[12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *TYPING...* 3/11/2020 *'YAR WAYE???* Pure love and symphaty story📚 *Story and written by:* Ayshatou (maman teddy) Facebook@maman teddy.com *wattpad* Ayshatou (maman teddy) ~_GARGADI_~ ban yarda wani ko wata suyi amfani wajen juya mun labari ba.... Masu comment muna godiya allah ya bar kauna. Kadan daga cikin comment 'din 'yar waye??? 🌹🌹💦YAR WAYE???🌹🌹💦 COMMENT 😰😰😰😰😰😰😰😰😰😰Allah sarki Afral yanzu kinsan ba su Mum bane suka haifeki😰😰😰😰😰😰😰😰 😂😂😂😂😂😂😂😂😂Kai Hajiya kaka wannan zuzuta kyau haka na Amrah ai yayi yawa😂😂😂😂😂😂😂😂 🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔Toh fah ya Umar wacece wannan wacce kake so haka har ya ke shirin saka a damuwa😏😏😏😏😏😏😏😏😏😏 🤨🤨🤨🤨🤨🤨🤨🤨🤨🤨Kai Mummy da leenart wlh kunji tsoron Allah,kuma inshallah sana din adduan da yayi kafin ya fara cin abincin asirunku ba ze kamashi ba🤨🤨🤨🤨🤨🤨🤨🤨🤨 😲😲😲😲😲😲😲😲Toh fah anayinta yanzu ma aka fara🤔🤔🤔🤔🤔🤔👌🏻 Up Up 🧸🧸🧸Maman Teddy 🧸🧸🧸Allah ya Kara basirah da karfin ido 🌹😇Muna yinki 💯. *Dedication* Dedicate to you my zarah wanan pagen naki ne. Ki yanda kikeso da shi... ___________________________________ Episode 22 - 23 Daddy ne yace"Afral mene ne? kinsan ta ne? "Afral ne tayi saurin cewa"a'a daddy. Afarl tace hadi da koma wa ta kwantar da kanta a jikin kujran motan. In da mom Rayhana tayi shiru ba tare da tace masu kalah ba. A haka har suka isah kauyen dake garin gombe, su 'dan wahala kafin su gane gidan, koda suka tsaya kofar wani gida wanda gaba 'dayan ta ginin irin jan kasannan ne, haka mom da dadddy suka fito daga mota, inda kowa ke tunani a zuciyan sa anya mutane na iyah rayuwa a wannan kauyen kuwa? Kalon bayan ta momy tayi, nan taga Afral bata fito ba... Afral fito ma, mom xaituna tace"hadi da kokarin bude mawa Afral din mota. Da'ker Afral ta iyah dai²ta natsuwar ta hadi da fitowa daga motan. Don ji take kaman in ta taka kasan kauyen xai iya budewa tayi ciki, gidan kuwa data gani, a xuciyanta cewa take"anyah xata iya shiga kar wannan ginin ya fado mata... Hmmm bari mubar afral muje bu duba duniyan da su umar ke ciki. Kwana buyu sukayi a gidan hajiya kaka, inda Ammar ya nufi gida, haka ma umar gidan momyn shi ya tafi. Tun dayaje yakasa samun natsuwa, saboda xaman leenart a gidan, don haka ya tattara ya nufo zaria a ranan, ba tare da shi ammar 'din yasani ba. Hamma na".... Hamma farouq kata shi don allah. Amrah ne ke wannan maganan cikin xakuwa da son hamman nata ya ta shi daga baccin da yayi. Wanda daren jiya bata barshi yayi bacci ba, har karfe kusan biyun dare suna abu 'daya. Yanxu ma gashi 'karfe 5am ta xo tana damun shi akan gobe birthday 'din ta. Hamma ka tashi plz... Cike da son yin baccin ya bu'de idon shi hadi da cewa"plz Amrah kije wurin ya Afreed kuyi maganan, innah tashi da safe saiki fada mun... Tsayawa tayi ba tare da tace"komai ba, shikuma ya kuma jan bargo ya bar ta nan tsaye... Gunguni tatsaya tana yi, dai² Afreeed na fitowa daga toilet sanye da rigar jallabiya, da alama wanka yayi hadi da dauro alwala. Budan bakin shi cewa"yayi baby mai kikeyi anan? Turo baki tayi hadi da cewa"ina tayi ma hamma na magana ya tashi ammma yaki tashi muyi maganan birthday di na. Murmushi Afreed yayi hadi da cewa"toh ki bari nan da wasu mintoci xan taso maki shi kinji. Daga kai tayi alaman ehh, maxa je kiyi sallah ki shirya sai kixo mutashe shi, dariya tayi hadi da barin dakin don taje tayi abun da yayan nata yace"in tagama kuma suxo suta shi hamma umar, don wannan birthdayn ta xa'ku da shi. Ba itah ka'dai ba, har su mom zaituna sun shirya mawa wannan birthday partyn. Don har Ammar ya jiyo gayyata daga Amrahn, su Ammarah kuwa sune 'yan gaba². Toh ni kuwa maman tedddy nace"anyah hamma umar xai amince ya cigaba da barin ammar yayi soyayya da Amarhn kuwa🤔 don kar ta san kar ne tsakanin su, yasan fasadi da 'banna irin na Ammar 'din. toh muje dai xuwa karku manta maman teddyn ku ce... Manage with this... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: TYPING... *'YAR WAYE???* Story and written by: Ayshatou (maman teddy) Facebook@maman teddy.com Wattap Ayshatou maman teddy _DEDICATION_ Dedicate to you my fans😘like your comment..[03/12 7:52 am] Mhiss Xiey: "Yar waye??🤔 Coment......👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 Allah sarki su Ammar da umar murna ta koma ciki sanda dai kuka shafadan dad Gskia kam leenart dole kubi bokaye gskia wai one fah 🤭baridai inyi shuru🤐🤐🤐🤐🤐 Lallaima Afral gwamma ma ki saki jiki ummu maryam ta baki tea din atoh🤷🏽‍♀️🤷🏽‍♀️🤷🏽‍♀️🤷🏽‍♀️dan itace tafi dacewa tabakin😌 Ah ah haa abinda baa son y tonu ya bayyana 😳😳😳 su Afral kuma ko yaya😆😎😎 Gabadai gabadai marubuciyar duk duniya Allah y kare mna ke👏🏽🥰🥰 Looking forward for d next episode👀😍🤩💃🏽💃🏽💃🏽 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 🥰💯 [03/12 7:52 am] Mhiss Xiey: "Yar waye??🤔 Coment.....👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 Allah sarki mommy Rayhana ashe ashe afral no be ur daugter, haba koda ince, aikuwa gwamma kusan halin da 'yarku take ciki😁🤗 Aidaman Ammar kasan sai umar yatafi kamanta shegen zuciyarsa ne kuma bare abinka da soja, ai gwammako kaima kaje kaga sahibar taka kaganta ko tension din zai ragu😌🥳🥳🤩 Ayyah Afral ina jinkan ina izzar suka tafi😆 ayyah amman nadan tausaya miki, ko me su mommy Rayhana suka gani har suke tunanin sirrinsu ya tonu, aikuwa sama haka dinne a fadi mata kowa y huta😌😏 Maman teddy muna biye kamar kullum💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Allah dai y za xamani ya karo baseerah y kuma kara daukaka👍🏽👏🏽👏🏽🥳 🥰💯 [03/12 7:52 am] Mhiss Xiey: "Yar waye?? Coment......👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 Allah sarki Afral har kin dan bani tausayi amma y zakiyi hkanan zaki hakura su momy Rayhana ba iyayenki bane Ammar din Amrah knn🤩🤩🤩nasan dama danka nuna wa kakus sahibar taka kukazo🤓🤪🤐, kai kuma Umar wacece kake so hka🤔🤔🤔 Amrahn Ammarah knn kawance yaci uban nada kodayake ma ynxu saidai ace anxama 'yan uwa🤩🤩🥰Amrah har ynxu dai shagwabannnan na nan🥳😊🤩 To fa su Dad zasu kade Amrahn mommy zaituna, amma anya kuwa I'm smelling somthing kodai kodai 🤔🤔🤔🤔🤔Amman dai muna biye dake marubuciyar duk duniya domin ki fede mana biri har wutsiya🤓💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Gabadai gabadai 👍🏽👍🏽Allah dai y kara baseera da hazaka ya kareki daga sharrin makiya👏🏽👏🏽👏🏽 🥰💯 Episode 24 - 25 _____________________________ Nufan dakin ta tayi, hadi dayin wanka, ta 'dauro alwala, bayan ta idar da sallah ne, ta nufi dressing mirrow ha'di da fara goge jikin ta da mai, mai sa laushi da kamshin jiki.ba wani makeup tayi ba, sai 'dan goga powder da tayi ha'di da saka kayan ta riga da skirt ta atamfah, mai launin green da milk, plate shoe tasaka hadi da nufo kichen don ta taya momy hada break fast... Da shigan ta kitchen ta tadda momy na ta aikin shiryamasu break. Sweat mom an tashi lfy? "Amrah tace"hadi da 'daukan wu'ka tana fere doyan gaban mom zaituna. Lafiya my baby how was your night? Mom xaituna tace"hadi da mai da hankalin ta akan Amrahn. Lafiya mom, ya shirye²? Dariya momy tayi"don ta san kwanan xancen na ta, lafiya baby, amm nace"ya maganan xuwan kanwar Ammar 'din? Ehh mom xata xo yace mun, kuma ma munyi magana da itah xataxo nan da gobe, insha'allh. Amrah tace"hadi da kallon momyn nata. Mom ne tace'toh allah yakaimu baby. Ameen momy, wlh duk na 'kosa in ganta, gata da kirki wlh, karki so kiji yanda muka dinga fira a waya jiya. Murmushi mom zaituna tayi hadi da cewa"hmm ai gobe ne xata zo, don haka kwantar da hankalin ki, ae goben kaman yau ne. Allah dai ya kaimu mom, toh Ameen Amrah, mom tace"mata hadi da koma wa wani xancen na su, wanda duk akan birthday 'din na tane. Tohh niko maman teddy nace"anyah haduwan Amrah da Afral xa'a rabu lafiya kuwa🤔 don naga kaman Amrahn bata san Afral bace, haka itah ma Afral 'din. Hmm to allah dai ya kaimu ranan birthdayn, don ba'a 'daya da xa'ayi ya wuce ni, don in antayo maku VIP fans.don Wannan pagen naku ne. Kar dai ku manta maman teddyn ku ce🤩🤪 Bari mu duba 'ban garen hajiya kubrah musha kallo, muga kuma wainan da'ake toyawa. Momy kina ganin kuwa anya maganin bokan nan ya ci umar kuwa? Leenart tace"hadi da mai da hankalinta ga haj. Kubra dake duba takar dun dake gaban ta, hmm abun ka ga er siyasa. Kullum cikin takardu. Da katawa haj.kubrah tayi hadi da cewa"mai kika gani ne leenart? A jiye wayan ta leeenart tayi hadi saukar da ajiyan xuciya, mom kina gani kullum 'kiyayyan da yakemun karuwa take, da inna gaishe shi yana amsawa, amma yanxu banxa ya kemun. Murmushi haj.kubrah tayi ha'di da cewa"hmm ae in yasan wata to baisan wata ba,a satin nan xamuje sokoto. Da mamaki leenart tace"mai xamuyi a sokoto? Wani kayataccen murmushi haj.kubrah tayi irin na makiran mata, 'yan duniya tace"xanje wurin bokan da ya haukata mun uwar sa, kuma ya ka'da ta, wanda har yau ba'a san inda take ba. More typing... More comment [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: "YAR WAYE??? By: Ayshatou(maman teddy) 26 - 27 _________________________________ Murmushi hajiya kubra tayi irin na makiran mata, nan taci gaba da cewa"don haka ki kwantar da hankalin ki, wlh ko farouq na sonki, ko baya sonki sai ya aureki.cike da jin da'din maganan haj.kubrah leenart tace"momy kina ganin wannan bokan xai iya aiki akan farouq kuwa?kallafah yanda muka samai maganin nan a abinci yaci amma kaman bai ci ba,gaskiya ni momy na fara karaya kaman bokayen nan baxasu iyah aiki akansa ba...haba leenart ni fa nace"maki umar da kanshi xai ce yana sonki,inkuma ibadan shine kike ganin kaman shine maganin baxai ci shi ba, toh naga uwar sa,wanda da kafan ta, ta bar gidan nan.tun yana shan nono,just ki kwantar da hankalin ki dear,xaki samu farouq, ke sonshi kike,mu kuma munason auranku ne don muci dukiyar shi dana mahaifin shi, kina gani umar wani dukiya ne bai dashi, don kudin da yake da shi yanxu ko uban shi lokacin da yake da kiruciya bai da shi, amma ganin su ban isa nayi ba, sai dai inji labarin su.don haka ki shirya auranki da umar ba mai dorewa bane,don kuwa xaki aureshi ne don dukiyan shi, da kuma xaran kingama da shi, xaku rabu dole.haj. kubrah ta nisa hadi da kallon leenart... Ok momy ba damuwa, ni kai na son shi nake saboda dukiyansa dana mahaifansa, don haka momy a shirya nake nayi kowani irin aiki kika sani. Murmushi haj.kubrah tayi hadi da cewa"da kyau leenart, yanxu xaki koma gida kisanar mawa da ummun ki, don ta xauna cikin shirin ta. Ok momy yau xan tafi gida don in sanar ma ummu, don nima na kosa mutafi sokoton.murmushi haj.kubra tayi ahaka suka dinga firan makircin su, su ballo tanan, su bullo ta tacan... Ammar ne xaune a daya daga cikin jibgegen super cushine, ya maida hankalin sa sosai kan chart 'din da sukeyi da Amrahn sa, ta laptop'din sa.karan budo kofan da yaji ne yasa shi saurin disconecting ha'di da juyowa, bakaramun mamaki yayi ba daganin lubnah,waya gaya mata yana nan Partcout, ta inah ma tasan wannan estate 'din nashi? Duk a xuciyan shi yake maganan.jin hugging din da tayi mai yasa shi dawowa daga duniyan tunanin shi.ture ta yayi hadi da jah baya,cike da kakkausar murya ya fara cewa"why are you here? Mai yaka woki nan? Wa yafada maki inah nan, duk abun naki bai tsaya a Abuja ba, shune har nan wajen aiki na, i dont want to see you again,get outtt from my room i said....cike da tsawa yayi maganan wanda yasa lubnah firgi cewa"don dama tasan halin Ammar 'din, koda mace ne yanxu xata gama faran ta mai rai, amma lokaci guda xai xageta ta uwa da uba.ganin yanda Ammar yake shirin mata koran kare, yasata fashewa da kuka, tabas tana son Ammar 'din, koda ma soyayyan aure ke tasakanin su ba, just romantic love ne,don haka nan ta hau kuka ha'di da cewa"plz Ammar karka koreni, kar ka rabu dani, wlh ina sonka my Ammar, baxan iyah rayuwa babu kai ba.naki kowa na rabu da kowa, nace"sai kai, don allah karka watsamun kasa a ido.wlh nakasa sukuni rashin ganin plz just give me one chance to make you happy...tausayin ta ne ya kamashi, tabbas kaman yanda ta fa'da ta daina mu'amala da kowa sai shi haka ne,kuma shi kan shi yasan irin son da take mai,amma shi gaskiya ba son ta yake ba, shidai d only thing he know, shine suna soyayyar minti.(littafin jameela jameey er mutan kankia) ganin duniyan tunanin da yalula, yasa lubnah kara sowa gabansa ha'di da fara kissing 'din sa, don a bukace take,kuma bata iya jin da'din sex da kowa sai da Ammar 'din saboda shi 'din na daban ne.tun tana mai normal kissing takoma hot kissing.wanda lokaci guda yafara fita hayacin shi, niko maman teddy nace"ahh lailai abun ka da soja da shegen jaraban san mata...bafa da my miji nake ba🤨atoh🤪🤩🤩 A haka taci nasaran xaunar da shi daga tsayen da yake,tafara 'ko'karin raba shi da t.shirt 'din jikin shi,gashin da tagani ne kwance yasata fara shafawa ha'di da saurin kai bakin ta kan nonon shi tana kissing... Tuno da Amrah yasa yaji Kaman an tsungule shi, nan da sauri ya hankade ta, hadi da mikewa ya gyara riganshi.addu'an tsari daga shai'dan ya hauyi ksn yafara cewa"ke wata kalar bunsura ce?ki rabu dani lubnah, duk ran da kika 'kara xuwa inda nake wlh karnuka xansa asakin maki.tsaki yayi ha'di da 'daukan keys 'din motan sa zai fita.saurin kama kafan shi lubnah tayi cikin wani irin murya wanda da kaji kasan mutum na cikin bukata ta fara cewa"don allah ka taimakeni Ammar koda so 'daya ne,baxan iyah jure rashin ka ba.ba xan iyah ba plz.... Tata fa'di cikin wani irin mahaukacin kuka.fixge 'kafan sa yayi ha'di da ficewa"daga falon yayi parcking space ha'di da daukan 'daya daga cikin motocin sa.kasa sanin inda xai nufa yayi, don duk duniyan bata mai da'di gaba 'daya tsanan lubnah yagama rufeshi, sai a yanxu yake nadaman biyema kaidin shai'dan da yayi, ganin ya kasa samun mafuta yasa shi nufahn Abuja. don gaba 'daya partcout baya mai da'di a yau.yana gabda isah Abuja ne kiran umar ya shigo wayan shi,kaman baxai 'daga ba ganin sunan 'kanin nashi kuma amini yasa shi dagawa.tambayan shi umar yayi ya bai ganshi a estate ba lafiya? Nan yake bashi labarin yanda sukayi da lubnah, har daga karshe yana cewa"fitinanniya kawai.dariya sosai umar yayi wanda rabon shi da yin irin ta har ya manta, yace"wai yanxu Ammar akan mace ne ka gudu kabar wurin aikin ka?plz waya sauyaka ne haka my friend? Umar yake mai tambayan hadi da cigaba da dariya. Cike da kuluwa da kalan dariyan da umar kemai yace"Amrah na mana, yana cewa"ya kashe wayan... Umar ko jin sunan Amrah da yace"ya sanya gabanshi faduwa, wanda shi kanshi bai san dalili ba.a haka ya wuni cike da farin cikin sauyawan yayan na shi.sai dai sunan amrahn dake ta mai yawo a kwakwalwa, a ranshikuwa cewa"yayi xanso insan wannan Amrahn da ta sauyamun Ammar lokaci guda. Bangaren dady da momy, afral kuwa da kyar momy tasa Afral ta fito daga motan.don gaba 'daya tsoron ginin gidan da suka zo take,don gani take kaman xai fado msta ginin. Momy ne ta gane hakan, don haka sai tayi saurin rike mata hannu sukayi sallama a kofar gidan. Bayan wani mai gidan ya fito ne, yayi masu momy ixini shiga ciki, daddy ne yace"a'a ku momy ku shiga mu bari mu tattauna da malam daga waje.haka su momy su kashiga cikin gidan wannan mutumi, kuma sun sami barbar karramawa, sai dai abun da sukaje domin shi basu samu ba, don labarun mahaifiyan Afral ya tsimasu. Wanda haka sukayi sallama cikin mutun ci ha'di da yimasu alkhairi. Koda suka fito ne malam kecewa"ko xasu kaisu asalin gidan su ummu maryam.da sauri momy tace"a'a sungode ma haka. A mota kuwa Afral tayi kuka sosae wanda momy tayi ta lallashi,jin labarin mahaufiyan nata ya tsumata sosai, tausayin ta yaka mata ainun.ko da suka koma gida haka momy ke ta lalashin Afral hadi da yima daddy alkawrin ri'ke afral har abada, wanda baxata ta'ba bu'de sirrin ba.tun daga wannan rana momy ke kokarin man tar da Afral komai, wanda abunka da yarinta tuni Afral ta mance komai.sai dai labarin mahaifiyan ta shi ka'dai ke mata yawo a kwakwalwa, don tausayin uwan nata ya shige ta sosai, shiyasa kullun take mata addu'a sosai... Kafin wani lokaci tuni gidan momy suka koma rayuwan su na dah.cike da kwanciyan hankali da son juna suke rayuwan su.... Afral... Afral...jin muryan yayan nata yasata saurin waigawa, shi 'din ne kuwa, da sauri ciki da farin ciki ta mike ha'di da cewa"oyoyooo my booo. Ammar ne cike da 'dokin ganin Afral 'din yace"oyooyooo my Afral ha'di da ware hannayen shi ta fa"da jikin shi,rungume ta yayi hadi da cewa"how are you diong my litttle? Dagowa tayi ha'di da cewa"i'm good my yah Afral. Dai² su momy da daddy na sakkowa daga up stairs don week end ne daddy bai fita da wuri.cike da farin cikin ganin 'dan nasu momy tace"ahhh oyoyo my son yau kai ne ba ko sanar da mu, ahhh shiyasa yau naga Afral cikin farin ciki ashe yayan nata xai dawo ne. Momy tace"ha'di da kallon daddy wanda farin cikin ganin 'dan nashi yakasa boyewa.Hmm sosai makuwa Rayhana don ni yau kai na mamakin fara'an Afral nakeyi Ashe ga dalidalili, sai dai kuma bansan dalilin ta nacewa"ba xatayi birthdayn ta ba? Hada ido Afral da Ammar sukayi don yasan kwanan xancen, a hankali a kunnen ta yace"lallai Afral ankosa a ha'du da Amrahn ya Ammar.dariya tayi hadi da cewa"wlh kuwa ya Ammar duk na kosa na ganta.gata da kirki, kullum sa munyi waya da itah ya Ammar! Dariya yayi ha'di da cemata ae gobe ne xamuje zarian, don haka ki kwantar da hankalin ki, nesa ae taxo kusa.a kasa²suke maganan ba tare dasu momy sunji ba.ganin haka yasa momy cewa"tohhh daddy wannan da wowan na Ammar ba mu yadawo mawa ba, ya dawo yaga Afral ne kawai ya koma. Jin haka yasa Ammar sakin Afral ha'di da nufan su momy yana cewa"ahhh tuba nake momy harda da ku na dawo na gani fah.dariya duka sukayi hadi da xama akan royal cushines 'din falon.suna cigaba da firan su... Mom zaituna xaune 'yan daudun ta na yarfa mata lalle, dai²umar na shigowa falon, mom ina Amrah take? Umar ne ya tambayi mom da yake shigowa, dago kai mom zaituna tayi ha'di da cewa"yanxu ta dawo daga kara su ammarah tana nan cikin 'dakin ta. Ok mom dama tambayan ta xanyi a wani estate xatayi birthdayn, a nawa estate 'din xatayi ne, dake G.R.A? Mom ne tajanye hannun ta daga hannun talatu da yake xana mata lalle tace"ehh naji 'daxu kaman suna magana da Afreed ksn cewa" a estate din ka xa'ayi.but kaje kaji daga gareta tukunah. Ok yace"ha'di da nufan dakin Amrah, da salama ya shiga, amm nisan da tayi akan soyayya yasa batssan ma ya shigo ba. Kiran sunan ta yayi nan ma shiru, don haka sai yasamu 'daya daga cikin super cushine 'din ta ya xauna. Tsawon minti sha biyar amma ko sanin da shi batayi ba. Umar kuwa mamakin Amrah yake, a ranshi kuwa cewa"yake Du³ amrah nawa take? Ganin xancen nata ya'ki karewa cike fa jin haushi da bala'i yadaka mata tsawa... Firgigit ta mike ha'di da kashe wayan. Amarah ke dawa kikeyin soyyaya haka? Yanxu harkin iya soyayya? Da wah kk magana? Bakin ta ne ya hau rawa, dai²kiran Ammar na shigowa.cike dajin haushi Umar ya'amsa wayan ha'di da mugashi da garu, nan take wayan t tarwatse, cigaba da cewa"yayi bana hanai kula kowa ba? Ban hanaki ba Amrah? Kasa bashi amsa tayi sai ma fashewa da kuka da tayi. Kukan da tasa ne yasa umar kufula ha'di da cewa"nafasa wayan habby ko, d only suger in your tea.don haka yaji tana cemawa Ammar 'din. Cigaba yayi da cewa"toh na gaya maki wlh naga dama birthday 'din nan baxa ayi shi ba. Sai inga ta inda xaku hadu da wannan banxan. Yana kaiwa nan ya fice fuuuu ha'di da rufo kofan bedroom 'din nata baaammmm. Yana fita Amrah ta xube a wurin hadi da fashewa da wani irin kuka... More typing... More comment Maman teddy ce... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: Page 28 - 29 'Yar waye _Written by: maman teddy.._ Da ido momy ta bi umar har ya fita, a ranta ko addu'a take allah yasa lafiya, don bata ta'ba ganin fushin shi haka ba.. Don haka take ta allah allah su talatu sugama mata lallen. Anty don allah bari naje na dawo, don inaso nayi mawa Amrah siyayya kin san gobe birthday 'din tah,Ammara tace"hadi da kokarin barin falon. Anty zinah ne tace"ok gobe ne birthday 'din ko? Toh gashi wannan kyamata siyayya.ok Anty na gode, ammara tasa hannu ta amsa rafan 'yan dari biyar²guda biyu ha'di da nufan compound.da futan ta tarar da mai gadi na kokarin tare wata mata kar tashigo gidan.da axama tanufi mai gadin hadi da dakatarda shi,ammara ne ta bude baki ha'di da cewa"sannu baiwar allah, wa kike nema? Maganan take ha"di da shigowa da matan tsakiyan gidan.kallon ta matan tayi ha'di da cewa"kece nusaiba Ammara? Kuma nan ne gidan Alh.salisu mai gwal buzu? Ammarah ne tayi saurin 'daga mata kai hadi da cewa"ehh hajiya nan ne.wannan hajiyan ne tace"toh kice ma babanki binta na son ganin shi, daga waje.ok Ammarah tace'hadi da nufan cikin falon daddy, don bai cika fita a week end ba.har ta shiga falon tunani take a zuciyan ta wannan ba,matan da abban ta ya nuna mata a hoto bane, yace itah ce mahaifiyan ta, kuma ta rasu? Wata xuciyan ne tace mata kai ammarah ba'ita bace, wannan ai tafi umman ki kyau da jiki da kiba, gata wannan hajiya ce fah.da haka ta shiga falon, Abba wata ce ke son ganin ka a farfajiyan gida, wai tace"sunan ta binta.firgigit abba ya mike hadi da cewa"mai kk ce Ammarah? Ammarah ne ta maimai ta mai, ae nan Abba ya mike hadi da cewa"Ammara muje wajen ta nagan ta.Anty zinah ne dake gyafe tace"ahh nima dai bari na biyoku... Haka suka nufa barandan gidan,inda hajiya binta take.Abbah ne yaja yatsaya ha'di da mamakin ganin binta ayau. Cike da natsuwa ha'di da dattijan taka yace'Ammarah jeki gareta itah ce mahaifiyan ki. Cike da ru'du Ammara tace"Abba waye ummu na? Bakace ummu ta rasu ba?Abba ne cike da tausayin 'yar nashi, yace"ita ce mahaifiyanki Ammarah, wanda ta cireki a nono bakifi shekara 'daya da rabi a duniya ba, ta xa'bi duniya fiye da ibadar aure, saboda lokacin inah cikin 'kangin talauci... Yau gashi ta sama duniyan yanda takeso, ta auri kalan wanda takeso mai ku'din da take buri ba talaka ba.haj. binta da tuni hawaye ya rufe fuskanta tafara cewa"don allah Abban Ammarah kayi hakuri, wlh bana rabu da Ammarah don bansan ta ba ne, haka kaima, sai dan ina ganin kaman xamana da kai, ba, abun da nake saka ciki sai fitina, yau ka nemo mana bashin wannan gobe wannan, don musamu muci abunci.kuka ne yaci karfin ta, wanda sai da tayi mai isar ta, sannan ta cigaba da cewa"shiyasa na taho najeriya don inai mi aiki ko da wanke²ne, don insamo abun da xamu rika ci ni daku.naxo nigeria daga nijer da wata uku nasamu aikin wata ma'aikata inda xan rinka yin shara da goge². Nan na rokesu, a kan inaso asamin ma miji na, inda suka baka aiki a wannan masana,anta. Da farin ciki na dawo nijer ko xan ganku amma sai akace"kadauki Ammarah kabar nijer wanda ba'asan inda kake ba.nayi kuka sosai da rashin ku, haka nace bani ba nijeriya, saboda na rasa mijina mai nuna mun so kulawa, da 'ya ta 'daya tilo.. Tsanan da kowa ke nuna mun a garin nijer yasa ni barin nijer don dole badon ina so ba. Haka naxo nijeri, inda nacigaba da aikina a wannan masana,antan. A haka na soma kasuwanci, inda nine sayar da takalma jakunkuna, sarkoki da sauran su.a haka arziki ya fara bunkasa har nafara safarar xinarai, a kulum addu"a na shine allah ya hadamu don inroki gafarar ka,sai gashi sanadiyan kasuwan ci naxo har cikin gidan ka ban sani ba, sai danaga ammarah wanda kulum nake mafarkin gani, wanda kaman ka dana gani a fuskanta, yasa ni gane Ammarah jini nah ne, waigawa inda Ammarah take tayi wanda hawaye yayi mata kace² a fuska, cewa don allah ammarah kiyi hakuri da cutar dake danayi a rayuwa... Ammara kuwa nufan haj. Binta tayi ha'di da rungume ta, tana wani irin kuka kaman ranta xai fita. Rungume ta itah ma haj.binta tayi hadi da sa wani kukan... Sai a lokacin Alh.salisu yaji tausayin iyalan nashi.Anty zinah kuwa hawaye ta share ha'di da jan hannun haj.binta sukayi cikin falon gidan... Bayan komai ya matasa masu ne, suka dinga jajan ta mawa haj.binta hadi da tausaya mata.wanda suka yanke shawaran nan da kwana biyu xasu tafi garin nijer da haj.binta, haka suka dinga jajanta lamarin ummu Ammarah. Amrah.... Amrah... Kalla wannan hoton tayi maki? Afreed ke magana hadi da mikama wa Amrah hoton, wata budurwan shi.yatsina fuska tayi ha"di da cewa"uhummm ni ya Afreed batayi mun ba,jubi fah yanda take"daga nin ta bata da tarbiya,ni dai gaskiya batayi mun ba. Mom zaituna ne tace"afff ae a haka xaku 'kare kullum busuyi ba.ni kuxo muyi soper don har yanxu umar bai shigo ba.dariya duka sukayi ha'di da nufan dirning don suyi soper. Anan ne mom ke cewa"Amrah ni nagaji da wannan kushen naki, kulum kice basuyi ba, ko dai kina da wanda kikeson ba yayan naki ne? Mom tace"ha'di da sakin mata murmushi... Afreed ne ya amshe maganan ha'di da cewa"plz my Amrah nabaki wuka da nama kixa'ba mun duk wanda tayi maki. Hmm nan Amrah ta gyara xama don dama wannan daman takeso.da farin ciki kwance a fuskan tace"why not ya afreed kaso Ammarah wlh ina ganin kundace sosai. Dajin haka nan mom ta hau dariya, don amrah ma dariya ta bata, shiko Afreed tsaki yayi hadi da cewa"wata Ammarahn? Wannan yarinyan, toh ni bama xan aura yarinya ba.kukan shagwa'ba Amrah tasa ha'di da cewa"yanxu ya Afreed kawan nawa ne bakaso, wlh toh ni baxan 'kara maka magana ba, sai ranan da ka amince.kuma baxan 'kara cin abinci ba, sai kace ka amince. Mi'kewa tayi ha'di dayin kaman xata bar wurin.saurin riko hannun ta Afreed yayi hadi dacewa"no karki fushi waya ce maki bana son ta?na yarda na amince shikenan.kissing 'din shi tayi ha'di da cewa"yah Afreed i reallly luv you soooo much.yanda tayi maganan yasa su mom da Afreed kwashewa da dariya. Don lamarin amrahn sai tabaka dariyah...hmmm ya Afreed goben ranace ta daban kenan? Afreed ne yace"a wurin wah? A wurin ki ko?dariya tayi cike da xolaya tace"ya Afreed a wurin ka dai.nan take Afreed ya fara tunanin kodai Amrah tagono shi ne, yana son ammarahn.mikewa yayi xai kamata,xiliyewa tayi hadi da nufan 'daki da gudu,itako mom zaituna ba'abun da takeyi banda dariya, ha'di da 'kara jin son 'ya'yan nata... Da shigan Amrah 'dakin ta,ta 'daga waya ha'di da kiran Ammarahn.daga wan ta, ta fara xaiyane mata komai yanda sukayi da Afreed, ha'di da cewa"shiyasa nace ki bari mubi komai a hankali,don na lurah Afeed 'din ma yana sonki, ba kyece kike son shi ke daya ba.don haka jan kunnenki xanyi, bawai daga yace"yana sonki ki wani amshe masa nan da nan ba,at list kija mai ajin mu na mata,bakiyi saurin amincewa ba, inkuma ya gano mu shi kenan.dariya Ammarah tayi cike da farin ciki tace"wlh Amrah yau ina cikin farin ciki,na farko wanda nakeso,kin mun busharan yace"yana sona,kuma har ki kara dacewa"kina hasashen dama da soyaya ta atare da shi,na biyu kuma umma na da ta dawo gareni, wanda da nake tunanin ta mutu ashe bata mutu ba. Cike da son jin karin bayani Amrah tace"kaman yahh bangane me kike nufi ba.murmushi Ammarah tayi ha'di da bata labarin komai na umman nata da kuma ta gayamata asalin kasan su nijer.cike da farin ciki Amrah tasa ihun murna ha'di da cewa"yaushe ne xamu xo muga ummah,ae yanxu ko xan sanar mawa sweat mom don ta tayamu farin ciki.difff ta kashe wayan ha'di da nufan mom zaituna don tayi mata albishirin