[5/6, 7:36 PM] Aysha Mazoji: [4/6, 8:38 PM] Aysha Mazoji: [1/11, 11:55 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍 Alhaji Mansur ne zaune shi da matarsa Hajiya Mariya suna tattauna tattauna maganar dansu da suke so suma aure tunda yaqi fiddo matar da yake so,su zasu zaba masa. Hajiya Mariya wadda aka fi sani da mamy ta nisa tace dady me zai hana a hada shi da Zaheedah, dady yace nima nayi tunanin haka amma kinsan yaran namu mugu ne kada ya je yai ta cutar mareniyar Allah Mamy tace in Allah ya yarda ba zai cuce ta ba ita ce daidai shi kaga gata da haquri ga tarbiya yace to haka zaai, yanzu bari muje wurin Goggon muji ta bakinta. Written by :Aysha,NafeesahMazoji&Ameera jibia [1/11, 1:58 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍2⃣ Goggo na zaune Zaheeda na mata tausa sukaji sallamar mamy ta kira tace zaheeda ashe kina nan tace eh mamy nazo wurin Goggo ne tace to maza dadyn ku nanan waje kice ya shigo sai ki wuce cikin gida tace toh tana fita dady ya shigo ya gaida Goggo ta amsa tana Sa masu albarka dan ita abinda suka mata sai Allah biyansu bata da abinda zata biya su dashi. Daddy ya gyara zama yace dama Goggo wata alfarma muka zo nema wajenku tai saurin dakatar dashi haba wace alfarma zaka nema wurina kaqi samu kawai ka fadi koma minene in baifi qarfi naba yace dama Adeel nake so abama Zaheedah don girman Allah domin mun duba munga ba wacce ta dace dashi kamar ta kin dai san halinsa kece ma zaki ba wani labarin halinsa tunda ke kk raine sa tun yana qarami har kawo wa yanzu. Written by:Aysha,Nafeesah Mazoji&Ameera jibia [1/11, 9:10 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍3⃣ Goggo ta nisa tace to alhmdllh ba abunda zaku nema wurina na hana ku indai ina da iko akan shi dan haka na bama Adeel Zaheeda har abada amma kun san marainiya ce zan kira dangin mahaifanta in gaya masu. Daddy yayi murmushin jin dadi yace Goggo kin gama mana kome ubangiji Allah ya biya ya saka maki da mafificin alkhairi. Goggo tace ba kome Allah ya basu zaman lfy. Mamy tace ameen amma Goggo ai kamata yayi aje wurin dangin mahaifinta a nemi auran ko? Goggo tace wai da basai an wani jeba dana gaya musu shikenan, daddy ya ce ah ah Goggo ki bari kawai ai mata yadda ake ma ko wace diya Goggo tace to shikenan haka din ma yayi. ************ Written by : Aysha,Nafeesah&Ameera jibia [1/11, 10:19 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍4⃣ Anje an nemawa Adeel auran Zaheedah wurin dangin mahaifinta an kuma basa an saka ranar aure wata daya kacal aka saka duk wannan bidirin da ake bada sanin wayanda Ake ma shirin be. Ana ta shirye2n auransu daddy yace kada su damu kansu shi zai mata komi tunda dama yarsa ce shi keda alhakin yi mata komi. Ita kuwa Zaheedah sai dai Goggo tai ta bata kayan mata tana sha azuwan maganin dan kanoma ne haka ma mamy tai tayi mata turarruka da sauran dai tarkacen mata ta dai zuba ma sarautar Allah ido. Zaune suke ita da Deelah suna kallon cartoon mai suna Final Fantasy deelah sai gani tayi Heedah ta zabura tace meye kafin tayi magana taga ya Yayan su shigo tuni suka nutsu rannan hade ya kalli deelah yace ke tashi ki kawo mun lunch dina da sauri ta tashi ta nufi kitchen shi kuma ya juya wurin Heedah wacce duk jikinta ke kyarma saboda tsabar tsoro ya nufe ta gadan2 tako zaro ido dan tasan mugunta zai mata aiko ya take mata yan yatsu bata san lokacin da ta saki wata qara ba aiko sai ga mamy ta fito da sauri tana Heedah lfy? Ganin deel a tsaye yasa tai tsaye turus tace wlh Adeel ka fita daga harkar yarinyar nan shin wai bana hanaka taba yarinyarnan ba yanzu jibi yanda kasa ta kuka kai jamaa wlh kaji tsoran Allah Adeel yace mamy ban fa mata komi ba ki tambayeta ai gata nan mamy tace kamaida ni sakara kenan hakanan za tayi qara wlh kabi sannu kada alhakinta ya Kama ka taja hannun Heedah suka yi dakin ta.yabi bayan heedah da harara. Deelah dake tsaye tace yaya ga abincin bisa daini a fusa ce yace will you shut up and get out of my side ai da gudu ta shige daki ta mai da 🚪ta rufe. ***************** Written by:Aysha,Nafeesah mazoji&Ameera jibia [1/11, 11:26 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍5⃣ 🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟 ASALIN SU Alhaji Mansur shi daya Allah yaba ma iyayansa yayi karatunsa har zuwa degree dinsa akan business ne sannan Allah ya hada shi da matarsa Hajiya Mariya ya aure ta. yara hudu Allah ya basu Adeel ne na farko sai Adeelah sai yan biyu Aaidah da kuma Aaheel. Sun tashi cikin tarbiya sosai dan iyayensu akwai ibada . Aadeel yarone matashi dan kimanin shkaru 28 yarone mai ji da tashen kudi da kuma kyau,yayi karatunsa a Oxford university inda ya karanci mechanical engineering yanzu haka shine manager a company dady dake nan kaduna. Adeel handsome guy ne irin masu kwarjinin nanne, yana da tsawo da kuma fadi mai kyau kamar ingarman zaki 🐆 qirjinsa faffada bla-bla-bla u all know d rest WHILE ZAHEEDA wadda suke kira da heeda diya ce daya tilo mahaifanta suka haifa Goggo kuma grandma 👵 dinta ce wadda ta haifi babanta kuma suma mahaifanta cousins ne suka yi aure suka haife mahaifanta Allah ya masu rasuwa tun tana shekara uku sanadiyyar gobarar da suka tafka lokacin Zaheedah na hutu wurin Goggo, tundaga tym din riqonta ya koma wurin Goggo koma ince wurin mamy don daddy ya maido Goggo gidansa a lokacin, Zaheedah yarinya ce kyakkyawar gaske fara ce amma farin mai dan duhu wanda turawa ke cema tan Color bata da qiba sannan kuma ba siririya bace she is just curvy in the right places bata da tsawo kuma ba gajeriya bace matsakaiciya ce de in fact fuskarta heart shape ce tana dauke da matsakaitan idanuwa wanda in ta were su akanka sai ka tsargu tana da poppy 👄lips 💋 wanda suke jajir dasu, tana da gashi mai tsawo da kuma kyau tana da natsuwa sosai gata da sanyin Hali. A rayuwarta ba abinda take tsoro irin yayah Aadeel sai kuma kace zaka taba lafiyar jikinta ahalin yanzu tana da 16 years ta gama secondary school 🏫 dinta, kuma deelah ta bata shekara daya da rabi. Wannan kenan. 🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟 Written by:Aysha,Nafeesah mazoji&Ameera jibia [1/16, 8:02 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍6⃣ Zaune take ita kadai a cikin garden din gidan ta lumshe idonta tana shaqar daddadan iskan dake kadawa fuskanta Tana dauke da murmushi, lokaci daya yanayinta ya canja wani irin tsoro ya shigeta qirjinta ya hau bugawa kaman zuciyan ta zata fito duk sanadin qamshin turaren yaya Adeel data ji a firgice ta bude idonta suka yi 4 eyes kuwa idonta ta fiddo sosai 👀 tayi wani irin zillo tana yayah don Allah kayi haquri kallonta kawai yake yi fuskar nan ba alamun imani a cikin ta yai murmushin mugunta yace ai ke komi aka miki ki kware baki ba dandai mamy taji tazo taitai mun fada ba to yau gani gaki ba mamy ba kowa sai kuma yaya😡. Yace yau sai yadda nai dake cikin kuka😭 bakin ta sai rawa yake tama kasa maganar ya daka mata wata irin tsawa ( komu dake labe muna kallansu sai da muka firgita Amira kuwa har da sakin dan guntun fitsari 😜) yace will you talk before I beat the hell out of you, bakinta na rawa tace yaya pls 🙏🏽😭 I am so sorry kada ka dake ni yace au ke zama ki sani abunda naga dama kenan yai kwafa yace oya kneel down 👇 da sauri ta yi kuwa ya samu wata kujera ya zauna ya dago yana kallon ta yaga shi take kalla a hargitse yace will stop staring at me before I remove your eyes out of their sockets ai ko da sauri ta rintse idon ta hawaye na kwarara daga cikin idon. Shi kuwa new paper n shi ya cigaba da karantawa 📰 sai dayai kusan Rabin awa zaune kafin ya dago ita kuwa baiwar Allah heeda har wani gyangyadin wahala take ta na ta tangal2 sai da ya qare mata kallo sannan ya ce ke da sauri ta bude idonta wanda suka rine don kuka yace tashi ki tafi saura ki gaya ma mamy kin San sauran. Dakyar ta tashi saboda knees dinta duk ciwo suke mata thank you ta nufi cikin gida bin bayanta yayi da kallo komi yake tunani oho muma dai muka bi bayan zaheedah muga ya zata qare. Koda ta shiga gida dakinta ta wuce ta fada bisa gadonta ta ci gaba da kuka har bacci ya kwashe ta. Written by the ✨🌟💅DIVAS🌟✨💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira jibia. [1/16, 10:50 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍7⃣ Daddy ne da mamy zaune suna tattauna maganar bikin yaran nasu mamy tace daddy n yarah ya kamata fa a fada ma yaran nan tunda saura two weeks bikin yace to kira su ni bari na kira Adeel din mamy tace to ta tashi ta kirawo su suka shigo da sallama suka nemi wuri suka zauna tare da gaida Daddy mamy tace ina Deel din yace na kira sa gayanan qarasowa tace ok. Baa jima ba kuwa suka ji sallamar shi nan take su Zaheedah suka natsu heedah dake kusa da qafafun mamy ta qara lafewa kaman zata shige cikin zaninta. Daddy yai gyaran murya yace to ba wani abu yasa na tara ku nan ba illa in sanar daku nida mamynku mun yanke shawarar hada Adeel da Zaheedah aure nan da two weeks, Gaban Adeel yai mummunar faduwa da qarfi yace WHAT!!! qafar Daddy ya riqe yace Don Allah Daddy ka janye maganarnan wlh na yarda zan samo mata a cikin two weeks din don Allah. Daddy ya daka masa tsawa yace abun da muka yanke kenan haka muka tsara tun farko idan kuma kana so ka nuna mana kai dan zamani ne to sai ka bijerewa umarnin mu. Adeel yace kuyi haquri Daddy bazan taba bijire muku be, zan auri Heedan. Suka hada baki yawwa dan albarka Allah yai maka albarka ubangiji ya baku zaman lfy yaba ku zuriya saliha. Jin falon yayi shiru suka juya kan Heedah suga ita kuma ya ta dauki zancen aikuwa gani sukai bata nunfashi ............... Written by the 💅✨🌟DIVAS🌟✨💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira jibia. [1/16, 11:40 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍8⃣ Ga baki daya kanta sukayi banda Adeel wanda yai saurin tashi yabar parlour n mamy salati ta hau yi ita kuwa deelah sai kuka take tana jijjiga ta Daddy ne yai qarfin halin dakko ruwaw 💧 ya bama mamy ta shafamata nan take ta farfado tare da sauke wata ajiyar zuciya mamy ta rungumeta tana mata sannu, Zaheedah gabanta ya qara fadi Dan ganin ba mafarki take ba wani yawu ta hadiye da kyar har ta kware cikin tashin hankali da firgicin maganar da ji ta doki dodon kunnenta 👂 ta fashe da wani kuka 😢 😭mai ban tausayi tace, Don Allah kada ku takurawa yah Adeel kun San yayah Adeel bazai soni ba tunda ba qumarmu daya ba. Daddy yace haba Heedah kada kiji komi Adeel na sonki (Amira da gulmar tsiya tace haka ake son yana mata mugunta, Nafeesah tace to ke meye ruwanki a ciki nace nidai mu bisu mu gani 😜😘😃😀😛😉) Sai da suka mata nasiha mai shiga jiki sannan ta share hawayenta ta dago kanta a sanyaye tace ba kome daddy & mamy na amince zan muku biyayya. Dukkansu sai da ta basu tausai sukace Allah ya yi miki albarka. Tashi kutai.... Written by the 💅✨🌟DIVAS🌟✨💅 Aysha,Nafeesah Mazoji&Amira jibia [1/16, 12:18 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍9⃣ Kai tsaye sashen Goggo Heedah ta wuce ta fada kanta Goggo tasaka salati tace ke lafiyarki qarasa ni zakiyi banga tattaba kunne na ba 👂. Zaheedah cikin kuka tace Goggo in har kuka aura mun yah Deel to lallai kashe ni zaiyi 💀 Goggo tace in kinga kin mutu to dama lokacin 🕒 ki ne yayi dan haka so nake ki kwantar da han kalinki tunda dai kinga ba fasawa zaai ba kiyi biyayya kawai. Qamshin turarensa ta jiyo ai da gudu 🏃 ta shige daki ta meda qofa ta rufe 🚪 tana maida nunfashi. Shigowa yai a sukwane yana ta huci ya zube bisa sofa ya daura kansa bisa Goggo tace kai kuma lfy kk ta huci kamar wani zaki 🐆. Yace wai Goggo a rasa wacce zaa aura mun sai waccen kwailar yarinyar 👩 tace wace ce wai kk magana akanta yace wannan yarinyar mana diyar Mamy (Nafeesah ta kalle ni tace look at him, he don't even know her name ! Nace he knows her name he just don't want to call it out. Amira tace wai ko ya manta Goggo kakarta ce 👵 nace oho mishi). Goggo tace to ai sai haquri tunda manya suka yanke hukunci,baku da yadda zakui sai haquri. Duk wannan zancen dasuke yi Heedah najinsu ta qara fashe wa da kuka😭mara sauti ita yanzu ina zata sa ranta. Tana ta tunane2 har bacci 😴 ya kwashe ta........... Written by the 💅✨🌟DIVAS✨🌟💅 Aysha, Nafeesah Mazoji&Amira jibia (4 any comments or correction) 07032266308 [1/16, 12:50 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍1⃣0⃣ Bayan ya fito daga sashen Goggo kai tsaye gidansa ya nufa me gadi na Masa barka da zuwa amma ina hankalinsa yayi gaba ko jinsa bai yiba, ya shiga dakinsa ya fada bisa gado yana juye2 ya ma kasa baccin nan fa tunani yace salamu alaikum. Ace kamar shi yanda yake wayayye yayi karatu a Oxford,yana da kudi na nuna ma saa amma a rasa wadda zai aura sai qaramar yarinya in har ba mantawa yayi ba shekarunta 16 kenan fa. Yarinyar da tun tana qarama yake ganinta da hijabi shigar ta daga stands, Shanda, less, shi bai taba ganinta da qananan kaya ba, to taya zaai ta burge shi. Kai wlh su Daddy sun kwafsa mun, can kuma sai yai kwafa yayi dariyar mugunta 😁 yace yarinya zaki sani. Written by the 💅✨🌟DIVAS✨🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Junia. (4 any comments or correction) 07032266308 [1/20, 1:09 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍1⃣1⃣ Zaheedah abun duniya ya be ya dame ta da gaske bikin nan yinsa za ayi a yanda aka sa rana, yau saura One Week ta jawo wayarta ta kira best friend dinta. "Hello besty nah " Zainab Yahya Hassan tace Zaheedah na ya kk ya naji muryanki ya dashe haka kinyi kuka ko? Me yake faruwa um hum gaya man Zaheedah har kin sa na shiga damuwa" Ai kuwa kamar jira take ta fashe da kuka hada su sheshsheka Xeyy kin ji su mamy zasu hada ni aure da yah Deel kin dai san yanda ya tsane ni, baya so na kin san yah deel yafi qarfina ta yaya za ayi rayuwar aure a haka? Xeey tace haba Heedah kada ki karaya mana ki kwantar da hankalin ki irin wannan auren yafi danqo da albarka. Tace to dama ya zanyi ai dole nayi Haquri, xeey tace kada ki damu Allah ya tabbatar mana da abin da yafi zama alkhairi. To na gode xeey mu huta lfy OK bye bye. Written by 💅✨🌟DIVAS🌟✨💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira jibia. (4 any comments or correction) 07032266308 [1/20, 10:08 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍1⃣2⃣ ✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟 Daddy yasa an sake gyara gidan ango wanda dama baa dade da gama sa ba, an sake sabon fenti duk tayils din gidan an banbare an sa marble gidan sai sheqi da walwali wasu qayatattun fitulu da chandeliers yake. Daga Italy Daddy yayi order gadaje da kujeru saiti biyar da yake gidan Dakuna biyar ne parlour uku. An qayata mata parlours dinta yadda kasan wata fada komi Royal ko wane parlour da console mirror din shi. Mamy ce tai ordering kayan kitchen komai na kitchen duk wata na'ura da zata sauqaqa girki an sai ma Heedah ita. Har yau basu qara haduwa dashi ba don da taji qamshin perfume dinsa zata guda (kallon Amira nayi nace wai me yasa take gane qamshin perfume dinsa,tace oho Nafeesah tace to ku ina ruwanku mudai je zuwa) 😉 Tsaye take kitchen tana dafa ma Goggo magani jin qamshin perfume dinsa yasa ta rude tai waje da gudu ai kuwa suka gabza wani karo nan take tai baya2 zata fadi bai san time din da ya riqo taba jin shiru bata kai qasa ba yasa tai Saturn were idonta ai kuwa ta sauke su fes akan sa kallonta kawai yake yi can kuma kamar an tsikaresa ya ture ta gefe ya daure fuska ya mata wani kallo yace ke kk amince zaki aure ni ko, to wlh kiyi gaggawan fada musu su fasa.Daga kanta tayi tace yah kayi haquri bazan iya yi musu gardama ba kayi haquri. Wani mugun kallo ya watsa mata harara yace OK you want to marry me, you want to leave under the same roof with me right 👉 ok we shall see. Wlh zaki gane kurenki yai kwafa ya wuce sai huci yake kamar wani zaki ita kuwa sai hawaye take 😢 sai da ta gaji da kuka sannan ta qarasa dafa ma Goggo magazine. Wannan kenan Written by 💅🌟✨DIVAS🌟✨💅 Aysha, Nafeesah &Amira Jibia. (4 any comments or correction) 07032266308 [1/25, 8:56 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍1⃣3⃣ Biki yazo yan uwa duk yan uwa sun zo yan uwan Zaheeda dubu dari biyar suka hada suka kawo wa Goggo wai asai mata wani abu, Daddy yace ai an gama komai amma tunda haqqinta ne sun riga sun bata to asiya mata wani abu. An shiryo mata lefe na gani na fada lallai masu abu da abunsu wannan tsadadden lefe sai kace wadda za a kai wa diyar shugaban qasa. Biki yayi biki Mamy da kanta take shirya Amarya da qayatattun shiga da ga wannan zuwa wannan, shiga ta burgewa da qayatarwa amarya tayi kyau har ta gaji da kyau sai kace tauraruwa in ka ganta kamar ka sace ta ka gudu ta zama kamar furen flower dan kyau. Cikin zuciyar ta kuwa kamar ta fito saboda tsabar tsoro yau zaa hada ta da makashin to. Qawayenta su biyu kawai suka zo saboda su Kadai suka sani daga zeey sai Feedausi kurfi. Deelah dai ce ta gayyato friends dinta kamar ita ce amaryar su Baseera Umar Iro, saadatu Karfi, Zainab Ndagi, su Fateema Inde da dai sauran su. Su fatee sai shewa suke suna tsokalarta ita kuwa abun duniya duk yabi ya dame ta ta rasa ya zatai kawai sai ta fashe masu da kuka😭😭 ai kuwa nan suka hau lallashi da kyar suka samu tai shiru. Bayan sallar magriba aka zo daukar amarya kuka take Sosai gani take kamar baza ta qara ganin su ba kamar mutawa zatai. Da kyar aka samu aka banbareta da ga jikin mamy aka sata mota 🚗 suka tafi. Deelah ta miqo mata waya tace gashi mamy nason magana dake ta karba sai sheshheka take Mamy tace baki bar kukan ba kenan oya ki nutsu kiyi addu'oin dana baki kafin ku isah kuma kiyi na shiga gidan sannan ki shiga da qafar dama tace to Mamy Nah. Gida ne ba qarami ba babba ne ya hadu Fateema Inde sai santin gidan suke Zainab Ndagi ta gwale ido 👀 sai abun duniya take gani 😉. Gidan amarya kowa ya fashe an barta sai ita kadai tsuru a wannan makeken gidan sai kuma mai gadi da yake bakin gate. Jin motsin bude gate yasa yan cikinta juyawa dif ta dauke wuta. Jin qarar bude qofa 🚪 Yasa wata zufa karyo mata dan tasan yau ta Mutu..................... 🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨✨🌟✨ Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟✨💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Junia. (4 any comments or correction) 👇 07032266308 [1/27, 9:17 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍1⃣4⃣ Murda qofar yayi 🚪 ya shigo dakin daga kansa yayi ya ganta zaune duk ta wani takure nan take ya daure yace ke mi kk yi a room dina nan take gabanta ya fadi dama room dinsa ne? Ita ai bata sani ba tunda suka zo nan akayo da ita cikin hargagi yace am I not talking to you cikin in ina tace yah kayi haquri bansan room dinka bane. Wata muguwar harara ya wurga Mata yace to akwai room din ki ne duk cikin gidannan yace oya get out of my side before I remove your eyes from there socket, stupid kawai. Tashi tayi amma ta kasa tafiya saboda ya na tsaye bakin qofar bata hanyar da zata wuce. Ke wai wasa nake dake ne oya zoki wuce ta gefensa ta raba ta wuce amma sai da suka gogi juna ta wuce ta fito parlour nan ta rasa ya zatai kada ta shiga wani room din ya kuma cewa nasa ne kawai sai ta Samu kujera ta haye nan take kuwa bacci ya dauke ta. Fitowa yayi cikin pyjamas dinsa zai nufi kitchen domin hada coffee ya ganta a parlour ta wani duqunqune kan kujera yaja tsaki yayi wucewarsa ya gama abunda zaiyi yayi wucewarsa dakinsa......... Sai dai kuma mi koda yagama aikinsa sai bacci ya gagaresa sai tunanin heedah yake tashi yayi ya nufi qofa ya murda............... 🌟✨🌟✨🌟✨🌟🌟✨ 🌟✨🌟✨🌟✨🌟 Written by the💅 🌟DIVAS🌟✨💅 Aysha, Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction) 👇 07032266308 [1/30, 12:42 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍1⃣5⃣ Har ya je wurin kujerar kuma sai ya fara tunanin what the hell is wrong with me, what am I doing? To ina ruwa na da ita ne Kwafa yayi sannan ya juya ya koma dakinsa yayi kwanciyarsa. ****************** Da asuba ya tashi ya yo alwala ya fito yayi tafiyarsa masallaci har ya dawo bata tashi ba saboda gajiyar da tayi zuwa yayi inda take kwance ya sa qafa ya dan buge ta yace ke dama arniya ce ne bakya sallah? Cikin in ina tace yah deel bansan asuba tayi bane yace yanzu ai kin sani yayi wucewarsa daki. Ta dauki tsawon lokaci a tsaye don tana jin fitsari gaya bata san inda zata nufa ba ai kuwa sai gashi ya fito yace au baki tafi sallar ba kenan tace yah bansan toilet din ba . Tsaya wa yai kallonta sannan yace do you know that you are very stupid and I'm not going to tolerate your stupidity. Of all the rooms in this house yet you don't know how to get to a toilet. kwafa yy yace kafin na fito daga kitchen ki bace min daga sight yayi wucewarsa zai hada coffee. Ai kuwa ta nufi wata qofa ta shiga nan take ta sauke ajiyar zuciya da taga bedroom ne, ta shiga toilet tayo alwala tazo ta bude gyalenta tayi sallarta bisa carpet sai data gama addu'o'in ta sannan ta Kwanta bisa bisa carpet din ai kuwa sai bacci soboda ta gaji sosai....... Written by the 💅🌟✨DIVAS✨🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira jibia [1/31, 9:17 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍1⃣6⃣ Bacci tayi sosai don sai wurin 10 ta farka ta tashi ta shiga toilet taga sabon toothbrush tayi sannan tayi wanka ta fito daure da towel ta rasa to ina zata samu kayan da zata sa kawai sai ta maida kayanta tana tsakar zuge zip dinta kawai sai ganin mutun tayi ya shigo tai saurin dauko veil dinta ta rufe jikinta. Kwafa yy sannan ya wurga mata phone 📱 kawai yai tafiyarsa yana tunanin she's really a big villager daga shigarsa ta wani rufe jiki kuma wai da kayafa a jikinta. Kwaila kawai da ita. Ita kuwa tayi tsaye da phone a hannu ta rasa me zatayi dashi can taji an kira ta duba taga number n Mamy ai kuwa taji wani sanyi ta daga ta gaisheta Mamy tace ya kadaici tace Mamy nayi missing dinku wlh tace ai zaki saba tace yawwa Mamy kayana fa tace ki duba cikin closet zaki gansu tace wane room tace ko wane room akwai kayanki so ki duba tace na aiko muku da breakfast Don Allah kici nasanki da rashin cin abin ci. Tace zanci Mamy yaushe zaku zo tace zamu inshaa Allah tace Mamy deelah fa tace kufa bakwa rabuwa da shirme daga kwana daya sai kuma ta kama zuwa. Kin dai san halin yayan naku so you have to be extremely careful with him tace to Mamy Nah zan kiyaye. To Allah ya yi muku albarka. Suna gama waya ta bude closet sai kuwa taga kaya daidai ita ta dauka ta saka sannan ta dauko zunbulelen hijabinta ta saka ta fita palourn tayi hanyar da taga kamar dining room ai kuwa taga dainin cike da breakfast ta zauna tadan ci sannan ta tashi ta wuce dakin da ta kwana tayi zauniyarta ta kunna plasma din da ta gani ta gano CN (cartoon network) taci gaba da kallo don tana son cartoon. Shi kuwa ya cika yayi dam kamar zai fashe tsabar fushi don yarinyar ta bata masa rai sosai 😡.Tashi yayi ya nufi room din da take yana tunanin yau sai ta sani kuwa.............. Shin me ta masa? Guess Written by the💅 🌟✨DIVAS✨🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. [2/2, 7:24 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍1⃣7⃣ Kallon ta take Hankali kwance tun kafin ya Shigo qamshin perfume dinsa yai mata sallama ta dago da sauri cikin bugun zuciya ai kuwa sai gashi kamar wani zaki ya wurga mata harara yace ke wai wace irin wawiya ce ke ne? Cikin rawar murya tace yah me nayi yace kina tambayana me kk yi ba tun dazu na kawo miki phone dina ba me ya hana ki meda mun da kk gama. Tace yayah I'm sorry na manta. Ya kalli idanunta duk sun cuko da hawaye Yace ke kuma baki da aikin yi sai ba mutane haquri komi you are sorry. Nidai kinsan ba wasa nake da keba so kibini a hankali yayi kwafa ya juya yayi ficewarsa daga dakin. Kallon da batai ba kenan ta ci gaba da rera kuka ita batasan me yasa yah Deel ya tsane ta ba ita a tarihin rayuwarta kaf bazata iya cewa ga abin da ta taba yi masa ba hakanan dai ya tsane ta. