*🅱RILLIANT WRITERS ASSO🖊* {Home of exceptional and magnificent writers}} *🧕WAYAYYIYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *Dukkan yabo godiya sun tabbata ga Ubangiji mad'aukakin Sarki,tsira da aminci su tabbata Shugabanmu Annabi Muhammad (S.A.W) tare da Ahalinsa da Sahabbansa.Alhamdulillahi da ya k'ara ba ni damar rubuta wannan littafi, Allah ya sa na rubuta abin da zai amfanar da Al'umma, ya kuma yafe min kurakuren da zanyi a ciki, Ameen summa Ameen* *Jinjina gare ku hazik'ai kuma jajirtaccun marubutan Brilliant writers, shafi na farko sadauk'arwa ne gare ku, Allah ya k'ara had'a kanmu iya wuya ana tare 🤝* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 1 - 2 Wata dalalleliyar motar ce k'iorar picanto tayi parking bakin wani madaidaicin gida da misalin k'arfe sha biyun dare.Ak'alla motar tayi mintina talatin a fake, sannan wata k'yakk'yawar budurwa ta fito daga motar.Bata damu ba ko a jikinta dan ta shiga gidansu a irin wannan lokacin, tana layi ta shiga gidan ta rufe k'ofa ba kowa a tsakar gidan, d'akinsu ita da k'anwarta ta fad'a. Tana shiga d'akin k'anwarta Humaira ta dube ta cike da takaici tace, "haba Anty Latifa sai yanzu kika dawo ?". Hararar ta tayi cikin fushi tace, "Eh sai yanzu na dawo, ina ruwanki ?". Cikin takaici ta k'ara ce mata "uhum lallai kam ba ruwana amma hakan da kika ce bazai hana in ci gaba da tunatarwar da bakya so ba". Jin tayi shiru bata k'ara cewa komai ba ta ci gaba da cewa, "ba mutuncinmu ba ne ki maza na zuwa a manyan motoci suna d'aukar ki fita yawo, baza ki dawo ba sai tsakar dare.Duka wad'anda suke rud'ar ki suna lalata miki rayuwa babu wanda zai yarda ya aure ki, ni wallahi duk macen da take biyewa namiji yana lalata da ita, kallon wauta da rashin wayewa nake mata, in ban da wauta ya zaki biyewa wanda kika san ba auran ki zai yi ba, jikinki kawai yake so..." Cikin tsananin fusata Latifa ta d'aga mata tace, "ya ishe ki haka, har ke zaki ce wani bai waye ba, ke da kike babbar kidahuma, dan ki ja bakinki kiyi shiru kafin in fasa miki baki yanzu". Murmushi tayi cike da takaici tace, "ba mace wayayya sai wacce ta tsare dokokin Allah, babu wayewar da ta fi ta addini.Duk macen da take tallar surorin jikinta ga wasu mazan wanda ba muharramanta ba tabbas bata san ciwon kanta ba, duk wanda bai san ciwon kansa ba shine bagidaje sam ba wayewa tare da shi.Dan Allah Anty Latifa kiji tsoran Allah ki daina wannan rayuwa, sam ba riba ko kad'an cikinsa sai fad'uwa tare da tarin nadama". Wani dogon tsaki taja ba tare da tanka mata ta cire kayanta tayi wanka, ta sa kayan bacci ta yi kwanciyarta ta hau chatting kamar kullum, sai ta kusan kwana tana Online. Ita kuwa Humaira girgiza kanta kawai tayi cike da tsantsar takaici, tare da yiwa Yayar tata fatan shiriya a zuciyarta... Sai naga ruwan comments, zan ci gaba da suburbud'o muku typing 😎 Fatinku ce 😘😍 *🅱RILLIANT WRITERS ASSO🖊* {Pen of freedom, home of exceptional and magnificent writers} *🧕WAYAYYIYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* Bonjour *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 3 - 4 Washe gari sai wajejen k'arfe goma sha d'aya safe Latifa ta tashi saboda kwanan rashin bacci.Da k'yar ta k'ok'arta ta tashi tayi sallar Asuba ta koma ta ci gaba da baccinta. Tana tashi tayi wanka ta tsuke cikin pink d'in riga da wando, ta tufke gashin kanta da ya sha kitson attached ya sauka har gadon bayanta. Fita tayi zuwa babban falon gidan, mahaifinta kad'ai ta tarar a falon da yake kwana biyu baya jina dad'in jikinsa shi yasa baya fita.Dan tsabar rashin tarbiyya wucewa tayi zata shiga d'akin mahaifiyarta ba tare da ta gaishe shi ba.Kiran ta yayi, juyawa tayi ba tare da ta amsa ba, fuskarta a tsuke ta k'arasa gabansa ta d'an rissina tace, "ga ni". Girgiza kansa yayi cike da takaici ya fara magana da cewa, "yanzu kina ganin irin rayuwar da kika zab'arwa kanki kuwa zai haifar miki d'a mai ido ?, jiya k'arfe nawa kika dawo ? Shiru tayi bata ce masa komai ba, shi kuma ci gaba da cewa yayi, "ina sane sarai k'arfe goma sha biyun dare kika dawo, wace irin rayuwa kike Haka ta cutar kai ?, ki daina biyewa mahaifiyarki da ke d'ora ki kan muguwar rayuwa, wacce ba inda zata kai ki sai gidan nadama, dan haka ki guji abin da zai sa ki da na sani, dan yana da matuk'ar ciwo a zuciya.Idan aure kike so ki fidda miji kiyi aurenki ya fiye miki wannan yawon da kike". Jin sa kawai Latifa amma ko kusa bata ga abin da d'auka amaganganunsa ba. Maganar dai d'aya ce ta rabu da shak'atawar da take, wanda sam ita ba zata iya dainawa. K'asa k'asa yake yi mata maganar dan kar mahaifiyarta ta ji ta hau yi masa mitar yana takura mata da fad'a kamar ba shi ya haife ta ba, baya san ganin ta cikin walwala.Hakan na matuk'ar ba shi mamaki, mutum da 'yarsa ace ba shi da ikon ya tsawatar mata idan tayi ba daidai ba, sai dai ya sa musu ido suyi yarda suka ga dama, a hak'ik'anin gaskiya hakan nayi masa ciwo sosai, ba yarda zaiyi ne. Ba tare da ce kala ba ta tashi ta shiga d'akin.Cike da takaici Humaira wacce ta dad'e tsaye bakin kitchen d'in da ke falo ta k'araso hannunta d'auke da ruwa kan tray.Zuba ruwan cikin cup ta rissina cikin girmamawa tace, "Abba ga ruwan da ka ce na kawo maka", amsa yayi daga hannunta yana mai sanya mata albarka da fatan Allah ya bata miji nagari tare da 'ya'ya da zasu zama sanyin idaniya gare ta.Zuciyarta cike da tsantsar kaunar mahaifin nasu tare da jin tausayin sa ta amsa da "Ameen summa Ameen. Dan Allah ya jarabce shi da samun mata fitinanniya, shi kuma kwata kwata baya san hayaniya, bai d'auki duniya a bakin komai ba, amma sai ga shi Allah ya jarabce da samun mata masifaffiya mai san fitina... Ku biyo next page d'in dan jin cikakken asalinsu. More comments more typing. Fatinku ce 😘😍 *🅱RILLIANT WRITERS ASSO🖊* {Pen of freedom, home of exceptional and magnificent writers} *🧕WAYAYYIYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *Wannan page d'in naku ne Hassan Atk da Hussain Atk, Allah ya saka muku alkairi ya kuma biya muku buk'atunku na duniya da lahira, Ameen summa Ameen* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 5 - 6 Alhaji Umar sani Umar shine cikakken sunan mahaifinsu Latifa, mutum hak'urin gaske, da ace hak'uri yana yiwa mutum yawa, to da shi shi kam hak'urinsa yayi yawa, babu abin da ke d'aga masa hankali cikin lamarin duniya, baya san abin da zai kawo hayaniya da tashin hankali.Haifaffen birnin Kanon dabo ne amma iyayensa 'yan asalin fulanin Yola ne, sha'anin kasuwancin ne ya dawo da su Kano da zama, ba dai dukiya gare shi ba yana da rufin asiri gwargwadon iko. Babu abin da Alhaji Umar ya fi buk'ata bayan zaman lafiya, yana matuk'ar gudun fitina.Amma kash!, Allah ya had'a shi da jarababbiyar fitinanniyar mata mai san fitina da tashin hankali ga mugun san abin duniya.Aurensu tun saurayi da budurwa, mahaifansu aminan juna ne, su suka had'a auren nasu dan k'ara dankon zumuncin da ke tsakaninsu.Su ma asalinsu fulanin Yola, hasalima mak'otan juna acan Yolan, amintar mahaifan nasu na tun yarinta ne. Hajiya Karima (sunanta kenan), 'yar kasuwa ce sosai, ta tara dukiya mai yawa.Bayan rasuwar mahaifinta ta samu dukiya mai yawa bayan an raba gado, kasancewar su biyu kad'ai mahaifansu suka haifa ita da Yayanta.A wad'anda suke harkar kasuwancin da su, ta had'u da k'awaye gogaggun 'yan duniya wad'anda suka nuna mata muddin tana san ta zama *wayayyiyar mace* kar ta sake ta d'auki wargi daga mijinta, kar ta sake ta d'auki raini daga gare shi, ta tashi tsaye yanzu kai ya waye, ba'a zama haka.Da taimakon su ta shiga ta fita ta mallake shi, ba shi da ikon cewa komai sai abin da tace, ta zama ita ce maigidan, shi abin da take so ake yi a gidan. Cikin 'ya'yan biyun da suka haifa wato Latifa da Humaira, Latifa ta fi shiga ranta, dan ita ce mai bin ra'ayinta.Hajiya Karima ta kasance mace mai mugun san abin duniya, duk da yawan dukiya da ke gare ta, tana hangen abin da Latifa zata samo wajen samarinta na watsewa.Bata damu da lalatar da take da kowana namiji ba, in dai zata kawo mata kud'i an gama magana.Bata damu da idanun Latifa suka bud'e ba wajen bin maza ba, ita dai kud'i kawai. Hakan na matuk'ar tayarwa mahaifinsu hankali, dan yana sane da abin da Latifa take, amma ba shi da ikon yin magana, yanzu nan uwar zata hau shi da masifa kamar ba mijinta ba.Akan dole yake rabuwa da su suke yin abin da suka ga dama.Bata damu ko nawa ne ba zata iya kashewa Latifa wajen kayan kwalisa da suturu masu tsada, dan kawai ta samu samari masu dukiya.Haka dai ya sa musu ido bai isa ya fad'a musu gaskiya ba, in dai duniya ce ga su ga ita, tana jiran wanda bai zo ba bare wanda ke cikinta... More comments more typing. Fatinku ce 😘😍 *🅱RILLIANT WRITERS ASSO🖊* {Pen of freedom, home of exceptional and magnificent writers} *🧕WAYAYYIYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 7 - 8 *Cigaban labarin* Tura k'ofar d'akin mahaifiyarsu Latifa tayi ba tare da tayi sallama ta sa kai ta shiga.Zaune take bakin gado tana waya, kusa da ita Latifa ta zauna sai zumb'uro baki take. "Mum wai saboda me dad ke san takura min, sam baya san gan ni cikin walwala", Latifa ta fad'i haka bayan ta katse wayar cike da shagwab'a sai cuno baki take. Wani dogon tsaki taja tace, "ni rasa me yasa dad d'inki ke san takura kullum ba shi da aiki sai takurawa mutane, bar ni da shi zanyi masa magana daga yau daina yi miki fad'a", "Yauwa mum kiyiwa ma Humaira magana ta fita harkata ba ruwanta da ni, jiya da na dawo ta tsare ni ta gaggaya min zafafan maganganu har da cewa wai ni ba wayayyiya ba ce, abubuwa da nake ba waye ba ne kidahumanci ne, ki ji fa mum dan Allah mum tsakanin ni da ita wacece *WAYAYYIYAR MACE* ?", ta tambaye ta cikin shagwab'a. "Hmmmm!, ai ni kullum cikin takaici tare jin haushin ta nake ji, na rasa wani irin kidahumanci da rashin wayewa ke damun ta kamar ba 'yar zamani ba, shi yasa ta rasa mashinshini dan ma zan yanzu *Waya yyiyar Mace* ba kidahuman mace, ki kwantar da hankalinki a yau d'in nan zanyiwa tufkar hanci", ta fad'i haka cike da kulawa. Har ta bud'e baki zatayi taji cikinta yayi wani irin k'ugi, da sauri ta dafe cikin nata tace, "mum ina abincina, yunwa nake ji". Zabura tayi tare da zaro ido tace, "kar dai ace bakiyi breakfast ba, kenan Humaira bata nuna miki abincin naki ba, taso mu je ki ci", tana fad'in haka suka tashi suka fice daga d'akin. Suna fita falon ta kwallawa Humaira kira dake kitchen tana girkin abincin rana, da sauri ta iso ta rissina tace, "mum ga ni", ta fad'i haka cikin girmamawa. B'ata rai tayi tace, "saboda me baki nunawa Latifa abincinta ba ?". "Mom ta shigo fa bata tambayi abincin nata ba". Hararar tayi tace, "to dan bata tambaye ki ba shine zai sa bazaki nuna mata ba". Mahaifinsu dake kwance kan three seater yayi k'arfin halin saka baki yace, "haba Karima ba ga abincin nata a kan dining b...". Bata bari ya k'arasa maganarsa ba tace, "wai kai saboda me a kullum baka san ganin walwalar Latifa ne, kullum cikin takura mata kake, to bazan laminta ba sam bazan yarda da haka ba, dan haka daga yau kar ku k'ara takurawa 'yarta, ku bar ta ta sakata ta wala kar wanda ya k'ara takura mata ehe!", tana fad'in haka ta juyo ta kalli Latifa cike da kulawa tace, "zo mu hau dining ki ci abincinki kar yunwa ta illarta min ke", ta fad'i haka tare da jan hannunta zuwa kan dining d'in dake falon... More comments more typing. Fatinku ce 😘😍 https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱RILLIANT WRITERS ASSO🖊* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 9 - 10 Sa hannu Humaira tayi share hawayen da suka soma zarya kan kuncinta, juyawa tayi ta koma kitchen dan ci gaba da girkin da take.Bin ta da kallo Abbansu yayi zuciyarsa cike da tsantsar tausayin rayuwarta.Cike da takaici ya juyo ya kalli su ganin yarda take feeding d'in Latifa kamar wata 'yar baby, jikinsa a matuk'ar sanyaye ya tashi ya shige d'akinsa. Bin bayansa da wata muguwar harara tayi tare da jan wani dogon tsaki, dawo da dubanta tayi ga Latifa ta ci gaba da feeding d'inta sai zuba mata shagwab'a take. Sauka daga dining d'in sukayi bayan sun gama suka zauna kan three seater.Duban Latifa tayi wacce ta kwanta tare da d'ora kanta kan cinyarta ta shiga shafa kanta cike da kulawa tace, "na k'agu inji irin babban kamun da kike fad'in kinyi a fitarki ta jiya". Lumshe idanunta Latifa tayi tace, "ke dai bari mum tabbas jiya nayi babban kamu, bari dai ki ga zahiri", tana fad'in haka ta tashi ta fice daga falon. Jim kad'an ta dawo hannunta d'auke da handbag, zama tayi tare da sa hannu cikin handbag d'in ta ciro wasu makud'an kud'i tace, "kalli mum a jiya kawai yayi min k'yautar kud'in nan", ta fad'i haka tare da mik'a mata kud'in. Hannunta na rawa ta amshi kud'in daga hannunta, zubawa kud'in ido tayi tana jinjina kai tace, "lallai za'a je da duk kowane wannan, dan tabbas na san duk wanda zaiyi k'yauta da wannan makud'an kud'in mutum shi mai tarin dukiya, ni kam waye wannan da yayi miki b'arin kud'i haka lokaci d'..." Ringing da wayar Latifa tayi ne ya katse ta, da sauri Latifa ta d'auki wayar ganin wanda ke kiran ta. Tana d'aga wayar ya sauke ajiykuka shiga tun d'azu ina kiran ki ba ki d'auka ba ?" "Bana kusa da wayar ne shi yasa, yanzu na shiga d'aki na d'auko ta", ta ba shi amsa da fad'in haka cikin kashe murya. "Ok daman ina san zan turo direbana ya zo ya d'auke ta ya kawo ki wajena, dan bazan b'oye miki a jiya kawai ki shayar da ni zumar da ban tab'a d'and'ana ba wajen wata mace ba, yanzu ga ni kundundune kan gado bani da muradi da ya wuce inji ki a jikina, jiya da k'yar na rintsa saboda tunaninki, da buk'atarki na kwanta, please ki zo gare ni ji nake ina matuk'ar buk'atar ki", ya fad'i haka cikin wata kasalalliyar murya. Dad'i ne ya kama Latifa, cike da kissa tace, "kar ki damu a shirye nake da na zo har da kake dan kawar maka da buk'atarka, dan haka ina jiran direban naka". Cike da farin ciki yace, "yanzun nan kuwa zaki gan shi", yana fad'in haka suka katse wayar. Da yake wayar a handfree take mum d'inta taji duk abin da suka fad'a, ce mata tayi tayi sauri taje kafin zuwan direban nasa, tana fad'in haka ta fice daga falon zuwa d'akinsu dan shiryawa... A gaskiya sai na ga ruwan comments zan ci gaba da suburbud'o muku typing, saboda rashin comments ne nayi shiru kwana biyu, dan more comments more typing 😎 Fatinku ce 😘😍 https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱RILLIANT WRITERS ASSO🖊* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕 WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 11 - 12 Hawayen bak'in ciki ne suka shiga zubowa Abba da ke kwance a d'akinsa dan duk abin da suke fad'a yana jin su, zuciyarsa kamar ta fashe dan bak'in ciki da takaicin yana ji yana gani bazai iya tsawatarwa 'yarsa ba, sai dai ya sa musu ido su aikata abin da suka ga dama ita da uwarta, hakan a kullum na matuk'ar tayar masa hankali, sai dai ba yarda zai yi.Ita ma Humaira da ke kitchen zuciyarta cika tayi da tsantsar bak'in ciki, hawaye wasu na bin wasu a idanunta, nan da nan taji zazzab'i na neman kwantar da ita.Haka dai ta daure ta k'arasa girkin. Fitowa tayi uwar tasu kad'ai ta tarar a falon tana waya da k'awarta je sai shewa suke da alama suna jin dad'in hirar tasu.Dining ta nufa ta ajiye tray d'in ta jera abincin, kana ta juya dan ficewa daga daga falon.Daidai lokacin Latifa ta shigo falon, sanye da wando pencil bak'i, da wata arniyar pink d'in riga mai hannun vest sun matse gam, wani d'an siririn mayafi ta yafa akanta, kamshin tururrruka sai tashi suke daga jikinta, da cingam a bakinta sai tauna take cike da kwarewa. Tana ganin ta ta katse wayar tace, "wow!, kin k'yau da ban tab'a ganin kinyi ba". Juyi Latifa gabanta tace, "to mum ni d'in wasa ce, ai dole nayi kwalliyar wacce zata sa da duk wanda zamu had'a ido ya rikice ya fita daga hayyacinsa". Bata hannu tayi suka tafa kamar wasu k'awaye tare da cewa, "da k'yau haka n...", Wayar Latifa ne ya hau k'ara, da sauri ta d'auka tana d'auka yace mata, "ki fito ga direban nasa ya iso". Fari tayi tare da kashe murya tace, "An gama ranka ya dad'e yanzun nan zan fita", tana katse wayar tace, "mum ni ezan tafi sai na dawo kar ya gaji da jira", tana fad'in haka ta fice daga falon ba tare da ta jira abin da zata tace ba, Humaira kuwa tuni ta bar musu falon.Abba kuwa dake kwance a d'akin hawayen bak'in ciki da takaici suka ci gaba da zuba masa. Tana fita ta tarar da wata had'add'iyar mota fake a k'ofar gidan nasu, da sauri direban ya fito ya bud'e mata baya ta shiga ta hakimce sai taunar cingam take, tana shiga shi ma ya zagaya ya shiga ya ja suka bar wajen. Gaban wani had'add'en gida direban yayi horn da ke G.R.A, maigadin gidan ya bud'e musu gate suka shiga harabar gidan.Direban na parking ya fito ya bud'e mata k'ofa ta fito.Har cikin falon gidan wanda aka