****** WANI DARE Part 1****** Misalin 12:20Am. Nagama kintsawa Nayi shirin kwanciya daga ni sai Tiri kwata Wanda nasaba sawa Idan zan kwanta. Bayan na kwanta sai na fara tunani a cikin Zucuya ta Naje Gidan su budurwa ta ASMA'U Daga nanuna mata kosawa ta akan In turo gidan su ayi maganar Aurenmu shine tafara man Fada Har nafahimci bata sona kudi kawai take so Ina tunin nahakura da ita koko? Amsar danaka samu, Ihun da naji ne ya dawo dani daga gajeren tunanin danake akan Asma'u Tabbas na gaskata abinda kunnuwa na suka jiyo min, Ihun mace ne daga can waje. Nayi maza na sanya doguwar riga na dauki torch light mai hasken tsiya kamar fitilar masu gadi na fita. Mutum biyu na hanga acan gaba kadan cikin Daren suna kokarin kama wata matashiyar budurwa tana zizzille musu. Hasken fitilata ne ya sanya mutanen suka juya a guje suka kule a cikin duhu. Nayi maza na karasa wurin da yarinyar ke tsaye tana karkarwa kamar wacce ake ma gangi. ''Zo mu gudu'' nace cikin yanayin tsoro. Gyada kai tayi alamar a'a ba zata tafi ba, tun kafin ta ankara na fisgi hannunta cikin nace mu bar nan wurin tun kafin su dawo su same mu don abinda yasa suke gudu sun zata bani kadai bane. Na kashe fitilar dake hannuna duhu ya mamaye wurin muka ruga a guje ni da ita, muna zuwa kofar gida na nayi maza na bude muka shiga na mayar da kofar na rufe. Na shige gaba ta bi ni a baya, duk da na lura har yanzu tana cikin matsananciyar kaguwa da tsorata. Kai tsaye na shige cikin falo na kunna wutar lantarki haske ya wadata a dakin, inda anan ne na lura da raunin da suka ji mata a kafarta da hannunta. Nayi maza na dauko akwatin first aid nayi dressing din ciwon sannan na mike nace mata ki saki jikin ki, ban kawo ki nan don cutar dake ba sai don taimakon ki. Nan da kike gani gida na ne kuma ni kadai ne a ciki ba kowa, don bani da mata. Ban bari tayi magana ba nace mata ina zuwa! Na juya da sauri na shige daki na nashiga tunanin wani irin kaya zan bata ta sauya don gabadayan kayan dake jikinta a yage suke Don mutanen Da suka tare ta Suke kokarin mata fyade Sun yaga mata riga Na dauko mata wata rigata ta 'yan kwallo Nabata nace tasa Na dakko wando Na na Kot dina nabata nace tasa Ta Amsa cikin tsoro Alamun Haryan zu na jin tsoro na Bayan tasa naje cikin Firij na dakko mata Lemu da wani guntun bred Na mika mata ta Ansa Nace mata Idan kingama ki kwanta a Dakin dake Bayan ta sai Ta amsa da to, Naje na kwanta Ina jiran gobe tayi na Tambayeta Me takeyi acikin Daren Jiya.Bayan nashiga daki Nakasa rintsawa saboda wllh yarinyar taji kyau gadai Photanta kuna gani ku kallah kutabba tar da maganata yarinyar taji kyau Misalin 1:00am Natashi dan in tabbatar da yarinyar tayi bacci kuwa Ina tura kofa a hankali sainaga yarinyar ta mike Tayi wata uwar mika Nantake hankalina ya tashi zuciyata ta dunga buga zuciyata na rayaman da naje na aiwatar da abinda abinda zuciyata take so Ina kara kallonta Kirjinnan acike Kai yarinyar komi yaji dan komi akwai Wow narintse ido nafita ta Muka hada ido Sai tace mani don Allah inane bandakin gidannan Sai nayi mata nuni da hannuna cikin kasala nace mata gaya can Saita fice aguje daga inda nake Inajin sautin karar fitar fitsarinta Nayi wata doguwar ajiyar zuciya Natafi dakina Naje nakwanta Inajin karar kulle marfin kofarta Amma duk da haka zuciyata tana rayaman dane natun karata idan yaso bayan nabiya bukatata saina Koreta daga gidan Haka nadunga tunani har saida bacci ya Dauke ni Asuba nayi Na falka nayi Wanka nayi alwala natafi Masallacikin dake jikin gidana Bayan nayi sallar Saina fara tunanin yarinyar Har nasamu danyi Lazimi na lokacin da zanshigo gida gari ya soma wayewa Ina Shiga Nayi sallama shuru azatona tatashi ne shiyasa nayi sallama Ina tura dakin da take Sai naganta tayi wawan kwanciya Nayi ajiyar zuciya Bansan sanda nasume a tsaye ba Sai nayi tunanin In tasheta Ina waigawa gefen gadon sainaga Ashe wandon dana bata Cireshi tayi dazata kwanata Rigace kawai ajikinta Kai hankalina fa yayi mugun tashi Saina dan ta6eta habawa sainaji Kamar anyi man Shokin Najabaya da gudu Bugun kofar danayi ne yasa ta falka Saina fara Susa keya tare da soso gefen kunne na Banbari tayi magana ba Sai Nace mata dama naga baki tashi bane shiyasa Nazo Intashe ki Sai nafita Nakira waya a gidan mu akawo man Abinci Ina zaune a falon Saiga kanina Abubakar ya shigo falon tare da kula a hanninshi Sai yagaishe ni alla alla nake yafita kada yarinyar tafito yaganta yaje yace Ai nafara kawo 'yan mata Harya fita bata fito ba Ina lekawa naga tanasa wando Sai natambayeta Kinyi sallah kuwa? Tayi shuru Tabini da ido Ananne nafahimci cewa bamusulma bace Saina Ce kizo kici Abinci tabini da kallo Saina fita Tazo tana cin abinci danni sai wajen 10:00am nake breakfast dina Bayan tagama sai nazo nazauna kusa da ita nazauna Sai Nafara tambayarta Me sunanki Sai tace " Sunana Manasa Ni 'yar garin gombe ce Nashigo garinnan ne Don naga kawata Ina zuwa gidanta saita Nakirata a waya nace mata gani nazo gidanta amma gidan Da kwado Sai shine tace man nayi hakuri Ankwantar da Mom dintane a Kaduna Shine tatafi Mantawa tayine bata kirani a waya ba Saboda halin da mamatan take ciki, Shine nace mata kada ta damu Zanje gidan wata kawata ne In kwana acan da safe In koma gombe Inakan hanya bansamu dan aca6an dazai kaini gidan kawata ba Shine nahadu da Mutanen dakaga suna Mani kokarin yimin fyade Nagode da katai make ni Sai nace mata Ina kayan da kika zo dashi? Sai tace nasaki jakkata da wayata lokacin da nake gudu Sai nace mata Karki damu Kizo muje in siya maki kayan koda kala biyu ne Kinga gobe Da safe Sai nakaiki har garin gombe Sai tace to nagode Kai maye sunanka? Nace Sunana Baffa Batasan Nanemi data kara kwanane Don nima Nasamu Damar ai watar da Abinda keyawo cikin zuciyata Saboda yarinyar tana da komi namata Idan tazo gunka dole kayi ,,,,,,, Toya Abin zai kasance muhadu a Part 2, Anjima Ina fatan kunajin dadinLabarin????? Inadan kana jindadin Labarin to kayi Comment Danuna bukatarka don sonjin Cigaban Labarin. NOTE: kada kayi ma labarin nan mummunar fahimta akwai darasi a cikin sa . ***** CIKIN DARE Part 2 ****** Bayan mungama magana da Manasa Ta koma daki Ni kuma naje nayi wanka nayi Dress Kananun kayane Nasa Gashi rigar tahauni Idan kaganni da kayan ajikina kace Danni akayi kayan Saboda hakane Nake matukar Burge 'Yan mata Nafesa turare Ajikina mai Uban kanshi Naleka Dakin da # Manasa take Nace mata kizo mutafi Super market Saboda Musiya kayan kisamu kiyi wanka Sai ta kalleni Cikin Natsuwa Tare da kallo Kasan Kafafuwa na Harna juya natafi Amma bata daina Kallona ba don har lekowa tayi tabini da ido, Nafita naje wurin Mota Ina jiranta koda ta fito taganni Ajikin motar Kai gunin ban sha'awa ananne na fahimci cewa Na burge Manasa Sai Tatsaya Tace Man Kawo wayarka nayi maka photo Dannaga motar Tayi maka Kyau Suna motar Tawa { Anaconda } Kirar Honda Kudinta Million 3, Farace kirar HONDA Bayan tayi man photo Sai Nace mata Tashiga Muje Nagaida Mahaifana Daga can sai muwuce Sai tayi murmushinta mai Jan hankali Sai tace Mutafi Bayan munshiga Mota Muna cikin Tafiya Sai naga Tana kallo na ta Gilas Anan ne Nafahimci Nafara Burge manasa Muna cikin tafiya Sai Naga Tayi Hamma Tadan daga Hannuwan ta donyin Mika Ina Kallon Kirjinnaan Nata Harna saki Sikiyari Bansani ba Lokacin da Hankalina ya dawo jikina Motar tatun kari Wata majalisar Da mutane Suke shakatawa Nai maza nata6a Burki Sai Take ceman Garin kallona kasaki Sikiyari Sai tayi murmushi Ita kanta tasan Ina Sha'awar ta, Mukaje Nagaida Mahaifana Muka fito Amma Ita bata sahigaba saboda Bana so wanima yaganta acikin Dan Gina Muna Zuwa Super market Sai naga ASMA'U Ita da kawarta Sai nayi fuska nanuna kamar ban gansuba Mukaje Nasiya Mata Kaya kala Biyar masu Tsada Da takalma kala Ukku Bayan Munshigo gida Sai muka zauna falon nace Mata Taje Tayi wanka, Lokacin da tafito Bandaki Tasanya kayan dana Siya mata Tayi kwalliya gunun ban Sha'awa gashi kayan sun matse jikinta Sai kusa dani tazauna Saita Dau key din motata tace man Baffa muyi wasa Nabaka minti biyu Idan harka kasa Amsar key dinnan daga Hannuna to motar ta zama tawa Sai nace mata Abun tursasawa ne komi? Tace Eh dole kayi Idan baka yiba To lallai za'abarka abaya Domin wasan gadukkan alamu zai dadi Sai nace mata muje zuwa Muka fara kokuwa Duk sanda zan ta6a jikinta tsigar jikina tashi Take Haka mukaci gaba dayin Wasan Sainaga ta dau Key din tasakashi a Tsakanin Brest dinta Gashi lokacin data ibar man Ya kusa karewa Saura Secorn 30 Wasan ya kare Gashi kuma tasa Key din Acikin rigar Nononta Haka narintse Ido naburma hannuna aciki Ina saka hannuna Sai Namanta Key Zan dauka Sai naga jikinta yayi sanyi Naci Gaba da motsa hannuwa na Acikin Waini Ina laluban key Sai tace Man Har yanzu bakaga key dinba Nace Mata yanzu najishi Haka nazaro hannuwa na Duk Sun jike saboda Zufa Kunya ta Isheni Saita ceman Baffa kadawo mucigaba da wasan nace mata Sai Anjima yunwa nake ji bari Sai Anji Sai tayi murmushi tace Allah yakaimu sai take ceman Baffa yakamata yau Inyi mana girki Koh? Sai nace mata toyayi Naje Nasiyo Shinkafa Da sauransu Nabata Tashige Kicin Ni kuma nawuce daki Naje Na kwanta Ina tunanin wasan da mukai da ita Inayi Ina Dariya Karar waya tane ya katseni daga Tunanin da nake Inayin Picking Sai naji Mom dina tace Baffa Maganar da mukai Nazuwana Kaduna yau ne fa Nashirya tun dazu kai Nake jira Sai nace mata Mama kibari Sai jibi Shine tasha kunu Nabaka Minti 2 Idan baka zoba ni sai nazo Gidannaka Nace Mata a'a karki zo ganinan zuwa Ina fita nace ma manasa Kiyi hakuri Zanje Kaduna Amma yau zan dawo Zan kai Mamana ne Sai tace Bara nazo Mutafi tare Saina Fiddo Ido nace mata me Kina haukane a'a badai dai bane Sai Ince ma Ummata me? Tayi Shuru Idonta Yayi Jawur Sai NaCE mata Manasa kiyi hakuri Manasa Nafahimci wata gaskiya guda daya Hanyar datafi da cewa kabi Saboda Rabuwa da Matsalolinka Shine ka fuskanceta Saura minti 1 acikin lokacin da Ummata tabani Wai inba hakaba zatazo gidannan Bara natafi Sai nasa hannuna nashafi Kuncinta nace mata ta kula Nafita da Sauri Ina shiga mota Na debeta a 60 ina cikin tafiya Sai naga Motar kanina Abdulhafeez ta gitta kuma mom dina Ce a ciki kuma gidana zasu Nayi sauri nayi kwana Nasha gabansu Nace Mama Ina kuma zaki bayan nace maki ganinan zuwa Sai tace Wai maye a gidanka da bakakaso Nagani? Nace mata bakomai kedai shigo mutafi ,,,, Muhadu a Part 3 gobe kamar yadda muka ** CIKIN DARE Part 3 ****** Mamana tashiga motar mukatafi Muna kan hanya Ina tunanin Manasa Kai amma mamana ta kofsa man Muna cikin tafiya Mamana Sai Magana take amma bana jinta Data ga alamunfa Bata ita Nake ba Sai ta ta6oni kai dan Ubanka Bakaji Ina maka magana Baffa wai meke damunka ne? Nace mata Mama Nifa Lafiya ta Klau Sai tayi Tsaki Danni Jina Nayi Kamar mutuwa zanyi Jikina ya dau zafi Kai sai Sarawa yake Dandanan Wani Zazza6i mai karfi ya dauke Ni Mamana Tace Baffa yanzu muna wani gari ne? Nace Mata Mama Nifa bansan garin Da muke ba Taja Tsaki Tatsuke Fuska Muna cikin tafiya Kanwata Sameera Wadda 'Yar riko ce Agun Mahaifiyar mu Sameera tun tana karama Mamana ta dakko ta daga wani Kyauyen Katsina mai suna Dandume Sameera ta dade tana nuna man Soyayya Amma Gani Nake nawuce Da Class dinta Ina cikin tuki Sameera ta kirani Ina yin Picking Sai Naji tace Tsarki Ya tabba ta ga Ubangijin daya daidaita Sautin Muryarka Ma'abocin sanyi Nata6e baki Naja wani dogon Tsaki Mitswwwwwwwww Sai take cewa Yayana Komi zakamun wllh bazan daina sonka ba Zata kara magana Na katseta tare dayi