_*INTELLIGENT WRITERS ASSO*_✏     🌺 *UWAR MIJINAH..*🌺           _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri tareda biyayyah mai tsanani)_       *ALKALAMIN:JANAF*💖       *WATTPAD:JANAFNANCY* *Dedicated to my BLOOD Sisters JANAF* _Alhamdulillahi Rabbil Alamin....Godiya ta tabbata ga ALLAH Subuhanahu wata"ala wanda da ikonshi ne komai ke faruwa,...Aminci tare da Rahama da gafara su tabbata ga shugaban fiyayyen Halitta Annabinmu MUHAMMED (SAW),tsira da Aminci sukara tabbata garesa shida Alayansa da sahabbansa gabadaya_ _*GARGADI:LABARINA (FICTION STORY) NE NAYISHINE DOMIN FADAKARWA,DA NISHADANTARWA DUK WANDA YAGA WANI ABU WANDA YAYI DAIDAI DANA SUNA,KO HALLAYA,KO NA GARI,TO DUK ANSANE DOMIN KAWATA LBRI..AGUJI JUYAMIN LBRI KO SATAR FASAHA,KUMA ALLAH YA ISA GA DUK WANDA YAKARA SIYARMIN DAWANI BANGARE NA LBRINA,..KAMAR YADDA YA FARU A NAZIR..*_✌ *Hohoho chai chai Janaf freeking fans...Nasan zakuyi suprise saboda gobene..promise dina daku..,But my Sahiba HAFSART HAFNAN..Itace tace Nabaku update yau sunday 7/7/2019..Saboda yadda take kaunarku so duk wanda yaci karo da wannan page din juz yayi mirmishi bayan ya shekamata albarka lols* _*KARAMCINKI NE SILA...FEEDHOM❤Hakika karamcinki ne sila,Mutumcinki ne sila,Martabanku ne sila,Karramawanku ne sila..Dattakon ki ne sila tare Karamcinki gareni yake ma"abociya Fara"a da Annushuwa..,INA ROKON ALLAH DUK INDA KIKA SANYA KAFA ALLAH YA CIGABA DA DAFA MIKI...YAYIMA RAYUWARKI ALBARKA DAKE DA ZURU"ARKI....Janaf tana Matukar girmamanki..Zuciyata haryau takasa mantawa da alherinki gareni Allah yabiyaki da aljannah mafi soyuwa FIRDAUSI*_🙏 *SUNDAY 7/7/2019* *3:00Pm*       *AM BACK*🤝 *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*   *NO:1* *ABUJA*    *MAITAMA DISTRICT*          """"Saukowa take daga step cikin Takun isa,sanye Take da riga da zani na Atamfa super wax..,Tasanya wani katon lifaya tayane dukkan jikinta dashi harzuwa kanta hannunta da wuyanta sanye da zinare suna kyalli kallo daya zakamata ka fahimci balarabiyace ta usili,doguwar mace ce wanda kudi da hutawa suka maida ita yar Dumaduma,fuskarta mai dauke da doguwar fuskar da dogon hancinta har baka..,Gashin idanunta zarazarane kamar tayi kari dan bakinta karami dashi..Gashin kanta kuwa har gadon bayanta yake... *HAJIYA SUHAIMA KENAN*..Hakimar mace ce Kyakyawa kin kowa kin wanda yarasa akallah zata bama shekaru 50 baya ammh bazaka taba cewa tayi wannan shekarun ba domin kana kallonta zaka hango zallah kurciyanta saboda yadda yanayin jikinta yake da kuma Shikanshi Gishirin kyan bai Tafi ba   Cigaba da saukowa tayi kafarta cikin wani flat din,shoe mai kyau da tsari saukowa tayi ta bayyana cikin wani katon falo wanda yake zagaye da Royal chairs hadaddu masu garari dakyawu,golden colour sai wani katon Plasma wanda yacinye Rabin falon in kana kallo kamar agun ake gudanar da komai falon gabadaya agyare yake komai tsaf sai tashin kamshin Turaren wuta yake.    Kan Daya Daga cikin kujerun Falon ta yada zango bayan ta kinshigida da kujera tana duban agogo wanda yake wani makeke daga yammah acikin bango wanda shima yamamaye Rabin bangon daidai daya buga karfe 9:00pm nadare..,Tsaki taja bayan tadan mike cikin kasala ta Furta.."Karime..Da dan karfi dagachan bangaren naji an amsa da Na"am hajiya..Kafin wacce aka kira da karime ta bayyana Afalon.   Cikin Rawan jiki wata yar dattijuwa ta durkushe gaban matan tana Fadin"Barka da Fitowa hajiya.."Yamutsa fuska tayi kan tace cikin Hausan ta data chakule da Larabci"Ki shiga bedroom dina ki daukomin Phone dina"Tafada tana yarfa hannu"Cikin Rawan jiki Karime ta mike tana Fadin"Angama hajiya"Tafada tana Hawa step din.    Cikin lokaci kadan karime Tadawo falon hannunta rike da wata faskekiyan wayan mai kyau da tsari wacce ake kira I phone 7+ durkusa tayi cikin girmamawa tamikamata wayar tana fadin"Gashi Hajiya.."sai da tabata lokaci kafin tamika hannu ta amsa cikin lokaci kadan ta bude password din dake cikin wayan wani Hoto ya bayyana kamar inna kalla dakyau itace acikin hoton tana Rumgume dawani Saurayi suna dariya.   *DURLING SON*..Naga tayi Dialing kafin takara akunne dagachan bangaren Aka dauki kiran da cewa" *UMMI NA*... Yafada cikin muryan shauki da soyayyyah mai Tsanani"cikin Dakewa ta furta duk daranta yayi sanyi dajin muryan gudan jininta,"where are u..Tun safe kafita baka dawo ba" ajiyar zuciya ya sauke yana kara kwanciya kan kujeran motan Hannunsa yadora akai yana shafawa kan ya furta cikin Jarumta" Am on my way Ummi yanzu zaki ganni insha Allahu"Katseshi tayi da cewa"Tambayarka nake ina kaje"Tafada da kakkausan murya.    Rausayar da kai yayi kafin yace" *MAIDUGURI* Naje Ummi Baffa Ya kirani yana son ganina..Naleka ki kan na wuce...."Kit..yaji ta yanke wayan bayan tajamai dogon tsaki.. sauke wayar yayi yana sakin mirmishin dayafi kama da kuka ciwo kan yakoma yakara jingina da kujera yana sakin ajiyar zuciya ajere Ransa namasa kuna..Baisan yaushe ne Ummi zata Kaunaci danginsa ba jigonsa? Dangin mahaifinsa da badai kamar su duk duniya? Abunda yafaru Shekara daShekaru yakamata ace Tunda anyi hankali kuma komai yakare to donme bazata hakura ba? ya tsani Halin Ummi na Riko Da rashin Yafiya.        Cikin Fushi da bacin Rai ta sakin wayar tafadi kasa kan ta mike tana huci karime dage durkushe taja baya jikinta na Rawa saboda sanin halin Hajiya, in Ranta yabaci to kowama yazo kusa da ita zata iya hadawa..Fuskarta na kallah Tuni tahadeta ba alamar Fara"a huci kawai take saki kafin  tafara mgana cikin Fushi  da Hausanta wacce ke chakule da Labraci" _Wlh SHETTIMA BAKA ISA BA..Baka isa ga Rabani da dana gudun jinina ba wanda nasha wahala renonsa Tun yana karami har yakawo iyanzu..Tunda kuka Nunamin Tsana nikuma nayi alqawarin duk wani abu daya dangance ni sai na Rabaku dashi ciki kuwa harda DANKU DIN..MU"AZZAM NAWANE NI KADAI_   Takareshe Fada da fashewa da matsannanciya kuka mai cinrai Da bakinciki kafin tashuru takalmi tafara haura Step tana kuka kamar karamar yarinya..Karime dake gefe fadi kawai take Allah ya huci zuciyar Hajiya..yan aikinta dake bangaren Kichen Uwale da Lami suka Fito hannu Dafe da kirji sunyi jugum jugum domin Inda sabo sun saba ganin Hajiya lokaci bayan lokaci tana shiga cikin wannan halin wanda ko dan lelennata bai isa ya sauko da ita ba sai don kanta ta gaji tasauko..     Jugum jugum sukayi kowacce hannu dafe da kunci suna zazzaune afalon suna kallon agogo  daidai lokacin Da agogon ya buga 10:00pm daidai nadare Daidai lokacin kuma sukaji sanda Sani maigadi ya wangale katon get din gidan..Sunajin haka suka mimmike kansu akasa cikin lokaci kadan sukaji shi yana gaisawa da megadi da sauran ma"aikatan gidan kafin Ya nufo kai tsaye cikin gidan.   Yana gaba Ushe na binsa abaya dauke da yar jakarsa na briefcase dinsa,Da siririyar muryansa yayi sallama bayan ya bayyana akaton Falon, kamshin Turaransa MAN ya fara bayyana kurama kofar falon ido nayi lokacin danayi Arba dashi wow...Nafurta lokacin danayi Arba dawani Dogon mutum giant Ne tako' ina jikinsa yana murde ne kirjinsa yana Da Fadi kamar ingarma, Chachulate colour ne shi ba baki ba kuma shi ba fari ba,idanunsa Daradara ne masu dauke da doganyen gashin ido zara zara gashin giransa cike gashi wanda takusama hadewa  hancinsa kuwa har gaba yake tare da karamin lipa dinsa wanda yake maiko kamar yashafa liptick,kallo daya zakamai ka fahimci yahada Ruwa biyu Wato balarabe Da kanuri domin fuskarsa kadai zai nuna maka yana da hadaka da duka biyun..Yana sanye ne cikin wasu American Suit black and white,wuyansa matse da Tektie wanda ya mtse wuyansa Dashi hannunsa sanye Da Agogon azurfa na maza kafarsa sanye cikin Rufaffan Takalmi na Fatar Damisa..Sumar kansa tayi kwance kamar yana shafa mata shampoo kallo Daya zakamai Kafahimci tsantsan Jarumtarsa Da kamewarsa ayadda yake Tafiya zaka fahimci tsantsan miskilancinsa wanda ko Tafiyansa Da yadda yake mgana ma ya bayyana    _*BARRISTER IBRAHIM MUHAMMED MOODU KENAN WANDA MUTANE SUKAFI SANI DA BARRISTER MU"AZZAM MOODU*_   Baban Ma"akacin A kotun Najeria Suprame High court Abuja akallah ashekarun Haihuwa zai kai 30 Aduniya. ..........koda ganin su karime tsattsaye yason za"a Rina Dama..sannu da dawowa gabadayansu suka durkusa suna mai Da hannu ya amsa kafin yawuce yafara Haura step din cikin Kuzari da jarumta, Asaman dakuna uku ne ajere na tsakiyan ya tsaya ya sanya hannu yana kwankwasawa cikin karamar murya yake fadin"Ummi na.."Kira yake tareda kwankwasa ammh tayi mai biris domin yasan tanajinsa ajiyar zuciya ya sauke kafin ya lafe jikin kofa yana Fadin cikin Raunin Murya"Plz Ummi na..Don Allah kimin aikin gafara,Nazo nafadamiki na tarar dake baki Tashi ba kuma banison katse miki barci am Sorry plz forgive me"Yafada yana hada Hannuwa kamar ya fashe da kuka yadade jikin kofa yana magiya sanin dayayi bazata bude ba yasa ya ja baya bayan ya sanya duka hannuwansa cikin aljuhu ya juyo yafara saukowa daga Step din kamar zai kifa saboda bacin Rai tsakiyar falon ya tsaya yana sakin Ajiyar zuciya karime tayi hanzari Nufar Fridge tadaukomai Ruwan Swan mai sanyi Ta tsiyayamai akofi Ta nufoshi dashi tana Fadin"Ranka ya dade sha Ruwa mai sanyi ko zuciyarka Zata sanyaya"Dago daradaran Idanunsa yayi ya sauke kanta kafin yadaga mata hannu kawai yace"Nagode..Kuje ku kwanta Allah tashemu lafiya"Ba yadda suka iya dole kowanne ya wuce makwancinsa zuciyarsa babu Dadi.    Kan Daya daga cikin Kujeran  yakoma yazauna hannunsa dafe da kansa yanajin yana wani saramai...Yadade haka kafin yakoma ya jingina da cussion din kujeran yana sakin ajiyar zuciya,cikin kasan zuciyarsa yana jin kamar Wani al"amarune zai Faru matukar Ummi taji Abunda Baffa yazo mai Dashi..Yana nan kwance yana Tunane har barci barawo yadaukesa dayake sun tsaya bisa hanya sunyi sallah Sunci Abinci.       _*Toya kuka ga salon..Karfin gwiwanku shine zaisa na cigaba drop ur Comment in nagamsu sai kuga update*_ *Comment* *Share* *Vote* *#Intelligent writer's#* *#Janaf fans#* *#HAFMEELART#* *#Uwar mijina#* _*INTELLIGENT WRITERS ASSO*_✏     🌺 *UWAR MIJINAH..*🌺           _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri tareda biyayyah mai tsanani)_       *ALKALAMIN:JANAF*💖       *WATTPAD:JANAFNANCY* *Dedicated to my BLOOD Sisters JANAF* _*Masha Allahu..Hakika jiya naga Ruwan masoya ta ko"ina..,naji dadi matuka sosai da sosai..Uwar mijina lbrin Shi mai fitar da amo ne,wanda nikaina yake mukurkusana..Ku himmatune wajen karatu da comment nikuma zan Himmatu wajen faranta muku,tanque dearest For u luv,support,and care..Assalamu Alaikum..Janaf*_💓 *NO.2* *MEIDUGURI*     _GRA_       """"School Bus ce maidauke Da Sunan mkranta kamar Haka... *IL"KALAMIK* Wacce ke Barrat police barrak Daidai Shiga Maiduguri makaranta take..Motar mkaranta ta jido dalibai makil tana kai su gidajensu hakan ne Ya faru Da *ZAHIIRAH* wacce aka Sauketa a kofar makaken gidansu Dake GRA.      Wata yar budurwa nagani Ta fito daga sch bus,din cikin Sanyi da Natsuwa dogowa ce sambal kallon farko zaku iya kiranta da one Saboda Rashin kibanta..Baka ce ammh ba chan ba tana dan Fadin Fuskar mai dauke da zanen Bare bare bibbiyu akumatun ta kanana Idanunta, bamasu girba bane sai Hancinta dayake dan matsakaici Lebenta, yanada dan Fadi da Tudu kadan wanda yake karamata kyau ashekaru bazata wuce 17 bakwai ba saboda a kallon Farko zaku iya hango tsantsan kuruciya tare Da ita ..Sanye take cikin Uniform dinta bayanta goye da sch bag dinta wacce kamar tana Rinjayanta saboda Nauyinta yan Sch din Suna dagamata Hannu itama cikin Sanyinta da alama halittarta ce take maida musu da martani har Suka bace ma ganinta... *ZAHIIRAH ABUBARKAR BAHGANA* kenan Yarinya diya ta dubu gun mahaifintaa yargatace ta karshe wacce duka bangarori biyu ke ji da ita duk da ta kasance MARAINIYA     Cikin Natsuwa da Sanyi jiki ta tura get din Nasu tashiga kai tsaye kofar da zata sadata da falon Ta nufi tana doka sallamanta cikin karamar muryanta Tana Shiga Falon yan kanneta Idris Da Aleeyu wanda suke cema Alee yan biyu Twice..Suka taso da gudunsu Suna Fadin"Oyoyo *YAHNA* lokaci daya suka fada jikinta wanda saura kiris sukadata tayi saurin Fadawa kan kujera tana rike dasu fuskarta na bayyana da Annuri har Saida kumatunta guda biyu suka lotsa dimple dinta suka bayyana..Wow..Na furta saboda ganin yadda Komai yadace da Fuskar Zahiirah.   Halimatus Sadiya wacce Suke kira da(Mahgana) wato mama karama kenan ta fito daga kichin tana Dariya take fadin"Kayyah zaku karya Yahna din Naku ne kuma dama gata ga yadda take"Kamar takara zugasu suka hau kan jiknta suna kara tumurmusa da ihu Mahgana ta rike baki kan tace"Ke kuma ki tashi kada su halaka ki dama suna fama da karfi kamar dawakai"Tafada tana dan mirmishi itama Fuskarta dauke da zanen bare bare guda biyu a fuskarta..dakyar Zahiirah ta yakice Su Alee bayan Mahgana ta jasu da karfi dakyar suka barta taja jakarta tashige dakinta cikin sanyin ta kamar wata mara lafiya.   Ko acire kayan nata ma cikin Rashin kuxari takeyi da sanyin jiki..Tana gama cirewa tafada Toilet din yin wanka chan ma haka ta bata dukkan lokacinta kuma kada kuce bada hanzari take ba A"A cikin kuzari take komai ammh Halittarce haka bata iya yin komai cikin hanzari mutane dadama suna mata kallon mai sikila ce saboda yadda take gudanar da Rayuwarta...Lokacin Data Fito taji muryan Abbanta.. *(BAHNA)* Yashigo gidan taji kiriniyan su Alee.     Cikin sauri ta shirya cikin lifayanta wanda tayane dukkan jikinta zumudi take tagama shiryawa tafito kada ta iske Bahna yafita kuma yasan yamata alqawarin zuwa gidan Baffa Shettima..Duk Saurinta koda Tafito ta iske har sun kammallah cin Abinci Tana fitowa Mahgana ta sakamata ido tana Dariya kwabe fuska tayi kan ta karisa tana gaida mahaifin nata hannu ya mikata alaman Tazo cikin sanyinta takarisa kusa dashi Alee ya ijiye yadauketa cak yadora bisa cinyarahi yana Fadin"Uhmm Zahiirah Fadamin Me Bahna yayi kuma"Yafada yana shafa kanta kamar karamar yarinya.    Durkuar dakai tayi cikin jin kunya duk ta saba Da Bahna dinta tun tana yarinya haka yake mata ko yanzu ma ba abunda ya sauya zani domin Shifahar yanzu kallon Yarinya yake mata..Mahgana ce tace'"kaine da Laifi mana kamanta yau da Safe kanka Fita kamata alqawari kaida kanka zaka kaita gidan Baffa Shettima"Jin haka yasa ya rike baki yana kallonta kan yace yana mikar da ita tsaye"Afuwan Yahna..Muje ai na manta yau da gobe harda jibi ba"a bukatarmu gidan Baffa ake so ko?"Yafada yana gyara babban Rigansa dake jikinsa ita tana gefe mirmishi kawai take saki tunda tadawo gidan kalma ko Daya ba wanda yaji abakinta sai Da mirmishi kawai kuma ba wanda yadamu saboda Sanin Halin zahiirah na Rashin mgana wanda da fari har Taimako anfara Neman mata ana zaton Aljanu sun Shafeta ammh sai aka Fahimci haka Allah yayi ta.     Ganin Haka yasa Su Alee suka saka kukan Sai sunje ba musu Ya sunkuce Alee itakuma ta dauki Idris sukama mahgana sallama suka Fice kai tsaye motarsa kirar matrix ya nufa ya bude ma Zahiirah gidan gaba tashiga kan ya zagaya yashiga mazaunin Direba yazauna Alee na kan cinyarsa ya tada motar suka fice daga gidan.    Afamafari suka yada zango kofar wani dan madaidaicin gida mai kyau Da tsari Tunkan Bahna yagama paka motar Zahiirah tafice da gudu tabar Idris wanda zafin Fitan datayi yasa ya fashe dakuka Girgiza kai kawai Bahna yayi yana sakin mirmiahi lokaci daya domin inda Sabo yaci ya saba Da zahiirah kullum tazo gidan Baffa to haka take yi.    Tana fadawa tsakar gidan Ta hau kiran *YAKURA* da dan karfi wacce aka kira daya Yakura tayi hanzari Fitowa daga falon da gudu tana Fadin"Wani keji kamar yahna agidan nan"Bata gama rufe baki ba Zahiirah tafadamata aijiki cikin Tsananin Farinciki itama cikin murna takamata ta kamkame tana Fadin"Wayyo Yahna..Tundazu nake Tsimayanki naji Shuru"Tafada tana kara rumgumarta Ahaka Bahna yashi go ya samesu gyaran murya yayi musu yaga Abun nasu yaki karewa.   Yakura tadago Da Zahiirah tana ma Bahna sannu da zuwa itako Zahiirah sai kara manne mata take tana kwabe fuskar gaisawa sukayi kafin Bahna yace"Yagana ina Baffa ne'"amsawa tayi da cewa"Yana ciki Bukar.."Da sallama yaashiga falon wanda yake zagaye da kujeru wani dan dattajo ne zaune kan daya daga cikin kujeran fuskarsa tacika da Farin gemu ammh kuma kallo daya zakamai ka fahimci cikakke barbareni babu sirki..Saurin Furfurane yayi ammh akallah bai wuce shekara 60 aduniya ba.     Kusa dashi ya"isa Ya zauna akasa ya tankwashe kafa yana gaisheshi amsawa yayi cikin fara"a yana mika hannu alamar Su Alee su kariso karisawa sukayi ya daukesu yana shafa kawunansu..yakura da Zahiirah suka shigo zahiirah na makale da ita suna shigowa ta saketa ta isa ga Baffa tafada gefensa tana dariya karshen murnan Zahiirah kenan kaga Dariyanta Baffa shima cikin Murnan ya dafa kanta yana Fadin"Zahiiratah Allah ya Albarkaci Rayuwarki Duniya Da lahira"yakura ne Da Bahna ke amsawa Da Amin itakuwa mirmishi take saki kumatunta na lobawa alamar tana cikin Farinciki.     Yakura tace"Maza tashi kije kichen kidau Abinci kici domin Nasan babu Abunda kikaci Tunbayan dawowarki daga mkaranta" Bahna yace"Ai kema kinsani bataci komai murnan ganinku yahanata cin Abinci"Mirmishi Baffa ya saki kafin yace yana Dafa kanta"Wannan kauna da Zahiirah take mana daga Allah ne...Maza hanzarta kije kici Abinci kizo nabaki lbari mai Dadi"dagowa tayi tana kallonsa kan tace"tsatsuniya  Baffa mai Dadi ko"Tafada da sigar Yarinta gyada mata kai yayi washe baki tayi ta mike da hanzari tashige ciki fuskarta na bayyana Tsantsan  Farincikin data cike.   Gabadayansu Da kallo suka bita cikin so da kauna Da sha"awa kafin Baffa yakatsesu da gyaran murya gabadayansu suka maida Hankalinsu kanshi kallon Bahna yayi kafin yace"Kaji duk mganar da mukayi kwanaki da kai ko.?To yaron yazo jiya kuma na fadamai so nake ayi komai cikin lokaci"Yafada da son tabbatarwa gyada kawai bahna yayi kansa na kasa baffa yace"Bukar kaine mahaifin zahiirah na gaskiya..Kayi mgana matukar Abunda na yanke baimaka wlh zan janye dama kawai domin karfafan zumunci ne kuma don yaron yakara dawowa namu sosai"yafada fuskarsa tadanyi wani iri.    Da sauri Bahna yace"Haba Baffa kaima mahaifin zahiirah ne Tunda wacce Tahaifeta kanwa take gareka..Har Abada komai ka yanke game da ita nidin mai bin Umarninkane...Allah ya sanya alheri"Cike Da murna Baffa ke amsawa Da Amin basu wani kara wani zance ba Bukar ya mike yayi musu sallama zai wuce Su Alee yadauka yafice Yakura nace mai yagaida mahgana. .    Yana Fita yakura tace"Haba shettima ashe baka bar batun ga ba..Zuwan da yaron nan yayi saida ta kafadamai"Tafada Ranta abace kallonta kawai yake baice komai ba kan tacigaba da cewa"Ashe Shettima baka Tsausayin marainiyar Allah zahiirah...Ka Manta yadda Hajiya Suhaima ta rikemu bata kaunar mu..Ko Danta ba"a son ranta yake rabarmu ba kuma sai kadauki zahiirah ka bashi.? ka ko san mezaka aikata.To wlh Gagarumin Tashin hankaline shettima kake shirin kullawa domin kafi kowa sanin komai sai dai kaba wani labari"Tafada wasu siraran Hawaye na zubomata tafice tana sharan kwallah tana Fadin"Kar kamanta Diyar *FADI* ne fa..Zahiirah jinin Kace Shettima..Kuma Na tabbata Suhaima tafi kowa tsanar ku"tafada tana ficewa.   Baffa Shettima na zaune inda Yakura Ta barshi kansa na kasa na tsawon lokaci yana dagowa Abun mamaki hawaye ne ke zubowa bisa kuncinsa suna bin saman farin gemunsa...Kofa ya tsurama ido wasu lokuta achan baya suka hau dawomai Daki Daki kamar yanzu suke Faruwa.     _*Topha..Meyake faruwa ne game Da wa"innan bayin Allah..Bukar,yakura.Hajiya suhaima,Barrister Mu"azzam,Baffa Shettima da zahiirah..Duk ku biyo yargidan Umar zan warware muku zare Da bawa..Lbarin UWAR MIJINA SALON SA DABAN NE..Janaf*_💖   *Don"t forget to* *comment* *Vote* *Share* *#Intelligent write's#* *#Uwar mijina..#* *#HAFMEELART#* _*INTELLIGENT WRITERS ASSO*_✏     🌺 *UWAR MIJINAH..*🌺           _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri tareda biyayyah mai tsanani)_       *ALKALAMIN:JANAF*💖       *WATTPAD:JANAFNANCY* *Dedicated to my BLOOD Sisters JANAF* *NO.3*    *WASU SHEKARU ACHAN BAYA*    """ *MUHAMMED MOODU* Shine asalin sunan mahaifinsu,wanda Asalin iyayansu da kakaninsu yan Asalin haifaffun maidugurinne awani yanki da"ake cema *USIFARI* zama ne dakuma yaya da jikoki yasa suka koma cikin garin maiduguri da zama...cikakkun bare barine gaba da baya.    muhammed Moodu yakasance babban malami ne mai ilimi da addini wanda jama"a ke girmamawa,shiyasa kowa ke kiransa *ZANNAH MOODU* matar Aurensa Daya Ummu kursum wacce sukayi Auren Saurayi Da budurwa Ya"yansu uku aduniya kachal shettima ne babba sai Fadima( Fadi) kenan sai Auta Muhammed moodu wanda yaci sunan zannah.      zannah moodu yakasance bayan malantansa yana kiwon Dabbobi kama daga shanu awakai farare da jajaye..,kaji zabbi kai komai fa yana kiwo,gidan Gona garesa na mussaman inda yake gudanar da kasuwancinsa,..Yakasance yanada almajirai daga garuruwa da dama yana karantarsu dasu..Cikin yayansa kaf babu wanda bai bawa ilimin addini ba daidai gwargwardo,Shettima baida Ra"ayin Karatun boko ko kadan shiyasa ya tsaya gana addinin Fadi kuma dama macece kuma zannah baida burin sanya diyansa mace makarantan boko..Moodu shine yafita zakka tun tasowarshi yaro ne mai kaifin basira komai aka koyamai yana daukeshi lokaci daya.,Yakasance mutum ne mai hakuri da kawaichi ko yana bukatar Abu bai iya fadi sai dai wanda ke tare dashi ya fahimta yayi sauka tun yana shekara bakwai Aduniya sauran littafai yake bita..Kullum safiya yana fitowa kofar gidansu inda wasu yara ke wucewa zuwa wata mkaranta boko ta gwannati.Abun na burgesa yana sha"awan Shima ya tsinci kansa cikin karatun na boko..Tun Zannah bai fahimta ba har ya Fahimta shikuma gashi Allah ya jarrbceshi da kaunar Dan nasa moodu shiyasa batare da shawara dakowa ba yasanya moodu mktantan prmary ta boko wanda hakan yakawo Rudani matuka ko Shettima bai so asanya shi ba ammh zannah moodu ya yi biris dasu yacikama Dansa burinsa..       Cikin ikon Allah Moodu yakammallah Prmary sa cikin Nasara wanda kafin gamawarsa sai da yayi suna saboda kokarinsa da hazakarsa malamansu har gida suka zo gun zannah moodu suna fadamai irin baiwar Da Allah yayi ma yaronsa na kokari da hazaka hakan shiyakarama Zannah karfin gwiwan Sanya Moodu awata mkaranta maisuna *IMMA MALIK* mkarantace na ya"yan masu Dashi tana hade ne Arabi da boko..Cikin kudiran Allah Karatu yadinga Tafiya Da Nasara hazaka Moodu tawuce duk inda ake tunani, suma malaman makrantan da kansu sukazo gida suka ba Zannah Moodu shawaran kai moodu madina domin yahada degree sa na farko achan..Haka ko akayi da taimakon malaman mkarantan bayan kammallah jarabawan karshe dasu moodu Sukayi kuma Alhamdulillah yafito da sakamako maikyau..Zannah ya saida rabin Dabbobinsa yahada kudi akayi ma Moodu cuku cuku yasamu gurbin karatu ajami"ar Madina.       Lokacin Da zai Tafi yayi kuka kamar me saboda baison Rabuwa da gida,alokacin yana Dan shekara ashirin da biyu aduniya..Shettima Dana da ashirin da bakwai fadi kuma tanada wajen ashirin da hudu don anyi mata Aure da almajirin Zannah moodu *ABUBAKAR BAHGANA* Wato Abubakar Babakarami kenan Shima dan asalin maidugurin ne yayi zama gidansu gun zannah Moodu to shi ya bawa Aurenta wajen shekaru biyar kenan ammh ko batan wata bata taba yi ba.      ************   shekara Biyar Moodu yayi Ya kammalah degree dinsa na farko,saboda hazakarsa dakuma basirarsa yasa jami"ar ta rikesu shida wani *KHAMIS* khamis yakasance haifafan sudan ne wanda shima karatu yakawoshi har suka hadu Da moodu to ganin yadda yakeda kokari ga fanni karatu shima khamis din badai kwanya ba yasa suka kulla abota tun Moodu bai saki jiki dashi ba hardai yasaki khamis dan manyan mutane don iyayansa suna da hali matuka...Sun amshi tayin mkarantan sunfara koyarwa da taimakon Khamis moodu ya amince saboda yaso komawa gida saboda ko wanda baffansa ke aikowa shekara biyu kenan babu lbarinsa..khamis ya matsamai ya amshi aikin,ganin sunfara koyarwa khamis yakara tursasama,moodu suka dora digirinsu na biyu,suna karatu suna koyarwa ammh duk da haka kewan gida da tunanin halin da ahalinsa ke ciki basu barsa ba,duk kuma albashinsa da Abunda ya samu ba ya iya ci..Yana tarawa ne domin iyayansa da yan"uwansa.    Sai da sukayi shekaru biyar lokacin sun kammallah masters dinsu akan islamic .Kuma iya Abun duniya sun tarashi alokaci girma tareda hankali mai hade da jin dadi sun bayyana tare dasu.Kana ganinsu kaga wanda kwanciyar hankali da ilimi ya ratsasu lokacin moodu nada shekara talatin da biyu aduniya,hankalinsa yarigaya daya koma gida awannan gaban khamis yaso ya tankwarashi ammh ina moodu ya rigaya da garin ya fitar mai aka kasar haihuwa tayi kira,tuni ya ijiyemusu aikinsu sunyi matukar bakinciki da rashin haziki irin muhammed moodu ammh basu da yarda zasuyi ammh sun fadamai kowani lokaci yaji yana sha"awar dawowa to aikinsa na nan na jiransa..Karon Farko da moodu yayi ma khamis rakiya zuwa sudan wanda duk hutun dayake zuwa ko yamatsamai ya bishi baya zuwa..Ammh ganin zasu rabu shiyasa yabishi don yaga inda yake saboda halin Rayuwa    Zuwan Moodu Sudan achan yaga tsantsan karramawa na larabawa haka sukaita Rawan jiki dashi kamar dansu khamis sai ga moodu ya shantake fin sati yana sudan yana tareda Khamis yana zagaye gari dashi cikin ziyarce ziyarcensu sune suka ziyarci babban gidan marayu na Kasar Sudan wanda achan ne mafarin komai yafara.     *SUHAIMA* takasance Daya daga cikin ya"yan Dake Rayuwa awannan gidan...Suhaima tana yarinyarta macece kyakyawa tanunawa a mujallah..Takasance duk yan matan gidan bamai kyanta Da Natsuwarta marainiyace gabada da baya Tarasa iyayansa ne a wani ambaliyan Ruwa da yafaru akayi awani yanki na kasar Sudan tun Tana yar shekara 9 aduniya iyayanta larabawa ne akasar Sudan tarasasune, tareda dukiyansu dasuka mallaka..Shine dalilin daya saka tataso karkashin kulawan gwannatin kasar.    Suna zagayen gidan marayun ne idon Moodu yafada kan Suhaima wanda tafito daga bakin compound dinsu tana dube dube kamar tana neman wani Abu dayake ita tana sama ne sukuma suna kasa yadda jikinta yayi mata ya tabbatar mata ana kallonta daga kan dazatayi tacikaro Da Muhammed Moodu bakin Babarbare yakafa mata ido..Lokaci daya zuciyansu ya buga kuma Allah ya sanya musu Son juna...Itace tayi Saurin janye idonta takoma ciki gabanta na tsananta faduwa..Tundaga lokacin Moodu yaji jikinsa ya mutu tun yana daukan Abun wasa har ya fahimci bana wasa bane..Ranar kasa barci yayi ashe khamis na lura dashi shi ya tsaresa kana yake fadamai Abunda ke faruwa ya kara da cewa"Khamis kabar mganar nan saboda wlh yarinyar tafi karfina"Khamis yamasa shuru ashe yasamu iyayansa da mgananan sunaji kuwa sai dai moodu yaga sun daukesa sai gidan marayu su awaje suka tsaya Sauran bayanan Duk iyayan khamis suka gudanar Rasa gane wacce yarinya aciki yasa aka fiddo musu duka yan matan gidan akace Moodu ya Nuna wacce yake so aciki. Wayyo Dadi moodu yarasa awata Duniya yake alayi na biyu yacikaro Da Suhaima wacce tun zuwanta gun take kallonsa domin ita dakyar barci barawo ya saceta saboda tunani dan barebare sai ga shi sunkuma haduwa..Lokacin dayazo kusa da ita zuciyanta tafara harbawa tadago ta sakarmai ido shima ita yake kallo..Sundade suna kallon juna kafin Moodu ya juya ya Nuna Suhaima..Nan Da nan aka sallami Sauran..Sukuma suka Rankaya wani katon office Abunka ga masu DashI..Domin iyayan khamis wasu agarin.    Koda aka fadama Suhaima muradin Su moodu batare da dogon Tunani ba ta amince Moodu yabada Tarihin Rayuwarsa kaf dakuma shi Dan asalin ina ne kuma yacike Atakarda cewa zai Tafi Da Suhaima kasarshi Ta haihu..ta amince dama amincewarta ake Nema nan da anan aka gudabar da wasu cike cike mahaifin Khamis Shi yayi ma Moodu walicci kuma ya biyamai Sadaki aka Daura masa Aure Da Suhaima.    Babu Abunda tadauka illa sallama datayi da yan"uwanta wa"inda suka tashi tare...Gidansu khamis suka Nufa wanda Moodu yarasa bakin dazai mikama iyayan khamis godiya..Suhaima taga gata gun iyayan khamis taji dama sune iyayan Moodu wanda farat daya ya shiga ranta..Sati daya sukayi khamis ya shirya musu zuwa Nageria domin Moodu ya mtsa yana so yakoma gida. *Nageria* Agarin Maiduguri      Lokacin Da dan Taxi din da suka dauko ya tsaya dasu daidai kofar gidansu Muhammed moodu,wanda dabadon yayi ma gidan mugun sani bazai taba ganesa ba saboda yadda komai ya chanza anguwan ta Famfamari tacika da al"ummah anyi gine gine ainun.   Kofar gidansu kamar anshare babu kowa jikin moodu yayi sanyi shiyasa yakasa gaba ya kasa baya..Sai Da khamis yadafasa itakuwa Suhaima tana sanye cikin bakar doguwar Riga baka ta yane kanta da gyalensa baki kalle kalle kawai take tazo bakon waje..Cikin sanyi jiki moodu yafara yin gaba lokacin dayake rafka sallama acikin gidan *UMMU SALMA CE* YAKURA matar Shettima ta amsa sallama tana zaune atsakar gidan tana  wanke wanke.      Moodu ne agaba sai khamis sai Suhaima dake bayansa basu da wani kaya sai Moodu dake rike da yar jaka..Cikin mamaki yakura take amsa sallamansu tana kallon fuskokinsu lokaci daya ta shaida moodu saboda kammaninsa Da shettima kuma tanajin labarinsa gun Shettima ammh bakin larabawan dake tare dashi ne bata gane ba...Maraba ta hau musu shiko moodu kallonta kawai yake alamun Rashin Sani ganin haka yasa tace mai'Sunana Ummu salma Ni matar dan"uwankane Shettima'"Fadar haka yasa Moodu washe baki ammh kuma abun mamaki babu motsin Innarsa da Baffansa...Suna haka sai ga Shettima yayi sallama cikin gidan lokacin Da Shettima ya kyallah ido yaga dan"uwansa mutuwan tsaye yayi saboda ganin yadda yadawo kamar bashi ba hutu da ilimi sun xauna na mai...Kafeshi da ido Shettima yayi yayinda Moodu yayi saurin isa garesa zai Rumgume ammh Abun mamaki sai shettima yadagamai Hannu alamar kada yakariso hawaye na zubowa bisa idanunsa ya furta"Ashe kana nan Da Ranka da lafiyanka kabarmu cikin zullumi da Tunanin Rashinka"Yafada yana tsiyayan hawaye kafin ya wuce ya shiga aininhin falon mahaifiyarsu.   Cikin sanyin jiki da Nadama mai karfi Moodu yabi bayan Shettima domin Daman yasan za"a Rina..Yana shiga ba abunda yafi firgitasa sai ganin da yayi ma mahaifinsu wato zannah moodu kwance baya da lafiya Shettima na kokarin Tadashi zai bashi magani moodu na kokarin karisawa shettima yadakamai tsawa kan basa bukatarsa yakoma inda ya fito..Jin haka yasa zannah moodu bude ido yana bin Shettima da kallo kan yace cikin ciwo"Shettima kai da wanene'"Tsuramishi Ido Shettima yayi kan yakada kai yace"bakowa Baffa"Jin haka yasa moodu saurin karisawa gaban zannah yayi kneel down yace"nine Baffa..Nine Moodun ka nine nadawo"Jin haka yasa zannah kokarin tashi yana washe baki cikin farinciki yake furta"Moodu kai ne da gaske"shima moodun cikin murna yakama zannah yana jaddadamai dacewa shine,nan da nan zannah yahau hawaye yana fadin"Allah sarki Ummu kursum yau gaki baki da Rai ga moodunki yadawo cikin koshin lafiya"jin haka yasa Moodu ya firgicewa yakalli shettima cikin Rudewa yace",in...In..Inna ta rasu? yafada kamar yana kwaikwayon mgana, juyamaSa baya shettima yayi kan yafara da cewa.               _Inna Tarasu da sunanka abakinta moodu,Tunda katafi daidai da rana daya inna bata taba fashin ambatonka ba,tunbayan Tafiyanka da shekara uku muka daina jin labarinka mallamin naku na mkrantar wanda da taimakonsa ka tafi ance yakoma garinsu da zama wato ghana saboda damuwa nida Baffa har ghana mukaje ammh sai muka tarar Da Allah yamai rasuwa kuma kasani shikadai ne yasan inda kake har ake samun labarinka agunshi..Wannan lbrin shi yadada tayarmana da hankali  tunda inna taji lbri shikenan bata kara lafiya ba tun baffa na bata hakuri kan zaka dawo insha Allahu har shima yagaza  saboda shuru  baka ba lbarinka gashi muna cikin halin rayuwa balle aje chan abincika mana kai,inna sai da ta shekara tana jinya hawan jini ya kwantar da ita kafin Allah ya mata rasuwa..Tabar duniya da begen ganinka ..Hakika munji mutuwan inna mussamman Baffa da fadi ,wacce tarame ta lalace tafita hayyacinta ashe mutuwan inna tadaki baffa duka duka kwana bakwai da rasuwarta shima yafita sai daukosa akayi yafadi abubuwa sukamana yawa kiwon damuke komai yafara karewa halin rayuwa yafara tsannata agaremu_     _awannan Halin ne nayi Aure itakuwa Fadi tana gidan mijinta Allah bai taba bata haihuwa ba..Gwanin irin shekarun da kadiba baka dawo ba  yasa muka fara cire rai da kai ammh baffa kullum zencenka yake Mukuma mu ganin kana chan lafiyanka kalau kadai samu Abun duniya ne ka manta damu mukuma muna iya bakin kokari akanshi ammh baya gani ganin mun damu shiyasa baffa yarage ambatonka ammh mu munsani aransa bazai taba mantawa dakai ba..Shekarun baffa biyu kenan cikin halin ciwo Agidan munshafe shafinka munbarka amtsayin matacce ne Ashe kana  nan da Ranka moodu cikin koshin lafiya da wadatan arziki ka manta da tushenka da Asalinka ballatana iyayanka_ Shettima yakarishe hawaye suna kwaranya bisa kuncinsa harda shessheka Baffa ma dake kwance kukan yake..Moodu dayayi zaman yan bori akasa yadora hannu akai yasaki wani irin kuka mai ban tsausayi yana girgixa kaI..Hawaye shettima ya share kan ya waigo yace "Ka fice kakoma inda ka fito moodu munsaba rayuwar baka yanzu ma zamu kareshe rayuwar mu baka..Bamu bukatar ka moodu kafice mana daga gida"Yafada cikin tsawa yana nuna masa kofa. Khamis Da suhaima dake tsaye gefe tsausayi ya cikasu suka kalli juna lokaci daya Da suhaima wacce tsoro ya shigeta duk da ba jin me ake cewa tayi ba..Ganin haka yasa khamis karisa ya dafa shettima yana fadin"Kar kayi haka dan"uwa ka saurareshi kaji dalilinsa mana"Khamis yafada cikin hausan sa daya koya gun moodu wacce bata fita da kyau..Dagowa shettima yayi yana kallon khamis sai alokacin ma ya gansa ya budi baki zaiyi mgana idonsa ya sauka kan Suhaima wacce taketa wiki wiki da ido..Cikin dakewa Shettima yace'"Moodu wayan nan Fa daga ina'"Yafada yana mai wani kallo.."Moodu yadago kansa idanunsa sunkoma jawur yakalli baffa dake kwance yana kallonsa kafin ya juya ya kalli shettima daya tsareshi da ido yace cikin shakakkiyan murya"Khamis abokina ne tare mukayi karatunmu dashi amadina.."sai yayi shuru Nuna Suhaima Shettima yayi kafin yace"Ita wannan fa"Kallonta Moodu yaga yadda ta tsorata taja baya idonta ya ciko dakwallah..Dauke kai yayi kafin yace" *MATATACE*....! dai dai lokacin Da"akA bude labule Fadi ta bayyana cikin dakin tana kuka tace"Matarka moodu..Au harma Aure kayi achan kafin kadawo ko..Mu muna nan muna rayuwa cikin kunci saboda rashinka..To wlh baka isa ba sai dai kabarmana gidan mun barma duniya kai hade da wa"inda suka maka walicci auren"Tafada tana fashewa da kuka. *Comment* *Share* *Vote* *#intelligent writer's#* *#Uwar mijina..!!#* *#JANAFI#*  _*INTELLIGENT WRITERS ASSO*_✏     🌺 *UWAR MIJINAH..*🌺           _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri tareda biyayyah mai tsanani)_       *ALKALAMIN:JANAF*💖       *WATTPAD:JANAFNANCY* *Dedicated to my BLOOD Sisters JANAF* *NO.4* _*Kasani cewa himma da hakuri da dogaro ga Allah,Sune ginshikin samun Nasara A rayuwa..Assalamu Alaikum janaf*_✌ *NOT EDITED*⚒ """"""Moodu bai damu da yarda suke cemai yafice yabasu guri ba..,Illa fara labarta musu lbrin Abunda yafaru Tunbayan Barinsa gida da Aurensa da Suhaima har zuwa yau dinan yakareshe da cewa"Ku yarda dani Wlh ko da kwana daya bantaba mancewa daku ba kuna raina..Aurena da Suhaima kuma haka Allah ya kaddaramin bani da yarda zanyi,kuyiwa girman Allah kuyafeman dan"uwanku"Yafada lokaci daya shima ya kice da kuka. Ammh ina Shettima da Fadi basu tsaya sauraransa ba illa ma suna kara Umartansa daya bar musu gida basu bukatarsa ahalin yanzu.     ""moodu kukan yake kuka maicin rai da shesshekan zuciya Shettima kuwa Da fadi mganganu suketa jefan dan"uwansu dashi kamar basusan daga inda yafito suna kuma cewa yafita yabarmusu gida..   Tuni Suhaima ta rude duk da batajin yaren dasuke fadi ammh ganin yadda moodu ke kuka kuma shikanshi khamis din talura da yadda hankalinsa ke tashe cikin harshen larabci take tambayanshi meke faruwa? kan yasamu zarafin bata amsa Fadi ta bankamata harara lokaci daya dacewa"Shegiya mara Asali"Wanda sai da moodu ya tsaigata da kukan dayake yadago yana kallonta..Khamis kuwa yaji kalman ammah bai fahimci ma"anarta ba tukun tunda hausan daya iya gurin moodu bata da wani yawa.   Suhaima bata saba ganin tashin hankali ba balle dataga yadda fadi ke hararanta sai ta rude tanufi moodu cikin tashin hankali tana jansa tana mgana cikin harshen larabci wai yatashi yatafi..Shi yakara bakantama Shettima da fadi rai suka umarci moodu yayi gaggawan barin musu gida basu bukatarsa..Khamis yana ta kokarin basu hakuri ammh sunki sauraransa..Yakura kuwa na kofar dakin tana sharan hawaye domin suhaima ce da moodu ke bata tsausayi.   Zannah moodu ne ya tsawatar yana daga kwance cikin wani hali da karfi hali yace"Haba shettima Dan"uwanku ne fa moodu wanda kuka fito ciki daya...Nasani moodu bazai barmu haka kurum ba ku yarda da dalilinsa kubarsa yazauna cikin yan"uwansa na rokeku"Yafada tari ya sarkeshi moodu ne yayi saurin isa kusa dashi ya tarairayosa ya aza kansa bisa cinyarsa shettima ya dauko ruwa yana basa.   Mganar da zannah yayi shiya dakatar da Shettima da Fadi basu da yarda zasuyi ammh fadi ita tunda tadora ido kan Suhaima taji ta tsaneta saboda itafa harga Allah kanwar mijinta tayima alqawarin yayan nata( Kiji karfin hali)da sun hada ido sai ta bankamata harara.    Tuni labarin dawowar Moodu tacika gari yan"uwa da abbakan arziki sai tururuwan zuwa ganinsa ake..Anata lbrin yazo da mata balarabiya kowa sai zuwa ganinsa ake shida suhaima masu zuwa don Allah da masu zuwa don gulma..Tuni labari ya yahadu agari ashe moodu ba bacewa yayi ba yana chan yana hutawanshi harda ma balarabiya yazo..Chaichai..Abu yacika gari..kowa da Abunda yake fadi.    Wuni sukayi da baki shiyasa basu kara wani tattaunawa ba,dare nayi kunyar shettima yasa yabar Suhaima gun yakura shikuma yatafi yakama ma khamis otel yakwana yaso yadawo ammh damuwar dayake ciki tahanasq dawowa kuka reras yayita ma khamis yana bashi hakuri..Koda gari ya waye suka dawo ko mgana shettima baimai ba saboda yatafi ya kwana da khamis..Itakuwa suhaima taga rayuwa domin bayan Tafiyan moodu haka Fadi ta sakata gaba da zagi da cin mutumci duk da batajin metake cewa ammh tasan cewa komeye bamai Dadi bane.    Sai da yakura tamata mgana itama din bata ragama mata sai da dai tabar gidan aka samu sa"ida..Duk da yakura batajin larabci da hannu taita bawa suhaima hakuri wacce ta kwana kuka sai yanzu taji nadamar yarda da Auren moodu har ta yarda ta biyoshi nigeria ammh ta yanke shawarar khamis zata bi takoma kasarta ta haihu..Yakura ita taita dawainiya Da suhaima taneman mata makwanci takawomata abinci duk da bata mgana sai dai ta kalleta kawai tamata murmishi alamun tagode sosai. ********** Satin su daya dawowa ammh shikanshi moodun zaman hakuri yake yi da yan"uwan nashi mussaman Fadi wacce bata da hakuri ko kadan gata masifaffa ko agidan Aurenta darajan zannah take ci,Suhaima cikin satin datayi ta fuskanci wani Abu haushi sauyin rayuwa tayi kuka kamar idonta zai fadi saboda takuran fadi..Wacce ke wuni agidan sai dare take komawa,shikanshi moodu baisamu ya kebe da ita saboda shima bai zauna ba suna ta cukun cukun chanjin kudinsa zuwa na nageria,sai da komai ya kamkama ya ciro kudin duka yazo ya zubesu gaban Baffa da Shettima da Fadi ammh sai me sai suka juya baya kan basu bukatar komai da dabayanan wake basu kiri kiri suka ki yarda Yakai Baffa Asibiti Abun Takaichi kuma Shettima ke biyema Fadi yana yarda da shirmenta.   Lokacin Da khamis yayi shirin komawa Nanfa Suhaima tasaka Danja ita gida zata koma kuka take kamar zata shide,Dakyar khamis ya lallabata ta yarda zata zauna ammh da sharadin zai dawo yadauketa,khamis yayi tabawa moodu baki ganin yadda duk ya shiga tashin hankali kafin tafiyarsa sunyi mganan Da Baffa kuma ya Fahimce sa Shettima kamar wanka akama Asiri. Sunrabu cikin kewa da kaunar juna..Akan sai wani lokaci,wanda lokacin da har yanzu baiyi ba kenan Domunn  Rabuwar moodu Da khamis Ta har Abada kenan.    Saboda gudun mgana yasa Moodu ya yanki barayi nan cikin gidansu yaja sasa nashi shida Suhaima wanda sai da yaja cucekuce kamar basusan inda yafito yarasa wannan Tsana da yan"uwansa suka masa ba,Suhaima tashiga halin Rayuwa gun Yakura ne kadai take samun Dama Dama ammh Fadi tayi mata mugun Tsana wanda ko a idanunta bai boyu ba   Cikin lokacin moodu yanemi lecturer a Universty of maiduguri kuma suka daukesa ba laifi yasamu Abun Duniya wanda sai dai ya ijiye ko yakaimasu Shettima ba amsa zasuyi ba..Shiko baffa Jiki yayi Nauyi ko mgana bai iyayi..Tun Abun nabawa moodu mamaki haryazo yafara Damunshi Uwa uba ga amanar marainiyar Allah wacce Tarame ta lalace saboda zullumi Tuni Shima yafara ramewa Damuwa suka taru suka sanyamai hawan jini wanda ba wanda yasani sau shi Sai Allah sai Amininsa khamis.    Ana haka kwatsam Aka wayi gari Da Rasuwar Zannah bukar,wanda mutuwar data girgiza jama"a Dadama,ciki harda moodu wanda sai da kwanta asibiti babban Tashin hankali Shine wajen karban gaisuwan haka Fadi ke kuka tana birgima tana fadar Sunanshi dana matarsa akan susuka kashe musu uba..Abun nan yayi Sanadiyar haifar dawani Nauyi akirjin moodu wanda bai wuce ba har Ranar dayakoma ga Allah   mutuwar Zannah itace mafarin komai Domin lokacin kuncin Rayuwa tabude musu Suhaima wacce kullum kuka take tamadaina zencen komawa gida domin ganin Shikan Shi zannah baida kwanciyar hankali,Suhaima macece dabata manta alheri komai kankantarsa balle wanda yabatamata lokaci Daya taji ta tsani Fadi Da Shettima wanda bata fatan ko mutuwa tayi su sallaci gawanta..Dafari bata fahimtar bakaken kalaman Da Fadi ke jifanta dashi ammh yau da gobe yasa tafara Fahimtar wasu daga cikin Hausa hartakecin wani Abu daga ciki.   Tunda Sukayi Aure Sau biyu Tak moodu ya kusanceta..Saboda shikanshi baida kwanciyar Hankali Koyarwan ma dayake don yazama Daolene Kwatsam Shettima yatada ballin Tunda Baffa yarasu to moodu yazo yabar musu gida da karuwa donsu haryanzu basu yarda Aure sukayi ba dauka Sukeyi Abokiyar Shashancinsa ne.... Wannan Shine mafarin komai Daren Da moodu yaji haka bai kwana Duniya ba zuciyarsa ta buga Allah yayi masa Cikawa..Mutuwar data girgiza xuciyoyi uku alokaci daya Shettima,Fadi,da Suhaima wanda ko amafarki basu zata ba. Mutuwar da haryanzu suke kokamata wanda basuda Ranar Dainata ba..Suhaima Sai Da Tayi awa uku asume har Saidai aka kai moodu zuwa gidansa na gaskiya ta farfado..Allahu Akbar duk mai imani yaga Suhaima sai ya zubar mata da kwallah domin Ayanzu bata da wanda zata kallah tace natane..Lokaci daya taji Duk Duniya bazata ta taba yafema Shettima Da Fadi ba don Sune silar mutuwar bango kuma ginshikinta. S Fadi sun koka na Rashin Dan"uwamsu ammh kash hakan baisa sun Saduda ba anayin bakwai Suka tattara komai na moodu suka rike Suhaaima ko Tsinke basu bata da sunan bata da gadon dan"uwansu..Rayuwa tayima Suhaima kunci babu mai Tsausayamata Sai Yakura,Fadi kuwa kullum tazo zagi da cin mutumci babu wanda batasha tadinga jifanta da mugayen kalamai nacewa ita karuwace koda yake itama ta hanyar da"a ka haifeta kenan..Suhaima tayi kuka kamar idanunta zasu rufe gashi bata da nombar Khamis balle takira bata da kowa sai Allah.     Tunbayan Rasuwar moodu Suhaima ta fahimci tanada jaririn ciki wanda bayyanansa gareta wani Taimako ne da budi daga Allah moodu yatafi Moodu yadawo..Suhaima tayi farinciki matuka lokaci daya tadorama cikin wani soyayyah wacce bata da karshe..Takudiri niyyar boye cikin domin kauda idonsu Shettima da Fadi,Haka ko akayi daman bafitowa takeyi ba komai adaki take,sai yakura ne ke shigowa dubata tana kaimata abinci Shima aboye,Sai dacikinta yakai wata shidda dayake tana da girman ciki yakura tafara ankarewa dashi lokacin Da Suhaima tafahimci yakura tafahimci Halin datake ciki.    Ta tsorata harsaida Tsoron ya bayyana Afuskarta ta rike hannu yakura hawaye suna kwaranyomata tace"Kiganni ko duk boyensa danake sai da ya fito kirufamin asiri kada sufadi su Sani wlh zasu iya rabani da shi.kuma yanzu duk duniya shine kadai Sanyi idaniyata"Tafada da hausanta wacce ke chakule da larabci.   Mirmishi tsausayi yakura tamata bayan tasanya hannu ta share hawayen Suhaima tace"Shi ciki duma ne Suhaima komai boyenki sai ya bayyana..Ki kwantar Da Hankalinki Insha Allahu bamai Rabaki da cikin"Da wannan kalaman Hankalin Suhaima ya kwanta. Fadi bata farga da cikin Suhaima ba sai da yashiga watan Haihuwa cikin nata yaba kowa mamaki saboda girmansa gabadaya ta kumbura ko Tafiya bata iya yi gashi yayi girma sosai har yakura nace mata yan biyu..Lokacin Da fadi tayi Arba dashi sai da tazauna saboda razana saboda tijara sai tahau kururuwa tatara musu jama"a tana kuka tana Fadin"Dama mai hali bai fasa halinsa yanzu daga abokin Shashancin naki yarasu har kinje kin kunso ciki ko? to wlh ba gidanmu ba zo.zo ki fice ki san nayi ko kuma ko yanzu jiki magayi"Yakura saboda bakinciki batasan Sadda tashiga gayama Fadi mgana ba"      "Haba Fadi Haba Fadi..Zuciyarki ma imani ne haba tunda baiwar Allah nan tazo baki barta ta huta..Haba karkimanta Abunda kayi shi xa"ayi maka bakisan Ranar da zata miki ba"Fadin Haka da yakura tayi yazama Fitina don Shafin cin mutumci Fadi ta bude tanayi tana zagin yakura tana hadawa Da Suhaima..Yakura kuwa tabawa banza ajiyarsa.    Koda Shettima yadawo wannan karon bai goyi bayan Fadi ba domin kirikiri yahana koran Suhaima, yace ai jinunsu na jikinta tabari randa tahaifemusu tabasu Abunsu Sai ta kara gab,to da wannan mganar Suhaima tacigaaba da zaman acikin gidan wanda tasama suna bakin gida,wasa wasa Saida suhaima Ta tsallake wata Tara bata haihu ba hartashiga na goma haihuwa shuru ba lbri gashi ita ba fita take balle tasan hayan Asibiti To in ma Tasani ina taga kudin Wanda ko Abunda ba"a bata mallaka ba daga dukiyar moodu ba.   Cikin ikon Allah wata Ranar jumma"a Suhaima Tahaifi Danta Namiji bayan tasha doguwar Naguda tun daren jiya take Abu daya sai Ranar jumma"a bayan an sakko sallar Ta haifi Danta katoto wanda yafito sak mahaifinshi Sai dai kallo zakamai kafahimci Ruwa biyune, ma"ana Tsatsan barebari da tsatson larabawa,..Tunda Suhaima tahaihu lokaci daya taji kamar anzaremata wani Nauyi yaron da jini da komai takamashi ta kamkame tana kukan Farinciki mai hade da tunawa Da mahaifinsa kan kace kwabo yakura ta gyare Suhaima da yaro..Kayanma daza"asama yaron yakura ta dauko mata cikin kayan datake tarawa.    Lokacin Da Shettima yasamun lbrin haihuwan Abun mamaki sai gashi yataka har dakin da Suhaima take yadauki dan wanda yadade ahannunsa yana kallo don photocopy Moodu ne sak lokaci daya yayi masa huduba yana mikamata yace"Allah ya raya *IBRAHIM MOODU* bata damu ba Ta amsa Da Amin domin sunan baida wani Aibu.   Lokacin Da Fadi ta kyallah ido ga jarinrin Suhaima ai nan fa sai taji duk duniya shi takeso tasakama Shettima kukan Kan ita zata rike Ibrahim tunda bata taba haihuwa bata tunanin Shima Shettiman baitaba haihuwa ba Ta bullo da wannan mganar ne bayan anyi fitan bakwai raguna biyu Shettima ya yanka mishi suna kuma yabada kudi yakura ta siyama Suhaima dan kala daya da ita da jarinrin, Shettima bai maida kai agame da mganar ba sai Fadi ne tazo Tafurta ma Suhaima wacce taji Abun kamar Saukan Aradu..Lokaci nafarko Da Suhaima tadaga ido takalli fadi duk cin kashin datake mata,wani malalacin kallo tabita dashi kan tace"Tabdijam..Wannna karon baza kuyi nasara ba domin mu"azzam ni na haifesa kuma dana ne, saboda matukar ina Numfashi babu wanda ya isa ya karbesa koda kuwa kice ko Shettima"Saboda mamakin Suhaima Fadi ta kasa mgana.   Aikuwa anyi karamin yaki domin Suhaima ta Shirya fito na Fito ga duk wanda zai Rabata da Farincikinta..Shettima bai zafafama kansa illa lallaba fadi yayi tabari ayayesa ammah baza atsuge yaro anonon uwarsa ba abaki mganar gaskiya..To wannan Dalilin shi yalafar Da mganar har Suhaima tacigaba daRainin Mu"azzam dinta cikin kwanciyar Da hankali da Taimakon Yakura wacce bata gajiya da dawainiya dasu.   Lokacin Da Mu"azzam ya shekara Tuni Suhaima tafara Tunani  barin maiduguri gabadayanta tatafi ta nemi wani guri sucigaba daRayuwa ita da danta,ammh sai mai lokacin data bijiro da mganar Shettima yasakama idonsa toka yace Matukar zata tafi yawon Duniya to bada dansu ba sai ta dire musu Abunsu sai tayi gaba dama ba wani dalili,jin haka yasa hankalin Suhaima yatashi in tatafi ta bar mu"azzam ita ya rayuwa zata kasance mata bata da kowa aduniya sai Shi duk duniya ba wanda take kallah tayi mirmishi sai Shi dole tasa ta hakura da kudirinta tazauna ta cigaba da kula da Danta.   Ganin zama bazai mata haka ba ga wahala takarun mata Sai tafara wankau tana aikawa makota aiko tana Samu Abunda tadan yi aka biyata dashi take hidiman kanta dana yaronta..Wanda tunda yatashi baisan kowa ba sai *UMMI* itace uwansa itace ubansa sai ko yakura,mu"azzam tun yana shekara daya dawani Abu yafara tafiya yaro ne mai wayau dashiga rai gashi miskili ne babu Ruwansa Da rigima Suhaima tazama baiwa domin komai takeyi Arayuwa don yadda zata gina Rayuwar tilon yaron nata guda daya take.   Mu"azzam nada Shekara uku Aduniya yafara sanin wahalar rayuwa domin duk wani gwargwarmaya tare dashi akeyi..Babu mai kula dashi karamin yaro ne ammh yana da hangen nesa ko wasa bai yi da yara,kullum yana Tare da Umminsa saboda ita kadai yasani..Tun baya fahimtar rayuwa har yafara Fahimta yana da Shekara takwas Aduniya Yafara girma Suhaima tagaji da Zaman ukuba da Rashin yanci ga mu"azzam ya girma ya isa shiga mkranta ammh daga Fadin Har Shettima babu wanda yake bi takansa ita Fadi tace  tunda Suhaima tahanata to gata gashi..Ganin haka yasa Suhaima takai kukanta,gun wata makociyarsu Ita tadauketa takaita gidan wata barrister Baraka muhammed wacce lauyace mai zaman kanta tana tallafama gajiyyayyu da marasa karfi..Ita Suhaima tasamu ta karanta mata komai na rayuwarta wanda Sai da Baraka takoka mata itace ta share mata hawaye ta maka Su Shettima ababban kotun Jahar maiduguri kan tana son Kotu ta mata Adalci.   Lokacin Da Shettima suka ga Sammaci suman Tsaye Sukayi domin basu taba tsammanin Suhaima zata musu haka ba..Ammmh sai me koda suka duba bata ma agidan bata dauki komai nata ba Hajiya baraka tace tadawo gidanta da zama har agama Shari"ar Shine silan komawarta kuma yakura kadai tama sallama...   Tun Ashiga kotun Farko kotu ta zartan Hukunci Domin Shaidu sun Nuna Sheettima da Fadi basu da gaskiya sun cutar da baiwar Allah..Kotu ta yanke hukunci Mu"azzam zai cigaba da zama tare da mahaifiyarsa har abada ammh da sharadin bazata nisantashi da danginshi duk inda Suke dole ta sanar Dasu don Suna da Hakkin akanshi..Itakuma Suhaima kotu ta musu iyakata da ita domin basu da alhakin doramata karan Tsana...Kana ta Umarcesu dasu Bawa Ibrahim dukiyansa don mallakinsa ne..Hakanan babu yadda suka iya suka tattara komai Suka mika Suhaima itakuma ta damkama Hajiya Baraka. *WACECE HAJIYA BARAKA*   Hajiya baraka haifaffiyan, garin maiduguri ne uwanta da ubanta duk yan channe, kafin Allah yayi musu Rasuwa Hajiya baraka tana shekara goma sha takwas aka aurar da ita gawani dan Uwanta soja ne..Shiya sanyata Amkranta ta dora karatunta hartazama lauya..Lokacin da Allah yamai Rasuwa sakamakon hargitsin boka Haram Danta daya ne Aduniya *SHUREIM* wanda yaro ne mai hazaka da himma yataso cikin gatan iyayansa biyu har zuwa mutuwar mahaifinsa sakamakon hajiya baraka bata da wasu dangi shiyasa tarike danta suna zaune a tamfatsetsen gidansu Dake Famfamari..Gata lauyace mai zaman kanta tayi suna wajen tallafama marayu da gajiayayyu kuma tana daga cikin kungiyan na ta taimakama mata da kananan yara.    Hajiya baraka ita tatafi Da Suhaima gidanta da niyar riketa na har Abada Su Shettima bisa Umarnin kotu suka bisu sukaga mazauninsu..Hajiya baraka tana matukar tsausayin Suhaima shiyasa asatin dasuka dawo ta sanya mu"azzam mkranta inda Shureim yake zuwa tunda daman zasu zo tsara shima din yaro ne..Hazakarsa da kuma yadda yaron keda kaifin basira yasa aka ijiyesa primary 2 cikin ikon Allah kan kace kwabo mu"azzam yabama kowa mamaki domin Kan yahada shekara amkrantan kowa yasan dashi saboda yadda Allah yayi masa baiwa kwakwalwa.     Lokacin Da mu"azzam yakammallah Primary shi Shureim yana jss3 ne shima kai tsaye yafada shashin yacigaba da karatu..Itakuwa Suhaima hankalinta ya kwanta tasamu natsuwar zuciya,Hajiya baraka ba yadda batayi da ita kan takoma mkranta ba ammh ina Suhaima tace ita ayanzu cigaban Rayuwar danta yafiye mata komai Saboda Haka Shidai yasamu ilimin ita nata mai Sauki ne jin Haka yasa takyaleta..Mu"azzam duk Sati Hajiya baraka ke shiryashi shida Shuraim tasaka direba yakaisu gidansu Shettima tun Sunakin kulasa suna banza dashi Saboda Abunda Suhaima tayi musu ammh yau da gobe har suka saki suka rumguma jikinsu duk Satin da baizo ba yakura da Shettima shiga damuwa suke sakamakom basu da ma wanda zasu gani Zuciyansu Ta sanyaya. Lokacin Da Shureim yakammalla Secondary kai Tsaye hajiya baraka tasamamai gurbin karatu akasar Malesia yatafi inda zai karanta likita..Wanda tafiyansa ta raunana mu"azzam wanda duk duniya shuraim ne abokinsa kuma dan"uwansa ammmh yanayin karatu yau gashi sun Rabu wanda ada komai tare sukeyi,Hakan ne yasa mu"azzam yadawo so cool wanda ko ada Shureim din ne kesakasa .mgana Saboda dama chan ba mgananne bane.    Shima mu"azzam din cikin lokaci yakammalla nasa wanda shima Hajiya barakan taso Turashi inda Dan"uwansa yatafi ammh mu"azzam yanuna irin karatunta yakeda sha"awa wannan lbri yama Hajiya baraka dadi matuka domin tama Shuraim sha"awar Karatun lauya ammh yanuna baya Ra"ayi dole ta Rabu dashi.     *_YANZU SALON LBRIN YAFARA..KADA KU GAJI KUDAI CIGABA DABIN JANAF..KOMAI ZAI WARWARE*_ *Comment* *Share* *Vote*        *AMULA BAE*🌹 _*INTELLIGENT WRITERS ASSO*🖊_ 🌺 *UWAR MIJINAH..!*🌺         _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri, Tareda biyayyah mai Tsanani)_        *ALKALAMIN:JANAF*💕         *WATTPAD:JANAFNANCY* *DEDICATED To my BLOOD Sisters JANAF* _Failure is d apportunity to begin again more..INTELLIGENTLY.,Assalamu Alaikum janaf_ *HAPPY JUMMA"AT MUBARAK* *FRIDAY 12/07/2019* *6:00am* *NOT EDITED*⚒ *NO 5*    """"Kai tsaye Tanema masa Addmission Alegal dake kano,bayan shekara  uku yakammallah karatunshi yadawo gida,bayan dawowarsa ya nemi Addmission a B .U .K Cikin sa"a suka bashi Direct  faculty of low old site yana kammallah karatunsa  na law ya wuce law sch yana gaf da kammallawane, aka aiko daga daga federal court Abuja na bukatar sabbin lauyoyi yara kanana masu jini ajika, da suke kammallah karatunsa awannan shekaran, don haka  suna kammallahwa akayi posting dinsu Sunan mu"azzam ne awanda aka tura domin ya samu kyakyawan Sakamako.   Kafim faruwan Wannan Abubuwa da dama sunfaru ciki harda Rasuwar Fadi..Wacce ta rasu bayan ta haifi yarta mace ko ganin kalan yarinyar batayi ba Allah yadauki rayuwarta...Hakika Lokacin da lbrin mutuwar ya iske Suhaima jikinta yayi sanyi matuka ammh duk da haka hajiya baraka tayi tayi suje gaisuwa Suhaima tace atafau bazata ba..Domin ita ko sunan Fadi aka ambata ranta baya mata dadi..Lokacin mu"azzam yana Kano akayi Rasuwar sai da yadawo yaji lbrin shima ya girgiza duk da Fadi bawani mugun saninta yayi ba don acewarsa bata da fara"a..Shettima maraici ya lullubesa ba uwa ba uba..Kuma ba babu yan"uwa moodu yatafi ya barshi..Ga Fadi yau bata agidan duniya..Yayi kuka kamar ransa zai Fita babu mai rarrashinsa..Ahaka Bahgana yasama Yarinya Suna taci Sunan *ZAHIIRAH* wacce tataso cikin gata da tsausayi mai girma..saboda tazama baiwa ce daga Allah sai da uwarta ta shekara ashirin da biyar da Aure kana tahaifeta wanda har sun fidda rai ga haihuwa..,Sai gashi wanda tunda tasamu cikin bata kara lafiya har Ta haifeta kuma ta sanadin Allah yayimata Rasuwa..Yakura ita ta shayar da zaniirah hartakai shekara hudu Ahannunsu lokacin Da Abubakar bahgana yayi Aure da Halimatus Sadiya..Sai yanuna yana son karban Zaniirah tadawo gunsa saboda yadda yarinyar tashiga ran kowa..To babu yarda Shettima zaiyi yafi shi iko daita..Sunaji suna gani Zaniirah tabar hannunsu takoma hannun mahaifinta ya sanyata makaranta ammh tana zuwanmusu wekeed....     Shekaranta Tara Aduniya Halima ta haihu yan biyu Wanda suka ci suna idris Da Aleyu..Tun Tasowar Zannirah aka Fahimci yarinyar dabam ce kwatakwata bata da hayaniya bata sa karkashi da dafarima sunzata sikila ce sai da aka kaita Asibiti suka tabbatar da cewa lafiyarta kalau..Kawai halitarta ce..sai Zaniirah ta wuni adaki ko mgana batayima kowa ko mgana kake mata in kaci Sa"a,ne zata maka mirmishi har hakoranta su bayyana,komai nata cikin Sanyi take gudanarwa Mahgana tana iya bakin kokarinta akan Zaniirah kamar yadda mahaifinta ke kokari akanta..Saboda girmamawan Bare bari yasa Suke kiranta *YAHNA* ma"ana Anty kenan.. *****   *******  ******   ***** Dr Shureim Wanda ke matsayin likitan akwakwal a babban Asibitin ABU Chika dake zaria..Shekaru takwas ya kwashe akasar malesia kafin yadawo gida Nageria..yana dawowa ba dadewa, yafara aiki da ABU Chika..Tafiya yake yana Dawowa weeked lokacin Mu"azzam na law school..Hajiya baraka tafara manyanta wacce Su mu"azzam ke kira Hajiyarmu,Suhaima wacce tazama babbar mace sosai takara wayewa,..Shekarar Da Mu"azzam yafara aiki da federal court..Shekarar farko ya gina  wani tamfatetsen gida A MAITAMA DISTRICT wanda yaji komai na alatun Rayuwa..Shima ashekaran Shureim ya tamfatsa nashi azaria cikin GRA..shekara na kara zagayowa suka daga dasu da iyayan nasu suka lula kasa mai tsarki...Suka sauke farali..Mu"azzam yaso yahada harda Baffa Shettima ammh tunawa dayayi wlh Sai dai Ummi tahakura da zuwan Saboda zencen wani dangin sa yanzu Ransa zai baci..Duk Hanasan datake bai gujesu ba yana zuwa inda suke wanda Suhaima bata da yarda ta iyane kawai.   Mu"azzam baida aboki baida Amini face Shuraim wanda suka tashi tare sukayi wayau Tare...Mu"azzam Miskili ne nakarshe baya da haniya shima din ba magananne bane..Yana da zuciya ammh yana da hakuri, yana da riko da addini,,baya dawani aiki aduniya bayan Biyayyah ga Umminsa komai tace dashi yake aiko baya iya tsallake umarninta..mtsalanshi da ita danginshi shine ke damunsa domin ko taimaka musu zaiyi sai dai in aboye ammh Ummi bata da makiyi duk Duniya irin Shettima wanda yanzu Nadamar Duniya ta tsufa suka dabaibaye..Yayi nadama ammh baida halin gyarawa don kullum sukayi mu"azzam yazo yafadamai yafadama Mahaifiyarsa Ta yafemasa..Ko yakura dasukayi zaman mutumci Da Suhaima ta yanke alaqa da ita saboda matar Shettima ne ita...   Lokaci Daya mu"azzam da Shureim sukayi shawaran daukan iyayansu zuwa inda suke aiki..Lokacin dayajema Sheettima Sallama yana fadamsa zai dauki Ummi sukoma Abuja da zama saboda ragema kansa zirga zirga na wahalan hanya..Haka Shettima ke kuka ya rumgume Mu"azzam yana fadin kada yabari mahaifiyarshi ta rabasu kada ya gujesa shikadai yake gani yaji dadi..Shikanshi moodun Sai da ya zubar da kwallah Saboda tsausayinsu haka ya jibge musu kayan Abinci da kudi kana yatafi..Wanda yakura sai da tafadama Shettima Tana Fadin" _Wannan Ranar take jiyemaka Shettima gashi tazo maka..Babu kuma wanda zai iya magance maka ita_ Rabuwar Hajiya baraka Da Suhaima Rabuwace ta kuka ta sabo..Wanda suka shude shekaru tare..Ammh yau zasu Rasu..Sunaji suna gani Dr Shuraim yawuce Da mahaiyarsa zuwa Zaria yayimda Mu"azzam suka lula Abuja..Wanda acham ne suka fara gina Sabuwar Rayuwa mai cike da jin dadi,Dr Shuraim yayi Aure da matarsa Zulaika...Ayayinda Hajiya baraka girma yafara kamata tana fama da ciwon kafa ne..Wanda danta ke tsaye kanta da kudinsa da lafiyansa.   Mu"azzam ya zubema Ummi yan aiki acikin gida Tundaga farfajiya har cikin gida ga tsalatsalan motoci ya zubemata da direba..Ga masu girki da masu gyara mata dakuna..Kai komai najin Dadin Rayuwa mu"azzam ya mallakamata shi..Baya da buri Sai nata komai ya Samu *UMMI NA* komai ita domin itace ginshikinshi domin bada din Tsayuwarta kanshi dayanzu wuya ta kashesa..Mu"azzam aboye yake aikama Baffansa Shettima sako in kuma yasamu lokaci yana zuwa gunsu da Abun arziki..Cikin shekaru biyu Brr mu"azzam yayi dukiya mai tarin yawa domin bayan aikinsu Shida Shuraim suna da hannun Jari akasashen waje inda suke gudanar da Kasuwancinsu cikin Turawa.   Ummi tasamu jindadin Rayuwa Da kwanciyar hankali ammh daidai Rana daya bata manta da Abunda Su Shettima suka mata ba..Lokaci bayan lokaci in ta tuna to Ranar wuni zatayi kuka ko dan lelen nata bai isa ya rarrasheta..Tabawa Mu"azzam lbrim Abokin Mahaifinsa khamis wanda yayi mata alqawarin bincikarsa akasar Sudan din..Ummi duk Sanda taji son ganin HajIya baraka direba kawai zata ma mgana ta shirya yakaita sai yamma su kamo hanya..Suhaima Tadauki hajiya Baraka mtsayin yayartace itace kadai zata iya fadamata taji ammh bayan nan babu wanda ya isa..   Zuwan Da Mu"azzam yayi Maiduguri ne Baffa Shettima ya tareshi da wata mgana wacce ta girgizasa ainun takusa sawa Numfashinsa daukwa..Na yabashi *ZANNIRAH DIYAR FADI YAZO YA AURA* wanda babu yarda ya iya Baffa mtsayin Ubansa yake gani inhar ubansa in yanada Rai zai basa Umarni yabi haka Baffa Shettima zai bashi yabi..Babu yarda ya iya illah godiya da nuna biyayya wanda ya sanyayama Shettima Rai harda zubda kwallah..zullumin da Mu"azzam yadawo dashi kenan yana hanya yasamu kiran Ummi wanda daman bai shaida mata zuwanshi maiduguri ba,sakamakon bata tashi ba,Sanda yafice daga gidan bayan yasamu kiran Baffan na gaggawa... Lokaci daya Shettima yasaki ajiyar zuciya Bayan yadawo daga dogon Tunanin daya dauka Tunanin Abunda yashude achan baya..hawaye suna Shatata bisa idanunsa..gaban babban Rigansa yajike sharkaf da hawaye harda majina lokaci daya, yasaka hannun rigarsa yana sharewa yake Fadi afili.." _*NASANI ADA NA TAFKA KUSKURE AMMH YANZU INA NEMAN HAYAN GYARAWA..NABIYE SHARRIN ZUCIYA DANA MACE TAKAINI TA BARO,AMMH YANZU DA IZININ LAHI ZAN KULLA WANNA AURE FATA YAZOMO HAYAR WARWARAN KOMAI..YA ALLAH KAGA NIYYATA KADAFAMIN*_ yakarshe fada yana fashewa da kuka yakura dake labe agefe itama kukan take lokaci daya tana jin Tsausayin zaniirah domin ta tabbarta bazata taba jin Dadin zama Da Suhaima Saboda yadda ta rike Abun Aranta.. _*Tabdijam akwai badakala..Tayaya Ummi zata amshin wannan zencen..Shin yaya Rayuwar marainiyar Allah ZANIIRAH zata kasance..Duk kubiyo ni cikin Salona na UWAR MIJINA...UWAR MIJINA...Salon na daban ne kada ku manta Janaf dinku ce..*_🌹 *COMMENT, SHARE AND VOTE* *#Intelligent writer's#* *#Uwar mijina..!*# *#Janafi#* _*INTELLIGENT WRITERS ASSO*🖊_ 🌺 *UWAR MIJINAH..!*🌺         _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri, Tareda biyayyah mai Tsanani)_        *ALKALAMIN:JANAF*💕         *WATTPAD:JANAFNANCY* *DEDICATED To my BLOOD Sisters JANAF*     _*Assalamu Alaikum janaf fans,ya kuke, hop kuna cikin koshin lafiya,kamar yadda nake..Afuwan plz game da yadda na dinga comfused dinku,Akan Sunan ZAHIIRA..Wani Wajen sai na dinga saka ZANIIRA,Afuwan don Allah, wlh dauka nake sunan duk dayane😂, but by Now zamu cigaba da amfani da ZAHIIRA..Tanque so much masoyana, da gyaran ku gareni,hakan ya nunamin kuna biye dani..One luv*_💖    *NO.6*     """Kamar amafarki yake jiyo kiran sallah a masallacin dake kusa dasu, cikin mutuwar jiki,da gajiya ya farka,mika yafarayi kan ya sauke kafafunsa akasa wa"inda sukayi masa Nauyi sakamakon kwana atakure,Baiyi mamakin ganinsa kwance kan kujeran falon ba ma"ana anan yakwana bargon Ummi ne dake gefensa ne yabashi mamaki,gefe daya kuma sai ya murmusa daya tuna tabbas Ummi ce ta sauko tazo tayafamai,dan cije lips dinshi yayi kafin ya mike,ya tattara wayoyinsa ya wuce zuwa shashensa wanda ke kasab daNa Ummi domin dauro alwala.   Agurguje yayi alwala yafice zuwa massallaci domin har an tada sallar..Bayan an sallame sallan saboda barcin dake cin idonsa ko Wa"azin da"ake bai tsaya Sauraraba,Wanda baya wucesa dawowa yayi gida, ya shige dakinsa mai kama da aljannah Duniya babu tarkace adakin daga wardrope dinsa,wanda takusa cinye rabin dakin sai madubi da gado sai kafet...gabadaya dakin blue ne komai da komai,komai dai cikin Tsari.   Cikin mutuwar jiki yafada gadon dayaji lafiyayyan zanin gado ya baje,ya cigaba da barcinsa wanda ya daukesa mai Nauyi kuwa.    Ummi kuwa tana Shiga daki kan gado tafada tacigaba da kukanta kamar karamar yarinya,tanaji komai har sanda mu"azzam,Ya shigo yazo yana mata magiya..Sai datagama mai isanta kana ta shiga bayi ta wanke fuskarta tayi alwala tazo tayi shafa"i da wuturi kana ta sauko tana zuwa taci karo Da mu"azzam kwance barcin gajiya ya kwashesa tadade tsaye tana kallon fuskar tilon dan nata,ganin tayi ya takure gu daya alamar Sanyi yakeji sai ta kashemai Ac din kafin takoma bedroom tadauko mai blanket tazo ta rufamai bayan ta shafa mai addu"a tasani saboda ita yazonan ya kwanta shafa kanshi tayi kafin tabashi Sumba,komawa sama tayi Ranta namata kuna na yarda tayi sake Shettima na neman Rabata da tilon danta. ***  ****  *****    Cikin barci yaji sautin kiran wayansa cike Da haushi mu"azzam ya lalubo wayar akasan filon dayake kwance kasheta yake da niyar yi ammh sunan daya gani ne yasakashi Saurin picking" *DAN UWA* ya furta cikin muryan barci Daga chan bangaren Dr Shureim yace"How far Dan"uwa"Cikin kasala Mu"azzam yace"Am not Fine wlh"Yafada cikin damuwa. Saurin Ture Zulaika Shureim yayi wacce ke kokarin dauramai Nektie yana Fadin"Wht wrong dan"uwa..? yafada cikin tashin hankali "Tsaki mu"azzam yaja mtseewww..."Kafin ya mirgina bisa gadon yana fadin"bana Fadamaka zani maid jiya ba",Shureim ya amsa da "yes.Wht hppend" mu"azzam yace" wlh baffa ya ballomin ruwa dan"uwa..Wai Diyar inna Fadi data mutu ta bari yabani na Aura'"    "Kutumar ubanchan.."Shureim yace lokaci daya da dafe baki wanda sai Da Zulaika wacce ke kokarin gogemai takalmin dazai sa ta waigo cikin mamaki don bata saba jin irin wannan ashar din daga bakin mijin nata ba,cikin Rawan baki shureim yace'"Ka amsa Mu"azzam..?"Yafada cikin rawan murya.   Ajiyar zuciya Mu"azzam ya saki kan yace"I hv no option dan"uwa.."Yafada cikin muryan karaya,jinjina kai Shureim yayi kan yace"Ummi fa.."Shuru mu"azzam yayi kan yace"Ummi batasan ma da zence ba, kawai na tafiyata maid ne daban gayamata ba,tahau koke koke, to inaga taji babban Abun..Kila tsinemin zatayi wlh"Yafada kamar zaiyi kuka. Shureim ya girgizakai kan yace"No Stop saying dat..Any tin will be fine kaji.Just keep praying,in nadawo aiki zamuyi..mgana"Dagahaka sukayi sallama zukatansu babu dadi..    bai koma barcin ba ya mike bayan ya duba agogon bangon dake kafe gefen side drower gadonsa, yaga har pass 8 salati yayi tare da mika dabadon Dan'uwa ya tashesa ba dayayi missing din wata shari"a dazai gudanar yau dinnan da safe,mikewa yayi yafada tiolet agurguje ya fito ya shirya cikin shigansa na Suit, dinsa na yau din Ash and black ne yadaure wuyansa da nektie dinsa kafafunsa yana sanye da Rufaffan takalmi kan nasa yasha gyara kamshin turaran MAN kawai ketashi duk inda yabi koya gifta yar jakarsa yadauko ya nufi falon fuskarsa na Fitar da Annuri da kwarjinsa mai karamasa kima a idon jama"a.      Shigowarsa baban Falon ne yacikaro da karime na goge tana gashininshi tazube kasa gwiwa bibbiyu tana Fadin"Barka da fitowa yallabai"Kallonta yayi kan yace"Wai baba sau nawa zance miki bani son wanna dukamin dakike yi ne ehe'yafada Ranshi abace,Dukar da kai karime tayi kafin tace"Yallabai don...bani so kawai kidaina Nifa danki ne Baba kokuwa uwar tawane, baki so kizama ai shikenan"Yakatseta lokaci daya.   Saurin mikewa karime tayi tana fadin"wane ni Ranka yadade,Kowacce uwa zata so ta mallakeka amtsayin danta"Rausayar dakai yayi kafin yayi mgana lami tafito daga kichen hannunta dauke da kololi itama cikin girmamawa ta rusuna tana gaisheshi amsa yayi yana Fadin"Allah nakusa yimuku yaji agidan nan"Yafada fuskarsa ba alaman dariya da Sauri sukace"Tuba muke yallabai bazamu kara ba"Suka fada suna dariya don susan laifinsu. Mirmishi yayi kafin Lami tamike ta isa ga dining tana Fadin"yallabai An kammallah kalacin fa"Shuru yayi mata still yana tsaye kamar bazai tankaba Sai chan yace"Ummi tafito kuwa"cikin  Fuskar damuwa karime ta girgiza masa kai Kada kai kawai yayi yawuce saman cikin sanyin jiki binsa sukayi da kallo cikin tsausaya maasa saboda yadda bai iya hada komai da mahaifiyarsa..Basu taba ganin Mutum mai mutumci da daraja talakawan dasuke karkashinsa ba kamar ubangidansu Mu"azzam.        Cikin Sanyin jiki yasaka hannu da Niyar nooking din kofar sai kawai yaji ta bude kai tsaye yasakai dakin na Ummi wanda ke tashin kamshin Turaran wuta na yan maiduguri,Bedroom ne mai girma da fadi wanda yaji kayan alatun na more rayuwa Tamfatsetsen gadonta Royal bed mai hade da makeken wardrope,wanda yakusa cinye Rabin dakin sai dressing mirror din dayake shake da kayan kwalliya na mata dakin Gabadayansa Coffea colour ne.   Zaune Ummi take kan Wata yar kujera gaban mirror tana taje kanta wanda yake da tsawo da sansti ta shirya cikin Riga da zaninta na Atamfa tayane jikinta ta lifayanta wanda bata rabo dashi,cikin sauri ya karisa kusa da ita yasaka hannu ya karbe Cumb din datake amfani dashi yacigaba da sharcemata kan,yana kallon Fuskarta ta madubi idanunta sunyi jawur alaman Tasha kuka kenan,ganin yana kallonta yasa tayi Saurin kauda kanta yana gama taje kan nata, yasaka band ya tamke matashi dam,daman yasaba Mu"azzam din Ummi babu Abunda bai iyaba indai na matane, don Mata suka Renesa lol.     yana gamawa ta rufe kanta da lifayanta,ta mike tana ganinsa sai ta juya fuska zata wuce da Sauri ya zube agabanta yana Fadin"plz Ummi karkiyi Fushi da mu"azzam dinki,"yafada yana karya murya kamar zaiyi kuka cikin hanzari ta juyo garesa tasa hannuwanta ta dagosa kai tsaye ta rumgumesa lokaci daya tafashe da kuka mai cin rai. Riketa yayi sosai yana Fadin"Haba Ummina so kike Tsinuwan mala"iku sukamani? Don Allah Ummi kidaina zubar da hawaye akaina don Allah inhar kinaso na mutu nasamu Rabauta Ranar gobe kiyama"yafada muryansa tafara chanzawa dago da kanshi yayi yasa hannunsa yana sharemata hawaye itakuma tana kallonsa lokaci daya suka sakarma juna mirmishi kallonsa take kafin tace"My Son..Dont leave me..Kaikadai gareni kai ne Sanyin idanuwana..Kada kabari Shettima yarabani dakai kamar yadda yarabani da mahaifinka lokacin danake tsantsan bukatarsa"Takareshe fada hawaye suna gangaromata...    Sharemata hawayen yasakeyi yana fadin"UMMINA..ke mahaifiyace mafi soyuwa azuciyar mu"azzam dake nafara bude ido aduniya,Kece ginshikin mu"azzam da kokarinki da himmanki na kawo iyanzu..,Wlh tallahi bazan taba gazawa da bauta miki ba har Sai Ranar dana daina Numfashi"Saurin Rumgumesa tayi tana Fadin"I love u Son.."Love u too Ummina yafada yana kara kamkameta.      