kashewa dukiya yayi mata iso, yace mata ta shiga bedroom yana ciki. Yana fita ta tashi ta k'wankwasa k'ofar bedroom d'in. "Yes come in", yana fad'in haka ta tura murd'a k'ofar tana taku d'aid'ai ta tsaya a tsakiyar d'akin tana yi masa wani irin kallo da ya k'ara tsuma shi.Jikinsa na tsuma ya mik'e daga kan gado daga shi sai gajeren wando ya iso gare ta, yayi mata wata irin runguma yana fidda numfashi sama sama yana hura mata kunne, d'aukan ta yayi kamar wata baby ya d'ora ta kan gado ya bi ta mitsittsike ta... More comments more typing. Fatinku ce 😘😍 https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱RILLIANT WRITERS ASSO🖊* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE 🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 13 -14 Cike da zalama wanda ko a jiya da shi ne farkon had'uwarsu bai nuna mata ba, ya shiga romancing d'inta jikinsa na wani irin tsuma, cikin wani irin salo ta shiga mayar masa martani cike da kwarewa, wanda nan take yanayin jikinsa ya sauya , ya ji shi a wani bak'on yanayi wanda bai tab'a shiga ba tun da yake harka da mata.Haka dai suka shiga sumbata tare da latsa ko'ina a jikin juna, cike da zumud'i jikinsa na k'yarma ya shiga murzar ta san ransa sai gurnani tare da sambatu yake, tun jiya ya san ita ta daban ce, dan yayi amfani da mata iri iri har bai san adadinsu ba, amma bai tab'a jin gamsuwar da ya samu a wajenta ba gun wata d'iya mace ba. Haka dai suka shiga murzar junansu san ransu ba tare da sun k'osa ba, dan sai da sukayi round hud'u ba tare da sun k'osa ba.Sai dai buk'atar kowannensu ta biya suka saurarawa juna.Wanka suka shiga bayan komai ya lafa, ko a band'akin sai da sukayi wani round d'in,. kana sukayi wanka suka fito mak'ale da juna.Bayan sun maida kayansu suka fito falo. Kalle ta yayi bayan sun zauna kan two seater d'in luntsuma luntsuman kujerun da ke falon K'ugunsu manne da juna, jawo ta yayi ya sanya ta a k'irjinsa ya matse ta, cikin kunnenta yake mata wannan rad'ar, "kai Latifa kinyi fa sosai, kin shayar da ni zumar da ban tab'a sha ba, dole nayi miki babban tikwicinki, dan haka karb'i wannan", ya fad'i haka tare da kama hannunta ya nusa mata mak'ullin mota". Cike da zumud'i ta fiddo ido tace, "na waye ranka ya dad'e ?" Cikin kunnenta ya ci gaba rad'a mata, "naki ne na mallaka ita, mak'ullin sabuwar motata ce wacce ban dad'e da siya ba, .ita ce tikwicinki a wannan rana". Dan tsabar murna zuba masa ido tayi ta kasa magana cike da mamaki, ganin haka ya ci gaba da cewa, "kar ki damu in har zaki kasance tare da ni, wannan ba wani abu ne bane tare da ni". Bata lokacin da ta kankame shi ba ta shiga ba shi wani irin hot kiss wanda saura kad'an ya shid'e.Ta d'au lokaci tana kissing d'insa daga bisani ta sake shi, fari tayi cikin jan hankali cike da kissa ta shiga yi masa godiya cikin tsananin farin ciki. "Ba zancen godiya a tsakaninmu, ni fatana kar ki rabuwa da ni, ki kasance tare da ni a duk lokacin na buk'ace ki, ni kuma ina tabbatar miki ni kad'ai zan miki duk abin da kike buk'ata", ya fad'i haka a kasalance idanunsa a lumshe. Kwantar da kanta tayi a k'irjinsa ta shiga shashshafa shi cikin wani irin salo tana cewa, "kar ka damu in dai wannan ce damuwarka to kayi bankwana da ita, dan a shirye nake da na amsa kiran ka a kowanne lokaci da ka buk'aci haka". Ba k'aramin jin dad'in kalamanta yayi ba, muryarsa a katsalance yace, "to ina san ki yini tare da ni, ke ban k'i ki kwana da ni ba". "Kar ka damu a yau zan shayar da kai ruwan da ya fi na sanyi dad'i, dan nuna maka matsayinka a wajena", ta fad'i haka tana aika sak'onni masu wuyar fassaruwa.Bai san san da ya sungume ta kamar wata 'yar baby yayi bedroom da ita... More comments more typing. Fatinku ce 😘😍 https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of exceptional and magnificent writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 15 - 16 Kwance suke kan gado manne da juna bayan sun gama masha'arsu, k'ara matse ta a jikinsa yayi tare da cafke bakinta ya shiga tsotsa, kamar mayuwancin zaki ya shiga shafa illahirin sassan jikinta sai nishi yake, biye masa tayi suka shiga romancing d'in juna cike da sha'awar juna, haka dai cikin wani irin salo cike da barikanci suka k'ara k'ara komawa ruwa (Allah ya shirya).Kafin wannan rana bata tab'a had'uwa da wani namiji ba da yayi mata ta kowanne fanni sai a yau, dan a yau kawai ya kwance mata tunani, dan ya san abin da tafi so awajen d'a namiji, tabbas daban yake a cikin mazaje ta yarda da hakan. Bayan sun gurzi juna san ransu, dukkansu buk'atarsu ta biya, bacci ne yayi awon gaba da su mak'ale da juna. Sai yamma sosai suka tashi, sukayi wanka tare, fitowa falo sukayi bayan sun sa kayansu, zama sukayi kan had'add'en dining d'in da ke falon, da kansa yayi serving d'insu abincin da suka tarar kan dining d'in , jawo ta yayi ya d'ora ta kan cinyarsa, ita kuwa cike da kissa ta wani narke a jikinsa, suka shiga ciyar da juna abincin. Bayan sun gama suka sauka suka zauna kan three seater had'add'un alfarmun kujerun da ke falon.Kwantar da ita jikinsa yayi ya shiga shafa fuskarta yana cewa, "amma ba yanzu zaki tafi ba dan ban gaji da kallon wannan k'yakk'yawar fuskar taki ba tare da sauraran wannan zazzak'ar muryarki kamar ana busa sarewa, ki bari an jima zan mayar da ke". Fari tayi da idanunta tace, "an gama ranka ya dad'e yarda ka ce haka za'ayi".Dukkansu dariya suka k'yalk'yale da shi, kana suka shiga latsa juna tare da sumbatar ko'ina a jikin juna. A ranar sai k'arfe sha d'ayan dare ya sauke ta gidansu.Kallon ta yayi yace, "a gaskiya ko yanzu ban gaji da ke ba, sam bana san rabuwarmu, bazan b'oye miki ba ke mace ce mai dad'in zance da iya gamsar da namiji". "Kar ka damu kamar yarda na fad'a maka, a shirya nake da na in amsa kiran ka a kowana lokaci, dan haka daga yau ka d'auka zamanka nake", ya ji dad'in wannan kalaman nata sosai wanda ya sa ya k'ara yi mata k'yautar kud'i 'yan naira dubu dubu har rafa biyu. Da k'yar suka rabu da misalin k'arfe sha biyun dare, ta shiga gida da mak'ullin motarta, dad'i ya gama cika mata zuciya.Shige d'akinsu tayi tana jujjuya muk'ullin motar a hannunta cikin tsantsar farin ciki, harara ta zabgawa Humaira wacce ke kwance ta na kallon ta cike da takaici.Tsaki ta ja mata bata ce mata komai ba, ta je tayi wanka ta haye gado, bacci ya kamata tayi, amma murna ta hana ta yin baccin.Lumshe idanunta tayi tana wani irin nishad'i a zuciyarta, wai yau ita ce da mota mai tsadar gaske mallakar ta, ta tabbatar idan ta ci gaba da huld'a da shi zai k'ara d'aga mata ajinta ta kece raini, kai bazata yi ma gangancin rabuwa da shi ba, dan shi d'in namiji ne da baza'ayi sakacin rabuwa da shi ba, ga k'yau ga dukiya ga kuma ga iya sarrafa mace.Da wannan tunanin bacci b'arawo yayi awon gaba da ita. Humaira ce ta mik'e zaune ta kalle ta tana baccinta cike da kwanciyar hankali, zuciyarta cike da takaicin muguwar rayuwar da yar tata ke gudanarwa, ta rasa wani irin gida ne gidansu, da uwa da kanta ke jagorantar rushewar rayuwar 'ya'yanta, hawayen bak'in ciki suka shiga zubo mata, jikinta a matuk'ar sanyaye ta tashi ta je ta d'ora alwala ta zo tada sallar nafila da nufin ta rok'ar musu shiriyar Allah, dan shiriya ta shi ce shi ke shiriyar da bawa a duk lokacin da ya so. Tana dad'e tana rok'an Allah da ya daidaita al'amuran gidansu ya ganar da mahaifiyarta da 'yarta gaskiya, daga bisani ta tashi taje kwanta, tana kwanciya wani wahalallen bacci yayi awon gaba da ita... More comments more typing akai akai 😎 Fatinku ce 😘😍 https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of exceptional and magnificent writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 17 - 18 Latifa bata farka ba sai lokacin da ta saba makararriyar sallarta da misalin k'arfe goma na safe, ta tashi tayi wanka ta nufi falon gidan d'auke da mak'ullin motar da rafar kud'in da mutumin jiya ya ba ta.Ita kad'ai ta tarar a falon ta hakimce kan two seater, da waya a hannunta tana latsawa.Tana ganin ta ta ajiye wayar, kafin tace wani abu tayi saurin d'ora mak'ullin motar da kud'in kan cinyarta tace, "ga ribar fitata ta jiya", ta fad'i haka cikin tsantsar farin ciki. Sakin baki mum d'inta tayi tana kallon ta cike da mamaki, d'aga mak'ullin tayi tace, "tabd'ijan!, hak'ika sai yanzu na k'ara tabbatarwa kakarmu ta yanke sak'a, kuma mun tsinci dami a kala, waye wannan wanda yayi miki k'yautar bajintar lokaci d'aya ?". "Hmmmm!, mum wani ne mai dukiyar gaske babansa minister ne ga k'yau, ga jarumta ga gaskiya mum idan na aure shi mu...". Da sauri ta tare ta da cewa, "tabd'ijan!, lallai Latifa da sauran ki, ai abin da baki sani ba mazan yanzu sam basa bawa matansu na gida mihimmanci, na waje sun fi morar su, ki bar ganin yana yi miki b'arin kud'i yanzu, wallahi yana auren ki ya gama da ke babinki, kawai k'ok'ari zamuyi mu tatsi d'an banza mu yagi rabona, a yau d'in nan zan je wajen k'awata Hajiya Rabi ta raka ni wajen bokan da take ba ni labarinsa cewa aikinsa kamar yankan wuk'a yake, na sa a rik'e mana shi, a raba shi da duk wata 'ya mace, ya zamto ke kad'ai zai d'inga kallo a matsayin mace, ta yarda zai zama ba shi da kwanciyar hankali har sai ya kasance tare da ke tare da biya miki duk buk'atunki". "Da gaske Mom ?", Latifa ta tambaye ta cikin zumud'i. "To ni d'in ta wasa ce, ai duk abin da na sa a gaba zanyi, bana fasawa kuma bana karaya sai nayi shi, dan haka kar kiyi shakkar komai a ranki ki, daga yau ki sa a ranki kin gama mallakar shi, zaki juya shi yarda kika ga dama", tana fad'in haka ta bata hannu suka tafa tare da k'yak'yalewa da dariya.Bayan sun tsagaita da dariyar tayi breakfast wanda Humaira tayi wacce tun k'arfe takwas da rabi ta bar gidan zuwa makaranta dan yau tana lecture k'arfe tara. "Mum na tafi in d'an kwanta dan a gajiye nake bazan iya zuwa school ba yau", Latifa ta fad'i haka bayan ta gama k'aryawa.Tana fad'in haka ta tashi ta koma d'akinsu. Tana shiga d'akin wayarta ta d'auki sowa, lumshe idanu tayi ganin sunan wanda ya bayyana akan wayar.D'aga wayar tayi cikin wani kashe murya cike da kissa da kisisina irin ta gogaggun mata da suka iya siye zuciyar d'a namiji tace, "hello". Wani naunauyan ajiyar zuciya aka sauke daga d'ayan b'angaren tare da cewa, "Tun da na wayi gari sai yanzu na ji sanyi a raina". "Ko, to meye dalilin haka ?" "Dalili shine tun jiya da muka rabu zuciyata cike da tunaninki na kasa sukuni, sai yanzu da naji daddad'an muryarki". "Ni ma haka da tunaninka na kwanta jiya, har mafarkinka sai da nayi cike da shaukin ka ", ta fad'i haka ta k'ara lank'wasa muryarta cike da kissa. "Kai Latifa da ace kina kusa da ni ba abin da zai hana ni rungume ki, in tsotsi bakin nan naki mai taushi da tsuma zuciya". "Kar ki damu idan ta wannan baka da matsala, ga ni nan zuwa gare ka bada dad'ewa ba". Cike da zumud'i yace, "a'a ki zauna ga ni nan da kaina zan zo na d'auke ki". "Ok sai ka zo kenan, take care", tana fad'in haka suka katse wayar.Cike da tsantsar farin ciki ta daka wani tsalle, wani irin dad'i ne ya cika mata zuciya.Tsukewa tayi cikin wani body hooks Wanda ya bayyana surorin jikinta, ta feshe ko'ina a jikinta da turare, ta sa wani dogon takalmi ta d'auki handbag kalar takalmin, komai nata yayi marching da kwalliyarta, kana ta fice daga d'akin. Mum d'inta na zaune a falo zuciyarta cike da murnar babban kamun da sukayi, lalacewa tayi wajen kallen Latifa wacce ta shigo falon, kafin tace wani abu wayar Latifa ta hau k'ara, da sauri cikin zumud'i ta d'auki wayar tana d'auka yace, "ki fito ga ni na iso ina waje ina jiran ki". "Ga ni nan zuwa yanzun nan", tana fad'in haka ta katse wayar. "Mum ana jira na a waje sai na dawo", bata jira abin da zata ce ba tayi saurin ficewa daga falon... Fatinku ce 😘😍 https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* *{Pen of freedom, home of exceptional and magnificent writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 19 - 20 Tana fita ta hango had'add'iya tsadaddiyar motarsa yayi parking d'inta gaba kad'an daga k'ofar gidan nasu.Cikin taku d'aid'ai cike da yanga kamar tana jin tausayin k'asar da take takawa ta k'araso inda motar ke fake, shi kuwa tun da ya hango ta ya lalace wajen kallon ta, jikinsa na tsuma yayi saurin bud'e mata k'ofar motar, tana shiga ya rufe k'ofar tare da zuge bak'ak'en gilasan motar.Jawo ta yayi jikinsa ya shiga romancing ko'ina a jikinta, lokaci d'aya ya nemi rikicewa yana fidda numfashi tare da nishi mai k'arfi yana hura mata iska a kunne.Sai da ya shafe ta yarda yake so sannan ya sake ta, yana yi mata wani irin kallo mai cike da fitina da sha'awa, idanunsa sun kad'a yana d'an lumshe ido kamar mai jin bacci.Fisgar motar yayi ya bar wajen, ita kuwa kasa cewa wani abu tayi dan gabad'aya jikinta ya saki, salon nasa ya matuk'ar ratsa ta. Direct gidansa ya nufa da ita, horn yayi maigadi ya wangale gate suka shiga.Yana parking yayi saurin zagayowa ya bud'e k'ofar side d'in da take zauna ya sungume ta jikinsa sai tsuma yake, ita kuwa cike da kissa ta sak'alo hannayenta kan wuyarsa, suka shiga ciki.A kan three seater d'in falon suka zube, suka shiga romancing d'in juna tare da latsa juna cikin wani irin salo, kowanne su na k'ok'arin nunawa d'an uwansa kwarewarsa.A nan falon suka sami round d'aya, kafin daga bisani suka tashi suka shiga bedroom suka ci gaba da masha'arsu. Tana fita mum d'inta ta d'auki waya ta bugawa k'awata Hajiya Rabi tace mata ga ta nan ta tafe gidanta ko tana nan bata fita ba, ta amsa mata da a'a bata fita tukun ta zo zatayi jiran ta.Suna katse wayar ta tashi ta shiga bedroom d'inta ta d'auko wani d'an k'aramin gyale ta yafa, ta d'auki muk'ullin motar tare da kud'in ta sa a handbag d'inta, kana ta fice daga falon. Tarar da Hajiya Rabi tayi zaune tana jiran ta a kayatattan falonta wanda ya ji kayan alatu, kana ganin ta ka ga gogaggiyar 'yar duniya idanunta a bud'e suke, fara ce k'al babu ko d'igon baki a jikinta, sanye take cikin wani tsadadden less d'inkin riga da skirt sun kama jikinta sosai. "Da alama yau k'awata kina cikin tsantsar farin ciki wannan fara'a haka kamar gonar auduga, Ya meye labari aba ni na sha", Hajiya Rabi ta fad'i haka tare da d'aga girarta d'aya. Cikin tsantsar farin ciki ta amsa mata da cewa, "ai dole kin ga cikin tsantsar farin ciki dan yau Latifa tayi babban kamu wanda bata tab'a yi ba, bari ki ga zahiri", ta fad'i haka tare da sa hannu cikin jakarta ta ciro kud'in da muk'ullin mota tace,. "dubi wad'annan kwana biyu kad'ai da had'uwarsu, shine na zo ki raka ni wajen bokan da kike ban labarinsa, yayi gaggawar rik'e mana shi kada ya sub'uce mana, dan a irin wannan harkar ba soyayyar gaskiya, ko a yau ya ga wata wacce ya k'yasa ta sai ya watsar da ita, so nake a raba shi da sha'awar kowacce mace in ba Latifa, ya zamto ta zamto ita kad'ai ce tauraruwar zuciyarsa". Jinjina kai Hajiya Rabi tayi tana kallon kud'in da muk'ullin motar tace, "lallai kowa ma waye wannan mutum ne mai tarin dukiya, wannan k'yautar ba wani abu ne a wajensa, yanzu dai ba tare da b'acin lokaci ba ki tashi muje wajen bokan dan ni ma can nake shirin zuwa da kikayi kirana". "Yanzun nan kuwa", tana fad'in haka suka tashi suka fice daga falon... *Pls kuyi hak'uri da rashin ganin posting d'ina akai akai, yanzu bana samun lokacin typing kullum saboda hidimomin gida, luv u all my fans* Fatinku ce 😘😍 .https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 21 - 22 Can cikin wani kauye mai d'an nisa bokan yake, parking d'in motar direban Hajiya Rabi yayi a gefen hanya, suka nausa cikin daji bayan ta umarci direban da ya tsaya yayi jiran su.Sai da sukayi tafiya mai nisa sannan suka isa inda bokan yake zaune cikin bukka, da baya da baya ya basu izinin su shigo.Gurfana sukayi gabansa kamar zasuyi masa sujjada (wa'iyyazubillahi). D'aga musu hannu yayi yace, "na riga da na san abin da ke tafe da Ku, ba sai kun fad'a ba", yana fad'in haka ya d'auko wani koko ya yi surkullensa sai ga Latifa da wani matashin saurayi sun bayyana kwance kan gado suna baccinsu cikin kwanciyar hankali. "Ku duba ku gani ko ba dan wannan kuka zo ba ?", yana fad'in haka suka kai duban su cikin k'ok'on. "Eh boka dan shi muka zo ", Hajiya Rabi ta fad'i haka tana k'ara jinjina lamarin bokan, tana k'ara amanna da aikinsa wanda yake tamkar yankan wuk'a. "Kar ku damu tun da kun riga da kun zo wajena ta gama mallakar sa sai yarda tayi da shi, idanunsa zasu rufe daga kallon kowacce mace sai ita, ko uwarsa da ta haife shi bazata nuna mata iko akansa ba", ya fad'in haka cike da hak'ik'ancewa. "Ku karb'i wannan ku bata tayi tsarki da shi, wannan garin maganin kuma ta barbad'a inda ta san zai tsallake, ya kuma kwanta da ita to magana ta k'are sai ya manta da kowa in ba ita ba, ya daina jin maganar kowa sai nata ko da kuwa iyayensa ne", cike da farin ciki suka karb'i maganin daga hannunsa, zube