje banason sake ganin fuskar ka ta fa she dakuka. Ta wuce Dakinta ta zauna tayi shiru,kwanaki biyar suka shafe “Kabiru, Yana mata magana Amma ko daga kanta batayi Balle tasan Ma yanayi. suna zaune yace Yasmin Ki saurare ni Mana juyawa tayi tana hawaye ta ce Me kuma zaka fadamini Ka fifita ta Akaina Duk irin son da nake maka Amma ka gaza fahimta ta, Murmushi yayi Yace to zan k'i k'anwata ne. Hararar Sa tayi ta tashi Tai Tafiyar Ta, Ta barshi zaune yanata tinani yace Shin wazan Bari Zainaba dai Ina matuk'ar son ta Amma kuma itama yasmin, 'yar uwata ce Tanunamin so Da k'auna Bazan ki ta ba Rik'e kai Kabiru Yayi Yai shiru kansa na k'asa. Tagumi yayi yai shiru! Na d'an wani lokaci yaja dogon numfashi, jiyayi An dafa k'afadar sa juyowa yayi cikin sauri Suha hada Ido yace A mama lafiya Kam ko?, murmushi Tayi Tace “Kabiru Kenam Wai Nikam Mai ya ke damun ka ne kam?, murmushi yayi Ya dafa k'afadar ta ya ce Mama na kenam Babu Komai Kallon shi ta yi tace Na fahimci komai Dana kafada min Nifa mahaifiyar Ka ce, Murmushi yayi yace To mama, Ya kwashe Labarin Abunda Ya ke faruwa ya fada mata. “Shiru tayi nadan wani lokaci bata furta komai ba, Sannam tayi murmushi, Ta ce kabiru Kenam “Yasmin, 'yar uwar ka ce ta jini Sannam kuma zainaba na yaba da halayin ta sosai Ka nitsu da kyau Zaka samu mafita Kaji k'abiru dukanin su kowacce kowacce sonka ta ke bana wasa ba, Yanzu dai duk yanda za'ayi kafara shawo kan 'yar uwar ka koda zainaba kafiso kaji?. Ta tashi tayi tafiyar ta. Washe Gari d'asafe Kowa ya fito Ana karya kumallo, (Breakfast) kabiru yana dakin sa bai zoba *Antin sa* mahaifiyar *Yasmin* tace Yar autar mama jekiki Dau Abincin nam ki kaiwa yayan ki, Ranta bai soba Ta dauki (Tea da k'atoton Bread da sauran kayan hadi), Tana zuwa tayi Sallamah ya amsa yace Shigo tana shigowa ta Ajiye ta fasa madara ta masa duk abunda yadace tsayawa yayi yana kallon ta, yai murmushi Ta harare shi ta ce murmushin me kake?. Budar bakin kabiru yace Naga 'yar uwa tace murmishi tayi ta ciza baki Ta ce A'a niba jinin ka bace *Zainaba* ce Jinin ka ta juya zata tafi ya ce Yasmin Ki tsaya ki saurare ni Tsaya tayi Ta na kallon sama Tace ina sauraron ka, Tashi yayi ya zauna yace Badan halinaba A matsayina na mai laifi ki taimaka ki zauna kinji. Zama tayi nesa dashi, ta ce to na zauna yaukuma wace k'arya za'a fadamin kuma idai kasan harzaka ambaci wannam yarinyar ko kuma akanta ne to karma kafara dan kuwa Natsani jin koda sunam ta, Murmushi yayi yace A'a Akan kine K'ara gyara zama tayi yace yasmin, Bawai na k'iki bane Ki fahim ce ni wani irin kallo tamasa tace dama kumaza haka kuke Dazarar mace ta bayyana muku Abunda ke cikin zuciyar ta cewa I tafa takamu da son ku dagawannam lokacin zaku tozar tata na gwammace da barin sonka nayi acikin ziciyata koda zaizoma ajalina da fada fada maka buk'ata ta Amma haka k'a k'ini Haba maza kidinga yimana adalci mana Gudun haka yakesawa yawancin 'yammata ke buyo damuwar su su barta cikin zuciyar su Amma kasani Hargobe Nidai ina sonka yaya Kabiru Amma nasam Kafison Zainaba fiye dani Komai ya wuce Ni zan hak'ura amma kasani kana cikin zuciyata Har abada mantawa dakai Abune mai matuk'ar Wahala Ba komai murmushi tayi