ganin umman Ammarah. Bayan su Afral da Ammar sun fito gidan hajiya kaka ne,a motan xuwan su gidan su Amrah Ammar kece ma Afral, Afral kinga yanda kikayi kyau kuwa?plz kirin'ka yin irin wannan shigan yafi maki kyau wlh.cike da farin cikin yabawan da ammar yayi mata tace"toh ya Ammar daga yau xan fara irin wannan shigan tunda baka son wancan.damamki yakalle ta, a ranshi kuwa cewa"yake meyasa Afral ta canja haka? Komai aka cemata bata gadda ma, a haka su ka isah har estate 'din umar inda ake taron acan.tun daga nesa xaka juyo karan disko,da speaker,horn sukayi inda mai gadi yayi saurin bu'de masu.a natse suka fito daga motan,inda tuni idon m.c ya karkato garesu...ba tare da yasan ko su waye ba,ya hau fara xuba masu kirari.wanda Amrah dake tsakiyan fili saurin mai da hankalin ta garesu.bata gane Afral ba, don bata saba ganin ta da irin wannan kayan ba.sanye Afral take cikin wani dakakken swisss less,mai ruwan dark blue wanda akayi mai kwalliya da flowers pink a jikin ta.fuskan nan kuwa yasha makeup,sai daurin ture kaga tsiya datayi,ha'di da xubo gashi gadon baya, abun ka ga.... Bari dai inyi shiru.Ammar kuwa shigan suit yayi,wanda abunka ga segxy guy sai yayi wani mugun kyau,haka ido gaba 'daya ya dawo garesu,don ba rana ke kashe masu ido ba, sune suke kashe ma rana ido🤪 A dan hanxarce Amrah ta fito cikin taron mutanen wanda duk kawayen ta ne,ta nufo su Ammar cike da kulawa fuskanta 'dauke da murmushi.wanda sanye take cikin wani irin fitinan nan gown colon golden da stones cofee wanda yakara bayyana tsadan gown 'din ha'di da kyawun shi.kafan ta cikin wani hill shoe,mai ruwan golden kalan kayan ta,sai daurin head da akayi mata da coffee head, wanda yayi step² kai kalan fasalta maku irin kyaun da tayi baxai yiwu ba, don sai inbata a wanni ban gama ba.ba tare da takalla Afral ba tayi saurin hugging din ta hadi da cewa"you are welcome dear.dagowa Amrah tayi ha'di da kallon Afral, kallon kallo aka tsaya yi.dai² Su Ammarah, teemah na xuwa.ammarah ne data gane Afral tayi saurin cewa"sannu da xuwa sister ha'di da jan hannun hannu sukayi wani falo da itah.inda suka bar Amrah da Ammar a tsaye.murmushi shi Ammar ya sakin mata hadi da yima ta murnan xagayowan Aihuwan ta.bayan sun 'dan fara fira ne, tayi sauri" cewa bari nakaika wurin su ya Afreed.ok yace"hadi da bin bayan ta.xaune su Afreed, umar da sauran Abokanen su suke,a wani rumfah wanda ko bi takan kwama calan su amrah basuyi ba.ya Afreed ga ya ammar yaxo, Amrah tace"ha'di da saurin juyawa don ta nufi 'dakin da suka kai Afral,ba tare da taga kallon² da umar da Ammar ke mawa juna ba.da shigan ta falon ta cidda Afral ta saki sosai da su Ammarah banda firah, ba abun da sukeyi. Da fara'a ta nufesu hadi da cewa"ashe kece Afral 'din.dariya Afral tayi ha'di da cewa"wlh nice Amrah ya kike? Da fatan anaba yaya na kulawa yanda yakama ta...dariya Amrah tayi wanda dai² xata bata amsa taji hayaniya ha'di da banko kofar falon,dagowa duka sukayi waxasu gani😳umar ne ya shigo yana wani haki, da huci, fixgo Amrah yayi ha'di da cewa"kehh waye wancan? Dai² Ammar, Afreed, mom zaituna na shigowa falon.bakin Amrah ne ya hau rawa inda tafara cewa"cike da ini nah... Ammm.. Amm shine saurayina da nake fa'da mawa ya Afreed.cike da ba'kin cikin maganan ta yace"kuma kina son shi? Daga mai kai tayi ha'di dacewa"ehhhh ya umar.wani wawan mari yasakin mata, kafin ta kuma yin wani abu yakuma kara mata wani marin.da axama a kuma xuciye Ammar ya hanka'de umar ha'di da shakeshi ya fara kaimai duka.ganin haka nan suka fara dukan juna,dambe sosai sukeyi na fitar rai, kaman basu ta'ba sanin juna ba.Afral wanda ta ri'ko Amrah suna wani irin kuka don ita gaba 'daya batasan inda lamarin nasu ta dosa ba.Afreed ne yayi saurin shiga tsakiyan su, ha'di da kokarin raba su, amma sunki rabuwa sai ma duka da suke kai mai...mom zaituna da take wani irin kuka wanda bata ta'ba yin irinsa ba tayi saurin shiga tsakanin su ha'di da cewa"tohhh ni ku dake ni nace.ganin mom a tsakanin su, yasa su dole dakatawa ha'di da sauke numfarfashi.kafin mom tayi wani magana tuni umar yabar falon... Wanda wajen ajiye motoci ya nufah ha'di da daukan motan sa ya dau hanya.wani irin gudu yake wanda ko wani mai mota bashi hanya yake, hadi da yimai addu"an allah yakai shi duk inda xaije lafiya.a haka da taimakon allah ya isah Abuja.wani mahaukacin horn yayi mawa mai gadi, wanda a guje yaxo ha"di da bude get din.ko da yashigo ko parcking bai gama yi ba, yafita ha'di da nufan part 'din ummu maryam.xaune take kan sallaya tana laximi.da shigowan shi ya fa'da jikin ta ha'di da rushewa da wani irin kuka, wanda tunda take bata taba ganin hawayen umar ba.cike da rudu ta tallabo shi ha'di da cewa"farouq lafiya? Mai yasa meka? Kuka yake ha'di da cewa"ummu na rasata. Na rasata ummu, na rasa Amrah na.yana kai wa nan numfashin shi ya dauke.wanda ummu ta hau girgixa shi hawaye na sitiri a kan fuskan ta,umar waye Amrah? Don allah katashi kafada mun inda take ba xaka rasata ba.haka take girgixa shi koxai tashi amma shiru ba numfashi.dai² Alh.Abdullahi na shigowa, ganin halin da suke cike ne yasa shi rudewa matuka, musamman halin da 'dan nashi tilo yake ciki.in yarasa shi yarasa komai a rayuwan shi.shine burin shi, gatan shi, abun tattalin shi,abun kaunar shi..... More typing... More comment. Maman teddy ce.... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: Typing.... MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION ƳAR WAYE??? Püre löve and symphaty story... Story and written by: Ayshatou (maman teddy) Faceboök@maman teddy.com Wattpad Ayshatou maman teddy. *Gargaɗi* Ban yarda wani ko wata suyi amfani wajen juya mun labari ba. Labarina ƙirƙirarrane banyi shi don inci xarafin wani ba,sai don in faɗakar nisha'ɗantar ha'ɗi da wa'axantar, kuma na wayar da kan mata baki ɗaya... _~DEDICATION~_ Dedicate to you my dear fans😍 __________________________________ Episode 30 - 31 Cike da ruɗu Alh.Abdullahi yayi waje haɗi da kiran wasu daga cikin sojojin gidan, nan suka ɗauki umar haɗi da nufan wani babban asibitin da ke kusa da su,A hanyar dawo wan haj.kubrah daga wurin aiki ne,taga mötan mai gidan nata,ganin ummu maryam yasata don dole tabi bayan su,don taga inda xasuje...ko da suka isah asibiti da sauri likitoci da nurses suka karɓa umar haɗi da fara bashi taimakon gaggawa... Bangaren Amrah kuwa data ga Umar ya fita cikin wannan halin,itama da gudu tayi up stairs haɗi da shigewa bed room ɗin mom zaituna.Afreed kuwa jan hannun Ammar yayi haɗi da nufan part ɗin shi yayi don yasan halin Ammar in yayi xuciya, kafin ya sauka da aiki,dama umar ne ke sakko shi, yau gashi da shi akayi faɗan, don haka yaxama mai dole yau ya lallasoshi.har ya sakko. Mom zaituna kuwa jan hannun Afral tayi haɗi da nufan up stairs da ita, inda Amrah take.xaunar da itah tayi a falon nata haɗi da nufan bedroom ɗin ta, don ta lallaso Amrah,da tsaban kuka har idon ta duk sun kumburah sunyi jahhh. Da shigan mön xaituna ta nufi kan gadon da Amrah take haɗi da xama gyafen ta. A hankali mom zaituna ta fara cewa"baby na ɗago ki kalleni plz kidaina kukan nan,yau ranan farin ciki ne a gareki.ɗagowa Amrah tayi wanda fuskan ta yayi jahh wur abun kaga farar fata, kallon mom tayi haɗi da cewa"mom taya baxan yi kuka ba,a yau wannan rana ta xamar mun bafi muni da baƙin ciki a rayuwa.yahh umar mom....saurin rufe mawa Amrah baki mom tayi haɗi da cewa"karki damu Amrah,ba'abun da xai sami umar farouq ki daina kuka don allah Amrah,kasa daina kuka Amrah tayi don in ta tuno abun da yafaru bata sanin lokacin da take rushewa da kuka,ganin taƙi shiru yasa mom fita haɗi da sanar mawa Afral komai,share hawaye Afral tayi haɗi da nufan bedroom ɗi.da shigan ta tanufi Amrah haɗi da xama kusa da itah...ɗogo fuskan Amrah tayi haɗi da fara goge mata hawaye,plz Amrah ki kwantar da hankalin ki.tashi Amrah tayi haɗi da xama kusa da Afral ɗin,kuka tasa haɗi da ɗora kanta akan Afral ɗin,inda itama kanta Afral ɗin kuka takeyi.dai² wayan ta ya hau ringing,ganin sunan momyn ta yasata ɗagawa haɗi da cewa"inajinki momy.mom Rayhana ne tafara shaida mata halin da umar ke ciki,haɗi da cewa"ta kira Ammar wayan bai shiga don haka su maxa su dawo a yau.don ciwon nashi yana shirin effecting ɗin shi sosai,kuma ba wanda ya san damuwan shi,don haka kumaxa ku dawo ko Ammar xai san halin dayake ciki.mom Rayhana ne ke maganan muryan ta dakaji kasan tayi kuka har tagaji. Ɗifff ta kashe wayan batare da ta jira jin na bakin Afral ɗin ba.salati Afral ta hau haɗi da rushewa da sabon kuka.cike da ruɗu Amrah ta hau cewa"shikenan Afral mai yasame hamma... Wayyoo plz hamma na don allah kadawo,karka barni don allah, bani da kowa sai kai,don allah ka dawo gareni. Jawota jiki Afral tayi haɗi da cewa"ba abun da xaisamu ya umar, ki kwantar da hankalinki plz,momy ne kawai dai ke son gani nah.a haka ta dinga lallashin ta,har tasamu ta ɗan natsu.sannan ta nufi part ɗin Afreed haɗi da sanarmai da sakon momy.shikanshi jikin shi ya ɗanyi sanyi,sai dai shi baxai ta6a iya rabuwa da Amrah, don son Amrahn a jinin shi yake.. A haka sukayi sallama inda Afreed yabi bayansu don shikanshi halin da Aminin nashi yake ciki ya dameshi sosae, don duniyan gaba ɗaya bata mai daɗi. Haka mom tayi masu sallama haɗi da masu fatan sauka lafiya. Haka su teemah keta lallashin Amrah,inda sauran kawaye a kakoma ana gulma, wasu kuma na tausaya mata. Ganin munafuncin da wasu keyi, yasa feenart cike da tsiwa da masifah tace"kowa ta tarkata yanata²ta ƙara gaba.haka kowa ta watse ko arxiƙin gift ɗin birthdayn basu samu ba.sai da su teemah suka tabbatar da hankalin Amrah ya kwanta sannan suka kama hanyar gidajen iyayensu, don anyi hutun makaranta dukansu daga gidajensu suke.Mom zatuna kuwa ranan takasa sukuni kwata² don tunanin umar ya hanata kwanciyar hankali,ga tausayin Ammar da takeji, don irin son da yake mawa Amrah yayi yawa don ba'a bun da bai sani ba na rayuwanta, amma kullum sonta ƙaruwa take a xuciyan shi.tohh umar mai yake nufi? Hmm badai abunda nake tunani ba.haka mom tayi ta tunanin ita kadai.kafin daga bisani taje ta ɗauro alwala haɗi dayin sallah,kafin ta idah sai da tayi ta ma ƴaƴan nata addu'a, kar allah yaba shaidan damar shiga xuciyoyinsu, allah yadaɗa haɗa kansu... Ɓangaren umar da Ammar kuwa a kwana biyu labari ya wade familyn su,don har haj.kaka ta iso don ta rude dajin rashin lafiyan jikan nata...shi kanshi Ammar yayi mamakin kalan son da umar din ke mawa Amrah, don yanxu ya fahimce sarai,amma kuma har a yanxu xuciyan shi taƙi karaya don shi kanshi yana tunanin in yarasata komai xai iyah samun shi...likitoci sun mawa su daddy bayanin komai dake damun umar ɗin, inda sukace akwai abun da yakeso tsawan shekaru kuma yana barin ma zuciyan shi,wanda a haka har yakamu da hypothension, wanda yanxu son daya keyi yayi wost yana shirin taɓa mai zuciyah.gaba ɗaya wurin sun gama ruɗewa da lamarin umar farouq.inda Ammar idon shi yakaɗa don xiciyan shi xafi take mai,nan take ya yanke shawarar barin mawa aminin nashi Amrah koda kuwa shi xai rasa tashi rayuwan ne.kallon umar yayi wanda idon shi yake rufe,babu banbancin shi da matacce sai numfashin da yake saukarwa a hankali.suko su daddy sun rasa ya xasuyi da lamarin nasu.wah xasuce ya hakura ne? A haka duka suka xauna kewaye da godon da umar ke kwance, Ammar ne ya xauna kusa dashi.. Haɗi da ruko mai hannun shi wanda yake ɗaure da drief.dai² umar yafara motsawa cikin sauri Ammar yakara bai da kallon shi gareshi, don abun da yaƙosa yagani kenan.a hankali ya buɗe idon shi haɗi da saukar dasu kan Ammar.kaman ba faɗa suka gama yiba, nan yasakar ma Ammar ɗin murmushi wanda lokaci guda kwallah ya taru a idon Ammar, tausayin kanin nashi yakama shi, a hankali yafara cewa"farouq babu abunda xaka nemah a duniya in inah dashi in hanaka,mun tashi tare cinmu shanmu, duk tare mukeyi,a haka muke rayuwa akamme inah da abunda kake bukata xan hanaka aduniya.plz the only thing i want from you shine kawai kamun alƙawari xaka riƙe mun Amrah amana, kamar yanda kake kulada itah a yanxu, xaka cigaba dayin hakan har ƙarshen rayuwan mu.cike da muryan marasa lafiya umar yace"ban gane abun da kake nufi ba Ammar? Murmushi Ammar yayi haɗi da cewa"ina nufin na bar maka Amrah,ka aureta ku hayyafa tare kuyi xuri'a tagari wanda xamuyi alfahari da su nan gaba.don haka nasa Afreed ya tahoma da Amrah yanxu kuma suna kan hanyan su ta xuwa.bude baki umar yayi xaiyi magana, dai² Afreed ya budo ƙofah ya shigo bayanshi kuma Amrah ce...wanda fuskanta kaɗai ka kallah xaka fahimci kulum acikin kuka take, don gaba ɗaya fuskan yajeme kamar bana Amrah ba.Afral dake kuka ne tayi saurin gogewa haɗi da jawo amrah xuwa kusa da itah.cike da takun shi na ingarman namji Afreed ya ƙarasa gaban gadon umar haɗi da mashi ya jiki.fuska sake umar yace lafy alhmdllh. Amrah dake gƴefen Afral ne tace"hammm..... Saurin dakatar da itah yayi sakamakon ɗaga mata hannu da yayi.cike da muryan faɗa haɗi da jin haushin ta yafara cewa"Amrah ki fita ki bani waje, banason ganin ki,komai kamarki ma bana kaunar gani, just go outttt cike da kakkausar murya yayi mata mgn hadi da dakamata tsawa, wanda ya urinta ta, kuka tasa haɗi ƙoƙarin raba hannunta dana Afral wanda itama kukan takeyi,saurin rikota mom Rayhana tayi haɗi da ƙare mata kallo, tabbass itah ce drawing girl ɗin ta. Shi kanshi honourable bin Amrah yake da kallo don itace'yarinyar da matar shi kullum ke aikin xanawa.dai² ummu maryam na shigowa dakin kwanciyar marasa lafiyan.cike da ruɗu ummu maryam tace" Amaratu..... Don tantama takeyi ko gixon data saba gani nata ne.Amrah ne ta juya haɗi da son ganin wanda ta kirata da wannan suna, wanda baxata taɓa mantawa a rayuwan ta ba. wani ƙara Amrah tasa haɗi da cewa"ummu nahhhhh...... More typing... More comment Gaskiya banajin comment ɗinku sosai, don haka yanda naga kuna comment kaɗan haka xan rinƙa yin typing... Don haka need your comment more plzzzzz.... Maman teddy ce... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: Typing... MANAZARTA WRITTERS ASSOCOATION. ƳAR WAYE??? pure love and symphaty story. Story and written by: Ayshatou(maman teddy) Facebook@maman teddy.com Wattpad Ayshatou maman teddy Gargaɗi Banyarda wani ko wata suyi amfani wajen juyamun labari ba🤨 Kuma ban yarda wanda bata biyani kuɗin littafina ta karan ta mun ba😎 don littafina na kuɗi ne,in kina bukatan samun complete labarin,xaki turo #100 MTN kacal mawa wannan number 08081202932/09137392680.Idan kuma VIP ne #200 kacal🤗🤗🤗🤗 ~Dedication~ Dedicate to you my fans😍 ___________________________________ Episode 32 - 33 Hawaye ne ya hau wanke fuskan Amrah, tuni da gudu ta nufi ummu,wanda da sauri ummu ta nufo ta,rungume ummu Amrah tayi haɗi da rushewa da wani irin kuka mai ban tausayi,haɗi da tsuma zuciya...momy Rayhana kuwa kuka take sosai,don tausayin ummu maryam da ɗiyan nata yagama cika ta,kowa a wurin tausayin Amrah yagama cika su.inda a zuciyan umar,Ammar, Afreed suke cikin tsananin mamaki.dama ummu maryam itace mahaifiyan Amrah,wanda suka daɗe suna nema.wannan shi akecema ikon allah🤔 Hajiya kaka ne tafara magana cike da rashin sanin komai,hajiya maryam wai wannan wace ce ne? Dama kina da ƴa ne? Momy ne taja hannun Amrah don taraba ta da ummu maryam,amma sai Amrah ta ƙara shige ma ummu,wanda har shi kanshi umar sai dayaji tausayin ta,uwa kenan... Hajiya kaka ne takuma cewa"a'a hajiya Rayhana ƙyaleta da mahaifiyan ta, ae maraba ta yau da uwan ta kuma sai allah.duda inason ƙarin bayanin ita ɗin wace ce ne? Gyaran murya Alh Abdullahi yayi haɗi da masu umarnin xama, bayan sun xauna ne, nan Alh.Abdullahi yafara bada labarin ummu maryam tun daga farko har xuwan doctor najwa da yanda wannan Alhaxan suka karɓa Amrah da ƙarfin tsiya haɗi da lokacin daya kaɗe ummu maryam. Bayan Alh.Abdullahi ya ɗauki ummu maryam cike da ruɗu ya nufi wani asibiti dake cikin garin gombe.koda likitoci suka karɓesu, Alh.Abdullahi yakasa sukuni, banda safah da marwa ba'abun da yakeyi, hankalin shi bai kwanta ba sai da akasanar mai da farfaɗowan ummu maryam. Cike da farin ciki yanufi ɗakin da aka kwantar da ummu maryam, da sallama ya shiga ɗakin, inda ya cidda wata nurse na daura mata drief a hannu. Xama yayi a bedside drower haɗi da fara mawa ummu ya jiki.amsa mai tayi haɗi da mai da kallon ta ga nurse ɗin, don a ranta ko mamaki take, ya'akayi ta xonan.bayan fitan nurse ɗin ne Alh.Abdullahi yafara tambayan ummu a wani gari take ne? Kuma mai yasa ta shiga kan titi tana irin wannan gudu...don shi aran shi ya ɗauka mahaukaciya ne, sai yanxu da ta farfaɗo ya fahimta lafiyayyiya ne. Kwallah ummu maryam ta shere, inda tafara bama Alh.Abdulllahi labarin ta komai²... Sosai Alhj.Abdullah yah tausaya mata, inda yakisima abubuwa dayawa aranshi.kwana ɗaya ummu maryam tayi aka sallameta, inda Alh.Abdullahi ya ɗauketa haɗi da nufahn kauyen su da itah.can kuwa kauyen karau² hankalin kowa ya tashi, don kowa yasan ummu maryam da kirkin ta, ga uwa uba Amaratu.daga mai kuka sai mai jajen su da rashin su a garin.kawo ummu maryam da Alh Abdullahi yayi nan kauyen ne, nan gaba ɗaya a kayo gidan su ummu maryam don nan aka kai ta dama...Alhaji Abdullahi yasha godiya matuƙa wurin iyayen ummu maryam,inda suka koma bince ke akan inda xasuga Amrah.sune har cikin garin gombe don a nemo Amrahn.amma tsawon shekaru shiru ba Amrah ba labarinta.tun daga nan ummu maryam takoma ba magana kullum shiru, daga ibada sai ibada.wanda duk bayan sati Alh. Abdullahi yake dawowa ganin ummu maryam, ganin yanda takoma yasa shi tausaya mata sosai a arayuwan ta.inda yayi mata maganan yana so ya aure ta, firrr ummu maryam taƙi. Ganin haka yasa Alh.Abdullahi yin mata shiru da maganan.har kusan shekara guda, bayan wannan lokacin ne yasamu iyayen ummu da maganan. Inda da farin ciki suka amshi maganan.rufe ma ummu sukayi har sai da iyayen shi suka kawo komai na aure sannan aka sanar mata,bayanda xatayi don iyayen ta sun na'am da maganan auran, kuma itama gaba ɗaya taji bata kaunar xaman garin.ba a ɗauki wani lokaci mai tsawo ba akayi biki, haɗi da nufo da ummu maryam garin abuja,inda taxama cikakiyar ƴar kasuwa.kuma hajiya kaka ta nuna mata so, duda bata san meye lbrn ummun ba, kuma bata nuna mata han tara ba kasancewan ta na ƴar kauye... Don tun daga kan mahaifiyar umar da tsangwaman da ta nuna mata yasata dai na damun kowata irin surukan ta, koko ya take. Sai dai kishin da haj.kubrah ta dingayi, haɗi da mawa ummu maryam habaici iri², kallonta ummu batayi sai ma bata girman ta.tun da ummu taxo gidan umar yaxama ɗan ɗakin ta,saboda ibadan ummu, ga son mutanen ta.don haka kauna sosae ya shiga tsakanin su da umar. Dakatawa Alh.Abdullahi yayi da maganan haɗi da cewa"tun daga wannan lokaci haj.maryam ke addu'an allah ya haɗasu da Amrah ko don ta haɗa ta da iyayen ta.... Godiya duka sukayi ma allah, inda hajiya kaka tafara jan Amrah da firan jika da kaka anata dariya.umar ko ko mawa yayi ya kwanta akan bed,don yau yarasa mai yakeji farin ciki ne, kome ne ohoooo? Haj.kaka ko ganin umar ya kwanta ne ya sata cewa"oohhhh toh ae daka tashi ne, tun da dai wanda kake ciwon akanta ance, anbar maka. Kana wani isan mutane da miskilanci da kasaita.... Dariya duka ɗakin akayi wanda umar tsaban jin haushi da kunyan maganan hajiya kaka, yasa shi rufe ido.a ranshi kuwa cewa"yake shikenan Amrah ta riga da tagama rai nani daga yau... Dai² wata doctor ta shigo ɗakin bayanta wata mata ne kaman almajira ke tafe.wannan likitan ne tace"don alllah hajiya wannan baiwan allahn ne ke bukatan taimako, kowa nata tarasa sanadin haɗari da sukayi a mota,ƴaƴa da mijin ta,dukiyan ta gaba ɗaya duk ta rasa, don haka likita ce ƴar uwan mu ataimaka mata don allah, koda da na abun daxata ci ne... Dagowa dukansu sukayi haɗi da kallon matan,cikin sauri Amrah, mom Rayhana,ummu maryam duka suka miƙe cike da mamaki da ruɗu Arch. Rayhana tace" doctor NAJWA???....... More typing..... More comment. Maman teddy ce... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: Typing... MANAZARTA WRITTERS ASSOCOATION _ƳAR WAYE_🤔 Written by : Ayshatou maman teddy. Episode 34 - 35 ____________________________________ Cike da mamaki firgici duka suka bayyana akan fuskan mom Rayhana, nan takuma cewa"najwa kece haka? Meya farune!!! Ummu maryam ne tayi saurin cewa"ae duk mutumin da bai shuka dai² a rayuwansa ba toh baxai taɓa ganin dai² ba, sai allah ya nuna masa iyakansa dama,murmushi ummu maryam tayi haɗi da gyara mayafin ta, taƙarasa gaban doctor najwa ta cigaba da cewa"yau najwa wa gari ya waya? Inah izzan taki, inah mulkin naki! Inah taƙama da kuɗin taki??? Kinyi cuta a rayuwan ki dadama, toh wannan kaɗan daga cikin sakayyan allah kenan...kuma yau ba tare da ɗaukan wani lokaci ba sai kin faɗamun iyayen Amaratu...jin shirun ummu maryam yasa mom zaituna cewa" wai ni ban gane ba ne! Mai kefaruwa ne ummu maryam, dama kinsan najwa!!! Hajiya kaka ne ta amshe da cewa"ni kaina bangane mai kuke nufi ba,doctor najwan tasan iyayen Amrah kenan? Bude baki ummu maryam tayi xatayi magana,sai kuma najwa cike da muryan nadama ta amshe da cewa"kwarai haj.nasan iyayen Amrah, haj.kaka ne tace"tohh masha'allh suwane ne? Hajiya kaka ta idah maganan haɗi da son jin amsan najwan.a hankali murya na rawa najwa ta fara magana da cewa"kuyi haƙuri da dukkan abun da xai fito daga baki na,ni nasan ni mai laifine babba,amma don allah kuyi haƙurin jin komai....bakowa ne iyayen Amrah ba illah honourable moh'd...wani shock duka sukayi,wanda haj.kubrah dake gyafe tace"samm ban gane abun da kk nufi ba.plz i need more explanation.wani kuka Afral tasa wanda yasa umar rukota, dan yasan ayau komai xai iya faruwa.rungumota yayi wanda tayi saurin ƙara lafewa a jikin shi, don dama tasan komujima ko mudaɗe sai wannan rana taxo mata. Doctor najwa ne tanisa haɗi da goge hawayen idon ta, wanda a sanyaye tacigaba da cewa"kaman yanda hajiya kaka kikasani ni naso honourable moh'd tun da ƙuruciya, amma kika ƙi amincewa ya aureni, don kinfison ya auri ƴar uwansa Rayhana.Tunda kikarabani da moh'd na dauki mugun nufi akan ki da Rayhana, wanda sai da naɓata shekaru kan allah ya kawomun mijin aure.kullum da kullun ku nake kwana nake tashi.inda kwatsam allah ya haɗani da Rayhana taxo haihuwa a asibitin danake aiki, a wannan lokacin ne nasamu damar cikar da mugun nufi na akanta, wanda ni nayi exchanging ɗin Amrah da Afral, wanda the real and biological daugthern ki itace, Amrah.... Wani kuka Rayhana tasa haɗi da xama sharaffff kaman wanda akayi mata saƙon mutuwa.nan take hajiya kaka tafara share hawaye don acewan ta duk itace taja wannan abun ya faru.kuka sosai ummu maryam keyi, wanda Afral ba'acewa komai don duniyan jinta take wani iri, Ammar ko idon shi yakaɗa daga fari xuwa jahhhh, don yau yagama shiga wani halin tension na rayuwa.najwa ne ta duƙa har ƙasa tana cewa"don allah kuyafemun cutan da nayi maku, ko naga haske arayuwata, waigawa inda Afral da Amrah suke suna sharɓan kuka tace"Amrah Afral kuyafemun don allah... Ganin yanda najwa ke kuka nan take xuciyan Afral yakaraya, wanda a hankali taraba jikinta dana umar haɗi da isah gaban najwa.murmushi tayi haɗi da dago najwa dake tsugunne, kan daga bisani ta fara cewa"bakomai najwa bakimana komai ba, ae kowani ɗan adam da kaddaransa.don haka i Just take this as my destiny.share hawayen fuskanta tayi haɗi da cigaba dacewa" wlh ni nayafemaki kuma har cikin raina,inkuma Amrah ne ni nasan tuni ta yafe maki.nisawa Afral tayi haɗi da karasowa gaban Amrah, a sanyaye tafara cewa"plz Amrah kiyi hakuri kiyafemata,duda nasan ta zalinceki a rayuwa, ammma muyi hakuri mu ɗau komai a matsayin ƙaddaran mu.Amrah wanda take kuka sosai idonta gaba ɗaya ya rine xuwa jahhh, a hankali tace"wlh Afral batamun komai ba, kaman yanda kikace wannan kaddaran mu ce tohhh haka yake, don kowani ɗan adam da kalannasa ƙaddaran, mu wannan ne tamu....kuka ne yaci karfinta, wanda a hankali Afral ta rungume ta itama tana mai kara xubar da hawayen.kowa a gurin nan yayi bala'in tausaya masu, inda Ammar yarasa abunyi don yanxu yarasa mai kemai daɗi, yau Afral ce ba ƙanwanshi ba.yarinyan da ya raina tun tana jaririya.wanda shaƙuwan dake tsakanin su yafi shaƙuwanta da kowa.ga kuma Amrah wanda ya riketa amatsayin wanda xai aura, kuma wanda yake ma xaxafan so... Yau ya xaiyi ne? A hankali ya mike haɗi da ƙoƙarin barin ɗakin, muryan hajiya kaka ne ta dakatar dashi haɗi da cewa"haba Ammaru komai yayi xafi maganin sa Allah, ae abun muyi ma allah gdy ne, da ya bayyana mana gskyn komai.nan Alhj.Abdullahi yace"kwarai kuwa da gaske, yanxu dai gdy yaka mata muyi ba wani abu ba.nan take mom Rayhana da ummu maryam sukace sunyafema doctor najwa, inda take ta xuba masu godiya haɗi da barin dakin.bayan fitan najwa ne hajiya kaka tace"gsky ya kamata umar najin sauki muje muyi mawa mahaifiyan Afreed gdy, da irin wannan taimakon da tayi mana.haka honourable moh'd yace"kwarai kuwa gsky hajiya ya dace hakan.mom Rayhana ne tace"ohhh ni Rayhana tun da nake ban taɓa ganin mahaifiyan Afreed ba, ammma yau gashi dalili yasa, Gaskiya nima xanso naganta in mata godiya sosai, don ta taimakeni taimakon da ba kowa xai iyah maka ba.shiru haj.kubrah tayi don yanxu ta fahimci wacece Amrahn.yarinyan da tayima koran kare....ae dajin haka nan take umar yace"ae ni na warke, yanxun xan nufi zaria, don nasan halin dana bar mom rannan.kallon shi duka sukayi wanda haj.kaka tace"haba farouq ae katsaya ka warware,a'a hajiya ni yau xan tafi, wani warwarewa, ae indai ciwo ne munsaba... Nan hajiya kaka ta hau dariya, haɗi da cewa"hmmmm soja kenan marmari daga nesa.dariya duka ɗikin akayi, inda hajiya kubrah tace"my son ga lunching na kawoma,kallonta yayi haɗi da cewa"momy na koshi banajin yunwa, haka akayi ta fama amma yace sam bayajin yunwa, hakannan hajiya kaka tace"ayima likita mgn don ya rubuta mai sallama, inba yaga mom zaituna ba, baxai taɓa sukuni ba. Haka ko akayi ba'a ɓata lokaci ba aka rubuta mai takardan sallama, inda ko gida basu wuce ba suka nufi zaria...haj.kubrah kuwa ranta fal tsanan umar ɗin, dakuma hajiya data mara mai bayan xuwa xaria, yaki cin abincin kuma tace a kyaleshi.a ranta ko cewa"take shikenan aikinmu ta lalace.don a abuncin har dajinin jikin leenart aka xuba, haɗi da sata ta wanko ruwan gabanta akayi girkin dashi, dakuma sauran maganin tdubbunsu. Don haka ranta gaba ɗaya a ɓace yake... ZARIA BIRNIN SHEHU garin da ba giya sai koko😜 Mom zaituna xaune a royal cushine ɗinta, gyafe guda wasu ƴan aikin ta ne mata guda biyu,dariya takeyi sosai, wanda da alama tatsuniya suke bata mai daɗi da sanya nishaɗi.sanye take cikin wani irin dakakken cotton less wanda yake kalan lemon green, kalan kyaun da yayi mata baxai fasaltuba.don yakara fito da kwarjinin ta, hadi da kyawunta. Da sallama suka shigo, wanda da sauri mom ta dago kai, don jin muryan umar da baida lafiya.da gudu Amrah ta nufeta haɗi da fadawa jikinta, cike da farin cikin dawowan ɗiyar ta ta, tace, wlcm back my dear daugther. Zaitunahh..... Jin muryan da aka kira sunan ta yasa mom zaituna saurin dago kai,a hankali tafara tuna komai daya bayan dayansu,idon tane da yasauka kan ns haj.kubrah wanda take rarraba ido na mara gskiya, yasa mom zaituna dafe kanta haɗi da sakin dogon salati........ More typing.... More comment Maman teddy ce.... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: Typing.... MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION *'YAR WAYE???* *Maman teddy ce...* Episode 36 - 37 _________________________________ Cike da mamaki Ach.Rayhana ta karaso cikin sauri hadi"da ri'ke mom zaituna,wanda ke shirin faduwa. Da axama umar farouq yayo wurin mom zaituna,inda tuni Amrah ta nufi fridge ha'di da dauko ruwa,haka hajiya kaka ke kwa'da dua'i ha'di mawa allah godiya daya nuna mata zaituna tun da ranta,bata mutuba tukunnah. Bayan honourable moh'd yagama addu'a ne,mom Rayhana tashafa mata ruwa ha'di da karanto mata wasu addu'oin.wani nannauyan ajiyan zuciya mom tasaki ha'di da bin kowannan su da kallo. A hankali ta bu'de baki dakyar ha'di da cewa" inah Afreed farouq 'dinah fah??? Don su ka'dai suka fa'do mata arai. A hanxarce Afreed suka yayo wajen Ummu ha'di da cewa"gamu ummu,don dama umar na gyefenta tuni... Binsu tayi da kallo,kaman bata ta'ba sanin su ba.a sanyaye tace"inah daddyn ku??? Cike da mamaki Afreed ya cewa" ae mom kince bakisan inda daddy na yake ba.waigawa inda Alh.Abdullah tayi wanda duk jarinta irin namiji sai sai da yagoge 'kwallan idon shi,cike da murya mai rauni hajiya kaka dake sharman hawaye tace"a'a Afreed lallai allah mai yanda yaso,waya ce maka baka da uba? Toh kaga mahaifinka shi yakawo ka duniyan nan. Cike da ru'du umar da Afreed suka ha'da bako ha'di cewa"bamu gane ba hajiya!!! Share hawaye hajiya tayi ha'di da cewa"kwarai kuwa umar,Afreed 'dan uwanka ne na jini. Zaituna itace mahaifiyanka umar....kafin hajiya ta 'karike maganan ta umar cike da rashin fahimtan hajiyan yace"mai kika ce??? Hajiya bangane mai kike nufi ba. Mom Rayhana ne tace"kwarai da gaske umar zaituna mahaifiyan Afreed itah ce ta haifoka duniya,kuma Alh. Abdullahi shine mahaifinku don ku 'din tagwayen faraternal twins ne...munyi rayuwa da mahaifiyanku tsawon shekaru,wanda kuna da shekara 'daya aduniya,muka wayi gari babu itah babu labarinta...sai gashi yau allah yaha'da mu cikin ikon sa.wani ihu suka ji mai 'karaji ha'di da rikitarwa,wanda yaja hankalinsu gaba 'daya xuwa warun.waxasu gani😳 hajiya kubrah ce kwance ta hau shure² ha'di da tone² na duk abun data aikata...ihu takeyi ha'di da 'ko'karin fixge kayan jikin ta.mom zaituna ko kuka tasa ha'di da 'ko'karin nifan inda haj.kubrah take,Daddyn farouq ne yayi saurin rikota wanda umar yayi saurin cewa"mon karkije wurinta,kar takuma goga maki wani abun... Cikin axama Afreed da Ammar suka nufi haj.kubrah don umar kama mom zaituna yayi ha'di da nufah da itah sitting room 'din ta.ranshi kuwa fal jin haushin iyayen nashi,da basu ta6a gayamai haj.kubrah ba mahaifiyan shi ba ce. Ammar kuwa kafin su kaiga ta6a hajiya kubrah tuni ta mi'ke ha'di da xundu mawa da gudu,wanda su Daddy da Afreed duka suka biyo bayanta amma ba wanda yayi nasaran tare ta. *Meye musabbabin ha'duwan mom zaituna da daddyn umar farouq???* Asalin mom zaotuna er asalin garin kwara ce.wanda lokacin dangin ta duka ba musulmai bane,har da itah.don bata taso cikin musulunci ba.a haka take rayuwanta inda har aiki yaka wota nan kaduna,take aiki a kadpoly,to anan ne suka ha'du da daddyn umar inda soyayya mai 'karfi ta shiga tsakanin su... Wanda koda hajiya kaka ta samu labari taso hana lamarin,acewanta ba musulma ba ce...yanda zaituna take son Abdullahi yasata amin cewa" da musulunci ha'di da imani...tun da hajiya taji zaituna ta musulunta shikenan ta ha'kura ta amince Abdullahi ya aure ta,inda bawani son auren take ba,don yanda mahaifinsu mai suna Alhj.umaru yanuna son lamarin da kuma tsawatar mata da yayi,shi yasa tayi ha'kuri. Dangin kuwa zaituna tun da sukaji zaituna ta musulunta sukace babu su babu itah,tun da taxa6a rayuwa da musulmi har ta musulunta mahh. Batare da zaituna ta damuba ta yarda ta auri Abdullahi,wanda mahaifinsu Alh.ummaru shi yayi mata komai na abun da uba kemawa 'yar sa. Wanda Atare akayi bikin zaituna dana Rayhana,wanda suke mugun 'kaunar junansu ha'di da mitunta junan su... Zaituna bata ha'da shekara 'daya da aure ba,hajiya ta ce" dole tana so Abdullahi yakara aure, kuma watannan tsohuwar budurwanna shi takeso,wanda acewanta tana da kirki fiye da mom zaituna.Koda mom zaituna tasamu labari bata nuna kishin ta ba,sai ma fatan alkhairi da tayi mata,wanda alokacin tana dauke da tsohon cikin 'ya tagwayen ta. Koda kubrah ta shigo gidan babu wani xaman lafiya tsakanin su,itane habaice² tace mata tuban maxuru,magana dai iri²,haka dai mom zaituna ke hakuri da kubrah,take 'ko'karin ri'ke girmanta. Inda a haka hajiya kaka ke wula'kanta ta,don tafi 'kaunar kubrahn fiye da zaituna. Haka zaituna tayi ta ha'kuri har allah yarabata da cikin jikin ta lafiya,inda ta haifo 'ya'yan ta biyu duka maza,inda sukaci sunan Afreed da umar,don umar ne 'karami... Inda itama tuni rayhana tahaifi 'dan ta namiji watoh ammar don shine ma babba da su, don yabasu kusan wata guda. Wanda itama shagali ba irin wanda ba'ayi ba... Da nuna farun cikin su. Tundaga wannan lokaci haj.kubrah tafa 'kulla mugun nufi akan zaituna, inda bataci nasara ba,sai a wata rana,bayan zaituna ta kai umar sasan Rayhana don alokacin shekaransu 'daya a duniya...don haka ta daukeshi ha'di da kaima Rayhana shi. Da shiganta daki ta dauro alwala wanda xata tayar da sallane Afreed ya hau tsandara ihu,don shi tun yana 'karami bai da yarda sammm.dajin yafara kuka ta maxa ta daukeshi ha'di da goyashi. Dai² tana goyashi ne hajiya kubrah tashigo dakin. Xagaye zaituna tahauyi har sau uku,sannan cike da dakiyan murya tace"ta shi kifita ki bar gidannan,karki 'kara dawowa....abunka ga wanda aka sihirce babu musu tafara tafiya ha'di da barin gidan,wanda bata cinta kanta ako'inah ba sai a zaria... Tohhh yau ga 'karshen mugunta shiyasa hausawa ke cewa"ramun 'karya 'kurrah.yau ga karshen mai mugun abu. Umar kuwa xaunar da mom zaituna yayi inda mom Rayhana ke farin ciki matu'ka da ganin zaitunan. Bangaren hajiya kubrah kuwa gudu take kan titi,inda tana tafe ko 'dan kwali babu...ganin sun kasa kamata yasa su daddy sukasa mutane don su kamamasu itah. Aiko sunje xasu kamata ne dai² wata mai babban mota yaxo da gudu ha'di da markade hajiya kubrah,inda su daddy Afreed banda salati ba'abun da sukeyi,don haj.kubrah ko ganeta ba'ayi,gava 'daya tayi plat a'kasa don komai nata ya dagargaje... Koda labari ya iske su mom zaituna suyi kuka matu'ka ha'di da jajan ta mata dayi mata addu'an allah ya yafemata dukkan kura kurenta... Cike da matsanancin ta shin hankali su dad sukace duka sufito don sunufi Abuja ayau.haka kowannan su cike da damuwa suka nufi Abuja,inda ba'abun da kakaji sai jiniyan motoci.wanda kowa yaga irin gudun da motocin da sunfi 'karfin ashirin keyi a titi sai sun tambaya lafiya,don kowa yagani yasan anyi na wasu manyan gomnati rashi. Haka suka nufi Abujah inda akayi ma hajiya kubrah sallah ha'di da kaita gidan ta na gaskiya,wannan shi akecema komai na duniya fararre 'kararre,hmmm wanda sukaxo duniya don xama suka manta allah wlh sun wahala arayuwan su. Haka familyn suka wuni ba da'di inda umar ya shige 'dakin shi,don sai da ya xubar da hawayen rashin hajiya kubrah,ha'di da yimata addu'an allah ya yafe mata kura kurenta. A haka akayi kwana uku da mutuwan hajiya kubrah inda hajiya kaka tace lallai yau xata koma gidan ta dake nan Abuja.kuma da mom zaituna xata tafi,ba wanda ya musama ta,suka tafi da mom zaituna,inda Amrah sha'kuwa yayi sha'kuwa da Afral don kullum suna sasan ummu maryam a tare.tun Afral najin kunyan ummu maryam irin rashin kunyan da tayi mata abaya,wanda ayau gashi itace mahaifiyan ta har ta daina.don ummu jansu take sosai a jikin ta.shiyasa koda mom zaituna xata koma gidan hajiya kaka Amrah bata damu ba. Umar Afreed, da Ammar kuwa ba'a cewa komai don ba'karamun farin cikin jin Afreed 'kanin su sukaji ba,inda Daddyn farouq kenan nan da shi,don gaba 'daya tausayin Afreed yake,musamman yanda yataso ba ubah.yasan irin wula'kancin da xai sha aduniyan nan,don sai yanda mutane sukace mai. Tunda hajiya kaka ta tafi da mom zaituna daddy ke damuwa,kullum aikin sa kenan safa da marwa a gidan hajiya kaka, amma sam yakasa mata maganan matan nashi,ta lura dashi sosai amma sai ta ringa nunawa kaman batasan mai yake nufi ba.har sai da ya 6ara yayi mata magana.wanda hajiya kaka tace"sae an kuma tara mutane anshaida 'daurin auren nasu. Wanda ko haka akayi,a ranan da hajiya kubrah ta cika sati na biyu ne aka mai da auren mom zaituna da daddy. Wanda ba'karamun farin ciki 'ya'yan duka sukayi ba. Tundaga wannan lokacin hajiya kaka ta koma xaman Abuja.inda gaba 'daya familyn komai nasu ya chanja,kullum suna cikin farin ciki da kwanciyan hankali. Wanda a kwana a tashi ba wuya gamai yawan rai,yau kusan wata uku kenan da dawowan mom zaituna gidan mijin ta,inda kullum zaman lafiya ke 'karuwa da son juna tsakanin su da ummu maryam.wanda sai da muce alhamdullilah. Amrah ya kika ga wannan guy 'din??? Afral tace"ha'di da nuna mawa Amrah hoton wani kyakykyawan saurayi... Budan bakin Amrah ko cewa tayi woooow kai gsky yana da kyau,a'inah yake ne? Murmushi Afral tayi ha'di da cewa" hmmm wani 'dan depoty governor ne dake Adamawa. Ok kice anan kikayo kamu kenan?, Dariya tayi ha'di da cewa"hmm Amrah kenan wlh baki da dama. Shigowan massage wayan Amrah yasata dubawa,wanda sunan hammanta ta gani.cike da mamakin mai ya turo mata tafara duda bawa,don kallon ta baiyi tin lokacin da yayi mata koran kare a asibiti.sai wani shan 'kamshi da yakeyi?don haka magana mai tsayi bai ha'da su. Duba text massage 'din tayi, nan taga ya rubuta 1, 4, 3. Cike da mamaki a ranta tace"tohh mai ye wani 1,4,3 kumah? Haka dai tacigaba da firanta da Afral akan sauraayin da suke soyayya mai suna muhammad... Washe gari Afral ne xaune a super cushine gyafe kuma ummu maryam ne da hamma umar,inda Amrah ke ta aikin duba wasu littafainta don suna gabda fara jarabawa ne,still massage ne yakuma shigo mata waya,dubawa tayi,nan ma still sunan hamma ne,karanta massage 'din tayi inda yake cewa"mai yasa baki ban amsata ba??? Dagowa tayi ha'di da kallon hamma umar,aiko shima kallon ta yake,fuskan nashi a 'daure ala dole ban son raini😉 lol.... Saurin du"kar da kan ta tayi ganin baida alaman sauke idon sa. Magana yayi kaman yana voice massage ne yace"ina sauraranki. Ummu maryam da Afral samm basu gane mai yake nufi ba,sai itah Amrahn. A hankali takira sunan Afral ha'di da cewa",my Afral plz mai ye 1,4,3 yake nufi? Nan take Afral ta yano ta,don ta fahimci umar 'din ne yace"haka.dariya tasaka sannan tace " baki sani ba kike nufi? Amrah ne cike da muryan gaskiya tace"wlh bansani ba ni. Waigawa inda umm take Afral tayi ha'di da cewa'ummu na wannan 'yan naki wlh 'yar kauye ce,samm batasan soyayya ba. Dariya ummu tayi ha'di da cewa"hmm Afral allah ya shirya mun ku,ni dai bari na shiga daga ciki,don wannan maganan sai ku. Dariya Afral tasa cike da shakiyanci tace don alllah ummu ki tsaya kiji. Kowaigowa ummu batayi ba ta haura sama abunta.don lamarin Afral 'din sai itah. Juyowa Afral tayi ha'di da cewa"tohhh bari na fa"da maki....hmmm...ehmmmm...ehmmm sai kuma takama in'inahhh ganin hamma umar a wurin.tashi yayi ha'di da basu wuri.aiko da tashin sa Afral tace"tohh bude kunnenki kiji,idan saurayi yace maki 1,4,3 toh ba komai yake nufi ba illah kalman I LOVE YOU.... Cike dajin kunyan Afral Amrah tace"ehmmm nidai bari nai karatuna yafimun... Ahhh dakin tsayane,don yayana wlh 'yammata ne da shi, don kowacce tana bashi ruwan + yanda yaka mata,inkuma kin 'ki is your own bussness.Afral tace ha'di da cigaba da chart 'din ta. Tun daga wannan rana 'yar kunya tashifmga tsakanin Amrah da umar,don duk intaji muryan shi a wuri take barun wurin,wanda har sai ya tashi take fitowa. Wata rana Amrah na kitchen tana ha'da lunching.tayi nisa cikin yanka cabbage,wanda bataji shigowan umar ba,sai maganan sa,nace banji feedback 'din ki ba. Saurin juyowa tayi ha'di da cewa"na'am... Fuskansa ba yavo ba fallasa kaman bashi yake maganan ba,yakuma maimaita mata. A hankali tace tohhh hamma. Murmushi yayi wanda rabon da taga yayi irin ta har ta manta,wanda cike da miskilancin sa yaxo gab da itah,ha'di da cewa"tohhhh mene??? Kame² ta hauyi,gani haka yasa shi cewa" in tayimaki ne aikin kina so? Cike da mamaki ha'di da yin murmushi tace'hamma ae baka iya ba. Murmushi yayi mata ha'di da lumshe wannan segxy eyes 'dun shi yace"who told you,don't mention that i can do it. Bari ma kigani. Amsan knife 'din yayi daga hannun ta ha'di da 'daukan cabbage din.dai² hajiya kaka na shigowa ,wanda ta wanj rafka sallama kaman taga mugun abu. Umar kai ne a kitchen.saboda rashin kunyah? Dariyah ya hauyi ha'di da cewa"hajiya inah fa tayata ne. Cike da masifah ta hau cewa"kana taya ta mene? Itah ummun tana inah?? Juyawa tayi tana banbami ha'di da fita falon ummu maryam. Wanda cike da damuwa Amrah tace"hamma don allah kaje kaga hajiya tana fa'da fah. Shiiiiii...kyaleta ru'dun tsufane?😳 hmmmm. Afral ne tashigo ha'di da shaida masu kiran hajiya kaka daga sasan mom zaituna. Inda su dadd da mom duka suna can.don yau familyn gaba 'daya sun ha'du ne. Cike da fargaba Amrah suka nufah sasan mom zaituna ha'di da shiga da sallaman su.inda farouq sai da yadau kusan minti goma sannan ya shigo. Don ko ajikin sa fa'dan da hajiya kaka keyi.samun wuri yayi ya xauna. Inda hajiya kaka tafara magana a gajirce,ba komai ne yasani tara ku anan ba illah kawai insanar maku cewa"na yanke shawaran auren umar da Amrah watanni buyu masu xuwa.sannan kuma ku su Afreed nabaku nan da sati biyu ku fito mun da matan da xaku aura,ke kuma Afral jiya iyayen wannan yaron muhammad sukaxo akan maganan aure n ku,don haka duka tare xamu ha'da sai kukuma iyaye kufah shiri....cike da murna umar ya hau xubama hajiya godiya inda wurin gaba 'daya suke mamakin rashin kunya irin na umar lokaci guda.suko su Afreed da basuga komai ba,sai dariyansu sukeyi. Don komai yaxo masu dai² don xasuje training na wata guda,don duka xa'a 'kara masu matsayin da suke kai na captin xuwa na gaba da captin 'din. Murna ne yakoma mawa Ammar ciki, sakamakom jin wai iyayen mohammad sun turo maganan auren Afral.nan take yace"a'a hajiya kaka ni baxa'a aurad da Afral yanxu ba,don ban son aurenta da wannan yaron. Cike da mamaki hajiya kaka tace"tohhh mai kk nufi kenan? Budan bakin Ammar cewa yayi nifah Afral baxatayi aure yanxu ba,dudu du nawa take? Shekaranta fah 18 ne.gsky ba yanxu ba. Cike da masifah hajiya kaka tace" tohh baka isa ba Ammar,kai inah ruwanka,bakaso tayi aure kai xakayi? Ok nima nafasa baxanyi ba hajiya,shikenan. Yana kaiwa nan ya mi'ke ha'di da barin falon. Wanda gaba daya aka bisa da kallo,itahma Afral da baso takeyi ba,ta mike ha'di da fita falon. Hajiya kaka ne tabisu da bambami, tohhh ko kunaso ko bakwaso sai kunyi aure a wata biyun nan da nasa,ba 'dage ba jirge wlh, inkuma kun'ki na ha'daku da kowa cece..... #share and Comment Maman teddy ce... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: Typing... *MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION* *'YAR WAYE???* Written by: maman teddy. ~Garga'di~ Banyarda wani ko wata suyi amfani warun juyamun labari,kuma labari na 'ki'kirarrene ba fasahan wani acikin ta,kuma banyi shi don cin xarafin wani/wata ba,inkin ga labarin ya yi shige da rayuwanki tohhh akasi akasamu... Dedicated to you my dear fans,naji Comment 'dinku.kuma inajin da'di sosae da yanda kuke bani ha'din kai a novel 'din gdy mara adadi🥰😘 Episode 38 - 39 ___________________________________ Haka hajiya kaka ke binsu da bambami wanda 'ya'yan nata ban da bata ha'kuri ba'abun da sukeyi. Suko su umar da Afreed banda dariyan su ba'abun da sukeyi.ganin dariyan da sukeyi ne yasa mom zaituna daka masu tsawa ha'di da cewa"sufita su basu wuri,ba musu suka mi'ke ha'di da barin 'dakin,inda dama Amrah duk ta 'kosa ace su tashi,don nauyin su mom da takeji a yau 'din. Nufan sasan ummu maryam tayi,inda da shiganta,ta tadda Afral na masifah ha'di da ha'da kayanta,ala dole xata bar gidan ummu maryam,don acewan ta babu mai mata auren da bata so. Afral yanaga kina ha'da kaya lfy? Amrah ta tambayeta ha'di da xama kusa da itah... Cike da masifah Afral ta hau cewa" kaman yah lfy,bayan duk agavan ki akayi komai. Toh don a gabana akayi komai yanzufah ha'da kaya naga kinayi. A gajirce Afral tace"ok toh barin sasan ummu maryam xanyi,don komawa part 'din mom zaituna xanyi yau.don itace xata iyah dakatar mun da wannan tatsuniyan hajiya kakan. Murmushi Amrah tayi mara sauti,wanda ya bayyana beuty point 'din ta wato dimple,ha'di da cewa"still now ban fahimceki ba,dama ba son muhammad kikeyi ba? Ehhh bance bana son shi ba,amma ae bamuyi xan aure shi ba,kehhh intially van shirya yin aure yanxu ba,mai nayi a karatuna,dududu yaushe ma nashiga jami'ar? Don haka dole dad su san yanda xasuyi su kauda xancen nan.tafa'da ha'di da xage zips "din akwatin ta... Dijeeee.....dije" Afral tafara kiran wata maaikaciyan gidan,wanda batare da taji mai Amrah xata kuma ce mata ba. Da hanxari dejeee ta shigo ha'di da 'dan rankafawa gani hajiya. Nufan er ficiciyan jakarta tayi mai launin pink ha'di da 'dauka,da kuma cema dejeee maxa dauki kaya nan ki kaymun sasan mom,amma kibi da shi tabayan back yard ne,saboda banson wannan tsohuwan tagani,yaxama kuma abun magana. Ok badamuwa hajiya..nan dejeee ta 'dauka ha'di da nufan part 'din mom,wanda xata shiga 'dakin ta baya. Tashi Afral tayi ha'di da varin 'dakin ha'di da cemawa Amrah" escuse.... Bin ta Amrah tayi da ido har ta fita,wanda a zuciyanta tace"ohhh Afral har yanxu 'dabi'unta irin na turawa,ko yaushe xata chanja ohoo🤔 Da fitanta ta nufi part 'din mom wanda ba wanda yasan da shigowan ta.nufan bedroom 'din mom tayi ha'di da fadawa kan gadonta,don duniyan komai ya tsaya mata cakkk. Bayan su mom sunyi sallama da hajiya kaka ne,don har su mom Rayhana sun nufi gidajensu,don mom Rayhana tace,baxata yarda ta ha'du da Afral ba,don tasan baxasu wanye lafiya ba,tun da ta nuna batason wannan auren. Fiye da awanni mom zaituna na xaune a sitting room,inda bayan tagama komai ta nufi bedroom,damamaki ta 'kara inda Afral ke kwance,wanda sai sharara baccin ta takeyi.don tun tana xaman jiran mom amma bata shigo ba,har bacci ya dauke ta... 'Karasowa mom tayi ha'di da jan mawa Afral blanket.a zuciyanta tana tunanin abun da Afral 'din xata ce inta farka,don tasan da wata a 'kasa dole... Niko maman teddy nace" a tashi lafiya Afral 'din momy,sauran kuma naji wani darun😜 Amrah maxa yau ha'da kayanki kibi mom Rayhana don yau a cann xakiyi mata week end. Tohhh ummu."Amrah tace ha'di da 'ko'karin fara ha'da kayanta. Mom Rayhana dake bayansu ne tace"a'ahhh basai ta dau kayanta ba,don olready daddy yasiya mata wasu kayan...don haka ta bar wannan anan. Ok tohhh ae ko mun gode mawa dady,toh maxa shirya ki fito muna jiranki a falo,sai ku tafi...ummu maryam tace"ha'di da nufan falo. Batare da Amrah tace wani abu ba,tafara ha'da kayanta,don itama ta damu da halin da Ammar yashiga,don haka take son xuwa kodon tasan mai ke da munshi. Bayan ta gama shiryawa ne ta fito wanda sanye take cikin shigarta na atampa super,wanda takw kalon green da fari,sai mayafinta 'dan dai² mai launin green shi ma.simple makeup ne akan fuskanta,wanda tayi 'daurin tobannn,wanda daga "kasa ta kame gashinta da ba'kin riboms.sai daurin toban 'din yayi sama,gashin kuma yasauko har gadon baya.wanda ni kaina sai da nace" masha'allah...don fa'din kyaun da tayi ma baxai fa'du ba... Ita kanta mom Rayhana sai da ta yaba da kyaun Amrahn... Dai² xasu fita ne suka ci karo da umar a hanya yana 'ko'karin shigowa falon.turus yajah ya tsaya,don ganin irin kyaun da Amrahn tayi, murmushi yayi ha'di da cewa"momy inah xakuje? Dariya momy tayi ha'di da cewa" xamuje gidane acan xatayi mun weekend.murmushi tayi ha'di da shafa kan umar 'din ta wuce. Dai² Amrah xata wuce shi ne,a dai² kunnen ta yace"you look soo,sooo beutiful,duk da ke'din dama kyakykyawane ko Amrahn hamma, but ill really miss u. Ba tare da tace"mai komai ba ta ra6a shi ta wuce ha'di da yin mun murmushi, don kunyan hamman nata takeji sosae.kuma tana mamakin yanda shi koka'dan bai nuna yanajin nata kunyan... A haka suka nufah gidan mom Rayhana, inda tayi mamaki matu'ku da girman gidan,da kuma tsarin shi,don komai irin na gidan su hamma umar ne. Banbancin su daya,gidan su hamma sunfi scurities da kuma yawan sojoji... Da shigansu daddy dake xaune a sittingroom yayi saurin cewa"wlcm home dear... Ha"di da ware hannayen shi gareta. Dariya Amrah tayi ha'di da nufan daddy tayi hugging 'din shi...daddy ka dawo lafiya? Bude baki daddy yayi ha'di da cewa"lafiya Amrah ya kike? Yau xakiyi mana weekend ko? Ehhh daddy,Amarh tace"ha'di da kallon daddy tana murmushi. Momy ne tace"yaka mata daddy kabarta ta shirya kafin kufara maganan na ku na fama. Murmushi daddy yayi ha'di da cewa"tohh baby jeki kimtsa sai kifito muyi fira,kiban labari. Dariya Amrah tayi ha'di da nufan dakin da mom tayi mata jagorah. Cike dajin da'di Amrah tace"momy na wannan 'dakina ne? Dariya momy tayi ha'di da cewa"naki ne baby,duba inda akwai abun da bai maki ba,ko kikeson a kawo maki kimun magana... Woww momy yayi kyau sosai wlh,bari na shirya sai na fito muje wurin daddy. Momy ne tace, ok toh ina jiranki daga 'kasa. Bayan mom ta sauka 'kasa ne,ta cidda Ammar nata cika yana batsewa,gyafe kuma daddy ne lallashin shi... Kallon su momy batayi ba,don tasan Ammar da kafiya...in yace baison abu toh bamai sashi yaso abun. Nufan kitchen tayi ha'di da sanarma ma'aikatan ranan su duba food time table,don su fara shirin ha'da dinner. A hankali Afral ta bu'de ido ha'di da mi'kewa,direct nufan privacyn mom zaituna tayi ha'di da 'dauro alwala don time ya wuce sosae. Bayan ta idar da sallah ne mom ta shigo ha'di da cewa" afral kin tashi? Waigowa tayi ha'di da kallon mom,nan take idon ta ya ciko da kwalla,wanda cike da rawar murya tafara cewa " mom kinji me haj kaka tace ko? A sanyaye mom ta karako ha'di da xama kama Afral suka nufi wani super suka xauna. Mom ne ta fara cewa"kiyi ha'kuri Afral,kin san hajiya in tace,ehhh toh abi mata shixaifi xaman lafiya.don haka kiyi ha'kuri ki amince kawai..kinji my Afral. Amemakon Afral taba mom Amsa sai kawai tajuya ha'di da kwanciya kan super,ta rufw idon ta,don ko kallon mom bata sonyi a yanxu. Ganin haka yasa mom zaituna kamo hannun ta ha'di da cewa"ok shikenan xan san yanda xanyi hajiya ta janye maganan shikenan? 'Dagowa Afral tayi ha'di da cewa"ok kifara hanata tukunnnah. Sannan takoma ta kuma rufe idon ta. A hankali mom zaituna ta mike ha'di da barin bedroom din,a ranta ko tana kisifah abubuwa da dama,da xatayi akan maganan Afral 'din. Itako Afral tun da mom zaituna tace mata haka,xatasan yanda xatayi,sai taji dan sanyi a ranta.don haka ta saki ba laifi,don har fira suka xauna sukayi da mom. Washe garin ranan da yamma ta tattara ha'di da nufo gidan Arch.Rayhana. Xaune duka suka mom,daddy Ammar da Amrah.dukan su xaune suna fira ne suna dariya...inda Amrah ke tsokanan Ammar akan maganan hajiya,nacewa"kafitomun da wanda kakeso,ko nikuma na fitomaka da duk wacce ta mun.dariya duka suka sa,inda daddy ke cewa"auuu yanxu hajiyan tawa kuke kwaikwayon maganan ta,lallai wuya n ku tayi kauri. Dariya suka kuma sawa wanda dai² momy zatayi mgn sai jin sallaman Afral sukayi,cike da farin ciki, suka amsamata,inda kallon su batayi ba,har ta Amrah dake kwa'da oyoooyoooo my Afral bata kalleta ba,tayi up stairs.don ranta 6ace ta dawo. A hankali momy tace"daddy wai ya xamuyi ne hajiya kaka ta janye maganan nan,na Afral? Shiru daddy yayi kan daga bisani yace"ok kije ki lallasota,xamuyi maganan daga baya. Cikin xaro ido momy tace"wane ni😳 kana sane yau har dani take fushinta don ko naje baxata lallasumun ba,sai dai Ammar don dama shi ya kunna wutan ae. Amrah ne tace"tohhh ya Ammar don allah kaje ka lallasota mana. Ta fa'da kaman xatayi kuka,don gaba 'daya batajin da'din halin da Afral 'din take ciki. Murmushi yayi ganin momy na hararanshi,don acewanta duk shi yaja masu wannan rigiman na Afral. A hankali ya mi'ke ha'di da shiga room 'din Afral.wanda take kwance tayi rub da ciki akan gadon ta.idon nan nata ban fitan hawaye ba'abun sa sikeyi.zama Ammar yayi a gyafen ta ha'di da kiran sunan ta. Jiyo muryan Ammar 'din yasata bu'de idon ta a hankali. Ae ha'da idon da sukayi nan ta fashe mai da kuka.lallashin ta ya hau yi hadi da bata ha'kurin tun da bataso baxa'ayi mata dole ba..ganin irin kukan da takeyi ne yasa shi cewa"plz Afral kiyi shiru don allah komai yake damun ki ne. Da kyar tasamu daman daina kukan,wanda ta hau cewa"ya Ammar ya xanyi da rayuwa ta ne? Na tsani duniyan nan yah Ammar,ni dama xan mutu in huta da komai wlh. Cikin 'dan 6acin rai Ammar yace'kar na 'kara jin wannan maganan daga bakin ki Afral.mai yasa kikace hakan? Goge hawaye tayi ha"di da fara cewa"da fari na taso cikin gata ban san 'kunci ba,balle da muwa ko talauci,inason momy na fiye da yanda nakeson kaina,amma na dauki komai a kaddaran cewa*momy ba mahaifiyata va ne,tohhh mai yasa hajiya kaka keson rabani da momy na.ni abanni tare da momy na muyi rayuwan mu tare kawai ya Ammar.ta fa'di cikin matsanan cin kuka,mai cike da damuwa,ha'di da tsantsan yarinta,wanda taba ma Ammar mugun tausayi,don yasan still she is smalll girl. Cike da tausayinta Ammar yace"tohhh kina nufin ba kyason a rabaku da momy ne? Cikin sauri Afral tace*ehhhh ya Ammar. Murmushi yayi ha'di da cewa"ok tohhh xakiyi abu 'daya indai kinason kixauna tare da momyn ki... Cikin sauri Afral tace " mai ye ya Ammar? Kafeta da ido yayi na en da'ki'ku kan yace"Afral i really love you,zaki aure ni? Cikin matsanan cin ru'du Afral ta fixge hannun ta daga nashi,sannan tafara nuna shi da yatsa,ya Ammar nifah 'kanwanka ce.wanda momy koda baitah ta haifeni ba, ae ta shayarda ni,kuma a musulunci ba aure tsakanin mu,noo Afral kin manta cewa " momy bata shayar dake ba,ko kin manta ta lokacin haihuwarku ne ta kamu da breast cansa.wanda likitoci sukace "karda ta shayarda ke ko sau " daya..cike da rashin sanin maganan shi Afral tace"no ya Ammar plz kabar wannan maganan wanda ni banta6a sani ba,just forget about the matter ya Ammar,banason jin wannan magana don allah. A sanyaye Ammar yace"shikenan Afral,kisani xanbar wannan maganan amma bawai na barshi bane har abada,cox inso naga nayi taking responsisibility naki,inga na inganta rayuwarki kaman yanda kullum momy take burin gani,inga kinsamu miji nagari,wanda xai kulamun dake,kamar yanda Amrah tasamu umar wanda bani da haufi akanshi har bayan rai nasan xai kulamun da itah.tohhhh kefah? Nace kefah Afral?plz Afral ki amince in aure ki,momy tayi alfahari dake,kuma ki kasance 'ya wurin ta har abada...idon shi ne ya rufe wanda da ya bude su sai da Afral ta tsorata ganin irin yanda suka koma daga fari xuwa jahhh... Da kyar ya bude baki ha'di da cewa*na barki Afral kije kiyi tunani plz... Yana kaiwa nan ya mi'ke ha'di da barin dakin ya rufo mata 'kofah.da fitanshi Afral tasa kuka ha'di da fadawa kan gadonta ta kwanta,kuka take sosae ha'di da cewa" yah xatayi yau? Dai² Amrah na