Tare suka sauko hannunsu sarke da juna Karime da Lami Tunda suka hangosu bakinsu yaki rufuwa,suna ta mirmishi na jin dadin ganin Uwar dakinsu ta sauko..Gabadayansu zubewa sukayi suna fadin"Brka da Fitowa hajiya"Kayatattacen Murmishi tayi musu kan tace"Yauwa,karime da lami kuntashi lafiya? ina Uwani"? Lami tace"Uwani na kichen tana ida wanke wanke ne"Tafada tana sanda kai, Wucewa tayi hanunta cikin na mu"azzam,tana Fadin"Breakfast fa,Son zai Fita"Da Sauri karime tace"Tuni aka kammallah Hajiya"Gyada kai tayi kan tace"Yayi kyau.kuje sai na kiraku"Rankwafawa sukayi suna Fadin"agama lafiya hajiya"Daga haka suka fice daga Falon.   Ummi da kanta taciyar da danta wanda daman,haka takemai bayan tagama bashi,itama yabata kafin ta yagi Tissue ta gogemai, baki ita tariko mai yar jakarsa suka jera hannunsu sakale cikin na juna,suna hiransu har haraban gidan,Ushe da Sani maigadi dake zaune sukayi Saurin tasowa suka zube suna kwasan gaisuwa,Amsawa tayi cikin Sakin Fuska kafin tace"Ina Falalu ne"? Sani yace'Falalu ya zagaya baya hajiya Fulawoyin ne duk sunyi ciyayi shine yake ragewa'Yafada cike da girmamawa.gaisawa sukayi da mu"azzam din wanda shima yake amsa musu cikin sakewa    Ushe yayi Saurin amsa jakar hanunun hajiya kafin tarakasa har bakin mota sani maigadi shiyabudemai kofar motar nasa 320 kirar Toyota black colour, Da kanta tasakashi cikin motan kafin tamai kiss a kumatu tana Fadin"My son..Allah ya tsaremin kai..Yacigaba da karemin kai,Allah ya albarkace dan albarka"Tafada tana sakin mai mirmishi. Fuskar mu"azzam tacika da Fara"a lokaci daya yana amsa da Amin Amin Ummina sai nadawo"Rufemasa murfin motan tayi sai lokacin Ushe ya shiga bangaren direba yaja motan Sani maigadi ya bude musu get suka fice Ummi na daga musu hannu..Harsuka fice tana nan tsaye kafin takoma cikin gidan..Sani maigadi ya murmusa shifa tunda yake aduniya baitaba ganin soyayyah uwa da da, irin na Hajiya da yallabai ba.Haka take kullum ita zata rakosa tasashi amota harsai yabacema ganinta.   Tana komawa ciki kandaya daga cikin kujerun tazauna tana kwalama karime kira,karime tafito da hanzari ta zube gabanta tana Fadin'gani Hajiya.."Hajiya Suhaima takalleta tace"dauko min phone dina abedroom"Tafada tana jiginar da kanta jikin kujera,karime ta mike da hanzari tahaura sama ta dauko mata wayan Rankwafawa tayi cikin girmamawa tamika mata wayar cikin hanzari tayi latse latsen ta kafin takara akunni.        "Yaya.."Naji ta ambata lokaci daya Fuskarta ta washe da Fara"a, Dagachan, bangaren Hajiya baraka tace"Suhaima ya kuke"Ta amsa Da" lafiya kalau muke..Ya kafan kuma yaya?Hajiya baraka tace"Tayi sauki wlh, harma ina zagayawa ni kadai"Washe baki Ummi tayi kan tace"Alhamdulillah yaya jiki kam yayi sauki...Naso zuwa cikin satin nan but zan bari wekeed muzo Da Mu"azzam"Hajiya baraka tace"Ayya bakomai kullum kuna hanya da kunbarshi sai nazo ni tunda kafa tayi Sauki"da Sauri Ummi tace"A"a yaya mu zamu zo,ina son yake"Tace"Yafita tun Safe ina khalilullah yake?Ummi ta amsa da cewa"Shima ya fice Tunsafe yaya"Hajiya baraka ta Murmusa kan tace"Allah yacigaba da musu jagora"Ummi ta amsa Da Amin sun cigaba da hiransu kafin suyi sallama kowannensu ya jiye wayar Ransa na masa Dadi.          ***  *****  ******  ****** *MAIDUGURI* ......Bukar ne ke zaune yana cin abinci a yayinda Mahgana ke gefensa Daga barayin gun zaman Dining din Falon, daga cikinn Falon kuwa Zahirah ce ke wasa da kannenta su Alee wanda sune keta damunta da hayaniyarsu itakuma tana binsu da mirmishi kamar wata comedy..,Bahgana yakalli Zahirah kafin yakada kai yace"Baffa na nemana kuma am Sure kan Auren Yahna ne"Tagumi Mahgana ta zabga kan tace"wai yanzu Abban Alee da gaske Yahna aure zaku mata? tafada cikin Karaya kada kai yayi yana kallonta kan yace"eh Abunda Baffa yace kenan,kuma kinsan ban tsallake Umarninsa ko? kuma infact ma Bata isa zama gidan mijin bane kokuwa menene naga keda Yakura kundamu kanku"Yafada yana Tsareta da ido jaye idonta Tayi kafin Ta maida kan Zahirah Shima sai yabita da kallo Alee ne yaketa hawa jikinta suna Fada da Idirs Tama kasa rabasu kwatakwata jikinta suka fado sunayi kawai sai tafara hawaye saboda bata son hayaniya ko kadan,Tsam kawai tatashi ta shige daki ta barsu nan,kauda kanta mahgana tayi kan tace"Ka kalli fa wacce zakuma Aure kukaita wata uwa Duniya..Yahna macece mai sanyin Hali wanda halitarta ne batason kwaramniya ko kadan Wlh matukar batayi dacen gidan Miji ba irinsu hawan jini ke kashewa ba"a Sani ba, saboda Rashin maganansu"Tafada idonta yaciko da kwallah.   Bukar yayi Tsam duk da yadade da wannan Tunani ammh kuma yazaiyi Baffa ne fa da kansa..Bazai iya bijirema Umarninsa ba gaskiya,ammh azahirin gaskiya koshi yana Tsausayama Zahirah matuka baya da yarda zaiyi ne Tunda ga Abunda baffa ya tsara. Mikewa kawai yayi kan yace'"Karki damu chan dinma, gidane karki manta dan"uwanta fa zata Aura da mahaifinsa da Mahaifiyarta Nono daya suka sha"Yafada yana Wucewa batare da yabari taga kwallan data cika masa ido ba.. Mahgana tamike tana Fadi cikin Ranta"Hmmm.Baffa dai baiyi Hasashe ba,Domin wani gagarumin aiki yake kara taroma kanshi don ayadda Tasamu labrin komai Suhaima bazata taba Kaunar Jinin Fadi ba har abada,balle har yarta ta Auri danta..Bala"i "Tafada Afili tana Rike baki kan tace afili"babu matsausaya Sai marainiyar Allah wacce batason komai Na rayuwa ba.   Koda Bukar ya isa gun Baffa mganar kenan yana fadamai yakamata atsaida lokacin bikin saboda baison adau lokaci,kallonsa bahgana yayi kafin yace"Ban Tari Numfashinka ba Baffa ammh inga shi yaron zai Fadi lokacin dayake son ayi sha"anin ko? don kar mushiga hakkinshi'"Shuru baffa yayi kafin yace"A"a In aka tsaida sai akirashi a shaidamai shikenan"Rausayar dakai bahgana yayi kan yayi mgana Baffa ya rigasa da cewa"kaje kuyi shirye shirye daya kamata,nan da Sati hudu nake so Ayi komai agama fatan ban Takura kaba'"   Wani Gugun Bukar yaji zence nan da Sati hudu kuma? meke damun Baffa ne shurun dayayine yasa Baffa yin gyaran murya yace"Namaka katsalandan ko Bukar? Mirmishi yayi kafin yace"Kuskuren da mukayi afarko ne nakeson gyarasa tunkan Allah ya dau Raina,kayi hakuri kacikaman Burina don Allah Bukar"Yafada Muryansa Tafara Rawa da Sauri Bukar yace"A'a Baffa ka isa dani ma balle Abunda na mallaka,Allah ya nunamana lokacin"Yafada yana dukar dakai da haka sukayi sallama da Baffa yakoma gida.   Koda yakoma mahgana talura dayana cikin damuwa data tambayeshi sai yacemata bakomai shiyasa ta kyalesa ammh itama Tasani mganar Zahirah ce ke damunsa Shima,shuru yayi bai gayama kowa ba sai yan"uwansa wanda suma sukayi tafada da son nuna baffa yacika son kai dayawa,aure kamar wata auren yar tsana,shidai bukar hakuri yayi tabasu domin bayason watsama baffa kasa a ido, yacigaba da shirye shiryensa Saida Abun yarage 2weeks kana Bukar yafadama mahgana biki fa yamatso Abun har yaso yadan taba zamansu Tace Saboda yaga ba itace ta haifi Zahirah ba..Hakuri kawai yaita bata baidatacewa,itakanta yakura kuka takama  ma baffa na Tsausayin Zahirah ammh ina bakin alkalamin ya rigaya daya bushe,Dole yakura ta hakura tafara shirin yadda zata gyara yarta.Wacce batason wainar da"ake toyawa ba.     •••   ••••••             Mu"azzam Tunda Sukayi mgana Da Shureim ya manta da mganar nan..Saboda baison Tashin hankalin Umminsa shima Shureim din baisamu zuwa ba saboda yanayin aikisa, kuma ko awaya basu kara tattaunawa ba,Kwatsam Ranar yana office sai ga kiran Bukar wanda yana gani sai da gabansa ya amsa saboda yasani Baffa ne,zufane ta ko"ina ketomai take cikin Rawan jiki yadaga kiran bayan Sungaisa Da Bukar sai yabawa Baffa wayar yana Fadamai cewa shikeson mgana dashi.    Mu"azzam Hankalinsa ne yatashi lokacin da Baffa Shettima ke gayamai sun Tsaida lokaci nan da Sati biyu yazo adaura Aure..Kuma kada yadamu tunda shima din na gidane basai yatakura kanshi ba bayan andaura Aure yazo yatafi da matarsa..Turkashi..Shidai har suka gama wayar bai cikin hayyacinsa Innalillahi wa"inna Alaihirraju"un..Tabbas yashiga tsaka mai wuya Yazaiyi da Ummi wani kalamai zai Fadama Ummi ta yarda dashi.   Baigama Abunda zaiyi ba ya kira Ushe yace sukoma gida..Har suka iso gidan bai sani ba, sai dayaji Ushe na fadin Yallabai mun iso" Dole ya fito jikinsa a matukar Sanyaye fitowarsa keda Wuya ya hango Ummi na Fitowa idonta akanshi, ta kuramai ido lokaci daya ya daburce,Itakuwa tun Fitowarsa daga mota, ta lura bai cikin Natsuwarsa shiyasa itama Hankalinta ya tashi ta karisa gareshi da, hanzari cikinn Tashin hankali tace"Son..Wht hpped naganka wani iri,hop dai bawani Abu bane yasameka ba ko?, tafada Tana Riko hannunsa. *Don"t Forget to* *Comment* *Share* *Vote* *JANAFI*💕     _*INTELLIGENT WRITERS ASSO*🖊_ 🌺 *UWAR MIJINAH..!*🌺         _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri, Tareda biyayyah mai Tsanani)_        *ALKALAMIN:JANAF*💕         *WATTPAD:JANAFNANCY* *DEDICATED To my BLOOD Sisters JANAF* _I DEDICATED dis page to u ANTY FATIMA(In low)...Hakika kirkin gareni sai dai nace ALHAMDULILLAH..Kulawanki akaina sai dai nace MASHA ALLAH,..Alherinki gareni kuma Sai dai nace ALLAH YAYI MIKI SAKAYYAH..,Bayan ya iya miki Abunda kika gaza..Tanque So much Janaf Relli Appriciate_🌹 *NO 7*     ........Saurin kakaro mirmishi yayi yana kara riko hannun Ummi yake Fadin"Normal Ummi kaina ne yadameni da ciwo dat why nadawo gida"Yana Fadin Haka Ummi ta rude tafara taba wuyansa tana fadin"Ayyah shiyasa naga kayi wani iri oya muje kaci abinci na baka magani banison zama da ciwo kasani son"Tafada tana jawosa suka Nufi hanyar Falon ushe na binsu abaya dauke da yar jakarsa.   Suna shiga falon tashiga kwalama lami kira wacce ke kichen tafito Arude tana Fadin"Hajiya lafiya kuwa naji kiran ne daga Sama" Ummi takalleta daidai lokacin da Mu"azzam ke zama kan kujera hannuwansa duka biyu dafe dakai tace"Ina lafiya son ne yadawo gida ba lafiya"Dafe kirji lami tayi tana Fadin"Munshiga uku hajiya yallaban? Tafada duka idanunta waje.      Ni tara na shiga bama uku ba, lami,abinci zaki Taimakon dashi yaci na bashi mgani"Tafada kamar zatayi kuka da sauri lami takoma da baya tana Fadin"Yanzu kuwa hajiya..Yallabai sannu,Allah kenan yanzu yanzu da lafiyanka anjuma kuma ta kubcemaka"Tana wannan mganar tafada kichen din karime da Uwani na tambayanta lafiya takwashe komai tafada musu suma din dafe kirji sukayi idanuwa waje kafin su cikin rawan jiki su fice zuwa falon.   Koda sukaje sun iske Sani maigadi da Falalu durkushe sunatama yallabai sannu wanda ke kwance kan cinyar Ummi tana shafa kansa tana jeramai addu"o"i tana tofamai bisa kai,kamar zatai kuka kokuma ciwon yadawo jikinta nan su karime ma sukabi ayari suka zube suna jeramai sannu wanda ke amsamusu dakai kawai ammh a zahirin gaskiya jiyake dama shine su domin su basu da wata damuwar kamar yadda yake ciki,lafiyansa kalau kawai yarasa mezaicema Ummi ne, wanda hankalinta zai kwanta,to gashi bai tsiraba shiya manta yadda in yana ciwo Ummi haka zata sakashi gaba tana kuka bata sukuni sai ya samu lafiya..To yaudin ma hakane yafaru ita tadinga bashi abinci abaki Wanda yakeji kamar yana cin madaci ammh hakanan yaita Turawa yana gama ci dama tama Family doctor dinsu waya Dr Abduljabbar wanda yace yana hanya. Koda Dr Abduljabar yazo yaduba mu'azzam kawai yace Rashin Samun hutu ne alluran barci yamai yace ya kwanta yasamu barci na good 5 hours yana tashi komai zai koma Normal,ai Ummi ta dakanta ta rikeshi har dakinta ta ciremai,takalmi da Socks taciremai caot din,ta kwantar dashi bisa gadonta tana Fadin"Oya sleep kaji dai Abunda Dr yace ko'"Yagyada mata kai yayi, sai tacigaba da cewa'Bani son katashi sai na tasheka da kaina so Rest kaji son"Tafada tana shafa kanshi.   Kallonta yakeyi kafin yariko hannunta yace"Nagode Ummi na Nagode"Yafada idanunsa sun kawo kwallah kafin yayima hannun kiss mirmishi tayi tamaidamai kiss din bisa goshi tana Fadin"Iz my duty son..Love u so much"Tafada tana kara kissing dinsa bisa goshinsa shikuma lokacin alluran tafara aiki idanunsa na lumshewa blanket tarufamai zuwa kwankwasonsa kafin ta fice bayan Ta rufomai kofa..Ajiyar zuciya ya sauke yanajin kamar ya fashe da kuka..Yazaiyi Baffa shettima zai watsama kasa a ido ko Ummi wacce ta sadaukar da fatincikinta akansh,ta sadaukar da dukkan jin dadin Rayuwarta zuwa gareshi,yasan cewa Ummi bazatataba fahimtarsa ba kilama tayi Fushi dashi Fushi na har abada..Da wannan Tunanin barci yayi awon gaba dashi.    """"Saida yashafe wajen awa shidda yana barci kafin yatashi shima din kiran sallar mangarib ne yataadashi wanda daman haka yake komai Nauyin barci wlh ana fara kiran sallah Allah ke tayar dashi..daidai lokacin daya mike Ummi ta shigo dakin Ganinsa zaune yasa Takarisa tana Fadin" Nasan daman yanzu zaka tashi shiyasa na shigo"Tafada tana zama kusa dashi wuyansa tataba zuwa kansa tana Fadin"Ya jikin hop u feel better Now, son?"Tafada murya cikin Damuwa lumshe ido yayi kafin ya bude cikin sansanyar murya yace"Naji Sauki Ummi daman Ciwon kai ne,fa kawai"Yafada yana kallonta.    Shiiiiiii.."Tace hannunta bisa bakinshi kafin tace"Ciwon kanka son Awurina ba kawai bane,bakasan tashin hankalin dana ke shiga bane duk sa"ilin dana ganka ba cikin walwalwarka ba"Tafada tana shafa fuskarsa riko hannuwanta yayi yana Fadin"Duk wanda yasamu Uwa kamar tawa Uwar hakika shi mai Sa"a ne kamar yadda nasan Nimai Sa"ane Nasamun ki Amtsayin mahaifiyata Ummi na"Yafada yana kwantar da kansa bisa kafadanta,Hannu tasanya tana shafa kanshi mirmishi take kawai ammh takasa furta komai sai shine keta maimata "ina sonki Ummi na". Har dare yayi haka Ummi keta hidima da mu"azzam ko abinci takasaci wayyo baiwar Allah gabadaya tsausayinta yacika Mu"azzam shiyasa yafaramata barcin karya donta kyalesa yaje dakinsa ya kwanta..Ammh ina Ummi bata yarda ba Dakinta takara maidashi ta, kwantar dashi kamar wani jariri bayan ta Tofeshi da addu"a Kallonta kawai Mu"azzam keyi baida tacewa gashikuma soyake ya kebe yakira Shureim yafadamai komai ke faruwa domin kanshi fa ya kulle ya Rasa mafita. ****   *****  *******    kwana Uku mu"azzam yayi Ummi bata barinsa Fita ko"ina wai sai yagama warwarewa Ranar na ukun da kuzarinsa yatashi shima din dakyar tabari yatafi aiki sai daya tabbatarmata da cewa ya warke kuma zai kula da kanshi..Suna Fita yacema Ushe kaduna zasu sai da Shureim ya gansa kwatsam kiransa kawai yayi yacemai yana ina ?yace yana cikin asibiti "   Kallo Farko Shureim yayima Mu"azzam yasan ba lafiya yana tsakar duba patient ne ammh dole ya yanke ya turama wani Likitansu yadda kai kawai mu"azzam yayi bisa kafadansa yana fadin"Yazanyi dan"uwa ina cikin damuwa kirjina yamin Nauyi bansa yazanyi ba na shiga tsaka mai wuya"Yafada kamar zai fashe da kuka bubbuga bayansa Shureim yakeyi baiyi mgana ba sai zuwa chan yadago kujera yaja masa ya zauna karamin Fridge din dake office din yabude ya dauko Ruwa kofunan dake saman gun ajere ,yadau daya ya tsiyayamai Ruwa ya mikamai ba musu ya karba yasha Yakara mikamai alamar yakarama ba musu Dr Shureim ya zubamai sai dayakusa shanye rabi kana yadagamai hannu maida komai yayi ma"adanarsa kafin yakoma ya zauna yana Fuskartarsa kafin ma Dr Shureim yayi mgana Mu"azzam ya rigasa da cewa.   "Sun saka Ranar Dauren Auren fa"Yafada cikin wani yanayi zaro ido Dr Shureim yayi kafin yace"Kai don Allah wasa ko gaske"Wani kallo Mu"azzam yamai kafin yace"Kaga alamar wasa atare dani wlh da gaske nake jiya baffa ke fadamun nan Da two week nazo adaura Aure"Dafe kai Dr Shureim yayi yana Fadin"Innalillahi Dan"uwa Abu fa ya rikice Yazamuyi Da Ummi shine babban problem din "kallonsa kawai mu"azzam yayi idanunsa sunyi jawur yace"Shine nakasa nemo mafita.juz tell me ya zanyi.ni kamar ma na gudu daga kasar gabadaya wlh"yafada yana dafe kansa saurin girgixa kai Dr Shureim yayi kafin yace"No bashine solution ba,yanzu Abunda za"ayi kakoma gida gobe zanzo sai mutaru mu fadama Ummi ko ya kagani"zare ido mu"azzam yayi kafin yace"Wata Ummi kaga mallam nemo wata hanya dai...Kana tsammanin Ummi taji wannan lbrin bata Yanke jiki ta fadi ba kasan ko yadda Ummi tadauki gaba mai tsanani dasu Baffa"Yafada cikin Nuna Abun ya ishesa. Dafe kai Dr Shureim yayi kafin yace"Hajiya fa bazatayi wani Abu akai ba"dagowa yayi kafin yace"Hajiyarmu.."gyada masa kai Dr shureim yayi Dan ihu Mu"azzam yayi kafin yace"Yes gud..Ka kawo shawara kafadama hajiyar tamu yadda kukayi sai naji..Ammh wlh fadama Ummi ba mafita bane dan"uwa kafi kowa sanin Ummi kai fi daya ce" "insha Allah komai zai Tafi daidai karka damu" shureim yafada Mikewa Mu"azzam yayi ya mikasa hannu sukayi musabaha yana fadin"Ina da wata shari"a Zan koma sai munyi waya"Damke hannunsa Dr yayi kafin yace"Kadaina damuwa plz dan"uwa anytin will be alright kaji"Gyada kai kawai yayi kafin ya fice a office din Ransa a jagule... Koda Dr Shureim yakoma gida bai fadama hajiya ba sai da safe itakanta ta shiga rudu tadinga juya Abin Aranta kafin tace"Shureim akwai mtsala Suhaima tanajin dukkan mganata ammh akan  Abunda yashafi zuru"ar moodu zuciyarta ta tsaure Abunda suka mata yasakarmata dafi mai zafi wanda mantashi sai anyi babban jihadi..Kai na ya kulle wlh Suhaima baza tataba yarda Mu"azzam ya auro diyar fadi ba bazata taba yarda ba"Tafada cikin tabbatarwa..Jikin Shureim yayi bala"in Sanyi rausayar dakai yayi kafin yace"Plz hajiya do Sometin ke kadai ce hop dinmu wlh"Kallonsa tayi kafin tace"baka son komai ba shiyasa ai shi mu"azzam din yasani shiyasa yakasa Fadamata,ammh kubar komai Ahannuna zuwa gobe in na yanke decision zan Nemeka"mirmishi yayi yace"yauwa barrister tink abount it nasan baki rasa mafita"Fulon kujera tamakamai Tana fadin"Ka maidani kakarka ko Shureim"Ficewa yayi yana fadin"Matsayinki na mutum uku ne uwa,uba,kaka kinga dole na dinga taba kowani barayi"Dahaka yafice yana dariya. ****  *****  ******  *****   *MAID*   Achan kuwa Tuni duk wani Shirye shirye ya kamkama Zahirah batasan komai ba itadai Bahna dinta yace ta tattaro kayanta zata koma gun yakura da zama murna kamar zai kasheta jiki na rawa ta hada ya dauketa yakaita gun yakura.itakuwa batare da tsayawa wasa ba ta shiga gyara yarta tata Zahirah yarinyace,shiyasa bata fahimci komai ba,ammh abun yana bata mamaki komai aka bata tasha wanka ma bada ruwan banza take ba hakama tsarki..Turaren tsugunno ko har tagaji dashi kuma Abunda yafi dauremata kai tadaina zuwa mkranta data tambayi baffa sai cemata yayi "Kada tadamu xata koma mkranta ammh ba anan garin ba"To miskilancinta yahanata kara magana..Uwa uba ga Nasihohin da yakura kullum dare take doramata kan tayi hakuri da duk Rayuwar data tsinci kanta karta bari a fahimci Rauninta, zahirah yarinyace miskila wacce mgana ba damunta yayi ko ta tambayi yakura amsa daya take bata"Mtsayinki ne zai karu yahna"daganan bata kara cemata komai Itakuma bakinta na mata Nauyin kara tambaya.   Ayayinda biki yarage Saura one week duk wanda ya kamata yaji sai yaji don Bukar ya shiryama Abun gayyah yayi sosai shida mahgana Wanda mutane dadama Sunyi mamakin wai Mu"azzam dan Suhaima wanda ba"arabu ta dadi ba za"a kuma kulla auratayyah wasu dadama sun kasa gasgassta abun wasu kuma so suke suji yadda wannan al"amari zai Faru Shikuwa Shettima ya dole kunnensa Ruf burinsa kadai yake Muradin cikawa. •°•°•°•°•°•°••°•°•°•    """"Kokarin daura tie yake lokacin da wayar ta shigo masa Sai da gabansa yafadi dayaga, sunan BUKAR MAID Ya fito baro baro..Gabansa ya fadi har sai da wayar ya yanke yarasa Abunyi kafin ya nemo mafita wayar ta sake daukan kuwa..Cikin mutuwan jiki ya daga kiran kokafin yayi mgana yaji muryan Baffa na kwarara sallama cikin mutuwan jiki ya amsa bayan ya gaisheshi.   Baffa Shettima yace"Daman dalilin kira na karin Tuni ne Rana ita yau ne za"a daura Auren kada ka sha"afa don Allah kada kabani kunya dana"Yafada cikin karyewar murya Cikin daburcewa mu"azzam yace"Bazan baka kunya ba baffa ammh bazata tare ba ko? Saboda akwai shirye shiryen danake son gudanarwa"Bude bakin baffa sai cewa yayi "Kada kadamu da wannan Ai zahirah kanwarka ce..Babu abunda zaka wahalar da kanka ko dakin dakake kwana ka ijiyeta babu damuwa komai sai yazo daga baya..Ammh kamim alfarmar ana daura aure zaka taho da matarka nan"jikin Mu"azzam yadau rawa zufa tana yankomai yanaji baffa nata hello hello ammh kuma ya kasa mgana dakyar ya iya cewa"Shikenan Baffa Umarninka shine nawa...Allah ya kaimu'Yafada kamar zai saka ihu.    *MU"AZZAM....!* yaji muryan Ummi takirasa daga baya cikin muryan fushi da tsantsan bacin rai, a firgice ya waigo yana kallon Ummi wacce ke tsaye kikam akofar dakin nasa Fuskarta babu Annuri tana Fitar huci cikinn Fushi da bacin Rai...Ai Tuni mu"azzam yaji kansa na juyawa jikinsa yahau rawa babu Tamtama Ummi tagama jin komai yau karyansa takare.      Abunda baisani ba tun sanda yafara waya Ummi na tsaye awurin tagaji da jiransa yaxo suyi breakfast ne yasa ta biyo sawunsa hankalinsa yayi gabane shiyasa baiji karan bude kofarta ba dukkan Abunda yafada a kunnenta. Takowa take cikin Fushi tana karisawa kusa dashi tace"Mu'azzam minaji kana fadi..Naji kana fadin in an daura aure matar bazata tare ba? kuma naji kana ambatan Baffa wani Baffan?'"Tafada cikin Tsawa tana zaremai ido jikinsa na rawa yaja baya yana Fadin"A"a Ummi tsaya kiji kada ki daga hankalinki don Allah"Tsareshi tayi ido wanda suka kada kafin tace"Zaka fadamin ko sai naci UBANKA YANZU ANAN"Tafada kamar zata dakesa. Bai da Zabi illa zubewa dayayi agabanta yana fadin"Ki yafemin Ummi rashin gayaminkin dabanyi ba..Bani son Tashin hankalinki ne narasa mafita Ummi"Yafada kamar zaiyi kuka hannu tadagamai kafin tace"go to d point Mu"azzam wani Baffan kuma wata matar naji kana mgana akai"Tafada cikin Tsawa runtse ido yayi kafin yace"Zuwan danayi maiduguri baffa yakirani yana bani UMARNIN auren Diyar marigayiya Inna Fadi ta da rasu ta bar... " *TAS.."TAS..."TAS..* kakejin Karan tafika ta ko'ina haka Ummi ke zuba su bisa Fuskar mu"azzam Tana kuka take fadin " IBRAHIM nizaka ci amana...Nizaka Tozarta to wlh baka isa ba, zoka Ficemin daga gida kaje bani bukatarka wlh na barma Shettima kai, daman Burinsa kenan..Zoka fice Ibrahim bani kaunar ganinka zo ka Ficemin.." tafada cikin wani yanayi Kafin tajuya Tafara tafiya tana kuka jiri ne ya kwasheta kafin kace me ta zube kasa warwas kamar gawa cikin wani irin Rudewa Mu'azzam ya mike lokaci daya yana kwallah kara da fadin    *UMMI NA*..."yafada cikin Sauti wanda,duk wanda ke gidan sai da yaji wannan Sautin. _*hohoho..Anzo gunfa janaf fans...Akwai badakala mai ban mamaki da tsausayi da Nadama..Kubiyoni ni zan warware muku ZARE DA ABAWA*_ *#TEAM ZAHIIRAH#* _Kutanadi Botiki na taran hawaye_😛 *#TEAM MU"AZZAM#* _kuma ku Shirya shiga cikin kuncin rayuwa,garari tareda fadawa tarko mai wuyar fita_😂 *#TEAM UMMI#* _Ku kuma ku daura damarar daukan Fansa,ba mutumci yasin no respect_😎 *Comment* *Share* *Vote* *#intelligent writer's#* *#Uwar mijina...!#* *#Janaf#* *#One love#* [18/08, 14:17] 80k: _*INTELLIGENT WRITERS ASSO*🖊_ 🌺 *UWAR MIJINAH..!*🌺         _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri, Tareda biyayyah mai Tsanani)_        *ALKALAMIN:JANAF*💕         *WATTPAD:JANAFNANCY* *DEDICATED To my BLOOD Sisters JANAF* *NOT EDITED*⚒ *NO.8*     '''''''''''Lami da Uwani Dake kichen suna kokarin hada breakfast sukaji wannan ihun tare da kiran Sunan Ummi,cikin Dimautuwa suka fito falo nan sukaci karo da karime itama ta rumtumo zata shigo kichin din hannunta dafe da kirji take fadin"Lami kunji abunda naji kuwa?'Tafada tana haki. Lami bata samu zarafin mgana ba ,sai ga Sani maigadi da Falalu mai bawa fulawa ruwa da ushe suma sun Rumtomo zuwa falon Suna tambayan lafiya ihun me sukaji haka"Karime ta nuna Saman Hajiya tana fadin"Wlh bamu Sani ba ammh kamar daga bangaren Hajiya ne fa"Basu samu zarafin mgana ba suka ga Yallabai ya fito cikin tashin Hankalin hannunsa dauke da Ummi wacce ke halinn rai da Mutuwa. Cikin sarsarfa yake saukowa yana Fadin"Bring d car plz"Yafada cikin tashin Hankali ganin haka yasa ushe rumtumawa waje ya bude motar yallabai wanda ya fito da ita 607 kirar Piogion ,su karime ko hannu suka daura akai suna fadin"Mun bani hajiya innalillahi wa"inna Alaihirraju"un"Haka suketa maimatawa har mu"azzam ya fice da sauri.   Kokafin sufito tuni har yasakata a mota ushe yaja sani ya budemusu get sun fice cikin hanzari..Lami da karime jikinsa babu inda baya Rawa Uwani tace'Mun bani meyafaru da hajiya ne'tafada kamar zatayi kuka babu wanda ya iya cewa komai sai ma karisa da sukayi gun sani maigadi wanda ke zaune da falalu suma suna janjanta Abun haka sukayi tsaye tsuru tsuru babu mai iya cewa komai kuma sun kasa komawa sucigaba da aikin gabansu.   Cikin Abunda baifi minti sha biyar ba suka bayyana acikin babban asibintin nan *SPECIALIST HOSPITAL ABUJA* Ushe ne yayi saurin fita ya rumtuma cikin asibitin yana kiran Nurses suma cikin rudewa suka dauko abun daukan mara lafiya suka biyoshi ammh kafin kace me har sunci karo da Mu"azzam ya dauko Ummi ahannunsa,cikin Tashin hankali yake kwalama Doctor kira..Dr Abduljabar ne ke kan Duty ranar kuma daman Asibitin nan asibitinsu nan suke da fayel tun bayan dawowarsu Abujan da azama.   Ko takan Nurses din dake kokarin amsan Ummi su sanya bisa gadon jinya dake hannunsu baiyi ba,kai tsaye office din DR.Abduljabbar ya shiga yana Fadin"Dr. Save my life Ummi na "Yafada kamar zai fitar da kwallah.DR.Abduljabar dake zaune yana duba patient yayi Saurin mikewa yana Fadin" Brr.Mu"Azzam meyasamu Ummi kuma"Shima yafada cikin Tashin hankali kafin yayi mishi nunu da dan gadon dake office din yana Fadin"Drop her here"Yafada yana kokarin taimaka ma Mu"azzam din.   Patient din Dr.Abduljabar yabawa hakuri ta jirashi awaje cikin gaggawa yafara gwaje gwaje dakuma kokarin farfado da Numfashin Ummi wanda yadauke gabadaya shiko Mu"azzam yakasa zama fadi yake"plz Ummina don"t do dis To me,inkika mutu rayuwata tashiga lahaula plz wake up nayi miki alqawarin bin dukka umarninki"Yafada cikin wata irin karyayyan murya lura Da Dr.Yayi baya cikin hayyacinsa sai ya kallesa yana fadin"Brr.Cool down Karka damu Ummi zata tashi bawani abu bane seriuos kawai taji Abunda yadan Firgitatane.So Abunda nakeso dakai kabani wuri in gudanar da aiki na plz" yafada kamar yana lallashinshi kuramasa ido yayi kafin yakada kai ya juya ya fice.    Sai da DR.Abduljabar ya kwashe fin awa kana ya fito wanda Mu"azzam ke kofar office din yana safa da marwa cikin tashin hankali ya rike Dr.Yana Fadin"Dr karka cemin Ummi bata tashi ba don Allah"Mirmishi yayi kafin yadafa kafadarsa yana fadin"is ok Brr.Mu"azzam Ummi tafarfado Cikin Nasara alluran barci nayi mata..Karka damu kamar yadda nafadamaka wani abu ne taji kota gani, wanda ya matukar razanata har yayi sanadiyar sumarta ammh yanzu ta farfado komai Normal insha Allah"ajiyar zuciya ya sauke yana fadin"Alhamdulillah..."Dr.Yayi mirmishi yana fadin"Ummi baxata mutu tabar mu"azzam ba saboda dayansu bazai iya rayuwa babu daya ba..Bantaba cin karo da soyayyar uwa da 'da irinku ba anyway kuna burgeni sosai"yafada yana bubbuga kafadansa     Gyada kai kawai Mu"azzam yayi kafin yayi mgana Dr. Yace"yanzu zamu maidata dakin dazata samu hutu insha allahu zuwa yamma ko tomorrow morning zaku koma gida" Hannu kawai Mu"azzam yabasa yana Fadin"Tanque Dr Allah ya saka maka da alheri'jijjiga hannun nasa yayi yana fadin"Haba babu komai Nima Ummi uwata,Allah yakara lafiya. Cikin abunda baifi minti goma ba har ankai Ummi dakin Hutu cikin wani kayatattacen daki mai kyau da tsari wanda sai ka rantse ba acikin asibitin yake ba,saboda yadda ya tsaru komai na bukatar rayuwa akwai shi cikin dakin..Mu"azzam yakasa barin Asibiti waya yayi wajen aikinsu yana fadin bazai samu zuwa ba Brr.Barau ya wakilcesa wajen gabatar da sharia na yau din. Brr.Mu"azzam yakasa jirkawa ko nan da chan saboda hankalinsa bazai iya kwanciyaba sai yaga farkawan Ummi yana zaune acikin dakin kan kujeran dake gefen gafon..Hannunsa sakale cikin na Ummi wacce ke barci Numfashinta na zuwa na dawowa ga karin Ruwan da"ake mata yana shiga dis dis..Fuskarta ya tsurama ido lokaci daya idonsa yakawo kwallah ganin yadda Umminsa ta rame lokaci daya,gabadaya kansa ya kulle ya rasa mafita..Bai gama zurfafa Tunani ba yaji hanunsa dake cikin Na Ummi yafara motsi da sauri ya mike yana fadin"Ummi na...Ummi na..."yafada yana damke hannunta itakuwa Ummi sama Sama,takejin Muryan Mu"azzam idanunta sunfara budewa dishi dishi..shiko ganin tana ta mutsu mutsu yasashi ficewa da sauri zuwa office din Dr.Abduljabar yakirasa da sauri da hanzari yabiyo bayansa suka rantamo dakin koda suka shigo Ummi tafarka tana kokarin mikewaa zaune da hanzari mu"azzam ya karisa yana fadin"Ummi karfa kiji ma kanki ciwo baki da lafiya"yasa ka hannu zai rikota da dakamai tsawavtayi lokaci daya dacewa"Karka kuskura katabani Ibrahim..."Tafada cikin kaukkausan murya wacce tadan shake. Ba Mu"azzam ba kadai ba, hatta Dr.Abduljabar cak ya tsaya da kokarin karisa kusa da ita dayake dominn Dubata Mu"azzam kuwa suman tsaye yayi yana duban Ummi fuskarsa tana bayyana damuwa karara dakyar ya iya bude baki yace"Don Allah Ummi kiyi hakuri ki yafeman..Kinga baki da lafiya kibari mu koma gida mayi mganan a tsanake"Yafada yana hada hannuwa dago kanta tayi tana kallonsa lokaci daya hawaye suka zubomata tace cikin wata murya mai cike da tsausayi"yanzu dakai za"a hada baki aci amanata ko Mu"azzam? tafada tana kallonsa da jajayen idanunta ya bude baki zai yi mgana ta dakatar dashi bayan tadagamai hannu tacigaba da cewa"Ka kyauta..Kuma nagode bisa hallacinka ..Kaje na bar ma su shettima kai, nikuma zan barka dasu zankoma kasata inda aka reneni wato gidan marayu tunda yanzu maraicin nawa yakara bayyana"Tafada tana fashewa da kuka.   Mu"azzam yakasa mgana illa zuciyarsa dake bugawa fat..Fat..Inda ace zai samu sararin kuka wlh dayaji dadi..Dr.Abduljabar yakallesu cikin mamaki kafin yabude baki yace"Brr.Mu"azzam meyake faruwa ne..? wani laifi ka aikatama Ummi duk da irin son datake maka take furta wa"innan kalaman?"Yafada cikin tsantsan mamaki.    Mu"azzam yakallesa idanunsa sunyi jawur jijiyoyin kansa sun taso Radau..Ummi ya kallah wacce keta sharban kuka kamar me yama kasa mgana sai durkushe wa yayi yana jan kafa zuwa bakin gadon Ummi yana ta so yayi mgana ammh zuciyarsa datayi Nauyi yakasa mgana hannu yasa zai riko hannu Ummi ta matsa baya tana fadin"Ka fice kabani Wuri Mu"azzam bana son ganinka"Tafada tana kuka kara matsowa yake shiyasa takara saka ihu hade da tswa tace"Ka ficeman nace IBRAHIM..Wlh indai baka fita nizan fita nabar maka dakin..KA FICE KABANI WURI NACE"Tafada cikin dakamai tsawa gani yaki motswaa yasa tafara kokarin tsinke karin Ruwan dake hanunta da Sauri mu"azzam ya mikewa yana fadi cikin rawan murya"No Ummi zan..Zan..Fita..Na fita shikenan ko"Yafada kamar wanda yarasa hankalinsa jin muryansa tafara rawa yasa Ummi kallonsa tsausayinsa na neman mata tasiri shiyasa tayi saurin kauda kai kuka na kara kwacemata.,cikin hanzari Mu"azzam ya mike yafice Dr.Abduljabar yana kokarin mai mgana ammh ina har ya fice..Dr yayi tsuru kawai domin yashiga comfuse jikin sanyin jiki ya karisa kusa da Ummi yana kallonta kafin yace"is ok Ummi..Kibar kuka hakanan kinga baki da lafiya kina bukatar Hutu"yafada cikin kulawa Kauda kai Ummi tayi batayi mgana ba komawa tayi ta kwanta kafin tace"Don Allah,Dr. biman Mu"azzam kada kabarshi yatafi cikin wannan halin don Allah"Tafada cikin kuka Mamaki ma yahana Dr.Abduljabar mgana yana tsaye Ummi tasake cewa"Don Allah Dr.."Tafada tana kallonsa saurin gyada kai yayi kafin yafice yana mamakin wannan al"amarin mai daure kai.   Koda yafito baiga Mu"azzam ba cikin zafin Nama yafice zuwa haraban asibitin yana zuwa daidai motarsa na ficewa daga asibitin dafe kai Dr.Abduljabar yayi yana fadin"oh my god..Wai meke faruwa ne'"Nifa kaina ya daure' ganin ba wanda zai bashi amsa ne yasa yasaka kai yakoma cikin asibitin bai koma dakin Ummi ba, wata Nurse ya umarta dataje ta dubata tamata alluran barci ko tasamu Natsuwa. Shiko Mu"azzam yana Fitowa cikin tashin hankali ya karisa wajen motarsa Ushe dake cikin motan yaga fitowar oga kamar zai fadi cikin hanzari ya fito ya budemai motar yafada ciki  lokaci daya yana fadin"Uche back to house.."Yafada cikin wata murya mai nemam agaji jin haka yasa sai da Ushe ya waigo yana kallonsa kafin yace"Oga..Are u alright.."Yafada yana fatan kar ace hajiya ta mutu..Ko bude ido mu"azzam baiyi ba Kuma bai da niyyar mgana shiyasa Uche juyawa yayima motar key suka fice duka zuciyoyinsu babu dadi.   Abun mamaki su karime sunanan haraban gidan nan cikin jimami jin hon yasa sani zabura ya bude get..Gani  motar yallabai tasawo hancinta cikin gidan yasa suka kara tsurewa..Ushe baigama parking ba suka isa wurin da sauri Falalu shi yabudemai yallabai mota yana fadin"Yallabai ya hajiya take da jiki"ganinsu tsatsaye yasaka Mu"azzam dan sakin Fuska ammh ina ya makaro domin ma"aikatan nasa sunfi kowa lakantan Uban gidansu. Cikin rashin kuzari yafito daga cikin motan yana kallon fuskokinsu lokaci daya yana kauda kai..Dakyar ya kakalo mgana yace"Ku kwantar d Hankalinku Ummi tana lafiya ta farfado an mata alluran barci ne kinji..."Yafada yana wucewa ,da kallo suka bisa duk da yayafada musu ammh kuma zuciyarsu ta kasa yarda da Abunda yafada musu ba.   Har yakusa shiga falon ya waiwayo yana fadin"Baba ku yi hanzari kuyi abinci mai Ruwaruwa Ushe zai daukeko keda lami da Uwani kuje ku kaima Ummi ku dubata'"Yana gama Fadin Haka yashige falon.   Karime takalli Lami tace"Wai anya yallabai lafiya kuwa" lami ta sauke ajiyar zuciya tana Fadin"gaskiya akwak mtsala"Sani maigadi yace"Koma miye Allah ya kiyaye gaba kuyi hanzari kuje kuyi abunda yace,kada ya fito kuma baku kammallah ba"Jin haka yasa suka Rumtuma cikin gidan zuciyarsu ba dadi.   Fanten wake sukamata wanda yaji hanta..Sai suka hadamata lemon kanka..Kayan Fruit suka diba kama Daga kankana,abarba Apple,lemo etc basu wani tsaya neman yallabai ba domin Tunda ya shiga ciki bai Fito ba, suna kammallawa suka hada cikin kwando suka sako mayafai Ushe na waje na jiransu suka shige mota suka Fice su falalu nabasu sakon Suyima Ummi sannu kan Suzo.     Ushe yayi musu jagora har zuwa dakin da Ummi take,tana kwance idanunta na kallon Saman dakin,Sukayi sallama suka shigo,Tana jin Sallamansu tafara kokarin mikewa Uwani ce takarisa Da sauri ta rikota tana fadin"Sannu hajiya,yi ahankali"Tafada tana sakamata Pillow abaya yadda zataji dadin zama.   Karime ta ijiye kwandon Tana ma Ummi sannu lokaci daya da lami suna mata yajiki,ushe ma dake gefe sannu yake jeramata tana amsa cikin sanyin jiki kallon su takeyi kafin tace cikin dasasshiyan muryanta"Sannunku da zuwa,daga ina kuke"tafada kai tsaye karime tace"Yauwa hajiya,daga gida muke,yallabai ne ya umarcemu da mu yi abinci mukawo miki"Jin sun ambaci Mu"azzam yasa jikin Ummi na rawa tace"My son? yana ina yanzu,don Allah kufadamin wani hali yake ciki"Tafada lokaci daya hawaye na zubomata bisa kunci.   Cikin mamaki su lami suka kalli juna kafin Uwani tayi karfin Halin cewa"Yallabai yana gida hajiya shi da kanshi yabamu Umarnin dafa miki abinci mukawo miki"Ajiyar zuciya Ummi ta saki kafin tace"Alhamdulillah.."Tafada tana lumshe ido lokaci daya tana share hawaye..Cike da mamaki su karime kebin Ummi da kallo yanzu suka samo bakin zaren,na damuwar yallabai.   Lami ne tace"Hajiya azubo miki abinci ko kuwa Fruit zaki sha"Shuru Ummi tayi kafin tace"Bar abincin nan Lami kubani Fruit kuyi maza ku koma gida,ku tabbatar da Son yaci abinci kada kubarsa ya kwana da yunwa don Allah"Tafada tana tsaresu da ido gyadamata kai kawai sukayi domin Suma kansu ya daure. *****   ******   *******     Koda Mu"azzam ya shiga ciki dakinsa ya wuce direct,yana shiga ya sulale yafada bisa gado ko takalmi bai cire ba,kansa ne yamasa Nauyi lokaci daya yaji kamar hawaye ya zubomai dazaya samu daman Yin kuka daya samu saukin halin dayake ciki,yanzu ya zaiyi?Bazai iya sabama Ummi ba kuma bazai iya Watsama Baffa Shettima kasa a ido ba,Gabadaya ya rasa inda zai sanya kansa.      Idanunsa suna lumshe ammh ba barci yake ba,kawai tsabar Tunani wayarsa dake cikin aljihu tadau kuwa cikin kasala da mutuwar jiki ya zura hannu ya ciro saboda yadda kansa yama Nauyi ko duba sunan baiyi ba domin Idanunsa sun masa Nauyi yasa yadaga kawai yakara a kunne.     "Dan"Uwa.."Shureim yafada Jin muryan Shureim yasa Mu"azzam mikewa jikinsa na rawa yace"Dan"uwa ina cikin wani hali ina bukatarka,kusa dani"Yafada cikin Tashi hankali jin yadda Mu"azzam ke mgana yasa ya mike daga zaunen dayake gaban Hajiya yace"Dan"uwa,meke faruwa ne? muryan ka tanuna kana cikin damuwa"Yafada shima cikin damuwa hajiya dake zaune gefe takalli Shureim tana fadin"Kai lafiya kuwa? meyafaru da mu"azzam din"Tafada tana kallonsa.   Shureim najin Abunda hajiya tace sai ya budemata Speaker wayar..lokacin mu"azzam Yana takan  rabtafamai na abunda ke faruwa,cikin tashin hankali ya kareshe da cewa"Dan"uwa ya zanyi? Ummi tace bata son ganina,kuma tace ita kasarsu zata koma bata bukatata yanzu batason ko kallon Fuskata"Yafada kamar zai fashe da kuka cikin tashin hankali Shureim yace"Innalillahi..Ashh Abu baiyi dadi ba"Yafada yana dafe kansa.   Hajiya dake gefe wanda tagama jin komai tace"Shureim bani Mu"azzam din in yi mgana dashi"Tafada cikin kakkausan murya alaman Ranta yabaci kai tsaye ya mikata ta karba takara akunni tana Fadin"Mu"azzam Saurareni"Tafada ranta babu dadi,jin muryan Hajiya yasa mu"azzam sakin ajiyar zuciya yana fadin"Hajiyarmu UMMI ta tsaneni tace natafi na bata wuri bata bukatata, kan Abunda bani da yadda zanyi na hana Faruwansa"Tsaki Hajiya tasaki kan tace"mtsweee..Wai wata irin zuciya Suhaima take dashi ne? Ta girma ammh haryanzu bata bar sakarci ba,in ta koreka tana da wani dan ne bayan kai"Hajiya tafada ranta bace kafin tace"Ka kwantar da hankali ka yanzu Shureim zai daukoni mu taho zan ganta sai naji dalilin wannan Sakarcin"Tafada cikin dattako Mu"azzam yashiga jerama hajiya godiya bata kulasa ba ta mikama Shureim wayar tana fadin"ka shirya muje Abujan yanzu"Tafada tana kokarin mikewa,saurin yanke wayar yayi lokaci daya yana taimakamata.    Kaya kawai ta chanza,sai mayafi data sanyo,Duk da haryanzu da Sauran ciwon kafan ammh dayake motace shima Shureim yasan zuwan Hajiyan shine masalaha,shiyasa agurguje ya shirya Sukama Zulaika sallama Suka dau hanya Shureim da kanshi yake jan motan. *Comment* *Share* *Vote* *#Intelligent writer"s#* *#Uwar mijina..!#* *#HAFMEELART#* [18/08, 14:17] 80k: _*INTELLIGENT WRITERS ASSO*🖊_ 🌺 *UWAR MIJINAH..!*🌺         _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri, Tareda biyayyah mai Tsanani)_        *ALKALAMIN:JANAF*💕         *WATTPAD:JANAFNANCY* *DEDICATED To my BLOOD Sisters JANAF* *NOT EDITED*⚒                        *NO9*     """"Basu isa ba sai gabda la"asar Shureim, Mu"azzam kawai yakira yafada musu lambar dakin da Sunan Asibitin,kai tsaye chan Suka Nufa,Sai da Ummi tagansu kwatsam lokacin tana zaune bisa gadon ancireta mata karin Ruwa tayi nisa cikin Tunani sai jin Muryan Hajiya taji tana fadin.    "Suhaima wannan wani irin sakarci ne naji kin aikata"Cikin Firgita Ummi tadawo daga tunanin Tilon danta ganin Hajiya tsaye bisa kanta Shureim na gefe yasa tace cikin mamaki"Yaya.." yaushe agari kuma"tafada tana kakaro mirmishi Balla mata harara Hajiya tayi kafin tace"Kul karki kara cemin yaya Tunda baki daukeni da daraja ba,sau nawa zan Fadamiki Suhaima kidinga barin yaron nan, ya shiga cikin Danginshi,ke baki mantuwa kuma baki yafiya wani irin zuciyane dake da bazaki gane yanzu kinfi karfinsu ba ehe'"Tafada ranta bace Ummi ta kalli Hajiya kafin tayi mirmishin Takaichi tace"To yaya ki zauna kiji mana,kinsan mezasu min kuwa Mu"azzam fa suke neman Rabani dashi"tafada cikin zubar hawaye.     Dagamata hannu hajiya tayi kan tace"Bazan zauna ba,domin bashi nazo yi ba,nazo ne namiki fada ki chanza Tunani saboda Abunda kika aikata ko a addininki bashi da kyau,Wayace zai Rabaki da Mu"azzam danki ne fa,wanda kika dauki cikinsa wata tara kikazo kika sha wahalan Nakuda,bayan kin Haifesa kika sha wahalan Renonsa har ya kawo iyanzu,kina tsammanin ko butulu ne shi zai manta dake? balle Yaron iya biyayyah yana miki sujuda ne kawai baya miki shin bazaki godema Allah ba..,Karki manta akwai iyayan da ko mutuwa zasu yi wlh basu isa su hana ya"yan su abunda sukayi niyyah ba,shinke baki bambamta dasu ba,saboda sonki da yake yasa baya son bacin ranki, yakasa fadamiki sai dai shi yayi ta zama da damuwa bisa ransa,so kike watara zuciyarshi ta buga saboda zafafan kalamanki akanshi.."Hajiya tafada tana dakatawa saboda tagaji da tsayuwa( da dai kicii gaba da tsayuwan waya gayamaki borno gabas take😂)   Wuri ta nema ta zauna tana kallon Ummi dake kuka Shureim kuwa hajiya nafara fadanta yafice..Riko hannunta hajiya tayi tana fadin"Don Allah don Annabi Suhaima kibar Mu"azzam yayi Auren karfa ki manta ba mugun abu bane,Sunnar ma"aiki ne fa zasu dambaka,kuma in baki manta ba yanzu shettima yaga ishara da halin Rayuwa ke din dai da suka tsana, kece sanyin idanuwansu saboda keki ka haifanmusu dan" daya zama garkuwa garesu'"takareshe fada tana kallonta.   Ummi dai kuka take bilqqi da gaskiya Kafin tadago tana kallon hajiya ta furta cikin kuka"yaya diyar FADI ce fa,Kin manta yadda Fadi tayi sanadiyar wargaza farincikina  duk da burina na zama da moodu har karshen Rayuwata"Takareshe fada cike da gunjin kuka,Mirmishi hajiya tayi kafin takara rike hannunta Tace"To Saime,Ita Fadin tana raye ne? ehe..Ai Allah kenan wanda ka raina shi zai maka rana wata rana"Tafada tana kallonta shuru Ummi Tayi tana kukan ta Hajiya sai bata kara mata mgana ta kyaleta tayi kukan nata.      Mikewa tayi tana gyara mayafinta kan tace"Kinga in har baki ji mganata ba wlh tallahi Shi kanshi dan "Dakike Tutiya dashi watarana ke da hannunki zaki kasheshi"Da sauri Ummi Tadago tana kallon, hajiya idanunta jajur ta furta murya adashe"Ni Hajiya..Zan..Zan kashe mu"azzam"Gyada mata kai tayi kan tace'Kwarai indai baki janye kalamanki na bakison ganinsa ba,kuma baki sama auren albarka ba, Shi zai jawo ki Sakamai damuwa aranshi har yayi sanadiyar mutuwarsa kamar yadda Fadi da shettima suka kashe moodu da Zaluncinsu"Kallonta Ummi keyi cikin nazari kafin tayi mgana Hajiya ta rigata da cewa"Karki ce komai kawai kiyi Fatan alheri..Kifara shiri Sati mai zuwa za"a daura aure kuma yataho da matarsa,ki Natsu kuma kiyi aiki da hankalinki kuma ko bakomai yar"uwansa ne"Hajiya tafada tana tafiya kafin takara cewa"Indai na isa dake..Kada naji wata mgana kuma,ki fadama Mu"azzam amincewarki ko hankalinsa ya kwanta,Ni na wuce daman Abunda ya kawoni kenan"Hajiya tafada tana kokarin Ficewa. Ummi tace"Yaya yamma tayi ku bari sai gobe" A"a Hajiya tace kafin tacigaba da cewa"Gwara mu koma muda zamu dawo sati mai zuwa biki,Allah bamu alheri Yakuma kara lafiya"Daga haka ta fice daga dakin.   Ajiyar zuciya Ummi ta Sauke duk kalaman Hajiya basu shigeta ba, domin Tana ji aranta duk wanda yace ta zauna da Jinin  Fadi ba masoyinta bane..Wlh bazata iya ganin mu"azzam ya Auri diyar Fadi har yayi mata ciki sun Haihuwa ba har abada zata tsani yaran ,wanda kuma ba fatan ta kenan ba akullum fatanta Mu"azzam yayi aure ya haifamata jikoki wanda zasu debemata kewanshi tunda shikadai gareta,ammh yanzu yaya tasaka baki wanda bazata ta taba juya baya ga bukatarta ba don Kamar mahaifiyarta take kallonta ammah har abada    *BAZATA TA TABA SON JININ FADI DA SHETTIMA BA*.Kawai tabarma Ranta ayi Auren ammh har abada wanan yarinya sun kawota ne domin Itama ta dandana abunda suka dandanamata.."Da wannan Tunanin Ummi ta tsaya ammh duk da haka sai da ta koka saboda yadda zuciyanta ke harbawa in tama Tuna wai Mu"azzam dinta zai auri Diyar FADI.       Wata Nurse ce tazo dubata,kawai sai tace mata takira mata Dr Abduljabar, yana office sanda Nurse din take fadamai,Bai bata lokaci ba,ya isa ga dakin Abun mamaki,Ummi cemai tayi yakira mata Mu"azzam yazo yadauketa su koma gida ita ta warke"Hakika ko Dr Abduljabar yaji dadi kai tsaye yakira Brr.Mu"azzam yana fadamai sakon Ummi.     Mu"azzam dake kwance wani abu mai kama da zazzabi yarufesa kiran Dr.Abduljabar ya shigo wayansa jikinsa na rawa yadauka yana fadin" Dr hop dai ba jikin ummi bane yatashi?" yafada cikin Nuna damuwarsa dariya Dr Abduljabar yayi kan yace"No..Ummi ce tace kazo ku koma gida,wai ita ta warke" yafada yana kallon Ummin yana yar dariya.     Da wani hanzari mu"azzam ya mike yana fadin"Plz doc,stop dis joking kasan fa zuciyata zata iya bugawa"Dariya Dr.Abduljabar yayi kan yace"Wlh billahil azim da gaske nake,au baka yarda ba,to ga Ummi tafadamaka da kanta"    yafada yana mikama Ummi wayar karba tayi tana mirmishi tace"my son.."Cikin farinciki ai mu"azzam mikewa yayi yana rawan baki ya Furta"Alhamdulillah my Ummi is back..Ummi am on my way yanzu kinji i love u"Yafada bakinsa yakasa rufuwa, gyada kai tayi tana jin kwallah na taruwan mata tace"   ""Love u too..Son drive safely kaji"Tafada muryanta yafara chanzawa sai tayi Saurin mikama Dr.Abduljabar wayar itakuma tayi saurin fadawa tiolet din dakin tana danne kukanta..Bataso likita yagani,Shiko baima lura da ita ba, ya kashe wayarsa ya maidata aljihu bayan ya kashe wayan,lokaci daya yana fita daga dakin.        Shiko Dan Marayan Allah mu"azzam jikinsa na rawa ya fito daga daki cikin Murna da farinciki lokaci daya yana latso kiran Dan"uwa bisa wayan yana picking lokacin Suna hanya Yaji mu"azzam yace"Allah Ya iyamaka abunda ka gaza Dan"uwa"   "Amin Amin.."Dr,Shureim yake amsawa yana fadin"meyafaru dan"uwa irin wannam addu'a haka"? cikin Farinciki Mu"azzam yafadamasa sa cewa Ummi yanzu ta kira yazo yadawo da ita gida. Cikin jin dadi Dr.Shureim yace"To Alhamdulillah Dan"uwa ga duk alamu tafiya tayi kyau,hajiyarmu tayi nasaran Tankwara Mana Umminmu"Yafada yana dariya lokaci daya yana kallon hajiya wacce ke kallonsa itama tana mirmishin jin dadin Suhaima taji mganarta.     Cikin Jin dadi mu"azzam yace"Bari kawai dan"uwa ganinan zuwa mu hadu kawai"Dariya Shureim yayi kafin yace"To sai dai in zamu wuce Maiduguri dauro maka aure Dan'uwa"Yafada yana yar dariya    Cikin Rashin Fahimta Mu"azzam yace"Banga ne ba"Shureim yace"Muna hanyar komawa Abuja hajiya tace mu juya kawai"Rike baki Mu"azzam yayi kafin yace"Abuja kuma i think sai gobe"Dariya Shureim yayi yana fadin"To miye ai babu komai Tunda kwalliya tabiya kudin Sabulu angon Wani sati"Yafada yana sheka dariya Bata rai Mu"azzam yayi yana fadin"kaidai dan iska ne wlh,nidai bama Hajiyata waya namata godiya. Shureim na dariya ya mikama hajiya wacce itama ke dariya tana fadin"Wlh nan da ko wani satin mtsayinshi zai kamo naka,yaro"Mu"azzam dake jinsu yayi dariya yace"yauwa hajiyata Proud of  u Barrister mu"Yafada yana dariya,Dakuwa tamai kamar yana ganinta tace" kaniyarka nan,dan nema kawai wato karfi da yaji kaida Shureim kun maidani kakanku ko"? tafada tana dariya.   Mu"azzam yace"yo hajiyarmu ai dole kiyi hakuri babu kakannin dole kece zaki cigaba da jan ragamar kujerar"Yakareshe fada yana dariya Itama dariyan tayi kafin tafara mai nasiha dacewa"Naji dadi da Suhaima taji mganata,, duk da nasan bazata watsamin kasa a ido ba,to ammh kaima ina so in fadamaka sai kayi taka tsantsan ma"ana duk abunda yashafi Auren nan kada kadinga yawan Tuna mata,domin wlh ina tabbas din bata yafe bafa,tana Rike dashi yardarta baya Nufin yafiyarta bane..So kabi komai asannu,munanan muna mata Addu"a Allah cire Abun aranta tunda yanzu zuru"ace za"a hada mai girma"Har tagama mganarta Mu'azzam naji yana jinjina kai sai da tagama ya Numfasa yace"Naji hajiyarmu kuma insha Allahu zaki sameni mai biyayyah da Bin Umarnin Ummi bazaki ji sabanin Tunaninki ba..,Allah ya shigemana gaba"hajiya ta karba Da Amin Amin kamin suyi sallama ya datse kiran jikinsa asanyaye jin dadinsa daya Amincewan Ummi shi aganinshi indai akayi auren zama yahada guri daya to za"a samu sauki (Tab lalle mu"azzam bakasan Ummi ba har yanzu..Zama yahada ko? zaka ganinma idonka in kafara amsa gwale gwale😂)     Dama yana farfajiyan gidan ne sanda yake wayar da hannu kawai ya yafito Ushe wanda ke gun su sani maigadi suna hira,Da hanzari ya kariso yana fadin"Yallabai ina muka Nufa"Kallonsa Mu"azzam yayi kafin yace"Ina su Lami? suna chan ko ka maidosu gida ne? Cikin girmamawa Ushe yace cikin Gurbatattaciyan Hausansa'" A"a nadawo dasu tuni ma yallabai"Gyada kai kawai yayi, budemasa motan Ushe yayi yafada yana fadin"Ka hanxarta Ummi ke jirana"cikin rawan jiki Ushe yafada bangaren Direba yaja mota suka Fice bayan Sani maigadi yabude musu get suka Fice suna daga musu hannu. Basu wani dade ba suka iso asibitin cikin Taku sa na kasaita ya fito ya nufi jikin asibitin dakin da Ummi ke ciki ya tura tare da sallama,Tana zaune agefen gado kamar mai jiran wani abu tana jin sallamansa tadago tana amsawa da hanzari ya isa gareta ya rumgomata yana fadin"Ki yafemin Ummi na don Girman Allah"Yafada yana kwantar da kanshi bisa kafadanta.   Cije baki tayi tanajin wani takaichin na yadda Shettima ya dana mata bomb kuma yatashi da ita,hannu tasaka bisa kansa tana shafa gashin kansa tana Fadin"Shiiiiiii...Karka ce komai son..Ya wuce aguna Allah ya sanya alheri  a aurenka"Tafada kamar ta kurma ihu dagowa Mu"azzam yayi yana kallonta kafin yace"Da gaske Ummi kin amince"? yafada yana kallon,kwayan idonta daya ciko da hawaye. Kauda kai tayi kafin tace"In ma ban amince ba son,zaka fasa ne bayan kaje kafad'amasa ka amince harma an sanya rana, biki yazo"Tafada cikin sanyi ammh kuma ranta abace.   Saurin Riko hannunta yayi yana Fadin"wlh Tallahi Ummi Tunda bafffa yafadamin wannan mganar Auren nan,kullum cikin zullumi nake Ummi bansan,yadda zan misalta miki ba ammh Ko alama wannan Aure bai kwantamin ba"Yafada yana murza hannunta mirmishin yake tayi tana riko hannunshi tace"It ok..Kana son yarinya ai ko"? tafada kanta tsaye lokaci daya kuma ta tsareshi da ido. Dariya ta kusa kamasa ganin yadda Ummi ta tsareshi da ido ,dan murmusawa yayi kafin yace"Ummi wani irin so kuma,?Ai SO DAYA NE Kuma ke na baiwa shi,infact ma ni yarinya Tunda nake banta dora idanuna akanta ba"Yafada cikin halin ko inkula. Ran Ummi fes tace"Yauwa son..Bani son, ma ko ka ganta ma kasota, don bazan bari tazama abokiyar rayuwarKa ta har abada ba..Zan samo maka daidai dakai kaji ko"Gyada mai kai kawai aransa yana fadin"Wani so? miye ma wata aba soyayyah,ai don BIYAYYA NE,kawai zan Aureta. Hannu Ummi tabashi irin na yara tace"alkawari Fa son.."Tafada tana mai dariya shima dariyan ya soma bayan ya mikamata hannu ya sarke nata yana fadin"Cikawa Ummi na"yafada yana jijjiga hannun alamar tabbatarwa..Rumgumesa tayi tana fadin"ina matuka sonka Dana"Shima hugging nata yayi back yana fadin"Nima haka Ummi na.     _Wayyo Mu"azzam ka gama kashe kanka da kanka don kaniyarka kaga Zahiran ne,kokuwa kasan me gobe zata haifarwa..I swear kashiga list din Ummi don kasan bata mantuwa_😥   Mu"azzam ne yaje har office yama Dr.Abduljabar mgana kan cewa yazo yayi discharging dinsu zasu wuce,zuwa yayi ya dubata kafin ya rubuta wasu magunguna yabasu tare da cema Ummi data takoma ta samu barci don Allah,godiya sukayi masa kafin su Fito Ummi da kafanta har mota Mu"azzam yacire Budadden Takalmin sa ya bata,tunda lokacin da"aka kawota hankali atashe ko ta takalmi ba"a bi,Dr.Abduljabar na biye dasu yana musu dariya,da hanzari ushe yataso ya karbi kwandon abincin dasu karime suka kawo yasaka abooth kafin ya bude musu mota suka shiga Dr.Na musu fatan Allah kara lafiya lokaci daya ya juya yakoma cikin asibitin.    Hon Ushe ya danna abakin get din,sani maigadi yazo da hanzari  ya bude musu suka sulala ciki,da gudunsa yazo ya bude musu murfin motan,Ummi tafara fitowa Fuskarta cikin Fara"a Ai sani na ganinta ya washe baki yana fadin"Barkanmu da arziki Hajiya,ya jikin kuma"Amsawa tayi da "Jiki da sauki Sani ya aiki"Amsawa yayi da "Alhamdulillah.   Daga murya yayi yana kiran Falalu yana Fadin"Kazo ga hajiya tadawo"hayaniyar shiya fito dasu karime daga ciki suma cikin murna suka yamaimayeta suna mata sannu da jiki,har daki suka rakata su karime Mu"azzam ne ya Umarce su dasu dafamata wani abu taci,bayan tasha mgani tayi salollinta sai ta kwanta,cikin rawan jiki Suka fice suna matan fatan samu lafiya     Sai da Ummi ta rama sallolinta kana taci abimci Tasha mgani Awaya Mu"azzam yahadata da hajiya tana mata barka da sauka gaisawa sukayi sama sama kafin suyi sallama domin kowannensu na bukatar Hutu.   Mu"azzam dakansa ya taimakama Ummi tayi brush yarikota har bisa gadonta ya kwantar da ita..Tare sukayi addu"ar kwanciya barcin kafin su shafa tare..dakinsa yatafi yayi shirin barcinsa cikin kayan barcinsa Pjm ash colour da blanket dinsa yazo nan kasa kan capet din dake dakin ya kwanta yana kallon Ummi wanda ya barci yayi awon gaba da ita..Mirmishi yayi yana Fadin"Ummi na kenan,Allah ya barminke"Shima dai cikin lokaci barcin yayi awon gaba dashi. •°•°•°•°•°•°°•°•°• *MAID*    Shirye shirye fa na cigaba da kamkama A bagaren Su bukar da yakura kota kowani fanni an shirya ma Abun,bukar akwati guda yayi ma Zahirah na Fitar biki bayan uban kayan dakin dayayi mata yan Dubai.   Itakuwa Zahirah cikin lokaci tachanza fatarta tayi sulbi saboda yadda yakura ta dage babu wasa,fuskarta tayi fayau tana Fitar da Annuri,Ko"ina ta gifta wani kamshi ne mai tsaya azuciyar wanda yashakeshi ke binta duk inda tagifta..koda bikin ya rage saura kwana uku An rigaya an mata kitsonta na bare bari,yan kanakana yariyari 2step an zubomata shi har baya,dayake ba laifi tana da suma,Ga kunshinta an zubamata shima turbarkallah masha Allah.   Zahirah tafara tsarguwa da wannan Abubuwan da"ake mata koda ta tambayi yakura sai dai tamata dariya tace'"Diyata kenan ki kwantar da hankali abun alheri ne zai sameki Matsayinki ne zai karu kinji karki damu"Ko kwalliyan ne baki so adaina miki"Jin haka yasa ta girgiza kai tana dariya.   Baffa shettima yakasa boye jin dadinsa godiya kuwa yazubama Bukar ba adadi..game dako gayama zahirah yace sai an daura auren In mijinta yazo tafiya da ita,zai fadamata( Kai dai Shettima kacika son kanka da yawa yasin). ********     Ranar alhamis Hajiya Baraka ta iso ita da matar Shureim Zulaika tare shi Shureim din,wanda agobe zasu bi jirgi zuwa Maiduguri daura Aure..Ummi babu wanda tafadamawa to dawa ma take hurda zuwan hajiya yasa tama su karime mgana kan Suyi shirye shiryen abinci gobe nasu dana bakin maiduguri.. Sunji mamaki da Hajiya baraka ke fada musu gobene yallabai zaiyi aure"Abunda basu taba ji ba Ummi kuwa kauda kai tayi ranta na mata kuna,hakuri hajiya ta basu tare da cewa abun yazo agurgujene,shiyasa basu ji ba. Abangaren mu"azzam ko baida wani shiri Brr.Barau kawai yafadamawa,sai Dr.Abduljabar,Shureim kuwa yazo da abokin aikinsa Dr.Haruna kurfi,Su kadai ne zasu tafi maidugurin gobe in Allah ya kaimu.    Ummi kuwa tayi bakan ko mganar bikin ake bata sanya baki,shima mu"azzam din koda wasa bai taba kwatanta hirar da ita ba,yana kiyayewa ammh duk wani motsinshi Tafin Hannunta yake kar take kallonsa aransa tana ayyana abubuwa dadama wanda nikaina ban sani ba. *RANAR DAURIN AURE*   Rana bata karya saida Uwar diya taji kunya takowani bangare shirye shirye,ne ke gudana tun ma bangaren su Zahirah su abun da gaske suke don kuwa gida tuni ya cika da yan"uwa da abokan arziki..Mahgana itama tana chan danata gayyah ga kuma yakura wacce itace gayyah komai.     Zahirah tafara fahimtan wani abu domin Duk inda ta gifta amarya ake cema gashi Yakura ta shiryata cikin wani ubansu less bayan tanadeta da lifaya,.Ita kadai adaki tana tunani domin ita tunda take bata taba yin kawa arayuwarta ba ita kadai take rayuwarts..Duk wani shagali da sauri suka farashi domin Shettima yace Yakura su zama cikin shiri ana daura aure mu"azzam zai wuce da matarsa.   Abangaren Su mu"azzam kuwa jirgin karfe goma zasu shiga zuwa maid,shiyasa da wuri suka kammallah shirunsu suma anasu barayin sun safe su karime suka tsabtace gida suka fada kichen  domin hada hadan abinci Hajiya kuwa na lura da ummi ko jiya batayi barci ba tarasa wannan bakar zuciya irin na suhaima,yanzu ma tana kwance ko tashi batayi ba gashi ita hartayi wanka zulaika ma ta cakare abunta tashige cikinsu su lami suna aiki dayake sun santa babu ruwanta.   goma Saura kadan Mu"azzam da Shureim suka shigo dakin Ummi wacce ke kwance cikin bargo hajiya na gefenta tana mata fada kamshin daya bugi hancin tane yasata dagowa luuu..Tayi da ido na ganin yadda mu"azzam yaci ado wata ubansu gezner brown ammh light riga da wando yar ciki,harda malummalum kansa dauke da wular zannah bukar,kafafunsa kuma cikin booth suke bayan hannunsa daure,da agogon azurfa mai kyau da kyalkyali yana daukan ido.   Fuskarsa tana Fitar da wani Annuri na dabam,anko sukayi domin shima Shureim irin shigan dake jikinsa kenan, domin shiya yimusu Ankon., Ummi na ganin suna takowa gareta tayi maza,ta maida kanta cikin blanket saboda kukan daya taho mata..Tanaji aranta shettima yagama da ita duk abunda zatayi daga baya ne..Tana ji tana gani mu"azzam yadau kwalliya zashi daurin aure..kawai sai tafashe da kuka harda shessheka wanda har ya fito sunajin sautin kukan nata. Da mamaki suka bita da kallo kan suyi mgana Hajiya ta musu nuni da kofa da  suFita kawai,mu"azzam baida zabi illa juyawa yana fadin"Ummi na ina bukatar addu"anki zamu dau hanya'Banza tayi dashi dole jiki asanyaye yabi Shureim wanda yaja hannunsa suka Fice. Babu yarda ya iya..Yanaji yana gani ushe yakaisu Airport suna zuwa sanarwan Sunaye yafara gudana lokaci kadan aka kirasu suka shiga jirgin kafin a kammallah komai yahau sararin Samaniya ya fara lulawa MAIDUGURI. *Comment* *Share* *vote* *#Intelligent writer's#* *#Uwar mijina...!#* *#Janafnancy#* _*INTELLIGENT WRITERS ASSO*🖊_ 🌺 *UWAR MIJINAH..!*🌺         _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri, Tareda biyayyah mai Tsanani)_        *ALKALAMIN:JANAF*💕         *WATTPAD:JANAFNANCY* *DEDICATED To my BLOOD Sisters JANAF* *NOT EDITED*⚒                   *NO 10*      """Awa uku suka shafe a sama,kafin jirgin ya saukesu a babban Filin jirgin dake birnin na maiduguri,Mu"azzam da kansa yakira Bukar yafada masa isowarsu wanda dama tun suna gida yafada masa zasu biyo jirgi In sun kariso azo a daukesu.   Bukar da kansa yazo filin jirgin ya daukesu zuwa chan gidan nashi, daya kachame da al"umma mata da maza wa"inda suka zo daurin aure,babban Falon Na gidan Bukar nan aka saukesu wanda sukansu yan"uwan Bukar din da sukayi tozali Da mu"azzam din sai da suka raina kansu domin sunga tsantsan  kyau,ilimi da kamala tareda tsantsan kwarjini da dattako.,Ba shakka zahirah ta dace da samun gwarzon Namiji haka suke fadi duk wanda ya fito daga falon bayan sun gaisa,Bukar daganshi ya shiga cikin gida inda mata ke gudanar da sha"aninsu yayi ma mahgana mgana kan akawo masu Mu"azzam abinci kafin su wuce daurin auren,Jin isowar ango yasa gidan yadau guda lokaci daya.     Kafin kace kwabo an cika gaban su mu"azzam da abinci Nau"i na dabam dabam sai wanda suka zaba,Shureim ya kalli Mu"azzam yace"Ango fa kasha kamshi,to ya ne zaka taba ne kafin mu wuce"yafada yana dagamai gira.   Tsaki Mu"azzam yayi kafin yace"Sai dai kai,domin naga kamar kafini bukata"Yafada yana Cigaba da dannan wayansa,Dariya su brr barau suka sheke dashi suna Fadin"Shima yana kukan aure so ba cin abinci"Kara darawa sukayi kafin Shureim yacire babban Rigansa yana fadin"To Ango ayi kuka lafiya,yan"uwa ku sauko muyi mu harraka kafin kuma na anjuma"Yafada yana zama lokaci daya da bubbude kulolin gabansa,Sinasir ce sai na biyu Tuwon shinkafa sai Farar shinkafa.   Sinasir suka zuzzuba da miyar Alaiyyahu wacce taji nama da manshanu suna ci suna zolayansa suna dariya,Shiko yama gefe ko kallonsu bayayi yana ta latsa waya abinsa Shureim ya kallesa yana tura sinasir abaki"Wai nace ba"Yafada yana kallon Mu"azzam wanda ya dago yana kallonsu.   Ganin haka yasa Shureim yace"Amaryan ba nan ne gidansu ba"eh sai akayi ya"mu"azzam yafada cikin dage kai,Dariya shureim yayi kafin yace"yo ko gilmawarta banji ba,balle kamshinta kasan ance yan maiduguri badai kamshi ba"Yafada yana tauna kashi Dariya Dr Abduljabar yace"Kwarai su daman, da kamshi aka sansu"Kauda kai Mu"azzam yayi kafin yace"Sai ku shiga ciki duk wacce kuka gani tana kamshi itace amaryar"Yafada yana wani hararansu dariyan shakiyanci suka shekemai dashi sunayi suna dibam garan abinci shiko yayi musu banza.   Ahaka suka kammallah kafin duk su share hannayensu da bakinsu da Tissue,babu dadewa sai ga bukar yazo yace su fito su shiga ciki su gaisa da goggonin Zahirah kafin su rankaya ,zuwa gun daura auren lokaci ya kusa,Cikin jin dadi suka mike mu"azzam na baya baya,suka iza keyarsa gaba koda suka shiga nan suka ga dangi kowacce taci adonta ammh fa sun dane jikinsu cikin,lifaya wanda ya burgesu shureim sun gaisa da kowa da kowa don kowani daki sai da suka shiga,kanwar bukar itace autansu Aisha sunanta suna cemata, Ashe ta fito da gudu da wani kasko ahannunta wanda yake cike da Rushin wuta ga turare yana fitar da hayakin kamshi tafara zagaye Mu"azzam dashi tana sakin guda,nan da nan guri ya kaure da guda da wake wakensu na chan sai abun yakoma burgesu shureim tuni suka fitar da wayoyinsu suna daukan bidiyon yadda mata suka zagaye mu"azzam kowanne rike da kaskon Turare suna mai Feshi da hayaki,tare da guda,dakyar dai suka barsa ya isa gaban mahgana wacce keta faman saka mishi albarka bayan tasaka hannunta bisa kanshi"Allah ya albarkaci Aurenku moodu da zahirah,Allah yayi ma rayuwarku albarka,Allah ya baku zuru"a tagari,Allah ya zaunar daku lafiya,ya kauda dukkan Fitina akanku..Yaasaka ace gwara da akayi"Tagama fada hawaye suna zubomata gabadayan jama"an gun suna amsa mata da Amin.   Shikanshi mu"azzam jikinsa yayi sanyi, shima din da Amin din yake amsawa su shureim na tayasa,To dakyar da mu"azzam yasamu ya fice daga gidan saboda yadda akamai cha mata suna ta kirarin Zahirah tagama dace da sun gwarzon mazaje.           Suna Fitowa suka shisshiga motoci sai Famfari gidan Baffa Shettima inda za"a daura Auren,koda suka isa guri ya cika da al"ummah sai wanda yagani lokacin Da Mu"azzam ya fito daga mota wasu sun ma dauka Moodu ne saboda kamar da suke,sai daga baya suka fahimci shine angon,Baffa shettima yaci fararen kaya da Babban riga harda rawani bakinsa kuwa yaki rufuwa,wani masallaci dake kusa dasu anan aka shiga domin daura auren wani yaya ga bukar shiya, amshi auren zahirah a inda mai gayyah mai aiki baffa Shettima ya nema ma Dansa Mu'azzam,auren zahirah kan sadaki Naira dubu dari,shaidu sun hallara kuma an nema sun bada cikin lokaci Alkwarin Allah ya tabbata Tuni yan,sheda suka hau sanarwa.    *ALKWARIN ALLAH YA CIKA AYAU MU"AZZAM MOODU YAZAMA MIJI GA ZAHIRATU LAKADAN BA AJALAN..." Saboda Farinciki Baffa shettima Rumgume Mu"azzam yayi yana kuka kamar karamin yaro,kowa yadauka kukan murna ne ammh shi anashi barayin ba haka bane tunawa yayi da dan"uwansa Moodu uwa uba,Fadi wanda duk sun kwanta dama,rashinsu babban illa ne agareshi maraici ya lullubesa,haka yakoma ya Rumgume Bukar yana kuka yana mai godiya,shikuma yana mirmishi kawai domin yanajin sa wani iri duk da yacika ma Shettima Umarninsa,.     Jama"a kuwa dadama zunde sukayi tayi suna cewa"Dole shettima ya makale yahada Aure,yaga yaro yazama mutum ga kudi,ga dukiya ga uwa uba kyau,bayan ya manta dimbin Muzgunawa da takuran Da Suhaima ta fuskanta sanda tazauna tare dasu,dayawan su sunso suji ya Suhaima zatayi in taji wannan al"amarin(Kusan mutane baka gadonsu ammh sana da gadon bakinka). Achan cikin gida kuwa,Lokacin da masu sheda suka sanar da an daura Aure,kannen yakura dake daki tare da Zahirrah wacce ke zaune kamar mutum mutum,tafara fahimtar meke faruwa da ita ammh abunda ya daure mata kai,in Aure za"ayi mata waza"a daura mata, ita da ko tadi da saurayi bata taba yi ba,bata gama mamaki taji sun rufeta da guda lokaci daya suna mata ambaliyan Turare mikar da ita sukayi suka Fito da ita Falo suna Fadin "Takawarki lafiya Yarinya mai babban mtsayi"Suke fada suna mata tafi da ihu gefe daya suna busa mata hayakin Turare. Tuni zahirah taji tafara Rudewa kafafunta suna hardewa idanunta sun ciko da hawaye fahimtar haka da Yakura tayi ne ya sa ta isa garesu tana fadin"Don Allah ku dakata da wannan gudan kunsan fa yata batason hayaniya" Tafada tana rikoTa ai zahirah naji yakura ta rikota kawai sai ta fada jikinta lokaci daya ta fashe da kuka tana fadi cikin Rawan murya"Da gaske..Ne...Ni..Ni aka ma Au...Re"Tafada hawaye suna karanyomata..kallonta yakura tayi lokaci daya itama taji ruwan hawaye kawai sai taja hannunta suka fada kuryan dakin harda Rufo kofa.    Zaunar da ita yakura tayi kafin tafara share mata hawaye tana fadin"Kibar kuka yata..Kinji!Farinnciki zakiyi da godiya Allah daya daga darajanki Ayau din kika zama matar aure mai Daraja"Tafada tana kallon kwanyan idonta,Naurau Naurau tayi da ido kafin tace""Taya za"a min Aure ban sani ba? kuma ma waye na aura? tafada kanta tsaye ammh cikin sigar yarinyata   Mirmishi yakura tayi tana zama kusa da ita tace"Karki damu yanzu badadewa ba zaki ga angon ki,kuma na tabbatar in kika gansa sai kin godemana saboda zaben da mukayi miki"Tafada tana,dariya Abun mamaki itama zahirah dariyar tayi tana Rumgumota take fadin"Ammh anan gidan zan zauna ko"Tafada bayan tadago tana kallonta,shafa kanta yakura tahau yi aranta tana ayyana yarinta har yanzu na damun Zahirah Bata bata amsa ba sukaji gida ya rude da guda ana ma ango kirari gaban zahirah ya yanke yafadi takara makalkale yakura lokaci daya jikinta na rawa..Dan kallonta yakura tayi cikin tsausayawa kafin tace"Kinji ko ga angon chan ya kariso maza tashi ki kiga wanka bari na turo yagana takara shiryaminke nasan kila shettima ya bukaci ganinki"Tana fadar haka tazame jikinta,tafice tana share kwallan data biyo mata.       waje ta fito inda Su mu"azzam suke dangi sun yamaimai mayesa suna sakin guda dasa albarka duk inda ya gifta jinjina ne domin dai duk inda Mutum yake to mu"azzam yakai Cikin dakin yakura suka shiga suna gaisawa da baki,anata saka albarka da fatan zama lafiya yakura tayi tasaka albarka tana hawaye Lokaci daya tana kallon Mu"azzam batare da kowa yaji mai tace ba tadan sunkuyo tace"Suhaima ko ta amince"Kallonta mu"azzam yayi kafin yayi kayatattacen mirmishi yace"Ta amince domin da yarda ta nazo nan"Kallon ban yarda dakai ba yakura ta mai kamar zatayi mgana sai kuma tafasa.    Har suka gama gaisawa da jama"a basu ga ko keyar amarya ba sukuma basu tambaya ba,itakuwa tana cikin daki yagana tagama shiryata cikin wata shadda green doguwar riga wacce taji aiki bayan ta yaneta da lifaya fuskarta tana ta kyalkyali da haske ga kunshinta wanda ya haskata sai zallar yarintarta ta fito fili..Koda Yagana ta jawota zuwa falo har su mu"azzam sun Fice daga gida,fitowarsa yasa suka kara sakin wani guda na ganin yadda amarya tayi kyau kamar ba ita ba. Suko su Mu"azzam suna Fitowa shureim ya kallesa yace"Kai nifa wlh nagaji wai dangin naku basu karewa ne"Yafada yana daure Fuska,shiko Dr Abduljabar cewa yayi"Wlh ni kafafuna sunfara zafi fa..Kuma gashi bikin naga kamar ba yan mata sai matan aure"mu"azzam dake jinsu yayi musu banza don shima yagaji gaskiya yana bukatar hutu,shiyasa ya nemo bukar ta waya,Kan zasu je su dawo.      Gidansu dake maiduguri suka nufa,suna zuwa daman akwai wa"inda suka saka suna kula da gidan,Komai yana nan a muhallinsa,shashenasu dai na da dasuna matasa,anan suka yada zango,kowa ya baje yana sauke Numfashi Brr,barau yace"ammh sai gobe zamu koma ko? don wlh ban iya tafiya ayanzu haka"Harara Mu"azzam ya wurgamai yana fadin"raggo kawai hala wani aiki kayi"Yafada sanda yake kokarin fadawa tiolet.Sukowa kowa yabaje bisa gado wai sun gaji mamakinsu kawai mu"azzam yayi kamar wasu mata.    Nan suka zauna har dare basu sake fita suna ta zencen bikin yan maiduguri har Dr.Abduljabar nace shima irin na brr,zaiyi nan fa zai makale dariya sukahau yimai suna mai shakiyancinsu na abokai.   Mu"azzam da kansa yakira bukar yafadamasa cewa ashirya da amarya da mutum biyu domin sun rigaya da sunyi buking jirgin karfe tara na safe zasu tashi,jin haka yasa bukar cemai babu damuwa insha Allahu,anan ne ma sukayi mganar kayan dakinta nan mu'azzam yace abarsu sai zuwa gaba,da haka sukayi sallama suna gama waya dashi ya kira Ummi almost 7misseds call ammh bata dauka ba dole ya hakura yakoma ya kira hajiya.     Hajiya tadauka suka gaisa tana tambayansu andaura aure lafiya"Ya amsa mata da Alhamdulillah kana ya zarce da tambayan Ummi nayakira wayarta taki dauka,Ajiyar zuciya hajiya ta sauke kan tace"Lamarin Suhaima sai addu"a mu"azzam wlh tunda kuka tafi bata fito daga daki ba,nayi nasihan nagaji nadawo fada,ammh duk abanza kuka kawai take tana ma Shettima Allah ya isa"Tafada cikin nuna damuwarta na abun ya isheta.     Zuciyar mu"azzam tayi wani dam.."!Wato Ummi ta amince ne don babu yarda zatayi ammh abun na zuciyarta rausayar dakai yayi kafin yace"Hajiyarmu Ummi tana so na kamu da ciwon zuciya ne"? yafada cikin rashin hayyaci,Girgiza kai tayi kafin tace'Suhaima duk duniya bata da wani sanyin idaniyanta irin Ka,duk abunda kaga tayi tanayi don Sun bata mata,eh dole zataji ba dadi don hakika shettima da Fadi sun zalunceta ammh kuma rayuwa babu yafiya kofa Allah muna masa laifi ya yafemana ballantana mu mutane"   ajiyar zuciya mu'azzam ya sauke kan yace'aie shikenan Hajiya Randa Ummi tawayi gari na fadi na mutu sai ta duka tadauka"Yafada kamar zaiyi kuka bai bata zarafin mgana ba yace"Ashirya abinci da dakunan saukan baki gobe jirgin karfe tara, zamu biyo"Daga haka ko mgana hajiya batayi ba, ya yanke wayar ransa na masa kuna,Ranar wlh barcinsa ragaggene sallah ya kwana yi da rokon Allah ya saussauta zuciyar Ummin akan,,wannan Auren Tunda bakin alkalami ya rigaya daya Bushe. *Washegari*    Tun wajen Bakwai suka gama Shirye shiryensu suka Nufo gidan Baffa saboda kada su rasa flight,Koda sukaje angama shirya amarya zahirah wacce tunda daren jiya Shettima ya zaunar da ita yayi mata nasiha mai kashe jiki kan ya gangaro kan cewa zata bi mijinta zuwa inda yake aiki,ai ada auren bai dameta ba ammh jin zata bar bahna dinta,da yakura da baffa,harda mahgana da kannenta sai fashe da kuka Baffan yayi ta bata baki,ai data koma daki kwanciya tayi tacigaba da kukan,yakura bata da karfin bata hakuri saboda tsausayin zahirah ne ke cinta itama kukan take aboye.       Yau din ma cikin liyafayan aka nannadeta kamshi kawai ketashi tare da ita,Zahirah taci kuka idanunta har sun kumbura saboda kuka,damuwarta daya gunwa za"a akaita gashi kuma bata son kowa ba ,duk da Baffa yace gun goggon ta zata zauna da matar Kawuntane da yarasu kuma danshi ne ya aura mata.    