mata Tsawa ke Dan uwarki Ina wasa dake ne? Tayi shuru Saina kashe wayar Mamana Fadi take kaida waye? Nabatarai nace mata Ni 'Yar wurin kice Sai tace Dan Ubanka yanzu Sameera Kake ma wannan wulakancin? Nayi shuru Bakaji nane? Sai na fiddo ido nace mama Ai Raina ni zatayi Idan nasakamar mata fuska Tai tsaki, Haka naci gaba da tafiya Kwatsam Sai gamu a Kaduna State Buda Bakina Nace Mama Badai Zaki Dade ba koh? Tace Idan zan Dade Mezai faru? Nace mata A'a babu Abinda zai faru Haka Isa gidan da mama Zata Tana sauka Cikin motar Nace Mama Don Allah karki dade Buda bakinta Sai cewa tayi Idan nade Zaka Bugeni ne wai? Nayi Shuru Haka na dunga Jiran Mamana Amma taki fitowa Na kira wayarta akashe, Awancan 6angaren Manasa Tunanina ya hanata sukuni Bata da waya ballan tana taji Muryata Wayyo Manasa Manasa Kanta Ciwo Yake saboda Tsabagin kuka da tayi Akaina Ni kam Ina Kaduna Bansan Halin da Manasa take ciki ba, Misalin karfe 6:30pm Mama Tafito Daga gidan data Shiga Naci kuka na gaji Idanuwana Jajir Tana zuwa tace man Baffa Na meyasa Naga Idanun ka Jawur? Nasha kunu ba komai Tayi Murmushi Muna shiga mota Nace mata Mama kisa Bel Tace meyasa Nace Idan bakisa ba 'yan sanda zasu kamamu Tai sauri tasa Nafara Binmu Ahankali Harmuka fita Cikin Kaduna Tunda Na fahimci mamana Bacci take Habawa Tuni nasaki Mutarnan Tuna Nina Manasa Naci gaba da Rushi Cikin 'yan mintoci Sai gamu a Zaria Naje Na kai mamarmu gida Ina Shiga Sai Naga Sameera taci kwalliya Kirjinnan nata acike Fuskarta Sai Shainin take Kai komi Najikinta Shainin Yake Nakaina Nasan Sameera Kyakykyawa Ce Amma Girman kaina ya Hana In Sakar mata fuska Tazo Tadur kusa tace Yaya na Ga Abincin Naja tsaki nace mata wayace kikawo Abincinnan? Jikinta narawa Tace Wllh mama tace Nakawo maka, Nace mata bar nangun Da sauri ta fita falon Bayan nagama Naje ma mama to zantafi gida Sai da safe Tace Allah ya huce gajiya Nafito Da sauri Tunanina Naje Gida Gun manasa nasha Life Ina fita Naga Sameera Jikin motata Idonta ya Cika da Kwalla Sai nace mata Yadai lafiya Banigu Natafi Sai ta durkusa agabana tana kuka Kamar ranta Zai fita jikinta Tace Dan Allah Yayana kafada man Laifin danayi maka Kake hukuntani da Wannan tsanar taka? Nace Tureta Tafadi Kasa Tana Ihu kankace haka nace aguje da motata Ina zuwa Gida Nace ma Talle mai gadi Kai wayazo nemana? Yace Ranka yadade Wllh ba Wanda yazo Sai nace mai Kaci abinc kuwa? Sai yace Eh Naci Bakuwarka Ce Takawo man Sai nayi Murmushi Nace mai tana Ciki? Yace Eh yalla6ai Sai nayi doguwar ajiyar Zuciya Nace mai Sai da safe Kafin yayi magana Nabar inda yace Ina Shiga ciki Natatar da Manasa Saman doguwar Kujerar dake Falon Gashi Dressing din da tayi Na barci Shi kanshi tayar da Hankali yake, Nazo da sauri nazauna Kusa Da Inda take Na Ta6ata Na Dora Hannuna Saman Kirjinta Hankali na yayi matukar tashi da naga tana yun kurin ture ni Nikuma Gurina naga na Ai watar da Abinda Nayi niyya Tature ni Taja tsaki Mitswwwww Sai take ceman Ni da nakosa kadawo Amma Yanzu jinake da baka dawo ba, Saidai nabita da ido Tatashi tashiga daki Nakasa natsuwa nabita dakin Ina zuwa Sai na kamata saida na aikata abinda nayi niyya Saidai kuka take. Nima na koma dakina ina tunanin ya akai na aikata haka. Muhadu A Part 4 anjima Suwaye Suke son jin karashen Labarin??? ** CIKIN DARE Part 4 ***** Nashige dakina na kulle Ina ta tunanin meyasa Wai na aikata Wannan Shirmen? Ammasar dana kasa samu Kenan Haka Na kwanta bacci Asuba nayi Natashi Nayi wanka Naje masallaci Koda nadawo Sai nayi tunanin naleka Dakin Manasa batare da Jin tsoron komiba Amma Tayaya Zan shiga? Sai kawai nabasar ni kaina ko kudi kabani bazan iya Shiga dakin Da Manasa Take ciki ba Saboda kunya Na wuce Dakina Naje nayi Lazimi Na roki ubangiji da yayafe man kuskuren dana aikata, Misalin karfe 7:30am Na fito daga dakina na tarar da Manasa Zaune akan Kujera Nazo nazauna kusa da Ita Ina bata Hakuri Sai tafashe da kuka tana fadin Baffa dama katai makeni Don kaima kabiya Bukatarka? Nayi shuru Baffa kayi min alkawarin Zaka Kaini garinmu yau don haka nashirya muje kakaini Sai nace mata kibari akawo abinci muci mana Sai taja tsaki Mitswww Wllh bazanci Abincin kaba Danni Yanzu natsane ka Da ina da kudin motar da zai kaini gombe da tuni natafi Sai Nace mata to kiyi hakuri tashi nakaiki Gombe Tatashi ta dakko kayanta Muna fita nace ma mai gadi Zanje gombe Amma yau zandawo kada ya fada ma kowa inda nake Yace to Muna cikin tafiyar mu ta zuwa gombe Sai na fara runani acikin zuciyata kai anya Manasa bata na so Naje garinsu tasa ai man kafirin dukaba Kodai zan sauke ta cikin dajinnan ne ASMA'U ne ya katseni daga tunanin dana ke Ina yin Picking bayan mun gaisa take ceman Baffa kayi hakuri da Laifin danayi maka Kaji ko? Nayi murmushi Nace mata Baby na karki damu Ina kan hanyar zuwa gombe Idan nadawo zan kiraki Manasa ko kallona batayi duk sanda Natuna da Abinda ya faru tsakanina da Manasa Sai dai injini INA dariyar Mugunta Gudune nayi natashin hankali Kwatsam Sai gamu a gombe Muna shiga gombe ana kiran sallar Azafar Manasa tasa ki jikinta taita man kwatance har mukaje kofar gidan su, Gaskiya ne Manasa mahaifinta babba ne Gidane mai kyau Babban gida Manasa nafito wa Yaran mahaifinta da kannanta sukai mata ca kannanta suka rungume ta Kowa yayi murna da dawowar Manasa Bayan Manasa tashiga gida Duk takwashe Labarin abinda ya faru da tai makon danayi mata Amma bata fada masu cewa Na Kwanta da ita ba Nakai awa daya a tsaye Sai naga kanuwar Manasa ta leko ta kalleni ta juya cikin gidan a guje Can saiga Manasa tafito tana murmushi Sai tazo gabana tatsaya tace man Naba Mahaifana labarin Duk abinda ya faru Amma bance masu Kasadu dani ba Saita kara cewa Baffa Iyayena basajin Hausa saidai English Baffa Kayi hakuri Zadai kuyi 6arnar kalamai Nace mata muje tayi man jagora har falon da Iyayenta suke Ina zuwa nazana muka fara turanci da iyayenta Sukai man godiyar Tai makon 'yarsu danayi Bayan naci abinci mukai sallama da iyayenta har kyautar kudi mahaifin ta yaso yayi min amma naki amsa Manasa Ce tarakoni har gun motata Nabata lambar wayana Nace mata Manasa Ina mai baki hakuri Ga lambata nan duk sanda kika daina fushi dani to kikirani Tayi Tsaki ta Amsa lambar ta juya ta shiga gida afusace Nashiga motata Natafi Miasalin Karfe 12:01am Nashigo garin zaria Naje gun mai Shayin Layinmu Na Sha Tie Naje na kwanta Duk wanda yasan dadin Manasa To bazai iya zabuwa da ita ba saidai kaddara Washe gari kuka Kullin cikin damuwa nake Sati 5Week kenan bamu hadu da Manasa ba Ko ta kita kirani awaya A'a ko daya Har takai da na fara mantawa da ita Ranar Alhamis Misalin karfe 6:00am ASAMA'U Ta kirani awaya Tace Baffa Mahaifina Yace man In Ce maka gobe yana son ganinka Sai nayi dariya harda tsalle Nace mata Goben nayi maki alkawari zanzo Naga Abban naki Taji dadi sosai Ina gama waya da ASAMA'U Dady na ya kirani Yace naje nasamesa a gida yana son magana dani, Nayi sauri Nashiga mota Naje gidan mahaifana don na Amsa kiranshi Bayan mungaisa dashi yake ceman My Son Abinda yasa nakira ka Ina sone na fada maka. cewa Zan hadaku Aure da Sameera Nazaro ido Na kalli Sameera Sai murmushi take Saboda kunya ma Daki ta Shige Kwatsam Sai naji wayata tana Ringing Ina dubawa don naga wake kirana Sai Naga Lambace amma ba suna Ina dauka Sai Naji Muryar Manasa Tana Kuka Ina cewa Salam Sai manasa take ceman Baffa kacuce ni Kaci Amana ta Jiya Mukaje Asibiti nida. kawata Batare da kowa yasani ba Doctor ya tabbatar man Ina da ciki Wata daya Natashi tsaye A furgice Nace mata ME? Tace man Ina dauke da juna Biyu kuma Nakane Don banta6a saduwa Da wani namiji ba In bakai ba, Sai ta yanke wayar Sai na zauna nace ma su Dady To bakomai Insha allahu zan Auri Sameearar Sukayi farin ciki Dady yace dawa kake waya A firgice haka? Nace mai wani Abokina ne aka kwantar da mahaifinshi Shine ya kirani Ya fada man Sai zufa nake Duk da cewa falon Akwai A.C amma Jikewa naji nakeyi Sai nayi sallama dasu nace masu Zanje gida Ina fita nashiga mota Na zage gilas Naciro wayata Na kira Manasa nace Mata Manasa Don Allah kifadi abinda zan turo maki dashi kije a zubar da Cikinnan Taja tsaki Mitswww ai baka isa ba Wllh Saina haife maka yaronka Takara da cewa kuma wllh Zan fada ma Abbana Kaine kai min ciki Kuma nasan Abbana zai iya kashe konawa ne don yaga Anwulakan taka Ta katse wayar na kira akashe Nayi nayi akashe Dakyar naja mota na tafi gidan Ina zuwa dakina Sai kuka Dandanan Fuskata ta kumbura Idanuwana Sunyi Jawur Wuni nayi kuka ban samu na iya cin wani Abuba Har gari ya waye Nayi wanka Nayi Addu'oi na Sannan nadan samu Saukin damuwar Sai na fara tunanin anya zan iya zuwa gidan Su ASAMA'U kuwa Sai natuna Alkawari nayi mata Nace zani Haka Sa Manyan kaya nadau Hulata Na murzata akeya Natafi Amma duk da haka Idan kaganni Sai kasan Ina cikin Damuwa Ina zuwa gidan su ASAMA'U Nazauna a falo aka kawoman Ruwa mai Sanyi Na dan jika Makogwaro na kujerar dana zauna Tana kallon kujerar da Iyayenta suke zaune Bayan mungaisa Sai Babanta yake cewa Asama'u zauna kusa da shi tazauna kusa dani Babanta yake cewa Kai amma kunyi Kyau Sai yace man Baffa Shin zaka kasance maisa Asama'u farin ciki harkarshen Rauearta? Sai nayi Shuru Sai Ce kanaji Ina maka magana? Nakarayin Shuru Daga karshe Ita nayi Saboda damuwar Dana tsinci kaina da ita Shine matsalata Manasa Bayan nafito daga gidan su Asama'u Ina tafiya ina waige kamar Wanda yayi Sata yake tsoran kada akamashi Ina waigawa naga Asama'u ta gurugo aguje tazo gaban Tana Fadin Haba Baffa Mahaifina fa Ya tambaye Kane Shin zaka kasanse mai Sani Farin ciki har abada Shine katashi kafito to yanzu Me kake so naje Nace masu? Cikin fushi tare da daga mata Murya nace mata OHO Tarikeni Tace man Me Kace? Nace mata BANSANI BA Nace mata BANSAN HAR SAU NAWA ZAN MAKI KARYA WAI DAN INSAKI FARIN CIKI, Nace mata KINA CEWA NA KALLI CIKIN IDANUNKI SHIN ZAKIGA SO KODA KARAMI NE? Tayi shuru. Nakara Ce mata GASHI KIKAMA HANNUNA KIRIKE KINJI WANI ABU ANAN? Tayi Shuru, Nakara Ce mata ZANJE NADUNGA FADIN INA SONKI DAGANAN HAR RANA TAFADI AMMA MEYAKE CIKIN ZUCIYATA? Tayi Shuru. Nakara Ce mata SO KIKE NAJE NAI TAYIN KARYAR WAI INA SONKI? BAZAN IYA BA, Tayi Shuru. Nace mata Asama'u KO DA NACE INA SONKI TO KADA KIYARDA DANI, Nakara Ce mata, ASAMA'U SO BANA ZUCIYA KADAI BANE SO NA KWAKWALE NE NI INYI TUNANI DA BAN KEMA KIYI TUNANI DA BAN NI INA SON NARINKA AIKINA NA OFFICE KE KAU BAKYA SO KE SO KIKE NABAR AIKIN OFFICE NAJE NADUNGA KULA DA COPANING BABANMU? Na kara Ce mata KI MANTA DA KALMAR SO KIYI SO NA GASKIYA, KINJI? Tayi Shuru Buda bakinta Sai tace man cikin Katuwar murya Tace TO KABARNI MANA, Nace mata TO KITAFI MANA GO JEKI, Shine ta ruga aguje tana Kuka Sai naji Dadi Danace mata ta tatafi Ananne nayarda cewa Kalmar I LOVE U karya Ce, Nakoma gida Awancan 6angaran kuma Yayan Manasa Yahau ta da duka wai saita fada mai Wanda yayi mata Ciki Idan ba hakaba zai dunga bugunta har ta fadi Da taji Wuya Sai Tace Baffa ne Yayanta yace waye Baffa,? Tace mai Wanda yatai makeni Sai yace mata zaki iya kaini gidan nasu a zaria race EH Washe gari ya dau 'Yan daba za azo zaria ai man Rashin mutinci Mota biyu sukayi Don zuwa guna,,,,,,,, Muhadu a Part 5 gobe Ina fatan kuna tare da ni? ****** CIKIN DARE Part 5 ****** Yayan Manasa Mota biyu sukai Don azo guna a dau mataki Harda manasa acikin motar Manasa ta kira wayoyi na duka akashe Sai ta turo man da Text koda na bude wayar tawa Nagani Sai Nagudu kafin su iso zaria Ga Abunda ta rubuta a Text din kamar haka, { Sallam Baffa Yayana ya debo kauraye