[12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *TYPING.....*💻 *MANAZARTA* *WRITTERS ASSOCIATION* *15/11/2020* *MARYAMU SARAUNIYYA RETUN* *('YAR WAYE???)* Pure love and symphaty story! *STORY AND WRITTEN BY:* *(MAMAN TEDDY🧸)* 08081202932 *ABIN ALFAHARINA* Gareku iyayena abin alfaharina a kullum ina godiya da tarbiyyan da kk bani Alhaji mohammed and Hajiya safiyya Allah yakara arxiki da daukaka yakuma Kaunda kan makiyya aduk inda suke ameen ya Allah... *DEDICATION* I dedicate to you my dear fans. __________________________________________ *EPISODE* 1️〰️2️ Amadu bello university (A.B.U Zaria) wata mota ne kirar end of discussion ta shigo cikin wani irin mahaukacin gudu Wanda yasa yaja hankalin gaba daya ilahirin daliban makarantan da sauran Wanda suke muriri...Kowa tsayawa yayi dan son ganin mamallakin irin wannan motan haka.Dan haka kowa ya maida hankalinsa ga motan. A hankali ta bude side en ta hadi da xuro kafafunta Wanda suke cikin wani irin fitinannun hill shoe,Wanda suka xauna Mata a kafan ramm dasu...sai da tayi spending kusan 10 minute kan daga bisani ta fito hadi da rufo murfin motan...daganinta nan dalibai sukahau cewa wow,wow...dan irin butters en nanne kallansu ba tayiba illah daga mawa Wanda ya kawota hannu da tayi hadi da nufan wani hall da taga anrubuta *(Medicine students set 2020)* tun daga nesa take jiyo hayaniyan su daga ji kasan J.J.C students ne.nufan hall en tayi cikin tafiyan ta a natse hadi da iyayayi da gayu Wanda duk Tudun takalmin ta bai hanata tafiya da Shi cikin salanta ba... Sanye take cikin wani irin golden abaya wanda akayimai designs da yellow flawers da stones daddabe.Wanda ni kaina saida nace woow😘😅 Rolling tayi da yellow en mayafi hadi da yafa er ficiciyan mayafi Wanda ko kafada bai rufe Mata ba.fuskanta cikin simple make-up removed en shadow space en fuskanta tayi hadi da kutsa Kai directly cikin Hall en... Duk hayaniyan students en da shiganta kaji kaman anyi ruwa an dauke,Dan tsittt hall en yy...can front seat ta xauna inda ba students akai...da xamanta wayanta yahau ruri Dan haka ta mike darect xuwa gaban hall en tayi picking call en.sakin baki daliban sukayi suna mamakin tsayuwanta a gaban hall en...Dan datamike sun dauka waje xata fita sai sukaga akasin haka,inda lecturer ke tsayuwa ta tsaya abunta with open heart Dan bataga tayi komai ba... Daga wayanta tayi kirar iphone 11pr Max. Yanda take walwali da shimfida²yatsunta akan wayan yasa students bin hannun da kallo dake Jere da rings iri da kala tamm ya Afreed.abunda da tace kenan hadi da kashe wayan.seat enta takoma hadi da maida wayanta cikin ficiciyan jakanta...dai²malamansu na shigowa. Provost principal da sauran lecturers. Wata mata ne ta mike daga cikin lecturers en ta fara magana da cewa:I'm safiyya Ibrahim by name, am d school principal, so we are all welcoming you set 2020,and then I need all of you to introduced your self infront of lecturers and your Collieds...seat nata ta xauna hadi da jiran fitowan daliban. Ganin haka yasa wata tafara mikewa xuwa gaban hall en hadi dacewa my name is Fatima Aliyu from Kaduna state.bayan ta koma ta xauna ne wasukafita suna gabatarda Kansu a haka har sukazo kan ta.... Haba nan ido yadawo kanta,Dan kowa ya kagu yasan *'YAR WAYE???* Mikewa tayi tana tafiya a natse har ta isah gaban hall en.da sanyayyiyar muryan ta hadi xakakashi tace my name is Amrah Muhammad suraaj from Zaria... Jin irin muryanta yasa wata lecturer Wanda sunan ta yake Mrs Phillips tace"repeat again. Amrah ne takuma maimaita sunan hadi da komawa seat en ta ta xauna... Nan students suka fara cewa Amrah beuty.nan take suka fara kokarun lakaba mata sunan da banata ba.haka duka students en suka gama introducing en Kansu and at the end principal Safiya tace Wanda baiyi submitting file dinshi ba yaje yayi a yau...haka sukayima set 2020 fatan nasara da jajircewa Dan karatunsu bana wasa bane(medicine).kuma sukace yau ba lectures sai xuwa gobe... Bayan fitansu ne Amrah ta mike Dan tayi submitting file NATA xuwa principal office. Haka masu binta da ido keyi masu gulma ma nanasu.bitakansu ba tayi ba illah nufan principal office direct tayi..dashigan ta tanufi wurin principal... Good morning ma"Amrah tace hadi da ajiye file enta a table... Morning Amrah is dis your file? "Safiyya ta tambaya" yes mah. Ok principal tace hadi da bata wani printed paper.fill this dear. Amrah ne ta amsa takaddan hadi da xama a wani kujera daga gyafe.dai² Fatima Aliyu na shigo wa da file a hannu.gaishe da principal tayi hadi da bata file en ta...nan tabata printed paper da cewa Amra ta maki bayani. Ok Fatima tace hadi da nufan amrah.xama tayi kusa da Amrah hadi da cewa beauty baki gane ni bane? Amrah ne ta ajiye pen en ta kan paper hadi da kallon Fatima tabbas baxata taba mantawa da Fatima ba.but anrabasu su rabu Kawai yaxasuyi... No bangane ki ba"Amrah tace a takaice" Kwalla ne ya cika idan Fatima nan tace"Amra ni kk ka manta ni Amrahn teemah.yau kin mantani ba damuwa ta fadi hadi da goge kwallah...tnx dear teemah tace"hadi da mike xata nufi wani seat en dan ta cike blank papern..dai² principal na barin office en... Amrah ganin datayi teemah ta juya nan tausayin Kansu ya kamata sai hawaye nan tayi saurin rike hannun teemah hadi da cewa plz teemah na karki barni wlh nayi kewar ki friend... Nan KUKA yaci karfinta.dasauri teemah ta dawo hadi da rungume Amrah suna wani irin kuka maiban tausayi teemah cewa take"I miss you my Amrah... Haka sukayi kukansu da farin cikin haduwansu.bayan sungama ne suka nufi table en principal hadi da submitting file sukayi waje. Bayan sun fita ne teemah kecewa ahhh Amrah ya Gida xaki jene??? Ehhh hakane yau ba lectures sai gobe,amma ya Afreed yace xaixo ya daukeni sai gobe Kawai."Amrah tace hadi da kallan teemah. Bari injira ya Afreed en toh. Teemah tace" Ganin haka yasa amrah cewa"no kinsan yanxu zai zo.bari inrakaki kishiga car en ki. Badan Fatima tasoba ta nufi mota ta shiga suna daga mawa juna hannu... Bayan tafiyan teemah sai Amrah ta tuna da xuwanta SHAGALINKU DUBAI SHOP tafiya wajen makaranta tayi hadi da taran napep.... Haka bayan ya sauketa ta biya shi hadi da nufan shopping mall en... Turaruka ta siya hadi da tarkacen kayan make-up sannan ta fito... Tana fitowa ta kira Afreed hadi da shaida mai inda take.tana kashe wayanta ta nufi titi xata tsallaka F.C.E.ROAD.wani jiniyya ne ya urinta ta inda ta tsaya cak a titin tana addu,a Dan ta axata mutu yau. Wata mota ne ta gogeta Wanda yasa Amrah faduwa dabas akan titi ta xauna awurun.wannan motan da ta kadeta tayi reversed har inda amrah take.motan na nan inda take kusan minti5 sannan a hankali a ka hau sauke glass din motan.wata young lady tagani Rabin fuskanta kewaye da glass.kafin Amrah tayi wani magana tuni wannan budurwa ta wani watsa mata Rafa biyu na dubu dai² tuni sukaja motansu hadi da bade ta da kura...bayan motan ta kalla nan taga gaba daya bayan motan anrubuta *AFRAL 1* haka sauranma akasa Afral 2,haka sauran akasa har sha biyu... Wani irin ihu Amrah tasa hadi dadiban kudun tana watsi dasu wasu kuma tana yagawa.haba nan mutane suka kewayeta suna wawa Nigerian people we are on money scarcity Dan hakaa tuni mutane suka rufeta suna wawa. Dai² Afreed na isaaah da sauri ya daga ta hadi dasata a mota yakoma wurin driver yaja motan da sauri........ Ihu takeyi yana lallashinta amma kallanshi batayi ba.ganin haka yasa shi yin packing Dan ya lallashe er anwan nashi... Ganin yayi packing yasa tacewa ya Afreed waye Afral ita wacece? Aina take? 'YAR WAYE???ta fadi cikin karaji da kuka... Toh fah waye kumah Afral? Kuma wacece Amrah 'YAR WAYE??? &Meye halakar teemah da Amrah...... Toh duk kubuyo ni maman teddy Dan in warware maku zare da abawa.wannan samun tabi ne Dan ba afara komai ba na littafin *'YAR WAYE???* Wannan labarin na kudine ga mai bukata xaitura #100 MTN ko airtel mawannan number 08081202932 Idan VIP ne kuma xaki tura #200 Maman teddy ce🧸 [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *TYPING...*💻 *MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION* *16/11/2020* *YAR WAYE???* pure love and symphaty story📝 *STORY AND WRITTEN BY:* Easher moh'd (maman teddy🧸) ~*DEDICATION*~ _*I dedicate to you my dear Aphnan love you so much 🥰*_ ~*GARGADI*~ Banyarda wani yajuya mun novel batare da sanina ba🤨😎 *EPISODE* 3&4 ____________________________________________ A hankali Afreed ya kamo hannun Amrah hadi da cewa sorry my Amrah,kiyi hakuri bansanta ba,but pls kidaina kuka plz... "Amrah ne tace cikin karaji Noo hamma Afreed baxan hakura ba kamun alkawari xaka nemomun itah Kawai inkanaso inyi shiru indaina kuka,tafada tana turo mai Dan mitsulun bakin ta. Murmushi Afreed yayi hadi dacewa" ok babyn momy xan nemo maki itah... Kayi alkawari ya Afreed. "Amrah tace hadi da kafe Afreed da dara² idon ta. Murmushi Afreed yayi hadi dacewa ehh Amrah nayi maki alkawari.murmushi amrah tayi hadi da goge kwallan idon ta.. Kokefah har kinfi kyau Amrah,don mom tana saran ganinki cikin farin cikin kuma sai taga kuka.plz share hawayenki muje kiba mom lbrn school... Murmushi Amrah tayi hadi da kara goge fuskanta don itama ta kosa taga mom en nata. Haka suka kama hanya har suka Isah tukur tukur Zaria (T.K) wani tanfatsetsen Gida naga sunyi horn,inda natsaya inah observing wurin don girman gidan sai da ya tsorata ni.musamman ganin sojojin danayi fiye da 30 suna kyewaye da gidan fuska ba imani kwata².don haka nakara firgita...saurin waigawa nayi inda Amrah da Afreed suke nayi,sai alokacin na lura da t.shirt en jikin Afreeed na sojoji ne araina nace wato soja ne kenan.nan nakara firgicewa don haka nai saurin shigewa bayan Amrah don baxan komaba sai naga kwamm... Wani soja ne yafito da sauri irin lecrout en nan ya wage dankareren get en. Haka suka kutsa kai cikin gidan Wanda sunyi tafiya yayi na tsawon 10 minute kafinsu kai parking space.suna Isah dasauri Amrah ta bude kofah tayi ciki da gudu tana kwada kiran sweat mom!!!sweat mom.... Wasu sojoji ne suka tashi sukaxo hadi da budema Afreed mota.wasu kuma suna kame mai.kallonsu baiyi ba yabi bayan Amrah xuwa falon momy. Koda Amrah ta shiga mom ta hango xaune talatu na yarfa mata Jan lalle...dagudu Amrah ta fada jikin momy tana fadin momy am back. Momy ne ta dago hadi dacewa"well come back dear hadi da manna mata feck a kumatu...inah Afreed?momy Wanda take doctor zaituna ta tambayi Amrah datake kwance a jikinta... Dai² Afreed na shigowa,da murmushi Afreed ya iso hadi dacewa" momy toh gayinan na dawo maki da amanan ki. Murmushi momy tayi hadi dacewa"ai ka kyauta son... Mikewa yayi hadi dacewa"momy bari nashiga daga cikin bed room enah. OK son bari a shirya maku dirning.momy tace hadi da kallon Amrah.my baby tashi kije side enki ki watsa ruwa tukkunnah sai kici abunci ki bani labarin makaranta... OK momy "Amrah tace hadi da nufan side en tah. Doctor zaituna ne tace" talatu wanke mun hannu na baby na tadawo... Cikin karya murya na en daudu yace"angama Hajiya ta. Nan wannan en daudun su biyu Wanda suke lalle sukayi saurin axaman wanke hannun doctor zaituna...Wanda ake kira da talatu ne yayi saurin nufan waje da bahon lallen... ________________________________ Da shigan Amrah direct ajiye books en ta tayi hadi da sa'bule kayan jikinta. Daura towel tayi hadi da shigewa toilet. Bin dakin nayi da kallo hadi da bin garun dakin da komai da kallo...garun dakin gaba daya anbi da xanen Amrah...da pictures nata,komai na dakin white and sky blue ne ni kaina saida nace woowww....😘 Da futowanta daga towel sai taji wani irin kasala na debenta.don haka da Sauri ta bi lafiyan gado hadi da Jan bargooo...koda momy ta shigo ta cidda Amrah na bacci sai ta rufa mata bargo hadi da rufeta dashi.addu'a tayi mata sannan ta rufo mata kofah... *ABUJA* Firgigit ta tashi daga baccin da takeyi nan taga mijinnata na kanta yana mata addu'a.kallon shi tayi hadi da rushewa da kuka.hugging en ta yayi hadi dacewa"sorry honey itace koh? Tsagaitawa Arch Raihana tayi hadi dacewa"honourable ya xanyi wlh ina tausayinta tana bukatan taimako kuma bansan inda take ba,ban San 'YAR WAYE ba...nan tacigaba da hawaye. Honourable moh'd ne yace"kiyi hakuri in Allah ya yarda xaki ganta kuma xaki taimake ta...ba tabashi amsa ba illah mikewa da tayi ta shigo Architect room en ta.binta yayi da kallo a ranshi yana tunanin kodai aljanu ne keson wahalar mai da mata.shiru yy yana tunani sosai akan lamarrrin matannashi... Koda ta Shiga architect room enta kayan drawing ta dauka hadi da kayan colouring tafara xanen yarinyan da tayi mata lakabi da babynta....ta hau xanata yanda taganta tana mata murmushi... Bayan Amrah ta farka ne nan taji Afreed na kwala mata kira Amra!!!Amrah....kixo ana ruwa. Dajin haka yasa ta mikewa daga gadon NATA hadi da nufan down stairs. Da gudu tanufi compound nan tashiga tsakiyan ruwan samannan yana sauka a kanta...haka take juyi tana ihuuu a ruwan nan. Bataji bude get ba sai jin muryan shi datayi yana ba wani soja command abayan ta.da Sauri ta waigo haba nan sukayi four eyes da shi,haba nan tayi cikin falon momy da gudu tana haki. Momy ne tace"meyafaru ne my baby?mom ta tambayi Amrah hadi da rikota jikinta ganin irin rawan da jikinta keyi. Baki na rawa tace"Hammma...hamm hamma Umar ne wlh.dai² Umar Faruk na shigowa da kakinshi na sojoji.haba da gudu Amrah tayi cikin room en ta. Momy ne ta hau cewa oyoyoo sojana saukan yaushe??? Da murmushi Umar yace"yaudinnan momy na hadi da hugging en momyn. Afreed ne yace"kai wai Umar ya kk takuramawa Amrah ne?nifah bansan takura. Umar ne yaxauna kusa dashi hadi dacewa"dama ai nasan kai kk sangartata..mom ne tayi dariya hadi dacewa"Kaman kaasan shiko yacemata taxo ana ruwan. Hmm ae momy nasani."Umar yace hadi kallon momy. Dariya sukayi duka hadi da jajan rashin ki irin na Amrah,kullum tana nan Kaman karamar yarinyan.... Koda Amrah tashiga dakin ta xama tayi akan super cushine en ta...a ranta ko cewa take shikenan Hamma na yadawo yanxu xaifara takura mun...tsaki tayi hadi da nufan dressing mirrow tafara goge jikinta da mayuka masu dadin kamshi dasa jiki laushi.dai² momy na shigowa nufota momy tayi hadi dacewa"baby na shiryawa kikeyi ne? Ehhh momy "Amrah tace hadi dacigaba da shafa jikinta da mayukan. Momy ne tafara shade jikinta da cream en,bayan tagama gogamata ta nufi Waldrop hadi da fiddo mata da wasu Riga da skirt na atampha mai launin blue da milk...nan Amrah ta goge fuskanta da powder hadi dasa man baki kadan...saka kayan da momy tafuto mata tayi...tatsaya daura dankwali ne momy kecewa" ta samesu a dirning suyi lunching. Toh momy na"Amrah tace hadi da cigaba da daura dankwalinta... Zaune suke suna jiran fitowan Amrah.a natse take sakkowa daga step har ta karako inda suke..."momy ne tace"babyn momy xauna nan kici abunci kinji??? Kujera taja mata nan ta xauna tana murmushi. Momy ne tahau saving en su,inda Hamma Umar da ya Afreed ke danna wayansu...Amrah ko takasa yimawa hamman na ta mgn don yasan halinshi sarai da miskilanci da Isah gashi tayi mai laifi don haka take sunna kai kasa.don batason su hada ido mah. Momy ne ta kallah amrah hadi da cewa"baby na me xakici ne? Dagowa Amrah tayi dai² Umar Faruk na kallonta...A sanyaye tace"Rice and vegetable soup. OK momy tace hadi da fara xuba mata. Sai asannan Amrah tace"Hamma na kadawo lfy? Banxa yayi mata.nan Afreed yace"farouk magana fah Baby Amrah keyi ko bakaji bane? Sai a lokacin Umar yadago hadi dacewa"sai yanxu ne taganni a wurin halah? Momy ne tace"Amrah na haneki da wannan miskilancin ko? Idon Amrah ne yaciko da kwalla cike da shagwaba da muryan kuka tace"Hamma farouk kayi hakuri momy kiyi hakuri baxan sake ba... Murmushi Umar yayi halin Amrah na bashi dariya sodayawa.batajin nauyin ba mutum hakuri in tayi mai laifi,amma bashi xai hana next time takuma yima ba... Ganin tana shirin yin kuka yasa shi cewa"OK Amrah maxa kici abunci sannan