masa dubu d'ari Hajiya Rabi tayi tace, "Boka daman ni zuwa nayi inyi godiya dan buk'atata ta biya fiye da yarda nake zato". Fashewa da wata iriyar dariya mara dad'in ji yayi yace, "ai ni ban tab'a gazawa a aikina ba, duk wanda ya zo wajena sai ya samu biye buk'atarsu, zaku iya tafiya yanzu, ku dai tabbatar kuyi yarda nace to ba tantama zaku ga aiki da cikawa", yana fad'in haka suka tashi suka fice da baya da baya kamar yarda suka shigo. Suna cikin tafiya Hajiya Rabi ta kalli mum d'in Latifa tace, "ki sa a ranki kamar Latifa ta gama mallakar sa sam kar kiyi shakkan hakan, dan tabbas aikinsa yankan wuk'a ne dan yayi min kuma na sami biyan buk'atata, ke dai ki tabbatar tayi yarda yace ba tare da kuskure ba". Jinjina kai tayi tace ", ai ni dama sam ba shakkar aikinsa a raina, balle yanzu da na gama sallama masa, wai akan me yayi miki aiki dan a iya sanina baki da matsala, kina juya kambunki yarda kike so ?". "Tabbas maganarki haka ne, yanzu ki bari mu fita daga daji nan muje gida zan fad'a miki".Ci gaba da tafiya sukayi har suka isa bakin titi inda direba ke jiran su, yana ganin su ya bud'e musu seat d'in baya, kana ya shiga ya tada motar suka bar wajen. A b'angaren su Latifa kuwa bacci ne ya kama su bayan sun gama masha'arsu, baccinsu suke cike da kwanciyar hankali.Basu farka ba sai yamma sosa, fitowa sukayi falo bayan sunyi wanka sun sa kaya.Suna fitowa wayarsa dake kan had'add'en center table d'in dake falon ya hau k'ara, d'aukan wayar yayi yana ganin sunan wanda ya bayyana kan screen d'in wayar ya saki wani k'ayatattan murmushi, kana yayi picking d'in wayar yace, yana d'aukan wayar wacce tayi kiran sa ta fara magana da cewa, "ka zo yanzun nan ina neman ka". "To first love ga ni nan zuwa", yana fad'in haka suka katse wayar.Juyowa yayi ya kalli Latifa wacce ta ji wani irin haushi da kishi sun dirar mata a ranta yace, "first love na kirana ki zauna ki ci wani abu, idan kin gama ki fito direba ya maida ke gida zan fad'a masa idan na fita", yana fad'in haka ba tare da ya jira abin da zata ce ba ya sa kai ya fice daga falon da sauri... Fatinku ce 😘😍 https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 23 - 24 Jagwab ta zauna kan kujera tana jin wani irin abu ya tokare mata a mak'oshi.Tabbas zuciyarta san sa take, tun da take harka da maza bata tab'a shiga irin wannan yanayin ba dan sunyi magana ko sun kula wata mace ba.A yau bambance tsakanin aya da tsakuwa, tabbas shi bilhakk'i san sa take ba kamar na sauran samarinta ba wanda na rud'i ne da kuma sha'awa ne.Lallai ya zama dole taje ta samu mum d'inta sunyi gaggawar zuwa inda za'a rik'e mata shi, ya daina huld'a da duk wata mace, tana so ya kasance da ita kad'ai.Tana fad'in haka tayi saurin tashi ta fice daga falon, ko ta kan abincin da yace ta ci bata bi ba.Tana fita harabar gidan direban da ke zaune kusa da maigadi yayi saurin tashi ya k'araso ya bud'e mata wata had'add'iyar mota ta shiga ta hakimce, ya shiga ya ja suka fice daga gidan. A b'angaren su mum d'inta suna isa gidan Hajiya Rabi, ta k'walawa mai aikinta kira ta iso da sauri ta tsuguna tace, "ga ni Hajiya". A wulak'ance ta kalle tace, "je ki kawo mana abinci da drinks", tana fad'in haka da sauri ta tashi ta shiga kitchen ta jera abinci da drinks tare da cups kan tray. "Ke waya ce miki ki kai kan dining ?", ta fad'i haka a hasale ganin ta nufi dining da tray d'in.Da sauri ta juyo ta ajiye kan centre table d'in dake falon. Kallon ta tayi a wulak'ance tace, "da fatan kin gyara min d'aki ki kuma wanke band'aki da k'yau dan na lura kwana biyu kina saken da kika ga dama a aikinki, ki sani akwai mutane da yawa masu neman damar da kika samu basu samu ba, dan haka ki kiyaye idan ba so kike in sauya ki da wani ba". "Eh Hajiya nayi su da k'yau, kiyi hak'uri zan kiyaye insha Allah". "Kar ma ki kiyaye idan baki kiyaye ba ai dai kinji abin da na fad'a miki, tashi ki bawa mutane waje", tana fad'in haka ta mik'e ta fita tana takaicin irin wulak'ancin da ake yi mata dan kawai basu da shi, tana aikin da zata taimaki kanta su samu abin da zasu ci ita da marayun 'ya'yanta. Bayan sun gama cin abincin ta Hajiya ta dubi mum d'in Latifa tace, "kin san me wai kama ta *Wayayyar mace*,wacce ba abin da wata mace zata nuna min, ace wai za'ayi min kishiya", ta fad'i haka cike da takaici zuciyarta nayi mata wani irin ciwo". Zabura tayi tare da zaro ido tace, "kishiya kuma, garin yaya kika bari hakan ya faru". Wani gwauran numfashi ta sauke tace, "tsinannun 'yan uwansa ne suka sa shi a gaba wai sai ya auri wata 'yar uwarsa wacce ta tsofe a gida ba mashinshinni, shine suke san lik'e masa ita dole, ganin haka yasa nayi gaggawar zuwa wajen wannan bokan yayi min maganinsu, in fad'a miki yanzu shiru kake ji, duk sunyi fatali da wani zancen auren, ahalin yanzu fantamawata nake yarda nake so, ba mai sa min ido da kuma takura min ni da gidan mijina dan na sa an rufe min bakunan 'yan banza", tana fad'in haka ta mik'a mata hannu suka tafa tare da k'yalk'yalewa da dariya. "Hakan da kikayi shine daidai da kikayi maganinsu tun da wuri", mum d'in Latifa ta fad'i haka bayan sun tsagaita dariyar da suke. "Ke dai bari ai da ni suke maganar, sun d'auka ni k'anwar lasa ce, sun d'auka ni irin bagidajun matan nan ne masu d'aukar wargi daga dangin miji, wallahi ba wanda ya isa ya nuna min iko akan mijina da kuma gidana daga cikinsu", tana fad'i haka suka sa shewa tare da k'ara tafawa... Fatinku ce 😘😍 https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *This page is for u dear Asmeenat Zeeyan, marubuciyar shahararren littafin nan mai cike da ilmantarwa, fad'akarwa da kuma nishad'antarwa wato MAZA (Allurar guba), Allah ya k'ara basira da d'aukaka luv u so much dear 🥰🥰🥰👍* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 25 - 26 Dukkansu k'yalk'yalewa da dariya sukayi, Hajiya Rabi tace, "ai da ni suke maganar shegu wahalallu kawai, sun d'auka zan zauna in sa musu ido suyi yarda suka dama akan mijina da kuma gidana, dan tsabar shishshiginsu da munafincinsu zasu wani zai ce ya k'ara aure, basu san cewa wannan gidan mallakina ne ni kad'ai ba wacce ta isa ta shigo, kai ni fa ko uwar kishiyata ba'a haifa ba balle ita kishiyar tawa", k'ara mik'a mata hannu tayi suka tafa suna dariya, Mum Latifa tace, "ai ni ina ganin tsantsar wauta da gidadancin wasu matan da ke tsaya sanya ayi musu kishiya, yarda kai ya waye yanzu ai wallahi yanzu duk wacce kika ga sa kishiya sam ba *WAYAYYAR MACE* ba, duk.macen da ta waye bazata tab'a yarda da wata aba kishiya, ai wannan sai kidahuman mata wad'anda rashin wayewa ke damun su", haka suka shantake suna shan hirarsu sai shewa suke. Direban na parking ya fito ya bud'e mata k'ofa ta fito, zuciyarta a cunkushe ta shiga gidan nasu.Mum d'inta wacce ita ma bata jima sosai da dawowa ba na kishingid'e kan three seater ta shigo falon. "Lafiya kuwa na gan ki haka", Mum d'inta ta fad'i haka ganin fuskarta sam ba walwala. Wani gwauron numfashi ta sauke tace, "Mum ai dole ki gan ni cikin wannan yanayin, dan zuciyata cike take da takaici...", nan ta fad'a mata duk abin da ya faru ta fad'a mata ta k'are da cewa, "dan haka Mum ina san kiyi gaggawar zuwa inda kika ce zaki je, a cire masa so da sha'awar kowacce mace sai nawa, ya zamanto idanunsa sun rufe daga kallon wacce mace sai ni, na zama ni kad'ai ce tauraruwar zuciyarsa. "Idan wannan ne damuwarki to ki d'auka baki da wata damuwa, ki sa a ranki kamar ki mallake shi kin gama, sai ki juya shi yarda kike so", tana fad'in haka ta sa hannu cikin handbag d'inta ta ciro k'unshin leda guda biyu ta shiga yi mata bayanin yarda zatayi amfani da su kamar yarda boka ya fad'a mata. Cikin tsantsar farin ciki ta rungume ta ta tace, "amma Mum kin gama yi min komai dan ina bala'in san sa". "Kar ki damu ai duk abin da na san zai sa ki farin ciki sai na nemo miki shi, ke dai ki tabbatar kiyi yarda na fad'a miki, yanzu ki tashi kije kiyi wanka ki huta". "To Mum amma idan nayi wanka abinci zan zo na ci, dan yunwa nake ji". "Ok je kiyi wankan ki dawo ga abincin daren da Humaira ta girka kan dining", tana fad'in haka ta tashi ta fice daga falon. Zaune ta tarar da Humaira tana duba wani littafi dan gobe insha Allah za'ayi musu test akansa gobe insha Allah.D'ago kanta tayi ta kalle ta cike da takaici, harara Latifa ta zabga mata tare da jan tsaki.Murmushin yak'e kawai tayi gami da girgiza kanta, kana ta ci gaba da karatun da take.Cire kayan jikinta tayi ta d'ora towel ta shiga band'aki. Zuciyar Humaira cike take da tsantsar bak'in cikin irin muguwar rayuwar da mahaifiyarta da kuma yayarta ke gudanarwa, dan sarai taji abin da suka fad'a d'azu, ta zo zata shiga falon ta cak ta tsaya bakin k'ofa, dan jin irin maganganun da ke fitowa daga bakin mahaifiyarsu.Da sauri ta bar wajen lokacin da taji tace ta tashi taje tayi wanka, zuciyarta cike da bak'in cikin irin mummunar rayuwar da mahaifiyarsu ta jefa yayarta.Wai shin duniya guda nawa take da har mutum zaiyi sak'aci da lokacinsa ?, shi fa lokaci wani abu ne mai matuk'ar mihimmanci ga mutum, wanda muddin ya yarda yayi asararsa to shi kenan ya tafi bazai dawo ba har abada, duk abin da ya riga ya wuce bazai tab'a dawowa ba har abada, mutuwa kuwa bata da lokaci da zarar ance lokacinka yayi, to baza'a k'ara maka ko da second d'aya ba, shi yasa ake san a kodayaushe mutum ya kasance cikin aikata alkairi, yarda ko mutuwa ta riske ka to baka da da na sani. Wani gwauron numfashi ta ja tace, "Allah kai ne mai shiryar da bawa a duk lokacin da ka so, ka ganar da wannan bayi naka gaskiya, dan duk yarda na so su shiryu muddin bakai ka so ba, hakan bazai yiwu ba", tana fad'in haka ta ci gaba da karatun da take... Fatinku ce 😘😍 https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* ~Kuyi hak'uri da ji na shiru kwana biyu, luv u all my fans~ *This page is dedicated to u bro Hayat, Allah ya k'aro shekaru masu albarka* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 27 - 28 Zuciyarta fal da farin ciki dan ta san muddin Mominta ta sa abu a gaba bata karaya har sai taga bayansa, ta kammala wanka ta fito.Ta shirya cikin riga da skirt d'in English wears sun matse ta sosai, da sauri ta fice daga d'akin dan ji tayi cikinta na wani irin k'ugi saboda yunwa. "Allah ya k'yauta ya kuma ganar da ke gaskiya", Humaira ta fad'i haka, kana ta tashi ta shiga band'aki dan d'ora alwala jin an fara kiran Sallar Magrib. Cikin k'ank'anin lokaci ya isa gidansu, dan ba wani nisa tsakaninsu.Horn yayi gaban k'aton gate d'in gidan, maigadi ya taso ya wangale masa gate d'in ya shiga ciki.parking yayi a parking space d'in da ke had'add'iya kuma tsararrariyar harabar gidan wacce aka matuk'ar k'awatawa, duka mable ne a harabar gidan.Fitowa yayi ya nufi b'angaren Mahaifansa. Wani irin k'ayataccen k'aton falon ya shiga bayan yayi sallama an ba shi izinin shiga.Wata mata ce zaune kan d'aya daga cikin luntsuma-luntsuman kujerun da ke falon wacce akalla zata kai shekara arba'in da takwas, amma idan ka gan ta bazaka ba ta wad'anda shekarun ba saboda hutu da ya ratsa ta, iyakar had'uwa matar ta had'u kana ganin ta ka sa naira ta zauna a jikinta, ga wani irin shiga da tayi na alfarma cikin wani tsadadden dakakken shadda wanda k'yawunsa ya bayyana tsadarsa, maroon in colour anyi masa wani irin had'adden d'inki doguwar riga, sai walwali take.Kawar da kanta gefe tayi bayan ya shigo falon alamar tayi fushi. Da sauri ya k'araso ya zauna kusa da ita tare da rik'o hannunta yace, "dan Allah first love kiyi hak'uri, kar kiyi fushi bazan k'ara ba", ya fad'i haka yana marairaice fuska kamar zaiyi kuka. Juyowa tayi ta kalle shi cike da kulawa tace, "ba komai son daman zolayar ka kawai nake banyi fushi ba". "Yauwa first love ai daman na san bazaki iya fushi da ni ba". "Au haka ma zaka ce, to nayi fushin", ta fad'i haka cike da zolaya, dukkansu dariya suka sa. Gyara zama tayi bayan suka tsagaita da dariya tayi kiran sunansa "Abdul" "Na'am", ya amsa mata tare da maida hankalinsa wajenta yana sauraran ta. "Ni kam har yanzu baka samo yarinyar da kake so ba, ya kamata ka nemo matar aure ka yi aure, me kake jira wanda ya wuce kayi aure ?", Allah ya hore maka komai. Da k'yar ya had'iyi yawu cikin tsananin damuwa yace, "ni fa har yanzu ban samu wacce ta dace na aura ba, dan Allah ku k'ara min lokaci insha Allah nan ba dad'ewa ba zan kawo muku wacce zan aura". "A gaskiya ni ma son ina ma ina bayanta akan wannan maganar, dole ne ka nemo matar aure ka yi aure", dad d'insa saukowarsa kenan daga upstairs ya fad'i haka. Sunkuyar da kansa yayi yana share zufa, zuciyarsa a cunkushe dan shi bai tashi yin aure yanzu ba. K'arasowa yayi ya zauna ya kalle shi fuskarsa a d'aure yace, "na ba ka nan da wata d'aya ka kawo min wacce ka aura, idan kana san ci gaba da zama lafiya da ni da ganin walwalata, fakat na gama magana", yana fad'i haka ya tashi ya haura sama ba tare da ya saurari abin da zai ce ba. "Ka ga ni dad d'inka ma baya bayanka, dan haka kayi k'ok'arin bin umarninsa". "To amma dan Allah ki rok'e shi ya k'ara min lokaci kan lokacin da ya fad'a", ya fad'i haka a marairaice. "Kar ka damu yanzu nan zanje na rarrashe shi insha Allah zai k'ara maka", tana fad'in haka ta tashi ta haura sama.Zuciyarsa a cunkushe ya tashi ya fice daga falon. *Waye Abdul* Muje zuwa next page d'in. Fatinku ce 😘😍 https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of exceptional and magnificent writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 29 - 30 AbdulHakeem Ibrahim Ahmad shine cikakken sunansa, mahaifinsa minister ne, amma ya sauka yanzu haka kasuwanci yake yi, hamshak'in d'an kasuwa ne, wanda ake damawa da shi a harkar kasuwanci a dukkan k'asar nan gaba d'aya.Matansa biyu, Hajiya Khadija uwargida sai kuma Hajiya Zainab, wacce ta rasu bayan ta haifi Abdul. Marigayiya Zainab ita ce ta haifi Abdul, washe garin haihuwarsa ta rasu bayan ta dank'awa Hajiya Khadija shi k tace ta bar mata shi halak malak ko bayan ranta kar ta sake ya san ba ita ta haife shi ba, dan ta san zata rik'e shi amana tare da ba shi ingantacciyar tarbiyya.A daren ranan ta amsa kiran mahaliccinta (Allahu Akbar, kullun nafsin za'ikatul maut, Allah ya kyautata namu zuwan, ya kuma sa mu cika da imani, Ameen summa Ameen).Mutuwarta ta matuk'ar tab'a Hajiya Khadija, dan ta tabbatar ta rasa abokiyar zama tagari, tsawon zamansu ba'a tab'a jin kansu ba suna zamansu lafiya tare da fahimtar juna gwanin sha'awa, dan dukkanninsu *wayayyun mata* ne, masu halin kwarai wad'anda suka san rayuwa.Sam ba k'yashi ko bak'in ciki, ba kishin hauka irin na wad'ansu ballagazazzun mata masu rasa imaninsu saboda kishin banzansu (kalubale gare mu 'yan uwa mata, mu yi koyi da ummuhatil Muminina wato matan Annabin rahama (S.A.W), wajen yin halatacciyar kishi, mu daina haramtacciyar kishi mai sa ku saki hanya, daga baya kuma ya kai ku gidan nadama, Allah ya sa mu dace ya kuma ganar da mu gaskiya, Ameen). Haka ta raina shi ta kuma dama ita Allah bai ba ta haihuwaba, hasalima saboda rashin haihuwarta danginsa suka masa akan ya k'ara aure ko ya samu haihuwa.Badan ya so ba suka aura masa Zainab wacce take cousin d'insa, mahaifinsa da nata uwa d'aya uba d'aya, dan ba dama yayi musu da su.Hajiya Khadija ce kasancewata *wayayyar mace* mai aji wacce ta san ta kan rayuwa, sam bata nuna damuwarta ba, ta saki ranta sam bata nuna alamun kishi ko haushi ba, hakan ba k'aramin k'ima da daraja ya jawo mata wajen danginsa har da shi kansa maigidan.Bayan auren amarya ta tare a gidan, sukayi zamansu lafiya kasancewa ita ma Zainab akwai hankali ga nutsuwa da sanin ya kamata... Pls kuyi manage da wannan, luv u all my fans. Fatinku ce 😘😍 https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of exceptional and magnificent writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *Dedicated to u dear sister Hafsat Arab (Mimsqueen), ina taya ki murnar kammala book d'inki *NAILA ('Yar baiwa), Allah ya ba ki ladar fad'akarwa ya kuma yafe miki kurakuren da kikayi a ciki, ina yin ki dear irin sosai d'in nan ❤️❤️👍* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 31 - 32 Haka suka ci gaba da rayuwa hankalinsu kwance kansu a had'e, tare suke girki ko da ba girkin d'ayansu bane, 'yan aiki ne ke yi musu sauran aikace - aikacen gida.Rayuwa suke mai cike da burgewa, babu wanda zai kalle su yace kishiyoyi ne, saboda yarda suka had'e kai suke zamansu lafiya cike da fahimtar juna.Shi kuwa maigidan har wani k'iba ya k'ara da cikar kamala to ya samu nutsuwa, kullum cikin godiya yake ga Allah da ya azurta da shi da mata nagari masu biyayya da sanin ya kamata.A lokacin Allah yake ta k'ara bud'a masa ta kowanne fanni, a kuma lokacin ya samu nasarar zama minister, ya kuma samu shahara sosai. Tsawon shekaru uku suna zaune amma ko b'atan wata Zainab bata tab'a yi ba.A shekara ta ukun ya biyawa