Lokacin da suka iso Baffa ya bukaci ganawa da dan nasa na sirri cikin wani daki suka shiga,bayan sun zauna baffa ya riko hannun mu"azzam yana cewa"dana nagode maka bisa yimin biyayyah dakayi,nakuma ji dadi matuka,ammh don Allah ina neman alfarmar "Yafada yana kallonsa. Mu"azzam yace"Wata irin alfarma ne baffa fadeta indai batafi karfina ba zan maka ita,"Yafada kansa tsaye. gyada kai,baffa yayi kan yace"Alfarmar don Allah kada kabari laifina da ni da Fadi ya shafi rayuwar marainiyar Allah zahirah,wlh yarinyace karama tana da karancin hankali uwa uba gata yarinyace mara son tashin hankali,don Allah kamin alqawarin yimata katanga ga Fushin da zai sauka akanta na mahaifiyarka( ji baffa da karfin hali..Wannan ai shine ga bugu ga tsinke jaka) kuri Mu"azzam yayi ma baffa yana jin kansa na masa Nauyi aransa yana fadin"Baffa da Ummi so suke su kasheshi lokacinsa baiyi ba"Damke hannu baffa yayi kafin yace"Naji baffa zanyi iya bakin kokarina duk da kasan sai ahankali kawai albarkanku da addu"anku muke bukata"Jin haka yasa baffa Rumgumosa yana godiya da saka albarka harda hawayen farinnciki,mikewa yayi ya fita da kanshi yaje har daki inda zahirah take ita da bukar da Mahgana,wacce ke kuka ta rike mahaifinta gam hannu baffa yasa yariko zahirah batare da yayi ma kowa mgana ba ya nufi dakin da mu"azzam yake.   Yana zaune mu"azzam na zaune ya zaunar da zahirah kusa dashi yana fadin"Dago fuskarki yata kiga Mijinki kuma aljannarki ina miki fatan zama dashi har karshen rayuwarki"Jin haka yasa mu"azzam yadago kai dai dai lokacin da zahirah ta bude lifyafan data rufemata fuska fes suka kalli juna lokaci daya gabansu ya amsa atare Dam"    zahirah tayi ka sake tana kallon mu"azzam kallo na rashin hayyaci tana mamaki wannan dan gayun shine mijinta,shiko mamakin tsantsan kankanta da yarintarta yake gani,to shi wannan ai reno aka basa yarinya yar ficila haka,tsaki yaja ransa yana mamakin Baffa daya mtsa sai yahada auren nan yo shi ko giyan wake yasha ai baya haikema Wannan ba sai ta mutu   Kauda kai yayi yana daure Fuska,Ganin haka yasa ta dukar dakai tana kukan zucci,nan baffa yashiga yimusu nasiha haka bukarma yazo yayi nashi kafin sufara haramar wucewa Airport don lokaci ya kusa,Wa inda zasu bi zahirah Yakura ce sai Mahgana wato matar mahaifinta saura ance duk suyi hakuri daga baya saje.   Yan kayayyakinta kadai aka daukanmata akwati daya sai Abubuwan da ba"a rasa ba,Da zahirah taga dangi kowa rumgumeta yake yana kuka ai itama sai ta burkice ta kamkame babanta tana kukan bazata ba shi yadauketa cak yakaita mota yana hawaye yace"yahna..Kibar kuka kiyi hakuri da rayuwa saboda ke macece watarana ma uwa zaki zama,ina miki fatan sassautan al"amura gareki yata,"Daga haka yajuya yana kuka,mota biyu sukayi zuwa filin jirgin wanda mu"azzam ya matsu su tafi don hankalinsa na gun Ummi.     Anfara kiran sunansu bayan angama tantancesu A first class suka zauna Zahiirah tana makale jikin yakura mahgana na gefe chan gefe kuma su mu"azzam ne suma wanda suke gulman amaryan mu"azzam din suna fadin"wannam ai kwailace yanajunsu banza yayi musu yafara karanta jarida duk da bakomai yake fahimta ba.    *SAFE LANDED..Azzamhirah* *Comment* *Share* *Vote* *#intelligent writer's#* *#uwar mijina#* *#JANAFI#* *🌺UWAR MIJINA..!*🌺    _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_           *Alkalamin:JANAF*           *wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ *NOT EDITED*⚒ _*Attention:Ina wacce takeson fatarta ta murje yayi taushi da kuma fresh?ina wacce takeson idan an ganta sai an wanke hannu kan atab'ata don tsabar murjewa?maza garzayo ki sameni zan miki recommending cream bana bleaching illa zai gyara miki kalarki ne,sannan kuma muda maganin toilet infection kowani iri ne wanda mike kira da martabar mata,yasin idan baki dashi an barki agidan baya,kuma muna da man dandruff da kuma man gyara suma,if interested pls do chat me up @ 07065481260...thank u all as u patronize!!*_            *NO 11*      """Har suka iso Abuja Airport, Zahirah na makale jikin yakura tana kuka itako,kamar ranta zai fita,tun yakura na lallashinta har takoma ta kyaleta domin bazata hanata takoka ba,kodon dacin dake ranta yafita.      Jirgin na saukesu Mu"azzam yayi ma Ushe waya kan yazo yadaukesu,Bayan kuma yakira hajiya yafadamata isowarsu,Dr Abduljabar da shima yayi ma direban sa waya kan yazo ya daukesa,cikin lokaci kadan suka kariso,motar mu"azzam ita Aka saka zahirah da yan"uwanta sukuma suka shiga ta Dr.Abduljabar.         Lokacin da Ushe ya dannah hon abakin wani babban get mai kyau da tsari baki da hanci su yakura suka saki suna kallon tsaruwa kai tun ma da suka doso anguwan,suka saki baki suna bin ko"ina da kallo lalle Duk wanda baizo Abuja ba yabar kallo,haka yakura da mahgana keta fada aransu.       Sani maigadi jikinsa na rawa ya wangale get motocin guda biyu masu kyau suka sulala cikin gidan,motocin na tsaya a parking space sai ga Su zulaika dasu karime sun fito suna rangwada guda suna ma amarya lale da zuwa hajiya baraka ce agaba taci adonta cikin wani dakakken leshi,mai kyau da tsari,Ita da kanta ta bude ma Su Zahirah mota tana fadin"Brka da zuwa Amarya ta ango"Tafada farinciki ya nuna har bisa Fuskanta.    mahgana tafara fitowa kana yakura tafito rumgume da zahirah wacce ta sunne kanta tana digan hawaye Rikota hajiya tayi tana fadin"Allah sarki Zahirah Allah yasa a kulla alheri"Tafada tana rumgumeta,Dariya yakura tayi tana fadin"hajiya baraka ashe rai kan ga rai"Hajiya baraka tariko hannun yakura tana fadin"Uhum kedai bari yakura ya bayan Rabuwa kuma"yakura ta amsa da "Sai alheri hajiya ina Suhaima.   "Hajiya tace"Tana daga ciki mu karisa "Tafada tana musu jagora ammh zahira na rumgome ajikinta su zulaika na gaba suna jera guda ta ko"ina,suko su Mu'azzam daganan, sukayi sallama da Dr.Abduljabar da Brr.Barrau suka tafi amotar Dr din Shi da Shureim da Dr.Haruna ne suka take ma su hajiya baya.    Ummi dake kwance, kan gado kowani dakika na zuciyarta bugawa takeyi,tana ji sanda hajiya kefadama zulaika cewa amarya ta iso..Gabanta ya amsa lokaci daya jikinta ya dauki rawa hawayen takaichi da bakin ciki suka zubomata ta sanya hannu ta share mata,bata gama tunanin mafita ba ,taji bude get da karan diran motoci,bata kara tsinkewa da al"amarin ba sai da taji gida ya kaure da ihu,da gudan zuwan amarya Ummi dake zaune tayi saurin mikewa Jiri na neman kadata ammh ina zuciyarta suya take tana fadin"Yanzu ke suhaima Diyar fadi zaki bari tashigo miki gida.ehe..Kinmanta yadda suka taru suka ruguza miki burinki da rayuwarki gabadaya"Jin abunda zuciyarta ke sakamata ne yasa ta nufo kofa da niyyar fita jirin daya debeta ne yasa tayi saurin dafe bango lokaci daya dadafe kanta nan ta sulale tana kuka mai cin rai tana fadin"Allah ya isa tsakanina dakai Shettima kadade kana cutar da zuciyata *WLH NI SUHAIMA NAYI ALQAWARIN DAUKAN FANSA AKAN KA,TAKUMA HANYAR DAKA,BIYOMIN,ZAN RAMA"Tana fadi tana dukan kanta da hannuwanta tana kuka kamar wata zararra.      Suna zuwa kofar shiga babban falon hajiya tayi ma zahirah rada akunni tana fadin"Ki shiga da kafar dama,zahirah bayan kinyi addu'an fatan zaman lafiya agareki"Jin haka yasa tafara karanto addu"a tana kuka kafin su shiga falon wanda daman babban falo ne mai girma da tsari wanda yake dauke da kujerun royal chair har seti biyu,golden colour wanda sukayi ma falon kwanya bayanshi sai wani kafet mai kama da auduga wanda da kasanya kafa zakaji kafarka Ta, lume aciki,sai wani tafkeken Tibin bango daya kusa cinye rabin falon daga yamma kuma wani babban dining area ne wanda yaji wani ubansu Dining table wanda akallah mutane fin goma zasu kammallu agun.       Daga gefe kuma wani korido ne wanda da ka shiga zaka ci karo da wani babban daki ciki da falo wanda cikin nan store,duk wani nau"in abinci yana ciki,sai falon inda nan ne madafi ma'ana wajen dafa abinci wanda yaji kayan wuta na amfanin yau da kullum,inka fito kuma dakuna uku ne ajere,na su karime ne duka.   in mutum yadaga kai sama kuma mattakalan bene zai ci karo dashi,kana hawa zaka tarar da dakuna biyu kachal wanda nan ne shashen Ummi mai gayyah mai aiki..Daki daya bedroom ne,kawai da tiolet daki dayan kuwa babban falo ne mai dauke bedroom da tiolet harda kichen,Ummi tana zaune ne cikin one bedroom ne mai babban falon tabarshi ne in tayi baki kamar hajiya wanda ko wannan zuwan nan ta sauka.     In ka kara saukowa kuwa akwai wani korido dayake kallon saman Ummi,dakabi nan sai sashen mu'azzam dauke da babban falo da bedroom da tiolet,indan ka fito kuma daga gefe ne sai ga wani daki shima dauke yake da falo mai 2 bedroom aciki harda kichen.   Shi Naga hajiya tanufa tasaka makulli tabude, tana fadin"To amarya ga dakinki ki shiga da kafar dama"Yakura ta rikota tana tayata addu"an kafin su sanya kai cikin dakin wanda ke tashin kamshi ko"ina agyare yake falo ne,dan madaidaici mai dauke da wasu arnan kujeru royal chairs purple ne masu kyau sai wani capert daya mamaye duka dakin wanda taushinsa ya wuce misali,wani mamaken talabijin ne ke ta aiki shi kadai sai center table wanda ke tsakiyar dakin,Yakura da mahgana sakin baki sukayi suna bin,ko"ina da kallo,basu gama kallo ba sai suka dangana da cikin bedroom din wanda shima komai na ciki purple ne, shima ya kawatu da Royal bed da wani makeken wardrope da  madubi wanda ke shake da kayan ado na mata  dama, kowani daki agidan agyare yake da kayan more rayuwa.   Kan gadon dayaji lafiyayyan zanin gadon aka ijiye zahirah wanda kanta ke dunkule cikin lifayanta ammh kallo daya zakamata kasan yarinyace karama ,haka suka karime ke fada bayan sun Fito daga dakin,nan fa suka shiga jera musu abinci kala kala wanda sukayi musu hajiya keta rawan jiki dasu,sallah suka farayi kafin su zauna suna cin abinci bayan hajiya tabasu wuri,Yakura da mahgana suna ta fadi zahirah tagama sa"a ammh *UWAR MIJINTA* itace babban mtsalanta.     mu'azzam kuwa,da Shureim bangarensa suka fada sukayi wanka gado suka hau suka kwanta domin sun gaji jiki na bukatar hutu,shima kafin kace me dukkansu barci ya kwashesu,shiko mu"azzam da ,zullumi yayi barci saboda rashin ganin giftawan Ummi,kuma baisamu kebewa da hajiya ba balle yayi mata mgana.    Hajiya kuwa falo suka dawo ita da zulaika,suna hiransu ammh ranta abace yake saboda abunda suhaima tayi mata,tun jiya tafita batunta saboda tun tafiyar su Mu'azzam take bata baki ammh suhaima takiji wuni tayi adaki,bata fito ba shiyasa yau din hajiya ko mgana bata mata ko dakin ma bata shiga ba,aranta tana fadin"Sai dai ki kashe kanki don ko ga amarya nan tazo"   Kamshin Turaren da sukaji ne yasa suka kalli saman Ummi ce ke saukowa cikin takun isa sanye take da wata shadda gezner, doguwar rigar golden colour,wacce taji aiki sama da kasa,ta daura dankwalin bisa kanta bayan ta tamke gashinta,wuyanta sanye da sarka zinare da kunnenta harda hannuwanta kafafunta kuwa sanye da wani Vine ne mai dan Tudu sai mayafi data yafo mai dan girma.   Fuskarta babu fara'a ko kadan duk da ba wani kwalliya tayi ba ammh kyau xalla ya bayyana,saukowa take cikin takunta na isa,hajiya da zulaika suka bita da kallon burgewa don sun shaida Ummi fa macece ta nunawa ako"ina.   Ta iso falon lokaci daya tadan saki Fuska tana fadin"Sannu da gida yaya" mirmishi Hajiya tayi kan tace"Hoho..Hajiya suhaimar shagali kin gama fushin naki kin fito'"Dariya kawai tayi tanazama Zulaika dake gefe tana gaisheta ta amsa tana fadin"Lafiya kalau zulaika ya hidima kuma,Allah ya saka da alheri"Zulaika ta amsa da Amin.   Hajiya ta kalleta tace""yan maiduguri fa sun iso dazu, mun barsu suna cin abinci ne"Tafada tana kallon Fuskanta Yamutsa fuska Ummi tayi kafin tace"uhm.."Kawai kauda kai Hajiya tayi kafin tace"Zulaika dan bamu wuri don Allah"Tashi zulaika tayi tanufi barayin su lami dake chan kichen suna shirye shiryen dora dinner.    Hajiya takalli Ummi tace"Karki sake ki fara ma Suhaima wannan ba girman ki bane, Rama cuta ga wanda baiji ba baigani ba'"Ummi takauda kai kafin ta kago mirmishin dole tace"Allah bakomai yaya..Kawai nakasa kauda abun araina ne balle har na manta" hajiya tace"Hakuri zakiyi ki kuma tuna Allah ma muna masa laifi ya yafemana to kema kiyi koyi da musulman kwarai ki yafe suhaima don Allah"       Kuri tayima hajiya da ido kafin ta muskuta tace"Shikenan yaya zan duba komai zai wuce"Jin haka yasa hajiya washe baki tace"Yauwa diyar albarka kokefa,maza tashi kije tundazu yakura keta tambayanki" da mamaki tace"Kina nufin da yakura aka zo"Hajiya tace'Eh ita da matar baban yarinyar"jin haka yasa Ummi mikewa tana fadin'bari na leka "Har ta wuce ta dawo tana fadin"af nace su mu"azzam basu dawo bane banji duriyansu ba.   Hajiya tace"Inafa tare suka iso,suna ciki kila suna watsatsake gajiya ne kinfa san maiduguri ba kusa ba"batayi mgana kawai takada kai tawuce kowani taku intayi kamar ta kurma ihu takeji yau matar shettima da diyan Fadi sune zaune cikin gidan danta kai shettima yagama cutarta ta ko'ina. .     Da sallama tashiga falon,mahgana ne zaune afalon,tana ganin Ummi ta shigo ta mike da sauri kallonta kawai tayi ta fahimci itace suhaimar data dade tana jin lbrinta daga bakuna da dama,kwarjininta yasa mahgana saurin sadda kai tana fadin"Sa..nn..u ha..Ji.Ya"Cikin rawan murya Ummi tajuyo ta kalleta akaikace tana wani kyabe baki ko tankata batayi ba, tafara taku zuwa cikin bedroom din bayan ta sakarmata dogon tsaki,bayanta mahgana tabi da kallo aranta tana fadin'"Baki ba mara da kunya ba,bala"i yanzu ina zahirah zata iya da wannan jaraban"Tafada aranta tana kuma kama baki kamar tana jinta.      Knooking tayi akofar bedroom din yakura dake ciki tana lallashin zahirah taci abinci tace"Waye shigomana,mahgana"Bata taba zaton Suhaima bace,da siririyar sallama ta shigo dakin lokaci daya suka hada ido da Yakura,da sauri yakura ta mike tana fadin"wai suhaima nake gani haka kodai idona gezo yakeman"Mirmishin kasaita Ummi tayi kafin ta tako cikin isa da takama tana fadin"Nice dai Suhaimar dakika sani yakura ba gizo idonki, ke miki ba, kina gidan dana Mu"azzam ne"Tafada cikin izza lokaci daya tana sauke idonta kan zahirah wacce ke zaune kan gado ta cire lifayan daga ita sai doguwar rigar shaddan dake jikinta yarintarta tafito fili kirjin nan ma yanzu yafara tasawa kura mata ido Ummi tayi lokaci daya tagano kamarta da uwarta kamar an tsaga kara ankarya Tuni fuskar Ummi ya chanza tahade rai sosai tana binta da wani kallon na zaki ci ubanki ne.   Zahirah kuwa da sauri ta sunkuyar dakai jikinta yahau rawa tuni idanunta suka ciko da kwallan tun sanda Ummi ta shigo kallon farko zahirah ta mata gabanta yafadi balle dataga yadda take kallonta Allah sarki tuni tafara hawaye da hannu tasaka tana sharewa jikinta kuwa bai bar rawa ba.   Yakura dake tsaye tana kallon Abunda ke faruwa itama cike da tsausayi take kallon zahirah kan takoma ta kalli Ummi tayi karfin hali cewa"ai nasan muna gidan danki mu"azzam ne kawai mamakin ganinki nake shekaru fa dayawa"Tafada itama bakinta yafara rawa Ummi tayi mirmishin dayafi kama dana takaichi kan tace"eh hakane kam yakura ya kwana dubu kuma"Tafada ammh still idonta na kan zahiirah. .Yakura tace"Sai alheri shikenan kin guji maiduguri ko'Tafada da sigar zolaya,hoho ai nan da nan Ran Ummi ya baci takankance ido tace"Yakura kika ce me? na guji maiduguri "Tafada bayan ta sakarmata idanunta wa"inda suka fara chanza launi Yakura ta kalleta sai yanzu ta tuna tayi fa baram barama, Kafin tayi mgana Ummi ta kariso kusa da ita tana fadin"Ai maiduguri itace garin da duk aduniya in aka ambaceta nakejin kaina cikin bakinciki wani lokacin ma har na koka,garin da tunda nasaka kafata cikinsa ban kara farinciki ba sai da na barsa,garin da aciki aka kasheman mijina wanda naso rayuwa dashi koda bamai yawa bane.! garin da nashiga kunci da takura da halin kakaniyan rayuwa duk acikinsa,kin manta yakura kece kike tallafamin da abunda zanci aboye dani da dana,? kin manta? nace kin manta ne? tafada tana zare mata ido kuma cikin tsawa.   Yakura tayi kasake kawai tana binta da kallo Ummi ta damke hannu yakura tana fadin"Shine kuma kike tambayana na gujeku alhalin kuka fara gujeman,ku,kuka fara kyamatata,saboda mene, ni bazan nisanta kaina daku ba,kuma na nisan ta duk wani ahalina,daga rabarku ba"Tafada tana sakin hannunta lokaci daya tana sakin ajiyar zuciya kafin tajuya tana kallon zahirah wacce ta rabe jikin gado tana kuka tace.     *YAKURA KINYI KUSKUREN BARIN SHETTIMA YA YA AURAMA MU'AZZAM DIYAR FADI,HAR ABADA ZAN CIGABA DA KALLONTA AMATSAYIN MUGUWAR UWARTACE, WACCE BABU IMAMI KO KADAN ARANTA,KUMA WLH TALLAHI SAI TA DANDANI KUDANTA FIYE DA WANDA UWARTA TA DANDANAMIN DAT IZ MY PROMISE*   Tagama fadar haka tajuya afusace lokaci daya idonta na fitar da kwallan bakinciki da takaichi,yakura dake tsaye itama hawayen takeyi tace' * SUHAIMA* da karfi wanda har mahgana dake tsaye falo sai da taji cak Ummi ta tsaya yakura tatako zuwa gabanta tace"Kiyi wa girman Allah suhaima kiyiwa rayuwar marainiyar Allah duba,kada ki hukunta ta kan laifin da bata araye sanda uwarta ta aikata shi,kiyi afuwa gareta don Allah,wlh da ina da yarda zanyi danayi na hana wannan auren ammh banda yarda zanyi,illa in baki hakuri don Allah suhaima kada ki cutar da Zahirah don girman mahaliccinmu "Yakura tafada lokaci daya tana fashewa da kuka itama suhaimar cikin kukan ta waigo tana fadin"Wlh bazan iya ba yakura,da zan iya da tuni na yafe musu,ammh indai Fuskar mai kama da Fadi zata zauna dani to har abada abun zai dunga dawomin duk sanda na ganta,kiyi hakuri".   Tana gama fadin haka tafice tana kuka,haka ta wuce mahgana dake falo wanda jikinta yagama yin sanyi domin ta dan jiyo wasu maganganun sama sama,hajiya dake falo ita da mu'azzam da Shureim wanda suka dawo daga taka ma abokin aikin Dr.Shureim ya wuce cikinn Abuja zashi wani guri daga chan zai wuce gida,suka ga Ummi tafito daga dakin zahirah tana kuka mai cin rai ta haye sama da sauri ta shige daki ta bamko kofa.   Muazzam yayi sauri zai bi bayanta yana Fadin"Ummi.."Hajiya tace"Dawo mu"azzam kai kasani yanzu suhaima baza ta taba sauraranka ba'Tafada itama jikinta yayi sanyi,cikin sanyi da kasala Mu"azzam ya juyo yana fadin"Hajiya zuciyata tafara Rauni da Da abunda ke damun Ummi,bazan juri ganin kukanta koda yaushe akaina ba,zan sauwakema yarinyar nan,kawai in zasu wuce su wuce da ita kawai"yafada cikin son nuna gaskiyansa.   Hajiya ta kada kai tace"Kul kada ma kasoma hakuri dai zakuyi daga kai har ita din,domin abun bazaiyi,sauki ba yanzu,sai dai ahankali kawai"Tafada cikin sanyi itama Shureim dake gefe,yayi ajiyar zuciya yana fadin"Kai ni wlh lamarin nan har ciwon kai yake sani wlh"Mu'azzam yakallesa kawai yakada kai yabi hanyan shashensa ransa na masa kuna.    Achan bangaren su yakura kuwa Ummi na ficewa mahgana tarumtuma cikin dakin tana fadin"yakura mun shiga uku wlh ganinta ma yafi lbrinta"Tafada cikin mamaki,yakura kuwa dakyar ta iya daga kafa ta karisa ga zahirah wacce ke rakube tana zubar kwallah ta rumgumota tana Fadin"yata sai dai kiyi hakuri,domin kin shigo wata rayuwa wanda babu mai fiddaki,Shawarata gareki shine sai kin zama mai hakuri da kauda kai,biyayyah da taka tsantsan,Kibita sau da kafa don *UWAR MIJINKI CE* kuma bakomai itadin goggon kice"Tafada tana sharemata hawaye.   Zahirah tadago kanta tana kallon Yakura cikin sarkakiyan murya tace"Me..Me..Yafaru..Ne,naji tana ambatom mama na ne,metayi mata? tafada cikin Hawaye kallonta Yakura tayi wata zuciyata tace"Ki sanar da ita komai domin yanzu ne ya chanchanta ta sani'" gyara zama yakura tayi tafara bawa Zahirah lbrin duk abunda yafaru daga farko har karshe ta kareshe da cewa" Dole ki koyi hakuri da kawaichi,yahna akwai aiki agabanki"    Mahgana dake gefe tace'"Ja ma kuwa wlh"Tafada cikin damuwa zahirah data daskare zaune tanajin wani lbri mai kama da mafarki takalli Yakura hawaye sun wanke mata fuska tace"Laifiin Umma ne dana Baffa ya shafe ni ko"Tafada cikin sagewa kafin tagyada kai tace"Insha Allahu zanyi,kuma zan iya,zan zauna kodan cikama baffan burinsa inafatan koda zan dawo sai in Ummi ta gafarta musu abunda suka mata"Tafada cikin karfin gwiwa ammh hawaye sun kasa tsaya mata.Mamaki yakamasu ganin yau zahirah tayi mgana har ta wuce kalma goma lalle abun babbane,kara mata nasiha sukayita da shawarwarin domin gobe tunsafe suke son komawa zahirah dai kuka kawai take ammh kuma tana nuna karfin hali,akasan ranta kuwa data tuna kallon da Ummi ke jifanta dashi sai Taji cikinta ya murda. *****    Ummi kuwa tana shiga daki tafada bisa gado tana kuka kamar wata karamar yarinya babu abunda take tunawa sai yadda suka zo Nigeria kamar haka tare da moodu da Khamis tana mararin rayuwa mai inganci,rayuwa da masoyinta na har abada,sai gashi fadi da shettima suka suka taru suka ruguza mata dukkan Farincikinta tunda kafarta taka gidan nan,bata taba farinciki ba kona minti daya ba,shikanshi moodun bai samu daman sakewa da ita ba,har yabar duniya,ko cikin mu"azzam rabo ne kawai daga Allah,ammh da haka zai bar duniya ko kwansa bai ijeba.    Tadade tana kuka kan ta share hawayenta Tiolet ta fada ta dauro alwala,kafin tazo tadata sallahr la'ssar domim ta gabato ammh idanun nan nata sun kumbura sunyi luhu luhu alamar tasha kuka,.    Har dare babu wanda yaji duriyan Ummi hajiya ne da zulaika keta hidima dasu Yakura ko mu"azzam tunda ya shiga daki zazzabi ya rufesa Shureim ne ya dubasa yamasa allura dayake suna da first Aid box agidan,ko sallolinsa  cikin dakin yayi su gabadaya jikinsa baimai dadi abinci ma sai da hajiya ta matsa kana yaci,sai yamzu yakara tabbatarwa wlh Ummi ce mahadin rayuwarsa Fushinta kadai dafi ne agaresa.   Haka dukkan zuciyoyi suka kwana babu dadi,Ummi ta kwana kuka da nadamar ma amincewa da auren datayi ma gabadaya,shiko mu'azzam ya kwana cikin zullumi da damuwa da Halin da Ummi ke ciki,shibama ta amarya yake ba,don Tunda suka zo Ko dakin bai leka ba, ba,Itako abarayin baiwar Allah Zahirah har su yakura sukayi barci idanunta biyu,maganganun Ummi kadai kemata yawo bisa kwanya wanda ko muryanta ta tunano sai tsikar jikinta ya tashi,saboda tsabar yadda ta tsorata da ita,tanaji ajikinta karshen tane yazo domin yadda taga idanun Ummi kwata kwata babu Rahama balle ragowa. •°•°••°       Garinn Allah na waye da wuri su karime suka kammallah breakfast hajiya ta umarcesu da sudiba sukai barayin zahira amarya,wacce suma suka tashi da wuri suka gyara kansu bayan sun gyara zahirah wacce tunda tatashi ta dasa kuka,lura datayi su yakura fa, yau nan zasu barta tareda Ummi ai sai Allah.   Itama hajiyan suna gama karyawa suka fito domin Shureim nason zuwa aiki aranar shiyasa,lokacin da suka fito zasu tafi ne hajiya tashiga har dakin Ummi ta mata sallama tareda Nasiha na nunamata kawai tayi taji,ammh kasan ranta ko sauraran hajiya batayi,har haraban gidan Ummi ta rakosu bayan hajiya ta shiga gun su yakura ta musu sallama,suma suka ce yanzu zasu tafi,mu'azzam din suke jira,hajiya tama zahirah nasiha sosai kafin tafito cike da tsausayinta aranta tana fadin"Wayyo Sun sa yar yarinnya cikin mtsala."    Su karime dasu lami harda su arakiyan, Shisshiga mota sukayi Ummi da mu'azzam suna zuba musu godiya ita da surikarta Zulaika,suna tsaye suka zuba hon sani maigadi ya wangale musu get suka fice sukuma suna daga musu hannu,Ummi dake tsaye tajuya zuwa cikin gida,mu"azzam dake bayanta sanye da bakar jallabiya yayi saurin binta ya cinmata yana fadin"Ummi na barka da safiya"   Shekeke ta kallesa kan tace"Yauwa.."Agajarce kamar bataso takuma yi saurin yin gaba ta barshi cike da takaichi yabita da kallo kafin kawai ya kada kai zuwa ciki,dakinsa ya wuce direct yaje yayi wanka ya shirya cikin ,wani yadi fari mai tsantsi wanda hatta farar singlete dinsa ana gani,bai saka hula ba yafito zuwa falon,kai tsaye dakin da"aka ijiye zahirah ya tura tare da sallama.     Dukkansu suna falo zahirah na zaune akasa sanye da farin hijabi babba ta rufe jikinta kuka take ta shirba yakura da mahgana suna tsaye da alamun Nasiha suke mata,amsa sallamar sukayi suna gaisheshi da kwana cikin girmamawa ya gaishesu yana fada musu cewa basu,ganshi jiya ba, wlh suna karisowa zazzabi ya rufesa sai yanzu yaji dama dama.     Fatan samun lafiya suka mai kan yakallesu yace"Badai kuma kun shirya ba"Yafada yana kallon akwatunsu dake gefe,yakura tace"Insha Allahu kuwa mu"azzam mai zamu jira tunda komai ya kare sai fatan zaman lafiya" Jin haka yasa ya jinjina kai yana fadin"To hakane ku fito kuyi sallama da Ummi yanzu direba zai zo yakai ku tasha yasaka ku a mota"jin haka yasa yakura cewa"Yauwa dama kuwa yanzu nake shirin maka mgana zamu kai Zahirah gunta bisa al'ada" Mu"azzam najin haka ok kawai yace ya fice wanda tunda ya shigo kallo daya yama zahiran ya kauda kai aransa yana mamakin kamar mai ciwon kuka duk sanda zai ganta tana cikin kuka,ganin ba damuwarsa bane yasa ya kauda kansa yana wani basarwa.    Yana fitowan Falo yaci karo da Ummi zaune kan daya daga cikin kujerun falon ta dora kafa daya kan daya tana,girgizawa fuskarnan tata babu Annuri ko kadan,kallo daya,mu"azzam yayi mata ya dauke kai saboda yadda gabansa yafadi yana fatan kada Ummi ta gwada hali gabansu Yakura.    Suko suna fitowa yakura rumgume da zahirah,ganin Ummi zaune yasa tace"ah kina ma nan ashe"Tafada suna karisawa akasa suka zaunar da zahirah kusa da kafar Ummi wacce ta zabura ta janye kafarta tana fadin"ah karki tabani.."Tafada lokaci daya tana matsawa mu"azzam dake tsaye yakalli Ummi ya lamgwabar dakai tako banka masa harara wanda dole yakama hanyar ficewa yana kokarin kiran Ushe da wayar dake hannunsa.   Mirmishin yake yakura tayi kafin tace"Toh Suhaima mu zamuyi harama don kinsan garinmu da nisa,ga amanar zahirah nan,kin dai san ko bata auri danki ba,yatake agurinki ko,?to mudai mun damka miki ita kowani riko kikayi mata wannan ya rage naki ke kuma zahirah kiyi mata biyayyah kinji..Uwatake agunki,ko badon kina auren danta ba,Allah yabaku zaman lafiya"   Inkunce tak Ummi ta tanka sai ma kara volume din Telebijin,datayi tanayi tana kada kafa,mahgana da yakura suka kalli juna kafin su mike jikinsu asanyaye,yakura tace"To suhaima Allah sa mugana don Allah akara hakuri zahirah dai yarinyace" Tafada cikin karaya jin sun mike yasa itama zahirah mikewa tana kuka ta malkalkalesu tana fadin"zan biku,kada ku barni anan *BAN SABA BA...!"*      mu'azzam dake tsaye bakin kofar falon tundazu yaji kawai lokaci,daya tsausayin yarinyar ya tsirgamai, barinnma yadda take ta kuka tana karsu barta anan,Ummi dake zaune ta kwalama karime kira,da hanzari karime ta fito tana fadin"Gani hajiya" cemata tayi taje cikin dakinta kan side drower zata ga kudi da wata leda ta daukomata,da hanzari karima tatafi ba jimawa sai gata da rafar kudi yan dubu dubu har guda biyu,da leda cike da kaya, duka tahada ta mikama yakura tana fadin"mungode sosai,da cika alqawari,ga wannan babu yawa,kiyi amfani dashi" yakura tace"Suhaima kuma harda,wani dawainiya"mirmishi Ummi tayi kan tace"a"a ba dawainiyyah bane,kinsan alheri danko ne baya faduwa kasa banza alherinki gareni har yau nakasa mantawa dashi. Godiya yakura tayi mata,.mu"azzam ne yayi gyaran murya yana fadin"Direba fa ya iso,tundazu yana jiranku"Jin haka yasa karime daukan musu kayan zuwa farfajiyan gidan,ai zahirah data ga da gaske ne tafiya zasuyi ai sai ta kwakumesu tana kukan zata bisu tun yakura na lallashinta hartagaji,Ummi dake gefe takaichi ya cikata batason sadda tace"Ke..."Cikin tsawa ai da hanzari tadago jajayen idanunta tana kallonta harara ta sakarmata kan tace"Dawo ki zauna makira,ai zama yazama dole tunda kika yarda aka daura auren"Tafada tana nuna mata hannu.   Jikin zahira na rawa ta saki yakura hawaye na bin Fuskanta takoma ta zauna,suma cikin hawayen idon suka bita da kallo lokaci daya suka daga mata hannu suna fadin"sai wani lokacin yahna"da sauri suka juya barinma yakura da kuka yazomata,har suka fice daga falon ba wanda yakara waigowa,suna fitowa ansaka kayansu amota sallama kawai sukayi da mu"azzam bayan yabasu dubu hamsin gakuma kudin mota dayabama,ushe wanda yace ya tabbatar ya sakasu a mota tukun,cike da kewa da tsausayi mai girma azuciyarsu Motarsu ta fice daga gidan.   Shima yadade tsaye jikinsa amatukar sanyaye kafin yaja jiki yakoma falon,yana shiga yaga zahirah durkushe gaban Ummi ko kwakwaran motsi takasa itakuma tana ta kada kafa ita kadai tana huci,ganin haka yasa ya sulale zai shige barayinsa sai ji yayi Ummi ta kira sa"  *IBRAHIM..* tafada cikin kakkausan murya. *Comment* *Share* *Vote*          *Jamcy bby* [18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺    _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_       *Alkalamin:JANAF*       *Wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏               *NO 13*        Karisowa tayi lokaci daya tana kafesa da ido,Saurin basarwa yayi da razanar da yayi yana fadin"Wlh Ummi wani fayel na manta shi ya dawo dani"Yafada yana daukan fayel din, kallonsa tayi kamar zata tanka sai kuma ta fasa kan kujera ta zauna batare da tayi mgana ba,shima ficewa yayi yana fadin"Sai na dawo Ummi na,da lebe ta amsa tana rakashi da ido.     Zahirah ko tana shiga daki tasaki ajiyar zuciya lokaci daya kuma tana sakin mirmishi data tuna sanda tayi mai Wurgi da fayel saboda tsoron Ummi kan kujera tafada tana lumshe ido tana tuno Fuskar Mu"azzam lokacin daya sakarmata idanunsu lokaci daya taji wani yanayi yana shiganta batason kallon idanunsa saboda suna rikitata ainun,kara gyara kwanciya tana lumshe ido har barci ya kwasheta bata sani ba. Sai wajen azahar ta farka gabanta na faduwa,kada yazo Ummi ta nemeta sallah kawai tayi tafito falon,Ilai kuwa da Ummi taci karo da ita zaune afalon,cikin rawan jiki ta zube tana gaisheta Ummi ta bita da kallon mai kama da harara,kafin tace"Ke dama kina ciki tun dazu,uban wa kika barwa sauran aikin"Zahirah tayi saurin cewa"A"a sallar na shiga nayi Ummi.."Tafada zuciyarta na tsinkewa,tsaki Ummi tayi kan ta kauda kanta ganin haka yasa zahirah mikewa tawuce kichen Ummi ta bita da kallon wani takaichi na kulleta kamar tatashi ta shakota takeji  gyara zama tayi tana,fadin"Allah ya isa Shettima cuta kam angma cutata.   Ranar matare dasu karime ta wuni,sai da mangriba tayi kana,ta tafi dakinta ta daura alwala tayi sallah dayake taci abinci dasu karime,kallo ta danyi kan akira issha"i tana idarwa,tabi lafiyan gado saboda tagaji sosai.      *Washegari*    washegari takama Friday ce,tun jiya Ummi tafadamai yau Zaria zata ta duba Hajiya dakuma yimata bangajiyan biki,Tun safe ta kammallah shirinta Ushe yayi ma waya kan yazo yakai Ummi dayake yau bazai Fita Office ba,har Ummi ta tafi zahirah na daki bata sani ba,domin tunda tatashi tayi sallar Asuba,takoma wani barci mai Nauyi ya dauketa wanda ta kasa tashi sai wajen 9 tafarka tana salati gabanta ko yafadi saboda Tsoron Ummi agurguje tayi wanka ta saka riga da sikat na wani less ja da baki,hijabinta ta saka ta fito falon ganin bakowa ya sakata sum sum ta wuce dakin su karime,suna ganinta suka hau gaisheta,ta amsa tana fadin"Yau na makara,Allah sa Ummi bata nemeni ba"Kallonta karime tayi kan tace"sha kuruminki Yata Yau Ummi tafiya tayi,Zaria taje tun safe"Wani siririn ajiyar zuciya Zahirah tasauke ranta yayimata sanyi sai ta ji tasamu Natsuwa,nan ta shige cikinsu suna hira.    Tashi tayi ta hau sama ta gyarama, Ummi daki kafin ta sauko tafara kokarin gyara falon tana cikin goge Tibin dake jikin bango Falon ne taji gyaran muryansa,wanda ita tuni tabada amanna ga aikin datakeyi,Saurin juyowa tayi sai taci karo dashi cikin riga da wando kaftan Deep blue kansa babu hula kafafunsa ma wani takalmi ne budadde,hannunsa sanye da agogon na kamfanin Rado,duka idanunsa ya sakarmata ayayinda duka hannuwansa ke cikin aljihun wandonsa.   Ganin ya tsaya yana kallonta yasa tayu Saurin dukawa tana fadin"Ina kwana ya Mu'azzam"Kallonta yayi cike da mamaki kan yace"Waya saka ki wannan aikin? yafada muryansa na nuna alamun baiji dadi ba,dukar dakai tayi kafin tace"Ni nasaka kaina..",tafada cikin dakewa kuramata ido yayi,tayi Saurin dukar dakai saboda yadda takejin idanunsa akanta.   Bata rai yayi kafin yatako zuwa kan kujera zama yayi yana kwalama karime kira"Baba.."Yafada cikin muryansa mai amo da burgewa,Karime dake daki ta amsa ta fito jikinta na rawa,ganin zahirah Durkushe agaban yallabai yasa jikinta yafara rawa,itama durkushewan tayi tana Fadin"Gani Ranka ya dade,Allah yasa ba laifi nayi ba"Kallonta yayi fuskarsa babu wasa yace"Baba waya saka yarinyarnan goge goge,"Yafada yana kallonta. Daburcewa tayi tadago tana kallon zahirah wacce tayi mata wiki wiki da ido,dukar dakai Tayi kafin tace"Um...."A"a ni fa na saka kaina ko Mama"Ta katse Karime lokaci daya tana kayfamata ido,Karime tace"Eh..Eh hakane ita tasaka kanta wai tagaji da zama haka"Tafada tana dukar dakai saboda batason kallon Fuskar yallabai balle yagane tayi karya. Shiko tuni ya ganosu,har kayftamata idon datayi yana lura dasu,mirmishin gefen baki yayi kafin yace"Ok yanzu nace ki karba aikin,ki karisa kuma daga yau kada ku sake bata wani aiki mai Nauyi,saboda batayi girman dazata dauka ba"Yafada yana basarwa Da toh karime ta amsa kafin ta karbi aikin Tafara karisawa,shiko wayansa ya fiddo yahau latsawa itako Tana gefe kanta duke tana wasa da adon leshin dake jikinta ta wutsiyar ido yake kallonta aranshi yana mamakin wayo da kuma hankalin yarinyar yasani sarai Ummi ce tabada Umrnin ta dunga yin wannan aikin ammh har ta san Tarufe bata so yaji,lokaci daya yaji Yarinyar ta burgesa matuka kuma ya yaba da hankalinta. Sunan zaune jugum har karime tagama abunda zatayi ta fice,ganin Fitan karime yasa itama ta mike sum sum zata koma daki azatonta baya kallonta hankalinsa na bisa waya,kawai taji yace"Ina zaki? ai ban sallameki ba,dawo nan ki zauna"Yafada still idonshi na bisa wayar jikinta asanyaye ta dawo ta zauna ammh kan nan na duke,kallonta yaketa Wutsiyar ido tsaf lokaci daya ya karemata kallo doguwace siririyace bata da kiba,fuskarta doguwace mai dauke da idanunta ma tsaikaita,sai dan bakinta daidai misali babu abunda yafi burgeshi da ita sai zanenta na bare bare dake gefe da gefe kumatunta,sun mai kyau sosai har baisan ya shagala da kallonta ba,har sai da taji daga jikinta ana kallonta ta dago kanta karaf,suka hada ido,dashi,Kuramata ido yayi itama sai taji Takasa dauke idanunta akansa tanaji kamar wani abu ke zagaye duk ilahirin jikinta idanunta Tuni sukafara tara kwallah,lokaci daya taji kamar ana mata waiwayi, Saurin kauda kanta tayi zuciyarta na tsinkewa aranta tana fadin"Yana da kyau..."Mirmishi yayi still yana kallonta kan yace"Ya kewar gida,nasan kina kewan su ko" cikin sanyin murya ya furta hakan. Jin haka yasa tadago tana kallonsa kan tadan murmusa kawai batayi mgana ba,kallonta ya sakeyi yaga tana ta mirmishi ita kadai,shima murmusawa ya sakeyi kan yace"Hop yanzu kindaina kuka ko? tunda nan din ma gida ne,ga Ummi gani kuma komai kike bukata ki tambayemu zamu yi miki kinji"Yafada idanunsa na kanta dagowa tayi ganin yana kallonta yasa ta gyadamai kai kawai tadan mirmishi.   Mamaki ya kamasa baisan sadda yace"Baki mgana ne? ko nine ake ma rowan muryan"Jin haka yasa ta girgiza kai kafin ta bude baki tace"Ina yi mana.."Tafada kamar ansata dole,Jinginar da kansa yayi bisa Cussion yana fadin"To kidaina mun mgana dakai Juz open ur mouth and Talk to me.."yafada yana lumshe ido,itakuwa bakinsa ta kurama ido tana kallon yadda yake magana,jin batayi mgana ba yasa ya bude ido karaf ko yakamata tana kallonsa,kunya yakamata ta dukar dakai tana rufe fuska da hannuwanta.    Shi dariyama take bashi,kallonta yayi yana Fadin"Kina son mkranta.."Jin abunda yafada yasata saurin dagowa lokaci daya tana washe baki,har hakoranta suka bayyana tare da dimple dinta mai karamata kyau,shagala mu"azzam yayi da kallon tsabar da kuma inda mirmishi hade da dariya yakema mace kyau,Masha Allahu kawai yake Furtama shima baisan yaushe yake kallonta ba,haka kurum yakejin dadin kallonta tana dariya. "Makaranta..Ina so yaya,zaka sani ne"Tafada cikin nuna abun na ranta,rausayar dakai yayi kafin yace"eh mana zan sakaki indai zaki maida hankali,agida ajinawa kike? yafada yana kallonta gyara zama tayi kan tace"SS1 nake kafin acireni.."Tafada cikin Rauni,kallonta yayi kafin yace"Meyasa aka cire ki..? kallonsa tayi kafin idanunta su ciko da hawaye tace"Ba..Ba baffa bane yace nan garin xa"a kawo ni ba,kuma wai zaka sakani kowacce makranta nake so,wai haka"tafada da sigar yarinyata lokaci daya ta goge hawaye da dayan hannunta.   Gyada kai yayi yana fadin"Eh mana zan sakaki mkranta insha Allahu zakiyi karatu har ki gaji da kudina,kuma da aljihuna nayi miki alqawarin rayuwa mai inganci matukar kika kasance mai hakuri ga dukkan al"amuran da zasu gabato mana tsakanin ni dake'"Galala tamai da ido alamar bata gane ina ya dosa ba,jinjina mata kai yayi kafin yace'"Kan Ummi na,nasan kinsan komai basai nayi dogon zence ba,don Allah kiyi hakuri da dukkan abunda zata miki,na lokaci ne,kuma banison kowani yazo kinunamai abunda ke faruwa plz and plz keep d screet mu kadai kawai,duk da abunda kikayi, dazu ya tabbatarmin bazaki bani kunya ba"Yafada yana kallonta,ga mamakinsa kayatattacen mirmishi ta sakarmai kafin tace"Indai wannan ne kada kaji komai,Ummi kamar Uwa take aguri,duk abunda zatamin bana ganin laifinta,fata Allah yasa ta canza ta gane gaskiya.."Tafada muryanta tafara rawa kawai sai ga hawaye sun zubomata,Kallonta Mu"azzam yayi yana mamakin kaifin basiran yarinya at her age haka,bata Fuska yayi kafin yace"to miye na kuka kuma? ke wai don Allah na tambayeki kuka bai miki wuya ne,koda yaushe kina cikin kuka"Yafada yana tsuramata idanunsa.   Girgiza kai tahau yi,hankicif dinsa dake aljihunsa ya dauko ya mikamata yana fadin"Kinga Wipe ur Tears..Bani son kuka nan,daga yau'"Karba tayi tana share hawayen dashi kallonta yake yana ayyana abubuwa dadama,bai samu zarafin mgana ba,wayar dake hannusa ta dau kuwwa..Sunan Ummi ya bayyana kan Screen din bai tsaya,ba ya mike bayan ya dauki wayan yana Fadin"Ummi na badai kun isa ba"Zahirah jin an ambaci Ummi tayi hanzarin mikewa bata gama Fahimtar waya bace tafada daki da Sauri dauke da hanki din daya bata jikinta na rawa,itafa ko mala"ikan Mutuwa bata tsoro kamar yadda take tsoron Ummi.   Da ido ya bita yana mamaki yadda take tsorata in taga Ummi,ko taji sunanta,bai wani tsaya tsananta Tunani ba yawuce barayinsa suna cigaba da waya da Ummi,koda suka gama waya yana duba agogo yaga lokacin jumma"a har ya kusa,baki ya rike yana mamakin yadda ya biyema yarinyarnam har yana neman makara zuwa masallaci,alwala ya daura kan yasaka hulansa ya Fito,su Sani da Falalu suna ta kwasan gaisuwa,amsawa yayi cikin Fara"a kafin yafada mota,yau mazajen da kansu sukayi Driving Sani ya budemai get ya fice.   Itako Zahirah adaki murna ta cikata Ya mu"azzam yace zai sakata mkranta duk sanda ta tuna da haka sai tayi dariya ita kadai,haka kurum ta nanike ma Hanki din nan,Ta shinshinashi yafi akirga kamshin Turarensa Na Azzaro Visit,shi yakemata dadin shaka,takasa ijiyesa,saboda kada kamshi yayi nesa da"ita tana idar da sallah ta haye gado hanki din,na kan kirjinta tana shakar kamshin barcin yayi awon gaba da ita,cike da mafarkin Dan Ummi, *MU'AZZAM*     Mu"azzam bai dawo ba sai dare,koda ya dawo Tuni zahirah tadade da yin barci,yau tasamu sake,batayi aikin komai ba,su karime kota matsa basa bata,sunce ta huta tunda Ummin bata nan,abinci kadai taci tabi lafiyan gado,ammh just imaging tana rumgume da hanki din Mu"azzam😂 _Zahirah kar ki saka kanki cikin wahala,wlh Ummi zata iya kasheki ni ba ruwana_😛           Shima din a koshe yake Coffea kawai yasha yabi lafiyan gado,dayake sunyi waya Da Ummi tace hajiya ta riketa sai ta mata Weeked kana zata dawo,sai lokacin tafado mai Arai,mirmishi yayi shi kadai daya Tuna shirmenta,Fuskarta na dawomai lokacin datake dariya,da Tunaninta shima ya kwanta wanda ya rasa dalilin haka,ammh sai ya barshi a tsausayinta ne ke dawainiya dashi,da kuma yadda zai cikama yarinyar Burinta don ya lura tana matukar son karatu aranta.   ****---*   Da garin Allah ya waye,Zahirah an samu sake barcinta tasha ta hantse,don Tunjiya su karime suka sanar da ita,tunda Ummi takai dare to, bazata dawo ba,shiyasa bata damu ba sai 9 ta tashi,wanka kawai tayi ta gyara shashenta,wata doguwar riganta ta saka ta Atamfa,wacce cikin kayan da Bahna dinta yamata ne,ta daura dankwalinta ta zubo da gashinta baya,Falo ta Fito tana tafiyanta cikin sanyi,mu"azzam dake kan,Dinning yana breakfasat Tun fitowarta kamshin Humranta ya daki hancinsa,ya lumshe ido yayi, kafin ya dago yana kallonta itabatama Lura dashi ba,direct ta wuce zata shashen su Karime,muryanshi taji asama yana kiranta.   *ZAHIIRAH..* cikin husky voice dinta Tsam tayi da Ranta saboda yadda Sunan yadaketa,sai taji duk duniya babu wanda ya iya kiran Sunanta irinshi,waigowa tayi Asanyaye Tadora idanunta bisa kanshi wanda yake zaune yana karyawa,yana sanye da bakin wando da wata farar Riga na kamfani Armani,gashin kansa ya kwanta yayi kuf,Fuskarsa tana Fitar da wani Annuri. Kwarjini yayi mata shiyasa takasa karisawa,sai shine yace"Ki kariso mana.."Yafada baya kallonta cikin sanyin jiki ta kariso kusa dashi,ammh kafafunta suna hardewa kamar zata fadi,basarwa yayi yana jamata kujera yana fadin'Be carefull,Set here..."Yafada yana nunamata gun zama a dofane ta zauna tana wani sunne kai,ta gefen ido yake kallonta,kafin yace"Ba gaisuwa.."jin haka yasa tayi saurin zamowa tana fadin"Ina kwana.."Amsawa yayi da "Lafiya,ya kika kwana"Da lebe ta amsa,ganin yadda bata natsu ba shiyasa ya mike yana fadin"Ki karya.."Daga haka yatashi ya karisa Falon ya fada kan daya daga cikin kujerun falon,yana dora kafafunsa kan center table  Din ,dake kusa dashi,ammh hankalinsa yana gun zahirah,yana kallon yadda take komai kamar mara lafiya,tea kawai tahada sai buredin wanda aka soya da kwai,shima din cikin sanyi takeci,kamar batason ci,yana lura da ita,Aransa yace dole ma ki zama wata lazy baki cin abinci,tashi yayi batayi Aune ba,sai ganinsa tayi akanta ya dauki Filet ya zubomata Ferfesun kaza,ya ijiyemata agabanta Filet din Buredin da kwan,ya dauka bayan ya sake lodamata,bai kalleta ba yace"Oya Eat..'Yafada ba alamar wasa bayan yaja kujera ya zauna.   Dagowa tayi tana kallonsa ganin yadda yahade Fuska yasa ta tsorata sai ta fara kurban shayin tana cusa buredin ammh idanunta fa sunkawo kwallah,lura da hakan da yayi ne yace"Ki maida hawayenki,wlh kika bari suka zuba zan saba miiki"Jin haka yasa tayi saurin maidawa tana tura buredin abaki,shima fefersun kaza taci kadan bada yawa ba,kallonsa take tama marairaice Fuska,lura da hakan dayayi ne yasa yace"Kin koshi ne..."Saurin daga kai tayi mikewa yayi yana Fadin"ok..Daga haka ya wuce shashensa ko kara kallonta baiyi ba. Da kallo ta bisa Aranta tana mamakinsa yadda lokaci yake rikidemata,ajiyar zuciya ta sauke tana kallon inda yatashi kamshin Turarensa take shaka tana jin wani sanyi Aranta,dakyar ta iya tashi ta karisa shashensu karime suka gaisa,tana zaune suna ta hiransu har bayan azahar kafin takoma dakinta itama tayi sallar,tana idarwa tabi lafiyan gado bata tashi ba sai bayan la"asar,wanka tayi da sallah kafin tafito zuwa falon,da Mu'azzam taci karo wanda ke kwance kawai bisa kujera idanunsa suna lumshe kamar mai barci,ganin haka yasa ta lallaba zata koma daki,kawai taji muryansa cikin sanyi yace"Come back.."Cak ta tsaya tana maida Numfashi ,tafiya tafarayi kafin ta kariso kusa dashi..,"Sit.."Kawai yacemata bai ko bude idanunsa ba,jikinta Asanyaye tazauna akasa tana sunkuyar da kanta,ta dade zaune kanzil bai cemata ba,tun tana kunya kunya harta saki jiki tana kallon wani idian film da Zee World ke nunawa,shiko duk motsinta yana kallonta haka kurum take bashi tsausayi,haka suka zauna babu mai ma wani mgana ita tana kallo shiko yana kwance abunshi,har sai da aka kira mangarib kafin ya fice zuwa massllaci,itama zahirah tashi tayi taje tayi sallah,tana idarwa ta dawo falon saboda taga yadda zata kaya afilm din,shiyasa tama manta da kashedin Ummi ta haye kujera tana kallo abunta tana mirmishi,sai da akayi Issha'i kana ya shigo,haka yazo ya sameta,lalle kallo yayi ma zahirah dadi,shima nan ya zauna tare da ita,system dinshi ya dauko yahau bincike aciki,itakuma tana kallonta,Sai da 9 tayi kana yace taje ta kwanta,dole ta mike ta mai sai da Safe ta wuce dakinta. Ko a washagarima haka ta kasance Mu"azzam yana kula da Zahirah daidai gwargwado sai gashi cikin kwana biyu harta fara sakin jiki dashi,har suna dan Fira,duk da bamai Tsayi bace,Weekend din gabadaya bai Fita ko"ina ba,inba massllaci zashi ba,yana gida kuma suna tare Da Zahirah dan zaman dasuke tare,yasa ko bata Fito ba baijin dadi sai ya aika karime ta kiramai ita,tazo ta zauna koda bazai mata mgana ba,        Yau din ta kasance lahadin karshen Sati,suna zaune Falo shi da zahirah wacce ke gefe kan kujera tana sanye da riga da sikat na wani material,shiko yana gefe kishingide kansa bisa cussion Ammh idanunsa alumshe,shi yabawa Zahirah daman kuramai ido tana wassafa kamaninsa Aranta,Ta shagala da kallonsa wanda har Ummi dake tsaye kanta bata Sani ba,sai da taji an zuba mata wani gigitattacen mari wanda Sai da ta Wutsinlo bisa kujera lokaci daya tana fashewa da kuka,Bata tsorata ba,sai da tadago ido ta zubasu kan Ummi wacce ke tsaye idanunta jawur tana huci,Mu'azzam yayi Saurin bude idanunsa yana kallon Ummi kafin ya mike yana fadin"Ummi yau..."Tas..Tas..Ta tsinkeshi da mari lafiyayyu har guda biyu,da hanzari ya dafe gun yana bin Ummi da kallo yadda take wani girgiza kamar wata mai aljanu sabon kamu. *Comment* *Share* *Vote* *Janaf* [18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺    _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_           *Alkalamin:JANAF*           *wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ *NOT EDITED*⚒                 *NO 12*         Cikin faduwan gaba da Firgici ya waigo yana fadin"Na"am Ummi na.."Yafada cikin nuna kulawa,kallonsa tayi fuskarta babu Annuri tace"Kazo ina son mgana dakai ne"jin haka  yasa,yafara takowa ya iso gareta Harda zai zauna bisa gefenta kan kujera sai wata zuciyar ta haneshi,kawai sai yanemi waje gefen zahirah dake sharban kuka ya zauna.   Ummi tayi kasake tana kallonsu cikin takaichi tace"Kai miye haka? tafada tana hararansa dagowa Yayi yana fadin"Na"am me kika ce"Yafada kamar baiji metace ba   Kallonsa tayi tana fadin"Taso daganan kafin na saba maka,yaushe ka chanza da har kafara zama kusa da wata bayan ni"Tafada da kakkausan murya Cikin mamaki Mu'azzam yakalli zahirah dake gefensa wacce Kanta ke sunkuye tana sharan hawaye duk da haka akwai tazara tsakaninsu. Rausayar dakai yayi ya mike yana fadin"Am srry Ummi..."Yafada yana zama kusa da ita,kauda kai tayi tana wani cin mgani kafin tadago tana kallon Zahirah cikin wani dan lokaci tana nazarinta Aranta take fadin"Shegiya komai irin na uwarta ne,haka uwarta take Macijin sari ka noke"Tafada cikin ranta lokaci daya tana jan tsaki afili,mtsewww..wanda sai da Mu'azzam ya kalleta.    Gyara zama tayi tace cikin kakkausan murya"Ke..."Tafada cikin tsawa Zahirah dake durkushe tadago da hanzari tana kallon Ummi lokaci daya kuma tayi hanzarin janye idonta saboda ganin yadda Ummi ke binta da kallon Tsana hawayen dake kokarin zubomata suka kwaranyo Ummi tace"Ke...Don Ubanki kinaji ina kiranki Shine don kin rainani kikayi banza dani"Tafada cikin bacin rai.     Zahirah tadago cikin rawan murya tace"Na.."am.."Ckin tsoro da kuka harara Ummi ta sakarmata kan tace"So nake ki bude kunni dakyau kiji,nan gidan ba gidan Shettima bane balle na uwarki Fadi,nan gidan Suhaima ne wanda gudan jininta ya gina mata"Tafada cikin gadara,Mu'azz am dake gefe yana latsa wayar hannunsa saida zuciyarsa ta tsinke ta wutsiyar ido yake kallon yarinyar yarda take toshe bakinta ammh duk da hakan hawayenta sun kasa tsaya,lokaci daya yaji wani abu aransa koba komai bai dace ace jiya daga kawo yar mutane ba,Ummi ta tasata agaba.,bai gama tunani ba yaji Ummi na cewa. "Abu nagaba kingan ni nan"Tafada tana nuna kanta gyada kai Zahirah tayi kafin Ummi tacigaba da cewa"Duk duniya banda makiyiya kamarki bar ganin kina mtsayin matar dana,don ni ban daukeshi aure ba"Tafada cikin halin ko inkula kafin tacigaba da cewa"Nasan an baki lbrina kuma kinsan Abunda Uwarki da Shettima suka hadu suka min,so no need na sake miki tuni,domin kinfi kowa sanin cewa sai kin girbi abunda suka Shuka,kafin nan dole namiki gargadi mai tsauri game da dana,ba ganin yana mijinki wlh billahil azim ko kallon arziki ban amince kimai ba,ke ko gaisuwa bance dole ba,bani bukatar ki rabi dana,bani bukatar kisan kammaninsa koda wasa na kamaki kina kallonsa ko kina mai mgana wlh sai na yanka ki"Tafada cikin tsawa lokaci daya tana zaro ido   Ba Zahirah kadai ta tsorata ba, harda Mu'azzam wanda yadago da sauri yana kallon Ummi kan yace"Haba Ummi wann...!Kai.."Ummi ta katsesa da tsawa kan tace"Zan saba maka nayi magana dakai? tafada cikin Fushi rusunar dakai yayi yana fadin"Allah ya huci zuciyarki kiyi hakuri bazan kara ba"Wani kallo ta jefeshi dashi kafin ta juya takalli Zahirah wacce ke kuka harda shessheka tace.   "Kinji ko baki ji ba"Tafada cikin mata tsawa da sauri Zahirah tagada kai wani tsawan Ummi ta dakamata kan tace"Don Uwarki baki da baki ne"Saurin bude baki Zahira tayi tana fadin"Na..J.....i..Cikin rawan murya da kuka Gyada kai Ummi tayi kafin tace"Na biyu ban lamunce kidinga giftamin afalo na ba,don na tsani naci karo da Fuskar munafukar uwarki ataki Fuskan,saboda haka kiyi nesa dani tunkafin wata zuciya ta debe ni na illataki"Tafada cikin nuna zata aikata,Abunda tace din.   Mu'azzam dake kallonta cikin mamakin yaushe Ummi takoma mara imani haka,fuska babu Annuri,maida kallonta tayi kansa kafin tace"Kai kuma na dawo kanka,wlh tallahi ko kallon arziki kaima yarinyar nan,indai naji lbri sai ka dandana gudarka,kai ko dakinata ban amince   ka shiga ba,in kuma ka kwatanta hakan Ranar zaka san wacece SUHAIMA"Tafada ranta na mata kuna lokaci daya kuma idonta ya ciko da hawaye cikin karaji takalli Zahirah tace"Ki fitarmin daga Falo bakar munafuka wlh yadda na tsani mutuwa na haka na tsani ganinki,ki ficemin daga gaba"Ummi tafada kamar zata kifa mata mari.   Da hanzari ta mike jikinta narawa tafara tafiya hartana, hardewa da hijabi tayi baya zata fadi sai kuma bata fadi ba,da hanzari gudu gudu ta shige dakinta tana kuka,da harara Ummi tabita zuciyarta na mata suya ji take kamar tatashi ta rufeta da duka harsai ta mutu. Mu'azzam dake zaune kamar mutum mutum ta kallah kafin ta mike tana fadin"Nasan kana Tunanin Yaushe na koma haka ko? tafada tana kallonsa kan tayi mirmishin dayafi kuka cewa tace'"Shettima da Fadi su suka maidani haka,kai kuma kabasu damar bayyanar haka ta hanyar yarda ka auro ta ka kawota cikin gidan danake rayuwa so kabi ahankali in ka saba Umarnina wlh Na lahira sai yafika jim dadi kaji ma na fadamaka'"tana gama fadarka ta haye sama da sauri.     Da kallo mu'azzam ya bita har ta bacema ganinsa ajiyar zuciya ya sauke yana dafe kansa,yama rasa mafita yadade zaune kafin yatashi ya shige shashensa wanda bazai iya fadan hakikanin meke damunshi ba,ammh tabbas zuciyarsa babu dadi.   Itako Zahirah tana shiga daki bedroom dinta ta shige tafada bisa gado tana kuka,kuka mai tsuma zuciyar wanda ke saurare ji take zuciyarta na mata daci,wani zazzabi me mai zafi da ciwon kai ya rufeta saboda ita mutum ce mara son hayaniya balle fada,tun tana kukan harta gji y Tayi tayi shuru,nan barcin wahala ya kwasheta bata sani ba.   Ummi kuwa itama kukan tayi adaki harga Allah acikin ranta batajin yadda takoma ammh kallon Fuskar zahirah kadai yakan haifarmata da Bakinciki da takaichi,hakika bazata ta iya control din kanta ba matukar tana kallon Fuskar yarinyar acikin gidanta,tadade tana Tunanin wani ma mataki yakamata tadauka kan shegiyar don so take ta gudu Da kafarta saboda wahala.   Ranar haka gidan ya Wuni ba walwala da daga Ummin har Mu'azzam ba wanda yafito Su karime sun jera abinci bisa,Dinning, ammh wayam suke ji,sai da zashi masallaci sallar Magriba ne suka ganshi ya fito koda suka mai mganan Ga dinner girgiza kai kawai yayi kafin ya wuce abinsa donshi ko sha'awan abinci bayayi yanzu,Ummi kuwa Tea ta hada tasha da Bicuit saboda batama kaunar sakkowa kasan Don Ranta ajagule yake,Su karime da sukaga dai yau gidan ya murde sai suka kwashe abinci suka dibi nasu saura suka bawa su sani sukace su diba,sauran kan sai azubar don ina ma kaga mai bukata anguwa kowanne na fama da Naira.   Itako Zahirah bata tashi ba sai, wajen Bayan mangriba,koda ta tashi jikinta duk ya saki idanunta sun kumbura Tiolet tafada ta dauro alwala tafara rama sallolinta bayan ta kammalla haka tadaga hannu tana addu'a tana kuka,jugum tayi domin cikinta yafara, kiran Ciroma wani azababben Yunwa takeji sai mutsu mutsu takeyi tarasa mafita,ganin ba Sarki sai Allah sai ta hau duba kayan da"a zo mata dashi acki tasamu Cincin harda tubulan da alkaki shi ta dauko tazauna ta hauci kamar ba gobe,sai dataci taci jikinta ba wani waje kana takura,falo tafita ta bude Fridge wanda ke cike da lemoka da Ruwa,guda daya tadauka ta bude nan take shanye,ajiyar zuciya ta sauke kafin ta sulale ne nan bisa kafet din Idonta na zubar kwallah Aranta tanajin ita tata KADDARAR KENAN. *Washegari*     karfe 7:00am Mu'azzam ya fito daga shashensa cikin shigansa na Suit black and White na kamfanin Armani wanda ya daure wuyansa da Tie baki kafafunsa kuma sanye da Takalmi rufaffe na kamfaninn Armani harda agogon Hannunsa,Sumar kansa tayi kwance kamar bai da wani damuwa kallo daya zakamai ka fahimci ya rame saboda yadda yayi dan,wuya ammh kyau hade da zatinsa na nan babu inda sukaje Jakar brief case dinsa ne sabe bisa kafadansa sai wani Siririn medicated Glass dake makale a idonsa wanda yakara Fito da zallar kyansa.   Koda ya fito Falon babu kowa ammh tuni an tsab taceshi,kai tsaye sama ya haura zuwa dakin Ummi koda ya shiga tana tsaye tana saka dankwali,jikinta sanye da Atamfa Riga da zani,Cikin karfin gwiwa ya karisa gareta ya karbi dan"kwalin yana Fadin"Good mrning Ummi na"Cikin farinciki tace"Mrning my son,how was ur nite"Fine Ummi na',yafada bayan yagama daura mata kallabin.    Thank.."Ta furta lokaci daya tana riko hannusa tace"Kayi breakfast ..'Girgiza mata kai yayi kafin yayi mgana tace"Meke damunka ban hanaka Tafiya aiki bakaci komai ba"Tafada babu wasa Afuskarta,cikin sanyi yace"Kin hana Ummi na"Tace"To meyasa zaka tafi baka karya ba"Dukar dakai yayi kafin yace"Zan karya in na isa office"Batayi mgana ba taja hannunsa suka sauka kasa.   Suna saukowa sukaji karo da Su karime zubewa sukayi suna gaishesu suka amsa cikin sakin Fuska,Dinning din ta nufa tajama sa kujera ya zauna kafin itama ta zauna Tea tafara hadaimai kan tahadamai da soyayyen Biredi ta kwai don yanasonshi,saboda ma shi su karime keyinsa duk safiya,saboda Ummi ta mtsa yasa yadan sha kadan Buredin kuwa ita tadinga bashi abaki ko ya kauda kai sai ta harareshi,ahaka har ya koshi,shima ramama kura aniyarta yayi bayan ya ciyar da ita,share hannuwansu duka sukayi da Tissue kafin ta riko hannusu su fara Tafiya,su karime dake gefe abun yabasu mamaki,to ina amaryan da"aka kawo jiya,basuji ko duriyanta ba,     Har haraban gidan Ummi ta rakasa inda Ushe ke jiranshi,har cikin mota ta sakashi tayi mai addu"a kafin yafice tana daga masa hannu Ckin Farinciki tajuyo tadawo falon,Kan kujera ta harde,tamaida hankalinta kan wani Film da"ake watsawa a go Tv.      Allah Sarki Zahirah,itako Tunda tatashi take kuka tama rasa mafita,dakyar tatashi tayi wanka ta gyara gadon data kwanta,shiryawa tayi cikin wani material doguwar riga wanda Bahna dinta yayi mata,ko hoda bata saka ba, ammh idanunta sun kumbura harda Fuskarta,da safenma cincin din taci ta dora da Ruwa don bata manta kashedin Ummi akanta ba na kada ta kuskura ta,giftamata afalo.   Ummi dake zaune kamar wacce aka tsikara ta mike tana kwalama karime kira,wacce ta fito a hanzarce tana fadin,gani hajiya.."Kallonta tayi kafin tace"Maza shiga dakin yarinyarnan,kice tazo ina kiranta"karime da bata gane ina hajiya ta dosa ba sai tace'Na"am Hajiya kika ce? bangane wazan kira ba"Harara Ummi ta zabgamata kafin tace"Kar Allah yasa ki gane,yarinya da"aka kawo shekaranjiya gidan nan".   Da Sauri karime ta washe baki tace"Oh karamar Hajiya wai kike Nufi"Tsawa Ummi tadakamata lokaci daya tana Fadin"Kada na sake jin wannan Sunan,Nikadai ce hajiya agidan nan,kinji ko bakiji ba"karime da jikinta ke rawa tace"Naji hajiya to mezamu kirata dashi Tunda matar yall...."Wani kallo Ummi ta bita dashi dole tayi shuru ta mike ta nufi dakin zahirah cikin mamaki.   Tura kofar tayi ta shiga da sallama Zahirah dake cikin bedroom kwance jin anyi sallama yasa ta mike da hanzari ta fito falon,sai taci karo da karime,durkusawa tayi tana fadin"Sannu Mama.."Daidai itama Karime ta durkushe tana fadin"Brka da Fitowa Amaryan Yallabai.   Atare sukayi mirmishi lokaci daya karime tace"Ai ni yadace na duka miki ranki yadade ni mai hidinta miki ne saboda haka ina kasa dake"Kallonta Zahirah tayi kan ta sakin mata mirmishi tace"A"a kowani bawa daya yake da bawa dan Uwansa Ko awajen Allah sai wanda yafi tsoronsa.."Tafada ckin sanyin Muryanta.     Cikin Jin dadi karime tace"Hakane Ranki ya dade"Tafada tana kara kallonta aranta tana mamakin hankali da Natsuwar yarinyar,kallonta Zahirah tayi kafin tace'"Ki zauna mana mama"Girgiza kai Karime tayi tana fadin"A"a bazama nashigo yi bafa,Hajiya ce tace nayi kiranki"Jin an ambaci hajiya,yasa Zahirah ta kalleta da Sauri tace"Um..mmi.."Bakinta na rawa cikin mamaki Karime ta gyada kai.   Ai da sauri Zahirah ta shige bedroom Jikinta na rawa ta dauko Hijabi ta sanya tana Fadin"Muje mama kada Ummi taga Mun bata lokaci"Tafada ckin Rudewa lokaci daya kuma jikinta narawa,batama jira cewar karimen ba ta rigata gaba,jikinta da zuciyarta suna rawa lokaci daya,don ko Sunan Ummi taji an ambata sai gabanta ya fadi.   Zahirah na gaba,karime na bayanta,suna zuwa gabda Ummi Zahirah ta noke Karime ta rigata isa ga Ummi ta zube tana fadin"Gata nan Hajiya.."banza dasu Ummi tayi sai zuwa chan tadago kanta ta kalli karime a sakarce kan ta waiga tana kallon Zahirah wacce ta rakube jikin kujera tana rawan Jiki,tsaki Ummi taja kan tace"Lalle yarinyar nan,wato kina kwance acikin daki kina jira,ubanki ya girki yabaki kici ko" jin haka yasa karime ta rude ta dago ta kalli Ummi sai taga tana hararan Zahirah wacce harta fara Ruwan hawaye.   Ummi tayi kwafa tace"To saurareni da kyau babu bawanki acikin gidan nan,Daga yau sai yau,gari na wayewa ke karime ki nunamata komai,daga yau ita nake bukatar ta tsaftace falon nan da dakina,kuma ki tafi da ita kichen ku nuna mata komai,su wanke wanke da yanke yanke,duk ku bata kan ku gama nuna mata kan girkin gidan,Nan gidan ba gidan da zaki zo ki kwanta bane don nima uwarki bata barni na kwanta ba"Ta kareshe cikin Tsawa..    Jikin Zahirah na rawa ta mike,karime ma ta mike tana fadin"muje ran..."Sauran mganar ta makale ne da suka hada ido da Ummi Sum Sum ta wuce zahirah tabi bayanta kafafunta na hardewa,Ummi tabita wulakantattacen kallon Aranta tana ma Tunanin anya yarinyarnan Lafiyayyane,kuwa domin koda yaushe in tana Tafiya kamar ta lauye ta fadi.     Suna shiga kichen din Su lami da Uwani dake aiki suna ganin zahirah suka zube suna gaisheta,tare da mata barka da Fitowa,cikin mamaki Zahirah ke kallonsu ganinsu manya dasu ammh suna duka mata,hawayen daya zubomata tasaka gefen hannu ta share lokaci daya tana musu mirmishu,kallon junansu sukayi kafin karime tace"Hajiya tace nazo da ita mu nuna mata komai,gyaran Falon ma tace wai na barmata"hada baki sukayi lokaci daya sukace"Ki barma wa..."Suka fada suna gwalalo ido   Karime ta kalli Zahirah tace"Eh haka hajiya tace,nifa wlh kaina ya daure,matar yallabai guda ammh Hajiya tana wani abu wanda hankali ya gaza ya dauka"Tafada ckin nuna damuwa,lami tace"Iko sai Allah Ke karime wai kinji da kyau kuwa? tafada tana nuna mamakinta,mirmishi karime tayi kafin tace"Wlh lami nima Abun yabani mamaki,kuma fa hajiyar zaria tafadama cewa yar"uwansa ce fa. Uwani dake gefe tayi tagumi tace'Oh nifa duk kunsani ackin Rudi,wai ita hajiyan da kanta tace,haka kada fa yallabai yazo ya ganta Muyima kanmu sanadiyar Hanyar cin abincin mu fa'"Karime tace"To ya zamuyi Umarnin hajiya ne fa,ko yallabai bai isa ya tsallake Umarninta ba. kallonta Sukayi dukkansu tana tsaye tana kallonsu ammh hankalinta bashi agunta ta lula tunanin gida da kewar yan"uwanta,Karime tace"Nifa gaskiya bazan iya sakata wani aiki ba,mu kyaleta dai ta zauna tana kallonmu gudun karta koma ciki hajiya ta ganta ko ya kuka ce'"Uwani batayi mgana ba tajawo wata kujeran Roba ta sakama zahirah tana fadin"Don Allah matar yallabai Zauna kina tsaye Tun dazu"kallonta zahirah tayi kawai sai ta sakarmata mirmishi batace komai ba. Kallonta karime tayi tace"ki zauna Ranki ya dade..."Girgiza kai tayi kan tace"Ina aikin da zan muku, nafara.."Tafada cikin Nuna Sanyinta kallonta sukayi lokaci daya sukaji kaunarta ta mamayesu atare suka hada baki suka ce'a'a babu wani aiki ranki ya dade ki zauna ki huta abinki"   Duk da haka taki zama sai da sukayi da gaske kana ta zauna a tsorace tana kallon Kofa,karime ta gyada kai kan tace"Ki zauna da kyau hajiya bata shigowa kichen din nan"Jin haka yasa hankalinta kwanciya,haka ta zauna tana kallonsu suna aiki,suna hiransu wani waje ta murmusa wani waje tadanyi dariya ganin haka yasa suke dan Tsomota cikin hiran nasu,duk bata tsoma musu baki ammh takanyi musu mirmishi basu damu ba,domin Sun Fahimce halitarta ce rashin son mgana,tare da ita suka karishe girkin Tuwon Semo ne sukayi musu da miyar danyen kubewa,sai Farfesun kan sa,da alalan hanta da sukayi ma yallabai,lemon abarba Uwani tahada shima duk na yallabai ne,gudun Fadan hajiya yasa,suka bawa zahirah wasu kololin ta dauko suka zo Dinning suna jerawa Ummi dake zaune Ranta fes Aranta tana fadin"Kadan kika gani yar banza,sai kin barmin gidan dana da kafarki"   Sai da suka kamallah komai suka goge kichen din Kana suka Nufi dakinsu koda suka Fito falon Ummi ta hau sama,abun mamaki zahirah dakinsu karime ta bisu basu hanata ba,abincima cewa tayi tare dasu zata ci,tuwon sukaci daman shi ne yafi, burgeta taji tana sha"awanci,kafin dare Tuni Zahirah taji ta saba dasu karime saboda yadda suke girmamata gasu babu Ruwansu,duk da,bata mgana sosai ammh sun lura ta saki jikinta dasu,suko fahimtar haka yasa suka kara janta ajiki suna mata hira tana dariya Uwani na bada lbrin Yanmatancinsu akauyensu Haka xahirah ke dariya harda kyakyatawa,suko murna ta cikasu don sosai Yarinyar ke basu Tsausayi mussamman Karime wacce take kallonta kamar yarta Asma"u data haifa da cikinta,Sai da aka kira mangariba,kana suka rakata dakinta,basu wani jima ba suka mata sallama suka fito,sanin Yanzu yallabai zai Shigo. Aiko Illai bayan mangariban ya shigo da yake yana Tsaya masallaci yin sallah,barayinsa ya zarce direct bayan yayi wanka ya sauya kayan cikin riga da wando na jc,Fitowa yayi ya haura Saman,Ummi domin harga Allah ya ma manta da zahirah ma arayuwarsa balle yayi Tunani Dubata,tare suka sauko Da Ummi sukaci abinci kafin su zauna Afalo suna hira,Issha"i aka kira ya mike ya fice ,yana dawowa sallama yayi Ummi ya wuce sashensa domin yau din nan yagaji matuka shiyasa yana zuwa brush kawai yayi ya kwanta Sai barci.     ********   Yan Kawo amarya kuwa yakura da Maghana sun iso gida lafiya cikin koshin lafiya,ammh Kuma tun suna hanya Yakura ta roki alfarman Mahgana Ta boyo abunda yafaru Tsakaninsu da Ummi don Allah kada tafada ta tadama Bukar da hankali,suyi shuru da bakinsu sudai nasu addu'ane Allah ya yayyafama abun Ruwan sanyi.   Mahgana ta ji mganar don da suka koma banda saka albarka basu ce komai ba,sun bada lbrin yahna ta shiga jin dadin rayuwa kam,tagama dacewa duniya sai dai kuma lahira ake mata fata,Jin wannan lbri ya sanyayama Bukar rai,wanda zullumin dake ransa sai da ya ragu,Mahgana kuwa kallonsa take tsausayinshi na ratsa Aranta tace"Bazan ko taba, fadamaka wani hali yahna ke ciiki ba,kodon kaima ka kasance cikin Farinciki. Shiko Shettima Koda yakura tace haka yajitace ne kawai ammh bawai don ya yarda ba,domin yafi kowa sanin wacece Suhaima shiyasa kai tsaye yace"Lamarin zai daidaita ammh ba yanzu ba yakura kamar yadda kika fada ba:"jin yace haka sai ta kallesa tace"Ah to ashe kanama son komai shine kake tambayana ai bai kamata kanemi karin bayani ba,Cutane dai kam acucu yahna sai dai Fatan Allah yabata ikon cin jarabawa,tana gama fadar haka ta shige daki tana kuka,shiko Shettima tasbihi yake tayi cikin Ransa yana jin a jikinsa komai zai daidaita lokaci kawai yake jira. _______________ Hakama Washegari Tunsafe Zahirah tatashi bata koma ba,dama Tunda tazo gidan bata taba barcin Safe ba,Tunkan Hajiya ta sauko Karime ta tatayata suka gyara falon Tas,karime tayi mopping dinshi ta kunna Turaren Wuta,dakin Hajiya ne sai ta sauko daman dokarta kenan ba"a Tashinta in tana barci.   Kichen suka koma suna aikinsu suna hiransu yau dai ta dake,tare sukayi wanke wanke ita da lami,kuma ita ta goge kichen din duk tanayi kamar bata da jini ajiki ammh haka take kokarin yin komai cikin hanzari,cikin lokaci suka kammallah breakfast din suka jera koma bisa Table suka koma daki,yau din cikinsu ta karya domin hakan ya fimata dadi,don yana sawa ta Tuna da gida kuma hakan yana sakata cikin nishadi.   Suna jin Sanda Hajiya ta sauko Ta nufi dakin dan lelenta,suka Fito tare takaishi Dinning Suka karya har Fitansu ma sunaji sanda ta rakashi,aransu suna mamakin wannan karfin hali mace da mijinta ammh ki maidata boyu boyu ackin gida,wlh basu zata Ummi da wannan Mugun halin ba.   Ganin Ummi ta dade da Saukowa yasa Karime tace Zahirah tatashi suje su gyaramata dakin nata,suna ko Fitowa sukaci karo da ita Falo,bisa daya daga kujerun Falon anci ado,kafa daya kan daya,akwai jikin Zahirah na rawa ta durkushe tana gaisheta ko amsawa batayi ba illa dagama hannu datayi tana fadin"bani bukatar gausuwarki malama,karime haura da ita,ki nunamata yadda kikeyi,don bani son akin amaja"Tafada tana wani yamutsa Fuska da Toh karime ta bita suka haura sama tare. Karime ta gwada mata komai,ita ta gyara bedroom din,itakuma ta shiga Tiolet ta wanke wanda sai da karimen tazo ta amsa don harta gama gyaran nan ammh ita zahirah ko Rabin wanke bayin batayi ba,Karime ko tsausayinta ke kamata domin Tasan tabbas zasu samu mtsala da hajiya,don Tatsani mutum mara karkashi gashi ko ita ko Zahirah haka Allah yayi ta,komai cikin hanzari take yinsa ammh kuma sai ta dau lokaci tanayi bata gama ba.   *After one week*   Zuwa wannan lokacin duk wani ukuba da wahalan Rayuwa zahirah ta gansa muraranta domin Gyaran dakin Ummi kullum sai ta mareta sabida yadda take bata lokaci bata gama ba,tunda kuma ta fahimci in sunje da karime na kamamata ne,yasa tace karimen ta daina zuwa,kullum haka zata gyara falon ta kuma yi mopping dinshi kafin taje dakin Ummi kan kace me tayi baki ta lalace duk ta bushe dama ba auki ba,duk da wai basu fara bata girki ba sai abunda ba'a rasa ba aboye don Ummi bata sani ba,Zahirah yanzu tama daina kuka domin ta gane a wahala zata dauwana har ta mutu,don akwai Ranar data wankema,Ummi Bayi ta manta batayi ma Ummi mopping din kasan bayin ba,ta zo shiga tsantsin Ruwa ya dibeta ta kusa fadi,wlh Ranar sai ta gunmaci mutuwarta don Ummi a fusace ta fito falo takwala mata kira tana zuwa,bata yi wata wata ba ta saka hannu ta wanketa da kyawawan maruka har guda biyu bayan ta saka kafa ta kwasheta ta fadi warwars bisa kafet,Wanda sai da bayanta ya amsa da kafanta wanda sai da tayi targade,Ummi tayi ta bala"i wai da gangan Tayi saboda tana son kasheta,haka ta tasata gaba sai da taje takara wanke mata bayin ta goge,Koda ta koma daki taci kuka kamar ranta zai Fita kafin dare Kafa ta kumbura tayi Sumtum koda su karime suka gani,sukaje suka Fadama Ummi cewa tayi"Ba kumbura ba tama Rube ita ina ruwanta,jin haka yasa Uwani duba kafar nan tagano Targade ne,ai ko Zahirah taji kuka lami da karime suka riketa taja mata,dayake ta iya babanta yakoyamata tun a kauye,Su kansu sun tsausayamata matuka man zafi suka Shafemata kafan dashi kafin sumata sallama su fice. Da gari ko ya waye karime tace zata amshi Zahirah da gyaran dakunan Ummi tace"Basu isa ba sai ta yi shi,hakanan, tana dingishi da komai,ga bayanta daya kage ta fito,tanayi kuwa tana kuka babu mai lallashinta kuma aboye don ko da wasa tabari Ummi taji ko tagani sai ta gane kuranta,kuma duk tsawon kwanakin nan bata kara saka Mu"azzam a idonta ba Tun Rannar dasu yakura suka tafi,tun da Ummi ta mata kashedin nan bata taba bari sun hadu ba kotana dakin su karime ne dataji da bude get zata taso takoma dakinta takulle,domin ta san tsab Ummi zata aikta yankantan datace ,don Ta lura wlh Ummi bata da imani ko kadan Aranta.    Shima anashi barayin bai kara sakata a ido ba,shifa yama manta da ita sam,saboda a kwanakin yana ta wasu shari"u masu zafi baima da lokacin kansa in yafita tun safe sai dare yake dawowa yana dawowa abinci kawai yake ci ya shige sashensa yana aiki bisa system dinsa yana gamawa sai barci gari na wayewa watarana ko karyawa bayayi yake ficewa shiyasa hankalinsa bai kawo ya Tuna da wata halitarta Zahirah ba.   ==========   "yau din Har fita office sai yayi mantuwa wani fayel dole yasa Ushe ya dawo dashi,ya shigo falon a gaggauce ya shige barayinsa ya dauki fayel din ya fito kenan ita kuma ta Fito daga barayinsu Karime zata shiga dakinta kawai taji ta bangaji hannu Mutum Har abunda ke hannun nasa ya watse akasa,cikin Rawan jiki ta duka tana tattara fayel din, hannunta na rawa,sai da tagama hadowa duka kana tadago tamikamai tana fadi cikin Sanyin Muryanta"Kayi Hakuri..."Tafada lokacin data dago kanta tana kallonsa Fes ko suka hada Four eye wanda lokaci daya gabansu ya amsa..Dam..Dam..Dam..     Tana ganin shi Jikinta yafara rawa ta tuna da kashedin Ummi kawai sai  ta juya ta kalli sama,suka ka ko hada ido Hudu da Ummi wacce ke tsaye hannuta daya sakale da matattakalan bene daya kuma ta rike kugunta dashi,ai da azama Zahirah ta wurgar da fayel din, datake mikama Mu'azzam wanda yayi suman tsaye ta rumtuma daki da guda harda saka makulli.   Mu'azzam dake tsaye ya bita da kallo lokaci daya kwakwalwarsa ke haskomaasa fa wannan itace fa matarsa da "aka dauro masa Daga maiduguri gabansa ne yafadi lokaci daya daya tuna bai taba tambayan lafiyanta ba ballatana ma ya dubata ko sau daya,yaga ya take rayuwa acikin gida,kansa ya dafe yana fatan kada Allah ya kamasa da laifin da ba laifinsa bane,ganin yadda ta rumtuma da gudu ne ya bashi mamaki ko shi take tsoro..Tunanin hakane ya sakashi sakin wani siririn mirmishi wanda baisan dalili ba.   