WACECE SALMA? Na Benaxir Omar Motanta take jaa ciin kwanciyan hankali tasaka wakan bag of money na rick ross yana tashi a motan, parking tayi daidai gaban office din tafito dauke da jakanta na calvin klein. Pink colour sanye take da doguwar riga jaa, bata yafa dankwalin abayan ba anma saita daurashi tagaba kaman dankwali irin daurin da ake cewa turban,tamanna fuskanta da glass na tomford, sanye da takalmin vincci taku take irina mata masu ji dakansu kuma masu fada aji, kimanim shekara ,24 arayuwanta, tashiga office dinta na FAWU investment ltd, tana shiga taga secretariat dinta na aikinta ganinta yasa tamike dasauri tare dacewa welkm maam, batace komi ba ta shige office din ta ajiye jakanta dakuma wayoyinta kirar galaxy s5 dakuma iphone6, SALMA MUHD FAWU kenan, secretarynta ne tashigo rike da files ta ajiye agabanta tareda cewa ur appointments maam. Tadauka taduba daya bayan daya, wanine yashigo office din adaidai lokacin da matar tafita , yakalli salma irin kallon inasonki tareda cewa naxo maganan vontract dakikayi da companynmu ne, kallon data masa ya gushe duk wani tunaninsa, sannan tace lemme get the files, yamika mata na hannunsa ta duba, shikuwa sai tsura mata ido yake, ya rasa yazaiyi duk shiyake jan contract din don ahakamne zai samu dama yakalli kyakyawan fuskan nata, ta kalleshi fuska a daure tareda cewa am done with you, inkunga dama ku karbi 50% din inkunga dama karku karba, yadauka tare dacewa can we have dinner? Glass din fuskanta tacire sannan tace am strictly on business, beside that i hate men, so get out of my office and never come back , yayi jum shikam duk da yanaji agari ana fada anma bai daddara ba yau gashi ta maimaita masa. Toh meyasa ta tsani maza? Meye hujjanta? Duk kudin datake dashi kuma ta gada agun mahaifinta daya rasu, bayan mahaifiyarta dake raya baa taba cewa anganta dawani namijiba, inka ganta da namiji to. Business ne, anma maganan salma da saurayi baa tabayiba, she keeps repeating she hate men, haka a tsanake tagama komi, tadau jakanta tamikowa sectarynta key din sannan tafice motanta ta kunna, gyda tanufa tana osa megadi yabude mata kafteren gate din, ta isa parking space dinta ta ajiye motan, cikin gyda tanufa tacire gyalen dake lanta, tamike akan kujera, a.c takunna sannan tajona wayanta a caji, jitayi ance umminah, dasauri tamike take tarungumi matar wacce akalla takai shekara 45 fara kyakyawa da ita, tace sannu da dawowa babynah, salma tace sannu momy nayi missing dinki, nan suka zauna sukayita tadi,har mai aiki takawo mata abinci, salma tanaci suna tadi, tana gama tamike taje tayi sallah tayi wanka sannan tabi lafiyan gado, ba ita tafarka ba sai laasar anan tayi sallan laasar sannan ta dauko littafi mai suna namiji ko miji na benaxir omar, tana karantawa tanajin dadin karatun ganin yadda ake rikici akai, ba ita ta tashiba sai magrib tayi sallan magrib tayi isha tadauko coffe dinta tazo gun momynta tazauna suna tadi har karfe goma kafin ta tattara tawuce side dinta domin tayi bacci, haka rayuwar salma yake inbata office tana gyda, rayuwanta ta tashi itakadai ne, ko kawa batadashi sannan batada matsalar rayuwa, domin kudi kam mahaifinta yabar mata koda batayi, ga companynsu ma, anma hartagama karatunta tazo tacigaba da aikin da babanta yafara a companynsu, rayuwanta so simple macece wacce hayaniya bai dameta ba, asali ma zan iya cewa miskilar macece, magana aduniya shiyafi komi bata wahala, inhar kaga tafi minti goma tana tadi to da momynta ne, magana ashirin saita dunkula maka tamayar dashi kalma daya. Batada girman kai saidai rashin maganarta ne yasa ake ganin girman kanta, salma muhd fawu kenan toh anma kunsan duk jin dadin mutum in one way or the other yanada problem, toh hakan yasa ni benaxir omar nadauki alkalamina dobaku tarihi da lbrn amal, saiku biyoni, Hajiya hassana itace uwa agun salma, mijinta alh.muhd shine mahaifi agun salma kuma yarasune salma nada shekara 17; hakan ba karamin girgiza hassana yayiba, muhd fawu su bakwai ne agun iyayenshi, Allah yabawa dangin arziki ta mai, dakuma dabbobi, bayan sarauta dake hannunsu kuma, hakan yasa mutane suke cewa zurian sunada kashin arxiki domin ko naira goma alh.fawu yabaki kija jari, saikinyi arxiki mai albarka. Ahaka yazo yarasu, yanuwansa sun girgiza anma kasancewar salma ce yarsa yasa yayunsa suka dauki nauyin komi nata, haj. Hassana kuwa su biyu iyayenta suka haifa iya da hussiena. Sun shaku sosai kuma suntashi sosai kasancewar subiyu iyayensu suka haifa hussiena tana zaune yanzu a u.k takai shekara 24 da tafiya, ita da danta kwaya daya, basa zuwa nja saidai suyita waya, toh kwanannanne ma hassana taji hussienan nacewa tanaso sudawo gyda, duk dangin salma kowa naji da ita, ga ladabi da biyayya, da kare duk wani abu da akace haramun, Tana zaune a saloon anwanke mata yalwataccen gashinta suna rolling gakuma kafanta ana wankewa yatsunta mahaka nema taga wayanta na ringing, hakan yasa ta gayda matar gefenta wata fara daga ganinta budurwa ce, wayayyiya tareda cewa don Allah kitaimakamin ki daukamin wayata acikin jakata inaso na amsa, matar ta sa hannu a jakar lv wanda salma tamata kwatance tare da dauko wayan, tadauko iphone6 din tasa mata a kunne, nan kuwa amal tafara magana, yadda take maganan daddaya ya balain burge matar, harta kashe, hakan yasa matar tayita kurawa salma ido, salma kuwa bata lura dawannan abu ba,har aka gama zata biya kudi akace mata dayan matar tabiya tsayuwa tayi tare da tunani a zuciyanta, meye na biyamin?ko she thinks i dnt have money to pay ne?. Ta mika kudin wa mai sallon din batare da tace komi ba tasakai tayi gaba abunta, taje gaban motarta tabude tashiga sai gyda, tana isa wanka tayi tare da sa kayan bacci kasancewar bata sallah, tamike kan gado kiranta taji anyi tana dauka taji ance salma ykk? Ta amsa da lao, sai can akace kinkoma gyda lfy? Shiru salma bata amsa ba, saikuma tace. Ya gajiyan hanya, ganin tambayan zasuyi yawa yasa salma tace evrtn lao, wayene?, tayi murmushi sannan tace sunana hauwa ummi yuguda, ina skuling a mansoura university cairo, nazo hutune shine kuma muka hadu a saloon nd i liked u, so can we be frnds?, salma batare da tunanin ko tantama ba tace NO tare da kashe wayan, saiga txt yashigo "hey gal calm down i meant no harm, just tryna be gud, think abt it being alone aint a gud idea salma,' yadda takira sunanta akarshe yasa tayi kasaif. It means kenan tasanta, ita batason kawa, kuma for a time bata taba ganin wacce tayi full confidence akan abunda tayi ba, na confronting dinta, toh baridai tagani, washegari tana office bayan sectarynta takaimata appointment dinta tana dubawa, office din taji anbude tareda sallama, tashigo cikin mulki tana taku wacce kaima kasan ba karama bace itama tanaji da kanta, abaya ne ajikinta sai jakar prado da takalminsa, tasha space a fuskanta, saidata nemawa kanta seat sannan tacire glass din salma naganin ikon Allah , tace sannu, salma ta amsa da kema!, kallon salma take tana kara fahimtarta, Hauwa ummi yuguda ya ce kwaya daya tilo agun muhd yuguda asalinsu yan garin yuguda ne acikin garin bauchi saidai mahaifinta yayi ficen arziki fiyeda tunanin mutum, gata itakadai, duk karatunta batayi a nja ba. Saidai tazo hutu, batada kawa ko daya kuma bata shaawan samu aganinta frnds are betrayals, saidai dataje saloon saitaji salma ta burgeta, koda salma ta gwada mata batayi naam da bukatarta ba, bata damuba saboda tasan haka itama takeyi wa wasu, kenan duniya duk abinda kayiwa wani sai anmaka, duk takamarka saikaga wanda ya takaka, ta fahimci halin salma cikin dan kankanin lokaci ne, kuma hakanne yasa ta binciketa sanadiyar dauko wayan salma dazatayi card din salma yafadi data dauka saitasa ajaka,tanan tasamu numban salma da office address dinta, Salma ce ta kure tunaninta tare da cewa meya kawoki office dina, ummi tayi murmushi sannan tace ashe am so important tunda harkin ganeni, well nakawo miki card dinki ne, tamika mata, bata kara komi ba salma kuma takasa kunne taji sauran bayani, yayinda ummi tayi shiru donlura datayi salma bamaison surutun bane, hakan yasa salma takarba ta ajiye agefe sannan ta dukufa, ummi tace can we have a lunch meeting? 