shigowa 'dakin don koda tashiga "dakin ta,takasa sukunin ganin halin da Afral ke ci. Da sauri tayo wajenta ha'di da 'dago tace" Afarl mai yasame ki ? Don allah ki smdaina kukan nan manah,kifadamun. Dago rinannun idon ta tayi ha'di da cewa " yaya na,kumah mijina??? Nan takuma rushewa da kuka,wanda cike da rashin fahimran ta Amrah tace"kaman yah,bangane ba Afral. Ciki n matsanan cin kuka ta hau cewa"yahhh Ammar...ban da nanata sunan ba abunda takeyi. Wanda nan take Amrah ta tuno maganan ta na ba farko,yayana...kumah mijina..wani ihu Amrah tasa ha'di da 'dago Afral tace" don allah Afral da gaske,cike da matsannan cin farin ciki take maganan,wanda yasa Afral sakin baki tana kallon ta cike da mamakin farin cikin nata. Dariya ta hauyi ha'di da 'daga hannu tana mawa Allah gidiya,kai Afral muyi ma allah godiya.wayyyooo ni allah ya nunamun ranan,don ma naki xamu farayi wlh,naga bikin yaya na. A sanyaye Afral tace " kin manta cewa a musulunci ba aure tsakani na da ya Ammar! Momy fah ta shayarda ni. Cike da sanyin jiki Amrah tace" haka ne,Afral amma ae ya Ammar yafimu sani,kuma tun da yace" yana sonki,tohh yana da hujjansa ne... Don haka kawai kishare wannan xancen. Murmushi Afral tayi don tasan wannan lamarin ba mai yuwuba ce,nan tanisa ha'di da cewa" ae yace wai ma momy na ba itace ta shayarda ni,kiji fahh wani bahagon xance. Shiru Amrah tayi na kusan minti 'daya sannan tace"hmmm toh 'kila da gaskiyansa,don kinga yafimu sanin komai,amma bari naje na tambayi momy ta cikin siyasa yanda baxata fahimci xancen ba. Tohhhh shikenan. Afral tace hadi da bin Amrah da kallo. Murmushi Amrah tayi ha'di da cewa " kai allah kanuna mana lokacin nan,ya Ammar da Afral,hmmn Saurin rufe ido Afral tayi wanda wannan d first time da ta ta6a jin kunyan wani abu a rayuwan ta na duniya. Dariya Amrah takeyi har ta bar dakin ta rufo mata 'kofah... A hankali take sakkowa da stairs inda a 'kasa tana shirin nufan part 'din momy suka ci karo da Ammar yana fitowa daga nashi 6arayin,abunka da mara gaskiya nan take Amrah ta fara sinne kai 'kasa tana dariya. Ae nan take ya gano ta,ganin ya nufota yasa ta nufan 6arayin momy da gudu,ae shima nan yavi bayan ta,wanda tako biyu yayi ya kamota. Dariya tasa ha'di da cewa"plz ya Ammar ka sakeni,wlh ni banma komai ba fahh. Murmushi yayi ha'di da cewa"ae bance kinmun komae ba,amma ya Afral ta sauka ta daina kukan?.maganan yayimata direct don yasan tasan komai na avun da ke tsakanin sa da Afral 'din. Murmushi tayi sannan tace"baka da matsala ya Ammar,amma matsala 'daya shine momy fah itace ta raini Afral kuma ta shayarda itah,tohh ta yaya xakuyi aure don ko a musulunci ba aure a tsakanin ku. Murmushi Ammar yayi sannan yace"na fa'da mata ba momy ne ta shayarda ita ba,tun kafin momy ta haifeki Amrah ta kamu da breast cansa,wanda koda ta haihu sai likitocin suka ce kar tashayarda 'yan da ta haifah,kuma haka akayi samm momy bata shayer da Afral ba,don ni da umar muka raini Afral ta hanyan bata madara da sauran avuncin su na jarirai,har tayi wayo. Inda tana da shekara daya daddy yace"xasu tafi abroad don anan momy da itah xasufi samun kulawan likitoci.wanda haka suka koma America da xama,kuma tun da suka tafi basu dawo ba sai shekaran nan da ta wuce. Don haka plz Amrah don mind your self about that matter,just forget kawai kisan yanda xakisa Afral ta amince don allah my little...ya fa'di ha'di da kashe mata ido 'daya. Dariya Amrah tayi ha'di dacewa"ai ya Ammar ka kwantar da hankalinka,yanxu dai karmu fitar da wannan maganan har sai ranan da hajiya kaka tace" tasa maku date line. Dariya Ammar yayi tuno da hajiya kakan.wanda a ranshi yace"tsuhuwan mata amma sai shegen fitina.bakin ae xai mutu ne. Hmmm ya Ammar bari naje nakira Ammara don nayi mata wannan albishir 'din. Dariya Ammar yayi ha'di dacewa" ahhhh ba tana kasansu ba? Ehhh ae sun dawo daga mallie,kasan buxayen mallie ne. Ok yace"hadi da barin falon.cike da murna da farin ciki Amrah ta haura sama don tayi ma Afral Albishir 'din itahhh ta yaya Ammar ne.... Inda shikuma da fitan shi wayansa ta hau ruri,dubawa yayi ha'di da kallon sunan mai kiran,wani dogon tsaki yajahhh gani sunan lubnahhhh akan screen 'din wayan. #share and Comment... Maman teddy ce... 08081202932 [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: Typing... MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION. *'YAR WAYE???* Pure love and symphaty story📒📚 Story and written by: Ayshatou maman teddy. Episode 40 - 41 ________________________________ Tunda Ammar yaga mai kiran ya mai da wayan a aljihu batare da ya 'dauka ba,ya nufi motan sa ha'di da nufan gidan daddyn farouq. Cike da murna Amrah ta nufi 'dakin Afral,inda ta barta ta sameta,ae nan da gudu da nufeta ha'di da fa'dawa jikinta tana dariya. "Dagota Afral tayi sannan tace" mai ya faru Amrah mai yace maki? Kin gan shine? Dagowa Amrah tayi ha'di dacewa " Kwarae da gaske Amarya a wajen ya Ammar.nan ta kuma kwashewa da dariya, ha'di da kwanciya kan filo. Afral da bata gane inda Amrah ta dosa ba tace"pls Amrah ki tashi kimun bayani yanda xan gane,ni ban fahimce ki ba. A hankali Amrah ta mi'ke ha'di da korama Afral duk yanda sukayi da Ammar,wanda daga 'karshe ta 'dauki waya ha'di da kiran Ammarah. Binta da ido Afral tayi ha'di da tunanin abubuwa da yawa a zuciyanta. Bangaren Ammarah kuwa,ihu tasa ha'di da nuna matsanancin farin cikin ta dataji maganan Ammar da Afral 'din inda take cewa"yanxu xata kirah su teemah don ta shaida masu,su shiraya jiran biki nan da wata biyu... Ihun da Ammarah keyi yasa umman ta da Anty zinah da suke gyafe tambayanta lafiya? Wannan murnan da farin cikin na mene? Dariya Ammarah tayi ha'di da shaida masu komai nasa ranan Amrah da Afral 'din.cike da farin ciki umman Ammarah da Anty zinah sukayi masu fatan alkhairi...inda umman Ammarah tace"yakamata suyi ma mom zaituna murna,saranan 'ya'ya nasu haka... Anyi haka da kwana biyu su daddy sukaje gidan su Ammarah ha'di da neman aurenta,don Afreed tuni ya fa'da masu,inda hajiya kaka tace"su daddy suje,don yanzu xaman jiran na Ammar da Afral sukeyi... Tohhh Alhamdullilah xamuce don Abban Ammarah sun yi na'am da xancen su daddyn,inda suka tsaida bikin duka rana 'daya,watohh watanni biyu masu xuwa. Haka rayuwansu ta cigaba cikin jin da'di da nisha'di...inda mom Rayhana ke mamakin yanda Afral 'din tasaki jiki haka.sai dai yanda Ammar ya sakine shima ana walwala da shi kaman bakomai yafi damunta,don tasan shi sarai irin halin nasa...yanu na kaman yamanta da abu amma kullum inka bincike zuciyanshi xakaga dashi yake kwana yake tashi. A haka har ranan da hajiya kaka tasa ya xagayo.inda tace" duka su ha'du a gidan nata,don ta dawo Abujan dirshan.inda jikokin nata ke rashin marhaban da dawowan nata. Xaune kamar kullum hajiya kaka ce zaune" ta ha'da rai,inda kowa ke aukin gaisheta. A ciki² take amsawa don yau cike take da jikokin nata. Maganan ta fara cike da muryan tsufah. Kaman yanda kuka sani,nasa maku ranan nan,don inji ta bakin ku Ammar da Afreed wanda kukeso xaku aurah.tohh alhmdllh naji ta bakin Afreed kuma har munyi mgn da iyayen yarinyan wato nusaibatul Ammarah, kuma mun tsaida bikin rana 'daya da taku ne umar. Don haka saura kai Ammar inason jin ta bakin ka yanxu.kasamu wacce kakeson ne ko nasamarma duk wanda tayi mun. Murmushi Ammar yayi wanda xuciyan Afral banda fa'duwa ba'abun da yakeyi. Habawa hajiya kaka mai yayi xafi haka??? Ae ni tuni na fitar da matan da xan aura,yanxu kawai lokacin da xa'asa nake xaman jirah. Cike da mamaki kowa yake kallon shi,inda umar da Afreed kecewa a zuciyan su,tohhh badai lubnah ba... Hajiya kaka ne ta katse shi cike da sakin rai jin yace"yasamu wanda xai aura,nan tace tohh muna jinka,a'inah take ne? Dariya Afreed yayi ha'di da cewa"da wuri haka hajiya? Mom Rayhana ne cike da 'dan daka mai tsawa tace"kae bamuson shashanci,komu saoinka ne? Murmushi yayi ha'di da shafa sajenshi,yace" a'a momy. Tohhh munajin ka a'inah take yarinyan? Cike da murmushi yace"momy 'yar ki nake so ae.da sauri duka suka kalleshi,cikin rashin fahimtan wacce 'yar ta ta. Momy ne tace"ban gane 'ya ta ba,wacce 'yar tawa? Dariya yayi ha'di da cewa' Afral hajiya kaka nakeso. Bude baki hajiya kaka tayi wanda takasa cewa"uffun don Ammar din anata ganin yanaso yamaida ta abokinyan wasan ta ne. Cike da mamaki momy tace"kar ka kawo mana xancen banxa anan.Afral kuma? afral 'din da take 'kanwan ka? Ko kaman ta ne in tuna maka Ammar. Hajiya kaka ne tace"gaskiya ne Rayhana inba shashanci ba yaxa ae kace" Afral kakeso,wanda ka raina da hannun ka,wannan ae sakarci ne. A hankali Ammar yace" tohhh ae ba momy ta haifeta ba,kuma ba itah ce ta shayar da itah ba hajiya kaka, don allah kubari in auri Afral,wlh ni ne ka'dae xan kula da itah kamar yanda kukeso fah. Su daddy ne da tun da yake maganan suka kasa cewa uffunn,inda su umar ke sharara dariya don axabcen su yau an kashe bakin hajiya kaka.inda Amrah da Afral duka du'kar da kai sukayi,a zuciyansu suna addu"an allah yasa hajiya kaka ta amince masu da wannan babban maganan. Daddyn farouq ne yace"gaskiya naji da'din wannan maganan taka Ammar, kuma allah yayimaka Albarka,kaman yanda kace kai ne kadai xaka kulamana da Afral yanda mukeso tabbas haka ne.don haka Alh muhammad yaka gani? wannan maganan abun dubawa ce. Daddy ne yace"gsky ni kai na yayimun da'di wannan maganan, amma dai mufara jin ta bakin hajiya tukunnah. Waigawa duka sukayi ha'di da sauraron jin mai hajiya xata ce... Wanda cike da murna da farin ciki hajiya ta dingi sama Ammar albarka,don acewan ta samm ta manta Rayhana ba'itah ce ta shayarda Afral ba. Murna gaba 'daya falon a keyi,inda hajiyan tace"toh ae yaka mata muji na bakin Afral 'din ko??? Nan ummu maryam tace"ae hajiya kyaleta kawai basai mun bi nata ba. Hajiya ne tace"a'a muji dae na bakin nata xaifi,kafin muje dangin mahaifin ta neman auren. Afral mai kika gani kina son yayan naki kuwa,xaki aureshi ki xauna da shi da wannan fitinann halin nasa? Sunkuyar da kai Afral tayi ha'di da jin kunyan maganan hajiyan,wanda inda dane,ita dakanta Afral din xata tsiwace ta.amma yau takasa mgn saboda kunyah. Wasa da yatsunta ta hauyi inda suna ha'da ido da Amrah tasaki murmushi, don Amrah n ma dariya take mata.dai² kunnenta Amrah tace" ooo" yau wace rana su Afral ansan kunya,ashe dama kin san kunya Afral? Kauda kai Afral tayi tana murmushi. Inda daddyn farouq yace"ae hajiya basae ta fa"da ba,don ko yanxu mun samu tabbaci,sai dai muce kawai allah ya nunamana lokaci. Nan gaba 'daya aka ha'da baki tare da cewa"Ameen ya Allah. Haka suka dinga fira a falon inda Afral da Amrah sukayi bedroom 'din hajiya kaka. Ba kunya su Afreed suka mi'ke xasu bi bayansu,nan ummu maryam ta ce"kufita kubamu wuri. Mom zaituna kuwa cewa"tayi bassu sukawo mana rashin kunya mana. Sosa suman kansu suka hau yi ha'di da barin falon hajiya kakan. Haka su daddy keta kisima yanda bikin 'ya'yan nasu xai kasance,cike da walwala da jin da'din rayuwan nasu.. ________________________________ A washe gari akayo kiran su hamma umar,Afreed da Ammar,inda ko samun su Amrah basuyi ba.don fitan a suba sukayi,abun ka da sojoji...Ammar sai da yayo kiran wayan Afral ko sun tashi,amma nan yaji ta a kashe,don haka sukayi ma su daddy da momy sallama ha'di da nufah barrack wanda daga can xasu wuce farance... Koda su Amrah suka tashi da safe,suna break ne momy ke shaida masu tafiyan su umar.inda duka sukayi masu fatan dawowa lafiya...a haka har suka gama break fast,inda momy da daddy sukayi masu sae sun dawo,don yau duka suna da fita aeki. Xama sukayi suna ta firansu tare,don yanzu soyayya ne sosae Amrah da Afral ke nuna mawa junan su. Wanda kwanci tashi ba wuya a wurin allah,yau gashi satin su umar kusan biyu da tafiya.inda bai ta6a kiran Amrah ba,tun da yakira ta ranan da suka tafi...inda Afral kullum ana manne da waya ana xuba soyayya.don wata xubin har mamaki Amrah keyi,kaman da ba yayan ta ba ne hmmm. Yau kwana uku kenan basuyi waya da Afreed ba,inda Afral ke tayima Amrah magiya akan in hamma umar ya kira ta ta tambayeshi lafiyan Ammar 'din. Da tohh Amrah ta bita,a zuciyanta kuwa cewa"take hmm baki san ni ko waya da shi bamayi ba,ko kuma ya rika yin mun mgn yana wani miskilanci²,hmmm ni inah xan iyah wannan?gaskiya naga takaina,hamma umar fah??? Nima nayi da gangar wlh. Haka suka shirya ha'di da nufahn wani shoping mall,inda suke ta siyayyan kayan su ta kyale²n mu na mata.... Lubnah ce wanda tun daga shigowansu ta hangosu ha'di da gane su,don ko batasan Amrah ba,toh tasan Afral farin sani kuwa. Cire shadow space 'din ta tayi,wanda ya mamaye mata rabin fuska.cike da takun ta na 'kosassun mata ta nufesu....don yanxu tasan komai na maganan Afral da Ammar 'din. Kehhhhh...sunan da takirah Afral kenan da shi. "Afral wanda tayi kaman batajita ba,ta cigaba da duban kayan da xata siya abun ta,haka ma Amrah... 'Kara nanata kehhhh lubnah tayi.inda cike da masifah ha'di da tsiwa Afral ta 'dago ha'di da ajiye wani neckless dake hannun ta xuwa ma'ajin shi..... Banyi maku posting da wuri ba,pls kuyi ha'kuri bana da chaji ne,but manage with dis... #share and Comment... Maman teddy ce.... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: Typing... MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION. 'YAR WAYE??? Pure love and symphaty story📒📚 Story and written by Ayshatou maman teddy... Episode 42 - 43 ________________________________ Da ajiyewan ta ta juyo ha'di da mawa lubnah kallon banxah,wanda cike da mamaki ha'di da jin haushi kuma da tsanar Afral 'din lubnah tace" kehhh ni sa'ar wasan ki ne da kikemun wannan iri kallon??? Tohh in fa'da maki ko Ammar bai isheni kallo ba,balle ke. Saurin katse ta Afral tayi ha'di da cewa" tohhh naji hajiyata sai kuma me ne? Naga ni ba Ammar bane ae,inkuma kinga nayi maki kama da Ammar to go ahead... Juyawa tayi ha'di da cigaba da dube² n ta,inda cike dajin haushi da kuma mamakin wula'kancin da Afral 'din tayi mata tace"kehhh bari nagaya maki don bani da lokacin 6ata tashi akanki,wani xance naji,don kuwa sai dai ince xance, kokuma ta tsuniya,wanda take taxo muji ta,jinayi wae Ammar zai aureki,tohhh wlh karki kuskura don ko kin auri Ammar baxaki ta6a jin da'din rayuwanki ba,banxa ',yar 'kauye 'yar matsiyata,no wonder naga yanda akeyi ma arxi'ki ashe 'yar hayece...tohhh daki aureshi gomma ma ki koma 'kauyenku kisamu dai² ke. Kasa magana Afral tayi wanda lokaci 'daya idonta ya ciko da kwalla wanda suke gab da xubowa.saurin kama mata hannu Amrah tayi ha'di da girgixa mata kai alaman kar tayi kukan. Wanda cike ta takun ta Amrah na isah ta 'karasa gaban lubnah. Budan bakin Amrah kuwa cewa"tayi munji 'yar mala'u.a hakan dai tafi karuwa daraja,kuma a hakan mai haiba ha'di da kamala yace"bawanda yakeso sai er anwansa er mutunci, ba karuwa mai bin maza ba,mara asali da tushe,don gunda damu ansan asalinmu wasu ko asalin nasu ba'a sani ba,daga 'kauyen ne da uban ma ko babu ohooo. Wani wawan mari lubnah takai ma Amrah,inda Amrah cikin xamman ta rike hannun ha'di da cewa" da kinyi kuskuren marina,tohhh dana ce sae kinyi nadama a rayuwanki wlh,don sai kare yafiki daraja,banxa kawai karyan maxa. Sauke hannun lubnah tayi da 'karfi inda sae lokacin ta dawo duniyan tunanin da ta fa'da. Kwashe kayan da suka siya sukayi ha'di da nufan wurin daxasu bayar da ku'din kayan.sannan suka kama hanyar gida,inda driver yajasu har gida. Itako lubnah tsayawa tayi a wurin tana mamaki,inda ta 'kudurta abubuwa da dama a zuciyanta, don a yanxu tafi jin tsanan Amrah fiye dana Afral 'din.banda nanata maganganun Amrah ba'abun da zuciyan ta keyi.wanda cikin hanxari ta 'daga waya ha'di da kiran wata number... Hello feedo kina ina ne? Koma a'inah kike kixo don yau naga wanda kike shirin salwantar da rayuwanki sabo dashi... Shiru Lubnah tayi ha'di da sauraron jin mgn nan mufeeda wanda suke kira da feedooo... Ok wakike nema tsawan shekaru,wa kukayi alkawarin aure kusan shekaru 7 da suka wuce? Tohhh yau naga maki umar farouq hasken zuciyanki,don haka ki dawo daga partcout 'din nan,mu ha'de a kaduna final. Tana kai wa nan ta kashe wayan don bata saurari jin na feedo ba.wanda dajin haka ta fara shirye² komowa kaduna.inda itakuma lubnah ke shiryama Amrah mugun abubuwa da dama.don acewanta taga yanda xata auri umar farouq bayan ga feedo,wanda suka da'de suna soyayya tasan umar yasan ta,wanda son da sukeyi ma juna,ta tabbata kwatan kwacin shi tasan baya ma Amrah irin shi...don badan feedon bataso aurensu ba da tuni ta auri farouq din. Haka lubnah ta juya ha'di da fasa siyayyan komae ta fito shoping mall 'din xuciyan ta banda tafasa ba abun da yakeyi,don yau bata ta6a jin tsanar wasu mutane aduniya ba,kamar Amrah da Afral,inda ta dauki mugun nufi akansu... A moto kuwa a hanyar da wowansu gidana ne Afral tayi shiru daka ganta kasan tana cikin damuwa,a hankali Amrah tace"pls Afral karkisa wannan A ranki don allah,ki shareta tunda kinsan ya Ammar na son ki, kuma aurenku da shi babu fashi,don haka forget about her plzzzz... Murmushi Afral tayi ha'di da cewa" wlh bakomae baby Amrah, ni maganan ta samm bai 6atamun rai ba,ni ba wannan tunanin nake yi ba yanzu tukun."Amrah ne tace" tohhh nai kike tunani ne haka? Hmmm wai mai yasa ya umar bai damuwa ne wajen kiran ki kuyi 'dan fira,kaman na ya Ammar? Due shi ya umar bamae yawan magana bane,amma yanaso ayimai ae. Kallon ta Amrah tayi ha'di da nisawa kan tace"tohhh ni ma bansani ba Afral,amma inah ganin dama hamma na tausayina yakeji kuma yanxu ya 'kare,don ba so a tsakanin mu yanxu... Saurin rufe mata baki Afral tayi ha'di da cewa"shiyasa nace har yanzu bakisan mene so ba.but am sorry to said yah umar na mutuwan sonki Amrah.kuma kaman yanda na fa'da maki shi 'din kawai miskilancin shi ne matsalan shi wlh.amma kyace baya sonki???mutumin da yakusa kamuwa da cuta sanadinki. Haba Amrah samm ba haka bane... Shi dai kawai yafison yaga ana nan² da shine,kuma ana kulashi,ma'ana yawan kiran shi,da tamvayan lafiyan shi.kuma kinga xai rika jin nauyin ki amtsayayin shi na wurun ki,amma a tsarin so ba ruwanshi da wannan.sai dai girman ksnshi kawai da isah da miskilanci. Nisawa Amrah tayi ha'di da cewa"tabdijaam aiko baxaisamu ba daga wajena Afral.ace shi yana na miji amma yasan jan aji nine bansani ba.aiko muyi ta xama ahaka wlh. "Afral ne tace'ok tohh shikenan inyasamu wacce xata rika bashi kulawa ha'di da abun da yakeso wlh duk son da yake maki sae ya ragu,gomma ma ki xauna na koyamaki komae... Duka Amrah takai mata ha'di da cewa" ni kyaleni da wannan xancen naki. Ok tohhh shikenan tun da baki yarda ba,amma koni da kikaga bandamu da wannan yarinyan ba. saboda nasan ko da yahh Ammar baya sona,xansan yanda xanyi dole yasoni ne balle ma yana sona shiyasa,xansan yanda xan kawar masa da kansa akan wannan yarinyan.kuma tun ayanxu xan iyahh tohh inaga munyi aure,wlh duk makircin ta baxata iyah da ni ba, plz you have to think.. Batare da Amrah tace"mata komai ba ta juya kae,wanda a haka har sukaje gida va wanda ya kuma cemawa kowa uffunnn... Da shigansu gida suka cidda mom Rayhana har ta dawo daga wajen aikin ta,inda nan sukayi mata barka da gida ha'di da haurawa saman bene,kowa tayi 'dakin ta. Bangaren ko lubnah basu samu yanda sukeso ba,koda feedo ta isohh garin kaduna,don nan sukejin tafiyar su umar farance din... A haka suka ha'kuri inda suka bari sae umar 'din ya dawo 'kasan. Inda su Amrah tuni sun manta da babin wata lubnah,bare kuma feedo da dukansu ba su santa ba. ______________________________ Tunda bikin su Amrah ya rage saura wata guda,hajiya kaka tace"dole su ha'do komai da komai nasu don su dawo wurin ta da xama.don tace"itah da kanta xatayi masu gyaran jiki da komae da komae inda bayan da suka iyah haka suka dawo wurin hajiya kaka da xama.... Tuni suka fitar da ankon bikin su don event 'din da suke zanowa xasuyi allah yayi yawa da shi,don feenart da tafara xanowa har sai da Amrah tace" yayi yawa,inda Afral tace"ae duka xa'ayi bawani yawan da yayi.haka dai amrah tasa masu ido ha'di da sauraron su,suna ta xuba surutu da tsara yanda bikin nasu xai kasance. Kwanci tashi ba wuya ga rai,da yau tayi xakaga kaman gobe ne..wannan haka yake. A yau bikin su Amrah ya rage saura sati daya. inda yau gidan hajiya kaka da gidan su daddy sai haja²n dawowan su ya umar akeyi,don yau jirginsu xata sauka... #share and Comment... Maman teddy ce... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: .Typing... MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION. 'YAR WAYE??? Pure love and symphaty story📒📚 ~Story and written by: Ayshatou maman teddy. ~ Facebook@maman teddy. Com Wattpad Ayshatou maman teddy. *DEDICATION* Dedicate to you my dear fans🤩🥰 wannan pagen na kune,kuyi yanda kukeso da shi,kaman yanda maman teddy takuce... *~GARGA'DI~* Ban yarda wani ko wata suyi amfani wajen juyamun labari takowani siga da ban ba,yin hakan kuskure ne babba,creating nayi, kema ki daure ki 'kir'kire naki hajiya ta... Episode 44 - 45 ________________________________ Amrah ne xaune gaban wata dattijuwan mata,wanda hajiya kaka ta dauko ta,tun daga mai duguri don ta'kara gyara mata jikokin nata.inda matan keyin masu komae yanda yakamata,don yanxu tagama wanke ma Amrah jikinta,wanda yake fitar da 'kamshin mai 'din gaske.inda gyafe guda Afral ce zaune inda gaba 'daya jikinta a ba'de shi da ha'din lalle da madarahh da sauran ha'de² kaman su dilka,lemun tsami da sauransu. Ni kaina sae da na yaba da kyaun da Amaren sukayi,wanda da alama ba'ae komai da gama masu ba,don yanxun aka fara,tohhhh koh ya xamu gansu ranan bikin ohooo,don 'kila ni kaina maman teddy ba xan ganesu...saboda wannan kyaun da sukayi🤩😜 Bayan angama goge jikin Amrah ne,nan ta shafeta da mayuka masu 'kamshi,don sukansu mayukan sun sha ha'din mai duguri,don bayan 'kamshi har wani santsi yake sa fata da laushi... Bayan tagama masu komae ne ta fita ha'di da rufo masu 'kofah,wanda A hankali Afral ta iso gaban Amrah dake xaune kan super,xama itahma tayi ha'di da cewa" Amrah kinsan yau su ya Afreed zasu dawo kohhh? A hankali Amrah ta 'dago dara daran idonta wanda suke kamar madara don haske tace" ehhh haka naji jiya hajiya kaka na cewa. Bu'do 'kofah sukaji inda duka suka mai da hankali su ga mai shigowa. Hajiya kaka ne ta shigo inda cike da fara'a take bin 'yan jikokin nata da kallo,don tahhh kanta ta yaba da kyannasu.ita mace kenan inaga wanda akayi domun su. A hankali ta samu 'daya daga cikin super cushine na falon ta xauna,inda ta 'karema su Amrah kallo,wanda daga bisani tace" yau kunsan su umar farouq xasu dawo yanxu ma haka suna hanyar su ta dawowa,don haka kar wanda ta 'kara fitowa daga yau koda kuwa falo ne,xansa tsoro sosae,don banso su ganku sae ranan 'daurin aure...tana kaiwa nan ta mi'ke ha'di da barin 'dakin batare data ji na bakin su ba... Binta da kallo sukayi har tafita inda sukaji 'karar rufe 'kofar 'dakin. A hankali cike da turo baki Afral tace mawa Amrah" baby kinji fahhh abun da hajiya kaka tace!!! Kallon ta Amrah tayi ha'di da cewa"ehhh naji Afral. Afral ne tace"tabdijam tohhh ita wae inah ruwanta da mu ne,ace kusan wata biyu bamuga su ya Ammar ba,amma kuma ysnxun sun dawo tace"baxamu gansu ba! Haba don allah,ni dae wlh na takura a gidan hajiya kaka wlh. Shiru Amrah tayi batare da tace" mata komae ba,don a yanxu itahhh ba kyawan kowa take ba,irin na mom zaituna... A haka ba wanda yakuma cewa " uffunn inda Afral keta gunguni. 'Karan hayaniyan motoci da jiniyan sojoji ya tabbatar masu Amrah da dawowan su hamma umar 'din.inda A hankali batare da kowa yayi shawara da 'dan uwanshi ba suka nufahh windown dakin,don a saman benan hajiya kaka suke. Hamma umar ne yafara fitowa cike da takunshi na tsayayyen namiji haiba da kamala,duka sun 'kara bayyanan mai... Suman kannan nashi acike inda sajennan na fuskan shi yasha gyara don har sha'ki yakeyi...su Ammar ne da Afreed suka biyo bayan shi,inda ma'aikatan gidan ka aikin kwaso gaisuwan su,a haka batare da sunce masu wani abu ba,sukayo cikin falon gajiya kaka, don umar a 'kage yake duk ya'kosa yaga Amrahn sa,don ko acan yagasa sukuni,duk inxai kirata sae zuciyan shi tace"mae xaka kirata kayi mata,jama kae raini,don haushin Ammar yakeji yanda bini² yana aukin waya da Afral 'din. Kullum tunanin sa a kan Amrah yake,wanda tun su Afreed basa ganewa har suka gane.inda suke tsokanan shi,haka xakaga yana ha'de rai,dama kullum fuska a ha'de,ayita ha'de giran sama da 'kasa,tun bai xaman mai jiki ba har yazaman mae. Cike da murna hajiya kaka kemawa masu gidan nata barkansu da dawo... Inda cike da farin ciki suke amsa mata,'dakunan su suka nufah don su kintsa jikinsu.inda bayan 'yan awanni suka shirya ha'di da fitowa don tuni ankai masu abincin su,wanda sae da suka natsa sannan suka fito. Hajiya kaka suka gani xaune a falon ta na 'kasa inda take bama wasu daga cikin ma'aikatan gidan aikin da xasuyi mata.xama su umar sukayi inda Afreed yace" wai hajiya inah su Amrah ne? Mom tace suna n wurin ki! Kallon uku saura hajiya kaka tayimasu ha'di dacewa" afff ae dama nasan shiyasa kuka sauka a gidana,tohhh suna cikin 'dakina na sama,kuma bazaku gansu ba sae ranan 'daurin aure... Cike da mamaki umar da Ammar suka ha'da ido,inda suka ce hajiya kaman yahhh? Ko sannu da xuwa baxa suyi mana ba??? Hajiya ne tace"ehhh haka nake nufi,gomma ma ku tattara ku 'kara gaba,don nasan ba don allah kukaxo gidana ba. Tana fadin haka ta mi'ke ha'di da nufah 'dakin ta.wanda cikin hanxari Ammar yayi saman benen,a tunanin shi a bu'de 'kofan take.amma cikin rashin sa'a sai yajita a garma'ke...taski ya jahhh ha'di da dawowa ya sanarma su umar da suke xaune,don maganan hajiya ba 'karamun 6ata mai rai yayi ba. Nan Ammar yake sanar masu komae,wanda dariya Afreed yayi ha'di da cewa",kunga banu yau.ae hajiyan tasan halinku ne shiyasa. Saurin kallon shi umar yayi ha'di da cewa"kaman yahhh mai kake nufi? Dariya Afreed yayi ha'di da cewa" tasan ku da shegen son mata,musamman kai umar da shegen jaraba. Kallon shi umar yayi cike da 6acin rai yace" kai dallah karka kawo mana maganan banxa anan. Wato xanso??? Amrahn ne xanyi wani abu da itah? Dududu nawa take?? Dariya sosae Afreed yayi ha'di dacewa"kaman da gaske, dama wani ba kai ba.kallon shi Ammar yayi wanda sae a lokacin yace" tohhh 'kila in ankae mai itahhh ba'abun da xaiyi da itahh sae shangiyan da yasa bayi in yana bu'kata.... Dariya Afreed yayi ha'di da cewa"hmmm mutum yasha bear wlh asirin shi ya tonu. Kallon su umar bai yiba inda ya mi'ke ha'di da basu waje... Dariya duka sukasa inda Ammar yace"kofah yanxu ka bincika a bu'kace yake,don gomma kowa da shi ae,donmu namu ya fitohh sarari... Haka suka dinga shakiyan cinsu,inda a ranan haka suka dinga damun hajiya da magiya, amma samm ta'ki barinsu ganin su Amrahn. Ganin haka yasa Ammar da Afreed tattara yanasu² ha'di da barin gidan,suka nufi gidan su daddy. Inda umar yakasa binsu don shi bai da sukuni kwata².burin shi kawae yaga Amrah n shi,shi ne ka'dai hankalinsa zai kwanta...a haka sae da ya kwana uku a gidan amma wul'kawan Amrah bai gani balle maganan ta. Inda wata rana yana xaune sai ga hajiya kaka ta sauko daga saman,bin ta yayi da kallo ha'di da keys din dake hannun ta,har tashige dakin ta,da alama bacci xatayi. 