ta share hawa yen da suke gangarowa daga kuma tunta. Tatashi hartaje Bakin k'ofa Ta juyo tayi murmishi, Ta ce dan uwana Komai ya wuce Da dinnma bawai fushi nake da kaiba Kishi ne kawai irin namu na mata Na barka lafiya. Kallonta kabiru yakama yi ya gagara cewa komai Ta fita kenam, Batawuce taku uku zuwa hud'u ba Ta ji Kabiru Yayi k'ara juyowa tayi A figice Ta taho yayi shiru taga kofin shayin a gefe A fashe Yace Haba kekuwa Baki fadamini ruwan shayin da zafi sosai ba ne, Murmishi tayi Tace Kaji wannam fa kodai tinanin ta kake Har kamanta ka d'id'ara shi Abakin ka kodai kana tinanin unty *Zainaba* ne kam?. Tajuya tayi tafiyar ta, Kabiru yayi mamaki sosai Ganin yanda suke mu'a mala kamar da wasa dadariya Watarana suna zaune su biyu kabiru Yace wai nikam Natambaye ki mana dariya tayi ta ce ina sauraron ka a matsayin me nake Awajen ki, murmushi tayi tace d'an uwa mana kasan dai ni ba sa'ar ka bace nawuce Ajin soyayyah da kai. Tintsirewa yayi da dariya yace, A haka kuma naga wata harda kuka, Ta ke tace banaso kadaina tinamin Abunda ya faru Baya dan allah ko so kake mu kuma Abunda ya faru da kenam ko?. Lallab'ata yayi haka sukacigaba da mu'a malar su kamar da, Abun burgewa. Yasmin, Ta dauki Kabiru A matsayin Dan u wanta, haka Tanaji Tanagani Ta Hak'ura DA muradin ta Danganin Ta farantawa Mishi Rai. Zainaba Tashiga Damuwa Sosai bisa ga Abunda ta Aikatawa Kabiru, Zaune ta ke Tayi ta gumi..! A bun tausayi, K'yalla Ido tayi Ta hango Wayar ta, Ahankali cikin tsaro DA fargaba ta latsa lambar Kabiru, Tayi sa'a Alokacin DA wayar tashiga Tana hanun sa Dauka yayi yaji muryar mace, suka gaisata Ta ce Yaya kabiru Kayi hak'uri bisa Abun da ya faru ina mai Baka hak'uri. Wani murmushi na musamman yayi, Ya ce Haba zainaba ni fahimci komai DA Komai, Karki damu Kinanam Acikin zuciyata juyawar dazaiyi kenam. Yasmeen, ya hango A gefen sa tana murmushi, ta ce bazaka bani ita mugaisa bane?. Mik'amata wayar yayi Amma zuciyar shi na k'adawa tana k'arba tace Unty zainaba ya ya like?. Amsawa tayi DA lafiya k'alau, Ta ce Yayana yana sonki Sosai Kirike mini shi Amana, inada tabbacin bazaki nuna gazawa wajen bashi kulawa sosai Unty zainaba. Murmushi zainaba tayi tace Insha Allah zanyi iya ka k'okarina karkiji komai, Kidai kitaya mu da Adu'a mahaifinane Bashida Dad'i bankwana sukayi, tana gama wayar ta ganshi Akan ta. K'are mata Kallo yayi, Yace kinbani Mamaki bazaki Tab'a fahimtar Mahaifin ki ba, Narabaki DA wannam yaron Amma Kink'i fahimtata. Daka mata tsawa yayi, Yace To kisani nikuma Bazan tab'a Amincewa dashiba bazan had'a zuri'a DA matsiyata ba. Juyawa yayi yai tafiyar sa. Binsa tayi DA Kallo, yaje dai_dai Bakin k'ofa Kenam tace Baba kana son farincikin 'Yar ka Kuwait?, dakatawa yayi yai shiru Ta ce Baba kabarta Da auri Wanda take so, Amma duk Hukuncin daka yanke shikenam. Tsayawa, yayi yace To ina so ki manta da wannam yaron, shiru tayi ta ce shikenam Baba, fashewa tayi DA matsanan cin kula!. Ya koma d'aki yai zamanshi, washe Gari DA sassafe Yafito sukayi ban kwana, Yajuya zai tafi yace ina Yar gatan baba nekam?. Juyowa yayi yanazuwa dai_dai Dak'inta yace Yar ghata bude k'ofa tayi tana Sosa Kai, murmushi taga yayi Abunda ya daure