gabad'ayansu kujerar aikin Hajj suka ziyarci d'akin Allah, a can suka dage da rok'on Allah da ya azurta su da haihuwa mai albarka.Allah maji rok'on bayinsa ya amsa rok'on su, basu fi wata uku da dawowa ba, Allah ya bawa Hajiya Zainab ciki.Murna da farin ciki wajen bayin Allah kamar me, suka rink'a sadak'a da salloli suna godewa Allah. Daga Maigidan har Hajiya Khadija tattalin ta suke yi da ririta ta bata yin aikin komai, saboda bin umarnin likita wanda yace kar su bari tayi aikin wahala cikin zai iya b'arewa.Ba tare da nuna k'yashi ko takaici ba Hajiya Khadija ta d'auki ragamar yin duk hidimar gidan, kullum cikin sanya mata albarka yake, tare k'ara ganin k'imarta, da kuma wani irin so da kaunar ta yake k'ara bin dukkan jijiyoyin jikinsa, ta k'ara siye zuciyarsa.Tabbas samu mace ta kwarai mai zuciya irin tata a yanzu sai an tona, wacce ta san hakk'in aure da soyayya, fatansa a kullum Allah ya bata haihuwa ita ma, ta samu d'anta na kanta. Cikin nada wata tara ta fara nakud'a a wata safiyar Juma'a, cikin gaggawa suka d'auki zuwa asibiti sai fatan saukarta lafiya suke.Tun k'arfen goman safe har wajejen k'arfe ukun rana bata haihu ba, duk ta galab'aita.Ganin haka aka shirya yi mata Cs wanda da k'yar Alhaji Ibrahim ya amince yasa hannu cikin tsantsar tashin hankali.Cikin ikon Allah ana shigar da ita d'akin tiyata ta ja wani nishi sai ga kan d'a ya fito, da sauri likitar yasa hannu ya cire shi tare da godewa Allah.Mik'awa nurses babyn yayi dan su kimtsa shi, ya shiga duba mamar.Taimakon gaggawa ya shiga bata ganin ta sume, da k'yar da taimakon Allah ya samu numfashinta ya dawo.Fita yayi dan ya sanar da su abin da ke faruwa. Tarar da su zaune jugum jugum cikin tsantsar damuwa, zuciyarsu cike da fargaba.Suna ganin fitowar likitar dukkansu suka sa masa na mujiya zuciyarsa cike da fargabar abin da zai fito daga bakinsa. Dukkansu wani naunauyan ajiyar zuciya suka sauke bayan ya fad'a musu da ta sauka lafiya ba'a kai ga yi mata Cs ba, amma yanzu ta samu bacci nan da awa biyu zata iya farka insha Allah, dan tana buk'atar hutu.Cike da tsantsar farin ciki suka koma gida dan samar mata abin da zata ci idan ta farka... Fatinku ce 😘😍 *BRILLIANT WRITERS ASSOCIATION* ( _pens of freedom, home of exceptional and magnificent writers_) https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of Freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *Inayiwa d'aukacin al'ummar musulmai barka da Sallah, Allah ya karb'i ibadunmu, ya kuma sa muna cikin 'yantattun bayinsa, Ameen summa Ameen* *This page is for u 'yan tagwayena Hassan da Hussaini, Allah ya k'aro muku shekaru masu albarka, ya sa ci gaba da yalwar arziki, lafiya da kuma kwanciyar hankali su ta wanzuwa a rayuwarku, Ameen ya rabbi* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 33 - 34 Zuciyarsu fal da tsantsar farin ciki suka isa gida, suna parking ta fito ta shige ciki, shi kuwa tsayawa yayi wajan direban da maigidan gidan da suka tarar zaune suna hira ya sanar da su k'aruwar da ya samu tare da yi musu k'yautar kud'i dan tsananin farin ciki.Barka sukayi cikin suna masu cewa, Allah ya raya kan suna ya albarkanci rayuwar baby, ya kuma kare shi daga sharrin mutum da aljan, ya kuma biya bukatunsa na duniya da lahira cike da farin ciki.Amsa musu yayi cikin walwala cike da jin dad'in addu'arsu. Tana shiga falon ta cire gyalenta ta shiga kitchen.Tana cikin girki ya shigo amma bata ankara ba, hankalinta duk yana kan girkin da take. "Duk wannan zumud'in murnar an zama uwa ne". Fuskarta d'auke da k'ayatattan murmushi ta juyo ta kalle shi, tsaye yake bakin k'ofar kitchen d'in tace, "aikuwa dai duk ita ce, ai ni yau farin cikin da nake ciki baya fad'uwa", ta k'arasa fad'in haka cikin farin ciki mara misaltuwa. Wani gwauran numfashi ya ja kana k'araso inda take, wani runguma yayi mata yana jin wani irin so da kaunar ta na k'ara ratsa shi, wani irin dad'i ne ke ratsa shi godiya kawai yake ga Allah da ya arzurta da mata tagari *wayayya*, tabbas ya san yayi dace da mace abar alfahari ga duk d'a namiji, tabbas ita k'arshe ce halayenta abin koyi ne. D'ago fuskarta yayi suka kalli juna cike da tsantsar kaunar juna, lumshe idanunsa cike da shaukin ta yace, "Khadija tabbas ke mace ce abar tak'ama da alfahari ga duk d'a namiji, ni kam a gidan duniya Allah ya gama yi min komai sai dai fatan dacewa a ranar Alk'iyama", amsawa tayi da "Ameen". "Yanzu bari na taya ki girki mu samu mu koma kan lokaci", ci gaba da girkin dan dama yana taya su girkinsu, suna hirarsu cike da tsantsar so da kauna cikin nishad'i da annushuwa... Fatinku ce 😘😍 *BRILLIANT WRITERS ASSOCIATION* ( _pens of freedom, home of exceptional and magnificent writers_) https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 35 - 36 Cikin wannan yanayin ya taya ta suka kammala girkin cikin k'ank'anin lokaci.Wanka suka je suka yi bayan sun gama, cikin zumud'i suka shirya sun k'agu su je suyi tozali da baby da kuma mahaifiyarsa tare da fatan tarar da su cikin k'oshin lafiya.Fitowa suka yi zuwa harabar gidan bayan sun gama shiryawa dan komawa asibiti, hannunta rik'e da basket d'in abinci, shi kuma rik'e da kayan da suka san mai jegon zata bukata.Direba wanda ke zaune inda ya bar su suna hira, yayi saurin tashi ya tarbe su ya amshe kayan daga hannunsu, ya nufi parking space da su ya bud'e mota ya sa su a ciki, kana ya bud'e wajan zaman direba ya zauna, ganin suna isowa suka shiga bayan motar, tada motar yayi suka fice daga harabar gidan bayan maigadi ya wangale mu gate d'in gidan. Suna isa asibiti suka fito suka shiga ciki bayan sun sallami direban akan ya koma gida zasu yi kiran sa ba sai yayi jiran su ba.Arba suka yi da likitan ya fito daga d'akin da take.Da sauri suka k'araso wajensa. "Ta farka kuma bata tare da wata matsala", likita ya fad'i haka cike da fara'a, da k'arasowarsu wajensa. "Alhamdullilahi mun godewa Allah", suka fad'i haka a tare zuciyarsu cike da tsantsar farin ciki. "Yanzu zaku iya shiga wajenta, Allah ya k'ara musu lafiya, ya kuma raya babyn , ya albarkanci rayuwarsa". "Ameen summa Ameen likita mun gode sosai", suka amsa masa a tare. kana suka shiga d'akin. Suna shiga suka had'a ido da ita, dan idanunta na kan k'ofar d'akin.Cike da wani irin tsantsar farin ciki suka k'araso bakin gadon, ita kuwa kallon su kawai take fuskarta d'auke da murmushi. "Sannu k'anwata Allah ya k'ara miki lafiya ke da babynmu, ya raya mana shi kan sunna", ta fad'i haka bayan ta rik'o hannunta cike da tsantsar kulawa. Fad'ad'a murmushin da take yi tayi kana tace, "yauwa Auntyna", dubanta ta kai gare shi ji shi ma yana yi mata sannu fuskarsa d'auke da wani irin k'ayatattan murmurshi, amsa masa tayi ita ma fuskarta d'auke da murmushi. Jaririn da ke kwance cikin gadon jarirai ne ya callara kuka, riga rigan d'aukan sa suka yi, ita tayi nasarar d'aukar sa, tsam- tsam ta rungume shi, tana jin wani irin matsanancin kaunar sa a zuciyar sa, shi kuwa tana d'aukan sa yayi shiru. "Da alama fa kayi mana wayo dan ya fi kama da kai", ta fad'i haka cike da zolaya. "Ai haka ne daman k'yaun d'a ya gaji mahaifinsa, ko ba haka ba ne ? Gyad'a kanta tayi tace, "eh haka ne, amma fa ya fi ka k'yau".dukkansu murmusawa suka yi . Taimaka mata tayi ta tashi ta zauna dan ta shayar da babyn.Bayan ta gama ba shi ta kamo hannunta tamke cikin nata kana tace, "Aunty kin ga wannan babyn na dank'a miki shi naki ne halak malak har abada, ba shi da uwa bayan ke ko bayan raina k...", da sauri ta sa hannu ta rufe bakinta tana girgiza kanta tace, "kar ki ce haka insha Allah tare zamu raini babynmu , dan haka ki bar cewa haka kin ji k'anwata", ta fad'i haka jikinta a matuk'ar sanyaye. Cikin mutuwar jiki da alama shi ma maganarta ya shige shi yace, "ku bar maganar ki tashi ki taimaka mata taje ta wanko fuskarta, ta samo ta abinci", yana fad'in haka ya sa hannu ya karb'i babyn. "Aunty ki bari zan iya shiga da kaina" "A'a ki bari na taimaka miki", tana fad'in haka ta kama ta taimaka mata ta shiga band'akin, ita kuma ta tsaya bakin band'akin tana jiran fitowarta... Fatinku ce 😘😍 *BRILLIANT WRITERS ASSOCIATION* ( _pens of freedom, home of exceptional and magnificent writers_ https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 37 - 38 Tsawon lokaci ta d'auka tana jiran ta amma bata fito ba, kara kunnanta jikin k'ofar band'akin, da sauri ta bud'e k'ofar tare da cusa kanta cikin band'akin, jin wani irin numfafashi na fitowa daga band'akin. "Innalillahi wa'innailahir raji'un!" abin da ya fito daga bakinta Kenan da shigarta band'akin.A gigice ta k'arasa inda take yashe a kasan band'akin rik'e da cikinta sai murk'urkusawa take duk ta fice hayyacinta.Tsugunawa tayi gabanta ta sa hannu ta tallafo kanta zuciyarta cike da tsantsar tausayin tace, "subhanallahi cikinki ne ko, bari naje inyi kiran likita". tana fad'in haka da sauri ta tashi ta fice daga band'akin. A k'ofar d'akin suka yi kacib'is da shi maigidan nasu da kuma likitan, domin yana jin ta furta "innalillahi wa'innaillahir raji'un"!, a gigice shi ma ya tashi a rud'e ya shiga band'akin.A matuk'ar rud'e ya juya dan kiran likita ganin halin da take ciki. "Yauwa ku zo ga halin da take ciki, ayi sauri a bata taimakon gaggawa", ta fad'i haka a rud'e. "Ku kwantar da hankalinki insha Allah zata samu lafiya", likatan ya fad'i haka kana ya juya ya kalli nurses da ke tsaye bayansu yace "ku shiga ku fito da ita", yana fad'i haka suka shiga band'akin. Taimakon gaggawa suka shiga bata bayan an fito da ita daga band'akin, dan a sume nurses d'in suka fito da ita.Kimanin awanni hud'u suka d'auka, kafin da k'yar kafin su samu numfashinta ya dawo, su kuwa suna waje suna jiran abin da zai je ya dawo, addu'a kawai suke yi a ransu Allah ya ba ta lafiya, zuciyarsu cike take da tsantsar tausayin ta. Dukkansu a tsorace suka tambayi lokacin da ya fito daga d'akin da cewa, "likita yaya dai jikin nata ?" "Ku yi hak'uri kuma kwantar da hankalinku an shawo kan matsalar ta dawo hayyacinta, ita ce ma tace tana san ganin ku, amma ku kiyaye dan tana buk'atar hutu, don dai yanzu ta matsa ne da son ganin ku ne ". "Kar ka damu insha Allah zamu kiyaye likita "suna fad'in haka suka shiga cikin d'akin. Ba k'aramin tashi hankalinsu yayi ba ganin lokaci d'aya ta fice daga hayyacinta, dukkansu hawaye suka shiga zubarwa zuciyarsu cike da tsantsar tausayin ta. Rik'o hannunta Khadija hawayen tausayin ta na kwaranya kan kuncinta, tace, "sannu k'anwata Allah ya ba ki lafiya". "Yauwa Auntyna", tana fad'i haka kana jin muryarta zaka san tana jin jiki, f tana sakar mata murmushi. K'ara dad'a tamke hannunta tayi cikin nata tace, "Aunty ke 'yar uwa ce mai so na da gaskiya, sam baki rik'e ni a matsayin kishiya ba, tamkar k'anwarki da kuka fito ciki d'aya kika d'auke ni, tabbas samu abokiyar zama irinki a wannan zamanin sai an tona", d'an tsayawa tayi kana ta ci gaba da cewa, "Aunty na dank'a miki babynmu na mallaka miki shi, dan na san ko bayan raina zaki rik'e shi amana, dan yarda nake ji a jikina da k'yar idan z...", da sauri ta sa hannu ta rufe bakinta tana girgiza Kanta hawaye na zuba daga idanunta. A hankali suka jiyo muryarsa idanunsa jajir dan shi ma kalamanta sun matuk'ar girgiza shi yana cewa, "ban san na k'ara jin haka daga bakinki, ai cuta ba ita ce mutuwa ba, da yardar Allah bazaki mutu yanz...", wani irin tari suka ji ya sark'e ta, sannu suka shiga yi mata cike da tsantsar tausayin ta.Ganin abin ya tsananta ne, Khadija ta tashi a guje ta fice daga d'akin dan kiran likita... Fatinku ce 😘😍 *BRILLIANT WRITERS ASSOCIATION* ( _pens of freedom, home of exceptional and magnificent writers_) https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE 🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BAK'IN DARE da KUNGIYAR ASIRI daga shahararru hazik'an marubuta, Asmeenat Zeeyan da Halimatus Sadiya Muhammad (Leemat), cike suke da ilmantarwa, fad'akarwa da kuma nishad'antarwa, kar ku sake a ba ku labarin daddad'un litattafan nan.Gaba gaba dai brilliant, Allah ya k'ara d'aukaka ku ya kuma k'ara basira 🥰🥰🥰👍👍* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 39 - 40 Bata wani jima ba ta dawo d'akin tare da likitan.Tarar da shi suka yi mutuwar tsaye sai nanata kalmar innalillahi wa'innaillahir raji'in yake, domin tana fita ya ji tana salati, sai kuma ta ja shak'uwa mai k'arfi, shi ke nan rai yayi halinsa, tayi bankwana da duniya, idanunsa sun yi jajir. Cewa yayi su fita ya duba ta, suna fita ya shiga duba ta sosai duk inda ya kamata ya duba sai da ya duba, jawo mayafin gadon yayi ya rufe fuskarta da shi dan ya tabbatar da rasuwarta cike da jimami. Jiki a matuk'ar sanyaye ya fita wajensu.Tarar da su yayi zaune sun yi jugum jugum kowa da abin da yake rayawa a zuciyarsa, ita tana fatan samun lafiyarta, shi kuma yana yi mata fatan samun rahama wajen Allah, dan ya tabbatar da Allah yayi mata cikawa. A tsorace ta mik'e tana tambayar sa "likita yaya jikin nata " Girgiza kansa yayi tare da sa hannu ya share hawayen da suka soma zubo masa, "abin da nake so da ku shine ku yi tawakkali ga Allah, dan ta riga mu gidan gaskiya, addu'a kawai take buk'ata gare ku". Ji tayi wasu zafafan hawaye na bin kumatunta, wayyo Allah shi kenan ta tafi ta bar duniya da abin da ke cikinta gaba d'aya.Wani irin kuka mai tsuma zuciya, ta zube a wajen. Shi kuwa sa hannu yayi ya tayar da ita tsaye tare da rungumo ta jikinsa ya shiga rarrashin ta, shi kuwa likitan barin wajen yayi yana mai zubda hawaye, yana cewa "kiyi shiru ba kuka ya kamata kiyi ba kiji dai abin da likita yace, dan Haka addu'a ya kamata kiyi ba kuka ba". A hankali ta d'ago kanta tana kallon sa tace, "ai dole nayi kuka, dan na tabbata nayi rashin abokiyar zama nagari mai halin kwarai", tana fad'in haka ta sake sa kuka tare da mayar da kanta kirjinsa. Bayanta ya shiga bubbugawa ya ci gaba da rarrashin ta yana cewa, "tabbas na san da haka kawai daurewa nake, farin ciki d'aya da kalamatush-shahada ta cika". "Alhamdullilahi na godewa Allah da ya sa wannan baiwar tasa ta zamo daga cikin bayinsa masu rabauta da rahamarsa, mu ma Allah ya sa mu cika da kalamatush-shahada idan tamu ta zo", ta fad'i haka tana zub da hawayen farin ciki.Shi kuwa amsawa yayi da Ameen summa Ameen... Fatinku ce 😘😍 *BRILLIANT WRITERS ASSOCIATION* ( _pens of freedom, home of exceptional and magnificent writers_) https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 41 - 42 A hankali ya sake ta kana ya ja ta suka zauna, sa hannu yayi cikin aljihun rigarsa ya ciro wayarsa.Mahaifinsa yayi kira ya sanar da shi rasuwar. "Innalillahi wa'innailahir raji'un", Mahaifin nasa ya ta maimaitawa, kana ya ci gaba da cewa, "Allahu Akbar, kullun nafsin za'ikatul maut, Allah ya jikan ta yayi mata rahama ya sa ta huta, ya sa Aljannarsa makomarta", ya fad'i haka cike da jimami. "Ameen summa Ameen Abba". "Zan yi kiran Abbanka (wato Mahaifin marigayiyar) na sanar da shi ba sai kayi kiran sa ba" "To Abba ", ya fad'i haka cikin girmamawa.Suna katse wayar yayi kiran k'anin nasa. Zaune suke a had'ad'an falonsu suna yiwa twins d'insu dariya kan musun da suke tun da suka ji haihuwar yayarsu, cikin nishad'i da annushuwa cike da tsantsar farin ciki. Abbansu ne ya tsagaita dariyar da yake tare da gyaran murya, dukkansu shiru suka yi suka maida hankalinsu gare shi", haba my cute twins naga duk kamanninku d'aya, menene na musu akan da wanda baby yake kama daga cikinku" "Haba Abba ni fa na san da ni yake kama, dan na fi ta kama da Yaya", Hussaini ya fad'i haka cike da hak'ik'ancewa. "To shine aka ce maka da shi babyn yake kama, to ni na ga ma dukkaninku kamanninku d'aya, to menene kuma na musun", Ummansu ta fad'i haka cikin dariya. "Haka ne kuwa Umma, ni fa Umma Allah Allah nake gari ya waye mu tafi Kano lafiya (da ke su a Kaduna suke da zama), nayi tozali da my cute baby", Hassana ta fad'i haka cike tsantsar farin ciki.Wayar Abbansu da tayi ringing ce ta katse hirar tasu, da sauri ya d'auka ganin sunan wanda ke yawo kan screen d'in wayar. Shiru ne ya biyo baya bayan sun gama gaisawa."Yaya ya naji ka yi shiru", ya fad'i haka jin ya d'au mintina bai ce komai ba". Wani gwauron numfashi ya ja yace, "dama ina san nayi maka wata tambaye wacce nake so ka ba ni amsa". "Ina sauraran ka Yaya insha Allahu idan na sani zan fad'a maka". "Kai ne wani ya ba ka aron kaya to sai ya zo karb'an kayansa, zaka ba shi ko zaka hana shi ?" "Haba dai Yaya zan ba shi man tun na san ba nawa ba ne" "To haka nake so ku yi tawakkali ku rungumi k'addara, Allah da ya ba ku Zainab ya karb'i abarsa, Allah dai ya bamu hak'uri da juriyar rashin ta", yana fad'i haka ya katse wayar cike da jimami, zuciyarsa cike da tsantsar tausayin d'an uwa, dan ya san irin matsanancin kaunar da suke yiwa 'yar tasu. Shi kuwa rintse idanunsa yayi ba sai nanata "innalillahi wa'innailahir raji'un