Ummi dake tsaye tayi Suman tsaye shiyasa tafara saukowa tana fadi cikin dakakkiyan murya" Mu"azzam mai yadawo dakai,bayan kafita zuwa office? tafada tana sakarmai idanunta,jin muryanta asama ya saka ya kalli inda yaji mganarta haka kawai yaji gabansa ya amsa,don Ummi ta mishi irin wannan kiran to wlh bana alheri bane. *Comment* *Share* *Vote*   *JANAFI* [18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺    _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_       *Alkalamin:JANAF*       *Wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ _*Afuwan,Afuwan,Afuwan..Kunjini shuru kwana biyu,wlh nayi busy ne sosai Shiyasa kukajini shuru,nagode sosai ga wa"inda suka kirani da wa"inda sukamin mgana ta chart am srry bansamu amsawa ba,ammh nagani kuma nagode sosai,da zarar komai yayi daidai zaku dinga ganin Update akai akai..Tancuu so much Janaf fans For d True luv*_💞 _Masu bina pc suna bukatar na sanyasu cikin groups dina am srry duka sun cika,Kuma bani da lokacin bude wani ammh in kuna ra"ayi sai ku bude,bani da mtsala,Nagode sosai da kulawanku akaina janaf tana girmamaku har cikin ranta_ *NOT EDITED*⚒                    *NO 14*   Dafe kuncinsa yayi cikin mamaki yanabin Ummi da kallo,ganin yadda take kallonsa idanunta sun jirkice lokaci daya kamar ba Umminsa ba,baigama mamaki ba yaga Ta nufi zahirah dake yashe akasa hannu dafe da kunci tana tsiyayar hawaye,da kafa ta shureta tana fadin.    "Don Ubanki me na fada miki..? ko har kin manta kashedi na agareki? d'an Fadi ta haifamin ko Bukar don Uwarki da zaki tasashi kina kallo ko sallama baki ji ba,"Tafada lokaci daya takara kaimata duka,zafin dukan shiyasa Zahirah fashe da kuka tana ja da, baya tana girgiza kai,ammh Ummi Cigaba da binta tayi tana dukanta ko ta ina tana hadawa da Shurunta da kafa kamar wata yar Dambe😂         Mu"azzam dake gefe yayi Saurin karisawa ga Ummi yana Fadin"Haba Ummi meyasa kike hakane,baki duba yarinyace dakika ware kina mata wannan Dukan"Yafada yana riko hannunta,Fisgewa tayi tana kallonsa da jajayen idanunta kafin ta rikosa tana fadin"gayamin gaskiya ka kashiga dakinta ne? ko ka kwanta da ita,nace ka kwanta da ita ne.."? Ummi tafada cikin tswa lokaci daya tana jijjiga Mu"azzam,mutuwar Tsaye yayi yana bin Ummi da kallo don wata kwakwalwar tafara gayamasa Ummi tarasa hankalinta.   Ihun Zahirah shiya Fito da su karime Tundazu,ganin dukan Da Ummi ke mata kuma da Maganganun datake jefama Mu"azzam shiya sasuka ja suka tsaya cike da mamakin Kalaman dake Fitowa daga bakin Ummi,gefe daya kuma ga Tsausayin zahira daya gama cikasu.   Mu"azzam yadago ya kalli Su karime dasuka Tsura musu ido,lokaci daya yana maida kallonsa kan Ummi,wacce tatsuramai jajayen idanunta,rasa mezai cemata yayi shiyasa ya riko hannuwanta duka lokaci daya ya Rumgumeta yana ma su Karime inkiya da hannu dasu dauke Zahirah dake kwance tana kukan azaba,da hanzari karime da lami,suka kamata tana kuka mai tsuma zuciyar wanda yake Saurare,suka Nufi dakinta da ita,Mu"azzam yabisu da kallo in  ya kalli Fuskar zahirah sai yaji kamar yamata kwallah. Rumgume yake da Ummi yana bubbuga bayanta yake fadin"Relex Ummi..Cool down don Allah zuciyarki Tayi sanyi bani son ganin wannan colour din naki"Yafada yana kara shafa mata baya,dagowa tayi tana kallonsa kafin tace"Juz ans me ka sadu da yarinyarnan ne? tafada cikin karyewan Murya"Cikin idanunta yakallah yaga yadda Firgici da tsoro suka dabaibayeta,girgiza mata kai yayi yana fadin"A"a Ummi,ni babu hakan har abada Araina,.."Yafada cikin son tabbatarwa "Are u sure.."Tafada tana kara rikesa gyadamata kai yayi yana fadin"Am very Sure Ummi na ki yarda dani..."ajiyar zuciya ta sauke kan tace"Kace wallahi Tallahi toh.."Tafada tana kyabe Fuska,mirmishi yayi yana fadin"Wallahi Tallahi Ummina..Ban saba Umarninki ba,kuma bani fatan na tsinci kaina cikin saba miki har abada.."rumgumesa kawai takarayi tana fadin"Allah yamaka albarka,aduk inda kake ya tsare minkai,yacigaba da Farantamaka kamar yadda kake farantamin"Da Amin yake ta amsawa zuciyar na saukowa da Tsoron data cika  game da Ummi yakara tabbatarma Ransa Ummi ba karamin Tsana tama Ahalin Mahaifinsa ba. **** Su karime ko Suna kaita daki suka kwantar da ita bisa gado ta sulale tana kuka mai cin rai,Lami da Uwani suka kalleta cikin Tsausaya sukace"Sannu ranki ya dade,.."Karime ko gefe ta tsaya tama rasa ta cewa,gabadaya kansu yakulle tun da yarinyar tazo gidan nan ko da minti daya Hajiya bata barta ta huta ba,shin mene wai ke faruwa sufa sunshiga  cikin Duhu suna neman mai Fitar dasu haske.   Suna tare da ita sukaga tafara rawan sanyi hakoranta na hadewa,kaf,kaf,blanket sukadauka suka rufamata suna ta jeramata sannu itako ta kanta take,domin wani zazzabi ne mai zafi ya bugeta hade dawani ciwon kai mai tafiya da barin kai,tanaji kamar andoramata dutsen dala bisa kanta dunkulewa tayi waje daya tana kuka,kuka mai kama da kukan nagaji da wannan Rayuwa,kuka ne na ban tsausayi ga wanda ke sauraranta,hawaye kawai ke ziraromata tagefen kunnenta domin kukan baya bukatar Fidda Amon Sauti. Ganin haka gabadayansu Tsausayinta yahanasu Fita,kwata,kwata gefe suka samu Suka zauna kowacce ta buga Tagumin Tsausayin yar marainiyar Allah. ***** Mu'azzam kuwa daganan jan Ummi yayi yakaita dakinta daganshi ya hadamata ruwan wanka yalallabata tashiga tayi wankan ta fito,shi da kanshi yahadamata tea tasha,tana sha kuwa ta hau gado tacemai zata kwanta,don ya batadda Tunaninta sai ya samu gefenta ya kishigida yana tambayanta ya tabaro suhajiya,tana bashi amsa suna hira sama,sama wanda gabadaya hankalisa yanaga zahirah ne ya rasa sukuni wlh ji yake kamar akan kaya yake,cikin ikon Allah sai barcin gajiya ya sace Ummi ta bingire anan,ganin haka yasa Mu'azzam lallabawa ya Fice daga dakinta nata ya doshi na zahirah.           Su karime na zaune ya shigo har bedroom din wanda shine karo na farko daya shigo cikin dakinta tun bayan Tafiyansu yakura,Suna ganinsa suka mimmike Kallonsu yayi kafin yace'Ya jikinta.."? Karime ce ta amsa da cewa"Gata nan dai yallabai inaga masassarace ta kamata tana ta,rawan dari Tun dazu"Shuru yayi hannusa cikin aljuhu yana kallon yadda zahirah ke kara dunkulewa tana rawan sanyi,Numfashi ya Furzar kafin yace"Ok tom nagode kuje sai na nemeku.."Tashi sukayi suna Fadin"Afito lafiya yallabai,Allah kara Afuwa'"lokaci daya suka fice,karisawa yayi gaban gadon na zahirah kan ya saka hannu ya yaye blanket din,Saurin rikewa tayi hakoranta na dakan juna idanunta a lumshe ammh kuma hawaye suna gangarowa ta gefe gefen kumatunta.   Wani baKon yanayi yaji atare dashi,sakin mata bargon yayi baisan sadda ya yi durkuso gaban gadon ba, yana Fadin"Sannu zahirah..Allah ya baki ikon cinye wannan jarabawan.."yafada kamar yayi mata kwallah,jin muryansa yasata ta bude idanunta wa'inda suka rine suka koma jawur ta kallesa,shima kuramata ido yayi,yana kallonta,mirmishin karfin hali tamai kafin ta maida idanunta ta kulle,hawaye na cigaba da zirarowa,hannu ya cira ya dora bisa goshinta yaji zafi rau,dafe kai yayi yana fadin"Oh my god..kinji zafin jikinki kuwa? plz stop craying kina kara ma kanki wani zafin ne fa"yafada Wit Serious Tok,shuru tayi batayi mgana ba,kuma bata Bude ido Ba,daya rasa wani Taimako zai bata sai ya zaro wayarsa datake cikin aljihu ya fara laluban Dr.Abduljabar. Bugu daya ana biyu,ya dauka yana fadin"Ango kasha kamshi,har da mai Abunka.."Yatsina Fuska Mu"azzam yayi yana fadin"Kai kaga wani mai,ni kaga mallam tambayarka zanyi wani irin Treatment din farko zan fara bawa mai fama da matsancin Fever kafin muzo muga likita? yafada muryansa ba wasa. Dariya Dr.Ya sheke dashi yana fadin"Kai amm wlh anyi mugu yanzu dat small gal din nan ita kahaike mawa, kakusa kashe musu y'a tazurancinka na shekara talatin da doriya ka sakarma yarinya tabdijam"Yafada yana kara saka dariya,haushi yakama mu"azzam kawai sai yakatse kiran yana ma danasanin kiran,sanin halin waye Dr.Abduljabar din.   Maida kallonsa yayi kanta yaga tana nishi sama sama,da hanzari ya hayo gadon yana yaye bargon yana fadin"I said Stop craying Zahirah bakijin mgana kuka na mganin mtsala ne,ji yadda Numfashinki ke fita da kyar"yafada yana ciccibota lokaci daya ya azata bisa cinyarsa kanta ya dora bisa kirjinshi,lokacin da zafin jikinta ya gauraye dasassayan fatarsa wacce ke fitar da kamshi na mussaman saida dukkansu sukaji wani yarrr..Yammm..."Kamar wani lantarki yajasu,zahirah ko sai da ta bude ido taga ina take,taji ta ahannun wani abu mai shegen Taushi da kamshi mai dadin Shaka,yar neman kuwa tana ganin Mu"azzam ka nannede da ita tako kara lafemai tana sakin ajiyar zuciya,shiko shafamata baya yahau yi yana jeramata sannu.    Jin dadin wuri,yasa zahirah tafara barcin ajikin mu'azzam,Karan shigowan text daga wayarsa shiyasa Ya jawo wayar ya duba,Dr.Abduljabar ne yayi masa text yana fada masa yadda zaiyi,Jinjina kai yayi yana ayyana anya zai iya kuwa,Tabe baki yayi,lura da tafara barci yasa,ya dan sabeta ahankali ya ijiye kanta bisa filo,aikuwa ta bude ido ganin zai tashi yasa ta riko Tattausan Hannunta ta kyabe Fuska kamar zatayi kuka.     Damke hannun nata yayi yana fadin"Ba tafiya zanyi ba Tiolet zani na debo ruwa na dan matsa miki jiki ko zazzabin ya sauka kafin Dr yazo ko"gyada kai tayi kafin ta saki hannushi,mirmishi kawai yayi,ya ijiye wayarsa bisa,durowan gado,kafin ya cire rigarsa daga shi sai singilent,wandon ma nannadesa yayi,wai waya ga maza zasuyi aiki😂 Tiolet ya shiga ya kunna Famfo ya yaTaro Ruwan sanyi adan Baho,yafito dashi har kan gado ya hawo dashi,bayan yabude Wardrope dinta ya dauko towel cikin jeren sabbin dake jere ciki,cikin Ruwan sanyin ya tsomashi,yadago yana kallonta karaf suka hada ido,Rausayar dakai yayi yana fadin"Oya taso na matsa miki jiki dashi,ko Fever ta sauka"Bata fahimci me yake Nufi ba shiyasa ta noke tsam ya mike ya isa gareta,Towel din ya dago yana manna mata agoshi sanyin daya ratsata yasa sai da tace"Ochuu...."tana Runtse ido,cigaba yayi da mtsa mata har zuwa dokin wuyanta,noke wuyan ta hau yi don taji takamar yana mata waiwayi ne,kai tsaye yasaka hannu ya dagamata doguwar rigarta,wanda lokaci daya pant dinta ya bayyana,tattare Rigan yayi zuwa Kirjinta,wanda har Kirjinta ya bayyana waje,da Sauri ta rike hannusa bayan ta rufe idonta gam tace cikin rawan Murya.."A"..a....Y...a..M..u..a...Ammm.." taja sunan tana kokarin sakin rigan Daure fuska yayi duk da rudewan dayayi naganin santala santalan cinyoyin Zahirah awaje,uwa uba ga kirjinta wanda ko bra bata dashi,Ashe acikin Rigane suke kanana ganinsu zahiri wlh sai su hanaka barci yadda suka mai tsaye cur kamar su cokale mai ido,ga kan Nipple din sun taso sun takure alamar suma sunajin jiki.😎   Ta maza yayi kafin yace"what  all dis,taimakon ki nake so nayi, Fever ta sauka kafin ansan abunyi,kindai san Ummi bazata bari mutafi Asibiti ba ko? yafada yana kallonta ammh azahirin gaskiyan Kirjinta yakura ma ido,lokaci daya yakejin wani abu na zirgamai zirrr..Zirr..Tundaga kansa har tafin kafarsa,gyada mishi kai tayi idanunta na runtse saboda kunya kafin ta sakarmai hannu,Tawel din ya tsamo da ruwa ya saukemata shi bisa kirjinta lokaci daya ita dashi suka Furta."Shiiiii...."Kamar wa"inda suka sha yaji,runtse ido mu'azzam yayi yana ji kamar kasa bazata daukesa, ba hakika yayi wayon Duniya bazai ce bai taba ganin Tsiraicin mace ba,No yasha gani ammh wannan na yayan Turawa ne wanda jikin daman chan a arha yake ,shiyasa bai taba damunsa na yakallah ba,ammh wannan Shine d Fisrt Time daya ga halittar mace wanda yatafi da dukkan Tunaninsa har ta sanya sha"awarsa wacce yake dannewa ta taso bilhakki,masha Allahu kawai yake fadi yana lasan baki,kamar wani maye😂Allah ne kawai ya tsare aka gama lafiya ya mu'azzam bai yi abun kunya ba,maida mata rigarta yayi yakoma gefe yana maida Numfashi sama,itama din kasa bude ido tayi domin Tuni ta nemi zazzabi ta rasa sai hannu mu"azzam dake mata yawo akowani sassa najikinta.   ajiyar zuciya yake saukewa atare kafin ya kalleta yana fadin"bari naje na samo miki mgani hop yanzu u feel better.."?Yafada murya  asanyaye,bata bude ido ba,tagyada masa kai,kawai tayi,rigarsa yadauka da wayarsa,yasaka yafice jikinsa ba kwari dazai fito sai da yaleko ya hangi saman Ummi yaga baiga alamarta ba kana ya fito ya fice,Ushe kawai yayi ma alama da hannu,yako zuro da gudu,yafada mota shima ya shiga,kai tsaye Asibiti yace su Nufi Specialist Hospital.      Sai dai kawai Dr.Abduljabar,ya gansa kwatsam,daure fuska kawai yayi yace"Plz ka hadamin Drugs na maleria Fever da na headche"Ganin yadda yayi Fuska yasa yahadamai magungunan ammh yanayi yana kunshe dariya,karba kawai yayi yafice yana wani dakewa,da kallo Dr.Abduljabar,ya bisa aransa yana zargin abunda,ranshi yake sakamai.    Har ya dawo Ummi bata sakko ba,komawa dakin yayi ya tarar da barci ya kwasheta Fitowa yayi kai tsaye ya Nufi barayin Su Karime suna kichen sai ga yallabai For d First Time,ya shigo kichen din,suna ganinshi suka zube suna gaishesu amsawa yayi yana cewa"am Baba don Allah ga wannan mganin" yafada yana mikama karime ta saka hannu ta karba cigaba yayi da cewa"Na zahirah ne naje tana barci don Allah in tatashi ki tabbatar taji abinci kafin ki bata mganin" Karime tace"To yallabai insha Allahu zanyi yadda kace,jinjina kai kawai yayi yafice daga kichen din,yana fitowa falo suka yi kicibis da Ummi ta sauko,cikin mamaki da al"ajabi take kallonsa,ganinta yadan Tsoratashi ammh ya nunamata shi Namijin Duniya ne sai yawani basar yana isa kusa da ita yake cewa"Ummi wlh Yunwa nake,shiyasa nagaza Hakuri,na leka su Baba"Yafada yana zama kan daya daga cikin kujerun Falon.   Binsa tayi da kallo tana ayyana,tun da take da Mu"azzam ko hayan kichen baitaba zuwa ba,ammh yau ko yaje,kuma wai saboda yunwa,kai ina bata yarda ba kara kallonsa tayi ammh ganin yadda yatsare gidansa yasa yamata kwarjini ta kasa mishi mgana sai ta zauna kawai agefenshi,ammh zuciyarta ta kasa yarda. Lekowan karime Uku tana komawa don ganin Ummi Afalo sai da sukayi Dinning ne,kana ta samu tashiga dakin zahirah da kulan abinci da mganin,wanda Mu"azzam na kallonta ajiyar zuciya ya sauke,Ummi dake gefe ta kallesa tana fadin"Wai meke damunka ne,sai wani ijiyar zuciya kakeyi Tun dazu"kauda kai yayi kafin yace"Babu komai Ummi na Koshi ne.."Yafada yana basarwa kallonsa kawai tayi ta tabe baki tacigaba da cin abinta.   Koda karime taje Zahirah harta tashi tayi wanka ta sauya kaya,cikin wata doguwar riga,ganin Karime sai taji dadi har ranta bakinta ta washe mata tana fadin"Mama..."karime ta amsa da cewa"Na"am yata..."Tafada tana dafa goshinta lokaci daya tana cewa"Alhamdulillah ma zazzabin ya sauka,maza sauko kiji abinci ga magungunanki ki sha inji yallabai"kallon Ledar mganin tayi bayan ta karanta Sunan Tambarin Asibitin,Abincin kawai karime ta bude mata,Tuwon Shinkafane miyar ogun wacce aka markade Naman kaza aciki,Zahirah taci sosai sakamakon itama irin Ummi ne tana son Tuwon,karime ita tadaukomata Ruwa ta taimakata tasha mganin,sallah issha"i kawai tayi tabi lafiyan gado,karime harta mata sallama ta fito zata tafi shashensu taci karo da yallabai shima cikin shigan kayan barcinsa Pjs,masu ruwan kasa,gaisheshi tayi ya amsa yana fadin"ai Baba da kin dawo kawai,daman Saurin danakeyi kenan nace,ki kwanta agunta kafin zuwa gobe muga yadda jikin nata zai yi"Yafada yana shiga cikin bedroom din. Itako tanajin Muryansa tayi saurin Rufe ido tahau barcin karya,saboda kunyan yagama ganin mata kirji😥shiko yana ankare da ita,don yaga sanda Ta rufe ido,basarwa yayi yana kallon karime dake cemai"To babu damuwa yallabai jikin nata ma yayi sauki ko da nazo", hannu yasa a aljihun wandon yana fadin"To Alhadulillah..."yafada yana kallon Fuskarta yadda tayi Wani haske da ita,fakaitan idon karime yayi ya shafa kumatunta da zai wuce ya Furta ahankali"Sarkin kunya,naga idonki ai...Gud Nite"yafada yana wucewa wanda itakadai tajishi,mirmishi ta sakarmai wanda yaji ajikinsa shiyasa dazai Fita ya waigo karaf ko suka hada ido,tako yi saurin Runtsewa tana kare Fuska,lebensa ya ciza kafin ya fice yana jin ransa Fes ganin Jikin nata da sauki.     Karime kasa tasaka Blanket zata kwanta zahirah tahana tace inbata hayo gado ba to itama zata sauko kasa,shiyasa karime ta bita gadon suka kwanta tare,hakan yama zahirah dadi ta kwanta gefen karime wacce take gani kamar Yakuranta ne agefenta,da wannan Murnan ta kwanta da kuma Tunanin Dan Ummi,wanda yanzu ya zamanmata lalura,ammh na yau special ne.   Shima anashi barayin ya kwanta ta tunanin Surar yarinyar aransa,yadade yana mamakin yadda karamar yarinya haka ta mallaki wa"innan Surar haka,wanda wlh bazaka taba ganewa ba,tana da, boyayye jiki da Sirri mai tsayawa aran ,wanda yaci karo dasu,daya kulle ido Boobs dinta ke tsokale masa ido,Ranar dai haka yayi barci,da asubahi kuwa yayi mamakin kansa,wanda sai da ya danganta da wanka,shikadai kawai in ya tuna saiya murmursa yadda surar yar'karamar yarinya tanemi susuta shi.    Da Safe bakwai yayi Shirin Fita office,sai da yafara biyawa yaduba zahirah wacce ke tiolet tana wanka da karime kadai suka gaisa tana shaidamasa jiki yayi sauki Alhamdulillah,jin haka yasa hankalinsa ya kwanta yafice domin yana sauri bayan yabama karime amanar Zahirah yakuma gargardeta koda wasa kada tafito suci karo Da Ummi tayi zamanta adaki kome take bukata takawomata nan,da angama karime ta bisa tare da Fatan Adawo lafiya,daganan dakin ya Ummi yafada wacce  take,barcinta kashirban bata tashi ba,kanta kawai ya shafa bayan ya mata kiss agoshi ya jawo mata kofan ya sauko,ko breakfast baiyi ba,ya ya fice,ushe dake jiransa ya bude masa motarsa bakar Venza yafada ciki,shiko ya zagaya Mazaunin Dereba yabata wuta suka fice sani maigadi na yi musu adawo lafiya. ••••••••••   Yana zaune office bayan kammallah shari"an dake gabansa yayi zurfi cikin Tunanin yadda zai bulloma Ummi,koba komai yana son Zahirah tayi ilimi tunda tanaso,kuma yasan karamin yakine, yace kai tsaye zai saka zahirah amakaranta,ammh kuma dole ne baya da yadda zaiyi,wayarsa ya ciro ya lalubo dan"uwa bayan sun gaisa yakoramai bukatarsa na sanya zahirah amkranta. Ajiyar zuciya Shureim ya sauke yana fadin"yes..Good idea Dan"uwa hakika kayi Tunani kuma koba komai ladanka na wajen Allah,domin ance wanda yabawa mace daya ilimi kamar yabawa duniya ne gabadaya infact ma hakkin ka ilimarta da ita na wuyanka,just kafara nema mata mkrantan daga baya ka sanar da Ummi,ka dage mata har sai ta amince,u are a lowyer kafini sanin yawan dubarunku na lauyoyi"jinjina kai Mu"azzam yayi alamar gamsuwa kafin yace'nagode dan"uwana zanyi yadda kace"wish u d best dan'uwa sai na jika"Shureim ya Furta daga haka suka yanke wayar.    Daga office Mu"azzam bai koma gida kawai sai ya wuce dya daga cikin mkrantanmu na nan Abuja *NURUL- BAYYA INTERNATIONAL ACADEMY ABUJA,yaje Sukayi mgana da shugabanin mkrantan yafada musu cewa matar aurece kuma da matakin inda ta tsaya akaratunta,nan da nan Abunka da masu da shi aka gama komai harta uniform suka bata da komai,suka ce gobe da safe ya kawota sumata,interview kafin suga ajin daya dace su sakata,da ya barnan Boutique ya shiga ya jido mata kayan sawa dogayen Riguna da riga da sikat da masu wando,sai jakar makranta ta baya da soap,harda food basket kamar wata yarinya koda yake shi ayarinyar yake daukanta,ya siyan mata kaya sosai harda su kayan make up,atamfofi ne kawai bai siya ba,ya bari Ushe ya dauki karime su je tare da zahiran su zabo tare.   Dukka abayan Booth aka loda musu bayan yabada ATM Dinsa sun ciri kudinsu,daganan ne suka Nufi gida,zuciyar Mu"azzam cike da fargaba,ammah yadake baya son Nunaw suna hon Sani maigadi yazo ya budemusu suka sulala cikin gidan,yau baijira an bude masa ba ya bude ya fito yana Umartan Ushe ya fara kwashe kayan dake booth ya shiga dasu cikin Falo,jiki na rawa ya fara jida sani na tayasa suna kaiwa cikin Falon,Ummi dake saukowa tayi kasake tana bin kayan da kallo,lokaci daya take fadin"Kai wa"innan kayan daga ina?kuma wa yace ku kawo su nan"Ushe ne yace"Yallabai ne tace mu shigo dashi nan"Harara Ummi ta sakarmai ganin yana maidamata danta mace bata samu zarafin mgana ba Mu"azzam ya sawo kai falon cikin sallamar sa ta isa da izza mai cike da amon cikakkun maza wa"inda suka amsa sunansu maza,cikin jarumta yake karisowa falon,itama Ummi tana saukowa ammh kuma ta dora duka idanunta kansa,da ido yayi masu sani alamar tafiya,Shikuma yana takawa ga Ummi cikin takunsa na cikkakun maza masu lafiya. *Comment* *Share* *Vote* *#intelligent writer's#* *#Uwar mijina..!#* *#Janafii#*      [18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺    _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_       *Alkalamin:JANAF*       *Wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ _*oh God!! Time never wait,all d struggle for 4years it's now comes to an end.May Almighty Allah help and grant us with a successful result,and make it the begining of success in our studies.AM GONNA MISS U ALL BIOLOGY/INTERGRATED SCIENCE EZZPP/15,LUV U ALL,AS WE MEET HERE MAY ALMIGHTY ALLAH CONVENE US IN JANNATUL FIRDAUSI AMIN!!!!*_😥😭😭😭😭 *DIS PAGE IS DASH FOR U ALL 20019 EZZPP/15 GRADUATE...Miss u all*😘😍😥😭 *NOT EDITED*⚒        *NO 15* kicibus sukayi lokaci daya yana riko hannunta tare da sakarmata mirmishi yana fadin"Na dawo Ummina.."hannunsa ta riko suka karisa kan daya daga cikin kujerun falon tana fadin"Allah nagodemaka daka dawomin da D'ana lafiya,ya aikin? tafada tana kallonsa,rausayar dakai yayi kafin ya dora kansa bisa kafadanta yana fadin"Wlh babu dadi Ummina na kusa dauka hutu nazo na zauna dake hakanan nagaji"Yafada yana wani kwabe fuska.   Dariya tayi tana shafa kansa kafin tace"Haba gwarzon mazajena,basan ka da raki ba,kai namiji ne, wanda ya ansa sunansa Namiji so bani son kana fadin ka gaji da aikin ka kaji ko"Tafada idonta na kan ledojin kayan dake tsakar falon bai samu zarafin mgana ba ta jefamai tambayan daya keson dama tamai.   "Son wa"innan Kayan fa..? tafada bayan tasakarmai idanunta kallon kayan yayi bayan ya wani basar lokaci daya yawani ya mutsa Fuska kafin yace'"Wai na wanchan yarinyar ne "Yafada cikin halin ko inkula,kallonsa Ummi tayi a karkace,kafin tace"Wata yarinya kenan? Bai kalleta ba sai ya wani basar sai chan yace"yarinyar da baffa Shettima ya mkalamin man.."yafada ya na nuna bacin ranshi,zaro ido Ummi tayi kafin tace"Kana nufin duk ita kasiyama wannan uban kayan"Tafada tana zabgamasa harara,kallonta yayi kafin yace"eh kayan sawa ne,kana harda Na mkranta na sanyatane"yafada kai tsaye.    Mikewa Ummi tayi hannu bisa kirji tana fadin"Kutumar uba,wata yarinyar kasa amkranta,kana hauka ne don Ubanka,yaushe kayi girman da zaka saka wannan yarinya a mkranta baka nemi shawarata ba" tafada tana jifansa da wani mummunan kallo,mirmishi yayi kafin ya riko hannunta yana fadin"haba Ummi na,tsaya kiji mana kibari kiji dalilina mana kafin ki yanke hukunci"Kallonsa tayi kafin ta fizge hannunta tana fadin"baka da Abunda zaka fadamin,"    Dafe kai yayi yana fadin"Koda kuwa na shawarar yadda zan rabu da auren yarinyarne salin asalin batare da kowa ya zargeki ba balle ya zargeni" yafada fuskarsa tana bayyana tsantsan gaskiyansa kallonsa tayi taga yadagamata kai shiyasa sai tazauna tana fadin"Fadi naji wani hanyace, da sai,kuma sai anshiga mkranta"mirmishin gefen baki yayi aransa yana fadin"Ummi danja.     Kallonta yayi kafin ya riko hannunta yana fadin"So nake na sanyamata mkranta tayi karatu koda Zuwa tayi candy ne,kinga daganan sai na roketa kan zan saketa,takoma gun iyayenta,bazata kiba,tunda mun taimaketa tayi karatu shiya zai sa kota koma bazata bari Baffa yaga laifinmu ba zatayi kokarin karewa saboda hallacin da muka mata kingane? Zuru Ummi tamai da ido tana kallonsa gefe daya tana nazarin mganansa,shikuwa kallonta yake yana ta addu"a Aransa Allah sa ta shiga buhun daya dingamata ko ya samu daman Dinketa aciki😂     kallonsa Ummi tayi kan tace"To ammh dole ne sai ka sata mkranta,why not kadaukan mata lesson Teacher yarinka zuwa gida yana koyamata,nifa bansan tayi hulda da kowa balle hartaji dadin Zama Agarin nan,"Mu"azzam yayi Saurin cewa"No Ummi ai inaga duk daya ne,kibari dai taje mkrantan ai matakan tsaro zan sakamata duk motsinta yana idona,"shuru Ummi tayi sai zuwa chan ta saki ajiyar zuciya kafin tace"To shikenan na Amince ammh da sharadin wlh tana kammallawa zaka sallami shegiya don wlh na tsaneta kamar mutuwa ta"Mu"azzam da murna takashesa yace"Dolen ta ma tabar miki danki Ummi na,da gudu zan korata garinsu da takardan sakinta"Jin haka yasa ran Ummi yayi fes tace"Inko haka tafaru nasan cewa Shettima zai dandani ko da kwatan Abunda ya dandanamun ne"Tafada fuskarta na fitar da Annuri.    Shuru Mu"azzam ya mata itako Murna yacika fadi take"Ko kaifa,ai wlh duk abunda kaga inayi saboda kai ne Allah ne kadai yasan wahalan dana ci kafin ma kazo duniya,wlh da ason Ransu ne dayanzu nayi barinka"Tafada muryanta tafara chanzawa Rumgumo kafadunta yayi yana fadin"Karki damu Ummi komai mai Wucewa ne,yanzu abunda nakeso dake,ko fadan dakike mata,kidaina bani son Ta rainaminki domin ke ba sa"arta bane ki barni da ita tacika lokacinta zan sallameta takara gaba"Cikin Farinciki Ta rumgumesa tana fadin"Ina matukar sonka my Son,kana son Farinciki duk abunda zai batamin rai kana gujesa,Allah yamaka albarka."Tafada muryanta na Fitar da amon Tsantsan Farinciki,rumgumeta yayi back yana mirmishin mugunta aransa yana ayyana cewa yamayi sakaci Tuntuni da bai hadama Ummi irin Buhun daya dace da ita ba,ya dinga sakata yana Dinkewa😂zakaci kaniyarkane,in Ummi ta fahimci haka. Su Lami Mu"azzam yakira suka dauki kayan suka shiga dashi dakin zahirah,wacce ke kwance kan cinyar karime tana mata hira,dukkansu mikewa sukayi suna binsa da kallo,lami ce tace"Yallabai yace ashigo dashi..'Ajiyar zuciya Zahirah ta sauke jin an ambaci yallabai domin wunin yau tayi kewarsa sosai,ammh abunda yadauremata kai Ummi batanan ne databari aka shigo da kaya dakinta,domin tasan cewa matukar Ummi na gidan nan ba wanda ya isa. ******   Baisamu zarafin zuwa dakin zahirah ba sai bayan yadawo sallar issha"i lokacin har sunyi sallama Da Ummi ta shiga ciki ta kwanta ranta fes za"a ci Uban zahira,shiyasa bata damu da ita ba, balle hartasan metake ciki,Lokacin daya shiga dakin yana sanye da jallabiya mai Ruwan kasa,kansa babu hula fuskarsa tayi fayau da ita alamun ya samu kwanciyar hankali,Yana shigo bayan ta gaisheshi ta Fice zahirah ko wacce ya ritsa afalon tana zaune cikin doguwar rigarta atamfa A shape wacce ta fitar da Surarta,yana shigowa tafara sunkuyar dakai,tana sunne kai,shiko gefe yaja yana karemata kallo Taji ajikinta yana kallonta shiyasa taki dagowa gashi kanta ba dankwali,kitsonta ya bayyana wanda ya zubo mata har baya,ganin yadda takeyi ne takasa zama yasa yafara takawa zuwa gabanta sai jin mutum tayi gabda ita ya durkusa gwiwansa yana shafan Cinyoyinta kantasamu zarafin Matsawa ya saka hannu ya dago habansa yana fadin"Kunyan kuma ta mecece? Umh..."Yafada yana kuramata ido Runtse ido tayi ammh tana mirmishi har Beauty Piont dinta suka lotsa shagala yayi da kallonta saboda yadda kowani sashi na jikinsa ke amsa,mirmishin nata,lebenta yake kallo yadda yake fitar da maikon Liptick Shauki ne ya debesa har baisan sadda ya kai bakinsa ya sumbaci nata ba,saurin bude ido tayi,jin yadda wani abu mai Taushi ya jingina da lebenta sai kawai taci karo da Fuskar Mu"azzam gabda tata,wanda idanunsu suka sarke da juna kafeta yayi da wani siririn kallon wanda mutum daya ake mawa wanda zuciya da rai suka yarda cewa yes wannan Abun mallakinsu ne,idanunsa suka fara janza kala lokaci daya yaji yana neman durkushe,idanun yarinya suna tafe da wani sirrin na mussaman wanda duk sanda ta kallesa wlh tallahi baya sanin, sadda yake shagala da kallonta, wani mircle ne ke jansu sun kasa dauke ido akan juna,Zahirah kuwa jitayi wani yammm..."na binta ta ko"ina kanta ne yafara juyawa ammh kuma idanunta sun kasa dauke ido akansa jikinta ne yafara rawa lokaci daya kuma sai ga hawaye saboda yadda idanun Mu"azzam suka mata dabaibayi,ta yarda ta amince mu"azzam Namiji ne mai cikar zati da haiba,wanda in yaka idanunsa akan mace komin takamarta da isarta,koda kuwa tana fama da sarauta ko mulki lokaci daya zataji ta raina kanta da duk abunda ta mallaka.   Ganin gangarowan hawayen ya sa yayi Saurin sakinta yana mikewa hannusa duka ya sanya cikin aljihun Jallabiyan yana kallonta bayan ya saki ajiyar zuciya yace"Kuka kuma.."To kinga share hawaye kiji wata mgana mai dadi'Jin haka yasa tasaka hannu ta share hawayen ammh bata bari sun hada ido ba,dan mirmishi yayi kafin yace'Ki duba kayan na,akwai na sakawanki na gida,am srry Tuntuni yakamata na siya miki bansamu lokaci ba,kana ki zama cikin shiri gobe zaki zama yar mkrantan Nurul Bayya International Academy.   Jin haka ya ta dago ta karfi tare da zaro ido tana fadin"da gaske ya mu"azzam..."Tafada da dukkan Farincikinta lokaci daya tabayyanar da fararen hakoranta waje kai ya gyada mata yana fadin"Insha Allah.."Ai da hanzari ta mike shidai kawai sai ji yayi tafado jikinsa kikam tana fadin"Ngd sosai ya mu"azzam Allah ya saka ka farinciki kamar yadda kake sani,Allah yakareka aduk inda kake yakuma sama Aikin Albarka ngd.."Tafada idonta sunyi kwalkwal da kwallah.. Wani dadi ne mai sanyi yake kwarara azuciyar mu"azzam cikin saurin ya saka duka hannunwansa yazageye kugunta dashi yana kallon kwayar idonta yace"Karki bari wa"innan hawayen naki su zubo..In baka hakaba nace na fasa"Jin haka yasa tayi saurin hadiye kukan mirmishi yayi yana shafa kumatunta yace"Naji dadin addu"anki but,kin manta abu guda daya baki man ba"kallonsa tayi kan tace'meye shi,kafada insha Allahu zan yi maka.."Yana yar dariya yace"Alkwari..'ta amsa da cikawa..'Kunnenta yakai bakinsa yamata rada bansan meyace ba nadai ga tazaro ido lokaci daya tana kara dunkule kanta bisa faffadan kirjinsa daya yimata Rumfa tana dariya kasa kasa tace cikin shagwaba"Ni..ni..A"a..Kachanza wani"Dariya yasaki mai kayatarwa yace"Ba chanji,kinga kuma kin dau alqawarin,kuma kinsan hukunci wanda yadau alqawari bai cika ba ko"yafada da son razanar da ita kwalkwal da ido tayi tana kallonsa dariya ta kusa kamasa sai ya basar yana kallon gefe yace"Jiranki fa nake zanje na kwanta ne.."jin haka yasa tayi kukan kura ta dage kafa tunda yafita tsawo ita iyakarta kirjinsa,ta sakarmai kiss A kumatu ammh bayan ta rintse ido tamau kamar wacce taga abun tsoro. Shagwabe fuska yayi cikin wata murya mai kashe jiki yace"Ni..Ni..Ma wlh A"a ba" anan ba"Kunyata ta isheta ta sunne kanta bisa kirjinsa duk da tana kokarin kwace kanta ammh yana kara danna kugunta da hannunshi,cikin muryan sanyi tace"To a ina..? tafada cikin sigar yarinta,tsab ya kalleta bayan ya duka ya turo mata lebenshi kafin yace"Here..."Zaro ido tayi tana kallonsa shima idon yadagamata yana yar dariya shagwabewa tayi kamar zatayi kuka shima sai ya kwaikwayeta yana wani narkemata Runtse ido tayi kafin ta kai bakinta sai tin nashi tana dora lebenta yayi saurin Saka duka hannuwansa ya tallabi keyarta tana kawo bakinta ya cafke lebenta yana mata wani irin tsosta mai kada hanjin wanda akamawa tuni Lantarki jikinta yafara ja,shiko kara matsota yayi yana tande lebenta cikin wani salo na dabam idanunsa na kan nata data runtsesu tam. Cikin sauki ya samu nasaran zura harshensa cikin dan bakinta yana kada harshenta dana shi,ai Tuni zahirah taji kamar ta zube kasa saboda yadda kowani gaba na jikinta yake amsan sakon,shikanshi mu"azzam baida control alokacin zuciyarsace da kwakwalwarsa ke dawainiya dashi hawayenta da suka fara digamani a kirji ne ya ankarar dashi cikin wani yanayi ya zare harshensa zai yi baya,kawai tayi luu zata fadi sai ya taro ta fado bisa kirjinsa tana fadin"Ashhh..."Cikin wata murya yake fadin" *Z....Hii..Rah....."Kamar wanda aka shake batasamu zarafin amsawa ba illa shesshekan kukan datakeyi,rumguneta yayi tsam ajikinsa yana jin sanda sandar girmansa girmansa take harbawa,runtse ido yayi yana Furta ya salam Aransa. Dakyar ya zare jikinsa daga nata yana kallonta bayan ya dafa kafadunta da duka hannunsa yace"Are u ok..."Cikin kasaltacciyan murya Batayi mgana ba illa sulalewa datayi akan kujera tana sauke Numfashi,shima cikin yanayin yake ciki sai kawai ya juya yana fadin"Gud nite..Ki shirya da wuri"Daga haka ya fice daga dakin cikin wani bahagon yanayi. Mu"azzam yana komawa daki yafada bisa gado yana matse maransa,lokaci daya komai ke dawomai daki daki,ashe daman yana da karfin sha"awa baisani ba kalli yarda yar yarinya karama ta nemi rikitashi,yadade yana mamakin kansa kafin yafada Tiolet,abun ya bashi mamaki domin sai da yayi wankan tsarki kafin ya dauro alwala ammh kuma duk sanda ya tuna da abunda yafaru tsakaninsu sai ya murmusa,Shikadai. Haka abagaren zahirah ta dade yashe kan kujera jikinta banda, jin amon Sakon Mu"azzam ba abunda takeji,lebenta kuwa shafawa take tana mirmishi domin, duk sanda ta runtse ido sai taji saukar lebenshi bisa nata,jikinta ya saki gabadaya ta kasa fahimtar wani yanayi take ciki,sai ayau ta tabbatarma kanta ba iya burgeta kadai Mu"azzam keyi ba ta kamu ta matsanancin kaunarsa kallonsa kyakyawan Fuskarta kadai yakan sakata,Farinciki mara iyaka,da dakyar ta rarrafa ta mike ta isa ga kayan ta hau budewa komai yayi more expecially datayi toxali da Uniform dinta rumgumesu tayi tana hamdala aranta,ranar dai dakyar tayi barci takosa gari ya waye ta ganta amkranta. *****--- washegari Tun bakwai na safe zahirah tagama shirinta ta saka Uniform dinta harda sock dinta da Cambus dinta bayan ta rataya jakan bayanta,Tayi zaune tana jiran mu"azzam,shiko bayan ya gama shirinsa cikin American Suit dinsa Ash and black ya ratayo jakarsa ya fito,dakin Ummi ya shiga direct suka gaisa yana ta sauri ta kallesa tace"To kai ina zaka ne kake wannan Uban saurin"Tafada tana kallonsa kauda kai yayi bayan ya duba agogon azurfan datake hannunsa yace'zan kai yarinyarnan mkranta ne,daga chan na wuce office.."Shekeke ta kallesa kan tace"Dole sai kai zaka kaita,ka tafiyarka Ushe yakaita mana"rausayar dakai yayi yana fadin"Kibari na kaita,Ummi daga yau shikenan ai Ushe zai dinga kai ta ko"Yafada yana tsareta da ido,taso tayi gaddama ammh ganin yadda ya tsare gida yasa tamai fatan dawowa lafiya,yau saboda takaichin zahirah ko rakon baisamu ba,shima bai roka ba ya fice,kai tsaye dakin zahirah ya wuce wacce ya ganta takame kawai tana jiransa,kallon Farko yamata sai da,ya dara ganin yana mata dariya sai ta shagwabe fuska zatayi kuka,tana kallon kanta hannu ya dagamata yana fadin"To sarkin kuka,nifa zumudinki nakema dariya"Yafada yana karisawa kusa da ita ta bude baki zata gaisheshi taji ya sakarmata kiss Akumatu yana fadin"Daga yau kinga irin gaisuwan da zaki dingama yayanki kenan,kinji ko"Yafada yana kallon kwayan idonta. Gyada kai tayi tana sunkuyar dakai,riko hannunta yayi yana fadin"oya muje kiyi breafsat mutafi kada nayi latti"Ganin sun Fito sun Nufi falo yasata kokarin kwace hannuta yana lura da ita atsorace take sai kallon Saman Ummi take,cije baki yayi yana fadin"Ummi bazata fito yanzu ba so Cool ur mine"kallonsa tayi ganin yawani basar,duk da haka jikinta bai saki ba,kan Dininng ya kaita dakanshi yahadamata Tea shima yahadama kansa,dukkansu sama sama suka karya banda kallon juna, ba abunda sukeyi shiko Mu"azzam kyan da kayan mkrantan suka mata ne ya tafi dashi harsaida yayita kasheta hoto bata sani ba,saidai,taga flash yayi haske,kuma ya hade rai ba daman tayi mgana,ho su Mu"azzam manya. Suna Fito haraban gidan da hanzari Ushe ya bude musu murfin bakar motarsa accord suka fada daga chan kuma su karime ne ke dagamata hannu dafatan sa"a. Suna isa mkrantan ba"a bata lokaci ba akayi mata interview wanda shikanshi mu"azzam yayi mamakin yadda tacinye kaso 75 acikin 100 ammh bai yi mamaki ba Tunda tace tayi mkranta achan,bai tsaya an kaita aji ba ya wuce office Ammh bayan ya jaddada musu cewa ita din matar aure so akula, saboda yanada,aiki yadai barta za"a kaita ajin da zasu sanyata,SS1a nan aka kai Zahirah wanda su tara ne kachal ajin,Zahirah ta tsinci kanta acikin wani yanayi na fatinciki mara misaltuwa na kasancewata daya daga cikin dalibar wannan babban mkrantan ta Nurul Bayya.   kuyi hakuri sai zuwa gobe....Janaf ce [18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺    _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_       *Alkalamin:JANAF*       *Wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ _*I DEDICATE DIS PAGES TO U GUYZS,..JANAF NOVELLA..UWAR MIJINA FANS 1&2 Gidajen da ake sharhi,Sharhi mai taba zuciya Ainun,ina matukar,godiya Keep it up janafty Relli Appreciate*_ *Intelligent writer"s ina gaisuwa,Allah kara basira.*           *NO 17*   kamkame jikinta tayi,lokaci daya tana sakin marayan kuka,jin saukan hawayenta bisa fuskarsa shiya dakatar dashi,kan abunda yayi niyya,ajiyar zuciya ya sauke bayan ya rumgumota da karfi,har saida tayi dan,kara washhh..."Ajiyar zuciya kawai yake saukewa tare da Numfashi,lokaci daya.   Cikin sanyin jiki ya mike daga kanta yana kallonta yadda ta runtse ido tana hawaye,Kallonta haka babu kaya tadamai da hankali yakeyi shiyasa ya fice kawai maransa na wani murdawa,jin karar rufe kofansa yasa Zahirah bude ido,cikin kasala da rashin kuzari,Dakyar ta iya mikewa taga aikin da Sukayima littafanta yadda suka yamutsasu gefe,harda skul bag din nata bata tsira ba,tattarawa ta hau tana godema Allah dayasa ba"a yaga littafin Maths teacher dinsu data shiga uku.   Toilet tafada domin tasani cewa dole ta danganta da wanka,domin ya Mu"azzam yagogemata duka haddarta,yafara koyamata sabawa da salon wasanninshi,wanka takeyi ammh kowani dakika tana tuna abunda ya wakana ne atsakaninsu,tanajin wani nishadi yana shiganta,Tana fitowa ta zura wata sleeping dress pick colour wacce batama rufemata gwiwa ba,Sallar issha"i tayi bayan ta dora da shafa"i da wuturi,Assigment din nata ta dauka,ta fice tana fadi aranta"Dole na kaima ya Mu"azzam yayi min kada gobe nasha duka gun maths teacher dinsu don Wicked ne.     Tana fitowa cikin sanyinta ta doshi shashen mu"azzam Ummi data fito daukan Ruwa a fridge nata babu ruwa kawai kamar gizo,taga wata kamar zahirah zata shiga shashen Mu"azzam,saboda razana kadan ya rage tayi missing step ta fado kasa,sai da ta rike karfen bene,wani zufa na ketomata,,Cikin daga murya tace"Ke..Ke...Ke..."Tafada tam Baci yake in Ummi tace wai tana bin Dakin Namiji,to wai waye Namijin inbashi ba,kuma shidin fa Mijinta ne,gaskiya Ummi tafara kaishi bango,haba.     Koda yakoma dakin zahirah baiwar Allah hartayi barci,Assigment din yadauka yayimata awata takarda ya ijiyemata akan side drower dinta,wanda data tashi zata gani,Gyaramata kwanciya yayi bayan ya sumbaceta agoshi ya rufeta da blanket,ya fito zuwa nashi dakin,aransa yana kara mamakin yadda Ummi take mai wasu abubuwan,kamar ba danta ba wacce ta haifa da cikinta ba. ******* Washegari Tunda Zahirah tatashi taga sakon mu"azzam,akasan aikin dayayimata ya Rubuta *SORRY MY HIRAH ALLAH YABAKI HAKURI KINJI* salon Rubutun nasa shi ya tsumasata ainun,batasan sadda ta rumgume Takardan ba tana shakan kamshinshi,Aranta tana jin ko me Ummi zatayi sai dai tayi domin takamu da son ya mu"azzam so kuma mai tsanani,wanda tanajin bazata iya rayuwa babu shiba,koda kuwa kasheta za"ayi itakanta da ace zuciyarta tayi shawara da ita,kafin tafara sonshi da bata bari ba,saboda sanin Abunda ke gabanta,ammh sai dai kash,bata da yadda zatayi Allah ya rigaya da yarubuta haka zai faru,yana cikin kundun kaddaranta. Sauri tayi Ta kwashe a Note Book dinta kafin ta shiga wanka,tana fitowa shiryawa kawai tayi Karime ta kawomata abun karinta agurguje ta karya ta fito rataye da jakanta Ushe na waje na jiranta,tana fitowa suka wuce,Sai da suka dauki Hanya kana Zahirah ke tambayan Ushe yakai yallabai wajen aiki ne? amsa mata yayi da cewa"A'a yau yanajin yallabai bazai Fita umartansa dai yayi daya kaita mkranta akan lokaci"gyada kai kawai tayi Cikin gamsuwa.    Amkranta sunyi kamar yadda suka saba Da Asma"u har aka tashi gida,tare suka fito har bakin get kowacce na tsimarin jiran mai daukanta,shuru shuru babu wanda yazo sai chan sai ga direban Asma"u yazo tafiya da ita,tayi tayi Zahirah tazo sufara kaita gida taki yarda tace tabari itama yanzu za"a zo daukan nata,saboda haka yasa Asma"u taki tafiya ta tsaya jiran Wanda zai dauki Zahirah ammh fiye da minti talatin babu omo babu labari,dole tasa Zahirah bin Asma"u duk da ranta baimata, dadi ba,ammh bataso Asma"u ta zargi wani abu ne,Suna mikawa Asma"u tacema zahirah"Tunda dai yau gaki besty Allah sai kin karisa gida kingaida Mami.."Jin haka yasa Zahirah ta rude taso tayi gaddama Ammh Asma"u ta bata Fuska dole tayarda,ammah akasan Ranta duk zuciyarta babu dadi,ga gabanta dake faduwa. A asoko road Gidansu Asma"u yake,wanda Sai Da zahirah ta saki baki da hanci tana kallon aljannar duniya domin gidansu mu'azzam ba gida bane,akan tsaruwa da haduwa na gidansu Asma"u,Zahirah bataso zama ba ammh Asma"u ta matsa harsai sukaji abinci sukayi sallah,mami kuwa taji dadin zuwan zahirah ta rumgumota tana sakamata albarka,dazata tafi Mami ta cikamata leda da kayan kwalliya na kamfanin MAKARI harda Atamfanta Super wax,da farko Zahirah kin amsa tayi,Asma"u ce ta amshi kayan tana Hararan zahirah,wacce taketa zubama mami,godiya tana amsawa da Amin.   Tare da Asma"un suka koma zata rakata gida,wanda ko amotan Asma"u keta zencenta ammh ita zuciyanta na gida,illai suna zuwa Suka zuba hon Sani maigadi na wangale get sukafara cin karo da mu"azzam yana kai da kawo hannunsa goye abayansa,yana sanye da riga da wando na kamfanin Armani black and white,jin hon din mota yasa ya zurama get din ido azatonshima Ushe ne,sai yaga wata bakar accord tasawo kai cikin gida Abunda ya dauremai kai ganin zahirah ta fito daga motan ita da wata yarinya,daure fuska yayi yana jifanta dawani kallo wanda sai da zahirah taji kafafunta sun kasa daukanta,lura da yadda zahirah ta rude ne yasa Asma"u ta riko hannunta tana fadin"Shine broda dinki din nan.."?gyada mata kai kawai Zahirah tayi kanta nakasa.     karisawa,sukayi Dan dukawa Asma"u tayi tana fadin"Ina wuni.."Amsawa yayi idonshi na kan zahirah kafin yace"Wacece ke? kuma daga ina kuke.."Yafada cikin bacin rai,Cikin dakiya Asma"u tashiga koramai jawabin abunda yafaru ta kareshe da cewa"Kayi hakuri wlh ba da gangan nadauketa mukaje gidanmu ba,naga ba"azo daukanta bane."Tafada tana mtse hannun zahirah wacce kanta ke duke taki ko dagowa. Ajiyar zuciya ya sauke,kafin yace"it ok,ammh karku sake irin wannan,saboda kun tadamana da hankali,tunda ita ba ko"ina tasani ba"Yafada fushinsa na sauka ,Asma"u tace"Insha Allahu bazamu sake ba..."gyada kai yayi kafin yace"Madallah babu komai.."zahirah dai kanta na kasa duk kokarin mu"azzam nasu hada ido bai samu dama ba har suka shige ciki,Zahirah ta godema Allah da bata tarar da Ummi afalo ba,har suka shiga cikin dakinta,Asma"u bata wani zauna ba,illah zahirah tafita takiramata su karime tana nunamusu Asma"unta suka gaisa cikin sakin Fuska,da Asma"u ta tambayeta ina goggonta take,karya Zahirah tayimata da cewa bata nan,Asma"u bata kawo komai ba tace"In takara dawowa sa gaisa da ita..,Bata wani jima ba tayima Zahirah sallama wacce ta rakota har gun mota kafin takoma ciki,bata dai kara saka mu"azzam a ido ba har dare. Shiko Mu"azzam sam ya manta da zahirah ma saboda ya aiki Ushe kuma bai dawo da wuri ba,sai da lokaci yaja,kana yatuna da ita,koda ushe yaje mkrantan babu kowa,kuma ya tambaya sukace gaskiya basu da masaniya sukam,dole ya dawo yafadama Mu"azzam wanda jin haka yasa hankalinshi yatashi matuka tunaninsa kada yar mutane tazo ta bace ya shiga uku,ina tasani agarin Abuja,Kara tura ushe yayi kan ya dudduba kan hanya ko Tafara takowa akasa,to yatafin ne baidawo ba suka shigo,Ummi kuwa duk wainar da"aka toya tana dakinta bata sani ba,wardrope dinta take gyarawa tun safe shiyasa ba wanda ma yaji Duriyanta ko lunch dinta ma sama,aka hauramata dashi domin yau sarautarta ta motsa ne,Mu"azzam ya godema Allah da haka yafaru,domin bayason Tijaran Ummi sam. ******- Yau kimamin kwana biyun da faruwan Haka,Ammah mu"azzam bai kara waiwayarta ba,taci karo dashi sau biyu tana gaisheshi yana amsawa adakile,kuma fuskarsa,babu Annuri ko kadan,Tuni zahirah tasha jinin jikinta,takuma fahimci Mu"azzam din Fushi yake da ita tun laifin Ranar nan,Tana so tabashi hakuri kuma bata samu dama ba,don akwanakin nan Ummi sai takai goma afalo bata haura ba sama,shiyasa babu halin zuwa bashi hakuri,tunda ba zuwa dakinta yakeyi ba yanzu yana Fushi da ita.   *MAFARIN KOMAI* ******   #*Soyayyah* Ranar jumma"a gidan suka tashi da haihuwar zulaika matar Shureim wacce akama aiki a asibitin Chika dake zaria,ga hajiya jikin sai a hankali,dole Ummi ta shirya Aranar Ushe ya wuce da ita bayan yakai zahirah mkranta,wacce batason wainar da"ake toyawaba sai da tadawo kana su karime ke fadamata,Tsalle tayi itakadai adaki tana murna domin karime tace mata,kila Ummi ma tafi sati don ta debi kaya da yawa,Ran Zahirah fes,Ranar Wuni tayi walwalarta wanda ko malaminta dayazo yaga alama domin Karatun nasu ma na yau na dabam ne,haka take sakin kira"anta cikin Annushuwa,kamar babu abunda ke damunta.    Karfe 8:00pm taji shigowar mota tasan kuma ya Mu"azzam ne,dama already tayi wanka cikin wasu riga da wando wanda cikin siyayyar da yayimata ne,red and black sai ta sanya mayafi R&S karami ta yane kanta dashi bayan tafeshe jikinta da Turare cikin wanda Mami ta bata ne,bayan kuma ta saka humranta wanda Su yakura suka zomata dashi,wani bakin flat shoe ta saka,ta fito tana Baza kamshi,abun mamaki shashen Mu"azzam kai tsaye ta nufa ranta babu ko fargaba.   Kofar falon tana budene, tana turawa ta bude,falon babu kowa tsint ammh ko"ina sai tashin kamshi yake tsaf tsaf kamar ba dakin Namiji ba bedroom din ta nufa ta sanya hannu tayi knooking daga chan bangaren Mu"azzam da fitowarsa wanka kenan yace"yes come in.."da sallamarta ta shigo bayan ta turo kofan ahankali,tana dagowa karaf suka hada ido,tsuramata ido yayi yana kallonta sama da kasa,aransa yana fadin"Sarki ya tabbata ga Allah shugaban halittun duniya.   Itako kunyane yakamata ganin yadda rigar wankan ya damesa har yana fitar da surar jikinsa,kirjinsa kuwa abude gargasa tayi kwance luf ruwa na diga ajikinsa,sunkuyar dakai tayi tanajin kamar ta juya,ganin haka yasa yayi Fuska kawai ya wuce gaban dressing mirror dinshi yana kokarin shafamai yayi kamar baisan da tsayuwarta agun ba. *Comment and vote,share* *One luv Janafty Fans*       [18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺    _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_       *Alkalamin:JANAF*       *Wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ _*I Dedicated dis page to u My Sisi of life...AISHA ALTO...,Soyayyarki gareni mai girmace,kaunarki gareni Allah ne kadai yasan iyakarta...Hakika kin zamo wani jigo na rayuwata,ina godiya da kulawanki agareni Janaf tafada kuma takara fada,AISHA ALTO KINA BURGENI*_💝 *NOT EDITED*⚒              *NO 16*      Kusa da sit din,wata yar budurwa aka ijiyeta wacce ashekaru bazata wuce sa"ar Zahirah ba,mirmishi ta sakarmata bayan Teacher nasu ya gabatar da ita amtsayin sabuwar Dalibarsu,itama zahirah mirmishin ta maida mata murna ya cikata na ganinta cikin sa"anninta da sunan daukan karatu,farincikinta yakasa boyuwa har ya bayyana akan Fuskarta,koda tazo Maths akeyi dayake double period ne,shiyasa ana kammallawa aka fita break.   Kowa yafice sai Zahirah kadai ke zaune tana raba,ido yarinyar data mata mirmishi ita tatashi tazo har sit dinta tana fadin"Assalamu Alaiki yar"uwa.."Tafada tana zama kusa da ita,Zahirah tadago tana kallonta lokaci daya take amsa sallaman nata"Amin wa"alaikas salam.."Ta amsa cikin sakin Fuska hannu ta mika mata tana fadin"My Name is *ASMA"U GADDAFI NURA* daya daga cikin daliba ta Nurul bayyah"Tafada tana mata mirmishi cikin Farinciki zahirah ta mikamata hannu suka sarke tana fadin"My Name is *ZAHIIRAH ABUBAKAR BAHGANA* Naji dadin haduwa dake Asma"u"    Hannunsu rike da juna suna mirmishi Asma"u tace"Nima haka Zahirah..."Atare suka kalli juna suka murmusa daganan kowacce tayi shuru sai chan Asma"u ta kalleta tana fadin'"Bazaki Fita break bane.."Gyada mata kai kawai zahirah tayi Ok kawai Asma"u tace tana tashi,sit dinta taje ta bude jakanta ta dauko wani katon biccuit da Madarar holladian tazo ta kawoma Zahirah tana fadin"Nima bancika fita break ba,komai nake bukata nakan zo dashi daga gidane,so muci wannan.."Kallonta zahirah tayi tana ayyana kirkinta mirmishi tayi zatayi mgana Asma"u ta marairaice tana fadin"Plz Besty karki ce A"a don Allah.."Ganin yadda tayi yasa zahirah takasa mata musu,nan sukaci biccuit din suna korawa da madarar holandian din,har suka koshi,hira suka cigaba dayi Duk da Asma"u ce keta hiranta,ita daga Umh sai A"a.   Suna zaune aka dawo aji sai Asma"u takoma gun zamanta,koda english Teacher ya shigo maida hankalinsu sukayi kansu harda zahirah wacce taga bambamci sosai ta fanni da dama da mkrantar garinsu,dayake tana son Abun aranta Tuni ta cire komai ta maida hankalinta kan Abunda ake koya musu,ahaka har aka tashesu,koda aka tashi tare suka fito aji ita Da Asma"u wacce ke rike da hannunta kam,har bakin get din school inda Direban Asma"un ke jiranta,Haduwar farko Asma"u tayima Zahirah tayin shiga motarsu su kaita gida ammh Zahirah tace itama za"a zo daukanta ba yadda ta iya illa ta shiga motar direba yaja tana dagama Zahirah hannu itama tana dagamata,basu dade da Tafiya ba sai ga Ushe,wanda daman Mu"azzam yafadamata shi zai dunga zuwa daukanta in an tashesu.    Cike da Murna Zahirah ta shigo falon tana kwalama karime kira da"Mama..Na daw..."Kalamanta sun makale ne lokacin dataci karo Da Ummi,zaune tana kallonta,,tuni jikinta yafara rawa saboda tsoro durkushewa tayi bakinta na rawa,tace"Ina..Y..Ni Ummi.."Tafada tana kafta ido.     Wani dirty look Ummi ta watsa mata tana mamakin yadda yarinyar tayi wani kyau da ita,wato tasamu hutu ko,tabe baki tayi kafin ta kauda kai ko mgana,ganin haka yasa  zahirah mikewa jiki asanyaye ta karisa dakinta,Da kallo Ummi tabita tana tsinema Shettima da Fadi,domin su suka cuceta.      Tana shiga daki,ta cire Uniform din nata tafada tiolet tayi wanka tazo tayi sallah,tana nan zaune Sai ga karime ta shigomata da kulan abinci tana mata barka da dawowa,cikin farinciki zahirah ta rumgume Karime tana murna nan fa ta zauna tana ta bata lbrin mkranta,harda lbrin Asma"u Karime taji dadi aranta ganin yadda zahirah take cikin farinciki mara misaltuwa Ai su karime sunsha Hiran mkranta kamar ba gobe...    Karfe hudu na bayan la"asar Sai ga wani malami yazo yace yallabai ya turo sa yazo akwai wacce zai fara yima karatun addini,Ummi bambarankwai taji zencen shiyasa afusace ta shiga ciki ta kira mu"azzam tana fadin"Kai kana haukane,wani salon iskanci ne wannan,bayan wahalan sata mkranta harda wani salo ne na dauko mata Wani malami wai da sunan zai koyamata karatun addini,yo ina ruwan wani tayi ta zama da jahilcin mana,wa ya damu",Tafada ranta bace.   Gyara zama yayi yana jingina da jikin kujeran dayake zaune yace"Kiyi hakuri Ummi na nayanke hukunci batare da nayi shawara dake ba,Duk abunda kikaga inayi yana cikin alqawarinmu ne shiyasa"Tsaki Ummi taja tana fadin"alqawarin banza,gabadaya ni aka cuta ammh daga baya su suketa samun Nasara akaina,to bazai sabu ba tun wuri ka chanza mgana kai wlh kaja tsiya har mkrantan sai na hana naga karyan iskanci"Shidai mu"azzam hakuri yaita bama Ummi don yasan za"a rina cikin kwantar da murya yace"To shikenan Ummi yarda kike ce,akoda yaushe bani da buri illa naganki cikin Farinciki,Umarninki shine nawa,bari nakira malamin na sallameshi kawai"Daga haka ya datse kiran yana mirmishi Yasan cewa Ummi zata kirasa daman shiyasa yaki gayamata ya shiryama hakan,illai kuwa sai ga kiranta sai da takusa tsinkewa ya daga yana fadin"Ummi na,ina kokarin kiransa ne.."Ajiyar zuciya ta sauke kan tace"It ok..Ka barshi ya dinga koyamata ba don halinta ba"Tafada ranta ba dadi,godiya ya shiga jeramata kafin ta yanke wayar,haka kurum takejin kamar wani abu zai faru gaba in ta biyema Shawaran Mu"azzam. Zahirah taji farinciki lokacin da lami take fadamata ta shiryo tazo Yallabai ya aiko azo amata karatu,murna kamar ta kasheta aharabar gidan suka shimfida darduma harda dan allonsu,da fari sai dayafara jarabata yayi mamakin Ilimin yarinya,ammh sai ta bugaci da adawo baya,saboda dadewar datayi batayi ba,Hadisine da qur"ani,da Ahalari,da Sai Tauhidi yafara koyamata bayan ya bata littafin wanda duk dawainiyyan yallabai ne,hakika zahirah taji dadin yadda rayuwarta take budewa daci gaba ta ko"ina shiyasa gabda mangariba suka tashi karatun da malamin nata Ustaz Haruna,sallar kawai tayi ta dauko littafan nata tashiga dubawa,ranar dinner ta ma sai su karime suka dauke littafan kana ta iya cin abinci,tana kamallawa takoma na boko tana dubawa tana mirmishi murna kamar ya kasheta ta zama cikakkiyan yar mkranta.   Da wuri ta kwanta saboda gobe school,shiyasa koda mu"azzam yadawo tuni ta dade da barci shiyasa bai tasheta ba shima ya shige shashensa yayi abunda zaiyi ya kwanta,itako Ummi rantane duk ba dadi shiyasa ko fitowa batayi ba. ***** Washegarima dai bata chanza zani ba ,da wuri ta shirya Shikanshi mu"azzam din yau fuskarsa babu Annuri gaisuwanta kawai ya amsa yace taje ta karya da hanzari,ganin yaki karyawa yasa ta kallesa taga yahade rai sai yajan tsaki yakeyi sai taji babu dadi shiyasa kadan tasha tea din Wainar kwan ne ma Karime ta sakama a food flulas,suka fice Ko amotar ko mgana bai mata ba, illa kawai tambayanta dayayi ya yanayin karatun tace mai Alhamdulillah,ganin shi cikin damuwa sai kawai taji ta damu sosai shiyasa suna kaita har haraban mkrantan bayan ta fito sai ta dan tsaya rike da murfin motan tana kallonsa,kallonta yayi yana fadin"Any problem.."Fuskarshi babu Annuri,gyara zaman jakarta tayi tana wani kwabe fuska tace"Don Allah yaya Mu"azzam kayi hakuri.."Tafada idonta na kansa,kur yayi mata da ido kafin ya murmusa yace"For what..'cike da yarinta tace'to naga kana ta fushi dani ko kallona baka san yi.."Baki ya rike cike da mamakinta yadda ta iya gane yana cikin damuwa,kallonta yayi kafin ya kada kai yana fadin"Ni bake kika batamin rai ba,kuma dawani idon kika ga ban kalleki ba."Yafada yana leko fuskarta Dariya tayi tana rufe fuska shima mirmishin yayi yana fadin"Ngd tunda dai har andamu dani,kuma daga yau zanta kura miki ido tunda shi kike so,shikenan ko"rufe ido tayi da tafin hannunta tana dariya,hannu yadagamata yana fadin"Oya go to class gashi can an buga bell,take care sai na dawo ko"Kai ta gyada tana dagamai hannu bayan ta rufemai murfin mota tana tsaye agun har Motarsa ta fice daga haraban mkrantan.   Ke...."Taji ance daga bayanta saurin juyowa tayi saboda yadda ta tsorata kawai sai taci karo da Asma"u ajiyar zuciya ta sauke tana fadin"Wai wlh kin tsorata ni.."Dariya Asma"u tayi tana riko hannunta tace"Am srry Besty na tsorata ki ko? tun dazu nake kallonki sanda aka kawoki kin tsaya kina mgana hala da mum dinki kuke magana? tafada tana kallonta.    Mirmishi kawai zahirah tayi kafin tace"a'a Yayana ne..."tafada kanta tsaye domin bazata iya fadama Asma"u miye hadinta da ya mu"azzam ba daga haduwa jiya jiya,Asma"u tace"wow..Kina da broda ashe niko kinga Sister gareni yayata wacce nake bi,mu biyu kachal Mami da Abbi suka haifa.."Tafada tana yalwata fara"anta Allah sarki zahirah ta furta kawai,suna tafe zasu aji Asma"u na cigaba da bawa Zahirah tarihinta ko ajikinta kamar sun shekara tare.   *WACECE ASMA"U GADDAFI NURA*     Yace ga minister of Foreign Affairs(ministan huldar Najeria da kasashen waje) Alhaji Gaddafi Nura da Hajiya Umaimah,su biyu kadai iyayansu suka haifa aduniya ita da yayarta Hidaya,wacce ke aure alagos tana Auren wani Captain din Soja,su asalin iyayansu fulanin Yola ne zama ne dakuma arziki ya kirasu zuwa Abuja.   Duk da sun kasance sun fito gidan Arziki hakan baisa tarbiyansu ta lalace ba suna da gata na hakika,domin duk burin iyayansu yana kansu ne kada ma Asma"un taji lbri,Asma"u yarinyace wacce ashekaru bazata wuce 19 ba ammh kana kallonta zaka ga tsantsan wayewa da ilimi,doguwace fara tas mai dauke da dogowar Fuska,tana da Faram faram da jama"a kuma akwaita da Saurin sabo,gata da Surutu,bata da girman kai balle nuna ko ita watace babu ruwanta kowa natane,tunjiya da"aka kawo Zahirah taji ta burgeta sosai hartaji tana so ta kulla kawance da ita. Koda aka tashi break tare sukaci abinda Zahirah tazo musu dashi,bayan itama Asma"un tazo da Arish da kwai,Abunsu gwanin ban sha"awa,duk rashin sakin jikin zahirah sai da tasaki saboda Asma"u tayi bata da mtsala sam,gashi tana taimakonta ta bangaren karatu domin kaf ajin ba wanda yakamo kafarta akokari,ta ko"ina yarinyar ta hada komai,tuni,sauran yan class din suka fara jin haushin Zahirah na ganin daga zuwanta ta samu daman kawance da Yar gidan minister ammh su dasuke tare babu wanda ta taba bawa Fuska. *MAID*    Mutanen Maiduguri,tunda suka koma da lbrin dacen Da Zahirah tayi hankalin kowa ya kwanta ammh banda Na shettima da yakura,kullum garin Allah ya waye har duhu ya shiga basa cire ran ganin dawowar zahirah kullum cikin zullumi suke kamar ma, shettima yaji lbri,koda yake yana kokarin nuna komai ba komai bane,ammh yakura datake tare dashi tafi kowa sanin halinsa,shiyasa wani lokacin yakan bata tsausayi domin tako ina maraici ya lullubesa ga ba uwa ba uba,babu yan"uwa duka sun kwanta dama,ga babu wanda zaka kalla kace nakane ko zakaji sanyin aranka,tanaji ajikinta kila Shi shettima nashi sakayyar kenan da Allah ya hanasa haihuwa,ya nuna masa wanda dai suka tsana yanzu duk,duniya shine nasu kuma sanyin idaniyarsu. Yakura kullum cikin yima zahirah addu"an zaman lafiya take da hakuri da juriya,duk da bayan auren sunyi mgana da Mu"azzam din sau biyu ta wayar bukar,koda ta tambayeshi zahirah sai yace tana gida,shikuma yana office,ammh ya tabbatar mata da cewa komai lafiya bawani mtsala,duk  da,hankalinta bai kwanta ba ammh kaso hamsin na damuwar tata yatafi,ita dai yanzu tabarma sarki Allah komai don taga damuwar ma ba magani bace. Abagaren bukar kuwa,kewar na zahirah kadan ce ke taso mai,saboda shi yana nan albrin da mahgana ta fadamai,wani lokacin yaji kamar yakira mu"azzam yace yahadasa da Zahirah,in su Alee suka saka kukan ina yahna dinsu,ammh sai yaji yakasa amtsayinshi na mahaifi gareta hakan baida ce ba,shikuma mu"azzam duk sanda sukayi waya sai dai,yace tana gaishesu shi yana wajen aiki ne,baita ba cewa gata ba,shikuma bukar kunyace da Nauyi yahanasa mgana,ammh azahirin gaskiya yana bukatar Jin muryan yarsa ko hankalinsa zai kwanta.   Akwanaki ma yan"uwansa suka kafamai tsiya wlh sai sunje Abuja sunga dakin zahirah tunda dai basu samu zuwa da biki ba,dakyar ya lallashesu cewa karsu damu shi da kanshi zai kaisu,su bari adan kwana biyu,harda mahgana amasu lallaban kada yabarsu sutafi,saboda tana gudun karsuje suga halin da ake ciki suxo sufadama dan"Uwansu su tadamai hankali yace ta munafuncesa,kuma ta sani Ummi wlh babu ruwanta Ubansu zata ci, in ma ta barsu sun kwanan mata a gida,Kenan. ****** *After 1 week* *Abuja* Yau kimanin Sati daya kenan da fara zuwan zahirah mkranta,ammh in ka ganta awannan kwanakin sai kayi mamaki,domin zahirah takara wayewa tafara fahimtar yanzu tana cikin garin Abuja ne,Haduwarta da Asma"u Gaddafi Nura Alheri ne gareta domin itace take kara koyamata wasu abubuwan na fanni mkranta,yanzu kawancesu yayi karfi domin tuni zahirah tasaki jiki da besty nata wacce ke matukar kaunarta don Allah,wanda saboda son datake mata har sai da Maminta hajiya Umaima tazo har mkrantan domin taga Zahirah wacce kullum Asma"u takoma gida lbrin kenan,Mami Besty ta kaza,besty ta kaza,soyayyahce wanda Allah ke hadawa,ba shakka Mami tayaba da natsuwar ta zahirah shiyasa hankalinta ya kwanta da kawancen nasu,rumgumeta tayi tana ta samata albarka bayan tayi musu fadan su maida hankali akaratunsu,zahirah taji wani farinciki,yakamata domin lokaci daya taji mami ta burgeta matuka,duk ita tataso bata son dadin mahaifiya ba,abun ya burgeta yadda taga Asma"u nama maminta shagwaba ita kuma tana biyemata,saboda tsausayin kanta har sai da hawaye suka zubomata ammh tayi saurin sharewa,Asma"u taganta shiyasa Mami na tafiya ta tsareta da tambayan meyasata kuka,sanin Halin Asma"u danaci yasa tace mata ta tuna da mamanta ne shiyasa,to sai anan ne Zahirah kefadama Asma"u mahaifiyarta ta rasu,ita din yar maiduguri ne,ammh tana zaune gun goggonta ne anan Abuja,haka kurum taji bazata iya fadan cewa aure ne yazo da ita nan ba,kozata bada lbri ba yanzu ba, saboda yadda takeda bala"in zurfin ciki bako da yaushe take sakin baki tana bawa Asma"u lbri ba,duk da har yau batasan cewa ita Asma"u diyar minister ce ba. Abagaren karatun addinin,nata shima Alhandulillah,domin komai na tafiya yadda ya kamata,babu wani mtsala,shima malamin yanajin dadin karantar da ita,saboda yadda take da ganewa da saurin Fahimtar abu,kafin kace me sunyi nisa cikin karatun nasu,Ummi kuwa yanzu sai ta kwana biyu bata saka ta,a ido ba saboda tana dawowa mkranta abinci kadai takeci tafita Gun mallam,sai gabda mangariba take dawowa,sallar kadai takeyi tadauko jakar mkrantar bokon ta tahau dubawa,sai anyi issha"i kana zata tararra ta ijiye tana idarwa zata bi lafiyan gado,saboda yanzu bata da issheshen lokaci,ko ya mu"azzam din ma, yanzu ba kullum suke haduwa ba,watarana kafin ta shirya Ushe yakaisa office,kana yazo yakaita,itama ta lura akwanakin  aiki yayi masa yawa,ashe yana kan wata shari"a ce mai zafi,na game da kisan gillan da"a kama gwamnar jahar Kogi shi da iyalansa  gabadaya case din yana hannunsa ne,shiyasa yanzu kwata kwata bayasamu zama,itama su karime kefada mata,suma Ummi sukaji tana waya take fada,har aranta taji badadi,kuma kullum tayi salla sai ta sakashi a addu'an samun Nasaran rayuwa,saboda mu"azzam yazama,wani jigo ne na cigaban rayuwata koda baya taka mtsayin miji gareta balle shidin yakasance bangon sikari ne gareta koya ta jinginesa sai ta lashi siga. ***** Yau tagama monday ne,tunda tadawo daga school take daki ko abinci takasa ci ,Assigment maths teacher su yabasu,Quadratic equation ne,dama ita tuni maths ke dan bata wahala balle wannan bata ganeshi kwata kwata,kuma amkranta sai da Asma"u tasake mata bita ammh sam yanzu takasa fitar dashi,tayi yafi sau goma tana yagewa,duk ta daburce kanta kamar tayi kuka,zaune take bisa cafet sanye da wata yar yalolon shimi wacce iyakarta cinyarta kanta ko dan kwali babu,gashinta dake cunkushe cikin ribbon,wanda aikin karime ne, ita ta,tsifemata shi ta wanke mata shi,ta saka mata band,abincinta ne agefe ko kalonsa batayi ba,ita yanzu burinta taga tayi wannan Assigment din daidai.   Tun dazu yake tsaye bakin kofa hannunsa suna zube cikin aljihu,sanye da riga da wando na jc,black and white gaban rigan an sanya Am proud to be a Lowyer,kansa babu hula,ammah Fuskarsa tana fitar da Annuri lokaci daya yana sakin mirmishi,da kofan ya jingina yanajin wani kasala na shigansa,lokaci daya,zuciyarsa ke fada masa yayi kewar yarinyar wajen kwana nawa bai ganta ba,ammh yanzu kallonta ma kadai nishadi yake sakashi,yana kallon duk abunda takeyi tayi rubutu,tayaga duk ta rude ta ruda kanta,dariya tabashi sosai,aranshi yana ayyana Duk randa tazama wata kusa agwannati za"a ga sanabe.   Gyaran murya yayi ,shiyasa tayi saurin dagowa,tana cin karo dashi,ta shagwabe fuska tajuya mai baya tana tura baki"Galala yayi yana kallonta kafin yafara takawa zuwa gabanta,yana zuwa takara juyamai baya,ya kara zagayowa zuwa gabanta nan ma sai takara juyamai baya,tana turo dan bakin nan nata,ajiyar zuciya ya sauke yana binta da kallo,kafin yamike yana fadin"Wai kanwata minayi ne,naga ba"a son kallona kuma ana juyamin baya? kara zumbura baki tayi saurin cewa yayi"No kinga come here..sai ki fadamin laifi na,nikuma sai na bada hakuri"Yafada yana kallon yadda shimin ta manne mata ajiki,kin tasowa tayi sai ya ware hannu yana fadin'Come on,plz *MY HIIRAH*.."yafada cikin wata irin murya mai kama da rada. jin haka yasa tatashi bayan ta ijiye littafin da biro  tafara takawa garesa,,kowani gaba na jikinta na motsawa,kirjinta yakafama ido,yadda suke wutsil wutsil,cikin shimin domin ko bra bata saka ba,ganin yadda takemai yanga yasa shi yayi saurin isa gareta ya rumgumota atare suka sauke ajiyar zuciya,kamkameta yayi yana shinsshinan wuyanta lokaci daya,yake fadin"Oya fadamin naji,wani laifi nayi ake juyamin baya"kara nutsa kanta tayi akirjinsa kan tace cikin sanyin murya"To..Ba..ba..Kai bane kashare ni kwana biyu ba,ko school yanzu mundaina zuwa tare,sai da acemin wai katafi office"Tafada da sigan yarinta tana kuma tura baki,kara rumgumota yayi yana fadin"Auchh..Gaskiya ban kyauta ba,yakamata azaneni ko'yafada yana kallon bakin nata kara turoshi tayi zata yi mgana kawai sai taji saukar lebenshi anata yafara tsotsa cikin wani salo lafewa tayi ajikinsa tana karban sakon nashi daki daki,Harshensa ya zura acikinta bakinta yana wasa da harshenta gefe daya kuma,yana wasa da dayan hannunsa bisa sassan jikinta,tudun hip dinta yake shafawa da hannusa har ya gangaro zuwa karmin byanta yana mata tafiyan tsotsa gantsaremai zahirah tayi,tanajin wani dadi dadi mai tare da ni"ima na tsirgamata,zagayo da hannun nasa yayi zuwa kirjinta ya tura hannu cikin shimin ya damki nonowanta,wanda jin saukansu ahannunsa sai da ya wani saki Numfashi"Hmmm..."Ammh stil bakinsa na cikin nata,ai zahirah bata gane kanta ba, saboda yadda mu"azzam yasa duka hannuwansa yana wasa da nipple dinta murzasu yake ahankali cikin wani salo na dabam,ai tuni ta sallama mai tana kara turamai kirjin nata,dga kasanta kuwa tuni pant dinta ya jike da ruwa,wani zil..Zil..Kawai takeji ajikinta,tsayuwa tana neman gagaransu cikin wannan yanayin suka zube bisa Cafet Mu"azzam yahau saman zahirah yana mata wani irin kiss mai firgitarwa ko'ina na jikinta yake bi yana sumbata cikin yanayin fitar hankali,hannu yasa yayi kasa da shimin Boobs dinta suka bayyana ,cikin gigicewa ya kafa bakinshi aguda daya yana wasa dashi,dayan kuma yana murzasa da hannu dayan,Zahirah dataji wani bakagon yanayi bata san sadda ta saka duka hannuwanta ta zagaye kugun Mu"azzam dashi ba idonta akulle take fadim"Ya...M..u...a..a.z..zam...Ka...ba..ri..."Tafada cikin wani yanayi na fitar hayyaci,dagowa yayi yana kallonta kafin yace shima cikin wata murya mai kama dana dan maye"me zan bari Hirah,plz kibarni nasamu natsuwa daga jikin ki..Don..Allah..."Yafada yana kara rumgumota lokaci daya taji ya zare shimin yana kokarin tura mata hannu cikin pant dinta. _Am Srry jiya bancika muku alqawari ba,wutar mu ta samu mtsala ne,so manage dis one plz,da zarar angyara zaku dinga samun update akai,akai dama Skul ne ke hanani but now mun kareta All d time naku ne_ One luv janaf fans💞 [18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺    _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_       *Alkalamin:JANAF*       *Wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ _*I DEDICATE DIS PAGES TO U GUYZS,..JANAF NOVELLA..UWAR MIJINA FANS 1&2 Gidajen da ake sharhi,Sharhi mai taba zuciya Ainun,ina matukar,godiya Keep it up janafty Relli Appreciate*_ *Intelligent writer"s ina gaisuwa,Allah kara basira.*           *NO 17*   kamkame jikinta tayi,lokaci daya tana sakin marayan kuka,jin saukan hawayenta bisa fuskarsa shiya dakatar dashi,kan abunda yayi niyya,ajiyar zuciya ya sauke bayan ya rumgumota da karfi,har saida tayi dan,kara washhh..."Ajiyar zuciya kawai yake saukewa tare da Numfashi,lokaci daya.   Cikin sanyin jiki ya mike daga kanta yana kallonta yadda ta runtse ido tana hawaye,Kallonta haka babu kaya tadamai da hankali yakeyi shiyasa ya fice kawai maransa na wani murdawa,jin karar rufe kofansa yasa Zahirah bude ido,cikin kasala da rashin kuzari,Dakyar ta iya mikewa taga aikin da Sukayima littafanta yadda suka yamutsasu gefe,harda skul bag din nata bata tsira ba,tattarawa ta hau tana godema Allah dayasa ba"a yaga littafin Maths teacher dinsu data shiga uku.   Toilet tafada domin tasani cewa dole ta danganta da wanka,domin ya Mu"azzam yagogemata duka haddarta,yafara koyamata sabawa da salon wasanninshi,wanka takeyi ammh kowani dakika tana tuna abunda ya wakana ne atsakaninsu,tanajin wani nishadi yana shiganta,Tana fitowa ta zura wata sleeping dress pick colour wacce batama rufemata gwiwa ba,Sallar issha"i tayi bayan ta dora da shafa"i da wuturi,Assigment din nata ta dauka,ta fice tana fadi aranta"Dole na kaima ya Mu"azzam yayi min kada gobe nasha duka gun maths teacher dinsu don Wicked ne.     Tana fitowa cikin sanyinta ta doshi shashen mu"azzam Ummi data fito daukan Ruwa a fridge nata babu ruwa kawai kamar gizo,taga wata kamar zahirah zata shiga shashen Mu"azzam,saboda razana kadan ya rage tayi missing step ta fado kasa,sai da ta rike karfen bene,wani zufa na ketomata,,Cikin daga murya tace"Ke..Ke...Ke..."Tafada tam Baci yake in Ummi tace wai tana bin Dakin Namiji,to wai waye Namijin inbashi ba,kuma shidin fa Mijinta ne,gaskiya Ummi tafara kaishi bango,haba.     Koda yakoma dakin zahirah baiwar Allah hartayi barci,Assigment din yadauka yayimata awata takarda ya ijiyemata akan side drower dinta,wanda data tashi zata gani,Gyaramata kwanciya yayi bayan ya sumbaceta agoshi ya rufeta da blanket,ya fito zuwa nashi dakin,aransa yana kara mamakin yadda Ummi take mai wasu abubuwan,kamar ba danta ba wacce ta haifa da cikinta ba. ******* Washegari Tunda Zahirah tatashi taga sakon mu"azzam,akasan aikin dayayimata ya Rubuta *SORRY MY HIRAH ALLAH YABAKI HAKURI KINJI* salon Rubutun nasa shi ya tsumasata ainun,batasan sadda ta rumgume Takardan ba tana shakan kamshinshi,Aranta tana jin ko me Ummi zatayi sai dai tayi domin takamu da son ya mu"azzam so kuma mai tsanani,wanda tanajin bazata iya rayuwa babu shiba,koda kuwa kasheta za"ayi itakanta da ace zuciyarta tayi shawara da ita,kafin tafara sonshi da bata bari ba,saboda sanin Abunda ke gabanta,ammh sai dai kash,bata da yadda zatayi Allah ya rigaya da yarubuta haka zai faru,yana cikin kundun kaddaranta. Sauri tayi Ta kwashe a Note Book dinta kafin ta shiga wanka,tana fitowa shiryawa kawai tayi Karime ta kawomata abun karinta agurguje ta karya ta fito rataye da jakanta Ushe na waje na jiranta,tana fitowa suka wuce,Sai da suka dauki Hanya kana Zahirah ke tambayan Ushe yakai yallabai wajen aiki ne? amsa mata yayi da cewa"A'a yau yanajin yallabai bazai Fita umartansa dai yayi daya kaita mkranta akan lokaci"gyada kai kawai tayi Cikin gamsuwa.    