2pm pompti restaurant, ill be waiting, ta tashi ta fita, salma tabita da kallo wannan ko ke mayyace saidai ki cinye yan gydanku, tacigaba da abunda takeyi, tana gamawa 12 taje gyda tayi wanka tayi sallah harta mike zata kwanta tatuna da abunda ummi tafada hakan yasa ta zari key tanufi restaurant din, anan tanemi gu tazauna don ummin bata isaba, sai bayan 10mnts saigata, salma batace komiba don itakam abun mamaki yabata, kahada abu kuma kayi latti, ummin nazuwa tace am so sorry, bata kara cewa komi ba aka kawo musu menu list suka duba kowa tazaba abunda takeso, sai da suka faraci salma talura wannan tafita iya miskilanci, tace luk i hate it kinyi shiru nd ke kika jawomu nan, ummi tayi murmushi sannan tace i tot u want it dat way, u hate talking hun? Salma ta kauda kai say wat u want to say ummi tayi murmushi tace nfn much, will u be my best frnd?, salma ta kalleta sannan ta kauda ido , NO, ta dauki jakanta tabar ummi agun, ummi ma jakanta tadauka ta ajiye musu kudinsu tayi gaba, daredare salma saitaji bata kyautaba bata taba ganin mutum mai confidence da shiga rai irin ummi ba, hakan yasa tadauki waya da zummar kiranta saitayi wani tunani toh wat if ummi ta hakura? Bari tabarta inhar tadamu zata dawo, abun mamaki kuwa sai gashi sati biyu ummi bata nemi salma ba, donhaka itama saita share, watarana tadawo gyda daga gun aiki kawai ta tarar da mota a parking space tasan tabbas ba motansu bane, hakan yasa tayi tsammani ko anyi baki ne, tana shiga taga hajiyanta da salma sai tadi sukeyi abin yabata mamaki, don tadin dasukeyi babu alamun bakunta aciki, salma ta gaishe da momyn sannan tahaura sama batare data nuna alamun taga mutum a wajenba, ummi tashi tayi tabita tare da bude dakin salman batareda tayi sallama tana shiga taji karan ruwa a toilet alamun salma na wanka zama tayi takarewa dakin kallo lalle dole saalma taji dakanta komi tanadashi a rayuwanta gashi dakin shikanshi komi pink ne ,wayan salman tagani batare dawani tunani ba tadauka tagama iya bincikenta bataga abunda take nema ba, tamayar ta ajiye salma nafitowa batare da ta kalletaba tace meya kawoki gydanmu? Tace gydanku ko gydanmu? Nazo gayda mummyna ne, salma na bukatan bayani anma ummi tayi tsit batayi magana ba, hakan yasa itama salman ta share, ummin tafara tunani anya salma ta taba magana sama da minti 5 arayuwanta? Mutum saikace mai gaba da magana, tana zaune agun salma tashirya tsaf cikin atamfa super wax purple dinkin riga da skirt, kayan yamata kyau sosai, tadauko sallayanta tahau tafara sallah, tana idarwa zata mike tabi lafiyan gado ummi ta ce am asking again, will u be my frnd? Tamika mata hannu don su gaysa , salma ta kalleta ta kalli hannun, kafin can tamika mata tare dacewa with policies, ummi tace i know dem ol, batakara cewa komi ba, tafice tayi sallama da momyn salma ta wuce Tph tun daga ranan aka fara kawance, nasan mai karayu zaice ya ake kawance ba magana? Kowa miskili?, hmn kawancen nasu daban ne, koyaushe zasuyi waya, suna yawan haduwa suyi aiki smtyms, suje shopping rayuwarsu dai so simple saidai ba takuri, bawacce take sauraran namiji acikinsu, wataran afita da motan ummi wataran da motan salma, wataran har kwana sukanyi a gydansu ummi wataran kuma agydansu salma ahaka lokacin komawa makarantan salma yayi dama tana final year ne medicine take karantawa, lokacin dazata tafi duk sunyi kewan juna, anma dake akwai waya da social networking sai abun yazo musu da sauki,, ahaka salma tacigaba da zuwa aikin ita kadai rayuwanta yadawo kamar da, saitaga ashe frnds ma rahama ne, saidai batada niyyyan tare taren frnds a ganinta raini ne da zubar da aji tara uban frnds yau aganka da wannan gobe wancan, rayuwanta dai strictly on policies watarana tana sauri tafito daga ado bayero mall rike da waya ahannunta dakuma jakan da tayi shopping aciki, hankalinta bayanan don suna magana ne da ummi, yadda taji tabuge wayan yafadi da duk jakan hannunta, dasauri ta tsugunna don ta tattare, shima ya tsugunan ne yana tattarewa, tareda cewa am soo sorry, plx kiyi hakuri, wlh hankalina bayanan ne, batace uffan ba bata kuma dago takalleshiba saidata gama tattarewa tamike tare da mika hannunta alamun yamiko mata na hannunsa anma yayi concentrating yanado yagyra mata kan wayan dayacire covern jikin iphone dinta, batare da bata lokaci ba tayi gaba a niyyanta tabar mishi wayan, data mishi magana yabata wayan, ya gama sawa kenan kafin yajuya yaga tana shirin tada motan, dasauri yaje yabuga glass din tabude batare datace komi ba, yawu yahadiya sannan dakyar yahado maganan bakinsa yace ga wayan ki karki manta batare da rltace komi ba takarba taja glass din tarufe, taja motarta, numban plate din yakaranta SALMA FAWU, baice komi ba yawuce , restaurant yawuce yaje cij abinci anan yahadu da abokinsa adil, adil nazauje yana chatn yana chan malt , aliyu yazauna tare da bugeshi yana cewa, abokina inaga zuwana garin nan alkhairi ne daga zuwa sai gamo? Adil yakalleshi yace namefa,?, ya ce matar aure mana, before den wacece saalma fawu, adil yaja tsaki tare dacewa ashe baka samu matar aure bakuwa, aliyu yace banganeba dan Allah yimin bayani, adil ya ajiye wayansa sannan yace luk my frnd, yar gydan marigayi m.fawu ne yamutu yabar mata tsantsar dukiya, sannan tunda nake a tarihinta bantabajin ance anganta dawani ba, balle ace soyayya tahadaku, batason maza ta tsanesu bawanda yasan hujjanta dai, donhaka tun kafin kazama victim gwara kafita daga rayuwar yarinyannan kaidama zuwa kayi kuma two weeks zakayi katafi gwara kanemi hanyan mai saukin cireta aranka, aminu yaja tsaki ahap, saidai bamu kara haduwa ba duk taurin kanta zata sauko, kamanta wayeni? AMINU GEE nefa!, adil dai baice komiba, ahaka suka mike, suka fice Washegari salma taje shago donsiyan sabon phone cover ganin wannan jiya yafadi hakan yasa tayi niyyan siyan sabo, mutumim ya miko mata tana zaba, ta ajiye iphone din akan slap din dake shagon, gani tayi an dauki wayan, yayi danne dannensa, saitaga yaciro wayansa dake kara tukun ya ajiye natan, wato kenan yayi dialling numbansa yakira anasa, dagowa tayi dontaga waye mai wannan guts din kuma meya taka a fadin garin kano dazaima rayuwanta shishigi, tabbas taganeshi shine yabuge mats wayanta jiya sannan gashi sunkara haduwa a shago, batace komi ba, tadauki wayan taga har sunanshi yayi saving aminu ,batare datace komi ba agabansa tacire sim din ta karya sannan tace mai shagon yabata wani sim din, atake tayi register tadauki sim dinta tatafi, batasan nata tsiraba don anan ma yabasu dubu biyar yakarbi sabon layin data siya din, tana isa gyda tayi wanka tabi lafiyan gado, alokacin tadauko wayanta takira ummi aminiyarta anma ummi bata dauka ba, hakan yasa tamata txt tare da cewa salma fawu ce pick up, kafin takira ummin takira tare dacewa meya samu wayanki?, tace canjawa nayi, ummi tace dalili? Nahaddu dawani maye ne, shine nayi maganinsa, ummi tayi dariya jin for the first time salma ta ambaci namiji, ummi tace sunanshi fa? Salma taja tsaki stop being a mean gurl, y should i knw his name?, nanfa salma ta kawar da tadin suka gaysa ta kashe wayan, gun momynta taje sukaci tadinsu sannan tahauro sama takara wanka kasancewar bata sallah, tsabar tsafta irin na salma inbata sallah ita kanta bata iya kirga wankanta, bini bini tayi wanka,bata canja pad saidai tayi wanka abunta acanja gaba daya, , tahau gado a.c dakin na busata taji wayanta na ringing tana dauka tayi sallama tare dayin shiru taji waye, ya amsa sallaman batare da ya karasa ba ta kashe wayan, tacire battery din, itakam wani irin maye ne wannan tahadu dashi?, tsabar takurinshi harta gane muryarsa, juyawa tayi zatayi bacci taji an knocking daki, tamike dontasan bai wuce momynta ko mai aiki ba, tana bude kofa gabanta yayi mummunan fadi, shima duk ya razana, ya daga yatsa zaiyi magana anma ya kasa, cikin zafin rai tace most u follow me duk inda naje? Nd who permit u into my house? Yace my house dai yajuya ya sauka kasa, binshi tayi taga gudun ruwansa yana isa falon yace momy na buga mata kofan ashe idonta biyu, momy itace fa wacce muke kira yanzu takashe wayan wacce nacemiki sabuwar budurwana dazaku gaysa, momy ashe yar gida ce, ta kwana gidan sauki, momy kuwa yake takeyi, don batasan mezata cemasa ba, tasan halin salma sarai, yanzu zata masa diban albarka, salma na karasowa tazube ajikin momynta, tareda cewa momy ina wuni, momyn ta rungumeta kafin tace lfy lao, ga yayanki fa daga u.s dan gydan hussiena ta