'Karamun tsaki yajahhh wanda a ranshi yace"wae ace yau biki saura kwana 3 amma an hanaka sa'kat da matanka.wannan wani irin bala'i ne? A ranshi ne yace" ae inkin san wata bakisan wata ba hajiya, bari ki gani. Mi'kewa yayi ha'di da bun bayan hajiya kaka inda tun daga bakin 'kofah yakejin munsharinta...a hankali kuma cike da san'da ya nufeta,inda yaga keys 'din ya nufahh ha'di da dauka ya fitoohhh... Cike da axama ya haura sama ha'di da fara gorgoda keys 'din,wanda cikin sa'a ya bu'de kofan... Shiga falon yayi ha'di da rufewa da key,nan yakuma nufan bedroom din ta,inda su Amrah ke xaune suna firahhh,sallaman shi yasa cike da mamaki suka kalleshi,inda Afral da gudu ta nufeshi inda yaware mata hannu ta fa'da jikin shi...nan ya mai da kallonshi ga Amrah wanda ta cigaba da kallonsu,murmushi yayi mata wanda ya bayyana wushiryan shi,ha'di da fito da kwarjinin shi,alama yayi mata da taxo,wanda a hankali ta mi'ke ha'di da 'karasowa gareshi,tsayawa tayi batare da tayi hugging 'din shi ba,cike da mamaki yake kallonta don yasa dah bahaka take mai ba,don har fa'da mayake mata akan hakan. Murmushi yakumayi mata ha'di da jawota gare shi.a hankali ta yayi hugging 'din ta,inda Afral da sauri ta bar 'dakin don a xuciyanta cewa take" hmm masoyan asali,bari na barku yahh umar kabama flawan ka ruwa yanda yaka mata. 'Kara manna ta da jikin shi yayi, inda yake sha'kan wani irin 'kamshin jikin ta,wanda lokaci guda yafara sakar mae da kasalahhh... Niko maman teddy zarah ido nake ina addu'an allah ya kawo hajiya kaka,gudun kar ayi aika²...😆😜 Tun yana sauke numfashi a hankali yakoma saukarwa da sauri da sauri,inda lokaci guda yafara bin Amrah da kisss...ganin haka cikin 'dan ru'du Amrah tafara 'ko'karin raba jikinta dana hamman nata. Wani ri'ko yayi mata wanda motsi kwakwkwara ta kasa yi.cigaba da kissing 'din ta yake,inda cikin rawar murya ta haucewa"hamma don allh kabari,nine fahh,ganin idon shi arufe da alama ma bajin ta ya cika ba yasata fara saka mai kuka... Bugun 'kofan hajiya kaka ne ya dawo dashi hayyacin shi,inda take ta xage².itakuma Afral dake falo take mai da mata da mgn cike da tsiwa na kaka da jikahhh.... A hankali ya saketa inda da sauri tafara goge hawayen kan fuskan ta,hankchief ya ciro da ga aljihun shi yafara gige mata hawayen,dai² Afral na shigowa,batare da damuwan ganin su haka ba tace" yahh umar hajiya kaka fahhh. Kallonta yayi ha'di da bata keys jeki vu'de mata. Kar'ba tayi ha'di da nufan 'kofahhh. A hankali ya sunkuyo dai² kunnen ta yace" my Amrah kina bu'katan wani abu ne,don yau xan tafi gidan daddy, tun da hajiya ta hanani ganin ki.a hankali ta bu'de idon ta ha'di da waresu akan fuskan shi,kwarjininsa ne hadi da kunyanshi ya saukan mata,don haka da sauri ta sun kuyar da kai 'kasa,don takasa ha'da ido dashi. Murmushi yayi mata sannan yace"kin ganki kuwa Amrahn hamma? Kin 'kara kyau sosae kum... Rufemun baki munafiki,maxa fita kabani waje,kar in 'kara ganin ka anan,na fa'da maka. Dariya umar yayi wanda ya'kara mawa fuskan shi kyau da kwarjini sannan yace"kwantar da hankali n ki hajiya kaka, ae yau xan bar maki gidan,tunda naga Amrah ae shikenan basai kin koreni ba. Tsaki hajiya kaka tayi" ha'di da Amsan mukulin hannun Afral tana mai 'Kara jan tsaki... Haka umar ya bar 'dakin fuskan shi 'dauke da murmushi, don yau zuciyan shi wani sanyi take mai,tunda yaga Amrahn nasa... Haka hajiya kaka ta raka shi har 'kasa tana bala'i hadi da cewa"zai kawo mata rashin kunyahhh,a haka xa'a kawo mata wankan... Gaskiya Comment 'din ku na 'kasa,don haka mu 'ko'karta muringa yi plzzz,yanda najii Comment 'dinku haka xan rin'ka tayping... #share and Comment. Maman teddy ce... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: Typing... MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION... *'YAR WAYE???* story and written by: Ayshatou maman teddy. Episode 46 - 47 _________________________________ Haka dai su Amrah suka bie hajiya kaka da ido har ta fita... Xama Afral tayi ha'di da kallon Amrah, wanda ta fa'da duniyan tunanin abun da hamman nata yayi mata.a ranta ko cewa tayi " gskiya hamma na ya chanja,ko dae ya manta ni ce Amrahn sa. Dafata Afral tayi ha'di da cewa"hmm masoya kenan,ana nan ana tunanin ya umar ko? Kar kidamu kwana nawa ne yarage a kaiki,ku huta da fitinan hajiya kaka... Kinga kwaci soyayyan ku har ku gaji... Duka Amrah ta kaimata wanda Afral tayi saurin kaucewa tana mata dariya... Hajiya kaka kuwa da saukanta,ta yada zango a falon ta ha'di da cigaba da mawa umar fa'da,wanda kallonta bai yiba,ya wuce 'dakin shi ha'di da shirye² n nufan gidan daddy,don tun dayaga Amrah komae na shi taji ya natsu sosae... Hajiya kaka ne tabi shi da ido,ganin ya fitoh da alama barin gidan xaiyi da gaske. Bu'dan bakinta cewa"tayi afff ae dama nasani,tohh tun da kwanyan ka ya fa'da,kar ka kara dawo mun gida. Murmushi yayi batare da ya cemata komai ba,ya fice ya barmata gidan. Haka taketa masifah wanda a ranta tace" sae ta ha'du da su Amrahn da har suka tsaya suka saurareshi... Tun ana sauran kwana biyu su teemah suka xohhh gidan hajiya kaka, inda suke ta ro'kon ta akan ta barsu suyi event din da suka shirya yi, amma samm haj kaka ta'ki amin cewa masu.haka suka ha'kura wanda sae ana gobe daurin aure ta amince akan suyi priders shower. Akan suyi a cikin gidan,inda suka nufi garden na gidan...'kawayen su da yawa sun halirta wannan brider showern,inda su Ammar basu san anyi,don da sae sun xohhh koda kaka xata tsine masu ne. Anci ansha,kuma anyi rawa,inda Amrah tayi rawa iyahh rawa,don kowa a wurin dan kallo ya xama mata...don itah kanta Afral bawani rawa takeyi ba,batta dae da iyahh soyayya, dakuma ba so mahimmanci...amma rawa takan taka,amma bawata gwana ce ba. Basu tashi ba sae wuraren magriba,inda hajiya kaka, tafara yohhh masu kirahhh,don haka duka suka tattara sukayi part din hajiya kaka. Daran ranan samm basuyi macci ba,inda suke firansu tsawon dare,har kusan asuba,sannan suka kwanta... A rananr Asabar ce,wanda yake shekara ta dubu biyu da Ashirin,inda dubbab mutane,manyan gommnati,'yan kasuwa,'yan siya duka suka shaida 'daurin auren Umar farouq Abdullah shida Amrah muh'd,sai kuma Afreed tare da Ammarahh salis,tareda Ammar aka daura da Afral. Duban mutane sun shaida kuma sunyi masu fatan xama lafiya. Wanda hajiya kaka samm ta hana 'yan jikokin nata sunufi gidan iyayen nasu,inda tace"sae dai suje gidan iyayen nasu in xa'akaesu gidan maxajennasu... Inda su abba suka ware masu wani tan'kamemen estate,dukansu,don tare xasu xauna a estate 'dayah... Sunan estate daya ne,amma tafiyan da xakayi kafin kaje na wani estate din sai ka axa kabar gidan ne gaba 'daya saboda nisahn su... Haka kowanne a ka cika mata daki da kayahhh.don gaba daya kayan da aka xuba masu bana 'kasan bane.kuma komae iri 'daya akayi masu.su ukun,don ko da baban Ammarah yace" xai mata kayan daki,wani gidan Afreed aka warw masu na partcout inda yake aeki acan.wanda gidane ya shiryu wanda da kaganshi kace aljannan duniya ne...don abbah yayi ma Ammarah kaya nagani na fa'da..niko nace tohhhh 'yar daya tilloooo.. Daddy ne da kansu suka kayi mawa su Ammarah komae iri daya na estate din.don ko su Ammarah basu sani ba samm. Umar farouq na hago cikin dumbin mutane yana ratsawa da kyar,saboda yawansu. Sanye yake cikin fararen shadda,wanda akai mae babban riga,mai adon dark blue disign.hulan kansa blue,kwarjinin sa,kamalansa duka sun bayyana, inda wurin gabadaya jami'an tsaro sun cika shi,sojoji kuwa ba"a magana.don tuni nigeria ta dauka en jarida,masu aikin gidan tv.kowa nason dauka don ya watsahhh...kafin a wanni tuni daurin aurensu ya xagaya koinah,na nijeria,inda har da 'kasashen waje.don 'kawayen Afral sae kira suka suna tayata murna. Gidan tv.kuwa ba'abun da suka yadawa inba cewa suke the cople of the year.. Haka xakaji ana kwadawa. Bayan umar farouq yasamu ya fitohh cikin dunbin jama'an ne,yana waya... Nan yaji sunan ta ya daki dodon kunnen shi... "Honeyyyy farouq!!!.... Cikin sauri ya juyo don baxaa ta6a mantawa da mufida ba. Kallon kallo aka hauyi, wanda tuni hawaye yagama wanke fuskan mufeedah...cikin kuka ta fara cewa" da gaske ne farouq kayi aure? Da gaske ne kaman ta dani,duk soyayyan da mukayi!!! Inahh alkawarin mu??? Kasa mata mgn yayi illah fara tunanin magan ganun mufidahn. Dai² Afreed da Ammar na isowa wajen su,wanda dukansu shigan su iri daya sukayi. Kallon feedo Afreed yayi cike da tsanan ta,yayi mata kallom banza ha'di da jan hannun umar farouq, don duk wani hali da farouq ya shiga mufeeda ce sillah...har shan giyan da yakeyi,duk sanadin mufeedan ne.cike da 6acin rai Afreed yaja hannun shi ha'di da cewa"kaxohhh mutafi,wanda motan dake gabansu ta hauyi masu hornnn,don duk abokansu ne acikin moton. Kuka mufeeda tasa ha'di da xube gwuwowinta kasa,ta fara cewa" plz my farouq kar ka barni don allah, na daina komae farouq, na yarda xan bika,xan aureka horneey but just come back dont live me aside plzzz.... Xame hannun shi umar yayi wanda yake cikin na Afreed, a hankali ya duka har kasa inda Feedo take, nan ya fara cewa,na cika burina na farko,don haka xancika na biyu da yardan allah. Yana kaiwa nan ya mike ha'di nufan motansu,suka bata iskahhh,wanda nan Feedo ta kara fashewa da wani irin mahaukacin kuka,da sauri lubnah da la6e can nesah ta 'karako hadi da kama feedo, nan tafara cewa' na rasa shi lubnah,narasa farouq, a hankali lubnah tace"tohh kiyi ha'kuri ki tsaya xamu san abun yi. Kuka takuma sawa,inda ta cigaba da cewa"i can't lubnah, i can't accept this....farouq " haka feedo take kuka take 'karawa,shi yace "xai aureni innah daena komai,but whyy he do dat to me.whyyy!!!".... A haka dae da kyar lubnah tasamu tasa mufada a mota ha'di da figan motan suka bar wurin. A moto kuwa banda hararan umar ba'abun da su Ammar sukeyi,don wani haushin shi,Afreed yakeji.wanda lokaci daya ya fara tausaya ma er anwanna shi,don yasan wacece mufeeda, yasan irin son da take ma farouq, wanda da wuya ta iyahhh kyaleta... A haka dae har suka isahhh wani hotel, inda xasuyi nasu waliman anan. Bangaren kuwa su Afral da basu san mai akeyi ba, banda harkokin su ba abun da sukeyi.wanda sunyi matukar kyau sose... Don a lokacin shirin nufan gidan su daddy ake masu,wanda daga can xasu wuce dinnern da xasuyi.... More typing More Comment... Pls Manage with dis,banda chaji ne.. Maman teddy ce [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: Typing... MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION... 'YAR WAYE??? Pure love and symphaty story📒📚 Story and written by: maman teddy... Dedicate to you fateey Ooo and Ayshart pinky... Wannan labarin 'kir'kirarrene,ba fasahan wani ko wata acikin ta, kuma banyi don cin zarafin wani ko wata,sae dan in fa'dakar,inkuma nisha'dantar da dukkan masoyana a duk inda suke a fa'din duniya...maman teddyn ku ce... Episode 48 - 49 _______________________________ Hajiya kaka tayi masu fa'da akan su biee maxajen su lafiya, yi nayi bari...na bari. Inda da ganan aka nufe dasu gidan iyayennasu,wanda sai alokacin suka fara kukan rabuwa da iyayen nasu,don dahhh gani suke kamar wasane abun. Sae da su daddy keyi masu nasiha mai ratsa zuciyah.kuka sosai sukeyi,inda a haka aka nufe da su wurin su momy...wanda nan ma duk 'daya ne.don sun masu nasiha sosae,musamman ummu maryam. Wanda har da fa'da sai da tayi masu,akan biyayya ga maxajenna su... Afral aka fara tafiya da itahhh gidan mijinta Ammar,inda tayi kuka har ta gaji,don gani take kamar ta bar su umman kenan,baxasu 'kara ha'duwa ba. Momy zaituna kuwa samm tace" baxa'ayi wani dinnner ba,don anan ake xubar da daraja da ladan auren tun ba'akai ko'inah ba...don haka tuni 'kawayen su,suka watse tun magriba,don sun san ba dinner,inda wasu ke ta gulmace².a cewan su duk wannan dukiyan da aka kashe ace" baxa'ayi dinner ba,gsky lamari bae da'di ba.haka dae suke ta surutan su. Xaune Amrah kusah da mom zaituna, inda take ta mata fa'da ha'di da nasiha mai ratsa zuciya.kuka sosae Amrahhh keyi,inda mom ke rugngume da itahhh,don itahh kanta, sai da ta share hawaye,saboda tausayin Amrahhn,wanda yau rana 'daya kuma lokaci 'daya xasu rabu da juna... Dai² hajiya sa'ade na shigowa,wanda take 'kanwa ce wurin mom Rayhana, kama hannun Amrah tayi ha"di da cewa" tohhh hajiya zaituna xamu wuce. Murmushi mom tayi ha'di da cewa"tohhh allah ya kiyaye,ya kaiku lafiya hajiya sa'a. Ganin hajiya sa'a takama hannun Amrah,yasa Amrah 'kara rushewa da kuka,ha'di da ri'ko mom zaituna, haka hajiya sa'a take ta 'ko'karin rabata da mom zaituna, amma takasa.dai² Ammar na shigowa falon.ganin halin da Amrahn keciki ne, yasa Ammar saurin 'karasowa ha'di da 6an6areta daga jikinta,kuka take sosae,inda shi da kanshi ya sata a mota,ha'di da nufa gidan nata. Shi da kanshi ya kaita har 'dakin ta,ha'di da 'kara kwantar mata da hsnkali.har yasamu tayi shiru,wanda ahaka har en ganin 'daki suka gama tafiya.inda hajiya sa'a da Ammar suka tashi don yima Amrah sallama. Nan ta 'kara samasu kuka,inda a haka dai suna ta lallashinta suka tafi suka barta,daga itahh sae halinta... Kuka take sosai wanda kan daga bisani ta.mi'ke ha'di da nufan toilet ta dauro alwala... Bayan ta fitohhh ne ta hau debe² n inda xataga sallayah.amma bata gani ba,don haka tasa hijabbb ha'di da ne fan gaban gadon ta,wanda sai da ta tsaya tagama binshi da kallo.don shi kanshi bed 'din abun kallo ne. Center carpet 'din gaban gadon ta,ta tsaya ha'di da fara sallah akai. Bayan tagama ne tafara addu'a ha'di da 'daga hannun ta sama tana ro'kon allah,ya basu xaman lafiya... Dai² umar farouq na shigowa cikin shigar shi ta alfarma,da kaga fuskan shi xaka fahimci yana cikin farin ciki matu'ka... 'Karakowa yayi ha'di da xama kan bed side drower,wanda yakafe Amrah da ido,a ranshi kuwa yana mai godiya ga allah daya mallaka mae Amrahn a yau... Mi'kewa yayi ha'di da nufan toilet 'dauro alwala yayi, hadi da fitowa,dai² tana tashi daga kan sallaya. Saurin nufota yayi ha,di da sakar mata murmushi. Amrahh na yau ina cikin farin ciki da alllah ya mallakamin ke ayau,inahhh godiya ga allah da ya banike,a matsayin mata...matsowa daff da itahh yayi,inda ahankali ya 'dago kanta wanda ta sauke shi 'kasa.don yana maganan ne idon ta na cikowa da kwallah,wanda bashiri yafara xubo mata... A hankali yafara goge mata ha'di da cewa'sorry Amrahn hamma farouq, mom ne koh??? Daga kai tayi ha'di da bu'de baki da kyar tace"ehhh hamma,kamay dani wurin mom 'dina don allah...nan takuma sa kuka wanda hawaye kaman anbude fanfo...sharrr"sharrrr... Ganin hawayen nata na xuba ba 'ka'k'kautawa yasa shi,rungumo ta ha'di da ka bakinshi kan fuskan ta,wanda a hankali cike da gwanewa yafa lashe mata hawayen kan fuskan nata.yana bin ta da kiss,wanda har ya xohh wurin bakin ta,nan take ya kama bskin nata,hadi da fara tsotsa kaman wanda yasamu alawah... Ganin irin sabon salon da umar keyi mata,wanda bata ta6a ganin yayi mata ba,yasata fara 'ko'karin 'kwace bakin ta daga nashi...don wani yarrr takeji tun daga saman tsakiyan kanta har 'kasan 'kafafunta...shiko umar da bae san tanayi ba,don hajiya kaka ta yi aiki sosae akan jikokin nata,don umar tuni yafara fita hayyacin shi.kukan da Amrah tasa ne ya dawo dashi hayyacin shi. Wanda Ahankali ya yi saurin rabata da jikin shi,inda ya fara cewa ni nekohhh? Sorry baxan sake ba,but yanxu ya kamata mu dauro alwala ha'di da yin sallah,don mugode mawa allah da ya nuna mana wannan rana... Tsayawa tayi batare da tace" komai ba, ganin haka yasa umar kama hannu n ta,ha'di da nufan privacy da itahhh,sai da suka shiga ne,tasamu damar cewa"hamma nayi sallah fah. Kallonta yayi ha'di da sakar mata murmushi, sannan yace"a'a wannan nafilah xamuyi ae. Bata kuma cemai komai ba,har suka fitohh toilet din,inda ya shimfida masu sallayah,suka fara sallahn.bayan sun gama ne,umar ya dorahh hannun shi akan Amrahhh hadi dayin addu'oin xaman lafiya ta har karshen rayuwan su... Bayannan yayi mata tamboyoyi akan addinin ta,wanda duka ta bashi amsa,ba gargada... Murmushi yayi don dama yasan rainon nashi ne ae.wanda a hankali ya ja hannun ta suka nufi dirning area. Bin dirning din tayi da kallo,yanda ya cika shi da kayan ciye² ... A hankali ya xaunar da itahh kan daya daga cikin kujerun dirning din. Inda yafara serving din ta.wu'ka ya dauka da fork,inda ya ajiye mata shawarma,wanda taji kayan ha'di.don kaji sae dayasa akayi mata hadi iri² .shawarma,fizzahh,peppe chicken,da sauransu...don yasan Amrah badai san shawarma ba. Shiru tayi ha'di da bin shawarman da kallo.don yau kwata² batajin cin komae,hasali ma yau duk batajin da'di sammm. Ganin takasa ci ne,yasa shi da kanshi fara bata a baki,tun tana kauda kai har tafara sakin jiki tana ci.sae da ya tabbatar da ta koshi ne, sannan ya bata lemu tasha... Tana gama sha ya dauketa chakkk xuwa baedroom,wanda bai sauketa ba,sai akan bed... A hankali ya mi'ke hadi da fito mata da kayan bacci. Bin shi da kallo tayi,inda dai² yana juyowa.ga sleeping dress nan kisa,barina fita na dawo. Yana kaiwa nan ya fitahh ha'di da nufahn dakin shi.wanda sai da nace'aljannan duniyah,don 'dakin Amrahh bakomae bane akan na hamma umar...wanda komai na dakin fari ne da sky blue... Nufan privacy yayi ha'di da 'dauro wanka.wanda yasa kananun kaya,rigan jikin shi mae kaman siglet da gajeren wandooon shi boxxer.... Tirare ya feshe jikin shi dashi,don dama umar badai son shi ba. Bayan yagama komae ne ya mi'ke ha'di da nufohhh bedroom din Amrahn. Itako Amrah tun da yabarta a nan wurin,motsi ta kasayi,don gaba daya tsoro yagama shiganta ayanxu...tunani iri² take yi,wanda take kara tunano maganganun hajiya kaka... A haka yashigo ya sameta,kwancei inda ya barta.kallon ta yayi hadi da cewa" Amrah bakisa kayan ba??? Kasa mae mgn tayi illahh 'kara juya kai gyefe... Kallonta ya tsaya yi,wanda a hankali ya nufi kayan ha'di da dauka ya nufota da shi. Xama yayi ha'di da dago ta.wanda a hankali ya fara 'ka'korin rabata da kayahn jikin ta.saurin mikewa tayi ha'di da cewa"hamm....rufe bakin ta yayi ta hanyar gade bakinsu wuri guda. Don haka nan Amrah takasa yin komai,illahhh mutsu² don ta kwace bakinta,amma takasa,shikuwa dako ajkin shi,nan yaci nasaran rabata da kayan jikin ta,wanda lokaci guda ta wani sanyaytan kamshi ya halirceshi,haba nan yayi wurgi da kayan baccin,hadi da fara sarrafah ta yanda yaka mata.kuma Amrah tasa sosae jin ta a duniyan da bata ta6a sani ba. Ihu take mai harda cixo,amna sam bai san tanayi ba. Binta yake tako inah da sumbata,hadi da lasahhh,wanda da yaxoh kan dukiyan fukanin ta,tuni ya fita hayyacin shi,kamasu yake yana wani irin mugun tsotsan su,da sauri da sauri....wanda a take yafara mata sumbatu...kuka take sosae inda tafara cewa"hamma ni cefahhh Amrahn ka,wacce ka raina da hannunka,ka tsinceni ka taimakeni,don allah kayi hakuri wlh bana so... Duk magan ganun ta,bawanda ya shiga kunnensa illah nice"fahhh ka cinta... Saurin janye jikin shi yayi daga nata yana mai tunano komae,mikewa yayi ha'di da nufan super cushine wanda ke pacing din su.xamahh yayi ha'di da dafe kansahhh tswon mintoci... Ganin haka yasa Amrah saurin jan abun rufahh hadi da rufe jikin ta dashi. Fiye da awanni Umar farouq na dafe da kanshi,yana tunanin ya xaiyi kenan in yasamu Amrahh ba cikakkiyan mace ba,don yasan dama tuni su Alh.tanimu sun lalata ta.xai iyahhh jurewa kuwah??? A haka yake ta tunani,wanda Amrah ganin awa da awanni umar bai kuma yimata komai ba,tuni bacci ya dauketa... A hankali ya mi' ke cike da dacin rai,umar ya nufi kan gadon hadi da jawo Amrahhh jikin shi,ko bacci xai dauke shi,amma samm ya gaxa baccin. Don dama shi bai iyahh kwana da mace bai bukace ta ba.kallonta yayi inda take sauke numfashin ta a hankali,wanda hankalinta kwance... Jin yanda bananan nasa ke 'dagowa da karfi da karfi yasashi,fara rintse idooo,wanda lokaci guda ya chanja launi xuwa jahhh. Nishi yafara fitarwa da karfi da karfi,inda bada sanin shi ba yafara kankane Amrahhh hadi da mata hot kissing, Amrah ne cikin bacci taji ana kissing din ta,nan da sauri ta bude ido.hadi da kokarin janye jikin ta. Amma inahhh tuni hamma Umar yayi nisah bayajin kirah. Kuka take sosai inda ganin kukan da takeyi babu imani yace" a zuciyan shi,wasuma sun rigani shiga,tohh mae ya na kuka...don haka batare da yaraga mata ba,ya luma ta ciki.wanda cike da a xaba Amrah tasaka wani irin mahaukacin ihuuuu...wanda ni kaina maman teddy sai da na tausaya mata. Shiko hamma umar cike da rudu yace"dama vj ce... Yayi kokarin sassauta mata amma yakasa sammm...saboda duniyan dadin daya shiga,wanda bai ta6a shigan ta ba. Sosae yake sucking.inda duk inyayi sae Amrah tajanye numfashin ta,sannan xata saki da kyar...shikuwa hamma umar ba imani yake latsa koinahhh,hadi da kara shigar da bananab sa ciki sosae,yana sawa yafitowa da itahhhh...tun Amrahh na kuka har hawayen ya kaurace mawa fuskan ta.sai da juya kai da take don azaba yahanata kukan ma.wani cafka da umar yayi ma nononta hadi da jansu da karfi yasa abakinsa yana tsotsahhhn su,inda ya luma mata bananan sa ciki sosae...nan take Amrahhhh tasa wani karahhh ha'di da 'dauke wutahh... Ba tare da umar yasan Amrahhh ta dauke numfashi ba,ya cigaba da aikin sa,wanda a haka ta farfado don wuyahhh ta kumacidda wani karin wayan, wanda sae da takuma sumewa... Sai da akafara kiran sallan asuba sannan umar ya saurara mata,inda a hankali komai ya lafa mai,budan bakin shi yayi ha'di da cewa" Amrah hammma.... Sai da ya maimata kusan sau uku,amma bata bashi amsa bahhh..bai fahimci komae ba,don hannu yakai xai ta6ata,sai ya sauka aka nononta,wanda duk sun kumbura saboda axaba,da jansu da yadinga yi.nan take ya kuma rufe ido,ha'di da cigaba da wasa da su.inda nan take yakuma cigaba da aikin sa...kai..kai...kaiii...ni kaina sai da nayi mawa Amrahhh hawaye😭😭😭😭😭 Don ta wahala a wannan daren,daren da baxata ta6a man tashi ba. Sae da yakuma samun relief ne sannan ya dago hadi da fara bata hakuri... Amrah"hamman ki ne ko??? Ki yafe ma hamma kinji, baxai karaba..jin shirun Amrahhn ne yasa shi saurun kai hannu shi kan fuskanta.nan yaji ba alaman numfashiii.... Cike da rudu ya mike hadi da jawota jikin shi. Hura mata iskahh ya hauyi amma samm numfashin ta yagaxa dawowa jikin ta. Nufan firdge yayi ha'di da dauko ruwan roba.nan a hankali yasamu wani farin kyalle inda yadan yayyafa ruwan a jikin kyallen ha'di da fara goga mata,wanda cikin en mintoci tajawo nimfashin da kyar.... Cike da farin ciki,ya jawota ha'di da fara lallashin ta,don shi samm ya dauka ba VJ bace...shiyasa ya shigeta da 'karfi haka. A hankali komae yafara dawo mata,sakamakom axaban da ya xiyarci kafadmfun ta.kuka tasa ha'di dacewa"wayyyoooo hammmanahhhh....muguuuu ne wlh!!! Wayyoo ka kaini wajen mom din na,wayooo mom zai kashe ni. Ganin irin ihun da takeyi mai,kuma gashi gari yafara haske,don yasan yanxu ma'aikatan gidan sun fara tashi yanxu... A hankali ya kai bakin shi nata,wanda yaci nasarar rufewan bakin na ta... Bayan tayi shiru ne ya kalleta cike da fuskan nadama yafara cewa"...... More typing.... More Comment. Plz Comment din ku na kasa fahhh,mu kokarta muringa yi... Taku har kullum mai son ku kuma mai kaunarku maman teddy.....Ayshatou ( Ashmar...). Ina jiyo sakonnin ku gareni inahhh godiya da gaisuwan ku.... [12/29, 9:56 AM] mmn tedy: ,Typing... MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION. *'YAR WAYE???