Amkranta sunyi kamar yadda suka saba Da Asma"u har aka tashi gida,tare suka fito har bakin get kowacce na tsimarin jiran mai daukanta,shuru shuru babu wanda yazo sai chan sai ga direban Asma"u yazo tafiya da ita,tayi tayi Zahirah tazo sufara kaita gida taki yarda tace tabari itama yanzu za"a zo daukan nata,saboda haka yasa Asma"u taki tafiya ta tsaya jiran Wanda zai dauki Zahirah ammh fiye da minti talatin babu omo babu labari,dole tasa Zahirah bin Asma"u duk da ranta baimata, dadi ba,ammh bataso Asma"u ta zargi wani abu ne,Suna mikawa Asma"u tacema zahirah"Tunda dai yau gaki besty Allah sai kin karisa gida kingaida Mami.."Jin haka yasa Zahirah ta rude taso tayi gaddama Ammh Asma"u ta bata Fuska dole tayarda,ammah akasan Ranta duk zuciyarta babu dadi,ga gabanta dake faduwa. A asoko road Gidansu Asma"u yake,wanda Sai Da zahirah ta saki baki da hanci tana kallon aljannar duniya domin gidansu mu'azzam ba gida bane,akan tsaruwa da haduwa na gidansu Asma"u,Zahirah bataso zama ba ammh Asma"u ta matsa harsai sukaji abinci sukayi sallah,mami kuwa taji dadin zuwan zahirah ta rumgumota tana sakamata albarka,dazata tafi Mami ta cikamata leda da kayan kwalliya na kamfanin MAKARI harda Atamfanta Super wax,da farko Zahirah kin amsa tayi,Asma"u ce ta amshi kayan tana Hararan zahirah,wacce taketa zubama mami,godiya tana amsawa da Amin.   Tare da Asma"un suka koma zata rakata gida,wanda ko amotan Asma"u keta zencenta ammh ita zuciyanta na gida,illai suna zuwa Suka zuba hon Sani maigadi na wangale get sukafara cin karo da mu"azzam yana kai da kawo hannunsa goye abayansa,yana sanye da riga da wando na kamfanin Armani black and white,jin hon din mota yasa ya zurama get din ido azatonshima Ushe ne,sai yaga wata bakar accord tasawo kai cikin gida Abunda ya dauremai kai ganin zahirah ta fito daga motan ita da wata yarinya,daure fuska yayi yana jifanta dawani kallo wanda sai da zahirah taji kafafunta sun kasa daukanta,lura da yadda zahirah ta rude ne yasa Asma"u ta riko hannunta tana fadin"Shine broda dinki din nan.."?gyada mata kai kawai Zahirah tayi kanta nakasa.     karisawa,sukayi Dan dukawa Asma"u tayi tana fadin"Ina wuni.."Amsawa yayi idonshi na kan zahirah kafin yace"Wacece ke? kuma daga ina kuke.."Yafada cikin bacin rai,Cikin dakiya Asma"u tashiga koramai jawabin abunda yafaru ta kareshe da cewa"Kayi hakuri wlh ba da gangan nadauketa mukaje gidanmu ba,naga ba"azo daukanta bane."Tafada tana mtse hannun zahirah wacce kanta ke duke taki ko dagowa. Ajiyar zuciya ya sauke,kafin yace"it ok,ammh karku sake irin wannan,saboda kun tadamana da hankali,tunda ita ba ko"ina tasani ba"Yafada fushinsa na sauka ,Asma"u tace"Insha Allahu bazamu sake ba..."gyada kai yayi kafin yace"Madallah babu komai.."zahirah dai kanta na kasa duk kokarin mu"azzam nasu hada ido bai samu dama ba har suka shige ciki,Zahirah ta godema Allah da bata tarar da Ummi afalo ba,har suka shiga cikin dakinta,Asma"u bata wani zauna ba,illah zahirah tafita takiramata su karime tana nunamusu Asma"unta suka gaisa cikin sakin Fuska,da Asma"u ta tambayeta ina goggonta take,karya Zahirah tayimata da cewa bata nan,Asma"u bata kawo komai ba tace"In takara dawowa sa gaisa da ita..,Bata wani jima ba tayima Zahirah sallama wacce ta rakota har gun mota kafin takoma ciki,bata dai kara saka mu"azzam a ido ba har dare. Shiko Mu"azzam sam ya manta da zahirah ma saboda ya aiki Ushe kuma bai dawo da wuri ba,sai da lokaci yaja,kana yatuna da ita,koda ushe yaje mkrantan babu kowa,kuma ya tambaya sukace gaskiya basu da masaniya sukam,dole ya dawo yafadama Mu"azzam wanda jin haka yasa hankalinshi yatashi matuka tunaninsa kada yar mutane tazo ta bace ya shiga uku,ina tasani agarin Abuja,Kara tura ushe yayi kan ya dudduba kan hanya ko Tafara takowa akasa,to yatafin ne baidawo ba suka shigo,Ummi kuwa duk wainar da"aka toya tana dakinta bata sani ba,wardrope dinta take gyarawa tun safe shiyasa ba wanda ma yaji Duriyanta ko lunch dinta ma sama,aka hauramata dashi domin yau sarautarta ta motsa ne,Mu"azzam ya godema Allah da haka yafaru,domin bayason Tijaran Ummi sam. ******- Yau kimamin kwana biyun da faruwan Haka,Ammah mu"azzam bai kara waiwayarta ba,taci karo dashi sau biyu tana gaisheshi yana amsawa adakile,kuma fuskarsa,babu Annuri ko kadan,Tuni zahirah tasha jinin jikinta,takuma fahimci Mu"azzam din Fushi yake da ita tun laifin Ranar nan,Tana so tabashi hakuri kuma bata samu dama ba,don akwanakin nan Ummi sai takai goma afalo bata haura ba sama,shiyasa babu halin zuwa bashi hakuri,tunda ba zuwa dakinta yakeyi ba yanzu yana Fushi da ita.   *MAFARIN KOMAI* ******   #*Soyayyah* Ranar jumma"a gidan suka tashi da haihuwar zulaika matar Shureim wacce akama aiki a asibitin Chika dake zaria,ga hajiya jikin sai a hankali,dole Ummi ta shirya Aranar Ushe ya wuce da ita bayan yakai zahirah mkranta,wacce batason wainar da"ake toyawaba sai da tadawo kana su karime ke fadamata,Tsalle tayi itakadai adaki tana murna domin karime tace mata,kila Ummi ma tafi sati don ta debi kaya da yawa,Ran Zahirah fes,Ranar Wuni tayi walwalarta wanda ko malaminta dayazo yaga alama domin Karatun nasu ma na yau na dabam ne,haka take sakin kira"anta cikin Annushuwa,kamar babu abunda ke damunta.    Karfe 8:00pm taji shigowar mota tasan kuma ya Mu"azzam ne,dama already tayi wanka cikin wasu riga da wando wanda cikin siyayyar da yayimata ne,red and black sai ta sanya mayafi R&S karami ta yane kanta dashi bayan tafeshe jikinta da Turare cikin wanda Mami ta bata ne,bayan kuma ta saka humranta wanda Su yakura suka zomata dashi,wani bakin flat shoe ta saka,ta fito tana Baza kamshi,abun mamaki shashen Mu"azzam kai tsaye ta nufa ranta babu ko fargaba.   Kofar falon tana budene, tana turawa ta bude,falon babu kowa tsint ammh ko"ina sai tashin kamshi yake tsaf tsaf kamar ba dakin Namiji ba bedroom din ta nufa ta sanya hannu tayi knooking daga chan bangaren Mu"azzam da fitowarsa wanka kenan yace"yes come in.."da sallamarta ta shigo bayan ta turo kofan ahankali,tana dagowa karaf suka hada ido,tsuramata ido yayi yana kallonta sama da kasa,aransa yana fadin"Sarki ya tabbata ga Allah shugaban halittun duniya.   Itako kunyane yakamata ganin yadda rigar wankan ya damesa har yana fitar da surar jikinsa,kirjinsa kuwa abude gargasa tayi kwance luf ruwa na diga ajikinsa,sunkuyar dakai tayi tanajin kamar ta juya,ganin haka yasa yayi Fuska kawai ya wuce gaban dressing mirror dinshi yana kokarin shafamai yayi kamar baisan da tsayuwarta agun ba. *Comment and vote,share* *One luv Janafty Fans*       [18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺 _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_ *Alkalamin:JANAF* *Wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ *NOT EDITED*⚒ *NO 18* Ganin yadda yayi mata ne yasa taji gwiwanta ya sake,taji kamar tajuya ammh kuma sai takasa,cikin sanyinta tafara taku zuwa garesa,ammh kanta na duke tana wasa da adon gyalen dake jikinta. Shiko yana kallonta ta wutsiyar ido,Kamshin turarenta dake kusantoshi shike kara rikitashi,tsaya tayi agabansa kafin tace"Don Allah kayi hakuri ya Mu"azzam baran kara ba insha Allahu.."dagowa yayi yana kallonta cikin sagewan tunani da wani shauki ganin yadda ta sadda kai yasa ya kauda kai baimata mgana ba,illa ma zare igiyan rigar wankansa dayayi ganin haka yasa tayi saurin juyawa tana runtse ido kunya ya kamata,wardrope ya isa ya ciro riga da wando yasaka duk agabanta,wanda da gangan yayi,itako baya tajuyamai tana salatin cikin ranta take ayyana"Lalle ya mu"azzam shi ko kunya baiji " Yana kallonta ta wutsiyar ido,yana gama shiryawa ya feshe jikinsa da turarensa na Azzaro visit kawai ya nufi hanyar ficewa daga bedroom din ko kallonta baiyi ba,ganin haka yasa tayi saurin cewa"Ya mu"azzam baka ce komai ba"Tafada cikin sangarta. Cak ya tsaya yana kokuwa da Numfashinsa,domin Muryanta kadai ma kashe masa jiki takeyi juyowa yayi yana fadin"uhm me kikace? yafada yana tsaida idonshi akanta,Diddira kafa tafarayi tana fadin"Kai ya mu"azzam so kawai kake kamin wayau kafa ji menace"Tafada tana kyabe fuska,tura baki yayi yana kwaikwayonta yace"Yaushe naji,kinga tafiyata tunda bazaki fadaba"Juyawa yayi har yadora hannunsa bisa handle din kofa,kawai ta rugo da gudu ta rumgumesa ta baya tana fadin"Don Allah kayafemin ya mu"azzam na tuba bazan kara ba" Tudun boobs dinta da suka kwanta masa abaya susuka kara rikitasa lokaci daya yaji jikinsa ya dau mazari balle data sanya hannuwanta duka biyu ta zagayo su acikinsa sai da yaji Numfashinsa ya dauke na wasu dakikai,Juyo da ita yayi yana sakin ajiyar zuciya hannunsa yasa duka ya rumgumota yana fadin"It ok,ammh plz kada ki kara irin wannan,kawai daga haduwa da kawa kikama binta gidansu,hakan ba dacewa bane kinji"Yafada yana dago Fuskarta. Shagwabe fuska tayi tana fadin"Allah ya Mu'azzam Asma"u babu ruwanta,baka ga yadda maminta ke sona ba,harda kayan kwalliya tabani danaje.."Tafada tana kallonsa,zaro ido yayi yana fadin"Au daman roko kikaje yi kenan.."Itama waro idanunnata tayi tana fadin"Allah ban roketa ba,da kanta tabani kuma dama naki amsa ranta ne yabaci,wlh gaskiya nake fadamaka"Tafada da sigan yarinta. Kumatunta ya shafa yana fadin"i know,wasa nake miki,kawai ki guji gaba ne,bani son a gurbata miki tarbiyanki,bayan kuma ke kanki kinsan ke din ta dabamce"Yafada yana kashe mata ido daya. Sunnne kai tahau yi bisa kirjinsa tana yar dariya,kara rumgomta yayi yana bata sumba bisa kanta,cikin shagwaba tace"Nidai ama Zahirah Abubakar bahgana da ita da kawarta Asma"u Gaddafi Nura afuwa sun tuba bazasu kara ba.."Tafada tana wani narkemai. Zaro ido yayi yana fadin"Asma"u gaddafi Nura itace yarinyar dama."Yafada da son tabbatarwa,gyada kai tayi cikin tsoro tana fadin"Ka santa ne? kowani abu ne yafaru da ita? tafada cikin tashin hankali. Lakuce mata hanci yayi yana fadin"Oh no kawai dai Naji sunan Gaddafi Nura ne a mtsayin mahaifinta,kuma shidin minister of Foreign affairs ne,ma"ana Ministan huldar kashashen,waje da Nageria.."Ido zahirah ta zaro lokaci daya da dafe kirji tace"na shiga uku,ina ni ina diyar minista,gaskiya zan daina kulata."kallonta yayi yana fadin"to wayace kidaina,kulata,kawai dai ki kama girman ki ne,bani son araina min ke,itama din zanyi bincike in nayaba da tarbiyanta zaku cigaba da kawance,in ko na samu akasanin haka am srry to say zan rabaku ne"jinjina kai zahirah tayi tana fadin"bama zaka samu ba,Asma"u bata da mtsala."Tafada tana Cuno mai baki,wanda daman Tuni yake neman hanya caraf ko ya dora lebensa saman nata yana tsotsa ayayinda hannuwansa duka biyun ke kara kaina ajikinta,hannunsa daya yana tallafe da kanta,daya kuma yana saman hips dinta yana shafawa har zuwa bayanta,Tuni zahirah tasaki jiki tana amsan sakonnin,na mu"azzam mai wuyar fassara,sai gashi da kanta ta budemai bakin ya cafki harshenta yana tsotsa,cikin lokaci kadan suka rikita juna,tuni Mu"azzam yayi nasaran raba Zahirah da rigan jikinta yana wasa da albarkatun kirjinta,tsayuwa tafara neman gagaransu,dole ya dauketa cak bai direta ko"ina ba,sai kan makeken royal bed dinshi wanda yaji zanin gado na alfarma,zahirah bata ankara ba taga Mu"azzam yaraba kansa da kayan jikinsa duka,yayi niked dashi lokaci daya yana saka hannu yayi kasa da hasken Fitilan,ya kunna Dumlight,jikinta ne ya hau rawa lokacin da fatarsu suka hadu waje,daya mahakaucin kiss kawai yake sakarmata, tako"ina na jikinta,lokacin dayazo bisa kirjinta,kuwa bakinsa ya sanya adaya yana wasa dashi daya kuma yana murza mata da tafin hannunshi,tuni Zahirah ta rikece tana kara tura masa kirjinta hannuwanta na bisa kansa tana yamutsawa,tanaji yayi kasa da dogon wondon nata yayi kuma nasaran rabata da pant dinta,bata da karfin hanasa saboda kowani gaba na jikinta ke amsan sakon,ware mata kafa yayi yasaka yatsunsa guda agun,inda yajishi ya jike da ruwan Ni"ima,Fingering yafara mata,Tuni tafara nishi,shima yanayi kamar zasu hadiye juna,jikinta kuwa kyarma yakeyi kyar..Kamar mazari yayi tsawon mintina yana mata,kafin lokaci daya tajI yakara ware mata kafin ya saita kanshi,daga shi sai mai tsaron gida,itadai abu daya taji sanda yake karanta addu"an saduwa da iyali,lokaci daya ya danna da karfinsa yana kuma toshe mata baki da bakinsa,wani azaba ne mai tattare da yankan reza ya ratsata,jitayi kamar anzaremata rai ne an dawo dashi shiko enjoying yakeyi yanayi yana sambatu kamar tattabe,tun tana yunkurin yin ihu harta hakura,ta sallama,domin jikinta ya saki gabadaya. Tsawon awannin uku ya kwashe yana abu daya,kafin ya kamkameta yana sakin wani marayan kuka,shi kuka ita kuka,kanta ya hau shafawa yana fadin"Allah yayi miki albarka Zahirah ya rabaki da sharrin duniya dana lahira yakuma albarkaci rayuwarki"Yafada cikin Farinciki da zubowar kwallah,tana jinsa ammh bata da damar mgana saboda kowani gaba na jikinta ya saki,ga wani azaba dayaje ratsa ta ta kasanta kamar anzuba mata barkonu,fuskarta kuwa tayi shabe shabe da hawaye wanda har ya bushe tana ji ya fada tiolet yayo wanka,tana kuma kallonsa ya shimfida sallayyah yahau sallah,bayan ya kammallah ya dade yana addu"o"i kafin ya koma ya kwanta,kara jawota jikinsa yayi bayan ya rufesu da blanket,tana ji Numfashinsa yafara sauka alaman yayi barci kenan,itakuwa ta kasa domin wani zazzabine ya rufeta motsi kadan da tayi zai sake kamkameta kamar wani zai rabasu.Dole ta kyalesa bayan ta kara nitsa kanta bisa karjinsa tana sakin ajiyar zuciya kanta kamar zai tsage gida biyu. Karfe 5:30 ya farka na asuba sakamakon yadda bargon da suke rufe dashi ya dau dumin jikin zahirah a tsorace ya kunna hasken dakin yana binta da kallo,lokaci daya gabansa ya fadi,ganin yadda take kwance shame shame kamar gawa,Numfashinta ne ke fita awahale,ga jini duk yabata zanin gadon da suke kai,cikin rudewa ya shiga girgizata yana fadin'Innalillahi..Me nayi kenan,Zahirah"Yakirata yana dorata bisa jikinsa,dakyar ta bude ido tana kallonsa,bakinta ya bushe tashi takeson yi ammh takasa saurin Rumgumeta yayi yana fadin'wayyo ni Mu"azzam menayi kenan,nakusa kashe Farincikina dakaina.."Yafada idanunsa sun kada ganin yadda ya rude ne yasa tayi karfin hali cewa"Don Allah Ya mu"azzam ka kiramim mama.",Tafada tana kama hannunsa kallonta yayi yana damke hannunta kamar zaiyi kuka yace"Naji miki ciwo ko,bari kiyi wanka muje asibiti.."Girgiza masa kai tayi tana fadi dakyar"Karka damu kakiramin ita babu mtsala insha Allahu.."jin haka yasa ya ijiyeta bisa filo ya fice da Sauri kamar zai kife,tsausayinshi ya tsirgamata lokaci daya taji bata damu ba halin data ke ciki ba,tafi murnan ta mallakama mutum mafi daraja abu mai daraja agunta,lokaci daya taji gabanta yafadi data tuna Da Ummi,saboda Tasan sun deboma kansu ruwa dafa kansu ne matukar Ummi tadawo Ta fahimci miya faru,kila sai ta kusa kasheta. Su karimr suna kwance adaki sukaji bugun kofan shashensu,Lami da itace bata da wani Nauyin barci ta mike tana tashin su Uwanj,suma aruden suka tashi,suna mamakin waye haka da asuban fari,Lami ce tayi karfin halin budewa,tako rude data ga yallabai tsaye da jallabiya hankalinsa tashe,kafin ma tayi mgana yace"Ina baba take? don Allah tazo zahirah ce bata da lafiya tace akira mata ita"Jin haka yasa karime dake bayan lami ta fito dafe da kirji tana sallallami,bai samu zarafin kara mgana ba yajuya itakuma tabi bayansa,su uwani basu bisu ba,tunda basu aka kira ba,daki suka koma suna mamakin wani irin ciwo ne haka farat daya,ammh daga wani barayin na zuciyarsu kamar suna kawo hasashen aikan aikan da yallabai yayi,ammh basu da tabbas. Koda karime Ta kalli Zahirah dake kwance takasa tashi,kallo daya tamata ita da zanin gadon ta fahimci komai ke faruwa,dan mirmishinsu tayi na manya tana kallon yallabai yadda ya tarairayota jikinsa yana jeramata sannu,Wucewa kawai tayi tiolet ta hadamata ruwan zafi mai zafi takasa gishiri aciki tana Fitowa tace"Yallabai bari na shiga da ita bayi,insha allahu xata samu sauki"Kallon karime yayi yana fadin'Da gaske baba,kodai bazaki iyaba muje asibiti"dan mirmishinsu tayi na manya tace"Ko daya yallabai,ai haka kowacce mace mai daraja take fuskanta daren farkonta"Tafada tana dan sukunyar dakai,Fahimtar inda ta dosa ne yasa shima yaji kunya kawai sai ya basar,shi ya taimakama karimen suka kaita tiolet din,fitowa yayi yabasu waje,tunda Yagane Karime,Ta gano aikin da yayi. Wai karime tasha fama da zahirah kan shiga ruwan zafi,sai da tasakamata karfi ne kana ta zauna aciki,runtse ido kawai takeyi hawaye na shatata,ruwa uku tana chanzamata,kuma ba laifi taji dadin Ruwan har jikinta yasaki daga Nauyin dayayi mata,dariya kawai karime take mata tana ayyana ranar da zata haihu,kenan akwai jarfa. Barota tayi tayi wankan tsarki itakuma takoma ta nado zani gadon,bayan ta shimfida mata wani,tanan tsaye sai ga Zahirah ta fito tana taku a hankali kamar wacce akama kaciya,Rikota karime tayi tana fadin"Diyata ki kamma jikinki fa,ke mace ce,watarana ma haihuwa zakiyi,kinso mai gaddama ni,shiko yakasa hakuri ya shigeki da karfi,har ya jmiki rauni..'jin haka yasa zahirah dukar dakai tana tura baki dariya karime kawai tayi mata bata karamata zencen ba,ita ta taimakata ta shafamata mai ta,tayata tasaka wata doguwat riga ta shimfida mata darduma takabart sallah,itako toilet din takoma ta wanke zanin gadon tsaf ta shanyamata,koda ta fito bata idar da sallahn ba,sai kawai ta fice. Allah sarki bawan Allah,yana falo yana safa da marwa,ganin fitowar karime yasa yanufeta da sauri yana fadin"Ya baba,ya jikin nata yanzu"Mirmishi tayi mai tana fadin'jiki Alhamdulillah yallabai ka shiga ka ganta na barota tana sallah ne"jin haka yasa yayi ajiyar zuciya yana fadin"ngd baba,Allah ya saka miki da alheri.."Da Amin ta amsa harta sakai zata wuce yakirata"am nace ba.."Ta waigo tana Saurarensa gyara tsayuwa yayi yana fadin"Baba wata alfarma nake nema..'tace" Namefa yallabai.."yace'Ina son Abunda kika Fahimci ya Faru tsakanin nida Zahirah kibarsa iya mu uku,don Allah bani son ko su uwani su sani,balle lbrin yakai kunnan Ummi don Allah.."kauda kai Baba tayi tana fadin"Ashhh yallabai ai dana zama uwar banza,kuwa,Insha Allahu hakan bazai Faru ba."gyada kai yayi yana murda handle din bedroom din. Yana Shiga ya isketa tana ninke sallaya saurin karisawa yayi ya rumgomota ta baya yana sakin ajiyar zuciya,numfashi taja tana Runtse ido,Juyo da ita yayi yana kallon idonta itakuwa ganin haka sai ta sadda kai,hannu yasa ya dagota yana fadin" *Hirata..* Yafada yana kokarin saka idonshi anata ammh taki yarda saboda kunya,mirmishi yayi yana fadin"Ki yafema Yayanki,kuma mijinki,domin yakasa control din kansa yakusa miki illah,kidin ce wlh dabam kike,dadinki ya zarce marubuci ya rubuta sai dai kawai wanda ya tsinci kansa aciki.."yafada yana dage mata gira daya. Fadawa tayi kirjinsa cikin kunya tana dan dukansa da hannu tana mai kukan,shagwaba Rumgumeta yayi yana dariya yake fadin"yauwa kokefa sai yanzu naji hankalina ya kwanta dana ga dariyanki,yar amaryata zumata.."Yafada yana tura kanshi kamar zai shige hijabinta,Cak yadagata bai direta ko"ina ba sai kan gadonsu,gyaramata kwanciya yayi kan jikinsa bayan ya zaremata hijabin jikinta yake fadin"Oya mu koma barci,kinsan jiya baki barmun Mun runtsa ba.."yafada cikin dakewa,Saurin dagowa tayi tana hararansa,yar dariya yayi yana fadin"Karya nayi..",yafada yana kallon kwayar idonta..ganin kallom dayakemata ne,yasa takara dunkule kanta bisa kirjinsa tana dariya ganin wayon dayayi mata,shima dariyan yakeyi yanajin wani Nishadi aransa Fadi yake"Nagode ma Allah,nakuma godema Baffa,da dayabani Aurenki danaki karba,dana TAFKA KUSKURE..." itadai tana jinsa sai sakamata albarka yake har barci ya kwasheta. karime ko tana Fita,takoma dakinsu tayi sallah su Lami yamai jiki kawai suka tambayeta tace da sauki,dayake suma ba masu surutu bane,kichen tafada tahau yima zahirah ferfesun kayan ciki wanda yaji citta,sai Ferfesun kan sa datayi,mata da fanten wake dayaji hanta da allayahu,dauka tayi takai har falon Zahirah,duk da lokacin basu tashi ba,ammh takai ta jera,suna tashi suka ci karo dashi hakika mu"azzam yaji dadi kwarai yadda karime ke kula da zahirah,shi ya mtsamata taci,ferfesun sosai da faten wake saboda dama tana so,hka dai ranar mu"azzam ya wuni lallashi,ita bataje mkranta ba shima baije aiki ba,toya zaiyi Tunda shi ya ballo aikin. *After 1 week* Acikin satin dayan,nan Mu"azzam ya gwamgwaji amarcin sa son ransa,kwana uku kawai yayi ya dagamata kafa,tadan kara warkewa,ai shikenan yasamu nayi sai ya dinga tsorata ta dacewa in bata bari anyi ba,shikenan gun bazai warke ba,zai sake rubewa,dama ga karime tamata fadan banda gujema miji dayimai gaddama,Tuni zahirah ta zama yar gari,domin sai Asatin takoma mkranta,wanda har Asma"u sai da tabiyo sahu,Allah yasa uban gayyahn bayanan ankira sa a office ya tafi,ganin yadda zahirah ta chanza cikin kwanaki sai da tayi mamaki ammh sai ta barshi a ciwon datayi ne,batawani dade ba tatafi daman Direba,yakawota,da ya dawo tafadamai zuwan Asma"un kara kwabanta yayi data rike sirrinta karta je tana bankalawa,jinsa kawai takeyi batasan me ya mu"axxam ya maidata ba. Ko malam haruna hutu yallabai ya bashi na sati daya kafin nan yagama angwancewansa,Ummi kuwa Tuni sun manta da ita,tun tana kiransa awaya kan taji shuru yace zai zo bai zo ba,kullum karya yake yankamata kan aiki ne yayi mai yawa a office bai samun zama in yafita tun safe sai dare yake dawowa alhalin sai yayi kwana uku bai leka ko waje ba,da zahirah taga zakewarsa nayin yawa ta tuna mai da Ummi,daure fuska yayi yana tambayanta Ummi ke aurenta ko shi,ta bashi amsa dashi yace to tabi Umarninsa kawai duk abunda yace tayi to tayi amfanin dashi,aiko tundaga ranar ta tattara Ummi ta watsar ta cigaba da ba Mijinta hadin kai suna marzan juna son ransu kamar zasu cinye kansu saboda soyayyah,tuni mu"azzam yagama koyama zahirah salo salon na tafiyar da da Namiji kuma ta haddaceshi shiyasa kullum take kara rikitashi,ga Su karime su abun yayi musu dadi,suma suna bata gudummuwa ta Fanni kayan Fruit haka zasu yayyakamata sukawo mata taci,duk don jin dadin ogansu. koda takoma mkranta babu Abunda ya chanza,zani don yanzu da kanshi yake zuwa daukanta bai yarda ma yakara tura ushe ba,sai sun dawo gida,ya gama Rumgumen rungume,nasa,in anci sa"a ya tsaya nan ranar kuwa da yakejin tsiya a tsumduma kogin ma"aurata,kafin kace me dukkansu sunyi kiba sun chanza kowanne kwanciyar hankali na ratsashi kamar basu da wani damuwa. Sati biyu cif cif da tafiyan Ummi Ranar tadawo kwatsam,wanda ko Mu'azzam din baisani ba,don shi yakai zahirah mkranta,daganan Ushe ya wuce dashi gun aiki,rabonshi da waya da Ummi kwana uku,kenan Tun ranar data kirasa kan yaturomata Ushe yazo yatafi da ita ya lankayamata karyan Basu samun,zama shida Ushen tabari weeked,shiko bayason Ummi tadawo ne ta katsemai jin dadi harga Allah,ashe tace kaci kaniyarka Deraban Hajiya yadawo da ita har gida,Su kansu su karime sunji ba dadi dawowar hajiya don sunsan shikenan Rayuwar zahirah data yallabai ta shiga takura. _Happy sallah to all Muslim ummah,Da fatan anyi sallah lafiya,to Allah maimaitama Amin_ One luv janaf fans.❤ Ana tare.🤝 [18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺 _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_ *Alkalamin:JANAF* *Wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ _*Kuyi hakuri,inata samun complain dinku kan wasu groups yanzu nadaina Musu posting to am srry to say nima yanzu bani nake posting ba,sakamakon wayata tacika hartafara gogemin abubuwana masu Muhimmanci,kuyi hakuri nasan duk inda masoyan Janaf suke UWAR MIJINA Zai iskeku duk inda kuke,nagode Son Kauna wanda baya karewa*_😘😘 *Hussaini 80k wannan page din nakane,kayi yarda kakeso dashi..Alkhairinka gareni ya wuce baki ya furta,Allah yabiyaka da Sakamako mai kyau,Janaf tana matukar girmamaka* *NO 19* Koda Ummi tadawo kamar wacce akama mutuwa fuskarta babu fara"a ko kadan saboda achan zaria sun sha daga da hajiya kan mu"azzam saboda tace zata fara nema masa aure,aiko hajiya tahau tsiya tana fadin"Auren me kuma suhaima? banda wanda yayi,ina ganin kamar kinyi hankali ashe lambo kikayi',nan fa tashiga mata fada kaca kaca tayi mata kuma tace ta neman mai aure Tagani, tabarima ya Sauke Nauyin dake kansa na Auren dayayi na farkon Tukun kafin tafara Tunanin Auro masa wata. Ummi bata iya musama hajiya shiyasa,ga haushin Abunda mu"azzam yayi mata,baita taba fifita aikinsa akanta ba, ada komai yake datace tana son abu yake yankesa yayi mata,ammh sai gashi common ya aiko adauketa ya gagara sai Da Shureim yatashi direbanshi ya kawota,abun yamata ciwo matuka kuma da Haushin abun tadawo tayi alqawarin yau ba sai gobe ba sai ta tsare mu"azzam taji dalilin wannan sabon halin daya fito dashi. Koda aka tashi su Zahirah yau ago da kansa baije dauko ta ba,sai ya tura Ushe ya daukota,itama ganin Ushe sai tashaka,wai don me Mu"azzam bai zo daukanta ba,kuma alhalin da zasu rabu da safe baice mata bazai samu zuwa ba,ranta abace suka dawo gida,cikin takunta na sanyi tayi sallama falon Kafadanta rataye da jakan mkrantarta,bata lura da Ummi dake zaune,kan kujera ba,tasaka kai zata wuce dakinta sai ji tayi an dakamata tsawa dacewa"Ke..Ke...Ke..."Ummi tafada tana mikewa saboda mamaki. Saurin cin burki zahirah tayi lokaci daya gabanta na amsaa,Ummi fa takejin muryanta innalillahi wa"inna alaihirraju"un tafada kafin ta waigo jikinta na rawa,sakin baki Ummi tayi tana kallon yarinyar daga Sama har kasa,saboda mamakin yadda dan Tafiyan datayi yarinyar ta chanzamata,da hannu ta ya fito ta tana fadin"Zo nan maras kunya,zanyi mganinki yanzu basai anjuma ba"Tafada tana gyara tsayuwarta. Jikin zahirah na rawa tafara takawa ga Ummi tana kamkame jikinta ta iso gabda ita ta tsaya tana fadin"Don Allah Ummi kiyi hakur...Gam kake ji Ummi tasaka bayan hannunta ta make mata baki tana fadin"Hakurin Ubanki.."Nace hakurin Ubanki,wato kinfa ra wayewa saboda kin shiga mkranta,in Ubanki ubarkane zaune,ko Uwarki Fadi data mutu zaki wuce baki gaishesu ba?"Tafada tana dakamata tsawa,tuni hawaye suka fara zuboma zahirah ta saka hannu tadafe inda Ummi tadaketa sai ga jini tuni bakin ko ya kumbura,zubewa tayi akasa tana fadin cikin kuka"A.a ki..Yi..Ha..Kuri.."Tafada tana kame bakinta kada takara shan Duka,hararanta Ummi tayi tana fadin"Bazan hakura ba,nace bazan hakura,shegiya mai kama da mayu,kin bi kin takura rayuwata,wlh ko kaunar ganinki banayi ammh dayake ke mayyace kinki ki tafi ki barmin gidan dana ko na shakata"Ummi tafada ranta na suya da kafa ta haureta bayan ta zubamata dumdu abaya tace"Bacemin dagani munafuka mai kama da shegiyar uwarta"Da Sauri Zahirah ta mike jikinta na rawa tana kuka ta shige daki Ummi ta rakata da tsaki "Mtseww...Daga dawowata nafara cin karo da bakin ciki kai Allah ya isa fadi da shettima wlh bazan taba yafe muku ba"tafada lokaci daya tana goge hawayen daya digomata,fasa komawa tayi ma ta zauna,sai kawai tahaura sama itama tana kukan,su karime dake labe sukace"Kai hajiya wlh dakin hutama kanki da wannan bakin rikon,ko kema zaki samu kiyi kwanciyar hankali,haba abu kamar cin kwan makauniya,karime tafada cike da takaichi,su lami ma haka sukaita fadan albarkacin bakinsu. Koda zahirah ta shiga daki kukanta tasha ma"ishi kafin tashare hawayenta tunda babu mai lallashinta,kayan mkrantar ta cire ta sanya na gida tiolet tafada tayi alwala tazo tayi sallar daganan kwanciya tayi tana sakan zucci kafin barci yayi awon gaba da ita. Bata farka ba sai la"asar sallah kawai tayi ta sanya hijabi ta kwaso littafinta tafito zuwa haraban gidan zuwa wajen karatu,ko abincin ranarta bataci ba saboda bacin rai,shikanshi malamin yaga chanji don yau karatun nasu ma baiyi tsawo ba suka tashi saboda ya lura da yanayinta,suna tashi takoma daki kosu karime basuji duriyanta ba kwata kwata. Mu"azzam kuwa aiki ne ya rikesa a office sai pass9 yadawo gidan a matukar gajiye yana shigowa falon yafada kan kujera bayan ya ijiye suit dinsa gefe lumshe ido yayi yana fadi cikin wata irin murya" My Hirah where are u? yafada kamar mai neman agaji Ummi data tsaye kansa tayi masa zuru da ido tana mamakin me kuma yafaru da tilon danta yakoma yana sambatu,tun tsayuwar motarsa ta sauko falo agabanta ya shigo ya zube bisa kujera. Jin shuru ba alaman kowa afalon ne yasaka shi mikewa dagowan dazaiyi, karaf suka hada ido da Ummi,wani razana dayayi sai da yakoma ya zauna yana kallonta cikin Fitan hayyaci Ummi dake tsaye sai tasha jinin jikinta daure fuska tayi tana fadin"Dawo cikin hayyacinka Nidin dai nice baka so dawowata ba ko?,saboda wani bazan dalili naka wanda bansan dashi ba,kuma nakeson ji yanzu din nan"Tafada cikin kakkausan murya. Ajiyar Zuciya Mu"azzam ya Sauke yana kokawa da Nunfashinsa kan ya mike ya isa ga Ummi ya rumgumota yana fadin"Nayi kewarki Ummi na..."wani sanyi taji aranta Fushinta yadan sauka,sai tasaka hannu tadan buga bayansa tana fadin"Nima haka my son..Ammh meyahana ka turawa,adauko ni?,ashe yanzu akwai aikin dazai fini muhimmanci agunka?"Tafada tana dagosa daga Jikinta. Riko hannunta yayi yana fadin"haba Ummi bazaci haka daga gareki ba,kowani yafada miki ni ibrahim zan fifita wani abu sama dake ai kya karyatashi,Kwata kwata,cikin satin nan bamu samu zama,ba shekaranjiya na dawo daga kogi kan case din nan,naso nadan samu lokaci nazo mudawo tare ammh bansamu ba,dama hop dina gobe ne ko weeked naje muzo tare ammh wlh tallahi Ummi kinji Rantsuwa daya kenan,ban da wani buri na duniyar nan banda na faranta miki ranki,ammh tunda ranki ya baci,kiyi hakuri ki gafartamin kada Allah yayi Fushi dani.."yafada yana kokarin dukamata. Dagosa tayi tana tana kallonsa bayan maganganunsa duk yagama kashemata jiki,tasani mu"azzam na mata biyayyah wlh ta tabbata ko Wuta tace ya fada da gudu zai fada duk don kar ya musa mata,shafa fuskarsa takeyi tana fadin'Bakayi laifi ba my son,koma kayi nariga ya dana yafemaka,kawai kasan halin dan adam ne,nima ka yafemin kaji.."Tafada idonta yana kawo kwallah Saurin Rumgumeta yayi yana sakin ajiyar zuciya,ammh rabin hankakinsa na ga rabin ransa zahirah ya suka karke da Ummi. Tare sukayi dinner duk don ya wanke mata rai,kuma ya saki jiki sukayita shan hira,yana bata lbrin case din dake hannunsa,sun dade suna hira har kusan 11 kafin Ummi tafara hamma tace yaje yakwanta barci takeji sai kuma gobe,ransa yayi masa dadi dama gabadaya rabin hankalinsa naga shashen zahirah ko motsinta baiji ba hankalinsa yaki kwanciya sai da ya raka Ummi har cikin bedroom dinta takwanta shi ya rufamata blanket ya tofamata addu"an barci ya fice itakuma tana sakamai albarka. Yana fita direct dakin zahirah ya nufa bata afalo,cikin bedroom din ya shiga ya isketa kwance kan sallaya tayi barci harda abayan data gama sallah,tsausayinta ya kamashi ya isa gareta ya ciccibota ya maidata bisa gado ya kuma zare mata hijabin jikinta,sai asanan ya lura yadda lebenta ya kumbura daga sama da hannu yasa yana shafa gun,ko kaffara bazai yi ba aikin Ummi ne,lokaci na farko dayaji tsanar wani shashe na halin Ummi haurowa gadon yayi yakara ciccibota ya azata bisa jikinsa bakinsa ya sanya bisa leben nata yana zagayo harshensa akai yana mata wasa dashi,cikin barcinta taji kamshin Turarensa,tana bude ido taci karo da Fuskarsa dab datata,yana xagaye harshensa wajen daya dan kumbura,karaf suka hada ido,cikin fitan hayyaci tayo rimi ta afkamishi tana sakin marayan kuka,rikota yayi yana kara kamkameta lokaci daya yana shafa bayanta alamar lallashi. Ajiyar zuciya tafara saukewa kafin yadagota yana kallon kwayar idonta yace"Am srry kinji...Allah ya baki ikom cinye wannan jarabawan my hirah.."Yafada yana share mata hawaye,dan murmusawa tayi kafin tace"Amin tare dani kai ya mu"azzam domin duk abunda ya sameni ya sameka ne..'"Kara rikota yayi yana fadin"Sosaima my Hirah duka hakurin namu ne wlh,tunda Ummi dolenmu ce dukkanmu.."Yafada yana zarcewa wata tashar,tuni ta sakarmai jiki suka fara ya mutsa juna,cikin lokaci kadan suka fita hayyacinsu ganin Mu"azzam na kokarim cire mata zanin dake jikinta ne yasa tayi saurin dakatar dashi tana fadin"Ya mu"azzam...U..Ummi.Fa na nan"Tafada cikin sarkewan Numfashi,kara rikota yayi kafin yace cikin sarkewan Numfashi.."Um..mi..Ta riga data kw..anta.."yafada bayan ya zare mata zanin lokaci daya ya mirginata tadawo kasansa,kafin cikin hanzari ya fara raba kansa da kayan jikinsa,fadi yake"Tallabeni Hirata wlh ina cike da Bukatar ki.."Jin haka yasa ta rikesa gam ta hau bashi hadin kai kafin kace me, komai yacigaba d Kamkama cikin Farinciki da Annushuwa,ita kuma Ummi tana chan tana barci harda minshari. ..Washegari daya dawo sallar asuba dakinsa yakoma don ya kimtsa saboda baya son ma Ummi tafara fahimtar wani abu,Ummi kuwa dama da wuri ta tashi bakwai nayi ta isa ga shashen Mu"azzam wanda yayi daidai da shiga zahirah dakin nasa kenan,zata wuce mkranta shine wai bazata iya wucewa ba sai ta gansa,ta shiga kenan yana tsaye yana kokarin daura tie dinsa,da hanzari ta ijiye School bag dinta ta isa garesa ta amsa tana fadin"Gud mrning.."mrning how are u? yafada yana kallonta mirmishi tayi kafin ta rausayar dakai tace"am Fine ZUMANA.."Kur yayi mata da ido lokacin datake dage tana kokarin daura masa tie din yace cikin kasala"mekikace hirah,plz sake fada naji.."Sunne kanta zatayi yayi saurin taranta da cewa"No plz kisake fada indai kina son farin cikina.."ganin yadda ya marairaice,yasa tasake maimata masa ahankali ,rumgumeta yayi yana fadin"Da gaske ni zumanki ne,da gaske ina baki zuma?yafada yana kokarin su hada ido taki yarda suna cikin wannan yanayin ne,sukaji sallaman Ummi daga falo cikin Rudewa zahirah ta kwace kanta tana fadin"Ummi.."Tafada tana zaro ido. Shima cikin rudewan yake shiyasa yakasa mata mgana jin takowar Ummi zuwa bedroom din ne,yasa yayi saurin Fizgan hannu Zahirah ya turata tiolet ya rufe kenan Ummi na shigowa ganin yadda yake zufa alamar ba gaskiya yasa tayi tsam da rai tana binsa da kallo,kakaro murmishi yayi yana bin kansa da kallo yana so ya mazaye saboda sanin halin Ummi na gani har hanji,yace"Gud mrning Ummu Ibrahim.."Yafada cikin son nuna bakomai. Takowa Ummo tayi zuwa gabanshi tana kallonsa kan tace"Lafiyanka kalau kuwa.."? tafada idonta akanshi,mirmishi yayi mata yana fadin"Lafiya mekika gani hala Ummi? yafada kanshi tsaye shima yana kallonta kur tamai da ido kafin tafara bin ko"ina na bedroom din da kallo,shima ganin haka yasa yabi iinda takebi da kallo,karaf idanunsa suka sauka kan jakan mkrantan Zahirah gabansa ya buga dam..Yafadi yasan in Ummi taga wannan jakar wlh yau sai yagayama aya zaginta..Saurin shan gaban Ummi yayi tare da riko hannunta yana fadin"Oya Ummi muje muyi taking breakfast zan,mkra"Yafada lokaci daya yana jan hannunta,bata da yadda zatayi illa bin bayansa ammh zuciyarta bata bata ba. Ko a Dinning din ma tana lura dashi duk hankalinsa ba"a kwance yake ba,ta tambayeshi yace babu komai,dole ta sakamai ido,sama,sama yakarya yayi mata sallama ya fice,agaban idonta suka fice daga gidan shida ushe,shiyasa takoma cikin falon saboda rashin yardan da batayi ba yasa takara komawa dakin Mu"azzam din,takara duddubawa bata ga komai zuciyarta dai duk da haka bai bata ba,harda su bude buden wardrope tayi ammh bata ga komai ba dole ta fice. Itako Zahirah tana cikin tiolet ko"ina na jikinta na rawa tana jin Fitansu shine ta sababo ta fito ta dauki jakarta kenan takarajin motsin dawowar Ummi Shine takara rumtuma tiolet din aguje,tana jin sanda Ummi ta shigo tana bude buden wardrope,fitsari sai daya cikamata mata mara dataji,takunta akusa da bayin,kamkame jikinta tayi tana toshe bakinta da hannunta saboda kada kukan datake boyewa ya bayyana,cikin ikon Allah tafice bata duba bayin ba,ajiyar zuciya ta sauke kafin tahau share hawayenta. Shiko Mu"azzam suna fita yasa ushe pakawa,sai da yadan bata lokaci kana ya fito daga motan yadawo gidan,sai da yaleka falon yaga ba Ummi kana yayi zuruf ya shige dakinshi,sauri sauri ya shiga ciki ya burma tiolet din wanda zahirah sai da taja baya ta zata ummi ce,sai taga mu"azzam,hannun ya sanya abakinshi yana fadin"Shiii..." da hannu ya yafitota ta kariso garesa yakamo hannunta suna tafiya suna sanda,kamar wasu marasa gaskiya sai da yaleko falo baiga Ummi ba,kuma ya duba samanta bata kana suka fito suna sanda,suna gabda ficewa ne sukaji takun Ummi tana kiran Uwani,ai daga mu"azzam din har zahirah a tamanin suka fice waje,basu tsaya ko"ina ba sai da suka danganta da waje,Allah yasa bakowa aharaban gidan harta sani,kila ya zagaya ne,da sunyi abun kunya. Sai da suka shiga mota ushe yaja suka wuce kana suka kalli juna suna sakin ajiyar zuciya atare lokaci daya suna kuma kwashe da dariya harda tafawa,ushe dake gaba sai da yadan waiwayo yana mamakin oga da kansa harda kashewa,lalle duniya tama yallabai Dadi. _*Kuyi hakuri da yadda kuke samu ba yawa,am mana haihuwa ne,ASMA"U M YUSUF( Janaf A2) ta sauka tasamu bby girl Halimatus sa"adiya(Ihsin bby)Muna bukatar addu"arku daga bakunan ku masu albarka*_ *Comment* *Share* *Vote* *#Intelligent writer"s#* *#Uwar mijina..#* *#JANAF FANS#*❤❤ [18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺 _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_ *Alkalamin:JANAF* *Wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ *NOT EDITED*⚒ *NO 20* Har suka kai mkrantar su zahirah suna ta dariyan gudun da suka kwasa sai sun tuna sukara tintsire da dariya,mu"azzam yace"Ya"yan zamani kenan,tabbas ko taga yayan zamani wa"inda suka fita wayau da dubara. Har cikin haraban mkrantar suka kaita kana Ushe yajuya da yallabai,kamar kullum Asma"u na kofar ajinsu tana jiranta Rumgume juna sukayi suna murnan ganin juna,wanda cikin kwanakin na Asma"u na mamakin kibar da zahirah ke mulkawa,ga haske datake karawa,sai ta danganta hakan,da hutune kawai tasamu da chajin manshafawa,ashe bata sani ba kawartata tajin abunda ita bata taba ji bane,ma"ana Da Namiji. Tabbas Zahirah da mu"azzam sun zage sun Nuna ma Ummi in ita Uwar zamani ne to,suma ya"yan zamani ne masu amfani da kwakwalwarsu kansu wajen aikata abu,Tuni suke kife Ummi ta baibai Tunda dai tana takura musu da rana wani lokacin daga mkranta yake zuwa ya dauketa suwuce wani gidansa dake jabi wanda ko Ummi batasan da gidan ba,don bai dade da siyan gidan ba,suje sai la"asar kana ya maidota gida ya ijiyeta bakin get yakoma,su ushe suna ganin Abunda kefaruwa,suma dadi sukeji ganin yallabai cikin walwalarsa,wani lokacin kuma su karime ke musu gadin Ummi in ya shiga dakin Zahirah,kai ta ko"ina suna da masu lura da ita,tana cikin gidan suke kwana daki daya manne da juna ammh bata sani ba,kuma bata taba lura ba saboda da taku sukeyi,zahirah tuni itama mu"azzam yafara ciremata tsoron Ummi aranta,itama tasan hanyar layance ma Ummi sak wani lokacin Ummi na falo zata sababa ta shige dakin Mu"azzam duk bata lura ba,akwai kuma ranar data dako sammako ranar kuma zahirah adakin mu"azzam ta kwana jin shigowarta kawai sukayi lokacin zahirah na bakin madubi itada Mu"azzam sun fito wanka bayan sungama farantama juna rai,tana tsaye daga ita sai towel tana ma kansa cumbing suna hira sai shigowar Ummi sukaji aiko da hanzari Zahirah tashige cikin wardrope tana makyarkyata,Ummi data ga wulgawar mutum kamar amafarki tace ma mu"azzam waye taga kamar yayi wajen wardrope basarwa yayi yace mata shine fa,don babu kowa adakin data dage itafa taga kamar mutum ,mutum din kamar mace don taga bakin gashi bari ta duba tagani ganin da gaske take sai ta duba,kawai sai ya duke mata yana fadin wayyo cikinsa da rawan jiki tayo kansa tana masa sannu,to ranar da ciwo ya cecesa ammh fa zahirah ta zauni cikin wardrope din don sai da ummi tadade adakin na Mu"azzam kan takoma dakinta. Aiko zahirah tasha dariya wajen mu"azzam sanda ta fito duk ta hada zufa,ita kanta dariyan take sunayi suna kyalkyatawa,suna hada jiki kamar wasu yara basu ma tunanin Ummi ta kara shigowa ta kamasu. *After 4 month* Abubuwa dadama sunfaru cikin wadannan watanin ciki harda Kamallah jarabawan su zahirah na Ss1 suka fada SS2,alokacin duk wanda yasan zahirah indan yaganta bazai taba shaidata ba saboda yadda tayi kiba ta cika sosai tazama mace shikanshi mu"azzam mamakin girmanta yake saboda sanin sadda aka kawota kamar kara,ba laifi yanzu takanyi waya da gida chan maiduguri ta wayar mu"azzam harta da baffa da yakura suna yawan mgana,kullum kuma yakura ta tambayeta game da zamansu da Ummi cewa take babu komai saboda mu"azzam bazata so ta karya alqawarin dake tsakaninsu ba,kuma ita bata da burin tadama iyayanta hankali,shiyasa kullum Zaman lafiya take shaida musu da alkahiri ya mu"azzam gareta,domin aboyen nan babu abunda baya mata baya tauyeta duk wani hakkinsa yana kokarin saukewa,Babu abunda zatacemai sai godiya tareda godema ma Allah daya mallakamata shi a matsayin miji gareta. Game da Ummi kuwa,yanzu bata wani jin tsoronta kamar da don yanzu bama kasafai suke haduwa, ba don indai Ummi na falo bata fitowa sai ta tabbatar da batanan kana take fitowa,kuma itakanta Ummi bata nemanta sai dai in tsautsayi ya ratsa sun hadu to fa sai tasha zagi da dundu harda Rankwashi,shiyasa duk abunda zai hadasu bata yarda dashi,domin yanzu fa ba da bane,itama tafara sanin meye duniya,domin Kawarta Asma"u tuni ta koyamata karance karancen nan na novels din Hausa,da ta tambayi mu"azzam bai hanata ba da kanshi ya jido mata masu yawa tana ta karantawa,shike sa ajita shuru kamar batanan,kuma Alhamdulillah yana ganin riban karatun don yanzu zahirah ta rage jin kunyarsa zagewa take su tsotsi juna son ransu kamar wanda basa gajiya da,juna,kullum abu daya kamar cin kwan makauniya,bangaren kwalliya kuwa tuni ta kware awannan Fanni duk ta dalilin kawartata Asma"u domin ita da kanta zata zabo mata mayuka masu gyara jiki da Taushin fata ta kawo mata,shiyasa lokaci daya zahirah tafara amsa kanta ajerin classic bby,duk inda wata mace mai ji da kyau da kudi,da ilimi zata to itama zata jera dasu,kuma har yau din nan bata taba fadama Asma"u ita matar aure ce bace tace haryanzu lokaci baiyi ba. Ta bangaren mu"azzam kuwa ya rigaya da yarda cewa yakamu da mtsanancin soyayyar zahirah wacce yake ji inbabu ita bazai taba iya rayuwa ba,ya shaku da ita har baisan sadda sonta yayi zurfi cikin ransa,kulawarta akansa da yadda take kokarin farantamai kadai ke kara masa sonta aranshi,ya rigaya daya bata amanar kanshi da zuciyarshi har yanaji aransa in babu ita to rayuwarsa tana cikin wani hali. Ummi kuwa ita ganinta tana lura dakomai ta bake gaba ta bake baya,batasan cewa Mu"azzam na chan na mata barna ba,tana zaune bude da baki ita adole tana lura da komai kullum kuma cikin lissafin yaushe ne zahirah zata gama kaddararran karatun nata mu"azzam ya saketa ta kama gabanta,kullum ta tambayi mu"azzam bai wani bi takanta sai dai yace akwai sauran lokaci har yanzu,bata gama karatun ba,da zarar tagama bashi yace ba,to ,zai sallameta takara gaba,to dahaka fa yake linketa ta baibai tana hura hanci,ashe sun maidata sakarya. Wannan kenan. ******** Akwanakin nan kwatakwata zahirah takasa gane kanta domin yanzu cin abincinta yayi over sai taci abinci sau biyar arana,kuma tsakani babu tazara datagama ci zata ji yunwa ,ga son cin kayan kwalama ko mkranta aikin ta kenan shan kankarar madara itace siyan wanan cin wannan,Asma"u abun yafara bata tsoro da wannan sabuwar dabi"ar ta kawarta har sai da tamata mgana itama zahirah tace batason dalili ba,har Asma"u ke cemata ko pills din kiba tasha,dariya tayi mata kafin ta rantse mata ita batasha komai ba,hhhhhh..Asma"u taci wake ne fa😂 Shikanshi mu"azzam yalura da haka don kullum duniya yana hanyan siyomata ice cream don in ya dawo bashi wlh bazata iya barci ba,shiyasa baya rabo dashi roba biyar har fiye yake siyomata tasha saura tasaka a fridge na gobenta,dashi take zuwa mkranta in tadawo tasha kafin ya kare ya siyomata wani,shibaima taba maida kai ba,shi azatonshi kawai kwadayi ne irin na matan aure shiysa baiwani damu ba da bincikarta ba sha"aninsa kawai yakeyi domin ba karya zahirahn nasa takara sugar kwantar dakai yayi yana ta amfana da Ni"imar arziki babu abunda ya dameshi. Su kansu su karime sunyi mamakin wannan kwadayin uwar dakin nasu ammh dayake su manyane tuni sun harbon jirgin meke damunta,sunyi murna ammh zullumunsu daya Ummi,in Ummi taji wannan al"amari akwai tashin hankali mai girma wanda Allah ne kadai zai iya tsaidata sun dai roki Allah koma miye Allahya kawosa da Sauki. ********** Yau amkranta Asma"u tazo da wainar kwai da madarar hollandian, bayan antashi break ta daukomata Zahirah ita wainar kwan kawai takeci saboda yadda takesonshi yanzu shiyasa don itama Asma"u ke zuwa dashi kullum,ita madarar ta dauka ta bude kenan Zahirah taji shaki kamshim kamar wasa zuciyarta ta hau tashi,yamutsa fuska tayi tana kallon Asma"u.... Tace" Don Allah ki rufe madarar nan wlh zuciyata tashi take kamar zanyi amai.."shekeke Asma"u ta kalleta kan tace"Topha! sabon salo Yau kuma shi hollandian din ne bakison warinshi ko"? tafada tana mata kallon kina raina min wayau. Kwalkwal zahirah tayi da ido tana fadin"Allah da gaske,bakiji kina budewa ba,yadda zuciyata ta hau tashi..."Dariya Asma"u tayi kafin tamike tana fadin"Allah ko,ke wallahi ko mai ciki bazata nuna miko tsirfa ba'tafada tana karamata madarar abaki tana mata dariya tureta zahirah tayi, jin yadda gabadaya cikinta ya yamutsa kan ta samu zarafin mgana aman ya biyo baya,nam tashiga kelayawa kan benci tanayi tana rike cikinta kaf ta amaye Wainar kwan dataci harda ice cream din datasha da safe kafin tazo mkranta. Asma"u na ganin yadda zahirah ke amai cikin galabaita sai ta rumtuma da gudu zuwa school clinic tafada da hanzari aka hadata dawata sister ta biyo bayanta zuwa cikin class din ganin yadda Zahirah ta jigata ne,yasa sister tace ma Asma"u takamata su kaita chan clinic din,haka ko akayi suka kamata suka karisa da ita cikin clinic din,aman ya galabaita ta shiyasa suka sanyamata drip tare da mata alluran barci,dayake clinic mkrantan gaskiya suna da kayan aiki,Sister da kanta tabi Asma"u suka je suka kai report ga hukumar mkaranta Tare da Sunan zahirah nan take akama Mu"azzam waya wanda yake office yana tsaka da aiki kiran hukumar mkrantar tasu zahirah ta shigo wayarsa da lbrin abunda ke faruwa. Ai hankali sa atashe ya rabo office dinsa,direct ushe ya daukesa sai mkrantar su zahirah,suna zuwa office din shugaban mkranta akamai jagora har clinic din inda zahirah ke kwance ana karamata ruwa,wanda yama kusa karewa,ga Asma"u zaune gefenta ta zabga tagumi. Kawai sai ganinsa tayi ya fado dakin hankalinsa atashe,sau daya tataba ganinsa ammh ta shaidasa,mikewa tayi tana gaisheshi ya amsa yana kallon zahirah wacce harta fada na rana daya kawai innalillahi kawai yake maimatawa kafin ya kalli Asma"u yana fadin"wai meya sameta ne,garin yaya? yafada cikin tashin hankali. Asma"u tasunkuyar dakai tana share kwallah ta shiga sanar dashi duk abunda ya faru har kawota clinic din datayi,jinjina kai yayi yana maimata amai acikin ransa,bai wani tsaya ba yafadama hukumar mkranta zai tafi da ita,basu da tacewa kalulan aka ciremata tunda haryanzu bata farka ba,cak ya dagata sai mota ya sanyata Ushe yaja suka fice daga mkrantar Asma"u na daga musu hannu idanunta sun ciko da kwallah,haka ranar ta wuni ba karfi sukusuku da ita ana tashi ita ta tafin ma Da zahirah school bag dinta zuwa gida,tunda an manta dashi. Suko daga mkratar direct specialist hospital yace Ushe ya wuce dasu,suna zuwa ya fito yakara daukanta bai direta ko"ina ba sai bisa madaidaicin gadon dake office din Dr Abduljabar wanda ke tsaka da duba patient ganin yadda mu"azzam ya shigo cikin tashin hankali yasa ya sallame,wanda yake dubawa yataso yana kallon zahira wacce ke sauke Numfashin wahala,kallon mu'azzam yayi wanda ke rike da hannunta ya kuramata ido cikin tashin hankali. Gyaran murya yayi yana fadin"subhanallah brr,meya sameta kuma.."?Dagowa mu"azzam yayi cikin damuwa yana labartama Dr Abdujabar lbrin da Asma"u ta bashi yakara dacewa"Lafiyanta kalau fa da safe,don n ijiyeta a sch kafin mu wuce office,ammh yanzu ba da dadewa ba,aka kirana ake fadamin abunda ke faruwa" ya kareshe fada kamar zaiyi kuka. Kuri Dr Abdujabar yayi mai da ido kafin yadan murmusa kawai yana fadin"It Normal ai brr,karka damu bawani abu ne natada hankali ba"Yafada yana ficewa sai gashi yadawo da wata Nurse ya umarceta data diba jinin zahirah babu bata lokaci ta diba,wanda shiyayi sanadiyar farkawan Zahirah tana nishi,Mu"azzam ya riketa yana mata sannu,kallonsa Dr Abduljabar yayi yana fadin"Yauwa ka mata ku je tiolet tayo Fitsari ana bukatarshi"Yafada yana mika mishi wata yar kwalba,amsa yayi yana kamata suka shiga bayin ya taimaka mata tayi fitsarin suka fito ya bawa Dr.Abduljabar wanda ya amsa ya mikama Nurse din yana fadin"Kuje dashi lab yanzu ku dawo min dashi.."Yafada ciikin bada umarni karba tayi cikin girmamawa tana fadin"ok Sir.. *Comment,share and vote* Janaf fans one luv❤ [18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺 _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_ *Alkalamin:JANAF* *Wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ _*I Dedicated dis page to u all BA"ARE FAM💯...*_ *NOT EDITED*🏮 *NO 21* Ba"a wani dauki lokaci ba sai ga Nurse din tadawo da wata farar takarda a nannade,ta mikama,Dr Abdujabar cikin girmamawa,ya karba yana warwareta shiko mu"azzam hankalinsa ma baya kan Dr yana gun,Zahirah wacce keta faman mai kukan shagwaba shiko yagama susucewa yana ta faman lallabanta. Dr Abduljabar nagama karanta Takarda yayi wani kayatattacen mirmishi,saboda shi daman yasan za"a rina,lalle Brr,shegen kayane shida yace Rainonta zaiyi don mai garinsu yanzu cikin ta ruwa tasha,mikewa yayi ya isa garesa yana mika masa hannu sukayi musabaha bakin Dr.Abduljabar yaki rufuwa ya furta cikin murna da Farinciki. "Congratulation Brr,Ibrahim Moodu ur wife is 4month pregant.."Yafada yana kara jinjina,hannunsa,wani yanayi mu"azzam yaji kamar amafarki yawani zabura yana fadin"Eh....Dr...?"Yafada yana bayyanar da duka hakoransa waje saboda murna Gyada masa kai Dr.Abduljabar yayi kafin yace"kwarai da gaske nan da wata biyar zaka zama baba.."ai dawani hanzari Mu"azzam ya zube kasa yana kwararo godiya ga rabbil izzati wanda shikadaine, yake iya saka bawa cikin wannan Farinciki mara misaltuwa,yakai wajen minti biyar kafin yadago Fuskarsa tana bayyanar da tsantsan Farinciki,rumgume Dr Abduljabar yayi yana Fadin"Alhamdulillah...Allah shine Abun godiya.."Dariya Dr kemai yana buga bayansa yake fadin"Tabbas domin shikadai ke iya bawa wanda yaso kuma ya hanawa wanda yaso,so congratulation Once again. Zahirah kuwa tana daga kwance tun sadda Dr Abduljabar yace wai tana da ciki taji gabadaya Na"urorin jikinta sun daina aiki gabadaya jikinta ya Hau rawa,ciki kuma ita ke da ciki? Ummi..? tafado mata arai sai da jikinta ya amsa saboda razana tuni ta tattara duka karfinta ta saki wani marayan kuka mai tada hankalin wanda yaji. Atare Mu"azzam da Dr.Abduljabar suka isa gareta suna tambayanta lafiya,mu"azzzam Rumgumeta yayi yana fadin"My Hirah Allah ne kadai zai iya biyanki dukkan alkhairinki gareni,Ubangiji yasa kigama da duniya lafiya kingamamin komai tunda zaki haifamin yara.."Yafada yana shafa maranta,buge hannunsa tayi tana kuka take fadin"wlh bazan zauna da cikin nan ba.'tafada da karfi galala mu"azzam yayi yana kallonta bayan yadago ya kalli Dr Abduljabar baisamu zarafin mgana ba tacigaba da cewa"Wlh in Ummi taji lbri yankani zatayi ya Mu"azzam don girman Allah ka rufamana Asiri kasa azubarmin da cikin nan don Allah..." tafada cikin ban Tsausayi tuni mu"azzam ya fahimci inda zencenta ya dosa kallon Dr yayi yana fadin"Plz Dr dan bani guri nayi mgana da ita.."Rausayar kai kawai Dr.Abduljabar yayi yana fadin"Ok. Bayan Fitansa Mu"azzam yakurama zahirah ido yana kallon yadda take kuka,matsowa yayi yana riko hannunta yace"Zahirah.."Yakira sunanta cikin muryan amo dago kanta tayi hawaye jabe jabe bisa fuskarta,kawai sai taga mu"azzam yayi durkuso da gwiwowinsa bakin gadon Stil hannunta na cikin nashi..Yafara mgana cikin wata murya mai tsuma duk mai sauraro. "Haba Zahirah,ashe zaki iya butulcema Allah game da kyautar daya tsamo mu acikin dubu yayi mana ita,karki manta nikadai Ummi tahaifa agidan Duniya,baki Tunani dalilin wannan cikin Ummi tayi alfahari damu gabadaya..'yafada yana kallon cikin idanunta. Damke ido tayi hawaye suka gangaro mata,tace cikin shakakkiyan murya.."Nima zan so haka ya Mu"azzam don akullum burina Ummi ta yafema mahaifiyata to ammh Wlh Ummi bazata taba kyalemu ba,baza ta barmu ba, in tagano ina da ciki,kamanta tace zata iya yankani ko mgana takamani inayi dakai,to balle kuma ciki,ciki ma na haihuwa,wlh inajin tsoro inajin Tsoro ya mu"azzam"Tafada tana kara damke hannunsa tana kuka da Sauri ya mike ya rumgumeta yana fadin"Babu abunda ta isa ta miki indai ina raye,wlh tallahi Zahirah na shirya fito na fito ga duk wanda zaiyi yunkurin salwantar min da gudan jinina koda kuwa UMMIN CE DA KANTA..'"yafada cikin zafin Zuciya dagowa tayi tana kallonsa yadda zuciyarsa ke harbawa sai da gabanta yafadi ta runtse ido takara lafewa bisa jikinsa tana ji ajikinta akwai babban aiki agabansu. Sai yammah kana Dr Abduljabar ya sallameta bayan ya rubuta mata magungunan karin jinin,kuma yace banda aiki mai Nauyi,kana tacigaba da cin abincinta it normal babu,komai Brr yana mai godiya suka baro asibitin zuwa gida,ko amota shuru sukayi kowanne na saka abunda ke ransa. Ushe ya dannan Hon maigadi yazo ya bude musu suka sulala zuwa cikin gidan,a parking space ya faka motar,mu"azzam shiya kamo Zahirah saboda haryanzu jikinta babu kwari,suna gabda shiga falon,ta kwace jikinta bakinta na rawa take fadin"Um.mii...."Kallonta yayi kan yayi mgana ma tayi gaba tana layi kamar zata fadi, Take mata baya yayi suna shiga falo suka ko ci karo da Ummi,wacce ke hakimce kan kujera ta dora kafa daya kan daya tana binsu da kallon raini,Dukawa zahirah tayi tana fadin"Ina yini Ummi.."Tafada dakyar saboda yadda jiri ke dibanta,a kaikace ta kalleta kafin tace"Da ban wuni ba dabaki ganni ba,har saunawa zance in ina zaune kidaina zuwarmim gaba da sunan gaishe ni."Tafada tana hararanta kan tace"Tashi ki bani waje kafin ki batamin mood dina..."Mikewa tayi a hanzarce zata wuce kawai jiri ya kwasheta tayi luuu..Zata fadi sai ji tayi ta fada jikin mu"azzam yana fadin"Kiyi fa hankali...'yafada cikin kulawa. Ummi dake zaune sai ta daskare a zaune Da hanzari ta mike tana fadin'Kai don kaniyarka mai zan gani,..Ehe..'?"Tafada cikin tsawa gyara tsayuwa yayi bayan ya saketa yana fadin"Zaki iya tafiya zuwa daki.."Gyada mishi kai kawai tayi ya saketa ahankali ta taka ta shige daki,Ummi dake tsaye tayi wani kukan kura isa gabansa sai ji yayi ta daki kafadansa tana fadin'Kaci ubanka,ina mgana kana jina kana cigaba da yi kuma,yaushe kafara kula ma wannan yarinyar ne."Dafe kansa yayi yana Fadin'oh my god haba ummi wai bazama ki tambayi meyafaru ba tukun nan ba sai fada kikeman..."Yafada shima cikin Fushi. Ganin ya hasala ne yasa ta sassauta murya tana fadin"Shine ai na tambayeka ko" bata rai yayi yana kama hanyar shashenshi yace'bata da lafiyane nima daga mkrantarsu aka kira ni nazo na dauketa a asibiti ta wuni dawowarmu kenan.."tsaki Ummi taja tana fadin"mtseeaww..To tama mutu mana uban wa ya damu,karkadai sake riketa kaji ma na fadamaka in ba so kake na saba maka acikin gidan nan ba,kaji ko baka ji ba.."Naji.."Yabata amsa rai babu dadi yayi shigewarsa ciki ya barta nan tana ta fadanta tana fadin"Shegiyar yarinya ta iya makirci harda wani yi baya zata fadi,ai da kabar banza ta fadi naga wanda zai damu.."Haka taitayi kafin takoma ta cigaba da kallonta. Zahirah ko na shiga daki ta koma ta kwanta saboda jikinta babu karfi kwata,kwata tana kwance babu mataimaki sai Allah dakyar ta iya rarrafawa tayi sallolin dake kanta ta bude fridge ta dauko sauran ice cream dinta tasha kafin takoma ta kwanta tana tsausayama kanta domin bata hango nasaran Da ya mu"azzam ke fadin yana hangowa game da Ummi ba domin kwata kwata abun na Ummi cigaba yake ba ci ba baya ba. Shiko mu"azzam yana daki ammh zahiran tana ransa,koda yadawo sallar mangariba Ummi ta haura sama yin sallah shiyabashi daman shiga dakin zahirah tana kwance idonta biyu zama yayi kusa da ita yana riko hannunta dagowa tayi ta kallesa idonta ya ciko da hawaye sharemata yahau yi yana fadin'Kiyi hakuri My hirah insha Allahu komai yakusa zuwa karshe kinji ko.."Dagamasa kai tayi kafin ta wuce zuwa kirjinsa rumgumeta yayi yana ransa na kuna,ace baida ikon kula da gudan jininsa sai aboye,shida kanshi yaje gun su karime ya karbo mata abinci yazo ya bata taci tasha mgani tare sukayi jam"in sallar issha"i gabadaya ya kashe wayoyinsa ya rumgume yar matarsa suka kwanta ya cire tsoro aransa duk da yasan Ummi bata shigowa dakin zahirah. Itako Ummi,batama karabi takansu ba,kanta ne ya mtsamata da ciwo tasha paracetamol ta kwanta kuma takira wayar mu"azzam din akashe kawai sai ta kyalesa bataso tafadamai hankalinsa ya tashi,itama da wuri ta kwanta bata nemi,kowa ba. Ko washegarima hakan ne ta faru mu"azzam shi yayima zahirah wanka ya shiryata shi yabata breakfast dinta abaki yabata magungunan yakaita bisa gado yarufeta da blanket yace tayi barci don likita yace ta rinka samun hutu kafin ya barta yaje dakinsa ya shirya kafin ya wuce sai da ya haura saman Ummi nan take fadamai da ciwon kai ta kwana cikin rudewa ya hau yimata sannu da tambayan jikin nata da sauki tace,da yaso tazo su tafi asibiti ammh tace taji sauki dole ya kyaleta,har bakin motarsa ta rakosa tana mai fatan dawowa lafiya. Saboda zahirah karfe2 ya dawo gidan saboda bai bar ma kowa sallahu ba,shiyasa ya dawo wannan karon ma shiyabata abinci yakuma bata mgani kafin yaje ya kira karime ya zaunar da ita tunda tamkar Ummi yake kallonta yafadamata abunda ke faruwa,yakuma damkamata amanar kula da zahirah da abunda ke cikinta,bayan ya gargadeta da karta fadama kowa,ko su uwani baice tafadamawa ba. Karime tayi murna harda dan gutun hawayenta,tayi kuma alqawarin kula da zahirah da abunda ke cikinta da dukkan karfinta,yafadamata adinga bata abinci akan lokaci kuma ta dinga samun hutu sosai sai magungunanta daya nuna mata yadda zata dinga bata,jinjinakai tayi alamar duk ta gane,godiya shima ya mata kafin ya fice zai koma office ne yanzu ma haka excuse ya dauka. haryazo yatafi Ummi bata da lbri kusan fa Hajiya suhaima daman yar mulki ne,ranar da abun suka motsa ko kafarta ba"a gani a kasa tana samanta ko abinci in bata ga dama sai dare zata ci ita haka take,wani lokacin tana da iko da takama bakowanni lokaci ake gane yanayinta ba,to yau din haka ta kasance shiyasa har mu"azzam yazo ya tafi bata da lbri. Kwanan Zahirah uku bata leka ko kofar dakinta ba komai take bukata karime na mata shi sukansu su uwani suna iya bakin kokarinsu akanta,don Uwani ke zuwa kullum da safe ta gyara mata dakinta ciki da bai,ta wanke mata tiolet harda kayan sawanta in mai wanki bai zo ya tarrara ba,itako lami itace hidima kan abincita komai take sha"awar ci da hanzari zataje ta sarrafamatashi,ita kuwa karime itace ke kula da ita bata magunguna da bata shawarwari saboda kusan manya sunsan Abunda yadace da masu ciki,shiko uban gayyah shike mata wanka da safe kafin yatafi ya shiryata tana fitar kamshi,ta ko"ina zahirah tana ganin gata wanda yakara sa hankalinta ya kwanta duk da bai kwanta duka ba,Har waya ya siyamata kirar Cmon 11 yabata ta rike ahannunta saboda ko wata mtsala ta taso yanzu hankalinsa ya kwanta tunda ko yaje office yana jinta ta waya so damuwartasa kadan ne. game da Ummi kuwa duk shige da ficen dasu karime keyi bangaren zahirah bata taba lura ba,saboda komai suma da taku sukeyi,kafin ma ta sauko daga sama sun gama mata komai,lokacin kuma da zata koma sama,sai su kara shiga,,kuma Allah bai taba nuna mata daya daga cikinsu ba shiko mu"azzam Zahirah tayi tayi ya fito yafadama Ummi gaskiya saboda gujema faruwan wani mummunar abu a gaba,ammh yaki yace tabari zai fadamata ba ammh ba yanzu ba,sai lokaci yayi. Ba haka zahirah taso ba,taso ya sanarmata da bakinshi kila abun zaizo da sauki akan tagani da idonta tunda ciki fa dan duma ne,duk boyonsu dole watarana ya bayyana hartagani don dai ma cikin yabi jikinta ne ammh inda zata tsaya ta mata kallon kwarai tsab yadda Ummi take da Saurin gane abu sai ta ganosu to inda Allah ya tarfama garinsu Nono Ummi bata ko Kaunar ganin Fuskar Zahirah saboda yadda ta tsani Uwarta Fadi,kuma ita zahirah tana kama da uwarta shiyasa ummi koda wasa batama ko kaunar kallon Fuskarta. Ranar data kwana biyar a gida Aranar Sai ga Asma"u da yammah ita da maminta direba ya kawosu lokacin da suka shigo falon Ummi suka tarar ta amshesu hannu bibbiyu domin bata sansu ba sai da suka gama gaisawa kana Asma"u ke tambayan zahirah,awani shekeke Ummi ke kallonsu ita da mami araine dai bazata taba rainasu ba domin da ganinsu Naira tuni ta zauna afatarsu da jikinsu cikin dakewa Ummi tace"Ke wacece ko kuma nace ku suwaye kuma daga ina kuke..?'"Mami ta kalli Asma"u wacce idanun Ummi suka bata tsaro ammh ta dake tace"Sunana Asma"u ni class mate din Zahirah ce wannan kuma mahaifiyayace munzo dubata ne,tun ranar da ta bar school batada lafiya bata dawo ba.."Tafada itama cikin confident. Tsaki Ummi taja kan tace"mtseww..Kuma tacr muku nan ne gidansu.."Asma"u ta gyada kai tana fadin"Kwarai harma mun taba zuwa da ita..'kallonsu Ummi tayi kan tace"To ni bansan wata mai irin sunan da kika ambata ba,nan gidan dagani sai dana,sai ma"aikatana,kila kunyi batan hayan ne"tana gama fadar haka takoma ta zauna kafa daya kan daya tana musu sakaran kallo. mami jikinta yayi sanyi aranta tana fadin"wannan mata akwai jaraba.."Asma"u ko mamaki ne ya cikata domin in bata manta ba dama zahirah tafadamata hannun goggonta take,kenan wannan ne goggon nata, mara mutumci ce ashe lalle zahirah na hakuri,suna kokarin tashi ne sai ga Karime ta fito ganin Asma"u yasa ta ganeta ta washe mata baki tana fadin"a'"a maraban ku da zuwa,muje ai zahirah tana ciki...'mikewa sukayi kamar akan kaya suke ammh sai da Asma"u tajuya tama Ummi wani kallo na cikin ido ko tsoro babu aranta,wanda abun mamaki har suka shige dakin zahirah Ummi takasa tashi balle tayi mgana kallon da yarinyar tayi mata ne yabata mamaki,tunda take ba wanda yataba mata wani banzan kallo irin na yarinyar ta kyale sai yau,kamar wacce tama asiri sai da suka wuce ta rakasu da tsaki tana wani gyara zama,niko nace aikin banxa. Sai dai Zahirah taga Asma"u da Mami kwatsam wanda saboda murna sai da ta tashi ta rumgumeta kan ta duka tana gaida mami amsa mata tayi tana dagota tana tambayanta jikinta amsa mata tayi da jiki yayi sauki,zama sukayi suna gaisawa da Asma"u wanda keta kallonta yadda tacika gawani fari datayi fatarta tayi fresh da ita,ga Boobs dinta sunciko kamar zasu fasa riga,Mami ma kallonta take zuciyarta na saka mata wani abu ammh tayi saurin kauda tunanin hakan aranta,ganin Zahirah ai budurwace sai ta danganta hakan da ciwo da zaman Wuri daya. Asma"u ko sai data ta bugama Zahirah zencen Ummi da cewa"Ke besty wai waccan matar da muka gani afalo itace goggon taki.."Gyada mata kai zahirah tayi gabanta na faduwa kada suce Ummi ta musu wulakanci tabe baki Asma"u tayi tana fadin"Tab ammh matar nan bata da mutumci kiinsan metacemana nida mami.."zaro ido zahirah tayi kan ta girgiza kai Asma"u ta cigaba da cewa"Cewa fa tayi wai munyi batan kai ne,bata ma san wata mai irin sunanki ba,kiji fa.."dan yake zahirah tayi kan tace"Uhm Ai Ummi haka take nima hakuri nake da ita..."Daga haka ta tsuke bakinta,lura da hakan da Asma"u tayi sai ta kyaleta,basu wani jima ba suka mata sallama bayan Asma"u tabata school bag dinta mami kuma tabata Leda cike da kayan Fruit harda kudi 5k amsa tayi tana musu godiya har bakin shashen ta ta rakosu kafin takoma abunta don mu"azzam ya gargadeta karta sake fita,ko fitan yakamata to ta sanya dogon Hijabinta,Su Asma"u na fitowa sukaga Ummi ko kallonta Asma"u batayi ba saboda matar sam bata kwanta mata ba,tacika wulakanci mami ce ma tace mata sai anjuma,in kun taka ku da kuke karatu ta tanka haka suka fice mami na mamakin wasu matan wa"inda suka dauiki duniya da zafi haka. Aiko zuwansu Asma"u ranar mu"azzam yaga tashin hankali don Ummi tayi tsiya kamar ta ari baki,kan wlh kada wata tsagerar yarinya ta dawo mata gida itabatason rashin kunya hakuri shidai yayi ta bata dakyar ta hakura,achan daki kuwa da mu"azzam ya tsare zahirah da ya akayi Asma'u kawarta tazo tayima Ummi rashin kunya alhalin tafi kowa sanin halin Ummi,abunda Asma"un ta fadamata shi ta fadamai takara da cewa"kuma nasan harga Allah bazata ma ummi rashin kunya ba..""Tafada kamar zatayi kuka,rumgumeta yayi kawai yanajin takaicin halin Ummi na yarda take kokarin tona abunda suke kokarin Rufewa. ************** Sati biyu cur Zahirah ta kwashe agida kafin takoma mkranta sai da ta warke sumul sai abunda ba"a rasa ba,yanzu ko agida duk inda zata da katon hijabi take yawo acikin gida dokar mu"azzam kenan saboda kaunda idon Ummu,duk da bawani fitowa take ba,ammh duk sanda hakan takama,sai tasanya hijabi ta rufe Jikinta,saboda cikin nata yafara turowa ta cikin rigarta abun masha Allah. Itako Ummi ko aranta bata kawo wai in taga yarinyar da hijabi ta zargi wani abu ba,illa da sun hadu tayi tsaki tace"Munafuka irin uwarta.."In ba"ayi sa"a ba tasha rankwashi,ammh bata taba lura da yadda zahiran ta dawo ba hidimar gabanta kawai takeyi. kwantashi tashi babu wuya awajen Allah gashi har cikin zahirah ya shiga wata na bakwai ajikinta babu wanda yasan dashi sai wa"inda suka san dashi dama,a mkranta kuwa ta dinga muku muku dashi kenan ko Asma"u bata taba lura ba saboda bazama takawo Tunanin hakan ba. Ranar Friday suna cikin class bayan an tashi break Asma"u ne rike da wani littafi na Text messgs data gani ajakar zahirah tana dubawa zahirah na gefe tana rokonta tabata abunta rugawa Asma"u tayi tana fadin"report zan kai ki kina yarinyar ki dake kin san Siyan littafin text din soyayyah ko" tafada tana mata dariya ganin da gaske take zuwan zatayi sai Zahirah ta mike ta biyota da dan gudunta sai Asma"u tafara zagaya ajin,tana dariya,dan gudun da zahirah tayi sai taji ta gaji sai ta duka tana Numfashi dagowan nan da zatayi sai hijabinta ya daga cikinta ya bayyana awaje wanda gayanan har ya girma,Asma"u dake tsaye gabanta ta zaro ido lokaci daya ta dafe kirji tana nuna cikin Zahirah take fadi cikin Rawar murya"Me...ye...Wa.Nan..Besty.."Tafada tana matsowa ganin haka yasa zahirah tabi inda Asma"u ke nunawa taga cikinta waje sai tayi saurin jan hijabinta ta rufe jikinta na dan rawa. Asma"u zata sake mgana zahirah ta rufe mata baki saboda an dawo break an ajinsu sun soma dawowa hannunta kawai takama suka fice daga ajin batare data mata mgana ba. _wayyo Allahna mura plz manage dis one oooo...Bani jindadin jikina ur pryers iz nedeed_ 1luv janaf fans,iya wuya muna tare😘 *Intelligent writer"s* [18/08, 14:18] 80k: *🌺UWAR MIJINA..!*🌺 _(Soyayyah,sadaukarwa,hakuri,tare da biyayyah mai tsanani)_ *Alkalamin:JANAF* *wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ _*Dedicated to Zumunta Novella,Taskar littafan Hausa,Janaf Novella,Uwar mijina Fans1,2 and 3,Beneficial Writers,Auren Fari fans,Aisha Alto Novel meeragee Fans club..Kuna da yawa gaskiya wanda baki bazai iya Furtawa,ba Ngd sosai da kaunarku gareni Allah yasaka da alheri*_ *NO 22* Tafiya sukayi har zuwa bayan wasu empty clasess,wanda sabbi ne ba"a fara karatu aciki ba. Wani dan Dutse dake kafe ta bayan wajen Zahirah ta zauna kafin taja hannun Asma"u tazaauna kusa da ita,wacce tazama mutum mutum. Kallonta tayi kafin ta sanya hannu ta dage hijabinta cikinta ya bayyana tasaka hannu tana shafawa,kafin tadago tana kallon Asma"u wacce ta sandare tana bin katon cikin Zahirah da kallo mamaki ya sandarar da ita. "Wannan kike tambaya besty.."