har mota biyu Don Allah kagudu Kafin muzo Baffa bana so sutarar dakai don komi zai iya faruwa dakai Don ba Imani gare suba Baffa na kiraka awaya duka akashe shiyasa na turo maka Text Bye bye } Abin da ta rubuta A Text din kenan Ni kuma ina gida kwance a falo ga Nefa sun kawo Amma duk kasala nakasa tashi nasa Chajin wayoyin nawa Misalin 3:19pm suka shigo garin Zaria Manasa ta kawo su gidana Tunda sukazo Sai suka ki dakko gororin nasu Dan kada ma Mai gadi ya gani yazo ya fada man Ko Manasa basu Bari ta Fito daga cikin motar ba don kada Mai gadi ya ganta Idan yazo fada man ya Ce man ai Harda manasa sukazo Wai dan kada natsere Suna zuwa su Kace Ma Mai gadi Ina Baffa? Me gadi yace Yana ciki bara na kira maku shi Mai gadi na zuwa yace man Ranka ya dade Wasu mutane suna son ganinka Nace mai yace masu su shigo Yana zuwa yace masu Baffa yace kushiga Tunda sukaji haka Sai ko wanne ya dakko gororinshi Suna Shigowa mai gadi yayi maza da suri zaizo ya fada man ya gansu da gorori Zai ruga kenan Cikin kaurayen wani Ya shinfidar da Mai gadi har suka fasa mashi kai Suna shiga Nagansu tare da manasa Nace mata? Manasa su waye wadannan Buda bakin yayan Manasa Sai Ce mata Shine Baffan? Kankace haka wani yayi man gora a baya Sai saida na zauna Suka Bini da duka Gora ta ko ina jinta nake Wani da yayai man wata Gora saida Zawo ya kucce man Sukai man Ti6is Jikina duk ya farfashe saboda duka duka ta ko ina naji shi Ina kwance warwas Jikina duk ya farfashe saboda Ko tashi ban iyayayi Sannan yayan nata yace man Baffa Sai munkai kara don haka ka Saurari sammaci Sai suka fita, Bayan sun fita Nayi yun kurin tashi Naga bazan iya Jikina ko ina ciwo ne Fuska tace kawai ba Afashe ba Nine ban tashiba Sai Bayan magariba dakyar na iya tashi Nashiga bandaki Natu6e kayan dake Jikina Har wandon Dana 6ata da zawo wajen cire wandon har Sai da nayi kuka Bayan nafito daga dakin Nasa doguwar jallabiya baka saboda koda jini zai _6atata ba kasafai za'a iya ganewa ba Na dau key din motata Nafita daniyyar zuwa asibiti ina zuwa natarar da mai gadi kanshi afashe Dakyar na iya tambayar sa Meyasame ka? Sai yabani labarin yadda akai Sannan Nace mai Shigo mota muje asibiti bayan ya shigo mota Sai ya tambaye ni Ranka yadade Ina fatan dai basuyi maka komiba? Sai nayi wani gajeren Murmushi tare da yake na Ce mashi Eh Ba Abinda sukai man Muna isa asibiti Naga Ga likita Nace mai doctor kai mai bandejin gunnan Bayan angyara ma mai gadi raunin da sukai mai Sannan naciro kudi nabashi Nace Yaje gida ganinan zuwa tare da fadin zan biya gidan su Dady na ne Bayan me gadi yatafi Mukashiga ni Wani daki nida Likita Natu6e mai duka kayan jikina dagani Sai wani karamin wando Likita ya ga raunikan dake jikina da sauri yace Ya hujjaj mai yasameka haka? cikin fushi Nace mai Zaka ci gaba da aiki koko dale Sai nabaka amsar tambayar ka Cikin sauri ya tu6o kayan aiki Duk inda naji ciwo saida akarufe shi sannan ya rubuta man magani Natashi natafi bayan nasallame shi Ina shiga mota Banyi burki ba Sai kofar gidan iyaye na Ina shiga natarar sameera A Falo suna wasa ita da 'yan kannai na Anwar da Adnan Ina yin sallama sameera ta tashi ta duka tagaishe ni Sai nake Ce mata Ina su dady da mom da sauran su Buda bakin ta Sai take ceman Yaya sun tafi Kaduna bukin kanin mama da za ai gobe Ai sun kira wayoyinka duka akashe amma da tare zaku tafi, Buda bakina Nace mata Je kikawo man Ruwa nayi alwala Bayan na idar da sallah Ina fitowa falo natarar da Sameera Cikin Watashiga mai dauke da Jan hankali dan danan naji ina bukar na sadu da sameera ga jikinta ta ko ina sheki ya ke Buda baki na Nace mata Sameera Jeki can dakin Ki dakko man carbi Tanashiga nabita Na kulle kofa.Bayan na kulle dakin Sai na dunga tunani wai tayaya zan 6ullo ma Sameera gashi hankalina ya kai mukura a tashi Gurina kaawai naga Na Roller Sameera Kai gara na hakuri Jikina fa a farfashe yake Tayaya zan kusanceta Abinda ke yawo cikin zuciya ta kenan Sai nayanke shawarar zan hakura Sai da namatsa gab da Sameera Sannan Nace mata Ke Dan ubanki Meyasa kika je kina Ce ma 'yan makarantar Su Dady zasu hadamu aure dake? Jikinta na rawa tace Yaya Wllh kawata Fadeela na fada mawa kawai don Allah kayi hakuri wllh bazan kara ba Sai naga Sameera Hankalinta yayi matukar tashi sosai Sai zufa take Dakin akwai A.C Amma jikewa take yi da zufa Cikin Zafin rai Na Sheketa da mari TAS Na haureta Nanemi Blet Bangani ba Sai nasamu wata wayar wuta Naci gaba da Dukanta Na farfasa mata baya Taje ta zauna falo tana kuka...... Mu hadu anjima da karfe 8pm domin jin cigaban labarin ** CIKIN DARE Part 6 ***** Sai nasamu wata wayar wuta Naci gaba da Dukanta Na farfasa mata baya Taje ta zauna falo tana kuka Dan danan fuskarta ta kumbura Idonta jawur Ni kuma nazuna ina tunani Don gaskiya banji dadin abinda Sameera tayi man ba Nazuwa taje tace ma kawayenta Aure za'ayi mana Dalilin dayasa na daketa kenan, Misalin 12:07am Nafito falo Na Sameera kwance a falo Natashe ta tana tashi a furgice tace man Yaya don Allah kayi hakuri Sai nace mata yimin Shiru Tashi ki dakko Kannan ki Muje Gidana a can zaku kwana can zakuci gaba da zama har Sai Su Dady sun dawo Cikin sauri ta mike tace To a tsorace taje ta ta so yaran Nakashe wutar gidan na kulle gidan da kwado bayan sun dakko kayan da zasu Rinka sawa Bayan munshiga mota Adnan ya ke ceman Yaya Meyasa kaduka Aunty Sameera? Buda bakin Sameera sai tace na Adnan Ai laifi nayi mai Shiyasa ya hukuntani daidai da Laifin danayi masa, Anan ne Na Lura da wata mota abayan mu suna Bina Aguje sukasha gaban mu Nagansu da Adduna Bala'i Dan danan na murza sikiyarin motata Naci gaba da gudu Gudu nayi natashin hankali harwa yau Bina suke Tagaban gidana nazo nawuce a 80 Hankalin kannai na duk yatashi Sai nace ma Sameera ke Ina wayarki? Cikin sauri tace gata nan Sai nabata Lambar me gadin gidana Nace mata ta kira man shi Bayan ta kira man me gadin Sai Nace mai Kai sauri ka bude get din gida na kuma ka kasance a bakin get din ina shiga ka kulle saboda wasu mutane ne suke bina Abinda na fada mai kenan Ya amsa cikin sauri to ranka yadade Abinda ya Ce man kenan Ni kuma Sai nazagayo ta bayan gidana amma duk da haka suna biye dani abaya Ina shigowa layin mu Nasaita motata na dauke ta a 80 Sai cikin gidan Mai makon inga mai gadi ya kulle get din amma wai sainaga bashi Ina wai gawa Sai naga Kaurayen sun shigo da motarsu cikin gidana A lokacin muntsaye da Sameera da kuma Adnan Da Anwar Ni da Sameera ne kawai manya Sai karkarwa nake Nida Sameera Kaurayen duk suka fito da Adduna da kuma gorori Sai na dunga tunanin Gashi ban warke ba Amma kuma zan kara shan wasu gororin Sai na zaro ido Lokacin da naji Ogan kaurayen yana cewa Ko da kabamu wannan yarinyar muje da Ita mubiya bukatar mu na kwana biyu Sannan mudawo maka da ita Ku kuma kasha gorori da Sara da adda Sai Nace masu Kuyi man koma maye Idan har zaku barsu Lafiya batare da wani Abu yasame su ba, Buda bakin ogan yace bafa wani Abu zamuyi mata ba Kawai zamuje da itane Ko wannanen mu Sai ya kwanta da ita har natsawon kwana biyu Sai ya kara fadin yau Lahadi ranar talata kazo Bayan gidan sarkin maska da garin funtua Misalin 11:03am daidai kusa da wani shago ka dauke ta Kaji Acikinsu wani ya fizgeta Nayi yun kurin taresu Saboda bana so wani Abu ya sameta Sai kawai naji gora Wadda tabi San sanin kundin farancin kwakwal wata Sai gani a kasa kwance Haka su kaci gaba da dukana har saida nayi Laushi na daku nayi Laushi kamar dan kalin turawa Sameera na kuka tana fadin Yaya Karka bari su tafi dani Ni kam kadan kadan nake jinta Bibbiyu bibbiyu haka nake ganin su Ban iya tashima ballan tana nacece Sameera Haka suka wuce da ita Cikin Daren Anwar da Adnan yarana Sai kuka suke gunun ban tausayi ,,,,,, Bayan sun wuce da Sameera Dishidishi nake kallonsu har suka kule Sai nayi ma kannaina nuni da hannu akan suwuce cikin gida su kwanta Suna kuka suka wuce can Sai ga mai gadi ya fito Jikin shi na rawa ya dauke ni yay cikin gida dani Duk jikina babau karfi haka nayi kukan harna gaji Kwatsam Sai naji Waya a gefena tana Ringing tone Amma na kasa dagawa. Misalin 2:05am Sannan na danji karfi karfi a jikina Ina tashi Naje nayi wanka na dan wanke Inda Naji rauni Sannan na danji Dadi Dana zauna tunanin dana farayi shine Wani hali Sameera take ciki shin me zasuyi mata wa kuma ya turosu Harsu tafi da ita ? Tunanin dana dunga yi kenan Hankalina yayi matukar tashi Bansan Sanda son sameera ya kamani ba Gari na wayewa na Nahada ma kannai na Tie Nabasu suka sha Sannan nashirya su Nasaka su A mota naje na kaisu makaranta Bayan nadawo Sai naji kira awaya Ina dauka Sai Naji Muryar Wani mutin Bayan mun gaisa Sai yake ceman Kai ne Baffa Na amsa da Eh Sai yake ceman Kazo bayan Gidan Sarkin zazzau ka dauki Kanwar ka Da sauri na amsa mai da to Ganinan Zuwa Natashi da karfi karfina Na dau mota aguje Ina Cikin tafiya Daddy ya kirani Bayan mungaisa Sai yake ceman My son na kira Sameera Wayarta akashe Ya kamata kaje ka dakko su suci gaba da kwana agidan ka kafin Mudawo Yanzu ma Abuja zamu wuce da mamanka nace mai Ai suna gidana Yayai farin ciki sosai Aguje Na tafo Ina zuwa naga Sameera kwance a Saman wani Teble mutane sun kewaye ta ana kallon ta Saboda Ganin mahaukaciya suke mata Ina isa gun Ta buda baki cikin tausayi Tace Yaya Nayi maza na dauketa Nayi cikin mota da ita Sai a sibiti Jikinta yayi lakaf duk babu karfi Dan danan Likita ya Ci gaba da Dubuta Sai yace man Rashin kuzari ne amma bara narubuta maka magunguna Kasiya kabata tasha In sha allahu Komi zai normal Bayan munfito da Sameera muna tafiya Ko magana ta kasaman Mukaje nasiya mata magani Mukaje gida Nasamu Indomie nadafa mata taci ta koshi Tatashi taje tayi wanka sannan Ta kwanta Ina shirin naje na tambayeta Me ya faru Da suka tafi da ita Ina sahiga dakin datake Natar tana bacci Sai naji tausayinta ya kamani Sosai misalin 12:31pm Naje na dakko Anwar da Adnan Daga makaranta Muna Dawowa mai gadi yay taman Sannu da zuwa Amma Kokallon sa banyi ba Shikanshi yasan nacanza tundaga lokacin Dana Nasha dukannan ta sanadinsa Ban kara kulashiba Ina shiga cikin Falo Naga Sameera Nata zurga zurga Nace mata Me kikeyi Tace man Yayana Abinci nake dafa mana Kuzauna ya kusa dafuwa Nasan kunajin yunwa Nidai binta nayi da ido Kai nikaina nasan tana dakyau kuma nasan idan na aureta zan huta Rayuwa zansha Awancan 6an garan Yayan Manasa ya takurata da duka wani bugun dayai mata tafadi Sai da jini ya 6alle mata sukakaita a sibiti Likita bayan ya dubata Sai yace masu takura da tsangwama da ake mata dayanan cikin dake jikinta ya zube Duk Sai suka rinka farin ciki A zuciyar su amma basu yadda angane ba Ni kuma ina gida Ina jiran Sameera tagama girki Tabani labarin abunda ya faru bayan tafiyar da sukai da ita Kwatsam Sai Aka kirani awaya INA dubawa naga wake kirana Sai naga Manasa da bazan dauka ba sabida gudun tashin hankali Can saina dauka Sai Manasa take ceman Baffa naso na haifar maka danka ne Amma hakan yaci tira Cikin dake cikina ya zube Sakamako Ta kura man da Yayana yake yi AllhamdulillahiAbunda Nace kenan Farin ciki yayawaita a fuskata natashi Sai murna nadunga tsalle tsalle Sanna Sai Ta kara Kirana cikin Sanyin Murya tace Man Baffa Ina Son Muyi wata Muhimmiyar magana Dakai Sai Nace Mata Ina jinki.......... MU HADU DA SAFE DAN JIN CIGABA. ** CIKIN DARE Part 6 ***** Sai nasamu wata wayar wuta Naci gaba da Dukanta Na farfasa mata baya Taje ta zauna falo tana kuka Dan danan fuskarta ta kumbura Idonta jawur Ni kuma nazuna ina tunani Don gaskiya banji dadin abinda Sameera