mata kai kenam, Yace Zan koma wajen aiki. kalloshi tayi tace Allah ya tsare hanya ya kuma baka nasara adawo lafiya Baba. ya juya zai tafi yace Nagode 'Yar auta akwai wata magana dazamuyi Dani dake Da mahaifiyar ki. Daga nam Yayi murmushi ta k'arbi jakar hanun sa Ta rakashe har gidin mota sukayi bankwana ya Kama hanyar sa tazuwa cikin garin Yola wajen da ya ke aiki. Ya fara tafiya amota kenam, ya kirowa number zainaba yace da ita ta turo masa number saurayin ta, Haka akayi ta k'ira kabiru tasanar DA shi sannam ta tura mishi number. Yana sauk'a wajen Aiki number kabiru ya Fara k'ira, tana shiga ya ce........ To masu sauraro shin yaya kuke ganin k'iran da mahaifin zainaba yayiwa k'abiru, zai sauk'a daga kan ak'idar shi ta tsanan talakane kukoma zai bazai sauk'aba?. ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *ZAINABA Y'AR GATA* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *(RICH AND POOR..)* _________________________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ _________________________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/ BY *KAMAL NO LOVE (DAN GOMBAWA)* *BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM* *31=35* kalloshi tayi tace Allah ya tsare hanya ya kuma baka nasara adawo lafiya Baba. ya juya zai tafi yace Nagode 'Yar auta akwai wata magana dazamuyi Dani dake Da mahaifiyar ki. Daga nam Yayi murmushi ta k'arbi jakar hanun sa Ta rakashe har gidin mota sukayi bankwana ya Kama hanyar sa tazuwa cikin garin Yola wajen da ya ke aiki. Ya fara tafiya amota kenam, ya kirowa number zainaba yace da ita ta turo masa number saurayin ta, Haka akayi ta k'ira kabiru tasanar DA shi sannam ta tura mishi number. Yana sauk'a wajen Aiki number kabiru ya Fara k'ira, tana shiga bayan sun gaisa Yace Inason Magana Da Kai Kazo Kasamini Da yamma Ya kwatan tamishi Ofishin sa, Yamma nayi Yaci Ado Ya fesa turare Yayi bankwana da mahaifiyar sa, Da mahaifiyar Yasmin, Ya sako k'afa kenam Zai Fito ji yayi an sha gaban sa daga kansa yayi Yana kallon yasmin yai murmushi ya ce lafiya kam ko?. Girgiza kai tayi Tace Naga ka fesa wankane kodai kayi wata ne kam?, Ba musani ba murmushi yayi Yace A'a Ai haryanzu zainaba ita kadai ce Acikin zuciyata, Ta ke Yaga ta yi shiru Ta had'e fuska Abun ya cimata rai sosai saita tina da alk'awarin da tayi Ta ke ta yi murmushi ta danne Abun Azuciyar ta Ta ce Gaskiya Ni zan rakaka Idan Har Babu damuwa shiru yayi Ya ce A'a Bazaki Ba Dayaga kamar ranta ya baci yace To naji Zamu tafi Ta re Amma da sharadl' Zaki jirani A mota Ta ce A na yadda Jiranta Yayi Ta shiga ta shafe Mintoci Talatin Da wani Abu Tana fitowa Tindaga Nesa Yaga Ta k'ara kayu sosai tsayawa yayi yana kallon ta. Ya Fara sak'e-sak'e cikin zuciyar sa ya ce dama haka Ta keda kyau dagan gan Ta ke kin daukan gaye sosai, Tana isowa kusa dashi Tace Yaya kabiru duba kagani nayi kyau kuwa?. Kallon ta yayi Yai murmushi yace Gaskiya bakiyi kyau ba, Sai jikinta yayi sanyi suka shiga mota yana tuk'i suna tafiya tana harara shi, Yana kallon ta ta gefen Ido yana murmushi Ta ciza baki Ta ce Wallahi Karka kuskura ka min magana Munyi baran baran nagama daukar wankana ka kushe Dan ka tsaneni Shikenam, Ba komai Ai Nima