kixo ki amsa tsarabanki Dana xo maki dashi. Murmushi Amrah tayi hadi dacewa"tohhh hamma na... Momy ne tace"hmmm Amrah na hamma umar kenan. Dariya sukayi kafun daga bisani suka cigaba da cin avuncin su... Umar ne ya tashi hadi da goge bakinshi da tissue.. Momy ne tace"farouq badai ka koshi ba... Ehhh momy bari na dauko ma Amrah gift en ta... Da sauri Amra ta mike hadi da bin bayan Umar en.. Dariya Afreed da momy sukayi hadi da hiran lamari na Amrah da Umar en... Ihun Amra ne ya katse masu xancensu momy hamma na yasayanmun computern iphone , ihu ta kumayi hadi da nufan dakin ta don tashaidama teemahn ta. Koda Amrah ta futa tana murna Umar binta yy da kallo kafun ya dakko wayanshi don yakira aminin na shi wato Ammar. Ammar wai mai kk nufi ne duk son da kk mun yanxu kana nufin xamu rabu saboda soyayyar wata can a watsup,Wanda Baja tana ganin ta ba... Luubnah tace hadi da ruko hannun Ammar... Plz lubnah ki barni Kawai ita nake so,kuma ita xan aurah da yardan Allah.. Maganan yana lubnah haushi amma son Ammar baxaisa ta nuna mai ba. Matsawa tayi kusa da shi nan kamshin ta ya done shi...daga nin haka nan lubnah tafa kissing en shi hadi da shafah jikin shi Kaman mage...dai²kiran Umar na shigowa,jin ringing en abokin nashi yasa shi dagawa...cikin wani irin murya yafara magn .. Dajin haka Umar yagane komai don haka yace"hmmm Ammar kullum kana sai tare da mata baka ko gajiya. Ammar kuwa cewa yy am soldier don haka dole naso mata... OK ganin nan xuwa Gida yanxu... OK Ammar yace hadi da kashe wayar. Tura lubnah yayi hadi da mikewa yayi hanyar waje.shangaban shi tayi hadi dacewa plz Ammar inah bukatanka fah...wani mugun kallo yayi mata hadi da rabata yawuce... *ABUJA* Yau Architecture Raihana na cikin far in cikin dawowan 'ya'yan nata don haka yoo tasa aka ciki dirning da kala² abinci da sha... Umar ne da Ammar momy Raihana duk xauna a dirning suna jiran xuwan afral don suyi dinner... Dad yay farin ciki take da dawowan 'yayan nashi don haka suke tafira da tambayoyi.. Dai² Afral na xuwa,sanye take cikin bombs short Wanda ko cinya bai rude ba sai yellow t.shirt takame kanta cikin yellow riboms. Xama tayi batare da tace ma kowa uffun ba... Momy Raihana ne ta dakamata tsawa hadi da cewa"Afral wannan wani irin shiga ne haka? Tashi kibani wuri ko......dad ne yakatseta dacewa"haba Raihana mai tayi kuma da kk mata fada haka.banaso gasky... Afral be tasaka kukan sarganci hadi dacewa"wai dad mai yasa mom bata so name?kullum ta ringa yi kamar ba Utah ta haifeni ba..kuka yasa hadi da shigewa cikin room en ta More typing.... More comment Maman teddy ce🧸 Labarina na kudi ne maiso xaituro #100 MTN mawannan number.09137392680 idan VIP ne #200... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *TYPING...✍🏻* *MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION* 18/11/2020 *MARYAMU SARAUNIYA RETURN* *('YAR WAYE???)* *STORY AND WRITTEN BY:* _Aysha moh'd (maman teddy_🧸) Facebook @maman teddy🧸 *WATTPAD* _Eashert 2020_ ~*GARGADI*~ Banyarda wani ko wata tayi amfani wajen juyamun labari ba🤨😎 ~*DEDICATION*~ Dedicate to my dear fans🥰😘 *EPISODE* 5️➖6️ ~*__________________________________________*~ *BISMILLAHIR RAHMANUR RAHIM* "Dad ne yace"banso kina mawa afral fada Rayhana,kin San ko shekara ba Muyi da dawowa kasannan ba,don haka bata saba da saka kaya mai nauyi ba.tun tana 1 year a duniya mukabar Nigeria sai wannan shekaran muka dawo daga America...amma kiiina mata fada,bayan a hankali xaki koya mata.na gayamaki for d last time bana so. Dad a xafafe yamike hadi da nufan part en shi... Momy Rayhana kuwa hawaye ne yafara xubo mata,mai yasa kullum dad bai son yaga tana kwaba mawa Afral ne.baison yaga tayi mata fada in tayi abu ba dai² ba... Mom ne ke mgn a xuciyan ta. Umar farouk matsawa yayi kusa da mom hadi da hada kanshi da nata ya riko hannun ta,a hankali yafara bamawa mom hakuri... Ammar ko mikewa yayi a fusace yayi dakinsu.don wani irin tsanan er anwan nashi yakeji a yanxu.shiyasa Sam basa shiri da Afral saboda yanda dad keyi momy akan ta...don haka ji yake kamar ya halaka Afral en. Umar ne yafara ba momy hakuri hadi dacewa" plz momy ki daina damuwa akan mgnan dad.kici gaba damawa Afral Addu'a komai xata dai na da yardan Allah... "Momy ne tace" No mah son inah tsoron wani ABU ne,banaso inga wani ABU ya faru da Afral don gatah baya taba dauwama a duniya. Umar ne yayi saurin cewa"a'a momy ba abunda xai faru da Afral.indai muna Raye xamu cigaba da kulawa da itah da yardan Allah.... Momy ne ta shere hawayen ta hadi da nufan architect room en ta. Don zanen babyn ta kadai ne xai faranta ranta a yanxu... Bin momy da ido Umar yy har tashige dakin ta,kan daga bisani yayi dakin su don yasan Ammar na can yana fushin shi na famah. Koda yashiga dakin kasa xuwa bedroom yy don shi kanshi ranshi yagama baci da lamarin dad da Afral en... Direct nufan fridge yy hadi da daukan wasu kwalabe ya nufah super ya xauna... Ammar ko da shigan shi bedroom kirar lubnah na shigowa.Kaman baxai daga ba sai kuma ya daga.nan tafara sakar mai da kalamai masu kwantar da hankalin masoya...nan take komai ya manta da shi. Niko nace su Umar ba budurwa dole a nemi wani abun...don shi kallon mace baiyi duda shige mai da sukeyi.musamman leenart. Bayan Ammar yagama WAYA da lubnah ne yayo waje.koda yaga abunda Umar ke sha baiyi mamaki ba don dama yasan shi idan ranshi ya baci maganin shi yake daddaka,a maimakon su da suke xuwa wurin mata banxa... Saurin xuwa yayi kusa da Umar ya xauna,dafashi yayi hadi da cewa "plz farouq came down.kadai nasa samawa ranka da muwa plz..kana sane baka da isashen lfy ko so kake ka kashe kanka? No Ammar kabar ni Kawai, sojah ai kullum cikin juriyya yake don haka kar ka da mu... " Umar yace"cikin kasalallen murya. Kawai youma xamu je gidan Ummu Kawai don daddy ya dawo ma,Duke mu huta... Ammmar yace hadi da kwashe magungunan gaban Umar... Wata mata na gani xauna kan sallaya,hannun ta rike da alkur'ani,Wanda da alama yanxu ta gama karantawa. Gyafe guda farouq ne da Ammar,banda lallashin su ba'abunda take yi.don ta ura da abunda ke damun su.don haka ta ke masu fada hadi da nasiha. Ummmu Maryam kenan. Amarya wurin momyn Umar farouq.. Ummu maryam irin matan nan ne masu son ibada da rikon addini. Waigawa nayi hadi da bin bedroom en da kallo,girman sa shi kan shi ya yi wani katon gidan🤪 Komai na bedroom en jah da milkne kuma komai na furniture en dakin royal ne,drawers, beds cotton da sauran su. Wani drawer na gani Wanda gaba dayan ta royal. CE sai sai komai na drawern Kaman glass yake don gaba daya komai kana iya ganin shi,kasan shi kuma tayoyi ne... Hmm su Ummu Maryam masu duniya. "Ummu maryam ne tace" Kushiga Ku Gaida momyn Umar don yanxu ta dawo wurin aikin ta... Ba yanda Umar ya so ba.don gaba daya baya son tuno da momyn nashii, a kullum burin shi yaga Ummu maryam ta kasance uwa gareshi amma sai sai ba haka Allah ya somai ba... __________________________________ Nufan dakin Umar Amrah tayi nan taga wayam ba mutum... Fitowa tayi nan taga mom tana duba wani file da alama kwanan asibiti xa tayi. Mom Hamma Umar fah? "Amrah ta tambaya" Mom ne tace momyn shi ne tayo kira tana son ganin shi don haka yanxu ma inah jin yakusa Isah Abuja. Batare da tace komai ba takoma dakin ta... Da isan ta daki ta kira teemah hadi da shaida mata haduwan su a school gobe. A.B.U Zaria Amrah ne tare da teemah a wajen hall. da alama sunyi nisa wajen firah don daganin su xaka fahimci hakan. Muryan ta ne yaka tsemasu xancen su.Aslamu alaikum. Ameen wa,alaikissalam "Teemah tace" hadi da kallon er kyakyawan budurwan da ashekaru batafi18-19 yrs ba. Don Allah nan ne set 2020 medicine hall? Ehhh suka bata amsa a dakile... Godiya tayi masu hadi da nufan cikin hall en. Kallon ta basuyi ba,balle su bata amsa. Firan su suka cigaba dayi har sai da sukaga alaman xuwan wata lecturer.sannan sukayi hall en. Da shigan su ne suka cidda wannan er budurwan a seat en su.teemah ne xatayi mata mgn.sai Amrah ta dakatar da itah hadi dacewa"pls ammata Dan matsa mu xauna. Murmushi tayi hadi da cewa"Allah yasa ban xauna maku a wurin ba dai? No ba komai ai. Amrah tace"hadi da matsama teemah suka xauna su duka ukun a seat daya... Lecturer ne ta fara gabatar masu da kanta kan daga bisani take shaida masu abun da xata ringa daukan su wato (ANATOMY)... skeleton tasa aka dakko mata hadi dacewa"yau xamuyi karatu under skeleton ne so I need your coopretion plz..irin malaman nan ne masu iyayin bala,i, kuma marasa mutuncin.don haka take karatun ciki²... Kasusuwan ta fara fada masu inda sudai Kawai suke binta da ehhmmm... *Skeleton* Occipital Temporal Femore Hemunts Axxilar Tibia Maxxillar Mandible Nasal------hanci Pedal------kafah Jin irin wannan yaran da takeyi yasa kowa shiru don wannan ba dai turanci ba ne...har ta futa ba Wanda yace kala,sai sai binta da ido. Amrah ne taga an aje mata paper ne a gaban ta da pen...kallon wannan budurwan tayi hadi da cewa"na meye??? Kallon ta tayi hadi da cewa"na mrs Nasal mana... Jin sunan nasal da tace mawa wannan lecturer yasa Amrah da teemah kwashewa da dariya.teemah ne tace"aiko sunan yayi dai² da itah. Amrah ko cewa tayi"kai kin iyah sa suna plz wane sunan ki? Wannan yarinyan ne da murmushi ta ce AMMARAH. Wow nice name ni kumah sunana Amrah wannan kuma teemah. "Amrah tace da murmushi a fuskan ta. Murmushi Ammarah tayi hadi da cewa" sannun Ku Amrah da teemah. "Teemah ne tace" yowa Sister. Haka suka cigaba da firan mrs Nasal suna dariya har wani lecturer ya shigo bayan fitan shi ne,suka nufi students cantin don su huta. Amrah, Ammarah,teemah suna cikin tafiya ne sukaji an kwalama su kirah.jin muryan feenart yasa su saurin juyowa....haba ita en CE, da gudu Kaman kanan yara sukaje hadi da rungume junan su students kuwa kowa binsu da kallo suke,don yanxu tuni maganan su Amrah ya bade university n. "Amrah ne tace" feenart dama xaki xo Ashe? Mai xai hana ai bamai raba mu sai mutuwa. Teemah ne tace"ko mutuwa taxo tare ma xata dauke mu. Waigawa feenart tayi nan taga Ammarah tsaye tana kallon su tana murmushi... Waye wannan? Feenart ta tambaye su. Teemah ne tace"new friend en mu CE sunan ta Ammarah. Wow nice name,sannunki kinji. Feenart tace"hadi da kamo hannun Ammarah. Haka suka wuni suna tare har aka tashi xuwa Gida. Teemah bata zo da motan ta ba,don haka tashiga motan feenart xuwa hostel itako Ammarah motan Amrah ta shiga don ta kai ta gida...don shakuwa ce tashiga tsakanin su sosan gaske lokaci daya Kaman sun shekara tare. Dai² sunxo wurin apple white Amrah tace xata danyi siyayya don haka ta fita hadi da Barin Ammarah a motan. Kan ta Asama ta xo shiga cikin apple white en,jitayi an bangaje ta an wuce,don ko arxikin hakuri bata samu ba. Saurin bin bayan ta tayi da kallo hadi da kallon motan da xata shiga,nan ta ga anrubuta AFRAL9... Da saurin Amrah tasha gabanta hadi da cewa"ke dakikiyan ina ne xaki bige mutane baki basu hakuri ba xaki wuce? Afral ne ta cire shadow space en ta hadi da kai ma Amrah mari. Dai²Ammarah na rike hannun.nan ko Amrah ta hau wanke Afral da mari,jikake gau, gau, gau.... har sau uku.sannan Amrah tace"me kike takama dashi ne?toh inkina iskancin ki kisan Wanda xaki ringa mawa.banxa er gidan matsiyata,don inda gidan Ku kun San arxiki da baki ringa haka ba. "AFRAL cike da mamaki hannun ta dafe da kumatu tace" ke kin San koni 'YAR WAYE? Amrah ne ta tare ta hadi da cewa"ko ke 'YAR gidan uban waye ke tashafa.ni Amrah ba ruwa na dake 'YAR WAYE. Jan hannun ta Ammarah tayi hadi da cewa"mu tafi friend.. Haka suka bar afral a tsaye Kaman gunki. Da kyar ta iya nufan motan ta hadi dayi ma xuciyan ta alkawarin karar da dangin Amrah gaba day an su.banda nanata sunan Amrah ba abunda takeyi.gudu take shararawa don ko gaban ta bata gani.... Amrah ko xuciyan ta yau fari yake kall.don yau itah kanta tasan xatayi kwanan farin ciki. Waigawa tayi hadi dacewa Ammarah yau ki shirya don sai nayi fatty don farin ciki... Murmushi Ammarah tayi hadi dacewa"a'inah? Mimah xamuje Muyi rawa muci dadi kuma.don yanxu xan sanar mawa su teemah. A hankali Ammarah tace"mom baxata barni ba. No karki damu da kaina zan xo da karfe 4pm... A haka ta sauke Ammarah a gidan su dake G.R.A Zaria... Dakomawan ta nan ta kira su feenart take gayamasu, inda feenart taso haduwan ta da Afral don feenart ba dai iya fitina ba.musamman dataji yanda su kayi da Amrah. Haka suka shirya party karfe 4pm... Bayan Amrah tagama shirin ta tayi sallah nan ta nufi dirning don mom bata nan,kwanan asibiiti tayi.don haka bata dawo ba har yanxu. Dirning en tabi da kallo ga a bunci Kaman ba masu bukata. nan take ta tuno rayuwanta na baya,kwalla ne ya ciko mata ido,a ranta ne tace"wai itah sweat mom bata da miji ne?waye baban ya Afreed ne?saurin kauda tunanin tayi sakamakon xuwan wata me aiki.nan ta soma cin a buncin ta.ranta a sake. Karfe 4pm yy mawa Amrah a kofar gidan su Ammarah.ajiye motan ta tayi hadi da nufan get en gidan ta fara knocking.wani mai gadi ne yaxo hadi da bude mata kofah. Hajiya wakike son gani? "Me gadin ya tambayan Amrah dake kokarin shiga ciki.Niko maman teddy nace ohhh su amrah manya😎😅 Amrah ne tace" Ammarah na xo wurin ta. OK Hajiya nusaiba kenan? Kafin ta bashi amsa dai²Abban Ammarah na fitowan da alama fita xaiyi.don driver yake kokarin bude mai mota. Da saurin Amrah ta nufe shi hadi da gaishe shi...dakatawa yayi hadi da amsa mawa Amrah gaisuwa...tambayanta yy wurin wata zo?nan take cemai Ammarah ne taga bata zo mata birthday ba gashi lokaci na tafiya shine ta zo taji ko lfy? Hmmmm Amrah kenan😊 Abba ne yabi Amrah da kallo,tabbas shiganta yanuna gaskiyan mgnn ta. Sanye take cikin wani Abaya me budewa baki,sai bayan an dandatse shi da Jan stones, haka ma gaban Rigan Duka stones ne red....Abayan kuma budaddiya ceee,don haka tasa blue jeeans da red t.shirt a ciki.kafannan yaji hill shoe tayi rolling da bakin mayafi.abunka ga farar mace nan take tayi wani masifan kyau,musamman itah da take ta dabam... OK bari nakira ta a WAYA kafin a shiga dake. Abba yace"hadi da fara Kokarin kiran Ammarah,tana dagawa ne yake shaida mata xiwan Amrah hadi da kashe wayan shi... Musa shiga da itah part en Ammarah.. OK Alhaji "Musa yace" hadi da nufan cikin gidan Alh. Suleiman. Amrah godiya tayima Abba sannan ta bi bayan Musa xuwa cikin gidan. Koda suka shiga dai² Ammarah na sakkowa da saurin tayi hugging en amrah hadi da cewa"wlh tun daxu na shirya ina jiran ki. Amrah ne tace"OK yanxu muka hadu da Abba a compound ai. OK yayi muje toh "Ammarah tace" Juyawa Amrah tayi xasu tafiya nan taga wata hamshakiyan mata xauna tana danna waya,ta Dora kafah daya kan daya... Da saurin Amrah tace"barka da Gida momy.banxa da itah wannan Matan tayi.kara maimaitawa tayi nan ma bata tanka ba. Ammarah ne taja hannun ta hadi da cewa" xo muje amrah,ai ba dole ne sai ta amsa maki ba. Haka suka fita har xuwa inda Amrah tayi packing en motan ta. Su feenart ne a ciki suna jiran su.da shigansu mota Amrah tace ma Ammarah wannan ba momy ba ne? "Ammarah ne tace" noo mamana ta rasu,in fact in nace xan Baku lbr na xamu dauki tsawon lokaci. Teemah ne tace"Yakama ta mu hadu gobe kowa ya bamu lbrn kanshi,don musan kan mu. Feenart ne tace"haka xa'ayi amma ba yau ba sai gobe,yanxu muje Muyi rawa Muyi murnar haduwan mu tare da Allah ya hadamu a matsayin kawaye masu son junan su..... More typing.... More comment Toh wani rayuwa ne Amrah tayi a baya kuma? Hmm wani mataki Afral xata dauka akan Amrah ne? Wacce momy (doctor zaituna) Waye shi kanshi Afreed ne??? Toh karmu manta waye shi kanshi gogan uban tafiya wato Umar farouq? Duke kubiyo Alkalaman✍🏻 Aysha moh'd (maman teddy🧸)don ta warware maku xare da abawa. Labari na na kudi ne gamai bukata xai turo #100 MTN ma wannan number 09137392680 idan VIP ne kuma #200 NEXT EPISODE📚🖊️ [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *TYPING....