ne, yazo yin wani business na sati biyu zaikoma before sudawo gaba daya, batare data nuna damuwanta ba tace ohk. Sannan takau da tadin tareda cewa momy yam balls zanci yau barinje kicin, shikam aminu naganin ikon Allah, tunda tafice momy take bashi hkr, saidai kayi hkr da halin ta, haka take, sannan inzanbaka shawara inbakaso ka wahala kabarta kanemo wata na aura maka, yayi dariya tare da kade riganshi yace momy inaga saidai ita tayi hkr dani, don inaji ajikina salma matatace, don haka momy kisa albarka, ki kawaitar da idonki kawai, zan nace mata nakuma koya mata yadda zata soni, momy dai kallonsa take ganin yadda yake exaggerating kaman wani shahrukhan , azuciyanta tace Allah yasa, tashi yayi yayi hanyan kicin anan yaci karo da amal tana soya kayan miya, mai aikin kuma na daka doyan, yana zaune harsuka zuba kayan miyan acikin doyan suna rolling, nan yajefa hannunsa yafarayi tare dacewa mai aikin tatafi zaikarasa tace tohm, duk abinda yakeyi salma bata nuna alamun akwai hallitan Allah agun ba, asalima cigaba da abunda takeyi tayi, acikin nutsuwa yafara magana, salmat guduna kokuma shareni dakikeyi bashi zaisa nafita a rayuwanki kaman yanda sauran maza sukaji tsoro suka gudu ba, inaso kisani kinhadu da maye mai naci, don inkinga narabu dake toh tabbas na mutu, nadauki wannan alkawarin wakaina, so is beta kisake ranki muyi soyayyanmu, by the way banyi introducing kaina ba, sunana Aminu Galadima, frnds call me aminu gee, a graduate of harvardth , in business admin. Right now am working wit my dad, ina zama u.s but zamu dawo nja mayb next month kinga dole kenan zama dani, kuma saigashi vo incidence mamanki twins sis din mamana ko yakikace?, duk surutun dayakeyi bata kulashiba bata kuma ce uffan ba, mikewa tayi tafara zubawa a kwai tana soyawa ganin haka yasa shima yafarayi, duk bata kulashiba, sai yayi murmushi yace kinsan me? Dada birgeni kikeyi naji yadda kike wani sharewa it shows me how expensive u r, gayu bazasuyi wasa dake ba, i love ur styl of life, kina burgeni,, haushi taji ta harareshi, ganin haka yasa yayi murmushi taredacewa kuma hararki ma ta burgeni, u knw u r kinda one in town, i just love u salmat, tana juyewa tafara zubawa a flask rabawa tayi gida biyu tadibi nata tabar mishi nashi tawuce yana binta abaya harta haura sama, kafin yaleka dakin tarufo dakarfi, hakan yasa yaje kicin yadauko nasa sannan yazauna akofan dakin nata yafaraci, tana daga daki tasa yam balls din agaba anma tarasa meyasa tagagara ci gashi gabanta sai fadi yakeyi tarasa yazatayi da rayuwanta itakam,wannan tashin hankali damai yayi kama? Naci kaman me? Haba its too much she has to do smfn 8 yagamaci hankalinsa a kwance yabi gu yazauna, tamike tayi sallah tabi lafiyan gado, anma me?,tagagara baccin itakam yazatayi? Lokaci kadan kadan saitaji kushunsa tawaje yana buga kofa, dabara yafado mata, tamike ta dauko hanga acikin wardrobe dinta tabude kafan tare da cusawa dakarfi yamike tare da rike goshinshi data buga, ta kara tusawa ita adole yatashi zata wuce shikuwa yaki motsi, dataga tagaji cikin bacin rai tace kaiwani irin mayene? Katashimin akofa zanwucez sai alokacin ya kishingida tareda cewa i tot bakida bakin magana ne, ashe kin iya magana, anan yamike yasauka kasa, haushin kanta taji bashiri tanufi dakin momynta tareda cewa momy nifa nagaji wlh mutum takuri kaman me? Momy tayi murmushi tace gashi agydan nan zai zauna har two weeks, bakin ciki ranta ne bata iya hadiya ba, zata fara complain momyn tace kinga karmu fara, wannan dan uwankine aduniyan nan inna mutu dole gydansu zaki, sune gatanki akanme zakina wasu strange behaviours? Batare da tace komi ba tace toh momy zankiyayye tashi tayi tabar dakin wayanta tadauko tana dannan wayan ummi yuguda, ummi nadauka salma tafara bayani, nifs nagaji ji nake kaman na kasheshi ummi tayi dariya aminiyata talk to me plx, wax going on? Dagangan tayi tambayan don tasan ba samun amsan zatayiba, can dai tace next week zandaeo, nd get ready u r welkmn ur one nd only dr. Nan salma tamata adduan samun saa, takashe wayan, wadhegari dasafe ma taje tasameshi agaban momynta tagayda momynta sannan tagaysheshi hakan yasa yaji dadi duk yadda take da shariya aganinsa kamun kaine, toh tana da ladabi da girmama na gaba, hakan yasa yaji takara burgeshi, tamike takoma daki donta shirya tafiya office tana fitowa ta isa office tagani abude ta tambayi secretarynta lafiya? Tace oga ne yace inbude masa dat kina zuwa, haryamin presenting wayoyinki, anan ta laluba wayanta taji shiru, r Taleka taga wani iskanci yake mata a office, taganshi zaune akan seat yahada daya kan daya, tadauki files dinta tafita saigashi tayi abunda zatayi awaje aikuwa yabita duk bata kulashiba, tamike tafice, tana tafiya ahanya tana buga sitiyeri, to cut the story short in one week aminu yadawo wa salma pest, ta tunzura ya kawota har wuya, jira kawai take tafashe, duk shariyanta saidaya tunzurata ta, ko ina take yana nan, duk mutane datake access dasu yasamu, , gashi tana ganin kwarjinibsa saita dago zata mishi RM tagagara taji gwiwanta yayi sanyi, data fara complain wa momynta sai ta tsare mata, momy na hankalce da duk abinda ke faruwa, itakam adduanta salma tasamu tasauko ko itama zatayi aure kowa yahuta, tagaji da ganinta haka, kuma tasan da mahaifinta nagari daya san yadda zaayi, tuni tatafi gydan mijinta, Salma kuwa ta je shopping tagama diban abunda zata diba, taje biya matan tace wani yabiya mata,tasan sarai shine saita share, harta fito zata tafi taga wani business partner dinta, suna gaysawa saikawai ganin aminu tayi agabanta yahada rai sama da kasa kaman zai kasheta, waye wannan? Bata amsa ba, sai partner dintan yayi cukui a tsaye yana kallo, can sai yace am sorry , am just a partner, aminu yace does dat give u d guarantee to talk to a married woman? Yabada hkr yawuce, salma kayan hannunta tazubar dakarfi yadda tayi shikanshi aminun ya tsorata nan tafara " i dnt knw who you r, but can u plx get out of my life? I hate uuuu, i hatee u cnt u get it?; kayi stalking dina ina sharewa kaki ganewa, karabu dani kokuma kayi regreting dabaka tabayiba, yayi murmushi donshi baiji haushi ko kunya ba, dadi yaji atleast yaga tamishi magana, kuma dama babban burinsa kenan tana gamawa taje cikin mota, yadda ta fizgi motan saidaya ja hankalin mutanen gun, tana tafiya hawaye na zuba mata a ido, ummi ce takirata tana dauka tace gani agyda banganki ba, tace gani zuwa , yadda ta amsa ummi tasan akwai matsala anma tasan tambayanta ba shawara bane don bazata gayamataba gwara tabari tazo saisuyi maganan, tana isa gyda ummi tazo ta rungumeta, salma tadaure tace yaushe kika iso? Ummi tace two hours ago, meya sameki? Bata amsa mataba tajata suka nufi cikin gydan, tazauna tasakai akan dinning wanda aka jero musu kayattatun girki tana kuka, ummi cikin kwanciyan hankali tace Aminu ne? Salma batace komi ba, nan ummi tacigaba. Kece at fault kingwada masa tsana kirikiri dax y he remained in ur head, neva hate someone bcox its d same as loving him, zakiyita tunanin shi, nd yagane hakanne yasa yayi sticking, ki gwada masa being around doesnt buffles u, salma na sauraronta harta gama, wacce irin macece ummi? Basai tafada mata damuwanta ba nan da nan ummi take ganewa, rayuwanta na tafiya smoothly saiyanzu ameenu yazo ciki yaruguza, , bata iyacin abinci ba, kwanyanta sai caji yake, bata gama idda tunani ba saigashi yashigo dasauri ta tareshi fuska a daure. Idan kai ba maye bane kabar mana gydanmu, marar zuciya, yadda take maganan yatabbatar ranta a bace yake saiyaji shima ranshi yabaci baya kaunar ranta yabaci, ya girgiza kai tareda cewa toh salma, zanfita rayuwanki da gydanku, yajuya yafice, ummi tagane tsantsan meke damunsu, ga alamun dukka sun damu da juna anma dey didnt realise it, tayi murmushi ta yi sipping coke dinta tare dacewa"this two will mek a perfect couples" , harya fita yadawo yace salmat inajiranki a duk lokacin dakika rage tsanata a zuciyanki, bazan daina sonki ba, i love u salma, wani harara ta jefa mishi bashiri yafice, tunda yafita, haushi da tausayin kanshi yake, gashi yayi alkawarin bazai kara takura mata ba as she wished, anma ba damuwa zaicigaba da addua Allah yatabbatar masa da alheri , tunda yafita kuwa salma taja ummi suka wuce daki nan fa suka fara dawainiyan yiwa ummi murnan dawowa