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨. Kwanci tashi anyi sai da aka yi sati biyu da bikinsu sannan Mamy tace ta fara girki don kullum daga gida ake kawo musu tsakaninta da boss din kuwa ba kome sai hantara ba wata maganar arziqi dake hadasu shiyasa ma take wuni a daki in ta fito to saidai in abinci aka kawo. Wani lokacin haka nan zai shigo har bedroom din yai tai mata fada na ba gaira ba dalili. Shiga kitchen tai ta hada delicious lunch Fried rice with Ham & Hotdog (some may misunderstand Hotdog for a recipe made with dogs 🐶, so to avoid any misunderstanding "Ba da kare ake yi ba "). Ta hada juice dinta na watermelon 🍉 mai sanyi duk ta jera bisa dining table. Ta wuce tayi wanka tayi kwanciyar ta. Gogan naku ya shigo gida dama ya kwaso yunwarsa ya zauna bisa dining yana bude abinci yaji wani qamshi ya daki hancin sa tun daga kan yadda akayi garnishing abin cin yasan yau akwai banbanci yace to yau ko a restaurant aka siyo mana abincin . Yai serving din kansa ya kai lomar farko sai da kunnensa yai motsi dan dadi nan yaci gaba da nada shi kansa sai da yayi mamakin abincin da yaci don ba kadan bane. Ya dauko juice din watermelon Wanda yaji pic milk ga sanyi kai shidai alhmdllh in yaje gida sai ya tambayi Mamy ina aka sawo musu wannan abincin dan wannan tabbas ba daga gida aka yi shiba duk da Mamy ba daga baya ba wurin girki amma wannan saura kadan kunnensa 👂 ya katse. (so, what do you think?) Written by the 💅🌟✨DIVAS✨🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia [2/4, 10:52 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍1⃣8⃣ Sai datayi sallar magriba sannan ta shiga kitchen don tasan wuraren 8 yake dawowa ba abu mai nauyi tayi ba kawai Beef Macaroni soup sai desert din kuma tai Beef Tacos sannan ta hada zobonta wanda yaji citta ta jera bisa dining sannan ta debi nata taci ta je ta watsa ruwa tai sallar isha'i tayi shafa'i da wutiri sannan tai kwanciyarta. Shi kuwa yana can yana nadar girki shidai tunda yake bai taba cin girkin da ya masa dadi irin wannan ya ma mance ya tambayi Mamy ina aka siyo musu don in anbar kawo musu abinci ya ringa zuwa yana ci don bazai iya cin girkin yarinyar nan (dariya muka yi mukace tun yaushe kuma 😉) ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Haka suka kasan ce kullun tana masa girki mai rai da lfy ba tare da yasan ita keyi ba kullun yana nadar girki har wani tunbi2 ya fara baida matsalar abinci. Sunyi wurin wata daya da aure ranar wata Friday tayi mai breakfast yaci ya fita tun tana lunch taji marar ta na mata wani iri tai lissafi taga maybe yau period dinta zaizo aiko indai haka ne ta shiga tara bama uku ba don wani irin wahallalen ciwon mara take ga ba Mamy ita yau ya zatai a gaggauce ta gama hada lunch taje tayi wanka ta kwanta don zuciyarta ke tashi duk cikin symptoms din MP dinta kenan ta samu bacci yadan dauke ta bata farka ba sai bayan magrib shima wani gigitaccen ciyo ne ya tada ta. Ta kama kuka 😭ita Kadai tasan abinda ke damunta ji take qasanta kamar ya fado saboda azaba. Shi kuwa boss din sai wurin 9 ya shigo gidan ya watsa ruwa ya nufi dining yaga wayam ba komai. Yace to yau ya akayi kuma Mamy bata aiko da abinci ba har wurin 10 yace bari na kirata don na riga na saba da delicious food dinnan. Mamy ya kira sai da suka gama gaisawa sannan yake ce mata Mamy Nah yau ya aka yi baa aiko mana da abinci ba. Mamy cikin rashin fahimta tace wane abinci kuma. Yace abincin da ake aiko mana dashi tace to mu yaushe rabon da mu aiko maku da abinci tun two weeks da bikin ku. Yace Mamy wake mana girki kenan tace yana wuce Heedah kuwa tace ya akayi ne yace ba komi naga ba dinner ne bisa dining. Mamy tace to kuwa tabbas Heedah ba lfy ba tunda har batayi girki ba. Tace kaje ka ganin mun ita yace tohm ya kashe wayar sa yana mamakin dama yarinyar nan ke mani wannan delicious girkin lallai a gaisheta. Tashi yy don tuna aiken Mamy data ce ya dubo mata ....... Tun kafin ya shiga dakin yakejin nishinta kamar wacce ake fidda ma rai da sauri ya fada dakin............... 😉 Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟✨💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Junia. [2/4, 9:19 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍1⃣9⃣ Da sauri ya qarasa bakin bed din don hangota da yayi tana murqususu a bisa bed din sai nishi take. Yace ke lfy bata iya ce mishi komi ba sai nishin da takeyi. Ganin yarinyar mutane zata mutu yai saurin qarasawa ya dago ta. Ke wai me yasameki ne hankalin shi ya fara tashi ganin tana mimmiqewa. Ke kada fa ki mutun man ganin kamar bata nunfashi yasashi rudewa ya ciccibeta ya sata mota sai hospital 🏥. Emergency room aka shiga da ita doctors uku ne kanta sai da suka gama mata komai suka mata allurar bacci aka kaita dakin hutu. Wani doctor ne yace ma Yah Deel ya biyoshi. Sai da suka xauna sannan doctor n ya fara bayani. Wato yarinyarnan ba komi ke damunta ba illah MP. is not on common for women to have major problem during their period but her case is worst than we expected. Don haka zan baku shawarar a gaggauta yi mata aure saboda wasu matan da sunyi aure suke dainawa in ma basu daina ba da sun haihu inshaa Allah suke bari. That's all what I advise you to do. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Dakin da aka kwantar da ita ya nufa sai lokacin ya tuna ya kira Mamy ya sanar da ita suna hospital. Mamy duk ta rude tace kuna wane hospital ne. Yace Mamy yanzu ai dare yy kiyi haquri sai in Allah ya kaimu sai kizo tace wa zai kwana wurinta sai da yy dan jim sannan yace zan kwana kada ki damu. Mamy cikin mamakin dan nata tace to Allah ya bata lfy................... Written by the 💅🌟✨DIVAS💅🌟✨ Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. [2/7, 3:48 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍2⃣0⃣ Tun da sassafe su Mamy suka iso duk hankalinsu a tashe sai tambayar meya sameta. Mamy da taje bakin gadon ta riqe hannun Heedah sai Daddy dake zaune bisa kujera su Goggo kuwa suna zaune bisa carpet. Daddy ya kalli Deel ya ce wai me ke damunta ne. Gogan naku ba abinda ya fito bakinsa sai "Doctor yace a mata aure". Dukkansu kallonsa suka yi cikin mamaki. Mamy tai mai daquwa tace ungo nan. Daddy yace baccin auran da take dashi wani zaa qara mata. Goggo dai dariya tayi tace ku qalesa. Mamy tace ka fada mana meke damun ta. Yah Deel yace doctor yace wai MP ke damunta. Mamy tace oh ni yasu dama wai har yanzu bata bar wannan ciwon ba. Tace wai Goggo daman ba da anyi aure ake bari ba, Goggo tace ya danganta kuma bakya ganin baa dade dayin auren ba. Duk wannan abin da ake boss din ya tashi yy tafiyarsa gida domin yin wanka. Nan su Mamy suka wuni koda ta tashi da ciwon cikin ta tashi tasha kuka dakyar aka bata abinci taci ai kuwa sai amai nan doctor ya shigo dubata yace kada su damu ba sai an bata komi ba zasu samata ruwa. Sannan a samu ruwa masu dan zafi a sasu cikin bottle a ringa danna mata a mara. Godiya su Mamy suka masa sannan suka yi yadda yace. Sai da dare sannan ya koma ya qara yi musu ya jiki yayi tafiyarsa gida yy kwanciyarsa. Sai data kwana hudu a hospital 🏥 sannan aka sallame su. Kai tsaye gida aka wuce da ita. Shi kuwa ba abinda ke damunsa sai harkarsa yake. Abu daya yake damunsa rashin girkin ta har wata yar rama yy. Sai da ta kwana biyu sannan aka maida ta gidanta. Suka qara yi mata nasiha sannan suka wuce.................... ✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟 Written by the 💅🌟✨DIVAS💅🌟✨ Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. [2/7, 3:49 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍2⃣1⃣ Bayan tayi wanka, ta shiga kitchen dayake time din dinner ne kawai sai ta dafa chicken and peppers spaghetti ♨. Sannan ta hada ginger drink mai sanyi. Ta shiga bedroom tayi wanka sannan tayi sallah. Shi kuwa yana dawowa ya nufi bedroom dinsa yayi wanka ya gama shiryawa cikin pyjamas yafito ya shiga kitchen zai hada coffee kawai kamar ance yakalli dining aikuwa bai san lokacin da wani farin ciki ya cika shiba Wani qayataccen murmushi 😃😀ya saki yy hanyar dining din ya zauna ya fara buda food flacks wani qamshi ne ya masa sallama. Nan take yai hamdala ya fara nadar abincin son ransa, saida ya gama sannan ya qara gode ma Allah. Yy missing din delicious food dinnan. Ranar ya kwana cikin farin ciki. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Safiya nayi ta tashi ta shiga kitchen ta hada Egg Caldereta sannan ta kunna coffee maker sai da yy sannan ta sa a flacks ta jera mishi don ta lura yana son coffee. Tana tsakar gara dining din ya fito tai saurin duqawa ta gaishe shi ya amsa ba yabo ba fallasa ya wuce ya hau dining table ya fara niyar cin abinci. Ita kuwa daki ta wuce tana tunanin oh koma yace mata ya jiki... 🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨ Watan su biyu da aure zamansu kadaran kadahan yanzu bai mata wannan fadan sosai sai dai abinda baa rasa ba. Wata ranar Tuesday ya tafi wurin aiki ita kuma ta fito ta shiga kitchen saboda tana son ta gama da wuri. Ta daura girkin ta fito ta zauna parlour kafin ruwan ya tafasa. Dogon riga(english wears) ne a jikinta irin mai shape dinnan duk tabi jikinta ta lafe bust dinta dake cike yy gwanin ban shaawa sai hips dinta sun yi das cikin rigar. Shi kuma boss din dai2 time din ya dawo domin daukar wasu document din da ya manta. Kai tsaye ya shigo gidan zai nufi bedroom dinsa turus yy don ganin wata tsaleliyar yarinya zaune bisa kujera ta jingina jikinta alamar hutawa take ga kanta ba dan kwali gashinta har bisa cinyar ta anyi ma jelar gashin zane. Idonta rufe yake kamar mai bacci kallonta yake kamar yaga wata hallita daban a bangaransa kuwa baquwar halitta ya gani don shi rabonsa da ya ganta ba hijab tun kafin ta fara qirgan dangi ashe dama haka ta koma wow that's just wow Kasa qarasawa yy kawai ya juya ya koma office. Ko a office din kasa komi yy yana ta tunano yadda ya ganta. Can kuma sai yace what's wrong with me what's happening to me. I have to be extremely careful with this girl in ba haka ba zata birkita mun tunani........... Shin zai iya barin tunaninta kuwa?. 🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨ Written by the 💅🌟✨💅🌟 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. [2/10, 11:21 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍2⃣2⃣ Yinin ranar tunanin ta yake yi komai ya tsaya masa . Sai bayan zuhur prayer ya shiga gidan jikinsa a mace ya wuce bedroom din sa yai taking shower sannan ya fito ya nufi dining ya ci abincinsa mai rai da lfy. ✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟 Washe gari tunda qarfe goma sai ga su deelah da friends dinsu sunzo aiko nan suka hau hirar yaushe gamo da friends din ta. Feedausi ce tace wai matar yayah yanaga tunda muka zo kinqi cire hijab ne ko bakya son muga cikin ne ,Heedah ta harareta tace ke kika mun cikin ko ni bani da komi. Tace to amma mi ya hanaki cire hijab din tace ke nifa bana cire hijab dukkansu suka hada baki wurin cewa what!!!😳 kina nufin ko yayah na gida bakya cirewa. Tace ni wlh bana cirewa suka ce lallai ashe baki da wayau. Nan suka hau yi mata fada suna bata shawarwari yanda zata jawo hankalinsa. Tace ni zan ja hankalin yayah lallai ina da aiki. Zainab tace ai komin girman kan namiji da wani dagawansa mace ke biyar dashi don haka ki dage ba zama zakiyi ba. Deelah tace kuma cikin lefanki akwati biyu duk English wears ne don haka sai ki dage da saka su. Heedah tace anya zan iya saka kayan nan duk fa na yan iska ne dariya suka yi sannan Baseera tace kema ai sai kizama yar iskar tunda ko kinsa mai gidanki ne zai gani ko. Nan dai suka qara bata shawarar yadda zata jawo hankalinsa. Da suka tashi tafiya ta hada musu kayan make up da inner wears suka tafi suna godiya. Shin Heedah zata dauki shawarar su koko? Shin yayah Deel zai kulata kuwa? Ku biyomu don jin mai zai faru. Written by the 💅🌟✨DIVAS💅🌟 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. [2/22, 3:04 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍2⃣3⃣ Tun daga ranar Heedah ke saka English wears dinta wanda take ce ma na yan iska amma wani abun haushi da ta saka sai ta bi da zumbulelen hijab dinta ko tafin qafarta baa iya gani 😒(nikam nace to meye anfanin sakawar tunda ba gani yake ba😒) 🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟 Shi kuwa bangarensa baida matsalan abinci, ya cika cikin sa ya qara gaba abinsa sai kuma yawan tunanin yarinyar da yake yi amma in banda shi baya da wata matsala. xxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxx Bayan wasu yan kwanaki ya tashi ya shirya zaije office ya fito yy breakfast ya ga dining table wayam a cikin zuciyarsa yace to maybe ta makara ne ya dan zauna ya jira sai yaji ba motsi a kitchen ya tashi ya duba yaga wayam nan ma to lfy n ta kuwa. Da har yy hanyar fita sai kuma yace bari dai ya duba ta ya gani don ya rabu da ganin ta. Shiga dakin yy tare da sallama hango ta yy bisa gado duk ta fita hayyacinta da sauri ya qarasa ya aje briefcase 💼 ya nufe ta. Zama yy bakin gadon tare da cewa ke meke damun ki. Hannun sa ta kamo ta daura bisa marar ta tana wash wash yah mutuwa zanyi ka temaka mun pls wayyo Allah hannunsa take qara dannawa bisa marar ta duk sai tabasa tausai kanta ya shafa yace sannu bari na kira Mamy. Tashi yy ta kuwa qara riqe hannunsa dole ya zaro wayar daga aljihun sa sannan yy dialing No Mamy. Sai da suka gaisa tace ina Heedah ya ce Mamy gata nan ba lfy tace meke damunta yace maranta ne ke mata ciwo. Mamy tayi salati tace to Don Allah ka sa ruwan zafi a bottle ka runga danna mata a marar pls kafin nazo yace ok. Kitchen ya tafi ya zuba hot water a bottle sannan ya dawo ya ringa sa mata tana ta wani nishi kadan2 sai da ruwan suka huce sannan ya aje bottle din. Lokacin ta daina kukan sai wata zufa da take yi ko ta ina. Duk ta hada gumi gaya ta bata jikinta tashi yy ya hada mata ruwan zafi a bathtub sannan ya dawo ya dago ta yace zaki iya wankan da kanki shirun da tayi ne ya basa damar fara kiciniyar cire pyjamas din dake jikinta sai da ya gama cire wa sannan ya tsaya kallon halittar Allah qura mata ido yy kamar zai cinyeta jin yy shiru ne yasa tai qarfin halin bude idanun ta da suka qanqance don wahala ganin yana kallonta ne yasa ta qarfin halin jawo bargo ta rufe jikinta sai Shannan ya dawo dai2, ya maida kallonsa akan fuskarta................... Written by the 💅🌟✨DIVAS💅✨ Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia [2/23, 4:44 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍2⃣4⃣ Kallon fuskar ta yake wadda duk tayi ja saboda kukan da tasha sannan ya medo da kallonsa bisa 💋 dinta wanda suke ja sannan yan manya ne kadan. Ciwon da ya qara mintsino ta yasa ta saki wani sabon kuka sai sannan ya dawo daga duniyar tunanin 💭 da ya tafi. Daukar ta yy ya nufi bathroom din da ita, ya saka ta cikin bathtub 🛁 din sannan ya dauko sponge da shower gel ya fara mata wankan. Da aka zo wurin qirji kuwa hannu yasa zai ta kuwa riqe hannun tare da girgiza masa kai alamar ah ah. Ai kuwa ya tsuke fuska yace I'm your mate dallah remove your hands, daga temako ma. Kwafa yy sannan ya ci gaba da abunda yake. wanke mata su tass ita dai bata da tacewa don ciwon ya fara dawowa. Sai da ya kusan minti goma yana abu daya sai ya dauraye sai kuma ya qara zuba shower gel din ya kuma wanke wa. Jin abun nasa ba mai qarewa bane yasa ta sakin kuka mai sauti. Firgigit yy kamar wanda aka mintsina ganin tana kuka yasa shi dauraye ta for the last time sannan ya daura mata towel ya fito da ita. Mai kadai ya shafa mata ya bude closet ya dauko mata doguwar riga yasa ka mata yana qiqarin sauka daga gadon ne yajiyo sallamar Mamy ya amsa yana miqewa yace Mamy gamunan. Ai kuwa da sauri ta nufi dakin ta shiga tana cewa ya jikin nata yace da sauqi tunda tabar kukan yanzu. Yace Mamy ni zan fita Allah ya qara sauqi Mamy tace ameen sai ka dawo................. Written by 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. [3/1, 11:19 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍2⃣5⃣ Lokacin da ya dawo Mamy ta tafi gida, Kai tsaye dakin ta ya nufa domin ya ga yadda ta wuni. Kai tsaye ya tura qofar ya shiga tare da sallama kwance ya hango ta bisa bed din da alama bacci take yi, ya qarasa gaban gadon yana kallon fuskarta. Cikin bacci taji kamar alamun ana kallonta. Da hankali ta fara bude idonta har ta bude su ai kuwa four eyes 👀 suka yi tai saurin kulle idonta. don wata irin kunyarsa take ji yanzu, ya riga ya gama da ita. A hankali yace ya jikin bude idon tayi a hankali tace da sauqi yace Allah ya qara sauqi. Juya wa yy zai fita a hankali tace yayah juyowa yy ba tare da yace komi ba tace ka ci abinci Mamy tayi girki yana bisa dining. Kallonta ya qara yi sannan yace to na gode ya juya ya fita. Tayi mamakin ansa ta da yy din don ta zata baza ya kulata bama. Shi kuwa duk jin girkin yy wani iri bawai dadi ne baiyi ba kawai ya riga ya saba da delicious food din Heedah ne. Sai da ya kammala komai sannan ya kwanta yana ta tunanin surar Heedah, shi yanzu ya zai yi qara ganin ta ba kaya. Kamar an mintsine shi ya tashi ya nufi dakin Heedah ai kuwa daure da towel ya isko ta, tana qoqarin shiga bathroom amma duk jikinta a mace. Jin qarar bude qofar yasata juyowa ai kuwa ta gansa tsaye yana mata wani irin kallo tun daga sama har qasa yake kallonta kamar zai cinyeta. Kallon fuskar ta yy wadda duk tayi kalar tausayi nan danan ya daure tasa fuskar domin yasan abinda yake shirin aikatawa in ba daure fuskar yy ba baza ta basa hadin kai ba. Kallon fuskarta ya qara yi yace wuce muje na miki wankan.............................. Written by 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. [3/1, 11:20 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍2⃣6⃣ Ido ta zaro 👀 tare da kallonsa tayi rau2 da ido tace yah Don Allah kayi haquri, na samu sauqi zan iya yi da kaina pls. Qara hade rai yy tare da cewa ke nifa ba permission dinki nake nema ba salon Mamy tace bana kula dake. Oya wuce muje kafin na masge ki a wurin. Ba yadda ta iya hakanan ta shiga bathroom din don tana masifar tsoransa, shi kuwa abun nema ya samu dama haka yake so dd yake ji a cikin ransa zai qara murzar ta son ransa. Koda aka je wurin bathtub 🛁 din qin cire towel din tayi ta qanqame shi a jikinta. Tsaya wa yy kallonta yadda ta wani daddafe towel, murmushin mugun ta yy yace malama I don't have any time to waste, is better ki cire towel din ki shiga tub din kafin na cire shi da kai na. Cikin in ina tace to yy ka juya cikin hargagi yace will you remove that damn towel! Ai batasan time din da ta yaye towel din tayi wurgi dashi ba....... Written by 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. [3/2, 12:06 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍2⃣6⃣ Ido ta zaro 👀 tare da kallonsa tayi rau2 da ido tace yah Don Allah kayi haquri, na samu sauqi wlh zan iya yi da kaina pls. Qara hade rai yy tare da cewa ke nifa ba permission dinki nake nema ba salon Mamy tace bana kula dake. Oya wuce muje kafin na masge ki a wurin, kallon fuskar sa tayi ba alamun tausai yy wani kicin2 da rai. Ba yadda ta iya hakanan ta shiga bathroom din don tana masifar tsoransa, shi kuwa abun nema ya samu dama haka yake so dd yake ji a cikin ransa zai qara murzar ta son ransa yau zaiyi kwanan farin ciki. Koda aka je wurin bathtub 🛁 din qin cire towel din tayi ta qanqame shi a jikinta. Tsaya wa yy kallonta yadda ta wani daddafe towel, murmushin mugun ta yy yace malama I don't have any time to waste, is better ki cire towel din ki shiga tub din kafin na cire shi da kai na. Cikin in ina tace to yy ka juya cikin hargagi yace will you remove that damn towel! Ai batasan time din da ta yaye towel din tayi wurgi dashi ba................. Written by 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. [3/2, 12:44 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍2⃣7⃣ Idon ta rufe tana sauraren duk abin da yake yi da sunan wanka wannan ai ba wanka bane wuri daya yake ta wankewa for the last 20 minutes. Ita kuwa duk tama gaji, ga bata jin qarfin jikinta ga zaman da tayi cikin tub ga uwa uba yadda duk yabi yana jagwalgwala mata jiki. Yanda kasan ta fasa ihu haka take ji ba damar kuma tayi magana. Sai da yy mai isar sa sannan ya mata wankan ya fito da ita. Ya mata sai da safe yy wucewar sa abinsa ransa yy fari. xxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxx Har ta gama period dinta shi ke mata wanka a zuwan temako kuma safe da dare yake mata tun tana dari2 har ta fara sabawa da wankansa wani lokacin har bacci take yi cikin bathtub. 🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨ Zaune take a parlour tana kallo tana sanye da zumbulelen hijab dinta, sallama yy ya shigo ta amsa mai tare da yi masa sannu da zuwa. Kallonta yake yi har ya zauna bisa love seat din dake palourn. Ke zonan haka ya fada yana nuna mata gabansa tashi tayi ta qarasa gaban sa, kama hijab din yy ya cire nan take kuwa ta duqe qasa don sanye take da wata yar qaramar riga koda yake baza a kira ta da riga ba don ko hannu bata da shi sai kuma short shorts. Sai da ya qare mata kallo sannan yace tashi tsaye kuma hannun ki by your side. Ganin fuskar sa a turbune yasa tayi yanda yace amma ta runtse idonta. Yy kusan five minutes yana kallon kyakykyawar halittar ta sannan yace daga yau sai yau kada na qara ganinki da hijab in ba sallah zakiyi ba ko kuma in zaki fita but apart from that I forbid you to wear any hijab in this house. Sannan kuma kada kiyi tunanin saka Mayan kaya don daga yau sai yau in dai har kina cikin gidannan tohm English wears kawai zaki na sawa, hope you understand all what I said. Daga kai kawai tayi alamun taji yace to in kunne yaji jiki ya tsira. Dauko mun abin cina anan zanci. Ta miqa hannu zata dauki hijab yace doka ta fara aiki daga yau don haka tafi ki dauko mun hakanan. Ba Yadda ta iya hakanan ta tafi ta kawo mai. Tun daga ranar bata qara sa hijab ba sai dai zaman daki amma da ya dawo yake kiranta tayi mishi wani abun don dai kawai yaga shigarta.............................. Written by 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. [3/2, 5:13 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍2⃣8⃣ Bayan two weeks tafiya ta kamasa zuwa New York saboda suna so suyi ordering wasu engines, so yana so yaje yaga yadda suke in sun masa. Sai da ya gama shirin sa kaf sannan ya kira ta. Sanye take da crop top and shorts tayi kyau sosai har ta gaji da kyau. Sai da ya qare mata kallo sannan yace zanyi tfy ne zuwa New York but ba dadewa zanyi ba One Week ne kadai inshaa Allah. Tace yawwa yayah sai na tafi gida ko bata rai yace wane irin gida kuma kawai ki zaman ki ai aure haka yake. Tayi rau2 tace to yanzu ni kadai zan ringa kwana a gidannan yace I you don't have a choice. Ya juya tare da cewa sai Allah ya mun dawowa. Cikin kk tace to Allah ya bada Saar abin da aka je nema Allah ya kiyaye. Duk sai yaji tausayinta ya kama shi kamar ya juya ya rungumo ta haka yaji yadai dake yace amen. Daddy ne da shi Deel a gidan baya sai kuma a secretary n sa a gaba sai driver dake driving. Magana suke amma duk jikinsa wani iri yake ji ga faduwan gaba da yake ji. Daddy ne yace wai Adeel lfy nake ta magana amma kaman hankalin ka baya kaina gashi har mun iso airport din. Deel yace Daddy gaskiya gida zanje naga ko lfy don hankalina duk bai kwanta ba ga faduwar gaba tun da na baro gida kaman something is happening something must be definitely wrong. No Heedah is in danger I have to go back to her. Duk lokaci daya yai maganar kuma hankalinsa a tashe ganin haka yasa Daddy yace ma driver ya kaisu gidan Adeel din. Daddy ya shiga kwantar mai da hankali yana cewa ya ringa addua yanzu haka duk sharrin shedan ne. Heedah kuwa yana fita ta kwanta bisa kujera ta ci gaba da kukanta bata sai da ta kusa 20 minutes tana kk a haka taji alamun an bude qofar tasan shine maybe yy mantuwa ne daga ido tayi aiko abinda ta gani yy sanadiyar kadawar hanjin cikinta domin wasu qatti ta gani harsu uku suna nufota. Laa ilaa ha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin take karantawa. Lfy tace daya daga cikin qattin yace kai kunga hallita a wurin nan kuwa. Sai a lokacin ta tuna kayan dake jikinta ai kuwa ta duqe qasa tana kk tana roqonsu Don Allah suyi haquri su fita. Dukkansu dariya suka sa dayan qaton yace ke pretty baby in kinga mun fita gidannan to sai mun kwashi gararki yarinya dariya suka sake yi wadda tasa yan cikinta hautsinawa. Don Allah kumin rai wlh ina da aure don darjar Allah kuyi haquri. Dayan yace Allah yasa igiya ce kebin ki ba aure ba yau sai munyi yadda muka ga dama dake. Daya yace tun kafin kuyi magana na riga ku ni zan fara ta but hole dinta I bet she is still a virgin in that area tunda musulmai an haram ta musu. Ihu zaheedah ta saka jin abinda yace Don Allah kuyi haquri na shiga uku Don girman Allah kuyi haquri. Kanta suka yi gadan2 ganin da gaske suke yasa zaheedah sulalewa qasa sumammimiya. Daya yace good haka nake so daya yace ni banso ta suma ba naso naji ihun azabar da zatayi but in round dina yazo sai nasa mata ruwa tukunna. Dayan yace muyi abinda ya kawo mu fa. Kayanta suka fara cirewa yayin da daya Ya kwale wandonsa............................... Gudu suke amma gani yake kamar basa tfy ma. Har suka isa jikinsa rawa yake yi ganin gofar a bude yasa hankalinsa ya qara tashi. Dukkansu suka shiga gidan Adeel ne gaba tashin hankali Wanda baa sa masa rana. Zaheedah ya hango kwance tsakar parlour sannan............................................ To fa masu karatu ku biyo mu danjin shin kuwa wayannan qattin sunyi nasarar aikata abunda suka fada koko? Shin wayannan qattin su waye kuma meye alaqar su da shiga gidan Adele. Taku har kullun Aysha Mazoji. Love you all who loves ZAHEEDAH Written by 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. [3/6, 11:27 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍2⃣9⃣ Ganin wani qato akan Heedah yasa yy mutuwar tsaye shi kuwa Daddy baya yy da gudu ya fita wajen get din yana mutane ku temaka mana nan danan mutane suka taru aka shiga. Lokacin da suka shiga sun iske Adeel da secretary da driver na ta kokowa da qattin nan amma duk sun fisu qarfi. Ai kuwa mutane suka rufa ma gardawan da duka. Ganin haka ne yasa Adeel yaja Jikinsa ya koma wurin da Heedah take kwance kamar ba rai a jikinta. Ga jikinta duk rabi a bude. Rungumota yy yana wani irin kk mai ratsa zuciyan mai sauraro yana cewa pls Heedah don't die, I'm so sorry for whatever I have done to you pls wake up don't leave me alone in this damn world. Surutai yake kala2. Har aka kira police da ambulance 🚑 bai san wainar da ake toyawa ba yananan riqe da ita yaqi koda motsi mai qarfi. Police sun yi bincike kuma sun tambayi duk wani wanda ke wurin sun ce kuma in victim da husband din sun samu sauqi za su mata questions. Daddy ne yazo ya dafa shi tare da cewa Adeel ka dena kukan nan kabarma Allah innallaha ma'assabirin. Shi ma Daddy hawaye ne ke zuba daga idonsa Yanzu ka tashi mu wuce hospital 🏥 domin a duba lafiyanta. Kallon heedah yy sannan ya cire babban rigarsa ya miqa ma Adeel yace ungo rufeta ka tashi mu tafi. Adeel ya ansa ya rufe ta sannan ya tashi da ita ai kuwa yy baya zai fadi Daddy yay saurin riqosu ganin idanun Deel na wani juyewa yasa yai saurin amsar Heedah dake hannun sa. Jini ya gani duk ya bata inda suka tashi sannan gayanan yana ta zuba daga jikin....................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. [3/6, 11:27 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍3⃣0⃣ Jini ya gani yana ta kwarara daga jikin Adeel wanda ke qoqarin ruqo Heedah wasu daga cikin nurses din suka zo suka kama shi amma hannunsa gam a na Zaheedah yaqi saki. Ko a ambulance 🚑 dole aka sa musu bed daya don yaqi sakinta. Qoqarin tsaida jinin suke tayi wanda ke ta zuba har yanzu daga cikin Adeel. Ashe lokacin da suke kokowa da qaton nan ya luma masa wuqa 🔪 amma don tsabar qarfin hali ko a jikinsa ta Heedansa kawai yake. Har suka isa hospital 🏥 yaqi sakin hannun gaya yana loosing consciousness amma yaqi sakin hannun. Kai tsaye ER(emergency room) aka wuce dasu a tare domin yaqi sakinta. Sun sami nasarar tsayar da jinin amma yy losing blood da yawa shiyasa sai an qara mai jini. Nan Daddy yace a ebi nasa dan they share the same type of blood. Sai da aka iba har aka fara qara masa sannan Daddy ya kira Mamy yace su taho asibiti su duka, man danan hankalinta ya tashi duk ta rude sai da ya kwantar mata da hankali tace to Daddy waye bai lfy yace kedai kawai kuzo zan miki bayanin komi. Nan danan su Mamy suka iso asibitin. Daddy ya musu bayanin komi kuka suka hau yi wiwi sai da daddy ya musu nasiha sannan amma Mamy sai hawaye take tace amma dai Daddy ba abunda suka ma Zaheedan ko yace har yanzu ba sumin wani bayani ba dai. Ita Mamy Heedan ta take ji duk na Adeel mai sauqi ne indai heedah lfyn ta qlw. Sai da aka gama musu komi sannan Aka kaisu resting room wanda room din yanda kasan dakin gida bed din ma king size bed ne yadda su biyu zasu hau tunda har yanzu yaqi sakinta aka dora mishi ledan jini ita kuma wasu computers ne aka mammamanna mata. Doctor ne kema su Daddy bayani cewa ta shiga yar qaramar coma state saboda firgicin da qwalwara ta samu a lokaci daya shi yasa ta daina functioning properly but any time zata iya farkawa sai kuma ...................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/7, 2:35 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍3⃣1⃣ Mamy ce tai saurin katse doctor din wurin cewa ita Heedan fa Hope ba abinda yasame ta yace mun sa doctor Amina ta diba ta kuma cikin yardar Allah basu mata komi ba. Wata ajiyar zuciya Mamy ta sauke sannan tace Alhmdllh ai komi yazo da sauqi tunda basu mata komi ba. Daddy yace mun gode sosai Doctor. Kwanansu biyu duk ba mai wani motsi cikinsu sai Adeel dake in and out of consciousness amma heedah shiru kk ji. Suna samun kula sosai don har wanka ake musu da towel Mamy ta ma heedah Daddy kuma yama Adeel. Yan uwa da abokan arziqi kuwa kullum cikin zarya suke kullum asibitin cike yake da jama'a kamar zai tsage. Friends dinta suma suna ta zaryar ganinta su Zainab,Feedausi,Elherm,su Baseera dadai sauransu. ✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟 Bayan sati daya Mamy ce zaune a gefen Heedah tana gyara mata kanta wanda duk yy buzu2. Adeel ya fara motsi wanda yaja hankalin Goggo dake saman carpet. Tace Adeelu kuwa motsi yake da yake haka take fada masa ko tace masa Adali. Salati suka ji yy sannan kuma yy wata zabura tare da kiran Heedah yana qoqarin tashi Mamy ta riqesa wani malatsi naga ta danna ta side dinsa nan danan sai ga doctor ya shigo. Tace yawwa Doc ya tashi ne amma yana yunqurin tashi ne. Doctor ya kalli Mamy yace Hajiya me ya fara fadi da ya farka tace salati yy sai kuma Heedah da ya kira yace okay. Kama Adeel yy wanda har yanzu yake ta yunqurin tashi yace Adeel sai da ya maimaita kusan sau uku amma Deel bai kalle sa ba can wata dibara ta tazo masa yace Heedah da sauri Deel ya dago ya kalleshi. yace kana neman heedan ka ne ya daga masa kai da sauri yace tohm gatanan kusa da Kai amma kabi a hankali bata da lfy kamar Yadda kaima baka da lfy. juyawa yy tare da matsawa kusa da ita a hankali......................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/7, 2:35 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍3⃣2⃣ A hankali ya isa inda take kwance kamota yy ya rungume tare da sakin wani kk mai ban tausayi. Heedah pls forgive me come back to me and and and.... Kasa idawa yy domin kkn da ya kwace masa. Mamy kuwa sai hawaye domin tausayin yaran nata ana haka Daddy ya shigo ya samu wuri ya zauna yana kallon yaran nasa cike da tausayi. Ganin Mamy na kk yasa ya tashi ya ja ta suka fita yana bata baki har ta dai na kkn sannan suka koma dakin. Lokacin da suka shiga dakin Adeel yy bacci duk hawaye a fuskan sa sannan daga gani kasan restless sleep yake. Ga kuma Heedah ya rungume gam a jikin sa kamar wani zai kwace masa ita. Sai ajiyar zuciya yake yi. Mamy tace ni dama na san Deel yana son Heedah kawai kalar soyayyar sa kenan. Daddy yace ni fa ina ganin kamar ma bai gane yana sonta ba ne. Mamy tace haka ne Allah dai ya basu lfy sannan ya shirya tsakanin su Haka suka kasance har kwana biyu kullum yana liqe da ita ko da kuwa barci yake aka dan taba ta za kiga yy saurin tashi ya riqe ta gam. 🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨ Kwance yake ya rungume ta yana shafa lallausan gashin kanta haka yake kullum indai idonsa biyu to tana jikinsa yana shafar Sumar kanta. Tunanin rayuwarsu yy tun yarintar Heedah har kawowa yanzu. Tuno asalin fara rashin su yy............ Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/9, 9:01 AM] My Luv: 💏💍ZAHEEDAH💏💍3⃣3⃣ FLASH BACK 10 YEARS AGO He was around 18 ita kuma Heedah a lokacin tana da shekara 6 zaune take bisa cinyar sa suna kallo a parlour tare da Mamy. Deelah ta matso kusa dashi tace yayah wai kullum sai kai ta daukar Heedah amma baka dauka nah pls ka daukan nima. Yace tab to ita ai matata ce ko budan bakin Heedah sai cewa tayi ni ba matanka bace kaga mijina can ta fadi tare da nuna masa mutumin dake jikin screen din TV plasma da suke kallo. Shaheed kapoor ne ke ta indiyan cinsa abunsa. Wani irin abu yaji kamar an watsa mishi wuta a zuciyansa. Sauke ta yy daga bisa cinyarsa yace yanzu ni bakya so na kenan tace ina son ka mana. Yace to shi wancan din fa tace shi kuma mijina nn dif yy yana kallonta yana jin wata irin tsanar shaheed kapoor wanda shine Best actor n shi amma nan take ya fice masa arai dan Heedah tace shi ne mijinta ba shiba. Tun daga lokacin ya bar sake mata kullum sai hantara.............. END OF FLASH BACK Hawaye Deel keyi yana tuna yadda take mishi sloppy kisses da yadda take qaunar ya ringa blowing mata raspberries kiss yanda take qelqelan dariya in yana mata ko in yana tickling bayan wuyanta she's very ticklish in that area. Ya tuno rayuwarsu kaf ta jin dd amma tun daga tym din da tace tana son shaheed duk abubuwa suka dagule. Sai yanzu yy realizing that he loves Heedah he really loves 💘 her. Qara matseta yy a jikinsa yana kk yana My Heedah come back to me I love you, I really love you and I don't want to lose you again plsss. Sanbatu ya fara Heedah wlh ina son ki tun kafin in san meye so, Heedah ashe kishin ki ne yasa na ringa yimiki mugunta heedah please wake up i love you. Bakinsa yakai kan goshinta ya mata kiss tare da fadin i love you sannan yy ma idonta guda sannan ya ma gudan idon sannan ya ce I know you can feel this ya ma hancinta sannan yana hawaye yace and this ya hade bakinsu ya fara tsotsa.......... Computer dake monitoring vitals dinta ne suka fara wata yar qara d d d d d d tun sunayi a hankali har suka fara qara sosai. Sai a lokacin ya dawo hayyacinsa ya dago kansa..................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/6, 8:38 PM] Aysha Mazoji: [3/17, 8:24 AM] My Blood: [3/11, 9:57 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍3⃣7⃣ Masallacin asibitin yaje ya gabatar da nafila ta gode ma Allah sannan yai sallar asuba yana ta adduan Allah ya qara bama Heedah n sa lfy ya kuma sa ta so shi kamar yanda yake son ta. Sai wurin bakwai saura yabar masallacin ya nufi dakin dai dai su Goggo, deelah, da twins da Daddy sun iso tun daga nesa yake kwala musu kira. Jin ana kiran Daddy yasa su tsayawa tare da juyo wa ai kuwa Adeel suka gani yana ta washe baki alamar yana cikin farin ciki. Yana qarasowa wurin su kawai ya rungume Daddy. Daddy n ma riqesa yy don yasan ba banza ba wannan murnar. Dago kansa yy yace Daddy Heedah Nah ta farka har tayi sallah Daddy yace Allah to Alhmdllh mun gode Allah. Deelah kuwa da yan biyu kwasawa sukayi da gudu cikin dakin. Adeel ne ya bi bayansu shima da gudu don yasan ba hankali ya ishe su ba suna iya fada mata. Ai kuwa yana shiga yagansu samanta. Ita kuwa ta ga yan uwanta sai murmushi take don hayaniyar su ta tashe ta. Tsawa ya daka musu yace ba kuda hankali ne qarasa mun ita kk so kuyi oya ku daga mun ita maza. Cikin mamakin furicin sa tare da sanyin muryanta tace yah Adeel ka barsu gaisawa muke fa. Daure fuska yy yace gaisawar kuma sai an wani hayeki. Mamy tace to sarkin fada in ka gama sai ka ba mutane wuri su gaisa. Daddy ne da Goggo suka qaraso wurin gadon suna mata ya jiki ta gaishe su suna Allah ya qara sauqi. Daddy yace ni kuwa Mamyn yara tun da ta tashi kin kira Doc. Mamy tace ni wlh na ma manta ganin lfy n ta qlw yasa banyi tunanin kiransa ba. Daddy yace kudai mata da wauta kk wlh kawai kuma daga ganin ta tashi qlw shine sai aqi kiran Doc. Wani button ya danna baayi minti biyu ba sai ga Doc ya shigo dakin. Sai da suka gaisa sannan yace dama yanzu nake shirin zuwa yima Deel dressing, yace hope ba wata matsala. Daddy yace ba matsala kawai Heedah ce ta farka tun wurin daya na dare. Da sauri Doc yace to Alhmdllh hope dai lfy ya kalli Heedah wacce take zaune bisa bed din Adeel ne ya zauna kusa da ita ya wani jawota jikin sa. Ita kuwa duk kunya ta lullubeta kamar ta shige cikin qasa haka taji. Mutsu2n kwace jikinta take amma ya qara riqe ta gam sai ta haqura tai lakwab a jikinsa. Mamy tace ni bansan randa yaron nan ya koma mara kunya ba wlh. Doc yace hajiya yy missing matan sa ne sai a hankali zai warware . Yace yawwa hajiya yimin describing yanda ta tashi da kuma maganar da kk yi. Nan Mamy ta gayamasa komai har da sallan da tayi. Yace Alhmdllh komi yazo a sauqi No need ma taga psychotherapist tunda har zata iya discussing din incidence din. Doc yace yanzu koda yaushe zaa iya sallamar ta sai shi kuma Adeel sai yadan qara koda sati biyu.................... ............ Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/12, 6:32 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍3⃣8⃣ Saurin kallon Doc yy don jin Heedah n sa zata tafi ta barsa yace wlh Doc qafarta qafata don baza ta tafi ta barni ba ai nama fita samun sauqi. Doc ne yy murmushi yace I was just joking dama tare zan sallami love birds. Zama yy kusa da Heedah tare da ruqo ta Doc ne yace zan maka dressing yanzu yace ok. Kayan aiki ya dauko aikuwa Adeel ya wani cusa kansa a wuyanta ya ja numfashi nan danan hancin sa ya cika da wani daddadan qamshi wanda yake natural a jikin Heedah. Ita kuwa Heedah jin yana mata nunfashi a wuya yasa duk tsikar jikinta duk ta tashi tana jin wani iri a jikin ta ga kuma kunyar su Daddy da take ji sosai dan ma ba ta side dinsu take ba. Doc yana ta mishi dressing shi kuwa sai lumshe ido yake yi can ya bude idonsa ya kalli wuyanta yaji ya burge sa kawai sai yasa harshen sa ya lasa wuyan tun daga sama har qasa. Wani irin yarrrrrrr taji tun daga forehead dinta har toes don jin wani soft, warm and wet abu a wuyanta. Shi kuwa da ya gama lasan wuyan ta sai ya ci gaba da kissing din wuyan ta. A hankali wata kasala ke saukar mata ta shiga wani yanayin da bata taba shiga ba, ga kuma mamakin yah Deel da take yi tunda bai taba mata haka ba to kodai wani abu ya samu kansa tun da ba haka yake mata ba. Daga kanta tayi don taga in ba wanda yake kallonsu, su Mamy ta hanga sai fira suke yi Doc kuma yana ta aikin yima yah Deel dressing. Takai kallonta ga yah Deel wanda ke ta kissing wuyanta ai kuwa four eyes 👀 suka yi da sauri ta runtse idonta dan wata irin kunya da taji. Shi kuwa shi kuwa ganin haka dama Doc din ya gama mishi dressing din ya kuwa samu earlobe dinta ya ciza. Da sauri ta bude idonta tare da cewa na shiga uku da qarfi. Su Mamy ne suka yi saurin nufo wurin suna lfy me ya faru ..................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/17, 8:24 AM] My Blood: [3/9, 1:08 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍3⃣5⃣ Sai dai kuma brain dinta ya tuno me ya faru da ita so firgicin tunanin da tayi shiyasa tayi hyperventilating har ya kaita ga suma . So yanzu zanyi mata allura ne 💉 wanda zaisa brain din ta ya samu hutu. Sannan kuma in an dan kwana biyu akwai buqatar taga psychotherapist doctor. Yace amma wannan ko mamanta in muka bata instructions zata iya yi mata. Saboda maybe in ta warke ta fara tsoran maza in ba wanda suka shaqu ba. Kuma mu ba muda mace doctor n psychotherapy. So sai mamynta tayi mata. Daddy yace to ba kome Allah dai ya bata lfy suka amsa da ameen. Bangaren police station 🚨kuwa an tuhumi mutanen da suka so lalata rayuwar Heedah. Sai da suka bugu sannan sukace su da niyyar sata suka shiga gidan don basu san ma yana da mata ba. Sosai suka bugu don duk an karya musu qafafuwa. Sai da Daddy yaje sannan yace su dai sun yafe tunda Allah ya tsare basu mata komi ba. Police dinne suka ce sukuma sai sun kaisu court saboda bata gari ne barinsu cikin jamaa hadari ne. An kaisu court an yanke musu hukuncin 20 years of imprisonment and hard labour. Bangaren Heedah kuwa sai da ta wuni tana bacci sannan ta dan fara motsawa. A hankali ta fara bude idanunta lokacin wurin qarfe daya na dare jin mutun a jikinta yasa ta kai dubanta kansa wanda duk yabi ya matseta gam. Motsi taji cikin dakin ta daga kanta Mamy ta hanga tana sallah. Sai da ta bari ta sallame sannan tace Mamy Nah a hankali. Mamy ta dago ta kalli gadon ganin idon Heedah a bude yasa tai saurin tashi ta qaraso wurin ta. Heedah a hankali ta zare jikinta daga na yah Adeel sannan ta rungume Mamy tana hawaye ita ma Mamy n hawaye take zubarwa. Sai da suka yi kk sosai sannan Mamy ta share mata hawayenta. Mamy ta dago tace hope dai ba abunda ke miki ciwo . Heedah ta girgiza kai tace ba abunda ke damuna sai kuma hawaye Mamy tace lfy Heedah cikin kk tace yanzu Mamy shikenan sun bata mun rayuwa Mamy yanzu shikenan...... . Mamy ta rungumota tare da cewa Heedah Allah ya kare ki daga sharrinsu basu maki komi ba kinji share hawayen ki. Heedah ta dago da alamun mamaki tace Mamy basuyi......mamy tace basu miki komi ba nan take ta mata bayanin komi tun farko har qarshe nan danan wasu kukan ya kwace mata. Mamy tace lfy kuma tace yanzu Mamy yah Adeel ya samu sauqi Mamy bana son in rasa yah Adeel saboda Mamy shine sanadiyar fitowata daga duniyar mafarki n da na tafi Mamy lokaci daya naji I can feel his presence in my mind, I feel him wherever I am.... Kk ne ya qwace mata. Mamy taqara rungumota tace karki damu ya samu sauqi kinji ki daina kk kada ki jama kanki wani ciwon kinga Doc ya ce your brain needs some rest don haka ki dainah kk kinji.............. Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/9, 1:37 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍3⃣6⃣ Sai da Mamy ta lallasheta har tai shiru tukunnan Mamy tace yanzu ba inda ke miki ciwo dai ko tace babu. Tace Mamy kwanana nawa a kwance Mamy tace two weeks kenan tace aiko bari na tashi na fara ramuwar sallolin da nayi missing. Mamy tace anya kin iya tace Mamy zan iya mana ai ba inda kemin ciwo mamy tace to ki bari na hada miki Tea 🍵 in kk sha sai kiyi sallar amma ta kwana daya zakiyi gaskiya don karki wahala da yawa. Tace to Mamy. Sai da tayi brush tasha tea 🍵 din sannan ta tashi tayi sallar ba ita ta gama har asuba tayi sallar asuba sannan ta cire hijab din dan kuwa duk ta gaji jikinta duk ya mata nauyi. Mamy tace kinga abunda nake jiye miki ko kinyi two weeks a kwance sannan daga tashinki kin hau motsa jikin ki. Maza je ki kwanta. Kallon gadon tayi tace Mamy tare da yah zan kwanta. Mamy sake baki tayi tana kallonta ta mata daquwa tace ungo nan, zaki wuce ki kwanta ko sai ranki ya baci da duk bakisan tare kk kwana ba sai yanzu dalla maza ki kwanta kada na bata miki rai. Can qarshen gadon ta kwanta duk ta wani makure kamar zata fado ita dai Mamy na ta kallon ikon Allah. Sai da bacci ya dauke ta sannan Mamy ta matsa kusa do Adeel ta tashe sa yy sallah do salati ya farka tare da laluben side dinsa jin wayam yasa shi saurin bude ida nunsa can ya hangota qarshen gado ta makure. Saurin matsa wa yy kusa daita ya rungumota yy kissing forehead dinta. Mamy tace in ka gama rashin kunyar ka sai ka tashi kayi sallah. Tace Heedan ma yanzu ta gama sallan ta kwanta da sauri ya kalli Mamy yace Mamy da gaske Heedah Nah ta tashi har tayi sallah Mamy tace to qarya zan maka ne. Qara rungumeta yy jikinsa Mamy tace wai bazaka tashi ba sai na mangare ka ko. Tashi yy cike da farin ciki Heedah n sa ta tashi yau zaiji muryanta yau zai gaya mata feelings din shi akan ta ........................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/17, 8:24 AM] My Blood: [3/13, 12:58 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍3⃣9⃣ Yah Deel ne yy saurin cewa ba fa abinda nai mata. Mamy tace innalillahi yanzu har a bisa gadon asibitin ma muguntar ta kk. Mamy wai wa yace miki wani abu na mata ba abinda fa na mata. Mamy tace ai yarda kayi saurin amsa maganar yasa na gane cutarta kayi, wlh kaji tsoran Allah. Ko da dare yy sai da aka yi drama wurin kwanciya don tace ita tace baza ta kwana kusa da shi ba dole Mamy tace dawo wurinta tunda har ya fara mugun tar ta. Baiji dadin rabasu da Mamy don those days da yy spending tare da ita ji yake kamar bazai iya bacci ba sai juye juye yake. Sai da ya tabbatar da sunyi bacci sannan a hankali ya sauko daga kan bed din yaje a hankali ya dauko Heedah a hankali ya maida ta bisa gadon. Qura mata ido yy don ta masa kyau sosai suman ta daya dan kwanto bisa forehead dinta ya sa hannu ya saqe mata bayan kunne sannan ya kissing forehead da yan lips 💋 👄 nata sannan ya musu addua. xxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxx Tun asalatu ta tashi tayi mamakin ganin ta bisa don tasan a wurin Mamy ta kwanta. Kallon face dinsa tayi bacci yake yi hankali kwance kallonsa take don ya mata kyau he is more handsome when he's sleeping and relaxing alamun baya tare da stress. Lips dinsa ta kalla yan yala2 batasan lokacin da takai hannun ta bisa lips nasa ba, thumb dinta tasa tana zagaye lips dinsa sai kuma ta cire hannun. Can kuma ta qara aza hannun tun daga forehead dinsa ta fara shafa shi har kan hancin sa, lips nasa daga nan kuma sai jaw dinsa Wow he has strong jaw ta fada cikin zuciyanta. Kallon qirjinsa tayi wanda yake sanye da singlet, kallon qirjin take yanda yake da fadi sosai hannunta takai cikin singlet dinsa kuma sai ta tsaya to wai meke damunta ne da take ta taba sa tunanin da take yi kenan (nidai nace yau Heedah kwartanci take ji 😜lol) Bisa cikin sa ta aza hannuwanta Wow he really has a tough stomach matsa wa tayi da hannunta bisa six packs dinsa wow ga abs da sauri ta Kalli fuskan sa aikuwa gani tayi sunyi four eyes 👀 wanda yasa yan hanjin cikin ta kadawa ............................................. Taufa Heedah na kwartanci an kama ta yaya take ne 😏 Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/13, 1:43 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍4⃣0⃣ Don Allah kayi haquri yah Adeel Don girman Allah kayi hqr bazan qara ba Allah sai hawaye Shar2. Damn why do you stop Pls continue manah. Kallon sa take tace nidai Don Allah kayi haquri bazan qara ba Allah. Yace ok zan haqura but akwai condition you have two options ma kuma dole kiyi daya daga ciki. Yace kina ji ko daga kai tayi yace yawwa either ki ringa yimin abunda kk mun yau na kwana 20 ko kuma na rama duk abunda kk mun har kwana 20 kuma safe da dare. Don haka zabi wanda ya miki. Don Allah yanzu baza ka haqura ba. Yace Allah bazan haqura ba kawai ina bacci kizo kina taba mun jiki kawai sai na haqura ni yanzu kinga ma kinyi dis virgining dina tunda wata mace bata taba touching jikina ba. Na shiga uku ta fada tace wlh yah nan kawai na taba ta fada tana nuna masa da hannu. Yace oho miki nidai zaba tayi shiru yace ok ni zan ringa miki koh da sauri tace ah ah nidai yace ok second option din kenan. Well as you wish Amma duk inda kk taba sai kin ma wurin hot kiss. Da sauri tace wlh yah ban maka wannan ba wlh. Yace to ni kuma haka nake so. Tace don Allah fa nace yace ni kuma a matsayinki na mata ta ni na baki umarni in kuma baza kiyi ba to wai tsaya ma yaushe muka fara musu dake ne. Mamy su kaji tana wai yau ku baza kuyi sallah bane kk ta wani qus2. Tashi yy tare da fadin end of discussion the decision is made, and this case is closed. Ya wuce masallaci. A sanyaye ta tashi ta shiga bathroom tayo alwallah sai tunani take wai mema ya ja mata taba sa gayanan ta ja ma kanta. Doc na shigowa tasa rigima sai an sallame ta ita ta gaji da zaman asibiti nan. Doc yace dama yy niyyar sallamar su yau tunda duk suna lfy. Adeel ya rada mata good work dama kinga we need some privacy ko ya fada ya na daga mata gira. Nan danan tace to Doc to ko zaa bari sai nan da two days. Yah Adeel yace me zaiyi in ba dariya ba ............................................ Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/17, 8:24 AM] My Blood: [3/15, 7:36 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍4⃣1⃣ Doc ne yy dan murmushi yace what makes you change your mind this quickly. Heedah tayi rau2 da ido tace hakanan. Doc yace ai kun samu sauqi zaa sallame ku Adeel ne zai dawo nan da two weeks don mu yi masa check up. Adeel kuwa sai murmushi yake tayi abinsa. Sai wurin shabiyu aka sallame su kai tsaye main house din aka nufa da su don Adeel yace baya son wancan gidan soboda yana tattare da Bad memories. He just wants to start afresh. Suna isa gida Heedah ta shige dakinta na da domin tayi taking bath. Sai da tai spending kusan one hour kafin ta fito daga bathroom din. Kai tsaye kan stool din mirror ta zauna mai Kadai ta shafa sai yar powder da wet lips. Tana tsakan shafa humra taji an bude qofan dakin. saurin juyawa tayi don taga waye. Ajiyar zuciya ta sauke da taga Deelah ce. Kusa da ita ta matso tace yawwa matar yayah a shafa humrar nan ko ina don yayah yayi qamshi da kyau. Heedah ta wurga mata harara tace anqi din ni don inji dadin jikina nake sakawa wlh, tace kyaji dashi dai ni yanzu duk me zaki fada mun ai na gama yarda, a hospital kina ta wani lafe wa a jikinsa yanzu ki wani ce wani ba yaya kk sama wa ba. Rau2 tayi zata yi kk don jin sharrin da Deelah Ke mata tace wlh ni ban wani lafe a jikinsa ba tace nidai yimin shiru ga friends nan bisa hanya don munyi waya dasu nace an sallame ku so, suna bisa hanya ki sauri ki qarasa. Har ta juya tace yawwa yayah ma yace in gaya miki ki tafi ki yi aikin ki wanda kukayi magana. Zaro ido tayi tace don Don Allah haka yace miki? Eh mana haka yace tace to yanzu yana ina ne tace nidai lokacin da ya fada mun yana dakin Mamy amma haka yace ki same shi dakin sa tace na shiga uku deelah ta kalle ta tace lfy har zata fada mata kuma sai tace ba komai don wannan sirrin su ne bai kamata ta gayawa kowa ba. Bayan Deelah ta fita sauri tayi ta saka kayanta wata jar doguwar riga ta saka yy mata kyau sosai. Ta fara tubke gashinta ta ji an bude qofar tun kafin ma ya shigo qamshin perfume dinsa ya mata sallama. Juyawa tayi suka kuwa hada ido............................................. Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/15, 9:15 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍4⃣2⃣ Yah Adeel ya qaraso yace bana ce Deelah ta gaya miki kizo ba tace yah wanka nayi kuma ni wlh na gaji duk jikina ciwo yake. Yace eyya my baby zo na miki tausa tace ah ah na gode. Zuwa yy ya zauna bakin bed yace zo na tubke miki kan. Yah ai baka iya ba yace wa ya gaya miki do you know that when you are a kid I use to flat your hair. Zaro ido tayi tace kai yayah yace wlh ko zo ki zauna ki gani. Gabansa taje ta zauna qara matso da ita yy har ya hada jikinsu sannan ya kama gashin yana kitse mata. Taji dadin kwanciyar kuwa har wani lumshe ido don tana son a riqa taba mata gashin ta. Da qarfi aka bude qofar Deelah ce da tawagar friends dinsu suka shigo sai surutu suke. Turus suka yi don ganin Yah Adeel a dakin don basuyi zaton yana ciki ba. Da sauri Heedah tayi niyyar tashi amma ya riqe ta tare da cewa lfy. Kallon su yy yace ku bakwa sallama ne nan take Rahma l saeed tace yayah ayi haquri ba musan kana ciki ba amma in mun sani wa zai kawo mu muga soyayya. Dan murmushi yy don yasan Rahma duk da baya shiga harkar friends dinsu mama ita ya Santa sosai ga dan banzan surutu (take note Rahma). Tashi yy tare da kissing forehead dinta tare da cewa to uwar surutu zan fita amma don Allah kada ki cika mata kunne da magana kada ya ja mata ciwon Kai pls. Yy ficewarsa. Dukkansu suka yi kanta kowa da abinda yake fada Rahma ce tace ke dallah kice an gyara kenan Heedah tace me aka gyara ni fa bana son surutunnan naki. Rahma zata qara magana Umma Salma kaita tace to yar sa ido ina ruwanki ne wai ne. Rahma tace kash har yah ya fita na manta an aiko ni wurinsa wlh Heedah tayi saurin cewa wa ya aiko ki wurinsa. Tace wlh wata ce wadda ke matuqar qaunar sa ai bata san lokacin da ta kai mata duka ba tare da cewa wace yar banzar ce wannan. Rahma ta kwashe da dariya tace wlh kina son Yah Adeel tunda har kina kishin sa. Runtse idonta tayi tace ni na gaya miki haka tace to ki ce bakya son sa inji. Heedah tayi shiru sai can tace to wai wa zaice baya son dan uwansa ne. Dukkan su kwashe da dariya tare tare da cewa Heedah ta fada tarko. Rufe idonta tayi tace ku dai kuka sani .................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/17, 8:24 AM] My Blood: 💏💍ZAHEEDAH💏💍4⃣3⃣ Hira sosai sukayi sai wurin magriba sannan suka tafi Rahma na ta mata tsiya Feedausi Kurfy da Zainab Yahya ne ke tare mata don ita bata iya maida mata. Har compound din gidan suka rako su ita da Deelah. Rahma tace to mu zamu tafi sai a kira yah a dasa daga inda aka tsaya love birds. Duka ta kai mata tace wlh ke dai baki da kunya. Dukkansu dariya suka yi . Umma Salma ce tace yawwa su Salma da Asma'u da Maman Sumayya sun ce a gaishe ki da jiki sai sunzo suna lectures ne .Heedah tace ba komi ai, a gaishe su da kyau. Sai sannan suka shiga mota suka tafi cike da kewar junansu. Yah Adeel kuwa ko da ya fita gidan da Daddy yasa a samo mishi tun suna hospital yaje dubawa domin yaga in ya mishi. Gida ne babba sosai sannan gaya ya hadu iya haduwa, ya ma fi gidansu na da sannan irin gidajennan ne wanda ake ba Chinese kwangilar su wanda kawai kayan sawar ka zaka je dashi don komi su ke zuba maka kuma cikin kwanaki suke gama ginin. Kusan 60 million Daddy ya bada domin kwangilar gidan amma kuma ya hadu danni tunda nake ban taba ganin gidan da ya hadu irinsa ba Amira kuwa don tsabar qauyanci sai da ta zauna qasa don gidan ya tafi da imanin ta Nafeesah ce ma bata yi wani mamakin gidan ba don ta saba zuwa qasashe. Wasu irin Korean bed na gani masu masifar kyau da kujeru gidan gashi duk glasses kai bari mu taqaice muku zance kawai ku imagining gidan Korean amma nasu Deel yafi kyau nesa ba kusa ba Yeah lol. Sai da ya gama duba gidan kaf duk inda ya je sai yy tunanin ga Heedah nan tana abu a wurin sai yaga gidan ya masa sosai don hatta dakin yara kwara hudu ne biyu na baby girls biyu kuma na baby boys duk ko wane daki da kalar wallpaper dinsa. Kai abun dai baa cewa komi. Kai tsaye gida ya wuce sai da ya watsa ruwa sannan ya fita zuwa parlour dukkansu suna zaune har da Goggo ma da Mamy Daddy ne kadai baya nan. Heedah na bisa love seat din dake cikin kujerun Kai tsaye bisa hannun kujeran ya zauna yana gaida su Mamy sannan su Heedah suka gaida sa ya amsa sannan ya ci gaba da cewa kai Mamy da haka gidan yy kyau sosai Mamy tace gaskiya yy kyau sosai don da aka gama sai da Daddy n ku ya kaimu ni da Goggo muka gani gaskiya basu yi hainci ba. Goggo tace Allah dai yasa yawan rai aka yi mawa, wannan gida jannar duniya kenan. Tashi yy yana fadin ameen dai Goggo. Heedah kawo mun abinci dakina wlh yunwa nake ji sosai ya fada yana wucewa. Sai da aka kusan five minutes da tafiyarsa sannan Mamy tace Heedah ba magana ya miki ba ki tashi ki kai masa abincin mana. Cike da kunya ta tashi ta nufi kitchen ta hada masa abincin sannan ta nufi dakins............................,........ Pls kuyi haquri da wannan wlh I'm so stressed out and I don't want to disappoint you guys. So inshaa Allah gobe I will make it up to you guys. i'm so grateful for the support I'm getting from you guys. Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/6, 8:38 PM] Aysha Mazoji: [3/18, 6:38 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍4⃣5⃣ (Authors note) 👇 PLs kuyi haquri jiya na samu typing error wurin page No it was suppose to be page 44 instead of 45, so, here is page 45. Damn! Ya fada why would they interrupt me when I'm in the middle of something so important yana fada yana wani shaqar numfashi a wuyanta. Earlobe dinta ya kama ya fara tsotsa nan danan Heedah taji wani irin jiri na diban ta da tsaye suke to da tabbas ta fadi. Firgigit su kayi dukkansu sanadiya qara qwanqwasawa qofan da aka yi. A qufule yace waye ne Deelah tace Yah nice Mamy ce tace wai Heedah tazo tana kira. To shine kk zo kk ishi mutane wlh nazo nan na sameki ko kwafa yy. Da sauri Deelah ta koma tace wai Yah yace gata nan zuwa. Ita kuwa Heedah tunda Deelah ta tafi ita ma ta miqe ya ruqo ta yace ina zuwa tace Yah baka ji tace Mamy ke kirana ba yace I heard that but I also need my wife. Tace nidai don Allah ka qyale ni naje yace to zaki dawo da sauri ta daga kai yace hmmm wayo kk so kimin in ma baki dawo ba ni zan biyo ki. To tace naji na yarda. Sai da ya qara kissing din lips dinta tare da shafa wuyanta yace to jeki in ma baki dawo ba zan biyo ki ne ai. Da sauri ta hada kayan ta dauka ta fita kai tsaye kitchen ta nufa ta wanke kayan sannan ta nufi dakin Mamy. Sallama tayi Mamy ta amsa tare da cewa Heedah shigo mana. Shiga tayi ta zauna kusa da qafafun Mamy tare da cewa Mamy gani Deelah ta ce kina kira na. Mamy tace kawai naga shirun yy yawa shi yasa na aika a kira mun ke don ina son magana dake ne. Daddy ne yace na tambayeki yaushe kk son komawa gidan ki. Heedah qasa tayi da kai cikin jin kunya, shiru tayi ba tare da tace komi ba. Mamy tace kinyi shiru baki ce komai ba miqewa tayi tace Mamy yau wurin Goggo zan kwana Sai Allah ya kaimu. Har takai bakin qofa Mamy tace baki fa ban amsar tambaya ta ba. Cikin jin kunya tace toh Mamy a tambayi Yah Adeel duk abinda yace yy. Da sauri tabar dakin ta nufi dakin ta domin daukar kayan da zata buqata don tasan Yah Adeel yanzu baida kunya yana iya biyo ta kamar yadda yace don haka zata gudu dakin Goggo tayi kwanciyar ta a can ai dai komin abunsa bazai bita can ba (ni kuwa nace muje zuwa don Adeel zai iya komi dan baki sanshi bane sosai) ................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/18, 9:55 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍4⃣6⃣ Goggo ce tace me kk zo yi dakina tura baki tayi tace to ni banda daman inzo wurinki in kwana kenan tace to ai naga kafin kiyi aure ma baki cika kwana nan ba dama dai Adeelah ce ke kwana nan. Baki ta qara turawa tace to nidai nan zan kwana yau. Goggo ta kalle ta tace to shike nan sai ki kwanta ai. Shigewa bed room din tayi tayi wanka tayi shirin kwanciya ta kwanta tare da addua baa dauki lokaci ba bacci yy gaba da ita. A bangaren Yah Adeel kuwa tana fita wanka ya shiga ya sakar ma kansa shower yana ta tunanin he is lusting after Heedah da dane aka ce zai yi lusting after her da ba zai yarda ba sam amma yanzu kai those luscious lips, those full boobs he just wants to suck them dry. Sauri sauri ya gama taking bath sannan ya fito pyjamas dinsa ya saka da turare ya nufi side din su Mamy. Kai tsaye dakin Heedah ya wuce ya bude ya shiga qamshin ta ya shaqa hada wani lumshe ido bude idon yy ya hango kan bed wayam da sauri ya nufi bathroom nan ma wayam. Fita yy ya nufi dakin Deelah yaga ko can ta buya nan ma bata hatta dakin twins sai da ya duba amma bai ganta ba. Hankalinsa ya fara tashi can sai ya tuno da side din Goggo wani murmushi yy kafin yace let's play the game. Kai tsaye side din Goggo ya nufa lokacin Goggo tayi ma bacci don a parlour dama take kwana. A hankali ya wuce ya bude dakin ya wuce ya sa ma qofar Key. Hangota yy kwance bacci take hankali kwance da alamar ba abun da ya dame ta. Shi kuma ta barsa a cliff edge. A hankali ya isa bakin bed din ya zauna gefe yana qare mata kallo. Can kuma sai ya kwanta kusa da ita tare da jawo ta jikin sa. Lalubar lips dinta ya fara yi sannan ya fara bata chest kiss a dinta da ganan ya nufi wuyanta yana kissing a hankali. Wani zare ya gani a gaban rigar don haka ya ja zaren ai kuwa sai gashi rigan ya bude gaya bata sa ko bra ba kallonta yake sosai yana qare ma halittan ta kallo can kuma ya fara shafa ta. Cikin bacci taji kamar ana shafa ta amma sai ta zata mafarki take yi kawai ta ci gaba da baccin ta don bata da nauyin bacci ko kadan. Shi kuwa duk ya bi ya rude because he is very turn on. Bakinsa ya kai bisa bosom dinta ya fara sucking. Jin wani abu soft warm and wet abu na sucking bosom dinta yasa a firgice ta tashi ai kuwa tana kai dubanta a qirjinta suka yi four eyes dashi. Na shiga uku abunda ta fada kenan.................................. (Author note) 👇 Slm all, due to some personal reasons of mine akwai wasu certain words da bazan iya rubutawa da Hausa ba. so pls duk wanda nayi ma ba daidai ba yy haquri. Love you all Zaheedah's fans😘😘😘😘😘😘 Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/6, 8:38 PM] Aysha Mazoji: [3/19, 11:52 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍4⃣7⃣ Wani irin shu'umin murmushi ya sakar mata tare da daga mata gira hey baby girl abunda ya fada kenan kafin ya maida kansa ga aikin da yake. Da sauri ta kama kansa ta dago shi Don Allah Yah in kana ma darjan iyayenka ka bari wlh bana so. Kallonta yy yace ni kuma a matsayina na mijin ki ina so. Tuni hawaye suka wanke mata fuska yanzu Yah Don Allah fa nace Kai ya kada yace naji da Allah ni ba abunda zan miki for now amma zan ci gaba da abunda nake yanzu.dadai taji yace ba abunda zai mata sai tace Yah Dan Allah abunda Kk yi ya dace kenan Goggo na parlour kazo kana min wannan abun in ta tashi fa yace ko ta tashi nasa key ma qofar tace to wai kai baka jin Kunya yace wane Kunya kuma nida matana. Zata qara manana yace look I'm busy right now I'm going to meet my twins so let's postpone the talking after I give them what they need (🙈🙉). Idonta ta rufe don wata irin kunya da ta ji oh yanzu Yah baida Kunya. Lamo tayi tana jin duk abunda yake mata ita yau taga ta kanta. Tun tana jira ya gama har ta gaji ta fara gyangyadi dadai taji abun ba mai qarewa bane bata masan sanda tayi bacci ta qyale shi yana ta faman jagwala ta. Shi kuwa sai da ya raba dare yana abu daya sannan ya tashi yy wanka ya dauro alwala yy sallar dare tare da roqon Allah ya basu zaman Lfy da zuriya dayyiba. Sai wurin ukun dare sannan ya kwanta tare da jawo Heedah jikinsa yy musu addua haba sai bacci. Da asuba koda ya tashi ya tada Heedah tayi sallah kk ta saka masa yace to sarkin Kk me kuma ya faru. Tace yanzu Yah nan ka kwana in wani Ya ganka fa yace ai bama wanda zai ganni share hawayenki kibar Kk kinji baby girl. Koda ya fita Goggo sai da ta tsorata tace kai kuma fa daga ina. Cikin inda 2 yace nazo na tada Heedah ne tayi sallah tace yaushe ka wuce to yace da Kk shiga ban dakin parlour na shigo tace to yy kyau ka tafi masallaci kada ka rasa jam'i to. Ya wuce sum 2 ita dai Goggo ta gane anan ya kwana don tashinta kenan ya fito amma hada cewa da ta shiga ban daki yazo. Ai kuwa zata ma mamansu magana kawai a bashi matarsa su tafi gidansu. Can su qarata. Wannan rashin Kunya har ina ya tsallake ta ya wuce wurin matar sa kai yaran zamani Allah ya kyauta musu. Bedroom din ta tashi ta shiga taga Heedah ta idar da sallah. Tace Goggo ina kwana tace da ban kwana ba kin ganni yanzu ke Zaheedah shine dan tsabar rashin Kunya irin taku ta ya'yan zamani shine kk kira Adeelu ya kwana nan haba nidai nayi mamakin da kk zo nan zaki kwana a rashin kunya kuke son yi. Heedah kuwa sai hawaye take tace wlh Goggo bani na kira sa ba wlh shi yasa na gudo daga side din su Mamy dan kar yazo kuma ni lokacin da yazo ma nayi bacci wlh. Goggo tace ai na zata ke kk kira sa. Tace wlh Goggo ba ruwana kuma ni ban ma san nan ya kwana ba Allah ko. ................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/21, 7:50 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍4⃣8⃣ Sai wurin goma Mamy ta zo gaishe da Goggo sai da suka gaisa sannan Goggo tace yawwa dama inaso in miki manana don Allah a tarkata yaran nan su tafi gidansu, Mamy tace Goggo wani abu ya faru ne? Tace ba abunda ya faru kawai dai naga haka shi yafi daidai. Yaronnan ai yy haquri da yawa don haka ki gaya wa babansu a maida su gidansu. Mamy tace to in Alla ya yarda yanzu zan gaya mishi. Tace yawwa don dazu na shafaa da yazo gaishe ni na fada masa. Mamy tace to zan gaya masa Yanzu inshaa Allah. Ai kuwa Mamy na shiga gida ta gaya ma Daddy saqon Goggo yace dama ni ina da niyar tarkatasu su tafi gidansu yau dinnan inshaa Allah. Zuwa bayan isha'i sai ku rakata gidan ta kowa ya huta. Kin san dannan naki baya da kunya tace danka dai yace tun fa da asuba na gansa ya fito daga side din Goggo da na tambayesa me yaje yi sai cemin yy wai zuwa yy tashin Heedah tayi sallah jifa. Mamy tace dan yanzu kenan Allah dai ya qara shirya mana su ameen. Yinin ranar kayan mata Mamy ta yini bata tana sha. Sai bayan isha 'I su duka gidan har da Daddy aka tafi rakasu sabon gidan su mai matuqar kyawu. Mota biyu sukayi. Nasiha suka yi musu sosai mai shiga jiki daga bisani suka tashi suna sa masu albarka. Heedah kuwa sai kk take yi ji take kamar wannan ce ranar da aka fara kaita gidan Yah Adeel dan dai wannan karon akwai bambanci sosai. Wannan karon a matsayin yana sonta aka kayo ta madadin wancan karon da ya tsane ta. Bayan sun tafi tashi ta yi tace Yah ina dakina yake yace duk inda kk shiga dakin ki ne. Kallonsa take tana tuna wancan karon da ya koro ta daga bedroom wai nasa ne. Jin an hura mata iska a ido yasa tayi firgigit ta dawo daga duniyar tunanin da ta tafi. Yace kallon fa ko na miki kyau ne. Murmushi tayi tare da sadda kanta qasa. Tace Yah zanje nayi wanka yace OK nima bari naje nayi nawa. Sai da ta gama wanka sannan ta shirya cikin kayan baccinta masu kyau sosai sannan ta saka ma dakin ta key tayi kwanciyar ta saboda taga taketaken Yah Adeel. Shi kuwa yana gama wanka bathrobe kawai yasa ya nufi dakinta. Qofan yaji a rufe da key. Yadan yi murmushi yace baby girl bashi kk dauka ne. Ita kuwa Heedah har ta fara bacci sama2 ta tuna ko baici abinci ba da sauri ta sakko daga bisa bed din ta dauko hijab dinta ta saka ta fita zuwa parlour. Zaune yake yana kallon aljazeera dago kai yy ya sakar mata wani qayataccen murmushi yace baby girl dama bakiyi bacci ba tace na fara dai. Yace to ya akayi ne ko you just want to be with me ya fada tare da yin wani crook smile. Bubbuga qafanta ta Fara alamun shagwaba nidai Yah ka bari. Cikin ransa yace Yah ilahi dama Heedah ta iya shagwaba haka. Kasa haqura yy sai da ya jawo ta zuwa jikin sa. Zata miqe daga jikinsa ya qara qanqameta tace Yah Adeel wani abu zan sama maka kaci bana so ka kwana da yunwa. Iyyeh yace ashe dai ana so na tunda baa so na kwana da yunwa. Rufe idonta tayi tana qoqarin tashi. Yace barshi Heedah bana so kibar jikina a qoshe nake. To Yah ka sake ni na tafi na kwanta bacci nake ji, yace to baby girl nima baccin nake ji zo muje mu kwanta a dakina. Tace Yah ni fa wlh kunyar ka nake ji Don Allah kabar ni na kwanta daki na. Haba baby girl ke fa kinsan hukuncin matarda ta guji mijinta kuma ma bakya jin tsoro wani abu ya kama ki ke kadai a dakin .......................................... Kuyi hqr pls kwana biyu bana jin dd ne. I'm so so grateful for all who called and text me to hear how I was doing. I love you all 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘 Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/6, 8:39 PM] Aysha Mazoji: [3/22, 2:36 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍4⃣9⃣ Bata son yi masa musu tunda dama can haka take yarinya ce mai haquri da biyayya. Kwantar da kanta tayi bisa qirjinsa don ita bacci ma take ji. Shi Kuwa bayanta ya hau shafawa yana dan jijjigata kamar wata yarinyar goye, ba jimawa kuwa bacci ya dauke ta. Kacokam ya dauke ta ya nufi daki da ita. Bisa bed din ya aje ta tare da zare hijab din dake jikinta, tsayawa yy yana kallonta cike da so da lust. Shi yanzu ai ba abunda zai dame shi ko ya bata masa rai tunda ya samu cikakkiyar mace kamar Heedah. Bai mata komi ba kawai baccin su suka sha. Da asuba ya tashe ta sukayi sallah suka koma suka kwanta, wani bacci mai nauyi ya dauke Yah deel. A hankali Heedah ta zare jikinta daga nasa ta nufi kitchen. Apple pancakes tayi tare da Baked fish with onion and tomato (Pls duk mai buqatan method din da ake recipes din da nake sakawa cikin book dinnan, pls you should feel free to ask me) Sai kuma ta hada coconut shake dinta ta jera komi bisa dining ta qara gyara kitchen din sannan gyara parlour n ta hade gidan da turaren wuta mai dadin qamshi. Ta nufi bathroom ta tsala wanka tana fitowa ta dan yi simple make up sannan ta dauko wani crop top da bum short ta saka ita kanta tasan tayi kyau cikin kayan yan'iskan nan. Hijab dinta ta dauko ta maka ta fita parlour. Shima dai2 yana fitowa daga bed room dinsa sanye yake cikin wata yar armless shirt da kuma faded jeans yy kyau sosai. Nufo ta yy ya na no no no ya zaai ki sanya hijabi cikin gida yana manana yana yy hijabin daga jikin ta. Yana ganin shigarta duk ya wani rude ya rikice qara jawo ta yy jikinsa ya rada mata a kunnen ta baby girl kin kuwa ga yadda kk yi kyau ya fada tare da shafa wuyanta. Hannunsa ta riqe muje Yah kayi breakfast suka nufi dining suka zauna ta fara bude masa qamshi ya bugi hancinsa sai da ya lumshe ido. Baby girl dama I miss your delicious food wlh. Murmushi kawai tayi ta zuba masa coffee ta miqa masa ya karba yana murmushi. Plate daya yace ta sa musu suka fara ci Yah Adeel komai sai da ya ci yana turawa yana a cikinsa dandano da dadin girkin yana saka shi nishadi da jin dadi a ransa. Sai da yaji ya qoshi sannan ya lura da gaban Heedah kadan taci dama haka take bata son cin abinci sosai. Jawo ta yy bisa cinyar sa wai dure ze mata tunda bata son cin abinci. Don Allah Yah kayi haquri ka kyale ni Allah na qoshi fa. Ah ah ban yarda ba wannan dan abincin da kk da kk ci shi yasa kullum cikin ki a shafe kamar bakya sa masa komai Abincin ya ringa bata a baki dole ta ringa amsa ba dan taso ba. Cikin shagwaba tace Yah wlh na qoshi zanyi amai fa. Cikinta ya shafo yace bari na barki haka tunda kin dan ci. Kinsan lokacin da kk qarama ma haka nike miki before kice abinci tura baki tayi tace Yah kai dinne ke bani abinci. Dariya yy yace baby girl kenan ..................