* Story and written by: maman teddy... Episode 52 - 53 ________________________________ Haka ta dinga ihun ta,amma sam bai saurareta ba.sae da dun kansa yasamu relief sannan yasan aika²n da yayi mata...lallashinta ya farayi wanda sam Afral bata san ma yanayi ba.kukan ta kawai take shahhh... Ganin haka yasa Ammar sun gumanta ha'di da nufahhhn privacy da itah.anan ya ha'da mata ruwan xafi,inda A hankali yafara wanko cikin ramin sosai da ruwan 'dumin,wanda hakan yasa ma Afral sassaucin axaban da take ciki sosain gaske. Bayan yagama mata ne shima yayi nashi ha'di da 'daukota sukayo wajen bedroom din nata. A wannan rana Afral tasha tarairaya da nuna mata so a gurin yayan nata.don ayau jin Afral 'din yake cikin zuciya shi sosan gaske.don haka a ranan har gajiya tayi da kalalan soyayyan da Ammar din ke nuna mata,don har mamaki takeyi. Ban garen Afreed kuwa komai sai dai muce masha'allah.don bai wahalar da Ammarah ba,cox yasan ita din vjn ce...don haka ya bita a hankali...don bae bata wahala ba samm,sai dai abunka da budurwar mace koya yane sai taji wannan wahalar... Tohhh sai dai muce allah yabasu xama lafiya,yakuma kauda kan ma'kiya akansu baki 'daya. Umar kuwa tun daga wannan rana bai 'kara kusan tan Amrah ba,duda yana bu'katan hakan,amma kullum daurewa yakeyi, saboda yafison Amrahn tasaki jiki da shi sosai tukun,kuma ta'dan warware jikinta, da kuma ciwon da yajin mata don ya'karata sosai...wanda a haka yau har kusan kwanan su uku kenan,kullum sai hajiya kaka ta aiko masu da magunguna,da tsumi da sauran abubuwa na mata. Xaune take a jikin hamman nata,inda yake danna laptop dake kan dan madai daicin Center table, hannun shi daya yana operating din laptop din,daya kuma yana wasa da gashin kan Amrahn, wanda kullum cikin gyara yake da fitar da kamshi mai dadi da sanyaya xuciya da nisha'di... Mikewa tayi ha'di da cewa"yauwa hamma na kace xaka kaini wurin momy yaushe ne tohhh? Baibata amsa ba,sai da ya rufe laptop din, sannan ya kuma jawota jikin shi ha'di da cemata" ae bamu da da'de da rabuwa da su momy ba,yau fahhh kwana biyar kenan. Saurin cewa tayi tohhh nidai hamma inahh son ganin mom gaskiya. Ni dai ka kaini. Shiru yayi yana mae tunanin wani abu,kan yayi mata murmushi hadi dacewa" "tohhh shikenan xan kai ki wurin su momy amma da shara'di daya!!! Cike da 'doki tace" mae ye sharadin hammana,zanyi koma meya. Wani murmushi n yayi ha'di da cixahh lips din shi na 'kasa sannan yace "ok tohhh sai kin yarda yau in kusan ceki...in bakiyar da munyi kwanciyar aure ba tohhh baxan yarda muje gidan su momy ba. Shiru tayi wanda lokaci daya ta tuno da komai da ba'kar wahalar da tasha a wurin hamman nata,nan take idon ta ya cika da kwallahhh.kallon shi tayi ha'di da cewa" a'ahhh nidae bana so hamma...kabarshi kawai. Tana fadin haka ta mike ha'di da nufan kitchen. Bin ta hamma umar yayi da kallo ha'di da rufe idon shi,a xuciyan shi kuwa cewa" yake ya xaiyi yau Amrahn ta amsa uxurin nashi,ta amince da shi a yau din.a hankali wata zuciyan nashi tace' No baxan mata dole ba.amma nasan abuyi ae. Nufahhn kitchen yayi inda ya hangota tana yankan carrot. A hankali kuma murya a sanyaye yace"my sweat popcorn ina kika ajiyemun wannan lemun. Waigowa tayi ha'di da sakarmae murmushi kaman ba komae a tsakanin su tace"ae yana cikin fridge na wurin dirning... A maimakon ya tafi sae ya tsaya yana kallonta,wanda itahh dagama maganan ta,tajuya ha'di da cigaba da yankan ta.har ta manta da mutum a bayanta,sai kawai ji tayi anyi hugging din ta,ta baya yana magana cike da muryan tausayawa ko xata ji tausayin shi ta amince...kissing dinta ya hauyi,inda tafara tureshi. Don saboda tsaban kiss da takesha nashi,yanxu har labbanta xafi suke mata sosae. Ganin kuwa hakan yasa shi ha'de bakin nasu wuri daya,yana shan bakin nata kaman yasamu sweat... Ganin lamarin nashi nashirin yin nisa yasata fasa mae kuka ha'di da kwace bakin ta tana cewa"wayyo hamma farouq kasani nayan ke da wu'ka.wayyyooo... Saurin sakin ta yayi ha'di da jawo hannun da tace"ta yanken... Nan tayi saurin jahhh baya tana dariya,don bawani yankan hannun da tayi,so kawai take ya sakin mata bakin. Ganin hakan yasa shi biyota,nan tayi cikin dan karamun store din kitchen din,wanda kafin ya karako tayi saurin rufe kofahn ha'di dasaka mae key... Dariya yayi hadi dacewa"ok ae xaki fitohhh,bari naje na dau lemu nahhh,xan kamaki a hannu ae... Dariyahh itahh ma takeyi sosai,don hamman nata yau yabata dariya sosai. Bayan ta dan lafa da dryn ne a xuciyan ta tafara tunanin tohhh mai kuma hamman nata zaiyi da lemun tsami ohooo.kullum yana cikin shan lemun tsami...a sarari kuma tace" abu ko da'di babu.allah dai ya kyauta.... Haka cikin dare ma yake ta fama da Amrahn amma sam ta'ki bashi ha'din kai.inda shikuma yace"baxai mata dole ba.haka yayi ta nu'kur'kusu cikin dare wanda Amrah batasan ma yanayi ba. Kusan kwana uku hamma na godo da itahh amma samm taki,don haka yanxu mahh suke 'yar tsami dashi,don bawani fira ne suke ba,ya chanja mata sosai. Duda Amrah ta gane dalilin shan kamshin da hamma nata keyi,kuma tana damuwa,don wata ran har yanke shawaran biyan mai bukatan take,amma in ta tuno da axabar da tasha sai takoma daki tayita kuka. Don hamman yanxu ma yadaina kwana a bedroom din ta, a cewan shi,baxai iyahh ganin ta,hankalin shi yakasa kwanciya ba,kuma itahh batausaya mae xatayi ba.don haka yake kwana a nashi dakin. Wani yammaci ne hamma na shirin dawowa gida,sae yaga hango a babban aminin shi a wani islamic chemist...parking yayi hadi da nufan chemist din.nan lukman suka shiga ba'an su ta abokai ha'di da tsokanan Umar da ango...ango.... Bayan sun gaisa ne Umar ya ga lukman nasayan wasu magun guna.wanda Umar din bai tambayeshi amfanin su ba. da kanshi lukman yafara cewa "hmmm mutumin kaganni ina sayan wannan kayan ko? Murmushi Umar yayi hadi da cewa" ai kuwa. Nan lukman yafara cewa " hamm tohh wlh kasanni fitinanne,bana samun yanda nakeso da matan nawa,bamai yawan bukata bace,shiyasa nakesiyan mata wannan magun gunan,don intasha wlh duk fitina na,sae in samu gamsuwa amma itahhh bata samu ba... Dariya umar yayi ha'di da tsokanan sa,sannan sukayi sallama. Bayan wasu kwanaki ne fitina ya ishe umar don haka nan take ya tuno da maganan lukman din.wanda cikin yammacin ya nufahh chemist din hadi da suyoo magungunan,don har da ma'karin wasu,don acewan shi,bai ta6a ganin mace mara son bukata irin Amrahn ba. Kayan drinks ya suyo mata, wanda harda youhgurt aciki,don yasan Amrahn intafara shan yohgurt sai ta shanye ta batasan tasha ba..tun a motahh ya xuba mata maganin a wannan yoghurt din. Inda cike da farin ciki yayo gida...kaman yanda yasan xai ganta ya cidda ta,don sanye take cikin kayan bacci wanda da alama shitake jirahhh tayi mae sai da safe... Nufahn shi tayi ha'di da hugging din shi,hamma sannu da dawowa. Murmushi Umar yayi ha'di da cewa"Amrah har xaki kwanta? Ehhh hamma... Tace" hadi da raba jikinta da nashi. Murmushi Umar yayi sannan yace"ok tohhh ga yohgurt na siyo maki,inkin shiga dakin kyasha,ko kuma sae xuwa da safe sai ki sha ko? Cike da dokin ta,da murna tace" a'a hamma na,yanxu inna shiga xansha,kasanni da son yohgurt fahh. Dariyan farin ciki yayi ha'di da cewa"tohhh gashi kishanye dukahh. Batare da takuma cewa komai ba,ta kar6a hadi da nufahn bedroom din ta.wanda da shiganta ta xauna hadi da fitowa da yoguht din ta fara shahh.vata dai na shaba sae da taga ya kare...wanda a hankali ta nufi toilet hadi dayin brush dafitowan ta nufi gado ta kwantahhh... Tsawon awa takasa bacci, sakamakon ciwon cikin da take da munta,ga wani irin xuban farin ruwa da takeyi wanda tarasa na meyeee... Jin irin daurewan da cikin ta kekumayi ne,yasata fara tashi ta nufi dakin hamman nata a duke,don takasa sukuni kwata². A hankali ta nufi dakin hamman nata wanda yake xaune yana aikin danna laptop din sa. Kallon ta yayi don dama yasan xa'ayi hakan...murmushi n mugun ta yayi ha'di da nufahn ta cikin sauri yace" Amrah mai yake damunki ne??? Kallon shi tayi kwallah ya kwanta mata a ido,wanda lokaci daya suka fara sakko mata kan kuncin ta,ta fara cewa" hamma bani da lafiyahhh,cikina ke mun ciwohhh sosai. Kallonta yayi ha'di da obsreving some thing,wanda a xuciyan shi yace"watohhh Amrahhh bama tasan filling bahhh....hmmm lalae da aiki gaba na. Cike da nuna damuwa kaman baisan komai ba yace" subhanallah,inahhh ne kemaki ciwon Amrahn hamma farouq???? More typing... More Comment.. Maman teddy ce... [12/29, 9:56 AM] mmn tedy: Typing... MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION... 'YAR WAYE??? BY:Ayshatou Maman teddy... Episode 50 - 51 _________________________________ Bayan ya ha'de bakin shi da nata ne yasamu tayi shiru,don ya rufe bakin kukan,a hankali ya 'dago fuskan shi tare da raba bakinshi da nata ha'di da cewa"plzz Amrahhn hamma kiyi ha'kuri,baxan sake ba kidaina kuka don allah...kinji... A hankali kuma ciki da turo 'dan micicin bakin,wanda ciki da yarinta ta hau cewa"ni daw hamma kayimun alkawarin baxaka sake ba,wlhh bana so ni...kuma xaka kaini wajen sweat mom 'dina.kummm.... Ganin suruntun nata baxai 'kare bane yayi saurin katsata ta hanyar cewa"ok na yarda baxan sake ba,sai kin warke. Saurin kallon shi tayi,wanda lokaci guda idonta ya ciko kwallah,nan ta cigaba da cewa" ni dae a'a kayimun alkawarin baxaka 'karamun ba. Ganin xata kuma sakamae wani rigima,yasa shi saurin cewa"ok tohhh shikenan na yarda,muje in kai ki,namaki wanka kohh? Ya karake maganan ha'di da kallon Amrahn. Cike da mamaki tayi saurin cewa"ni dai hamma a'a.kabari xan yi da kainahhh... Ok tohhh bari na kai ki toilet din. Nan ma takuma ma'ke mai kafa'da ha'di da cewa" ni xan iyahhh yi da kaina. Ganin ta fara alaman sauka yasa shi matsawa yajah baya,don ta sauka daga gadon. A hankali ta fara sakko da 'kafanta,wanda saka 'kafanta da tayi ne,a kasan taji wani axaba ya xiyarci kasan ta,wanda gaba 'daya 'kafafunta suka gaxa mata aiki... 'Karahhh tasa ha'di da cewa"wayyooo hamma na xafi,wayyo hamma xan mutu... Saurin nufota yayi ha'di da suguman ta cakkk suka nufah toilet... Da kanshi ya ha'da mata ruwan wanka a babb,sannan ya sata aciki...rufe idon ta tayi,sakakon da'din da takeji na ruwan 'dumin... A hankali ya xura hannun shi cikin ruwan 'dumin ha'di da fara wanko cikin gaban ta da shi,wanda a hankali ta 'kara rufe idonta,wanda a haka shi yayi mata komae,sai da ya tabbatar da yagama gasata ne,sannan ya ce tayo wanka ha'di da 'dauro alwala sai ta fitohhh... Haka ta dinga wanke jikinta ahankali,wanda bayan ta gama wankan ne ta dauro alwala ha'di da fitowa bedroom din. Wanda take tafiya a hankali kaman wanda kwai ya fashe mata aciki...don da kyar take tafiyahhh... Ganin irin tafiyan da takeyi,yasa hamma umar binta da kallon tausayi,don shi kanshi yasan ya 'karata sosai. Don a tunanin shi ma ba'iyah fitowa daga toilet din xata yi ba... Saurim nufan ta yayi,inda ya kamata ha'di da shimfida mata sallaya,ta fara salllahh..bayan ta idar ne ta cidda kayan da hamma umar ya fitohhh mata dashi,wanda english wears ne,riga da mini skirt... A hankali ta fara 'ko'karin tashi daga inda take,amma samm takasa.wanda umar da idonshi ke kanta tun daxu,saurin xuwa ha'di da cewa'Amrahh wani abu kike so ne??? A hankali cike da muryan mae sonyin kuka tace" nakasa tashi ne. 'Dan murmushi yayi sannan ya 'dauketa chakkk ya nufe da itahh kan supper cushine,kwantar da itah yayi ha'di da janye towel din dake jikinta.ganin haka cike da ru'du ha'di da firgici Amrahhh tayi saurin cewa"don allah hamma farouq kar kamun,ni banaso...da xafi wlh... Dai² kunenta yace mata"Nooo ba xan sake maki ba ae sai kin warke kinji!!!... Batare da yajira jin mai xata ceba,ya bu'de 'kafafunta hadi da kallon ramiin da duk yaji mata ciwo sosan gaske. A hankali ya kai bakin shi wurin ha'di da fara tsatsawa,sosai yake tsotsan wurin,inda da yakama vejin point din ta tuni tafara lumshe ido don da'di...sae da yasha mata sosai,sannan ya 'dago ha'di da cewa" Amrahn hamma farouq da da'di kona barki haka!!! Idonta a rufe tace'hamma banajin xafin yanxu,da da'di... Murmushi yayi ha'di da cigaba da shan mata yana tsotsa kaman yasamu alawahh (sweat).... Haka ya dingayi mata,har sae da dun kanta tace"hamma kabar shi haka,sanan ya 'dago ha'di da cewa "yanxu ya bar maki xafin kohhh? 'Daga mai kai tayi,alaman ehhh.sannan ya mi'ke ha'di da nufan dressing mirrow don ya 'dauko mata mayukan da xata shafama jikinta. Bayan ya dauko mayukan ne,yanufota ha'di da xubasu kan wani 'karamun Center table dake kusa da super cushine din. Kallonta yayi,wanda da sauri tayi 'kasa da idon ta,don wani kunyan shi takeji a yau din. Murmushi yayi wanda ya bayyana siririn wushiryan shi,wanda ya 'kara bayyana kyaun shi,a hankali yace mata" na shafe maki mayukan da kainah??? Girgixa kanta tayi alaman a'ahhhh. Labgwa6e kai yayi ha'di da cewa"a'ahh na'ki 'din,ni xan shafa maki da kai na... Ganin yakin yarda tasha da kanta, yasata don dole ha'kura ya fara shafa mata man a jikinta... _____________________________ Bangaren su Ammar da Afral kuwa,bayan ankaita kowa ya watse ne,ta tashi ha'di da goge fuskanta wanda yasha kuka har yagaji,nufan toilet tayi ha'di da daoro alwala don tayi nafilan da taji anayi na aure...don itahh bata san ma da mijin akeyin nafilan ba,kawai dai tasan anayin nafilan auren ne,yanda takeji a bakin kawayen ta. Hmmm xumudi kenan... Bayan ta idar ne ta mike ha'di da nufan dressing miror,ta xauna ta goge fuskan ta da powder ha'di da dauro sabon makeup,watohhh simple makeup... Bayan ta gama yin makeup dinne,ta nufi a kwatinan ta,ha'di da dauko sleeping dress.wanda basu da kauri sosae,riga wanda da kadan ta wuce 'kugu,sai kuma wandon ta wanda take iyahh cinyahhh... Bayan ta gama sakawa ne tana cikin taje kanta dai² nan Ammar ya shigo bedroom din. Ganin yanda take taje kanta abun ta,ba wani irin kunyan nan ta amare yasa shi cewa"lallae Afral batayi hankali ba har yau,batasan mahh mae ya auren ba,sai shirmee wanda tasaba ganin turawa nayi...dariya yakeyi sosae wanda har ya 'karoka gaban ta yana cewa"kaiii Afral Amaryan ya Ammar...wannan kyau haka!!! Kai common babyyy.... Ganin ya ware mata hannun shine,yasata da sauri kuma cike da 'doki ta shige jikin shi tana dariya itamahhh. Kara mannata yayi da jikin shi,yana mai 'kara sha'kar kamshin jikinta sosae,ganin yana neman manne mata,yasata 'dagoshi ha'di da cewa"ya Ammar kai kayi naka sallahn da ake cewa"ma'aurata nayi insunyi aure? Kallon ta yayi kaman mai observing din wani abu,sai kuma yace " a'a banyi ba,amma yanxu xamuyi ae kohhh? Murmushi Afral tayi mae sannan tace"hmmm tohh ae ni nayi tawa yanxu. Kasah daure dariyan dake cin shi arai yayi,wanda sai da yayi dariyan shi har ya ishe sa.sanan ya kalleta ha'di da cewa" wayace maki kowa da ban yake nasa,ae tare xamuyi sallahn. Kallon shi tayi ha'di da turo bakin ta,tace"tohhh shine kakemun dariyahhh kuma? Saurin kamata yayi ganin tana shirin juye mae lokaci guda,yace" habawa Afral din daddy ae nasan baki sani bane,shiyasa na fa'da maki yanxu,amma kaina bisa wuya... Na tuba my lovely wife... Jin sunan da yakirata da shi ne yasata sakar mai da murmushi ha'di da cewa"tohhh shikenan ya Ammar ya wuce,na hakura. Dariya yi sannan yajata suka nufi toilet,hadi da dauro alwala,wanda bayan sun fitohh ne sukayi sallahn su na nafilahhh,inda Ammar yayi masu addu'a ta xaman lafiya mai dore rawa har abada... Balaifi da yy mata tambayoyin musulunci akan addininta,ta amsa mai dayawa acikin tambayan nasa,inda wasu tace"yahhh Ammar ban sansu ba. Bai matsan ta mata ba,suka nufi dirning,inda take mai wlh yahh Ammar kaman kasan yunwa nakeji,don da xamuci abunci,wai xanje wurin hajiya kaka nace inahhh jin yunwa,sai baby Amrahhh tace mun wai hajiya xatace bamu da kunyahh da ta ido,inba haka ba,yau ranan auren mu maje muce mata munajin yunwa kawae. Tun da take maganan Ammar ke dariyahhh,har ta kai 'karshe maganan da cewa"don allah ya Ammar Amrahh tayi mun adalci???? Dariya yayi hadi da cewa "a'a gsky baby Amrah bata kyauta mawa Afral ba. Tun daga nan bata kuma cewa" komai ba,illah cin abuncin ta da takeyi hankalinta kwance... Haka Amnar shima ya ci kaxan shi,da sauran kayan ciman da ya siyo ma Afral din. Bayan ta kammala cin abuncin ta ne,ta mi"ke ha'di da nufan toilet tayo brush ha'di da fitowa. Cire revomm din kanta ta ayi ha'di da nufan gado ta kwanta da cewa" ya Ammar sai da safe,in kafitahhh kajamun kofan don wlh tsoro nakeji.tun da kaga ban ta6a kwana anan gidan ba. Abunka da 'dan dramer irin Ammar sai ya bita ha'di da cewa " ok my Afral gud night. Bata kuma cemai komaw ba,ta ja bargo ha'di da rufahhh,wanda lokaci daya kyewan momy yaxohh mata,ta tuna da dik inxata kwanta momy ne ke tofeta da addu'a.. Sannan ta rufeta da bargo.haka xata dinga bin ta karatun kur'ani har bacci ya dauketa ta nufahh nata da'kin tukun. Kwalla ne ya ciko mata ido,wanda lokaci daya wani 6angaren na zuciyan ta yace mata"ae ya Ammar ko gobe ne xai kaiki kiga momyn ki. A haka har bacci yayi awon gaba da itah. Ammar kuwa nufan 6angaren sa yayi, ha'di da yo wankan shi,ya shirya tsafff ha,di da saka kayan baccin shi sannan ya nifo bedroom din Afral. Da shigan shi ya cidda ta tuni tayi bacci, don haka a hankali ya kwanta kusa da itah.ha'di da rungumota jikin shi. Cike da gwanewa ya fara kissing din ta,ha'di da fara kiran sunan ta a hankali,kuma cikin irin wata kalan murya mai wuyan fasaltuwa,wanda dakaji kasan mutum na cikin matsanancin bu'kata. Kaman daga sama taji ana kissing din ta ha'di da kiran sunan ta.cikin bacci ta farka ha'di da cewa" ya Ammar mai ne ne kuma? Bakayi baccin ba? A hankali cikin muryan kasala yace'Afral na kasa banda lafiya yanxu. Jin bai da lafiya yasata fara alaman tashi daga kwancen da take, amma sae taji ta kasa,sakamakon danneta da yayi da jikin shi... A hankali tace Ya Ammar dagani naga mae kemaka ciwon kaji? Wani numfashi ya haujahh,wanda a hankali yafara cewa"Afral ki bari na samu maganin ciwona pls,ko so kk Ammar din naki ya mutu??? Saurin girgixa mai kai tayi,nan yacigaba dacewa "ki bari a hankali xan maki kinji... Cikin rashin fahimta tace" yahhh Ammar tohh inah maganin naka? Kabari na 'dauko maka,in baxaka iyahh tashi ba. Da kyar ya iyahh cewa" kecehhh ae maganin tawa Afral.kafin tace wano abu,yayi saurin fara yimata mouth kissing... Inda cike da a hankali ta fara mayarmai,wanda lokaci guda ya'kara birgicewa.don wani xarababben sha'awa ke taso masa,wanda da kyar yake iyahh fidda numfashi. Halshen shi ta kama ha"di da sarrafata sasan gaske. A hankali ya kai hannun shi ha'di da fara shafata da bin jikinta da sumba... Wanda da yaxohh kan dukiyan fulanin ta,tuni ya hau shansu kaman alawa,cike da firgici Afral ta tureshi ha'di da "ko'karin tashi tana cewa" ya Ammar meye haka kumahh? Wannan ae iskanci ne fahhh,kuma ba kyau haka fahhh,inji momy. No Afral wannan shine auren fahh,ba romanting love da kika sani ba. Shiru Afral tayi tana kara nanata maganan shi,don itahh har ga allah batasan ana wani abu bayan kissing da kalmar love ba.don duk wanda ta ganshi yana irin wannan shafe² n jikin cewa take mai dan iska... Ganin Ammar ya fara nisa yasata fara cewa"a'a nidae,banso wlh,momy tace mun HIV fahh ake kamuwa dashi.nidai kabari ya Ammar... Gani wani irin shafa da yake mata cikin sauri, yasata saurin saka mai kuka,inda kaman ankara ingixashi ne mahhh. Don rufe bakin ta yy da nashi sannan ya cigaba da aikin shi... Wanda da yasaka mata bananan sa,tasa wani irin mahaukacin ihuu..hadi da fara kiran sunan su momy, daddy....baby Amrahhh....wayyoooo yahhh Ammar don allah ka bari....kuka takeyi sosai a mma Ammar yayi nisa bai jin kirahhh. Kara saka mata dayayi ne yasa bakin ta mutuwa,wanda ban da hawaye ba 'abun da take iyahhh yi. Ganin bata da wani karfin kara yin wani abun.yasa Ammar sakin bakin ta ha'di da cigaba da aikin sahhh,wanda baiji bai ganiiiii..... Maman teddy ce.... [12/29, 9:56 AM] mmn tedy: Typing... MANAZARTA WRITTERS ASSO... *'YAR WAYE???* _Pure love and symphaty story..._ _Written by:_ Ayshatou maman teddy... Labarina na kudi ne,in kin karantamun baki biyani ba ke da allahh...haka inkika futarmun dashi kema ke da allahhh... Gamae bu'katan karanta wannan labariee,zae turo #100 airtel ma wannan number...08081202932. ________facebook@maman teddy.com... ________wattpad Ayshatou maman teddy... _________maman teddy@ gmail.com... ~*GARGA'DI*~ *~BANYARDA WANI YAYI AMFANI WARUN JUYAMUN LABARI BA,YIN HAKAN KUSKURE NE,KEMA KI 'KIRKIRE NAKI...~* _*DEDICATION*_ I dedicated to you fateey ooo and Aysha Abdulkarim (momy kg...)wannan pagen naku ne 'yan uwa rabin jiki...kuyi yanda kukeso da shi,maman teddyn kuce... Episode 54 - 55 _________________________________ *بسم الله الرحم الر حيم* Kallon ta yayi cike da damuwa da yanayin nata yace"eyyyahh sorry my baby...ko muje asibiti ne don a duba mun lafiyan kie,cox am so worried about this... banason ganin ki cikin wannan yanayin kuma banason wannan ciwon ya hana mun ke bacci... Kallon shi tayi ido taff kwallahh tace" a'ahh hamma xan iyahh baccin ae,tun da naji yanxu yana sauka mun,basae munje asibiti ba da wannan tsohon daren. Ok tohh xohh muje ki kwanta kisamu kiyi bacci ko xae daynahh ciwon...Umar farouq yace" ha'di da kama Amrah wanda sae wani langwa6ewa takeyi.kaman ana xaran naman jikinta. Kwantar da itahh yayi ha'di da rufohhh masu blanket mai laushin gaske... Rufe ido tayi ha'di da karanto addu'an kwanciya bacci.amma sae dae sam takasa baccin,sakamakon wani irin axaba da takeji daga 'kasan maranta... Wani abu da taji ne kaman ya tsikareta,yasata saurin mi'kewa daga kwancen da take ha'di dacewa"hamma na"!!! A hankali ya bu'de idon shi,don dama yanajin dik 'kunbiya...kunbiyan da takeyi mai,kuma yasan ba baccin xata iyahh ba. Kallon ta yayi daga kwancen da yake yace mata"har yanxu ciwon ne kohhh??? Hawaye ne suka fara xubo mata,don itahhh har ga allah batasan maeke da munta ba... Shiko Umar ganin yake shirin wahalar da 'yar mutane,yasa shi jawota ha'di da rungumota jikin shi...kwantawa tayi akan faffa'dan 'kirgin shi...wanda yayi mata rumfahh dashi sosae. Murya can 'kasa yace" Amrahhn hamma farouq ina yake maki ciwon? Nuna mun ingani. A hankali ta kai hannun ta 'kasan maranta ha'di da cewa" hamma nan nehhh. Hannun shi ya kai xuwa wurin data nuna mae,inda a hankali ya fara shafa mata gunnn,wanda nan take tafara lumshe idohh. Kallonta yayi wanda a ranshi yake cewa " lallae da aiki,don yalura samm Amrahn batasan maeye bu'kata ba. Ganin tafara lumshe idohhh yasa ya yaye 'yar ficiciyan rigan baccin jikinta ha'di da kai bakin shi 'kasan maranta... A hankali yake lasa ha'di da shafa mata inda yake mata xafin...wanda a haka yakai bakin shi xuwa 'kasan farjin ta... Ganin abun da yafaru ran nan yana shirin mae maita kansa,yasa Amrah cikin sauri dakatar da hamman nata ta hanyar cewa" hamma kadaena bana so!!! A hankali ya 'dago ido cikin wata irin rikitacciyar murya yace" plz baxan maki da xafi ba...kinji Amrahhn hamma a hankali xan maki fahh. Jin hakan da kuma yanayin muryan na shi,yasa Amrahn bata kuma cemae komae ba.inda shikuma ya cigaba da romancing din ta,tana lumshe idohh,don yana mata da'di a yau sosai.ciwon cikin ma ta nemata ta rasa.bata ankaraba sae dai taji Umar na na shirin saka burar sa a cikin..... Sannan cike da tsorohh da murya ta wanda ke shirin kuka tace" hamma don allah a hankali fahhh... Kara maimata mata yayi da cewa"a hankali xan maki,baxa kiji xafi ba Amrahn hamma. A haka yafara sarrafarata cike da gwanewa dakuma yanda baxata sha wahalan shi ba...sosai yake socking din ta. Nikohh ganin irin wannan aiki na hamma umar yasani da sauri na sungumo biro na da takardan xubo maku rahotohh nayo waje...don yanda na lura lamarin na kaima Amrahn sosai... Don haka na barta da hamman ta...don suyi sha'aninsu yanda ya kamata... Falo na dawo na xauna,inda nake jiyo nishin su daga cikie... kuyi ha'kuri da wannan pagen banda chaji ne... Taku har kullum mae kaunar ku a koda yaushe Ayshatou maman teddy... [12/29, 9:56 AM] mmn tedy: Typing... MANAZARTA WRITERS ASSO... *'YAR WAYE???* _Pure love and symphaty story..._ Written by: Ayshatou maman teddy... ~Garga'di~ Banyarda wani kowata suyi amfani wajen juyamun labari batare da sani na ba,hakan kuskure ne... Kuma banyarda ki karantamun novel baki biyani ba,don novel 'dina na ku'di ne.inkin karanta ke da allah,haka inkin futarmun da shi kemah keda alllah. _______Facebook@maman teddy.com _______wattpad@Ayshatou maman teddy... _______maman teddy@gmail.com... 08081202932. Dedicate to you my dear fans.wannan pagen nakune...✊🥰 Episide 56 ________________________________ *بسم الله الرحم الر حيم* Bayan 'yan wasu a wanni ne,najiyo matsun su.wanda cikin sauri na 'dauki kayan rahoto na nayi cikin inda xae sadani da su... Da shigana najiyo motsin su a privacy.xama nayi a 'daya daga cikin super cushine na bedroom 'din.dai² Umar farouq na fitowa tare da Amrah,wanda ya 'dauko kaman 'karaman baby.direct nufan gado yy da itahh ha'di da jamasu a bun rufahh...don bacci takeji sosae.6angaren Amrah kuwa shiru tayi wanda a zuciyan ta take cewa" yau batasha wuya ba,kaman na kwanaki,don yau hamman nata a hankali ya bita,yanayi yana 'kyaleta tana hutawa,don haka ba laifi bae bata wuya ba sosai.zafin ka'dan tajiyo... A haka bacci yayi awon gaba dasu,wanda Umar yau xuciyan nashi take fara 'kalll..don Amrahn bata yi mae rakiba sosai,ta barshi ya shigeta sosai,wanda har sae da yasamu gamsuwa da itahh bata gaxamae ba.don haka yakuma jawota jikinshi har bacci ya 'daukesu... Niko nace asuba ta gari *_Amrahn hamma farouq_* Tun daga wannan rana ko hamma umar ya bu'kace ta samm batayi mashi raki,duda tanajin xafin amma take daurewa...wanda kullum son Amrahn da 'kaunan ta ke da'da shigan umar farouq sosan gaske.don koda lokacin da suka 'dauka ya 'kare...sam bai ji da'din hakan ba.wanda bayanda xaeyi dole xasu tafi second training ne na 'karin girman daxa'ayi masu. don haka batare da Amrah tasan da tafiyan su ba sae sa sukaje gidan mom zaituna take jin mgn,wanda take tambayan Umar 'din ranan tafiyan nasu. Nan yake shaida mata nan da kwana biyu.haka mom tayimasu fatan tafiya lafiya ha'di da addu'a sosae akan 'ya'yan nasu. Amrahh sam bata nuna komai ba alokacin,don ta damu kwarai da tafiyan hamman nata.wanda haka sukaci gaba da firahh da mom zaituna.wanda taji da'di sosai da yin da Amrahn ta chanja a wata guda,ta 'kara kyau matu'ka...gashi jikin nan yakoma kaman katifahh saboda laushi...don haka mom zaituna ke 'kara kwantar mata da hankali akan tasaki jikinta sosai a gidan mijin nata. Sae dare Umar yaxo don ya 'dauki Amrahn da tuni ta manta da wani gidan su.rau² tayi da ido ha'di da cemawa" mom yaushe xata xohhh gidan su??? Murmushi mom zaituna tayi sannan tace" ta kwantar da hankalinta,tana nan xuwa masu unexpected ba tare da sun ranan xuwan ba. Sai alokacin Amrah tayi dariya ha'di dace mawa mom sae taxohh.sannan suka nufi parking space,suka shiga motansu ha'di da 'daukan hanyan gida. Haka mom zaituna tabisu da ido gunun ban sha'awa,don ba'karamun dacewa sukayi da juna ba...haka takoma cikin falonta,wanda a ranta take tunanin wani abu game da Amrahn na ta. Bayan sun isahh gida ne,Da shigansu falo ko xama bssuyi ba,Amrah ta samae rigiman samm baxae tafi ganbia ba.dawa xae barta a gidan? Don haka tasaka mai rigima da kukan shagwa6a. Rungumota yayi ha'di da fara lallashin ta,akan cewa" baxae da'de ba xai dawo.amma samm Amrah ta'ki amincewa da lamarin tafiyan nashi...ganin abu 'karami yana shirin xama babba yasa shi,sungumanta ha'di da nufahn bedroom da itahhh. Bai direta ko'inah ba sai kan gadon su,wanda da kwantar da itah ta tashi daga xaune... Ha'di da cigaba da turo 'yar mitsilan bakinta.murmushi yayi don yanason yanayin shagwa6an Amrahn, don lokaci guda yake tadamae da sha'awan ta. Ha'de bakinshi yayi da nata.wanda tafara tirjewa,amma ya'kisakin bakin nata,wanda sae da ya tsotsa iyah son ranshi...sannan ya saki ha'di da 'kara mannata jikin sa.romance kiss yafara binta dashi yana kuma bata ha'kuri akan baxai da'de ba,just two mount xasuyi su dawo...kasa bashi amsa tayi sakamakon yanda takeji itahh kanta ajikinta,don umar badae sanin yanda xae kwantar mawa da mace da hankali ba,don ya iyahh romance fiye da tunanin ta,don dama sukansu su Ammar sun san komae xasuyi a bayan shi suke. Yanayin salon nashi yasata tuni fara malala,saboda irin ha'din da kafin su fito mom zaituna ta bata...don haka batare da sanin ta ba,tuni tafara mayarma farouq da nata salon. Lokaci guda duka suka fice daga hayyacin su,don haka suka fara bajunan su nisha'di... ______________________________ Tohhh wannan 'kosawa haka? Duk don xakije ganin Amrahn naki da kika 'kosa ki ganta,ko gida baxaki bari mu wuce ba my Angel"!!! "Ammar ne mai wannan maganan ha'di da yin horn,don da'alama daga asibiti suke. Kallon shi Afral tayi cike da so da kulawa,tayi 'dan fari da idonta, sannan tace" No baby kabari muje,kaga tun da na fito yau,ko baxan koma estate din mu ba,sae naga Amrah... Kallonta yayi sannan ya kanne mata ido ha'di da cewa" but kinsan baki da lafiya,kuma banaso ki wahalar mun da babyn mu fahh,at list yakamata ki huta tukunnah... Dariya tayi sannan tace"ok naji a gidan nata ma xan huta ae. Ba yanda Ammar ya'iya hakan nan ya nufahh estate din su hamma umar farouq... Wanda dayin parking 'din shi Afral tabu'de ha'di dayo waje... Bin bayan ta yayi ha'di da tsikananta da cewa"au har sauri kikeyi ma! Toh ae nan da 'yan watanni xaki rage wannan saurin ko wa ko xakigani saboda 'dauki.... Dariya tayi don ayanxu bata da amsan bashi,in bataga Amrah ba,don duk itah ta'kosa ta ganta. Babban falon sitting roon din suka tsaya,inda take tambayan wasu daga cikin house maid inda xai sadasu da Amrahn... Nan suka nufah dasu.inda cike da 'doki ta kutsa cikin wani falo,wanda aka 'kayatashi da abubuwan more rayuwa sosaen gaske aciki.don inbadon su Afral din bane...dawasune da en auye xasu xama lol😜 ni kaina da ba ba'ko bane wurin a wajena,sae da nayi waige² don wurin kace ba'a nigeria yake ba,saboda ha'duwa.kwance Amrah take jikin hamman nata da yake daga xaune...gyafe guda kuma kaya marmari ne aka cikw masu babban faranti da shi.a baki yake bata,inda ta bu'de bakin amma ya'kisa mata inibin yana mata xille² da shi,don haka itama ta mi'ka hannun ta tanason sakawa a bakin nata,dariya yake yana mae kara tsokanan ta.sallaman su Ammar ne ya dakatar da su...inda cike da 'doki Amrah ta mike daga jikin Umar ha'di da nufahn Afral wanda itama da gudu tayo wajen Amrahn ha'di da rungume junan su...sosae suka murnan ganin junan su,wanda fiye da wata guda basu ha'du ba. Haka Afral ta gaida ya umar ha'di dayin mitan bakin Amrahn bataxo inda take ba,amma ae itahh gashi taxohh. Dariya Umar yayi ha'di da cewa"eyyahhh sowie my Afral, dama gobe nake jiran na kawota. Dariya Afral tayi ha'di da cewa" danaxo kenan ya umar. Haka yayi ta kakkaurewa,inda su Ammar da Amrah keta masu dariya... Haka Amrah taja hannun Afral