zan rama zan kuma baka mamaki Sai Kaima kaji Abunda naji Yayi shiru bai ce mata komai ba, Chan Ta kai mishi duka Ya tintsire da dariya Ya ce Kiyi hak'uri Tsokanar ki nake. Kinsan wani Abu kuwa?. Kallonshi tayi ta murgud'aba ki ta ce, A'a yace Gaskiya ba k'aramin kyau kikayi ba Ni bantaba zata k'anwar tawa haka ta ke da kyau sosai ba, Gaskiya wannam gayen nima kaina saida naji ya burgenj. Kallon shi, Tayi Tace Ai kuwa Ahakama bawai na tsaya na yi da kayu ba ne, Saurayina shi yadace nayiwa gayen da ban taba wa kowaba kokuma mijina, kallon ta yayi yace nikuma fa?, hararar shi tayi tace kaje chan zainaba tamaka wayasanima ko bata iya gayeba Ko k'azama ce, dariya yayi yace A naji kuma sai me. Dariya tayi Tace A'a ni karka huce a kaina banina hanaka ita ba Yau de gashi kace mahaifinta ne ya ke k'iran ka da kansa Yace A shine suna cikin Tafiya kenam Sunzo wucewa ta wajen wani shatale-tale Kawai yasmin, Ta ce Yaya kabiru Dan allah gawani Mai Sayar da (MAGARYA), dan allah kasaya mini neman waje yayi ya fa ka Ya ciro 200 naira d'ari biyu ya mik'amata yace Je ki siyo nima zan sha, Kallon sa tayi Ta ce kasan dai titin nam akwai cin koson Muta ne da Ababen Hawa dan allah karkace Na rainaka Gaskiya nikam saidai Na hak'ura ina tsoron titin nam, Jan motar Yayi zai tafi ta ce yanzu yaya kabiru tafiya zakayi ya ce kwarai ma kuwa Tayi shiru Tace To Jirani Zan je na siyo kuma dukda kudin kane Iya wanda zai ishe ni zan sayo. Bud's k'ofa tayi ta kai kusan minti biyu sannam ta samu ta tsallaka ta riski mai sayar da magaryar tana zuwa tayi Sallamah ya masa tace Baba Abani Magarya na naira Hamsin Dauko leda yayi ya auna mata da gwan-gwami ya mik'a mata ta k'arbi 'yan chanjin ta. Tsalako titi tayi, Bata lura sosai ba wani Mai mota yataho ya kusk'ureta ta fad'i kasa Duk kwalliyar da tayi ta baci Juyowa da kabiru zaiyi sai yahango yasmin tana hawaye Fitowa daga motar yayi ya taho inda ta ke, Yana zuwa yace maiya faru Nuna masa wani matashi tayi ya toshi da gilashi. Yace mai ya miki fashewa tayi da kuka Kabiru harya fusata yaje ya bude k'ofar motar zai yi fada dashi, Ganin Yasmin yayi ta rik'eshi tace A'a yaya kabiru Ka rabudashi kazo muyi tafiyar mu Sai jikinsa yayi sanyi sun jiya zasu tafi matashin nam ya fito ya kama rigar kabiru yace Kai da dukana zakayi Akan wannam Kazamar Yarinyar, Juyowa yayi yace wace-ce k'azamar?. Sa ke janshi tayi tace A'a yaya kabiru mutafi karabudashi zaigamu da gamonshi Shima Sabule hanun sa yayi Yace Wannam Dakake Gani Ba banza bace Ba irin kalar 'yan matannam da kasani bane ina mai maka gargadi akan kada ka sake fusta wannam mummunam furucin Kazama akan ta. Sunjuya zasu tafi kenam Yace banza wawa na buge banza kuma babu Abunda zaka iya Inaji da dukiya yanzu saina Daure ku daga kai har ita. Afusace Kabiru yajuyo ya Kaimishi duka suka runtume da Fad'a da k'yar aka rabasu anrabasu kenam Sunjuya zasu tafiya ya Daga waya Ya k'irawo huk'uma. Kabiru Yanaji yanagani Haka baisamu zuwa wajen Mahifin Zainaba ba gashi suna kulle kuma Ank'i Abada belen su Kabiru yayi yayi A barshi ya k'ira mahaifin sa wato baffan shi Amma sam Aka k'ibashi dama Kwana biyu sukayi A kulle Tare dashi da 'yar uwar sa tana cikin ma