tayi man ba Nazuwa taje tace ma kawayenta Aure za'ayi mana Dalilin dayasa na daketa kenan, Misalin 12:07am Nafito falo Na Sameera kwance a falo Natashe ta tana tashi a furgice tace man Yaya don Allah kayi hakuri Sai nace mata yimin Shiru Tashi ki dakko Kannan ki Muje Gidana a can zaku kwana can zakuci gaba da zama har Sai Su Dady sun dawo Cikin sauri ta mike tace To a tsorace taje ta ta so yaran Nakashe wutar gidan na kulle gidan da kwado bayan sun dakko kayan da zasu Rinka sawa Bayan munshiga mota Adnan ya ke ceman Yaya Meyasa kaduka Aunty Sameera? Buda bakin Sameera sai tace na Adnan Ai laifi nayi mai Shiyasa ya hukuntani daidai da Laifin danayi masa, Anan ne Na Lura da wata mota abayan mu suna Bina Aguje sukasha gaban mu Nagansu da Adduna Bala'i Dan danan na murza sikiyarin motata Naci gaba da gudu Gudu nayi natashin hankali harwa yau Bina suke Tagaban gidana nazo nawuce a 80 Hankalin kannai na duk yatashi Sai nace ma Sameera ke Ina wayarki? Cikin sauri tace gata nan Sai nabata Lambar me gadin gidana Nace mata ta kira man shi Bayan ta kira man me gadin Sai Nace mai Kai sauri ka bude get din gida na kuma ka kasance a bakin get din ina shiga ka kulle saboda wasu mutane ne suke bina Abinda na fada mai kenan Ya amsa cikin sauri to ranka yadade Abinda ya Ce man kenan Ni kuma Sai nazagayo ta bayan gidana amma duk da haka suna biye dani abaya Ina shigowa layin mu Nasaita motata na dauke ta a 80 Sai cikin gidan Mai makon inga mai gadi ya kulle get din amma wai sainaga bashi Ina wai gawa Sai naga Kaurayen sun shigo da motarsu cikin gidana A lokacin muntsaye da Sameera da kuma Adnan Da Anwar Ni da Sameera ne kawai manya Sai karkarwa nake Nida Sameera Kaurayen duk suka fito da Adduna da kuma gorori Sai na dunga tunanin Gashi ban warke ba Amma kuma zan kara shan wasu gororin Sai na zaro ido Lokacin da naji Ogan kaurayen yana cewa Ko da kabamu wannan yarinyar muje da Ita mubiya bukatar mu na kwana biyu Sannan mudawo maka da ita Ku kuma kasha gorori da Sara da adda Sai Nace masu Kuyi man koma maye Idan har zaku barsu Lafiya batare da wani Abu yasame su ba, Buda bakin ogan yace bafa wani Abu zamuyi mata ba Kawai zamuje da itane Ko wannanen mu Sai ya kwanta da ita har natsawon kwana biyu Sai ya kara fadin yau Lahadi ranar talata kazo Bayan gidan sarkin maska da garin funtua Misalin 11:03am daidai kusa da wani shago ka dauke ta Kaji Acikinsu wani ya fizgeta Nayi yun kurin taresu Saboda bana so wani Abu ya sameta Sai kawai naji gora Wadda tabi San sanin kundin farancin kwakwal wata Sai gani a kasa kwance Haka su kaci gaba da dukana har saida nayi Laushi na daku nayi Laushi kamar dan kalin turawa Sameera na kuka tana fadin Yaya Karka bari su tafi dani Ni kam kadan kadan nake jinta Bibbiyu bibbiyu haka nake ganin su Ban iya tashima ballan tana nacece Sameera Haka suka wuce da ita Cikin Daren Anwar da Adnan yarana Sai kuka suke gunun ban tausayi ,,,,,, Bayan sun wuce da Sameera Dishidishi nake kallonsu har suka kule Sai nayi ma kannaina nuni da hannu akan suwuce cikin gida su kwanta Suna kuka suka wuce can Sai ga mai gadi ya fito Jikin shi na rawa ya dauke ni yay cikin gida dani Duk jikina babau karfi haka nayi kukan harna gaji Kwatsam Sai naji Waya a gefena tana Ringing tone Amma na kasa dagawa. Misalin 2:05am Sannan na danji karfi karfi a jikina Ina tashi Naje nayi wanka na dan wanke Inda Naji rauni Sannan na danji Dadi Dana zauna tunanin dana farayi shine Wani hali Sameera take ciki shin me zasuyi mata wa kuma ya turosu Harsu tafi da ita ? Tunanin dana dunga yi kenan Hankalina yayi matukar tashi Bansan Sanda son sameera ya kamani ba Gari na wayewa na Nahada ma kannai na Tie Nabasu suka sha Sannan nashirya su Nasaka su A mota naje na kaisu makaranta Bayan nadawo Sai naji kira awaya Ina dauka Sai Naji Muryar Wani mutin Bayan mun gaisa Sai yake ceman Kai ne Baffa Na amsa da Eh Sai yake ceman Kazo bayan Gidan Sarkin zazzau ka dauki Kanwar ka Da sauri na amsa mai da to Ganinan Zuwa Natashi da karfi karfina Na dau mota aguje Ina Cikin tafiya Daddy ya kirani Bayan mungaisa Sai yake ceman My son na kira Sameera Wayarta akashe Ya kamata kaje ka dakko su suci gaba da kwana agidan ka kafin Mudawo Yanzu ma Abuja zamu wuce da mamanka nace mai Ai suna gidana Yayai farin ciki sosai Aguje Na tafo Ina zuwa naga Sameera kwance a Saman wani Teble mutane sun kewaye ta ana kallon ta Saboda Ganin mahaukaciya suke mata Ina isa gun Ta buda baki cikin tausayi Tace Yaya Nayi maza na dauketa Nayi cikin mota da ita Sai a sibiti Jikinta yayi lakaf duk babu karfi Dan danan Likita ya Ci gaba da Dubuta Sai yace man Rashin kuzari ne amma bara narubuta maka magunguna Kasiya kabata tasha In sha allahu Komi zai normal Bayan munfito da Sameera muna tafiya Ko magana ta kasaman Mukaje nasiya mata magani Mukaje gida Nasamu Indomie nadafa mata taci ta koshi Tatashi taje tayi wanka sannan Ta kwanta Ina shirin naje na tambayeta Me ya faru Da suka tafi da ita Ina sahiga dakin datake Natar tana bacci Sai naji tausayinta ya kamani Sosai misalin 12:31pm Naje na dakko Anwar da Adnan Daga makaranta Muna Dawowa mai gadi yay taman Sannu da zuwa Amma Kokallon sa banyi ba Shikanshi yasan nacanza tundaga lokacin Dana Nasha dukannan ta sanadinsa Ban kara kulashiba Ina shiga cikin Falo Naga Sameera Nata zurga zurga Nace mata Me kikeyi Tace man Yayana Abinci nake dafa mana Kuzauna ya kusa dafuwa Nasan kunajin yunwa Nidai binta nayi da ido Kai nikaina nasan tana dakyau kuma nasan idan na aureta zan huta Rayuwa zansha Awancan 6an garan Yayan Manasa ya takurata da duka wani bugun dayai mata tafadi Sai da jini ya 6alle mata sukakaita a sibiti Likita bayan ya dubata Sai yace masu takura da tsangwama da ake mata dayanan cikin dake jikinta ya zube Duk Sai suka rinka farin ciki A zuciyar su amma basu yadda angane ba Ni kuma ina gida Ina jiran Sameera tagama girki Tabani labarin abunda ya faru bayan tafiyar da sukai da ita Kwatsam Sai Aka kirani awaya INA dubawa naga wake kirana Sai naga Manasa da bazan dauka ba sabida gudun tashin hankali Can saina dauka Sai Manasa take ceman Baffa naso na haifar maka danka ne Amma hakan yaci tira Cikin dake cikina ya zube Sakamako Ta kura man da Yayana yake yi AllhamdulillahiAbunda Nace kenan Farin ciki yayawaita a fuskata natashi Sai murna nadunga tsalle tsalle Sanna Sai Ta kara Kirana cikin Sanyin Murya tace Man Baffa Ina Son Muyi wata Muhimmiyar magana Dakai Sai Nace Mata Ina jinki.......... MU HADU DA SAFE DAN JIN CIGABA. CIKIN DARE Part 7 ****** Sai manasa ta Ce man Baffa wllh Nakamu da sonka Sai Nace mata ME? Sai tace nan Baffa Ina sonka Kayarda dani Na buga wani dogon tsaki Mitswwwwwwwww Sai Nace mata Kinyi hauka ne? Sai tace man Tun lokacin dana ganka nake a haukace Abinda yasa kaga na6oye Son da nake maka badan komi yasa ba Sai dan Cikin da kayi man Sai Nace mata Manasa Daga yau Sai yau karki kara kirana Sai ta dunga man magiya Don Allah wai na saurareta Ni kuma na kashe wayata Natafi falo Ina zuwa Sai na tarar da Sameera Tayi ta gumi Sai Nace mata Sameera Lafiya Sai tayi murmushin ta mai daukar hankali Sai tace Yaya dama kai muke jira kazo muci abinci Sai naji dadi Tare da mamaki Wai da Nina ke kin yarinyar nan Amma Yau gashi na wayi gari da soyayyarta Acikin Zuciya ta Abun ya bani mamaki matuka Bayan Munje mun zauna Ta zuba ma kowa Abinci Munaci Sai nake Tambayar ta Sameera Lokacin Da kaurayen nan suka tafi dake Ina suka kai ki? Kuma me sukayi maki? Idan baki fada man gaskiyar al amariba to Soyayyar Dana ke maki Zan dai na Sai naga hankalinta yayi matukar tashi sosai Sai tayi man Shuru Sai nayi mata tsawa ke badake nake magana ba Cikin furgici tace zan fada Sai Nace mata fadaman ina jinki Sai tace man Bayan sun dauke ni Suka rufe man Ido Ina buda ido Sai dai na ganni a Wani tafkeken gida Wanda koda yan kani za'ai idan nayi Ihu mutane baza suji ba Sai Babban cikinsu ya jani da karfi zuwa wani daki Shine ya jefar dani nafadi kasa Sai yabi kaina ya danne Sai nafara ihu ina Neman agaji Amma Sauran yaransa Sai min dariya suke Ina ji ina gani ya dauke budurci na yayi Amfani dani Bayan yaga kowannansu Sai da yayi Amfani dani Sai na zabura na mike tsaye Da sauri itama ta mike tana kuka Fadi take Yayana don allah karka rabu dani Saboda Bazan iya rayuwa batare da kai ba Yayana nafada maka gaskiyar Al amari saboda kace idan ban fada ba Zaka rabu dani Da hannu Nada katar da ita Tunda ga nan naji natsane ta Ko kallonta ma bana sonyi Zan tafi tarike man Riga tadur kusa a gabana tana Fadin Yayana don Allah kai man rai karkasa hawan jini ya kamani tun ina yariyata Sai nayi mata tsawa tare da fada mata Idan da baki masu hadin kaiba tayaya zasu cinma gurinsu Sai na nasa kafa nature ta Tare da Ce mata daga yanzu duk In da taganni karta nuna tasanni Kuma Duk inda nazo to ta bar gun Koranta ya6ace Sannan Nace mata Tarinka yin girkinsu ita da Kannanta karta yi dani Kafin tayi magana nashige dakina Tun daga dakina Ina jin sautin muryarta tana kuka Saboda bana son jin kukan NATA Sai na dau key din motata na fita gidan, Ina zuwa Majalisar da muke zama wani lokaci Saboda ni Banma cika zama ba saboda Zirga zirga tahanai Ina zuwa majalisar Sai sukayi mamaki mamaki saboda sun ganni Bayan mun gama gaisawa Sai nasamu wuri Nazauna Suna ta firarsu ni kuma ina Gefe ina jinsu Kwatsam Sai ga wata mata tazo wucewa Sai wani daga cikin majalusar Sai yanuna Wannan matar da Da hannu Sai yake cewa kunga waccan matar muna fukace Fita take amma mujinta baya sani Yawon gulmace gulmace take zuwa Ai muna fukace Ashe dan ta yana kusa dashi yana jin ana zagar mai Uwa Sai wani ya zo daidai kusa da kunnen mai zagin matar A hankali Sai yake cemai Innar Abokinka Bala ne kake zagi kake tozar tata kuma gashi nan kusa dakai yanaji kana zagar mai Mahaifiya Kuma yana jinka Me zagin yazaro idanuwa Dayarasa yadda zaiyi ya Wanke kanshi . buda bakin dazaiyi Sai me zagin yace Ai Innanmu itama muna fukace Habawa Sai aka tuntsire da dariya Ni kam ina gefe Ina tunanin masifar data sameni tsakanina da Sameera Misalin 8:01pm Na koma Gida Na tarar da Sameera Tana ta faman kuka fuskar ta duk ta kumbura saboda kuka Tazama abun tausayi tana ganina ta mike Sai tace man,,,,,,,, Sai Sameera tace man Yaya Nasan saboda nine kabar gidannan Don Allah kayi hakuri Sai na dalla mata Harara tare dayi mata tsawa Nashige dakina nabarta a falo Naje nakwanta Misalin 6:10am Na tashi daga bacci Sannan nayi sallar asuba Ranar namakara don har mamaki nake yi dana makara Ina tashi Sai natarar da Adnan da Anwar suna kallo a folo suna ganina suka gaishe ni Sai nake Ce masu ina Auntin Ku Sameera Sai suka ceman Tafita da Jakka a hannu Sai suka miko man Wasikar da Sameera tabasu tace masu Idan natashi su bani Idan natambaye su Ina taje suce man Taje tadawo Abinda Sameera ta umarce su dasu fada man Sai na Amsa takar dar Data basu subani Sai na wuce dakina Saboda na karanta, Ina shiga dakina Ina buda Takardar Sai naga Tayi Rubutu Abinda Take cewa hamar haka? { Wasika gare ka Yaya na Ina fatan katashi lafiya? Yayana Da wanne karfin hali zan misilta maka cewa zuciyata bata shagaltu da tsananin son wannan matashin saurayin ba. Wanda saka makon haka nakasa bacci acikin wannan dare Yayana nasan zakaji dadi Idan katashi baka ganni ba agidan ka Yayana nayi Nesa da kaine saboda katsane ni Amma ina so kasani Wallahi har abada bazan daina son kaba Yayana kada kayi wahalar me mana Saboda ni kaina ma bansan Inda zani Kuma nasan har abada bazaka ta6a ganina ba kuma Ina mai tabbatar naka duk inda naje