yake.Cike da tsoro matsananci da fargaba dukkansu suka yi riga rigen tambayar sa, "Me ya faru ?" Cike da daurewa yana k'ok'arin matse hawayen da ke san zubo masa ya sanar da su, bayan ya nusar da su tare da yi musu nasiha mai ratsa zuciya, akan su yi tawakkali.Ai yana gama fad'a twins suka zube kasa suna kuka, su kuwa iyayen nasu wasu zafafan hawayen suka shiga zubarwa.Cike da juriya dan shi ma k'arfin hali kawai yake, ya rik'o su zuwa jikinsa ya shiga rarrashin su.Da k'yar ya shawo kansu suka yi shiru. Kallon su yayi idanunsa jajir cikin taushin murya yace, "ku yi shiru kukan ya isa haka kar wanda ya k'ara, addu'a take buk'ata gare mu", cikin dauriya ya fad'i haka dan shi ma ji yake kamar ya rushe da kukan.A daren kam ba wanda ya rintsa daga cikinsu, raba dare suka yi suna nema mata gafara wajen Ubangiji (S.W.T).Washe gari k'arfe shida daidai suka yi sammakon zuwa Kano. Tafiyar awa biyu ne ya kawo su Kano, tarar da gidan suka yi cike da jama'a 'yan uwa da abokan arziki, dan kafin safiya labarin rasuwar ya gama kewaye gari, har an had'a ta.Haka dai aka mik'a ta makwancinta na gaskiya bayan sun yi mata addu'ar sallama kark'ashin rakiyar d'imbin al'ummar musulmai... Fatinku ce 😘😍 *BRILLIANT WRITERS ASSOCIATION* ( _pens of freedom, home of exceptional and magnificent writers_) https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 43 - 44 Zaune take a falo tare da d'imbin 'yan uwa da abokan arziki cikin alhini da jimamin wannan rashin da suka yi.Mahaifiyar marigayiyar ita ma na zaune tana k'ok'arin b'oye tashin hankalin da damuwar da take ciki, ta girgiza kwarai da gaske, ba k'aramin k'ok'ari tayi ba wajen danne firgici da razanin da ta shiga.Ita ma Khadija haka yake wajenta, lokacin da ta ga an fito da ita za'a kai ta makwancinta na gaskiya.Hussaina kuwa kasa b'oye nata tayi, sai da ta rushe da kuka tana cewa, "wayyo shi kenan Aunty ta tafi ta bar ni bazan k'ara ganin ta ba, way...", Ummanta ce tayi saurin rufe bakinta da hannunta tana girgiza mata kai tace, "ambatan Allah ne ya kamata ya fito daga bakinki ba wannan furucin ba, addu'a ya kamata kiyi mata ba kuka ba, dan ita mamaci ke buk'ata", ci gaba da rarrashin ta tayi tana tunatar da ita ayoyi da hadisai na tawakkali da hak'uri. Kallon su Khadija take cike da tausayi mai tsanani, ko shakka babu dole Hussaina ce tayi kukan, sun shak'u matuk'a suna kaunar junansu sosai, su kad'ai Allah ya bawa iyayensu, Marigayiyar ita ce ta fari sai su twins d'in.Tun tasowarsu take musu wani irin kulawa da tattali har kawo girmansu, tana matuk'ar ji da su tamkar tsoka d'aya a miya, sam bata san abin da zai tab'a su, tabbas wannan ya isa dalili mai k'arfi da zai sa tayi kuka mai yawan gaske na rashin 'yar uwa Yayarsu mai tsananin kaunar su. A cikin kwanakin bakwan da aka yi ana amsar ta'aziyya, kullum gidan cike yake da jama'a.A kwana bakwan mahaifan marigayiyar suka koma amma ban da Hussaina, Khadija ce ta nemi alfarmar da su bar ta har ayi arba'i, nan take suka amince jin ta suke tamkar d'iyarsu Zainab.Ita kuwa Hussaina taji dad'in haka sosai, dan sam bata san tayi nesa da AbdulHakeem (sunan da aka sakawa babyn). A ranar arba'in da suka zo suka so komawa tare da ita, amma ganin ta shiga tsantsar damuwa suka ce ta zauna ta taya Auntynta rainon babynsu.Nan take wani irin farin ciki ya kama ta, nan take damuwar tata ta gushe, jin bazata yi nesa da babynta ba, wanda ta d'auki san duniya ta d'ora masa, sam bata san tayi nesa da shi. Haka dai zamanta ya ci gaba da kasancewa a gidan, suna nuna masa wani irin kulawa da tattali, tana dawowa daga school rainonsa ke dawo hannunta, sam bata san abin da zai tab'a shi.Haka suka ci gaba da rayuwa tare, tana matuk'a girmama Khadija ta d'auke ta tamkar marigayiyaYayarta, kamar yarda ita ma ta d'auke ta tamkar k'anwata.Kullum cikin yiwa Marigayiyar addu'a suke, tare da sauke mata Alqur'ani mai girma duk shekara.Shi kuwa gina masallaci yayi da niyyar ya zama Sadakatul Jariya gare ta, Khadija ce ta ba shi shawarar haka (Allah na rok'e ka had'a mu da kishiya mai k'yakkyawar zuciya irin ta Khadija, Ameen summa Ameen). Fatinku ce 😘😍 *BRILLIANT WRITERS ASSOCIATION* ( _pens of freedom, home of exceptional and magnificent writers_) https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *This page is for u my Suruka Mugirat Musa marubuciyar LAHANI, Allah ya k'ara basira da d'aukaka, ina yin ki my Suruka irin sosai d'in nan 🥰😍👍* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 45 - 46 Haka rayuwarsu ta ci gaba da kasancewa suna tattali da ririta shi, hakan bai lalata shi ba, domin yaro ne mai hankali gami da nutsuwa.Haka ya girma a cikin wannan ingantacciyar rayuwa, yana samun cikakkiyar kulawa daga kowannensu, duk abin da yake muddin abin ya dace sai sun nema a ba shi, duk da ririta shi da suke bai sa sun sangarta shi ba, suna k'ok'arin kwab'ar sa a duk lokacin da yayi abin da bai dace ba. Yana da shekara goma a duniya, Allah buwayi gagara misali, mai yin komai a duk lokacin da ya so, ya bawa Hajiya Khadija juna biyu.Sadak'a da salloli suka rink'a yi na godiya, haka ma Hussaina (wacce tuni tayi aure, aminin Daddyn Abdul take aure har da d'anta d'aya) da duk dangi tare da masoyansu su taya su farin ciki.Cikin na da wata tara ta haifo sankaceceyar 'yarta k'yakkyawar gaske, sak marigayiya Zainab, shi kuwa Abdul cike yake da murnar an haifo masa baby ya samu k'anwa.Ranar suna babyn ta ci sunan marigayiya wato Zainab, wanda hakan zab'in Khadija ne.Hakan ya matuk'ar farantawa Hussaina da iyayenta rai, suka k'ara ganin k'ima da mutuncinta.Wani irin so da tattali babyn take samu daga wajen Abdul da Hussaina da kuma sauran dangi musamman iyayen marigayiya, dake ba wani nisa tsananinsu hasalima a unguwa d'aya suke, wajen kullum sai Hussain ta zo ganin babyn, tana matuk'ar tattalin ta tare da nuna mata zallar kauna, sam bata san ta ji kukanta. Watanni sun gushe, shekaru sun tafi, Abdul ya kai shekaru goma sha takwas, ita kuma Zainab wacce suke kira da little shekara rta takwas, tuni little ta saba da Hussaina wacce suke kira da Mamy sun shak'u da ita sosai, tun tana zuwa gidanta tayi kwana biyu har ta kai ta koma can da zama,haka Hajiya Khadija ta had'o mata dukkanin kayayyakinta ta rik'e su tare da d'anta, lokacin shekararsa goma sha hud'u. Lokacin ya gama Secondary ya nacewa Abbansa shi ya fi san ya fita waje yayi karatunsa na Jami'a.Hak'uri ya ba shi akan ya fi san yayi karatunsa anan dan baya san yayi nesa da shi.Bayan sun tashi daga falon da daddare, Mummy wato Hajiya Khadija bayan sun koma d'aki, sun yi komai kamar kullum kafin sun kwanta, ta kalle shi tace, "ni kam Abban Abdul ina san muyi magana kan karatun Abdul ", tana fad'in haka tayi shiru tana sauraran abin da yace. "Ina sauraran ki ya kuma kika yi shiru", ya fad'i haka jin tayi shiru. Ajiyar zuciya ta sauke kana ta ci gaba da cewa, "ni a ganina ka bar ya tafi kasar wajen, na san abin da kake gudu kana tsoran kar ya je can tarbiyyarsa ta gurb'ata, kayi hak'uri ka bar shi ya tafi mu dage da addu'a insha Allah ba abin da zai faru sai alheri. Wani dogon numfashi yaja yace, "to shi kenan na amince Allah ya sa hakan shi ya fi alkairi". Da sauri ta rungumo shi zuwa gare ta cike da farin ciki ta kank'ame shi tace, "Ameen summa Ameen, na gode sosai da ka fahimce ni". Shi ma k'ara kank'ame ta tayi a k'irjinsa yace, "kar ki damu uwargidanta matar kwarai, kin fi k'arfin haka a wajena", yana fad'in haka ya d'ora lips d'insa kan nata, daga nan fa labarin ya sha bambam suka lula duniyar ma'aurata. Washe gari farin ciki sosai Abdul yayi da suka sanar da shi.Nasiha sosai suka yi masa akan yayi abin da ya kai sa wato karatu.Haka dai aka shirya masa ta tafi tare da abokan nasa classmates d'insa, daman su suka kwad'aita masa fita wajen karatu. A can ne fa suka lalace idonsu ya bud'e da neman mata.Da farko shi Abdul sam bai bi ra'ayinsu ba, dan yana kan nasihar da iyayensa suka yi masa, amma da yake yana tare da tantirai gogaggun 'yan bariki, sai da suka yi galaba akansa, ta hanyar sa shayar da shi maganin tada sha'awa masu k'arfi kullum ba tare da saninsa ba.Dalilin haka shi ma ya zamo manemin mata har ya zamo masa jiki.Cikin wannan halin suka had'a masters suka dawo gida Nigeria. A b'oye yake neman mata sam bai bari iyayensa sun sani ba, can gidansa da Abbansa ya mallaka masa yake kai matan.Kwatsam Abbansa ya bijiro masa da maganar aure, wanda shi a lokacin bai ga macen da yake so ya aura ba.Haka ya d'au lokaci ba tare da ya samu mafita ba, shi kuma Abban nasa bai k'ara bijiro masa da maganar ba, ganin haka ya shiriritar da magana.Ganin har watanni sun shud'e bai kawo musu matar aure, ya sa ba shi lokaci ko kuma ya ba shi zab'insa... Fatinku ce 😘😍 *BRILLIANT WRITERS ASSOCIATION* ( _pens of freedom, home of exceptional and magnificent writers_) https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 47 - 48 *Ci gaban labarin* B'angarensa ya nufa ya bud'e k'ofar falon ya shige jagwab ya zube kan two seater yana maida numfashi.Tagumi ya zube fuskarsa d'auke da tsantsar damuwa, yayi iyakar tunaninsa bai gano mafita ba, bai san wacce yarinya ya dace ya aura ba, yana da 'yan mata da basu da adadi, amma bazai iya tantance guda d'aya wacce zai ce yana yi mata hak'ik'anin so ba son sha'awa ba, so na gaskiya na aure, ko Latifa da suka had'u shekaran jiya a wajen birthday d'in abokinsa ita ma sha'awar ta kawai yake ji bai jin wani san ta cikin zuciyarsa. Wayarsa ce ta kama k'ara, d'auka yayi dan ya kashe, ganin wacce ke kiran sa ya fasa, yayi picking. "To ga ni nan zuwa yanzun nan", ya fad'i haka muryarsa a matuk'ar sanyaye bayan ya gama sauraran wanda yayi kiran nasa. B'angaren mahaifan nasa ya koma, zaune ya tarar da su a falon.Fuskar mahaifinsa ba alamar wasa ya kalle shi bayan ya zauna a gabansu kansa a sunkuye yace ya yarda ya ba shi nan da wata biyu ya nemo matar aure.Rok'on sa ya shiga yi da ya k'ara masa wata d'aya dan yayi nazarin matar da ya dace ya aura. Harara ya zabga masa yace, "kai!, shiga hankalinka, ni bazan k'ara dad'a maka wani lokacin ba, na ba ka nan da wata biyu ka nemo yarinya 'yar mutunci ka aura, idan ka d'auki maganata da mihimmanci ke nan, idan ba ka d'auka ba zaka gane kuskurenka", yana fad'in haka ya mik'e ya haura sama, ya bar shi zaune cikin damuwa. A damuwance ta kalle shi cike da tsantsar kulawa ta shiga nusar da shi tana cewa ya bi umarnin mahaifinsa yayi yarda yace kafin lokacin da ya ba shi, ya kuma fauwalawa Allah komai, shine zaiyi masa zab'in mafi alkairi."Yanzu ka tashi ka je kayi alwala kar ka rasa jam'i", ta fad'i haka jin an fara kiraye kirayen Sallar Magrib.Jikinsa a matuk'ar sanyaye ya tashi ya fice daga falon. Pls kuyi manage da wannan, uzururruka ne sukayi min yawa shi yasa kuka ji ni shiru kwana biyu, luv u all my fans. Fatinku ce 😘😍 *BRILLIANT WRITERS ASSOCIATION* ( _pens of freedom, home of exceptional and magnificent writers_) https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *Wannan page naku ne Ummu Auwal da Hassanan Maska (Asmeenat Zeeyan fans grp), I really appreciate ur love and cares 😍* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 49 - 50 A damuwance ce ya koma b'angarensa jikinsa a sanyaye ya d'ora alwala ya tafi masallaci, ana tayar da Sallah ya isa.Sai da aka yi Sallar Isha'i suka bar masallaci kamar yarda kullum suka saba shi da mahaifinsa.Yana fita daga masallacin bai zarce ko'ina ba sai gidan Mamy wato gwaggonsa Hussaina.Da isarsa yayi knocking gate d'in gidan, bud'e masa maigadi yayi ya shiga bayan ya tambaye shi waye ya fad'a masa. Bai tarar da kowa ba a falon zama yayi kan two seater da ke falon ya kama hab'arsa da dukkan hannayensa biyu.Cikin wannan hali Mamy ta zo ta tarar da shi, dafa kafad'arsa tayi tare da d'an girgiza shi ganin ta dad'e tsaye akansa amma bai ankara da wanzuwarta ba tace, "tunanin me kake yi haka kai kuwa ?" Firgigit ya d'ago ya kalle ta tare da sauke wata nannauyar ajiyar zuciya ba tare da yace mata komai ba.Kan kujerar da ke facing d'insa taje ta zauna kana ta dube shi tace, "ina sauraran ka, ina san ka fad'i min abin da kike tunani haka".Sai da ya gyara zama sosai sannan ya kwashe komai ya fad'a mata, ya k'ara da cewa, "ni damuwata lokacin da ya bani yayi kad'an, da ya dad'a min wasu watanni shine zanyi nazarin matar da ya dace na aura sosai". Numfashi ta ja bayan ta gama sauraran sa tace, "a gaskiya ni ma ina bayansa kan wannan maganar, dan ka kai munzalin aure, kayi k'ok'arin nemo matar aure kafin lokacin da ya ba ka ya cika". Wani gwauran numfashi ya ja kana yace, "na ji kuma insha Allah zan yi yarda kuka ce kafin lokacin". "Yauwa ko kai fa d'an albarka, Allah ya had'a ka da mace 'yar mutunci nutsatstsiya mai kamun kai", daidai nan Zainab ta fito daga d'akinta, gefe kusa da shi ta zauna tana cewa, "bros shi ne ko ka tambaye ni da ka zo, kuma yau nayi kiran ka yau amma ka k'i d'auka", a shagwab'e ta fad'i haka. "Afuwan kiyi hak'uri na amshi laifina, kiyi min uzuri bazan k'ala ba kin ji little 'yar lukuta", yana fad'in haka shi da Mamy suka fashe da dariya. K'ara shagwab'e fuska tayi tana cuno baki tace, "na k'i na hak'ura tun da ka ce min 'yar lukuta", k'ara sa mata dariya suka yi, kukan shagwab'a ta sa musu. Tsagaita dariyar Abdul yayi ya rik'o hannunta ya shiga aikin rarrashin ta yana cewa, "yi shiru kin ji na daina fad'a miki haka, gobe ki shirya zan zo na Kai ki shopping, ki zab'i duk abin da kike so". Tashi tayi ta daka wani tsalle yayin da wani dad'i ya ziyarci zuciyarta, cike da farin ciki tace, "kai amma na ji dad'i sosai bros, kamar ko ka san kayan cosmetics d'ina sun k'are ga shi Abba yayi tafiya". "Kun ga ku bar surutun haka ku tashi mu je mu yi dinner", Mamy na fad'i haka ta tashi ta nufi dining table, daidai nan Faruq (d'an Mamy na fari bayansa ta k'ara haihuwar d'a namiji yana Kaduna gidan kawunsu Hassan, shekararsa d'aya kenan da samun admission a A.B.U Zaria) ya shigo falon bakinsa d'auke da sallama. "Daman kana cikin gidan nan tun da nazo ban ji d'uriyar ka ba", Abdul ya fad'i haka bayan su amsa masa sallama. Cikin zolaya Zainab tace, "ai bros ko yanzu dan yunwa ce ta koro shi da baza ka gan shi ba har ka tafi, ka san acici ne sam baya wasa da cikinsa", ta k'arasa fad'in haka tare da sa dariya, suma dariyar suka sa. "Eh dai na ji na fi wata dai da ba abin da ta sa gaba sai kwad'ayi, a tambaye ta shan sweet da charcolate kamar wata 'yar yarinya, dan tsabar ita kwad'ayayyiya ce", dukk dariya suka k'ara sawa.Tsayar da dariyar suka yi suka zauna kan dining dan yin dinner.Bai bar gidan ba sai wajejen k'arfe goma bayan sun sha hirarsu ta cike da nishad'i da annushuwa. Kwance kan faffad'an lafiyayyen gidansa ya kasa rintsawa, tashi yayi ya zauna tare da zuba tagumi.Tabbas ya san abin da yake aikata haramun ne, yayi yayi ya daina ya kasa, ya kamata yayiwa kansa fad'a ya bi umarnin mahaifinsa ya nemo mata yayi aurensa, insha Allah ya d'au niyyar barin sab'awa Allah da yake daga daren yau har zuwa karshen rayuwarsa bazai k'ara komawa zunubin, zai kuma nemi mata 'yar mutunci ya aura, ya bar rakiyar shad'ainun abokanansa wad'anda daman sune silar komai Jiki a matuk'ar sanyaye ya tashi ya shiga band'aki ya d'ora alwala ya fito.Cire rigar baccin da ke jikinsa yayi yasa farar jallabiya, kana ya tayar da Sallar Nafila.Haka dare ranan yayi ta nafilfili yana rok'on Allah akan ya karb'i tuban sa ya kuma yafe masa zunubansa, ya kuma zab'a masa mata mafi alkairi gare shi.Da Asuba ya so ya makara, a gaugauce ya je ya d'ora alwala ya fita zuwa masallaaci.Yana dawowa ya koma ya kwanta. Sowar da wayarsa ke yi ne ba kaukautawa ne ya tayar da shi daga baccin da yake, d'aukan wayar yayi ya duba, tsaki kawai yayi ya tashi ya shiga band'aki bayan ya ajiye katse kiran ba tare da ya d'auka. Yana cikin shiryawa wani kiran ya k'ara shigowa, d'aukan wayar yayi da nufin kashewa, ya fasa ya d'aga, Yana d'agawa ya ji an sauke ajiyar zuciya tare da cewa, "sai yanzu na ji dad'i a rain..." Saurin tarar ta yayi da cewa, "dan Allah daga rana ita yau kar ki k'ara kira na, bana san wani abu ya k'ara had'a mu", yana fad'in haka ya katse wayar ba tare da ya jira abin da zata ce ba.Yana katse wayar yayi blocked lambarta tare da duk lambobin watsatstsun 'yan matansa, kana ya ci gaba da shiryawa... Fatinku ce 😘😍 *BRILLIANT WRITERS ASSOCIATION* ( _pens of freedom, home of exceptional and magnificent writers_) https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 51 - 52 Latifa bin wayarta da ido tayi lokacin da ta fad'i daga hannunta, maganarsa ta matuk'ar rud'a ta, ji tayi zuciyarta kamar zata buga."na shiga uku wallahi bazan iya rabuwa da kai ba har abada", tana fad'in haka ta sunkuya ta d'auki wayar dake yare a kasan d'akin ta k'ara trying d'in lambarsa.Hankalinta tashe ta