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/22, 3:26 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍5⃣0⃣ Haka suka kasance kullun zata na masa girki su ci sannan su kwana tare bai yi mata komai sai dai yy romancing dinta tun bata saba ba har yanzu ta Saba tun tana jin kunyar sa har ta fara wayewa ita ma. A hankali wata irin shaquwa ta shiga tsakanin su wanda kullum suna maqale da juna ko fita bayayi daga gida sai gida in sun gaji da zaman gidan sai su fita garden su ta wasa. A yau ne Adeel zai koma a bakin aikin sa don haka tunda ta tashi ta hada masa breakfast sannan ta hada masa ruwan wanka sannan ta nufi tada sa don tunda sukayi sallah ya koma bacci don daren jiya bai wani samu baccin kirki ba kwana yy yana (perverts kawai to ba abunda kk tunani bane) lol 😂 Zama tayi kusa dashi tana shafa fuskar sa a hankali ya bude idon sa ya dora su fes a cute face dinta. Yah ka tashi kayi wanka seven ya kusa. Ok ya fada tare da miqewa yana shiga bathroom din. Kafin ya fito ta gyara dakin yy fes. Ta fiddo masa kayan da zai saka ta feshe su da turare. Yana fitowa ta soma goge masa ruwan jikinsa tana Yah Allah kayi sauri kada kayi late fa, yace to inna yi latti me nene tace bulala zasu maka mana dariya yy tare da cewa baby baby kenan. Sai da ya gama komai kafin ta masa rakiya har bakin motan yace baby I will miss you fa tace I already started missing you Yah murmushi yy before ya jawo ta ya fara French kissing nata yana wani shafa ta. A hankali Heedah ta zare jikinta daga nasa don tasan in ta biye mai tau. Har ta tafi bai dawo daidai ba. Juyawa tayi ta shiga gidan duk sai tsoro ya kama ta don tuno ranar da mutanen nan suka shigo mata tunda tun da abun ya faru baa taba barinta ita daya ba sai yau. Daki ta shiga ta kulle dakin tana kk yinin ranar haka ta yi shi cike da tsoro. Shi kuwa Adeel duk yy missing nata jira kawai time din tashinsa yy ya tafi gida gashi bata da waya balle ya kira ta. 12 daidai ya nufi gida don yy missing baby girl dinsa da yawa. Cikin parlour n ya shiga yana baby I'm home. Shirun da yayi yasa ya nufi dakin ai kuwa ya jiyo kukanta. A hargitse yy niyar bude dakin yayi shi datse.................................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/6, 8:39 PM] Aysha Mazoji: [3/23, 8:44 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍5⃣1⃣ Da sauri ya nufi master bedroom ya dauko spare key ya bude dakin. Can qasa ya hango ta ta maqure sai kuka take duk ta fita hayyacinta. Da sauri ya qarasa wurin ta yana baby girl what's wrong dago ta yy ya aza bisa cinyar sa yana shafa kanta. Kuka take sosai ta wani lafe a jikinsa shi kuwa sai rirriga ta yake. Sai da ta dan natsu sannan ya ce baby girl tell me what is wrong. Ajiyar zuciya tayi tace Yah wlh tsoro nake ji. Ina jin kamar mutanen nan zasu dawo. Baby girl in Allah ya yarda ba zasu dawo ba suna prison fa tace ni dai tsoro nake ji. Yace kinga har zazzabi ya Kama mun ke tace hada ciwon kai ma. Baby girl bari na miki wanka muje hospital. Yah basai munje ba da nasha magani shikenan. Ah ah sai fa munje bari ki gani. Daukan ta yy ya shiga da ita bathroom ya mata wanka ya fito ya shirya ta cikin atamfa sannan suka nufi hospital. Sai da ya ma Doc bayanin komai sannan Doc yace dama dole ku fuskanci wannan matsalan don haka dole sai a hankali zata ware. Nan ya rubuta musu magani ya basu yace gashi nan tasha inshaa Allah zazzabin zai sauka. Sai da ya biya ta bakery ya siya musu snacks and drinks sannan suka wuce gida. Da kyar ya samu ta ci snacks din sai shagwaba take masa. Yinin ranar jinya yai tayi hada su goyo ya mata da hada zani ma zaisa mata ita tace haka ma yy. Tace Yah wai ina ka iya goyo haka yace wurin goyon ki mana lokacin da kina little ko da yake har yanzu you are little ko baby girl di nah? Murmushi kawai ta masa tare da qara lafewa a bayan sa. Tsaye yake tana bisa bayansa sai zuba masa shagwaba take yi shi kuwa sai jijjiga ta yake yi. Ji sukayi an bude qofan parlour n tare da cewa surprise!!! ................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/24, 9:38 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍5⃣2⃣ Gaba daya suka juyo don ganin waye ai kuwa da gudu Heedah ta sauko daga bayan Yah Adeel ta ruga daki. Shi kuwa Adeel da sauri ya qarasa wurin wanda ya baqunce su suka rungume juna suna ta dariya. Adeel yace friend yaushe ka dawo yace kai dai bari sauka ta kenan dama surprising naka nake son yi. Yace you really suprise me kuma wlh. Zama sukayi suna ta dariya yace ina qanwar mu kuma amaryar mu. Yace hmmmm sarkin Kunya ta gudu daki ai. Yace oh Adeel sai kuma ka aure Heedah n da ka tsana wlh daman nasan ba tsanar ta kayi ba tsabar baqin kishin ka ne. Yah Adeel dariya kawai yy yace Wlh I didn't realize that I love her until the accident. Nan fa su kai ta firar yaushe gamo. Abbas kenan best friend din Adeel tun suna pre school. At the time neighbors ne shi yasa suka shaqu sosai in har kaga daya to dole kaga daya. Haka basa boye ma junan su sirrin su. They are very close. Bayan sun gama degree n su sai shi Abbas ya koma qasar Singapore yana masters degree dinsa. Labari suke yi sosai, can Abbas yace ka kira mun qanwata mana mu gaisa. Yace kasan kuwa dama bata lfy wlh. Dariya Abbas yy yace ka ce man ta harbu murmushi Adeel yy yace wlh ba wani harbuwa kawai zazzabi ne ke damun ta fa. Haba friend ni zaka meda wawa Adeel yace kai ni fa wlh har yanzu ba abunda ya faru tsakanin mu. Abbas sake baki yy daga bisani yace why. Yace ina rainon ta ne tayi yarinya da yawa sannan kuma wlh ni tausayin ta nake ji kai da kanka kasan yadda nake, shiyasa nake tausaya mata. Dariya Abbas yy sosai kafin yace lallai kuwa kana da aiki Heedah n ce yarinya? Adeel yace eh mana she is 16, she is still a kid so, I have to be patient with her. Abbas yace kai mace fa komin qanqantar ta zata iya da namiji mace ko yar 13 zata iya da namiji balle 16, sai dai in baka damu bane. What! Kana tunanin ban damu ba Wlh har ciwon mara nake a kanta but bazan iya ba kasheta zanyi nasani. Tsoki Abbas yy yace kai ka sani in ka kashe kanka a banza nidai ban komawa sai da matata in fada maka. Adeel yace friend yaushe kayi mata ban sani ba, yace oh har ka manta da Daddy yace ya ban baby Deelah. Friend baka manta ba kenan tun fa muna around 15 ne fa. Yace yo ina zan manta fa da matata Allah ya sa dai bata fara soyoyya ba. Adeel yace kai bata fara ba gaskiya. Yes haka nake so kaga ni zan koya mata kenan. Dariya kawai Adeel yy yace lallai friend kai da gaske kk kenan. Zauna nan sai ma ka ganta da ciki sannan. Dan dukan shi yy yace I don't want to hear that, she is my sister. Dariya suka yi baki daya. Yah Adeel ne ya tashi yace bari na kira maka baby girl ku gaisa ya fada yana shiga bedroom din da ta shiga. Kan sallaya ya hango ta alamun ta idar da sallah kenan. Zuwa yy kusa da ita ya dan ja hancin ta yace shine kk gudo ko? Cikin shagwaba tace Yah wlh kunya naji. Yace yanzu dai zo muje ku gaisa Abbas fane friend dina. Tace laa Yah Abbas ne ashe yaushe ya dawo kai amma zanji kunyarsa wlh. Miqar da ita yy yace ba wani kunya kawai kiyi fuska. Hmm kawai tace muje dai na gaishe sa to. Koda suka isa parlour n sai wani sunne kai take a haka ta gaishe sa sai dariya yake mata yana amsawa. Tashi ta yi ta kawo mai kayan motsa baki ta cika gabansa sannan ta koma ta zauna. Yace iyyeh duk ni daya wannan gaskiya friend dole kk qiba wannan dd. Dukkansu dariya suka yi............................................. Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/6, 8:39 PM] Aysha Mazoji: [3/28, 11:50 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍5⃣5⃣ Muryan Daddy suka ji yana magana da wani ai da sauri Heedah ta shige qarqashin table. Adeel ya hangi hijabin ta da sauri ya dauka ya tura mata dai dai Daddy ya juyo ya ida shigowa office din. Sauri miqewa yy tare da cewa Daddy sannu da zuwa. Yawwa ya aiki. Gaishe shi yy tare da tambayar su Mamy. Yace duk suna lfy ina Heedah yace tana lfy to madallah yace. Nazo zagayenku ne inga yanda abubuwa ke gudana. Hope komai lfy. Komai lfy qlw wlh. Kallonsa Daddy yy yace anya lfy kuwa naga kana zufa yace ehm ehm lfy qlw wlh. To naga ai duk sanyin nan kana zufa yace maybe fever ne ke son kama ni. Yace to Allah ya kyauta. Tashi yy yace to ni bari na wuce yace to a sauka lfy Allah ya tsare. Har ya kai bakin qofa kuma yace af na manta munyi magana da Abban Abbas mun yanke nan da two months zaayi bikin kawai ya tafi da matan sa. Allah ya sanya alkhairi ya fada Daddy yace Ameen. Yace to na wuce Allah ya baka lfy in kana buqatar hutu to ka dauka. Yace to inshaa Allah. Wata ajiyar zuciya ya sauke tare da kallon qasan table din Heedah na zaune ta dora kanta a tight dinsa da alama ma bacci take. A hankali ya dauko ta bisa sofa ya kwantar da ita tare da gyara mata kwanciya. Zama yy yana tunanin Heedah da badan Daddy ya zo ba ai da baisan me zai faru ba. Sai wurin daya na rana sannan ya tada ta suka nufi gida. Sai wani irin kallo yake mata. Suna zuwa gida kitchen ta fada tayi musu abinci mai dan sauqi. Sannan ta je tayi wanka tayi sallah. Sai da suka je cin abinci taga har yanzu yana mata wannan kallon. tace wai Yah lfy naga sai kallo na kk yi. Murmushi yy sannan yace kawai ina mamakin ki ne ina kk koya abunda kk mun dazu. Rufe ido tayi tace wlh ba wanda ya koya mun haka nan nayi. Murmushi ya qara yi tare da rungumo ta yana laluben lips dinta dan kaucewa tayi tace Yah kaci abincin tukunna. Yace na ci ko muci dai. Sai bayan sun gama cin abincin sannan suka dawo parlour. Yace wai ke dazu kina ganin Daddy shine kk yi min bacci wato in ya kama ni ke ba ruwan ki ni na sani. Murmushi tayi tace ni wlh ban ma san nayi baccin ba kun dade kuna magana har na gaji. Yace wai kinga yadda nake zufa kuwa. Har Daddy sai da ya gane bana da gaskiya yace wai lfy nake kuwa. Dariya ta dinga yi masa ai kuwa yace au dariya ma na baki kenan zakiyi mai dalili kuwa yanzunnan. Kama ta yy ya birkita ta ya fara blowing mata butterfly kisses a wuya don yasan she's very ticklish a wurin. Bisa carpet din parlour n suka zube. Ai kuwa dariya ta fara yi tana Yah kayi haquri ka bari cikina zai fashe. yace say the magic word. Ta rasa meye magic word din can tace please stop it. Cak ya tsaya da kisses din yace now that's the magic word. Dora ta yy bisa qirjinsa suna ta sauke nunfashi kamar wayanda suka yi gudu. Sai da suka nutsu sannan tace Yah meye magic word din wai, yace the magic word is "please".................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/28, 1:41 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍5⃣6⃣ Washe gari gida ya biya ya sauke ta sai da aka ba Goggo amanar ta sannan ya kira Deelah ita ma aka mata warning wai ta kula masa da baby girl dinsa da kyau tace to inshaa Allah zaa kula da ita. Bayan ya wuce dakin Heedah suka shige suka zauna. Deelah tace kinji wai bikina nan da two months ko. Wani irin tsalle Heedah tayi tace ke don Allah wannan wane lucky guy ne haka. Deelah tace ke dallah ana gaya miki ni ban ma san ko yana so naba wlh. Qila ma irin naki zaamun auren hadi. Heedah tace ke baki san auren hadi ba yafi dadi wlh ni ina murna don Allah waye. Ke Yah Abbas ne fa Yah bai gaya miki ba. Maybe ya manta ne. Kai amma nayi murna fa, don Yah Abbas yy fa Allah ya sanya alkhairi. Deelah ta tura baki tace ke fa baki da mutunci ina gaya miki matsala ta kina wani Allah ya sanya alkhairi Tace to tsaya yanzu ai dai ba fasawa zaayi ba ko ai dole nace Allah ya sanya alkhairi. Nan dai tai yayi mata nasiha har ta dan sakko suka yi ta fira. Haka suka ci gaba dayi in zai tafi aiki sai ya sauke ta gida ya wuce koda Mamy ta masa magana me yasa yake kawota yayi mata bayanin komai tace to haka ma yy kyau a hankali zata ware inshaa Allah. Haka sukayi kwana takwas yana kaita gida. Ranar Thursday ya sauke ta gida ya wuce wurin aikinsa. Ciwon mara ta fara tun tana daurewa har ta fara fita hayyacin ta. Deelah ce ta shigo dakin ta same ta a haka ai kuwa da gudu ta qarasa wurin ta tana tambayar ta me ya faru. Maranta take nuna mata da hannu. Da sauri ta tashi ta kira Mamy ko kafin su iso ta suma. Kama ta sukayi suka sa mota suka nufi hospital. Kai tsaye ER aka kaita suna bata taimakon gaggawa. Sai da suka gama aka mata allurar bacci sannan aka kaita wani room. Doc ne yace Hajia ina baban ta yake ne tace yana bisa hanya yanzu zai qaraso kafin ma ta rufe baki sai ga Daddy ya shigo yace to ko zaku dan biyo ni zuwa office dina akwai wani dan bayani da zan muku. Dukkan su suka bishi banda Deelah. Sai da Suka zauna sannan yace a gaskiya yarinyar ku ciwon MP ke damunta kuma chronic one ne so, the best solution dai kuyi mata aure kawai. Dukkansu sakin baki sukayi suna kallonsa kafin daga baya Daddy yace ai tana da aure. Kallon sa Doc yy cikin mamaki yace tana da aure? to amma mijin bai da lfy ko? Don ciwon MP n ta gaskiya na virgin ne. Kallonsa Daddy yy yace to mun gode amma ina Doc faruk don shine Doc n mu sai ya diba mana shi yaga in yana da lfy. Doc yace eh to gaskiya an tura shi yin wani course ne a Canada kuma zai dauki tsawon two months kafin ya dawo. Daddy ya masa godiya yace to inshaa Allah zamu kawo sa sai yaga Doc din. Dakin suka koma cike da jimami Daddy yace bari na kira Abbas muyi magana nasan shi komi kenan zai sani. Yana fita ya kira Abbas yace ya same shi a hospital yanzunnan. Baayi minti goma ba sai gashi ya qaraso, sai da ya gaishe da Daddy sannan suka samu wuri suka zauna. Daddy yace magana nake so muyi akan abokinka yace to Allah ya sa dai lfy. Yace eh to da sauqi dai. Daddy yace ka gaya mun tsakanin ka ga Allah abokinka yana da wata matsala ne Abbas yace wlh Daddy a iya sani na Adeel bai da wata matsala amma ban san wace irin matsala kk nufi ba Daddy nan Daddy ya gaya masa duk abinda ke faruwa................................................ Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/6, 8:39 PM] Aysha Mazoji: [3/26, 12:14 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍5⃣3⃣ Sai bayan magrib suka rabu yace zai je gida amma gobe zai dawo ya ci girkin amarya tunda yau bata lfy. Suka yi bankwana suna ta raha ya tafi. Washe gari da Adeel zai tafi wurin aiki tare da Heedah ya tafi don yace bazai qara barinta gida ita kaidai ba. Tunda suka isa ake ta kallonsu yau oga da madam yazo kenan. Haka suka zo suna miqa gaisuwa. Adeel kuwa ganin duk mazan in sunzo sai sun kallan masa baby girl kawai wani kishi ya taso masa nan take ya hade rai ya rungumota jikinsa yace let's go to my office. Office din ya hadu sosai kuma daga can side an jera kujeru kamar parlour sunyi kyau sosai hada resting chair a gefe. Kai tsaye bisa kujeran sa ta hau tana wani juyawa. Yace eyyeh kinga yadda kk yi kyau a saman ta kuwa. Tace da gaske yace sosai ma. Hancin ta ya dan ja yace mai hanci kawai tace Yah ai ka fini hanci yace ah wane ni tace Allah ko yace kowa dai na dashi to. Yinin ranar baiyi wani aiki ba duk hankalin sa na wurin Heedah. 12 dai dai yace kawai su wuce gida. Suna isa kitchen ta fada don yau Yah Abbas anan zai ci abinci. Shigowa yy ya same ta yace to agogo sarkin aiki har an fara tace eh mana kasan muna da baqo yau yace haka ne fa to me zan taya ki dashi tace kawai kaje ka huta yanzu zan gama inshaa Allah. Maqe kafada yy yace nidai sai na tayaki tace okay. Albasa ta kwaso masa tace ya yanka mata yace duk wannan uwar albasar tace eh mana ai ita ce dandanon girki. Tace in rings zaka yanka fa yace to. Apron ta dauko ta saka masa sannan ita ma ta saka. Vegetarian fried rice zata yi da kuma chicken and vegetable lettuce wraps zata yi. Juyo wa tayi don ta ga in Yah Adeel ya gama abunda ta gani shi yasa ta tuntsirewa da dariya har da riqe ciki don hawaye yake sosai amma yataqarqare dole yankawa yake. Dagowa yy yana kallon yadda take mai dariya qara dariya tayi tare da kamo hannunsa ta kai shi wurin zink hand wash ta zuba ta wanke mai hannun sannan ta wanke mai fuskan tare da goge masa. Yau fa maza na aiki ta fada. Hararar ta yy tare da cewa ai da kin barni ki gani sai na yanke ta tas dariya tayi tace ah ah yi haquri. Kama hannunsa tayi ta kaishi bisa kujerun da suke a kitchen din ta zaunar da shi tace Yah zauna bari yanzu zan gama. Sai da ta gama girkinta sannan ta hada Apple, Orange and Ginger punch ta zuba qanqara. Shi ya temaka mata suka jera a bisa dining suka gyara kitchen din sannan suka je sukayi wanka ................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/26, 3:47 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍5⃣4⃣ Bayan sun fito parlour yace bari naje masallaci nayi sallah tunda ke kinyi naki tace to adawo lfy. Sai da yy pecking lips dinta kafin ya fita. Cartoon network ta kamo tana kallo, robot boy Kuwa suke yi ta nustu sai kallo take. Tare suka shigo suna dariya tare da tafawa da alamu hirar na musu dd. Sannu da zuwa tace musu kafin ta gaishe da Yah Abbas ya amsa mata yana murmushi yace ya jikin tace Alhmdllh. Adeel ne yace tashi muje muci abinci. Ita tayi serving dinsu sannan ta juya zata wuce Adeel ya kamo ta ya naga kin juya ya fada tace Allah na qoshi yanzu sai zuwa anjima zanci. I you sure ya fada tace Yeah. Sakinta yy ta wuce parlour ta zauna ta ci gaba da kallonta. A dining kuwa sai zuba santi suke ba kamar Abbas sai cewa yake wai ina aka samo wannan abincin yace baby girl ce tayi. Tab lallai wannan irin delicious ai dole hankalin ka ya kwanta Allah ya sa Deelah ta iya. Adeel yy dariya yace nidai ko bata iya ba tunda baby girl ta iya banda matsala. Yace ai ko bata iya ba sai na kawo ta wurin Heedah ta koya mata. Suna ta hira har suka gama yace kai na fa sa Abba ya ma Daddy magana jiya akan Deelah yace nan da wata biyu zaayi bikin ba sai an bata lokaci ba. Kai amma na maka murna friend don aure niima ne babba. Abbas yace yo ai baka ma ida sanin rahmar sa ba tukun sai ka dandani sugar n sa. Duka Adeel ya kai masa yace kai dai ka sani. Parlour suka nufa suka zauna Abbas ya fiddo rafan yan one thousand guda biyu ya miqa ma Heedah yace ga wannan tukuicin girki wannan gara haka. Tace na gode taqi karba Adeel ya miqa mawa yace ka bata da kanka tunda taqi karba. Baby girl karba mana ba kyau maida hannun kyauta baya yace kuma yayanki ne fa. Amsar kudin tayi tare da godiya sannan ta miqa ma Adeel su yace me zanyi dasu rausayar da kai tayi sannan tace to ni me zanyi dasu. Murmushi kawai yy tare da karba yace ni nasan me zan miki da su. Ranar ma sai bayan magrib sannan Abbas ya tafi. Anyi One Week yana tafiya da Heedah wurin aiki amma ta lura duk bai wani aikin kirki ko da yaushe yana liqe da ita shi yasa ta yanke shawarar yi masa magana don in ta biye mai to ba aikin zaiyi ba. Zaune yake bisa kujerar sa sai da ta tabbatar ya gama aikin dake gabansa sannan ta tashi ta qarasa kusa dashi kujerar sa tadan tura baya sannan ta hau bisa table dinsa hannuwansa ta jawo ta sarqe da nata tace Yah I need to talk with you. Baby girl ya aka yi ne tace Yah nidai ka ringa bari na gida na gaji da office dinnan yace baby girl bazan iya barinki gida ba tace Allah bazan ji tsoro ba yace gaskiya ah ah nifa ban yarda ba tace to ka ringa kaini gida mana. Kallonta yy yace kin gaji da nine sumar kansa ta kamo ta saka hannuwanta biyu sannan ta jawo fuskar sa zuwa tata ta hada hancin su suna shaqan munfashi daya ya wani lumshe ido. Bakinta ta dora bisa nasa ta fara kissing nasa nan danan Adeel ya wani rude ya fara qoqarin saka hannunsa cikin rigar ta. Dauke bakinta tayi tare da rada masa I will never be tired of you. Earlobe dinsa ta kama ta fara tsotsa nan danan ya qara rudewa. Qoqarin raba ta da rigarta yake suka ji an bude qofan office din ................................... Tab lallai su Heedah an waye. Love you all Heedah's fans 😘😘😘😘😘😘😘😘😘 Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/6, 8:39 PM] Aysha Mazoji: [3/30, 6:55 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍5⃣7⃣ Dan sosa qeya Abbas yy don maganar ta masa nauyi ba kamar da Daddy ne yake masa. Shiru yy tare da qara sosa kai. Daddy yace yau ga zancen banza ina tambayar ka kana wani sosa kai. Cikin in ina Abbas yace wlh Daddy lfy n Adeel qlw ba abunda ke damunsa. Daddy yace wannan ai shirme ne mutum mai lfy ne zai zura ma matarsa ido for so long haba kayi maganar da zan yarda da ita. Nan take Abbas ya hau rantse2 na cewa lfyn Adeel qlw. Daddy yace to kenan matan banza yake nema. Abbas yace wlh Daddy Adeel bai taba zina ba Daddy ka yarda da abunda na fada maka. Kawai yana da wani dalili ne marar tushe wanda ya sa shi aikata hakan amma inshaa Allah zaa gyara Daddy. Daddy yace to yanzu muje masallaci muyi sallah amma kafinnan ka kira sa ka sanar masa muna asibiti tunda bai sani ba. Abbas ya kira Adeel cewa suna hospital Heedah ce bata lfy ai kafin ma ya gama fada ya kashe wayan before ya nufo hospital din a cikin tashin hankali. Ko da ya iso asibitin ya manta ya tambayi Abbas wane room take. Deelah ya kira ta fada masa room number din. Kai tsaye dakin ya nufa ya tura qofar lokacin Heedah ta tashi sai kk take yi. Da sauri ya qarasa bakin bed din ya zauna tare da rungumota yace baby girl me ya same ki ne. Baby girl fada mun pls. Shi baima kula da su Mamy dake zaune ba. Cikin kk tace Yah marata ke ciwo sosai. Eyyah my baby I'm so sorry sannu ko. Har yanzu bai daina ba? Daga Kai tayi alamun eh don itama kanta ta manta dasu Mamy a dakin saboda zafin ciwo. Daga rigarta yy ya fara murza mata maran a hankali sannan yana dan jijjigata alamun rarrashi. Sun dauki wurin ten minutes yana shafa mata maran ai kuwa aka yi saa bacci ya dauke ta. Ajiyar zuciya yy sannan ya dago sai a lokacin ya lura da Deelah wacce take ta latsar waya abunta ga kuma su Mamy da Goggo sai dan zance qasa qasa. Sai yaji yar kunya ta kama sa. Mamy ashe kuna nan haka ya fada. Mamy ta daure fuska tace ah ah bama nan dan rainin hankali kawai. Nan fa ta fara mai sababi ta inda take shiga bata nan take fita ba. Shi dai yy shiru dan baisan me yy ba. Goggo tace wai yanzu duk me ya kawo wannan fadan da kk ta masa. Mamy tace yanzu Goggo ace Adeel bai da Lfy amma ya kasa nemar wa kansa lfy. In ma yy bai samu lfyr ba ai sai ya fada mana mu tunda mun san ciwon sa sai mu nema masa amma yy shiru ya na tare da ciwo. Adeel cike da mamaki yake kallon Mamy don shi yaji tana ta kira masa ciwo alhalin shi baida wata cuta. Sai da takai qarshe sannan yace Mamy nifa banda wani ciwo lfy ta qlw. Zata qara wata magana kawai sai gasu Daddy sun dawo da shi da Abbas. Daddy yace lfy ne Mamy tace wai ina masa fadan ciwon da ya bari a jikinsa ne Daddy yace to Mamyn yara but can I talk to you in a minute. Mamy ta tashi ta bi bayan Daddy. Koda suka fita Daddy yayi ma Mamy bayanin da Abbas yy masa kai daure tace to wannan wane irin shirme ne haka. Daddy yace oho musu dai Allah dai ya shirya. Abbas yace friend kai ma taso zanyi magana da kai. Adeel yace to wa zan barma baby girl don lokacin Goggo ta shiga ban daki don yin alwala sai Deelah kadai. Abbas yace ba ga baby na ba ya fada yana nuna Deelah. ai kuwa ta rufe idonta. Adeel ya tashi tare da fadin pls gata nan amana tace to Yah. Kai tsaye canteen din asibitin Abbas ya ja sa. Sai da suka zauna kafin Abbas yace friend kafa ja wa kanka jangwam ........................................ Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [3/30, 8:20 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍5⃣8⃣ Nan dai Abbas ya labarta masa me ya faru da kuma yadda suka yi da Daddy. Adeel ya riqe kai yace friend yanzu meye abun yi. Tsoki Abbas yy yace au tambaya ta ma kk yace ga abun yi nan ka bama yarinya babban magani don wlh in ta qara wannan ciwon next month ni ba ruwa na kasan abunda zaka ce ma Daddy. Adeel yace shi yasa Mamy ta tsare ni da fada. Yace to nidai na fita haqqin ka don in har ta qara ciwon to kaga zancen Daddy ya tabbata gaskiya na cewa neman matan banza kk yi. Dan duka Adeel ya kai masa tare da cewa Allah ya raba ni da neman matan banza. But seriously yanzu dole wannan solution dinne dai. Miqewa Abbas yy yace ni wlh friend ban taba ganin wanda aka sa yy making love da matar sa ta sunna ba sai kai. Wlh komin qanqantar mace tana iya daukar ko wane namiji kawai dai it takes time to adjust to it. You are just giving lame excuses for that matter. Anyway ni zan tafi wurin baby nah. Kayi tunani sosai. Bayan Abbas ya bar wurin Adeel ya Shiga tunani. Lallai yana son Heedah sosai kuma yana lusting after her don wani lomacin daure wa kawai yake yi yana danne wa abinda ke hanasa tunkarar ta tsabar tausayin ta ne cunkushe a zuciyar sa yana kallonta as a kid har yanzu (yeah yeah yeah we already heard that "lame excuses"😒). Sai da yy spending over 30 minutes yana ta tunane 2 before ya koma dakin. Bakin qofar dakin yaga Deelah da Abbas sai fira ake suna ta ma juna murmushi yace ke Deelah dana ba amana kinzo kina hirar soyayya. Kai Yah wace irin hirar soyayya kuma fa su Mamy na ciki shi yasa na fito. Dan tsaki yy yace friend kazo muje asamo abinda zaa ci kada ka biye wa wannan sudar uwar surutu. Abbas yy dariya yace wlh baby nah bata da surutu ko my rijal kai kawai ta kada masa. Adeel yace kwaji dashi nidai tashi mu tafi. ⭐🌟✨⭐🌟✨⭐🌟✨⭐🌟✨💫 Kwanan su biyu aka sallame su gida aka wuce da ita da niyar sai tayi sati ta huta tukunna a meda ta. Tunda suka koma gida Mamy ke bata kayan mata amma na saudia har ma da Deelah don saura three weeks bikin ta shi yasa take musu komai tare kuma ta qara ordering wasu da yawa zata raba musu suje dasu gidajensu. Har dilka tare ake musu wayyo karku so kuga Heedah dama fatarnan abin shaawa. Cikin Kwana uku ta qara gogewa ta kara kyau jikinta ya murje fatarta sai wani santsi da sheqi take yi kamar ta jariri sabuwar haihuwa (lol). Haka qamshi ya zauna a jikinta don sabulan da Mamy ta hada musu. Sai da tayi sati tukunna aka ce ya dauki matarsa dama kuwa a matse yake don Mamy hana shi ganinta yy sai yau. Tun akan hanya ya fara latsa jikinta yana baby kinga yadda kk yi kuwa wow. I'm going to ravish you today. Kai Yah ni wlh kunya ma nake ji. Kunya ko? Ya fada tare da kwafa, zaki sani ya dada. Driving yake amma hannunsa na bisa jikinta sai dai ya shafa nan ya shafa can. Har suka isa gida bai bar taba ta ba. Kai tsaye dikinta ta shiga ta cire kaya ta shige bathroom don watsa ruwa. Tana tsakar wankan ya leqo yace kiyi alwala zamuyi nafila ta amsa masa ba tare da ta kawo komai a ranta ba don ta saba lokaci zuwa lokaci dama yana sa ta suyi nafilar........................................ Love you all who loves HEEDAH 😘😘😘😘😘😘😘😘😘 Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/6, 8:39 PM] Aysha Mazoji: [4/1, 4:05 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍5⃣9⃣ Sai da suka gama nafilar kafin ya kama kanta ya mata addua. Ita dai tana ganin ikon Allah don bai taba yi mata wannan adduar ba. Sai daya qarasa sannan ya kama hannunta suka fita parlour ya zaunar da ita yace bari na dawo kitchen ya shiga sai gashi ya dawo da kayan ciye 2 da drinks masu sanyi. Gashin kaji ne da kilishi da balangu duk sunyi ja alamar sunji gashi ga kuma fresh milk ya zube a gabana. Nace Yah duk wannan kayan fa da kace in maka girki ai da ba sai ka siyo ba. Yace yau bana so ki wahala ne that's why kuma fa ke na siyo mawa. Tace ni gaskiya ni na qoshi fa. Yace Allah sai kinci ko kadan ne. A Hankali ya ci gaba da lallabata har ta danci before shima yaci Sai da ya gama Sannan ta tashi zata dauke kayan da sauri ya dakatar da ita tare da fadin kada ki damu je ki qarasa shirin baccin ki kinji baby girl. Kallonsa take tare da tunanin wannan chanjin ko na meye dan dago ta yy tare da fadin common go. Bayan ya gama komai ya wuce bedroom ya sameta har ta fara dan bacci. Kai tsaye bed din ya hau tare da rungumota jikinsa. A hankali ya fara rabata da kayan jikinta shiru ta masa tunda dama inda sabo ta riga ta saba. Haka ya fara wasanni da ita har hankalin ta ya soma daukewa itama ta soma yi masa wasu daga cikin wasannin da yake koya mata, can hankalin ta ya dauke sai jitayi yana adduar saduwa da iyali don neman tsari daga shaidan, kafin ta ankare har ya dauki hanyar da ya dade yana kwadayin bi. To nidai yar mutan Mazoji ina ganin haka nai maza na baro dakin don abin ya girmi shekaru na. Amira ce ta meda ni da tsiya sai na dauko musu rohoto. Ina shiga na hango Heedah na kokowar qwacewa tare da ihu da cizo. Ai da sauri na yo baya ina my beautiful ,beautiful eyes i must bleach my eyes. Oh I must brain wash my self. Amira ce tace ita bari taje ta gani nidai na zauna na maqure wuri daya dan wani mugun tsoro da ya Kama ni. Nafeesah ce ma ke lallashi na don nima kukan nake yi. Sai da naji gidan yy shiru sannan na share yan hawaye na, na daure na leqa dakin don qafata duk tayi sanyi don da ba dan masu karatu ba da ba abunda zaisa ni komawa dakin. Adeel na hango gefe yana maida nunfashi ga Heedah a gefa ko motsi bata yi. Sai da ya samu kusan five minutes yana maida nunfashi kafin ya dago ya kalli Heedah yaga ko motsi ma bata yi. Da sauri ya tashi tare da tallafo ta jikinsa sai ga hawaye shar2 a fuskar sa sai kuma ya hau sabbatu dama abunda nake gudu kenan na kashe ta. Yanzu gashinan na kashe ta. I don't wanna lose you please baby girl come back to me please. Qara rungumota ta yy ya jawo wayarsa yy dialing No......................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/1, 8:21 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍6⃣0⃣ Cikin bacci Abbas yaji wayarsa na ringing kuma yasan ba kowa bane illah Adeel don tune dinshi daban. Da sauri ya dauko wayar tare da cewa hello friend lfy da kuwa. Jin Adeel na sheshshekar kk yasa hankalin Abbas qara tashi. Lfy wai ko wani ne ya mutu. Adeel yace friend na kashe ta na kashe baby girl dinah. Abbas yace wai me ya faru yace dama ba na fada muku ba nace kasheta zanyi yanzu gashinan bata motsi. Sai sannan Abbas ya fahimci me yake nufi. Ajiyar zuciya yy yace friend ka natsu ba mutuwa tayi ba kawai ta suma ne ka shafa mata ruwa zata tashi. Da sauri Adeel yace dagaske? Yace Allah ko ka shafa mata yanzu fa yace to. Friend ko zaka je gida ka dauko mun Deelah ta temaka mata. Yace friend da wannan tsohon daren yace Pls kaje an fa kira sallah yace to zanje amma sai nayi sallah kuma ka kira Mamy da Deelah n ka gaya musu. Yace zan kira but before na kira sai baby girl ta tashi. Yace to sukayi sallama. Ruwa ya dauko a cikin fridge tare da towel ya jiqa towel din kafin ya shafa mata a fuska. Ai kuwa ta sauke wata ajiyar zuciya. Ai kuwa kk ta fara masa da sauri ya rungumo ta jikinsa shima yana hawaye pls baby girl I'm so sorry, I promise you that I will not do it again Pls forgive me Pls my baby girl. Ita dai kukanta kawai take yi don ta ba qaramin bone taji ba. Runtse idonta tayi kafin tace cikin kk nidai ka kaini gurin Mamy Nah nidai tunda kai mugu ne ina ta baka haquri kaqi yi nidai ka kaini wurin Mamy. Qara matse ta yy yace to yi haquri yanzu Deelah zata zo anjima sai na kaiku wurin Mamyn kinji baby girl. Ita dai kukanta take tayi kuma tayi masa banza. Mamy ya kira sai da suka gaisa yace Mamy Don Allah yanzu Abbas zaizo ya dauki Deelah ya kawota gidana Heedah ke son ganinta. Mamy cikin mamaki tace yanzu don sakarci tunda asuba zata taho, ba a barin gari ya waye tukunna. Adeel yace Mamy Heedah n ce bata lfy shine tace Deelah ta zo. Nan take Mamy ta dago inda zancen ya dosa tace ok to sai tazo. Allah ya bada lfy, yace ameen sannan ya kashe wayan.. Deelah kuma ya kira cikin magagin bacci ta dauka tare da cewa Yah lfy kuwa yace ke kiyi sauri ki shirya yanzu Abbas zaizo ya dauke ki ya kawo ki gidana Yah Adeel lfy da wannan tsohon daren yace ke dallah ban san silly questions asuba tayi don haka ki shirya ke kima bari in kinzo nan kyayi wanka. Kuma na riga na fada ma Mamy so kawai ki taho. Tace to Allah dai yasa lfy, tsaki yy kafin ya kashe wayar. Ya koma rarrashin Heedah amma ko kallonsa taqi yi balle yasa ran zata masa magana .............................................. Jumaat mufeedah Love you all who loves Heedah 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘 Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/6, 8:40 PM] Aysha Mazoji: [4/4, 11:10 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍6⃣1⃣ Baayi twenty minutes ba su Deelah suka qaraso. Time din tuni Adeel yy wanka tare da sallah da kuma nafilolin godiya ma Allah da ya basa mace mai niima kamar baby girl dinsa. Adeel ne yace ta shigo bedroom din tana shiga wayanta na ringing tayi picking Mamy ce tace ke Deelah kice ma Adeel yasa ma Heedah ruwan zafi sosai tayi wanka. Tace to Mamy. Sai da suka gama wayan sannan tace Yah ina kwana yace lfy qlw tace wai Mamy tace a hada ma Heedah ruwan zafi tayi wanka yace to shiga bathroom din ki hada mun ruwan. Tace to tare da shigewa bathroom din shi kuwa Heedah ya dauka a hankali ya shinfide ta bisa sofa don ya samu ta dan yi bacci. Bedspread din ya yaye ya nufi bathroom din wani daki ya saka a washing machine ya wanke ya kuma sa a dryer sannan ya koma dakin. Koda ya koma har Deelah ta gama hada ruwan yace yawwa to gyara dakin bari na mata wankan da sauri Deelah tace Yah kaine zaka mata wankan. Harara ya wurga mata tare da cewa to in ba ni zan mata ke zaki mata. Dallah kiyi aikin da na saki malama, to tace. A hankali ya dauki Heedah wacce take ta ajiyar zuciya cikin bacci ya nufi bathroom da ita. A hankali ya dan shafa mata fuska tare da dan hura mata iska a kunne bude idonta ta soma yi ,ta bude fuskanta tare da kallonsa nan danan ta kwabe fuska zata fara kk yace shishhh baby girl wanka zan miki kinga har anyi sallar asuba baki yi ba ko? Bata fuska tayi tace to duk ba kai bane.... Dora yatsansa yy a kan lips dinta tare da cewa but I said I'm sorry, I will not repeat it again. I promise you. Cikin ruwan zafin ya saka ta ai kuwa qara ta saki tare da tashi tsaye tana ta yarfe hannu tare da hawaye. Tace nidai Yah banso akwai zafi sosai yace sorry zaki ji dadin jikin ki ne kinji baby girl. A hankali ya sa ta cikin ruwan zafin yana ta rarrashi. Ita kuwa ta wani riqe sa sai kk take masa na shagwaba . Sai da yaji ruwan ya huce before ya yi mata wanka yace to kiyi wankan sai na maida ki. Tace nidai ka tafi bana so. Dan murmushi yy yace are you sure? A shagwabe tace nidai ka tafi. Yace to zan tafi amma in kin gama ki kirani fa, dan hararensa tayi tace ni dai ka tafi. Fita yy zuwa dakin don yaga ko Deelah ta gama aikin. Zaune ya isko ta tana waya, da sauri yace ki tashi ki hada breakfast mana. Aje wayan tayi tare da cewa Yah Mamy tace kada nayi break zata aiko da shi. OK ya fada tare da wucewa parlour ya shiga kitchen ya hado coffee ita kuma Heedah ya hado mata tea ya koma bedroom din lokacin ta fito daga bathroom tana tafiya a hankali tana dan cije baki. Da sauri ya aje kayan dake hannunsa ya qarasa ya ruqo ta yana sannu baby girl sannu kinji. Zaunar da ita yy bisa bed sannan ya shimfida mata sallaya ya saka mata hijab yace baby girl tashi kiyi sallan sai kisha tea kinji. Deelah ce ta qaraso Inda suke tare da cewa Yah wai me ya same ta ne naga bata iya tfy sosai. Harara ya sakar mata kafin yace wai ke me yasa kk cika tambayar tsiya ne iye. Tace to Yah naga bata iya tafiya ne da kyau. Oh God ya fada tare da cewa ke ki wuce ki tafi parlour ki zauna kafin na mangareki a wurin. Tura baki tayi kafin ta wuce tana gunguni. .............................................. Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/6, 4:21 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍6⃣2⃣ Da kyar Heedah tayi sallah sannan ya bata tea din tasha yace Mamy tace zata aiko da breakfast yanzu. Da sauri ta kalle sa tare da cewa Mamy tasan banda lfy ne? Yace eh mana menene? Tace to wane irin rashin lfy kace mata Ina yi? Yace nidai kawai nace baki lfy tace amma dai bata gane ba ko yace nidai ban sani ba amma da kyar inta gane. Yah mu tafi parlour n mana yace ok but I thought ko zakiyi bacci ne tace ni bana jin bacci yanzu inason magana da Deelah ne. Okay? Yace but me zaki fada mata ne. Kallonsa tayi tace labari fa kawai zamuyi fa. yace ok let's go. A hankali suke tfy don ruqota yy Deelah na ganin su tayi saurin tashi ta qaraso kusa da Heedah ta riqe ta tace sannu sister nah wannan ciwo haka ya jikin tace da sauqi Alhmdllh. Tace to Allah ya baki lfy sister nah. Zama sukayi suka dan fara fira har aka kawo musu breakfast shima da kyar ya samu taci da yawa sannan ya qyale ta shima ya ci. Yinin ranar haka suka yini jinyar Heedah sai dare Mamy tayo waya wai Deelah bazata dawo bane yace Mamy wai da abarta ta Kwana, Mamy tace kai ni bana son shirme yanzu na kira Abbas yazo zai kawo muku dinner to sai ya taho min da ita. Tohm yace tare da godiya. Baayi minti ashirin ba sai ga Abbas da basket a hannu. Deelah ta amsa ta ajiye a coffee table. Zama yy tare da cewa wash. Heedah ta gaishe sa ya amsa tare da cewa amarya amarya bakya laifi ko? yake tambayar ta ita dai murmushi kawai ta ke masa yace yau kun wahalar mun da mata ko? Tun asuba sai yanzu. Adeel yace eh din anje an wahalar da ita din kai abinda zakayi. Abbas yy dariya yace ni yau bazan yi dakai ba tunda nasan duk yau kana cikin shauqi ne so, I don't have your time bari in ka ware zamu gauraya. Tsoki Adeel yy yace naji nima likewise I don't have any time of yours. Miqewa yy yace malamai sai anjima ko Abbas ya fashe da dariya tare da cewa friend yau harda korar mu lallal zamu gauraya ne zaka sani. Adeel yace eh din nidai ku tafi Sai Allah ya kaimu. Dan kwafa yy tare da cewa wlh nima zan rama ne very soon. Yace ai sai dai ka rame kuwa. Don baza kaga qafarmu gidan ka ba. Abbas ya qara dariya yace duk ba laifin ka bane nasan matsalarka wlh. Dan tura sa Adeel yy tare da cewa a gayas. Deelah ta ma Heedah sai safe tare da fatan samun lfy. Suka rabu cikin kewar juna. Shi kuwa Adeel har bakin motar ya raka su sannan ya dawo cikin gida. Sai da ya tabbatar ta ci abinci kafin ya kaita bathroom tayi wanka saboda yasan dole tayi kafin ta kwanta. Fita yy domin ya hada coffee ita kuwa da ta gama wankan ta ta saka rigar bacci ta haye gado tuni bacci yy gaba da ita don tana da buqatar baccin dama. Shi kuwa Adeel yana gama wa ya nufi bathroom yy wanka shima, ya saka pyjamas dinsa ya haye gadon tare da jawo ta. Cikin bacci taji ana lalubenta da sauri ta bude idonta tare da fara yarfar da hannu ga hawaye har sun wanke mata fuska. Tace but Yah you promise me, katse ta yy ta hanyar cewa hey hey hey baby girl ba wani abu zan miki ba fa kwantar da hankalinki I won't break my promise zan haqura har sai randa kk yarda kinji baby girl yi kwanciyar ki.bisa qirjinsa ya kwantar da ita. A hankali yake dan jijjigata har ta koma baccin before masu addua shima ya kwanta ................................... Authors note :- I'm very sorry for the inconvenience caused by me for not posting in like three days right? So, if I disappoint some of you, I'm really sorry. Love you all Heedah s lovers 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘 Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [5/6, 7:36 PM] Aysha Mazoji: [4/10, 7:29 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍6⃣5⃣ Sai da yaji nunfashin ta na shirin dauke wa sannan ya cire bakin sa daga nata ya hade forehead dinsu wuri daya suna sauke nunfashi. Heedah ce tayi qarfin halin cewa what was that for? Adeel yace naji kina niyar barina ne kuma kinsan bana iya bacci ba tare da ke ba. Tace to amma Yah ana biki ga yan uwa kawai sai ni aga ina tfy dakinka kwana gaskiya da kunya. Yace to gaskiya sai dai mu koma gida don bazan yarda ba Wlh ki zaba ko daki daya ko kuma mu koma gida don bazan iya ba sam. To kayi hqr zan dunga kwana din amma sai kowa yy bacci zan ringa zuwa. Yace wai ke meye na wani boye 2 mijin ki ne fa nidai duk lokacin da na kira ki kikaqi zuwa ranar gida zamu kwana nama gaya miki. Tace to naji inshaa Allah zan yi qoqari. Kallonta yy yace wato qoqari ma zakiyi anyway the choice is yours nidai kinji sharadi na. Tace eh naji zata qara magana suka ji an bude qofar dakin su twins ne suke rige rigen shugowa dakin da sauri suka fada kan Heedah suna oyoyoyo Aunty Heedah. Ita ma rungume su tayi tana ta dariya tace my sweet munchkins ya kuke suka ce lfy qlw suka ce kin siyo mana ice-cream din kuwa dan kallon Yah tayi taga su yake kallo tace yanzu dai ban siyo ba but da dan anjima kadan sai Yah ya kaimu mu siyo ko? Suka daga kai tare da cewa yeah. Tace to baku gaida Yah ba laa ai bamu lura dashi ba Yah yace dama ya zaayi ku ganni tunda kuka shigo sai surutu kk yi ma mutane. Dariya sukayi tare da gaishe sa. Deelah ce ta shigo itama da gudu ta fada kan Heedah tana cewa ai na zata ba yau zaku zo ba Heedah ta washe baki tace amarya kin ganki kuwa yanda kk yi wani fresh kuwa. Deelah ta dan bigeta tace ke dan baki ganki bane fatanki yy wani smooth sai sheqi take. Gyaran muryan da sukaji anyi ne yasa suka maida hankalinsu wajensa ita Heedah ta ma mance yana wurin. Deelah ta ce laa Yah ashe kana nan yace ah ah bannan yar rainin wayo. Ku kawai da kun shigo sai ku fara ma mutane surutu. Deelah tace to Yah yi haquri dama yanzu muka dawo shine Mamy tace kunzo kuna side dinka shine muka zo amma bari mu tafi. Hannun Heedah ta ja tare da cewa auntyn mu tashi mu tafi ciki. Adeel yace laa Deelah daga zuwanki sai ki jamun mata ku tafi? Tace Yah you have her all alone for a long time yanzu kuma biki kuka zo so, kaga bata da time dinka yanzu time din biki ne. Riqe baki Adeel yy yace lallai yarinyar nan kin raina ni da yawa wlh zanyi maganin ki ne. Ita dai Heedah suka fita tana ta murmushi abun ta. 🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨ Biki ake yi sosai ana ta shirya amarya haka ma Heedah duk abunda aka ma Deelah sai da aka mata, ta koma kamar furen flower dan kyau haka ma Deelah abun baa cewa komi. Allah ya temake ta Deelah ta koma side din Yah Adeel da kwana don gidan ya cika da yan uwa.haka ma sashen Goggo cike yake da mutane. Shiyasa Deelah ta koma daya daga cikin dakin Yah Adeel da kwana. To anan Heedah ta samu mafaka, da sun gama hira sai ta bari su Deelah sunyi bacci sai ta wuce dakin Yah Wani lokacin ma bai dawo ba tunda su ma hidima suke yi. Haka aka gama biki aka Kai amarya gidan ta wanda za suyi three weeks before su wuce Singapore inda Abbas ke aiki. Sai ranar Tuesday sannan su Heedah suka koma gidan su cike da kewar Mamy da Heedah ke yi. ................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/10, 9:53 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍6⃣6⃣ Haka suka ci gaba da rayuwa kamar sa cinye juna amma da anzo coachfon hanfon sai Heedah tace bata san zance ba. Shi kuwa Adeel kullum da ciwon ciki yake yini bawan Allah, shi kuma mutum ne mai riqo da alqawari baya karya alqawari komin qanqantar sa. Zaune take tayi wani qayataccen kwalliya, crop top and bum short ne jikinta kanta kalaba ne qanana mamy tasa a mata yy kyau sosai. Sallama yy ya shiga gidan ta tashi ta rungumosa ta masa peck a kumatu daukar ta yy baki daya yace my baby you look hmmmmm. Bisa couch ya zauna yana jin daddaden qamshin dake fita daga jikin ta. Yace Pls baby girl ki amince min Pls I'm in need of you baby girl. Da sauri ta dago kanta ta kalle sa taga duk yy wani iri dashi cikin shagwaba tace wlh Yah akwai zafi sosai nidai bana so wlh. Yace baby girl dama first time dole ne kiji zafi amma Allah da kin saba shikenan. Da sauri tace da zafin zan saba nidai ah ah gaskiya. Yace haba mana baby girl har fa cikina ke ciwo tace Yah kai baka san yanda ake ji bane akwai fa zafi sosai. Yace I promise bazaiyi zafi ba kamar first din ba Pls. Kinga fa irin ciwon cikin ki nake yi fa saboda haka. Tace dagaske. Allah kuwa ba wasa nake maki ba. Duk sai ya bata tausayi . Tace to we will try once more. Wani irin tsalle Adeel yy na farin ciki don har ya tsorata Heedah duk sai ya kuma bata tausayi. A sakwane yace should we do it now. Kallonsa tayi tace oh definitely not yanzu fa rana ne nidai a bari sai da dare in Allah ya kaimu. Yanzu ai Kunya zanji. Adeel dai ya bita da to kawai don yanda take so haka zaayi. Yini yy yana wani riritata kamar wata jaririya. Sai bayan issha'e suka shiga daki domin practicing kamar yanda Heedah ta fada. To nidai yar mutan Mazoji parlour naci birki dan bazan yarda na qara ganin wannan ikon Allah ba I'm too young and innocent to watch that. Sai da safiya tayi sannan na koma don dauko ma makaranta ruhuto. Kwance na hango Heedah ga Adeel a gefen ta yana ta aikin rarrashi. Yace haba baby girl nace fa I'm sorry ko? Tace ba kace ba zafi ba ashe akwai. Yace nifa bance ba zafi ba nace dai bai kai first time din ba kuma in kinji qarya bari yanzu a gwada a gani. Saurin tashi tayi tace wlh ah ah na gaji fa. Yace to zuwa zuhur prayer fa tace gaskiya nidai ah ah. Yace plsss fa tace wai kai baka gajiya ne ba sau biyu kayi ba nidai na gaji. Yace wlh baby girl sau biyun ma dan na tausaya miki ne amma badan na qoshi ba. Tab ta fada tace to yanzu Yah a bari kuma sai da dare Pls Allah na gaji. Yace tohm hakan ma na gode sosai, Allah yayi miki albarka kinji baby girl. Tausa ya ringa yi mata har tayi bacci sannan ya tashi ya shirya ya tafi wurin aiki ya dauko hutun One Week don yaji dadin cin amarcin sa .................................. A haka har yaja Heedah yake cin amarcinsa yadda yake so. Shi kansa yana tausaya mata don tana da haquri sosai don tun ranar farko da ta masa gardama to bata qara masa da yace yana buqatar ta zata ce to. Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [5/6, 7:36 PM] Aysha Mazoji: [4/14, 9:12 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍6⃣7⃣ Kwance suke suna bacci cikin kwanciyar hankali Adeel yy spooning din baby girl dinsa kamar zai maida ta ciki. A hankali ta tashi don taji wani irin son cin indomie cikin baccin ta. A hankali ta zare jikinta daga na Yah. Da sauri ta nufi kitchen don ta daura indomie. Tun wurin dafawar taji gaba daya bata son qamshin. Ta dai daure ta gama tun cikin tukunyar ta fara ci da hannu don jikinta har ya fara rawa. Takai loma ta biyu taji wani amai ya taso mata. Da gudu ta Nufi wani daki ta shige bathroom hannunta na a bakin ta, toilet ta duqa ta fara kwara amai. Adeel cikin bacci ya lalubi baby girl dinsa yaji wayam ai da sauri ya bude idonsa yaga kuwa bata bisa bed din. Tashi yy ya nufi bathroom don yasan qila tana ciki. Bude bathroom din yy ya leqa yaga bata nan, har shower stall ya duba bata nan. To Ina kuma ta nufa cikin darennan. Parlour ya nufa ai kuwa yaji yo kakarin amanta da gudu ya qarasa dakin da yake jiyo ta. Amai take bil haqqi da gaskiya. Da sauri ya qarasa kusa da ita ya duqa yana sannu baby girl dama baki da lfy ne, baby girl me yasa baki tada ni ba, wayyo baby girl sannu Allah ya baki lfy. Sai da aman ya dan tsaya sannan ya wanke mata fuska. Hannunsa ta ruqo tare da dorawa saman cikinta. Yah indomie zan ci yace baby girl bari na dafa miki yanzu. Girgiza kai tayi saurin yi tare da cewa Yah na dafa ba Ita nake so ba Wlh. To fa ya fada to yanzu ya zaayi wace kk so. Kwantar da kanta tayi bisa qirjinsa jikinta na ta rawa tace Yah indomie n Mamy nake so pls. Time ya kalla yace baby girl yanzu 3:23am ko zaki bari da asuba sai mu tafi mamy ta yi miki indomie n. Kuka ta saka masa tare da cewa Nidai wlh jinake in banci yanzu ba mutuwa zan yi Allah kuwa. Kallonta yy yace haba baby mutuwa kuma qara kallonta yy yaga yadda jikinta ke rawa ga kuma nunfashin ta na tayin sama kamar zata siqe. Da sauri ya dauke ta ya suri key din mota suka fita ya saka ta motar sannan ya zagawo ya shiga duk ya rude ko hijab bai dauko mata ba ma. Saar sa daya dare ne. Gudu yake sheqawa kamar zai tashi sama. Kadan2 sai ya juya ya Kalle ta, ta hada kai da knees dinta, Ita kadai tasan abunda take ji. Dagota yy ya dora bisa qirjinsa yana shafa suman ta. Cikin rudewa yace sannu baby girl yanzu me ke damun ki. Da kyar tace nidai indomie kawai nake so. Yace to sorry mun kusa isa ki ci kinji, sannu. Cikin qanqanin lokaci suka isa gidan yy ma megadi hon, megadi bai bude ba sai da ya leqo yaga Adeel ne sannan ya koma ya wangale gate suka shiga. Side din mamy ya kaita ya aje ta bisa sofa din parlour n sannan ya nufi bedroom din mamy don dama Daddy yy tafiya. Buga mata qofa yake yi kamar zai balle. Cikin rudewa Mamy ta fito tana ganin Adeel tace Subhannalah kai lfy kuwa. A rude yace dama bab.... Am Heedah ce bata lfy , a rude Mamy tace me ya same ta ne? Tana Ina yace tana parlour n ki. Da sauri Mamy ta raba sa ta wuce ta nufi inda ta hangi Heedah sai maida nunfashi take kamar zata shide. Kallon Adeel Mamy tayi tace me ke damun ta. Yace Mamy Wlh nidai kawai naga tana ta amai shine tana gamawa tace wai indomie zata ci kuma wai dole sai naki ............................................ Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/16, 8:11 PM] Aysha Mazoji: "💏💍ZAHEEDAH💏💍6⃣8⃣ Mamy tace Subhannalah bari to na dora mata, kitchen Mamy ta wuce da sauri ta daura pot bisa cooker ruwan zafi ta diba Cikin heater don tayi sauri. Adeel ne ya shigo cikin kitchen din da sauri yace Mamy kuka take yi fa kuma jikinta sai rawa yake yi kuma.... Mamy tace to wai yanzu dame zanji da ciwonta ko da takurar ka, kaje gareta yanzu zan gama inshaa Allah. Cikin ten minutes ta hada mata indomie ta sa mata cikin plate mai fadi yadda zata yi saurin hucewa. Coffee table ta ja ta aje plate din indomie n a gaban Heedah. Da sauri Heedah ta saka hannu kamar wadda ta shekara bata ci abinci ba, ko zafin ma bata ji hannu baka hannu qwarya take ci kamar wani zai qwace mata. Adeel ne yace baby girl kici a hankali mana ko jinsa ma batayi ba tana ta tura indomie. Mamy tace batta kawai ta ci abunta don Mamy ta riga ta gano meke faruwa tun tuni. Mamy tace dauko mata ruwa cikin fridge amma marassa sanyi sosai da kuma malt. Sai da ta cinye indomie n kab ko Mamy sai da tayi mamakin cinye tan da tayi don qwara uku qanana ta dafa mata Ita da tasan kwara daya Heedah ke ci. Shi kuwa Adeel zuba mata ido yy don yaga yadda take cin abinci bai taba gani ba abincin da sai ya mata dura zata ci amma gashi tana ci hannu baka hannu qwarya. Sai da ta gama sannan Mamy ta miqa mata ruwa ta sha ta sauke ajiyar zuciya sannan ta kalli Mamy tace Mamy ina wuni. Mamy tace lfy qlw ya jikin tace laaa Mamy ni lafiyata qlw fa. Mamy tace to Allah ya bada lfy dai. Yanzu lfy qlw kk ji ko tace eh bana jin komai. Tace to yanzu kuje ku kwanta kafin asuba ta qarasa. Ai kuwa dama Heedah bacci take ji tana tashi ta nufi room dinta, ba kunya kuwa Adeel ya bita suka shige daki tare da kulle qofan. Rungomota yy tare saqa kansa cikin wuyanta yana shaqar lallausan qamshin ta. Yace baby girl I hope komai normal ko? Tace ni fa qlw nake kawai I have this huge craving, wanda nake ji idan banci ba a lokacin komai ma zai iya faruwa. Yace baby girl amma wannan abu da mamaki to ko dan kafin muyi bacci na baki wahala ne shi yasa. Tace No! Ba haka bane ko ka manta kullum sai ammm ....... Na ma riga na saba da wannan ai. I just don't know what's going on with me. Yace to amma yanzu qlw kk ko? Tace eh ba abunda yake damu na I'm just so sleepy. Daukar ta yy kamar baby yace ok tohm bari na kwantar da ke but nan da two hours zan tashe ki saboda sallah. Tace ok, kwantar da ita yy bisa bed din sannan shima ya kwanta kusa da ita yana dan bubbuga bayanta tare da kissing forehead dinta. Nan danan kuwa bacci yy gaba da ita. Shi kuwa tashi yy ya dauro alwala ya fara nafiloli har aka kira asubah sannan ya bar nafila. Kusa da Heedah ya zauna yana shafar fuskar ta a hankali yana dan hura saman Idonta. A hankali ta bude idonta tana kallonsa. Yace baby girl time din sallah yy ki tashi kiyi kinji baby girl. Allah Yah ban qoshi da baccin ba. Wata irin dariya ya fashe da ita cikin dariya yace baby girl har qoshi ake dama da bacci. Tace eh mana nidai wlh ban qoshi da baccin ba. Yace ok yanzu ki tashi 20 minutes ma sun miki yawa kiyi sallan sai ki kwanta kiyi baccin har ki qoshi. Sai da ya lallabata sannan ta tashi ya rakata har bathroom tayi alwalan sannan suka fito ya shimfida mata sallaya. Sai da ya ga ta tada sallah sannan ya fita sauri2 don yaso ya makara wurin tashe da Heedah.................................. Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [5/6, 7:36 PM] Aysha Mazoji: [4/20, 9:22 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍6⃣9⃣ Bayan ya dawo sallah kai tsaye bedroom din Heedah ya wuce ya same ta baje bisa sallaya sai sheqa bacci take. Ko hijab bata cire ba. Daukar ta yy ya kwantar da ita bisa bed din sannan ya cire mata hijab din don taji dadin bacci. Lallai baby girl baccin nan da gaske yinsa zata yi. Don Heedah in tayi sallar asuba ba ta komawa bacci sai dai ta zauna tayi ta karatun Al-Quran mai girma. Wani lokacin ne in ya matsa mata to dole sai tayi baccin. Sai da gari yy haske sannan shima ya kwanta kusa da ita ya wani kwantar da ita bisa broad chest dinsa. ✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟 Sai wurin 11 Adeel ya tashi da yake ranar Saturday ne ba aiki, a hankali ya zare jikinsa daga na Heedah. Parlour ya fita Mamy ya hanga tana kallon news. Dan sosa kai yy ya matsa kusa da Mamy ya gaishe ta. Ta amsa cikin sakin fuska tace ya Heedah n ta ke. Dan qara sosa kansa yy Yace ai tace lfy n ta qlw kawai craving din indomie take, Mamy dai tace hmmmmm. Yace yawwa kuma Mamy taqi tashi daga bacci sai bacci take.... Mamy tace wai kai yaushe ka koyi surutun tsiya ne sai zuba kk yi tun dazu kuma in tana bacci kada ka kuskura ka tashe ta ka ringa barin ta har ta tashi da kanta kana ji na ko? Yace na ji Mamy tace good. In ta tashi ka gaya mun yace to Mamy. Tashi yy ya nufi side din sa yy wanka ya shirya sannan ya dawo side din Goggo ya wuce tana zaune tana jin radio n ta. Zama yy kusa da ita ya gaishe ta. Ta amsa cikin sakin fuska tace yau kuma safiya aka mana. Yace Goggo ai nan muka kwana tace kai yace Wlh kuwa jiya wurin ukku na dare muka zo. Goggo ta hau salati tace me kuma ya kawo ku cikin wannan tsohon daren. Nan kuwa Adeel ya bata labarin abun da ya faru. Goggo tace toh Ita kuma haka ya zo mata. Adeel dake jin News bai ji me Goggo tace ba yace kuma Goggo har yanzu bata tashi ba kuma Mamy tace kada na tashe ta. Goggo tace eh hakan ya kamata. Goggo tace duk hidimar ku ce ta hana Mamyn ku shigowa kenan don kamar yanzu duk tana nan. Sai da suka dan taba hira sannan ya tashi ya shiga side din Mamy. Time din Mamy na cikin bedroom dinta. Bedroom din Heedah ya wuce yaga har yanzu bacci take, zama yy kusa da ita yana tunanin anya lfy kuwa baccin yy yawa. Ya dauki kusan 10 minutes yana kallonta. A hankali ta bude idonta ta sauke Idonta kan Adeel da ya tsare ta da kallo. ..................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/21, 3:51 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍7⃣0⃣ Dago ta yy a hankali yace baby girl kin tashi, murmushi ta sakar masa tare da daga kai alamun eh. Ruqo hannunsa tayi tare da cewa zanje bathroom, ok ya fada before ya dauke ta kamar baby ya kaita bathroom din. Sai da ya cire mata kayan sannan Yace in tsaya in miki ko? Saurin girgiza kai tayi tace ah ah ka tafi kawai na gode. Fita yy yana dan murmushi ya nufi dakin Mamy ya same ta tana gyaran closet dinta nan kuwa ya hau taya ta baayi five minutes ba suka gama tunda dama ta yi rabin aikin. Sai da suka gama sannan yace Mamy Heedah ta tashi fa. Tace Kai Kai shine dan sakarci tunda ka shigo baka fada mun ba. Yace Mamy naga kina aiki ne shi yasa ban fada miki ba sorry. Da sauri Mamy ta fito ta nufi dakin Heedah time din Heedah ta fito daga wanka tana Shafa Mamy ta shiga. Heedah ta yi saurin gaishe ta Mamy ta amsa tare da cewa hope dai ba wata matsala Heedah ta daga Kai tace ba komai Mamy. Tace to yanzu me kk so kici, Heedah ta dan yatsine baki tace Mamy ni bana son komai. Mamy tace ah ah tuna dai ance mutum bazai ci abinci ba. Heedah tace to Mamy indomie n ki kawai nake so. Mamy tace to bari inje in daura but dole ki nemo wani abunda kk so don indomie ba abincin da zaa taci bane dare da rana kinji ko? tace to Mamy. Cikin fifteen minutes Mamy ta hada mata indomie guda hudu qanana ta soya mata kwai hudu shima sannan ta dafa wani kwan don taci wanda take so. Bisa dining table Mamy ta jera mata abincin ga malt. Adeel ne ya shigo Mamy tace yawwa je ka kira Heedah kace mata the food is ready. Tare suka fito suka nufi dining din suka zauna Heedah ta jawo plate din indomie ta maida kwan gefe ta fara nadar indomie kamar ba gobe. Shidai Adeel na gefe na kallon ikon Allah. Sai da ta cinye indomie n kaf ko ni nayi mamakin Heedah da ta cinye indomie da wannan lafaffen cikin nata. Malt din ma shanyewa tayi sai da ta nutsu sannan ta kalli Yah Adeel wanda ya qura mata ido yana kallo ko qyaftawa baya yi. Yah lfy ta fada ajiyar zuciya ya sauke sannan yace babu komai baby girl. Tashi ta yi tare da kamo hannunsa tace Yah muje ka rakani na gaishe da Goggo, yace ok let's go. Har side din Goggo suna riqe da juna sai da zasu shigo sannan ta qwace kanta suka shiga da sallama. Heedah ta gaishe da Goggo sannan suka cigaba da hira. Nan Heedah ta yi sallan azahar shi kuma Adeel ya tafi masallaci. Wuraren two sai ga Mamy ta shigo parlour n Goggo Sai da suka gaisa tace ashe yarannan na wurin ku Goggo. Tace ai ko dai suna nan tun dazu. Mamy ta kalli Heedah tace me zaki ci ne, Heedah ta bata fuska tace Allah Mamy ni bana son komai fa. Mamy tace ai fa sai kiyi amma baki isa ba sai kin fada abunda kk so don haka kiyi sauri ki fada mun. Heedah ta dan yi shiru can tace yawwa uhmmnnn. Mamy tace me ne ne tace uhmmm cabbage da quli!!! Dukkansu dariya suka yi banda Heedah wadda ta turbune fuska kamar zatayi kuka. Adeel hada su riqe ciki, sai da yabar dariyar sannan yace baby girl what's going on with you, you are craving something so repulsive and oh gosh!!! (mudai cabbage da quli yana mana dadi ba wani repulsive) Mamy tace ke share shi kinji daughter Nah yanzu zan hada miki kinji. Adeel ta kalla tace kai taso ka je ka sawo mana quli yace Mamy ina zan samo quli Goggo tace kaje gidan Hajiya Rabi me mai zaka samu. Yace wannan qawar taki tace eh ita maza ka tafi sai ka siyo da yawa dan gaba. Cikin 30 minutes Adeel ya dawo da gari yy zafi cike da quli ................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/21, 9:18 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍7⃣1⃣ Goggo tace ah wannan qulin kamar zamu ciyar da gari. Yace ai Goggo gudun kada a nema kawai nace ta bani shi duka. Mamy tana yanka cabbage tace bari nayi sauri na qarasa yankawa sai na daka qulin. Mamy tace wai tsaya ma Heedah dafaffe kk so ko kuwa ba sai an dafa ba tace Mamy dafaffe nake so tace to bari nayi sauri. Qulin Heedah ta diba tace bari na daka Mamy maza aje yanzu zan qarasa in daka. Goggo tace ki qyale ta tayi daka mana Mamy tace to Goggo ba wata matsala kuwa. Goggo tace ba wani matsala don kayi daka mu da har kayan nauyin da ake hana ku yan zamani dauka to mu dauka muke kuma lfy qlw zaki gammu yanzu ne da zamani ya zo. Mamy tace to amma Heedah kiyi a hankali pls ki daka a hankali. Adeel ya tashi yace muje na raka ki ma. Nan kitchen din Goggo suka shiga Heedah ta dauko kujera biyu ta ba Adeel ita kuma ta zauna daya. Ta fara daka Adeel yace wai naga su Mamy na ta habahaba dake, naga da kin ce abu har sauri ake a maki wai me ya sa. Tabe baki tayi tace ni ma ban sani ba. Yace to yaushe zamu koma gidan mu I'm too eager to ughhhh. A shagwabe tace Yah stop it. We just spend one day without it fa. Yace baby girl but kinsan fa wanda nake. Tace Yah it's not even up-to one day. Yace baby girl da gida muke kema kinsan da yanzu anyi fifth round ko? Shiru ta masa ta ci gaba da dakan ta. Bayanta ya koma ya fara shafata a hankali yana dan hura mata kunne. A hankali wata kasala ta fara saukar ma Heedah cak ta tsaya da dakan da take don jin wani yanayi a jikinta. Kanta ta daura bisa qirjinsa tare da lumshe ido. Shi kuwa Adeel ya samu abunda yake so don haka ya fara saka hannunsa cikin rigarta...... Kamar daga sama suka ji muryar Mamy na wai ya naji shiru har yanzu. Da sauri Adeel ya miqe yana sosa kai da gani bai da gaskiya, Allah ya sa bata gansu ba. Heedah tace na gama Mamy dauko wani container tayi ta kwashe qulin. Mamy ta daura tukunya tace ai steaming dinshi kawai zaayi. Cikin 10minutes aka gama hada mata cabbage ya sha tomatoes, onion da cucumber. Abin gwanin ban shaawa. Ai kuwa Heedah taci cabbage dinnan kamar ba gobe sai da taji cikinta yy dam har ba wuri. Ita kanta Heedah tana mamakin cin da take Kwana biyu kamar bata qoshi. xxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxxx Sai ran Sunday da dare Mamy tace su koma gida tunda gobe aiki amma da sharadin komi Heedah ke so wanda bazata iya girkawa ba to a kira Mamy. Haka suka koma gida suka ci gaba da soyewa. Don kwana biyu Heedah wani qarfi take ji. Ga kuma saurin fushi da take yi hakanan ko ita daya ce sai tayi ta fushi haka har Adeel ya gane da yaga tana kumbure2 zai ta lallabata har ta gaji ta sauko. Wani lokacin kuwa sai dai ta sa masa kuka kuma komin lallashin da zaiyi bazata yi shiru ba har sai ta gaji tayi bacci don kanta kuma da ta tashi shikenan ta gama fushin sai kuma wani karon. ................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [5/6, 7:36 PM] Aysha Mazoji: [4/24, 8:11 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍7⃣2⃣ Haka suka ci gaba da rayuwa har tsawan wata biyu wata ranar kwata 2 Heedah bata girki wai bata son qamshin girkin sai dai su tafi gida su ci don yanzu ba abunda Heedah ke so irin cabbage da quli ko kuma zogale. Heedah ta qara wani fresh tayi luwai2 da ita hips dinta sun qara expanding, bossom dinta kuwa wai abun baa cewa komi. Zaune suke ya biye mata suna kallon cartoon, tana bisa cinyar sa daga ita sai crop top and faded jeans. Shi kuma t shirt and shorts ne jikinsa. Can ta dan dago tana kallon face dinsa, kallonta shima yy tare da kissing soft lips dinta yace baby girl wannan kallon fa tace haka nan nake kallonka. Yace na miki kyau kenan daga Kai tayi. Yace should we...... Oh definitely not now ta fada, I'm famished right now. Yace what but you just ate. Bata fuska tayi tace eh kuma wata yunwar nake ji yanzu. Oh Allah ya fada yace wai baby girl me ke damun ki kwanannan ne. Kamar jira take ya kai aya ta saka masa masa kuka mai sauti. A hargitse yace baby girl me ya faru me na miki, cikin kuka tace ba kai bane kace na cika ci ba. Yace baby girl ni Wlh ban ce haka ba amma sorry bazan qara ba kinji baby girl. Bata bar kukan ba kuwa sai da tayi bacci. A jikinsa tayi bacci don haka gyara mata kwanciyar sannan ya ci gaba da kallonta. Kallonta yake yadda ta changa cikin two months tayi wani fresh tayi wasai da ita. Ga wata yar qiba data qara bossom dinta ya ciko sosai. Kuma cikinta shima ya ciko ya taso madadin da dayake a shafe a lafe. Shi yasa kwanannan bai daga mata qafa Allah ya so shi bata hana sa kamar ma ta fi da juriyar lalurar sa. Bayan sati biyu Yah Adeel ya tashi don ranar zaije wurin aiki, ya tashe da Heedah yace zai shirya zai je wurin aiki. Cikin magagin bacci tace ya qyale ta ta qara baccin five minutes. Yasan rigimarta kuma dama da asuba sai da yy aiki kawai sai ya qyale ta don ta samu hutu. Kitchen ya nufa don ya sama ma kansa breakfast. Heedah ce ke bude idonta a hankali don yanzu baccin ya fita daga idonta. A hankali ta yaye blanket din dake jikinta ta zura qafafun ta qasa don tana son ta shiga bathroom kafin ta je ta taimaka ma Yah Adeel ta masa breakfast. Rigarta taga ta taso, ta shafa wani abu taji mai dan tauri, da sauri ta bude rigarta dan ganin menene. Wani razanannen ihu ta saka sanadiyar abunda ta gani .......................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [4/24, 11:59 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍7⃣3⃣ Adeel na kitchen yaji Heedah ta saki wani wawan ihu. Da gudu Adeel ya nufi dakin don yasan wannan ihun bana lafiya bane. A hargitse ya shiga dakin ganin Heedah na tsalle tana yarfe hannu tana kakkabe cikinta. Da sauri ya qarasa ya riqe ta yana baby girl me ya faru, what's going on, ya aka yi. Da qarfi ya riqe ta don taqi daina tsallen kuma taqi daina kukan. Da kyar ya samu ya zaunar da ita yana qara tambayar ta. Cikin kuka tace Yah wani abu ya fito man a ciki. Yace baby girl wane abu buda na gani. Rigar ta yaye masa kallon cikinta yy tare da zare ido don ganin yadda ya koma. Innalillah ya fada ai kuwa ta qara rudewa ta kuwa qara saka wani ihun. Da sauri ya tashi ya dauko mata hijab dinta ya saka mata. Daukar ta yy don yaga kamar ba ta tafiya sosai. Cikin mota ya saka ta, wani irin fisgar mota yake yi ita kuwa Heedah sai qwala kuka take kamar an aiko mata da saqon mutuwa. Shi kuwa Adeel sai tsula gudu yake kamar zai tashi sama. Cikin 30 minutes suka isa gida, sunayin parking ta balle murfin mota ta fito shima a sakwane ya fito ko marfin motar bai rufe ba. Gida suka shiga Heedah sai qwala ihu take. Ihun Heedah ne ya fito da Mamy da Goggo wanda suke zaune suna fira don daddy bai dade da fita office ba. Mamy ce da sauri ta kama Heedah tana tambayar ta wa ya rasu, me ya faru. Kukanta kawai take yi. Mamy ta juya wurin Adeel tace kai me ya faru ne, ka sanar damu mana kunzo duk kun tada mana hankali. Cikin in ina Adeel yace Mamy wani abu ne ya fito mata a ciki. Mamy tace Subhanallah me ya fito mata kuma. Adeel ya matso kusa da Heedah wadda ke kuka har da su majina. Hijab din jikinta ya yaye tare da dage rigarta yace Mamy kinga jiya lfy qlw muka kwanta yau muna tashi muka ga ya zama haka. Ajiyar zuciya Mamy da Goggo suka sauke a tare. Murmushi Goggo tayi tace yaro yaro ne dai. Mamy tsoki tayi tace shine duk kuka bi kuka rude haka. Ke Heedah yi ma mutane shiru. Ji yanda kk kuka har da su majina kamar wata qaramar yarinya. Sai da Heedah tayi shiru sannan su Mamy suka zauna, Mamy ta kalli Adeel tace to soldier sai ka samu halin zama ko? Kusa da Heedah ya zauna yana kallon yadda su Mamy basu dauki maganar da mahimmamci ba. Mamy tace Goggo yi musu bayanin ko mi ke faruwa. Goggo ta nisa tace wane bayani zan musu kawai a fadi musu kai tsaye. Kai Adeelu matarka ciki ne da ita. Cikin mamaki Adeel yace amma Wlh Goggo jiya bata da ciki yau fa ne ya fito. Kuma yau dinma da safen nan. Heedah ta ce Wlh Mamy jiya banda ciki yau ne ya fito. Mamy tace har yanzu dai baku girma ba, ba kamar kai Adeel. Yanzu duk symptoms din mai ciki kai baka ganewa girgiza kai yy tace to Heedah dai ciki ne da ita kuma tun ba yau ba muka sani. Abunda dai ke ban mamaki yadda yy girma haka don a lissafin mu yanzu cikin watansa uku amma bamusani ba ko zai kai hudu. Wannan sai anje asibiti sai a auna a gani. Adeel jin Heedah na dauke da babyn sa yasa sai washe baki yake dadi har a amadun kunnen sa. Heedah ce dai tayi shiru don Ita kunya ma taji da aka ce tana da ciki. Sai bayan zuhur prayer sannan suka wuce gida da sharadin zasu je asibiti a duba lafiyarta Zo kuga tattali wurin Adeel bayan sun koma gida kamar zai maida ta ciki haka yake ji baya barinta tayi komai sai in ta matsa sosai sannan yake barinta shima ba mai wahala ba. Sunje hospital kuma an tabbatar musu da twins ne cikinta..... ................................. Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [5/6, 7:36 PM] Aysha Mazoji: [4/29, 7:05 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍7⃣4⃣ Authors note :--Don Allah ayi haquri da rashin posting da banyi ba for so long it's because I'm going through some phase of life so wish me luck please and I also need your prayers, and finally I love you all Heedah s lovers 😘😘😘😘😘😘 Bayan two weeks suka koma hospital don suna da appointment da Doc. Da yake asibitin turawa ne wata Doc ce mai mutunci zasu ringa gani har ta haihu. Sunan Doctor n Isabella so, suna kiranta da miss Isabella. Sai da suka gaisa sannan taba ma Heedah hospital gown ta saka zasu yi mata awon jini sannan zaa dauki weight dinta sai da aka gama sannan tace ma Heedah ta kwanta bisa gado zaa mata ultrasound. Wani dan gel kyakkyawar baturiyar ta dauko tare da yaye rigar Heedah, kallon Heedah tayi tare da h Yb Ybh murmushi tace this may be cold sannan ta zuba bisa cikin Heedah sannan ta dauko ta fara scanning din nan take computer n ya fara shuuuuu sannan sai ga faint heart beat har guda biyu. Murmushi Doc tayi sannan ta kalli Adeel dake zaune bisa kujera ya riqe hannun Heedah gam. Tace here are your babies, Adeel ya qara leqa computer yaga wani dishi2 yace I can't see anything here. Miss Isabella tace here let me help you out ta fada tana nuna computer n tace right here is baby A and here is baby B, and they seem very healthy. Wani murmushi Adeel ya saki saki tare da cewa Alhmdllh. Doc tace do you want to know the sex of the babies da sauri Adeel yace no, no we want it to be a surprise. Doc ta musu printing din pics din ultrasound din sannan suka mata godiyya tace next appointment in one month. Kai tsaye gidan su Mamy suka wuce don tace tana son ganin Mamy. Mamy tana ta murnan ganin Heedah sai nan nan take da ita. Adeel yace Mamy daga hospital fa muke, Mamy tace to hope komai normal ko? Yace eh ba wata matsala anyi ultrasound kuma ance yan biyu ne. Mamy tace Kai Alhmdllh Allah abun godiya, tace wata nawa ne yace five months ne. A nan suka yi yini sannan suka koma gidansu. ✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟✨🌟 Bayan two months Heedah ce zaune tsakar parlour n su ta wani baje ga cikinta da yayi wani irin girma wanda in aka ce maka zata iya haihuwa da gudu zaka yadda. Zaune take tana shan rake don tunda cikinta ya shiga wata shida take shan rake, rake baya isarta wani lokacin har bakinta da haqoranta ciwo suke mata amma haka nan take daurewa ta sha don ji take in bata sha ba to zaa samu matsala. Don haka ko da yaushe ana aje mata rake. Sallama Yah Adeel yy ya shigo parlour n, da sauri Heedah ta miqe duk da tana jin nauyin cikinta. Qarasawa tayi ta rungume sa tare da cewa we miss you. Yace I miss you too my babies. Yace baby girl ba na hana ki tashi da sauri ba, don Allah ki bari, cikin shagwaba tace Yah nifa bana jin wuyar tashi Allah kuwa. Yace Nidai na gaya miki bana son saurin da kikeyi wurin yin wani abu. Jifa rannan Allah ya tsare gado ne bayanki kika fada to da qasa ne fa kk fadi ya zanyi. Fuska ta bata tace Yah na gaya maka wannan ba laifi na bane wlh kicking dina yaran suka yi da qarfi, shi yasa. Yace to in wurin saurin suka halbe ki fa, tace ai baza su mani haka ba ko babies din Abban su ta fada tare da shafa cikinta. A hankali ya duqa wurin cikinta tare da kai kunnensa bisa cikin yace wai haka babies dina, baza kuyi kicking baby girl dinah ba. Be the good kids you always have to be and stop kicking your maamah. Addua yayi ma cikin sannan ya yi kissing dinsa. Tashi yy tsaye yace but baby girl you have to be extremely careful okay? Okay ta fada, riqe hannun sa tayi tace muje ka watsa ruwa sannan kaci abinci. Yace daga gida aka kawo abincin ne? Tace ah ah na girka ne yace baby girl bana hana ki ba, tace Yah waina (masa) fa ce nayi da miya nasan kana so and it really test heavenly kaga cow tail ma nayi miyan da shi. Kayi sauri ma kazo muci dan na qagara. Yace baby girl me yasa baki ci ba da kk gama ba an hana ki zama da yunwa ba. Murmushi tayi tace ai banji yunwa ba nasha rake da yawa kuma dazu Mamy bayan ka fita ta aiko mun da cabbage kuma naci sosai. Good ya fada but na fasa wankan sai munyi taking lunch before nayi wankan. ................