bazanyi aure ba Kuma bazan so wani ba fiye da kai ina rokonka Yayana daka fada nasu dady da Mon cewa Duk inda naje Ina mai kiyaye mutincin kaina kuma Ina masu godiya mai tarin yawa da dawainiyar dasu kai dani Kace masu don Allah karsu tashi hankalinsu akan ne nemana kuma ina mai basu hakuri dana tafi ban sani ba Sannan kuma Yaya na kayi min Alkwarin bazaka fada ma kowa Abinda ya faru tsaka Nina da mutanen dasu duke niba Yaya na don allh karka fada ma kowa wannan sirrin ko mama da baba Yaya nidai natafi Sai yadda hali yayi Idan da rabon zamu hadu koh Ni dai ina mai baka hakuri Sai wataran Bye daga mai kaunar ka kuma mai tunanin ka a koda yaushe Sameera kanwarka} Bayan nakarnta hankaina yayi matukar tashi Sai zawo zawo nakeji Nayi sauri natafi ban daki amma Zawon yaki fitowa Nai sauri nadau key din motata natafi tashar motoci Duk naduba banga Sameera ba Gidan kawayenta duk batanan duk inda nasan Sameera nazuwa duk naje amma Babu Alamunta tun safe natafi yawon nemanta Amma bata Kwatsam Sai naji wayata na kara Inayin Picking Sai naji muryar dady na Sai yake ceman My son Kana gida ne Nace mai EH Sayya ceman Ba Sameera wayar Narabu dajin muryar ta Sai hankalina ya tashi nara mezance ma dady Sai Nace mai Dady Batanan Sai yace man Ina tatafi? Sai Nace mai taje gidan kawarta Indo Sai ya fara man fada Dan ubanka neyasa zaka bar Sameera tafita cikin wannan daren ? Nayi Shuru Sai yaceman Ai gobe zamu dawo Idan wani Abu yasami Sameera to Ranka sayya 6ace bai bari nayi magana ba Sayya yanke wayar, WASHE GARI misalin karfe 11:46am Su dady suka shigo Zaria suna zuwa Zaria Sai Dady ya kirani awaya Ina dauka Sai yaceman My son Kamai su Sameera gida Mundawo yanzu Can Sai yakara Ceman Sikin Sanyin murya yace man My son Nakosa naga Sameera Bala'i Abunda Nace acikin zuciyata Sai na fata tunani wai mema zancecma dady ne Ina cikin wannan tunanin Ne yakara kira My son don Allah kayi Sauri kadawo dasu gida Da sauri na hada kayan Anwar dana Adnan Nasaka su a mota nuka tafi gidan Su dady Muna zuwa natarar da dady a harabar gidan a tsaye Muna fitowa ya kalleni jikina Sai rawa yake Buda bakin dady Sai yace man My son Ina Sameera? Nayi shuru Sai ya kara ceman Sameera ta byata ne? Nayi shuru Sai yace man cikin tsawa Bakajini Ina maka nagana Buda bakin Anwar Sai yace Dady Sameera ta byata Guduwa tai tabar gidan kuma tace har abada bazata dawo ba wai karma ayi wahalar nemanta dan baza aganta ba Sai naga dady ya fadi Ya suma da sauri na daukeshi nayi cikin gida dashi Bayan ya farfado Sai nabashi labarin abinda ya faru Komi na fada mai amma ban fada mai cewa kauraye sunyi zina da Sameera ba Haka mukaci gaba da Neman Sameera harna tsawon 4week amma bamu ganta ba bata ba a lamarta Har muka hakura Momy tayi kuka kamar ranta ya fita ni kaina nasan Suna Son Sameera sosai, Ashe Sameera bayan ta bar gida na Mota tahau Daniyyar zata Bauchi Gun wata kawarta wadda suka hadu tun a Secondary School Lokacin dataje bauchi Sai gidan kawar tata Mai suna Polina itama ba musulma bace dataje gidan Sai tatarar gidan Babu kowa Sai akayi ma Sameera kwatancen Gidan kawar Polina mai suna Manasa Bayan Sameera ta je gidan su Manasa Sai ta samu yaro daya kira mata Manasa a gidan Sameera na yatsaye Sai yaron yafito yace ance Manasa batanan Amma Idan zaki iya jiranta to Bazata dadeba zata dawo Sameera tun karfe 4:25pm take jiran manasa Amma Manasa bata dawo ba Sai bayan magriba Yunwa nadamun Sameera gashi kudin dake hannunta Saura naira 200 Tana tsaye Sai ga Wata Moha jeep Tatsaya agaban Sameera Sameera natsaye tana kallon Motar Sai taga Manasa ta fito Daga cikin motar Sai manasa ta zo inda Sameera take Sai take Cema Sameera anyi man Waya ne ance man Wata bakuwa tana kofar gidan mu tana jirana kece ? Sameera tace Eh nice Kece Manasa? Manasa tace Eh meke tafe dake? Sameera tace Nazo gidan Wata kawata mai suna Polina naga gidan a rufe Amma Ance nazo gunki kila kinsan Inda suka koma Ance man ke kawarta ce Manasa tace gaskiya Bansan inda polina suka koma ba Manasa ta juya zata tafi Sameera taduka tarike mata Riga tace Manasa kitai makene da gun kwana Kona bar nan bansan inda zanje na Kwanta ba Manasa ta Tambaye ta daga Ina kike? Kuma maye sunanki? Sameera ta Ce sunana Sameera Ina Zaune a katsina a wani kyauye mai suna Dandume. *** CIKIN DARE Part 8 ****** Nan dai sameera suka yi jinga zata rinqa yi ma su masana aiki. A wanchan bangaran kuma ina ta kiran sameera A waya taki dagawa da kyar na samu ta dauka. Sameera na daukar wayar tace Hello, Banji taba Tanata Hello bana jinta Sai na kashe wayar Saboda bana jinta Sameera ta ije wayar Inda taganta tatafi wajen aikinta. A wanchan bangaren kumah na shirye naje bauchi ziyara wajen abokina munnir. Muna tsaye da abokina Munir ya kira Yayan Manasa Mai suna Rahul Ya Ce mai Rahul Kazo Inda Muka Saba haduwa zakaganni nida Abokin nawa Rahul Cikin sauri yace Ganinan zuwa Ina tsaye Sai ga Yayan manasa Yana fitowa daga mota Muka hada Ido dashi Hankalina ya tashi Yana zuwa yace ma Munir wannan ne Wanda kukazo tare dashi? Munir yace Eh Shine Kasan shine? Rahul yace wannan Da kake gani Shine yayi wa Manasa Ciki Cikin sauri Munir ya kalleni yace Abdul Dama Kai Mazina cine? Nace mai A'A yace man Rufe man baki Rahul Kayi hakuri bansan hakan tafaru ba Dakar munir ya lallashi Rahul Har Rahul yaji yana son yayi Abota dani, Rahul shine ya kaimu gidan su Lokacin da muka kaje Sameera tana kasuwa Rahul shine yayi kokarin Hana mahaifiyarshi abunda tayi niyyar yimin Maman Manasa Wuka ta dakko da Niyyar zata kasheni Hankalin yayi matukar tashi Dakar Rahul Ya lallasheta Harta hakura Amma dai duk da haka taki Sakin jiki dani Munir Shikanshi Naga chanji atare dashi Saboda yaji Ance nayiwa Manasa Ciki, Muna zaune a falo Sai ga Manasa ta shigo gidan Tana zuwa falo ta kalleni Sai Murna da sauri ta kawo mana Abinci Mukaci muka koshi Manasa Ce ta kirani Izuwa dakinta don mu tattauna Gaskiya Manasa tana dakyau Amma Duk kyanta bata kai Sameera ba Manasa tace man Baffa banta6a haduwa da Namijin daya shiga rayuwa ta Lokaci guda ba Sai Saikai daga wannan lokacin na yadda da Soyayyar Manasa Kafin Sameera ta dawo Manasa ta shaida Ma iyayenta cewa Ni take so ta Aura Iyayenta Sunyi Farin ciki A daidai wannan Lokacin Mahaifin Manasa ya shigo yana masu Albishir dacewa Gobe Zasuje Gidan Sheikh Dahiru Usman Bauchi Zasu musulinta Matan gidan sunyi Farin ciki dama suna Sha'awar shiga musulinci Dadyn Manasa ne kawai baya so A wannan Lokacin Naji dadi Saboda nasan zan iya auranta tunda ta Musulinta Munir yana A falo ni kuma natashi na tafi dakin manasa Nabar Munir A falo Ina shiga dakin Manasa Dai dai lokacin da Sameera tashigo Gidan Su Manasa da Leda A hannunta Kayan miya ne tasiyo Tana shigowa Rahul yace to kaga yarinyar Bayan ta gaishi ta wuce ciki dan yin Aikin dake jiranta Munir yaji tausayinta Saboda ganin yadda take tafiya a Karkace jikinta duk ga Alamun Bulala nan, Kwance natarar da Manasa a dakinta tana tunanina Tana ganina a dakin Nayi Sauri Narun gomota.sai nayi tunanin kar abin ya faru baya ya kara faruwa.da sauri na saketa na fito dakin. Ina fitowa daga Dakin Manasa nayi sa'a ba Wanda ya ganni Ina zuwa Munir yace Abdul-rahman naga 'yar aikin gidan su rahul Wllh har tabani tausayi Abdul-rahman bara a kirata ku gaisa Sai Nada katar dashi Nace karabu da ita Watarana In na sake dawo zan ganta Munir kazo mutafi Yamma tayi Bayan munyi Sallama da Mutanen gidan Mun fito Sameera kau duk batasan abinda ke faruwa ba tana Kicin Sai aikinta take, Lokacin da zan shiga mota Manasa ta kalleni Cikin tausayi tace man Baffa yanzu Sai yaushe kenan? Sai Nace mata Sai munyi Waya Muna tsaye nida Manasa mahaifin ta ya fito daga cikin gida ya kallemu yace Baffa daga gani kai mutumin kirkine don haka idan har dagaske kake to katuro Iyayenka Ayi maganar aurenka kai da Manasa, Bayan muntafi Sameera ita batasan abinda ya faru ba Data gama aikin datake Shine taje daki ta zauna Ananne tayi tunanin dazu dazata shigo gida taga taga mota Irin ta yayanta Baffa A guje ta fito izuwa harabar gidan wai koda zataga motar Tana zuwa Sai taga babu motar Tana dawowa falo Sai taga Manasa Sai tace ma Manasa Don Allah suwaye sukazo gidannan dazu? Manasa tace Meya faru? Sameera tace naga motar da sukazo tayi man kama data Yaya na Manasa taja tsaki Mitswwewww Tare da fadin ke dai dabbace wllh dallah ga fara can wuce kibani gu wawuya kawai, Sameera ta shiga daki tana kuka Ananne tayi Data Sani bata Bar zaria ba Da tana da kudi da zaria zata koma rashin kudi ya hana Sameera yin kwalliya Ko kwalliya bata yi Saboda bata da kayan kwalliya Sameera Tayi kuka kamar ranta zai fita Rahul Yayi duk iya kokarinsa Wajen kawo mata Samiri Abokansa Amma ita takekashe Tana da Wanda zata aura Amma takasa Fada masu Sunan Wanda zata aura Rahul ya kawo mata Manyan mutane amma bata son kowa Sai ni Wannan dalilinne yasa take sanya likabi Idan aka Aiketa kasuwa Idan Sameera tazauna ita kadai tunanina Kawai takeyi, Rahul jiyayi Kamar kiyayyar Sameera takara dasuwa a cikin zuciyarshi Wata rana Sameera tana a kasuwa Rahul Zata siya naman miya Rahul Yazo inda take ya wanketa da Mari Saboda yasa ta gugar kaya Kafin ta fara Hajiya Wato Innar Rahul ta aiketa kaasuwa Amma tayima Rahul bayani amma duk da haka yaci gaba da dukanta A tsakiyar kasuwa Sameera dataji bugu batasan lokacin data zageshi ba Cemai tayi Allah ya isa banyafe maka ba mugu kawai. MU HADU A PART 9 DA SAFE, KUNA TARE **** CIKIN DARE Part 9 ****** Rahul yayi matukar mamaki da Sameera ta zageshi A guje ya Debi motarsa Izuwa gida Yana shiga gida Sai Hajiya tace Rahul Ya kashigo gidannan ranka A6ace meyasa meka? Rahul yayi shuru Hankalin Hajiya ya tashi Ta kara cewa Rahul Don Allah kafada man Waya 6ata maka rai? Rahul cikin fushi yake cewa Hajiya Wai Hajiya yanzu kamar Sameera Ita Ce zata zageni a tsakiyar Kasuwa Hajiya tace Sameeran Ce tazageka? Yace Eh Hajiya! Hajiya Tace kaje ka dakko wayar Redio Idan tadawo kai mata Kafirin duka Rahul yaje ya samu Wayar Redio Manasa ma Itama tasamo wayar Redio Wai harda ita za'a daka Sameera saboda tazagar mata Yayanta, A falo suke tsaye suna jiranta Manasa da tadawo gida tana zuwa harabar Gidan Taji gabanta yana fadi, Kamar tajuya ta fita gidan amma hakanan ta tashiga gidan Tana zuwa falo Manasa tayi saurin kulle kofar falon Sameera ta zaro Ido Tace Manasa Lafiya? Manasa ta wanketa da mari Rahul yacire hijabin dake jikin Sameera kukaci gaba da dukanta Sai da sukaimata ti6is Suka far fasa Mata jiki Ko ina ajikinta ya fashe Fuskarta Ce kawai batayi komai ba Saboda itama tana rife fuskar Sameera tayi kuka kamar ranta ya fita Bayan sun gama bugunta 3 Awos Bata iya tashi Sameera da rarrafe takai dakinta Jikinta gaba daya duk bakarfi Kankace haka ciwon kai mai karfi Ya kamata zazza6i Idonta biyu Ita kanta Tana tausaya wa kanta Gari nawayewa Rahul ya shigo yacewa Sameera Ke Ga kayana can dana Manasa Dana Hajiya Ki wanke Mana Kitabbatar da kin wanke su kafin Mu dawo daga Jos Cikin sauri Sameera ta Amsa Saboda gudun bugu, Yaja tsaki ya fita, CIKIN DAREN bacci yaki yuwuwa man Saboda tunanin Sameera Shin tunanin danakeyi Wane hali Sameera take ciki kuma Ina take Ammsar Dana kasa Samu kenan, Gari na wayewa nayi wanka Nadau Key din motata Naje gidan su Dady Ina zuwa nagaida momy na da Abba Sannan Nasanar dasu Yadda mukayi da Abban Manasa nacewa naturo Magabata na da ayi Maganar Aurena da manasa Dady yayi farin ciki Itama mahaifiya ta Buda bakin Momy Sai tace dannan Wlh harga Allah naso ka Auri Sameera Allah nedai