juya ta fice daga d'akin bazata tab'a samu ba Ko ta kan Mum d'inta da ke jiran a falonta bata bi ta fice daga gidan, ta bazama neman sa a gidansa tun da bazata same shi a waya ba.Hana ta shiga gidan Maigadi n yayi tare da ce mata ya fita kuma ya gargad'e shi kada ya bari wata mace ta sake shigar masa gida sai da izininsa. Cike da tsantsar bakin ciki da damuwa ta juya ta bar gidan.Cikin wannan yanayi ta isa gida.Mominta na zauna da waya a hannunta tana k'ok'arin kiran ta, ta shigo ta fad'a jikinta tare da sakin kuka tana fad'in, "wayyo Allah na ga ta kaina Mum". "Ke lafiya Latifa na gan ki haka ?", me ya same ki ?, a rikice ta jero mata wad'annan magana.Kasa magana tayi sai kuka take. "Kiyi shiru haka ki fad'a min abin da ya sa ki kuka", tana fad'in haka tayi shiru ta kwashe duk abin da ya faru ta fad'a mata. "Amman wannan yaron anyi mara mutunci d'an iska banza, shi kenan ya ruguza mana shirinmu", Momi ta fad'i ta fad'i haka a harzuk'e bayan ta gama sauraran ta. "Momi dan Allah ki taimake ni kar ya rabu ni, idan ya rabu da ni mutuwa zan yi, bazan iya rayuwa babu shi ba". Bayanta ta shiga bubbugawa tana cewa, "ki kwantar da hankalinki yau ba sai gobe zanje mu koma wajen boka yayi abin da zai sa hankalinsa ya dawo kanki, ya zamo bai da kwanciyar hankali muddin banyi tozali da ke ba, ke dai ki kwantar da hankalinki ina mai tabbatar miki sai ya dawo gare ki ya durk'usa ya ba ki hak'uri, dan haka share hawayenki ki daina kuka" Wata doguwar ajiyar zuciya ta yi tace, "idan ko kika yi min haka min haka kin gama min komai, dan zuciyarta na bala'in san sa". "Ke dai ki sha kuruminki ki d'auka tamkar kin gama mallakar sa, sai ya zamo miki tamkar rak'umi da akala, sai kin juya shi kamar yarda ake juya waina, yanzu ki tashi ki je kiyi breakfast d'in da ba ki tsaya kin yi ba, dan zumud'in zuwa wajensa, ni yanzun nan ma zan tashi na tafi, dan sam bana san muyi sanya", tana fad'in haka ta d'auki mayafinta wanda shi da babu duk d'aya ne, ta fice daga falon... Fatinku ce 😘😍 *BRILLIANT WRITERS ASSOCIATION* ( _pens of freedom, home of exceptional and magnificent writers_) https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 53 - 54 Tagumi ta zabga bayan ficewar mominta, sam bazata iya rayuwa babu shi ba, ji take idan ta rasa shi mutuwa zata yi, lokaci d'aya ya rushe soyayyar Hisham (matashin da zuciyarta ke ciwon so fiye da kowanne namiji), nan take ya kafa gwamnatinsa. Rurin da wayarta keyi ne ya katse mata tunanin da take, kamar bazata d'aga ba, sai ta jure ta d'aga". "Lafiya kuwa muna ta neman ki a waya bamu samun ki besty ?", tana d'agawa wacce tayi kiran nata tayi mata wannan tambayar. "Maganar bata waya ba ce besty, ki zo ki same ni a gida, mayi maganar", ta fad'i haka cikin yanayin damuwa. "Ok ga ni nan yanzun nan kuwa", tana fad'in haka suka katse wayar. Ba'a jima sosai ba ta shigo falon ba ko sallama, cikin lalatar shiga kanta ya sha attachement, kana ganin ta ka ga gogaggiyar 'yar bariki wacce idonta suka bud'e a harkar.Tana tsaye kanta kallon ta kawai take ganin sam bata ankara da shigowarta ba, dan tsabar nisan da tayi a fannin soyayya, kamar akansa ta fara sanin d'a namiji. Zama tayi kusa da ita ta zuba mata ido ganin har yanzu bata farga ba, karkad'a 'yan yatsunta tayi kusa da fuskarta, firgigit tayi tare da sauke tagumin da tayi tana cewa, "yaushe kika zo ?", a sanyaye tayi maganar kamar ba bestynta ba, wacce indai zasu ga juna a guje da ihu zasu rungumi juna suna murna. "Kin dilmiya tunani ta yaya zaki san lokacin da na zo, besty wai me ke damun ki haka, tun jiya Hisham ke neman ki a waya yana san ganin ki baya samun ki, shi ne ya zo ya same ni yana tambaya ta abin da ke faruwa da ke.Nace masa ban da masaniya, dan ni ma nayi kiran ki ban same ki ba, shine yace mu zo gidanku mu ga ko lafiya, yanzu haka suna waje suna jiran mu zamu yi musu rakiya zuwa Abuja". Wata doguwar ajiyar zuciya tayi kana tace, "hmmm!, soyayyar guy d'in da muka had'u da shi a birthday d'in saurayin pinky ke wahalar min da zuciya, ahalin yanzu shi zuciyata ke ciwon so da zumud'in mallaka, amma ya nisanta da ni yanzu ban san yarda zanyi da rayuwata ba muddin bai dawo gare ni ba", tana fad'in haka ta sa kuka. "Haba besty kar ki ba da ni man, yanzu kan d'a namiji kike asarar hawayenki, kamar ba *wayayyar mace*, ai ni ban ga d'a namijin da zan bari soyayyarsa ta wahalar da ni, tuni zanyi maganin komai, dan ni d'in nan bata wasa ba ce, ni fa duk abin da nasa gaba bana fasawa sai naga bayansa sam bana karaya, yanzu ki daina kukan ki tashi kije ki gyara fuskarki mu tafi kar su gaji da jira, ina mai tabbatar miki idan muka dawo zanyi miki maganin komai, sai ya dawo gare ki yana kuka yana ba ki hak'uri" "A gaskiya ba inda zan iya zuwa yanzu kuma Momi...". Bata bari ta k'arasa ba ta tare ta da cewa, "please ki bar komai sai mun dawo, nayi miki alk'awari sai na shiga duk inda zan shiga dan ganin biyan buk'atanki, ke da kiyi sauri ki tashi mu tafi, bamu da lokacin magana yanzu" "To tashi muje na gyara fuskar tawa", tana fad'in haka suka tashi suka fice daga falon. Wani gwauron numfashi Humaira ta ja ke da kitchen tana kachaniyar d'ora abincin rana.A kullum cikin yi musu addu'a take da Allah ya ganar da su babu abin da ya gagari Ubangiji (S.W.T), insha Allahu zai amsa mata addu'arta tun da shi maji rok'on bayinsa ne.Cikin yanayin damuwa ta ci gaba da girkin da take, zuciyarta cike da takaicin irin rayuwar gidansu.. *Pls ku ci gaba da manage insha Allah duk lokacin da na samu dama zanyi typing fiye da haka, na gode sosai da kulawarku fans,, Ummu Auwal, Hassanan Maska, Maman Samhat, da duk sauran fans d'ina, luv u all*😘😍 *BRILLIANT WRITERS ASSOCIATION* ( _pens of freedom, home of exceptional and magnificent writers_) https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 55 - 56 Sai da ta shiga band'akin ta wanko fuskarta, a gaugauce ta yi make up, suka fice daga d'akin.Tafiya suke cikin taku d'aid'ai cike da yanga kamar suna tausayin k'asar da suke takawa, zo ka ga yarda Fahad (saurayin Ruky wato k'awar Latifa) da ke zaune cikin mota mazaunin di reba tana ta walk'iya can d'an gaba da gidan ya lalace wajen kallon su. Waiwayowa yayi ya kalli Hisham wanda ke kishingid'e a gidan baya yace, "Kai mutumina ga gimbiyar nan fa,. lek'a ka ga takun da take. Ajiyar zuciya mai sanyi yayi bayan ya lek'o suna had'a ido wad'anda k'arasowarsu kenan, da sauri ya bud'e mata k'ofar motar, tana shiga ya rufe k'ofar tare da zuge gilasan motar. "Saurara malam dawowa zaka yi nan ka yi tuk'in zamu dawo baya ni da Ruky tausa nake so tayi min", Fahad ya fad'i haka cike da zolaya. "Please ka yi hak'uri ka bar ni ka bar ni na ji d'umin babyn nan tawa, ka tausaya min nayi missing d'inta sosai kwana biyun da nayi ban ji d'uminta ba", yana fad'in haka jikinsa na tsuma ya shiga kissing d'in ko'ina a jikinta.Biye masa Latifa tayi dan ya san yarda zai k'warewa mace duk iya barikinta, amma sam bai kamo k'afar gwarzonta ba, shi d'in na daban ne a zuciyarta. K'yalk'yale da dariya irin tasu ta gogaggun 'yan duniya Fahad yayi, ya fisgi motar a guje suka bar wajen. Mominta bata zarce ko'ina ba sai gidan aminiyarta Hajiya Rabi ta k'are da cewa, "yanzu so nake mu koma wajen bokan yayi abin da zai sa hankalinsa zai dawo kanta, ya zamo baya da kwanciyar hankali har sai ya zo gare ta". Numfashi Hajiya Rabi ta sauke bayan ta gama sauraran ta tace, "hakan zai yi wuya, ki manta da sharad'in aikin ne amma bari mu gwada sa'armu watak'il idan muka koma mu samu mafita", tana fad'in haka ta tashi suka tafi. Gurfane suke gaban boka bayan sun gama rattabo masa komai tare da buk'atarsu.Kallon su yayi yana gwalalo idanunsa bayan ya gama surk'ullensa yace, "bazan b'oye muku ba zaiyi wuya asiri yayi tasiri akansa, saboda kaifin addu'ar da ke tare da shi, amma ga wannan ku tabbatar a yau d'in nan ta sa wannan k'wallin sun had'a ido da shi, hakan na faruwa shi kenan buk'atarku zata biya", sa hannu tayi ta karb'a daga hannunsa, suka tashi suka nufi hanyar komawa gida. Wajejen Sallar La'asar ta dawo gida Humaira kawai ta tarar a gidan, ta gama girki dawowarta take jira, tana san taje gidansu wata aminiyarta wacce tayiwa alk'awarin kawo mata ziyara yau.Neman ta a waya ta shiga yi, amma wayar na ta ringing ba'a d'auka ba.Haka dai tayi ta kiran ta bata d'agawa, daga bisani ma kashe wayar akayi gabad'aya... Fatinku ce 😘😍 *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE 🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *Ku yi hak'uri da rashin posting kwana biyu, luv u all my fans* *This page is for u namesake Fatima Tijjani, ina taya ki murnar kammala book d'inki mai cike da darussa, Allah ya k'ara basira da hazak'a takwara 🥰🥰🥰👍* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 55 - 56 Cikin wani salo irin na nisa a iskanci da lalacewa suke latsa juna, suna sumbatar ko'ina a jikin juna duk sun fice daga cikin hayyacinsu, baka ji komai cikin motar sai nishi da gurnaninsu. Cike da shak'iyanci Fahad da ke tuk'i ya kalli Ruky yace, "da alama dukkansu sunyi missing d'in juna, bari na k'arawa motar mai mu samu mu kai da wuri, dan ni ma a matuk'ar matse nake", ya fad'i haka yana k'anne mata ido.Bai bari tayi magana yayiwa motar wani irin fisga, ya shiga sharara wani irin mahaukacin gudu.Nan take ba shiri suka dawo cikin hayyacinsu dan mahaukacin fisgar da yayiwa motar. "Haba Man ya zaka katse mana jin dad'inmu, wallahi kai mugun d'an buk'ulu ne, ina tsaka da jin dad'ina amma kai d'an air ne wallahi kuma d'an bak'in ciki", Hisham ya fad'i haka cike da takaicin katse musu hanzari da yayi suna tsaka da jin dad'insu hakawai.Dukkansu ban da shi dariya irin tasu ta 'yan duniya suka fashe da shi. "Ai daman da gangan nayi haka, dan baku kad'ai ne ke san dad'i, ku bi kun damu mutane da nishi da gurnani, shine nace bari nayi maganinku", Fahad ya fad'i haka cikin dariya, bai jira ba abin da zai ce ba ya ci gaba da sharara mahaukacin gudu. Harara ya zabga masa yace, "ai daman na san da biyu kayi haka, d'an bak'in ciki kawai", dukkansu dariya suka suka k'yalk'yale da shi.Basu jima sosai kan hanya ba suka isa Abuja, direct gidan abokin nasu suka zarce.Tarar da falon gidan suka yi cike da samari da 'yan mata suna ta shan giya da lalata iri iri , zama suka yi bayan sun gama gaisuwarsu irin ta gogaggun 'yan duniya suma suka shiga holewarsu da Hisham na manne da Latifa suka tashi suka shige bedroom, da shigarsu ya shiga yi mata wani irin salo wanda ya kashe mata jiki, nan take ta biye masa ta shiga mai da masa martani. Wayarta da ta bari a falo ne ta hau ringing ba kaukautawa.Fahad ne ya d'auki wayar ya kashe gabad'aya ganin ba'a daina kira ba.Shi ma tashi yayi suka shige d'aya bedroom d'in shi da Ruky, abokin nasu sai shak'iyanci yake yi musu yana zolayar su akan daga zuwansu ko hutawa basuyi ba zasu hau yin harka. La'asar sakaliya ta gama shirinta cikin atamfa mai kyau ruwan hoda da ratsin fari, d'inkin riga da zani, d'inkin ya karb'e ta matuk'a.Yalwataccen mayafi ruwan atamfar ta yafa, ta zura takalmi da jaka suma ruwan atamfar, ta fita dan yiwa Momi sallama. Zaune ta tarar da ita tana da waya a hannunta tana k'ok'arin yin kira, da sauri tayi mata alama da hannu da ta fita.Murmushi tayi wanda da gani na yak'e ne ta fice daga falon. Tana fita ta samu adaidaita sahu ta fad'a masa inda zai kai ta, ta hau bayan ya fad'a mata adadin kud'in da zata biya.Har bakin gate d'in gidansu k'awar tata ya kai ta ta fito ta sallame shi.Daidai lokacin wata had'add'iyar mota ta iso gate d'in gidan, maigadin na jin horn d'in motar ya bud'e gate d'in, mamallakin motar ya danna hancin motar harabar gidan, Yana shiga ita ma ta shiga bayan sun gaisa da maigadin dan daman ya san ta.Tana shiga mammallakin motar ya fito bayan ya gama yin parking, carab idanunsu suka had'u da juna, cike da tsantsar kunya ta gaishe da shi kana ta shige. cikin gidan.Bin bayanta yayi da kallo, yana jin wani abu na tsirga masa a zuciyarsa, wanda bai tab'a jin makamancinsa ba, wani gwauran numfashi ya ja ya shige ciki. Durjar ta Hisham ya shiga yi dan yayi missing d'inta sosai, sai sumbatun dad'i yake.Ya jigatar da ita sosai har ta kai ta gaji ta hankad'e shi tace, "Kai ka rabu da ni haka na gaji". Dariya ya k'yalk'yale da shi yace, "to naji zo muje muyi wanka tare". "A'a na k'i wayon, kowa yayi wankansa d...", bai bari ta k'arasa ba ya sure ta sai band'aki, sai dariya yake.Badan ta so ba ya k'ara wani round d'in a band'akin, kana sukayi wanka suka fito. Falo suka fito bayan sun gama wajen abokanan shashancinsu, sai shan giya da lalata iri iri suke.Suna zama Latifa ta d'auki wayarta ta gan ta a kashe, kunnawa tayi dan Allah Allah take tayi kiran mominta taji abin da ake ciki, aikuwa tana kunnawa kiran momin nata na shigowa. Kallon Hisham tayi tace, "Momi na kirana zan je na amsa mata", tana fad'in haka ta tashi ta shige bedroom. Tana shiga ta d'aga wayar, tana d'agawa mominta tayi saurin cewa, "duk inda kike kiyi shiru dawowa gida yanzun nan, kar ki b'ata lokaci". "A gaskiya hakan bazai yiwu ba dan ina Abuja, ya ake ciki mom da fatan dai an samu nasara" Cike da tsantsar mamaki tace, "Abuja fa kika ce ?". "Eh tabbas ina Abuja Mom, Hisham nayiwa rakiya". "To ai da kin jira dawowata ga shi kin sa nayi wahalar banza, dan kin riga da k'etare sharad'in da boka ya ba mu". "Mom wana sharad'i ne ?", ta tambaye ta a rud'e.Kwashe duk yarda suka yi da boka ta fad'a mata. "Momi shi kenan daman Ruky tace idan muka dawo zata raka ni wajen wani bokanta", ta fad'i haka cikin yanayin damuwa. "To yaushe zaku dawo ?" "Gobe ko jibi zamu dawo". "Ok Allah ya dawo da ku lafiya", tana fad'i haka suka katse wayar.Tana d'aga kanta suka had'a ido da Hisham tsaye k'ofar d'akin yana kallon ta... Fatinku ce 😘😍 *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 57 - 58 Dam zuciyarta ta buga cike take da fargabar kar dai ace ya ji hirarsu, amma dan tsabar iya makirci ta maze, cike da rangwad'a cikin tafiyar da ta san zai d'imauta shi cike da barikanci ta k'araso inda yake tsaye.Bakinta ta kai daidai kunnensa ta wani kashe cike da kissa da kisisina irin ta gogaggun mata da suka iya kashe zuciyar maza tace, "kai honey wannan kallon fa kamar yau ka fara ganina ?" Kallon sa da take masa mai tsuma zuciya yasa ya kasa fad'in abin da yayi niyyar fad'a, jikinsa na k'yarma yayi mata wata runguma wacce saura kad'an ta shid'e, kamar mayuwancin zaki ya shiga mammatsa ko'ina a jikinta yana sumbatar ko'ina, jikinsa na tsuma ya d'auke ta sai kan gado, dan ji yayi bazai tab'a samun nutsuwa da kwanciya hankali ba sai ya je gare ta ya biya buk'atarsa. Har kasa ta durk'usa ta gaida da Mamy da tarar zaune a falo cike da ladabi.Cike da fara'a fuskarta a washe ta amsa mata tare da cewa, "Lale marhabin da Humaira yau ke ce a gidan namu, yaya su Ummanki ?" "Suna nan lafiya kalau Mamy ", ta amsa mata kanta a sunkuye cike da girmamawa. "Masha Allah haka ake so, mutuniyar taki na cikin d'akinta tana shiryawa zasu fita ita da yayanta, ki shiga ki same ta". "To Mamy", tana fad'in haka ta tashi cike da nutsuwa ta shiga d'akin.Bin bayanta da kallo Mamy tayi tana jinjina hankali da nutsuwarta a zuciyarta. Sallama d'auke a bakinta ta shiga d'akin.Doka wani uban tsalle Zainab dake gaban dressing mirror tana kwalliya tayi cike da farin ciki ta tare ta rungume ta tana cewa, "oyoyo sannu da zuwa, baka ji yarda dad'i ya ziyarci zuciyata ba". Murmushi mai sauti Humaira tayi tace, "to sake ni kar ki yada ni kin san ni ban da k'arfinki".tana fad'in haka suka sa dariya. Bayan sun tsagaita dariyar Zainab tace, "bari naje na kawo miki abin motsa baki", tana fad'in haka ta fice daga d'akin. Tana shiga d'akin ya shigo falon bayan sun gaisa yake tambayar ta Zainab, tace tana d'aki ita da k'awarta da ta kawo mata ziyara.Dai dai lokacin ta fito tana ganin sa tace, "bros ashe ka zo, ga shi kuma nayi babbar bak'uwa yaya kenan ko zamu bari sai gobe". "Ta fito mu tafi tare man ai ba wani dad'ewa zamu yi ba", ya tsinci kansa da fad'in haka. "Haba dai kawai ku bari sai gobe shi ya fi", Mamy ta fad'i ta fad'i haka "To Mamy Allah ya kai mu goben lafiya" "Ameen summa Ameen". Bayan ta kai mata abin motsa baki ta d'an tab'a suka hau hirar jarrabawar da suke da ita gobe insha Allah a school.Zumbur ta tashi lokacin da ta kai dubanta ga agogon da ke manne a bangon d'akin.Tsuke fuska Zainab tayi tace, "ba dai tafiya zaki yi ba". "Eh tafiya zan yi duba agogo ki gani yamma tayi sosai, ya kamata na tafi yanzu", ta fad'a tana gyaran mayafi ta. "To shi Kenan zo mu je ku gaisa da yayana da nake ba ki labarinsa yana falo". "To mu je ", tana fad'in haka suka fice daga d'akin Zaune yake shi kad'ai a falon dan bada jimawa ba Mamy ta tashi ta haura sama, hankalinsa duk na kan k'ofar d'akin Zainab.Sassayan ajiyar zuciya