?Zahirah tafada tana kallonta kai tsaye Gyada kai Asma"u tayi don bakinta babu alamar zai bude balle tayi mgana,mirmishin Zahirah tayi mata kafin ta dauki Hannunta ta dora bisa cikin tana fadin"Ciki ne besty ciki na haihuwa.."Tafada tana saka idonta anata. Zabura Asma'u tayi hannunta dafe da kirji tace"Ciki zahirah,wannan wani irin bala"i ne besty waya yi miki ciki besty wayeshi,?"Tafada ranta na kuna lokaci daya hawaye ya wanke mata ido. Dariya zahirah tayi kan tace"Mijina ya mu"azzam shi yayi min ciki,besty cikina ba dan shege bane,dan Sunna ne wanda shedu suka taru suka daura shi.."Zuru Asma"u tamata da ido kafin tace 'bangane mekike Nufi ba,wani ya mu"azzam,din? "Tafada cikin mamaki da al"ajabi,Riko hannunta Zahirah tayi ta sake zaunar da ita,kafin ta shiga bata lbrin tarihin rayuwarta daga farko har karshe harta gaban dake tsakaninmu Ummi da iyayyanta tafadamata,kafin ta gangaro zuwa rayuwarta da Ummi da yadda yanzu take boyon wannan cikin ta kareshe da cewa"Na damu besty Wlh inajin tsoron Ranar da Ummi zata ganni da cikin nan kila sai ta kusa kasheni.."Tafada hawaye na zuraro mata. Asma"u dake kallon zahirah tana kuka ta sanya hannu ta sharemata hawaye,itama zahirah sai ta sanya hannu tana sharemata atare suka sakarma juna mirmishi,Kafin Asma"u tace"lalle besty Rayuwarku tana cikin hadari a lbrin nan ,na lura kaf Ummi bata da imani aranta,ina matukar tsausaya miki kin taso cikin maraici,gashi kinyi dacen miji ammh Uwar miji ita zata dakushe kwanciyar hankali.."tafada cikin damuwa Rausayar dakai Zahirah tayi kafin tace"Nima fargabana kenan besty wlh dashi nake kwana nake,tashi,in bata gani yanzu ba,zata gani agaba,don zan haihu kuma dole taji.."tagumi Asma"u ta xuba tana fadin"wannan matar anyi yar kutumar uba,yo ba"a yafiya takema Allah laifi ya yafemata,sai ita tadauki wani mummunar akidar riko,kai wlh Allah waddai halinta "tafada kafin ta cigaba da cewa"Ke karki wani daga hankalinki,mijinki na sonki,duk ranar data gani sai kimata bayanin danta ne yayi cikin,sai tayi abunda zatayi,shegiyar tsohuwa mara imani.."rije baki zahirah tayi tana fadin"kirufamin Asiri bani da kowa agarinan,In ummi takamani da duka sai na daina Numfashi xata rabu dani.."Tamke Fuska Asma"u tayi tana fadin'Kina da ni,Besty ko duk duniya zasu juya miki baya ni ina tare dake,so kicire duk wani tsoro aranki Abunda take gudun ya rigaya da yafaru,kuma hakan yayimin daidai,hakan ne kadai zaisa tagane ba"a ma Allah dabara. Jinjina kai kawai zahirah keyi Asma"u na bata shawaran cire tsoron Ummi aranta,takuma yarda ta gamsu,sun dade awajen kafin su tashi sukoma class har an Fita period daya basu nan,kowannensu wajen zamansa yaje ya zauna suka maida hankali wajen Chemistry teacher nasu domin shi suka tarar cikin ajin. Da Zahirah takoma gida tafadama Mu"azzam yadda sukayi da Asma"u ammh bata gayamai shawaran da ita Asma"un ta bata ba,shuru kawai yayi,shikanshi kan ya kulle yama rasa mafita,harga Allah baida kuzari da karfin gwiwan taran Ummi da wannan zencen gwara ya bari in ta haihu sai taga mai gabadayan lokacin bata da yarda zata yi dole ta rumgume kaddara. Asma'u ma datakoma gida take lbartama Ummi abunda ke faruwa Mami ta rike baki cike da mamaki tana fadin"ba shakka sanda mukaje gaisheta naga kamar alamar ciki tare da ita,to ganin ba aure tayi ba,shiyasa na kauda wannan Tunanin Araina,ikon Rabbi dama haryanzu akwai masu mugum riko kamar na kafuran farko"Mami tafada tana mamakin hallayar Ummi kamar wacce bata da sani akan addininta. Zahirah tabi shawaran Asma"u tadan rage tsoro aranta,ammh duk da haka tana taka tsan tsan da rayuwarta gudun Faruwan komai,Ummi kuwa ita ko aranta bata kawo hakan zai iya faruwa ba,shiyasa bata sanya ido ba balle tagano wani abu,hankalinta kwance jira kawai take lokaci yayi ya saketa takama gabanta don har abada batajin zata iya hada zuru"a da diyar Fadi ba. Lokaci nata tafiya,ta hakan ne muke cinye lokacinmu bamu sani ba,Gashi,har cikin zahirah ya shiga watanshi tara yana gabda Da Fitowa duniya,cikin saida ya girma yayi kato dashi gashi ta kumbura sutum kafafunta batama iya tafiya,Allah yasa sungama qualifaying exams dinsu sunyi hutu sai shiga SS3 kenan suna gida bata zuwa ko"ina,kullum tana daki tana addu"ar Allah ya sauketa lafiya don taji ance ana mutuwa wajen haihuwa,gashi ya mu"azzam yahana Dr Abduljabar yayi mata scanning waishi baya so,dole aka dakata,sai dai yayi mata awo yabata magani. Zahirah taso takira gida tafada halin datake ciki,koda Ta Allah ta kasance ammh mu"azzam yaki,yakuma gargadeta koda wasa kada takirasu tafada musu tana da ciki bayanzu bane lokacin jin nasu ba,Mu"azzam banda Shureim bai fadama kowa ba,shima din ko hajiya bai fadamawa gudun karta fasama Ummi zencen Abu ya kwabe ammh shikanshi yaga gangancin mu"azzam sanin wacece Ummi bazata taba yarda dashi ba,yanajin masa tsoron Ranar da Ummi zata fahimci ya yaudareta ne. Su karime sukansu suna tsausayama zahirah yadda ta dawo saboda ciki,gabadaya halitarta ta chanza ko"ina na jikinta ya kumbura ko tashi bata iya yi ita kadai sai an Taimaka mata saboda yadda cikin yayi kasa ya sakarmata Nauyi..Wani lokacin sai dai tayi ta kuka ita kadai don gani take shikenan tata ta kare ne,Asma"u ma tana yawan zuwa dubata tare da kwantar mata hankali natadaina saka ma kanta damuwa insha Allahu komai zaizo da sauki,Allah yasa kawai Zahirah ke cewa ammh ita kam tagama sanyi da al"amarin Ummi. ********* Ranar Friday da yammah Misalin karfe shidda na yammah zahirah na cikin dakinta zaune afalo sungama waya da mu"azzam kenan,kishi ya kamata gashi babu kowa akusa dakyar ta rarrafa ta isa ga fridge din ta bude don tadauki ruwa,sai dai kash babu ruwa ko daya sai dai lemuka gashi kishi ya isheta bazata iya jiran wani ya shigo ba Dakyar da kama kujera ta mike tana tafiya dakyar ta manta sam da daukan hijabi saboda yadda makogaronta ya bushe,tana Tafiyanta dakyar ta fito falo babu kowa da dan Saurinta ta karisa dan karamin fridge din dake falon ta bude ta dauki ruwan Swan na gora ta bude takafa kai tana sha,sai da ta shanye fin rabi kafin ta ijiye tana maida Numfashi tuni dan jikinta yafara motsi yana wuntsilawa,binsa dake da kallon cikin doguwar rigarta kafin ta sanya hannu ta dafe gun tanajin kaunarsa na ratsata ta ko"ina. Ummi dake saukowa,daga sama kunnenta makale da waya suna magna da wata hajiya Saratu ne,mai saida lesuka,kaya Ummi zata siya shine takirata suke mgana kuma dayake dama tasaba siyayyah agunta,kamar amafarki haka take hango wata mata atsaye afalon hannunta dafe kan wani tulelen ciki abun yabata mamaki,bakuwa kuma sukayi,kafeta tayi da ido,itako zahirah batasan wainar da"ake toyawa ba hankalinta na kan cikinta. Ummi ta cigaba sa saukowa tana kara kallon zahirah da farko bata ganeta ba,saboda yadda ciki duk ya chanzata,ammh lokacin data karisa saukowa,kawai fuskar yarinyar ta hau mata gizo,lokaci daya zuciyarta ta buga ammh sai ta karyata idonta,murza idonta ta kara yi still dai zahirah na nan tsaye,hajiya saratu na mgana batama jin metake cewa ta shiga rudani Saurin yanke wayar tayi tana karisawa kusa da zahirah tana karemata kallo daga sama har kasa,so take ta gane cewa da gaske yarinyar ne kokuwa dai mai kama da ita ne. Kamar tsayuwar mutum zahirah taji abayanta,shiyasata dagowa taga kowanene,karaf idanunta suka hadu dana Ummi,saboda razana bata san sadda tayi baya ba, zata fadi sai da ta rike gefen kujera,lokaci daya taji cikinta yawani murda maranta ta daure,jikinta babu inda baya rawa saboda tsoro da firgitan yadda Ummi ta kafeta da ido,da Sauri tajuya tafara tafiya tana cije baki,so take tayi Saurin shigewa daki takira mu"azzam. Ummi data sandare a tsaye jinta da ganinta suka dauke na dan wani lokaci dakyar tayi karfin halin cewa"Ke..Meye nake gani ajikinki.."?Tafada cikin karyewan murya cak zahirah ta tsaya jikinta yahau rawa tama kasa waigowa Shan gabanta Ummi tayi kafin ta cakumo wuyanta tana fadin"Don Ubanki cikin shege kikaje kikayo ko dama sai da na fadama son ,ya sakeki ki koma garinku,domin nasan karshenta ki kwasomana abun kunya tunda agida an gada.." dora hannu Ummi tayi aka tashiga kwarara ihu su karime dake madafa suka fito hankalinsu tashe,su Sani maigadi da Falalu suka shigo Asittin suka fado falon suna tambayan lafiya. Ummi da hannunta ke bisa kai ta shiga nuna zahirah tana fadin"Kun ganta daga taimakonta taje ta kwasomana cikin shege, agida"Atare su karime suka rafka salati suna kallon yadda zahirah ke kuka,kuka mai cin rai,Ummi kuwa inda take shiga banan take fita ba Sani maigadi kuwa fadi yake"munbani hajiya ciki acikin gidan kuma.."Yafada yana kallon zahirah donshima koma ganeta baiyi ba. Cikin zafin nama Ummi takaimata duka gefen cikin nata wanda sai da Zahirah ta duke tana rike da cikin aiko Ummi ta shiga dukanta tana fadin"Allah ya waddan ki tsinanniyar yarinya,mara mutumci ashe abunda kikeyi kenan,yau dinnan zaki koma inda kika fito da wannan shegen cikin jikin naki.."dukanta take tana hambarin cikin itako zahirah na kwance ta kasa kwatan kanta banda kuka ba abunda takeyi. Karime ce taga zalunci yayi yawa tajuya da gudu ta fice tana kuka,zahirah kuwa jin yadda Ummi ke shegentata da abunda ke cikinta yasa wani karfi yazo mata,ta ture Ummi dake kanta cikin kuka ta rarrafa gefe tana kallonta lokaci daya idanunta suka janza launi,ga cikinta dayake harbawa ga maranta daya tamke tace cikin tswa"Karki kara shegantamin ciki Ummi,cikina dan Sunna ne wanda shedu suka taru suka daura.."Tafada muryanta ya kekashe. Ummi tayi mutuwar tsaye kafin tace"Dan Sunnah..."bakinta na rawa zahirah tace"Kwarai cikin jikina cikin jikokinki ne wanda danki mu"azzam ya samar dasu yazama dole ki sani domin lokacin hakan yayi saboda haka,kada kikara kiran cikina da shege '"". Yadda zuciyar Ummi tayi lugude haka na mu"azzam yayi daidai lokacin daya sawo kansa falon,Tundazu suke bakin get suna hon shuru babu megadi babu dalilinsa,ganin haka yasashi Fitowa ya kwankwasa get din karime ce tazo ta bude mai tana kuka yana tambayanta lafiya tana nunamai cikin gida tana fadin"Hajiya zata kasheta..." Yanajin haka gabansa ya amsa cikin azama ya wuce wani zufa na ketomai ya sawo kanshi falon ne Yaji furucin zahirah wanda sai da jakar hannunsa tafadi yana fadin ya salam,shikenan kuma babu sauran boye boye. Ummi ta saka hannu ta dafe saitin zuciyarta idanunta sunyi jawur take kallon zahirah tana maimata kalamanta cikin kwakwalwarta kafin tace tana nuna kanta"Ni..Mu"azzam din yayi miki ciki..."tafada cikin rashin hayyaci gyadamata kai zahirah tayi tana fadin"kwarai ma kuwa da gaske gashi nan abayanki ki juya ki tamabayeshi..."Tafada cikin karfin hali. Kamar wata doluwa haka Ummi ta juyo ga mu"azzam tana fadin"Karyata ta son,karya ne ko? kacemin karya neeee..."Tafada cikin wani yanayi da sagewar Tunani. Runtse ido yayi yana jin wani kuna ransa,matsowa tayi kusa dashi ta riko hannuwansa tana fadin cikin kuka"kacemin karya ne son ko zuciyata zata dawo daidai,i know my son bazai taba cin amanata ba,ka karyatata son ka karyatata,kace bahaka bane..."Kallonta yayi kafin yakoma ya kalli zahirah wacce ke cije lebe saboda yadda maranta ke karta Riko hannun Ummi yayi yana fadin"cool down Ummi,ki saurare ni kiji mana..."Fizge hannunta tayi tana ja da baya take fadin"kenan da gaske ne? tunda kakasa karya tawa, kenan da gaske ne Abunda tafada ko"?Tafada kamar zata fita daga hayyacinta Runtse ido mu"azzam yayi kafin ya durkusa bisa gwiwowinsa yana fadin" *EH UMMI NA,DA GASKENE CIKIN JIKIN ZAHIRAH NAWA NE..NAWANE NINA DIGASHI....* " yafada cikin dakewa lokaci daya yana sadda kai saboda yadda Ummi take kallonsa tana wani mirmishi tace"Fine and good Ibrahim kafada da baknka kai kayi ma diyar Fadi ciki ko? yayi kyau Ni suhaima ni zaka ci amana ko.."Tafada tana ja Da,baya kafin tayi wani yunkuri jiri ya debeta ta fadi jikake Timmmmmm...." Babu yawa,kuyi manage plz #Intelligent writer"s# #Janaf# #Uwar miji# *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_ *Mallakar:JANAF* *Wattpad:Janafnancy* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ _*Kowani marubuci indai ya dora Alkalaminsa kan Takardarsa,ko Wayarsa,ko tap dinsa da niyyar Rubuta wani abu to yana da babban dalilinsa bawai iya yasaku nishadi bane A"a don ya baku wani darasin dazaku fadaku akai ne,walau darasin mai fitane daga farkon farawa,wallau kuma sai kun himmatu wajen hakurin karatu kafin kuci ribar abin....Da wannan dan bayanin nawa nake kira ga yan TEAM HIRAH DA MU"AZZAM,dasu dauki kaddara Abunda Allah ya rigaya ya rubutu babu mahalukin daya isa ya chanzasa,wannan itace KADDARARSU...Assalamu Alaikum Janafi*_💕 _Dedicated to my Childhood friend FADILAT FALALU MASKA...Tanque bby Sakallahu fiijannah_ *NO 23* Daida lokacin kuma zahirah ta sheme akasa hannunta bisa cikinta tana salati da karfi,Cikin wani irin Rudewa mu"azzam yayi kan Ummi yana jijjagata ammh hankalinsa na kan zahirah datake mukurkusun ciwo. Su karime ne suka isa ga Zahirah suna riketa suna jera mata sannu,Mu"azzam rumgume Ummi yayi yana kiran sunanta ammh ina ko Numfashi batayi Uwani ne tayi Dabaran Bude Fridge ta dauko Ruwa mai sanyi ta mikama mu"azzam tana fadin"zuba mata wannan yallabai, inaga fa Zahirah Nakuda ce"Tafada hankalinta tashe,cikin wani yanayi Mu"azzam ya shafama Ummi Ruwa Afuskar hau sau biyu kafin ta sauke ajiyar zuciya tana maida Numfashi daya da daya. Idonta ta fara budewa taci karo da mu"azzam yana fadin"Plz Ummi..."Yafada kamar zaiyi kuka,Da hanzari ta dafe kanta lokacin da kalaman yarinyar ke mata gizo a kunnenta,Ture mu"azzam tayi da karfi kan tayi nasaran mikewa jirin na neman kara gada ita ya mike da Sauri zai tarota tace cikin karaji"kar ka kuskura ka tabani Ibrahim..."Tafada wasu hawaye masu dumi suna binta. kallonsa take cikin rashin hayyaci,idanunta sunchanza kala sunyi jawur kamar garwashi,lokaci guda ta maida idanunta inda zahirah ke mukurkusu,su karime na rike da ita suna mata sannu,kuka kawai takeyi tana salati. Kallonta ta dawo kan mu"azzam wanda ke tsaye kamar wani tsohon munafuki,Mirmshi tayi mai ciwo kafin tace"Ni Suhaima,ni Suhaima,ni Mu"azzam kaci amanata ka sabama alqawari, kayi ma diyar wa"inda sukayi sanadiyar rugujewar Farinciki cikina,ka na so dole sai na hada zuru"a dasu ko.."? tafada tana kallonsa Rausayar dakai yayi ya bude baki zaiyi magana ta katseshi da cewa'Karka kuskura kayi min mgana Ibrahim kagama min komai naga sakayyar daukan cikinka danayi har na tsawon wattani tara,nazo na haifeka nasha wahalan Shayar dakai nasha wahalan Rainonka saboda kai nasha kwana da yunwa nayi fadi tashi na rayuwa don duk kai kasamu rayuwa mai inganci,yau burina ya cika kazama wani abu ibrahim ashe da abunda zaka sakamin kenan..."Tafada hawaye suna mata ambaliya. Jikin mu"azzam na rawa ya durkushe bisa gwiwowinsa agaban Ummi idanunsa sunkada sunyi jawur shima jijiyoyinsa kansa sun mike radau kamar wanda wani cuta ta kama,gabadaya miyan bakinsa ya kafe yarasa mafita lokaci daya abubuwa sun taru sun mai yawa ya bude baki zaiyi mgana kenan karime tace"yallabai,hajiya ku taimaka akai zahirah Asibiti wlh Nakuda ce,kuma haihuwar Fari kada Asamu mtsala.."Wani sakaran kallo Ummi ta jefa karime dashi kafim ta daka musu tsawa tana fadin"Ku saketa munafukai,ko zata haihu billahil azim baza haifanmin wannan dan iskan cikin acikin gidanan ba,sai dai ta haifeshi cikin gidan Shettima..,kuficemin daga gani banzaye kawai.."Tafada cikin bacin rai tana wuci kamar mahaukaciya. Gaban mu"azzam yafadu Ras lokaci daya yana kallon Ummi wacce tafara taku zuwa gabanshi daidai lokacin dasu karime suka fice hankalinsu atashe,jikinsu a matukar sanyaye,ga Tsausayin yar baiwar Allah zahirah,ga kuma mamakin Rashin Imanin Ummi,haba ko bata taba haihuwa ba,ita macece balle ma ta haihu tasan zafin Nakuda ammh dayake zuciyarta babu imani ko ajikinta. Tana takowa zuwa gabansa tace cikin kakkausan murya.." *IBRAHIM..."* Takirasa cikin dakewa da bacin rai jin kiran nata tuni zuciyarsa ta tsinke don baitabajin muryan Ummi cikin zafi haka ba,baisamu zarafin mgana ba zahirah ta karade falon da Salati tana fadin"innalillahi..Hasbunallahu..Subhannallahu..Ya mu"azzam ka yafemin wlh mutuwa zanyi,ka fadama bahna na ya yafemin,shiko baffa ka fadamai na kasa cikamai burinshi na wanke laifinsu wajen Ummi wanda nayi iya bakin kokarina ammh abu ya ci tura,don Allah ka isar da sakona gun yakura kace itama ta yafemin Allah yayi bazamu gana ba,wayyo bayana zan mutu....."Tafada cikin muryan kuka tana dafe bayanta,mu"azzam ya kalleta hawaye ya cikomai ido yanason zuwa gunta ammh yana tsoron Ummi wacce take kallon zahirah tana fadin"Ko zaki mutu ba " anan ba yarinya sai kin koma gaban shettima da sakona bayan ya amsa,in ma zaki mutu ne to alokacin sai nace sai munzo..."Tafada Fuskarta babu ko digon Tsausayi. Kan Mu"azzam ta maida idonta tana fadin"Yau zan Nuna maka kai ba kowan kowa bane mu"azzam don bakai ka haifi kanka ba,yanzu ba sai anjuma ka saketa yanzu yanzunan..."Tafada cikin bada Umarni Arazane yadago yana kallonta kamar yadda duk azaban dake addaban zahirah sai da tadago tana kallon Ummi wacce ke tsaye ta rike kugu tana hararan Mu"azzam wanda jikinsa ke mazari ayayinda zuciyarsa ke luguden Tsoro, ya kalli Ummi yana fadi cikin Rawar murya.."Ummi don..Alllah..Ki..yi..hakuri wlh bazan iya sakin..Zahi.."Tas!Tas!ji kake karan mari ta wanke mu"azzam dashi tana huci tace"Wlh ko zaka mutu sai ka saketa ko yanzu na daga maka Nono don ubanka.."Tafada lokaci daya tana watsama mai wani banzan kallo. Jikinsa na rawa ya rarrafa yakama kafar Ummi yana fadin"Ummi na don Allah kiyiman aikin gafara,ki tsausayama baiwar Allah nan,kibari toh in munkaita asibiti ta haihu koma miye nayi miki daga baya.."jaye kafanta Ummi tayi tana fadin"Ban yarda ba sakarta yanzu.."Tafada cikin bada Umanarni.. Sulalewa yayi ya zauna yana kallon zahirah wacce itama ke kallonsa hawaye na wankemata ido,wani sonta da tsausayinta na tsirgamai Ummi ce tadakamai tsawa da cewa"au bazaka saketa ba,sai na daga maka nonon,kenan kashirya biyana kudin Nonon daka sha kenan.." cikin Sauri Mu"azzam yace"a"a Ummi zanyi zan saketa.."Yafada yana Rintse ido kafin ya furta cikin rawan murya"Na...Sa..Ke...Ki...Sa.Ki...Da..ya..Zahirah..."yafada lokaci daya yaji wani abu ya tsayamai a makogoro yakasa wucewa. Zahirah dake jin jiki sai da numfashinta ya dauke na wani lokaci kafin ta fashe da kuka,kuka mai tsuma rai,ga Nakuda ga sakin Aure,kai wannan bala"in dame tayi kama,girgiza kai Ummi tayi kan tace"Ai kuma baka isa ba,duka zaka cika shemata mallam,ai daga wannan na bar kara baka dama yaro.."tafada tana gyara tsayuwarta. Jiyayi duniyar tayi masa kunci Ummi tadakamai tsawa tana fadin"Kazabi ka biyani Nonon nawa Kenan?Tafada tana kallonsa girgixa kai yayi yana kallon zahirah yakara cewa.."Na..Sa..Ke..ki..Sa.Ki...Bi..yu..."Yafada yana durkushewa shima kamar ya saka ihu zahirah kuwa cikinta ne ya harbamata ta rarrafa ta isa ga mu"azzam tana fadin"A"a yaya mu"azzam...'"Tafada kamar zata shide. Kara dakamai tsawa Ummi tayi tana fadin"Wlh zan kira maka tsinuwa yanzu mu'azzam matukar baka karishema shegiyar yarinyarnan sakinta ba.."Tafada tana hambarinta da kafa Zahirah duk da azaban datakeji haka ta dago tana tana kallon Ummi Kafin tace"kar..Ki..yi...Ha...Ka..Um..mi..."Tafada lokaci daya tana cije baki. Juya baya Ummi tayi tana fadin.."Allah ya..."a"a Ummi don Allah karki soma don Allah.."yafada cikin karyewan Numfashi Tace "To karisa mata cikon Ukun ta yanzu.."Tafada cikin bada Umarni. Yana kallon idanun zahirah wanda hawaye suke ambaliya ya bude baki zaiyi mgana Zahirah ta yunkurin ta fado jikinsa tana fadin"a"a..Karka Furta don Allah,karka furta ka haramtama zama na har abada.."Tafada tana kamkamesa Ummi ta daka tsaki zatayi mgana yayi Saurin cewa"Na sake ki saki uku Zahirah ammh wlh badon bani sonki ba,sai don bin Umarnin Mahaifiyata.."yafada yana kamkameta suna kuka dukkansu mai cinrai. Mirmishi Ummi tayi kafin tace"Alhamdulillahi..Yanzu burina ya cika na tabbata in kika koma ma shettima da wannan sakon kadai ya isheshi yaji abunda suka saka naji alokacin.."tafada tana saka hannu ta fizge Zahirah tana fadin"Sakeshi tunda batare kukazo Duniya ba,yanzu sai abi wani sarkin ko,nidai na yarda kwallon mangwaro na huta da guda.." hannunsu na sarke da juna suna kallon juna suna kuka,Ummi ta ja hannun ta raba tana fadin"Munga laila da majnun saketa don ubanka.."tafada cikin dakamai,tsawa,sakinta yayi yana dafe kansa kuka yake kamar karamin yaro,zahirah da cikinta yake hautsinawa kamar zai fito duniiya alokacin daya ta yi karfin Halin mikewa Ummi ta izata tana fadin"Toh sai ki ficemin daga gida wlh ko daki bazaki koma ba, mayyah Tafi kije ki fadama Shettima komai banison kirage komai so nake zuciyarsa ta buga kema nayi takaichin mutuwar uwarki don nasan da tana raye kilama zuciyarta ta buga ta mutu,.."tafada tana ingiza keyar Zahirah zuwa waje ko tsausayi bashi aranta. Zahirah dataji wani karfi yazo mata ta daddake ta ture ummi,wacce sai tayi taga taga zata fadi dakyar ta iya tsayawa kan kafafunta,Kallonta zahirah takeyi cikin tsana da Bacin rai kafin tace da karfi..." _Kinji kunya wlh Tir da ke,mekikayi kenan,kinyi abun burgewa don kin saka danki yayi saki uku alokaci daya,sakin da Allah da kansa ya hana,wanda ko daya akayi sai al"arshin Allah ya girgiza,ammh ke uku kikasa akayiman aka sakeni da tsohon cikin jokinki ajikina,To kije duk Abunda kikayi Allah nagani,kuma da izinin lahi hakkin na, dana ya mu"azzam sai ya kamaki,sai ya kamaki barganin kina mtsayin ,mahaifiyarsa aike ba Allahnsa bane..._"Tafada cikin tsawa idanunta sun Firfito Da hanzari Ummi taja baya tana rike baki domin yarinyar tabata tsoro kan tasamu zarafin mgana zahirah ta cigaba da cewa"Ko baki ce natafi ba zama ne yakare acikin gidan,nan,kuma sakon dakikace na kaima baffa zan kaimai,ammh kisani Sakon zaije garesa,ammh kisani ki kara sani zai Tafi ammh kema zai dawo gareki zai dawo gareki ki rubutu ki ijiye sai kinfini kuka da shiga kunci.."Tana gama fadar haka ta fice tana jan jikinta cikin tsananin bakinciki da halin ciwo. Ummi datayi mutuwar tsaye ta rakata da fadin"Oho dai nidai,gidane dai dole mutum ya barsa tunda ba da kudin mai dattin hula aka gina ba.."tafada tana tafa hannu.. mu"azzam dake kife dakai ya dago da Sauri yana kokarin mikewa Ummi ta dakamai tsawa da cewa"Kana motsawa wlh zan debama albarka maras mutumci kawai..."Tafada cikin tsananin Fusata,kallonta yayi idanunsa sunja launi wani kallo na Anya kekika haifeni ma,Ummi kuwa taji kallon ajikinta shiyasa tace'Kai don ubanka wani irin kallo kakeman,ni ne dai Suhaima,kuma nice nan Uwarka nina haifeka,in ma kana tamtama ne kadaina.."tafada tana zama kan kujera ta harde,maida kansa yayi ya cusa cikin gwiwa yana jin kansa na barazanar fashewa ga kirjinsa dake ruwan lugude yanaji kamar wani abu kamar dutse aka dora masa awajen. Zahirah na fitowa kofar falon taci karo dasu karine durkushe suna kuka,alaman sunajin duk abunda ya faru,kallonsu zahirah tayi hawaye suna zubomata ta sanya hannu ta share tana fadin"Sai wata rananku,har abada bazan manta da alherinku gareni ba nagode muku sosai.."Tafada kuka nacin karfinta tajuya da Sauri tafara tafiya karime ta mike ta kwalamata kira."Diyata.."Tafada tana mai zubar kwallah. Cak ta tsaya hartazo kusa da ita dankwalin kanta ta ciro ta yafamata kafin ta hau kunce haban zaninta ta warwaro kudi masu yawa yan dubu dubu ta mika ma zahirah tana fadin"Karbi wannan diyata kije dashi kiyi kudin mota nasan baki dashi..kije Allah ya saka miki .."Tafada tana juyawa da gudu,da kallon zahirah tabita,tanajin kwallah na taruwan mata,sharewa tayi tana kara damke kudin dake hannunta Allah sarki mama,dazu da safe yallabai ya biyasu kudin Albashinsu shine ta bata,Allahu ya sakama wannan matar ta fada aranta kafin tagyara dankwalin dake kanta kafarta ko takalmi babu tajuya tafara tafiya gayadda cikinta ke murdawa ammh hakanan ta daure. Su uche da sani maigadi da falau suna gefe suma sunyi zugum tazo ta wuce ta isa get din kenan sani ya rugo ya budemata yana kallonta kada kai tayi tafice kafin ta waigo tana kallonsu suna share kwallah,mirmishin yake ta musu tana daga musu hannu take fadin"Sai watarananku..."Cikin siririyar murya kafin tajuya tafara tafiya cikin sauri duk da ciwon dake cinta gashi dare yayi don lokacin har anyi mangariba babu kowa atitin kowa ya shige gidanshi. Sai da tayi dan gaba kadan kana ta waiga tayima gidan Kallon karshe don bata fatan ta sake dawowa cikinsa tayi tafiya mai nisa don harta fita daga anguwan kafin tasamu mai,Keken napep,da da farko da ta tsaidashi kin tsayawa yayi don shi azatonshima mahaukaciya sai da yadan lura dakyau,kafin ya dawo baya,rikonsa tahauyi kan ya taimakamata yakaita tasha inda zata hau motan maiduguri,kallonta yayi ada baiyi niyyar taimakonta ba,ammh ganin halin data ke ciiki ne yasa yace ta shiga suje,da hanzari ko tafada tana danne maranta cikin fitan hayyaci take kiran Sunan Allah. Gabadaya Tunaninta ya chuse tanajin wani yanayi atare da ita,yanzu maiduguri ta nufa awannan daren,kodai taje gidansu Asma"u ne? to in tama je,gun wa zata,ta daura ma Asma"u Nauyi,to ita bama zata iya gane gidan ba,kai ko ma zan gane gwara na koma mahaifata domin Sune kadai gatana ayanzu,tana wannan Tunanin suka shigo tashan,ganin halin datake ciki ne,mai napep din da kansa ya fita ya sama mata mota inda Allah ya taimaketa mutum biyu suka rage Sharon din ta cika,zuwa yayi yace ta fito ga mota jikinta na rawa ta fito ta warwaro dubu daya akudin ta bashi,cikin tsausayinta ya girgixa kai yana bin tulelen cikinta da kallo yace"a"a ki barshi ni don Allah na taimaka miki.."yana fadin haka yayi gaba yana fadin ta biyoshi,cikin sagewar gwiwa tabishi tana daga kafa dakyar har motan ya kaita dakyar ta iya shiga saboda yadda ko"ina na jikinta ya saki,kallonsa tayi bakinta duk ya bushe tace"Nagode.."gyadama ta kai yayi yana fadin"Allah ya rabaku lafiya yakuma tsare hanya...'"Yafada yana wucewa. Hawayenta ta share da haban dankwalinta,Mutum daya aka kara kafin Sutashi,sai da aka hada kudaden mota kana Direba ya shiga suka dau hanya..Suna tashi matar dake kusa da ita ta duba agogon wayarta 9:00pm na dare. Runtse ido tayi tana kara takure jikinta ga maranta yadda yake kartamata cikin gwiwanta ta saka kanta tana ZUBAR KWALLAH,lokaci daya tana addu"a Aranta Allah yasa tana da rabon ganawa da iyayaanta,dakuma fatan ta rabu da cikin jikinta lafiya.... *Comment,share and vote* #Intelligent writer"s# #Janafi# #Uwar mijina..!#  *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ _Hakika jiya naga Tarin masoya wanda ni MAMI JANAF Bantaba tsammanin haka UWAR MIJINA YA SAMU KARBUWA BA..bansan dawani kalma zanyi Amfani da ita ba wajen godiyata ga Allah(SWA) ba Ammh duk da haka ina mika godiyata garesa taredaku gabadaya, Allah ya saka da alkhairi yabar kuma so da kauna na har abada_ _*Attention:zan danyi tsokacine, gameda masu cewa wai sakin da mu"azzam yayi ma Zahirah wai bata saku ba,who told u ehe?to malamanmu sun fadama mana ko acikin maye ,mutum ya saki matarsa ta saku,balle wanda yayi cikin hankalinsa,mahaukaci ne kadai akace inda ya saki matarsa to bata saku ba,kuma masu cewa saki ukun dayayi mata amtsayin guda daya ne? waya fada muku,malamai sunce indai akayi saki uku lokaci daya to abarshi a Saki daya ne,ammh duk sakin da"akayishi A rarrabe ma"ana mutum yace ya saki matarsa saki daya,na sakeki saki biyu,na sakeki saki uku,to Aurensu ya haramta har sai in Wani ya doramata idda,to da hakan nakeso na fadamuku Auren Hirah Da mu"azzam ya haramta harsai wani ya doramata idda,Allah shiyafi kowa sanin Daidai*_           *NO 24*         ""Gaskiya direban wanda yasan hanya ne,sosai don Karfe Hudu na Asuba suka shiga babbar tashar na maiduguri,lokacin wasu duk sunyi barci saboda gajiyan mota ammh banda zahirah wacce ciwo yake mukurkusa,taci kuka kamar ba gobe,ga maranta dayake kartamata lokaci bayan lokaci,idanunta biyu ko alamar barci babu har suka iso cikin tashan ta maiduguri.    Ana zuwa kowa ya sauka,lokacin data saukane taji Tsausayin kanta ya dirarmata to yanzu ita ina Ta nufa,gidan Baffa ko gidan Bahna,agaskiyan batu bazata iya zuwa gida awannan Halin data ke ciiiki ba,saboda batason hakalin iyayanta ya tashi,ta inda aka hau dole ta nan za"a Sauka,batare da wani Tunani ba,ta tari mai Napep tace ya kaita Famfamari,dayake cikin tasha ne sai hada hada akeyi kamar rana kai bakace lokacin karfe hudu bane na Asuba.    Suna tafiya ciwo ya dawo mata zanga zanga abun ba wasa tun tana dauka na yadda yake zuwa yabari ne,sai kuma taga abun ya girmema Tunaninta tun tana salati aboye har ya fito sarari,ganin yadda take juye juye yasa mai keken yakara gudu babu bata lokaci suka iso kofar gidan baffa shettima wanda dama yana bakin Titine.   Zahirah dakyar ta sauko daga cikin keke saboda azaba ko takan mai keken bata bi ba, yana fadin Hajiya kudin fa,ina hankalinta baya jikinta cikin Fitan hayyaci ta karisa ga kofar gidan datake kulle ta shiga bugawa da karfin gaske hawaye na wankemata ido,ganin halin datake ciki ne yasa mai keken kada kai yayi gaba. Shettima dake zaune afalo yana lazimi kamar amafarki yaji anata dukan kofa bana hankali ba,da hanzari ya mike ya dauki tocilarsa mai haske ya fice yana cema yakura,ana buga gida bari yaje ya gani,lokacin kuma yakura tashinta kenan,Ficewa yayi ya isa ga kofar yana fadin"Waye..? yafada cikin dan Tsoro kadan,zahirah data gama jigata ta furta cikin wata murya mai kama da na mutum na cikin mawuyacin hali'"Nine baffa,.."Tafada lokaci daya dataji wani abu yana binta akafa. Gabansa ne yayanke yafadi cikin Rawan murya yace"Kece wa.."? tafara Fitama daga hayyacinta tace"Za..Hi..rah ce ...."Tafada tana jingina da kofan dajin zata fadi,Cikin wani irin Rudewa baffa yace"Zahirah wata zahirah kuma,innalillahi wa"ina Alaihirraju"un..'yafada yana zare sakatar gidan Rigigaf kawai yaji mutum yafadomai Cikin tashin hankali baffa ya riketa yana fadin"Ke dawaye kukazo da tsohon darenan,ina mu"azzam din.."? yafada cikin Tashin hankali.   Zahirah tabata cikin hayyacinta fadi kawai take"ya Sakeni baffa,Baffa Ummi tasa ya mu"azzam ya sakeni,ku taimakeni zan mutu..."Lokaci daya tanajan wani dogon salati kan taja Numfashi ta sulale ajikinsa,Baffa cikin wani irin tashin hankali yahau kwalama yakura kira..."Yakura.!Yakura..!Yafada da karfi.   Yakura dake daki ta fito asukwane tana fadin"Gani mallam lafiya kuwa wannan kiran.."? tafada tana karisowa ganinsa rike da mutum yana jiggawa yana kiran sunan zahirah yasa yakura karisawa da sauri tana haskata take fadin"Mallam yahna ce,ina kasamota ne,munbani mun lalace.."Tafada tana tallafota sai taji ta tallafi ciki ,cikin tashin hankali ta kalli kasanta kafin tace"Mallam ciki ne ma da ita,Nakuda ma takeyi,kuma har faya ta fashe,kamamin ita muje cikin gida.."   cikin Tashin hankali Baffa yace"A"a kudai zamuje asibiti ne.."girgiza kai yakura tayi tana fadin'Ba lokaci mallam haihuwar tazo gadan gadan ne.."Tafada tana rikota shima yakama mata suka tallafeta domin jikinta gabadaya ya saki Numfashima dakyar takeyi saboda azaba cikin daki yakura ta shiga da ita tana salati,tsakar dakin ta kwantar da ita tana kwayemata doguwar rigar dake jikinta sama take fadi"Zahirah kiyi Nishi da karfi kan da ya fito,taimakeni don Allah..'Tafada tana waremata kafa cikin azaba Zahirah ke sakin Nishi da karfi Yakura na fadin ta kara kamkameta tayi tanaa salati da karfi hawaye na zubomata,baffa kuwa yana falo yana safa da marwa duk addu"ar datazo bakinsa yake karantawa cikin tashin hankali. Cikin dan lokaci Zahirah tasaki wani nishi mai karfi sai ga da yafito yakura ta jawosa yana canyara kuka tana kokarin nadesa da zani taga alamar sabuwar nakudace takara tasoma zahirah cikin murna ta jiye yaron bisa gado tazo ta riketa tana cemata tayi nishi,cikin galabaita take Nishin karfinta duk yagama karewa cikin ikon Allah sai ga yarinya ta fado Yakura ta chabeta tana fadin"Alhamdulillah." Baffa dake falo shima Alhamdulillah ya furta yana karama Allah godiya don ga kukan jarirai nan ya karade gidan saboda tsausayin zahirah baisan sadda hawaye suka zubomai ba,Allah sarki Allah yaga niyyarsa,hakan yatabbatar da cewa bawa bai isa ya gujema kaddararsa ba,wannan kaddaran zahirah ce, Allah bata ikon cinyewa. Kafin gari ya waye yakura ta gyare mai jego tsaf ita da jariranta sun kame bisa gado suna barcin gajiya,tunda zahirah tashiga ruwan zafi,yakura ta gasa mata jiki tana dawowa daki barci ya dauketa saboda wahala,suko jariran Duka ruwan zamzam yakura ta basu kan ta daukesu takaima Shettima,wanda ya rikesu duka biyun yana kallonsu yakura yace"Me aka samu.? tana mirmishi tace"Mace da Namiji ne,ga Namijin nan kamar kayi kaki,itako macen,tamkar suhaima ce.."kallonsu Shettima yake yana mai Farinciki aransa koba komai yana mai Farinciki da wannan albarka da aka samu,wato rabon ya'yane yasa ka shi matsawa sai anyi auren kenan,hawayen dayake makalewa ne suka zubomai cikin mamaki yakura ke kallonsa tana fadin"Mallam yau ba ranar kuka bane ranar Farinciki ne,ina shi mu"azzam din ko ba tare suka zo ba? Dukar dakai baffa yayi yana fadin"da tare suka zo da baki ganshi ba yakura,itakadai tazo nan kuma tafadamin cewa Suhaima ta saka danta ya saketa a daren jiya kuma takorota.."yafada cikin karaya dafe kirji yakura tayi tana fadin"Na shiga uku na lalace,da tsohon cikin tasa aka saketa,ashe Suhaima bata da imani koda ta saka yasaketa bazata iya mata lamunun kwana gobe da safe ta kamo hanya ba,ammh saboda rashin imani da tsausayi ki saka asaki yarinya da tsohon dare ga tsohon ciki,wlh abunda na guda kenan,nasani dole watarana haka zata Faru.."Takareshe fadan haka tana fashewa da kuka,bai hanata ba don shima hawayen yake saboda bai da hurumun hana kansa kuka,domin duk shine silan komai. yakura taci kuka kamar mene bama kamar in takalli ya"yan sai taji tsausayinsu ya tsirgamata,zahirah bata dade da barci ba ta farka tunda tatashi take kuka,kamar ta zare ko yayan data haifa bata ko kallesu ba,yakura bata hanata ba ta barta ta koka domin dole ne,yaran sunata kuka yakura tayi tayi da itama ta karbesu taki kallonta tayi tace"Kibar kuka yahna Haka Allah yaso,in kikai hakuri sai kiga kinci ribar Abun,inkuma da rabon sake zama tsakaninku sai kiga kun sake komawa karkashin inuwa guda.."dagowa zahirah tana kallonta tace"Bazamu mu taba komawa guda ba yakura,saki uku Ummi tasa yayi min kuma duk a rarrabe..."Salatin da yakura ta yankane sai da baffa ya shigo dakin cikin rudewa yana tambayan lafiya,cikin kuka yakura kefadamai Abunda zahirah tace mata takara da cewa"Ammh ko Suhaima tacika babbar jahila mara takwwakali,kuma insha Allahu da sannu zata ga sakayyah..."Shettima bai iya mgana ba illa kadai kai dayayi ya fice yana jin zuciyarsa na kuna. Dakyar Yakura talallabata tasha kunun kanwar data dama mata,sai dumamanman Tuwon data zubomata duka ta sharesu don ba laifi taji yunwa,yaran kuma zamzam aka cigaba da basu dayake basu da rigima kafin Ruwan Nonon yazo. ******** Mu"azzam kuwa Tun ficewar Zahirah yarasa control dinsa,kuka yake kamar wani karamin yaro,Ummi na zaune tana kallonsa ko ajikinta,mikewa yayi yana tangadi ya nufi shashensa ganin yana layi yasa ummi mikewa tana kwalamai kira,ammh yayi mata banza ya shige shashensa ya rufe kofa,Ummi ta zata abun nashi wasa ne shiyasa tayi komawarta ta zauna tana fadin"Ka ma dawo dai dai ne yaro.."   shiko cikin wannan halin ya lalubo Dr Abduljabar awaya yana rokonsa ya taimakeshi yazo unguwarsu ya duba masa zahirah,yana ma tambayasa lafiya ammh yakasa mai mgana saboda yadda Saitin zuciyarsa ke bugawa,Dr.Abduljabar yazo har maitama yagama karadeta babu Zahirah babu dalilinta,mu"azzam yakara rokonsa yaje masa har tashan mota nan ma lbrin daya ne bata ba mai kama da ita,sai gashi dalilin dalilai yasa Dr.Abduljabar yaje har gidan minister Alhaji gaddabi Nura neman Zahirah,Sakamakon mu"azzam ko mikewa yayi jire ke neman gadasa shi,shiyasa ya wakilta Dr ammh shima lbrin daya bata zo ba.      Asma"u da mamanta sun shiga tashin hankali don babu shakka Ummi ta samu lbrin cikinan koma miye to abun bamai dadi bane,gashi tana ta kiran wayanta akashe balle taji meyafaru kuma bata da wanda zata kira yafadamata abunda ke faruwa. Lokacin da Dr.Abduljabar kefadama Mu"azzam bai ga zahirah ba kashe wayar kawai yayi ya sulale bisa kafet hawaye suna kwaranyo masa,yasani Shikenan Ummi ta saka Almakashi ta datse Farincikin Rayuwarsa harda cigabansa,yanajinta tazo da safe tana bugamai kofa yayi banza da ita,yanzu ko sha'awar kallon Ummi bayaso saboda yadda yaji lokaci daya Ummi taficemai daga rai duk da tana mtsayin mahaifiyarsa,Wuni yayi adaki ko fitowa baiyi ba,yana kwance babu ci babu sha,sallah kawai ke tadashi,itama din azaune yake yinta,cikin kwana daya kawai ya zabge ya rame kamar wanda ya shekara yana ciwo,ga saitin zuciyarsa dake zafi ga jirin dayake fama dashi saboda yunwa ammh bakinsa bazai iya koda saka kwaran abinci ba,saboda yadda ya yankema Rayuwarsa jindadinsa ya kare har abada tunda Ummi ta rabasa da Matarsa uwar ya'yansa,yana son kiran maiduguri yaji ko zahirah ta isa,ammh ina yakasa bakinciki da kunya sun kasa barinsa yakira,mai zaicema mahaifinta,bayan ya tozarta musu ya" ya sakota da tsohon dare ga kuma ciki,wanda yana kyautata zaton koda ta fita yakusa zuwa Duniya. ****-***** Lokacin da bukar yazo gaida baffa yaci karo da wani lbri mai tada hankali da bakinciki,haka ya zauna dirshan yana kallon zahirah da ya"yan data haifa idanunsa sunyi jawur,baitaba kawowa ransa haka zata iya faruwa ba,baitaba tsammanin rashin imanin mahaifiyar mu"azzam yakai haka ba,bai samu zarafin mgana ba saboda yadda tsausayi yaran,ya shigesa lokaci daya amaka saki uku,gata yarinya ga kuma rabon ya"ya innalillahi wa"inna Alaihirraju"u.."kawai yake nanatawa ficewa kawai yayi daga gidan,da kanshi yaje kasuwa yajido kaya nata dana yaran,harda su kayan tea duk abunda zata bukata yakawo,yanaji aransa wannan karon bazai bar kowa yamasa iko da diyarsa ba wacce yake matukar so,gida yakoma yace ma mahgana tagyara tsohon dakin zahirah zai dawo da ita gabansa ne,lokacin da magahna taji lbrin itama fashewa tayi da kuka tana tsinema Ummi.   Lokacin da bukar yakoma shida mahgana da niyyar daukan zahirah takoma gunsa tayi jegonta,daga yakura har shettima babu wanda ya musa,domin yanzu basu da iko kan zahirah in abaya shettima yayi iko da ita,yanzu kam Bukar yahau dokin zuciya zai bama yarsa kariya da kuma farinciki insha Allah,sunaji suna gani suka sakata a mota ita da ya"yan tare da rakiyan yakura suka tafi,shettima sai da ya zubar da kwallah,ammh duk da haka yana godema Allah,koba komai zuru"ar da"ake neman hadawa ta haduwa,haduwa ta har abada. Lokacin da dangin Bukar suka samu lbrin sunso bore don akwai wa"inda sukayi damaran zuwa har abuja suci mutumcin Ummi wasu kuwa mu"azzam din suka ga laifi,wasu kuma shettima saboda sunce shine yaso kansa dayawa, yadauki yarinya ya bada, inda yasan cewa daman Tuni an tsaneshi to in ba zalunci ba meyasa yayi haka,babu yarda zasuyi illa hakuri domin bukar ya fadamusu cewa yarinya dai itace tasu kuma sunkarba,yara kuma suma nasune, saboda haka zasu cigaba da kulawa dasu duka indai itane basu so to har abada bai fata zahirah ta sake komama mu"azzam har abada. *Bayan kwana uku* Tuni aka cigaba da bama zahira da yaranta kulawa, kanwar babanta Ashe ,ita da yakura suke kula da ita,komai kuwa na bukatar rayuwa bahna dinta ya ijiyemata don dai duk yasata Farinciki,yara kuwa tuni rafara basu nono in tana kallonsu bata sanin sadda take fashewa da kuka,intana kallon macen yadda hatta yatsunta irin na Ummi ne,sai ta kamkameta tana kuka tana fadin"Wayyo Ummi da kinsan haka da baki aikata ba,Shi Allah ba"a mai dabara kalli cikin dakika tsana na haifo mai kama dake,wayyo ya mu"azzam kana ina nasani dakana nan Allah kadai yasan Farincikin dazakayi,ammh kamin Nisa,nisa na abada,.."haka zatayi ta fada tana kuka,wani lokaci aboye takeyi bata bari su yakura su sani kada sufadama bahna dinta ya shiga damuwa,ammh tabbas gangar jikinta ne ke maiduguri ammh zahirin batu Ruhinta da zuciyarta na Abuja tana son sanin wani hali ya mu'azzam ke ciki koma wani hali ne ta tabbata bamai dadi bane. *********** *ABUJA* Yau kimanin kwana uku ko kofar daki Mu"azzam bai Fito ba,yana cikin daki duk ya zabge ya rame ya lalace,baya zuwa office,duk wani abu najin dadin rayuwa ya dakatar,ko wanka bayayi sallah ce tazama dole yakeyi itama azaune,yunwa kuwa takusa mai illah sai yaji kamar zai mutu ne sai yasha ruwa,ko yadan ci Fruit haka,yakoma ya kwanta saboda baya da karfin jiki,ga ciwon kai mai tsanani dayake fama dashi,ga jiri wanda shiyama fi damunsa,wayoyinsa kuwa har an gaji da kira baya dauka,kullum kwana yake kuka,kukan bakinciki da tunanin wani hali hiransa ke ciki,? ta haihu ko bata haihu ba? taje gida ko wani abu ya sameta a hanya? duk baya da wanda zai bashi wannan amsar. Ummi kuwa kwana daya ta shareshi ita azatonta yana gama fushinsa zai fito ya warware ammh sai mai har aka kwana biyu ba mu"azzam ba dalilinsa ba ita kadai ba kaffa ma'aikatan sun shiga damuwa sosai,Ai ummi dakanta ta isa kofar dakin nasa tahau bugawa tana rokonsa ya bude ammh yaki budemata tayi magiyan duniyan ammh shuru kakeji,shiko yana jinta ammh bazai ma iya tashi bane har ya bude kuma shi yanzu yafiso,Ummi ta kyalesa yayi rayuwarsa shikadai Tunda burinta kenan kullum ta dinga nakasa mai Farincikinsa. Ummi falo takoma tayi tagumi tana hawaye su karime na zaune gefe suma suna cikin halin damuwa,ita lami ko damuwa batayi ba illa fadin datake aranta"Komai yafaru ke kika jawo.."Karime ce ta kalli hajiya tace"Don Allah Hajiya kibar kukanan hakanan kada kema wani ciwo yakamaki.."share majina tayi tana fadin"Dole nayi kuka karime Mutum mai rai ya kwana uku bai sa komai bakinsa ba,ina lafiya kuma wlh nafikowa sanin halin son zai azbtar da kansa da yunwa ne hartazo ta mai illah.."tafada tana share kwallah Shuru sukamata suna mamakinta kin janyo abu kuma kizo kina kuka,Allah yakara sukayita mata aransu,damuwarsu daya rashin sanin halin da yallabai yake ciki, ammh da ba don haka ba,wlh ko damuwa da ita baza suyi ba,tunda ita batasan Farincikin dan ta ba. Ranar da"aka kwana hudu Ummi na kuka tana rokon mu"azzam ya bude ammh,yaki budewa,tayi magiyan hartagaji ammh tarinsa bataji ba,sai jikinta yafarawa tafara zargin tabbas babu lafiya,dakinta ta ruga ta dauko wayanta ta kira shureim tana kuka tana fadin yazo ya taimaketa kada mu"azzam ya mutu ya barta, yana ma tambayanta lafiya takasa mai bayani dole ya yanke wayar yakoma yakira na mu"azzam nan kuma harta katse ba"a dauka,ba cikin rudewa ya Fito daga Asibitin ko gida baije ba,yakamo hanyar Abuja Mu"azzam na kwance kan kafet baya da riga daga shi sai Wani bakin dogon wando,kallo daya zakamai ka kauda idonka saboda yadda yakoma,ya rame ya lalace kamar wanda ciwon ajali yakama,wayarsa dake gefe dake keta kuka tundazu ya mika hannu cikin karfin hali ya dagota da niyyar ya kasheta gabadaya,Sunan wanda yagani yasashi mikewa yana rike kansa Da hannu daya *BUKAR MAID* ne ke kiransa. Sai da ta katse yakasa daukan kiran saboda yadda zuciyansa ke amsawa,tuni kansa yayi masa wani Nauyi,wani kiran ne ya sake shigowa cikin karfin hali ya daga kiran batare da yayi mgaba ba don ji yayi bakinsa ya kafe da Wani miyau mai daci,Bukar kuwa yanajin mu"azzam yadaga kiran yace kai tsaye"Zahirah ta dawo gida,Ranar data dawo Allah ya Sauketa lafiya yau kwana hudu Tasamu karuwan yara biyu mace da Namiji,zaka iya zuwa,ko ka aiko da sakon Sunan da za"a sanya ma Yaran.."daga haka kawai Bukar ya yanke wayar yanajin Haushin mu"azzam har cikin ransa,don harda shi aka taru aka boyemai Halin da yarsa take ciki,wanda daya nada,lbri wlh da dakanshi zaije ya daukota yadawo da ita gida. Mu"azzam kuwa wani tari ne ya sarkeshi saboda jin yadda bukar din yamai mgana,ga murnan Samun Lbrin Hiransa lbri mai dadi harda lbrin haihuwa ya"ya biyu Allah Abun godiya,Mirmishi yake mai kama da kuka lokaci daya tarin na kara sarkeshi lokaci daya hancinsa yafara zubar da jini,wani abu ya tahomai abaki da yawa yana tara hannu yazubo da jini mai yawa,cikin rudewa yake bin jinin da kallo lokaci daya yana dafe saitin zuciyarsa dake masa ciwo yana cigaba da tarin,kuma hancinsa bai daina zubar jini ba. *DON"T FORGET TO COMMENT,SHARE AND VOTE...* *Mami Jamila* Salam. Sanaz ce *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ _*Wannan Safin kacokan sadaukarwa ne gareku UWAR MIJINAH FANS1 expecially u guyz My Shatutu😘,my Esha😍,momy mubeena(Takwara),Aisha bello,Rukkayat❣,na gaisheku,hakika salon sarhinku na kashe ni da dadi,keep it up bbys u always make proud ,Allah ya bar so da kauna Janaf tana godiya sosai*_ *NOT EDITED*💥              *NO 25*         Shureim ya tabbatar tunda yaji muryan Ummi cikin kuka,to babu lafiya tuni zuciyarsa tazargi Ummi ta fuskanci abunda Mu"azzam ke boyematane,shiyasa yasakin ma motarsa gudu cikin lokaci sai gashi ya iso Abuja,hon ya zuba maigadi yazo ya budemasa get yana masa barka da zuwa. Cikin hanzari ya fito daga motan yashiga cikin gidan,da Ummi yafara cin karo tana zaune afalo tayi tagumi idanunta sunchanza kala alamun tasha kuka kenan,tana jin sallamar shureim ta mike jikinta na rawa take fadin"Shureim ka taimake ni don Allah,wlh mu"azzam zai kashe kansa yau kimanin kwana hudu ko Fitowa baiyi ba,babu ci babu sha.."Takareshe fada tana tsiyayar hawaye.   Baisamu zarafin mata mgana ba, ya nufi shashen mu"azzam din yahau bugamasa kofa yana fadin"Dan"uwa kazo ka bude nine..."ammh ina mu"azzam na jinsu sai dai kuma baida karfin iya tashi saboda yadda jikinsa ya saki gabadaya jininsa ke zuba ta baki ta hanci ga yadda zuciyarsa ke zafi,yana so ma ya mike ya kasa.   Hankalin Shureim ya tashi da baya yaja yama kofar duka daya ta bude, da gudu suka rankaya shida Ummi cikin daki suna kwalamai kira,Ummi kuwa kamar ta zare tsabar rudewa,sun shiga bedroom din suna kiran sunansa ammh duk basu lura dashi yashe kan kafet ba,sai da Shureim ya duba tiolet nan ma babu shi kana yafito yana kokarin Ficewa daga bedroom din ne yaji ya shuru kafan mutum,cikin wani razana yakai kallonsa kan mu"azzam wanda gabadaya jikinsa ya baci da jini cikin wani karaji ya karisa garesa yana rikosa lokaci daya yake fadin"Mu"azzam....."da karfi cikin tashin hankali. Da gudun gaske Ummi ta kariso wajen ganin yadda mu"azzam yazama kamar mataccen ga jini duk yabatamai jiki ai sai ta dora hannu akai tasaki ihu tana fadin"Na shiga uku ni Suhaima, mezan gani haka mu"azzam?  tafada tana tale mai ido kamar wata zararra ganin haka yasa kawai Shureim Ficewa da sauri zuwa haraban gidan yana kwalama su Ushe kira da hanzari suka fito da hannu kawai yayi musu alamar dasu biyosa,suna shiga dakin suka tarar da Ummi durkushe gaban mu"azzam tana girgizasa tana kuka da sambatu,cikin Rudewa shureim yace"Ku taimakamana mukaisa mota.."Yafada muryansa na rawa suma din cikin Tashin hankalin suke da hanzari suka tallabeshi sukayo waje dashi,su karime dake tsaye suna ganin An Fito da yallabai kamar gawa ai sai suka rikice da kuka,Ummi kuwa kamar ta zare Amota suka sanyasa shureim ya shiga mazaunin Direba Ummi kuma dako takalmi babu balle mayafi ta shige baya wajen mu"azzam tana rumgume dashi tana kukan ta shiga uku.   Specialist hop,suka nufa,suna isa Shureim yayi ciki yana kiran Nurses da gudu kuwa sukazo da abun daukan mara lafiya suka ciccibi mu"azzam suka dora da gudu sukayi cikin asibitin dashi,kai tsaye aka shiga emaergency dashi cikin mawuyacin hali mai wuyar fassaruwa. Ummi zaman dirshan tayi abakin emergency tana rusa kuka,shureim yakasa mata mgana domin shima kamar yayi kukan yakeji,tabbas in abunda yake zargi ne yakama mu"azzam lalle rayuwarsa tana cikin hadari,ganin Ummi tafara tara musu mutane ne yasa ya isa gareta yana fadin"Don Allah Ummi,kiyi hakuri kibar wannan kuka,taso muje ki zauna insha Allahu Mu'azzam zai tashi bazai mutu ya barki ba.."dagowa tayi ta kallesa idanunta suncika da hawaye tace"Haba shureim inbar kuka fa kace? baka duba da ni ya nawa rayuwar zata cigaba matukar mu"azzam ya mutu ya barni,wlh rayuwata,bata da amfani ina mai tabbatarmaka nima zaku iya rasani.."Tafada tana rusa kuka. Kallonta yake cikin tabbatar da abunda ta fada,kafin ya riko hannunta ya mikar da ita yana fadin"Naji Ummi,ammh kitashi addu"anmu kadai yake bukata ba kukanmu ba taso muje ki zauna kinji.."Dole tatashi yana riketa da ita harzuwa kan wani benci ya zaunar da ita shima ya zauna agefenta yana sakin ajiyar zuciya lokaci daya,itako Ummi hannunta ta hau kirgawa kamar tana charbi sai muyi muyi take da baki hawaye na shatata bisa kuncinta.    Sun dade shuru kafin shureim yakatse shurun da cewa"Wai duk meyajawo wannan abun ne Ummi? ni a iya sanina Mu"azzam baita ciwo makamancin wannan ba.?."Yafada yana kallonta,shuru Ummi tayi tana kallon kasa kan ta share hawaye tace"Takan na rabasa da wannan Tsinanniyar yarinyar mana,ashe ba haka tabarmin dana ba,sai da ta asirceshi kafin ta barshi.."Cikin Rudewa Shureim yace"Wa? zahirah Kike Nufi Ummi? badai kin saka mu"azzam ya saketa ba..?'wani banzan kallon Ummi tamai kantace"kwarai ni dakaina na saka ya saketa ,.."Tafada kai tsaye. Shureim dayayi mutuwar zaune cikin wani yanayi yace"Kan wani dalili Ummi? Gefe ta kallah kan tace"Kan daliin cin amanata da sukayi yayi mata ciki batare da na sani ba,nikuma har abada bazan hada zuru"a da Diyar Fadi ba, har abada."Tafada cikin son tabbatarwa. Dafe kai shureim yayi yana fadin"Shikenan Ummi,kinyi sanadiyar dakushe Farincikin Mu"azzam,wlh tallahi zahirah itace ginshikin Farincikin rayuwarki data mu"azzam gabadaya.."Yafada cikin karaya wani banzan kallo Ummi tamai kafin tatashi ta chanza wajen zama tana hararan shureim din,shiko kallonta yake yana mamakin Ummi ashe haka tayi nisa baitaba sani ba,ki raba miji da mata,kuma harkina kirari da kanki,kai Tir da wannan bakar zuciyar,zuciyar da bazata kulla maka alkhairi kan mutane ba sai sharrinsu.   Wajen awa biyu likitoci suka kwashe da Mu"azzam kafin su fito cikinsu harda Dr.Abduljabar,office kawai yace Shureim ya biyosa,ummi na ganin haka tayi zuruf tabi bayansa kamar wacce akace dama bazata ji ba,suna zuwa office din Shureim ya zauna yana fadin"Dr,ya jikin Dan"uwa na hop dai ba abunda nake zargi bane..ko?" Yafada yana kallonsa,jinjina kai Dr Abduljabar yayi kafin yace"Nayi matukar mamakin yadda Ciwon zuciya yakama brr,mu"azzam lokaci daya,wani irin tashin hankali ne ya gani ko ya faru dashi,wanda yayi sanadiyar taba masa zuciya haka..? dafe kai Shureim yayi yana fadin"hasbunallahi wa"ni imal wakil..."Ummi kuwa dake gefe ta dora hannu kai tana fadin"menaji kuna cewa,Son din nawa ne yakamu da ciwon zuciya,na shiga uku ni Suhaima tsakani na da Shettima Allah ya isa bazan taba yafemai ba..' Tafada tana kuka ko kallonta Shureim baiyi ba Saboda yadda ta bashi Haushi,kina neman kashe danki da kanki ammh kina sakarci kin kasa ganewa. Dr.Abduljabar ne ma ya shiga bata baki,shureim ne ya katseshi da cewa"Dr wht iz d solution now..? Dr Abduljabar yace"Munyi nasaran dawo da Numfashinsa,ammh yanzu yana bukatar jini gaskiya,kuma dole ne aguji tuna mai da abunda zai dinga tadamai da hankali,kuma don Allah abunda yake bukata ko yake son gani to ya kasance yana kusa dashi,gudun tashin ciwonsa.."Rausayar dakai Shureim yayi kafin yace"Abunda zai gani ya kwantar mai da hankali har ya sashi Natsuwa Ummi tayi sanadiyar da yayi mai Nisa na har abada.."yafada kai tsaye yana kuma kallon Ummi,wacce tayi Tsuru tana kallonsa,shiko ko ajikinsa illa mikewa da yayi yabama Dr hannu sukayi musabaha tare da fadamasa suje a dibi jininsa domin shi yana iya bama kowa. Leda biyu na jini aka diba na shureim aka sakama Mu"azzam wanda ke daki na mussamam babu mai shiga sai likotoci,ko Ummi duk kwakwanta anki barinta shiga sai dai ta lekasa ta jikin glasa din daya ma dakin kwanya,har dare suna Asibitin bai farfado ba,daman Dr Abduljabar yace ana sa ran farfadowansa yau zuwa gobe insha Allahu. Sai lokacin yaduba wayarsa misseds clls ruturutu,na zulaika dana hajiya yasani dole hankalinsu ya tashi har dare bai dawo ba,haraban asibitin yafita yaje cikin msallacin asibitin yayi sallolin dake kansa,kafin ya samu Natsuwar kiran hajiya,wacce yana labartamata abunda ke faruwa tana zaune ne,sai da tazamo kasa saboda tashin hankali cikin wani yanayi ta Furta"Innalillahi wa'inna Alaihirraju"un...,Ashe suhaima bata da hankali bansani ba,ashe Suhaima haka take bansani ba,ashe bata da wayau bansani ba,sakarya kawai mara tunani,taje ta kashe danta akan gabanta na banza,shettima ko yana asara kadan ne,ita sai tafi kowa kuka da shiga damuwa"Hajiya tafada kamar tama zahirah da mu"azzam din kwallah Shureim yace"wlh hajiya sai ma kinga yadda dan"uwa yadawo kamar wanda ya shekara yana ciwo.."yafada kamar yayi kuka,hajiya tace"Allah sarki bawan Allah,ya hadu da jarabawar Uwa,Allah ya tashi kafadunsa..,"Shureim ya karba da Amin..Kafin hajiya tace"in ita Suhaimar..? yace"Tana cikin Asibiti tana ta ma mutane koke koke.."Tsaki hajiya taja kan tace"mtseww...Koke koken banzanta,ubanwa zata ma kuka bayan duk abubda ya faru itace sila,sakarya mara wayau,kai gobe ma Kabiru zai kawoni dole nazo nacimata mutumci,kuma saita bar asibitin nan,kada ma ya farka yacikaro da ita zuciyarsa tabuga ya mutu gabadaya.."Shureim dai hakuri yake ba hajiya ammh ta inda take fita dabam ta inda take shiga dabam,sallama sukayi hajiya nakara jadaddamai gobe tana tafe. Dakyar shureim ya lallaba ummi,suka koma gida don wajen basu bukatar mai jinya suke kula da komai balle shi da ko ganinsa ba"ayi balle tace saboda shi zata zauna,koda suka koma gida yadda Ummi taga rana haka taga dare tayi kuka kamar ranta zai fita,shettima ko da fadi sunsha Tsinuwa harda na bala"i,koda gari ya waye tukan Ma shureim ya tashi tasaka Ushe yakaita chan Asibitin tana ko zuwa aka hanata shiga har kuka tayima Dr Abduljabar kan yabari tashiga,taganshi ammh yahana saboda dokace sai in ya farka,nan ta zauna tana lekensa tana share hawaye. Karfe goma tayima hajiya baraka acikin asibitin dayake dama tasan Asibitin kai tsaye tazo,Shureim shiyazo yayi mata jagora zuwa wajen da"a ka ijiye mu"azzam,wanda shima bai dade da zuwa ba,Ummi tana ganin hajiya ta fashe da kuka tatashi zata rumgumeta hajiya takauce tana fadin"Karki sake ki tabani,kuka kikeyisuhaima,ai nadauka yadda zuciyarki takekashe da rashin imani bazaki taba kuka saboda halin da kika jefa danki da kanki ba.."Sororo Ummi tayi tana kallon Hajiya kan tace cikin kuka "Ni kuma yaya..? tafada tana nuna kanta. Gyada mata kai hajiya tayi kan tace"Kwarai da gaske,ai bandauka haka kika zama mara imani ba da tsausayi,ace ki saka danki ya saki matarsa da tsohon ciki,kuma ki koreta a daren,haba rashin imanin naki Suhaima ya wucema yadda nake tsammani wallh.."Tafada ranta bace,dukewa kawai Ummi tayi tana kuka hajiya ko ta cigaba da cewa"bansan cewa haka sakarcin naki yayi yawa ba sai yau,ke aka cuta daga karshe suke da riba,domin kin saka ya saketa,takoma gida,sun karbi diyansu sun rike sunbarki da halinki,kuma ciki jikinta inta haifeshi,nasu ne ke kuma kinga kin,rasa farincikin danki gashi kwance rai a hannu Allah ,ke baga da"n ba kuma ke baga suruka ba,kuma ke baga jokokinki ba,duk kinyi batan batatatan,kin zabi ki durkushe rayuwarki da hannunki suhaima,wlh Tir girmanki da wayonki bai tsinana miki komai sai ci baya.."Hajiya tafada kwallah na ziraromata. Ummi kuwa akasa ta zauna tana rusan kuka tana fadin"Na shiga uku ni yaya,taya zaki dinga ganin laifi na,wlh har abada bazan yi nadaman abunda na aikata ba" Tafada tana kuka t Hajiya tace',Baki shiga uku ba tukunnah,Sai in dan naki ya mutu gabadaya kinga nan saiki lalace gabadaya,kuma nadama bayanzu nake sonkiyi ba Suhaima,sai lokacin Nadamar naki yazo lokacin nake so yi Nadama,"Tafada cikin bacin rai. Suna cikin haka ne ,sai ga Dr,Abduljabar ya fito daga dakin da mu"azzam yake yana fadin"Alhamdullilah brr,ya farfado yana ta kiran wasu sunaye bansan wa yake Nufi ba,zaku iya shiga ammh banda dogon hayaniya plz"yafada kamar yana rokonsu,jinjina masa kai Shureim yayi yana fadin"Babu damuwa Dr.Mungode.."Ko gama rufe baki basuyi ba,Ummi tadanna dakin da gudu batare data tsaya jin bayanin likita ba,kallonta kawai sukayi suna kada kai. Yana zaune akan gadon marasa lafiya,an gama masa karin jinin,tunjiya yanzu ruwa ake karamai saboda rashin babu komai acikinsa,jikinsa babu riga sai dogon bakin wando,fuskarsa ta zurma ya rame sai hancinsa daya fito zuruf dashi kansa na sunkuye Ummi ta fado dakin tana fadin.."my son.."jin muryan Ummi yasashi dagowa yana kallonta,itama shi take kallon tana hawaye ta karisa kusa dashi ta riko hannunsa tana fadin"haba my son,meyasa zakayi haka? don kasaki zahirah shikenan sai akace karshen rayuwarka ne yazo,meyasa nima bazaka min adalci ba ehe mu"azzam..."tafada hawaye na gangaromata. Runtse ido yayi kafin ya bude ya saka duka hannuwansa ya tallafeta,kafin yasaka yatsunshi yana sharemata hawaye dakyar ya iya fadin"kiyi hakuri Ummi ba laifi na bane.."Abunda kawai ya iya cemata kenan ya sadda kai bisa kafadanta yanajin yadda kirjinsa ke suya,hajiya da shureim dake tsaye suka kariso hajiya na fadin"an ce bayason hayaniya Suhaima wata kuma mganar banzar kike fadamai,tunda dai nasan ba wacce zata kwantar mai da hankali bace" jin muryansu hajiya yasashi dagowa ganin Shureim yasa shi fadin"Dan"uwa.."yafada yana mika masa hannu,kamawa yayi yana zama agefensa yana masa yajiki,hajiya ma ta gaishesa tana tambayansa ya jiki ya amsa da cewa"Jiki da Sauki hajiyarmu ,yaushe kika zo..'? tabe baki hajiya tayi tana fadin"ban dade da zuwa,nazo ne da takaicin abunda shashashar uwarka ta saka ka aikata.."Tafada tana hararan Ummi. Mirmishi yayi mai ciwo baice komai ba,baki Ummi tatura batayi mgana ba hajiya tace"ai zuwa maiduguri yakamaki Dole kije kiyo masa bikon matarsa in kina son ganin danki cikin koshin lafiya"Daga mu"azzam har Ummi da kallo sukabi hajiya kafin Ummi taji sai yanzu taji dadin saki ukun data saka yayi mata da yanzu hajiya tasata tayi abunda batayi niyya ba. Ganin sunyi shuru ne yasa Hajiya fadin'ko bazaki bane...? Mu"azzam ne yayi mgana cikin sanyi da takaichi yace"Hajiya ai zahirah ta haramta gareni.."Yafada cikin wani yanayi yanajin taruwan kwallah a idanunsa, Hajiya taji gabanta yafadi tace"Bangane ta haramta gareka ba,ba saki daya kayi mata ba?..'girgiza kai mu"azzam yayi kafin ya Furta chan kasan makoshi"saki uku ne hajiya.."yafada yana dora kansa akafadan shureim saboda yadda yakejin wani hajijiya na yawo dashi. Salati hajiya da Shureim,suka saki suna sallallami hajiya kasa mgana ma tayi ,sai kawai ta fashe da kuka tana fadin"wlh Suhaima hakkin danki bazai barki ba,sai ya bibiyeki,da hakkin yar marainiyar Allah wlh sai kin karbi sakamako gurin Allah.."tafada tana share hawaye,Ummi kuwa dukar dakai tayi ko ajikinta murna ma take daya kasance haka,hajiya babu yarda zatayi da ita yanzu. Cikin Kasala da ciwo mu"azzam yace"Ta haihu jiya,babanta yakirani yake fadamin ranar da ciwon nan zai kwantar dani.."yafada yana yi baya ya kwanta saboda kwallar data cikamai ido gyaramai filon Shureim yayi yana mai sannu,washe baki hajiya tayi ga hawaye tace"Allahu akbar kaji ikon rabba ko,me aka samu.?."yana daga kwance yace"twins ne mace da Namiji yace.."guda hajiya tasaki tana kallon Ummi tace"Allah na gode maka,duk wanda yakeja da ikon Allah,karshenta rai ya kashe mutum.."tafada kanta tsaye shureim ma baki ya washe yana fadin"congrat dan"uwa..Allah ya rayamana yaranmu ka kamoni fa"yafada yana dafa hannunsa mirmishi kawai mu"azzam yamai baiyi mgana ba Mikewa hajiya tayi tana fadin"Maza tashi Shureim bama zauna ba,tashi mudau hanya kada suce munyi banza,tunda ga yadda al"amarin yakasance mu sai muje muyi barka mukuma bada hakuri.."jin haka yasa mu"azzam dagowa yana fadin"nagode hajiya..,dan"uwa kafin ku tafi kace karime tashiga dakin hirah ta kwasan mata kayanta na sawa harda wayanta duk ta baku ku kaimata"Yafada wasu zafafan hawaye na zubomai,hannusa shureim ya riko yana fadin"karka damu dan"uwa anything will be alright kaji kacire damuwa aranka insha Allahu kamar kai da kanka ne kaje"yafada yana share masa hawaye gyada masa kai kawai yayi kafin ya runtse ido,ko takan Ummi basu bi ba, suka wuce,gun Dr.Abdujabar sukaje,suna magana da shureim,nan hajiya tace"maza ya tura Nurse taje tace Ummi ta fito saboda yana bukatar hutu,saboda wlh aka barta sai ta karisashi kafin su dawo,dariya kawai Dr,yamata kafin ya amsa mata da toh. Aiko suna tafiya ya tura Nurse tayi waje da ummi wanda,daman suna fita ya mata barcin karya don yanaji tana ta kiran sunanshi yayi mata banza,kamar yayi barci,don shi yanzu babu abunda ummi zatayi ta burgesa,lokaci kawai yake jira ya aiwatar da kudirinsa,don babu yadda za"ayi ya iya rayuwa agarin da babu hiransa ba. Saida,suka biya suka karbi duka kayanta,wanda karime ta hadamata akwati sai da ta cika harda ko wayanta aka hado da ita,suka damki hanya ushe ne ya tukasu,don shureim bai dogon Tuki,wajajen karfe daya suka damki hanya bayan sun biya wani shagon kayan yara shureim yayi barnar kudi,ya siya kayan sai da booth ya cika,dayake basu wani yi tsaye tsaye ba shidda na yammah sai gasu akofar gidan shettima wanda sai dai suka gansu kwatsam sun shigo,hajiyace kan gaba tana rafka sallama da yakura suka fara cin karo wacce tarike baki tana kallonta kan tace"Hajiya baraka.." Tafada wit ful suprise Afuskarta. _*My Sisi of Life AISHA ALTO,Jinjinarki ta dabamce sisina,wlh har cikin raina nake farincikin haduwata dake, masoyiyata,Allah ya cigaba da dafa miki,kamar yadda kike dafamin,tanque so very much ina yinki tawan over wlh*_ *DON"T FORGET TO VOTE,COMMENT AND SHARE..It me Janafi* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ _*Your limitation..Its only ur imagination*_ _*push urself,bcus no one else is going to do it for u..,Sometimes later becomes Never....Great things never come From comfort zones...*_ _*Dream it,...*_ _*Success doesn't just find you...The harder you work for sometings The greater you'll Find when you Achieve it.*_ *NOT EDITED*💥              *NO 26*        Itama hajiya cikin murna tace"yakura.."tafada tana mata mirmishi sauke hannu yakura tayi tana musu maraba ganinta ba ita kadai ba,daki suka shiga tana musu sannu da zuwa sheetima dake xaune gefe kan sallaya ya dago yana amsa sallamansu.     Tabarma yakura ta shimfida musu kan kafet din dake tsakar dakin tana musu maraba,zama sukayi Shureim ne ya mikama baffa hannu sukayi musabaha,suna gaisawa kafin yajuya kan hajiya su shiga gaisawa gyara zama hajiya tayi tana fadin"Kunganmu da yammh ko..? yakura ta kadai kai tana fadin"ba abun  mamaki bane hajiya,ganin ai maiduguri ma gidace agunki.."tafada tana dan dariya.   Mirmishi hajiya tayi tana fadin"kwarai kuwa,gidace agunmu balle yanzu da mukayi jikoki zuwa kam sai an gaji damu.."Tafada cikin murna yakura tace"aikam hajiya sabuwar amarya na nan na jiranki,dakuma sabon megida"tafada tana dariya cike da zolaya,dariya hajiya tayi tana fadin"Sai dai nayi maraba da sabon miji ammh banda sabuwar amarya kam.."dariya sukayi gabadaya hadda shettima.   Ruwa Yakura ta kawomusu da lemo hajiya tasha ruwa kafin tagyara zama tana fadin"ina maijegon ne,banji kamshi kunun kanwar masu jego bane?.."yakura tace"Ayyah ai masu jego suna GRA mahaifinta tun washegarin haihuwar yazo yatafi da yarsa.."Tafada ranta babu dadi,kada kai hajiya tayi tana fadin"ikon Allah,to haka kuma akayi,sai hakuri shettima wlh ba laifin mu"azzam bane,yaron ma yana chan agadon asibiti rai ga hannun Allah..",tafada tana share kwallah.   "Ashhh...."shettima da yakura suka fada suna masu jimami kafin shettima yace"subhanallahi...,Allah ya bashi lafiya,bakomai hajiya nasan ba laifinsa bane,ni azatona Suhaima ta manta baya ta fuskanci gaba,ashe ita haryanzu bata manta da abunda ya faru ba.."yafada cikin karaya gyara zama hajiya tayi tana fadin"Shirme ne,kawai ammh ina amfanin mugun riko kamar ba musulma ba,wlh Shettima bani da lbrin abunda Suhaima ta aikata sam,bakaji yadda naji danaji lbri ba,don Allah kuyi hakuri haka Allah yaso.."   Kada kai shettima yayi yana fadin"Babu komai hajiya kaddararce babu wanda ya isa ya gujema kaddaransa..Allah ya shigemana gaba.."da Amin suka amsa kan hajiya ta cigaba da bama yakura hakuri,shiko shettima yana jinsu bai kara cewa komai ba,saboda yadda abun ya dakesa lokaci daya,ga kuma ciwon da"akace mu"azzam yana fama dashi. Basu wani jima ba,sallar mangariba kadai sukayi, yakura ta rakasu har gidansu zahirah,bukar na gidan yadawo yana falo yana cin abinci suka shigo,bawani sanin hajiya baraka yayi ba shureim dai ya gane,yakura ne tayimai bayani,am amshesu Fuskar dai bawani Annuri mussaman bukar,suna gama gaisawa hajiya ta zube kasa tana fadin"don Allah bukar kayi hakuri ka yafema yaron nan,ko daya kada ka kullacesa ba laifinsa ba,laifin mahaifiyarsa ne,da mugun rikonta yaron ma yana chan tunda abun ya faru bai kara lafiya ba.."Tafada tana matse hawaye.     Jinjina kai bukar yayi kafin yace"Ban kullacesa ba hajiya ko kadan,kawai haushin danaji boyemin halin da yata takeci da yayi,ai ba A aure dole dai ya sakomin ita tadawo gida ba cemata akayi na gaji da ita ba,ko kuma bata da gata ba,kawai bazan iyama baffa musu bane,ammh harga Allah ni banso Aurar da diyata ma alokacin ba.."yafada cikin takaichi kafin ya cigaba da cewa"Banda ma jahilci meye ruwan zahirah da gabanta da baffa,inace mahaifiyarta ta rasu da dadewa,ammh ace shi bawa bai manta ba,saboda rashin imani tasaka asakomin y'a cikin dare bayan danta kuma ya dirkamata ciki,tsakani ga Allah hajiya anyi adalci,ko kene ya zakiji aranki in akama diyarki haka.."yafada ransa na kuna.   Kada kai hajiya tayi tana fadin"bazan ji dadi ba ko kadan bukar,toxarcin ai yayi yawa,shiyasa nazo dakaina,in bada hakuri,wannan dan"uwansa ne ya wakilcesa tundashi yana chan baida lafiya,don Allah kuyi masa aikin gafara.."shuru bukar yayi kafin yace"Babu komai hajiya hakuri duka namu ne,Allah ya kyauta gaba ya'ce tasa ansakota kuma na karbi kayana,tana arba"in zan daura mata aure taje inda ake sonta dakuma darajata,danta kuma ta jika tasha..'"Yafada da son nuna abun bai damesa ba,hajiya dai hakuri tayi ta bashi shikuma yana cemata babu komai ammh yana yabamata mgana cikin mgana ga duk alamu dai an Tunzura bukar matuka.     Maghana ya umarta data kai su dakin da zahirah take,shikuma shureim waje ya fita ya umarci Ushe daya shigo da kayan da sukazo dasu,haka ko akayi tuni yayi ta jidan kaya yana jibgewa afalo,kayane nagani na fada kamar za"a bude shago,bukar yana tambayan daga ina Shureim yace"Su suka zo dashi.."ada yaso yace su koma dashi ammh kuma girman hajiya yasa yayi shuru da bakinsa.   Tana zaune akan gado tana bawa Maccen nono,sanye take da riga da zani na wata holland mai ruwan ganye,kanta na kasa tana kallon yarinyar yadda ta bude ido tana kallonta,Namijin ko na gefenta shima yana wutsil wutsil yanaso yayi kuka,su hajiya sukayi sallama suka shigo maghna ne agaba,kana hajiya da Shureim dake take mata baya.      Da mamaki zahirah ke amsa sallaman hannuta abaki tana fadin"La..Hajiya, yaya Shuriem.."Tafada tana bayyana mamakinta lokaci daya tana cireta anono bayan ta maida rigarta karisowa sukayi lokaci daya hajiya tana zama kusa da ita tana fadin"Allah sarki diyan nan baki yi Fushi damu ba ko.?."tafada tana daukan maccen dake jikinta ta mikama shureim itakuma ta dauko Namijin tana fadin"Allah sarki Allah kenan mai yadda yaso alokacin daya so..."Tafada lokaci daya tsausayin zahirah da yaran ya dabaibayeta harda na mu"azzam din shikanshi.     Sunkuyar dakai zahirah tayi tana wasa da kwalliyar rigarta batayi mgana ba ammh idanunta sun cika kwallah,kallonta shureim yayi yana fadin"ya jikin ki.."? yafada cikin kulawa kanta na duke tace"naji sauki,kunzo lafiya" ya amsa mata da lafiya kalau,hajiya ce keta kallon ya"yan tana fadin"Suhaima kin zalunci kanki,kin kori ni"imar ubangiji daga gidanki,ina zaki kai hakkin yaran nan,ki rabasu da ubansu gashi sunzo duniya ammh bai samu ganinsu ba.."take ta fada tana share kwallah kan ta kalli zahirah tana fadin'yan"nan kiyimana aikin gafara don Allah,wlh banda masaniyar aikin da suhaima ta aikata gareki,harga Allah tamkar mu"azzam haka na daukeki,Allah yabaku ikon cinye jarabawanku,yakuma baku juriya da hakuri..."tafada tana dafa kanta.   Wasu hawaye masu zafi suka zuboma zahirah tayi saurin gogewa ammh ina wasu nema suka kara bulbulowa tana so tayi mgana ammh takasa saboda yadda ranta yake mata daci ,in ta tuna da tarabu da mu"azzam rabuwa na har abada,kuka ne ya kwacemata ta kife kanta tana rerawa,kuka mai ban tsausayi ga wanda yake saurare,mikewa hajiya tayi ta fice dauke  da yarinyar tana hawaye dominn tsausayin zahirah bazai barta tacigaba da zama ba,shureum dake tsaye ya kalleta yana fadin"Sai hakuri ,shima din yana chan cikin halin ciwon tun bayan barinki,yanzu haka yana kwance a asibiti tun jiya.."   Da hanzari ta dago idanunta jawur tace"Yana asibiti kuma.."? tafada cikin tashin hankali gyadamata kai shuriem yayi yana fadin"shiyasa bai samu zuwa ba,saboda abunda ummi tayi yasa ya samu hrtfailure.."hawaye suka gangaroma zahirah tace"Don Allah kakira minshi awaya,nima wlh ban kara kwanciyar hankali ba,tun bayan tahota,kowani dakika yana raina,wlh ya shureim bazan iya rayuwa babu ya mu"azzam ba,ganagar jikina ce kenan maiduguri ammh Ruhina da zuciyata suna Abuja wajen ya mu"azzam.."Tafada tana fashewa da kuka.    Shureim dake tsaye saboda tsausayin masoyan biyu sai da yaji kwallah ta tarun mai, "Don Allah kakira minshi ka taimakeni indai kanaso hankali na ya kwanta.."Tafada cikin wani yanayi ganin yadda take kuka ne yashashi cemata"is ok stop craying share hawayenki bari na kira wayar Dr.Yakai masa don babu waya atare dashi.."jin hakane yasata sauke ajiyar zuciya tana share hawaye. mikamata yaron yayi yana fito da waya lokaci daya ya lalubo Dr.Abuduljabar bugu daya ana biyu ya dauka,bayan sun gaisa yanemi alfarman sonyi magana da Mu"azzam,sai da Dr.Abduljabar yayi shuru kafin yace'Ok..ya dates kiran,minti biyar shureim ya bashi ya sake kira sai ga mu"azzam yadauka murya shake yana fadin"Dan"uwa kun isa ne..? yafada cikin halin ciwo   Gyada masa kai yayi kamar yana ganinsa yace"eh tun dazu gani ga twis wlh so fine dasu dan"uwa sai ka gansu ma.."rau rau mu"azzam yayi kafin yace"da gaske..? wlh Kuwa,zan dauko ma hotonsu macen wlh yadda kasan photocopyn ummi ce.."Wani yarr mu"azzam yaji kafin yace"Allah na godemaka,ina mamansu.."yafada gabansa na fadi,shuriem yace"Gata nan,itama ta matsa sai an kira mata kai,ammh plz dan"uwa try to be a gentle man kadai san Condtion din dakake ciki ko.."?Nasani.."yabashi amsa muryansa cikin karaya.     Mikata yayi wanda dama tuni ta zaku ji take kamar ta fizge wayan tana karba ta saka akunni lokaci daya tace" Ya mu"azzammmmm...."Tafada cikin karyewan murya kafin kuma kawai ta sanyamai,kuka shuriem dake gefe yayi saurin ficewa saboda bazai jure ganin wannan masoyan ba masu neman mutuwa kan juna.    Mu"azzam dake kwance wani yanayi yaji yana shiganshi muryan hiransa dabam take acikin mata,ko cikin dubu ta fita dabam,kwallah ta tarunmai a ido yana so yayi mgana yace ta bar kuka ammh yakasa saboda kowani dakika kukanta cinmai rai yakeyi gani takiyin shuru yasa yayi karfin halin cewa.."Zan kashe wayar indai bazaki daina min kuka ba.."yafada muryansa tafara hardewa shima kukan yakeson yi.      Jin muryansa cikin halin ciwo yasa ta danne kukanta takoma tana ajiyar zuciya dan mirmishi yayi kafin yace"maman Twins.."yafada cikin kasala tura baki tayi kamar yana ganinta tace"Ni ba wannan ba ya jikinka.."? rausayar dakai yayi yana fadin"Ni lafiyata kalau,wayace miki banda lafiya."yafada cikin dauriya.   "Ya shureim yanzu yace kana ma asibiti tun jiya.."Girgizamata kai yayi yana fadin"Ba gaskiya ne,ni ina gida abuna.."rausayar dakai tayi tana sharan kwallah tace"mezaka boyemin ya mu"azzam? wlh tallahi halin daka ke ciki shi nake ciki,zuciyata tana zafi duk sadda na tuna mun rabu kenan,.."Tafada tana kara sakamai kuka.    Runtse ido yayi jkinsa na rawa yace"yi shuru Hirata bamu rabu ba,kuma bazamu taba rabuwa ba har abada.."yafada hawaye na gangaromai kafin yacigaba da cewa"basan haka zuciyata ta kamu ta mtsanancin sonki ba hirata,sai da kika barni bansan haka jikina ya shaku da jikinki ba,sai da kika barni,wlh tallahi rayuwata bata da wani amfani matukar baki cikin zahiri na,Baki ganni ba na lalace akanki wlh ummi batasani bane takusa rasaniii...."Yafada muryansa na fitar da amon kuka,zahirah ma kuka take tana fadin"ni wlh bazan yarda arabamu ba, kazo ka daukeni mu gudu muje mucigaba da zamanmu.."Tafada cikin kuka. Abunda tafada din ya bashi dariya har saida ya murmusa yana fadin "Zanzo hirata insha Allahu kidaina kuka kinji,share hawayenki matar mu"azzam.."yafada cikin sigar lallashi,tura baki tayi kan tace"to shima mijin zahirah yadaina kuka.."tafada cikin shagwaba har sai da tsigar jikinsa ya tashi,da sauri yacemata "Na bari Allah hirata..'"Yafada yana goge hawayensa.    Gefe tayi dakai Tana fadin"Don Allah kabar damuwa,saboda kaga baka da lafiya kaji,kayi ka warke kazo kaga kyautar da Allah yayi maka.."Lumshe ido yayi ya bude yana fadin"Toh zan daina ammh sai kema kin min alqawarin zaki cire damuwa aranki,kikular da min yarana lafiya.."hawayen idonta ta share tana fadin'"Na maka alqawari yaya.."tafada da son tabbatarwa.     Namijin dake hannunta ne yashiga tsandara kuka mu"azzam na jinsa,tuni jikinsa ya sake mutuwa,kirjinsa na wani zafi cikin karfin hali yace"Ki daukesa mana.."tace"ai yana ma hannuna ne fa yaya,kawai rigimarsace ta motsa,yafi,macen rigima fa.."dafe kai mu"azzam yayi dayake neman rabemai gida biyu yace"Ki bashi abincisa malama,yunwa yakeji shine zaki fake da rigimarsace tatashi ko.."Yafada da sigan zolaya.   