* *MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION* 19/11/2020 *MARYAMU SARAUNIYA RETURN* *('YAR WAYE???)* _Pure love and symphaty story_ *STORY AND WRITTEN BY:*✍🏻 _Aysha moh'd(maman teddy🧸)_ Facebook@maman teddy.com *Wattpad* _Eashart 2020_ ~*DEDICATION*~ I dedicate to you my dear Ayshar and pharty ooo,wannan pagen naku ne kawaye,yan uwa kuma rabin jiki... *GARGADI* Banyar da wani ko wata suyi amfani wajen juyamun labari ba🤨😎 ~*ABOUT THE NOVEL*~ Labari ne mai cike da tausayawa, soyayya mai rikitarwa hadi da tsantsan makirci....pure love and pity story📚🖊️ *EPISODE* 7️➖8️ __________________________________ Amrah ne ta hau driving hadi da nufan mima hotel... Sunci sun sha,kuma sunyi rawa don sun gyagije matuka. A haka sai da suka kai karfe 6pm,sannan kowa tanufi hanyar Gida.Amrah da Ammarah gida suka nufah inda Feenart da teemah suka nufi hostel,don feenart er Kano ce.itah kuma teemah a Kaduna take a zongo road. Shiyasa suke xaman hostel anan A.B.U... Feenart ne takira daya daga cikin samarin ta ya nufi A.B.U shika da su. Inda Amrah ta nufi gidan su Ammarah itah,bayan ta suke ta ne tayi hanyar gida tukur tukur... Da shigan ta ta cidda mom na duba wani magazine, nufan mom Amrah tayi hadi da xama gyafen ta,sweat mom barka da gida. "Amrah tace" hadi da sakin ma mom murmushi. Mom ne ta manna mata kiss hadi da cewa"ya school en baby na... Lfy mom. "Amrah tace" hadi da mikewa. Mom bari na shiga daga ciki. Mom ne ta mike hadi da bin bayan Amrahn xuwa bedroom en ta. Kaman kullum mom ne ta taya Amrah kimtswa sannan tayo waje don ta shirya mata dinner... Bayan Amrah tagama komai suna xaune da mom suna fira ne,Amrah tace"mom don Allah in tambaye ki? "Mom ne tace" ina jinki Amrah na. Amrah ne tayi Dan shiru na wani dakiku,kafin nan tace"mom wai waye baban ya Afreed? mom don Allah kifadamun yau. Murmushi mom tayi Wanda hausawa kecema yafi kuka ciwo.nan mom tace"Amrah yau xan gayamaki abunda na sani na tarihi na da ya Afreed en ki.... Kama hannun Amrah mom tayi hadi da matsoda ita kusa,sannan tafara bayani kamar haka: Suna na zaituna Kaman yanda kika sani.nawayi Gari ne na ganni acikin garin Zaria.inda bansan kowa ba kuma bansan komai na rayuwata ba. Koda naga kaina a garin Zaria bin garin nake ta yi da kallon mamaki don komai bansani ba.kukan yaron bayana ne yasani saurin sakko Afreed Wanda a shekaru baifi daya ba. Binshi zaituna take da kallo tabbas tasan Dan ta ne,amma kuma tuno wani ABU na rayuwanta ta kasayi... A haka ta dinga kewaye garin Zaria har Allah ya hadata da wani mutumi ya dauke ta yanufi gidan mai anguwa da itah,don ganin ta da yaro tana zagaye ya dauka masu satan 'ya'ya ne.nan mutane suka taru hadi da nufan gidan mai unguwa. Bayan mai unguwa yayi bincike ne ya gano Afreed Dan zaituna ne.kuma kurciya akayi mata don ko ya tambaye ta rayuwanta bata iya tuna komai,sai dai Kawai tasaka kuka. Ganin haka yasa mai unguwa Nina ma zaituna wurin zama a gidan shi.inda matan shi ke kulawa da ita sosai da Afreed.lokacin da matan mai unguwan sukaxo shirya zaituna ne sukabi jikin ta da kallo don abun mamaki ya basu.run daga Dan kunne zobuna,sarkan kafa,neck less duka na xinare ne.dako suka bude kanta gashinta duk kwalliyan xinare akayi da wasu bids 'yan kana²... A hankali suka dinga cirewa hadi da nufan mai unguwa da su. Bayan ankimtsa zaituna ne.sun bata abunci taci tayi sallah,shine mai unguwa yasa aka kirata.nan yace mata abunda xa'ayi za'asai da wannan zinaren a sai mata Gida da abubuwan sana'a.amma me taga ni?mai unguwa ya tambaye ta. Ba komai baba duk abunda kk yi yayimun ngd Allah saka da alkhairi. "Zaituna tace hadi da mikewa ta nufi cikin Gida. Haka mai unguwa yasa akasiya ma mom Gida shaguna...restaurant da sauran abubuwa. Haka mom takoma gidan ta na tukur².inda suke xumun ci sosai da matan mai unguwa. Bayan shekara daya mom tasamu admission a school of nursing A.B.U don haka lokacin Afreed shekaran shi biyu,sai tasa shi a makaranta inda duk tadawo A.B.U xata tsaya ta dauke shi suyo Gida. Bayan mom tayi shekara uku a nursing yagama diploma a digiri en ta sai ta wuce madicine.lokacin da mom tagama digiri a shekaran tasamu wiki a A.B.U shika,wata shekaran Afred ya kammala primaryn shi. Koda mom ta tambaye shi wani schools yake so? Sai yace mata" N.M.S school Don shi soja yake so. Mom bata Musa ba don tasan shi tun bayau ba yake son sojan. Haka mom ta kai Afreed n.m.s hadi dafara karatun shi cikin kwanciyar hankali... Kuma anan ne suka hadi da Umar,Ammar.Wanda abota yakaisu da son junan su fiye da tunanin mai tunani... Afreed kuwa tun wata rana da yataba tambaya mom dadyn shi tashiga matsanan cin damuwa kuma tafadi mai itama batasan inda yake ba..bai kara tambayan mom ba don yaga damuwa sosai a idon ta... Mom ne ta tsagaita hadi da goge kwallan idon.inda Amrah ke kuka Kaman ranta xai fita,don yau tagama tausayama mom en ta da ya Afreed en ta. Mom ne ta rungume ta hadi da lallashin ta har bacci ya dauke ta. ____________________________________ Momyn Umar ne da dad en shi xaune suna break fast..firansu suke cikin kwanciyan hankali da nishadi da xaman lfy. Umar ne yace"dady nai ma maganan companyn mai kagani? Gaskiya my son naji dadi sosai da wannan labarin Allah yabada sa'a.kuma zan baka wasu kudin da xaku ku kara hannun jari.. Daddy yace" "Umar ne yy ma daddy godiya.inda momyn farouq tayi saurin cewa" wai daddy mai yafaru ne xaka ba Umar kudi? Amm kinsan Dan baki da xurfin ciki wai company ne xasu bude Wanda shine yake da half sheres na company sauran kuma mutanem da xa'a bude dasu suma sunada half sheres.. Cike da masifah momyn farouq tafara cewa"banyarda ba dadyy,Sam inkaga farouq yafara wannan company toh ya amunce da auran leenart ne,kullum kana Dora yaro a turban Neman kudi amma aure Sam baka mai mgn shi. Toh ban yarda ba.nan momy ta mike hadi da Baron wurin tana cigaba da mita. Umar ne ya kallo daddy. Ganin irin kallon da Umar yy ma daddy.nan yayi saurin cewa"sorry son momyn ka xata sauka kayi hakuri kaji?amma why not ka amunce da sauran leenart. Saurin ajiye spoon en shi yy hadi da nufan room en shi. Daddy bin Dan nashi yayi da kallo har yashige dakin shi. Koda Umar tashiga dakin shi xama yayi ranshi bace,wai mai yasa momyn shi bata son daddy na mai ABU ne?kuma tana CE auransa da yarinyan da bata da tarbiyya.kodon tana 'YAR anwanta ai shi baya son ta. Umar ne ketama xuciyan shi wannan tambayoyin. Momyn farouq kuwa da shiganta dai tayi kiran kanwan NATA hadi da shaida mata komai da komai,dangane da kudin da daddy yace xaiba Umar da kuma kin yardan Auran leenart. Mahaifiyan leenart ne tace"gobe ta shirya don suke wurin bokansu akan mgn nan.inba haka ba kuma in daddy yamutu ta tashi ba komai na arxiki. Ta fadi cike da masifa hadi da kashe wayanta. Waye mahaifin Umar farouq? Sunan Alh.Abdullahi Umar, asalinsu en garin Kano ne,amma yanxu iyayen shi da en uwanshi su suna Abuja. Don a yanxu shine commissioner of finance.mahaifin Ammar honourable moh'd kanin shi ne uwa daya uba daya. Halin momyn farouq yasa shi komawa gidan Arch Rayhana don yafison xama da itah fiye da mahaifiyan ta shi. Wannan kenan. Amrah ne kwance jikin momyn ta dai²wayan ta ya hau ruri.dagawa tayi hadi dacewa"baby kasan meye?wlh danaji muryan ka sainaji ciwon kan ya tafiya. Daya bangaren Ammar ne yace"Allah ko baby.nice karna kashe WAYA na? Amrah ne tace"a'a baby ai in naji muryan ka na minti biyu xai iya dauka na har tsawon Awa biyar. Ina sonki my princess. Ammar yace" Ngd my dankalin turawa. Amrah tabashi amsa tana dariya. No ba komai my Indian kabewa. Dariya tayi hadi dacewa"ahhhh toh na janye. Dariya yy hadi dacewa"da wurin haka? Ehhh wlh. Hmmm baby inafah Zaria yanxu,don haka xanxo gobe don yanxu ma Hamma tayi ne. Tuno da Umar gobe xai dawo yasa ta cewa"no kaxo yau en Kawai. OK my princess gani nan xuwa yanxu. Haka sukai sallama.bayan sungama ne mom ke tambaya n Amrah waye wannan? Nan amrah tafara ba mom labarin haduwan su da Ammar ta watsup. Tsawon dare Amrah na xaune tana karatun ta online... Tsulum ta ganta cikin wani GRP Wanda batasan wa yy adding en ta ba. Batabai takai ba.ta cigaba da karatun ta..messages ne suka hanata karatun da wannan ya shigo wannan ya fita... Don haka kutsa kai cikin GRP en don taga abunda sukeyi tsawon dare haka. Banda shashanci ba abunda ta gani don haka sai tayi saurin rubuta plz Ku tashi kuyi abunda yakamata,ba wannan ba salllah,karatun kur'ani da sauran su.haka sai da tacika su da tsiwa. kafin wani yabata amsa tayi left. Haka mutane ke ta biyota wasu na xaginta wasu kuma na cewa"hello. Shiko Ammar da yake cikakken Dan duniya ne sai yabida ita yanda take yy mata cikakken sallama.wato Asslamu alaikum. Ganin sallama yasa Amrah bashi amsa. Sunan shi yafara mata inda ya tambaye ta NATA A dakile tace"Amrah Wow nice name plz xan iya xama friend en ki? OK Tace"hadi da sauka online... Tundaga wannan lokaci Ammar da Amrah suka fara soyayya inda har Ammar sun taba haduwa da Amrah a PZ don ranan Umar na nan sai tace su hadu a PZ en. Ko da yaganta dariya yy a xuciyan shi kuwa cewa"yayi wannan ne ustaziyya hmm lallai. Soyayya yake mawa Amrah Wanda bai taba yima wata ba.don cewa yake yasamu yarinyan da he is truely love her,don har Umar Afreed duk sun San da mgn n beauty. Don haka yake cema ta. Bangaren Afral kuwa daddy ne xaune ya faman banbami hadi da cewa duk inda Amrah take sai ya nemota,kuma yasa an daureta... Mom dai binsu take da kallo,nan daddy yace"yau kuma xasu koma Abuja sun FASA xuwa gidan kakan nasu(Hajiya babba) Haka nan mom tafara had a kayansu hadi da nufan Gida Abuja cike da takaicin dad da Afral en. Haka dad ke cewa en sun koma xata yima momy Rayhana describing en yarinyan don a nemota. Koda Amrah tagama bawa mom labr banda dariya ba abunda mom keyi,kafin daga bisani tace"taje ta shirya tarban babban bakon NATA... Koda Ammar ya iso gidan su Amrah bin gidan yake da kallo don nann yasan gidan su Aminin shi ne Afreed. Babban falon gidan ta kaishi hadi da cika gaban shi da kayan motsa baki. Suna fira ne Afreed yayi sallama. oyoyooo ya Afreed tace"ha di da hugging en shi. Saurin kallon Ammar yy hadi da cewa"kai mayaudari mai ya kawo ka nan? Murmushi Ammar yy hadi da cewa"soyayyan beauty mana. Dariya Afreed yayi hadi dacewa"ahhhh su Amrah Ashe beauty CE? Sosai ma kuwa "Ammar yace don ya fahimci Amrah anwanshi CE. Afreed ne yace" Amrah wannan shine Abokina Ammar kingane shi? Cike da mamaki tace" Lahh shine as bansan shi ba. Afreed yace"dayake ki en er boding CE.duk inyaxo ba kyanan ai. OK mushiga su gaisa da momy. Amrah tace"hadi da nufan cikin Gida. A school kuwa su Amrah ne xaune kowannan su na jiran dayan su yafara banda lbrn rayuwanta shi... Feenart CE tafara.sunan feenart ni er asalin Kano CE,mu gudu mahaifina ya hafah a duniya. Nan teemah tace ni kuma sunan teemah er asalin Kaduna CE.mu buyu ne iyayena suka haifah.yata macace,kuma yanxu ma tana aure a gombe. Ammarah ne ta fara dacewa"sunan Nusaiba,Ammara anfi kirana da Ammarah, ni kadai Allah gaba mahaifina,don mamata ta dasu tun ina shekara biyu a duniya,tausayina da mahaifina yakeji yasa shi nuna mun tsananin soyayya,Wanda daga baya ya auro anty zinah ganin son da Abba na kemun yasata nunamun tsantsan kiyayya,musamman da ita Allah bai bata haihuwa ba. In a gaban Abba ne nunawa take tafiya kowa sona,amma a bayan shi ba haka yake ba. Wannan kenan. Shiru su duka sukayi suna jiran jin labarin Amrah. A hankali tafara shekara baya dasuka wuce... *JAHAR GOMBE* cikin wani kauye da ake kira karau².... "AMARATU...."Amaratu....Amaratu... Dai² Amaratu na xuwa jikin ta gaba daya rawa yake,xubewa tayi baki na rawa tafara cewa" ummm...... Hmmm labarin gaba take,wannan ba'a fara komai ba 'YAR uwa kedai cigaba da. Bin maman teddy don ta warfare maku xare da abawa... Labarin na kudine #100 kacal MTN ma wannnan number 09137382680 Idan VIP ne #200 [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *TYPING...* *MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION* 21/11/2020 *MARYAMU SARAUNIYA RETURN* ( *YAR WAYE???*) STORY AND WRITTEN BY: _Aysha moh'd(maman teddy_🧸) Facebook @maman teddy.com *wattpad* Eashert 2020 ~*GARGADI*~ Banyarda wani ko wata suyi amfani wajen juyamun labari ba😎 ~*DEDICATION*~ This novel is dedicate to my creator and inspiration. After my creator is the vehicles that drove me to the word in the person of Alh.moh'd and Haj.safiyya... Finally this novel is dedicated to every pupils and my fans,who love what I love Hausa novels❤️ ~ABOUT THE NOVEL~ Labari mai cike da tsantsan soyayya,mai rikici iri² Wanda har takai yaya da son kanwasa a rashin sani, tausayawa,hadi da tsantsan makirci.pure love and pity story📚🖊️ Episode9️ ______________________________________ Amaratu yau xanci ubanki a cikin gidan nan,wato uniform ma kikasa?wancan tulin wanke² waxai maki iye? "Ummu maryam ta tambaye ta cike da masifah. Bakin Amaratu na rawa tace" don Allah Ummu kiya hakuri,wlh yanxu xanyi. Juyawa Ummu maryam tayi a fusace hadi da nufan wurin sai da abuncin ta. Don sana'an ta kenan sai da abinci.da safe tayi waina,da rana shinkafa er bade,da dare tuwo miyar yauki... Binta da kallo nayi inda da xamanta yara tuni da gardawan maza sun kewaye ta,kowa yana a bashi na kaxa,abada na kaza. Koma cikin gida nayi inda na baro Amaratu na wanke²,binta nayi da kallo,fara ce amma wahala yasa takoma baka kirin.hakoranta na bi da kallo inda suka wani irin jah,gashi so greenish abun ba kyan gani,tana wanke²n tana Sosa kai don akaduba kan shi kanshi ba arasa kwarkwata ba.don tsagon kitson datti har manne wa yake kaman swingum... Saukan duka taji da bulala,jikake zau,zau...zau... Ihu Amaratu keyi hadi da bama Ummu hakuri, amma ko sauraranta batayi ba.sai duka Kawai takeyi.tun Amaratu na kuka har tayi shiru sai hawaye don Ummu cewa take in bakiyi shiru ba wlh baxan bar dukanki ba.tun daxu jubi Dan wanke²n da ki kayi kin tsaya iskani,toh ubanki zanci. Maxah ki wanke don minti biyu na baki,ki shirya ki wuce makaranta. Haka Ummu ta wuce tana cigaba da bambami... Bin jikinta Amaratu tayi da kallo inda gaba daya ya farfashe sakamakon dukan da Ummu maryam tayi mata.a haka da kyar ta karashe wanke² hadi da dauko hijabin makarantan ta saka,ta nufi wajen Ummu maryam..Ummu na xan tafi. "Amaratu tace" Dan gwarar mata tayi da dumamen tuwon jiya a gurin. Durkusawa Amaratu tayi hadi da dauka tanufi xaure.da sauri² take cin abincin don yau tasan xata daku a makaranta,don ba karatun latti tayiba. Bayan tagama cin abincin ne ta maida kwanan cikin gida hadi da nufan hanyan makaranta. Sai da tayi tafiya mai nisa sannan ta Isah makaranta... Yau taxi sa'a ba malaman su farfajiyan makarantan don haka da gudu tayi cikin aginsu,wato primary 6. Da sauri wata kawanta Wanda take saude ta matsa mata wuri hadi da cewa"maxa ki xauna an an Amaratu,yanxu muguwan malaman nan xata shigo.... Toh saude matsamun. "Amaratu tace" hadi kokarin xama. Da xaman su wata malaman su ta shigo nan ta dauke su English bayan tagama masu karatun ta ne ta hau tambayan su.ba Wanda yabata amsa sai amaratu,koda ta bata amsa sai malama murja ta yamutsa baki hadi dacewa"kewai wata irin kaxama ce?jiki fah da Allah,kullum cikin kaxanta uniform kaman na me kwanan siminti.ba wanka ba wanki? Duk randa kk kara xuwa mun a haka sai na xane jikin wlh. Malama murja tace"hadi da fita waje... Saude ne tace"kin gani ko Amaratu bata yabamaki na kinyi kokari ba amma ta haumaki fada.don haka karki kara bata amsa a aji intayi tambaya, ki barta da dakikan en ajin. Murmushi shi Amaratu tayi ba tace ma saude komai ba.a haka aka tashi break.bayan sun koma ne wani malami ya shigo hadi da cewa"duk Wanda bai biya kudin comon entrance ba ya tashi ya wuce gida ya amso,don yau sauran kwana 6 afara. Da sauri Amaratu ta mike hadi da barin ajin da sauri,dariya en class en suka hau.don kowa yasan ita ce dama bata biya. Daka masu tsawa yayi hadi dacewa" kuyimun shiru.... Koda