yayi lokacin da ya ga fitowarsu. "Bros ga aminiyata ku gaisa", Zainab ta fad'i haka. D'ago kansa yayi daidai lokacin da ita ta d'ago nata kan, karaf sai suka had'a ido, dukkansu gabansu ne yayi mugun fad'uwa.Da sauri suka maida kansu k'asa.Kansu a sunkuye suka gaisa cike da girmamawa. Suna gama gaisawa Mamy ta sauko daga sama, suka yi sallama tayi mata kyautar kud'i tace ta sayi kayan cosmetics, da k'yar ta karb'a sai da ta nuna mata b'acin ranta, direban gidan ta sa ya kai gida. Wanka suka shiga tare bayan buk'atar zuciyarsu ta biya, suka fito suka hau shirin tafiya birthday d'in abokin nasu wanda za'a yi a Sharaton, lokacin k'arfe sha d'ayan dare.Suna gamawa suka fito suka nufi Sharaton shi da abokin nasu tare da budurwarsa, daman su kad'ai suka rage su da su Fahad da Ruky, duk sauran abokan watsewarsu tuni suka tafi. Tarar da gayu suka yi a wajen sun gaji da had'uwa, kowanne ka gani yana wane wannan.Kowa ji yake da kansa, wajen yayi kyau sosai, kowa ka gani da abokiyar watsewarsa, an ware music ana ta taka rawa.Suna shiga wajen gayu suka shiga ihu da sowa da tafi.Haka dai aka ci gaba da cashewa a wajen birthday d'in, wasu na rawa wasu na manne da 'yan matansu suna ta shashancinsu. Kwance yake kan faffad'an gadonsa ya kasa bacci, yana rufe idonsa fuskarta yayin da suka had'a ido ke masa gizo.Lokaci guda soyayyar yarinyar ta mamaye zuciyata da jikinsa gaba d'aya, har bai san yarda zai sarrafa ta ba.Fatansa dai Allah ya sa zuciyarta ba mallakin wani ba ce, ce dan zuciyarsa zata iya mutuwa murus idan hakan ya kasance... Fatinku ce 😘😍 *🅱️RILLIANT WRITE RS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 59 - 60 Daren ranar kam kwana yayi ba baccin kirki tunaninta ya cunkushe masa zuciya.Wata iriyar zazzafar soyayyarta yake ji a zuciyarsa, wacce bai tab'a sanin yarda take a zuci ba, bai tab'a sanin ciwon da take wa mutum a zuci ba, sai a sannan rana da ya had'u da macen da ya tabbatar idan bai mallake ta ba sai ya shiga matsala, ciwon san ta bazai tab'a warkewa ba a zuciyarsa ba.Tun da yake soyayya da mata iri iri bai tab'a sanin ma menene soyayyar ba, sai yau ya san ainihin abin da ake nufi da so, lokacin da ciwon so yayi masa kamun kazar kuku.Ba shakka Allah maji rok'on bayinsa ya amsa masa rok'onsa, shi yasa ya k'addara had'uwarsu tare da dasa masa zazzafar kaunar ta cikin zuciyarsa lokaci d'aya. Washe gari bai tashi ba sai wajejen tara saura kasancewar sai bayan ya dawo daga sallar Asubahi wani samu damar yin bacci.Da hanzari ya mik'e yana salati cikin sauri yaje yayi wanka dan daman Allah Allah yake gari ya waye yaje ya samu mahaifansa ya sanar da su da ya samu matar aure.Yana fitowa ya shirya cikin wata shadda ruwan kwai wacce tayi masa k'yau ba na wasa ba, ya fito ya nufi b'angaren mahaifansa.Tarar da su yayi zaune kan dining table suna breakfast.Gaida su yayi ta amsa masa cike da kulawa, shi kuwa mahaifinsa ba yabo ba fallasa ya amsa masa.Ba dan ya so ba ya ja d'aya cikin kujerun dining ya zauna, ji yayi baya sha'awar cin komai, dan ya san bazata tab'a lamunta ya fita ba alhalin bai cin komai ba.Ruwan tea kawai ya had'a ba tare da ya sa madara ba. "Badai ruwan shayi kawai zaka sha ba ?", ta fad'i haka ganin ya tea kawai ya had'a yana sha. Langawab'e kansa yayi kamar zaiyi kuka yace, "Dan Allah kar ki ce sai na ci wani abu, shayin kawai ya ishe ni". "Naji amma ka daure ka ci ko yaya ne ka ji my son", ta fad'i haka cike da tsantsar kulawa. Wainar kwai da plaintain ta zuba masa cikin plate ta ajiye gabansa tana cewa, "yi sauri ki cin ye duka ka ga ban sa maka da yawa ba", badan ya so ba baya san k'ara yi mata musu ya soma ci, d'an tsakura kawai yayi yace ya k'oshi.Dad d'insa kuwa ko uffan bai k'ara cewa ba tun da ya amsa gaisuwarsa, ya ci gaba da breakfast d'insa, ko ta kansa bai k'ara bi ba. Mik'ewa yayi bayan ya kammala yana cewa, "ni zan fita dan ina da appointment k'arfe goma", yana fad'in haka ya nufi hanyar fita ba tare da ya tankawa Abdul da ke cewa Allah ya kiyaye hanya, yi yayi kamar bai ji ba.Tashi tayi ta bi bayansa dan yi masa rakiya kamar yarda ta saba kullum. Tarar da shi tayi hannunsa tallafe da hab'arsa bayan ta dawo daga rakiyar tasa.Janye hannun tayi tace, "bana ce kar ka sake ka sa damuwa cikin zuciyarka ba ?" Wata naunauyan ajiyar zuciya ya sauke yace, "dole na damu dan naga alama har yanzu bai sauko daga fushi da yake da ni", ya fad'i haka cike da tsantsar damuwa Numfashi ta ja bayan ta gama sauraran sa tace, "ba komai ya sa ya daina sakar maka fuska ba sai dan ka shiga taitayin ka ka d'au maganarsa da mihimmanci, kai dai kayi k'ok'arin yin yarda ya ce kafin lokacin da ya ba ka". Wani gwauron numfashi ya ja yace, "wallahi na d'auki maganarsa da matuk'ar mihammanci, shi yasa Allah ya taimake ni ya had'a ni da matar aurena jiya, daman ina da niyyar in sanar da ku idan muka kammala breakfast". Murmushi tayi cike da tsantsar farin ciki tace, "Alhamdullilahi madalla wacece wannan mai sa'a da tayi nasarar rikita zuciyar santalelen son d'ina lokaci d'aya", ta fad'i haka cikin barkwanci. Sa hannayensa yayi ya rufe fuskarsa yace, "har ki sa naji kunya mummy". Dariya ta sa tana cewa, "aî gaskiya na fad'a, my son santatalen k'yakyawa san kowa k'in wanda ya rasa", tana fad'in haka shi ma ya sa dariya. "To ina sauraran ka ba ni amsar tambayata", ta fad'i haka bayan ta tsagaita dariyar da take. "K'awar little ce jiya ta zo gidan wajenta na gan ta". "Au ka ce k'awar k'anwarka ce ma, ka ga kenan komai zai zo cikin sauk'i, insha Allah idan dad d'in ya dawo zan sanar da shi, Allah dai ya tabbatar da alkairi", ta fad'i haka cike da tsantsar farin ciki. "Ameen summa Ameen, bari na tashi na tafi lokaci na ja, sai na dawo mum", yana fad'in haka ya mik'e tsaye.Allah ya kiyaye hanya tayi masa, yana amsawa ya nufi hanyar fita zuciyarsa fal da farin cikin komai zai daidaita tsakaninsa da dad d'insa, alak'arsu ta dawo tamkar da... *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers) *🧕WAYAYYAR MACE 🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 61 - 62 Zaune yake a k'asaitaccen Office d'insa da tulin takardu gabansa ya kasa tabuka komai ba, saboda tunaninta da yayi kanai kanai a zuciyarsa, yana jin san ta na k'ara bin duk jijiyoyin jikinsa, a d'an ganin ta da yayi jiya ta tafi da imaninsa, ji yayi bai da muradi da ya wuce ya k'ara d'ora idanunsa akanta.Nan take ya tuna da Fadila 'yar uncle Hassan da ke Kaduna ce wato twin brother d'in Mamy, da ta mace kan san sa bata da wani buri da ya wuce ta mallake shi a matsayin mijin aure.Tunawa yayi da yanayin fuskarta lokacin da ya furta bazai iya auran ta ba, ta kalle shi ta rik'e kanta da hannu hawaye na zuba daga idanunta.Bai damu ba dan bai san soyayya ba a lokacin, bai san abin da take ji a zuciyarta ba sai yanzu ya san dalilin da ya sa Fadila ta kama kanta da hannu biyu. Rik'e kansa kamar yarda Fadilan tayi, ya samu kansa da fad'in, "na ga ta kaina ni Abdul, Allah na rok'e ka ka sa ta aminta da ni, ka sa mata tsantsar sona cikin zuciyarta, kamar yarda ka sa nata cikin zuciyata farat d'aya", ya fad'i haka cike da tausayin kansa.Wayarsa ya d'auka ya kira lambar Zainab. "Kina School ne ina san ganin ki ?", ya tambaye ta bayan sun gaisa. "Eh bros ina School yanzun nan muka fito daga exams", ta ba shi amsa da fad'in haka. "Ok zan zo na same ki a can yanzun nan", yana fad'in haka ya katse wayar.Cikin nauyin jiki ya tashi ya fita daga Office d'insa zuwa harabar Companyn ya ja motarsa ya nufi Bayero University (B.U.K). Suna zaune k'ark'ashin wata bishiya suna hira akan exams d'in da suka fito, ya shigo makarantar parking d'in had'add'iyar motarsa yayi gabansu, nan fa idanun d'aliba mata da maza da ke harabar makaranta suka dawo kan motar wacce ke ta zuba walk'iya.Sai da ya shafe mintina yana kallon Humaira cike da tsantsar so da kauna da ke motar ba'a ganin wanda ke ciki sai shi ya ga mutum.Wata ajiyar zuciya mai sanyi ya sauke lokacin da Zainab ta d'an k'wank'wasa k'ofar motar, kana ya fito daga motar.Kan Humaira na k'asa ta gaida shi cike da girmamawa, amsawa yayi fuskar d'auke da wani k'ayatattan murmushi. Mik'ewa tayi bayan sun gama gaisawa ta kalli Zainab tace, "Ina zuwa besty", tana fad'in haka tayi saurin barin wajen, tayi haka ne dan ta ba su waje su gana. Gyaran murya Zainab tayi ganin yarda ya bi bayanta da wani irin kallo sai lumlumshe idanunsa yake, jiki a sanyaye ya juyo ya kalle ta yana sosa k'eya. "Bros da alama fa ka mato fa, wannan kallo haka",, ta fad'i haka cike da zolaya. "Aikuwa kamar ki san tuni na mato wallahi", yana fad'in haka suka sa dariya. Gimtse dariyar yayi yace, "Serious da gaske nake na mato kan besty d'inki, lokaci d'aya ta sace min zuciya san ta ya hana ni sukuni, a dalilin haka nace ina san ganin ki, ina san yanzu ki fad'a min komai game da ita, ina sauraran ki". Cike da tsantsar farin ciki tamkar ta zuba ruwa a kasa ta sha dan murna tace, "amma bros baka ji yarda dad'i ya ziyarci zuciyata ba, dan besty akwai da hak'uri da ladabi, ta san mutuncin kanta da na mutane, bros ina mai tabbatar maka idan har ka mallaki besty a matsayin matar aure, to ina maka albishir da samu mace *WAYAYYA* mai tarbiyya insha Allah bazaka yi nadamar auren ta ba". Murmushi yayi yace, "daman tun da na gan ta na fahimci akwai nutsuwa a tare da ita, yanzu ina san ki zo kiyiwa su dad bayani kamar yarda kika min, dan a nemo min aurenta a gidansu, dan bana san a ja lokaci ban mallake ta ba fatana dai kar ya kasance akwai maganar wani akanta, ko dai na jira dawowar ta na fallasa mata abin da ke zuciyata game da ita" "Kar ka damu bros ka yi tafiyar ki ka bar komai a hannunsa, kuma insha Allah ba maganar kowa akanta", ta fad'i haka tana jinjina san bestyn d'inta da ya kamu da shi farat d'aya. "Yauwa little 'yar k'anwata 'yar luk'uta kiyi iyakar k'ok'arinki ganin ki kafa gwamnatin bros d'inki cikin zuciyarta". Zumb'uro bakinta tayi tace, "na ma fasa tun da kace min 'yar lukuta". Langawab'e kansa yayi yace, "dan Allah yi hak'uri na daina ce miki 'yar lukuta, kin ji 'yar k'anwata 'yar siririya", yana fad'a haka suka k'yalk'yale da dariya. "Bari na koma Office yanzu kam hankalina ya d'an kwanta, fatana dai Allah ya sa ta aminta da ni". "Insha Allah zata aminta da kai bros kar ka damu", sallama sukayi akan sai had'u a gida kamar yarda suka tsara, kana ya shiga motarsa ya ja bar harabar makaranta yana jin wani irin dad'i had'i da farin ciki a zuciyarsa. A b'angaren su Latifa kuwa haka suka ci gaba da cashewa wajen birthday d'in, samari da 'yan mata sai tirka rawa suke, yayin da wasu ke zaune kan kujeru manne da juna suna shashancinsu, wasu kuwa kayan maye iri iri ne gabansu suna k'orawa.Sha biyu da rabi daidai Mr Dj ya bada announcement lokaci ne na yanka cake, kowa ya tsagaita abin da yake.Tare da budurwarsa suka k'araso manne da juna inda birthday cake d'in yake, wak'ar happy birthday sai tashi a wajen.Bayan Mr Dj yayi k'irga d'aya zuwa uku, da sauri budurwar tayi masa wata irin runguma ta baya, ta zuro hannunta ta d'auki 'yar wuk'ar da ake yanke cake d'in da ita, ta sa a hannunsa ta d'ora nata hannun akan nasa suka yanka cake d'in, suka ciyar da juna, sowa da ihu gayun da ke wajen suka sa, dan yarda suka ciyar da juna ya matuk'ar burge su. Cashewa samari da 'yan mata suka ci gaba da yi, aka ci gaba da tikar rawa.Su Latifa ma ba'a bar su a baya ba, Hisham ya kama waist d'inta da hannu biyu suka hau rawa mai d'aukan hankali, nan kallo ya koma kansu, nan gayu suka shiga tafa musu ana sowa.Sai wajejen k'arfe d'aya da rabin dare aka tashi daga birthday d'in, a maimakon a nemi hanyar komawa gida, a'a yawancinsu kama d'aki suka yi suka shige ciki da 'yan matansu, suma su Latifa ba'a bar su a baya ba, kama d'aki sukayi suka shige ciki... *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE 🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 63 - 64 Bai dad'e da tafiya ba ta dawo fuskarta sam ba walwala, kana ganin ta zaka san ranta a matuk'ar b'ace yake. Duban ta Zainab da alamun damuwa a fuskarta tace, "besty lafiya kuwa na gan ki cikin wannan yanayin ?" Wani dogon tsaki ta ja cike da takaici tace, "Ashe Dr Balarabe haka halinsa yake ban sani ba". Duban ta Zainab tayi tana zaro ido tace, "me ya faru ?, me yayi miki ?". Wani gwauron numfashi ta ja kana tace, "baya ce na zo na same shi a Office d'insa ba, to daga can nake yanzu, lallai kai dai ka ga mutum kawai, tabbas na yarda mutum mugun ice besty", daidai nan lokacin komawa yayi, tashi suka yi suka bi sauran d'alibai suka koma class. A wajen suka k'ara zama bayan su gama fito.Kallon ta Zainab tayi bayan su zauna tace, "kiyi sauri ki fad'a min dan ki sa ni cikin fargaba kafin direba ya zo". Cike da tsantsar takaici bayan ta ja wani dogon numfashi ta ci gaba da cewa, "ina zama ya tashi daga inda yake zaune ya dawo ya zauna kusa da ni tare da zubo min mayun idanunsa, zabura nayi na tashi tsaye tare da ce mata sir me ye haka kuma.Lumshe idanu yayi ya bud'e kana yace min wai tun da ya gan ni ya kwad'aitu da ni, in amince masa komai nake so zai mallaka min, yana so na sosai a ransa, in dai har zan rink'a ba shi had'in kai, shi kuma yayi min alk'awarin duk abin da nake so kowacce irin buk'ata ce, shi dai fatansa na yarda da shi.Mutuwar tsaye kawai nayi zuciyata cike da tsantsar mamaki na k'asa ce masa komai, mik'ewa yayi ban ankara ba ya rungumo ni jikinsa, wata k'ara na saki gami da fizgewa a fusace na juyo nace masa daman haka halinsa yake, to ni Humaira na fi k'arfin abin da yake nufi da ni, sam bana cikin irin d'alibai da kake zato, dan haka kar k'ara gigin tab'a jikina", ina fad'in haka na juya na fice daga Office d'in raina ya kai k'ololuwar tashi, ina ji yana ta kirana amma nayi biris da shi nayi ficewata". Flddo ido Zainab tayi cike da tsantsar mamaki tace, "lallai d'an adam mai wuyan gane hali, sam a haka bazaka d'auka haka halinsa yake ba, ashe a fili yake Musa a zuciya kuwa Fir'auna, Allah dai ya shirya masu hali irin nasa ya ganar da su gaskiya, ya kuma kare ki daga mugun nufinsa". "Ameen summa Ameen". "Kin ga direban ma ya iso", Zainab ta fad'i haka daidai lokacin da direban yayi parking gabansu. "Maganar da kike zaki fad'a min sai gobe kenan". "Eh sai gobe na fad'a miki duk da na so na fad'a miki yanzu". "Ok Allah ya kai mu goben", tana fad'in haka suka tashi suka shiga motar, direba ya ja suka fice daga harabar makarantar. Zainab na komawa gida ta zayyanawa Mamy komai.Kwarai Mamy tayi murna da farin ciki dan ta san Humaira da k'yawawan halayenta. "Ba sai kin je ba an jima zan je na samu yaya mu tattauna akan maganar", Mamy ta fad'i haka cike da tsantsar farin ciki. "To Mamy ni kuma zan iya zuwa gidansu yanzu ?", ta tambaye ta tana mai neman izinin ta. "Eh zaki iya zuwa ki gaida min da mutanen gidan nasu". "To Mamy zasu ji insha Allah", tana fad'in haka ta tashi ta shige d'akinta dan shiryawa... *Pls kuyi manage da wannan, kwana biyu ina da uzurori ne, luv u all my fans 😘😍* https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ *🅱️RILLIANT WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *Inayiwa d'aukacin al'ummar Musulmai barka da Sallah, Allah ya maimaita mana ya nuna mana na bad'in bad'ad'a, aci nama sannu sannu fans dan tsaro ba tsoro ba 😂🤣🤣* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 65 - 66 Bata jima ba ta fito daman mayafi kawai ta shiga ta d'auka da handbag.Sallama tayiwa Mamy ta fita.Tana fita harabar gidan direba da ke zaune kusa da maigadi yayi saurin tashi da nufin ya kai ta, ta tare shi da cewa ya bari zata yi driving da kanta, ta isa inda motar ke fake ta shiga ta ja ta bar harabar gidan, shi kuma ya koma ya zauna kusa da maigadi suka ci gaba da hirar da suke. Daidai k'ofar gidan tayi parking ta fito ta k'wank'wasa k'ofar da ke rufe, ta d'an d'auki lokaci tana k'wank'wasa k'ofar ba tare da an zo an bud'e ba, jimawa can taji muryar Humaira na cewa waye ?, amsa tayi da cewa ni ce besty, tana jin haka tayi saurin bud'ewa. "Dan Allah besty kiyi hak'uri wanka nake yi, fitowata kenan kuma ba kowa a gidan kaya kawai na zura na zo na bud'e miki", Humaira tayi saurin fad'in haka lokacin da idanunta suka d'oru kan na Zainab. Murmushi Zainab tayi tace, "kar ki damu besty ba komai wallahi", ita ma murmushi tayi ta kama hannunta suka shiga cikin gidan, suka shiga d'akinsu ita da Latifa. Sai bayan sun zauna ta kalle ta sosai tace, "besty na dawo na fad'a miki maganar da nace zan fad'a miki ne, wato ba komai ba ne Yayana ne ya mato akanki, shine ya tuntub'e ni nace ya bari zanyi miki magana, yanzu ina san in ji ta bakinki, ke ma kin mato ne, ko da yake da alama ke ma kin mato dan na san yayana ba daga baya ba", ta fad'i haka cikin zolaya. Fiddo idanunta tayi tace, "tab!, waya fad'i miki haka ?". Girgiza kanta tayi tace, "a'a