dakuma kammala makaranta, alokacin mahaifinta yabude mata asibiti, wacce take xuwa gakuma maaikata anzuba, sunan asibitin ummiyu hospital tabbas asibitin yayi farin jini, kowa na son zuwa gun, don ummi akwai kirki da tausayin bayin Allah, ga kyauta da taimako, duk abun hannunta bai sole mata ido ba, BAYAN WATA BIYU acikin wata biyu, har aminu yakoma u.s daganan suka tattaro suka dawo nja gaba daya, tunda yataka kafansa yabar gydan haryau bai koma gydansu salma ba, kuma baikirata ba balle text, saidai tana makale a zuciyansa, yazuba mata idone yagani, nufinsa akan insun daidaita toh kawai saiya sanarwa iyayensa, alokacin salma tamanta shagaf dashi saidai lokaci lokaci takan tuna dashi, taga rashin kyautawanta, duk wanda takkra shikadai ya tsaya mata rai , ana haka watarana ummi tafito tsaf sunshirya zata raka ummi asibiti, suna zaune wani yakawo wata patient saurayi kyakyawa, da alamu mahaifiyarsa ce ba lfy, bashiri salma suka shive emergency da ita, yana tsaye a waje yagagara motsi yagagara tsinana komi,ga riganshi yaci squeezing, daga gani kayan ya tsufa anma tsaf tsaf dashi, salma nazaune takare masa kallo, tunda take bata taba jin namiji yabata shaawan kallo ko taji tana sonshiba sai yau, love at first sight, ana haka saiga nurse tafito, tace masa jini ake bukata, dasauri yace yaje adiba nasa, cikin rashin saa jininsu baizo dayaba, nurse din tabashi shawaran yasiya, yakalleta ido cike da hawaye sannan yace nurse, wlh tlh banda kudin, kutaimaka, da a babban asibiti muke su sukace mukawo ta nan saboda dr.ummi duk kudina na tattara, nurse kitaimaka, nurse din takawar da ido cikin rashin tausayi tace a a saidai kayi hkr, kanemo jini ba yadda zaayi nasiyarma da jini kyauta,shiru yayi, salma kuwa sarkin tausayi harda kwallanta, tamike cikin tsawa tacewa nurse din haka yakamata kina treating mutane?, nurse din ta tsorata sosai saboda tasan kusancin salma da ummi zata iya rasa aikinta, salma tace muje ki gwada nawa ko zaiyi. For the first tym yajuyo yakalleta, wani yarrr taji ajikinta, yamata godiya sosai donhar idonsa yaciko da kwalla, sukaje akayi saa yazo daidai, zata fara complain salma tace ko zan mutune kidiba, baruwana dawani karmafadi ko narasa jini, aka diba aka jesawa. Alokacin bayan ansa ummi tafito tanemi salma tarasa anan nurse din take mata bayani, ummi ta harzuka sosai dasauri ta isa dakin da aka kwantar da salma, taganshi agefenta tace wakai akabawa jinin? Ya kalli ummi cikin nutsuwa yace wa ummata ne, taji haushi sosai yazaayi kawai tafara bada jini batare datasan matsayin nata jikin ba, its too risky, tace zaka iya zuwa ganin mamanka, tashi yayi yaje suka masa bill, yazauna akan kujeran yayi tunanin duniya aina zaisamu kudin yarasa, aikuwa salma na farkawa ummi tafara fada tace mekikeso nacewa momy? Inwani abu yasameki? Wannan bayi bane banason haka, salma tayi murmushi sannan tace ummi, ina yake?, ummi tayi kasaf sannan tace waye? Salma tace wanda kikagani atare dani, ummi tace awh yaje gun mamanshi, bashiri salma tamike kawai tafara tafiya duk da jirin datakeji ummi na rikota anma tana fizgewa, tana isa taganshi akofan dakin, zama tayi agefensa baisaniba yayi nisa cikin tunani, tace meya faru kuna? Da sauri yajuyo mikeewa yayi yafara godiya duk yanayi tana kare mishi kallo, sonshi takeyi itakam , zata mutu idan bai amince mata ba wayyo ita, yace babu , ganin list din hannunsa tayi takarba, taga bill din tace shikenan bill din? kaman zaiyi magana sai yadaga kai kawai, tafahimce shima bamaison magana bane, talaluba taga ba jakanta, saita tuna yana dakin dasuka kwantar da ita, tuni tace yabiyota tacire dubu hamsin tabashi hannunshi narawa yakarba, yace kiyi hkr anma dubu ashirin da biyune, don Allah yayi yawa. Bata kulashiba , tafice dakin da aka kwantar da mamansan tanufa taga tana bacci, saita zauna tana kallonta, tunda take kallonta saitaji tana sonta, bata taba son mutane kaman irinsuba, itakam meyasa take jin haka?, haka tazauna agefrn matan nan dakyar salma tajata sukatafi gyda, nan taje tanayiwa momynta labari abun mamaki tunda tafara hankalin momy yatashi tace karta kara wannan garajen, aiwannan tsautsayi inya fada fa? Yaxasuyi? Washegari da sassafe tafito tasiyo kayan tea da saurandu tazo dakin taganshi akwance agefen gadon tatasheshi tare dacemasa yaje yayi wanka, yamike yafice anan tagaydata ummakam kallonta take tayi, ta amsa tareda godiya tana raiham yagayamin yadda kukayi, dayadda kika taimakesa, ta girgiza kai tareda cewa bakomi yanzu dai kici abinci nan tayita bata, haka ummi tashigo round kawai taga salma, abun sai yafara bata tsoro, suna zaune a office tace nikam meyene wai? Salma tace sonshi nake, ummi tayi dariya tace u r not serious, u knw quite right he isnt ur type, salma tayi murmushi sannan tace but he deserves me, kina ganin saurayi ga kyau, kuma kina gani kinsan akwai ilmi Allah nedai bai bada dukiya ba, ummi dai shiru tayi sannan tace ni i forgot to tell u, umar na gaysheki, salma tajuyo waye kuma umar? Owwwhhh i gotcha new catch dinmu ko? Hehe so gist me how is he, nan ummi tazauna tafara bayani hes so cute, caring handsome ke i love him, i want to marry him, salma tayi murmushi sannan tace ada in anfadamin haka i used to say someone is craxy but yanzu i can feel it, love can mek u go mad nd stupid, hakadai sukacigaba da tadi, Haka salma tacigaba da kulawa dasu har aka sallameta tadaukesu a motanta sukayi hanyan gydansu yadda taga gydan ba yabo ba fallasa, anan suka zauna suka kimtsa . Umman raiham nabata lbr, mijina yarasu tun raiham na karami, kuma dama dangina basuso aurena dashiba, hakadai na aureshi yazo yarasu wahala tamin yawa, hanyan ci dakuma ciyar da raiham, anma yau da gobe sai Allah kinga bara yagama jamia anma haryanzu ba aiki, salma tace meya karanta? Ummantace saidai inyazo waya sammishi? Bayan yayi wanka yazo nan takara ganin kyanshi tace wani course kayine,? Yace business admin, tace would u mind nadaukeka aiki? Ya kalleta sannan ya girgiza kai no thnx, salma shiru tayi, shifa yake da bukata anma wani irin mutum ne? Yamaci saanta dosai dahartake lallaminshi, lalle duniya juyi juyi duk abinda kakeyiwa wani kaima zaa maka, cikin kwarin gwiwa tace meyasa? Yajuyo yace babu, candai tagaji ta tatafi, haka tacigaba da xuwa duk inda raiham yake tana stalking dinshi kuma haryanzu yaki karban aikin, saida ummansa tasa baki ya yadda anma haka kawai baya sake mata fiska, watarana tashigo gydan rike da kaya niki nikiz ummansa sai godiya take yamike tareda cewa inada magana dake, tabi bayanshi suna fita yace luk salma, i appreciate each nd evrtn u did to me, but cant u get it? M not interested plx leave me alone, kibarmin mahaifiyata kifita arayuwanmu, , tayi jugum haka yawuce yatafi tunda take namiji baitaba humiliating dinta irin nayauba, ashe haka aminu yaji data masa,? Ba aminu bama wainda take wulakantawa? Shiru tayi tana isa tafara kuka, itakam batasan yazatayiba, tana sonsa sosai harcikin ranta, duk abinda yamata bata zuciya dashi, txt tamishi tabashi hkr tareda cewa duk da tasan bazata iyaba zata kokarta taga tafita rayuwansu, ummi kam haushinta takeji tsyaya zaayi da kudinki da kyaunki da ajinki kifara bin wani low class namiji yana wulakantaki? Salma tace bakiga abunda naganiba Can raiham kuwa ummansa ce tasashi agaba tana masa fada, yace umma dole nacireta arayuwanmu, umma ina sonta, ina sonta fiye da yadda nakeson kaina, umma kinsan tafi karfina ba matar aurena bane, idan tacigaba dazuwa abin zaixo yafi karfina, hakan danayi shine daidai, bazan taba gwada mata inasomtaba, umma tafi karfina hakadai salma taci gaba da dannewa, anma inaa tagagara saboda son raiham dake cinta a zuciya gashi uwa uba, ko abinci zataci saita tuna dashi, wani lokacin inzata kira ummi ko wani saitace raiham, ummi kam soyayya take fafa da umar dinta, a randa tacika sati dayane taga baxata iya daurewa ba, gwara taje tagansu, ta dauki mota tabi ta store tayi musu siyayya sannan taje gydan, tana isa taganshi agefen ummanshi tanashafa mishi gashin kai, haka salma tadaure taje dasauri yamike cike da mamaki zaiyi magana tace kayi hkr, gun umma nazo inga yajikinta, baice komiba, don Allah kadai yasan farincikin dayakeyi aransa yau yaganta, duk da shi yahanata zuwa anma koyaushe addduanshi shine Allah yasa tazo, yanaso yaganta ko