Amaratu ta nufi gida Ummu maryam ta cidda tana kokarin daura abincin sayarwan rana. Mai ya dawo dake? "Ummu ta tambaya" fuska daure ba annuri. Ankoro ni kudin common entrance ne. Amaratu tace hadi da kallon Ummu. Tsaki tayi Ummu had a da cewa"hmm ai ko xaki shekara ba ilimi,don naira baxan bayarba.ace makarantan gomnati ma sai an biya kudi?toh cire uniform en ki wanke mun kayan can. Toh Amaratu tace"hadi da nufan dakin Ummu ta cire kayan ta hadi da nufi wurin kayan wankin. Haka washe Gari Amaratu ta shirya ta nufi makaranta. A ranan ma tasha toxarci don malaman su murja sai da taxane ta hadi dacewa"ace naira 50 na common baxa kuiya bayarwa ba?toh karki kara xuwa daga yau... Haka tanufi aji tana masifa da cewa"xaman kauye bai yi ba,don basu San darajan ilimi ba Sam... Haka Amaratu ta nufi gida jikin ta duk tsami yake mata.don bata kwana ba abuge ta ba a rayuwanta.don yanxu ma har tasa ba. Tun a kofar gida tacikaro da wani gibgegen mota.bin motan tayi da kallo abunka da Dan kauye,kan tace"toh motan waye wannan?ganin bata da amsan tambayan ta yasa ta kutsa kai cikin gida. Muryan Ummu taji tana kuka hadi da masifan ta tana cewa"wlh ba ki Isah ba.don baxan taba yards da mgn nki na cewa"Amaratu ba 'ya na ba ne.in ba 'yana bane to 'YAR WAYE??? Ummu ta fada cikin kakkausar murya... Cike da natsuwa da aji doctor najwa tace"er Alhaji mana?kinsan waye ubanta?toh ubanta wani kusa ne a gomnati,Wanda ko gomna a kace maki yayi karki mamaki.don haka tambaye na iyayenta da kk yi kona fada maki ba xaki iya xuwa inda suke ba.don sunfi karfi,ko a 'YAR AIKI baxasu ajiye ki ba. Don haka bai dace kurinka wannan haukan ba,ni a yanxu kaman na taima ke kine.don yarinyan ki na can tana shan ruwan gora,tayi wanke Dana dutse.ta xagaya kasashen da take so.kuma kisani wannan duk makirci na ne.don haka shine kadai xaisa inrama abun da Alh.Mohammad yayimum shi da matarsa. Don haka kici gaba da axabtar da ensu.yanda yaka mata plz.... Dogon tsaki Ummu tayi hadi dacewa"WAYA gaya maki xanyarda da ta tsiniyan gudanki?toh Amaratu 'ya ta CE. Murmushi doctor Najwa tayi hadi dacewa"tohm ga wannan shaida CE.nasan xaki yards yanxu. Wani camera doctor najwa ta kunna mawa Ummu, nan take ta fara tuna komai daga bin yanda Najwa tayi exchanging en Amaratu da wata 'ya da batasani ba... Kuka Ummu tasa hadi da xakin Najwa ta uwa ta UBA.kuma ni maryam in Allah ya yarda xan ne mo mawa Amaratu iyayen ta,koda a birnin sin suke. OK doctor najwa tace hadi da fita gidan.dajin motsi yasa Amaratu saurin boyewa.bayan fitan ta Ummu xama tayi tana kuka,itako Amaratu kuKa tayi ma'ishi sannan ta fito hadi da hada wanke²ta farayi. Ummu da ta fito da mamaki tace"Amaratu yaushe kika dawo? Yanxu ne Ummu.. "Amaratu tace hadi da cigaba da wanke²n ta. Ummu ne tace"Amaratu sun koreki ne ko? Dagowa Amaratu tayi hadi da cewa ehhh Ummu. OK inkin gama kixo kici abunci,gobe xan baki kudin ki kai masu. Dasauri Amaratu tace" Ummu xaki bani kudin? Dariya Ummu maryam tayi hadi dacewa ehhh mamana xan baki ki kai masu. Godiya ta hau yi ma Ummu. Ummu ko murmushi tayi hadi da nufan kicin... Tun daga wannan rana wani irin soyayya n Amaratu take shiga xuciyan Ummu hadi da tausayinta,haka Ummu ke ta kokarin fahimtar wani ABU dangane da Amaratu amma ba tagane komai ba. Waye Ummu maryam??? Ummu maryam cikakkakiyan er asalin gombe ne,a nan en uwanta dangin ta gaba daya ke rayuwa. Ummu maryam tayi aure ne a garin gombe inda ta auri mijin ta mai suna ml. sani.sunyi xama na soyayya da jin dadin rayuwa. Inda tun tana da cikin Amaratu Allah yayi mai rasuwa sakamakon accident... Tundaganan Ummu ta shiga cikin damuwa,Wanda har wata daga cikin yayunta na gombe ta dauke ta xuwa cikin garin gomben don ta haihu a can. A haka cikin Ummu ya Isah haihuwa inda aka dauke ta aka kaita wani asibiti mai tsadan gaske mai suna al madina.a nan Ummu ta haifo diyarta,inda bayan tagama wanke ta dawo kauyensu da xama.Wanda ta cigaba da sana'anta,don tace"baxata kara aure ba tun daga kan mal. sani. A haka taci gaba da rayuwanta da Amaratu,koda take tsanan ta ma Amaratu ta nayi ne don kar ta lalace,ace mata er mace..wannan kenan. ________________________________ Haka Ummu ta ba Amaratu kudin common inda aka turasu cikin garin gombe,don anan suke xanawa.kullum Ummu xata bata na mota.don yanxu soyayya ne Ummu ke muna mata sosai.Wanda ita kanta Amaratun ke mugun kaunar mahaifiyan na ta. Bayan Amaratu sun fito daga makaranta xa suyo kauyensu.taxo tsallaka titi ne don tasamu abun Hawa. Wani bakar mota ne taxo da gudu nan take ta banke ta.Allah ya kiyaye tayi saurin kaucewa Dan haka sai ta fadi a kan titin. Bude motan su kayi,wasu alhaxai ne su uku Wanda daga ni duniya ta yarda da su. Ganin su Amaratu yasata saurin mikewa tana goge jikin ta. Hmmm wannan musabbabin labarin. Daya daga cikin su ne yace"bakiji ciwo ba ko? Daga masu kai tayi alaman ehhhhh. Ganin irin kallon da suke mata yasata saurin tsallaka titi hadi da nufan su saude, tare mota sukayi hadi da nufan kauyen su. Manage with this... #share and Comment... Toh free page xai kare a page 15 don haka gamai bukatan cigaba labarin xai turo #100 MTN ma wannan numbern 09137392680 idan VIP ne #200 kacal... Maman teddy 🧸 08081202932 [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *TYPING...* *MANAZARTA WRITTERS ASSO...* 22/11/2020 *MARYAMU SARAUNIYA RETURN* ( *YAR WAYE???*) *story and written by:* *Ayshar moh'd* (maman teddy🧸) Facebook @maman teddy.com *wattpad* Eashert 2020 *GARGADI* Ban yarda wani ko wata suyi amfani wajen juya mun labari ba😎 *DEDICATION* This novel is dedicate to my Creator and inspiration. After my creator is the vehicle that drove me to the word in the person of Alh.Mohammed and haj.safiyya... Finally this novel is dedicated to every pupils and my fans who love what I love Hausa novels❤️ ~About the novel~ Labari ne mai cike da tausayawa soyayya mai rikitarwa hadi da tsantsan makirci...pure love and pity story📚🖊️ Episode🔟 ____________________________________ Haka Amaratu suka koma gida,da shigan ta tayi saurin nufan Ummu da take sayar da abinci. Jikin ta gaba daya a mace yake don haka.ita kanta batasan mai yake damun ta ba.don haka tafiya take kaman Wanda Kawai ya fashe mata a ciki. Ummu na dawo. "Amaratu tace" ma Ummu hadi da nufan dakin Ummu, don bata jira amsan Ummu ba. Ummu ko waigowa tayi xatama Amaratu Amaratu mgn sai taga tuni tayi daki. Cike da mamaki Ummu ta bi bayan Amaratu da kallo,ko xata fahimci wani ABU...amma bata gane ba.the only thing she observed shine Kaman yau bata jin dadi,don haka sai ta dakatar da masu siyayya,hadi da xuba ma Amaratu na ta.ta nufi dakin. Amaratu xaune ta rafka ta gumi,ban da tunanin Ummu ba abun da takeyi.don tausayin Ummu ta keyi,musamman da taga ita kadai ne er ta.a hankali ta ce"toh ni waye iyayena? Dai² Ummu na xama kusa da ita,don haka maganar ya sauka kunnun Ummu. Da sauri Ummu tace" Amaratu mai kika ce? Ta fada jiki na rawa.idon ta tuni ya ciko da kwallah. Gigif Amaratu tayi don ba tasan Ummu ta shigo ba. Kuka tasa mawa Ummu hadi da cewa"Ummu na waike ba mama na bane?don Allah Ummu kifada mun wlh Ummu ke nake so,karki barni Ummu na... Ummu ko tuni hawaye ya wanke mata ido,yau mai xata CE mawa Amaratu? Jawota tayi jiki hadi da cewa"Amaratu baxan rabu da ke ba.bawanda xai rabu in Allah ya yarda muna tare,don haka ki dai na kuka kinji mama na. A haka sai da sukayi kuka har suka gaji,sannan Amaratu tayo alwala tayi sallah kafin ta xauna taci abunci... A haka suka ci gaba da rayuwa da Ummu don yanxu ma har ta manta wai Ummu ba mahaifiyan ta bane. Don haka kullum suna cikin soyayyan Juna da kaunar junan su...Wanda yanxu tuni su Amaratu sun gama common, don kusan wata biyu kenan da gama wansu... Amaratu... "Amaratu... Na'am Ummu amaratu tace" hadi da nufi Ummu. Yau kinga banyi abunci ba don haka kije kisayo mun tarugu in mana girki da wurin kinji?kinga yau juma'a da wuri xasu rufe shagon su... Toh Ummu na,kawo kudin. Nan Ummu ta Ciro kudin ta bata hadi da cewa"ki sauri ki dawo. Karki tsaya wasa fah. Toh Ummu na. Bayan Amaratu ta dawo ne taga motoci cike a kofar gidan su. Da sauri ta shiga gidan tana kwada Ummu... Da shiganta dakin Ummu tayi saurin rikota hadi da cewa"Amaratu mai ya dawo dake yanxu ne eyehh,Ummu ke magana cike da tashin hankali... Wani Alhaji ne yace"yauwa Hajiya gata nan.ki aminci kibamu wannan yarinyan nan,ga blank check kisa ko million nawa kk so Hajiya. Daukan blank check en tayi hadi da yagashi ta watsa masu...ni xaku ba kudi wai inbaku 'yana?toh er amana ne don haka da yardan Allah xan nemo mata iyayenta,saboda irinku muyagun mutane kar Ku cutar mun da diya. Hhhhhh....hhhhh. Wani daga cikin alhaxai nan da suka bugeta a mota yayi wannan dariyan muguntan. Toh waya CE maki xamu tafi batare da wannan yarinyan ba.ai kamar kudin mu ne.don anriga angaya mana irin wannan yarinyan mukayi lalata da ita xamuyi arxiki marasa gaba,kuma duniya xataji mu.yarinya er shekara 12 wowwww.... "Alhajin yace" cike da lumshe ido... Wani bodyguard ne yaxo hadi da cewa"Alhaji mutafi da ita ne? Kuyi sama da itah... Nufan Amaratu yayi nan Ummu ta kara manna ta a jikin ta.ba imani wannan bodyguard en ya wani hankada Ummu hadi da kwace Amaratu... Ihu Amaratu tasa hadi da cewa"wayyoo Ummu karsu tafi da ni,ki rike ni don Allah. Inah tuni suka fita da Amaratu hadi xata a mota.Ummu ihu take tana bin motan abaya.tana Ku dawo mun da Amaratu na don Allah... Haka take bin motan har suka bar cikin kauyen.ba Wanda ya gansu saboda juma'a masallaci kowa ya tafi. Tun Ummu na gani motan su har ya bace mata,amma bata daina bin su ba.har ta hayo babban titi. Nan wani mota yaxo da gudu batare da sani ba ya kwashe Ummu... Nan ta xube ba numfashi.... A rude ALhajin ya fito hadi da daukan Ummu ya nufi mota da itah.banda salati ba abunda yakeyi. A mota kuka Amaratu keyi tana komai dani wajen Ummu na. Wani ABU suka shaka mata.don haka nan take ta silale bacci yy a won gaba da itah.. Bata farka ba sai a airport.da mamaki ta ke bin koinah da kallo. A haka jirgin su yafara alaman tashi. Belt kowa yasa sannan jirgin ya daga... Kuka Amaranth ta cigaba dayi,nan take wani daga cikin Alhajin ya hau shafa ma ta baya,da sauri ta hanka da hanun shi hadi da cigaba da kukan ta. Nan jirgin nan ya hau yawo a sararin samani ya... Yau ko su Alh.tanimu murna kaman ya kashe su,don yau a gaban dodon tsafin su xasuyi lalata da Amaratu.. Don haka sun San arxiki ta xauna daga yau. Subhanallah allah yakiyaye mu da irin wannan rayuwa ya Allah kabamu arxiki ta hanyan halal Kaman minti talatin da tashin jirgi sai ma'ailatan jirgin sun xo a urince suna hadi da basu face masks da cewa"jirgin nan ya samu matsala ku saka... Haba nan mutane a ka hau ihu wasu kuma na salati..masu imanin ciki kenan. Itako Amaratu da bajin turanci take sosai ba.bama tasan halin da ake ciki ba.sai dataga su Alh.tanimu na ihu da salati...da kuma hayakin da ya turnike jirgin...ai nan ta hau ihu tana salati da kiran Ummu don itah kadai tasani a rayuwanta. Kafin minti sha biyar tuni jirgin ta tarwatse... Soboda wutan yariga Yakama ba yanda xasuyi control en jirgin. Wannan shine karshen su Alh.tanimu don ko shurawa basu karaba tun da suka fado. "Ammar....Ammar.... " Umar keyima Ammar wannan kira,amma cikakkiyan amsah yakasa bashi.sakamakon Nisan da yayi yana masha'ansa. Nufan wurin wani daki Umar yy don yasan nan Ammar en yake.da nufansa yajiyo Ammar banda sumbatu ba abunda ya keyi,haka ma precious... Wassshhh.oussshhh baby kicinye shi duka. Haka yake ta sumbatu..tsaki Umar yy hadi da komawa cikin en uwansu sojoji. Nan ya xauna kusa da Afreed hadi da Jan wani dogon tsaki.. Afreed ne yace"yane baka ganshi ba ne? No yanan yana sana'an shi na fama. Hhhhh dariya Afreed yy hadi dacewa"bashi yayi kayansa yaga xai iya ne,kai ma ba haka kk daddakan ruwan ka ba.yana nufin giya.don Umar bai Neman mata,sai dai yana shan bear Wanda ba Wanda yasan sai abokan nashi.. Tsaki yakumayi hadi da cewa"har a cikin daji ma sai anyi kaman jaraba.. Dariya Afreed yakuma,kafin yabashi amsa Umar ya tashi hadi da nufan cikin dajin. Kutsa kai yake ba tsoro ko kadan a ranshi,don wannan sababbiya CE.a wurin su... Hango mutum yayi kwance ba alamam rai a tare da itah. Ba tare da yagane komai ba yanufi wurin... Kwance take kanta banda xuban jini ba abun da yakeyi. Da sauri Umar ya karasa hadi da dago yarinyan da batafi shekara12 ba. Shafa fuskanta yayi.nan taji nunfashi na fita da karfi²kaman xa'a cire rai... Kwalama Afreed kira yayi Kaman daga dama Afreed ya jiyo kiran Umar Dan haka da sauri yayi cikin dajin. Nan ya hango shi durkushe da yarinya a hannun shi,da sauri yace"Umar waye wannan kuma? Kallon shi Umar yy hadi da cewa"yanda kaganta haka na ganta... Yanxu ya dai xamuyi ne ba magana ba. Hmm ko xamu kaita wajen Oga ne? Afreed yace"hadi da kallon Umar. Kana sane duk en iska ne don haka fito da wani mafitan ba wannan ba. Nan Afreed yace"toh yanxu tanufi cikin Gari da ita ta cikin dajin nan.in an tambaye ka xance kashiga cikin daji ka dawo...OK kar kabari Ammar yasani kasan shi banxa ne. OK maxa ka kaita asibiti don tana bukatan taimako.. Haka Umar yasaba Amaratu hadi da keta dajin nan don yanufi asibiti da itah. Free page xai Kate a page 15hajiya ta karki sake a baki labr,don jiyau ba ganau ba ne.don yanxu ne xa'afara littafin 'YAR WAYE??? Don ba'afara komai ba tukunna #share and Comment Wannan labarin na kudine m aiso xai turo#100 ma wannan number 09137382680 Idan VIP ne#200 MTN kacal Man teddy ce🧸 [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *TYPING...* *MANAZARTA WRITTERS ASSO...* 25/11/2020 *MARYAMU SARAUNIYA RETURN* ( *YAR WAYE???