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [5/3, 1:17 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍7⃣5⃣ Cikin Heedah ya shiga wata tara yanzu komai wahala yake mata don ma dai ta saba da aiki bata jin nauyin jikinta amma yanzu da cikinta ya shiga watan haihuwa wani irin nauyi cikin ke mata don har rinjayarya yake a times don madai wani lokacin tana boye ma Yah Adeel don bata so ya qara shiga wata damuwar wadda tafi wadda yake ciki. Zaune take ita kadai a parlour n tana kallon cartoon network qwarai yana debe mata kewa in ta lallaba Yah Adeel ya tafi wurin aiki don da qyar take lallabasa ya tafi shima da yaje baifi yayi three hours ba ya dawo kuma throughout yana maqale da waya saboda ya sai mata waya don ya riqa jin lafiyar ta. Kamar an jefo sa parlour n haka ya shigo Heedah tayi saurin yunqurawa amma ta kasa tashi don cikin ya mata nauyi ba kamar da ta dade zaune. Da sauri Adeel ya qaraso kusa da ita sannan ya kamo ta yace baby girl gida zamu koma yau murmushi tayi tace what makes you change your mind so quickly. Murmushi yy tare da shafo cikinta yace kinsan tunda babies dina suka shiga 8 months Mamy ta matsa mun dan na meda ki gabanta right? Ta daga Kai sannan ya ci gaba to yau bayan naje office mamy ta kira ni tace nazo za muyi magana. Da naje sai tace mun the best solution shine na dawo dake gida cause in na fita wurin aiki labour ya kama ki fa kuma dama ni ina da damuwar barinki ke daya a gida to dan haka yau zamu koma gida. Murmushi tayi tace yawwa dama in ka tafi office ina zama lonely Wlh. Yace amma fa daki daya zamu riqa kwana fa. Tabe baki tayi tace naji dai mu tafi. Yace to bari nayi packing up ko? Kaya akwati uku ya cika masu sai kayan babies din da yake sawowa akwati biyar. Sai da ya gama kai wa cikin motar kafin yazo temaka mata ta tashi ya saka mata hijab din tare da saka mata maternity shoe dinta saboda duk takalman ta sun mata kadan. Cikin 40minute suka isa gida don baya gudu wai don kada ya girgiza ta da yawa. Kafin su isa har qafafunta sun kumbura kuwa. Mamy dake tsaye tana jiran isowar su da sauri ta nufi Heedah ta kama ta tana mata sannu. Bisa kujera ta zaunar da ita sai faman sannu take mata dan ba qaramin tausaya mata take ba. Sosai Mamy ke kula da ita bata barinta tayi komai. Ana saura kwana biyu EDD dinta ya cika tana zaune parlour ita kadai don Mamy da Goggo sun tafi barka amma bazasu dade ba. Cartoon network take kallo. Yah Adeel ne ya shigo tare da sallama, da sauri ya aje brief case dinsa ya qarasa wurinta rungumo ta yy ta side don cikin baya barin normal hug. Baby girl ke kadai a gidan daga Kai tayi tace yanzu su Mamy suka fita amma tace da sauri zasu dawo. Yatsunta ya kama yy kissing Kafin yace baby girl qumban ki ya fito bari na yanke miki, tace kuma fa duka last three days ne Mamy ta gyara mun fa. Yace kuma har sun fito, nail clippers and cutter ya dauko ya fara yanke mata suna labari. Ji yayi tayi shiru sannan ta riqe masa hannu dagowa yayi don ganin meke faruwa. Gani yy ta rufe ido sannan ta cije baki da sauri ya dawo kusa da ita yana baby girl me ya faru ko mu tafi hospital ne, da sauri ta qara riqe hannun sa tare da girgiza kai. Sai da tayi one minute a haka kafin kuma ta koma normal. Qara riqe mata hannun yy yace baby girl what just happened. Tace Yah bafa wani abu bane it's just a contraction. Da qarfi ya what? That's not just, your face shows that you were in a lot of pain. Tace but Yah it's normal to have minor contractions before the labour itself. Yace and who told you that. Tace Yah Doc Isabella ta fada mun a last appointment din mu, tace zan ringa having this contractions. Yace but ai baki fada mun ba tace that's because it's not a problem. Zaya qara wata maganar suka ji sallamar su Mamy. Ranar da EDD dinta ya cika tun asuba take jin ciwo ga kuma da taje tsarki taji wani ruwa na fitar mata kuma ba fitsari bane. Ciwo take ji amma ta daure bata bari kowa ya sani ba har Yah Adeel ya tafi wurin aiki, sannan ne tace ma Mamy zata danyi bacci ta shiga dakin ta. Tun da ta shiga bedroom din take zagayen dakin don Doc Isabella tace mata in taji irin wannan ciwon ta dan ringa yawo kada ta zauna wuri daya. Ga Adduan da take tayi. Haka tai tayi sai dai in wani ciwon ya taso ta riqe gado fam kamar zata karya shi, zufa take yi kamar ta hadiyi kunama. Can taji ciwon ya fi qarfin ta ta kwala ma Mamy kira da gudu Mamy ta shigo dakin ganin Heedah a zaune qasa tana ta zufa yasa ta saurin kamo ta suka tashi, suna zuwa parlour wani ciwon ya taso ta riqe Mamy kam tana Addua. Bisa kujera Mamy ta aje ta sannan ta ruga kiran Goggo. A sakwane suka shigo tare suka kamata suka fita already driver is ready kawai mota suka shiga sai asibiti. Da yake asibitin turawa ne daki daya aka ware ma Heedah sannan aka kira Doc Isabella. Tana zuwa tace ina Adeel sai lokacin Mamy ta tuna basu gaya ma kowa ba hakanan suka taho. Waya ta buga ma Adeel tace yazo suna hospital. Ai kuwa cikin fifteen minutes sai gashi ya iso a hargitse ................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [5/6, 7:36 PM] Aysha Mazoji: [5/4, 7:21 PM] Aysha Mazoji: [5/4, 7:00 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍7⃣6⃣ Yana isowa kai tsaye dakin ya shiga da sauri ya qarasa wurin Heedah wacce ke kwance an manna mata wata computer sai zufa take yi ga nurse guda biyu ga kuma Doc Isabella. Murmushi Doc tayi ma Adeel tace are you ready to be a Daddy? Yeah yeah I'm, but how is she doing. She is doing great, she is almost six centimeters dilated. Salatin Heedah ya katse musu zancen da suke yi, hannun Adeel ta Kama ta riqe har sai da yy yar qara. Sai da ciwon ya lafa sannan ta ringa meda nunfashi. Qara jawo hannun sa tayi tace Yah bazan iya ba akwai ciwo sosai pls help me. Shi ma hawayen ya fara yana sorry baby girl duk ni na jamaki kiyi haquri Don Allah. Wani ciwon ya qara tasowa tuni ya rungumo ta yana shafa mata baya har ciwon ya lafa. Doc Isabella ta qara duba ta taga har takai eleven centimeter dilated. Murmushi tayi tace Heedah you are doing just great, you will feel an urge to push now don't hold it back, just do what you feel is natural okay? Da sauri Heedah ta kada kai. Doc tace Adeel you have to hold and support her this is the birth part okay? Da sauri ya kada kai ya koma bayan Heedah ya kwantar da bayan ta bisa qirjinsa. Aikuwa sai ga ciwo tare da nishi sun taho tare tunda Heedah take bata taba jin irin wannan balain ba. Da ciwon ya kwanta kuka ta saka ita wlh bazata iya ba, Adeel shi Ke lallashin ta wanda shima in ciwon ya taso kuka yake sakawa har sai ya lafa. Haka suka yi tayi har aka samu kan daya ya fara fitowa amma time din ta riga ta galabaita sosai. Computer n ne ya fara wani dan qara kadan. Doc ta kalli Heedah tace you have to be strong okay Adeel tell her pls, she should not give up. Da sauri Adeel ya kalli Heedah wacce idonta ya fara juye wa cikin kuka yace baby kada ki gaji pls kiyi haquri ki daure you have to do this for me and for our babies Pls. Wani nishi ta qara yi da dukkan qarfinta ta riqe hannun sa kuwa har sai da hannun yayi qara. Doc tace Adeel the baby is coming you have to witness the birth of your first child. Come here, da sauri Adeel yy wurin aikuwa yana leqawa ya sanqare kafin ya zube qasa sumamme.............................. Ruwa aka zuba ma Adeel kafin ya farfado aikuwa da sauri ya koma wurin kan Heedah dake nishi aikuwa kukan jariri ya cika dakin Doc ta kalle sa tace you have to cut the umbilical cord Daddy and it's a boy wani murmushi yy kafin ya ansa scissors yayi cutting umbilical cord din sannan ya karbe yaron daga hannun nurse din ya dawo wurin Heedah dake meda nunfashi. Baby girl kalla boy din mu Masha Allah kallarsa. Nurse ta matso tace ya bata babyn zata masa wanka No ya fada da sauri nurse din tace look the other baby is coming ........... Da sauri ya miqa mata shi ya koma wurin Heedah wacce sabon ciwo ya taso mata. Cikin five minutes baby ya qara fadowa wannan karan ma baby boy ne kuma Adeel ne ya yenke cibiya. Heedah shiru tayi kamar tana bacci don ba qaramin galabaita tayi ba. An wanke jarirai duk ansa musu kayan da hospital din ke providing. Matsala daya har yanzu afterbirth (uwa ) bata fito ba. Doc hankalin ta ya fara tashi, wurin computer n da aka sa ma Heedah ta nufa tana dan dubawa. Oh my goodness ta fada da sauri Adeel ya kalle ta yace what what's wrong. Juyowa tayi tana kallon Heedah tace there is another baby ........................ Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [5/4, 9:24 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍7⃣7⃣ Da sauri Adeel ya kalli Heedah wacce idonta ya raina fata. Cikin ten minutes Heedah ta qara sunkuto wani baby n. Ba abunda Adeel ke fada sai ALHAMDULILLAHILLADHI BI NI'IMATIHI TATIMMUSSALIHAT. (All praise is for Allah by whose favour good work are accomplished) Wannan karon baby girl Heedah ta haifa Adeel hada su kuka da yaga triplets Heedah ta haifa. An gyara yaran gwanin ban shaawa an saka ma boys din blue soft cotton unisex baby girl din kuma pink aka saka mata da yan hulunan su kamar ka sace su ka gudu. Sai da aka gama gyara Heedah sannan aka nufi dakin Hutu da ita don ko babies din bata gani ba tunda ta haifa last babyn ta take bacci. Adeel ya ma mance da zancen su Mamy sai da suka fito yana dauke da yara biyu sannan yagan su da sauri suka taso hada su Daddy suna yaya. Adeel yace Daddy ga yaran da sauri Mamy ta amsa guda Goggo ma ta amsa guda. Suna ta sam barka, Adeel yace Daddy Heedah yan uku ta haifa fa. Dukkansu suka juyo kallonsa galala. Gudar ya amso daga hannun Doc ya miqa ma Daddy yace ga Daddy's girl nan. Aikuwa duka sai murna Mamy hada su kuka don farin ciki. Dakin da aka kai Heedah nan aka kai babies din aka sa musu gado uku aka kwantar da su sai baccin su sukeyi. Bacci Heedah keyi hankali kwance bata san hidimar da ake yi ba. Lokacin da Heedah ta tashi dukkansu suna dakin sai qara kallon babies din suke yi. Yah Adeel ne ya lura da ta farka. Da sauri Yah Adeel ya qaraso kusa da ita ya na sannu baby girl kin tashi, kallonshi kawai take yi cikin ranta tana tunanin ai dole a mata sannu wannan uwar wahalar da tasha. Mamy tace bari a hada mata tea, Adeel ne ya kama ta ya tayar da ita sannan ta wanke bakin ta cikin wani kwanon silver. Mamy ta miqo mata tea din nan danan ta shanye kuwa. Goggo tace zaheedah baki tambayi abunda kk haifa ba. Shiru Heedah ta mata, Yah Adeel yaje gadon yaran daya bayan daya ya dauko su ya aje gabanta. Ita kuwa Heedah kunya ta hana ta kallon yaran don duk ga su Daddy a wurin. Adeel yace Heedah kinga arziqin da Allah ya bamu Heedah. Kwantawa tayi taqi kallon su ganin haka yasa Daddy yace Mamy n yara kuzo muje airport dauko su Deelah nasan yanzu sun isa sauka. Mamy tace Laa kaga na manta yau zasu zo wlh, kaga suprise dinda za su ma su Heedah sai ai musu na triplets. Fita suka yi su dukan su Heedah da ke kwance tayi saurin tashi tace Yah wai dagaske su Deelah zasu zo? Daga kai yy yace sai yanzu kk ga daman yi mun magana tun dazu ina nuna miki babies dina kinqi kallon su. Tace haba Yah gaban su Daddy zan kalli yaran ni Wlh kunya nake ji. Yace to yanzu tunda sun tafi Kalli kyautar da Allah ya bamu. Yaran ta bi da kallo Kafin bakinta ya furta U'IZUKUMA BIKALMATILLAHI TAMMATIMIN KULLI SHAIDANIN WA HAMMA, WAMIN KULLI AINI LAMMA. ('I commend you three to the protection of Allah's perfect words from every devil, vermin, and every evil eye.') ALLAHU AKHBAR, SUBHANALLAH. Yah they are so perfect and breathtaking. Daidai nan yaran biyu suka motsa suka fara tsala ihu kuwa. Aikuwa duk suka rude kowa ya dau daya yana rirrigawa amma yaran sunqi yin shiru. Doc Isabella ce ta shigo dakin tana murmushi tace they need there mother's milk. Heedah ta zaro ido tace at once? Yeah Doc ta fada before ta temaka Heedah ta saka ma yaro da a baki, ai kuwa ya hau zuqa da sauri Heedah ta kwace jikinta daga bakin yaron. Kuka yaron ya ci gaba dayi, Adeel yace me ya faru kk cire masa tace zafi ke akwai fa baka ji ba. Yace sai kinyi haquri zai bari da sun fara tsotsa kallon yaran tayi yadda suke tsala ihu har itama macen ta tashi tana tayi. Rau2 tayi da ido tana son yin kuka tace duka ukun zasu sha. Yace haquri zaki yi da sunsha zaki daina jin zafin. Tana jin zafin haka nan takai yaron a bosom dinta ya fara tsotsa kuwa. Sai da ya gama aka saka mata macen ita bata dade ba sosai tayi bacci sannan aka saka gudan shima ya sha duk da ba wani mai yawa bane. Time din da aka gama ba yaran abinci su Heedah kuka hada majina. Goge mata yy yace to kiyi haquri mana tunda sun gama tace ai da zafi ko? Yace to yi haquri dai yanzu Maman triplets. Bacci Heedah ta koma don har su Mamy suka dawo tana bacci. Deelah sai murna take yi taga yara itama tana dauke da nata cikin wata shida. Koda Heedah ta tashi murna suka shiga yi na ganin juna tare da mata barka. Shi kuwa Adeel sun fita da Abbas sayen kaya akwati dozen biyu Adeel suka ciko da kayan babies da kuma Maman Su kuma ga biyar a gida ajiye. Ranar aka sallame su don an tabbatar da lafiyar su. Gida ya cika da yan uwa da abokan arziki. Ranar suna shanu shida da raguna shida aka yanka kaji kuwa baa magana. Yara sunci suna daya Mansur, daya isma'el sai macen Nafeesah wato iyayen Heedah Ana kiran su da ASADEEL(sussesful), DANEEN(princess), AARYAN (of utmost strength ) Bayan suna da kwana biyu da suna, zaune take dakinta tana bama Daneen abinci taci kwalliya har ta gaji da kyau. Da sallama ya shigo ya zauna kusa da ita yace kina fa kyau da abinnan sosai tace meye abinnan yace breastfeeding mana. Gama ba Daddy's princess nima ki bani ........................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [5/6, 7:37 PM] Aysha Mazoji: [5/6, 10:30 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍7⃣8⃣ Zaro ido tayi tace what!! Yah pls kayi haquri wlh suma in suna sha zafi nake ji sosai yace wasa fa nake miki kada kimin kuka. Asadeel ne ya fara motsawa da sauri Adeel ya dauko sa yace ma boy ka tashi? Heedah tace Don Allah rirriga shi ya koma wlh cin tsiya gare su da shi da Aaryan. Yace what about Daddy's princess. Tace wlh ita bata da hada ma san kuma bata mana kukan dare amma wayannan tab. Yace ai shi yasa nace nazo na ringa taya ku kwana kk ce ah ah. Tace Yah rufa min asiri ai dakin Mamy muke kwana, wani lokacin ma ban sanin sun tashi Mamy ke kula da su. Yace to yanzu yaushe zamu koma gida. Ido ta zaro tace mu da gida ai sai nan da wata shida. What ya fada da qarfi hakan ne yai sanadiyar tashin baby boys din ai kuwa suka ringa qwala ihu. Aaryan ta dauka ta sa ka sa a bosom dinta sannan ta cire Daneen ta karba Asadeel ta saka masa gudan. Adeel kallon ta kawai yake yi yadda take komai kamar ta shekara goma tana yi. Sai da ta gama saka su sannan ta kalli Adeel dake ta kallon su tace wannan kallon fa. Yace baby girl wa ya koya miki riqe su haka. Tace Mamy Nah mana, tace tunda yan uku na haifa dole na koyi ba biyu haka. Yace that's good. Suna ta fira har suka samu yaran suka koma bacci banda Daneen da ke ta kallon fuskar Adeel tana tsotsar hannu. Can Heedah tace bari na changa ma Daneen pampas kamar ta bata na jikin ta, yace muje ki koya mun dan na ringa changa musu. Bisa changing table suka aje ta sannan Adeel ya bare pampas din. Da sauri Adeel ya kawar da fuskar sa tare da cewa ewwww. Heedah dariya ta masa tace matsa ni in mata yace no, I can do this. Sai da ya ja nunfashi sannan ya juyo yace yanzu me zaa yi. Tace yanzu ka sa wiper ka goge mata duka kafin ka azata bisa fresh towel. Da kyar yy wiping din sannan Heedah tace to yanzu sai tsarki bari na mata nasan baka iya ba. Yace na yi ma Maman ta ma bare ita. Bathroom din ya wuce inda aka saka baby bathtub ya aje ta sannan Heedah ta shigo ta debo ruwan dumi ta zuba mishi yayi ma yarinyar tsarki Kafin su dawo dakin. Pant kawai suka saka mata don ta huta da pampas din. Heedah ya kalla yace me yasa aka mata tsarki da ruwan dumi? Tace Mamy ce tace a ringa yi mata da su saboda ruwan sanyi yana lalata mace sosai tun tana qaramar ta. Yace wai Mamy bata nan ne naga batazo ta kore ni ba. Tace bacci take yi jiya batayi bacci ba kaga wanda suka hanata bacci nan ta fada tana nuna mazan. Yace gaskiya su ringa bar mana Mamy n mu tana hutawa. ................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [5/6, 11:36 AM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍7⃣9⃣ Sai da suka yi 50 days kafin a maida ta gidan ta time din don irin rawar kan da taga Adeel nayi. Mamy ta qara tsuma ta sosai ga yaransu sunyi manya2 gwanin ban shaawa kamar ka sace su ka gudu Daneen ce ma bata kaisu girma ba amma ita ma tayi girma sosai. Wata dattijuya aka hada ta dasu dan tayata kula da yaran. Heedah ma ta qara kyau ta qara cika ta ko ina. Ranar da aka maidata bayan ta gama hada musu dinner mai rai da Lfy. Bayan tayi wanka ta nufi dakin yaran ta iske hajja ta musu wanka dukansu idonsu biyu. Yanzu yaran sun fara gane ta don haka suna ganinta suka fara halba qafa da hannuwa. Murmushi tayi kafin ta miqa hannu ta dauko Daneen wacce ke ta daga hannu sama. Zama tayi gefen gadon hajja tace hajja bari na basu kije kici abincin ki yana nan kitchen. Tace to yar nan, bayan ta fita da kusan 6minutes sai ga Adeel ya shigo da sallamar sa yace Amarya Amarya, kallonsa tayi sannan tayi murmushi tace wace irin amarya kuma da yara uku. Yace ai ni har mu mutu amarya ce ke a wurina. Yarinyar ta miqa masa tace ya saba ta har tayi gyatsa. Haka suka ma yaran har suka yi bacci kafin suyima hajja sai da safe. Kai tsaye dining ta wuce da shi suka ci abinci yana ta mata santi yana yau zai darji amarcin sa san ransa, tace kai Yah yace baby girl kusan three months nayi fa without you haba kema kinsan yau ai sai dan buzun ki sai dai nai ta azumi fa haba. Sai da suka gama sannan ta kwashe kayan takai kitchen. Ruwan wanka ta hada masa yace tayi masa tace ah ah yy da kansa itama zataje ta qara yi a wani dakin. Da kyar ta kwace ta nufi wani daki ta qara wanka sannan tayi tsarki da wani ruwan magani. Wasu irin hadaddun sinadaran qamshi ta rinqa amfani da su. Na taqaice muku bayani ranar da Adeel yayi making love da ita gigicewa yy, sambatu kuwa yayi su Kamar ba gobe hada su kuka. Itama Heedah ta sha kuka don azaba don Adeel bai raga mata ba. Da asuba kuwa sai da yy mata wanka ya gyara ta don ji take ba banbanci da darenta na farko. Da safe hajja yasa ta hada musu breakfast simple chips tayi musu. Ya debi nasu ya wuce bedroom dinsu sannan ya ringa bata a baki tana ta zuba masa shagwaba. Yace ke da jiya kk mun raki kinji yadda kk ihu har nasu gadi suna jin mu fa. Zaro ido tayi tare da dafe qirjinta tace hajja taji. Yace me zai hana taji muna cikin gida daya. Kuka ta saka tana na shiga uku yanzu ya zanyi. Yace ke da wasa fa nake miki kin manta the walls are proof of voices. Sai time din ta sauke ajiyar zuciya................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308 [5/6, 1:58 PM] Aysha Mazoji: 💏💍ZAHEEDAH💏💍8⃣0⃣ Bayan one month Deelah ta haihu ta haifi baby girl dinta mai kyau tubarkallah. Su Heedah sune qirjin suna don su Deelah sun dawo Nigeria da zama. ******************************* TWO YEARS LATER Yarinya ce sanye da yar jumpsuit da dan dogon wandon faded jeans, kalba ce kanta qanana ta zubo mata har qugunta, tasha kwalli yarinyar tayi kyau sosai kamar ka sace ta ka gudu. Dadda Dadda naji tana fada kafin ta dane Adeel dake shigowa parlour n. Da sauri ya daga ta sama yana dariya, yana Daddy's princess did you miss your Dadda already. Yan pout lips dinta ta tura sannan cikin gwarance tace I mits yo dadda. Yace really ta daga kai yace to ina Daddy's boys suke nuna room din Asadeel tayi. Kissing forehead dinta yy sannan ya wuce inda yasan zai samu Heedah aikuwa kwance ya iske ta tana ta bacci abunda. Kusa da ita ya zauna tare da aza Daneen bisa cinyar sa. A hankali Heedah ke bude idonta ai kuwa suka yi four eyes da shi da sauri ta tashi zaune tana fadin Laa Yah yaushe ka dawo yanzu fa nake da Daneen tana ta mun rigimar ka ashe bacci ya dauke ni. Daneen ya sauke yace be the good girl you always have to be and go to your brothers room okay, daga kai tayi sannan ta yi ma Heedah kiss a kumatu ta fita daga dakin da gudu. Rungumo Heedah yy yace ni fa baby girl ban gane miki ba tunda Kk yaye yaran nan kika samu wasu change2 kawai dai ban gaya miki bane. Tace wlh nima haka nake gani to ko dan na yaye su ne ? Yace ni gani nake maybe mun sama musu siblings ne. Da sauri Heedah tace me? Haba Haba Yah wane irin ciki yanzu kuma sai kuka. Sai da ya bar ta tayi mai isarta har tayi shiru sannan ya ce to meye in ciki ne dake naga an yaye yarannan ba wata matsala fa kuma koda baa yaye su ba ni ina son yara don haka ki shirya ma don ni da so samu ne da yanzu kin juye wani. Ido ta zaro tace bayan ukun dana haifo sai na ringa yi duk shekara. Yace eh mana to meye ni ina son yara don haka da anjima ki shirya zamu je hospital a duba min baby nah. Yace kinga dama next month nake so muje umra daga nan sai ki Xabi qasa biyar da kk so muje miyi honey moon. Tace da tare da yaran za muje yace ina zan bar little pumpkins dinah Yaran ne suka shigo da gudu suna Dadda Mommah da sauri Adeel ya cabe su yana fadin Daddy's pride ya aka yi ne. Asadeel ne ya fara gwarance yana nuna masa lokacin sallah yy yana daga hannu sama yana AKHBAR nufin shi ALLAHU AKHBAR. Adeel yace time din sallah yy da sauri suka daga Kai su duka yace to ku tafi kuyi alwallah gamu nan zuwa yau jam'i zamuyi a gida. Da gudu suka fita juyawa yy ya Kalli Heedah yace thank you. Tace da nayi me yace da Kk ba ma yarana tarbiya ta kirki tace ai hada kai muka basu yace to Allah ya qara shirya mana su. Da dare suka je asibiti aka tabbatar musu da tana dauke da ciki wata uku. Adeel sai murna yake yace kinga kenan watan da kk yaye su watan kk samu cikin. Tace ai kuwa wannan sai nayi shekara biyar kafin na yaye. Dariya yy sosai yace ni kuma da sunyi wata tara zaki yaye ki qara daukar wani. Kuka ta hau yi yace I'm just kidding fa sai sunyi shekara biyu sannan. Tace wai ya naji kana su, daya fa ne yace wannan kuma Allah kadai ya sani kinga ki gama haihuwar ki tun kina qaramarki ki huta. Tace amma duk mutum jikinsa ya zube. Yace ba komai ko sun zube ai they are full kuma Ina son abu na haka kar ki damu kanki. Ta gida suka biya don can suka biya suka aje yaran. Bayan sun koma gida suna dinner yaran suna ta surutunsu Adeel ya kalle su baki daya wani farin ciki na shigar sa. I love you babies su duka suka ce nd we woove yo too. Heedah ya kalla yace I love you baby girl murmushi tayi tace and I love you too baby kafin ta masa peck a baki. DA'AWA HUM FIHA SUBHANAKALLAHUMMA WA TAHIYYATUHUM FIHA SALAM, WA AKHIRU DA'AWA HUM ANILHAMDULILLAHI RABBIL ALAMIN. (their Prayer therein will be: Glory be to thee, O Allah! and their greeting therein will be : peace. And the conclusion of their Prayer will be : Praise be to Allah, Lord of the Worlds!) Godiya ga dukkan mosoyan littafin ZAHEEDAH. Godiya ga :-MAZOJIS NOVELS WORLD :-RASH KARDAM NOVELS :-HAUSA NOVELS 1⃣ :-LADIES NOVELS WORLD :-HN WRITERS :-EXTREME HAUSA WRITTERS :-WISDOM HAUSA WRITERS :-HAUSA NOVELS GROUP ALLAHUMMA LA TU'AKIZNI BIMA YAQULUN, WAGFIRLI MALA YA'ALAMUN [WAJA'ALNI KHAIRAN MIMMA YA ZUNNUN] (O Allah, Thou punish me because of what they say. Forgive me for what they do not know. [ And make me better than they thought ]. ................................... Written by the 💅🌟✨DIVAS🌟💅 Aysha,Nafeesah Mazoji &Amira Jibia. (4 any comments or correction )👇 07032266308