sukayi cikie..inda umar da Ammar suka duka firansu,wanda yawan ci akan tafiyanna su ne ta gobe xuwa gambia... Da shigansu restingroom Afral ta fara tsokanan Amrahh da cewa"hmm taya xa'a tunamu,ana nan ana soyayya da hamma umar.... Kallonta Amrah tayi sannan tace" hmm Afral kenan,kullum bakya rabo da abin dariya. Au haka ma xakice"!!! Tohh ae shikenan,yanxu mai muka shigo mukaga kunayi...eyehhhh... Saurin kallonta Amrah tayi ha'di da cewa" kai sharrri ido biyu...!!! Mae kikaga munayi? Kai Afral!!! Dariya Afral tayi,wanda itama Amrahn tasa nata dariyan. Haka suka cigaba da firansu na yaushe rabo,wanda Afral tace" yauwa Amrah gsky naji da'din ganin yanda hamma ke nuna maki so haka,bayajin kunya ko a gaban waye...but kene naga har yanxu,kinafa son hamma,ammma kalla yanda kk xama a gida bayan hamma fahh yana nan. Kallonta Amrah tayi cike da rashin fahimta tace" kaman yahh,mae kk nufi!!! Ban gane ba Afral. Murmushi Afral tayi ha'di da cewa" wannan wasu irin kaya ne ajikin ki??? Bin jikinta Amrah tayi da kallo,wanda sanye take cikin wasu english wears...riga da skirt,wanda skirt din ta'dan wuce cinya,iyakanta gwiwa...sae rigan er t.shirt mara nauyi. Amrah data gama 'kare mawa kanta kallo tace" mae ye ajikina Afral? Mae ye aibu na a hakan. Mtssswww tsaki Afral tayi ha'di da cewa" hmm wae ace ya umar na gidan nan amma kike xama da wannan kayan!!! Hmm gsky baeyi ba,kamata yayi kisamu 'kananun kaya wanda suka bayyana surarki sosai, ba kalan wa'innan ba.kinga wlh in inahh gida bana sa 'kananan kaya a jikina samm,don dagani sae pant da bra nake xama,akan me xan xauna da wa'innan kayan!!! Ae ranan da ya Ammar ya ganni da wannan kaya sae ya tambayeni lafiya,ko laifi yayimun ne....hmmm ae da kinga yanda ake bada ha'kuri.amma ke kindage kin wani xauna da wannan mini skirt din...nidae bai mun ba gaskiya...don haka in baki wasa ba,kwashe su xanyi duka na xubar... Jin maganan Afral din yasa Amrah dariya wanda saeda tayi mae isarta sannan tace" hmm lallae Afral kinada aeki...tohhh indai hakanne inyawo kaman 'yar iska ba kunyhh babu tsoron allahh,aiko baxan iyah ba. Karamun tsaki Afral tayi sannan tace"ok shikenan.inbaki mae ba,wataran shi da kanshi xae bu'kaci hakan...kinga ko girma ya fa'di. Ehhh nidae naji amma baxan iyahh ba Afral. Amrah tace" da kashe Afral da da'kwa² n idon ta. Mi'kewa Afral tayi ha'di da cewa" ok bari na nufahh bedroom din naki duka na kwashe wannan kayan nayi waje da su,don gaskiya kina 'daukan hakkin yaya na.ace duk wannan dirin da shape hips...sae dae ya rinka ganin su a kaya baxaki nuna mae ba? Sam baxae sa6u ba.nufahn bedroom tayi inda Amrah datasan halin Afral din yasata binta ha'di da cewa" habawa my Afral wayace maki baxan gyara ba,daga yau ni nayi maki alkawarin yin yan da kikace...waigowa Afral tayi cikin farin ciki da jin furucin Amrahn tace" da gaske Amrah? Murmushi Amrah tayi ha'di da cewa" ehhhh xanyi Afral. Afral ne tace" kinyimun alqawari? Sosae ma kuwa Afral nayi maki... Dariya Afral tayi ha'di da kamo hannun Amrah suka nufi falo inda su yaya Ammar suke... Haka wannan rana suka 'batashi wurin tare da juna,inda basu su Afral suka bargidan ba,sae wuararen yamma...wanda haka suka rabu cike da kyawan juna.... ______________________________ Sanye yake cikin kakin sa na sojoji,wanda yakuma fito da kwarjinin sa ha'di da maxan takan shi... Cike da dakiya Amrahh ta rako hamman nata har wajen barandan su.inda da wani soja yaxohh yake shaida mae da sungama komae shi sukejira kawae...waigowa hamma Umar yayi ha'di da jawo Amrah jikin shi don ya lallasheta...don dakyar ta amince ta yarda da tafiyan nashi. Ae da ha'da idon su nan take Amrah tasa kuka...don ba'karamun sabo takumayi da hamman nata ba. Ganin irin kukan da takeyi yasa Umar rungumeta,ha'di da fara lallashin ta akan cewa" xae dawo yagan ta kafin su gama training 'din.shi baxae kai 2 mount ba...sosai Amrah ke kuka don samm bata son tafiyan hamman nata... A hankali hamma Umar yafara shafata don shikanshi yasan xae missing din Amrahn na shi sosai...don haka a wurin yafara 'ko'karin samata hannu cikin raga ha'di da kissing 'din ta. Amrah dake kuka ganin hamman nata nashirin yin wannan abu,yasata janye jikinta da sauri tayi ciki tana mae kuka sosai.... Bayanda hamma Umar yasoba,hakannan ya nufi mota ha'di da barin gidan,wanda xuciyarshi falll kyawar Amrahn nashi ce... A ranan Amrah tayi kuka har ta gaji,wanda bayan tagama shan kukan ta,ta mi'ke ha'di da nufahn toilet don tayo alwala. Kuma tayima hamma Umar addu'an allah ya kaishi lafiya yakuma dawo mata dashi lafiya....niko nace Ameen Amrahn hamma farouq....allah dae ya barku tare...yakuma kauda kan dukkan wani mae son ganin bayan ku... Bayan tafiyan su Ammar ne Afral ta shirya tsafff ha'di da 'daukan hanyan gombe(karau - karau). Ba'karamun da'di dangin mahaifanta sukaji ba,da ganin Afral din,wanda haka baba yasha addu'a musamman ganin Afral din da sukayi...kowa haka yake maraba da xuwan Afral 'din... Sai da Afral tayi kwana biyu a garin,sannan ta dawo gida Abuja,wanda tayi masu alkhairy sosai kafin ta dawo... Don itahh kanta tana tausayama masu,yanda suke rayuwansu a wannan 'kauye.a mota kuwa tasha kuka da ta tuno da mahaifinta wanda bata sani ba,kuma shima haka tace aranta a wannan 'kauyen yayi rayuwan sa...kuka tayi sosai kafin ta isohhh Abuja... Da isajn ta Abuja direct nufahn estate din ta tayi....inda da shiganta ta yi cikin dakin ta na under ground,don ma'aikatan gidan dake mata sannu da xuwa ma kallonsu batayi ba,illah cewa tayi" bata bukatan kowa yanxu,hutu ka'dae take bu'kata... Don haka kowata ma'aikaciyya tayi waje ha'di da barin Afral,wanda tayi nisa wajen tunanin mahaifin nata.bayan tagama tunsnin ta ne,ta mi'ke ha'di da share hawayen ta,ta nufi toilet ha'di da yo alwalahhh,bayan ta idar da sallah ne baba yasha addu'a sosai.wanda tunda take bata ta6a yimae irin shi ba.... Tundaga wannan rana rayuwan Afral sosae ya kuma chanjawa,hantarar da takemawa ma'akata,tsanan talakan nan nata duk ta sauke shi,don taga asalinta kuma tasan ita 'din ba 'diyar kowa bace...illahh ta manomin kauye... Sometimes har kiran wasu daga cikin ma'aikatan nata mata takeyi,inda xasu xauna su dinga bata labarai masu saka nisha'di da walwala.... A haka rayuwan Afral din ya chanja gaba 'daya,don su kansu mamaki sukeyi ma'aikatan,amma daga baya tuni suka manta komae,haka xasu xauna suyi ta dariya da Afral din suna raha sosai... Tun bayan tafiyan su hamma Umar, su Amrah Ammarahhh da Afral suka samu wurin firan su daga wajen estate din nasu,don fitowa kowannen su takeyi daga nata estate din, su nufi wanni wuri mae kama da barander,sae dai banbancin shi da barander shi a tsakiyan gidan yake...kuma suna ganin shaga da mae fita na gidan. Kulllum haka xakaga sun xauna suna shan firansu sosai..... Wanda a haka suna xaune sukaga shigowan wasu mata,wanda da alama 'yan mata ne su buyu....wani sojane yayi masu iso har inda suke xaune....sai da suka 'karaso wurin su ne Afral da Amrah suka gane su lubnahh ne,wanda gyafe guda feedo ce sae wani shan kamshi take...ha'di da hura hanci... Ammarah ne da batasan kosu suwaye ba,takalle su hadi da watsar wa,don ta fahimci ko suwaye su tohhh bada arxiki sukaxo wurin su ba. Wannan sucurityn ne tace" ga matan captin umar din nan...madam anxooohh wajenki ne...ta fa'di ha'di da kallon Amrah. Ok su waye ne....!!! Cike dajin haushi rainin wayon da Amrah tayi masu lubnah tace"okay ashe baki ganemu ba? Hmm tohh dama baso muke ae kigane mu ba,don min san a xancen mu ma xaku ganemu har fahimta inda muka dosah. 'Karamun tsaki feedo tayi,inda a tace" enough lubnah....ba dogon xance ne ya kawo mu nan ba,illah wurin wannan 'kannanun halitttun,ta fadi ha'di da pointing din su da yatsah.... Nan tacigaba da cewa" mussaman wannan mae kyaun aljanun...ta nuni ga Amrah da take binta da wani irin kallo.don tasan lubnah amma samm batasan feedo ba. Feedo ne tacigaba da cewa" suna mufeeda feedo...kuma ni ce bdurwan Umar farouq tun tiltilo....don haka naxo ne naja maki kunne akan ki fita sabgana.kitattara yanaki yanaki kibar cikin gidan nan tun da arxikin ki.don Umar farouq dani ka'dai ya dace ba dake ba...baki isahh kiyi amfani da wannan kyaun aljannun naki wajen kwace mun shi ba,don tun kan yasan ki mufeeda yasani,mufeeda ya so taxama uwar 'ya'yan shi.don haka na baki nan da kwana uku ki tattara kayan ki,ki koma gidan tsoho.... Mtswwwwtss amma anyahhh kina da kwakwalwa kuwa kuwa!!! Gaskiya kamata yayi kafin kuxo nan kufara wucewa asibitin mahaukata don su duba lfyn kwakwalwarki,don ko ba'a fa"da ba da motsiwa...jubiki dallahhh,wae xaiso ha'da xuri'a da mace irinki???? Tohhh kiji na fa'dq maki" hamma umar basa'anki ba ne,ko a hanya balle a aure...kuma wannan yaxama na farko na karshe kar ki kuma kara xuwamun gida....kije chan kisamu dai dai ke....gantalalliya 'yar titi,mae xaman kanshi irin ki....kinga wannan xaku fi marching. Afral ne ta amshe dq cewa'haba Amrah aeyi shiru kawai,ae bayanda mumini da fasiki sukayi tafiya wuri daya...don kawae aje anemi iri xaifi.... Tsaki Ammrahhh tayi ha'di da cewa'wae ku kun iyahhh basu amsan maganganun su,ae da kun kyalesu ne karku kwasu da ciwon gyambon ciki.don wlh tun da tafara magana warin bakinta ya cika nan wurin.... Dariya Afral tayi ha'di dacewa" ahhh....ohhhhh...." baby Amrahh her mouth is smelling odour....nan take suka hau ya tsinan fuska kaman da gasken nan...Afral ne tace" Amrahh ga hankie ki rufe hancin ki kar ki mana asaran babyn hamma Umar... Nan take Amrah ta amsa hankien da Afral ta bata ha'di da likawa a kan fuskan ta. Ammarah ne ta mi"ke ha'di da tsayawa gabansu don gaba daya sun rasa abunyi,don ba'karamun wulakanta sukayi ba.dahhh sun gansu yara sun dauka xasu 6ata masu raine,amma sae sukaga akasin hakan. Ammarah ne ta fara cewa " daga yau sai rana irin ta yau kar wata daga cikin ku ta kuma shigo mana cikin gida if not kuma,xakuga abun dq xan maku.... Afral ne tace" ki barsu su shiga wlh sae dai babansu ta haifo wasu basu ba,don karnuka xansakin masu su cinye 'yan iska.... Murmushi Amrahh tayi cike da izzahhh tace" hmmm yaohhh dama mae ye amfanin su a duniyan,karuwan titi....ae dama mutuwa xata fi mawa iyayen su sauki abisa rayuwansu,suna xamawa iyayen su xagi...ni badasu xanyi ba,don banada lokacin su duka... Waigawa tayi inda securityn nan mae suna sharlom take,nan tace" sharlom kike kowa ne,tohhh daga yau duk ranan da wa'inan mutanen suka 'kara xuwa mana gida kk bude masu gett tohh laifin kine,komae ya biyo baya kiyi kuka da kanki. Don haka maxahhh kifitan mun dasu daga gidahhh...oyahhh Out...!!! "Amrah tace cike da tsawa wanda cikin habxari shalom ta tasa kyayan su lubnah kaman masu laifi suka bar wajen....wanda bakin shalom banda furta sorry madam ba'abun da take cewa... Bayan tafiyan su ne,duka sukasaka dariya don sukansu sun san sunyi masu wulakanci sosai... Sai da sukayi dariyansu har ta ishesu,sannan Amrah tace" ke kuma Afral waya fa'da maki ina da ciki da har kk wani 6a6atun iskahhh. Murmushi Afral tayi ha'di da cewa " kece kike haukanki,ko rannan fah da mukaje gidan mom bakiji suna cewa"allah ya rabu da shi lafiya ba,ko kina nufin baki gane ba. Shiru Amrah tayi don har ga allah bata san tana da wani abu ba a tare da itahhh,kuma koda mom Rayhana tace haka" samm bata fahimci inda xancan ta ya nufah ba.amma indae cikin ne tohhh babu musu,don ta lura kwana biyu kalan yawan cin abuncin da takeyi....da taci da taji yunwa...kuma ga 'yar kiba da ta kuma...tayi wani dumurmur da itahhh... Ammarah ne tace"hmmm ae itah bata sani ba ne,tana tw haukan ta,fahhh ki kalla yanda take cin abun ci,ga kwa'dayin tsiya.... Dariya duka sukayi dajin kwadayin tsiyan da Ammarah tace... Wanda nan take Amrah tace" tohhh ae kema haka...don gomma nimahhh. Afral ne tace" kai Amrah mae yasa kika ce haka... Dariya amrah tayi ha'di da ba Afral labarin ranan dataga Ammarah a waje,wae tanajiran wucewan mae a gwalimahhh,dariya duka sukayi harda Ammarahn... Haka suka cigaba da firansu don tuni sun ma mantq da wasu lubnahhh da mufeeda.... wata biyu umar yayi ya dauki hutun kwana biyu daga gambia akan cewa"xae duba lafiyan iyalin shi...haka aka bashi hutun wanda sae da yadawo Abuja yayi kwana biyu sannan yajuya acewan shi nan da 2 mount xasu dawo...don ankara masu watannin training din nasu...haka Amrah tabi shi da addu'an allah ya tsareshi mata shi aduk inda yake... A kwana atashi watanni najahhh kuma ranaku na tafiya,kaman yanda lokuta ke wucewa....yau saura kwana biyu 'karim girman su hamma umar,wanda yanxu suna kaduna. Don acan xa'a 'kara masu girman daga captin xuwa matsayin major... Koda suka taso daga gambia direct nufahn kaduna sukayi....inda tun ana gobe Ammarah da Afral suka tafi kaduna,don sun matsu da suga maxajen nasu, watanni hu'du da kwanaki ba wasa ba. Itako Amrahh cewa tayi" baxata ba,sae da su ummu maryam,don haka su sae ranan karin girman nasu xasu tafi.... *~Safiyar littini...~* Amrah na hango tafe tare da mom zaituna wanda bayan su su mom ne da daddy...cikin shigan su ta alfarma. Amrah ko sanye take cikin wani irin dakakken bowel less wanda ya amsa sunan sa ko ido basae anfa'da maka ba.... Kallon yasaje da fatan ta matu'ka.don launin dark blue ne da milk...gaba dayan shi dark blue ne sai adon flawers milk...stones kuwa jefi² ne a less din wanda yakuma fito da tsadan shi dakuma ku'din ta. Simple makeup ne a fuskanta....wanda tayi carving hadi da sama eyelash din ta maskara ta tajesu,suka kuma tayi sosai....man baki tashafa ma bakin ta,wanda batare dq tayi lining ba ya fitar da shape da kansa.sakamakon kiban da tayi jikin nan ya chanja...cikin ta ya bayyan wanda basae anfa'da maka tana da ciki baxaka fahimta...don kowa mamakin girman cikin yake...kace 6 mount ne,amma 4 mount ne,ya bayyana kanshi haka... Plate shoe tasaka mai tsadan gaske ha'di da yafa 'yar mayafinta mailaunin takalminta milk colour.... Tun da suka isohhh kowa ke binta da kallon sha'awa don ko mahassadi yaga Amrah sae yace tayi kyau....don ni kaina maman teddy sae da nace so cute😘 Nufahn inda su umar suke sukayi inda Ammarah da Afral ke manne da su,don ku jirgawa basason suyi....su kansu sanye suke cikin kayan su na sojoji wanda ba'karamun yi masu kyau yayi ba,dakagan su kasam irin wa'inan segxy guys din nan ne....wanda suka tara komai,kamala,haiba,maxantaka.....da sauran muhimman abubuwa da akeson namji da shi,tohhh su babu abun da basu tara ba...lolz.... Cike da 'doki Afral ta nufi su mom ha'di da masu sannu da xuwa.don tayi matu'kar farin cikin ganin su.... Gaba 'dayan su umar,ammar,afeed....duka sun saki baki suna bin Amrah da ido,ha'di da kallon ma maki🤔 Don basu ta6a sanin Amrahh nada ciki ba,su suna kallonsu Ammarah ne da ciki ha'di da tausaya masu...da sukaga yanda cikin Amrah ya fitoohh fiye da nasu ne yasasu sakin baki cike da mamaki... Shikan shi gogan Umar bae san tana da cikin ba,don bata ta6a gayamai ba....cike da tausayin Amrah n ya nufota,wanda kallon da su Ammar ke binta dashi yasata jin kunya ha'di da dukar da kai 'kasa. Mom zaituna ne tace"tohhh wannan kallon fahhh,kunga itahh bamae rako ba,irin matan ku da kullum ba lafiya,suna aukin waya daku....kohhh.... Ummu maryam ne tace"ae dai daga yau ya'kare duka "daukan matan su xasuyi don baxasu barmana ba suyita wahalar da mu....su tafi da su cannn su xauna tare.... Dariya duka sukasa inda suka hauyi masu barka da isowa.... Shiko umar huggging din Amrah yayi ha'di da kama hannun ta suka bar wurin...nufahh can nesa da mutane sukayi inda anan yake ta aukin murnan ganin Amrahn da cikin babyn shi....don haka ganin yan 'ko'karin ta6a mata ciki a cikin mutane yasa Amrah saurin sakatar dashi.....ha'di da mae nuni da mutane.bai bi takan ta ba,har sae da tace" su mom da daddy fah na kallonmu....sannan ya hakura bae taba cikin nata ba...amma yana rike da hannun ta,kaman xa'a kwace mai itahhh.... Matan wasu daga cikin sojojin ne,suke xuwa wurun su hadi da gaisawa da Amrahn, don ba kowa yasan ta ba....haka suka dinga fira da junsnsu.....don basu hamma umar ka'dae xa'akarama matsayi ba.shiyasa wurin yakuma cika sosai.....da mutane... Da aka fara kiransu hamma umar ne,ya mike ha'di da nufa da Amrah wajen su mom,i da sukuma sukuma sukayi can kan wani dan dandamali....inda shugabannin nasu suke.... Daya bayan daya aka kira sunayen su ha'di da gayan matsayin su,dakuma karin wasu sojoji.... Da alkhairan da ake masu in ankarq masu matsayi.... Abun nasu yatafi a tsari sosai....inda kafin a tashi daga wajen anci ansha....don kowa ka kallahh fuskanshi yana cikin farin ciki ne.... Bayan angama komai ne suka 'dau hanyar gida abuja....inda jiniya da motocin excute ke masu rakiya... Su daddy kuwa sae da suka shirya walima a gidan hajiya kaka,don anan suka yada xango..... Sae dare ne sannan kowa yayi gidan sa...wanda acan ma,haka sukayi walima nagani na fa'da,kaman xasu tara gagarumin mutane sukayi.... Inda su Afral antaka haka Ammarah, itako Amrah takasa sam,don tasan intayi rawan xataji ajikinta.don haka sae dai ta dinga binsu da ido....inda suke ta tsokanan ta....suna dariya.don sun san ba rawan zata iyahh ba a yanxu..... Haka basu koma estate din su ba sae wurin 12 na dare...sannan kowa tayi sasan ta. A wannan daren umar da Amrah sun nuna mawa juna yanda suke kaunar juna su matu'ka.don a wannan rana Umar yayi kokarin kawar mawa Amrah da kunyan shi datakeji.... Duk abun da yayi mata na kwanciyar aure sae yace itama tayi mae,inda ahaka tun tana jin kunya har ta daina,don a wannnan rana yanda tashayar da umar da'dinta,da ba soja bane,da ba sumbatu ne ka'dai xase mata ba,har da kukan da'di.... Don tissue tasamu ta ajiye a gyefe....wanda takai bakin ta kan burar sa,wanda dai² kan tsinin takam tana tsotsa da karfi,don hakan tafi tado da sha'awa sosai....don haka umar tuni yaficce hayyacin sa yana wani irin gurnani....ha'di da sumbatu.... Itako ganin hakan yasata 'kara kaimi ha'di da cigaba da tsotsan ta,kaman tasamu alawa...inyakawo ruwa ta xuba a tissuen dake kusa da itahh... Mi'kewa tayi ha'di da xama kan burar sa wanda take xillohhh.xaman datayine yasa su duka sakin wani irin numfashi....wanda haka ta dingayi tana mikewa tana xama akan ta,sosai take sukuwa wanda tuni yafara sumbatun da'di da cewa" plz Amrahh kibarshi wayyoooo!!!!dadi"" Amrhhh xaki kasheni da da'dinki....duda taji shi amma sam takasa da katawa,saboda tasan bai gamsu da itahhh ba,kawae da'din ne yasashi cewa"ta bari....kuma itahhh tana bu'katan hakan....sosai take sukuwa akan abun,wanda duk inta xauna sae ya 'dauke wuta,ta hanyar jan nannauyan numfashi,sannan ya firxar... Kae bakinta tayi akan nonon shi,wanda a hankali ta fara kamawa a ha'korinta,daya hannun ta na lilaya kan nonon "dayan.dayan kuma tana cixawa sama sama,hadi da cigaba da sukuwaa akan burar sa. Umar kuwa yarasa bakin magana a yanxu sae gurnani yake.... Haka ta dinga mae stayel iri² don tasan umar bayada saurin gamsuwa don haka shiyasa ta tsuma jikin ta sosai da tsumi mata... A hankali ta juya shi ha'di da kwanciya ya hauta.wanda nan take yafara sarrafata shima.tun daga saman ta har xuwa kasanta take bi da tafiyan tsutsa.wanda lokaci 'daya ya tsakumo nonon ta ha'di da fara squixing din su....sosae yake matsasu,inda lokaci guda kan nonon nata suka kumburah....sukayi lu6u²... ~*_I'M SOWIE WANNAN PAGEN NA MATAN AURENE PLZ INKE BUDURWACE KARKI KARANTA MUN_*~ ~*BADON KU NAYI BA,DON MATAN AURE NE.DON MU'KARU MUKUMA WAYAR DA KANJUNA_*~ Tuni Amrah tafara Ambaliyan ruwa,wanda a hankali ya kai bakin shi kan vargin point din ta,yana tsotsan ruwan dake ambaliya...bayan ruwan ya dakata ne,ya saka burar sa wanda take a tsaye ta kosa tajita cikin kogin da'di....sakata yakeyi ha'di da kuma turata ciki sosai...wanda tuni Amrah tafara kukan da'di...sosai yake saka burar tasa hadi da fitowa da itahhh,wanda haka yadinga yi mata... Juyawa yayi da itahhh gyafe guda ha'di da mata kwanciyan rufda ciki da itahhh,nan yakuma shigar mata da bananan sa ha'di da shafa duwawunta,yana bubbuugata.....wanda itakuma take kuma turomae da duwawun nata.yana mae kara xura axxakarin sa ciki sosae... Sosae yake different stiyel da itahhh,wanda a haka tasamu release.... Mi'kewa xatayi amma sae hamman ya kuma jawota da'alama bae gamsu bane.... GAREMU MATAN AURE...BAI KAMATA INKUNA SADUWAR AURE DA MIJINKI BA,DAKINGA KE KIN GANSU,SHIKENAN SHI YAGAMA MAKI AIKI....A'A MAXA YAWANCIN SU BASADA SAURIN GAMSUWA.BAKOWANE YAKE DA SAURIN GAMSUWA BA.DON HAKA INKINASO KISAYE MIJINKI WATOHHH KI XAMA MATARSO DA TATTALI,KIKASAN CE MAE YAWAN BIYAMAE BUKATA,KODA KUWA KE BAKYA RA'AYIN HAKAN.... maman teddyn kuce.... Allah yasa duk abu da na fada baxai xama maku ta tsuniya ba,xakuyi aiki dashi... Haka Amrahh ta cigaba da biyamae bu'kata,batare da ta nuna gaxawanta ba,wanda a haka har ta samu ya samu release.... A wannan rana Amrah tasha sa albarkan ya umar,inda kalaman soyayya ba iri da kalan wanda bae fa'da mata....haka suka rungume junan su har bacci yayi awon gaba dasu... Tun daga wannan rana suke bai mawa junan su tatalin juna.hadi da kula da juna. A safiyar laraba ne Amrah ta shirya tsafff dan taje asibiti a duba masu lafiyan babyn su.... Sanye take cikin abaya tayi rolling inda gyafe guda hamma Umar ne kanshi,na kusa da cikin nata yana kissing ha'di dayin mawa babyn su surutu....Amrah kuwa tun tanajin kunyan yanda yake abun shi a gaban mutane,yanxu har ta daena.don yanxu ma a sit din baya suke xaune.driver kuma najansu. A haka har suka nufahh asubitin,inda basu 6ata lokaci ba,sukaga doctor kuma yadaubata ha'di da shaida masu lafiyar babyn su.inda anan yake kuma shaida masu watannin cikin nata.7 mount kenan. Bayan sun fitohhh ne xasu nufi motahhh,itahh dae Amrahh taji hamman nata yayi saurin cewa" leenart......!!!" Cike da rudu ha'di da mamaki yake kallonta. Saurin kallon wanda hamma Umar ya ambato sunan ta da leenart Amrah tayi,inda taga wata mata kaman almajira....kayan jikinta duk tsunmoki don duk sun kode hadi da yagewa....... More typing.... More Comment.... Maman teddy ce.... [12/29, 9:56 AM] mmn tedy: Typing... MANAZARTA WRITERS ASSO... 'YAR WAYE??? _Pure love and symphaty story..._ Written by: maman teddy... ~Labarina 'kir'kirarrene,ban yi don cin xarafin wani ko wata ba.inkinga ya shige da rayuwarki tohh akasi akasamu...~ Episode 58 - 59 _________________________,_______ *بسم الله الرحم الر حيم* Hajiya kaka ne ta kallah Umar farouq ha'di da cewa"mijina maxa fita,tun da allah ya sauketa lfy,kasan bayanda xa'ayi kaganta yanxu,itah kanta ji da kanta takeyi a yau...don haka don allah ku fita kubamu waje... Ta 'karke maganan ha'di da bin su Ammar da kallo,wanda lokaci guda duk ya fice daga hayyacin shi,er anwa na cikin wani hali... Mom Rayhana ne taja hannun Umar dayake tsaye 'ke'kamm don baya tunanin iyahh barin Amrahn nasa cikin wannan halin... Ganin mom ta ru'ko hannun shi yasa shi don dole,bin bayanta wanda daka ga fuskan shi,xaka fahimci damuwa matsanan ci... Mom ne tajawoshi falon mom zaituna ha'di da 'kara lallashin sa,ta yanda xae 'kara ha'kuri har sae angama kintsata tukunnah da babyn nata... Hakanan suka ha'kura suka dawo falo suka xauna.suna xaman jiran budewan kofahn mom zaituna... Bayan ummu maryam ta fito ne daga bedroom din mom zaituna take sanar masu xasu iyahh shigowa...cikin axama duka sukayi cikin bedroom din. Da shigansu suka cidda babyn daya a hannun mom zaituna tana 'kara gyarata,don da'alama macen ne,sae kuma namijin a kusa da inda Amrahn ke kwance tana bacci...shima tuni baccin yayi awon gaba da babyn... Saurin nufahn mom sukayi ha'di da 'ko'koarin amsan babyn hannun ta,inda kowa ke rige²n amsan babyn...dariya mom tayi ha'di da cewa" tohhh su Afral anyi 'ya,tohh waxan ba acikin ku...kowa nason ya amsah.dariya Ammarah tayi inda tace" nice xa'aba mom... Nan Afral ma tace " ni xa'aba mom... Dariya mom tayi ha'di da cewa" tohhh Afral kici girma kibarma Ammarah... Ta fa'di da mikama Ammarah babyn. Ammar kuwa Afreed,umar duka nufahn inda Amrah take kwance sukayi ha'di kallonta yanda take sauke numfashi a hankali cike da natsuwa. A hankali Umar yakae hannun shi ha'di da ru'ko hannun Amrah... A hankali ta soma motsa idonta,wanda nan ta waresu ha'di da saukesu kan hamma umar dasu Ammar... Murmushi tasakar masu ha'di da cewa ya Afreed!!!... A hankali ya matso kusa da itahh ha'di da cewa" wow baby kinga yanda kk haifan mana babies kuwa masu kyau...gsky har sun fiki kyau. Kallon shi tayi ha'di da kalon umar da yake dauke da babyn kusa da itahhh...yana 'kare mata babyn kallo,wanda yake godiya ga allah daya axurta shi da samun wannan yara,don yasan wasu haskene su a rayuwan shi sosai. Kallonshi tayi ha'di dacewa "wae hamma na hakane...sunfi ni kyau... Dariya yayo sannan yace" 'kyale Afreed wae shi yanason cemaki babyn nashi sun fiki ne,amma ni ae kya kinfimun kyau... Dariya tayi sannan tace"yowahh hamma na,don shi kanshi ya Ammar yace mun nidin ae mae kyau ce... Dariya Ammar yayi sannan yace" no gsky yanxu babyn mu sunfi ki kyau... Au yaya haka kace? Hmm ae da mgnan hamma xanyi aeki,don shi kadae ya fadi gsky. Dary duka suka saka,inda haka su Afral aketa fasali anyi 'ya'ya,da an'dau wannan xata aje,ta dau dayan.wanda sam tahana kowa 'ya'yan...don hajiya kaka har fa'da ta dingayi mata,wae ta handame 'ya'ya duka ta ri'ke... Haka dae su mom keta dariya,don dama sun san Afral da son yara... _____________________________ A haka Amrah taci gaba da xama gidan mom zaituna, don hajiya kaka tace" baxata koma gida ba,sae ta fita wanka tukun. Don haka sam Umar baiji da'di mgnan hajiyan ba,shiyafison kullum ya rinka ganin babyn shi da matanshi kusa da shi.amma bayanda ya'iyah hakan nan yayi ha'kuri,wanda sae sai kullum yana cikin gidan mom,don daya tafi xae dawo,har sae.mom tagaji ta ka'da shi,sannan yake rabuwa da su,suyi sukuni. Su feenart tun ana gobe suna sukaxo.inda anan Amrah ke sanin bikin nasu da ya'karako....don nan kusa xasuyi aure suma,inda feenart xata auri wani babban journalist...sae kuma teemahh xata auri wani babban Archetecture mai suna khaleed... Niko nace sae mun ha'du a sabo novel dina mae takenan *DEEJAMAR 'YAR FULANI* (deeja my forever till the end of my life...)very soon insha'allah xan xohh maku da shi...littafi mai kirita² makirci ha'di da tsantsan soyayya...niko nace endless love kenan.... Hmm sae mun dae ha'du my real fans...baku labr bana wabane yanxu... Haka su Amrah sukayi ta farin ciki sosai da jin maganan su teemah...inda haka akayi suna,inda yaro yaci sunan daddy watohh honourable moh'd,sae kuma yarinya taci sunan ummu maryam,inda suke kiranta da Afunnah...shikuma muhammad suke cemae aufahn... Yara sun samu gata matu'ka wurin iyayen su,don dukansu ba 'karamun 'ko'kari sukayi ba akan haohuwan nata.... Wanda sosae Amrah tasamu gata da kulawa...6aayin mijin nata da su daddy... Don umar har rabon kujerun makahhh sae da yayi awanan rana. Anyi barin kudi,don aljihu sunyi kuka,inda Ammar ya biya mawa Amrah kujeran makkah,ha'di da cewa ta fito da mutum kaman goma wanda xata rabamasu kujerun,har da mukullun motahh ya dan'ka mata a wannan rana. Haka dubban mutane suka taru,inda kowa ya watse yana mae addu'an allah yaraya ya kuma saukan na 'yan baya lfy... Bayan haihuwan Da sati uku ne,Afral ta haifo ta ta 'diyar mace... Inda tsakanin su kwana biyu Ammarah ta santalo nata namji...kai wannn shekara kalan farin cikin da wannan familyn suka shiga baxae fasaltuba...don sunyi 6annan dukiya...sosain gaske...wanda saedai muce allah yaraya 'ya'yannasu... Afral 'yar ta taci sunan hajiya kaka, wato fatima zarahhh,inda Ammarah nata 'dan yaci sunan daddy wato Abdullah... Maman teddy ce... [12/29, 9:56 AM] mmn tedy: Typing... MANAZARTA WRITERS ASSO... 