gar k'amar gefen sa Yamma nayi wasu sauro ne na musamman Kabiru haka ya hak'ura ya cire Rigar Gikin sa da yeke anbarshi da k'aramar riga da singileti Ya wurgawa Yasmin tasamu samu tayita korar sauro. Gari Nawaye wa, Matashin nam ne Yazo dakanshi Ya samu k'abiru cikin ma gar k'ama yace gobema ka sake Yiwa wani Rashin kunya nawa ma kake dashi da harzakayi Sa Insa dani Akan Wannam Kuchakar yarinyar Shiru kabiru yayi bai ko tanka mishiba Abun ya k'ara cimai rai sosai Budar bakin Gayen Yak'ira wani police yace Kasashi ya bani Hakuri Idan kuma har ya k'i bani to A cika musu An kamasu Ne Suna lalata. Dajin wannam Kalaman Nashi, Kabiru yace Wai kai wana irin Mutum ne Kam Bakada imanine Ko shin bakasan Darajar Mace Bane So kake Ka bata mana suna Idan kayi Hakan ribar me zaka samu?. Kafin Yagama Rufe Bakin shi, Yasmin ta ce, A'a yaya kabiru Kabashi Hak'uri Nine mai laifi Yayi shiru Ta ce Kayi Hak'uri Nasan ka da hak'uri Budar bakin Kabiru Yace Kayi Hak'uri Ya fada har sau uku Ranshi Abace Saurayinnam Yace Naji Taba jikina fa dakayi Kananufin Kadaki Banza kenam?. Kabiru Yace A'a ba haka bane kayi Hak'uri shiru yayi yai dariya yace Shikenam Amma Koda gabane Kada kasa ke yunk'urin ja da wanda yafika kudi Wahala zakasha. Bawa kabiru wayar sa akayi, Ya k'ira baffanshi cikin gaggawa yazo saida sukayi ta naira dubu hamsin kudin beli, Matashin nam yana gefe yanata famar dariya da aka karanto abunda ya faru Ran mahaifin yasmin yabaci, Yace Bazai yi hak'uriba a tafi kotu kawai Anam ne Yasmin ta durk'usa ta ce A'a baba Muhak'ura kawai Kabiruma yace Su hak'ura Amma mahaifin Su sam yak'i Yadda Haka Akayita shari'a Harna tsahon Sati biyu Kullum Basa cin Nasara Daga k'arshe suka hak'ura, Cinzon dasauro ya musu saida sukayi Gajeruwar Jinya. Bayan Kabiru yasamu sauk'i Ya k'ira number zainaba yaji A kashe, Ya k'ira number Mahaifin ta yana dagawa suka gaisa yace Kabiru kenam Kabani Mama ki amma ba komai Da nayi niyyar niyyar mallakamaka Zainaba Amma najika Shiru Yanzuhaka Na riga na bada I ta Kawai ya katse wayar shi. To masu sauraro, Muhadu A fejin gaba dan jin yadda zata kasance?. ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *ZAINABA Y'AR GATA* ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ *(RICH AND POOR..)* _________________________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ _________________________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/ BY *KAMAL NO LOVE (DAN GOMBAWA)* *BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM* *36=40* 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Bayan “Kabiru yasamu sauk'i Ya k'ira number zainaba yaji A kashe, Ya k'ira number Mahaifin ta yana dagawa suka gaisa yace Kabiru kenam Kabani Mama ki amma ba komai Da nayi niyyar niyyar mallakamaka Zainaba Amma najika Shiru Yanzuhaka Na riga na bada I ta Kawai ya katse wayar shi". “Shiru kabiru yayi wasu zafafan hawaye ne suke gangarowa daga idanun sa, yace Zainaba ina matuk'ar sonki Amma mahaifinki yagaza fahimta na gashi zaibaki wanda ba kya so Yacigaba ta hawaye awannam lokacin ne Nafahimci Girma so Jiyayi “Yasmin, Tana kwan-kwasa mashi K'ofa maza-maza yashare hawayen Fuskar shi dan karta gane, shigowarta