zaiji sanyi daga radadin dayake damunsa, tazauna takara gayda umma sannan sukadan fara tadi, yana satan kallonta tagefe, tamishi kyau ainun, kominta me kyaune, ita dinma satan kallonshi take, nan umma take tambayanta yagyda dakowa cikin sakin fuska ta amsa, sukayita tadi, ummi ce take kiranta bashiri tamike don ta tafi, tana fita ta aiko yara da kayan data turo, haka akashigo dasu kayan abincine da kuma masarufi na yau da kullum, tana isa gyda suka hadu da ummi tarinka fada, akanme zata shanyata? Tace comoonn naje ganin habibina ne, ummi taja tsaki so stupid, aina mace ta taba xuwa hira gun namiji? Salma watz wrong wit u? Ina aji da class dinki? U r running after a low class guy, salma dai batace komi ba, saicewa tayi for the last time, if forever in ur life u wish to be wit me, karki kara zagin raiham, u must love wat i love, i dnt giv a damn, ummi haushi taji har wuya, tazira mukullin mota tafice, Raiham nazaune wani yaro yayi sallama sannan yace ana neman raiham, yafito xuciyarshi fes, tana zaune a mota sanye da glasses tarufe fuska, tun dayake tahowa takare masa kallo, lallai dole salma ta rikice, namiji a zube , mehn he's so cute, dogone wankan tarwada, gashin kansa ya kwanta luf luf, ga gefen fuskansa da saje wanda yarufo daidai karamin bakinsa, idonsa dara dara ga dogon hanci, uwa uba ga six packs, yanda yake tafiya kadai dole yaja hankalin mace, yana isota yabuga kofan motan taja tabude tareda cewa zagayo kashigo, bai amsataba kuma bai motsa ba , alamun baida niyyan yin abunda tace tace magana nake!, ya lumshe ido sannan yace zaki iya maganarki anan, afterol guna kikazo, be by my rules, ta girgiza kai tareda cewa barito ni infito inyaso sai muyi maganan, tana fita ta tsaya cak da kyau, daga sama yakalleta har kasa, tahadu komi nata is gud, farace doguwa, sirririya me kiran kalangu, muryarta daidai ke fita, daga ganinta kaga wacce takeda sonjiki da shagwaba, tace nazo ne inma magana akan salma, plx kafita�.. Hannu yasa mata sannan yace sorry to ask before kicigaba wacece salma? Do i knw ha?, ummi ta harzuka jitayi kaman tamishi diban albarka saidai tana jin shakkansa, yana mata kwarjini, tace bakasantaba? Den nabaka assighnment kaje kabincikamun wacece salma??? Yayi dariya sannan yace shikenan? Ta daga kai, saiyace toh lemme mek it clear, u have no right over me to give me orders , nd whoeva u r or wateva u r to salma i dnt kia, u can plx help me tell her she should stop stalking me, Tayi shiru, ranta yabaci jitayi kaman tadauki hannu tawanka masa mari, tajuya dakarfi tafuzga motan bata nufi ko inaba sai gydansu salma alokacin salma nakan gado sai murmushi take taji dadi yautaga masoyinta, yadda ummi tashigo ne ya tsorata ta, tace lfy? Ummi tafara fada inda take shiga batanan take fitaba, arayuwanta ta tsani wulakanci, yazaayi ne ma raiham ya wulakantata, saidata gama ummi tayi murmushi sannan tace lez be frank with each oda ummi yakika ganshi, hes soo cul u knw, i love it if yana magana, yafi kowa iya kiran sunana, kinsan me? Ill propose to him if shi bazai proposing dinaba, ummi jitayi bata taba tsanan salma irin nayauba for God sake salma meke damunki namiji ne zaici ubanki ya kwana lfy, salma tace har uwata yaci ill lay down for him, i love him bunch, tashi tayi tafara tsalle akan gado tana cewa i love him bunch, ummi tafita ranta abace takira umar tana masa bayani, nan yafara mata fadan akan meyasa zataje tayi magana da raiham? Wannan bayibane, itama nan sukayi rikici kowa yakashe wayansa, umma nazaune ta nutsar da raiham tana gwada mishi kokarin da salma ke musu, tace ko donni ka saurarawa yarinyan kuma tunda kanasonta aishikenan, washegari ya isa gydansu salma ya aika akirata acemata raiham, dafarko taki yarda saboda tasan bazaixo ba , anma dataji dagaskene bashiri ta sauko kasa, suka gaysa nan yabata hakuri sannan yafara #salma tun randa nafara ganinki duk da ummana cikina wani hali bai hana inlura dakeba, naji kin kwantamin arai, kuma Allah yataimaken cikn sauki kin shiga rayuwata, inasonki salma duk abinda nakeyi inayi don na samu nabarki kinfi karfina daga ni sai mahaifiyata, bayan ita banda kowa kinga kenan dole na rike kaina da mutuncina, nan salma dadi kaman ya kasheta tace bakomi Allah yasaka, naji dadi wlh, nan fa suka fara soyyaya, abun shaawa, ummi tuni tahakura tabarta, momy ma tasa musu ido tana murna salma tasamu masoyi, abun mamaki shine yadda salma take soyayya kaman tacinye raiham dama wanda baya abu idan yatashiyi saiyayi nahauka, suka shaku sosai, nan salma tadago maganan aure yagwada mata baishiryaba saiya samu aiki, dole tasashi yakarbi aikin gunta tabashi managern gun, nan da nan tamawa momy magana akace ya turo,yaji dadi sosai, yazo yazauna yace umma su salma fa sunce natura, umman tayi murmushi sannan tace tohfa yanzu sai asa bappanka yaje kenan, aina ne gydansun dama? Yana murmushi cikin kwanciyan hankali yace yar gydan muhd fawu ce, marigayi,nan da nan ta turnuke fuskanta, tareda cewa yadai banganeba, yar cikinsa?, yace ae umma akwai matsalane? Ta turnuke fuska tareda cewa karabu dawannan yarinyan nagayama, kabarta ba maganan aure na haramta, kasaf yayi da baki yana kallonta, haba umma mekuma tamiki? Ta tsuke cikin zafin rai tace nace maka kabari ko? In nina tsugunna nahaifeka kabar maganan auren yarinyanan, tashin hankali baa mata rana, tunda yake baitaba ganin mahaifiyarsa cikin wannan halin ba, tsorone da firgita karara a fuskanta, ranan baiyibacciba yadda yaga dare haka yaga rana, suna waya yacemata yana zuwa yana isa yazaunar da ita kanshi a tsugune yace kiyi hkr salma ummana tace nabar maganan aurenki, bashiri tamike tareda cewa karka kuskura kayiwa umma sharri, kaidai kacemin kafasa anma meya shigo da umma? Raiham meyasa zaka fasa aurena? Mena maka? Inada wani haline? Meye aibuta? Yajuya idonsa jajur sannan yace wannan tambayan duk ki kwashesu kije kiyiwa umma na tayi shiru hankalinta yatashi sosai, gashi bai dace taje tasamu ummanba, wannan rashin kunya ne, tace bakomi, duk yanda kayi ba matsala, tashige ciki da gudu fadi tayi akan gado, ummi ne tashigo rike da kaya ahannunta tana murmushi salma ga ashoben ankawo, saikuma taga salma akan gado bashiri kawai ta isa kanta, sallma lfy? Tana kuka tayi shiru, ganin batada niyyan bata amsa yasa tatashi tashiga toilet tadauro alwala sannan tayi sallah alokacin salma ta tashi itama daniyan sallahn idar warta tadaga hannu tana addua tana kuka, ummi kam abun yadaure mata kai, toh raiham yamutu ne?,kuma tahadu da momy balle tace momy nr, saitace raiham ne ba lfy? Salma ta girgiza kai ko mutuwan shi ne bazan shiga tashin hankalin danake cikinsa yanzu ba, saboda nasan ae narasashi har abada kuma kowama tarasa, anma yanzufa? Ummi tace banganeba, salma ta kawar da kai sannan tace cemin yayi ummansa tace karya aureni , ummi taja tsaki toh can ta matsemusu, wazai ragu mu ko su?dama dazu aminu gee yagama min magananki wlh haryanzu yana sonki yana kuma son ya aureki, salma jitayi kaman takashe ummi don bakin ciki, ummi tamike tareda cewa ga ashoben ankawo kixo muje gun tela, inbai dinka mun nawaba ba inda zanje, salma ta girgiza kai, kije kawai ba inda zanje,ummi tamike tafice tabarta don Allah yagani taji haushi kuma taji dadi, haushin shine yanzu har raihma sunkai suce basuson salma? Dadin kuma shine oho dai Allah yaraba lakai, aranan salma bataci abinci ba, dama ba gwanar magana ba, shiru tayi, rayuwanta yakoma so miserable tarame sosai, momy abun yamata ciwo, anma ta nuna mata tayi hkr mutum baya auren wanda ba matarshiba, aminu jin wannan labari yasa yadauki mota ya binciko gydansu raiham, raiham duk na takure yanason salma ainun baisan yazaiyi daransa ba, but ummansa tanuna bataso dole yahakura tunda aduniyan nan ko kashe kansa tace yayi zai kashe, tana hankalce dashi anma tasan dalilinta, bazai taba auren salma, koda kuwa zaimutu, alokacin akayi sallama raiham ya amsa yaro yace ana sallama dashi ya figi takalmi yafita ganin aminu kuma baisanshiba yadaga mishi hankali, aminu yakalleshi sama da kasa sannan yace banazo don mutunci bane karka manta cewa salma nasonka bahakan bane zaibaka daman yin abunda ranka yabaka ohkay?; raiham yayi murumshi sannam aminu yaci gaba dacewa tafi karfinka so ders no need dama ta aureka, but inaso inji dalilinka, raiham yayi murmushi sannan