bai nufaba yanzu nata Raye ko bata Raye Wallahu A alamu Sai dady yace man yaushe Iyayen Manasa sukace katuro mahaifan ka Sai nace mai Dady 2week suka Ce Dady yace Allah ubangiji ya kaimu lokacin Momy tace Ameen, Jingine nake ajikin motata a kofar super market din dake Tudun wada Zaria Tunanin Sameera ya hanani walwala da Kwanciyar hankali Ni Sai naga kamar 6atar Sameera batazana Ce ga Rayuwa ta Ina tsaye nayi tagumi Sai ga wata kyakykyawar Yarinya taci kwalliya Tazo tasameni tayi man Sallama, Salamu alaika? Na6ata rai nace mata Wa'alaiki salamu, Sai tace naga Malam naga kamar kana cikin damuwa kozan tayaka fira? Sai nasha kunu Na daure fuska Nace mata Dan Allah malama kirabu dani kona Ce maki Ina Son mutun yataya ni fira ne? 6ace man dagani ko kuma nayi maki wula kanci, Sai tayi murmushi tace Allah ya baka hakuri Sai munsake haduwa Natabbata idan kadaina fushi to zaka saurare ni Saboda ni kyakykyawa Ce, Sai nayi tsaki Naja motata izuwa gida, Ranar da Su Dady suka shirya zasu Bauchi zuwa kar6o aure na Sameera ji tayi gabanta nafadi kamar wani Abu zai sameta Su dady suka isa Bauchi Amma su Kansu sunji ajikinsu kamar zasu ga Sameera a bauchi Saboda suna isa Bauchi tunanin Sameera ne kawai ke yawo a zuciyar su, Ita kanta Sameera Baccin data danyi na mintoci Har mafalki tayi wai sun hadu dasu dady Da mom da kuma ni Lokacin Da muka isa harabar gidan su Manasa Kowanne Acikinmu gabanshi bugawa yake Muna Isa Falon Kawai Sai naga,,,,, Muna shiga falon gidan su Manasa Sai Mukaga Manasa Tafito ban daki Sai kunya ta kamata A guje tatafi dakinta Sai nacewa dady Wannan Wadda taruga Itace Manasa Sai dady yayi dariya Hajiya Ce taje tacewa Sameera Kada tasake Tafito Kicin din indai tasan bata gama Abincin ba Sameera ta Amsa dato Muna zaune Sai ga Abban Manasa ya shigo suka gaisa da Mahaifana ni kuma Natashi natafi dakin Manasa A wannan zuwan da mukai gidan su Su Manasa Shine Aka gama Komai har sukasa Ranar Aurena da Manasa Wata daya ne akasa Saboda Dady Yana so yatashi kasar England Har Muka gama komai Muka tafi Sameera batasan Abinda ya faru ba Sai bayan wuce Sameera ta gama girki Sannan tasamu damar fitowa Daga kicin tana zuwa falo Sai taji Ana Maganar Dame dame ya kamata ayi A daurin Auren Manasa Da Muhammad Abdulhadi Sai taji gabanta ya fadi har tanayiwa Manasa murnar Saranta da akayi Manasa Cikin Fushi ta iya Amsawa Saboda tatsani Manasa sosai Sameera ahankali cikin kasala ta tatafi Dakinta Tana zuwa dakinta tazauna tayi tagumi Sai Taji sallamar Wani yaro An aiko shi ya kirata, Yana shigowa Inda Manasa take Yace mata Sameera kizo ana kiranki Awaje Sai tasha kunu Tace wake kirana?.Sai yaron yace Wani mutimine Tana cikin fadin haka Sai Ga hajiya tashigo Dakin tana fadin Dan ubanki kitashi kije Abokin Rahul ne yake kiranki Idan baki jeba Rahul Zaici Ubanki kuwa, Sameera da sauri tatashi tatafi Saboda Tsoron Rahul datake yi, Tana zuwa gum matashin dake kiranta Mai suna Bala Sai tayi mai Sallama Sai ya amsa mata tare dayin murmushi Sai tace malam Don girman allah karabu dani wllh akwai Wanda make so Buda bakin Bala Sayyace Waye kike so Sai tace Inarunka dole Sai kaji sunansa? Sai yace a'a Amma don girman allah Kitai maka kifada Man Sai tace mai Sunansa Abdul-ahad Sai bala ya zaro ido yace Wanda zai auri Manasar Shine kike so? Sameera tace don Allah karufaman Asiri wlh bashi bane Wannan nanine daban kuma Ai anayin suna Iri daya Sai yace Hakane Amma wlh Koki bar garinnan konace wa Rahul Saurayin Manasa Shikike so, A guje Sameera ta shige gida Saboda taji bala yace zai gayawa Rahul shiyasa Sameera tayanke Shawar Barin gidan Sameera tana zuwa daret tana nufa Dakinta Ta Hado kayanta Duka Tasa acikin Leda Sai da ta fahimci falon Bakowa Sannan Tayo waje da gudu .Sai mai gadi ya tareta yace Mata Sameera Nasan kina Shan Wuya acikin gidannan Garama ki gudu Ni kuma zan taya ki da Addu'a Sameera a tsorace tace mai Nagode tafita da gudu Ashe Bala wasa yake mata Shikanshi baya jin dadin dukan da Rahul yake mata, Sameera Tana zuwa tasha Tasamu wani mai kudi Taroshi alfarma daya tai maka mata da kudin mota Zuwa Zaria city Mutiminnan Dubu 10,000 Ya bata Saboda tausaya mata da yayi Ganin yadda tazo A gigice, Ina zaune Dady Ya kirani Bayan mungaisa Sayyace man My son Yau wata daya kenan dagama gidajena na Kaduna Nawa da naka Don kada Gidan da kake ciki nasiyar dashi Da Wanda mu muke ciki don haka gobe kashirya da Sassafe Nasa azo man da Tirela ta kwashe kayanmu duka Sai naji dadi amma tsoran danayi Karmu bar gidan kuma yaza mana Sameera tadawo gidan nemanmu gashi dady yace kada Wanda ya fada makowa Inda zamu zauna A Kaduna Gari nawayewa Tirela Tazo ta kwashe kayanmu duka A wunin muka gama Kwashe kayanmu Muka koma Kaduna Su dady Suka zauna A Tudun wada ta Kaduna Ni kuma Nazauna a Kawo A gidan dazan zauna Nida Amaryata Sameera, Satinmu Daya da komawa Sameera Bayan tabar gidan su Rahul Gidan wata kawarta taje A jos mai suna Fadeela Isma'il Satin ta ukku A gun Fadeela dayake ta bata duk Labarin Abunda ya faru da ita Sameera tayi matukar Tausaya mata Sosai Shiyasa har bata so Sameera tatafi Watarana tace ma Sameera Ya kamata muje Zaria Kudaidai ta da Iyayenki da kuma Baffan Saboda kisamu kiyi Aure kinsan Yanzu zaman aure shiyafi komai Dadi Lokacin Da Sameera Sukazo Zaria sukatarar da muntashi Adaidai wannan Lokacin Ake Daura Aurena Da Manasa, Sameera tayi kuka sosai Hakanan ta hakura ta koma Jos sukaci gaba da zama da Fadeela, Bayan aurena abokai Kowa ya watse Aduniya banda iyayena Babu Wanda nake son gani Sai matata Manasa Manasa tana Mani son Da bata ta6a yiwa wani ba Shekararmu daya da wata biyu Manasa tasamu Ciki Wanda ya kai munzalin haihuwa Watarana zani office Manasa tarakoni Izuwa harabar gidana Sai nashafa mata cikin ta nace Insha allahu Kafin nadawo Sai dai naji Anyo man Waya ace kin haihu Sai tayi nurmushi tace Ameen Sai nasunbaceta na ja motata nayi gaba,saneera kuwa Sai Alokacin ta kara wayewa haduwarta da fadeela ta koya mata Kwalliya Da salon tafiya Kai idan baka san Sameera ba Sai karantse kace 'yar shugaban kasace Watarana Sameera taje Super market Sai ta hadu da Polina Polina tayi matukar far in ciki da taga Sameera Bayan rungume Polina tace Sameera wllh Kinyi kyau ko Gomna Ai yaganki dole ya kyasa Sai polina tace wa Sameera Kishirya kizo muje Kaduna gun Manasa Wata kawatace wadda muka hadu a bauchi Jikin Sameera yayi sanyi Sai taba Polina labarin Zawanta bauchi Polina tatausaya mata Sai tacewa Sameera karki damu ai yanzu kinfi karfin Manasa tata6aki barinma mujinta yaganki Ai kau Dole shima ya kyasa Sai sukai dariya Sukayan Ke shawarar Gobe da safe misalin karfe shida zasu wuce Kaduna Saboda basaso sukwana Sai Sameera tacewa polina kinsan Inda Manasan Tayi Aure? polina tace Naje gidansu aka bani Address Din gidan Ammace man Tana da ciki haihuwa yau ko gobe Ahaka suka rabu akan gobe zasu hadu Sai suwuce Kaduna, Gari nawayewa Sukakama hanyar zuwa Kaduna Misalin karfe Ukku suka Isa Kaduna Sai kai sa'a sukaga Gidan su manasan Ananne Sameera taji gabanta nafadi Suna zuwan falon Manasa Sai Sameera taci karo da Makeken hotona wanda muka Dauka Da Manasa Ahotan kamar zanyi magana Hankalin Sameera yayi muguntashi. MU HADU ANJIMA. ** CIKIN DARE Part 10 ****** Sameera tana tsaye tana kallon Hoton da mukayi da Manasa shiyasanya hankalinta yayi matukar tashi Wai Baffa na shine zai auri Makiya ta Lallai kam za'ayi ta Abinda keyawo cikin zuciyarta kenan Shigowar Manasa ne falon yayanke tunanin da Sameera take Ciki Manasa Tana Sakkowa kasa Sai suka hada Ido da Sameera shiyasa hankalin Manasa ya tashi Manasa na zuwa Tacewa Sameera meyasaka kika zo gida na? Sameera taja dogon tsaki Mitswww Tare fadin ai yanzu daidai nake dake wlh Saboda yanzu ba a karkashinku nake aiki ba Ehe, Manasa tayi mamakin jin abinda Sameera take fada mata Polina ce ta dunga ba Manasa hakuri Buda makin Manasa Sai tace wa Sameera Bara nakira mai gidana wlh Zakici Kutumar Ubanki Shegiya Kawai Sai ta hau sama kirana polina tacewa Sameera zomubar gidan nan Bansan haka zata faruba Sameera tacewa Polina barta ta kira Mijin nata shima daidai nake dashi yana bude man huta nima Zan bude masa Polina ta kalli Sameera tace lallai Sameera baki da hankali, Ina Kishingide A makeken dagon dake dake Dakina Manasa tashigo a firgice Tazo ta zauna kusa dani tana kuka, Sai na My dear Meya faru ne? waya ta6a manke ne? Sai tace man wannan shegiyar 'Yar aikin tamuce tazo gidannan Shine take zagina don Allah my dear kayi man wani Alkawari Sai nace mata Manasa kifada buka tarki Insha allahu zan Cika maki gurinki nayi maki alkawari, Sai tace Baffa don Allah ina so Ka dakko mata Police sutafi da ita Sai tayi 1week sannan Asake ta kaji my dear na Sai nace mata karki damu muje naga Shegiyar da tata6a manke, Da suri Manasa ta mike Ina biye da ita abaya A hankali na sakko Kasa Kujerar da Sameera ta zauna tana Facing Waje Ni kuma Banga Sameera ba bayan ta kawai nake nagani, Ina sakko wa Nace Ma Manasa acikinsu Wace shigiyarce ta zageki Nanasa tace man gatacan da Hannunta tayi man nuni, Buda bakina cikin fada Nace mata Ke dan ubanki kijuyo fuskarki jiki abinda zan fada maki Sameera taki joyowa Sai nace mata Nan gidan ubanki ne? Sameera tajuyo ahankali tare da fadin A'A bagidan ubana bane, Ta juyowa naga Sameera CE dama nayi ma wannan zagin Ashe Itace 'Yar aikin da take shan duka a gidan iyayen su Manasa abinda keyawo daga kwakwal wata kenan, Hankalina yayi matukar tashi danagan ta Sameera tayi matukar kyau Kyenta ya kara karuwa Gashi taci arniyar kwalliya kyenta ya fito Buda bakin Manasa Sai tace man Baffa na mekake kallo anan kaje ka dakko mata police mana, Cikin sauri da firgici nace TO To Nararimi Hula nadorata akai ta kalminma barau da bawa nasa Nafice a guje Ina zuwa kofar gida Nasamu wuri nazauna Ina jiran Sameera su fito, Manasa tayi jiran tayi jiran amma bandawo ba Taita kirana awaya naki dauka Tun karfe 1:30pm suke a gidana har zuwa karfe 6:00pm suna ciki Idan Sameera Zata fita gidan Manasa CE kerike ta tare da fadin dan ubanki kijira ya dawo mana, da Sameera taga banda woba nan tabar polina Tafito daga gidan lokacin data fito Manasa bata saniba tana Kicin amma nasan data ganta to bazata barta ta tatafiba har Sai na dawo, Ina zaune Sai ga Sameera tafito daga gidan Sai nayi sauri na mike duk jikina babu karfi Sameera tana gani na Sai tayi kamar bata ganni ba zata tafi na janyo mata gyale natace mata Ina kuma zaki batare da munyi magana ba? Sameera taja tsaki Mitsww Dalla gafara can kaban hanya nawuce Abun mamaki wai yau ni Sameera takewa tsaki Nadunga bata hakuri Sai nace mata Sameera bara na dakko mota na Muje gidan su Daddy Tunda nasan farin ciki zasuyi idan suka ganki Sai tace HMMMM Jeka dakko Motar A gigice na shiga gida natarar da Manasa da polina suna firar guduwar Sameera komagana ban masu ba na dau key Ina fitowa daga gida na tarar da Sameera bata gun Dana barta Muhadu gobe dan jin cigaban **** CIKIN DARE Part 11***** Bayan nafito daga gida na Sai natarar banga Sameera a inda nabarta ba, Duk nakewaye Unguwar nan ina ta tambayar Sameera Babu Wanda ya San Sameera ballanta idan nayi masa kwatan centa a ganeta Sai naja motata Sai da nayi Nisa da gida Sannan nanemi gu na parka Na kunna AC motata Amma duk da haka jikewa nake da zufa hankalina yayi mugun tashi Sai da nayi dana sanin Shiga gida nabar Sameera a waje, Dakyar na iya Jan mota izuwa gida Ina zuwa na zauna a falo Sai da nayi awa daya a falo Amma Manasa duk bata San nadawo ba, Can ta fito