kedawuya kenam tace lafiya naga jikin ka yayi sanyi kodai jikinne haryanzu?. Gyad'a kai yayi Yace A'a kallonsshi tayi Taga hawaye na biyo kumatunshi zama gefen sa tayi tace Maiya faru yaya kabiru?. Na ke Ganin Yau kaine da kuka gaskiya babban Abune Tayi Tayi Amma yak'ifada mata komai Tashi tayi Tafita jim kadan Saiga “Mahaifiyar shi tare da mahaifiyar Yasmin, zama sukayi Gafen shi mahaifiyar salma Antinshi kenam Ta ce Kabiru Maiyake damun ka ne Mukam bekamata ka Boye mana Ba Shiru kabiru yayi nad'an wasu mintoci Yaja Dogon numfashi yayi murmushi Ya kalli yasmin yace wata sharri ma zakimin ko?. Maidawa yayi kamar Babu Abunda ya faru, Murmushi “Yasmin tayi Tace Yaya kabiru Naji duk abunda kakyi ta zayyanah musu abunda yafaru shiru sukayi Nadan wasu Lokuta mahaifiyar sa Ta kalleshi tace kabiru nasan ka da juriya Lallai “mahaifin Zainaba yagaza fahimtar ta ta ce yace yabada Ita yanzu babu yanda zamuyi saidai hak'uri kawai. Dajin wannam Batun Yasmin Cikin zuciyarta tace Alhamdulillah Burina yacika Ta kalleshi Ta ce Babu Inda zaka Munanam Tare Insha Allah nice matar Ka tace Ya Allah kacika Min burina Amin Acikin zuciyar ta. Kallon Antinshi yayi yace Yanzu sai hukuncin da Abba yace washe gari suka zauna da Abban shi Yace, Kabiru Dole Hak'uri zakayi Kanemi Wata Amma Abun babu dad'i Karbar number Mahaifin zainaba Yayi Ya k'irashi suka Gaisa Yace Wanene?. Shiko yace Neman Alfar ma Nakewa Dana Kabiru Dajin Haka Yayi Shiru Baice Komai Ba Can Yace Bawai Dagani Bane Daga zainaba Ne Yanzuhaka Gobe Za'a Daura Mata Aure Kuyi Hak'uri Baffan kabiru yayi Shiru Yace Ba Komai Yakashe wayar Yace Kabiru Kayi Hak'uri Gobe Za'a Daura Mata Aure Shiru Yayi Yace Shikenam. Washe Gari Akadaura Auren Zainaba Da Wani Mata shi Dan Masu kud'i. “Kabiru, ne Zaune ya had'e fuska yayi shiru Kanshi na k'asa “Yasmeen, Tazo wuce wa ta kalleshi taga yanayin Dayake ciki Acikin zuciyar ta Ta ce, Allah Sarki Na tausaya maka bros Kabiru Tahowa, Tayi Ta zauna Gefen shi Ta ce Yaya Kabiru Kayi Hak'uri Juyowa yayi ya kalleta yayi Murmushi yace Ninasam Har Gobe “Zainaba Tana sona Zatayi Auren Nam ne Bisaga Gudun Bacin Ran Mahaifin Ta Amma duk Da haka Ina mai mata Fatan Zaman Lafiya Mai Dorewa. Dajin Wa 'yan nam Kalamun Nashi Yasmeen Yayi Murmushi, A cikin zuciyar Ta Tace Wannam Fa yasaduda, Tayi Shiru Haka dai sukayi Hira Sama-Sama. Bayan Wata Uku da Auren, “Zainaba Watarana Kabiru Sunfita Tare Da Yasmin Yakaita Wajen Walimar Daurin Auren Wata k'awar ta, Bayan ya Ajiyeta ya juya da mota zai fita Wata mata Yagani Ta rufe fuskar ta Da nik'abi, tasha Gaban Motar Sa Kauce mata yayi Amma ta sake Tare Hanya. Dakatawa yayi ya kashe motar yafito, Yace “Baiwar Allah Lafiya kuwa kike k'ok'arin Tare ni duk kuace-kaucen da nake k'ok'arin miki?. Bude fuskarta tayi, Suka had'a idanu Ta ce Kabiru Meyasa Zakamin Haka ta fashe Da kuka!!. Gabas da yamma yaduba ruk'e kai yayi Yace A'a bawai daga nibane kifahim ce ni, Share hawayen ta Tayi Ta ce Mahaifina Ya baka dama Ina murna Haka mukaji shiru Nayi koko kamar raina zai fita, Daga k'arshe Mahaifina ya yanke shawara yabayar da ni. Kabiru Kallon ta yayi Yace Daga mahaifin kine nayi k'ok'arin fahimtar dashi Amma yak'i