yace duk kayi arriving at the same question, kanaso kasani meyasa narabu da ita?, toh bansonta, bazan iya da itaba, zaka iya zuwa kanemeta inzaka iya aminu yakaleshi u can continue , i jex wana tell u stay away from salma, raiham ya kalleshi sannan yace "dat was wat i did so can u plx leave my compound?, batare da ya kulashiba yawuce, raiham azaure yatsaya yarike bango sosai, bazai iya rabuwa da salma ba, sonta na neman masa illa,, aminu kuwa da Allah zaisa raiham yamutu dayafi kowa jin dadi, gydansu salma yanufa,tana zaune akan dinnig tarike cup a hannunta ita bashan juice dintakeyi ita hankalinta baya wurin, saida yakai kusan minti goma yasa hannunsa yarike cup din anma bata juyo ba, yabugata kadan tuni ta farga tareda cewa aminu mekakeyi snan? Yayi shiru tareda cewa it seems u needed a partner, ta gyda kai tareda cewa i will be alright, yayi shiru sannsn yace yanzu nadawo daga gun raiham namishi magana, daga idonta tayi alamun tanado taji mezaice, sannan yace yagwadamun yahakura donhaka ki hakura, tayi shiru sannan tace i will, its a matter of time, damuwana shine inaso insan hujjar ummansa, nacewa bazai aureniba, innasani shikenan, aminu yace zankokarta naga nasamu raiham din muyi magana, Wasa wasa yanzu sati biyu bacanji duk yanda raiham yazo yayi convincing ummansa taki yarda, tace indai yar gydan muhdu fawu, ne bata yarda ba bata lamuntaba, sannan ko bayan ranta inyayi bata yafeba, wannan abu yadaga masa hanksli hankali hskan yaje yadawo ko abinci kwarrariya bayaci sosai yatakuru sosai, komi a sanyaye saudayawa zai rufe dakinsa yaci kuka yafito, toh hakama salma gwarama salman tasamu ameenu yana dan lallabinta yana debe mata kewa, yakan tursasata taci abinci yafita da ita hakan na hanata samun sl Space din damuwa , watarana dasafe ummansa taji shiru baifito sallah ba, taleka taji shiru hankalinta yatashi dataga shi sheme akasa, dasauri takira makwabta akasamu aka kaishi asibiti, kasancewar asibitin da ummi ke aiki ne akusa, makwabcin nasu saiya kaishi gun, ummi taje emergency suka samu aka ceto ransa,alokacin sunfito kenan, taci karo da salma da ameenu. Tuni ummi tace salma raiham nefa, salma nanda nan hankalinta yatashi bakaramin haushi ameenu yajiba yace ke damukazo tadubaki yanzu kin rikice akan wani haba salmat! Kuka takeyi sosai, ayanda ummi tace typhoid ne da malaria ke damunsa, toh yayita amai har ruwan jikinsa yakare hakan ne yasa ya sandare, sannan kanshi tasamu problem. A lokacin fitansu sukaci karo da umma. Salma idonta jajur tagaysheta tawuce ameenu ma haka, suna ciki suna zaune ummansa a gefensa saiga ummi tashigo bayan tamata bayanin meke damun danta. Tace mata sannan danki bayacin abinci, akwai alamun damuwa aransa, zai iya masa illa, umma takalleta sannan tace likita kitaimaka, wlh shikadai na mallaka na wahala a duniyan nan, shikadai na tsira dashi, ummi tace toh ai saiki tabbata yacire damuwansa. Umman ta sunkuyar dakai tafara kuka tana cewa" raiham ka yafeni, bansan haka zaifaruba, anma babu yadda zaayi ka auri kanwarka uwarku daya . Ubanku daya Ummi tayi jum! Can dai tace banganeba anty, soyayya yake da kanwarsa?, umma ta daga kai tashare hawaye sannan tace anma baisaniba labarin dogo ne, anma kanwarsa ce yake nema ya aura, ummi haushi taji watoma salma nacan tana mutuwa akanshi shiyanada wacce yakeso daban? Ummi tace to mama meyasa kika bari? Tace bansaniba saidaga baya, ummi tace Allah ya kyauta barinje, harta isa bakin kofa sannan tajuya tace umma meye sunan kanwarsan,? Ba tantama ko tsoro tunda atunaninta ummi likita ce kawai batasansuba tace SALMA, ummi gabanta nafadi tawuce office shiru tayi tana tunani ba abunda baizo rantaba?, ko dai wannnan matan tana neman hanyan raba salma da raiham ne, anma inbahaka ba toh kenan ta taba auren muhd fawu, abun da rikitarwa, tana haka saiga salma tashigo tana tambayanta ummi yajikin sa plz? Ummi tace ke bawannan ne matsalan ba, can u plx sit down, salma ranta abace tace yazaayi kice bawannanne matsalan ba for Godsake u r talking abt my hrt, ummi dai shareta tayi data gama matsifan tazauna, tambaya nafarko ummi tace. Dad dinki yataba aure before yarasu? Salma taja tsaki kinga banson haka meya kawo wannan maganan,? Momy itakadaice matarsa, ummi tace anma danake tambayan umman raiham tace yana soyayya da kanwarsa uwa daya ubaya kuma sunanta salma, shiyasa tahana auren, salma ta girgiza kai tareda cewa tana neman excuse ne kawai, nan dai suka fara jajanta maganan, salma dai abun ya tsaya mata arai, tana isa gyda tace momy akwai magana, momy nacin abinci tace inajinki ta gimtsa sannan tace dady yataba aure awajene? Sannan yanada wani yara bayan ni? Momy ta kare mata kallo sannan tace babu, ko daya meya faru? Tamike tareda cewa shiririta ne umman raiham ne wai dalilinta nahanashi aurena shine uwarmu daya ubanmu daya, momy dasauri tace. Aina take? Batare data damu ba, tace suna asibiti yanzu raiham din ba lafiya, ba shiri momy tadau waya takira hussienanta mamar aminu tareda cewa husiena akwai magana kiyi sauri kizo gyda muhadu, tana isowa suka shige daki, nanfa momy tamata bayanin yadda sukayi da salma, hussiena tayi dariya tace mayb shiririta ne anma kinsan hafsat bazata taba kusantarki ba tunda deal dinku haka tace, momy tayi shiru tace kar salma tagane gaskiya inyi loosing dinta i cnt carry on, is beta muje asibitin muga ita maman raiham din , hussiena tace mezamuje cewa? Hassana tace inba ita bace saimuce munji tace uwarsu daya ubansu daya shiyasa mukazo muji hujjanta tadena fada tanemi wani hujja intana neman rabasu ne,dawannan shawaran suka nufi asibiti nan ummi na office taga shigewarsu inda suka tambaya inda aka kwantar da raiham sukaje, budewan kofan yasa tadaga idonta dontagansu, ta mugun tsorata bata taba tsammani zasu kara haduwa ba, momy tazauna jikinta na bari hafsat!!! Tayi shiru tareda cewa mufita don Allah karmu tasheshi, sukayi shiru suka fito verandern asibitin suka zauna, hussiena ranta abace tafara cewa bamunyi dake zaki nisancemu ba?, tace don kuyi deal dani shine zaisa karnasake nayi rayuwata?am also a free citizen, momy tace haba hafsat kinsan illan abunda kika aikata, yanzu ga yarannan sunhadu infact ta ina uwarsu da ubansu sukazo daya? Hafsat idonta jajur tace hassana kar kudinki yaruda miki ido, kimin butulcin taimakon dana miki, kinfi kowa sanin salma da raiham yayan waye acikinmu, sannan wanda akayi dominsan naga yabar doron kasa, y not kiyi accepting?, momy ranta yabaci sosai donhaka cikin fushi tace, idan danki yawarke inaso ki tattara kibar garinnan, karna kara ganinki, hafsat tayi dariya tace ada kenan hassana! Yanzukam saidai muyi fito na fito, kinsan kuma ke xakiyi loosing, so yanzu bazan guduba inanan, inkuma yara suka nace aure, saina fadamusu!, momy ta harzuka zata makuro hafsat tuni hussiena tajata suka fice, ranta yabaci sosai, salma nazaune akan kujera tana tunanin halinda masoyinta ke ciki saiga momy tashigo cikin rudewa da bacin rai ta tashi zataje gunta ta dakatar da ita, salamatu ! Idan nina haifeki! Idan na isa dake! Kicire raiham aranki! Kifita harkarsa ! Nagayamiki, salma shiru tayi don tunda take bata taba jin momy takirata da salamatu ba, hakanne yasa hankalinta yakara tashi kuka tafarayi, dasauri takira wayan ummi taje asibiti tasameta yadda take kuka ya tsorata ummi tace, ummi nazauna agyda anma kirikiri annace sainayi aure, yanzu nafito da miji danfinsa sunhana nima dangina sunhana, ummi tayi shiru can tace inaga salma ki hakura, anma akwsi boyeyyen alamari tsakanin iyayenku don dazu momynki da maman ameenu sukazo nan suka hadu da umman raiham, sundade suna magana kuma dasuka gama maganan kowa ranshi abace, salma shiru tayi, can tace ummi kitaimaka min plx kinsan dalili? Tayi shiru can tace naji dai sunacewa keda raiham uwarku daya ubanku daya shikeman, anma a tsakanin momy da ummansa bansan waye daya mamanki ba, salma kantane tafaraji yana juyawa, bata taba sanin tashin hankali irin wannan na existing ba, tamike tsum daniyyan taje dakim da raiham yake domin taji bayani tanaso tasan dalili meyasa basason aurensu, cak ta tsaya dataji yafara magana Acikin dakin kuwa raiham yafarka yazuba wa mahaifiyarsa ido yaga tsananij tashin hankali a idonta, yace umma ina neman alfarma ta kalleshi tareda cewa in akan salma ne karka fara, yace a a, can