Sai ta tarar dani zaune Sai ta zauna kusa dani, Sai tace man Darling Meke faruwa ne? Naga jikinka yayi sanyi Nayi mata shuru Sai ta kara ceman Darling Meyasa dazu baka dakko ma waccan shegiyar sameerar Police ba? Sai na harareta Jinai kamar natatta kata Don da ta kara zagin Sameera a wannan lokacin to Sai nayi Kasa kasa da ita, Sai bata kara ba Sai tace man Darling ai Polina ta bani Address din gidan da Sameera take a garin Jos Wlh Kauraye zan tura mata har jos Naji dadi da maganar da tayi man nacewa an bata Address din gidan da Sameera take amma ban nuna mata cewa naji dadi ba Sai nace mata Ki bani address gidan ni dakai na zan dakko mata police Sai Manasa tayi tsalle tace yawwa mujina Goben kenan zaka jos din? Sai nace mata Eh Sai ta rungume ni muka Wuce daki, Ranar banyi Bacci Tun da sassafe nayi wanka nace ma Sameera In zan tafi jos don na daukar maki fansa, Bayan nayi Breakfas Na kama hanyar zuwa gun Sameera misalin karfe 12:30pm na isa Jos kuma nagane gidan da Sameera take Sai natura yaro nace Kira man Sameera Nan gidan Jim kadan yaron ya fito yace man ance gata nan zuwa Sai nayi masa godiya Ina tsaye Sameera ta Fito Muka hada Ido tajuya zata shiga cikin gidan nasha gabanta cikin zauren Sai tace man daga yau Sai yau bani baka, don idan kai ba maye ne .miyasa ka biyoni har jos.lalle yau na tabba kai babban sakarai ne.nache kabar wurin nan.bana son ganinka.sai taja wani gogon tsaki mtswwwwwww. Ji barka ko kunya baka da ita.wai kai ka biyo sameera. To bari kaji yanxuh ni dai dai dakai ce. Na bar gidanku zalinchi da kake man ya isa.hakanan.yanxuh kana so ka maidani gidan ku.kasa man hawan jini ko.to Allah ya fika. Nayi mamaki da sameera ke ta gayaman maganganu.ammankawai Sai nayi murmushi ni dai bakinta kawai nake kallo Sameera tana sona Jan ajine kawai. . sameera sai maganganu take gayama man da habaice habaice.naga abin yana niyyar wuche gona da irin.cikin katuwar murya na daka mata tsawa nace YA ISAH SAMEERA nasan nayi maki babban laifi amman ki sani bani nace ki gudu kibar gida ba. Nasan yanzuh zuciyar ki tsuma take ji kike kamar kisa bakin gatari ki sassareni ki huta. Ki sani nazo garin jos ne don na baki haquri akan abinda ya faru.na durkusa kasa ina cewa sameera don Allah kiyi hakuri ko Allah idan mukai mashi laifi idan muntuba yana yafe mana.sameera badan ni ba ko dan su mama da dady kiyi hakuri ki bini zariya mu koma gida. Na kaiki wajen su umma da dady ba karamin farinciki zasuyi ba. Idan suka ganki. Sameera ko kallo na bata yi ba ta juya fuskar daga gareni tai shuru sai da nace kinji sameera sannan tace man naji ka tafi zanyi tunani.sai ta shige gida ta barni nan tsaye. Lakaci da ta shiga gida daidai lokachin ne manasa matata ta kirani ta waya take ceman darling naji ka shuru har kasa ankama wannan shegiyar ko. Lokacin naji dama manasa na kusa dani da sai make ta.saboda zagin sameera da take. Kawai tsaki nayi na kashe wayar. Manasa tai ta kiran waya ta amman ban dauka.sai da naga 17 misscalls nata. Lokacin da nadawo zariya misalain karfe 9:12pm nazo gidana nayi sallama amman manasa tana jina taki amsaman sallamar naje na bude dakina na kwanta ina jiran manasa ta kawo man abinchi na domin na dawo da wata mahaukachiyar yunwa amman manasa shuru har kusan karfe 11:30pm manasa shuru. Na tashi na bude kofa naje kitchin naga ko zanga abinchi.ina budewa naga alamar andafa abinchi amman an cinye ni ba'a aje man ba. Lokaci ne naje dakin manasa naga ta kwanta amman itama ba barchi take ba.nace mata ina abinchi na. Manasa tace nayi baki sun cinye.nace abinchi na kika ba bakin. Manasa tace kwarai kuwa ai bakon ka annabinka. kaje kitchin ka sulala indomie kaci mana. Sai ta jawo bargo ta lullube duka jinkin da fuskar ta. Lokacin ji nayi kamar na kama manasa cikin daren nan nayi mata shegen duka sai nayi tunanin ai ciki ne gareta bai kamata na dake taba. Nayi tsaki mtsww na fito daga dakinta naje kichin na dafa indomie fara tas ko yaji babu haka na cinye ta saboda masifar yunwar da nake ji.na chinye na koma daki na kwanta ina tunane tunane har barchi ya daukeni.da asubah na tashi naje nayi alwala na tafi massalaci. Aka gama sallah na taso na taho gida.in shiga gida na tarar da manasa tana hada kayanta A akwati. Da nace bazan mata magana ba bari na kyaleta naga mi take nufi.sai wata zuchiya tace may be gidan su zata tafi.kawai sai na yanke shawara naje na sameta.ina zuwa nace ma manasa INA ZAKI? Budar bakin gidan mu zan tafi. Na kara tambayar ta Nace mata mi zaki yo? Tace man ta gaji da zama dani.nache amman baki da hankali haka da tsofan ciki zaki kama hanya ki tafi bauchi.kumah A motar haya.sannan tun da safe haka ko gari bai gama waye wa ba. Nace mata babu inda zaki idan ko kika tafi duk hukuncin dana yanke maki ke kika jawo. Naje nayi wanka na shirya na tafi gidan su dady na gaishe su san nan na fada masu cewa naga sameera.ina fadi naga momi tayi sujada ta godewa Allah. Na kwashe labarin zuwa na jos duk na fada masu.sai dady yace basu ga ta zama ba. Injira su.suyi break pass. Mu tafi jos. Mu taho da sameera. Nima lokacin ko karyawa banyi ba amman ban fada masu ba.kada suyi tunanin akwai wani abu tsakanin mu da manasa.suna gamawa muka dauki hanya sai garin jos. Misalin karfe 8:30am na safe muka isa garin jos.muna zuwa kofar gidan da sameera take.muka chi karo da sameera ta dauko akwatinta da niyyar zata bar garin jos.tasan daman sai nazo da umma da dady.sameera tana ganin su ta yarda akwatin ta ruga ta shige cikin gidan da gudu. kawar ta fadeela ta leko taga mike faruwa.ita ce ta bamu izinin mu shigo gidan.muna shiga sameera tazo da gaida su dady.nan su umma sukai ta bata haquri akan ta dawo gida.fadeela ce mai cewa sameera kiyi haquri ki koma.duk abinda ya faru ga bawa Allah ya riga ya kaddara zai faru dashi. Sameera ta yarda ta biyo mu misalin karfe 3:20pm muka iso zariya.kannai su adnan suma sun nuna farin cikin su sosai da suka ga sameera.washe gari kamar yadda na saba zuwa gaida ummana da dady na naga sameera.tachi wata uwar kwalliya tsayawa kawai nayi ina kallon ta.data fahimchi ina kallo sannan tazo ta duqa ta gaidani sannan ta rokeni gafara na yafe mata akan maganganun data fadi man.na che mata ai babu komai. Allah ya yafe mana baki daya.nan har nake to nan ta nace saura yanzuh ma ki gudu.sai tayi wani murmushi tace kaji yayana da wata magana..mukai wasa da dariya na shiga falo na gaida su dady. Bayan na gaisa dasu. sai dady yake ceman my son inaso zanyi wata magana da kai.bai gama rufe bakin saba sai naji wayata na kururuwa. Da alama wani ne ke kirana.ina dubawa naga polina ce kawar manasa.ke kirana.ina amsa kiran akace munan asibiti manasa ta haihuwa ta sami budurwa.kayi sauri kazo ka biya kudi za'a salla Alhamdulillah nace.to ganin tafe.na fada masu dady cewa manasa ta haihu suma sunyi farin ciki ummace tace bari na dauko hijabi na mu tafi tare. Ina zuwa falo na fadi ma sameera cewa manasa ta haihu tayi man murna dayi ma jaririyayar addua Allah rayata.amman naga alama sameera na cikin damuwa amman bata nuna man ba.muna zuwa asibiti na biya kudi muka dawo gida nayi ma jaririya huduba. Na sa mata suna sameeeeera. Nayi dana sanin fadi ma manasa sunan jaririyaR bayan nayi ma ta huduba.nace ma. manasa sameera na sa ma ta suna.tace baka isa ba wallahy dole ka chanza mata huduba.wallahy da kasa ma yar"ta sunan wannan jakar yarinyar gwanda ta mutu na huta. lokacin ne na tsinke manasa da mari ina ce mata na lura ke mahaukaciya ce to bari kije wannan sunan shi nayi niyyar sama yar"ta yanzuh tunda kin haihu ni daidai dake ne.na fice daga dakinta na barta tana sharar kuka. Lokacin da naje daki na naji jaririyar tana ta kuka.amman manasa taki daukar ta sai uban kuka take. Na leko nace mata manasa kiji tsoron Allah wannan jaririyar bata son komai ba amman kina zalintarta.lokachin ne ta dauke ta ba bata mama. Sannan nace mata idan ta gama da ita zamuyi wata magana da ita. Tana gama bata mama jaririyar tayi barchi sai tazo daki na ta sameni.na fara bata labarin sameeera tunda farko har karshe. Da Alama manasa taji tausayin sameera lokacin da na gama bata labarin naga manasa tana share hawaye ta rokeni gafara na yafe mata laifunkan data yiman. sannan tace tanason taga sameera.na kira sameera tazo gidana tayi ma manasa barka.zata tafi manasa tace ta tsaya. manasa taba sameera haquri akan abinda ya faru.suka yafe ma juna.da daddare ina kwance manasa tazo dakina taceman mijina inaso na rokeka wata Alfarma don Allah ka auri sameera. Wallahy nayi ma alkawarin zamu zaune lafiya da ita. Nayi farin ciki kwarai da manasa tace na auri.sameera safiya nayi naje gaida su dady kamar yadda na saba. sannan na fadi mai abinda manasa tace.shima yayi farin ciki sosai.yace daman ranar da matar ka ta haihu maganar da nake so nayi ma kenan.sai aka kiraka. Amman yanxuh bazan yanke hukunchi ba sai naji daga sameera idan zata aureka. Dady ne yasa umma ta tambayi sameera idan tana sona.tana tambayar tache eh tana sona kumah zata aure ni.bayan sati 1 da haihuwar manasa Akayi suna.aka sa ma yarinyar sameera......... Sameera tayi farin ciki da taji sunan ta nasa ma yar"ta.sameera ta suwo kaya masu yawa ta kawo ma takwararta. Bayan anyi suna kowa ya watse. Aka sa mana ranar aure nida sameera.lokachin da akasa yayi akashe shagali aka kawo sameera gida.na tara su nayi masu nasiha akan su zauna lafiya.nace ke sameera kece karama kiyi ma manasa biyayya.ke kuma manasa ki wa Allah ku zauna lafiya kada wani ya zalinchin wani. Haka suka zaune lafiya. sameera aunty take ce ma manasa.bayan shekara 1 da "yan watanni sameera ta haifa man yaro namiji.na saka masa sunan dady na SULAIMAN amman Abba ake kiransa.gaskiyaba karamin farinci nayi ba da naga mata na suna zaune lafiya babu rigima babu tashin hankali. Muka chi gaba da rayuwa mai inganci muka manta da abun ya faru A baya. KARSHEN LABARIN KENAN WANI DARASI KUKA SAMA GAME DA WANNAN LABARIN? Kuma wani korafi zakuyi game da wannan labarin domin mu gyara, zaku iya fata tanan ko kuma ku turo mun da sakon ku ta nomber ta 07033020404 Admin ..........CIKIN DARE { Part 12 }........... Rahul yayi matukar mamaki da Sameera ta zageshi A guje ya Debi motarsa Izuwa gida Yana shiga gida Sai Hajiya tace Rahul Ya kashigo gidannan ranka A6ace meyasa meka? Rahul yayi shuru Hankalin Hajiya ya tashi Ta kara cewa Rahul Don Allah kafada man Waya 6ata maka rai? Rahul cikin fushi yake cewa Hajiya Wai Hajiya yanzu kamar Sameera Ita Ce zata zageni a tsakiyar Kasuwa Hajiya tace Sameeran Ce tazageka? Yace Eh Hajiya! Hajiya Tace kaje ka dakko wayar Redio Idan tadawo kai mata Kafirin duka Rahul yaje ya samu Wayar Redio Manasa ma Itama tasamo wayar Redio Wai harda ita za'a daka Sameera saboda tazagar mata Yayanta, A falo suke tsaye suna jiranta Manasa da tadawo gida tana zuwa harabar Gidan Taji gabanta yana fadi, Kamar tajuya ta fita gidan amma hakanan ta tashiga gidan Tana zuwa falo Manasa tayi saurin kulle kofar falon Sameera ta zaro Ido Tace Manasa Lafiya? Manasa ta wanketa da mari Rahul yacire hijabin dake jikin Sameera kukaci gaba da dukanta Sai da sukaimata ti6is Suka far fasa Mata jiki Ko ina ajikinta ya fashe Fuskarta Ce kawai batayi komai ba Saboda itama tana rife fuskar Sameera tayi kuka kamar ranta ya fita Bayan sun gama bugunta 3 Awos Bata iya tashi Sameera da rarrafe takai dakinta Jikinta gaba daya duk bakarfi Kankace haka ciwon kai mai karfi Ya kamata zazza6i Idonta biyu Ita kanta Tana tausaya wa kanta Gari nawayewa Rahul ya shigo yacewa Sameera Ke Ga kayana can dana Manasa