Dariya ta kyalkyacemai dashi tana fadin"Uhmm Kaji masu ya"ya.."mirmishi yayi kawai domin karfin hali kawai yakeyi,jinta cikin Farinciki yafi mai komai dadi,gyara kwanciya yayi yana fadin"wasu sunaye zamu sanya musu.."shuru tayi kan tace"Macen asamata Sunan UMMI tunda dama mai kama da itane,Namijin kuma zabi na gunka angon karni.."Tafada tana yar dariya.   Wani abu yaji aransa,Sunan Ummi,ashe har zahirah zata iya cewa asakama yarta data haifa da cikinta sunan Ummi,duk bayan dibim Abunda Ummin ta aikata mata,lalle zuciyarta mai kyau ne,cikin zubar hawaye yace"Nagode my Hirah da wannan kararramawa naki,kifadama shuriem yayi mata huduba da SUHAIMA ummina,sai Namijin yayi mishi huduba da MUHAMMED MOODU Abbana,duk da bantaba sakashi a idona ba,sai ahoto.."yafada muryansa tana bayyanar da kukan dayakeyi    Itama saitaji kukan yazomata tace"Kabar kuka,ko nima yanzu nafara maka nawa.,yazamuyi Tunda Abunda Allah ya kaddaromana kenan ammh wlh ya mu"azzam bazan iya rayuwa bai dadi baka ba,kaine ginshikin rayuwar zahirah na har abada.."tafada tana share hawaye,dafe saitin kirjinsa yayi kafin yace cikin wani hali.."Nasani hirata,Nima anan bamgaren haka take,rayuwata zata lalace matukar baki dawo gareni ba" zahirah tana hawaye tace"To taya zan dawo gareka bayan saki uku kayiman.."wani numfashi mu"azzam yaja kafin yace"Bansani ba,wlh bansani ba hirah..Ki kwanta kiyi barci sai munsake yin mgana I LOVE U SO MUCH.."yafada yana kafafunsa narawa. Jikinta na tsuma tace" LOVE U MORE AND MORE YAYANA.." tafada tana kamkame wayar kawai sai ta fashe da kuka shima kamkame wayar yayi yana mirgina bisa gadon yana zubar kwallah,jin yadda kirjinsa ke suyane ga saitin zuciyarsa na harbawa yasashi katse kiran.     Kuka Zahirah ta fashe da shi,sai da tayi mai isarta kana ta hakura ta share hawayenta,Koda su hajiya suka dawo dakin shureim ya sake kiran wayar Dr.Nan Mu"azzam din da kansa yake fadamasa cewa ga sunanyen da zai ma yaran huduba dasu,yayi mamakin jin sunan Ummi abakinsa,ammh ganin uwa fa ta wuce wasa yasa yayi shuru da bakinsa,to hakan ta kasance ga kowa,duk wanda yaji yarinya taci sunan ummi sai yayi galala da mamaki ko bukar din ma yayi mamaki ammh sai zahirah ta shanyesu mamakinsu da cewa ita tace tana son Sunan,to wazai yi mgana Bukar yaji aransa shima yayi sa"ar samun diyata gari,koba komai ta rama sharri da alheri,kuma ya tabbata in taji sai jkinta yayi sanyi.        Shureim yayi musu huduba da sunayensu,gidansu Baffa shettima suka koma suka kwana bayan Shureim ya ijiye musu Dubu dari biyu cash na wanda xa"a siyama yara ragunan sunan,da sauran abun amfani,bayan uban siyayyar daya narkamata bayan sun damkamata kayanta harda wayanta da sukazo dashi,shureim dakin baffa ya kwana Ushe kuma dakin kofar gida aka gyaramai ya kwanta aciki, itakuma hajiya dakin yakura ta kwana wanda sun kusa raba dare suna jajantama kansu dakuma yadda rayuwar masoyan biyu zata kasance,sundai yi fatan Allah ya yayyafama soyayyar ruwan sanyi Allah kuma ya kauda mummunar kaddara.    Gari na wayewa karyawa kadai sukayi suka dau hanya wanda yakura taso su tsaya hajiya taki saboda aikin shi Shureim din,kuma da yadda suka baro jikin mu"azzam din babu dadi,ko gidan bukar din basu koma ba suka kamo hanyar komawa Abuja,sai Fatan Allah yakai lafiya,sunbar garin Ranar da"aka yankama yara firda firdan raguna yan"uwa da abokan arzuka suka taru ana shagalin taron suna,koda ma su Shureim basu zoba tuni bukar ya tanadarma yarsa komai itada yaran,ya siya musu kaya na alfarma shiyasa ranar ta dinga shiga tana fita,ammh duk wanda ya ganta sai yayi fadan maijego da rama,to bata wani cin abinci ga tsotson yara,duk da ma ana hada musu madara,Zahirah kuwa Ranta gabadaya wuni yayi ba dadi,data zauna tayi shuru sai kwalkwal kuka,babu wanda yayi yunkura hanata saboda ansa dalilinta na kuka,to yazatayi sai hakuri,tunda tahadu da uwarmiji mara imani ta maidata karamar bazawara,haka yan"uwanta keta cewa,haushin abun na damunsu suma arai kawai basa nunawane.   Tuni yara Sukaci sunayensu *SUHAIMA IBRAHIM MOHAMMED MOODU* Da *MUHAMMED IBRAHIM MUHAMEED MOODU* Sai fatan Allah ya rayasu cikin tafarkin addinin isalama,da kuma fatan Allah ba maijego lafiya mai dorewa Amin,yan group din janaf novella sun hallarta dasu da yan Uwar mijina fans1,2and3 ammh basu wani samu tarba mai dadi ba jin daga tawagar Ummi ce sukazo babu wanda yayi musu kallon arziki ba don ma bukar ya kwaba ba yasin cikin gidan nan da ansamu mai chanza wasu daga cikinsu halitta saboda Yadda suka Fusata da wulakacin da akama yarsu,jagoran Tafiyan my Sisi ce Aisha Alto da sahibata hafsat hafnan,ai jiki ba kwari suka dafafo hanya fuskar ba Annuri saboda haushi biyawa gaida mu"azzam din dasukace zasuyi ma ba wacce tabada fuska,kowacce gidanta aka sauketa jiki a sanyaye😂😛😝😜 ______________   Su hajiya kuwa koda suka dawo achan asibiti suka tarar da Ummi duk da sau uku arana ake barinta shiga,tunda yau da safe yafara cin abinci,to tea kadai ma yasha,shima bada yawa ba,saboda yadda bai iya jin dadin komai abakinsa,Ummi kuwa sai jidashi take tana wani riritasa shiko kallonta yakeyi yana jin haushi abunda takemai,ta riga tagama kashemai rayuwa kuma lallabansa metakeyi ai data barshi ya karisa mutuwa yahuta itama tahuta.   Abunda ya dauremai kai zama tayi tana lallabansa da yayi hakuri ya kwantar da hankalinsa yana warkewa tayimai alqawarin auramai mace,wacce tafi zahirah sau dubu ,wacce zata dace dashi,kawai yabata lokaci sai ta sanyasa farinciki fiye da yadda baya tsammani,da toh kawai ya bita,ammh aransa yana fadin Ummi bata kaunarsa ya yarda to Wlh sai dai ta aurama kanta Auren ammh badai shi,shi in ba hiransa ba to yayi alqawarin dauwama haka har abada,domin duka sauran mata maza yake kallonsu Hiransa ce kadai ta fita dabam,komai nata dabam ne dana sauran mata,zuciyarsa tana cigaba da suya shiyasa cikin ransa ya yankema kansa mafita ya gwammace ko zai Mutu to yayi nisa da Garin ila ma da Kasar gabadaya ,don dai ya cigaba da zama anan har ya tsinci lbrin hiransa zatayi aure da wani to ya tabbata adaren zuciyarsa zata,buga ya mace.    Kwana daya su hajiya suka kara suka wuce,batare da sunfadama mu"azzam yadda bukar yadau zafi ba,hajiya dai tayita lbrin yan biyu da gayyah saboda Ummi,wanda ko ajikinta don ko a mafarki ma bata kaunar ganin ya"yan duk da mu"azzam ya haifesu ammh batajin zata sosu domin tsanar uwarsu ta shafesu,shiyasa ma batama bi takansu ba balle ma hartaji harda sunanta akasa da hajiya tafara zata fice ta basu waje,tana wani cin mgani abunta,Sunkoma saboda aikin shuriem yana ta samun waya daga wajen aiki ga gida kuma ambar Zulaika ita kadai,daga ita sa yara,dole tasa suka tafi,bayan hajiya tayima Ummi fadan kiyayen harshenta,gadai da'n nata nan data ke Tunkaho kwance ba lafiya in ta gyara rayuwarsa ta gyaru ita kara batamawa itace zata sha wuya tadai amsa da taji kawai,ammh har aran Ummi wani kudiran ne ke ranta na dabam. ******* *BAYAN SATI DAYA*   Zahirah da kanta ta kira Asma"u wacce kewaar zahirah ya isheta,tayi ihun murna sanda zahirah ke fadamata ta haihu da abunda aka samu,ammh tayi kukan jin sakin wulakancin da Ummi ta saka akama zahirah wanda har taci burin duk randa ta hadu da Ummi saitaci mata mutumci,Asma"u tazama so cool a mkranta ba zahirah gashi watanni kadan yarage su rubuta SSSE in ta tuna haka batasan sadda hawaye ke zubomata,Itakanta Mami ta tsausayama zahirah sosai tana fadin"Yarinya karama tahadu da jarabawa iri iri na rayuwa,mami da kanta tayi ma minista mgana zasu maiduguri,domin Kawance ai baice haka ba,nan da nan ya Amince suka tashi tundaga Abuja har maidguri da abun arziki niki niki Lalle yan maiduguri sunga kauna,don kwana biyu su mami suka musu kafin sukoma ,bukar yaji tsananin Farinciki ko bakomai zahiransa ba tazama wani abu,yau gashi ta dalilinta har diyar minista da matarsa suzo gidansa suyi kwanaki domin yarsa lalle Allah Abun godiyane,Zahirah ko taji dadin zuwan Asma"u ko bakomai tasamu wanda zasu tattauna matsalanta da ita,tayi kuka sosai Asma"u na bata hakuri,domin fa babu yarda suka iya kaddarace ta riga fata. Suma da zasu koma sunga karramawan dangin Zahirah don suma sunhada musu komai iya karfinsu suka rabu suna godiya,sun cigaba da waya da Asma"un zumuncinsu ko saima yafi da karfi. ___________ Sati daya Mu'azzam yayi a asibiti kafin asallameshi ya dawo gida,bayan yasha dokokin likita,na cire damuwa aransa,kuma yadaina zurfafa tunani da yawan zama shuru,yakuma kiyaye duk abunda zai bata maasa rai ko na mutum kona Tunani,duk ya gujesu dakuma samun ishasahen hutu,dakuma shan mgani bisa ka"ida,Duk ya amsa da toh ne kawai ammh shi yanzu taya zai iya daina tunani ai har abada an gayyato Tunani,ckin rayuwarsa ne Tunda aka rabasa da hiransa.     Kwana uku da dawowansa gida Ummi tana ta bare baren kula dashi ,karewartama dakinsa tatare ko tari yayi tadinga tambayan lafiya kenan,jama"a nata zuwa gaishesa expecially yan wajen aikinsu,gaskiya babu laifi ya samu sauki sosai tunda bai fara tsallake dokar likita ba,shima burinsa ya mike ga kansa,saboda ya aiwatar da kudirinsa domin babu gudu ba ja da baya. Satinsa daya da dawowa gida ya tuburema Ummi shi zaikoma office,to ganin yadda take kan lallabasa tasamu ya manta da tsinanniyan yarinyarnan shiyasa ta yarda yakoma Aranar,wanda daman shima ba aiki zai kaishi ba letter ya rubuta musu na barin aiki na dan wani lokaci ma"ana Leave without pay kenan,matukar razana ma"aikatar ta razana da ganin sakon mu"azzam ko abokan aikinsa sunyi sunyi sun janyesa daga kudurinsa yaki,yace musu zai tafi karo karatu ne,to ammh abunda yabasu mamaki shine ita da kanta ma"aikatar in taga chanchantar mutum takan Turashi da kanta karo ilimi ammh shi farat daya kuma lokaci daya yace zai tafi abunda da mamaki,babu yarda suka iya illah binsa da fatan alheri. *DON'T FORGET TO VOTE,COMMENT AND SHARE..It me Janafi* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏ _*Wannan Shafin kachokan mallakinku ne JANAF NOVELLA..mussaman masu sharhi,Fadila falalu maska(my Adila)😘,My Ummu kursoom(Abulkursoom)😍,my juwairiyyah Rogo❣,Mum khady(Kakata)💙,Malika masoyiyata❤,Suwaiba Husna,Aisha,Fatima,Abida mahamood(Anty momi)💖,Queen Aisha,Aysher,Safiyyah buhari*_ 💕, _*Raliya mk,zainab Abdullahi,Anty khadija,..Kunada yawa wanda baki bazai iya furtaku duka ba,ammh duk wanda ke cikin group din Na janaf novella,ina mika godiyata garesa Allah yabar zumunci da soyayyar na har abada*_ *NOT EDITED*💥                   *NO 27*    Koda yadawo gida ko Afuska bai Nunama Ummi ba,illa ma biyemata dayayi sunata hira,ya warware kamar bashi ba,Ummi taji dadi rantayayi fari, tana fata Addu"artane taci na mu"azzam yafara manta da mayyar yarinyarnan data tafida kurwansa maiduguri.     Washegari duk wani shiri nasa ya kammallah sa,kaya ko kala daya bai dauka ba,daga shi sai briefcase dinsa ya fito cikin shigansa na American Suit masu ruwan toka,ya mtse wuyansa da tie kafafunsa sanye cikin Rufaffun takalmana na fatar damusa,hannunsa kuma sanye da agogo na kamfanin Rado,fuskarsa babu Annuri ga idanunsa da suka kumbura saboda kukan daya sha jiya da daddare,har Ga Alla ba"a son ranshi zai yankema Ummi wannan Hukuncinba,domin tunda ya girma yayi wayau baitaba nesa da itaba,Tare suka rayu,akwai shakuwa da soyayyah ta uwa a tsakaninsu mai girma,wacce dalilin hakan yakeji kamar bai kyautama Ummi ba,ammh kuma zuciyarsa tana bukatar hutu,zaman agarin nan Tamkar dawo da hannun agogo bayane,zai Nesa da Ummi da kasar gabadaya ko zuciyarsa zata dawo da aiki daidai kamar yadda takeyi ada.     Lokacin Da Ummi tayi Tozali da mu"azzam sai da gabanta yafadi ganin yadda idanunsa suka zurma,kallonsa tayi kafin tace,"Son meya sameka a ido ne?,naga sun chanza kalane..?"shafa sumar kansa yayi kafin yace"Babu komai Ummi,wani abu ne yafadamin a ido,dazu da zan dawo sallar Asuba.."yafada yana kallon kasa baiso ya kalli Ummi taga kwallar data taru a idanunsa.   Bata dai yarda ba, sai ta rausayar dakai tace"Ayyah Srry muje kayi breakfast kafin kawuce kasan bansan zama da yunwa.."tafada tana riko hannunsa,dojewa yayi yaki binta waigowa tayi tana kallonsa kan tayi mgana ya rigata da cewa"Allah Ummi banajin saka komai abakina yanzu,but i promise u da na isa office zan sha tea.."Kuramai ido tayi ita duk sai taga yau ya chanzamata,bayason kallon kwayan idonta batasan dalili ba ,sai ta gyadamai kai tana fadin"Karka zauna da yunwa don Allah son u know ur condition ko.?." gyada mata kai yayi yana damke hannunta kafin yace"ki yafemin Ummi na..."yafada idanunsa sun kawo kwallah,matse hannunsa tayi kafin tace"Nayafemaka Duniya da lahira ibrahim,da laifin daka aikatamin da gangan da wanda ka aikatamin cikin rashin sani duk na yafemaka su har abada.."jin abunda tafada yasashi fadawa jikinta kuka na neman kwacemai Rumgunesa tayi tana fadin"Shiii..insha Allahu kukan ka ya kare son kaji.."Tafada tana shafa bayanshi,kokarin dannen kukansa yake,ammh hakan ya gagarara sai da ya sakarma Ummi wacce ta razana da yadda ya kamkameta yana kuka,ammh sai tayi la"akari da abunda yafaru,ta hau lallashinsa da bashi baki,har yayi shuru,ita da kanta ta rakasa har bakin mota ta budemai ya shiga kafin Tarufe tana mai addu'an adawo lafiya har motarsu ta fice daga gidan. Suna Fita mu"azzam ya Runtse ido yana fadin"Ki yafemin Ummina..."yafada wasu zafafan hawaye na zubomasa kafin ya sanya hannu ya share basuyi wani nisa ba ya umarci Ushe daya paka motar cikin mamaki ya samu waje yayi parking fitowa mu"azzam yayi tare da briefcase din dake hannunsa ya mikama ushe wata marar takarda yana fadin"gida zaka koma,ka kaima Ummi wannan takardan, na manta ban bata ba kafin mu Fito,kada kadamu dani zan hau Taxi na karisa.."yafada cikin bada Umarni.    Ushe da mamaki ya sandarar dashi don tunda yake tuka yallabai haka bata taba Faruwa ba, ko mantuwa yayi sai dai ya maidosa ya dauko,ammh yau gabadaya yallabai ya chanza kamar wani bakon al"amari keson Faruwa dashi,Jikinsa a sanyaye ya karba yana fadin"Ammh yallabai daka bari na dawo sai mu karisa tare.."hannu mu"azzam yadagamai da cewa"Karka damu zan karisa,kai dai kayi hanzarin kaima Ummi sakon dana baka.." Badon Ushe yagama yarda ba yafada mota yayi Reverse,yakoma hanyar gida,sai dabMu"azzam yaga kulewan Ushe kafin ya juya yana dauke hawayen idonsa,Karamin siririn glass din dake makale gefen aljihun rigarsa ya ciro ya saka,kan ya saka hannu ya tsaida Keke napep din daketa wucewa,nan da nan ko daya ya tsaya batare da bata lokaci ba yace"Airport zaka kaini.."hau muje yallabai.."yabashi amsa,Cikin azama yafada ciki,mai keken yaja suka fara Tafiya,basu wani jima ba,mu"azzam ya zaro wayarsa ya ciro layin dake ciki, ya saka abaki ya Tauneshi kafin ya Furzar dashi ta waje,ya kashe wayar gabadaya ya maidata aljihu.   Tafiyan minti talatin ta sadasu da Airport din ya sauka ya biyashi kudinsa ya karisa cikin Airport din,yana zuwa kuwa yasamu Jirgin da zai Tashi nan dan lokaci shine wanda zai yada zango a lagos,bayason bata lokaci nan da nan ya siya Tikiti yazauna zaman jira,domin ya kagara yafara nisa da garin Abuja,sai duba agogon Fatar dake hannunsa yake bayan kowani dakika.    Baifi Mintin arba"in da zuwa ba,aka fara sanarwan tashin jirgin kafin akafara kiran sunayen masu tashi,cikin lokaci aka kammallawa komai suka shiga jirgi ya tashi yafara yawo Asararin samaniya,Runtse ido mu"azzam yayi yana fadi afili.."Ki Yafemin Ummi na, Dan"Uwa kaima ka yafemin my hira and u too.."Yafada yana kwantar da kanshi bisa kujeran jirgin yanaji yadda kowani gaba na jikinsa ke amsawa hannu yasa yana maida sumar kansa baya yana kokarin ba kansa karfin gwiwa fadi yake"Zan iya,insha Allahu Zan iya.."wanda ke Sit din gefensa dayake A First class suke da kallo ya bisa yana mamakin to meke Faruwa da wannan ne,yana ta sambatu shikadai.    *SAFE LANDEED ZAHMUZ*😘 ____________________   Tun bayan Tafiyan mu"azzam taji gabadaya yanayinta ya chanza gabanta na wayan Faduwa,kafafunta kuma suna rawa,haka kurum lokaci daya kuma zuciyarta ta hau tsinkewa sama,ta haura ta dauko wayarta ta sauko falo tafara kokarin kiran mu"azzam din ammh network yaki bari dole ta hakura ta zabga tagumi tana fatan Allah yasa lafiya.   Batawani dade zaune ba,Taji sallamar Ushe a tsakiyar falon saboda yadda tayi zurfi Atunani ko shigowar motar bataji ba ganin ushe sai da yasa gabanta ya fadi Ras!Ras!Ras,jikinta na rawa ta mike hannunta dafe da kirji tace"Kai lafiya?ina da'na yake..? Tafada cike da tsoro da Razana,cikin girmamawa ushe ya dan rankwafa kafin ya zaro Takarda a aljihunsa yana fadin"Am srry Hajiya,yallabai ne ya aiko ne,na kawo miki wannan takardan wai ya manta ne kafin ya fita bai baki ba.."   Cikin wani yanayi Ummi ke bin Ushe dashi da zungureriyar takardan dake hannunsa da kallo,kafin tace cikin Rawan murya."Ni..Ni..Ku..ma.."Tafada lokacin dataji zuciyarta ta tsinke,gyada mata kai yayi ,Cikin mutuwar jiki ta mika hannu ta amshi takardan tana fadin"Ina shi mu"azzam din.."?   "Yace na kawo miki,shi zai hau Taxxi ya karisa na sameshi achan.."Ai Ummi bata jira Ushe yagama bayani ba ta warware takarda, ta iske Dogon Rubutun danta mu"azzam cikin Rudewa da firgici tafara karantawa a bayyane kamar haka. _*Assalamu Alaiki Ummi na,Ina fatan lokacin da Wannan takardan Zai Riskeki zaki yi hakuri ki dauki kaddara,Ummi na na yanke hukunci yin Nisa dake da duk wani abun jin dadi daya danganceni,ciki harda ke da Sana"ata,nazabi Na tafi na barku ko Allah zai sa na tsinci Farincikina achan,zuciyata bazata iya zama babu Zahirah ba ummi,itace ginshiki na rayuwata,Itace haske  Fitila dake haskaka rayuwata,itace komai nawa Ummi rabani da ita dakikayi tamkar kinyi kokarin rabani da Numfashi na ne,Bazan iya juran ganin Hirah bata dawo gareni ba,bazan iya juran ganinta agidan wani ba Ummi,shiyasa na yanke hukunci Tafiya chan wani waje mai Nisa inje incigaba da rayuwata harta Allah ta kasance agareni,kiyi hakuri Ummi ko na zauna wlh tallahi bazan iya yimiki biyayyah ba,nikuma bani so na zama cikin wa"inda Allah zaiyi Fushi dasu,Kiduba dakina, a saman Side drower na bar miki kudade sannan ga Atm dina na banki guda biyu,akwai makullayen motocina dana wannan gidan damuke ciki,kana akwai na wani gida nawa,wanda ke jabi road,ushe yasan da gidan ko shi kikama mgana zai kaiki,ki dinga amfani da kudin wajen biyan bukatanki na yau da kullum,kikuma rika biyan ma"aikatan dake gidan hakkinsu nasan dukiyar da na bar mike zata isheshiki har karshen rayuwarki Ummi na,Kada kuma ki wahalar da kanki wajen nemana,nariga nayi miki nisa,nisan da bazaki taba samu na ba har abada,nidai Fatana ki yafemin laifin dana aikata miki,kikuma samun albarka,Nagode daga Da"n ki mai kaunar Farincikinki..Ibrahim Muhammed moodu Allah ya hada Fuskokinmu da Alheri Ummi na*_ Ai Tunkan Ummi takai karahen takardan Ta sulale ta zube kasa lokaci daya ta yanka wani uban ihu hannunta bisa kanta tana fadin"Wayyo na shiga uku,na mutu na lalace..."Take fada lokaci daya tana buga kanta jikin kujera,Shikanshi ushe dayaji komai hannu ya dora akai yana kiran"Oh Jesus..."Su karime dasu lami dake kichen da gudu suka fito suna tambayan lafiya,sani maigadi da falalu ma ba"a barsu abaya ba suka shigo falon suna tambayan meke faruwa.   Ummi datagama haukacewa,tuni ta mike ta isa ga Ushe tadamke wuyan rigansa tana fadin"Don ubanka ina ka kaimin da'na,ina kakai min da'na nace..."?Tafada cikin tsawa tana jijjigasa lokaci daya hawaye na wanke mata Fuska,shima hawayen yake yana fadin"I don"t know hajiya i Swear..."Yafada jikinsa na rawa su karime dake tsaye sun kasa Fahimtar meke faruwa,cikin wani ja baya Ummi tayi kan ta kwasa da gudu ta fice hannunta bisa kai tana fadin"Da'na Da'na jama"a ina Da"na yake,ku nemomin da"na,wayyo nikaina..Na bani na lalace ni Suhaima banda kowa bani da kowa sai shi,ku taimakeni don Allah."Haka take fada bayan tafice haraban gidan tana kuka da sambatu kamar zautattaciya.   Ushe ne yake koramusu karime bayanin dayaji Ummi ta karanta a takarda,ai suma dukkansu sai suka dora hannu aka suka fasa kuka,Sani maigadi fadi yake"Wlh ba hajiya kadai ta shiga uku ba hadda mu.."yafada yana share kwallah,karar faduwar abu sukaji kamar na mutum, shiyasasu Rumtuma wa da gudu zuwa haraban gidan,abunda sukagani ne ya firgitasu domin Ummi ce kwance akasa tana wani kakkafewa bakinta na Fitar da wani kumfa kamar wacce tasha Guba,kowani abu wanda zai mata lahani.   Cikin karaji da firgici dukkansu sukayi kanta suna jijjigata karime ke fadi cikin kuka"Wayyo Allah Hajiya don Allah kema ki tashi,in kika mutu ya zamuyi babu yallabai babu ke..Wayyo ni kaina kaicho da wannan rayuwar mai cike da kalubale.."Tafada tana kuka,Ushe ne yayi saurin cemusu su kamota bari ya kawo mota sukaita asibiti,haka ko akayi ya kawo mota wajen suka ciccibeta suka sanyata amota,karime ta shiga tare da ita,shikuma shida Falalu suka shiga gidan gaba,suka fice aguje cikin tashin hankali fuskarsu ko kadan babu Annuri saboda wannan Sabon Tashin hankalin da sukaci karo dashi da sassafen nan. Specialist hop,suka kaita domin Ushe yasan nan ne Asibitin dasuke zuwa Dr,Abduljabar na kan Duty ranar,shi ya amshi unmi cikin rudewa yana fadin"innalillahi,meya faru ne haka? ina brr.? yafada bayan Nurses sun kawo gadon marasa lafiya an dorata akai kai tsaye aka shigeta da ita emargency cikin tashin hankali da rudewa saboda yadda Ummi take wani abu kamar wacce Zata fado daga kan gadon da"a ka daurata. *********   Suko Su Uwani da"aka bari agida suna shiga gida lami ta yanke shawaran adau wayan hajiya akira Chan zaria afada musu hadin dasuke ciki,Sunyi na"am da shawaranta sai dai kuma wayar ta Ummi tana cikin password babu wanda ya iya budewa dole suka tasama waya ido,sunajiran Abunda Allah zaiyi,duk da Ummi tabasu tsausayi azahirin gaskiya komai ya faru Ummi ce sila gashi tayi sanadiyar da danta kwara daya jal aduniya ya gujemata,to wagari ya waya tsakani Ga Allah. Achan kuwa asibiti sai da suka kwashe wajen awa biyu kafin likitocin su Fito suna share zufa,Dr Abduljabar ya kariso wajensu Ushe yana fadin"Ina brr, ne? yafada yana kallonsu,kallon kallon akayi tsakanin ushe da karime kafin karime ta bude baki ta shiga fadama Dr"abunda yafaru ushe na kara koramai bayani,baya Dr.Abduljabar yayi yana fadin"innalillahi wa"inna Alaihirraju"un..."yaketa maimatawa bayan ya dafe kansa yake fadin"why brr,?zaka ma Ummi haka,bayan kafi kowa sanin Ummi bazata iya daukan kaddarar rasaka ba.."yafada yana jin wani Raunin zuciya yana shigansa juyawa kawai yayi ya shige office dinsa, yana sallallami wayarsa ya zaro ya shiga kiran layin mu"azzam din ammh kuma baturiyar tana sanar dashi layin akashe yake,dole ya hakura ya maida akalan kira ga Dr,Shureim. Dr Shureim na tsaka da duba patient kiran Dr.Abduljabar ya shigo wayarsa,har ga Allah yaji faduwan gaba sanda kiran ya shigo,cikin mutuwar jiki ya dauki kiran yana fadin"Dr,brk da safiya.."Cikin tashin hankali Dr.Abduljabar yace"Dr.Shurein akwai mtsala,komai kakeyi ka barshi kutaho yanzu kaida hajiya zuwa Abuja.."yafada cikin nuna damuwa,saurin mikewa yayi yana fadin"Subhannallahi Dr.Wani abu ya Faru? ko jikin dan"uwana ne ya kara tashi.?."cikin wani yanayi Dr.Abduljabar yace"Komai ma ya rikice Dr.Mganar bazata yuyu ta waya ba,ammh ga Ummi an kawo asibiti ba yarda take,sannan ma"aikatan gidan suna fadamin wai brr,ya tafi ya bar Ummi shine sanadin shiganta halin datake Ciki.."Kadan ya rage Dr.Shureim bai fadi ba sakamakon Saurin dafe tebur din dake gabansa dayayi da hannu daya, zufa na ketomai ta ko"ina yake fadin"Allah gareka muke,kuma gareka zamu koma..."yafada lokaci daya yana datse wayan,yadafe kansa yayi yana ta kiran sunan Allah tuni idanunsa suka kada sukayi jawur cikin wata murya yake fadin"wayyo Ummi kin cucemu kin Cucu kanki,kin raba kanki da dan'ki da kanki,kin rabani da dan"uwa na,wanda tunda muka taso bamu taba rabuwa ba,koda da rana daya ba,kaichon ki Ummi,kaichonki Ummi.."yafada wasu zafafan hawaye na zuraromai,Cikin zafin nama ya tarrara kayansa ya fice domin patient din dayake dubawa tuni takama kanta tayi waje taga likita da kanshi na hawaye.   Cikin wannan yanayin yajema hajiya zubemata kawai yayi yana kuka fadi yake"Shikenan Hajiya,Burin Ummi ya cika ta rabamu da mu"azzam" yafada yana fashe mata da kuka,iya rudewa Hajiya tayi rude,ganin kukan da Shureim yakeyi gakuma kalaman dayake fada cikin tashin hankali da Firgici tace"Badai Mu"azzam ya rasu bane Shureim..? girgizamata kai yayi kafin ya hau fadamata abunda Dr.Yagama fadamasa,hannu hajiya tadora akai tana kiran Sunan Allah kafin tace"Shikenan kurunkus kan kusa,Dama Abunda suhaima takeso kenan,kuma gashi ya faru,ohni baraka Allah kabamu ikon cinye wannan jarabawan na rayuwa dakake jarabtanmu.."Tafada kwallah na ziraromata.Shiko shureim kokarin kiran mu"azzam yake awaya ammh shima ana fadamai layin akashe yake,dafe kansa kawai yayi yana digan hawaye lokaci daya yanajn tsausayin mu"azzam yakamasa domin yafi kowa sanin waye mu"azzam Tunda yace yatafi to ya tafin ne,kuma sai Abunda Allah yayi.   Duka gidan suka tarraro harda zulaika da yaran,suka nufo Abuja cikin tashin hankali wanda baya misaltuwa,Koda suka isa asibitin suka wuce direct,sun ma tarar da Ummi harta farfado tana ta wasu sambatu tana kiran sunan mu"azzam tana so asaketa ta fita,dole Alluran barci aka garkama mata,dole duk wani mai imani yaga halin da Ummi take ciki sai yayi mata kwallah,agabansu hajiya komai ya faru,hajiya waje takoma tana sharen kwallah tare da fadin"Allah mun godema ka,daga wannan sai wannan,ya Allah kabamu karfin kirjin daukan wannan al"amari.."Taketa fada tana kuka,zulaika ma hawaye take sharewa tana matukar tsausayama wannan ahali mussamman Hajiya da Ummi ga kuma mijinta wanda baya da wani wanda zai lallashesa.   Shikan Dr.Shureim daga office din Dr.Abduljabar mota yadauka Ya fice zuciyarsa na kuna,domin abayanin da likita yake masa Ummi tasamu tsoracewa ne da Firgici shiyasa take wannan zaburan kuma adokar matukar ta kara farkawa cikin wannan halin tofa sai dai ayi hakuri domin kwakwalwarta tasamu mtsala sai kuma abunda Allah yayi,yana tuki yana sharan kwallah,Maitama ya isa,yayi hon sani maigadi ya bude masa get ya sulala ciki,koda ya fito Fuskarsa babu Annuri yayi cikin gidan su lami ne da Uwani xaune afalo suna ganinsa suka mike suna mai Sannu da zuwa,da hannu ya amsa musu kafin ya Nufi farar takardan daya gani bisa center table din dake tsakar dakin domin ko da baisani ba itace silar komai Warwareta yayi yafara karantawa kafin ya gama hawaye sun jika takardan,rumgume takardan yayi yana kuka,kafin ya dunkuleta ya sanyata cikin aljihun,dakin mu"azzam yafada,komai na nan a muhallinsa,makullayen gidajen dayace ya gani da kudin daya barma ummi,kana ga keys din motocinsa da Katin nan bankisa masu muhimmancu,wanda yake tara kudi masu yawa ya barmata,kenan da guda daya ya tafi,kuma yana kyautata zaton wanda ya tafi dashi bashi da yawan kudin da wa"inda ya barma Ummi kedasu,ya duba kayansa sunan ko kala daya bai dauka ba,banda takardun mkarantarsa dana aikinsa masu mihimmanci su kadai ya tafi dasu,saboda tsausayin Mu"azzam Shureim baisan sadda ya fada bisa gadonsa ba yana rumgume blanket dinsa yana shakan kamshin Turarensa yanajin wasu hawaye na kwararamai yake fadin"where are u dan"uwa? plz come back home we miss u so much dan"uwa.."yafada sanda ya saki kuka da muryansa saboda yadda zuciyarsa ta tsinke lokaci daya daya Tuna halin da mu"azzam din ke ciki. __________________ Koda Flight dinsu mu"azzam ya saukesu a babban Filin jirgin dake birnin na ikkon tashar taxi ya dauka zuwa wani babban Hotel dake garin na lagos yakama daki yayi kwanciyarsa,kafin zuciyarsa tagama shawaran inda kuma ya nufa,shima kamar yaji ajikinsa haka ya zauna yana ta kuka,acikin briefcase dinsa ya bude ya Fito da hotuna guda biyar,guda daya Na Ummi ne wanda suka dauka tare dashi Saudiya tasaka jallabiya baka,shima bakar jallabiyan ne ajikinsa yayo harami da farin yadi akansa,yana rumgume da Ummi suna dariya hoton yayi bala"in kyau an saka shi cikin Frem anyi babbam elegement dinshi.      Sai guda daya wanda suka dauka da Shuriem ne Abuja sanda aka yimsu brr calling,Suma dukkansu suna sanye da American Suit na kamfanin Armani ne,ammh shi mu"azzam yana sanye da rigansu na lauyoyi da hula sun,daki kadafan juna suna mirmishi,hoton shima anyi babban Elagement dinshi an sakashi cikin Frem,sai guda daya na Zahirah ce tana sanye da kayan mkrantarta complete harda da safa da takalmi da jakarta sabe abayanta,tana dariya aka dauketa hoton da alamu kamar ma batasan sadda akayi mata hoton ba,Gabadaya beauty Point dinta ya bayyana Fuskarta tana bayyanar da Farincikin datake ciki,hoton mu"azzam ya dauketa ne ranar da zata fara zuwa mkranta. Sai guda biyun kuma na ya"yansane wanda Shureim,yadauko masa su  ahoto ya kawo mai yagani shine ya turasu duka awayarsa yasaka aka wankemai su kowanne an mai babban kati anyi elagement dinsu cikin Frem,wanda suke sanye cikin kayan sanyi na alfarma fuskarsu tar suna fitar da Annurinsu na jariran dake cikin kwanciyar hankali da Ni"imar ubangiji,duka yahada hotunan ya kamkame yana wani kuka mai cinrai,tuni saitin zuciyarsa ya fara zafi,yana tangadi ya tashi ya bude fridge din dake dakin ya dauko ruwa yazo ya zubo da magungunansa dayazo dashi ya hausha cikin rashin hayyaci da kewar wanda sukama mutum nisa.   Allah ya taimakama farkawan da Ummi tayi ta farka cikin hankalinta,tadaina fizge fizge takoma yin kuka,mai cinrai kamar ranta zai fita,shigowar hajiya shiya kara  tsinkema Ummi jiki tana so tatashi takasa cikin sauri Hajiya takarisa gareta tana fadin"Bari kokarin Tashi Suhaima,baki da lafiya.."Tafada tana kallonta yadda tadawo cikin wuni daya kawai,cikin kuka da wani irin tsoro Ummi ta kamkame hannun hajiya tana fadin"Hajiya mu"azzam yana gunku ko? tare dashi ma kukazo yanzu ko? don Allah karki ce da gaske ne mu"azzam yatafi ya barni don Allah karki cemin dagaskene,duk abunda ya faru.."Tafada cikin shidewar Numfashi cikin hawaye Hajiya tace"Da gaske ne Suhaima mu"azzam ya zabi yayi nisa damu saboda hallayanki da taurin kanki,dakuma rashin yafiyarki,abunda nayi ta guje miki kenan,nafada miki suhaima inbaki zubar da makamanki ba,to watarana ma Da'n naki dakike takama dashi zai zo ya kubcemiki,kika kiji,yanzu waya gari ya waya,kifadamin tsakanin keda Da shettima waye ya fadi,kuma waye keda riba.."Tafada kwallah suna zuraromata.   Kife kanta Ummi tayi akafadan Ummi tana kuka take fadin"Hajiya zan mutu,wlh mutuwa zanyi,taba kirjina kiji,wlh zan mutu bazan zauna acikin duniyar daba mu"azzam ba,bazan iya ba.."tafada tana dora hannun hajiya bisa kirjinta taji yadda yake harbawa da Sauri da Sauri,rumgumeta hajiya tayi tana fadin"Bazaki mutu ba Suhaima nafi so kiyi nadamar abunda kika aikata kafin lokaci ya kure miki.."Cikin kuka Suhaima tace"Nayi whl nayi hajiya Nayi Nadamar abubuwan danayita aikatama Mu"azzam hajiya dana sani ban saka ya saki matarsa ba..."    ""Allah ya rabumu da aikin danasani Ummi ammh bakin alkalami ya rigaya daya bushe,mu"azzam yabarmu,kuma yayi nisa da mu domin na bincika duk inda nake da tsammaninsa babu shi babu dalilinsa.."yafada yana dafe kansa,Shureim kenan wanda shigowarsa kenan,daga hajiya har Ummi an rasa mai lallashin wani Ummi fadi take"Ni dazai dawo wlh zani har maiduguri na roki Shettima gafara Zahirah ma tadawo dakinta,indai zai fasa barina yadawo mu zauna tare ban saba da kowa ba sai shi Shureim shine uwata shine ubana,,shine da"na shine madadin yan"uwa na,wlh rashin mu"azzam tamkar rabani da duk wani jin dadin rayuwata ne.."tafada tana kamkame hajiya,shureim daya jingina da bango fadi yake"Ai shikenan Ummi,komai fa ya kwabe,.."yafada shima kamar yayi kukan.   Dr.Abduljabar ya shigo shikanshi halin da wannan Family din dasuka zama tamkar yan"uwansa suka shiga ya tabasa,dakyar ya lallaba Ummi yayi mata alluran barci bayan ta rike masa hannu tana fadin"Dr nasan kasan inda mu"azzam yake,kacemai yadawo wlh na tuba nabi Allah,kace mai eh ya dawo zanje na dawo masa matarsa indai hakan shine zaisa ya zauna dani ,wlh kaji na rantse ko yanzu sai naje maiduguri,kai likita ko a kasa ne ma indai Mu"azzam zai dawo gareni zan tafi zani wlh ku tsausayamin ku memomin da'na"Take fada lokacin da alluran tafara aiki ajikinta ta sulale bisa gadon tana Fadin.."Da'na...!..."Da gudu hajiya ta fice tana gujin kuka shureim ko baya ya juya yana shesshekan kuka,Shikanshi Dr.Abduljabar hawayen ya share ta kasan medicated glass din dake idonsa yana gyarama Ummi kwanciyarta,kafin ya kariso kusa da Shuriem yana bubbuga bayansa alaman lallashi,juyowa kawai yayi yafada jikin Dr.Abdujabar yana fadin"I feel Alone Dr.Ya zanyi shikadai ne dan"uwa na,kalli halin da Ummi ke ciki,kalli halin da Hajiya ke ciki i swear to god Mu"azzam shine ginshikin farincikinmu rashashi kuma tamkar rasa walwarmu ce ta har abada..."yafada yana mai sakin kuka.   Lallashinsa ya shiga yi yana fadin"Kabar kuka zai dawo very soon...Inaji ajikina shima duk inda yake yana cikin halin dakuke ciki,insha Allahu Soon brr zai dawo gida da zarar zuciyarsa tayi sanyi."Shureim ya dago yana kallonsa idanunsa jawur yace"Babbar illar Dr.Shine bazai kula da kansa ba,zama zaiyi cikin lalura karshe zuciyarsa ta buga ya mutu,inda,baya da kowa,mukuma yabar zukatanmu cikin zullumi da saka rai na har abada.."yafada yana buga kansa da garu saboda yadda zuciyarsa ke amsawa,dakyar Dr.Ya lallashesa suka fito daga dakin yakaisa office dinsa yana basa baki har ya samu natsuwa,koda ya fito ya iske hajiya zaune fuskarta ta kumbura saboda kuka,ga zulaika ma nata fama da yara, itama ta sha kuka,hajiya na ganinsa tace yazo ya tafi da zulaika gida tasamu tayi wanka taci abinci taba yaran nan,ita tana nan,Yayi na"am da batunta ya umarci zulaika data tashi su tafi harda karime hajiya tace su wuce wanda lokacin dare yayi,itakuma hajiya dole dama abarta ta kwana da ummi saboda yanayin yadda take farkawa,shi Ushe tundazu yakoma gida cikin alhini. Koda Sukadawo gidan ba wanda ya runtsa su lami duk suna falo xaune jugum jugum,inda suka saba sauka nan zulaika tafada tayi wanka tayima yaranta kafin tayi  sallolin da'ake binta ko abinci dasu lami suka kawo mata kadan taci shureim kuwa shashen mu"azzam yashige yana ta kuka dakyar zulaika ta lallabasa tayimai wanka ta shiryasa,dakyar ya yarda yasha tea tabashi paracetamol yakoma ya kwanta domin ciwon kai ne da zazzabi suka rufesa,gefe itama ta kwanta rumgume da yaran tana share kwallah tsausayin mutanen da suka kasance jarumai ammh yau Ranuninsu ya bayyana. _________________    Wahegari Tun safe mu"azzzam ya fita neman ma kansa mtsaya koda yaje Airport na birnin ikko jirgi daya ne zai tashi da karfe 9:00am na safe kuma zai yada zangon A EGYPT,Cikin ransa yayi kasake yana ayyana Zuwansa garin da baitaba zuwa ba, kawai wani sashe na zuciyarsa ya sanar dashi Kayi rayuwa achan mana,ka manta Abbanka yaje chan,Umminka tayi rayuwa achan Tabbas nima Zan maimata Tarihi zai maimata kansa,Zan isa garin na SUDAN nima in taba rayuwata achan,koba komai garin da Ummi na da Abbana suka fara haduwa ne. Tuna haka yasashi saurin yanka ma kansa tikiti da sauran chuku chuku abunga ga masu dashi nan da nan komai ya kammallah ko hotel din daya kama bai koma ba,daman daga shi sai yar jakarsa ya fito zama kawai yayi yana jiran tashinsu zuciyarsa ta matsu ya bar kasar Nageria kasar da babu komai cikinta sai kunci.   9:00am din kuwa jirgin ya tashi ya lula dashi cikin sararin samaniya cikin wani yanayi Mu"azzam ke maimata inda zashi da karfi.. " *SUDAN* _*Godiya ta mussaman ga masoyana masu bibiyana,Nagode muku sosai ga wadanda suka kirani sukamin sannu da jiki epecially thanks to u my Sisi of life Aisha Alto,da ke my kakus mum khday,my esha,Aisha bello ina godiya,sai my juwairiyyah Rogo,dake my Queen Eshart,and u my Shatutu,ina matukar godiya da kulawanku,Tanque so much my Habibaties*_ *DON'T"FORGET TO COMMENT AND SHARE AND VOTE ME ON WATTPAD JANAFNANCY12,masu bibiyar wanchan account din toh na chanza account mai son kamani ta chan ga user name dina dana chanza..one luv janaf fans*      *JameelatOmar* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏     _Wannan shafin ta gaisuwan,Sada ZUMUNTA NE,na marubuta yan"uwanah.._✍👉 _*FEEDHOM❤,Khadijat Beebeenmasoya(Uwata),Aysha sada machika,Hafsat Hafnan(Sahibata😘),Aisha Alto(my sisi of life),Hauwa s zaria maman uswan(Mommata),Khadijat Candy(Mamata),Billy Abdul(yayata),Sa"adatu Alkali D/Tsafe(Bestyta)😍,Ramlart R manga(Real maidambu),Sis Narja"art(Antyna),Beeba muhammed(Bebatina),AminaOmar Fana(Aufana),Fatima Adamu(Mumfdly),Mum kausar(Dotana),Halima Abdullahi(kanwata),Sainah Ummu meenal(Antyna),Mom Afra(Boss me),Ameena Abba(Anty meena),My meeragee,Meemartjj(kanwata),Lasminzy,Fatima Sardauna(Mrs Sardauna),Hauwa"u M U(Smasher),Sa"adatu bintu Abdullahi,Bby maryam,Ummy yusra,miss zahra(Kawata),Teemaswra,Jamila k/Mashi(My Namecy) Sadiya Sidi said(my Sharifiya),Miss Xark(Kishiyata)😘,Asmee sani,Chubado muhd(Uwar dakina),hapsy kawar arziki,jabaka writer,kamal no love Sardaunah(gaye nah)😂,maman hanan(Deen),maman weedad,Maryam obam,Nusiba uk(Kawata)Raheenat m Abbakar(Yar garinmu),Sameena Aliyu(My samee)Zainab Dahiru wowo,And u makociyar kwarai Fadilat talba,Safiyyah Aliyu wakili,Ummu Abideen, Sis mugirat musa..,Wayyo ni dadi kasheni wlh Kuna da yawa,Dukkanku nayi zaman Amana daku ina rokon Allah aduk inda kuka sanya kafa Allah ya cigaba da dafa muku Amin,ina matukar sonku mazga mazga😍Santala santala😘Kai dukanku nace muku Bhahoot bhahoot*_😂💕😛 *NOT EDITED*💥                 *NO 28*     Lokacin da jirgin,ya Saukesu a filin jirgin na kasar egypt,bata chanza zani ba,domin Wani hotel daga cikin manyan Hotel din dake kasar,ya kama ya zauna domin bayada zabi,tunda baisan kowa ba agarin.       Kwanansa uku akasar ammh ko kofar dakin dayakama bai Fito ba,yana cikin daki komai yake bukata sai dai Ma"aikatan hotel din su kawomai bayan yayi musu mgana,Tuni magungunansa suka kare ga yawan kwana dayake baya barci,damuwa tafara mai yawa, mugun ciwon kan nasa,da kuma jirin daya ke fama dashi na neman yadawo,baya komai daga kwanciya sai sallah shikadai ke tadashi,komai na duniyan nan yadaina mai dadi kwata kwata ya rigaya daya sallamama rayuwar jin dadi kwata kwata.    Sai dai yayi Asati daya a egypt kafin ya karisa cikin birnin Sudan din,wanda chan dinma, Hotel yakama yayi zamanshi,baya ko marmarin Fita ma yaga kalar garin saboda yadda yake faman yaki da zuciyarsa wajen manta abunda ya faru dashi,ammh duk kwana duniya da hoton hira dana yaransa yake iya barci,inko ba haka ba,yadda yaga rana haka yake ganin dare,ga yadda yanayin jikinsa ya rikice gabadaya,ammh kuma yakasa daina zafafama kansa tunani balle yanema ma kansa mafita ,koda na fita yanemi mgani ne. _________________ *NAGERIA*   Duk wani bawa mai imani inyaga halin da Ummi ke ciki sai ya tsausayamata ballema in aka samu mai Raunin zuciya sai ya zubarmata da kwallah,Kallo daya zaka mata kaji gwiwanka tayi sanyi saboda yadda Ummi takoma kamar ba ita,ta rame tayi baki ta lalace kamar ba hajiya Suhaima ba yargata yar kwalliya,ammh lokaci daya rayuwa ta juya mata baya,bata cin abinci kullum sai kuka kamar wacce ta zare,sati daya tayi a asibitin aka sallameta bayan magungunan da"aka rubuta mata,yawancinsu duk na hawan jini ne,saboda yadda jininta yayi bala'in hawa,koda Dr.Abduljabar yayi ta lallashinta dakuma bata shawaran ta rage Tuanin jinsa kawai takeyi ammah har abada indai ba mu"azzam dinta bane yadawo an gayyato Tunani da rashin kwanciyar hankali a rayuwarta na har abada. Koda suka koma gida bata chanza zani ba,Hajiya na nan Tare da ita,don tace ina zata tabar Suhaima cikin wannan halin dole ta zauna tare da ita,shureim shima sati daya yayi cur kafin ya tattara matarsa da yaransu sukoma zaria,shima badon aikinsa ba wlh da dawo nan zaiyi ya zauna su jajantama kansu tare,saboda shima ayanzu baida wani kuzari,domin Rashin mu"azzam tamkar rasa wani bangare na shi wanda maidasa abu ne mai wuya. Lokacin Da Shureim yakira chan maiduguri yana tambayan bukar ko mu"azzam yazo nan,fadan tashin hankalin da suka tsinci kansu bata faduwa,Shettima fadi yayi wanda yayi sanadiyar samun paralayze ma"ana gefen jikinsa na dama yadaina aiki ga bakinsa ya karkace yana zubar da miyau babu kafa babu baki,Yakura ma fadin halin data ke ciki bamai dadi bane,ga wannan abu ga kuma laluran Shettima wacce ta kamasa sanadiyar rashin sanin inda mu"azzam din yake,Shikanshi bukar yaji ba dadi,da lbrin barin mu"azzam  gida,duk da tuni ya ya yafemai wlh baya rike dashi aransa,Dole tasa aka boyema Zahirah bukar yahana kowa ya fadamata ko mahgana ya gargadeta akan karta kuskura ta fadama zahirah wannan lbrin ko tasamu natsuwar kula da yaranta cikin Aminci batare da wani mtsala ba,duk da tana cikin halin damuwa,ga laluran data samu baffa,wanda ranar dataji wuni tayi tana kuka kamar wacce ta zare,kullum kuma cikin gwada nombar Mu"azzam din take ammh bata shiga amsa dayane ake bata wayar akashe take,tayi kuka kamar me aranta tanaji kila ya mu'azzam ya barta ne,bari na har abada tunda gashi ya yanke duk wata hanyar da zata sadata dashi,kuma tasani yana waya da wanda yaso,ita batasan Abunda ke faruwa ba.    Yara kuwa suna cigabada da Samun kulawa yadda yakamata,dayake nonon na zahirah mai kyau ne  ga ishshen madara dasuke samu,shiyasa lokaci kadan sukayi bulbul dasu gwanin sha"awa ba"a chanza musu sunaye ba,Ummi da moodu ake kiransu yaran in ka gansu kamar ba yan Sati hudu ba da haihuwa saboda yadda suka fara wayau dasu,Tuni bukar yagama tsaida shawaransa kan zahirah Bayaso ta samu lbrin Tafiyan mu"azzam tana gidansa yafi so ko zata samu ya kasance tana gidan mijinta ne,shiyasa duk wani shiri ya gudanar ko gudanar da neman Auren gun yayyinsa akaje susuka ka gudanar da neman auren harta da sadaki an biya, kawai ranar daurin aure ake jira,ganin halin da baffa yake ciki yasa bukar dakatar da daurin auren da zarar Zahirah tayi arba"in   yabari baffa yakarajin sauki kafin komai ya kamkama. ________________ *SUDAN*    Kwanan Mu"azzam goma baitaba marmarin Fitowa ba,sai ranar daya gaji da kwanciya,kawai sai yaji aransa yanaso ya fita koda kuwa harabar hotel din ne,shiyasa ya kokarta ya fada tiolet yayi wanka,sakamakon baizo da kaya ba,kuma bai samu sukunin siya ba kayan jikinsa su yake maimatawa,gashi sunyi datti sun chanza kamanni ammh ko ajikinsa haka ya kakkabesu ya maida ga sumar kansa tayi yawa,ga yadda kasumba ta tarun mai,duk wanda yasan Mu"azzam indan ya gansa lokaci daya bazai shaidasa ba, bawani kwalisa,ba wani gayu bawani fesa turare in ga gansa alokacin kace wani saurayin Kauye ne saboda yadda ya saki rigar takusa zuwa cinyarsa,kuma ko tek tie dinsa bai saka ba,nikaina dana kallesa sai naji dariya hade da kuka lokaci daya ya kubcemin saboda tsausayin yadda rayuwa ta maida matashin Barrister kuma dan kwalisa maiji da Naira da Kwalisa yakoma lokaci kadan.😭😭😭     Fitowa yayi yana tafiya kamar bashi ba saboda yadda bai da lafiya domin kansa juyamasa yake,ammh kamar ingizashi ake da fitan da zaiyi,koda ya kariso haraban Hotel babu ruwan kowa da kowa jajayen Fata ne ,da larabawa keta kaida kawosu babu mai kallon wani balle har yakula da mai kakeyi,ba irin garinmu Naija ba,da in aka fara kallon mu'azzam ana dariya sai ya raina kansa😂,   wajen Hotel ya fita yana tafiya ahankali yana kalle kallen gefe,yayi Tafiya mai dan nisa kan ya isa waje daya ga mutane na zama,waje ne ba" killace yake ba,fili ne gefen wajen wata koramane datake gangara tana zubar da ruwa fari kal dashi,mai ban sha"awa,daga chan gefe kuma wasu fararen duwatsu ne suka barbazu awajen tako"ina ga kuma wata kasar rairayi mai laushi wajen,tuni wajen yazama yana bada iska sosai da sanyin dadi,shiken sai mutane suka samu wajen zuwa su zauna,ko mutum inzai dan hutu dadai sauransu,har wani ma"ikatar saida Lemuka masu sanyi sukayi amfani da wannan damar suka kara raya wajen,suka baza ma"aikatansu awajen,inkazo duk abunda kake bukata na ababen sanyi zasu kawo maka in ka gama ka biya,shiyasa wajen yake tattara kowa da kowa kama daga yan kasar harda baki masu zuwa daga kasashe mabambamta Kuma mafi akasari baki sunfi moran wajen Tunda yana daura Da hotel din wajen.   Gurin yabawa mu"azzam sha"awa matuka shiyasa ya karisa ya zauna kan daya daga cikin duwatsun dake wajen wa"inda aka gyarasu akallo daya bazaka ce duwatsu ne wanda Allah ya kwafa ba,saboda yadda aka kawatasu kamar wasu mulmulayen kujeran zamani nazama,ruwan dake wucewa ta tsakanin koramar ya tsurama ido kawai yana kallon Ransa nadan sanyi saboda yadda iska ke kadawa,koda ma"aikatan kamfanin lemun suka karisa ko dawani abu dayake bukata hannu kawai ya daga musu alamar baya bukatar komai,basu damu ba,Suka wuce tunda waje ne daya hada kowa da kowa harda bakaken fatan ma akwai balle shida fatarsa ta hade taxama ruwa biyu babu wanda zai kallesa yace ba dan kasar bane. Yaji dadin wajen sai gashi har dare ya raba baisani ba,sai daya duba agogon ahannunsa yaga har 12 ta wuce kafin ya yunkura ya tashi,da kafansa yasake komawa cikin Hotel din,sallolinsa dasuka kufcemai ya fara ramawa,kafin ya jawo kan wayar dake cikin Dakin Hotel ya daddanna wasu lambobi magana yayi kan abunda yake da bukatar akawo mai,babu dadewa ko akayi Nooking din kofar ya bude ya amshi babban Farantin da"aka shakosu da kayan marmarin ma"ana Fruit domin sukadai yake iya ci yadan ji dadi bisa bakinsa,ammh bayansu tunda yabaro Nigeria bai kara saka wani abinci abakinsa ba.   Mu"azzam yasamu wajen zuwa domin yanzu kullum da gari waye zuwa yayi sallar azahar yake fitowa yazo gunan yazauna yana,kallon shige da ficen mutane,kuma baitaba cin komai agunka ba,sukansu ma"aikatar gun sun ganesa shiyasa ko yazo basu bi takansa saboda susan ko sunje baya bukatar akawomai wani abu,kuma kullum da kaya daya yake yawo kamar wani mahaukaci in ka gansa bazaka iya shaida dan wani jinsi bane saboda yadda Gashi da kasumba suka cikamai Fuska babu kyan gani.     Tadade tana zuwa wajen,kuma inbazata manta ba,kullum wajajen wannan lokacin take ganinsa yana zuwa yazauna shikadai yana kallon waje daya,kuma bayama kowa mgana kuma baitaba shan wani abu ba,wani lokacin sai dai ta ganshi yana sharan kwallah,kimanin Sati daya kenan take lura da Mutumin tun bata maida kai hardai tafara Fuskanta wasu abubuwa agame da shi,na yadda yake mu"amalansa awajen tafara dora ayan Tambaya akansa amtsayinta na babbar likitan zuciya ta fahimci yana fama da wata damuwace wacce take saka shi kebewa daga mu'amala da mutane,haka kurum takejin zata taimakeshi tayi alqawarin in tazo gobe zatamai mgana taji kodaga ina yake,kuma mike damunshi..? kuma shi dan wani kasa ne? me kuma ya kawoshi nan din? *********** Kimanin Sati hudu kenan Da Tafiyan mu'azzam ammh har zuwa wannan lokacin babu amo ba lbri,Ummi kuwa babu yarda take domin babu abunda ya chanza zani gabadaya ta rame ta lalace kamar ba ita ba,ga yawan kuka ga damuwa,kullum Dr.Abduljabar cikin zuwa dubata yake yana auna jninta tare da kawo mata magunguna,Ummi sai ta wuni ta kwana batama kowa mgana sai dai ta kalleka hawaye yana zuba daga idonta inko ta bude baki zatayi mgana to mganar kenan"Ina Da"na ko kaga Da'na.?Shiyasa rashin mganar bata ma Dr.Abduljabar yace shine mafi a"ala saboda in tana yawan irin haka sai kwakwalwarta tasamu mtsala,hajiya ke tare da ita haryanzu tana taimakamata nasihohi da ban baki kan Ummi ta dau kaddara da hakuri tacigaba da addu"a insha Allahu Mu"azzam zai dawo gareta,jin hajiya kawai take ammh ita tanaji ajikinta ta kusa mutuwa tabar duniyan gabadaya,domin bazata iya jure zama haka babu mu"azzam dinta ba.   Shureim na zuwa duk weeked wani lokacin yazo shida zulaika ko kuma yazo shida yaransa,wani zubin kuma shikadai,wannan zuwa ne,yaje maiduguri ya duba jikin Shettima wanda halin dayake ciki sai da yasa Shureim ya zubar da kwallah,baffa na kuka yana bama Shureim sako,kan ya rokan masa Suhaima data yafemasa dayake yanzu ansamu yana mgana saboda andage da magani,Dakuma arokan masa mu"azzam shima ya yafemai saboda duk shine silan komai,shi kuka shureim kuka ,yakura kuka,wani abun tashin hankali kuma bukar yazo ya sameshi agidan nan yake bashi goro da minti  dauren Auren zahirah sati mai zuwa. Iya Rikicewa Shureim ya rikice,Duk da yasan cewa dole daman zahirah zatayi aure,to ammh su little Ummi ba da Moodu yaza"ayi dasu,kamar bukar yasan abunda ke ranshi yace"Kada yadamu zata cigaba da shayar da yaran har zuwa ta yayesu kafin suzo su karbi yaransu shi mijin nata ya amince da hakan,shikuma mu"azzam Allah ya bayyanasa"Sadda kai kawai Shureim yayi yana goge kwallah,Yakura ma daki ta shige tana ta kuka,daya nemi ganawa da zahirah kiri kiri bukar ya hana yace"bata da masaniyar duk abunda ke faruwa hatta da ko auren da za"a daura mata,saboda haka bayason yaje ya tadama yarsa da hankali yayi hakuri kawai sun gode Allah bar zumunci"Babu yarda Shureim ya iya banda hakuri domin kome yafaru baiga laifinsa ba,duk Ummi ce taja wannan abun da bata saka mu"azzam ya saki zahirah ba,da duk haka bata faru ba,Sakon dayazo dashi na madaran yaran da kudi yabawa bukar,sai kayan abincin dayazoma su yakura dashi suma ya saukemusu kafin yayi musu sallama yamika hanya,yana mai tsausayama mu"azzam domin ya hadu da jarabta kala kala.   Agaban Ummi shureim ke maidama hajiya yadda sukayi da bukar,hajiya na hawaye take Furta" Allah Sarki mu"azzam Allah yazama gatanka a duk inda kake.."tafada tana share kwallah kan tacigaba da cewa"Shikuma bukar inda yayi hakuri ko shekara yaran sunyi kafin yayi Tunanin aurar da ita,ammh wannan danyen Hukuncin daya yanke sai naga kamar yayi tsauri,tunda ko baimata aure ba,yasan cewa bazata koma ma mu"azzam ba.."Hajiya tafada cikin tsausayi Ummi dake zaune kawai gani sukai tatashi tana kuka ta haura sama,da kallo suka bita,domin yanzu gabadaya sun ma daina bata laifi Tsausayinta suke ji yadda rayuwa ta maidata,kai bama Ummi ba hatta fulawowin gidan susan cewa babu majinginar gidan,babu bangon gidan domin Namiji shine gida,Ko ma"aikatn gidan suma sun san sun rasa bango buhun sigari kowa ya lasheka sai yalashi siga,Shureim bai tsaya ba washegari nayi ya koma zaria saboda aiki. _________________ *SUDAN*    Kamar koyaushe tana gama duba patient dinta ta fito daga cikin asibitin motarta ta hau wata kirar 4matic,ta nufi wajen domin ta wasa wukan yau sai tayimai mgana,haka kurum take jin,tana son jin wani abu game dashi,ko kwanaki da taso mai mgana tafiyace ta kamata zuwa india shiyasa bata koma wajen ba,sai jiya daddare ta dawo shine yau bayan fitowanta daga asibiti ta nufo wajen kai tsaye.    Illai kuwa tana paka motarta idonta yakai mata kanshi yana zaune,inda yasaba zama,da kuma kayan data saba ganinsa,cikin kuzarinta ta fito daga motar bayan ta sanyata ciki key,ta fara takawa, zuwa garesa kai tsaye ta nufi inda yake,har ta tsaya agabansa baisan da tsayuwar mutum ba,saboda yadda yayi zurfi cikin Tunaninsa tadade tana nazarinsa kafin tayi karfin halin cewa    "Hy..."Tafada tana mika masa hannu,dagowa yayi cikin mamaki da alja"abi yana kallonta kyakyawan macece fara ce tas mai daukeda da doguwar Fuska hancinta har baka yake,ga dan karamin bakinta wanda yasha jan jan baki,Tana sanye da wata doguwar rigar abaya baka sai mayafinsa wanda ta yane kanta dashi,Fuskarta sanye cikin wani siririn farin glass,sai kafarta dayake sanye da wani takalmi baki mai tsini,sai hannunta na dauke dawata jaka baka da makullim motarta. Cikin dakika kadan ya karemata kallo,kauda kai yayi bai maida mata da martanin mganarta ba,sai ma yayi kamar ba dashi take ba itakuwa jikintane yayi sanyi lokacin data ci karo da Fuskarsa saida ta tsorata harta dan ja da baya,ammh ganin yadda yawani dauke kai yasata kara matsowa takara cemai hy da yaran hindu,nan ma yayi mata banza,takoma larabci,nan ma yayi mata banza,takoma French nan ma yayi mata banza,kai duk yaren duniyan nan tayi mishi yaki tankata,ganin haka ne yasa cikin tamtama tace"Assalamu Alaika..."Tafada tana shakkar shi din musulmi ne   Jin Tayimai sallama yasa,yadago yana kallonta cikin mamaki sanin muhimmanci sallama yasa ya bude baki kamar mai koyon mgana ya amsa mata chan kasan makoshi,wanda ita kadai ne data ke kusa dashi taji abunda yace"Amin wa"alaikis salam.."yace kafin ya kauda kai.   Mirmishi tayi kan tace"Wow..u are a muslim..?Tafada da sigar tambaya,ko kallonta baiyi ba, cikin jin dadi ta zauna kujeran dake fuskartanshi tana fadin"My Name is *DR LUBNA KHAMIS*, "Tafada tana kallonsa kafin ta zuramai ido tana fadin"U..."?Tafada tana zakudamai kafada,sunan data fadane yasa ya kalleta kamar zaiyi mgana kawai sai ya kauda kai ya mike yafara tafiya batare da ya ko kalli barayin data ke ba. *DON"T FORGET  TO COMMENT VOTE AND SHARE*     _*IT ME JAMEELAOMAR*_ *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *Intelligent writer's Asso*✏   _*I Dash d whole page for u Hussain80k,..Allah kadai ne zai iya biyanka Alherinka gareni..Daga yau ina me Sanar da kai UWAR MIJINA...,sadaukarwane gareka  tundaga yanzu,har  zuwa  karshensa,Bari nayi maka irin taku ta indiyawa,Bhahoot Bhahoot..*_😂😜😘😂 _My BLOOD,Aisha Umar..Kitaho ki taka wannan Salon na yau naki ne,kip Following hajiyata I love u so much dear Didi_😘 *NOT EDITED*💥              *NO 29*      Cikin mamaki itama tatashi tana bin bayan shi tana mai mgana cikin harshen Turanci,ammh yayi mata banza,sai ma tafiyarsa dayake kamar ma baisan da halitta wata tana binsa ba,abunda yafi daure mata kai shine yana tafiya yana dafe kai alamar dai tabbas ahashashenta yakusa zama gaskiya kenan.   Gajiya tayi da binsa ta tsaya cak tana binsa da kallo,agaban idonta ya shige hotel ko waigowa baiyi ba,abun ya shiga bata mamaki tafara tambayanta Who iz he? bata da wannan amsan,cikin mutuwan jiki takoma wajen motarta tayimata key ta shiga tajata tafice daga wajen ranta baya mata dadi,ammh tasaka aranta komai ye game da wannan mutumin sai ta sanshi,tana ji ajikinta wani gagarumin abu ne ke damunsa kuma ayadda ta lura kamar yana fama da mtsalan Rashin lafiya ne,ciwon ne dai haryanzu bata tantance wanne ne ba daga ciki.     Tana wannan Tunanin ta iso ga wani babban gida Mai bisa ma"ana Upstair ne gidan,kuma da dutse akayi shi,gidane nagani na fada wanda tsayawa misalinshi sai na gama wannan page din bangama ba,hon tayi wani balarabe yazo ya budemata get din yana gaisheta cikin harshen larabci.    Jikinta asanyaye tayi parking motarta cikin parking space,ta fito hannuta rike da jakarta tana tafiya cikin rashin kuzari,mahaifinta dake chan sama zaune cikin wasu kujerun alfarma ,dattajine wanda akallah zai ba shekaru 65 da biyar baya ammh hutu da kuma kudi su suka boye shekarunsa,ammh Fuskarsa tana cike da farin gashi, ya kuramata ido cikin Siririn Farin gilashin dake sanye cikin idanunsa,yana hango tsantsan damuwa atare da ita,ganin haka ne yasashi mikewa ya tattara takardun gabansa ya bude wata kofa wacce zata sadashi da cikin gida.   Da sallama ta shiga falon kafin ta wurga jakarta kan kujera tafada tana runtse ido,Muhammed dake zaune kan daya daga cikin kujerun falon yana latsa waya ya waigo yana kallonta kan ya tabe baki yana fadin"Ke wai meyasa baki da Natsuwa ne? kullum kina girma ammh kina cin kasa.."yafada cikin harshen larabci,dagowa tayi tana bankamai harara kafin tace"Eh din ina ruwanka da rashin Natsuwata.."tafada itama cikin harshen larabci.   Ransa ne yabaci tuni ya mike yana wuci ya nufota ganin haka yasa ta mike da gudu zata gudu,sai ji tayi taci karo da mutum tana dagowa Tace"ABBIE.."Da karfi kan ta makalkalesa tana fadin"Abbie kaga Mooh ko.."Riketa Abbie yayi yana kallon Namijin yace"Ai kai ne babban banza,kaida yakamata ka ijiye iyali ammah baka da aiki sai hayaniya da kanwarka.."yafada shima cikin harshen larabci.   Tura baki yayi yana fadin"To ammh Abbie ku bakwa ganin yadda yarinyarnan Tabi ta rainani ne."Kai ka raina kanka.."Abbie ya bashi amsa yana jan hannun  lubna suka karisa kan kujera  falon yana fadin"Dr meya faru ne,naga kin dawo ranki bace.."gyara zama tayi tana ruko hannunsa take fadin"Abbie ina mutuminnan dana baka lbrin shi jiya.."?tafada tana kallonsa gyadamata kai yayi yana fadin"eh naji meyafaru dashi..?   Gyara zama tayi tashiga rattafamai abunda yafaru takara da cewa"Allah Abbie Yana bani tsausayi sai danaji Shima musulmi ne irinmu sai naji inason jin wani abu game dashi,ammh yaki bani dama"Tafada cikin Nuna alamun damuwa.   "Ke lubna bazaki kiyayi kanki da jajaye ba ko,watarana sai kin sai da kanki da kanki.."wata farar mata doguwa ta fada wacce ta fito hannunta dauke da wasu mulmulayen kulolin abinci tana jerawa bisa wani katon tebur din cin abinci mai kama da na liyafan Larabawa,Tabe baki mooh yayi yana fadin"Barta mom Allah yabata sa"a yarinyar nan shigen rawan kai da shisshigi, ina ruwanki da wani,mutum ki barsa mana ammh saboda bala"in ta sai ta yi makanta jajaye"Yafada cikin nuna abun ya isheshi Tura baki Lubna tayi tana fadin'Allah mom don baki gansa bane,Sai yabaki tsausayi..infact ma ni abunda yasa nakeson Taimakamai kamar yanada problem da irin aikina ne dat why"Harara ya bankamata kan yace'ehye yanzu zaki ce yana da alaka da aikin ki mudai kada ki kwasomana wata Annoba gida am telling u..." "Gaskiya kam.."mom tafada mirmishi dattijon yayi yana riko hannunta yace"Don"t mind them by dota,ki taimkama mai indai ya baki dama,ni na Amince ko nan gidan ne,ki kawosa muji miye lbrinsa,in munda hanyar taimakonsa Fine,in kuma bamu dashi da baza mu rasa yadda zamuyi ba.."yafada yana kallonta da ihun murna tafada jikinsa tana dariya take Fadin"Shukuran Laka ya Abbie...'taketa fada tana ma mooh gwalo wanda yacika yayi tsab kamar zai fashe tabe baki mom tayi tayi ficewarta afalon inda sabo sun saba da halin Lubna da Abbieta wajen shigen jajaye su kowa nasu ne. Gwarin gwiwan da Abbie yabama lubna shiya karamata karfin gwiwa cigaba da bibiyar mu"azzam sai dai kash inta isa wajen banda sallamanta Dayake amswa baya kara ko kallonta balle tasan ran zai mata mgana,kuma kullum cikin Hotel din take ganin yana shiga kenan shi bako ne zuwa yayi? daya ga alamar tafara takuramai sai ya chanza wajen zama,ammh duk da haka sai ta nemoshi,shiyasa yanzu ya daina zuwa ma kwata kwata ya gwammace yayi zamansa adaki,saboda bayason kowa ya rabeshi shine dalilinsa na barowansa gida,abunda ya lura dashi yarinya so take ta shiga rayuwarshi da karfi da yaji,shikuma abunda bazai yarda dashi ba kenan,babu wata mace datake burgesa afadin Duniyar bayan Hiransa shiyasa ko alama baijin zai ba wata Fuska harta shigo rayuwarsa. ***************    *MAID*     Rana bata karya sai dai uwardiya taji kunya ayau ne bayan ansauko daga sallae jumma"a dubban mutane suka shaida Daurin Auren ZAHIRAH ABUBAKAR BAHGANA DA ANGONTA ALH KABIRU BAKANO* Akan Sadaki aure Naira dubu dari lakadan ba ajalan ba.   Bakin bukar yaki rufuwa shida angon wanda yasha babba riga da hula shima bakinan yaki Rufuwa,mutane dadama sunga wautar Bukar da irin wannan gaggawan dayayi na aurar da diyarsa tana shayarwa ai da komai miye daya bari ta yaye,ko kuma suyi shekara lokacin sunyi kwari ammh yaki dole shi sai an daura aure,in madaga baya zata tare to babu damuwa,hatta yan"uwanshi sun nuna rashin amincewarsu sunce abari zahirah ta yaye yaranta tukunna ammh sai bukar ya kawo musu Alh kabiru har gida yazo yana rokonsu dasu  taimaka adauran Auren haka tunda addini bai haramta ba,shi ma uba yake ga yaranta wlh matukar ubansu zai barmai su zai rikesu har illa masha Allah,to ganin girmansa tunda ba yaro bane yasa suka amince aka daura aure daga baya zata tare. Ammh mutane sun kasa gane haka,suna ta zunden cewa kwadayi ne yakai bukar din to inba hakaba,saurin meyakeyi,wasu harcewa suke haka zai kare wajen kwadayi,auren da yayimata na farko,shima kwadayin yabi ammh ba"a kai ko"ina ba aka sakomai yarsa da ciki,to gawani ya sake yimata ko dandara baiyi ba,wasu harsuna cewa zaiyi hankali in wannan karan yaji lbrin anyi kudi da kan yarsa tukunnah,kuma duk masu wannan gulman,wasu daga cikin yan"uwansa ne,dakuma wasu daga ciki  lalatattun makota marasa tsoron Allah.       *WANENE ALH KABIRU BAKANO* Alh kabir bakano haifaffan garin kano ne gaba da bayansa,aiki ne yakawosa maiduguri Shine manajan dayake rikeda babban gidan Nepa dake maiduguri,yana da tarin arziki matuka don mahaifinshi ya mutu yabarmai tarin dukiya daga shi sai mahaifiyarsa wacce suke cema inna,Alh kabiru ba yaro bane,don ko bukar zai girmemai kadan ne,shekaransa ashirin da auren Yagana wacce itama yar asalin maidugurince tun Sadda yafara aiki achan suka hadu ya aureta,tun da kuma ya aureta Ko batan wata bata taba yi ba,Hakika mahaifiyarsa inna tana bukatar ganin Jikokinta ma"ana ya"yan danta ammh kuma abu shuru,dole yasa ta shiga nema mai aure,tunda shiko ance yanema baya nema,Inna da kanta nema mai auren wata budurwan anan kanon ammh abun ban haushi yarinyar ko wata shida batayi ba ta gudo daga maiduguri tacema iyayyanta baxata iya ba dole suka raba auren,na biyu ma data nema mai bazawara ita ko tarewa ma batayi ba ya saketa na uku kuma satinta uku ya saketa tadawo gida ganin abunda yakeyi ne yasa ko inna taje neman mai Aure ake hanashi saboda dabi"ansa na auri saki,tu tana fadan hartagaji ta zubama sarautar Allah ido taci gaba damai addu'a.        Duk abunda ke faruwa matarsa yagana ne ke asssashi,yagana macece mai kishi da son abun duniya tana matukar son mijinta kabiru shiyasa bata kaunar wata mace ta rabeshi koda uwarsa ne,itace ta lalata aurensa na farko na biyun ma ita ta mata asirin tabar gida shikenan kuma sanadiyar barinta gidan,na ukun kuma ita da kanta ta umarceshi daya saketa saboda yadda ta asirceshi sai abunda takeso yakeyi jiki ko na rawa ya saketa,to tundaga lokacin ta kafeshi ta tare gaba tatare baya,ko mganar aure kabiru bayaso amai saboda yadda yagana ta mike tsaye da shiga malamai. Alh kabiru aboki ne ga bukar wanda sun dade suna tare tunkan auren zahirah na farko duk abunda yafaru yasani, tunda bukar na fadamai,mutuwar aurenta da haihuwarta duk yasani,Alh kabiru saboda addu"an Da inna kemai yasa yafara dawowa cikin hayyacinsa yaji shima yana sha"awar yayi aure har shima ya haihu,shiyasa tunda bukar yabashi lbrin zahirah shikenan yaji komai ya tsayamai,kwadayin samun zuru"a da ita yasa yayima bukar zencen Aurenta in ya Amince,Bukar babu yarda zaiyi domin Kabirun yanada wani mtsayin agunshi,na wanda bazai iya neman abu agunshi yahanasa ba,shiyasa ya amince da batun nasa,yaso yabari ta yaye yaran ammh Alh kabirun ya mtsa sai anyi yanzu saboda kwadayin yaran da za"a kaimai gidansa ko bakomai yau shima zaiji wani dadi matukar yashigo gidansa yaji kukan jarirai,yagana batasan da wannan auren ba,inna ce kadai ta sani wacce tayi rawa tayi juyi sai dai ita ta kwabeshi da karya fadama yagana komai tukunah sai in Lokacin Tarewan yayi. Adaren Ranar da"aka Dauran auren bukar ya shiga har dakin zahirah ya yimata nasiha bayan ya damkamata sadakinta ahannunta,saboda rudewa  Zahirah sulalewa kawai tayi akasa tana kuka,aure kuma? takai wadan nan yaran ina? wayyo ta shiga uku kenan ya tabbata rabuwarta da mu"azzam ya tabbata,har bahna din nata yafice bata sani ba saboda yadda take kuka,yana fita tatashi da dauko little Ummi da moodu ta rumgume tana kuka tana fadin"Shikenan anmin katangar karfe da Abbanku,wayyo nikaina,wlh bazan iya zaman aure da kowa sai kai ya mu"azzam"Haka taketa fada tana kuka,maghana ne ta shigo ta sameta awannan halin ita ta zauna ta dinga lallashinta tana fadin   "Kibar kuka yahna,halin dakika shiga shiyasa tadama mahaifinki da hankali,don Allah zahirah ki donne zuciyarki kiyima Bahna dinki biyayyah ko hankalinsa zai kwanta,mu'azzam kuma ko kin zauna aure fa ya kare atsakaninku dole ne ko kina so ko baki so sai kinyi wani auren"tafada da sigar lallashi.   Dago kai zahirah tayi idanunta na zubar da kwallah tace"to sai ayimin aure mahgana da danyen jego,ina shayarwa,kamar an gaji dani,ai abari na yayesu ko in Abbansu ya karbesu lokacin bani da wani Nauyi akaina,yanzu ko damai zanji da hidimar miji ko na ya"ya wanda kusan hakan ma mtsala ne.."Dafata maghna tayi tana fadin"Karki damu da wannan shi yaji yagani,yace dakeda yaran yake bukata,kiyi hakuri ki tashi kije kibawa bahna dinki hakuri ki kuma fadamai kin amince da zabin dayayi miki.."Jin haka yasa zahirah mikewa ta share hawayenta ta fice zuwa dakin bahna dinta,wanda tasamu yana ta safa da marwa cikin damuwa,ta shigo dakin zuwa kawai tayi ta rumgumesa tana fadin'Kayi hakuri bahna wlh na amince da zabinka gareni dam..."Shiiiii..."Yafada yana juyo da ita bayan yasaka dan yatsa abakinta yake fadin"Nasani Yahna abun da ciwo ammh to ya zamuyi sai hakuri ki rumgumi kaddaranki Haka Allah yaso ya ga rayuwarki ta tafi,tashi kije ki kwanta ki kula da ya'yanki Allah ya cigaba da dafama rayuwarki har abada.,Da Amin ta amsa bayan ya sharemata hawaye ya rakota har daki kafin yamata sallama yakoma dakinsa fuskarsa tana bayyanar da farincikinsa.    Mahgana dake gefe tashare hawayenta tana mai jin Farinciki koba komai tana tsausayin zahirah da mahaifinta saboda sunga jarabtar rayuwa,Ranar kwana kuka zahirah tayi kamar ta zare,kuma haka ta kwana tana kiran layin mu"azzam ammh amsa daya ne akashe layin yake dole ta hakura ta shiga da kuka tana rumgume da yan diyanta tana kukan musu maraicin dasukayi dukkansu.    _______________ *SUDAN* Yau kimanin kwana hudu kenan tana zuwa wajen bata ganinsa,ta shiga damuwa matuka,kuma babu yarda zatayi ta shiga Hotel din saboda dokace,sai in kanada tiket wanda yakama daki kadai awajen yakeda sai dai inzaka shiga shi ya Nuna kushiga tare,Ranta babu dadi yau dinma shiyasa bata dade ba,ta mike tana shirin tafiya kamar amafarki ta ganshi yana tahowa cikin wani yanayi yadda takaremai kallo sai taga ya rameta a ido,kuma inba idonta gizo yake mata ba hada hanya yake yana cije baki,alamar dakyar yake Tafiyan.      Wajen daya saba zama yaje ya zauna,wannan karon tsakanin kafafunsa ya tura kansa,ganin haka yasa tayi azaman karisawa, wajen tanamai sallama kamar kullum,yanajin muryanta yaki dagowa,yana mamakin naci irin na yarinyarnan,duk irin wukalancin dayake mata taki barinsa ya huta,saboda ita ya dauke kafa daga wajen ammh kuma duk da hakan bai tsira ba,dole ne yau ya chanza masauki inda bazata kara ganinsa ba.   Dagowa yayi batare daya kalleta ba ya mike, yafara tafiya yana tangali ganin haka yasa ta bishi tana fadin,"Don Allah ka tsaya baka ganin kana neman Faduwa ne.."Tafada cikin harshen Turanci,ko waigowa baiyi ba ganin haka yasa tazura da gudu tasha gabanshi tana fadin"Plz Allow me to help u..."Tafada tana hada hannayenta waje daya. Ransa ne yabaci ya dago Afusace ya saka hannu ya tureta tayi baya tafadi dabams,wanda sai da kugunta ya amsa yafara mgana cikin Fushi, cikin haddaden Turancinsa"Ki rabu dani mana,ana dole ne? kin dameni kin takurama rayuwata, as from today don't ever Talk to me again"yafada daidai lokacin da tari ya sarkeshi kan kace kwabo jini yafara biyo hancinsa da bakinsa,itako suman zaune tayi tana kallonsa cikin mamaki,yadda yake Turanci lalle hasashenta yazama gaskiya,duk da chan babu ruwan wani da wani ammh har anfara taruwa ganin yadda ya duke yana taro jini ahannusa,cikin galabaita da ciwo yayi kokarin cigaba da tafiya ammh taku kadan yayi ya rike kansa dayake juyamai kafin kace me ya zube kasa warwarsa babu ko Numfashi.   Dawani gudu lubna ta mike ta isa garesa tana jijjigasa,lokacin da jama"an dake waje suka shiga kiran sunan Allah suna Fadin"Ya Allahu..Ya subhannallahi.."kuka lubana take cikin Tashin hankali take neman Taimako,wasu larabawa ne,suka taimakata suka sakamata shi abayan motarta Ta shiga taja da wani gudu tana tuki tana waigensa daga baya tana share kwallah,. Wayarta ta jawo ta  latsa wasu lambobi takara akunni tana fadin"DR SULTAN am coming wit a Hartfailure Patient.."tafada lokaci daya ta waigen mu"azzam dake baya hancinsa na cigaba da zuban jini,ko alamar Numfashi babu Atare da shi.   Daga chan bangaren Dr.Sultan ya amsa dace"Ok madam.."   *DON"T FORGET TO VOTE, COMMENT AND SHARE*         _*Jameelatomar*_ *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* _*GIFT TO:Hussain80k*_ *Intelligent writer's Asso*✏ _*wannan Shafin sadaukarwane,gareki,BILLY S FARI..,Ina matukar godiya da yadda kike bibiyan Littafin Uwar mijinah!Janafy relli Appreciate*_ *NOT EDITED*💥                 *NO 30*    _#Nadama_    Cikin Abunda baifi minti goma ba, tashigo cikin wani haraban makeken Asibiti mai dauke da hawa hawan bene na gani na fada,katon Asibitine daya kusa kama dawata anguwa saboda girmansa,specialist hopital ne mallakin gwannatin kasar ne,tana kula dashi Ainun kuma duk yawancin likitocinta baki ne,daga yan india sai yan US Ameriaca,Da sauransu kalilan ne xaka ci karo da laraba,domin kowani jinsi akwaishi acikin Asibitin.     Cikin wani Sauri ta paka motar lokaci daya tayi waje da gudu tana kiran Nurses da gudu take tanayi tana haki kamar bata cikin hayyacinta da gudu kuwa suka fito dauke dawani, dan gado na daukan marasa lafiya,tana ganinsu takoma da baya suka biyota,ganin yadda Dr lubna taje arude yasa suke komai cikin kuzari,ita ta budemusu bayan mota suka Fito dashi,dayake akwai maza cikin azama suka dorasa akai suna gungurasa zuwa cikin Asibitin.    Suna gabda isa emargency ne Dr Sultan ya fito,Sukaci karo da Dr Lubna tana ganinsa tace"yauwa Dr,plz help me.."Tafada tana nunamai mu"azzam da"ake gungurowa cikin jini baya ko motsi cikin tashin hankali Dr Sultan yake kara gungurasa yana fadin"Oh my god mah,dis is a Serious problem,ya Allah.."yafada cikin zafin nama yana turasa da karfi,ganin haka yasa sauran likitocin dake wajen suka bisu da gudu suna dafe kai ganin yadda mu"azzam din ke zubar da jini ta baki ta hanci da Sauri suka shiga dashi cikin emargency wanda Nurses din dake biye dasu suka ci burki suko sauran likitocin suka dumguma ciki lokaci daya kofar glass din ta kulle kanta.    Suna shiga dashi ciki suka ciccibesa suka dora bisa Ainihin gadon dayake dakin,suka fara jona jonan Na"urori bisa jikinshi cikin hanzari kowanne yasaka hand glob,Dr lubna ma cikin zafin nama take kokarin Tsaida jinin dake zuba lokaci daya Dr Sultan ke kokarin dawo da Numfashinsa,ammh abu ya ci Tura jinin ma yaki tsayawa,kuma kokarin nemo Numfashin nasa ma yaki yuyuwa,Nu"urori sai kuka suke,ganin haka yasa Dr lubna cire safar hannunta ta fice daga wajen hankalinta atashe.   