ba wanda ya fad'a min, amma ai labarin zuciya a tambayi fuska, ina lura da yanayinki lokacin da na ce ya mato akanki har da lumlumshe idanu saboda dad'in da ya mamaye zuciyarki" "Hmmm!, to gaskiya fuskar tawa bata ba ki ainihin labarin da ke cikin zuciyata ba". Maka mata hararaa tayi cikin wasa tace, "yarinya kar ki ce zaki ja mana aji fa, dan na san aji kawai kika ja mana amma tuni kika mato akanmu". Girgiza kanta ta shiga yi tana cewa, "ba aji nake ja muku ba". "To besty dan Allah yanzu mu aje wasa a gefe ki fad'a min gaskiyar abin da ke zuciyarki game da shi". Ajiyar zuciya ta ja tace, "ki ban d'an lokaci zanyi tunani akai Kallon ta tayi fuskarta na nuna rashin jin dad'i tace, "to amma dan Allah kar ki ja lokaci, dan a watan nan ake ce ayi komai", tana fad'in haka ta mik'e ta rataya jakarta tana cewa, "ni zan tafi insha Allah zai fad'a masa dan ni 'yar aike ce", juyawa tayi da nufin fita, da sauri Humaira ta kamo hannu rausayar da kanta tayi tace, "dan Allah kiyi hak'uri besty na san baki ji dad'in maganata ba, ba wai ina k'in Yayanmu bane, ina san dai nayi shawara ne tukun". Juyowa tayi ta harare ta cikin wasa tace, "kya ce haka mana saboda nace bros ya mato akanki ne zaki wani ja mana aji, har da cewa wai sai kinyi tunani akai, a zatona ko albarkacina kya amince masa". Murmushi mai sauti tayi tace, "besty badai mita ba, to kiyi hak'uri ki bar mitar haka insha Allah zuwa gobe zan sanar da ke, kin ji besty d'ina". Wata hararar ta k'ara maka mata tace, "au ni ce mai mita, yo ai gaskiya na fad'a dan na tabbatar ke ma kin riga da kin mato kan bros, amma ina koma zan sanar da shi da ba ki amince ba tun wuri ya nemi wata". A zabure ta kalle ta tace, "ni fa ban ce haka ba cewa nayi sai nayi tunani tukun". Zainab bata lokacin da fashe da dariya ba har da rik'e ciki, sai da tayi mai isar ta kana ta kalle ta tace, "hmmm!, su besty ana so ana kaiwa kasuwa", tana fad'in haka dukkansu suka sa dariya. "Ni zan tafi kuma insha Allah zai sanar da shi abin da kika ce", ta fad'i haka bayan sun tsagaita dariyar.Tare suka flta dan yi mata rakiya. "Kin ga har zan tafi mum bata dawo ba idan ta dawo ki gaida ta ki ce Mamy ma na gaida ta", Zainab ta fad'i haka da fitowarsu tsakar gidan. "Zata ji insha Allah", tana fad'in suka fice daga gidan. Ranta fari kal ta dawo daga rakiyar ta, wani irin farin ciki ya mamaye zuciyarta, wani irin dad'i da sanyi ke ratsa zuciyarta.Da shigarta d'aki ta fad'a kan gado tana lumshe ido.Tun ranar da suka had'u soyayyarsa ta sa ta a gaba take wahalar da zuciyarta, rok'on Allah ta shiga yi da ya sa shi ma ya kamu da san ta, dan yarda soyayyarsa ta mamaye zuciyarta farar d'aya, tabbas zata shiga damuwa idan ya kasance so maso wani take.Ba shakka kamar yarda Zainab ta fad'a aji kawai take san jan, dan so tana san sa.Wani irin dad'i ne ke ratsa ta godiya kawai take ga Allah, zuciyata cike da nishad'i cikin wani yanayi na jin dad'i... *https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ WRITERS ASSO🖊️* {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 67 - 68 Zainab na isa gida bayan tayi parking ta fito daga mota, wayarta da ke cikin handbag d'inta ta hau ringing.Ba ta tare da ta tsaya d'agawa ba ta nufi k'ofar falon gidan.Zama tayi kan two seater d'in da ke falon ta ciro wayar da ke faman ringing daga cikin handbag d'inta, ta dubi sunan wanda ya bayyana akan screen d'in wayar, murmushi tayi ganin wanda ke kiran ta kana ta d'aga wayar. "Ina kika shiga ne ina ta kiran ki baki d'aga ba ?", tana d'agawa aka tambaye ta daga can d'ayan b'angaren. "Afuwan bros ina parking kiranka ya shigo, shi ne na bari sai da na shiga falo" "Ok to yaya kin isar da sak'ona kuwa ?", ya k'ara tambayar ta. "Eh dawowata kenan daga gidansu dan ban samu damar sanar da ita a Makaranta ba ". "Yauwa shi yasa nake ji da ke da fatan dai na dace", ya fad'i haka zuciyarsa cike da fargabar abin da zai fito daga bakinta. "Ka bari idan ka zo zan sanar da kai yarda muka yi da ita", "Ga ni nan tafe yanzun nan", yana fad'in haka ya katse wayar bai jira abin da zata ce ba.Ita kuwa yana katse ta k'yalk'yale da dariya dan ya matuk'ar ba ta dariya jin yarda ya rud'e. "Ikon Allah me ya faru kike dariya ke kad'ai ?", Mamy da fitowarta kenan daga kitchen. "Bros ne ya ban dariya Mamy ", ta fad'i haka cikin dariya. "Ke kuwa dariyar me ya ba ki ?".Tsagaita dariyar tayi ta fad'a mata yarda suka yi da shi a waya ta k'are da cewa, "rud'ewar da yayi ne ya ban dariya ",tana fad'in haka ta k'ara sa dariya. Murmushi mai sauti Mamy ta saki tace, "yanzu rud'ewar da yayi ne kike yiwa dariya, to kamar a kunnensa sai na fad'a mas...". "Ba sai kin fad'a min ba Mamy na ji komai", Abdul da ke tsaye bakin k'ofar falon ya katse ta tun kafin ta kai ga kammala abin da tayi niyyar fad'a.Su duka juyowa suka yi suna kallon sa. Zainab ce tayi saurin cewa, "la!, bros ka ce har ka iso, lallai su bros an k...", bata kai ga k'arasawa ba tayi gum da bakinta dan wani irin harara da taga yake zabga mata. K'arasawa yayi cikin falon inda take zaune ya kama kunnenta yace, "na ga alama yanzu ki zamar da ni kamar sa'anki, to daga yau idan kika k'ara yi min dariya bulala zanyi miki", ya fad'a tare d'an murd'e kunnen nata. "Wayyo Mamy kin ga shi ko", ta fad'i haka tana cuno bakinta cike da shagwab'a. "A'a ni ba ruwa tsakaninku ne kin ga tashina ma zan je na dubo girkin da nake", Mamy ta fad'a tana dariya, tana dariya ta tashi ta shiga kitchen. Kallon sa tayi tana cuno bakinta tace, "to na fasa ma fad'a maka yarda muka yi da ita". Da sauri ya rik'o hannayenta yace, "dan Allah kiyi hak'uri duk cikin wasa ne fa, kin ji 'yar siririyar k'anwata", yana fad'in haka suka sa dariya. "Na k'i wayon", ta fad'a tana nok'e kafad'arta bayan sun tsagaita dariyar . "Please lil sis kiyi hak'uri ki fad'a min kin ji 'yar siririyar k'anwata", ya fad'i haka yana langwab'e kansa.Dariya ta sa ganin yarda ya langwab'e kai. Kwashe komai tayi ta fad'a masa bayan sun dakatar da dariyar ta k'are da cewa, "ka kwantar da hankalinka bros insha Allah ita ma tana san ka zata amince da Kai, dan na ga alama haka tarada ita". Saki d'an murmushin jin dad'i yayi yace, "Allah ya amshi addu'arki". "Ameen summa Ameen", Mamy wacce fitowarta daga kitchen kenan d'auke da tray d'in abinci ta furta haka.Da sauri Zainab ta tashi ta je ta karb'e tray d'in daga hannunta ta nufi dining. Kallon sa Mamy tayi bayan ta zauna tace masa kar ya damu zata je wajen su dad d'insa su tattauna akan maganar, za'a je a nemo masa izinin zuwa wajenta su gana su fahimci juna tukun, ya so daga baya sai ayi maganar aure.Tashi tayi tace zataje tayi wanka, tana gamawa zata je wajen nasu suyi maganar.Shi ma tashi yayi ya fice daga falon zuciyarsa cike da fatan samun dacewa, Zainab kuwa tana ajiye tray d'in kan dining ta shige d'akinta... https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE 🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 69 - 70 Dad d'insa na dawowa bayan yayi wanka ya huta ta zayyana masa komai ta k'are da cewa, "yanzu abin da ya saura shine gidansu za'a je a gabatar da musu da cewa, d'anmu ya ga 'yarsu yana so muna nema masa auranta, dan kar ya kasance akwai maganar wani akanta". Gyad'a kai yayi cike da gamsuwa yace, "tabbas haka ya kamata ayi, nayi farin ciki sosai dan kwarai nake son ganin Abdul ya aje iyal...", Sallamar da Mamy tayi ne ya sa ya katse maganar, a tare suka amsa mata. Bayan sun gaisa ta bayyana musu maganar da ta kawo ta.Wayarsa ya d'auka yayi kiran wansa wanda suke uba d'aya ya sanar da shi komai, cewa yayi ga shi zuwa gida yanzu.Bai wani jima ba ya iso, nan suka taru suka tattauna kan maganar, suka yanke shawarar gobe insha Allah zasu je gidan.Washe garin ranar kawu Sani wato wan dad da maigidan Mamy kuma aminin dad suka je gidan bisa jagorancin direban gidan Mamy. Daidai k'ofar gidan yayi parking suka fito.Yaro suka aika da yayi musu sallama da maigidan.Bai dad'e ba ya fito yace ga shi nan fitowa. Jim kad'an da fitowar yaron ya fito, basu hannu yayi suka yi musabaha.Bud'e musu d'akin da yake sauke bak'i yayi suka shiga.Fita yayi bayan sun zauna tare da cewa yana zuwa.Humaira ce ta shigo d'akin bayan tayi sallama sun amsa mata, d'auke da tray ta yafa babban mayafi kan atamfar da ke jikinta.K'anta na kasa cikin girmamawa ta gaida su, ajiye tray d'in tayi a gabansu ta tsiyaya musu ruwa cikin cups ta mik'awa kowannensu cike da nutsuwa.Tana mik'a musu ta tashi ta fice daga d'akin. "Da alama munyi sa'ar suruka", kawu Sani ya fad'i haka da fitarta cikin jin dad'i.Yana rufe baki Abba yayi sallama ya shigo d'aki. "Dan Allah kuyi hak'uri na bar ku kuna jira", Abba ya fad'i haka bayan ya zauna. "Ba komai kar ka damu", kawu Sani ya fad'i haka murmushi d'auke a fuskarsa. Gyara zama kawu Sani yayi ya sanar da shi abin da ke tafe da su tare da yi masa gamsashen bayanin kan zuri'arsu ya k'ara da cewa, "ba ma san a ja wani dogon lokaci, idan ba maganar wani akanta". Gyad'a kai yayi bayan ta gama sauraran bayaninsa cike da gamsuwa yace, "tabbas ba maganar kowa akanta, yana damar zuwa su ga juna, idan ta amince tana san sa shi kenan Allah dai ya tabbatar da alkairi", dukkansu suka amsa da Ameen Ameen. Kawu Sani ne ya fiddo kud'i daga aljihun rigarsa ya ajiye gaban Abba.K'arewa kud'in kallo yace, "a'a na gode sosai, kuyi hak'uri bazan karb'i kud'in nan ba". Alhaji Ahmad ne wato maigidan Mamy yayi saurin cewa, "haba dai idan kayi haka sai mu ga kamar ba mu samu karb'uwa ba ne ", badan ya so ba ya amince ya d'auki kud'in.Sallama suka yi cike da ganin dattakon juna suka tashi suka fice tare dan yi musu rakiya... https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE 🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *Afuwan da ji na shiru kwana biyu, luv u all my fans 😘😍* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 71 - 72 Yana dawowa daga rakiyar su yayi kiran ta ya zaunar da ita ya bayyana mata komai ya k'are da cewa, "ni dai na ba shi izinin zuwa wajenki ku gana da juna, dan kwarai na yaba da dattakon magabatansa", shiru yayi yana sauraran abin da zata ce. Kanta a sunkuye tace, "Abba ai ni ban da abin da zai ce, tun da ka amince ni ma na amince da ya zo d'in", tana rufe baki ummanta ta shigo falon ba tare da tayi sallama ba, wuce su tayi ko kallan inda suke bata yi ta shiga bedroom d'inta. Girgiza kansa Abba yayi cike da takaicin halin matar tasa, ace mace bata komai sai gantali, idan ta fita tun safe sai fad'uwar rana zata dawo, hakan na matuk'ar yi masa ciwo a zuciya, amma babu yarda zai yi, yana k'arfin halin yi mata magana zata hayyak'o masa, bai sa me yasa ba ya ke shakkar ta, baya iya maida mata magana ba. Murya a sanyaye cikin yanayin damuwa Humaira tace, "Abba dan Allah ka daina sanya damuwa a zuciyarka, wani ciwon zai iya kama ka, tabbas kowana bawa akwai ta inda Allah ke jarabta shi, ka fawwalawa Allah komai shi ne zai yi maka maganin komai". Naunauyan ajiyar zuciya ya sauke yace, "tabbas haka ne na yarda da cewa nawa jarabtar kenan, kar ki damu tuni na daina sa damuwa cikin zuciyata, a kullum addu'a nake Allah ya shirya ta ya ganar da ita gaskiya".Muryarta a raunane tace "Ameen Abba". Kud'in ya ciro daga aljihunsa ya nuna mata tare da cewa, "kin ga wannan kud'in su suka bada shi, na so maida musu amma suka k'i yarda, dan ba ni da tabbacin zaki amince da soyayyarsa, dan idan kika ce ba ki so bazan yi miki auran dole ba, yanzu shawarar da na yanke shi ne zan ajiye kud'in baza mu tab'a ko kwandala ba a ciki ba tukun,, yanzu ki tashi ki je ki ci gaba da girkin da kike yi kafin nayi kiran ki, Allah yayi miki albarka yayi ya kuma tabbatar da alkairi",Tashi tayi ta koma kitchen, shi kuma tashi yayi ya shiga bedroom d'in ummanta. Tarar da ita yayi b'ararraje kan gado, kiran sunanta yayi ba tare da ta amsa ba ta kalle shi fuskarta a tsuke tace, "kunne ne ke ji ai ina sauraran ka".Tabbas ransa ya kai k'ololuwar b'aci, amma bai san me yasa yake mugun shakkar yi mata magana ba.Juyawa yayi ya fice daga d'akin, zuciyarsa cike da tsantsar takaici.Tab'e baki tayi tace "can ta matse maka".(Hattara 'yan uwana mata miji ba abin wasa ko wulak'antawa ba ne, Aljannarmu na k'arkashinsu, girmama su tare da bin umarninsu wajibi ne muddin bai sab'awa addinin Islama ba, ku sani hakan ba wayewa ba ce, Allah ya kare mu daga sharrin shaid'an ya kuma sa mu fi k'arfin zuciyarmu, Ameen). Zubewa yayi kan gadon d'akinsa, yana jin wani irin k'ululun bak'in ciki a zuciyarsa, wai ace matarka sam bata ganin darajar ka.Tambayar sa kansa ya shiga yi, shin me ya sa yake shakkar ta ne, sam baya iya tsawatar mata ko da ya so hakan ?, me yasa ya nad'e hannu ya sa mata ido take abin da ta ga dama, yayi sake har ta b'ata masa tarbiyyar 'ya ? Wai ace mutum da 'yarsa bai isa yayi magana akanta ba, Humaira kad'ai yake da damar yiwa magana ban da Latifa, yana yi mata magana uwar zata hayyak'o masa, dan ita ce mai biyewa ra'ayinta, sam bata san laifinta laifinta Hawaye wasu na bin wasu a idanunsa, ji yake tamkar zuciyarsa zata fashe saboda takaici da bak'in ciki a duk lokacin da ya tuna irin muguwar rayuwar da ta d'ora yar tasu akai, kwana biyu kenan bai sa ta a ido ba, bata kwana a gida ba, amma ita ko a jikinta bata damu ba, in dai zata samu kud'i an gama magana.Lallai ya zama wajibi ya farga ya tashi tsaye ya jajirce ganin ya gyara zamantakewar gidansa.Rok'on Allah yayi da yayi masa jagora ya kuma ba shi ikon aiwatar haka... https://www.facebook.com/Zauren-Brilliant-Writers-Pans-111419110389493/ {Pen of freedom, home of magnificent and exceptional writers} *🧕WAYAYYAR MACE 🧕* *NA* *FATIMA USMAN* *BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM* Page 73 - 74 Kwance suke kan gado bayan sun gama masha'arsu ta k'asa bacci saboda tunanin da ta dilmiya.Mik'ewa zaune tayi ta zuba masa ido yana baccinsa cike da kwanciyar hankali.Tabbas a da bata iya had'a shi da kowana namiji a zuciyarta, saboda jarumtarsa, yayi mata ta kowana fanni saboda shi kad'ai ya san abin take so, ya san ta kanta ya iya sarrafa ta yarda take buk'ata.Abin da ke ba ta mamaki shi ne, yarda Abdul cikin rana d'aya cikin k'ank'anin lokaci ya kwance mata tunani, har ya fi shi sanin abin da ta fi so a tare da d'a namiji.Duk yarda take jin so da sha'awar sa a jikinta yau babu su, sai na Abdul da ya mamaye zuciyarta, kawai daurewa tayi ta biye masa, sam bata samu wata gamsuwa tare da shi ba.Lumshe idanunta tayi tana tunano irin yarda Abdul ya sarrafa ta, nan take ta ji jikinta ya sauya gaba d'aya, hankalinta yayi mugun tashi ta ji dama ace Abdul ne kwance kusa da ita ya kai gare ta ya biya mata buk'atarta.Komawa tayi ta kwanta ta juya masa baya ta ci gaba da tunanin Abdul, da tunaninsa bacci b'arawo yayi awon gaba da ita. Washe gari romancing d'in Hisham ne ya farkar da ita, ya matse ta a jikinsa sai yana mammatsa ko'ina da ya ga dama a jikinta.Ture shi ta shiga yi tana cewa ya bar ta ta huta haka shi baya gajiya ne.K'ara matse ta yayi a k'irjinsa da sauri ya kama lips d'inta ya shiga tsotsa.Bai bar ta ba sai da ya samu biyan buk'atarsa. Sa hannu yayi zai jawo ta tayi saurin gocewa.Dariya ya k'yalk'yale da shi yace, "Oh, yanzu kuma na zamo abin gudunki ko ? B'alla masa harara tayi tace, "ba dole ba ka bi ka galabaitar da ni, tun jiya daddare kake abu d'aya baka gajiya", tana gama fad'in haka ya k'ara kwashewa da dariya tare da sa hannu zai kamo ta, zillewa tayi da sauri ta duro daga kan gadon, ta shige band'aki tare da sa key. Yana dariya ya k'araso k'ofar band'akin yana cewa, "ko ki bud'e min muyi wanka tare bazan yi miki komai ba ko kuma kina fito in k'ara yi", ba dan ta so ba ta bud'e masa k'ofa. Tana bud'ewa ya jawo ta ya manna ta jikinsa ya kamo kunnenta ya shiga rad'a mata "haba de zumata me yasa kike guduna yau alhalin kin san ina matuk'ar buk'atar ki", yana fad'in haka bai bata damar magana ba ya had'a bakinsu ya shiga kissing d'inta cikin wani irin salo, yana mammatsa ko'ina a jikinta, nan take salon nasa ya kashe mata jikinta, badan ta so ba ta bada kai bori ya hau, ta biye masa suka shiga latsa juna.d'aukan ta yayi kamar wata baby ganin tsayuwar na shirin gagarar su ya nufi kwarmin da ke band'akin, ya dire ta ciki ya bi ta ya mitsitstsike.Murzar ta ya shiga yi san ransa.Ture shi Latifa ta shiga yi tana cewa, "kai dallah rabu da ni haka na gaji haba", ko sauraran ta bai yi ya shiga bada kaimi sai gurnani yake, sai da ya samu gamsuwa kana ya rabu da ita, da kansa yayi mata wanka yayiwa kansa dan shagwab'e masa tayi akan ya bata wahala, manne ta yayi a kugunsa suka fito daga band'akin.Bayan sun sa kayansu yayi musu order d'in breakfast, shi ya ciyar da ita tana wani shagwab'e masa, kana suka tashi suka fice daga d'akin hotel d'in ba wanda yayi tunanin yin Sallar asubar da basu tashi sun yi ba kan lokacinta...