Dana Hajiya Ki wanke Mana Kitabbatar da kin wanke su kafin Mu dawo daga Jos Cikin sauri Sameera ta Amsa Saboda gudun bugu, Yaja tsaki ya fita, CIKIN DAREN bacci yaki yuwuwa man Saboda tunanin Sameera Shin tunanin danakeyi Wane hali Sameera take ciki kuma Ina take Ammsar Dana kasa Samu kenan, Gari na wayewa nayi wanka Nadau Key din motata Naje gidan su Dady Ina zuwa nagaida momy na da Abba Sannan Nasanar dasu Yadda mukayi da Abban Manasa nacewa naturo Magabata na da ayi Maganar Aurena da manasa Dady yayi farin ciki Itama mahaifiya ta Buda bakin Momy Sai tace dannan Wlh harga Allah naso ka Auri Sameera Allah nedai bai nufaba yanzu nata Raye ko bata Raye Wallahu A alamu Sai dady yace man yaushe Iyayen Manasa sukace katuro mahaifan ka Sai nace mai Dady 2week suka Ce Dady yace Allah ubangiji ya kaimu lokacin Momy tace Ameen, Jingine nake ajikin motata a kofar super market din dake Tudun wada Zaria Tunanin Sameera ya hanani walwala da Kwanciyar hankali Ni Sai naga kamar 6atar Sameera batazana Ce ga Rayuwa ta Ina tsaye nayi tagumi Sai ga wata kyakykyawar Yarinya taci kwalliya Tazo tasameni tayi man Sallama, Salamu alaika? Na6ata rai nace mata Wa'alaiki salamu, Sai tace naga Malam naga kamar kana cikin damuwa kozan tayaka fira? Sai nasha kunu Na daure fuska Nace mata Dan Allah malama kirabu dani kona Ce maki Ina Son mutun yataya ni fira ne? 6ace man dagani ko kuma nayi maki wula kanci, Sai tayi murmushi tace Allah ya baka hakuri Sai munsake haduwa Natabbata idan kadaina fushi to zaka saurare ni Saboda ni kyakykyawa Ce, Sai nayi tsaki Naja motata izuwa gida, Ranar da Su Dady suka shirya zasu Bauchi zuwa kar6o aure na Sameera ji tayi gabanta nafadi kamar wani Abu zai sameta Su dady suka isa Bauchi Amma su Kansu sunji ajikinsu kamar zasu ga Sameera a bauchi Saboda suna isa Bauchi tunanin Sameera ne kawai ke yawo a zuciyar su, Ita kanta Sameera Baccin data danyi na mintoci Har mafalki tayi wai sun hadu dasu dady Da mom da kuma ni Lokacin Da muka isa harabar gidan su Manasa Kowanne Acikinmu gabanshi bugawa yake Muna Isa Falon Kawai Sai naga,,,,,, mu hadu a part 13 anjima n gidan su Manasa Sai Mukaga Manasa Tafito ban daki Sai kunya ta kamata A guje tatafi dakinta Sai nacewa dady Wannan Wadda taruga Itace Manasa Sai dady yayi dariya Hajiya Ce taje tacewa Sameera Kada tasake Tafito Kicin din indai tasan bata gama Abincin ba Sameera ta Amsa dato Muna zaune Sai ga Abban Manasa ya shigo suka gaisa da Mahaifana ni kuma Natashi natafi dakin Manasa A wannan zuwan da mukai gidan su Su Manasa Shine Aka gama Komai har sukasa Ranar Aurena da Manasa Wata daya ne akasa Saboda Dady Yana so yatashi kasar England Har Muka gama komai Muka tafi Sameera batasan Abinda ya faru ba Sai bayan wuce Sameera ta gama girki Sannan tasamu damar fitowa Daga kicin tana zuwa falo Sai taji Ana Maganar Dame dame ya kamata ayi A daurin Auren Manasa Da Muhammad Abdulhadi Sai taji gabanta ya fadi har tanayiwa Manasa murnar Saranta da akayi Manasa Cikin Fushi ta iya Amsawa Saboda tatsani Manasa sosai Sameera ahankali cikin kasala ta tatafi Dakinta Tana zuwa dakinta tazauna tayi tagumi Sai Taji sallamar Wani yaro An aiko shi ya kirata, Yana shigowa Inda Manasa take Yace mata Sameera kizo ana kiranki Awaje Sai tasha kunu Tace wake kirana?.Sai yaron yace Wani mutimine Tana cikin fadin haka Sai Ga hajiya tashigo Dakin tana fadin Dan ubanki kitashi kije Abokin Rahul ne yake kiranki Idan baki jeba Rahul Zaici Ubanki kuwa, Sameera da sauri tatashi tatafi Saboda Tsoron Rahul datake yi, Tana zuwa gum matashin dake kiranta Mai suna Bala Sai tayi mai Sallama Sai ya amsa mata tare dayin murmushi Sai tace malam Don girman allah karabu dani wllh akwai Wanda make so Buda bakin Bala Sayyace Waye kike so Sai tace Inarunka dole Sai kaji sunansa? Sai yace a'a Amma don girman allah Kitai maka kifada Man Sai tace mai Sunansa Abdul-ahad Sai bala ya zaro ido yace Wanda zai auri Manasar Shine kike so? Sameera tace don Allah karufaman Asiri wlh bashi bane Wannan nanine daban kuma Ai anayin suna Iri daya Sai yace Hakane Amma wlh Koki bar garinnan konace wa Rahul Saurayin Manasa Shikike so, A guje Sameera ta shige gida Saboda taji bala yace zai gayawa Rahul shiyasa Sameera tayanke Shawar Barin gidan Sameera tana zuwa daret tana nufa Dakinta Ta Hado kayanta Duka Tasa acikin Leda Sai da ta fahimci falon Bakowa Sannan Tayo waje da gudu .Sai mai gadi ya tareta yace Mata Sameera Nasan kina Shan Wuya acikin gidannan Garama ki gudu Ni kuma zan taya ki da Addu'a Sameera a tsorace tace mai Nagode tafita da gudu Ashe Bala wasa yake mata Shikanshi baya jin dadin dukan da Rahul yake mata, Sameera Tana zuwa tasha Tasamu wani mai kudi Taroshi alfarma daya tai maka mata da kudin mota Zuwa Zaria city Mutiminnan Dubu 10,000 Ya bata Saboda tausaya mata da yayi Ganin yadda tazo A gigice, Ina zaune Dady Ya kirani Bayan mungaisa Sayyace man My son Yau wata daya kenan dagama gidajena na Kaduna Nawa da naka Don kada Gidan da kake ciki nasiyar dashi Da Wanda mu muke ciki don haka gobe kashirya da Sassafe Nasa azo man da Tirela ta kwashe kayanmu duka Sai naji dadi amma tsoran danayi Karmu bar gidan kuma yaza mana Sameera tadawo gidan nemanmu gashi dady yace kada Wanda ya fada makowa Inda zamu zauna A Kaduna Gari nawayewa Tirela Tazo ta kwashe kayanmu duka A wunin muka gama Kwashe kayanmu Muka koma Kaduna Su dady Suka zauna A Tudun wada ta Kaduna Ni kuma Nazauna a Kawo A gidan dazan zauna Nida Amaryata Sameera, Satinmu Daya da komawa Sameera Bayan tabar gidan su Rahul Gidan wata kawarta taje A jos mai suna Fadeela Isma'il Satin ta ukku A gun Fadeela dayake ta bata duk Labarin Abunda ya faru da ita Sameera tayi matukar Tausaya mata Sosai Shiyasa har bata so Sameera tatafi Watarana tace ma Sameera Ya kamata muje Zaria Kudaidai ta da Iyayenki da kuma Baffan Saboda kisamu kiyi Aure kinsan Yanzu zaman aure shiyafi komai Dadi Lokacin Da Sameera Sukazo Zaria sukatarar da muntashi Adaidai wannan Lokacin Ake Daura Aurena Da Manasa, Sameera tayi kuka sosai Hakanan ta hakura ta koma Jos sukaci gaba da zama da Fadeela, Bayan aurena abokai Kowa ya watse Aduniya banda iyayena Babu Wanda nake son gani Sai matata Manasa Manasa tana Mani son Da bata ta6a yiwa wani ba Shekararmu daya da wata biyu Manasa tasamu Ciki Wanda ya kai munzalin haihuwa Watarana zani office Manasa tarakoni Izuwa harabar gidana Sai nashafa mata cikin ta nace Insha allahu Kafin nadawo Sai dai naji Anyo man Waya ace kin haihu Sai tayi nurmushi tace Ameen Sai nasunbaceta na ja motata nayi gaba,saneera kuwa Sai Alokacin ta kara wayewa haduwarta da fadeela ta koya mata Kwalliya Da salon tafiya Kai idan baka san Sameera ba Sai karantse kace 'yar shugaban kasace Watarana Sameera taje Super market Sai ta hadu da Polina Polina tayi matukar far in ciki da taga Sameera Bayan rungume Polina tace Sameera wllh Kinyi kyau ko Gomna Ai yaganki dole ya kyasa Sai polina tace wa Sameera Kishirya kizo muje Kaduna gun Manasa Wata kawatace wadda muka hadu a bauchi Jikin Sameera yayi sanyi Sai taba Polina labarin Zawanta bauchi Polina tatausaya mata Sai tacewa Sameera karki damu ai yanzu kinfi karfin Manasa tata6aki barinma mujinta yaganki Ai kau Dole shima ya kyasa Sai sukai dariya Sukayan Ke shawarar Gobe da safe misalin karfe shida zasu wuce Kaduna Saboda basaso sukwana Sai Sameera tacewa polina kinsan Inda Manasan Tayi Aure? polina tace Naje gidansu aka bani Address Din gidan Ammace man Tana da ciki haihuwa yau ko gobe Ahaka suka rabu akan gobe zasu hadu Sai suwuce Kaduna, Gari nawayewa Sukakama hanyar zuwa Kaduna Misalin karfe Ukku suka Isa Kaduna Sai kai sa'a sukaga Gidan su manasan Ananne Sameera taji gabanta nafadi Suna zuwan falon Manasa Sai Sameera taci karo da Makeken hotona wanda muka Dauka Da Manasa Ahotan kamar zanyi magana Hankalin Sameera yayi muguntashi, Sameera tana tsaye tana kallon Hoton da mukayi da Manasa shiyasanya hankalinta yayi matukar tashi Wai Baffa na shine zai auri Makiya ta Lallai kam za'ayi ta Abinda keyawo cikin zuciyarta kenan Shigowar Manasa ne falon yayanke tunanin da Sameera take Ciki Manasa Tana Sakkowa kasa Sai suka hada Ido da Sameera shiyasa hankalin Manasa ya tashi Manasa na zuwa Tacewa Sameera meyasaka kika zo gida na? Sameera taja dogon tsaki Mitswww Tare fadin ai yanzu daidai nake dake wlh Saboda yanzu ba a karkashinku nake aiki ba Ehe, Manasa tayi mamakin jin abinda Sameera take fada mata Polina ce ta dunga ba Manasa hakuri Budan bakin Manasa Sai tace wa Sameera Bara nakira mai gidana wlh Zakici Kutumar Ubanki Shegiya Kawai Sai ta hau sama kirana Polina tacewa Sameera zomubar gidan nan Bansan haka zata faruba Sameera tacewa Polina barta ta kira Mijin nata shima daidai nake dashi yana bude man huta nima Zan bude masa Polina ta kalli Sameera tace lallai Sameera baki da hankali, Ina Kishingide A makeken gadon dake Dakina Manasa tashigo a firgice Tazo ta zauna kusa dani tana kuka, Sai nace My dear Meya faru ne? waya ta6a manke ne? Sai tace man wannan shegiyar 'Yar aikin tamuce tazo gidannan Shine take zagina don Allah my dear kayi man wani Alkawari Sai nace mata Manasa kifada buka tarki Insha allahu zan Cika maki gurinki nayi maki alkawari, Sai tace Baffa don Allah ina so Ka dakko mata Police sutafi da ita Sai tayi 1week sannan Asake ta kaji my dear na Sai nace mata karki damu muje naga Shegiyar da tata6a manke, Da suri Manasa ta mike Ina biye da ita abaya A hankali na sakko Kasa Kujerar da Sameera ta zauna tana Facing Waje Ni kuma Banga Sameera ba bayan ta kawai nake nagani, Ina sakko wa Nace Ma Manasa acikinsu Wace shigiyarce ta zageki manasa tace man gatacan da Hannunta tayi man nuni, Buda bakina cikin fada Nace mata Ke dan ubanki kijuyo fuskarki jiki abinda zan fada maki Sameera taki joyowa Sai nace mata Nan gidan ubanki ne? Sameera tajuyo ahankali tare da fadin A'A bagidan ubana bane, Ta juyowa naga Sameera CE dama nayi ma wannan zagin Ashe Itace 'Yar aikin da take shan duka a gidan iyayen su Manasa abinda keyawo daga kwakwal wata kenan, Hankalina yayi matukar tashi danagan ta Sameera tayi matukar kyau Kyenta ya kara karuwa Gashi taci arniyar kwalliya kyenta ya fito Buda bakin Manasa Sai tace man Baffa na mekake kallo anan kaje ka dakko mata police mana, Cikin sauri da firgici nace TO Nararimi Hula nadorata akai ta kalminma barau da bawa nasa Nafice a guje Ina zuwa kofar gida Nasamu wuri nazauna Ina jiran Sameera su fito, Manasa tayi jiran tayi jiran amma bandawo ba Taita kirana awaya naki dauka Tun karfe 1:30pm suke a gidana har zuwa karfe 6:00pm suna ciki Idan Sameera Zata fita gidan Manasa CE kerike ta tare da fadin dan ubanki kijira ya dawo mana, da Sameera taga banda woba nan tabar polina Tafito daga gidan lokacin data fito Manasa bata saniba tana Kicin amma nasan data ganta to bazata barta ta tatafiba har Sai na dawo, Ina zaune Sai ga Sameera tafito daga gidan Sai nayi sauri na mike duk jikina babu karfi Sameera tana gani na Sai tayi kamar bata ganni ba zata tafi na janyo mata gyale natace mata Ina kuma zaki batare da munyi magana ba? Sameera taja tsaki Mitsww Dalla gafara can kaban hanya nawuce Abun mamaki wai yau ni Sameera takewa tsaki Nadunga bata hakuri Sai nace mata Sameera bara na dakko mota na Muje gidan su Daddy Tunda nasan farin ciki zasuyi idan suka ganki Sai tace HMMMM Jeka dakko Motar A gigice na shiga gida natarar da Manasa da polina suna firar guduwar Sameera komagana ban masu ba na dau key Ina fitowa daga gida na tarar da Sameera bata gun Dana barta.........