saiyace umma kinhanani aurenta baki gayamun dalili ba, anma naga momynta tazo dazu kuma kunyi magana alamun kunsan juna kenan, umma ni ba yaro bane don Allah kigayamun zan fahimta don Allah umma, Ta share hawayenta sannan tace ba aure a tsakaninka da salma, gabansa ne tayi mummunan fadi yace umma meyasa?, tace saboda kanwarka ce, Hawayene yazubo masa a ido tareda cewa umma tayaya tazama kanwata, ba auren mahaifinta kikayiba, da ubanta nima da ubana, tace ae, anma nina haifeta! Saidai kwan hassana da muhammadu ne, . Shiru yayi abun yadaure masa kai, umma banganeba, a share hawayen daya zubo mata tace raiham kabari kagama warkewa, wannan ba maganan asibiti bane, tsuke rai yayi sannan yace nikam na warke, abunda zakiyi shine kigayamun gaskiyan meke faruwa, ta goge hawayen fuskanta sannan tafara bada lbr "Raiham nida mahaifinka usman munyi auren soyayya, duk da nayi makaranta nagama diploma na, mahaifinka ma haka, iyayenmu dakyar suka bari akayi auren nan, muna zaune a azare lfy lao cikin rufin asiri, toh sai Allah yabani haihuwarka ahaka na haihu nasa maka suna Raiham anma inamaka lakani da sultan muna renonka duk da matsala damuke samu na yauda gobe ta fannin abinci da sauransu, mahaifinka ya yi niyyan neman mana sauki duk inda yaji ana neman aiko zaije. Ganin haka yasa na tausaya mishi sosai,Atake naji makwabciyata naneman masu wanki wanda zaana kawo mana wanki muyi, na tambayi usman yaki yadda acewarsa kenanfa zanna xuwa gidan masu kudinnan ina aiki kayan wulakanci hakan bazau yiwuba, toh sai wani abokinsa ya gayyace shi suje lagos akwai aikin kan ruwa dazasuyi, ahaka usman yatare ni, ya lallabeni acewarsa zaije yadawo zainemo mana arziki dakyar na amince bayan yafahimtar dani cewa babu aiki akusa inda zai samu,toh anan narokeshi ko zanyi aikin? Saboda ina debe kewa, sannan ga dawainiyarka, ya yadda min, alokacin muhdu fawu na zama a azare, dan gombe ne, anma haryau bawanda yasan dalilin daya tafi azare don yazauna, yanada kudi sosai, idan bance mishi nafarko ba toh tabbas shine nabiyu acikin tsawon masu arzikin azare, anan nasamu wanki, ina wankin matar gydan wato hassana, mata ce mai kirki sosai da kyautatawa, kuma Allah yataimaka jinin mu yahadu sosai da ita, dalilin haka yasa muka shaku, harta daukemin nauyin, wankin danakeyi, tafarasa ka a nursery school, sannan taciyar dani dakai, duk wasu dawainiyarmu tadauka, har lokacin bansamu aika daga mahaifinka ba, akalla kusan shekara hudu, kowa yanuwa anfara surutai wasu nacewa na je akunce auren usman bazai dawoba, wasu nacewa yagudu yabarni, alokacin babu irin tunanin dabanyiba, anma kullum inakan sallayata kullum ina addua, hakanne yasa nakejin saukin radadin rashin mahaifinka, a tsawon wannan lokaci akalla hassana da muhmdu sunyi shekara 14 basu haihuba, tadamu sosai, donkuwa kaikanka sonka take kaman yaya, kadawo danta komi tace inaa sultan? Tasiya abu tace wannan na sultan, nan da nan maaikata suka fara maka hassada, nikuwa ganin haka narage zuwa dakai gidan ashe ta hankaltu, hakan yasa takira dukkan maaikatan tamusu warning karkowa yakara treating dinka wani iri hankalina duk dahaka bai kwanta ba, sai ina kaffa kaffa dakai, ahaka muhmdu da hassana sunje asibiti a u.s nan aka sanar dasu itace bazata haihu ba, anma shi zai iya haihuwa, hakan yasa hankalinta yatashi tanemi shawaran likitan, acewarta kar surkuwarta taji ko dangin miji zasusashi ya kara aure Sannan itama tanaso tahaifi nata, tayi kuka wa likitan sosai nan likitan tabata shawaran tanemi surrogate mother donta samu Da, hakan kuwa yadan kwantar mata da hankali, sundawo tanemi shawaranshi akai,yanuna kin amincewarsa acewarsa wannan alada ne na turawa, anma tayi mishi kuka yaji tausayinta duk ta rusa masa tunani, nan ya amince mata tareda cewa wazata saka yamata??? Ina daki agyda saiga hassana, tazo da lodin kayan dadi takawo maka da kayan sawa dasauransu, azatona tazone kawai don hassana takanzo tagayshemu, shine take cemin tazone tarokeni alfarma, "hafsat na duba duk duniyannan ayanzu bawacce na amince da ita kamarki, wani taimako nakeso kimin hafsat. Tana fada tana kuka, tuni na rude nace mata "hajiya wani irin taimako kike bukata haka dakike kuka akai? Akwai abinda zakinema aguna kirasa ne? Tana kuka tace wannan hafsat babban taimako ne, nan tacemun "likita tacemun bazan iya haihuwaba hafsat, hafsat ina tsoron dangin mijina karsu sani agaba susashi aure, kitaimaka hafsat, duk a tunanina lokacin zatace inbata kaine anma sainaji tace zaki haifamun ne, nayi murmushi nace indai wannan ne kinsamu, inhar maigida na yadawo idan nasamu nakara haihuwa zanbaki na miki alkawari, tarike hannuna tareda cewa a a hafsat bahakaba, zaacire kwan mijina sai asamiki, kekuma saiki rike kwan harki haifamun, " tunda nake bantaba shiga tashin hankali irin wannan ba, gashinan dai kaman abu mai sauki anma shiyafi komi wahala tana rokona ne da abunda banda tabbas nikaina zanyi rayuwa nan na girgiza kai tareda cemata kiyi hkr hajiya anma abunda kike rokona nayi tamkar saida rayuwata ne, inada aurefa, ta mursuka fuskanta sannan tace bayanan fa, yanzu harki haifamun insha Allah bayanan, sannan kuma kinga dama dangin mijinki sunsaki agaba keda danki saimu tattara muyi nisa dasu, kitaimakamun hafsat, kuka nakeyi na bata hkr, ahaka tatashi tatafi, tundaga lokacin rayuwata tafara barazana hafsat nakan rokona, kuma tanamin barazanan idan banyadda ba rayuwata zata shiga hatsari, raiham kaine farincikina kaine burina, gashi duk rayuwanka na hatsari ga dangin usman suma sunzo sunsani agaba narasa yazanyi, tashin hankali ga usman yaki dawowa, gashi hassana saijara ramewa takeyi rayuwanta saikara dunkukewa yakeyi hakan yasa na tausaya mata sosai wata rana nadaukeka na nufi gydanta muna shiga nace mata na amince yiba murna kaman mushige cikin juna, duk tunanina kaine, anan tanema mana visa nida mijinta da ita dakai, mukaje cairo, anan muka samu asibiti mukaje, anan likitan tazaunar damu dontamana bayanin yadda abun yake tagwadamin shi surrogacy guda biyune akwai gestational dakuma traditional, toh shi gestational din zaa dauki embryo din ita hassana asamin tru a process(IVF)in vetro fertilization, inyaso if ansa so it means ni am not related to yaron dazaa haifa. Traditional kuma da embryo na zaasaka ayi using kwan muhmdu kaga kenan i am related to the child. Likitan tabada option akan wanne zaamin, ni batare da najira ko nayi tunaniba nace ayi gestational din, inyaso idan nahaifa musu nasan ba yata bace, hankalina bazai kwanta akansu ba, haka kuwa akayi aka dauki kwan muhmdu aka sa a embryo din hassana aka bude mahaifata akasamun, muka koma gyda, tumdaga lokacin nafara rainon ciki, naga gata sosai agun hassana da muhmdu duk da suna yawanyin fada acewarta yana fifita ni akanta don yaga inadauke da cikinsu, sunshayin fada bana shiga damuwata mukoma gyda kar usman yadawo baisameniba, zunubin zaimin yawa, muka dawo gyda azare, inda suka nace saina zauna dasu, ahaka muka zauna harna haifi salma, randa nahaifeta sunyi murna sosai, hassana tayi godiya sosai, ahaka yaruwarta hussiena da u s sukazo suna, aka radawa yarinya suna salamatu tundaga lokacin naja gefe dasu, suka canja mana gyda, suka dauki nauyin karatunka hassana tadauki kudi miliyan 100 tasamun a account sannan takirani watarana tacemun idan ina kaunar Allaah nabar maganan sirri, itada mijinta zasu tashi sukoma abj anma don Allah karkowa yasani mijinta dan siyasa ne hakan zai iya bata masa reputation dinshi, nayi maamaki sosai aganina hassana tasiyeni ne saidai bawannan bane matsalan, har lokacin usman baibada ko aika ba, gashi lokacin kana primary 2, bayan tafiyansu banfadawa kowa abunda yafaruba, sannan kudin data samun , a hankali nake amfani dashi shine nattara nadawo garin bauchi nasiya mana gida , anma a lokacin banyi tunanin nafara aiki ba duk hankalina nakan kayi karatu, sannan ko me kace kana so nake siyama bana tunani biyu, kashiga js1 aka kawo mana labarin hatsari da akayi harda mahaifinka, nayi kuka sosai, don aganina namishi laifuka dayakamata ace ya gafarceni akai, tundaga lokacin nafara ganin laifin abubuwan dana aikata, gani nake zunubaina bazasu barni nakwanta a kabariba, tashin hankalin dayasa haryau kake ganin banda lfy, sannan rashin samun sanaa bakaramin illa ta na yayiba, don daga baya anzo anyi