*) *story and written by:* *Ayshar moh'd* (maman teddy🧸) Facebook @maman teddy.com *wattpad* Eashert 2020 *GARGADI* Ban yarda wani ko wata suyi amfani wajen juya mun labari ba😎 *DEDICATION* This novel is dedicate to my Creator and inspiration. After my creator is the vehicle that drove me to the word from the person of Alh.Mohammed and haj.safiyya... Finally this novel is dedicated to every pupils and my fans who love what I love Hausa novels❤️ Episode 1️2️ ______________________________________ Kashe wayan shi Umar yayi hadi da nufan park road. A ranshi kuwa banda gode ma Allah ba"abun da yakeyi,don yasan momy Raihana xata kulamai da amanan shi sosai,don yanxu ya dauki Amrah tamkar amana ne Allah yaba shi. Da isan su park road Afreed yayi saurin fitowa daga motan shi.don a idon shi sukayi parking.da sauri yakarasa hadi da 'Dan dukawa ya hugging en Amrah ba tare da kyaman ta ba,duda yanda take. Tsayawa Amrah tayi baki bude,a ranta kuwa cewa"take shi kuma wannan mutumin akan meye xai kama rungume ni?ko dai 'Dan iska ne? Maganan Umar ne yadawo da ita tunanin ta.gata nan sunan ta Amrah plz nan da 2 weeks ka kawota school en dad dake Kaduna.but kasan boarding school ne,don haka kafin lokacin xan mata registration da komai da komai. Afreed ne yace"OK yayi kyau ba damuwa My Amrah xomuje kiga sabuwan momyn ki. Jan hannun Amrah yayi nan yaga ta rike Umar,kwalla ya ciko idon ta. Don Allah hamma Umar karka barni,kar katafi momyn shi tace mun aljana. Dariya maganan ta yabashi,sai kuma tausayinta ya kama shi. No Amrah baxata ce ba.ita tana sonki,haka yayan ki Afreed. Umar yace hadi da nuna Afreed da hannu. Murmushi tayi abunka da yarinta sai tace"wai haka ya Afreed momyn ka na sona? Murmushi yayi hadi da kara riko hannun ta da cewa"sosai ma kuwa tana sonki,don yanxuma tace"nayi mata girma a 'da.sai dai kene 'yar ta. Dariya tayi Wanda ya bayyana beauty point en ta(dimples). Nan ta saki hannun Umar hadi da cewa"toh muje na yarda ka kai ni wajen ta. Murmushi sukayi hadi da ma Umar sallama da cewa"sai sun hadu a 'daya daga cikin school en dadyn shi.nan suka nufo hanyar Zaria. A hanya Afreed banda surutu da yake jan Amrah ba'abun da yake.shine yatsaya nan yasai mata abu,shine siyan mata wannan.Niko maman teddy🧸 nace" ahhh lallai su Afreed anyi anwah,wannan surutu haka🤔 Kafin su Isah Zaria tuni Amrah tasaki da Afreed, don har da tayashi fira take. Ganin haka yasa Afreed karajin da'di a ranshi. don bayan Son yakaita wajen momy ba tasaba da Shiva. Don nan da gobe xasu koma barrack. Horn yayi inda mai gadi yaxo da sauri hadi da bude tanfatsetsen get en.jin karan bude get yasa momy da sauri fitowa don ta tarbi 'ya'yan nata.side en Amrah tanufa hadi da budewa don ta fito.da fitowan ta momy tayi saurin daga ta hadi da rungume ta.don ko nauyin ta ba taji ba.ganin haka yasa Amrah sakarma momy murmushi. A hankali momy tace mata"welcome home my daughter. Shiru Amrah tayi don ba wani turanci takeji ba.tasan dai welcome don haka sai tabi momy da kallo. Afreed ne a shagwabe yace"toh ni momy baxaki min welcome ba?wato kinga new baby. Dariya momy tayi hadi da cewa"ae kai yanxu ka girma.don batakai nake ba,ta baby na nake. Murmushi duka sukayi hadi da 'dunguma cikin sitting room. Da shigan su momy takama hannun Amrah tanufi da itah 'dakin da tun jiya tasa aka gyarashi a ka kira masu decoration sukayi decorating 'din dakin.da shigansu 'dakin komai na room en coffee ne da milk. Don haka dakin yayi axaban kyau. Bin dakin Amrah tayi hadi kallon ko'inah.nan kuma a'inah take?kodai a aljannan da malamin allon suke gaya masu ne? A xuciyan ta take ta wannan maganan. Momy ne ta katseta ta hanyar cewa"baby na kinga room en ki,idan a kwai abunda kike so ko bayau ba kifadamun kinji?karki boyemun komai,don yanxu nine mahaifiyan ki,mai kaunar ki,Wanda xata iya sadaukar da komai a kanki kinji? Daga kai Amrah tayi ma momy.nan momy tace yakamata yanxu in maki wanka,kici abinci sannan kiyi bacci don nasan kina bukatan Hutu. Momy ne tajah hannun Amrah suka nufi privacy.nan Amrah taga inda tun da take bata ta'ba gani ba,bin toilet tayi da kallo,har momy tagama hada mata ruwa a bab bata sani ba.don banda waige²ba abunda takeyi. Ganin kalle² nata ba xai kare ba yasa momy cewa"baby Amrah bimillh. Nan taga tuni momyn ta hada ruwan wanka.a hankali momy tafara cire mawa Amrah kaya hadi da xata cikin ruwan 'dumi.brush ta dakko inda tafara wanke mata baki da shi.tun yana jini har ya dai na,don momy yarda su Colgate tasa ta na wanke mata da shi.kafin 30 minute tuni hakoran nan sunyi wani irin mugun Haske,don har kashe ido sukeyi. Haka ma momy ta wanke mata jikin ta Tass,don sai da ta dinga sa'bawa,ta wanke ta Maya. Har sai da taga tayi mata yanda take so,sannan ta barta hadi da daura mata towel suka fito bed room en ta. Bayan ta tsane haka momy tashefe jikin ta da creams basu kyau da tsada hadi da goga mata powder kadan. Wani English wears mom Rayhana ta samata.Riga da skirt mai launin pink da white.kyaun da tayi ita kanta Mom Rayhana sai da tace wowwww.😘 Bayan Afreed yagama kintsawa ne yafito hadi da nufan dirning, komai an tanaje shi naci da sha.zama yayi hadi da jiran fitowan su momy.dai²mom na fitowa hadi da nufo dirning 'din.hankalin shi na kan waya don haka baiga xuwan su ba.sai dai momy da tace"seat here my baby.nan tana ma Amrah kujera hadi daxama.nan Afreed ya dago idon shi nufan bakin shi cewa yy"wow so cute.mom Amrah ne wannan? Dariya mom tayi hadi da cewa"No son ba itah bace,mai kama da ita ne. Dariya yakuma hadi dacewa"wlh momy na tayi kyau sosai. Murmushi momy tayi batare da tace"komai ba tafara serving en su. Gaban Amrah momy ta'ajiye mata plate en pride rice da chicken sai ta Dora mata spoon da knife. Lacasera ta ajiye mata hadi da fara serving en Afreed. Bayan momy taga ne har tafara cin abincin ta.kaman ance ta kalla Amrah, nan taga banda juya spoon ba'abun da takeyi. Amrah yah bakya cin abincin? Momy tace hadi da mai da hankalinta ga Amrahn.Wanda yasa Afreed saurin kallon Amrahn. A hankali tace"momy ban iya ci da wannan bane.ta fadi hadi da nunama momy spoon. Murmushi Afreed yayi dacewa"bari inkoya maki. kallah. Momy ne ta katse shi dacewa"no bari in baki da kai na.ka koya mata letter. Nan momy ta hau bama Amrah abinci a baki har sai da ta tabbatar da ta koshi sannan suka tashi hadi da nufan bedroom don Amrah tasamu tayi bacci. Washe gari Afreed takoma barrack, bayan tafiya shi ne momy ta dauke ta suka nufi wani katon shopping mall.English wears tasiya mata kayan gayu iri²ba irin Wanda bata sayama Amrah ba. Bayan komawan Afreed ne yakirasu har suka gaisa da Umar. Umar yaji da'din yanda yaji Amrah na cikin koshin lafiya... Safiyar littini garin Kaduna cikin wata makaranta da ake kira *ASHSAFF INTERNATIONAL SCHOOL* Staffs ne da students gaba daya a asmble ground...tun daga SS xuwa jss one gaba daya a farfajiyan makarantan.malaman su kuma daga saman su da'alama first term ne don da new students aciki. Amrah ne tataho fillin assembly en kaman yanda aka kwatan ta mata. Gaba daya students da malaman idon su takoma gareta.ciki harda Umar farouq,kowa cewa yake wannan 'YAR WAYE??ganin irin kyaun da tayi,da kaganta kaga 'ya'yan Wanda naira ta tsumasu.shi kanshi Umar bai ganeta ba. Don sanye take cikin uniform din ta Wanda yake fadi skirt kuma dark blue da ratsin yellow.gashin ta ne dayasha gyara mom tasamata ribom fari,hadi da Dora mata baret a kan gashin.kadan ta kuwa wani jubga jubgan combo's ne fari,sai kaman bayan ta baki. Wata malaman ne da ake kira Anty Dorcas tace mata.hyy dear which class ar you? A sanyaye tace"jss 1 OK go to that Line. Layin jss tayi mata pointing.nan Amrah tanufi layin,teemah ne tayi mata alama da hannu wato taxo nan.daganin haka yasa Amrah xuwa bayan teemah ta tsaya. Dama cikin introducing din Kansu sukeyi,don ka'idan school en kenan. Duk Sabon xuwa sai yy introducing en kanshi tukunna. Bayan en SS 1 sunga mane sai en JSS 1 sukafara a haka akaxo kan teemah fita tayi hadi da nufan saman inda Malam suke,nan tagabatar da sunan da na class en ta.sannan ta koma layin su. Cikin tafiya ta kaman mai tausayinta kasa take takawa har ta Isah saman Dan steps din da malaman ke kai,hadi da pacing en daliban a sanyaye hadi da xaxxakan muryan ta tace"my name is Amrah moh'd suraj. Nan fillin ta dai ihun da sowan daliban wasu na cewa"beauty wasu kuma na kwaikwayon muryan ta. Jin koda Umar yayi tace"sunan ta Amrah sai da yahau tantama itace kuwa Amrahn nashi. Xuwa tayi xata wuce malaman kallon shi tayi hadi da sakarmai kayattacan murmushi😊 Free page xai kare a page 15 mai son cigaba novel din xai turo #100 MTN idan kuma VIP ne #200 Ma wannan number 09137392680 More typing... More comment Maman teddy ce🧸 [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *TYPING...✍🏻* *MANAZARTA WRITTERS ASSO...* 23/11/2020 *MARYAMU SARAUNIYA RETURN* ( *YAR WAYE???*) *story and written by:* *Ayshar moh'd* (maman teddy🧸) Facebook @maman teddy.com *wattpad* Eashert 2020 *GARGADI* Ban yarda wani ko wata suyi amfani wajen juya mun labari ba😎 *DEDICATION* This novel is dedicate to my Creator and inspiration. After my creator is the vehicle that drove me to the word from the person of Alh.Mohammed and haj.safiyya... Finally this novel is dedicated to every pupils and my fans who love what I love Hausa novels❤️ ~About the novel~ Labari mai cike da tsantsan soyayya, tausayawa hadi da makirci iri² pure love and pity story📚🖊️ Episode1️1️ ____________________________________ Koda Afreed yakoma cikin sojoji duk in an tambaye shi aminin nashi cewa yake ya Dan yinisa.don haka bawanda ya kawo komai a ranshi,don ansan halin farouq en.bason xama cikin mutane yake ba.ya gummaci kullum ya dinga yin abunda ya dace da rayuwanshi. Koda Ammar ya tambaya shi Umar haka shima yace mai yanufi cikin daji... Don haka nan Ammar ya cigaba da sha'anin shi. Shiko Afreed yakasa sukuni tunanin farouq yakeyi,ko a wani hali suke yanxu?ita kuma wannan yarinyan 'YAR WAYE??? Ganin bamai bashi amsa yasa shi mikewa hadi da nufan Ammar da yake can suna xuba love da precious. Da taimakon Allah farouq yafito cikin Gari inda yasamu wani mota ya dauke shi har cikin birnin Abuja. Direct asibiti ya wuce da itah,inda nan take wasu nurses suka amsheta cikin sauri hadi da nufah da itah emergency room. Bayan likita yayi bincike nan yayo kiran Umar. Bayan Umar yaje ne,nan doctor ya hau tambayan shi alakanshi da Amaratu. Cike da dakewa yace kanwa tace. Doctorn ne cike da rashin gamsuwa yace"ya akayi tasamu wannan worst accidential haka. Hatsari mukayi so plz sir how was she doing now? No,normal jiki alhamdllh,komai yaxo da sauki...don haka nan da anjima xata iya farfadowa,sai dai ta firgita sosai don haka kai da tasani yakamata tafara gani.kafin mu fara mata wani ABU. OK Umar yace"hadi da nufan waje don yanxu anfara kiran sallah,kuma gashi kirjin sai bugawa yakeyi.don shi yanxu in tafarka sun tambaye ta shi wanene?wai mai xata ce ne? Da wannan xullumin ya nufi masallaci. *__________________________________* Koda ya dawo direct yanufa room en ta. Kwance take idon nan na ta a rufe.fuskanta ko kaman tana mai murmushi, abunka gamai smiling face. Zama yayi a bed side drower hadi da ajiye take awayn da yayo mata. Wayan shi yaciro hadi da daddannawa. A hankali tafara bude ido,duhu²take gani sai kuma can Haske ya bude mata idanu. Motsi tafara yi alaman mikewa. Nan Umar yayi saurin cewa"sannu kar ki tashi... Shiru tayi tana tuno komai,wannan kuma waye?tambayan da takewa xuciyan ta kenan. Tunowa da su Alh.tanimu yasata tsandara ihu hadi da cacume farouq tana Dan allah hamma karka bari su tafi dani.xasu kashe ni ne,wayoo Ummu na. Saurin rukota yayi hadi dacewa"ba wanda xaixo inda kike. Ki kwantar da hankalinki kinji... Ni ba mugu ba ne don haka kinatsu baki da lfy. Daga mai kai tayi nan yakomar da ita kan gadon dai² doctors na shigowa da mamaki yace"kanwan naka ta dawo normal kenan? Murmushi yayi hadi da lumshe,lumsassun idon shi Wanda ke rudan emmata.ehhh doctor. Yace"a takaice. OK baby ya kk.kina gani na?doctor Emanuel ya tambaye ta cikin gurbatacciyar hausan shi da baya fita. Daga mai kai tayi alaman ehhh. Murmushi yakuma hadi dacewa"wannan waye naki? Nan take gaban Umar ya fadi don tsoro Yakama shi kar amaratu tace"bata sanshi ba. Hamma na ne... Jin hamman da tace"yasa Umar sauke nannauyan numfashi Wanda ba kowa ya ganshi ba. Murmushi doctor yy hadi dacewa"congratulation sir Umar she back to normal now. OK tnx doctor, haka yayi ta likitan gdy,sannan suka fita suka bar Amaratu da Umar sai wasu nurses guda biyu da xasu gyara Amaratu wanke,cin abincin ta da sauransu.... Bayan sun shiga da Amaratu toilet ne Umar yafita don yasan dole a tambaye shi kayan saw an ta...boutique ya nufah abunka da harka na kudi tuni a ka hada mawa Amaratu kaya cike. Koda suka fito sukaga bashi a dakin sai suka sa mata rigan wanka,hadi da rufata da mayafi.don kayan ta yy dattin da ko wankewa baxa'ayi balle asah.sai dai xubarwa. Fitansu keda wuya bacci yy awon gaba da Amaratu. Don ko da Umar yadawo tuni tayi bacci xama yayi hadi da aje mata kayan anan... Shiru yy yana tunanin wa xai kwana da wannan yarinyan. Yana cikin tunanin sai ga wata nurse ta shigo. Sir ni ne xan kwana da babyn ka. OK badamuwa but plz a kula da ita sosai... Umar yace"cike da mazantaka abunka da Umar koinah da mashi na miji ne. OK sir Doctor tace"hadi da nufan wurin Amaratu shi kuma yayi waje. Tunda Amaratu tafara bacci Sam bata farka ba har safe... Umar kuwa daya daga cikin estate en dad en shi yanufa,don ba Wanda yasan da xuwan shi.cikin dare kuwa kasa bacci yayi banda tunanin Amaratu ba'abun da yake.tana wani hali?taci abunci?irin wannan tambayan ya dinga yi mawa kanshi har bacci ya kwashe shi. Da asuba yana tashi yy sallah,bayan ya idar yashiga privacy hadi da watsa ruwa,da fitowan shi dai²wayan shi tahau ruri,datakaman shi ya Isah wurin har ta kusa katsewa ya dauka. Hello mutumin yah? Daga dayan bangaren Afreed ne nan yace"ya yarinyan ta farfado kuwa?ya take? Nisawa Umar yy hadi dacewa ehhh. Tasamu sauki ma Afreed. But yanxu xan tafi hospital en da take ne. OK kayi sauri ka dubata,plz kakula da ita sosai fah? OK yace"hadi da kashe wayan yanufi compound nan ya dau daya daga cikin motan dad ya nufi asibitin. Koda yashiga room en Amaratu dai² suna fitowa daga toilet tare da wata Nurse. Gaishe shi Nurse tayi hadi da cigaba da shirya Amaratu. Bayan su ya xauna yana bin gashin Amaratu da kallo ga gashi har gashi amma banda tsami ba'abun da yake tashi. Kaman ba yanxu a ka wanke ba. Bayan tagama shirya tane tafita. Hamma inah kwana. "Amaratu tace hadi da kallon Umar. Lfy ya jikin naki? Da sauki hamma. OK kinsan yanxu doctor kecemun yau xa'a sallame ki.don haka yanxu kifada mun inda kk don iinkai gida. A hankali Amaratu tace" karau². What...me kika ce? Nan takuma maimaita mai. Shiru yayi don tunda yake a rayuwanshi bansan wani Gari wai karau²ba. Ainah take ne? Ya tambayi Amaratun. Nimah bansani ba.don Amaratu ita kanta batasan sunan jahar nasu ba. Shiru yy yana naxari,kan daga bisani yace"toh bani labarin ki,su waye xasu kashe ki? Kuka tasa hadi da fara gayamai lbrn komai... Daga kashe tace"wani mai mota ne ya gudu da Ummu na.ta fadi hadi cigaba da kuka sosai. Lallashin ta yafara hadi dacewa"tunda kince bakyason kauyen baxan kai ki ba.don ko na kai ki Ummu bata nan. Cike da murna na yarinta tace"hamma baxaka mai dani ba ko? Ehhh mana xansaki makaranta anan,ki karatun ki.don daga yau ni yayanki ki ne kinji. Daga mai kai tayi alaman toh. Am meye sunan ki ne? "Umar ya tamnayeta don yana son sanin sunan NATA. Sunana Amaratu Muhammadu surajo Sai da Umar ya rufe ido jin irin sunan da take kawo mai kaman dogon sentence... A hankali yace" No in an tambaye ki sunan ki.cewa xakiyi.sunana Amrah Muhammad suraaj Kinga ne daga mai kai tayi alaman ehhh,toh sauko kici abunci.kinji Amrah. A hankali tace"toh hadi da sauko da kafafunta nan Umar yadakko breakfast en da yasa mai aiki hada mai. Nan yafara serving en ta. A hankali ya bata indomie da kwai a plate hadi da saka mata fork saman shi. Bayan ya bata ne yafara kokarin hada mata kakkauran tea,Wanda yaji milk da bonvita sai cube daya yasa na suger. Nan yasa mata er karaman spoon hadi da mika mata. Nan yatsa yana kallon ta sakamakon ganin yanda duk in tadebo indomien yake komawa cikin plate en.da alama bata iya ci da fork en bane. Karban plate en yy hadi da fara bata da kanshi. Dai² doctor Emanuel na shigowa. En wasanni yayi ma Amrah da ya tabbatar ma taji sauki,sannan ya rubuta mata sallama. Godiya Umar yayi mai sannan ya cigaba da bata tea. Bayan fitowan su compound en asibitin,bude ma Amrah motan shi yayi hadi da tayarwa,Yakama hanyan gidan momy shi direct,wato Hajiya kubrah. Horn yayi inda da sauri mai gadi ya bude,nan securities suka hau mai sannu da xuwa da sauran ma,aikatan gidan. Batare da ya lalle daya daga cikin su ba yanufi side en Amrah hadi da bude mata. Hajiya kubra xaune tana mawa 'yan aiki fasali,sai taji sallaman farouq, da fara'a a fuskanta ta waigo,abunda ta gani ne yasata saurin mikewa hadi da cewa"farouq matsa aljana kusa da kai.. Cike da firgici take maganan. Jin aljanan da tace"yasa sauran en aikin mikewa a xabure,ganin Amrah yasa su nufan hanya da gudu. Mom kubra ma hayewa tayi step en benan ta. Hadi da kare ma Amrah kallo ba shakka aljana ce. Fuskanta ta kalla Wanda gashi yarufe har gira.ga wani saje kwance,ga bakin ta mai dauni.hakoranta ko ba'a maga don sunyi wani jajir dasu kaman tomato. Haushi kuwa tuni yagama kama Umar, yayi kukum.don shi en yayi fushi baya mgn,don lokacin dayake jariri in yayi fushi sai dai ya ringa sumewa.don haka shiyasa momyn farouq kwata²batason Fushun 'Dan nata. Cikin karaji haj.kubra tace"plz my son aljana fah. Sai a lokacin Umar yace"momyn farouq bafah aljana bace.mutum ce, tsin tan ta nayi ki xauna kiji don Allah. Wane ni?Allah ya kyauta.wlh son wannan ba mutum ba ce.plz kafitar mun da ita.if not I will call your dad. Momy... Farouq yace" Nan momyn farouq tayi saurin katse shi da cewa" I said leave... Waya tafara dannawa alaman xata kira dad. Daganin haka cike da haushin momyn nashi ya kama hannun Amrah hadi da barin gidan. A mota ko tunanin ya xaiyi yake yi,don baxai taba iya rabuwa da Amrah ba.yana jin wani irin mugun tausayinta, in yakaita gida,garin su wajen wah xata xauna?ba uwa ba UBA.kuma wannan mugayen mutanen xasu iya dawowah.in brief ma baxai iya rabuwa da Amrah ba,don a kwana daya ta shiga ranshi. Tunani yaxo mai na koya kaita gidan shi na Kaduna nane?don ba Wanda yasan da gidan ko dad bai sani ba. Sai yasamo mata nany.yana cikin wannan tunanin wayanshi ta hau ringing, kaman baxai daga ba har sai da ta kusa daukewa.a screenplay in ne yaga sunan Aminin nashi wato Afreed. Da sauri Umar ya daga hadi da cewa"hello mutumin yah? Jin irin yanayin maganan Umar en yasa shi fahimtan wani ABU. Afreed ne yace"momyn bata amshe ta ba ko? Sauke wani nannauyan numfashi Umar yayi.hadi da cewa "ehhh Afreed. OK karka damu yanxu nake sanar ma momy na komai na Amrah.don haka tace" in taho da ita xata kula da ita kamar mahaifiyan ta...don haka yanxu ina Abujan naku,mu hadi a park road.. #share and Comment... Free page xai kare a page 15ga mai bukata xai turo #100 MTN ma wannan Number 09137392680 Idan kuma VIP ne #200 kacal. Maman teddy ce... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *TYPING...* *MANAZARTA WRITTERS ASSO...* 27/11/2020 *MARYAMU SARAUNIYA RETURN* ( *YAR WAYE???*) *story and written by:* *Ayshar moh'd* (maman teddy🧸) Facebook @maman teddy.com *wattpad* Eashert 2020 *GARGADI* Ban yarda wani ko wata suyi amfani wajen juya mun labari ba😎 *DEDICATION* This novel is dedicate to my Creator and inspiration. After my creator is the vehicle that drove me to the word from the person of Alh.Mohammed and haj.safiyya... Finally this novel is dedicated to every pupils and my fans who love what I love Hausa novels❤️ Episode 14 ______________________________________ Budan bakin Salma cewa tayi kai wlh naji haushi da musani muma mun biya kudin JSCEn wlh.haka dai wannan yace wannan,wannan yace,wannan har uncle Anabeth ya shigo class en su.don haka da sauri sukayi class din. Tun daga wannan rana suka khadeeja basa da wani sikit a makarantan.don alkadarin su ya karye sanadin su Amrah. Sukuwa su Amrah sha'anin su sukeyi abunsu,don su a yanxu ji suke sun kusa xama manya.😎😅 A haka a kwana a tashi yau su Amrah har an shiga SS 1 inda jin kai da iyayi ya karu. Xaune take tana kofe note din ta,gyafe guda teemah ne na shan yoghurt na hapnart da bons.bin su nayi da kallo yanda sukayi wani girma lokaci guda kyawun emmatanci tuni ya fito,don wani kiba Amrah tayi tawani murje kaman ba'ita ba.tayi Haske sosai don farin ta ya fito sosai,dai²wata senior nasu na shigowa Wanda take itace"labour na lokacin.da shigowan ta kowa yamike hadi da gaisheta.gyefen ta wata 'yar matashiyar budurwa ne."AMRAH... ta kira sunan Amrah. Na,am senior. Ga kawa na kawo maku sunan ta feenart. Da sauri suka bar seat en su hadi da xuwa don su tarba 'kawan. Murmushi kwance a kan fuskan feenart suka nufi seat en su. Haka kowa kyeta mata wlcm,inda take basu amsa. tun daga wannan lokaci feenart da su Amrah a ka kulla kawance.Wanda ko da akaba ma feenart daki ba ,anasu ba,sai da sukaje wurin PC nasu don adawo da itah room din su. Sai da aka dawo da itah hankalin su ya kwanta. A haka suka cigaba da rayuwa cike da jin dadi da walwala,Wanda ko Hutu basa son yaxo,don basa son suyi nisa da juna. Kwanci tashi har su Amrah suna shirin yin exam na third term, don haka xaune suke sunyi nisa wajen karatu.wata prefect ne taxo wucewa kallon ta basuyi ba,don dama kowa yasan su, kowa xasu gani bama prefect ba,baxasu gaisa ba.cike da masifah wannan prefect en tace"kai kuxo nan kude bo mun ruwa.teemah ne ta tashi,inda feenart da Amrah suna xaune kaman ba dasu tayi ba.da du kanku nake yi. Jin haka yasa su mikewa hadi da bin bayan ta.wasu kana nan botiki ta ba kowannan su,nufan fanfon makaranta sukayi.nan tadakatarda su hadi da cewa"bana nan ba,wajen makaranta xakufita can xaku debo mun. Murmushi Amrah tayi hadi dacewa" a dadin mu,yau rana ta farko da xamu fita wajen makaranta. Mai gadi ne yayi kokarin taresu,nan suka fada mai Wanda ta aikesu,da yake yasan fitin ta.ba musu ya barsu. Dan nesa da school en su sukaje anan suka cika botikan su.xasu dauka ne su juyo sai feenart tace"wai haka xamu fito mukoma ba Muyi tonan fada ba. Amrah ne tace"gaskiya ya kamata Muyi wlh. Waige² teemah ta hau.nan idanta yasauka a kan wani gida plate house, OK muje wancan gidan. Ba musu dukan su suka dunguma ba tare da sun San abun yi ba. Da sallama suka shiga gidan. Ba ta amsa masu ba illah cewa"tayi daga inah??? Kallon matan sukayi da take kishin gide,an tasa kayan marmari a gaba,ga ruwan roba da sauran drinks. Amrah ne tace"don Allah mun zone asammana ruwa musha. Sai da tayi kusan minti biyar kafin tace kuje ga Bohol can kudi ba. Ahhh mu naki na gabanki muke so,Amrah tace hadi da nuna ruwan roban gaban matan. Cike da masifah matan tace"kujimun 'yana iskan yara🤔 toh sai kuxo Ku sha. indai kudin ubanku ne. Nan ko jin haka yasa su karasawa suka rufe matan,nan Amrah ta dau ruwan gaban ta.inda feenart ta dibo Apple en gaban ta fiye da biyar.teemah ma lemu tadebo hadi da fita gidan a guje...nan kaji Hajiya na kwada lami...lami.... Ina tuni sunyi nisa,da isan su fanfo suka dauki ruwan su hadi da shigewa makaranta da sauri. Suna ajiye ruwan sukayi dakunan su. Haka suke ta dariya hadi da kwaikwayon muryan matan gidan. Kullum xura ido suke ko xa a xo makarantan Ayi maganan su.amma shiru har aka tafi Hutu.... __________________________ Kwanci tashi ba wuya a wurin mai rai,yau su teemah an shiga SS 3 don haka Tara gaba daya makarantan akayi a farfajiyan makarantan. Malaman da sauran dalibai.a nan PC ke masu jawabi kan cewa"yau xasu raba mukami,don haka kowa ya saurara.tsittt wurin yayi kowa nason yaga sababbin prefect en da xa,asa masu. Suko su Amrah basu sa raiba ma,don rashin jinsu bama xaisa a basu ba.kullum sai ankawo karan su,mutane da ban da ban. PC tafara dacewa"Wanda muka ba mukamin head girl itace Amrah muh'd suraj...kafin ta rufe baki tuni ihu ya cika makarantan, ba malaman ba,ba daliban ba.PC ne tacigaba da cewa"matai makiyan ta kuma Fatima Aliyu.sai labour prefect feenart sufyan..haba nan gaba daya makarantan ya hautsine.students murna suke don sun San sun sama predom daga yau,xasuyi abunda suke so.don su Amrah 'yan a huta ne... Bayan angama raba mukaman ne,aka umarci Amrah da tayi jawabi a kan mukamin ta. A hankali ta fito fuskanta ba annuri,tafara jawabi kaman haka:godiya tayi hadi dayin alkawari xata rike makaranta da amana da daliban cikin ta. Bayan ta komane sauran prefect din sukayi jawabi dayin alkawari...sannan kowa yakoma wurin tsayuwan shi. Suna komawa class dai dai kiran wani senator na shigowa.teemah ne tace"Amrah yi sauri ki dauka don bamusan da mai yaxo ba. Amrah ne ta dauki wayan.bayan tagama mgn ne, take shaida masu xancen senator en,na yau xai masu wani babban kyauta,haba nan suka dau ihu,suna mai nuna tsantsan farin cikin su.tun kan a tashi suka kosa da sufita,a haka har aka tashi.koda suka Isah room en su, bawani kwalliya sukayi ba,illah saka doguwar rigan kimunu,hadi da yafa karamar mayafi.daga cikin rigar kuma wando suka sa da t.shirt. Mai gadi daya gansu bai CE masu komai ba,don dama yasaba barin su fita. Dan nesa da makarantan suka hango jibgegiyan motan shi,kirar accura.cikin takun Isa suka nufi motan.ganin su yasa senator saurin fitowa hadi da bude mawa Amrah murfin mota,nan yahau cewa"sannu da xuwa ranki yadade"murmushi tayi batare da tace komai ba ta shiga cikin motan.nan wannan senatorn yacema su teemah sannun Ku,kushigo daga ciki.murmushi sukayi hadi da shiga cikin motan yabata wuta. Bai tsaya koinah ba sai company da ake sai da motoci na Abuja.da mamaki suka fito daga cikin moton.bai CE masu komai ba,illah nufan wani tankamemen wurin da motoci suke shirge,kaman ba sai dasu akeba. Wani mai saida motocin ne yaxo hadi da gaishe da senator Lawal. Bayan sungama gaisawa ne ya waigo hadi da cewa"wlcm to SS 3 na daxan maku shine,kowannan Ku ta xaba duk kalan motan da take so... Cike da mamaki suka hada baki wurin cewa"Alhaji no Hausa..dama haka suke cemai.ehhh karku damu,ai kunfi karfin wannan. Feenart er son abun duniya tuni ta kutsa kanta ciki motocin. Ba tare da sunyi tunanin komai ba suka xaba motocin su kirar 206.feenart ta dauki red,teemah kuma arsh ita kuma Amrah tadauki blue...haka suka amsa motocin su da yimawa Alhaji no Hausa godiya. *MEYE MUSABBABIN HADUWAN AMRAH DA SENATOR LAWAL* Tun daga lokacin da wannan seniorn su tasa su dibo ruwa shi kenan suka samu hanyar fita,ko ance ina xasu?sai suce senior CE ta aykesu.da wannan daman suka samu har wata rana sukaje wani restaurant inda cikin su ba mai naira.xama sukayi suna jiran wetter,bayan yaxo ya tambaye su abun da sukeso nan Amrah tace akawo masu pride rice. Haka aka cika gaban su da abunci hadi da lemuka.bayan su Amrah an gama cin abunci ne ido ya raina fata,don basa da kudin biya.haka suka dinga bin wetter da ido har yaje dauka n ma wasu abunci.da ganin haka suka mike hadi da barin restaurant en.bayan sunyi nisane,sun tsaya dai² wurin wata mota suna maida magana suna dariya.sai ga wannan senator en ya fito daga mota.budan bakin shi cewa yayi come let me give you d money and pay back to them... Cike da tsiwa Amrah tace"bama so ko munce maka muna so ne? Cikin rashin fahimtan ta yace"what do you said? Tsaki Amrah tayi hadi da cewa"I say I don't want. Kama hanya sukayi xasu tafi nan yace su hau ya rage masu hanya.basuyi musu ba,don ko na mota basa da shi.tun suna mai Hausa sun dauka ba wani hausan da baiji,iskanci ne.sai daga baya suka gasgata,shi kenan suka samai Alhaji no Hausa. Haka su Amrah aka fara seniority yanda ya kamata,kullum xasuje koyon mota.batare da kowa yasani ba. Safiyar wata Monday ne filin asamply cike da staffs da students. Karar bude get yasa kowa maida hankalin shi kan motocin da suka shigo a tsiyace... Wanda suka fito daga cikin motocin ne yasa duka wurin yin tsitt,dama tafiya aji akeyi don haka tuni su Amrah suka bi sahun en ajin su. A cikin class kowa gulma na cin shi a rai amma tsoron su Amrah ya hanasu yi.gabda xa,a fita break ne kirar PC yaxo masu. Ba tare da jin komai ba.suka nufi principal office. Gaban kowannan su ne ya fadi,sakamakon ganin iyayen su duka xaune,da alama kiran su akayi. Kallon Umar Amrah tayi nan taga yayi mata wani irin kallo,Wanda takasa fassara shi. Tsayawa sukayi a gefe,haba nan sai kiji fadan wannan kiji na wancen,dadyn feenart ne yace" daga yau naraba feenart da 'ya'yan Ku.yau kuma xata bar makarantan nan,haba nan mahaifin teemah ma yace''ae nima na raba 'yana da er ka,kuma yau nima xancire ta.da jin haka nan take su teemah sukace Kawai yanxu kunsan yaxa muyi,feenart ne tace" mu hadu a A.B.U Zaria.Kawai... Kafin wanin su yabada amsa tuni momy da Umar sun mike hadi da mawa PC sallama mom ne taruko hannun Amrah hadi da barin office en. A mota ba Wanda yace mata kalah.ganin haka yasa Amrah saka kuka,musamman da momy ba tace mata komai ba. A haka har suka Isa Zaria,da isan su gida ta bude mota hadi da nufan sitting room da gudu.tana shiga ta Tatar da Afreed da sauri ta rungume shi hadi da fashewa da kuka.saurin rukota yayi hadi da cewa" lafiya? ya Afreed teemah, feenart.... Wani mugun tsawa Umar ya saka mata hadi da fixgota jikin Afreed. Hannu ya daga xai kai mata duka.cikin xafin nama Afreed yarike hannun shi.momy ne tayi saurin dakatar da shi. Banaso kar ka kara gigin daga hannu kace xaka bigi Amrah kaji na fadama.cikin matsanancin bakin ciki Umar ya bar falon. Tun daga rabuwan mu bamu kara haduwa ba sai a nan A.B.U. Tsagaitawa Amrah tayi daga ba su teemah labari.haba nan suka hau dariya don sun tuno da Alhaji no Hausa,ko yana inah oho... Share hawayen idon su sukeyi suna dariya,don da kuka suke da sukaji labarin Ummu maryam. Bayan sun tsagai ta ne,Ammarah ke cewa"toh yanxu Amrah ina xa muga Ummu? Shiru duka sukayi kan Amrah tace"sai dai mu cigaba da addu,an Allah ya hadamu da itah a duk inda take. Nan duka suka hada baki wajen cewa"ameen ya Allah. Teemah ne tace"yaka mata muje yau mu gaida momy. Don tun da mukaxo ba muje ba. Feenart ne tayi saurin cewa"gaskiya ya kamata. Nan duka suka mike hadi da nufan gidan momy zaituna. Labarina na kudi ne,ga maison cigaba shi xai turo #100 MTN idan kuma VIP ne #200 ma wannan number 09137392680 /08081202932 Maman teddy CE... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *TYPING...* *MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION...* 28/11/2020 *MARYAMU SARAUNIYA RETURN* ( *YAR WAYE???*) *story and written by:* *Ayshar moh'd* (maman teddy🧸) Facebook @maman teddy.com *wattpad* Eashert 2020 *GARGADI* Ban yarda wani ko wata suyi amfani wajen juya mun labari ba😎 *DEDICATION* This novel is dedicate to my Creator and inspiration. After my creator is the vehicle that drove me to the word from the person of Alh.Mohammed and haj.safiyya... Finally this novel is dedicated to every pupils and my fans who love what I love Hausa novels❤️ Episode 15 ______________________________________ gidan momy zaituna suka nufah direct. Momy zaituna ta na sakkowa daga step ne suka shigo falon.cike da fara,a batare da tagane su ba ta hau yimasu sannu da xuwa... Xama sukayi a cushines din falon,hadi da yima momy barka da gida.bata basu amsa ba har sai da ta xauna kan daya daga cikin cushines din,sannan tace"ya karatu 'ya'yan nan,yakuma su mama? Lafiya kalau momy. Suka hada baki wajen bata amsa. Budan bakin Amrah cewa tayi"sweat mom kin gane su teemah? Murmushi momy tayi cike da aji da natsuwa tace"haba ya baxan gane su feenart ba, wannan ne dai ban San ta ba.momy tafada hadi da nuna mata Ammarah. Dariya Amrah tayi hadi daba momy amsa"momy wannan sunan ta Ammarah,anan Zaria take,kuma a A.B.U. muka hadu. Cike da wayewa momy tace"OK sannu Ammarah ya kike?kuna dai maida hankali a karatun ko? Dukansu ne suka CE" ehhh momy. Yowa masha,Allah haka nake son ji ae,bari insa a shirya maku lunching don nasan yanxu kuka fito lectures yunwa na cinku. Amrah ne tace"wlh kuwa sweat mom kaman kin san yunwa mukeyi. Momy ne tayi dariya da cewa"ai idanuwan Ku kadai na kalla naga hakan. Dariya duka sukayi.sannan momy ta wuce wani side don tasa a shiryamasu abunci.da tafiyan ta Amrah tace"kutaso mu shiga daga ci,before a shirya mana lunching. Mikewa duka sukayi hadi da nufan dakin Amrah. _____________________________ Yauwa Hajiya na,shiga ki kira Hajiya kubra,don inason magana da Ku yau. Toh dadyn farouq, Ummu maryam tace"hadi da nufan dakin momyn farouq. Daga hannu Ummu maryam tayi xatayi knocking a kofan sai ta kasa,sakamakon maganan da taji Hajiya kubrah nayi akan farouq din. Anty wlh baxai yiwuva,baxai yiwu uban umar ya mutu in tashi ba komai ba,ba 'da ba jika.ke inda Umar yasan cewa"bani ne mahaifiyan sa ba ae da takanin da xaiyi saiyafi haka.don haka ko ya xanyi sai ya auri leenart, don muma muci dukiyan ubanshi.ki shirya yau xamuje wurin bokan nan,don mu malleke su duka,shi Umar da ubanshi. Dajin haka Ummu maryam tayi saurin ja baya hadi da komawa,falo wurin dadyn farouq. Ganin yanda tafito jikinta na rawa,yace"Hajiya na lfy?mai ya faru? Kasa bashi amsa tayi don gaba daya tausayin Umar da Alhaji Abdullahi takeji.da sauri ta nufi sasan ta Wanda da shigan ta xube kujera hawaye sai xuba mata yake kaman an bude famfo. Muryan Alhj.Abdullahi da taji yasata saurin goge hawayen ta da cewa"sannu dadyn farouq. Xama yayi hadi da cewa"haj.maryam don Allah ki gayamun mai yasa meki? Murmushi Ummu maryam tayi hadi da cewa"ba komai daddy. Haba Hajiya na,karki manta na dauke tamkar er kanwa na ne.in baki gayamum da muwanki ba waxaki fada mawa?Don Allah ki fada mun,kinsan Umar yaxo yaganki cikin wannan halin baxai so ba. Murmushi Ummu tayi hadi dacewa"wlh