'YAR WAYE??? _Pure love and symphaty story..._ Written by: maman teddy... ~Labarina 'kir'kirarrene,ban yi don cin xarafin wani ko wata ba.inkinga ya shige da rayuwarki tohh akasi akasamu...~ Episode 57 _________________________,_______ *بسم الله الرحم الر حيم* Cike da tsantsan nadama da takaicin abun da su leenart suka aekata ma Umar, tafara xubar da hawayen nadama dakuma yafiya... Da'kyar ta bu'de bakin ta ha'di dafara cewa"don allah Umar kiyi ha'kuri da abubuwan da suka faru...nasan ni mae laifi ce a gareka,amma naxo da 'ko'kon neman gafarar ka gareni,kamawa allah kayafemun konaga haske da sasaucin tsansnin rayuwan da nekeci a yanxu.don nasan bakomai bane ke 'dawainiya dani illah hakkin ka...katai makeni kayafemun don allah Umar... Ta 'karshe maganan da rushewa da wani irin kuka mae ban tausayi... Dafata Amrah tayi cike dq tausaya mata tace" kiyi ha'kuri kidaena kuka don allah,waegawa indq Umar yake tayi inda ta kalleshi ha'di da cewa" plz hamma na kayafemata don allah. Mayarda black space din shi yayi ha'di da cewa" ni sam ban ri'keta araina ba,kuma indaeni ne komae tayimun na yafe mata,allah ya yafemana baki 'daya. Yana kaiwa nan ya bu'de furfin mota ha'di da shigewa yana maejiran shigowan Amrahn. Kallon ta Amrah tayi wanda leenart banda godiya ba'abun da take mawa Amrah. Inda Amrah ke tambayanta mae yakawota asibiti... Nan leenart ta goge hawaye ha'di da shaida ma ta komai na cutan da takamu da shi,watohh HIV... Sosae Amrah ta tausaya mata,inda kafin su rabu tayi mata alkhairy sosae,sannan tata fi,zuciyanta fall tausayin halin da leenart take ciki a yanxu.... Niko nace rayuwan duniya kenan komai farare kararre...kashuka alkhairy ka girma ba agaba,hakama sharri koyaya ka aikata saeka tarar da itahh a nan gaba... Koda suka koma gida haka Amrah ta tasa hamman nata akan yafa'da mata waye leenart!!!... Badon ranshi nason tuno da itahh ba,yafara gayamata don kawe ya faranta ran Amrahn ne da takeson jin itahh 'din wacece??? Sosae Amrah ta tausaya mawa leenart, inda tayi mata fatan waraka....tun daga nan kullum rayuwansu chanjawa take,kullum suna tare cike da soyayya da kulawan juna..sosae Umar ke ba Amrah kulawa musamman da cikin nata yakai watan haihuwa... Don gaba 'daya ya dau hutu a wajen aikin nasu...duda bakowa ake baema hutun haka kawae ba,amma shi ya samu,saboda yanxu sune manya... Kullum yana ma'kale da itahhh,duda yanxu baya kusantanta,kasancewa cikin ya tsufahh sosai,don itama kanta jitake da jikin nata sosai...duda yana bu'katan nata amma kullum yake daurewa ha'di da mata fatan sauka lafiya..don xullumun da kullum yake kwana da tashi da shi akanta,ko itahh mae cikin batayin haka... Sosai yake bata kulawa wurin excersise da sauran abu buwa,dakuma cin kayan en marmari haka... Xaune duka suke a falon mom zaituna,inda Afral dake sonsomin nakuda ta dawo wurin ta da xama,don ranan da tafara an'dauka haihuwa ce,sae kuma difff,don haka daga asibiti mom tace" akawo mata itahhh gidanta ta xauna da itah har allah ya sauketa lfy....wanda yau har kwana biyu kenan da dawowanta wurin mom... Amrahh ne da hamma Umar sukaxo gidan mom don su duba lfyn Afral din.wanda anan suka cidda mom Rayhana da su Ammarah,ya Ammar duka a falon,don har hajiya kaka ta isohh...bayan sun gaida kowa ne ha'di da Afral dake xaune a 'kasa daka ganta kasan tana dan jin jiki... Dauriyace kawei na dole... Xama Amrah tayi kusa da mom Rayhana,inda mom Rayhana kebin 'yan nata da kallon tausayawa,don cikin nata taga ya girma sosai,fi ye da tunanin ta...shiru tayi a zuciyanta tana tunanin wani abu game da Amrahn. Amrah ko ganin kallon da mom din nata ke binta dashi,yasata sakar mata Murmushi ha'di dacewa" mom barka da rana... Murmushi mom Rayhana tayi ha"di da cewa"yowaa Amrah ya gida,ya jikin naki?, Cike da danjin nauyin mom tace"lfy lau... Tohh masha'allah... Tun daga nan kowa ya cigaba da firarshi,inda umar kecewa inya haifa 'ya shi sunan ummu maryam xae saka... Afreed ne yace" hmm nikuma ta momy xansaka,watohh mom Rayhana...ya karke da cewa"don sunan mom bae da da'di... Saurin kallon shi yayi ha'di dacewa" sunan mom ne bai da da'di,lallaene,tohh tunda ba wanda xae ma mom 'dina kara,ni nayi mata...dariya duka sukasa inda mom zaituna tace"kurashi ku bamu wuri shakiya kawae...watohh Afreed suna na ne babu da'di yayi kyau... Dariya duka suka kuma sawa,inda Afral ta kalla Amrah ha'di dacewa", plz baby taimaka mun wayata a bedroom din mom... Ok "Amrahh tace hadi da nufahn bedroom din mom zaituna.. Bayan ta dauko wayanne xata fitoh daga da'kin,sa hannu tayi xata bude kofahh sae taji wani irin axaba ya xiyarci mararta,dukawa tayi inda nan take tafara jin wani abu kamar ruwa na bin jikinta...kasa motsi tayi ha'di da xama anan wurin don a tunanin ta,daurewan marar da tasabayine... Amma saetaji wannan ta daban ce...sosae takejin kaman ana turota daga kasan ta.don haka cike da nishi sama² ta daga wayan Afral dake hannun ta, dakyar ta danna mawa mom zaituna kirahhh... Batare da tace komae ba,don dajin muryan ta mom xaetuna ta kashe ha'di da cemasu inaxuwa. Duka ba wanda ya kawo komai a ranshi,sae mom Rayhana wanda tayi shiru,aranta tana addu'an allah ya kawo mawa Amrahn komae cikin sauki. Don dama tun da taganta take observing dinta sosae... Cike da sassarfa mom zaituna tayi cikin dakin nata,inda ta cidda Amrah cikin nakuda,don har fire ta fashe,don haka haihuwa ya riga da yaxo. Ganin bayanda xa'a dauketa xuwa asibiti,yasa mom zaituna saurin 'dauko kayan abun aiki ha'di da tufe kofan bedroom din nata... Ko minti ashirin bata yi dasama Amrahh hannu ba,ta Amrahh ta sako 'danta namiji mae kama da babanshi sakkk....kaman antsaga karah... Mom zaituna bayan ta dauki 'dan ne,sae kuma wani nakudan ya kuma tasomata,inda nan takuma santalo 'diyarta mace...hamdalahh mom zaituna takeyi tana karawa da allah ya sauki Amrahh lafiya... Wanda su Umar kuwa da hajiya kaka dake can 'falo suna xuba firarsu,basu yi auneba sae kukan jarirai da sukaji yana tashi daga cikin bedroom din mom zaituna... Nan cikin saurin hadi da 'dunbin mamaki duka suka mike wanda Ammarah da gudu da kara wajen kofahn bedroom din nata...tuni Umar ya isahhh wurin,inda ya haukiran sunan Amrahh ha'di da 'ka'karin bude kofahn,amma saeyaji ta a rufe... More typing... More Comment Maman teddy ce... [12/29, 9:56 AM] mmn tedy: Typing... MANAZARTA WRITERS ASSO... 'YAR WAYE??? _Pure love and symphaty story..._ Written by: maman teddy... ~Labarina 'kir'kirarrene,ban yi don cin xarafin wani ko wata ba.inkinga ya shige da rayuwarki tohh akasi akasamu...~ Episode 60 _________________________,_______ *بسم الله الرحم الر حيم* 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Haka akayi 6arin nairahhh dukiya ta xubu matuka a wannan rana. Tun daga nan suka cigaba da rainan 'ya'yan nasu,inda Ammarah ke xaune wurin mom Rayhana, itakuma Afral mom zaituna take hannun ta,don duka tare suke xama da Amrah... Bayan Amrah tagama wanka ne,mom tace" baxata koma ba sae nan da da kwana biyu. Haka umar keta naci akan ta barta amma sam mom tace" bata gama mata aikin ta ba. Haka yagaji ya ha'kura don yana matsanancim bu'katan Amrahn nasa,duk ya 'kosa yajita kusa da shi... Cikin daren ranan yashigo gidan,inda ya cidda mom bata falo don haka directly ya nufah dakin da Amrahn take,don mom ta hanasu shiga dakin,sae dae su jira su daga falo,koma meye xasuyi. Ba'karamun 6ata mawa su Ammar rai wannan abun yake ba,inda suke cewa"ace da matansu,amma sun koma kaman wasu marasa mata,kullum cikin takurahh,ba daman xuwa kusa dasu... Haka umar ya sa'da'da yayi cikin bedroom din Amrah, inda yaameta xaune tana ba Aufahn nono... Cike da mamaki take kallon shi,don dare yayi sosai,kusa around 12 pm. Kallon shi tayi inda ya 'karako ha'di da xama kusa da itahhh,wanda nan tace" baby na mae yakawoka cikin wannan daren haka. Kallonta yayi wanda dakaga kallon ta fahimci inda ya dosa. A hankali yace " Baby kin manta dani,tun da kk samu wasu babies din. Murmushi tayi sannan tace "okay kai ma na lurahh rigima kakeji,tohhh bari nagama shayar dasu nono naxohh kaima na baka naka nonon,don kaga kaine babbah,plzzz dole kadan ci girma sugama sha,sae kasha naka. Jawota jikinshi yayi ha'di da kwantarda Aufahn gyafen su....nan yace" babby yaushe kika xama mara kunya,samm bakyajin kunya na kohh. Nixaki baemawa nonk Dariya tayi ha'di da cewa" tohhh saunawa ina baka kana sha... Murmushi yayi ha'di da fara mata mgn a kusa da kunnen ta,wanda itahh kadae xata iyahh jin mae take cewa. Sae kuma kawe suka ha'de bakinsu ha'di da kokarin faranta ran junan su....sosai Umar yafara ficewa da hayyacin shi,saboda dama a hannu yake,kuma shaff sun manta a gidan mom suke... Sallaalamin da mom zaituna tasaka ne yasa shi xare bakinshi daga nata,inda cike da masifahh ta hau fa'da ha'di da cewa yatashi ya fitar mata a gida kafun ta 6ata ranshi... Sum sum ya mike ha'di da shafa suman kanshi na kunyah,sannan ya rufo masu kofah yana cewa" sae da safe... Ko amsa mom bata bashi,inda da fitanshi ta hau Amrah da fa'da sosai,har da cewa" ta dage 'ya'yan ta basuyi kwari ba,takuma 'karo masu wani wahalan su lalace... Fa'da sosai take don ranta yagama 6aci da umar.inda ta gyara masu Afunnah kwanciyahh tayi masu addu'a ha'di da rufohhh masu 'kofahhh.... Da safe kuwa bayan umar yaxohh duba su ne,anan mom zaituna ke ce mae ya shirya anjima yaxo ya tafi da matan shi,ae nan ya hau murna ha'di da nufahn dakin da Amrah take... Da ido mom ta bishi,hadi da mamakin rashin kunya irin na yaran nata... Haka ko akayi,da wuararen bayan ishah,suka koma gidansu,inda Amrah tayi mamaki sosai,don komae na gidan sai da aka chanja shi....inda falonta sitting room akayi mai komai nashi kalon jahhh da milk....tsarin ni kai na ya matukar burgeni sosai... Haka suka xauna cikin faranta juna,inda sae da sukagama cika cikinsu da kayan motsa baki sannan...Amrah ta mike ha'di da nufahn bedroom din ta. Wanka ta kuma yi,hadi da matsewa cikin wasu irin fitinanun kananan kayan bacci... Inda take wani irin kamshi mae sanyi da da'di. Ae da shigowan Umar ya nufohta,hadi da hugging dinta yana mae shakar kamshinta....ha'di da rufe ido...ganin ya fara shafata yana wanj squixing din ta yasata raba jikinta da nashi,ta nufahh inda babyn su suke kwance ta daukesu ha'di da kaisu can baby bed din su....da dawowanta ta jawo Umar jikinta,don yau tanaso ta shayar dashi da dinta ne sosai. Nan take ta hau rabashi da kayan jikin sa....inda tuni tayi wurgi da nata,tun kafin tafara sareafashi yafara ficewa daga hayyacin sa. Ganin yanda burar sa ke xillo yasata kae hannun ta ha'di da kamata,tana mae matsata sama². Rungomota yayi tsam hadi da nufahn kan gado da itahhh....inda nan take yafara sarrafata yanda yakeso...don bakaramun tsumi ta shaba.... Sosai suke romantic yanda xasu biya mawa juna bu'kata...inda a wannan dare sukayi shi cikin farin ciki da tattalin juna...sosai Amrah taji dadin abun,inda Umar yasha da'din ta har ya isheshi... *ASUBA TA GARI MATAN HAMMA UMAR* *~Bayan wasu shakaru~* Amrah ne na hango cikin 'yan yaranta,wanda ayanzu basufi shekaru 7 a duniya ba. Momy plz siyan ma baby na wannan choculate din,kinga bata da lfy... Cewan Afunnah wanda tayi mgnan cike da sangarcewa ta yaran hutu... "Amrah ne tace" eyyahhh sowie my teddy, nima nagank bata da lafiya,bari musae mata choculate before muje gida. Afunnah ne takuma cewa "momy yakamata mu kaita asibiti...kar wani abu yasameta. Murmushi Amrah tayi" inda ta kuma cewa" okayyy ba'abun da xae sameta,yanxu muyi sauri murafi gida,in daddy ya dawo akaita asibiti a duba lafiyan jikin ta. Okay momy my booo xohh mu tafi,"Afunnah tace"hadi da jawo hannun Aufahn wanda yake tsaye,don gaba daya miskilancin ubanshi ya kwashe,don har mayafi umar din. Xasu shiga mota ne,ta hadu da feedo,inda take sanye cikin hijaab,tayi shiganta na mutinci,kuma anan take bata hakuri akan abun da sukayi mata,hadi da shaida mata,tun daga wannan rana da suka fada mata mgan itahhh er titi ce,takoma gidan iyayen ta,inda yanxu haka ma hartayi aure,kuma allah ya axurta ta da 'ya'ya biyu.... Sosae Amrah tayi ta farin cikin shiriyan mufeeda,inada tayi mata fatan alkhairy ha'di damawa juna sallama. Haka ta shiga motan ta, 'kira accurahhh....inda haka suke shan gudu a motan,kasan cewan asaka masu copy. Ba shiga babu fita,amma sae da suka fitohh,kawe saboda suyi shopping... A dai² wani round about ne wasu sojoji suka takesu,ta hanyar tsaida masu da mota. Gaban Amrah ne fadi,inda cike da kakkausar murya wani soja yace " fitohhh madam... A hankali ta bude murfin motan, inda tana fitowa sukayi ido hadu da Umar dake gyafe shida wasu sojoji yana basu command. Gallamae harara tayi ha'di da kauda kai gyefe... Inda shikuma ya 'karako fuska murtike kaman bae ta6a ganin ta ba,yace" kehhh wayace ki fitohhh,bakisan ansaka copy ba ne... Kallon shi tayi ha'di da ya mutsa baki tace" no abakin ka naso ji... Cike da xafin xuciya sojojin suka ce ogohhhh"!!!! Ganin yanda wannan 'yar yarinyan take mae rainin wayooo....don acewansu yarinya ce... Da katarda su yayi ta hanyar daga masu hannu,nan ko duka suka ja suka tsaya ha'di da 'kame mai. Okay tohhh xansa asaki mota a nufe dake barack...sai mijinki yaxo yayi mgn. Murmushi tayi sannan tace " ok badamuwa amma ba inda xani....sae da mijina,tare xa'a kaimu... Cike da mamaki sojojin ke kallon majorn nasu,don bai ta6a tsayawa yy mgn da mace haka ba,kuma shida maeson rainin wayo..,amma gashi wannan sai raina mai take... Suna cikn tunanin ne,saiga su Aufahn da Afunnah sun fitohh daga mota da gudu suka nufi daddyn nasu ha'di da cewa" daddy....dad"""!!! Nan take yayi hugging din yaran nashi,hadi da manna masu kiss a kumatu... Ae nan take sojoji suka hau murmushi aransu suna cewa"au ashe ogahhh a gabanmu suke soyayya n su.... Ashe duk fadan soyayya ce.... Haka umar ya tasa yaran nasu,hadi da nufahn gidan su,cike da so da kulawa. Inda da yawa sojojin kebin su da kallon sha'awahhhh...... Tohh Alhamdulilah alah kulli halin,dukkan godiya ta tabbata ga allah mai kowa mae komai da ya bani ikon fara wannan littafi lafiya, kuma yabani ikon kamnalata lafiya.... Allah kuma yasa littafin nan xae fadakar ya kuma wa'axantar yakuma nishadantar da dukan wani masoyin annabi Mahammad ( S.A.W) Wanda namata abun da bataji da'din shi ba,abjsa kuskure ina mae bata hakuri....nice dae har kullum taku maman teddy mai maku fatn alkhairy akullum..... Sai mun ha'du a sabo littafina mae taken.... *DEJAMAR 'YAR FULANI* (Deeja my forever more,love her until d end of my life....) Hmmm dajin suna labarin kunsan basai nace komai ba,maman teddy ta shirya don kawomaku littafi mai cike da soyayya ha'di da soyayyan har abada....watohhh( endless love....) Hmmm nikaena na matsu da nafara,maene littafin 'yar waye a da'di...hmm hajiyata karki bari a baki labari...nice dai taku maman teddy.... *~'DAN'DANO DAGA LITTAFI NAGABA~* Domun kune my real fans...wannan pagen naku ne,ina godiya da soyayyayar ku gareni,sannan masu kira a waya suna godiya nima ina godiya sosai allah barmun ku,don inahhh Alfari daku nima. Don haka na sadaukar da wannan pagen 'yar fulanin gareku....🥰💯 ___________________________ *DEEJAMAR 'YAR FULANI* Wata yarinya na hango wanda ashekaru batafi 14 ba,tana Tafiya cike da san'da gudun karta kuma ha'duwa da mutumin data mae lakabi da mr.chiken. Wanda sanye take cikin sa'kenta ta fulani, da kaganta kaga bafullatan usulll.....gashin nan kuwa,har gadon baya...don ko dankwali kan bae samu arxikin sawa ba,cikin muryan fulatanci tayi ma 'dan kukuyon santa magana da ta 'karako....don duk ran da xasu shiga wannan company satan abunci da shanuwanta take xuwa,wanda itah ce take shigan san'da,sae tayi mata alama intaga bakowa da ta biyo bayan ta.... Xaune yake a office 'din shi, inda abunka ga komai na computerize,duk abun dake faruwa a companyn nashi yanagani kaman a gaban idon shi,ta hanyar na urar computer.... Saurin xare bakin glass 'din idon shi yayi,inda a ranshi yake cewa" wannan wata kallon 'ya ce...anyahh mutum ce kuwa? Duka shikadae yake mawa kanshi wannan tambayan,musamman ganin yanda take ratsa mutanen ma'aikatan nashi,amma sam allah ya shamakar da idon su gareta,don basu ganta sammm.... Nuno mae da hoton fuskanta da computern dake gaban dayayi ne,yasa shi tashi zuciya,don tun dayake arayuwanshi ta duniya bae ta6a ido biyu da talakaba... Don satin shi 'daya kenan daga dawowa 'kasan America,don tun yana karami iyayen shi suke rayuwa acan.bai ta6a to xali da talaka ba,inda nan take yy cikin toilet ya shiga she'ka amae,wanda sae da yy mai isan sa,nan take tsanan yarinyan ya tsarta mae,shi talakama bae kallo balle itakuma bafullatanan rugahhh.... Da fitowanshi daga privacyn ya nufahhh 'kasan kasan stairs,inda xae sada shi da deejahhh.... Niko bin bayan shi nayi a zuciyana nake cewa"hmmm Arch. Khaleed kenan....inda abokanshi kemai kirari da dolars...watohhh yaro mai rashen kudi... Xaune take tayi 'dai² a wurin madafan companyn inda take yage bakinta tana cin abuncin kaman na gidan ubanta... Hehhhhh stupid girl look up....!!!! Khaleed ya fa'di cike da masifhhh da jin haushinta,inda bayan shi ma'aikatan wurin ne,banda addu'a ba'abun da sukeyi,don 'karamum aikin shi ne,ya sallamesu duka,ya xuba wasu sababin ma'aikatan. Cike da tsorata deejahh ta mi'ke hadi da rarraba ido....kuma batare da ta fahimci fuci daya wanda yace ba.... Tsaki yayi ha'di da cewa" su fitarmae da wannan aljanan yarinyan,sannan suxohh yanason ganin su a mitting room... Ok sir,sukace ha'di da nufahn deejamah cike da 'bacin ran taja masu bala'i yau....don sir khaleed basu san matakin da xae dauka game da su ba. Deejahmar kuwa ganin wata ta kwace kajin gaban ta da take ci,yasata saka ihu ha'di da kara,tana kiran mrs chikennn....!!!!don allah kace subarmu nama na,abin cina,wayyo.... Nan take sunan suna cikin tashin hankali ne,amma bae hana wasun su dariya ba,akan sunan data kirah sir khaleed da shi.... Wai mrs chiken. Wlcm back to Africa..... Alhaji sufyan moddibo,yake cemawa 'yar sa wanda ashekaru batafi 13 ba... Fuska a dan sake ta kalla daddyn nata,ha'di da momyn ta dake sakin mata murmushi... Mom din ne tace" my kid hw do you see our new house in africa,ta fa'di hadi da nuna mata ramfatsetsen gidan da hannu... Ya mutsa fuska tayi ha'di da cewa" hmm balaifi....and then kuma kinyimun laifi mom,kallonta mahaifiyan nata tayi ha'di da jiranjin laifin da tayi mata,nan tace" kinga kalle ni a matsayina ta big and fancy baeb kincemun kid....mom u have to that am not kid.don haka take appolagised,kallonta mom tayi ha'di da cewa okay sorry my baby.....tana fa'din haka tayi cikin gidan batare da ta tanka mom din ba.bin bayan ta sukayi...inda ma'aikatan gidan ke aukin kwasan gaisuwa wurin ubannin gidannan su.... Meelash mae kikeyi a falon nan da tsohon darennan bakiyi bacci ba... Dago wata tayi ha'di da kallon khaleed sannan cike da turo baki ha'di da masifah tace" taya my boo xan iyahh bacci a wannan gidan,intially speak banason nijerian nan,ga wasu abu buwa da suke ta cixoh na...a jiki...just gobe xan ha'da kayana nakoma abroad.... Kallon ta yayi ha'di dacewa"eyahhh sowie my dear meelash is mosquitor... .kallon shi tayi cikin rashin fahimtan maeye mosqutor,nan ta kalleshi hadi da cewa" my booo what is mosquitor????? Lol.... Nan take yafara mata kwatancen sauro..., yana cewa"!!!! Karku sake abaku labari deejamar 'yar fulani yana nan tafe.....insha'allahh. Kaman yanda kuka sani nice dai taku mai sonku da kaunar ku har kallum... Ayshatou moh'd ( maman teddy...) 08081202932. [12/29, 9:56 AM] mmn tedy: *TYPING...* *MANAZARTA WRITTERS ASSO...* 26/11/2020 *MARYAMU SARAUNIYA RETURN* ( *YAR WAYE???*) *story and written by:* *Ayshar moh'd* (maman teddy🧸) Facebook @maman teddy.com *wattpad* Eashert 2020 *GARGADI* Ban yarda wani ko wata suyi amfani wajen juya mun labari ba😎 *DEDICATION* This novel is dedicate to my Creator and inspiration. After my creator is the vehicle that drove me to the word from the person of Alh.Mohammed and haj.safiyya... Finally this novel is dedicated to every pupils and my fans who love what I love Hausa novels Episode 13 ______________________________________ A haka takoma layin su hadi tsayuwa kusa da teemah. Bayan malamai sungama jawabin da ba'a a rasa ba,sukayi Umar ni da kowa yayi ajin su. Nan kafin wasu 'yan mintoci kowa yayi class 'din shi,sai Amrah wacce ta tsaya a tsakiyan filin.don tana ganin kowa na wucewa amma takasa bin sahun su. "Umar da idon shi ke kanta ne yayi saurin nufota a ranshi ko cewa yayi duk inda Dan kauye yake sai ya nuna alama.karasowa yayi hadi da cewa" Amrah meyasa kika tsaya anan baki bi class mate 'din ki ba? Amrah ne ta kalleshi da cewa"ai bansan ajin ba ne.muryan teemah ne ya katsesu...class mate xomuje class en namu.ga seat can nayi mana.Abunka da yarinta ko jiran jin mai Umar xai CE batayi ba,taja hannun Amrah hadi da nufan class da itah.dariya Umar yayi don yarinyan ma dariya ta bashi,sannan yanufi office 'din principal don yayi submitting din file 'din Amrah. Da shigan shi yayi ido miyu da doctor zaituna. Cike da farin ciki yanufi momy zaituna.bayan sun gaisa ne mom ta bashi komai na amfanin Amrah,sannan sukayi submitting din file 'din ta.kafin momy ta tafi sai da aka nuna mata room 'din babyn nata sannan ta dau hanyar Zaria. Ganin teemah da Amrah yasa en ajin cewa"teemah kanwan ki ne? No friend 'dina ne,sunan ta Amrah, teemah tace'hadi da xama second seat en su.nan daliban sukayo wajen su teemah hadi da cewa"you're welcm class mate.haka suka din gayi har malaman da xata dauke su ta shigo. Ba laifi Amrah tayi kokarin don xaman ta da momy ta kara koyon hand written da turanci don haka ko anyi mata mgn take kokarin mayarwa cike da confidence kamar Wanda ta iyan nan.😅 Bayan anfita break ne suka nufo play ground itah da teemah.a nan ne wani uncle 'din su ke shaida masu kiran Umar. Bayan taje office en principal ne taganshi.anan suka dunguma xuwa dakin su da aka bata.murna kaman ya kashe teemah don room 'din su 'daya ne. Komai anriga da an shirya mata kaman na kowa.bayan komawa break ne Umar yayi masu sallama hadi da nufan barrack din su na Kaduna N.D.A.don bakaramun dadi yaji ba da yaga yanda Amrah ke da saki jiki da mutane.don haka nan ya tafi hankalin shi kwance batare da xullumin wani abu ba. Tun daga wannan rana soyayya da kaunar Juna tashiga tsakanin Amrah da teemah, kullum suna tare,komai nasu tare sukeyi.dayake dakin su su biyu ne. A haka lokaci guda sunan Amrah ya kewaye makaranta,kowa kaji yana beauty Dan sunan da seniors 'din suka samata kenan. Amrah na mugun kokari a makarantan don teemah badai son karatu ba,tun Amrah batajin turanci sosai xama dasu.da kuma yi kullum har ta iya. Exam 'din first term ba laifi ita taxo na 5.Wanda ta dinga kuka don a kauyen su ita take xuwa na daya. Teemah ne tayi ta lallashin ta har momy taxo ta dauke ta.itama ta dasa nata lallashin. Itako teemah second position ta dauka.haka ta nufi Kaduna aranta tana cewa"a second term dole sukara dagewa don tana son aminiyan nata tayi kokari tafi haka. _________________________________ A kwana a tashi ba wuya a wurin Allah,yanxu su Amrah har ana JSS 2 second term. Xaune na wango Amrah ta rafka tagumi.teemah dake kusa da itah na cewa"toh yanxu my Amrah ya xamuyi? Tsaki Amrah ta yi hadi dacewa"yanxu yayyuna xasu xama captain amma a ce baxani wajen yayen su ba?ni wlh jinake kamar kanna tsaya yin wannan exam 'din.dai² wata senior nasu Wanda ta daran masu da aji daya taxo wucewa.nan mgn Amrah ya sauka akunnan ta. Gashi ita irin yaran nan ne 'yan fadi ba'a tambaye ka ba.budan bakin ta cewa tayi,ahhh tun yanxu xakufara kinyin jarabawa?toh wannan en kuka fara JSCE exam yaxa kuyi?cike da tsiwa teemah tace"mtssssww meye awani JSCE?abun da aka koya maku class shi dai xai"a tambaye Ku. Khadeeja ne tace"keee rufamun baki dallah,ko da yake ni na tsaya ina bin ta kanku.don bakuxo matsayin ba.balle kusan inda na dosa,dogon tsaki tayi hadi da barin wurin da suke xaune. Binta da kallon mamaki Amrah tayi don tunda suke xancen su bata samasu baki ba har ta wuce. Amrah ta kalli teemah hadi da cewa"my friend mu take gaya mawa maganan nan?toh wlh a wannan shekaran xamuyi exam en.sai muji wahalan da take fada mana. Teemah ma cewa tayi sai tayi exams 'din suga irin wahalan da yake dashi. Bayan kwana biyu ne Amrah takira Hamma Umar hadi dacemai ita xata xana jarabawan gaba a JSS 2.dariya yayi sannan yace mata"indai kina son yin exam en gaba, toh sai kin tabbatar da kinyi na daya ko na biyu a class en Ku.indai kinyi toh nayi maki alkawarin yin JSCE a wannan shekaran. Da murna tayi mai alkawari hadi da kashe wayan.tun daga wannan lokaci Amrah ta dage kullum cikin karatun,Wanda ko bacci ba tayi. A haka har aka soma jarabawan su,haka Amra kullum ka ganta cikin library tana aikin abu daya.da taimakon Allah amrah tagama jarabawan inda ta fito da 2 position. Murna kan ba'a magana.don da dauki ta Isa gida,don driver yaxo ya dauke ta ba momy ba. Koda momy ta ga report sheet en ta, tayi murna da kokarin da diyarta tayi.don har er karaman party ta shirya masu a gidan...Umar ko ba yanda ya iya tunda shi yayi alkawari, don haka dole ana komawa Hutu yaje yabiya mata JSCE. Basu fada mawa kowa a class en su ba,har sai ranan JSCE sannan in ance Amrah ina xaku?sai suce JSCE cike da iyayi suke maganan har suka shige hall 'din JSCE n. Khadeja ko da mamaki tabisu Amrah da ido,don bata taba tunanin xasu CE xasuyi JSCEn ba.ganin kallon da take masu yasasu wani chanja tafiya hadi da xama a seat en su cike da iyayi. Paper akasoma raba masu inda kafin Amrah ta bude sai da tagama addu"an Neman sa"a,kaman haka.allahumma la sahalan illah maja'altahum sahalan,wa'antal taj'alul haxni ixah mashi'ata sahalan...sannan ta bude papern. Xasufara rubutu ne sai sukaga wani malami ya shigo hadi da cewa"kowa ya kofe abunda da na rubuta a takardan shi. Cike da mamaki Amrah da teemah suka hada ido.a haka har aka gama basu rubuta komai da Kansu ba. Haba da fitowan su suka hau ihu suna cewa"class mate kuxo kuji gulma da dimi diminta. Haba nan gaba daya en class en suka hadu lokaci guda. Amrah ne ta hau cewa"kunsan cika bakin da khadeeja tagama tana cewa"wai exams en su Nada wahala ko? Nan cike da kagara da son jin abun da Amrah xata ce,suka CE"ehhh Toh wlh duka jarabawan amsa ake bayarwa. Amrah tace hadi da kwashewa da dariya.haba nan suma suka hau dariya.dai² su khadeeja na fitowa daga hall din, haba nan suka hau kya...kya..kyahhhh.sum sum su khadeeja suka wuce cike da takaicin su Amrahn. Manage with this... More typing... More comment Maman teddy ce