sauraro na, Nayi-nayi Amma daga k'arshe Haka inaji Inagani Ya baki wanda ba kya so. Kallonsa tayi Tai murmushi wasu zafafan gawaye ne suke kwarayonwa daga idanunta, Juyawar Da kabiru zaiyi Kawai ya hango “Yasmin, Ta taho Afusace Da Leda A hanunta lemon k'walbar da yake d'aya hanun nata ta watso amma kabiru Ya tare Ta bata mishi Jamfar sa, ya kai hanu zai mare ta sai ya fasa yace. “Haba yasmin, Baikamata Kimata Haka ba Karki manta Fa matar Aure ce Ba kya tinanin Mijin ta bazai Bar muba, Shiru ta yi Ta ce To munafuka bayan Ki k'ishi kuma name zaki zo kina kulashi?. “Murmushi Zainaba tayi Ta ce Dakata K'awata Ba laifinshi bane Laifinane kallon Kabiru Tayi Ta ce Wannam k'ishinta yayi yawa k'antar da hankalinki Kabiru nakine A yanzu kam Amma ada chan baya Nawane Kinyi Sa'ar miji Maida nik'abin ta tayi Ta juya zata tafi Tasake juyowa ta kalli kabiru taci kuka fuskarta a rufe Ta juya ta shiga cikin 'yan walima. *lokaci d'aya zainaba* ta juyawa mijin ta baya tadinga gallaza masa Yarasa yadda zaiyi, Watarana Kabiru Nazaune Yaji K'ira yanadaga bayan sun gaisa yace wanene. Murmushi yayi yace Kafito wake zakaga ko wanene, Haka kuwa akayi Kabiru na fitowa Suna Ido Hudu dashi, Ya rik'e baki Yace Wanake Gani Kamar *ALK'ASIM* Murmushi yayi yace A'a gaskiya dole saika isa gida kungaisa da mahaifiyata da unty na. Haka kuwa akayi sukashiga cikin gida sukagaisa Daganam suka wuce Dakin sa suna zaune, Yayi Shiru yayi Ta gumi Kabiru yace “*Alk'asim*, me ki damunkane naga kayi tagumi kuma nasan ka kai mudum ne mai surutu lafiya kuwa?. Murmushi yayi Yace, Zainaba ce Shiru kabiru Yayi *Alk'asim yace Da ace nasam zainaba budurwar kace da bazan taba bari ka rasa wacce kake matuk'ar soba. Murmushi Kabiru yayi Yace, Abokina kenam Hak'ik'a naso zainaba so bana wasaba Komai nufin Allah ne Allah ya k'addara Matar kace To kuma meye na wani damuwa zainaba Macece mai hak'urin gaske Ammadai Safatan Bata maka abubuwan da bakaso, Shiru yayi Ya karanto Mishi Abubuwan Da ta ke mishi kabiru Yayi shiru Yace Abokina tashi Muje Musa meta Ko Allah zaisa mudace Haka kuwa Akayi Sukaje Yana shiga Gidan Tarar Da ita sukayi Kwance. Han go kabiru tayi Tai mamaki sosai Kallonta yayi Yace haba Zainaba Bekamata Kina yiwa Abokina Haka ba Idai Har Dan Ta dalilina Kike Gazzara Mishi Ina Mai Baki shawarin Kidaina Kiyiwa Mijin Ki biyya Abunda Ba yaso Karkimishi Aure Bawasa Bane Shiru tayi. Jawo “Alk'asim yayi Ajikin sa Yace Wannam Abokinane Tin Yarinta Inamatuk'ar Jidashi Munrabudashi Shekaru Masu Yawa Zainaba Dan Allah Dan Allah Kidaina Abunda Kike Mishi Na barku Lafiya Ya juya Yai Tafiyar Sa, Durk'usawa Tayi Tafashe Da kuka Tabashi Hak'uri Shikuma ya hak'ura Tindaga Wannam Lokacin Bata sa ke Batamishi rai ba. Kabiru Kuma Akahadashi, Da 'yar uwar sa Yasmin Aure, nasan wasu dadama zasuce meyasa kamal bai had'a Auren zainaba ta re da kabiruba ko?. To inaso kusani ba lallai bane kasamu Wacce kafisu Arayuwar ka ba, Nabar ku lafiya. *Sannam ina barar Adu'o'in ku kan neman wani Aiki dazamu fara kutaya dan uwanka da Adu'a na gode Allah bar zumunci. Sabon Littafina zaizo muku nam bada dad'ewaba ma suna (KARKA GUJE NI) By. Call or WhatsApp me on this number: 07035610661