alhj.wani mgn naji ne yanxu shine yadagamun hankali,tausayin Umar ya kamani.Ashe mahaifiyan shi tarasu ne? Daddy ne ya hadiye wani ABU daga makoshin sa,lokaci guda idon shi suka kada,kaman bashi ba.cikin maker kyatar murya yace"a,a Hajiya maryam mahaifiyan farouq ba mutuwa tayi ba. Ganin halin da daddy ya shiga yasa Ummu saurin cewa"a,a alhj.bana son jin komai don Allah,duk abun da xai daga ma hankali na gummce abarr shi.mikewa tayi hadi da nufan fridge ta dakko mawa daddy ruwa hadi da xubamai a glass cup ta ba shi. Nifah gaskiya Alhaji na gaji,muyita ABU safe rana yamma,amma kudin da xakaban ko gashi baxai ishen ba.haba am tired wlh. Leenart tace"hadi da ture wani katon Alhaji daga jikin ta. Matsowa yayi hadi da cewa"No leenart wlh yau blank check xan baki ki rubuta konawa kk so.but yau baxan iya kwana banji ki cikin jiki na ba. Murmushi leenart tayi ganin blanck check.nan ta wani fara jawo Alhaji hadi da hade bakin su wuri daya,tana wani kissing... Shi kuma ya wani daga hannun shi hadi da cusawa cikin rigan ta,yana wani squissing din nonuwanta. Nan tafara gan tsarewa, nan ta hau shafe jikin shi hadi da bin ko inah na jikin shi tana kissing, inda shi kuma tuni bananan sa ya dago,tana xuwa wurin tawani cafeshi tana sucking,kaman tasamu sweat. nan ya hau ambaliyan fitan ruwa.Wanda batare da jin komai ba taciga ba da sucking. Wayyooo....wayyooo Leenart dadi xai kashe ni...ki cinye shi duka.haka leenart ke sarrafa shi.ganin tana shirin kai shi kasa yasa shi saurin fara mai da mata,yana wani jagulata,nan tafara wani irin nishi.kafin kaceme?tuni wani irin ruwa yafara xuba daga gabanta,kaman an bude fanfo.jikake ferrrrrrr.....da sauri ya kai bakin sa hadi da shan ruwan. Da sauri nayi waje don baxan iya jiran ganin wannan fasadin ba.Allah ka kare iyalan mu daga dukkan wani fasidanci,ameen. Afral inah xaki ne yau haka? Arch.Rayhana ta tambayi Afral dake kokarin fita. Budan bakin Afral cewa"tayi No momy gidan momyn farouq xanje,na fadama daddy.bata jira jin mai Arch.Rayhana xata ce ba,tayi waje. Da isan ta compound en gidan.nan masu aiki kowa ya tashi hadi da gaisha ta.bata basu amsa ba sai nufan wata mota da tayi,da sauri driver yaje hadi da bude mata murfin motan. Haka suka dau hanya batare da yasan inda xasu ba.sai da tagama busan iskan ta,sannan tace"gidan momyn farouq xaka kaini. OK Hajiya, driver yace"hadi da nufan hanyar gidan su Umar. Da shiganta gidan direct nufan sasan haj.kubra tayi. Dashigan ta momyn farouq tayi saurin cewa"ahhh su Afral yau kune a gidan? Murmushi Afral tayi hadi da fadawa jikin haj.kubrah.momy ni ne,inah ya Umar? Ya Dade bai xo gidan mu ba. Hmmm yana can sasan wancan makiran matan.don ni kaina indai ya shigo ya gaisheni da safe,toh bai dawowa sai wata safen. Haj.kubrah tace"cike da murya irin na makiran mata. Budan bakin Afral cewa tayi,tabdijam aiko bari inshiga part en na ta.kafin haj.kubrah tayi mgn tuni Afral tayi sasan Ummu maryam. Ummu kinga ko matan da xan aura kuwa? Ammar yace hadi da kokarin kunna wayan shi,don ya nuna mawa ummun. Tsaki Umar yayi hadi dacewa " hmm Ummu wannan cika bakin da ya keyi akan wannan yarinyan,in anbucinka mammuna ce. Kai dallah rufe mun baki wlh baka ganta bane,kyakyawa a lady with flexible body (cocoa cola shape)yana cikin fasalta masu yanda Amrah take ne Afral ta shigo dakin. Cike da takon ta na Isah ta shiga har tsakiyan falon tanemi wuri ta tsaya. Ya Umar wurin ka naxo. Binta da kallo duka sukayi inda Ammar yace"ke baki ga Ummu bane? Baxaki iya gaisheta ba? Ya tsina fuska tayi,cike da rashin kunya tace"wahh xan gaisar?wannan tsohuwan munafukan... Kafin Afral ta rufe baki jikake tasss...tasss.Umar da Ammar a tare suka wanke ta da wannan Marin. Da sauri Ummu ta dakatar da su,hadi da rufesu da wani irin masifafen fada.itako Afral da gudu ta bar sasan hadi da nufah wurin driver suka dau hanyan gida... Da isan ta tayi cikin sitting room en daddy, aiko yana xaune shi da momy,kuka Afral tasa hadi da xubewa jikin daddy, girgixata ya hauyi amma bata fitar da numfashi,da sauri ya kimkimeeta hadi da nufan mota cikin xafin nama.momy ne tabiyo bayan su da sauri hadi da shiga motan. Da kanshi daddy yayi driving har suka Isah asibiti.da isansu aka Karba Afral cikin gaggawa. Haka daddy keta safa da mawa a asibitin,Wanda akaa tambaya shi blood group nashi.da na momy nan yabada hadi dacewa su duba mai Afral da sauri,kar wani ABU yasa meta. Haka likitoci ke ta tsaye akan Afral har akasamu nasarar farfado wanta. Da labari yasamu daddy yayi matukar farin ciki,Wanda yakasa sukuni har sai da ya shiga dakin shi da momy.nan sukaga Afral na bacci gefe guda kuma ansa mata drief. Wata nurse taxo hadi da sanar masu da kiran doctor, kafin su fita sai da momy ta yima Afral addu,a sannan sukayi office en likitan. Da shigansu suka gaisa da doctorn. Bayan nan shiru ya biyo baya,don shi kan shi doctorn yakasa masu bayani... Sai da yanisa sannan yace"plz Hajiya Afral er kice? Momy ne tace"kwarai kuwa,'ya tace. Doctor ne yace"xan iya sanin a asibitin da kika haifi Afral? Ba tare da komai ba momy tace"a garin gombe,wani asibiti da yake da suna Al madina. Shiru likitan yayi na wasu sakanni kan yace"xaki iya tuna likitan da ta amshi haihuwar ki a wannan lokacin. Gaban momy ne ya fadi tuno da doctor zinah,tabbas itah ta amshi haihuwar Afral. No baxan iya ba,but meye doctor? Momy ta tambaya cikin rashin kuxari. Doctor ne yanisa hadi dacewa"I'm sorry to said that Afral is not ur biological daughter. Cikin rudu da karaji momy tace"mai kace likita. Daddy ne ya daka mawa doctorn tsawa hadi da cewa mai kk nufi?I din't understand the matter. Cike da tausayawa doctor n yace"nasan xakuji wani ABU na dabam,but munyi bin cike ga kuma takardun bincikenmu na cewa"Afral ba 'diyarku ba ne... Wani kara momy tasaka hadi da xubewa kasa...... Hausawa na cewa laifin dadi karewa,a yaune free page dina ya kare,mai son cigaban novel din xai turo #100 MTN idan kuma VIP ne #200 ma wannan number 09137392680/08081202932. Hajiyata yanxu labari take karki sake a baki labari,don ki karanta da kanki sai tafi maki armashi ko da bansan ba... Maman teddy CE... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *typing...* 30/11/2020 *MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION* *YAR WAYE???* _(purely love and pity story)_ *story and written by:* _maman teddy_ *GARGADI* Ban yarda wata ta fitarmun da littafi ba... Page 16 - 17 ___________________________________ Saurin rikota Honourable Muhammad yayi,Wanda da sauri doctor salis ya kwala mawa wata nurse kira. A hanxarce taxo hadi da kama Arch.Rayhana xuwa emergency room.don ko numfashi baya fita mata. Daddy kuwa gaba daya yagama fita hayyacin shi,jiyake cikin wani irin sabon yana yin da bai ta'ba shiga ba a rayuwan shi. Koda aka shiga da momy emergency banda kaiwa da komowa ba"abun da daddy keyi.ya rasa mafita ta a rayuwanshi. *BANGAREN UMAR DA AMMAR* kuwa cike da bacin rai suka bar side 'din Ummu maryam.koda suka shiga side 'din Umar. hada kayan shi ya hauyi ba tare da yace ma Ammar komai ba.kallon shi Ammar yayi hadi da cewa"Umar ina xa kaje ne?badai gidan momy ba?don yau daddy cike damu yake,mun taba 'yar lelenshi. Murmushi Umar yayi hadi da cewa"ba gidan daddy xanje ba,yau xanko ma barrack Ammar. Wani irin barrack kuma Umar? "Ammar yace" hadi da son jin na bakin Umar 'din.shiko Umar bai kula shi ba sai daukan kayan shi yayi hadi da nufan hanyan fita. Bin bayan shi umar yayi, don yasan yau bamai dakatar da Umar daga tafiyan na shi.da xai shiga mota ne Ammar yace"toh uba na 'yan zuciya a gaida major.bai bashi amsa ba har driver yaja motan suka bata iska xuwa Kaduna... Addu"a Ammar ya bishi da shi,kan shima yafitar mawa kanshi da mafitan ' abun da xaiyi.kasaitaccen murmushi yasaki hadi da shafa sajen fuskan shi,tunowa da yayi da Amrahn sa.don haka a lokacin ya yanke shawaran nufan Zaria don yau sai yaga Amrahn xai iya samun sukuni.dai² wayan shi ta hau 'kara,screen 'din wayan ya kalla hadi da ganin sunan Lubnah, Jan dogon tsaki,yayi hadi da maida wayan ya nufi motan shi. Koda ya Isah gida bai tunanin komai ba,ganin basu daddy a falon.don haka da murna yayi dakin shi hadi da daukan abunda ba arasa ba,sannan ya fito hadi da daukan hanyan Zaria. Xaune Amrah take momyn ta na yimata lalle a hannu,don doctor zaituna banda ciwon baki ba"abun da take mawa Amrah,akan bata son yin lalle... Hmmm momy wlh banason wannan 'yan daudun nayi mun lalle ne shiyasa."Amrah tace"hadi da turo 'dan kararramun bakin ta. Murmushi momy tayi hadi da cewa"toh Amrah na, Ae kina son nawa lallen ko?ehhh mana momy kimun mai kyau,karfe 10am xamu shiga lectures. Amrah tace"hadi da kallon tan kamemen agogon falon. OK ae lallen na da kyau,yanxu xaiyi.bayan Amrah tagama shirinta staff ta nufi A.B.U da xuwan ta su teemah ke sanar mata da cewa"yau xasuje asibitin A.B.U shika.da sauri suka nufi school bus,don basa son a cika motan basu samu wurin xama ba. Bayan sun Isah ne,banda aiki ba abunda su Amrah keyi,sune bin wannan likitan can,sune bin shi can.cire drief,kama majinyata xuwa privacy da sauran aiyukan majinyata.Doctor Samuel ne yace"Amrah taje ta cire mawa wani patient drief.da isan su wurin Ashe irin tsofaffin nan ne fitinannu.sannu baba."Amrah tace"hadi da kokarin cire mai drief.su feenart da sauran students duka suna bayan ta,ana iyayi a dole ga professional doctors din nan. Wani xullo wannan tsohon yayi hadi da fixge hannun shi.ganin haka yasa Amrah saurin jah baya da su teemah.cike da bala'i da masifah tsohon ya hau cewa"ni xakuxo Ku koyi aiki a gangar jikina? kufitah kubani wuri....cikin tsawa yayi maganan,jin haka cike da firgici su Amrah sukayi waje.sauran majinya ta kuwa banda dariya ba'abun da sukeyi...koda ko su Amrah suka fita banda dariya ba"abun da sukeyi,don lamarin tsohon nan ba"abun da ya basu sai dariya... Bangaren daddy da Arch.Rayhana sai dai muce alhamdullilah.don momy Rayhana xaune take banda hawaye ba"abun da takeyi...daddy ya xamuyi yanxu?ya xanyi da Afral?kuma ni inah 'ya ta?Afral daddy "yar waye? Momy Rayhana cike da kuka take maganan.inda daddy yakasa bata amsa,don shi kanshi bai San ya xaiyi da Afral ba.cike da dauriya da maxan taka daddy yace" karki damu Rayhana,kuma maganan Afral mu rufe shi anan na cewa"mu ba iyayen ta bane.don ba Wanda yasani sai mu din.momy ne tayi saurin katse shi hadi dacewa"haba daddy kaji fah inda akace mana namu 'yan take? cikin wannan bakin kauyen xan bar jini nah?impossible daddy,I can't.momy tace hadi da kauda kanta gyafe. Cikin tautausar muryan lallashi daddy yafara cewa"No ba haka nake nufi ba,kinga xai yiwu itah "yan mu ta saba da rayuwan kauyen kuma may be tana jin dadin can. A" a daddy ba Wanda xaka ganshi cikin kauye kace yana jin da'din xaman shi a can.wai toh ma munje munga halin da take ciki ne?kamata yayi mufara xuwa muga irin rayuwanta da takeyi acan.indai tana rayuwan wahala gaskiya baxan iyah barin ta ba dadyn Afral. Momy takarake maganan da kashe daddy da idonuwan ta.OK badamuwa Rayhana but kiyi mun alkawarin baxaki taba tona asirin cewa"Afral ba diyan mu ba ce. Sai da momy tayi shiru na wasu mintoci sannan tace"toh daddy nayi maka,amma ya makoman "yata? Daddy ne yayi saurin cewa" karki damu sai murinka xuwa muna kulawa da itah,koda ba tare da tasan mu iyayen ta bane.momy ne ta daga mai kai cike da gamsuwa,don yanxu ta yarda da xancen daddy tun da dai xata rinka ganin 'yar ta duk lokacin da taga dama. OK daddy tashi mu duba baby Afral muga halin da take ciki. Cike dajin dadi daddy yace"gaskiya kam,xaki iya xuwa kuwa Rayhana?murmushi momy tayi sannan tace"xan iyah mana dadyn Afral.A hankali momy ta mike hadi da bin hanyar fita.daddy ne yabi bayan don xuwa dakin da aka kwantar da Afral 'din.... Mutuwan tsaye momy tayi sakamakon ganin Wanda bata xata ba.dady ne yace"muje mana hadi da yin gaban ta.shi kan shi tsayawa yayi ganin su a tsaye a bakin kofan ba karamun daga mai hankali yayi ba.shi kenan sirrin da suke kokarin boyewa ya bayyana,ko ya xasuyi yanxu? _______________________________ More typing... More comment Maman teddy ce *08081202932* [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *Typing...* *1/12/2020* *"YAR WAYE???* *story and written by:* Aysha moh'd (Maman teddy) *GARGADI* Banyarda wani ko wata suyi amfani wajen Satan fasahana ba😎 kema Hajiya kije ki girgire naki....😍🤩 *DEDICATION* I dedicate to you my dear fans like your comment😍kadan daga cikin comment din *"yar waye???* 🌹🌹💦YAR WAYE 🌹🌹💦 COMMENT 😏😏😏😏😏😏😏😏😏😏Kai wannan zuciya na ya Umar ai se Allah, Allah dai ya sanyayamai zuciyarsa😏😏😏😏😏😏😏😏😏 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞Allah sarki Ammar Allah ya barka da Amrahn ka💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞 😰😰😰😰😰😰😰😰😰😰Allah sarki Mummy Rayhana Allah yasa yarki tana lfy ,ke kuma Afral Allah ya baki lfy ya kuma tashi kafadar ki🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽 🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽Allah yasa ba as irinsu Mummy bane ya tonight.I pray 🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽 Up Up 🧸🧸🧸Maman Teddy🧸🧸🧸Allah ya Kara basirah da karfin ido.Muna yinki ❤️💯 *by zarah*😍😘 Page 18 - 19 ________________________________ Ganin Alh.Abdullahi da Ummu maryam yasa momy mutuwan tsaye,Ummu maryam banda xubar hawaye ba"abun da takeyi,ganin hawayen da Ummu maryam keyi yasa momy fashewa da kuka,don tasan tausayin Afral ne dakuma jin komai da tayi yasa ummu xubar da hawaye. Ganin haka yasa Ummu maryam saurin kama hannun momy sukayi cikin wani resting room dake gyafen su na asibitin... Honourable moh'd kuwa shida 'Dan ruwan nashi nufan dakin da Afral ke kwance sukayi, don suga lafiyan ta. Lahhh dady kune? "Afral tace" hadi da kokarin mikewa.dadyn farouq ne yayi saurin cewa"No my daughter yi xaman ki basai kin mike ba.ke dama kike ji da jikin ki. Murmushi Afral tayi hadi dacewa"daddy farouq kasan yanda su ya Ammar da ya Umar sukayi mun kuwa? Ta karake maganan kwalla na shirin xubo mata,don lokaci guda idonta ya kada hadi da ciki da kwallah,da ta tuno irin Marin da ta sha wurin su Ammar 'din. Alh.Abdullahi ne yayi saurin cewa"mai sukayi maki my Afral? Kuka tasa hadi dacewa"mari na sukayi a dakin Ummu maryam. Cike da bacin rai dadyn farouq yace"waye a cikin su ya mareki? "Amrah ne ta goge hawayen idon ta hadi da cewa" dukan sune daddy.bai bata amsa ba sai dannan number Ammar yayi,honourable na kokarin da katarda shine yace"ba ruwan shi a maganan.don haka yaja baki yayi shiru. Cike da bala"I daddy yace"duk inda kake ka dawo inason ganin ka yanxu.bai jiran jin mai Ammar xai ceba ya kashe wayan.haka shima yakira Umar da ke kan hanyan kaduna...yace"duk inda yake ya dawo.haka nan cike da jin hau shi da kuma faduwan gaba,don basu San me xasu Tatar ba.Ammar kuwa ranshi bace yayo Abuja don har yana murna yakusa Isah Zaria... Bayan dady sun fita ne Momy ta shigo dakin da Afral 'din ke kwance,xaune take akan bed din asibitin tana daddanna wayan ta,da alama chart take yi. Sallama momy yasata saurin dagowa dacewa " momy you? Dariya momy tayi hadi da hugging din ta,don tayi murnan ganin Afral "din tasamu sauki haka.my Afral hw is your body,how do you fill? Murmushi Afral tayi sannan tace" No mom I'm well I'm felling good in my body...murmushi mom tayi hadi dacewa"masha"Allah,toh yanxu mai kike son ci?ko xaki sha tea,don ya warware maki jiki? Ehhh gaskiya kam bari a xuba mata.Ummu maryam tace"dako karin bude flask 'din dake kan bed side drower. No bana so momy,just Ummu ta fita Kawai bamason ganin ta. No Afral kinga xamu fara ko?wlh xan bige bakin ki,itama Ummun ki ne fah? Momy tace'cike da nuna ma Afral fushin ta... Cike da gunguni da shagwaba Afral tace"ni itah ba momy na bane,ni kene kadai momy na,kinsan fah momy ina sonki sosai. Kwallah ne ya ciko idon momy nan tayi murmushi hadi dacewa" nimah ina sonki my