disclaiming kudin a banki, banda right nacirewa gydan damuke ciki nasiyar nanema mana karami saboda insamu inbiya kudin makarantanka kagama, burina ace kagama kasamu aiki, gashi har lokacin dana kwanta ciwio ka kawoni asibiti, shiyasa naji son salma daban yake, anma tunranda kagayamin yar gydan waye na gwammaci rashin xuwanmu nan garin, raiham don Allah kataimakeni kajanye maganan aurenku, hawayene fur a idonsa, yace umma ai akwai aure, kinga ba yarki bane, tayi shiru sannan tace a a raiham maganin kar ayi kar afara, banma san matsayina a addini ba, kabarni naji da wannan guiltyness karka karamin wani, murda hannun kofan tayi hawaye fal a idonta hafsat tarazana da ganinta cikin firgita tace salma? meya kawoki nan? Tana kuka tace naji duk abinda kikace, tanemi gu tazauna tarungumi hafsat sosai tareda cewa kiyimin afuwa ina miki kallon mai laifi akan rashin yarda da aurenmu, cankuma saitamike tafice dasauri ta fizgi motarta tanufi gyda momy nakan kujera duk hankalinta yatashi salma tashigo fuska a turnuke, momy tamike lafiya meya faru? Cikin bacin rai tace inafa lfy, inada uwaye biyu, bansan matsayina ba, bansan wacece uwata ta asali ba, shiru hassana tayi tadade tana gudun tashin hankali irin wannan, wannan ranan tadade tana gudunsa, salma tazauna tareda cewa ni dukkan wannan tashin hankalin meyasa baki taba gayamun ba? Haba momy? kuka takeyi sosai bashiri tamike tafice tabarta agun A asibiti kuwa ummi tasamu ta sallami raiham hankakinshi duk yatashi shi babban damuwansa yanzu yasan matsayinsa, kenan salma tadawo kanwarsa? Ah toh ance ummansa tahaifa ne kawai, anma ba uwarta bane, toh ta shayar da ita kuwa? Kansa caji take sosai babu irin tunanin dabaiyiba, tashi yayi yafice sai gaban umma, yace umma inkina kaunar Allah kinemo malami ya warware wannan almaran, tayi shiru tareda cewa banki zancenka ba anma inaso kasa aranka cewa bazaka taba auren salma ba Wasa wasa sati biyu kenan, salma gaba daya tashare hassana, bata shiga hidimar kowa hatta ameenu gee ma yanzu shareshi takeyi, kowa tacire a rayuwanta har unmi, idan tarufe kofa bata budewa sai tsakar dare, tagagara gane me daya zata yarda dashi waye uwarta na asali?, she has to sue hassana to court! Mikewa tayi tadauko wayanta takira lawyernta tareda cewa i want to file a case, against my so-called mother. Aminu gee yafito daniyan fita yaga lawyer tashigo, tambayarta yayi metazo yi ta gwada masa akan salma ce takirata, nan da nan ran aminu yabaci Wat nonsense!!!! How can she be so stupid? Lawyern ta ce noo dnt blame her, tunaninta kenan ill handle it, kaje kawai yafice rai abace, itakuwa tashiga suka shiga daki salma tarufe kofan nan ta zayyana mata komi, lawyern ta kalleta tace salka basai kin kaita court ba, according to the laws hafsat ce legal mother dinki, tunda ita tayi nakudarki, but mayb a addini akwai yadda akayi bayani so if tanine i think kunemo malami yacwarware muku, Raiham,hafsat, hassana,hussiena,aminu sai malam ali, dakuma lawyern su siddiqa muktar suna zaune, kowa nasonjin. Meke faruwa, nan malam yabude taro da addua sannan yafara "muntaru ne dan fahimtan juna kuma muntaru ne don asasanta wannan matsala da ku iyayen kuka shuka shekaru dasuka wuce kuka birne don karkowa yasani, anma kunmanta Allah na kallonku , kunga abinda kuka birne yatono, tunda gashi yaya sunhadu, maganan gaskiya anan shine surrogacy dayawan malamai sunce haramun ne!, domin kuwa a musulunce haramun ne adauki kwan namiji asa ajikin macen daba matarsa ba, idan kuma har Allah ya kaddara anyi hakan cikin rashin sani to idan aka sa ajikin mace budurwa toh wannan dan yaxama taharam(ana fuskanatarta da zina) , kuma bashida gado inkuma matar aurece to dan yazama na mijinta, koda kuwa ba kwan mijinta bane ajikinta,kuma hakanne hukunci daidai da idan andauki kwan wani namiji domin asawa mace tahaihu saboda mijinta baya iya fitarwa, sannan wanda sukabada kwai don amusu hakan basune iyayen yaroba koda kuwa sunyi yarjejeniya akaine, sannan dalilin dayasa aka hana hakan a musulunci shine yakan tado da matsaloli kaman wacce batayi aureba idan tayi hakan zata haihu, kunga kenan tarasa yancinta na mace , sannan wacce tadau cikin zata zauna a matsayin uwace, a addini wacce tazo haihuwa tarasu toh tayi shahada kunga kenan yaxama advantage akan wacce tabada aron mahaifa donhaka ne sharia takafa hujja cewa tunda zaabada aron kwai da mahaifa gawacce ba aureva tsakani tamkar an ketta hiddan ubangiji, acikin yadda Allah yafada acikin alqurani cikin Al'mumin 23:7 (whoever goes beyond that are indeed transgressors, wannan aiki yana janyo husuniyar tunani a kwalkwalwan yaro wacce tabada kwai a haifeshi ko wacce tarike cikinsa tahaifa? Irin wannan yaro yarasa wannene ta asali uwarsa, sannan sukansu zasuyi fada, tunda kowacce tana ganin itace da yaron, donhaka ne musulunci batason husumiya, maganin kar ayi kar afara, dafatan kowacce tafahimta inda na 4 barrister siddiqa muktar takaleshi tace malam mungode da bayaninka, yanzu kenan aganinka wacece take da daman salma? Malam yace hafsat ce, sannan koba itabace babu aure a tsakaninsu da raiham domin kuwa sunsha nono daya, kinga kenan aure ya haramta, nan sukayi shiru tsit , gafsat da hassana da salma kuka suke sosai, babu wanda yakai salma rikicewa aganinta an mayar da rayuwanta ball kowa yabuga yadda yakeso, tasha kuka sosai, nan barrister saddiqa ta ce muma a dokanmu nanan hafsat ce take da dama akanta, raiham sadaukarwa yayi yarasa mata har abada, shikam yaxaiyi? Ashe kanwarsa ce, dole yahakura, haka suka tashi suka raka malami, wanda yabada shawaran raiham da salma su hakura, sannan ya gwadawa hafsat da hassana kuskurensu acewarsa wannan babban kuskure ne, sannan gashi maxajensu duk sunmutu, balle susan me ake ciki akarshe yabawa hassana hkr wacce aganinta laifinta ne na gajen hkrn datayi akan haihuwa, hakanne yasa tazama soo desperate tahaihu hartaje ta aikata abunda tayi anma ta amshi laifinta da niyyan rokon Allah gafaran abunda ta aikata, aminu kam farinciki har kasan tumbinsa aganinsa kofa dayace yanzu tsakaninshi da salma. Bauda wani matsala, hussiena ta rarrashi yaruwar nata yayinda hafsat da rsiham suka mike don tafiya salma daki takoma bazata iya kallonsu ba, ace dukkansu suna da bangare na jikinta sati biyu kenan salma ta gagara samun nutsuwa, tarasa wani irin karba zata ke musu,ahakadai aminu yake shishige mata, dakyar yasamu tasauko sannan ne tajeta tasamu hafsat wacce take kan sallaya, hafsat na ganinta jikinta yayi sanyi bayan sungaysa tace mata tanason sutashi daga wannan gydan ne, hafsat batasoba saidai salman tanace. Hakan yasa suka tashi tanema musu gyda ata g.r.a, mai kyau, har wannan lokacin basu samu sunyi magana da raiham ba, shiyanzu kunyanta yakeji. Itama hakan, hafsat ne data lura da hakan takirasu tace duk kudena wasan boye boye dakukeyi salma raiham yayanki ne, donhaka ku kauce da maganar aurennan, kinemi wani Allah muku albarka, agyda ma momy rokonta tayi tana kuka salma kitaimaken don Allah ki auri aminu, ganin kowa yasata agaba, balle uwa uba ummi yuguda data kasa tsaye balle zsune kullum magananta kenan salma ta amince da aminu, shima ogan yana nan amakale da ita, ita tarasa meyasa anma tana ganin aminu ne a matsayin yayanta banda miji, anma babu yanda ta iya, dole ta amince, anan nema momy ta shawarci hafsat da su dawo gydanta suhadu suzauna acewarta salma aure zatayi baxataci dadin gydan ita kadaiba, koda suka dawo nan aka fara maganan biki, akan zaa hada bikin salma da ummi tare, tohfa, nikaina alkalamina bushewa zaiyi idan harnace zanrubuto muku yadda akayi bikin nan, abinda nasani kawai shine naira taci ubanta!, gydan jaridu da tv kowa na nuna bikin, dama jira akeyi aga wazata aura ikon Allah, nan suka tare agydansu bayan sati da akayi ana shagalin biki, salma da aminu. Sai ummi da umar, Allah yabasu zaman lfy, washegari aminu yabata kyautan diamond, taji dadi sosai, anma bbatasan shi yafita jin dadi ba, yadda takama kanta takai mishi budurcinta, umar din ummi ne yake cewa nikam nayi mamakin meyasa bata auri raiham ba, nikam WACECE SALMA? A murde take,,,,,,,, ummi tayi dariya tace tabbas yadda take a murde haka komi nata yake a murde, Bissalam, na sadaukar da wannan labari to my family, The fawu family gombe , i love you all, muhadu ana gaba BUDURCINA YANCINA,