daughter, yanxu dai inkina so muci gaba da shiri sai Ummu ta ba ki tea,indai baki yarda ta hada ba toh nima baxan baki ba sai dai ki xauna da yunwa. Ba yanda Afral ta so ba,haka nan Ummu ta hada mata tea tasha.don Sam bata son ganin Ummu maryam 'din. ________________________________ Ahhh....a" yau su leenart ne a gidan na mu? Hajiya kubrah tace"fara"a kwance a kan fuskan ta. Murmushi leenart tayi hadi da karasowa cikin falon haj.kubrah. Lalle yau da xa"amana ruwa hadda kankara.yaushe rabon duniya da ayyare?momy kubrah tace"hadi da kar ban jakar hannun leenart dake shirin xama a daya daga cikin super 'din falon. Momy barka da gida.yauwa leenart ya hanya ya momyn ki kuma?"Leenart ne tace"tafiya lau momy...kehhh shiga mawa leenart da akwatin nan daga ciki.momy kubrah tace"ma daya daga cikin 'yan aikin ta.da hanxari er aikin ta kin kimi akwatin hadi da nufan up stairs da shi. Daughter na mu shiga daga ciki ko?haj.kubrah tace"hadi da tsare leenart da ido.gaskiya ne momy muje,leenart tace"da mikewa"xata nufi up stairs. No my leenart mu tafi underground ne,Muyi maganan a can,don tafi sirri. Ok momy, leenart tace"hadi da nufan gidan kasan Mom kubrah. Mom kubrah kuwa yau take sallah a wurin ta.don dama tasan da xuwan leenart din, duka plan din su ne,akan Umar ya so leenart din. Don yanxu ma daga wurin bokan su leenart din take,ya bata magana Asama Umar da mahaifin shi a abunci,da xaran yaci shi kenan xai amunce da bukatan su na auran leenart din. Don haka haj. Kubrah tace"ta dawo gidan ta da xama na wasu lokutan... Haka leenart ta bi bayan momy xuwa under ground, sukan su masuyi ma haj. Kubrah aiki bin leenart sukayi da ido,don shiganta ba birgewa sam a cikin ta.sanye take cikin wani tight jeens da wata er yaloluwan riga yellow,rolling tayi da wata er ficilan gyale,Wanda ya bayyana har attachment din dake kanta. Takalmin nan kuwa tsinin shi har yayi yawa,amma a haka take tafiya da itah.Wanda ya bayyana sururan ta gaba daya....duda leenart fara CE karrr,amma bayan Haske bata da wani abu na sha"Awa a jikinta,gajeruwa ce can kasa,gashi ba shape babu hips, ba kyau don da badon gajirtan ta ba,da irin matan nan ne Wanda akecema one. Wannan kenan..... Koda su Umar suka dawo kirar daddy sun sha fadan daddy, don su Kansu rabon da daddy yayi masu fada irin haka har sun manta.haka suka dinga bama daddy hakuri,sannan da kyar ya sakko hadi dacema su"suje asibiti su duba jikin Afral.sukan su sunyi mamaki da jin Afral "din na asibiti,basu ida nadama ba sai da sukaga irin Raman da tayi lokaci guda,ga shaida yatsun su kwance a fuskan ta... Dahh fushi ta farayi masu,tausayin ta da Yakama Umar ne yasa shi fara Jan ta da fira hadi da lallashin ta.har tasamu ta cigaba da yimasu xuba don Afral ba dai surutu ba,ga Wanda ta sani,kuma ita Kawai tsiwa amma da miskilanci, amma dakayi mata abu da ya wuce... Kwanan Afral daya a asibitin a ka sallame ta. Umar ne ya shigo dakin Arch.Rayhana,kiran ta yake yi amma shiru don haka sai ya yanke shawaran shiga Architect room en ta. Koda ya shiga nan ma bata nan,har ya juyo xai fita ne idon shi ya sauka a xanan fuskan tah.A natse ya karasa hadi da dauka xanen.wannan waye?ba shakka wannan Amrah ce,but ya 'akayi momy ta San ta?yana cikin wannan tunanin bai ji xuwan momy ba sai fixge xanen da tayi. Ranta a Dan bace tace" bana son bin cike fah Umar bana hana Ku shigo mun Architect room en nan ba? OK momy baxan kara ba,kaina bisa wuya... Yanda yayi maganan yaba momy dariya,nan tace"dama Umar dina badai iya dadin baki ba. Dariya duka sukayi hadi da yo waje,duda haka Umar dai xuciyan shi na ta tuno xanen fuskan Amrah,wata xuciyan ne tace mai kasani ba"itah bane?ae a kwai masu kama da Juna da yawa a duniya...don haka lokaci guda ya manta da tunanin xanen a ranshi. Xaune su momy Rayhana da daddy suna xancen yanda xasu nufi wannan kauyen dake cikin jahar gombe.momy kuka takeyi hadi da cewa"daddy baxan yarda ba gaskiya a rabani da Afral,duda ina son "yata,don haka daddy kayimun alkawari kowani halin kaga " yar ka baxaka yi kokarin tona cewa"Afral ba diyar mu bane... Buda baki daddy yayi xaiyi magana dai² suka ji an banko kofan dakin,a firgice suka dago kai,ganin Afral bakaramun daga masu hankali yayi ba. Kafin momy tayi magana tuni Afral cikin wani irin murya daji kasan mutum yana cikin matsanannacin tashin hankali. Momy....daddy...mai nakeji?mai kunnuwana suke ji mun?momy ni ba diyar ki ba ne Kaman yanda naji kin fada? Momy it is true that I'm not your biological daughter? Wani duhu² Afral take gani amma takasa shiru har sai da ta gama jero masu tambayo yin.baya tayi xata fadi,nan da hanxari daddy da momy Rayhana sukayi saurin taro ta..... More typing... More comment Maman teddy ce... [12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *TYPING...* *2/12/2020* *YAR WAYE???* _*pure love and symphaty story*_ *Story and written by:* Ayshatou (maman teddy) Facebook@maman teddy.com *wattpad* Ayshatou(maman teddy) _Banyi labarina don inci xarafin wani ba,sai don in fadakar,nishadantar,wa"axantar,kuma na faranta ran dukkan wani masoyin Ayshatou..._ *DEDICATION* Dedicate to you my fans😍wannan pagen nakune,kuyi yanda kukeso da shi...🤩🤩🤩🤩🤩😘 *GARGADI* _Ban yarda wani ko wata suyi amfani waken juyamun labari ba_😎 *__________________________________* *A kullum burin Ayshatou bai wuce taga ta faranta ran masoyan ta ba,🤗love you more my dear fans...*🤩😍 *Episode* 20 - 21 *~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~* Momy ne ta jawo Afral hadi da xaunar da itah jikin ta,kuka sosai momy keyi,nan ta fara cewa" Afral bana son ganin damuwa a tare da ke plz you have to stop cry...momy haka ne ni ba "yar ki ba ce? Daddy ba mahaifina ba ne? Ba daddy na bane momy??? Afral ke magana cikin matsanan cin kuka,Wanda momy bata da amsan da xata bama Afral din.sai hawaye... Shi kanshi daddy sai da ya goge kwallan idon shi,don yau ya gama tausaya ma momy da Afral din. Haka suka dinga kuka ba mai lallashin wani.itako Afral ji take kaman ta mutu ta bar duniyan gaba daya ta huta. Ahhh...ahhh...maxajen nawa ne agidan yau? Lale marhaban,ahhh su Umaru ne da Ammaru sannun Ku da xuwa. Hajiya kaka take cewa" cike da farin cikin ganin en jikokin nata. Murmushi sukayi hadi da cewa"hmmm yau dai munxo ganin er tsohuwa ne,muga lafiyan ta. Hajiya kaka ne tace"kai Ku rufamun baki,ni nan da kuka ganni na fiku lafiya,irin abincin da nake ci ba kwaci,kun tsaya bin na zamani da duk an kashe da sinadarai. "Ammar ne cike da biye ma " yar tsohon yace"haba hajiyan mu jube mu fah,gadagau muke,don lafiya har yy mana yawa mah... Maganan da Ammar yayi shiya sa Umar dariya sosai,don duk insun xauna da Hajiya kaka sai anyi dariyan lamarin nasu,Ayi fada a shirya,a haka kullum suke.Amma a haka in Hajiya kaka bata gansu na kwana biyu ba,ta dinga magana kenan.musamman Umar da yake da sunan mai gidan nata. Dariya sosai Umar keyi...Hajiya kaka ne tace"hmm kai kanka mai gidana kayi dariya ai,hmm toh yanxu dai kuje Ku huta sai mu xauna Muyi hira,don yau na gaji, kiran iyayen Ku xanyi akan Ku fitar mun da matan da xaku aura.jiku duka kun haura shekara 30, amma ba kwa ko maganan Aure.toh yau baxa ku koma ba, sai naji kwakwkwaran magana ga iyayen Ku...toh Hajiya wannan xuba haka? Mai da wukan,don ni tuni nasamu Wanda xan aura. Ammar yace"hadi da yin ma Hajiya kaka murmushi. Cike da rashin gamsuwa da maganan Ammar Hajiya kaka tace" anyah kuwa da gaske Kakeyi Ammar? Nifah nasanka da shegen son mata,kace yau wannan gobe wancan,har gomma Umaru na. Murmushi Ammar yayi hadi da kallon Hajiya,nan yace" hmm Hajiya da gaske fah nake wlh inna xauna inah fada maki yanda nake son ta sai mu bata awan ni bana ma ba. Kai Mara kunya rufe mun baki,wlh Ammar baka da kunya mai gidana ba haka yake ba.Hajiya kaka tace"hadi da kallon Umar da yake danna wayan sa,kaman bai San suna yi ba. Toh Hajiya na lura kaman kishi ki keyi,amma koda kishi xai kashe ki sai na nuna maki hoton ta yau.sai dai Umar din ya biki shima Ku mutu tare.duka Umar ya kai mai hadi da cewa"kai toh bari in fada maka duk kyaun budurwan naka baxa ta kai Hajiya na ba,don da tsohon xuma ake magani...Hajiya kaka ne tace "kyaleshi Umar ya nuna mun Wanda yake ikirarin tafi ni. Dariya Ammar yayi hadi da cewa" shiyasa kullum nake jin ki a raina ya kaka,bari kiga my shining star,my beauty,Angel....kai duk ya isah, ni dai nuna mun yarinyan.bama ganan banxa ba.murmushi Ammar yayi hadi da cewa"toh Hajiyan mu bari ki ganta. Kauda kai Umar yayi don shi yanxu yarasa ya xai fara tunkarar ta,Wanda ya dade da son ta a birnin xuciyan shi,kullum da soyayyan ta yake kwana yake tashi,Wanda kullum yake mafarkin ta xama uwar "ya'yan shi...nan take lokaci guda ya fada duniyan tunanin ta.Wanda yasa ko su Hajiya kaka ba yajin irin draman da sukeyi da Ammar 'din. Hajiya rufe idon ki,kiyi addu" a don kyaun ta in kika gani sai ya firgita ki,don ba irinsu a nijeriya,kin gako baki saba gani ba.mtsswww Hajiya kaka tayi tsaki hadi da cewa"ni bana son shashanci in xaka ban kaban in baxaka nuna mun ita ba,ka kyaleni kawai.murmushi Ammar yayi hadi da cewa"eyyah Hajiya kiyi hakuri kar kishin ki ya fito sarari mana,ke din ae har yanxu ta daban ce.haka yayi ta xolayan Hajiya kaka sannan ya bata wayan nashi,hadi da nuna mata hoton Amrah. Hajiya kaka batasan lokacin da bakin ta ya subuce ba tace"kai masha"Allah,a inah take? 'YAR WAYE??? kuma.hmmm Hajiya a Zaria take,Hajiya ne tace"kai masha,Allah.mai gida na farouqu kai fah ina taka matan? Kai kuji mun tsohuwa da shishigi,toh ni bani da wata Wanda na keso a yanxu.Hajiya ne tace"toh ai shi kenan Allah ya Baku mata duka na gari,Wanda xamuyi alfahari da su nan gaba.hada baki sukayi wurin cewa" Ameen.mikewa Umar yayi hadi da cewa"Hajiya na bari mu shiga daga ciki.toh farouqu yanxu nima xan shigo...barin sitting room din Hajiya sukayi hadi da nufah dakin su da yake permanate na sune.bin Umar da kallo Hajiya tayi hadi da cewa"a xuciyan ta,tabbas a Kawai abunda ke damun farouqu,shiru tayi hadi da cewa"komai nashi kalan na mahaifiyan shi,murmushin sa,miskilancin,yawan alkhairin sa,kwallah ne ya ciko idon Hajiya kaka, nan ta daga hannu hadi da yima mahaifiyan farouq din addu'an duk inda take allah ya bayyana ta,inkuma ta mutu ne Allah yaji kanta,yasa duk abun da Hajiya tayi mata ta yafe mata... Xaune feenart take a dirning ba kunya, da su dadyn farouq hadi da shi kanshi farouq din.don xasuyi break fast ne. addu'a Umar yayi kafin ya fara cin abincin. Kallon Juna momy kubrah da leenart sukayi,don xuciyan su fari take kal yau,don sun San bukatan su ya biya ya gama. Haj.kubrah kuwa cewa"take a xuciyan ta ai yau Umar ko kwana kake akan buxu kana saukan alkur'ani kullum yau sai wannan maganin ya cika... Haka haj.kubrah su kayi break fast cikin jin dadi tana cin abincin ta hankali kwance,haka ma leenart, don har wani shige mawa Umar din take,shi kuma sai shareta yake,yana wulakanta ta,don wani abun raga mata yake yi saboda momyn na shi...anan daddy yake kara mai maganan company Wanda yace" mai nan da 1 week xa"a bude companyn insha,Allah... Murmushi Umar yayi hadi da cema wa"daddy Allah ya yarda daddy.haka suka dinga cigaba da firansu na kasuwancin su da sauran abubauwa,don komai daddy xai yi sai ya nemi shawarar Dan nashi,don shi daddy irin mutanen nan ne hoxlar Wanda basa tsaya mawa abu daya,sai gashi Dan nashi ya biyoshi har ma yana Neman yafi uban na shi.daddy ne kan ya tafi yace" mawa Umar yaje yayi tunanin sunan da xai sa ma companyn na shi.a haka sukayi suka rabu da daddy akan xai tunanin sunan da xai sa mawa companyn... Amrah ki sauko kiyi lunching ko don kinga yau ba school kuma Ammara ta xo? Murmushi su Amrah da Ammarah sukayi hadi da cewa"toh mom gamu nan sakkowa.mom ne ta juya hadi da cigaba da shirya masu lunch din na su.sai da sukayi consuming kusan 30 minute sannan suka sakko,tahowa suke a natse,inda mom zaituna ke bin su da kallon sha,awa da kauna,kullum shakuwan su da son junan su ka ruwa yakeyi,don yanxu ta kaima in Ammarah ba taga Amrah na kwana daya ba, bata iya sukuni.haka itama Amrahn,don da in Amrah xataje gidan su Ammarah mom zaituna hanata takeyi,amma yanxu ganin shakuwan su da yanda itama Ammarah ke xuwa yasa mom barin Amrahn,Wanda da Afreed yaji labari bakara mun fada yayi ba.sai daga baya yaga yanda itah Ammarahn bata iya kwana bata ganta ba,da yanda take kwana a gidan mom zaituna kaman gidan su,yasa Afreed amin cewa"da kawancen na su.don yanxu har kwana Amrah keyi a gidan su Ammarah, Wannan yasa matan baban Ammarah sabawa da Amrah, Wanda yanxu alhmdllh tana jawo Ammarah a jiki sosai.a haka har tanemi sabawa da doctor zaituna,inda suke xumunci fiye da tunanin mai tunani. Xama Ammarah tayi a daya daga cikin chairs na dirning din,haka itama Amrah,sun fara serving din kansune dai² Afreed yayo sallama...sanye yake cikin wata t.shirt na sojoji, wandon jikin shi na sojoji haka takalmin shi, daka ganshi kaga irin maxan nan da"ake cemawa ingarman namiji.murmushi yayi hadi da lumshe segxy eyes din shi,hadi da budewa,da dan gudu Amrah ta nufe shi,bude hannayen shi yayi hadi da ware su gareta,da sauri ta shige jikin shi hadi da rungume shi.a hankali da sanyayyayiyar muryan ta tace"welcome back my boooo. Murmushi yayi hadi da kama hannun ta da cewa"ya kike my Amrah? Lfy ya Afreed...Amrah tace hadi da sakarmai dariya.OK masha"Allah my baby muje ko? Afreed yace"hadi da kama hannun Amrah sukayi inda su mom zaituna suke. Barka da gida momy,Afreed yace hadi da samun daya daga seat en ya xauna. Shafa kanshi momy tayi hadi da cewa"ya hanya my son?lafiya momy ya Amrah?murmushi mom tayi hadi da cewa"gata nan ae har yau taki hankali.dariya duka sukayi hadi da kallon Ammarah ne tasaci kallon mom ba tare da sun gani ba tayi ma Amrah gwalo,hadi da cewa"har yanxu kin ki yin hankali,kukan shagwaba Amrah tasa hadi da bubbuga kafan ta,tana cewa"sweat mom kin ga kinsa Ammarah tana yimun gwalo ko? Dariya Afreed da Ammarah suka sa,nan momy tayi saurin rungumo ta hadi da cewa"rabu da su babyn momyn ta. Haka sudai su Afreed ke tayin dariya don yanda mom ke treating din Amrahn wani xubin kaman karaman yarinya er shekara biyar. Afral maxa ki shirya kifito don xuwa gombe da Dan karan nisa fah.momy tace"hadi da daukan hand bag din ta ta nufi farfagiyan gidan, inda daddy ke jiran su don su tafi gomben... Don yanxu Afral tuni ta dauki kaddararta na rashin daddy da mom Rayhana a matsayin iyayen ta,don yanxu har su daddy sunyi bin cike akan exchangin din Afral din da,akayi,inda suka gane cikin kauyen da diyar su take,don haka ko da Afral taji labarin momy xasu,sai tace"itama xataje.haka daddy ya amince akan xasuje da itah Afral din.nufan Zaria suka farayi inda suka biya G.R.A suka gaida Hajiya kaka sannan suka dau hanyar gombe,ba tare da Hajiya kaka tasan inda xasu dosa ba. Amrah ina ne xakije kk kokarin saka face mask?doctor zaituna ta tambayi Amrah dake shirin fita.budan bakin Amrah cewa tayi momy xanje shagon can ne,na waje na siyo choculate don nawa duka sun kare.OK a dawo lafiya.mom tace"hadi da nufan stairs... Xumbulelen hijab. amra tasa hadi da rufe fuskan ta da face mask don sanyin da akeyi,ga kuma iska.nufan shagon takeyi har ta kusa,sai taxo xata tsallaka titi,batare da ta lura ba,wata mota ta kusa kade ta.saurin jah baya Amrah tayi Wanda yasata buguwa da wata motan dake gyefen ta.da sauri honourable moh'd ya fito hadi da cewa"sorry my daughter ban ji maki ciwo ba ko? Kakkabe jikin ta Amrah tayi hadi da cewa"ehhh.daddy ne yace"ko in kai ki asibiti ne?da sauri Amrah tace"A,a ba,abun da yasa meni,hadi da nufan shagon mai provision din.komawa mota daddy yayi,inda momy tayi nisa wurin kallon Amrah,don tunani ta tsaya yi a,inah tasan idon nan. Ita ko Afral sai da sukayi Dan nisa ne tayi gigib,kaman Wanda aka tsungule ta tace"daddy waye wacannan??? A inah take??? More typing... More comment Maman teddy ce...