Office dinta taje ta kifa kanta jikin Tebur haka kurum taji hawaye na bin kumatunta,bata sanshi ba,bata da wata akala dashi ammh lokaci daya zuciyarta ta Aminta dashi, taimakamasa Ashe Ashe yana cikin wani hali?halin Ciwon zuciya,Tsausayinshi takeji bata Fatan ya mutu,tafi so Asamu Numfashinsa ko zataji Kadan daga Tarihinsa,kafin kace me Dr lubna takece da kukan Tsausayin mu"azzam kamar ance mata uwarta ta mutu sai da tayi ma"ishi kafin tafada Toilet ta wanke idonta.   Awa uku suka shafe aciki kafin su samu nasarar daidata komai Numfashinsa yadawo dakyar ammh bayan Sunyi Nasarar Tsaida jininsa dake zuba,Ganin yadda jininsa yayi kasa yana bukatar karin jini cikin Minti Talatin in ba hakaba akwai mtsala,yasa Dr Sultan Fita da Sauri ya isa ga office din Dr lubna.   Abunda yabashi mamaki ganinta tsaye tana kaida kawo hankalinta atashe ga idanunta sun kumbura alaman Tasha kuka,kallo daya yayi mata ya Fahimci tayi kuka,tana ganin Shigowarsa tanufesa tana fadin"Dr, how is he..? Hop he survive? ajiyar zuciya ya sauke yana kafeta da manyan idanunsa yace"Alhamdulillah,evertin Is normal By Now,but jininsa yayi Low fa yana bukatar karin jini yanzu bada dadewa ba"   Saurin yin gaba tayi tana fadin"i belong to group O BLOOD..Muje ayi Taking nawa a sakamai Dr,plz bani so mu rasa wannan patient din"Tafada cikin damuwa,ganin yadda tarude ne yasa yakasa yimata gaddama kawai sai yabita suka nufi lab din,ammh tambayoyi fal aransa,akan Dr lubna da wannan Sabon Patient din data kawo musu.      Leda biyu aka diba nata aka sanyamai cikin lokaci kadan jinin yafara gauraya da jikinsa,wasu manyan Allurai sukamai na Samun Hutu,kafin su kaisa wani daki na mussaman,Sai dai ajira Farfadowansa,itakuma lubna an bata hutu ne saboda an dibi jinin nata da dan yawa,har leda biyu,Dr,sultan ke tare da ita,yana kula da ita,Tunda shi haka Allah yaso dashi SON WACCE BATA SONSHI.     Ita gabadaya batama ta Dr Sultan, dakefaman kula da ita,hankalinta na ga mu"azzam lokaci daya takejin wani yanayin game da mutumin,batasan Dalili ba ammh tanajin wani abu game dashi wanda batasan dalili ba,ammh tafi dorashi amizanin Tsausayi,.   Abbie ne yajita shuru bata dawo ba shine yakirata,cikin damuwa lubna ke fadamai Abunda kefaruwa,matukar tsausayawa Abbie ya tsausaya yayi mata fatan Samun Nasara,kuma ya jinjinamata bisa halinta na son Taimakon mutane,Sunyi sallama akan sai gobe zata dawo yanzu dare yayi bazata iya yin Driving ba,Koda Abbie yake fadama mom abunda lubna tace yana fadamusu lbrin mutumin databasu Tsaki mooh yaja,wanda ke zaune falo yana latsan waya ita kanta mom din baki ta tabe,suna jin Haushin Lubna da shegen jajaye,Abbie bai wani damu ba,don kaf hallayan lubna nashine.       Kwana uku Mu"azzam ya shafe cikin halin Suma,kafin ya farfado,koda ya farfado da lubna yafaracin karo wacce tun bayan kawo asibitin taketa kula dashi,sosai bata da wani sukuni kullum zullumi take da tunanin Farkawansa,bayan ya farka Dr Sultan ya duddubasa yaga komai Normal sai dai zai cigaba da karban mgani kuma zasu dan rikesa na wani lokaci kafin komai ya daidaita.    Lokacin dayaci karo da lubna,ransa yabaci yana tunanin yaushe har ya yarda ya takawosa nan,Ransa kwata kwata babu dadi,yaso tabarshi ya mutu wla chan yafiyemai nan,ko ba bakomai zai huta da rikitarikin dake cikin Duniyarnan,Koda ya farka din Dr.Lubna tayi mganar Duniya ammh ko tak mu"azzam baice mata ba,Tayi ta mai Sannu da jiki da tambayan Sunansa ammh ko kallo bata isheshi ba,baima nuna yagane dashi take ba,magugunansa kuwa sai dai Dr.Sultan yabashi ammh in itane bazai taba amsa ba,Abun na matukar bata mamaki da daure kai ammh ganin condition din dayake ciki,yasa take mai Uzuri take binsa a hankali in tayi lura da yanayin mtsalarsa kila wani abu akayimai wanda yayi sanadiyar shigansa,halin dayake ciki.   Dr.Sultan Balarabene, Cikakke mazaunin Madina,aiki ne shima ya kawoshi Sudan din,yahadu Da Dr lubna wanda ya kasance abu daya suka karanta wato abunda yashafi zuciya kuma suna yawan aiki tare,Dr Sultan dogo ne fari,kyakyawan gaske mai dauke da manyan idanuwa da dogon hanci,kota ko"ina baida makusa,tun da Allah yasa ya dora idonsa kan Lubna yaji duk duniya ba wacce yake so irinta,tun yana boyewa har ya bayyanamata,ammh Lubna taki bashi dama,bawai don bata sonshi ba,sai don ita tsarinshi kwata kwata baimata ba,infact ma batason Auren balarabe.    Lokacin daya ga yadda lubna ta rude kan halin da mu"azzam ke ciki yasa yafara dora ayyar tambaya akanta,ammh daya tambayeta meye alakanta dashi,sai tace mai cousin Dinta ne yazo daga Nageria,bata sani bafa karya kawai ta yankamai,ammh abunda yasa yaki yarda da ita ganin ko dan"uwata ko daya bai gani ba,kuma ga yanayin yadda mu"azzam ke tafiyar da ita,sai yafara tunanin wani abu dabam,duk bin diddiginsa lubna ta toshe hanyar da zai Fahimci bawata alaka tsakaninta da mutumin dako Sunanshi bata sani ba. ____________________ *NAGERIA*     Shirye shirye ne keta gudana takowani bangare,mussaman Alhaji kabiru dayaketa rawan jiki,tuni yafara gyaran shashen da xahira zata zauna,wanda yadaga Hankalin yagana,wanda Tana tambayarsa dalilin gyara yafadamata amaryace zata tare..Bala"i😨😰Haka yagana tafada domin abun yazomata abazata,ada taso tayimai borine sai kuma tafasa,domin tana son taji wata mai karar kwanan ne take kokarin keta mata gona.    Lokacin dayake fadamata an Daura aure tarewane amaryan zatayi kadan yarage yagana bata Fadi Asume ba,bata kara tsinkewa da lamarin na Alhaji ba,sai da yake bata lbrin zahirah da dalilin dayasa yake kwadayin Aurenta,kutumar ubanchan inji yagana,wato Mai ya"ya ya auro ko? wato ita bibbiyu ma take haifa,lalle akwai babban tarzoma don wallahi ita bata haihu da Alhaji ba,to billahil azim babu maccen data isa ta haihu dashi,dukiyar Alhaji natane ita kadai,saboda haka koma wata mai karan kwanan ne,tazo itace zata zama ajalinta daga ita har ya"yan nata dayake murnan zuwansu,don taga in ba tafara aikasu lahira bane,Alhaji da uwarsa bazasu barta ta huta ba,..Topha.😥 ****************   Tabarayin Zahirah ko bata samu lbrin barin mu"azzam gida ba,sai daga bakin yakura fadar irin tashin hankali da damuwa da zahirah ta shiga bata lokaci ne,Mikewa tayi dafe da kirji little Ummi na kan jikinta ta saketa ba don yakura tayi saurin Riketa ba data fado kasa,hawaye kawai ke kwararamata tana maimata"Ya mu"azzam yatafi fa kikace yakura? yatafi ya bar ummi,wayyo ni zahirah duk adalilinKi Ummi komai ke Faruwa gashi yau babu mu"azzam tare dake,wlh Ina matukar Tsausayama kaina ammh wlh yakura Nafi Tsausayama Ummi matuka,ni nasan son Da Ummi takema ya mu"azzam Rasasa tamkar rasa wani shashe na rayuwarta ne..".    tafada bayan ta sulale kasa tana kuka yakura tasharbe hawaye tana jijjiga little Ummi datake kananun kuka,tace"Abun ba dadin ji zahirah,Wlh ance duk mai imani yaga halin da Suhaima ke ciki sai ya zubarmata da hawaye,ina amfanin muguwar gaba,wacce batada tushe ballatana makana,yau duk inda tayi hakuri, wlh da duk haka bata faru ba,an bata goma ko daya bata gyaru ba.."dagowa Zahirah tayi cikin hawaye tace"yanzu babu wandan yasan lbrin inda yake,baya da lafiya yakura inajin Tsoro,inajin tsoro kada wani abu ya sameshi,wlh ina sonshi bani son Rashashi gabadaya yakura.."Tafada tana dafe kanta dataji ya sara mata,lallashinta yakura tahauyi da cewa"hakuri zakiyi kinga ko mahaifinki baisan na fadamiki ba nakasa hakuri ne nafada miki ammh ko baffanki ai dalilin ciwonsa kenan,rashin sanin takamamman inda mu"azzam din yake,shikanshi abokin nasa yace ya bincika ko"ina ammh babu lbrinsa yaface yayi nisa da garin ne gabadaya.   Dafe kumatu Zahirah tayi tana fadin"Hasbunallahu wani'imal wakil,Allah mun godemaka daga wannan Sai wannan"Tafada tana share kwallah kan tamika hannu ta amshi littae Ummi ta ciro nono tafara bata,tana kallonta yadda take tsotsonta da zafi zafi,alamar yunwa takeji Runtse ido,Zahirah tayi wasu hawaye suka zubomata ta furta cikin karayan zuciya"Allah ya bayyanaka ya mu"azzam,duk inda kake ka tuna dani da ya"yanka muna kewaraka bayan mutuwar sonka zai sama abincinmu son ganinka kuma zai zama abun Fata agaremu har karshen Rayuwarmu,Allah ya karemun kai ya mu"azzam aduk inda kake.."Tafada hawayenta na diga bisa Fuskar little Ummi,kamar wacce ko kamar tasan me uwar ke cewa,tasaki nono ta zuramata ido,ana haka sai moodu ya farka shida da kuka,Yakura ne tamiko mata shi tahadasu Ta rumgume tana kuka.   Yakura dake tsaye tana kallon ikon Allah tace"Kibasu abincinsu,kibar kukanan zahirah.."idanunta na kulle tana hawaye tace"Ba Nono sukema Kuka ba yakura,suma sun ji ajikinsu sunyi maraici,maraicin uba nagartattace,basu da masaniyar samun wani makwafinsa suma suna kukan Rashin mahaifine,nikuma ina kuka RASHIN MASOYI NE.."Tafada cikin wani yanayi..   Yakura dole tasakai tafice daga dakin saboda yadda tsausayin zahirah ya cikamata ciki,falo takoma suna mgana da mahghana akan tarewar zahirah jibi,wanda take fadamata irin dagan datakeyi da zahirah kan kin cin komai aka bata na gyara jiki,ko na jegon ma bayan tagama kin yi tayi,mahgana tace"Da an mtsamata sai tasaka kuka,wai wazatama gyara,babu ya mu"azzam dinta,ita wlh babu wanda zatama gyara.."Ki jimin yarinya to Ai hakuri zatayi da mu"azzam din yamata nisa,in ma zata saki jiko ta gyara toh,ta gyara don gidan kishiyata zata,wannan karon bata uwar miji bace,ta kishiyace.   Hakuri kawai yakura ke bata,ko ita haushin ma mahgana taji,to miye nawani bata kayan gyara,Takaicima yahanata zama dole tayi mata sallama ko dakin zahirah bata koma ba, ta fice daga gidan Aranta tana jin kishin Auren nan,duk da saki uku ne,ammh tanajin babu dadi,ko don mu"azzam dayake mutuwar son yarinyar,ammh yazasuyi wannan karon basu da tacewa,don iya alkunya bukar yayi musu shi,wannan karan kuma kiri kiri yake nuna shi ke iko kan yarsa.     Ana gobe tarewan sai ga dangin Alhaji kabirun wa"inda suka zo daga kano sunzo kawo kayan Akwatu,guda biyar shake da kayan arziki,ankarbesu hannu bibbiyu cikin mutumci da karramawa,sunci sunsha dakuma zasu tafi suka wuce da abun arziki niki niki,suka tafi suna fadin kabiru yagama sa"a duk da sun so ganin amaryan ammh zahirah ta rufe kofar dakinta,tana ciki tana rafzan kuka,tana auna yadda zata rayu dawani Namiji ba ya mu"azzam dinta ba, gaskiya da wuya ta iya yimai biyayyah tsakani har ga Allah, babu wani da Namijin dake burgeta kamar ya mu"azzam shine na farko kuma na karshe,so zata yarda da Auren ne,kawai don bahna dinta ammh har abada zuciyarta yana ga Shi din dai IBRAHIM MU"AZZAM. Ashe Tun kwana biyu da suka wuce  inna Ashe da mahgana sukaje sukamata jere agidan Alhajin,wanda ko da sukaje yaganar batanan an tafi yawon bin bokaye ba zama,su kadai sukayi jerensu suna yaba tsarin gidan nata,suna fadin Nan ma zahirah tayi sa"a Ammh Allah yasa kada tafadama mtsalar kishiya bayan ta baro ta UWAR MIJI.   Kaya sabbi Bukar yakara yima zahirah komai sabo,don ya nuna bajintarsa,Tabbas yana bala"in sonta komai ya samu wa ita yake karewa,babban burinsa yaga yawanke duk damuwar dake ranta,yazama tazauna cikinn Farinciki kamar yadda take ada,itako zahirah ko daya ba"a burgeta ba,kallon kowa kawai take,ita ta kanta kawai take da ya"yanta da kuma kwana sallar datakeyi na Allah ya tsare mata mijinta aduk inda yake,..Kiji karfin hali irin na zahirah,ga mijin ki chan,,Alhaji kabiru Nepa😂😂😂 Ko mganar shan kayan gyara mahgana da Innarta Ashe ta hadata, aiko ta sameta tayita mata fada kamar ta daketa,takuma kasa ta tsare sai da cinye kazan da"aka yimata na jego wacce ba"ayi mata ba,sai Fefesun yan shilla,da Hadin gumba wacce ake sha da madara,halin na yan Maiduguri ne domin mahgana tayi su da kanta hakanan don babu yarda zahirah ta iya take sha tana kuka,tana gamawa aka kawo turaren tsugunnne,shima Ashe ta karbe yaran tana fadin"Maza tsugunna,ana nuna miki hanya kina wani kukan iskaci,yo Shi mu"azzam din dakikema kwakwa,bafa zaki koma gidansa ba yarinya tun wuri ki dainama kuka,don gidan Alhaji nan ne gidan zamanki na har abada,ke ko Zuciya baki dashi,uwarsa tasaka yayi miki sakin wulakanci,ammh don jaraba da sakarci kina nan kina kulafuncinsa,kina ta halaka kanshi da yaransa."   Tafada harda dungurin zahirah akai suko yaran da harara ta bisu tana dungurar dasu bisa gado tace"Ku koyi zama ku kadai don uwartaku gidan mijinta zata,taje itama tasamu ladan Aure,bawai a iya renonku zata kare ba,Shegun ya"ya masu kama da tsinanniyar kakarsu,ni yaya yakin mun ne,tuni nace ya kawo munsu na dinga dirkamusu madara Allah ke rayawa,ke kuma abarki kici amarcinki " kona sati uku ne.. Zumbura baki Zahirah tana kuka tace"Ni.wlh bamai rabani da ya"yana,tunda bawani ya haifamin ba,kuma aure ai bance ina so ba,Takurani akayi,kuma wlh tallahi ni babu amarcin da zanci ba zan ci Amanar ya mu"azzam ba.."tafada tana rufzan kuka wiwi.. baki Ashe ta rike kan tayi shewa tace"Ayyiriri Ayyiriri nanaye..Ohni Aishatu yau naga duniya,yo kada Allah yasa kici amanarsa don ubanki,ke in bakici nashi ba yaci naki ai,ke Soyayyah ko?to Soyayyar taci kazan kazanta,sakarya kawai,kinji in kinje ki hanasa kanki,yako turmusheki ya amsa abunsa,tunda kudi ya biya,kuma karki zauna kiyi abunda yadace ni dake shege ka fasa.."Ashe tafadi haka kan Tafice tana masifa ita kadai,Itako zahirah tana tsuguuno kan kaskon Tana hawaye ita kadai,Su little Ummi ko sunyi tsit suna raba ido sukansu sunsan Ashe ba dama. _________________    Wanan Zuwan da Shettima yayi da shirin zuwa maiduguri yayi, kara zuwa duba jikin Baffa,dakuma duka yan biyu,domin shine makwafin ubansu,dole Ya kula dasu,hajiya najin haka tace itama zata tunda baxai kwana ba sai su dawo,Ummi dake zaune tana jinsu ta daga ido tana kallon hajiya.Wacce ta waigo ta kalleta kan tace"Suhaima ya akayi ne?tafada tana karisawa kusa da ita,dom yau kwana uku kenan Ummi batayi ma kowa mgana ba,ko mgana kake mata sai dai kallo tana tsiyayyan hawaye.   muskutawa tayi tana fadin"Za..Zan..zani yaya..."Tafada murya na rawa..Shureim da Hajiya suka zaro ido suka ce"ina..? atare cikin mamaki,sadda kai tayi kan tace "inda zaku.."gyara tsayuwa hajiya tayi tana hamdala aranta kan tace" *MAIDUGURI ZAMU FA..*" Ummi tadago kanta hawaye suna gangarowa tace"eh cham zani nima yaya,na Sauke nima Nauyin dake kaina,ko abunda ya tsayamin shekara da Shekaru ya wucemun na huta nima..."Tafada tana mai Fashewa da kuka. *Comment,share and vote* Nice dai taku jamilaomar, ba Nagudu bace😂ba kuma kuma jut bace,JANAF NIKE.  *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* _*GIFT TO:Hussain80k*_ *Intelligent writer's Asso*✏ _*Congratulation My Anty SIS NAJATEE..,4 ur completing ur Amarxing,special,adorable,fabulous,Fantastics and Educated Novel ZAB'IN RAINA...,Ina rokon Allah yayafemiki kurakuran dake ciki,mukuma yabamu ikon amfana da darussan dake ciki,Kisani ki kara sani UR'S KANWA Love u back and moon*_😘✌ *NOT EDITED*💥             *NO 31*    Tun da suka dau hanya Ummi ke rafzan kuka,tsakanin Hajiya da Shureim babu wanda yayi yunkurin lallashinta, domin ya chanchanta data kokan,Ushe ne ke tukasu yayinda Shureim ke muhallin gaba,sukuma hajiya da Ummi na gidan baya,gidan su karime kadai aka bari,bayan hajiya taja kunnansu duk da tasan cewa basu da wata mtsala.     Dayake Sun taso da wuri wajejen la"asar suka isa maiduguri,Ummi dagowa tayi tana karema garin na maiduguri kallon rabonta da garin Shekaru ashirin da wani abu,duk da garin yadan chanzamata baisa takasa gane wasu wurareba,duk da ansamu chanje chanje dakuma cigaba daga gwamnatocin dasuka gabata.    Tsayuwar motar kofar gidan Shettima shiyakara rikita Ummi,tacikin motan take karema gidan kallo,duk da gidan yasamu gyara,ba kamar yadda ta sanshi ba,bai hanata Tunawa da abubuwa dadama ba,ciki harda sanda mai taxi ya saukesu ita da moodu da khamis suna gaba tana binsu abaya lokaci daya tasanya hannu tana toshe bakinta saboda kukan daya tahomata kallonta hajiya tayi bayan tafito daga motar tace.   "Ki Fito Suhaima,nasani zaki Tuna wasu abubuwan,ammh ya mutum zaiyi Rayuwar kenan dama,abunda yabaka dariya watarana shi zai saka kuka.."   jin haka yasa Ummi yin karfin halin Fitowa tana gyara,Zaman vail din dake jikinta,Shureim dake tsaye yana jiransu shikanshi Ummi ta bashi Tsausayi matuka,ganin yadda Ummi ke bin gidan da kallo tana tsiyayyar hawaye yasa Hajiya zuwa takama hannuta kawai Ta nufi cikin gidan da ita,shiko Ushe umarni Shureim yabasa daya bude booth ya debo kayan abincinsa dake ciki ya shigo dasu. Yakura tana kichen taji sallamar kamar ta hajiya baraka,Jug ne a hannunta ta diboma baffa ruwa zata bashi magani,ta fito tana fadin"Muryan wa nakeji kamar ta Hajiya bara..."kalamanta sun makalene sakamakom tozali datayi da Ummi wacce ke tsaye tana tsiyayyar hawaye,jug din dake hannun yakura ya subuce yafadi cikin mamaki da al"ajabi ta furta.   "Su..hai..Ma.."Tafada cikin Rawan baki Da gudu Ummi tasaki hannun Hajiya ta ruga ta isa ga yakura tafada jikinta tana fadin"Nice yakura,kinganni ko,Don Allah ki yafeni Yakura,ba laifi na bane laifin Zuciyatace,dakuma shedan wanda yake tusamin akidar tsanarku wacce bata da tushe ballanta makana,ki yafeni don Allah"   Yakura data ke ji kamar mafarki take da Sauri Ta rike Ummi tana fadin"Suhaima kece dakanki,kice kike fadin a yafemiki lalle Allah abun godiya..Allah mun gode maka Alhamdulillah.."Tafada hawaye suna zubomata kan takara rumgume Suhaimar suna kukan Tare.     Hajiya tace ganin koken nasu yaki karewa"To mu karisa daga ciki mana,kuka ai yakare,tunda Kin gane gaskiya kuma kinyi nadama.."yakura tace"Tabbas dama mu kullum Fatanmu da addu"anmu gareki kenan"Hannun Ummi taja tana cema su hajiya bismillanku,Shureim sannu da kokari.   Suna shiga dakin Baffa na zaune bisa katifarsa wacce aka Shimfidamai Atsakar daki dayake jikin yafara sauki,yakan iyama zama a jinginamai da Filulluka,Da murna da Farinciki yakura ke fadin"Mallam tashi yau addu"arka ta cika ga Suhaima tazo gidanka yau"   Tafada tana jawo Ummi zuwa gaban katifar, jin Abunda Yakura kefadane,yasa Baffa dan zaro ido bakinsa na rawa yake Furta'Su..hai..Ma..Ki yafemun don Allah,wlh hakiinki ke bibiyana haryanzu'ya kareshe hawaye suna bin kuncinsa.    Ummi ta durkushe gaban Shettima tana fadin"a"a bakai zaka nemi yafiyata ba,nixan nema,yafi kuwa saunawa zaka roka baffa,kullum ciikin aikomin da sakon na yafemaka kakeyi,nikuma na hau dogin zuciya da turban shedan,wanda bai kai ni da komai ba Sai Nadama,Alhalin na manta Allah kadai ke tsara abu kuma yatafi ayyada yaso,Yau dai gani Durkushe agabanka ina mai neman Afuwarka,don Allah kayiman aikin gafara"Tafada tana fashewa da kuka.   Baffa na hawaye yake fadin"Wlh bakimana komai ba Suhaima,dukkanmu masu laifine,Allah ya yafemana gabadayanmu,yarabamu da aikin danasani..'Yafada cikin Farinciki gabadaya dakin suka amsa da Amin,kafin kuma ashiga gaisawa,lokacin kuma ushe ya shigo da kayan abinci godiya sosai yakura da baffa ke jeramai shureim da addu"an Allah yakara budi.    Baffa ya kalli Shureim yace"Shikenan kuma babu lbrin mu"azzam haryanzu ko"Baffa yafada cikin jimami,shureim yasaki ajiyar zuciya,kafin yace"wlh baffa bawani lbrin duk inda nake tunanin samun dan"uwa,wlh babu shi babu lbrinsa,sai dai mucigaba da addu"an duk inda yake Allah ya karkato da hankalinsa gida"Dukkansu suka amsa da Amin Ummi ko dukar dakai tayi tana share kwallar idonta,Hajiya da yagana suka kalleta cike da tsausayawa domin itace abun Tsausayi ayanzu.   Sai gashi nan suka zauna anata maida zence ana jajantama juna,baffa ma dake kwance,bakinsa ya bude sai hira suke da Ummi,suna tuna da,suna takaichin,abunda suka aikata abaya suna fadin dama basuyi haka ba,to daman irin wannan Ranar ake gudu wato Ranar nadama,sallar kawai yatadasu,sukayi suka dawo su xauna Yakura ta dafamusu shinkafa da miya suka zauna sunaci,ana hira cikin farinciki da Annushuwa koba komai Ummi tasamu natsuwar zuciya saboda ta sauke wani nauyi daya tsayamata arai shekara da shakaru akirjinta dayaki wucemata sai yau,data roki gafaran Shettima takeji kamar an Saukemata wani Nauyi.    La"asar nayi,Suka shirya dukkansu zuwa gidan Bukar,wanda yakura take shaida musu yau ne,ranar da Zahirah zata tare adakin mijinta,Ummi dataji mganar kamar saukan aradu,taji wani yamm,ajikinta ita tarigasu yin gaba saboda kukan daya tasomata,Shureim  kadai aka bari gun Baffa don yace bazai iya zuwa ba,Yaga zahirah za"a kaita gidan wani,koba komai yana taya dan"uwansa kishin zahirah,harga Allah yaji ba dadi,duk dai ko batayi auren ba,yasani ta haramta ga mu"azzam.     Lokacin da suka isa gidan nasu zahirah ya kachame da yan"uwa da abokam arzuka anata hidima cikin daki kuwa Ashe ne ta takarkare tana ma Zahirah kwalliya tanayi tana masifa tana cewa"ke wai wata irin amaryace babu gyara,ballatanama kwalliya,haka zakijema mijin Fuska kozai kozai,dake, to in zaki mike ki mike wannan karan gidan KISHIYA zaki ba gidan UWAR MIJI BA..." Tafada tana kokarin sakamata eye shadow runtse ido zahirah tayi Ashe tayi Saurin cewa"Wlh kika kuskura kika zubomin da hawayen banzan nan naki,alqur"an zan ci ubanki adakin nan,bar ganin kina da danyen jego.."tafada tana dugurinta akai,saurin shanye hawayenta tayi saboda tasan halin inna Ashe tsab zata aikata.   Kamar amafarki takeji muryan wata kamar na Ummi Suna mgana da mutane Afalo,Saurin kwace kanta tayi daga hannu  Ashe ta fice da Sauri ta bar Ashe da masifan cewa"Ke kinyi haukane wai...?take fada,bayan ma tuni zahirah ta fice,wacce ke sanye da wani ubansu Swice less blue yana da ratsin milk colour ajiki,kayan sun amsheta matuka sun mata das dayake ruwan zafin ya amsheta matuka tayi kyau da ita.   Tana fitowa falo abunda tagani yasata ta daskarewa a tsaye jikinta lokaci daya taji hawaye sun cikomata ido,UMMI ce durkushe gaban,bahna dinta tana,kuka mai cinrai fitowarta yasa falon yayi tsint kallon yadawo gunta,yan"uwan mahaifinta ne,sai hajiyar Shureim,da kuma yakura sai Ummi dake durkushe tana gunjin kuka,Jin shurun yayi yawa ne yasa Ummi kallon barayin da Zahirah take,Nan suka hada ido hudu ana juna,cikin wani yanayi zahirah tahau ja baya idanunta na zubar kwallah,lokaci daya jikinta na rawa juyawa tayi zata koma daki bayan ta saka hannu ta toshe bakinta da kukan dayakeson kubcemata.   Da Hanzarin Ummi ta mike daga durkushen datayi tana fadin"ina zaki zahirah,kema gujemin zakiyi kamar yadda mu'azzam ya gujemin ya tafi ya barni.."Tafada muryanta ta sarke hawayenta na zuba ta cigaba da cewa"Don Allah don Annabi,kiyi hakuri zahirah,kimin aikin gafara karki gujemim ke kadaice nakeda da ita yanzu wacce zata san dafin dayake damuna azuciyata"Tafada tana durkusa bayan tahada hannuwanta tana kuka take fadin'Naji na yarda ni Suhaima na zama azzaluman Uwa ga mu"azzam,nakuma zama muguwa,mara imani gareki zahirah,kada kiyi duba da mugayen hallayanta,ki juyo ki kalleni kiyiman aikin gafara,wlh natuba nayi Nadama duka abubuwan dana aikata miki,Kiyi yafemi..Ki..Ya..fe..min.."Tafada tana kuka mai tsuma duk mai Sauraro kafin tari,ya sarketa ta duka tana rike kanta.   Zahirah data ke tsaye hawaye sungama wankemata fuska,tawani juyo da wani irin gudu ta isa ga Ummi ta dagota tana fadin"Na yafemiki Ummi,wlh bantaba rike ki araina  daidai rana dayaba,duk abunda kikayimin bana ganin laifinki,kema batamiki akayi,Kullum burina kidawo ki yafemana mahaifiyata abunda ta aikata gareki,gashi yau burina dani da ya mu"azzam yacika,ammh kuma yau ta kasance babu shi,balle yaga wannan rana mai dimbin tarihi."Tafada tana kuka da Sauri Ummi ta Rumgumeta tana fadin"Babu Son Zahirah,son ya tafi ya barmu Alhalin ya manta cewa bazamu iya rayuwa babu shi ba, ammh komai yafaru ni najama kaina,Allah ne yake hukuntani da laifin dana aikata..,Allah na tuba ka yafemin.."tafada kuka na kecemata,kamkame juna sukayi suna kuka mai cinrai.   Gabadaya jikin mutanen dake falon sai da yayi sanyi,yakura da hajiya kuwa kwallah suke sharewa,Shikanshi bahna juyawa yayi yana share kwallah,ita kanta Maghana kwallar take sharewa,Gyarab murya bukar yayi yana fadin"kubar kukan hakanan kada wani mtsalan ta sameku,ku zo muzauna duka a taru ayafema juna,an zama daya,abunda Allah kuma ya kaddara babu mahalukin daya isa ya hana"yafada cikin sanyin jik,hajiya ce ta isa ga Ummi ta kamo hannunta tana fadin"Muje ki zauna suhaima kinsan baki da cikkakiyar lafiya,ki rage wannan kukan don Allah.."Tafada tana riko hannunta,kam kuwa ummi ta riko hannu zahirah suka karisa cikin Falon suka zazzauna,umarni bukar yabama kowa akan azauna.   gyara zama bukar yayi yana fadin"Alhamdulillah Allah shine abun godiya,dama abunda ake nema mutum yaringa yi kenan,yayi nadama Tunda Wuri tunkafin lokaci ya kuremasa,Babu komai hajiya Allah ya yafemana gabadaya.."yafada cikin kulawa.   Muskatawa Ummi tayi hannunta na rike dana zahirah tace"Nagode sosai Allah ya kara girma.."Tafada bayan ta waiga bayanta itama mahgana tana rokonta gafara,nan tace ta yafemata nan Ummi tabi kowa afalon yan"uwan bukar tana cewa su yafemata,nan duka aka ayafi juna cikin mutumci da karamci,zahirah ta mike Ummi ta kalleta tace"Ina zaki Dota.."       Zahirah ta kalleta kan tace"Ina zuwa ummi,yanzu zan dawo.."Sakin hannunta ummi tayi tana binta da kallon Tsausayi,ita bama kanta take tsausayama ba tafi tsausayama Zahirah don ita akafi cuta itace yarinya,daki zahirah takoma ta dauko yaran duka biyu ta rumgumesu ta nufo falon dasu,Ummi na ganin Fitowarta ta nufeta tana amsan littale Ummi take fadin"kai,kika iya daukansu lokaci daya,baki tsorom su kubce miki.."tafada tana kurama little Ummi dake hannunta ido.   Mirmishi zahirah tayi tana fadin"Ai na saba ummi,banajin komai.."tafada bayan ta ijiyemata moodu gefen cinyarta inda ta dora Little ummi,Kura musu ido Ummi tayi cikin wani yanayi na fita hayyaci hawaye nabin idonta ta dago tana kallon zahirah kafin ta maida kanta gun hajiya,gyadamata kai hajiya tayi tana mirmishi,maida kallonta tayi kan zahirah kan tace"yanzu wadannan yaran ne,acikin ki sanda na koreki.."   Tafada cikin wani yanayi,gyadamata kai zahirah tayi tana mata mirmishi tace"macen takwaranki ce ummi,namijin kuma sunan Abba,ya mu"azzam yace asamai.."Tafada bayan hawaye ya zubomata,Cikin kukan Fitan hayyacin Ummi ta rumgume jikokinta tanajin wani irin kaunarsu na ratsata,matuka cikin kuka take fadin"Ni wata irin azzaluman uwace,ni wata irin Uwar miji ce,mara rabo aduniya,nayi sanadiyar raba,uba da ya"yansa,bayan burin kowani uba yaga kwansa aduniya kaichona ni Suhaima Kaic....."Zahirah ce ta saka hannu ta rufema ummi baki tana fadin"a"a Ummi kibar fadin hakan,komai kika ga yafaru daga indallahine,ba laifinki bane Ummi dama chan rubuttacene daga rabbil izzati.   Juyowa kawai Ummi tayi tahadata da ya"yan ta rumgumeta tana kuka take fadin"nagode zahirah..Nagode nayi takaichin raba Son da nagartacciyan mata kamarki,nayi takaichi har in na tuna kamar na kashe kaina nakeji.."Tafada cikin kuka itakanta zahirah kukan take,ganin kukan nasu yafara yawa ne,harsu little Ummi sun fara nasu kananun kuka,bukar yace don Allah subar kuka komai ya wuce,daki zahirah takoma chan ta basu little Ummi mama,tanayi tana kuka tana fadin"ya mu"azzzam kana ina? yau ga ranar daka ke mafarkin zuwanta,yau ga ranar da Ummi tayarda tayi nadaman Abunda ta aikata.."taketa fada tana kuka.   Karfe shidda daidai aka Fito da zahirah bayan tasha tarin nasihohi,gun iyayyanta,itako Ummi hawayenta yaki tsaiduwa,tun lokacin da Ashe ta karbu su little ummi dayake suna hannun Ummi ta kwakwumesu tana kallonsu tana kuka,tunda aka Fito da zahirah Ummi tayi Wuf tafada tiolet tana gunjin kuka,kaichonta Yanzu ita da kanta ta jagoranci wani yaketa gonar danta,wayyo ta cucu kanta,tana ji tana gani aka saka zahirah awata bakar benza wacce mijinta ya aiko aka dauketa aciki,bayan Sauran motocin gudu uku,Su yakura ne kan gaba,Hajiyar shureim kuma taso ta doje Bukar yaroketa kan taraka zahirah to babu yarda zatayi,Ummi kuma an nemeta ba"a ganta ba,kowa yasan boyewa tayi,to ai babu dadi ne sai hakuri tunda aikin gama ya rigaya daya gama,zahirah tayi kuka kamar ranta zaifita har saida muryanta ya fara dishewa,bama zata iya fadan irin Tashin hankalin datake ciki bane,ammh lokacin data yada kanta bisa kafadan yakura tana kuka acikin mota babu wanda take tunawa sai mu"azzam ajirgi sanda take rumgume jikin Yakura tana kuka za"a kaita gidan mu"azzam ammh sai gashi Tarihi ya maimata kansa,ammh kash yau gidan wanin mu"azzam za'a kaita tafiyan tasha bambam da wanda sukayi na farko,Su little Ummi ko na hannun hajiya Suma sunsha kwalliyansu shar,suma zasu gidan sabon papane dole su chakare😜 _____________________   *SUDAN*   Tayi parking din motarta cikin haraban asibitin ta fito tana takunta d'ai d'ai,cikin shigar pakistan Riga da wando sai wani siririn gyale data saka bisa kanta,takalmin kafanta mai dudu ne sosai,tana gabda shiga mainpalour din asibitin sukaci karo da juna,da kallo tabisa yana dagowa suka hada ido,Daure Fuska yayi ya ratsa ta gefenta ya wuce yafara tafiya cikin takunsa na sanyi.   Cikin mamaki take binsa da kallo kan ta bisa tana fadin"Hy where are u giong...? tafada tana shan gabansa,zuramata ido yayi kafin yakara yunkurun binta gefenta ya wuce taki basa dama,marairaicewa tayi tana fadin"plz mr man,am Srry da yadda na dinga takurama rayuwarka,don Allah kazo mu koma ciki i promise u kana kara samun sauki i will let u go but not now.."Tafada tana hada hannuwanta alamar roko.   Kauda kai yayi yayimata banza harma ta fidda rai zaiyi mata mgana sai chan taji yace"masauki na zan koma,plz leave me alone nagode da taimakoki,ni nasamu lafiya kibarni natafi am begging u.."yafada shima cikin wani yanayi,tsuramai ido tayi kafin ta sauke ajiyar zuciya tace"Naji zan barka katafi but sai kamin alqawari yarda nakaika wajen Abbie na nadade inabashi lbrinka,bayan nan in zaka tafi to,sai ka tafi babu damuwa."Tafada cikin wani yanayi.   Kallonta yayi kamar zai ce, a'a sai kuma yaga rashin dacewarka haka kai tsaye yace"agree but in one condition.."yafada kai tsaye gyadamai kai tayi tana kallonsa cigaba da cewa yayi"bayan kin kaini wajen Abbanki,zaki barni na tafi bazaki kara,bibiyar rayuwata ba,indai kinyi alqawari ,nikuma zan biki mutafi wajen Abbie ki dakikace zamu.." Shuru tayi tana kallonsa ganin yadda tayi shuru yasashi saurun ratsawa zai wuce da Sauri tace"yes Acceppted..."tafada cikin comfident,cak ya tsaya bayan ya dago yana kallonta baizata zata yarda ba, shiyasa yahadamata wannan mganar,gun motarta ta nufa shikuma ya biyota aransa yana fadin it over aie,data kaini zan kama gabana i think ma yazama dole na chanza country don kada mayyar yarinyarnan tasake binshi.   Sun fara tafiya yamata mgana kan subiya hotel din daya sauka,babu gardama suka fara zuwa chan,da shikadai yaso ya shiga ammh lubna taki yarda,dole suka shiga tare,shiko kallonta kawai yake,tana tunanin zai gudu ne,jakar briefcase dinsa dake da muhimmam Abubuwansa kawai ya dauko daman,ai iyakar kayansa kenan,fitowa yayi bayan ya samu ma"aikatan ya mikasu mukullin dakin da tiket dinsu kafin yayi Signing na barin wajen duk da yana da Sauran kudi,don baisan ma dakin adadin kwana nawa yakama ba.   Suna isowa gidan ta buga hon maigadi yazo ya budemusu yana musu marhaba da harshen larabci,lubna ce kadai ta amsa,ammh banda mu"aazzam wanda yawani hade rai kamar wanda aka aikomai da sakon mutuwa.   Tana gama parking din motar a parking space ta fito tazagaya ta budema Mu"azzam ya fito yana bin gidan da kallo,Gaba tashiga yana binta abaya har zuwa babban kofar da zata sadaka da falon gida hannu ta sa ta tura kifar gillas din dake wajen bayan ta kwarara sallama cikin zazzakan muryanta,tana shigowa tabawa mu"azzam hanya tanafadin"bismillah.."   Abbie da mom harma da mooh dasuke falon,suna hira suka dago suna amsa sallamanta,jin tace bismillah ne suka kurama kofa ido suna so suga to yau kuma wa lubna sarkin Taimako ta jajibo.   Shiko cikin wani irin taku ya shigo falon da sallama shima,ammh cikin muryansa mai cike da sanyi da gardi da Ake kira husky voice kafin ya bayyana afalon galala sukayi suna kallonsa lubna na gefe tana mirmishi tace"Abbie yau dai ga bawan Allah danake baka lbri yau na kawomaka shi har gida.."tafada tana nuna mu"azzam wanda ke tsaye kikam yana bin Su Abbie da kallo.   Abbie daya daskare azaune ya mike jikinsa na rawa ya Nufi mu"azzam bayan ya zare siririn gilashin dake idonsa,ya isa garesa yana shafa fuskarsa yake fadi cikin rawan murya'Fus..Kar..wa na..Ke..ga..ni..Ka..marta Aminina *MUHAMMED MOODU* " Abbie yafada muryansa na rawa lokaci daya ya kuma sha fuskar mu"azzam din kamar wanda akacemai zai bace. Gabadaya suka shiga rudu,mom ta kalli mooh shima ya kalleta,lubna takalli Abbie tana zare ido,shiko mu"azzam tuni kwakwalwarsa ta hasasomai wani abu cikin wata murya yace"Ba shakka sunan daka kira sunan mahaifina ne,ni dansa ne daya rasu ya bari wata hudu acikin mahafiyata"mu"azzam yafada yana kallon Abbie. Jikin Abbie na rawa ya riko hannunsa yana fadin"ya sunan mahaifiyarka..?"Suhaima.."mu"azzam yabashi amsa,ai dawani sauri Abbie ya rumgumesa yana fadin " _Shine,wlh Shine da"n Moodu ne da Suhaima wlh Shine_ " Abbie ke fada yana kuka lokaci daya yana kamkame mu"azzam din tamkar wani zai kwacemasa shi. _Hohoho,Kowa sai tambaya yake don Allah ina Janaf take?hmmm janaf na nan a inda kuke,bana cika posting bane cuz abubuwa sunman yawa,Masu tambayan digit dins am srry to say bawai ina nufin ni mai tsada bace,buh Nombartawace mai tsada,Janaf freeking fans zan baku nombata buh in one condition kada wani Namji ya kirani plz and plz ina daraja kaina,to kutayani darajawa,Females only don Allah,Kira mai amfani ko sako mai amfani,matukar kinsan baki dawani abun fada,plz and plz karkisoman Daukan Nombata,bana da wulakanci,kuma bani son ni a wulakantani,ku rike mutumcinku nima na rike nawa..I love u so much Masoyana Allah ya barkauna ta har abada_ *Here iz 09069067488* *comment share and vote..*      *Janafy* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏ _*Jiya naji matukar kunya alokacin dana ci karo da wasu marubuta awasu groups din sun zauna anacin Zarafin marubuta yan"uwansu,Me kukayi kenan? kuna Tsammanin kun burgene don an zagi marubuta yan'uwanku? kokowa abun alfaharikune don azauna anayi da wata marubuciya kina saka baki kina Kara bawa readers dama rainamu? To kusani kanku ku kamawa,domin ruwan Daya hadiye bukar shizaije ya dawo ya hadiye habu,duk abun dayane Hajiyata,ke marubuciya ce itama haka so baki wuce kema yafaru dake ba,matukar munaso, Amana Adalci to muma sai munma kanmu ADALCI..,Na fada na kara fada ni JAMILAJANAFTY KO A BAKIN KURA NAKE ZAN KARE HAKKIN MARUCI,DOMIN YAU GAREKANE GOBE GA WANINKA*_✌ *NOT EDITED*💥            *NO 32*       ""Shine wa.."Lubna ta ambata bakinta na rawa.    Dagowa Abbie yayi yana fadin"Shine,dan wajen Aminina marigayi Muhammed moodu,wanda mukayi karatu dashi a madina,kun manta kullum kwanan duniya sai na muku zence sa,? to yaron wajensa ne Allah na godemaka"yafada hawaye suna zubomai yana kara riko mu"azzam din.   Kuramai do mu"azzam yayi kafin bakinsa ya bude yana Rawa yace"Abbah kh..mis....? yafada cikin Rawan murya da kuma sigar tambaya,kallonsa Abbie yayi yana fadin"kaima kasani ko,?sunbaka lbri na? nine Abbanka,Rumana, muhammed,Lubna ku taho ga dan"uwanku,ashe lubna dan"uwanki ne,kika damu ki taimakamai kai Allah nagode maka"   yafada yana kara rumgumesa cikin wani yanayi mu"azzam ya rumgume Abbie khamis lokaci daya yanajin hawaye suna taru a idanunsa,tsawon lokaci Abbie na rumgume dashi kafin ya sakeshi ya riko hannunsa,har zuwa cikin falon ya xaunar dashi kan kujera yana fadin"ku zo ku zauna,yau ranace mai muhimmanci a rayuwarmu ku matso dan"uwanku ne..'yafada cikin murna.    karisowa falon lubna tayi gabadaya kwanyatan tadaina aiki,mutumin data taikama,da yake ga abokin abbanta ashe? haba shiyasa takejin wani abu game dashi,takejin shi tamakar dan"uwanta da suka fito ciki daya,ashe ashe akwai wata alaka mai karfi tsakanin iyayensu basu basani ba,sai gashi dalilin taimakonsa har Abbanta yahadu da abunda tun tasowarsu bai taba fashin ambatansa ba daidai da Rana daya. Mooh da mom suka zauna suma asanyaye suna bin mu"azzam da kallo,wanda shima yake kallonsu haryanzu mamaki bai bar Fuskarsa ba,kallonsa mu"azzam yayi kafin yace"a lbrin da Ummi na tabani ta fadamin tun bayan komawarka sudan,baka kara dawowa ba baka nemesu ba,itama kuma bata nemeka ba,Tun bayan Rasuwar Abbana,abun mamki taya kasan cewa Allah yayima mahaifina Rasuwa? Kuri Abbie yayi masa da ido kafin ya Sauke ajiyar zuciya,kauda kai yayi hawaye suka ciko idanunsa suka kwaranyo Mooh da lubna suka kalli juna suna zaro ido,Abbie na hawaye? abunda basu taba gani ba itako mom ajiyar zuciya ta sauke domin ita datake tare da khamis tafi kowa sanin rauninsa duk rannar daya tuna Aminin nasa. Hannu yasa ya share hawaye kafin ya dago yana kallon mu"azzam,hannunsa ya riko dama yana kusa dashi cikin dashasshiyar murya yace"Nasan Abokina Muhammed moodu ya rasu tun lokacin da bai dade da Rasuwa ba"   Cikin mamaki Mu"azzam ya kallesa kafin yayi mgana Abbie ya rigasa da cewa"Zan fada muku komai yanzu.."    Ajiyar zuciya Abbie ya sauke kafin ya fara magana cikin Raunin murya.   _Tabbas bayan Komawata na koma cikin damuwa halin da Aminina yake ciki,shida matarsa,ganin yadda gabadaya yan"uwansa babu wanda ya amshesa daga shi har matarsa nasa,wanda koni da sukazo dani na zammanto musu shaida sunki yarda dani,bayan komawata muna waya da moodu ammh kullum na tambayenshi ya ake cike game da zaman shi da yan"uwansa sai yacemin babu komai,in na kuma tambayi ya Suhaima nan yace min komai Normal,duk da hakan ban yarda ba domin ayanayinsa kadai nakan gane yana cikin damuwa kwatsam yakirani yana fadamin Rasuwar mahaifinsa wanda yanayin yadda naji moodu namin kuka ta waya abun yadagamin hankali,domin koda muke karatu amadina moodu mutum ne mai taurin zuciya kafin kaga abunda zai sakashi kuka abu ne maigirma,shiyasa hankalina ya tashi ainun,nayi shiri zan taho Nageria sai Ciwon Suger da Ammina ke fama dashi ya tashi har akayi Addimitting dinmu a hopt,shine ya dakatar dani daga tahowa,lokacin dataji sauki nanemi na taho moodu yahanani tahowa kan inyi zamana kawai Allah yajikan baba,Hakanan na hakura da zuwa sakamakon rokon da moodu yayimin na kada nazo,shida kanshi zaizo da ankwana biyu,bazan taba mantawa ba waya ta dashi na karshe yakirani da daddare misalin karfe uku na dare mu anan kenan,yadda yakemin mgana na fahimci tabbas akwai mtsala nan da nan na rude ina tambayanshi meke faruwa ne,nan yake fadamin duk abunda yafaru tun bayan barowata da yadda Shettima da fadi su ka dinga,muzgunama rayuwarsa data Suhaima marainiyar Allah,kafin yagama bani lbri kuka ya kwacemin na tsausayin Aminina,bai bani dabam mgana ba,yace baya da lafiya yaje yaga likita kuma an tabbatarmai da yakamu da hawan jini sakamakon yadda yake matsama kansa da damuwa,kuma yanaji ajikinsa bazai kai zuwa tsawon wani lokaci ba,ga amanar Suhaimar nan yabari gareni,Bata da kowa sai shi sai ni,kuma shi baya tunanin zaiyi tsawon rai,muna cikin mgana ne kawai wayar ta wanke,nayi ta kira ammh ban samu ba,hankalina ya tashi naso na taho tun washe gari ammh bansamu Visa ba,sai bayan Kwana goma,alokacin zuciyata tagama tsinkewa da al"amuran Moodu domin wayarsa tun ranar bata kara shiga,ba Na taho Nageria ranar wata asabar na iso maiduguri da yamma lokacin misalin 5:00pm na yamma na sauka kofar gidan Fitowa daga kekenapep,kenan muka hada ido da Shettima shida Fadi sun Fito daga gidan da alama suna wata mgana ne,Suna ganina suka wani yi tsam dasu,alaman sunyi mamakin ganina,niko cikin azama na nufesu ina mika Shettima hannu,ammh sai yaki amsa ya noke hannunsa yana bina da wani malalacin kallo ban dandaraba na sake mikamai,ammh wannan karon sai ya buge hannun nawa yana fadin"mallam daga ina? bibiyan kuma na menene,? wanda yahada to yau bashi aduniya saika kara gaba kuma ko" Shettima yafada fuskarsa ba Annuri Fadi ta amshe da fadin'ah to shi nagani yaya,moodu ne dama yazo dakai,kuma yau kwanansa tara da rasuwa,ai inaga bawani Sauran bashi ko mallam"tafada tana hararata,jin kalaman dasuka fadane yasa yar jakar dake hannuna ta subuce ta fadi,tuni hawaye suka wankemin ido,cikin tashin hankali da rawan murya nake fadin"moodu..Ya...ra..su.."nafada hawaye suna kara zubomun,babu ko tsausayin Aransu ganin halin dana shiga Shettima yace"eh aka ce,kai banzan balarabe ko Hausan bakaji ance maka abokin naka ya rasu,sai ka kama gabanka ko bakaji bane"dafe kaina nayi ina tsiyayan hawaye lokaci daya na dago yana kallonsu kafin nace"Moodu ya rasu? ina Suhaima matarsa take,ku kaini wajenta"kallon kallo aka fara tsakanin Fadi da shettima kafin fadi tace"gata goye abayanmu,kai dai maye ne,karabu damu muji da abunda ke damunmu mana,ita tun da yarasu takama gabanta dama haduwar bariki ce" tafada tana yamutsa Fuska,Gyada kai shettima yayi yana fadin"kwarai makuwa,itama takara gaba,saboda haka bamu da sauran wani abun da zaka tsaya kana titsiyemu da tambaya,ka koma inda ka fito mun gode..."Yafada yana hararata dukurkushe nayi agabansu ina hawaye nace"don Allah ku taimakeni ku kaini inga Suhaima wlh amanarta moodu yabani don Allah.."shekeke suka kalleni kan Fadi tace"mun Shiga uku yaya,zai taramana jama"a,kagafa yadda yayimana durkuso yana hawaye salon mutane su farga suce wani abu mukayi masa,ka sallamesa ko kuma sai ka kira masa karti ne,sun bacemana dashi akofar gidan"Gyada kai shettima yayi yana waige waige yake fadin"inaga haka za"ayi bari Tunda yaki tafiya.."ganin yadda yake waige waigene ya sani mikewa ina binsu da kallo ina hawaye suko ko ajinkinsu saima dauke kai da sukayi kamar basu ba,jakata na dauka na rataya ina kuka nace"Allah...ya..Ji...kan..Moodu..."Amin munji don Allah katafi mungaji da ganinka"Fadi ta fada cike da masifa,hakanan inaji inagani najuya nafara tafiya ina sharan hawaye ina waigensu,duk da lokacin yammah ne ammh babu yalwar mutane,agun sosai sai jefi jefi ne suke wucewa,ahaka ina tafe ina kuka har na karisa bakin titi na samu abun hawa,Hotel naje nakama,wanda kwana nayi ina kuka,washegari tun safe na biyo jirgi zuwa lagos,kwana biyu na kara na biyo jirgi na dawo Sudan,Wanda saboda yadda mutuwar mahaifinka ta dakeni sai da na kwanta a asibiti,sai da iyayyena suka dagemin da addu'an kana na dawo daidai,Koda zuciyata bata yarda cewa suhaima ta tafi ba,ammh banda karfin gwiwan karyatawa,tunda Basu bani  wata dama da zan gane cewa ba hakane bane,sun min koran kare,suna tunanin kila dukiyan mahaifinka zan amsa kowani abu daya danganci haka,Shekara daya nayi ina fama da Nauyin Amanar mahaifinka,ammh basan yadda zanyi na cika masa wannan amanartashi ba,bani da wanda zai bani lbri game da Mahaifiyar,iyayyena suka nema aure da Rumana,yar uwatane,Shekaran aurenmu muka haifi da namiji,wanda yaci sunan mahaifinka,Muhammed muna kiransa mooh,bayan ita sai Lubna wanda daga su bamu sake haihuwa ba iyayena kuwa duka Allah yayi musu rasuwa,dukkansu sun mutu da sanin lbrin yadda nake kwana na tashi da Tunanin girman Amanar da mahaifinka ya barmin,ga sunan ka tambayesu duk kwanan duniya,sai na tuna mahaifinka da mahaifiyarka,kukan Rashinsa kuwa basan iyakaba,kullum kuma lbrin mahaifinka har sun dade da haddaceshi agidanan,ban sani ba,ban kuma ji wani lbri game da Suhaima ba,balle naji lbrin Moodu ya rasu ya barta da cikinka,Kwatsam lubna tazomin da lbrin ta hadu dakai,kuma yadda kalura kana cikin mawuyacin hali,kuma kaki bata dama,data gayamin ni nayita bata karfin gwiwan juriya akan hakan,ashe ashe jini ke bibiyanta zata sakani farinciki da fatan Sauke Nauyin daya rataya awuyana wanda shekara da shekaru yake damuna,Allah kadai ne zai iya fisalta farincikin danake ciki,tun bayan Rasuwar moodu yauce rana ta farko danaji Bakincikin dake damuna ya gushe_    Yafada yana sharbe hawayensa,Ba Abbie ba hatta mu"azzam kuka yake ka shirban,lubna ma,kukan take mooh kuwa,shima ya dukar dakai yana sharan kwallah,haka mom wacce itafi kowa sanin yadda mijinta ke kwana cikin damuwa,jinjina kai Abbie yayi kafin yace"kaji dalilina da abunda ya faru,ina Suhaima?miya kawoka Sudan? kuma aka ganka cikin mayuwacin hali?   Abbie yafada yana kallon Mu"azzam din,Dukar dakai mu"azzam yayi lokaci daya hawaye suka kwaranyomai Tsuramai ido lubna tayi takosa taji kadan daga lbrinsa dakyar ya bude baki yace"Sunana Ibrahim Mu"azzam,....Tiryan Tiryan yafara basu lbrin rayuwarsu tundaga farko har karshe bai boye musu komai ba,tundaga cikinsa har haihuwansa da yadda Ummi takai su shettima kotu da rayuwarsu agun hajiya baraka,da yadda rayuwa ta sauyamusu da komawarsu Abuja da hadin Auren da shettima yamai da rayuwarsa da zahirah da yadda Ummi ta datse Rayuwarsa ta hanyar rabasa da zahirah da kwaciyar dayayi a asibiti da barinsa gida zuwa yanzu dayake zaune agabansu sai daya fadamusu kafin ya karishe da cewa,"Hakika itakanta Ummi kullum cikin Tunatar dani take game dakai,tana fadamin cewa yakamata na nemeka,nine ban maida kai ga mganarta ba har zuwa yau danake mgana agabanka ammh itakanta Ummi bata manta dakai ba"   Shuru falon yayi,tuni lubna ke rusa kuka,tun sanda Mu"azzam yafara bada lbrinsa,dama ita macece mai tsausayi ,mom share hawaye na tsausayin mu"azzam din,shiko mooh kusa dashi ya matso ya dafa kafadansa yana dan damkewa kadan kadan alamar lallashi,Abbie kuwa shuru yayi kamar ruwa yacisa kafin yace"Ashhh..Suhaima bata kyauta ba sam,ai ba"a rama cuta da cuta,da alheri ake ramawa,kuma tunda suka gane sunyi kuskure sun roketa gafara meyasa bata yafe musu ba,?Yanzu gashi duk yakin datayi daga karshe ita akazo aka cita da yaki,banji dadi ba sam,gashi ta sanyanka cikin mawuyacin halin wanda intasamu lbri Sai taji dama tunfarko bata aikata haka ba"   Yafada cikin damuwa kafin ya dafa mu"azzam yana fadin"Bakomai Son,anytin will be alright,kayi hakuri kacire damuwa aranka ka rumgumi kaddaranka,kana tare da Abbankane bazai kara bari kayi kuka ba kaji ko'gyada maasa kai mu"azzam yayi yana sharen kwallah ajiyar zuciya Abbie ya sauke kan yace"Mooh take him to ur bedroom,yayi wanka ya chanxa kaya am make sure kabashi clipper ya aske wannan Sumar data rufe masa Fuska"yafada da sigar zolaya.   Dan murmusawa mu"azzam yayi kafin ya mike riko hannunsa mooh yayi yana fadin"welcome bro..Naji dadin ganinka da haduwa dakai amtsayin dan"uwana,tunda nake nikadai nake rayuwa dagani sai wannan rigimammiyar yarinyar"yafada yana nuna lubna wanda ta makamai harara tana share hawaye. Mirmishi mu"azzam yayi mai kayatarwa,yana kallon lubna wacce take kallonsa tana wani lumshe ido,dauke kai yayi yana kallon mooh kafin ya damke hannunsa yace"am hppy to bro.."yafada shima fuskarsa na nuna farincikin dayake ciki,hanunsu na sarke suka wuce zuwa shashen mooh din wanda Abbie da mom suka bisu da kallon sha"awa,itako lubna kallonsu take tanajin wani yanayi atare da ita.     Suna zuwa dakin mooh bedroom ne mai dauke da tiolet,mooh din da kanshi yahadamai Ruwanka ya shiga yayi,yau ne rana ta farko daya yi wanka cikin natsuwa haryaji yaji dadin jikinsa yana fitowa mooh ya rigaya daya Fitomai da kayansa,riga da wando ne,black and white na kamfanin Armani,abun dariya mooh da kansa ya zaunar dashi gaban dressing mirror yajona clipper din ajikin wuta yana askema mu"azzam din gashin daya cikamai kai da Fuskarsa gabadaya mirmishi kawai mu"azzam keyi yana kallon mooh ta madubi yanaji wani bamgare daga damuwarsa ta ragu ko bakomai he met anoder Family,ya Family domin Abbie khamis yana madadin Abbansane.   yana gamamai sai gashi ya fito ras dashi,kyansa da zatinsa tare haibansa kuka bayyana,sai dai yar ramar dayayi kawai na ciwo,kallon kansa yayi yana shafa kansa,Rabonsa da zama irin haka tun agida kafin Ummu tayi yanke duk wani jin dadinsa na rayuwa sai yau,Shima mooh din wanka yayi yasa irin kayan Mu"azzam din sai dai diffirent clour ne,hannunsu na cikin na juna suka sake fitowa falon suka iske mom na jera abinci bisa makeken Tebir din cin abinci mai kama da na villan gidan gwannati😂   Mom tabisu da kallo sha"awa aranta jin dadin ganin zaratan mazan masu kwarjini da tsari,sannu da aiki mu"azzam ya mata,ta amsa tana kallonsa tana washe baki alamar tana cikin Farinciki,Abbie ne shima ya fito ganinsu haka shima yasashi Farinciki sosai,Rumgumesu yayi dukkansu yana ma Allah godiya,yana dagowa yaci karo da lubna tana tsaye tana kallonsu cike da burgewa waremata hannu yayi yana fadin"oya come and join us Dota.."  Da Sauri ta kariso ta gefen mooh ta tsaya bayan ta sanya hannu inda Abbie yadafa bayan mu"azzam,tana kuma kallon bayan mu"azzam din,sakin su Abbie yayi yana fadin"welcome to happy Family my Son.."yafada cikin murna mu"azzam yace"Tanque Abbie..Nagode ma Allah da yasa ina da rabon haduwa daku,haduwa da Family dina wanda sukamin nisa"jinjina kai Abbie yayi yana fadin"kadaina godemin Son iz my Duty so muje muci abinci ko? yafada yana kallonsu kada kai sukayi suna mirmishi gaba yayi suna binsa abaya,lubna kuwa duk motsin Mu"azzam a idonta,kamar ya sani ya waiwayo karaf ko suka hada ido mirmishi ya sakarmata for d First time,sandarewa lubna tayi saboda yadda mirmishin ya daketa lokaci daya wucewa yayi yabarta itako dakyar ta karisa taja kujera ta zauna jikinta amace.   Kowa nacin abinci ammh gabadaya attention din lubna naga Mu"azzam,wanda ko shi baima san wainar datake toyaba,bai wani ci abincin dayawa ba ya tashi,mooh yabisa suka koma falo suna hira,sai tamaida kunnanta kansu,tanaji yana fadama mooh shi lauya ne yana aiki a hight Supreme court Abuja,a inda shi mooh din kefadamai Shi Quantity Suver,yakaranta A jam'ar Malesia ayanzu haka yana aiki da gwannatin kasar sudan wajen shimfida kwalta,sunata dai hiransu mu"azzam ya saki jiki yana ba mooh lbrin yanayin aikinsu A Nigeria shima yana bashi nashi,ahaka Abbie yazo ya samesu wanda shima sama sama yaci abinci hankalinshi na gunsu tsakiyarsu ya zauna,shima aka shiga hiran dashi.   Tagumi lubna ta buga tanajin yadda zuciyanta ke bugawa duk bayan kowani dakika matukar ta kalli mu"azzam,mom dake gefe ta kura mata ido tana mamakin meya same Lubna yau,ganin bata da wannan amsan ya sata ta mata banza taciga da cin abincinta. _________________ *NAGERIA*   Motar su Zahirah na tashi Ummi tayi Wuf ta fito,tana fitowa ba wanda ya ganta Waje ta fito ta iske ushe cikin mota batai wata wata ba,ta bude baya ta shiga tana fadin"Ushe mu koma Famfari.."jin mganarta kawai yayi asama kamar zaiyi mgana  sai dai ya fasa yaja motar suka Fice daga unguwar.    Hon Suka zuba abakin makeken gidan da hanzari megadi yazo ya bude musu get motocin suka sulala ciki,Ashe ce kan gaban Fitowa tana sakin guda,itama mahgana ba"a barta abaya ba,tuni suka rikita gidan,chan wata yar yayan bukar ta fito da Turaren Wuta tana hurama Amarya wacce Yakura ta fito daga ita daga mota. Gaba su Ashe sukayi suna sakin guda da tafi lokacin da suka nufi kofar da zata sadasu da babbar tagamemom falon Zahirah dake rike hannun yakura jitake kamar ana janta gudan ko da su Ashe suke kamar ta mutu takeji banda Tsiyayar hawaye bata komai cikin katon lifayan da aka nadeta dashi.   Yagana dake Cikin bedroom dinta ita da kawarta Zinatu tayi wuf tatashi jin guda ya mamaye gidan,dafe kirji tayi tana kwalalo ido take fadin"Zinatu ya tabbata ga amarya an kawo,wlh ji nake kamar naje na burmata wuka agaban iyayan nata.." Tsaki zinatu taja tana fadin"mtsewww...Sai kije ki bankamata ana miki fadan kikiyayi kiwon awaki kina zencen kyallah ta haihu,miye na damuwa keda kikasan nan da Sati daya zata koma inda ta fito.."     *Comment share and vote*        *Jamilajanafty* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏ *NOT EDITED*💥             *NO 33*    "Kallonta yagana tayi kan tace"Allah Qawata.."wani killer smile Zinatu tayi kafin tace"indai da mallam da boko sai fita ta barmiki gidanki da mijinki nasha ruwan walh Qawata.."   Tafada cikin gadara da wani yatsina hannu yagana ta bata suka kashe tafadin"Shegiya qawata ko shedan na tsoron hada hanya dake'"dariya tana fadin"don uban mutun shidin shedan na hada hanya dashi,ne yo duk karatun dayane,Karatun dare dukkanmu mukayi Shiyasa har tafaru ta kare bamu Fahimci komai ba"dariya suka sheke dashi suka kara tafawa daidai lokacin dasukaji shigowarsu falon yan"uwan Alhaji da sukazo daga kano suna musu lale marhaba.    Cikin mutumci da kararramawa yan"uwan kabiru suka amshesu akasa suka zaunar da zahirah,wata diyar goggon kabirun wacce,ake kira da uwani tayi karaf ta karbe Little Ummi dake hannun Hajiya tana fadin"Allahu akbar kaga inda akeyi don Allah,irin haihuwa jikar akbarka,Allah yasa wata shekara ki haifoma yan hudu ne ma ba yan biyu ba"tafada tana shilla little ummi wacce ke bangala dariya,nan wata ma ta karbi moodu suna tayabawa suna saka albarka.   Hajiya ne tayi gyara murya tana fadin"To masha Allahu yaudai ga amaryanku mun kawo muku,munji dadin yadda kuka karbemu ga zahirah nan ta shigo cikinku fatan zaku riketa tamkar yarku ta cikinku domin yanzu taku ce sai,kuma kunyi hakuri dan tana da danyen jego"Uwani ce ta karbe da cewa'"Mu karba wlh Allah yabada zaman lafiya mai dorewa da hakuri da juna,yara kuma muna so inda karima akawo wlh kawu bai ki ba,shida ya kwashi Shekaru kullum ya shigo gida sai haushi wata karya kullum jiya iyau babu cigaba"tafada tana hararan dakin yagana wacce ke ciki sunajin duk maganganun da uwani ke watsawa. Cikin Zafin rai,yagana ta mike zinatu ta rikota kallonta tayi tana huci tace"sakeni na fita naci mai cin uwar wanchan ballagazan karuwar kauyen"Tafada tana huci,sakinta Zinatu tayi tana fadin"easy madam,barta keda kikeda takamar nasu hannu yo wani burga za"ayi miki barta tayi lokacinta ne,gobe bazata yi ba ko,?"tafada tana kallonta ajiyar zuciya yagana ta sauke kafin takoma gefe ta zauna tana huci zinatu na mata dariyan shakiyanci.   Yakura ne takatse su da yadda suke zubama zahirah kirari da kuma yabo,gefe daya kuma suna yadama yagana habaici,da fadin"amm,ina shashen uwargidan mu kaita mu damkamata amana bisa al"ada dare nayi.."Uwani ta mike tana fadin"ku taso ku biyoni kunsan matar gidan sai mai gidan"tafada cikin gatse taso zahirah sukayi suka bi Uwani inda Ta wuce kai tsaye cikin wani bedroom tana tura kofan lokaci daya da sallama. Su Ashe na ganin haka suka hada baki suna sakin guda,masu yawo da kamshi Turare suna ta fama dashi,Suna shigowa yagana da zinatu suka kallesu shekesheke cike da mamaki har suka zazzauna bisa kafet din dake tsakar dakin,Uwani tace tana nuna yagana"ga uwar gida karfen gida,uwar gida ga amarya hasken gidan ta shigo an kawo miki amanar nan ne ta iyaye dasuke badawa tun al"adunmu na da.."   Da gayyah tafadi maganar bayan ta wani juyamata ido,wani wulakattacen kallo yagana kebin uwanin dashi kafin tace"yo ai na aza uwani yar kanzaki ke zaki karbi amanar don naga kiris yarage ki kaso aurenki kuzo ki auri kawun naki muyi zaman kishi,dake"tafada kai tsaye lokaci daya tana balla masu Hajiya da sukayi tsuru tsuru harara Baki Uwanu ta rike kan tace"Wane ni da kaddarar dole,ai Uwani tayi zaman kishi dake yagana watan tonon asirinki ne yazo,ai amaryar dai ita ta dace dake,domin daga kamun ludayin mutum ake gani beran masar ne,ba mutum takamar wani Namiji  mage ba"Tafada tana tura dankwalinta gaba.   zuciya ta ciko Yagana zatayi mgana Zinatu ta rigata da cewa"kai kai Qawata wannan wani turare ake busamana,kada ace dai Turaran mallakane ake turaremu dashi"Tafada tana toshe hanci yamutsa Fuska yagana tayi tana fadin"wa yasani Tunda dangin ASiri ne,in Atsaye suke to ni yagana A tafe na kwana,zencen amana plz and plz kutashi ku barmin daki,amana ban karba ba,bakuma zan karba kabiru ne tazo taji abunda nakeji inace jijiyace takawota tazo taja ta barta domin mallakin yagana ce ita kadai.."Tafada cikin izgili.   Cikin mamaki suke binta da kallo barinma hajiya wacce ke bin yagana da kallon mamaki,itako zahirah tana cikin mayafi tana kuka,batasan sadda taji kukan ya tsaigaita ba,tadago kanta ta cikin shara sharan lifayanta tana karema yagana kallo wacce ke jifansu da mugun kallo,Ashe ne ta miki tana fadin"ikon Allah haba baiwar Allah ammh kodon ganin idonmu kya rage wani abun ko? muma saboda al"ada ne kada muki kawota kice ba"a darajaki ba,ammh kam amanarta ai mijintane kadai zamu damkamawa,keda ita kuwa kowa ya iya allonsa ya wanke,yadda za"a kirasa mijinki haka za"a kirashi mijinta,kinga duk abun daya ne"tafada tana ballamata harara kan tace"kutashi mu sada ta da dakinta dare nayi kar mu shiga lokacin ango. Dariya suka sheke dashi atare kafin zinatu ta mike tana fadin"ke kuma asuwa,gayyah Arna a idi,jibi bakinki don Allah..."Tafada tana nunata kafin sukara tsintsirewa da dariya,Ashe kuwa ta waigo tace"Ni a ubanki da uwarki,Tambadaddiya mara kamun kai,yo gwanda kowa da kowan wanke ko banza ita kawar taki Allah ya rufamata Aure ya lullubeta kefa,banda yawan kan ta zubar ba abunda kekiyi Kasuwa duka ta kulle an rasa inda za"a sai yawon bin gidajen kawaye Ana neman kashe musu aure,kibari kiyi auren sai ki samu bakin mgana" Tafada tana huci tare da rike kugu.   Ganin haka yasa yakura mikewa da zahirah wacce abunda ke faruwa ya daskarar da ita,yakura tacema hajiya"hajiya ku tashi mutafi.Ke kuma Allah baki hakuri mun fita hakkinki.."Tafada tana rumgume zahirah jikinta,kama hanyar Fita sukayi zinatu ta mike don mganar da Ashe ta fadamata ya dafata tayi tsalle tasha gabanta tana fadin"Ke Kuchakar cikin gida kalleni nan,ki gani nafi karfinki da dukama danginki,Koda BARIKI TA FITO(mry obam) ta ganni da bariki na wlh,nafiki tashanci,har ni zaki nunama Burauba,Haihuwar lagos girman kaduna,ba kadan iskacin da bansani ba,yo Allah na tuba wani darene,jemage bai gani,yarinyace yadda kukawota haka zakuzo ku dauketa domin Qawatace kadai take da alhakin mallakan Alhaji ita kadai bayan ita babu wacce ta isa kowacece itakuwa koda kan buzun mallam take kwana kuwa"Tafada tana tunkude Ashe,akwai Ashe ta yarfe hannunta bayan ta tsaya da kafanta mahgana tadinga jan hannun Ashe tana fadin"A'i rabasu don Allah ki wuce muje.."ammh ina sai da Ashe tace"ahhayyye nanaye..ke barikin waje ce,niko kilacin cikin gidane,nasan duk wani nau"i na iskanci da tambalewa da na rayuwar yau da kullum domin nine in nayi gohi za"a cini batare da bacin rai ba,kuma ga tarin lada🙈😳🙄🤔wata fa,Sai ta fita ta nema in akayi rashin sa"a bayan anci shegiya a zubamata na jaki,kinga ko kotanan ta miki zarrah,yo dakike fadin Alhaji,yo ai mganar banza kike Alhaji yagaji da zama da juya shima yana bukar ganin wahalarsa aduniya ya auro jinin haihuwa,kuma insha Allah shekara mai zuwa sai munzo sunan yan hudu bama yan biyu ba,Sai da bakinciki ya kashe mutum,kuma da iznin lahi Sharri sai yakoma ma maishi"Tafada tana hararansu tare da buga musu tsaki duk da mahgana nata janta,su hajiya tuni sukayi waje don wannan kalaman na Ashe ya girmi kunnansu.   Uwani tayi kasa tasaki guda tana fadin"ba shakka mai laya ka kiyayini mai zamani.."tafada tana musu dariya kan sufice,cike da bakincikin Zinatu tace"wannan din wata yar kazakazan ce kuma,kinajin mganar data keyi.."cikin xafi yagana tace"najita kyaleta Qawata,duk zasu gane basu da wayau dagasu har amaryan da Alhajin,nine fa,billahil lazi wannan karon sai nayi abunda bantayi ba"Tafada tana wani girgiza kafa komawa zinatu tayi tana zauna tafadin"sai mun tashi tsaye don naga suma da Shirinsu suka zo"barsu barsu..Nasu shirin suka sani basu san na yagana ba"ta katseta da kallo ta bita tawani girgiza tana cije baki.   Har bedroom dinta bisa gadonta na alfarma suka sauketa,nan da nan yakura tafara yimata nasiha tare da nunamata sai tayi hakuri,tunda taji tagani kuma da idonta hajiya ma takara danata Ashe ko karkacewa tayi tace"ke ya"n nan dago kanki ki kalleni,bawata kalmar hakuri ban amince ki zauna wa dosara ta taka kiba,gidan mijintane kema gidan mijinki ne,in tace miki zo mu zauna ki bita kizauna in tace miki ubanki to kicemata Sai dai ubanta,don uba baifi uba ba,ke wlh indai kika zauna wannan matar tashiga hakkinki ni ba kanwar ubanki bane,kibari naji lbrin kina mata kukan nan naki,kiga yadda zanyi dake,in zaki mike ga kanki ki mike ki watsar da wannan sanyin naki atoh.."   Kowa kallon Ashe yake yana dariya itako ta sha mur tana wani hura hanci,itako zahirah banda kuka ba abunda take,to yau kuma inda Allah ya jefota kenan,angama na Uwar miji an koma fargaban kishiya,Sun mata nasiha sosai kafin suyi mata sallama su wuce,zahirah ta rike yakura tana kuka,itakanta yakura tsausayin zahirah ya kamata dakyar ta lallasheta,suka fita suka barta tana kuka,sallama sukayi da yan"uwan Allaji wanda su little Ummi ke hannunsu suna ta dauka cike da sha"awa har bakin mota suka rakasu suna musu godiya.   Kifewa kawai tayi bisa gado tana kuka tafadin"Ya mu"azzam ka yafemin don Allah.."Take fadi tana kuka kamar wata zautattaciya sai da tayi ya isheta kana tayi shuru tana zaune tana raba ido Uwani tayi sallama ita da wata suna dauke da yaran Uwani tace"To amaryanmu mai kuka ga yara sun tashi suna bukatar mama.."tafada tana mikamata Little ummi Dan mirmishi tayi da kumburarrun idanunta kafin ta sa hannu ta karbesu ta dorasu bisa gado tana fadin"Na gode fa.."dariya uwani tayi tana fadin"a'a yima kaine amaryanmu."tafada kafin sumata sai da safe su fice,sai da suka fita ta mike ta warware lifayan dake jikinta takoma ta zauna tabasu nono daya bayan daya bayan ta kammallah ne,ta mike ta isa ga wardrope din dake dakin ta bude nan taga kayanta jere harda na yaran,over roll ta dauko musu da kayan sanyi saboda taji garin da dan sanyi sanyi ta chanza musu kaya,ta kammallah kenan taji ana mata nooking lokaci daya ana shigowa da sallama.   Rudewa tayi tayi wani baya kamar zata fadi saboda tsoro kafin tafada bakin gadon tana janye lifayanta ta saka bisa kanta jikinta na rawa yana tsaye yana kallonta ita da yaran dake kwance gefenta suna cilla kafa bakinsa yaki Rufuwa saboda murna,dogon mutum ne wankan Tarwada bai da wani kiba,sai dai ta murjewa da hutu,Ashekaru baxai wuce hamsin da wani abu ba,fuskarsa babu muni ko kadan yana da cikar zati datake amsa sunansa na Namiji,duk acikin mayafinta ta karemai kallo,nan ta tuna tabbas tataba ganinshi Saudaya agidansu yazo wajen bahna dinta...   Cikin Farinciki ya taka ya isa kusa da ita bayan ya ijiye ledan dake hannunsa bisa side drower,ya zaune gefen inda yaran suke yana kallonsu kuma yana kallon zahirah wacce ta kudundune kanta cikin mayafi jikinta na rawa,Cikin muryansa ta dattako yace"Alhamdulillahi..Masha Allah.."yake fada kafin ya saka hannu ya dauki moodu yana fadin" Na godema Allah bisa ni"imar dayayimin nasamu zukekiyar mata ga ya"ya har guda biyu alokaci daya"yafada yana kallon zahirah kafin yadora da fadin"ko ba haka ba amarsu ta ango.."   tacikin mayafin zahirah ta ballamai harara ko mgana bataima ba bai damu ba illah ya cigaba da wasa dasu little ummu ya dau wanan ya ijiye yakoma ma wanchan duk tana kallonsa,ta kagara ya fice yabata waje,a takure take,tana wannan mganar sukaji yagana da karfin tana kwalamai kira "Alhaji..! Tafada lokacin da tafado dakin kai tsaye, Tsaye tayi musu akai shiko jikinsa na rawa ya mike yana fadin"armm dama yanzu zan Fito.."harara ta ballamai kan tace"yanzu zaka fito dinta,daga baka minti goma shine kazo ka rashe ko? to maza ka wuce muje tunkafin na saba maka"tafada tana nunamai hanyar fita,jikinsa na rawa ya wuce yana waigen zahirah datayi kasake tanaganin abun mamaki batama san sadda ta leko da kanta ta cikin mayafin tana kallonsu dukkansu imani ya kamata,ganin yadda jikin Alhaji ke rawa,kyace uwarsa ne.   Zai fita yace"ga sako nan aleda ki duba kinji ki kulle kofa sai da safe.."yafada yana ficewa da harara yaga ta bishi kan ta waigo tana kallon zahirah tace"Kinga sakamakon mai Auren mijin yagana kenan,wannan sharen fage ne,yarinya muje zuwa."tana fadar haka ta dakamata tsaki ta fice ta banko mata kofa,kama baki zahirah tayi tana mamakin kafin ta mike taje ta sanya kofan makulli tana fadin"Allah ya raka taki gona.."tafada tana rike baki kafin takara cewa"Yo Allah na tuba ban da kaddara ai ni banyi kama da kalan wacce zata auri mijinki ba,inda kinga mijina wlh sai kin raina kanki"Tafada tana kyafci kafin ta yada lifayan nata bisa Gado ta fada tiolet lokaci daya abunda yagana da Alhaji sukayi yanzu yashiga bata dariya.   Suko su hajiya suna komawa suka ga babu Ummi ba ushe basu wani tsaya tambayan ba"asi ba,suka samu abun hawa sukayi sallama da su mahgana da su Ashe suka wuce ana jajantama zahirah ganin yadda duka auren nata biyu batai sa"a ba,koda suka koma gida kowa ya kwanta ushe Tuni yayi barci,Shureim kuma yashiga da Baffa cikin daki suna ciki suna hiran duniya,suka shiga suna musu sannu da gida,suna shaida musu sun dawo,Yakura takoma ta rufe gida ta sanya sakata kafin takoma ita da hajiya suka dauro alwala suka shiga daki,nan suka ga Ummi kwance bisa gadon yakura tayi dif alamun tana barci,hajiya ce tace"oh suhaima har tayi barci ma.."yakura tace"dole munfa dade gidanan hajiya,jaraban matan nan yadau lokaci"hajiya ta karba da cewa"ummh kedai bari ba wacce nake tsausayama irin zahirah da yan diyan nan,don kinga ita bamai hayaniya bace.."haka sukayita jajantama zahirah kafin su hakura su kabbarta sallah,koda suka idar bayan Yakura ta shimfida musu katifa akasa tayi musu shimfida ita da hajiya suna mganar suka dasa suna mamakin jaraba irinta yagana,Ummi na jinsu tayi kamar tayi barci,ammh idonta biyu,tuni hawaye suka gama wankemata fuska kuka na neman kwacemata tayi Saurin damke bakinta kada su hajiya su jiyota,bakincikinta daya yadda jikokinta zasu rayu awannan gidan,ga yadda su hajiya ke zencen uwar gidan na zahirah bata da mutumci ko kadan,takaichinta daya komai ya faru dasu itace sila da bata raba uwarsu da ubansu ba da yanzu suna tare da iyayansu da ita kanta,ammh son zuciya da rudin shedan sun kaita sun barota,kuka take da hawaye tana sharewa. ______________      *Sudan*   Babu shakka mu"azzam yasamu kwanciyar hankali matuka,domin mooh na debesa masa kewa matuka,yafita dashi ya xagaya dashi wurare,harta ma"aikatansu sai da yakaishi,Tsakaninshi koda lubna gaisuwace kawai bayan nan baya sakarmata fuska sosai,duk dai ita din kullum burinta ya dinga kulata,ko bamgana yake ta dinga sakamai baki kenan tana zagewa,Kuma ayawancin lokunta yasha kamata tana kallonsa,kuma koda ya kalleta bata kauda kai sai dai ta tsareshi da ido bako kyaftawa sai dai Shi ya kauda kai,sai dai tayi mirmishi tana kada kai ko ajikinta,Shiko mu"azzam yana lura da ita tsab,ko ranar yana daga sama yaga zuwan Dr sultan wajenta ammh tayimai Wulakanci,har mooh dasuke tare bayan sun dawo cikin gida ya shiga mata fada,kan wulakancin datakema,Dr Sultan Tura baki tayi tana fadin"ita batason Shi..,Tanada wanda take so."   Tafada direct tana kallon Mu"azzam wanda yayi kamar baijitaba,kuma da ganya ta fada,domin tarigaya data gama sanin she fall in luv kuma baba kowa bane sai na mu"azzam don kullum da tunaninsa take kwana tana tashi,ga tsananin tsausayinsa datakeji,inbata ganshi bata sukuni ko asibiti taje tana Sauri ta dawo ko dawowa tayi bata ganshi a falo ba zata bishi har dakin mooh tana gaisheshi Yana amsamata cikin sakin Fuska ammh daganan zai bata fuska tagama felekenta ta kara gaba.   Abbie kuwa,yanata shirin zuwa Nagaria ne,sai da ya kammalla duka shirinsa kana yake shaidama mu"azzam kan yabasa Full address na gidansu achan Abuja Nageria,kuma yace yazamansa anan ko yaje bazai gayama Ummi yagansa ba sai inda yaje yadawo sai su koma tare,mu"azzam yaji dadin haka,kuma yayi na"am nan da nan ya rubutama Abbie full address din a takarda yabashi,Dama bayason komawa gida ayanzu saboda bayaso yakoma yaga hiransa tayi aure zuciyarsa bazata iya dauka ba sam.   Kwana biyun da yin haka Su mu"azzam suka raka Abbieb khamis filin jirgi yadaga zuwa nageria Mu"azzam jiyake kamar yace zai bishi,saboda yadda yayi kewan Ummi da Shureim harda hajajju,ammh kuma kalubalen dake tattare da komawansa ne ke kashe mai karfin Gwiwa,ammh koma mene zai cigaba da fadama Allah komai yazo da sauki.   Tare da lubna suka je,haka tun suna mota ta dinga nacinsa da kallo,tun yana basarawa harya Fusata yahade musu rai ita da mooh wanda keta mgana yana amsama sa a gajarce,ganin haka sai ya kyalesa yana tunanin kila baya son mgana ne a dat time din.    Suna komawa gida ya wuf ya shige daki,domin yau babu shakka,an tonomai abubuwa daya game da rayuwarsa na baya kwanciya yayi Ruf da cikin yana Tunano rayuwarsa da zahirah ta baya,kowani dakika yana jin daci aransa,wani waje yayi dariya wani Wajen in ya tuna ya sharbe hawaye,haka ya wuni yana kwance ko mooh daya nemi su fita,kiyawa yayi yace yaje kawai yau bayason Fita. _Comment dinku yafara yin low yanzu,wlh i hv a lot to do nake rage lokaci ina baku update kullum ammh yanzu kun rage sharhi kamar da,..Ina so nayi na kammallah ne kafin muyi resume skul,kuma ga tafiya agabana da zanyi,kuma da zarar na tafi bazan dinga samu time nayi muku typing ba gaskiya,so in kuna son update gobe kip ur commenting Janaf fans,in kuma kun rike kayanku,nima sai na rike update dina.,na hutama kwana biyu_😎            *Janaftyjami* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏   *NOT EDITED*💥              *NO 34* _____________              """Washegari nayi su Ummi suka koma bayan tarin abun arzikin dasuka bawa su yakura kafin su tafi,haka suka tafi anatama juna godiya mai yawa saka albarka kuwa kamar baffa zaima Shureim kuka,yana yi yana rokon Allah ya bayyana mu"azzam duk inda yake,yakuma karkato da hankalinsa gida.,haka suka mika hanya ransu duk ba dadi,ko bakomai rayuwar ta shettima akwai ban tsausayi aciki,ga talauci ga ciwo ga rashin haihuwa suka shikadai lalle yaga jarabta haka hajiya ke fada sanda suke hanyar komawa Abuja.   Koda suka koma hajiya taso bin Shureim Sukoma zaria ammh Ummi tayi narai narai da Fuska zatayi kuka,dole hajiya ta dakata da binsa sai zuwa wani zuwan,domin Ummi hada kayanta itama tayi tace kafarta kafar Hajiya,gidane Su karime su cigaba da zama,daman zaman tadakeyi don mu"azzam ne,kuma yau bashi to bataga amfaninta ba,indai hajiya zata koma zaria to sai da sutafi tare bazata zauna kadaici ya kasheta ba,domin ita yanzu wani kawan duniya da kyale kyalenta Duk yafitan mata aka,ganin haka yasa hajiyar zama domin tace bashi kyautuwa abar gida babu kowa sai yan"aiki koda an yarda dasu hakan kuskure ne,kuma ko yau mu"azzam ya dawo ta tabbata bazai ji dadin hakan ba. Sallama Shureim yamusu ya tafi bayan ya biya ma"aikatan hakkinsu na wata,dama shike biya tunda mu"azzam din ya tafi,kuma ya tabbatar da ya cika musu store da kayan abun bukata,Shima bai wani jin dadin zaman chan,ga kewan hajiya gana dan"uwa,aiki ne kadai yake taresa ammh da badon haka ba,shima tattarowa zaiyi ya dawo nan shida zulaika da yara,don mganar gaskiya he fell alone achan. ****************   *MAID*   Yau zahirah take da kwana uku cif agidan mijinta wanda zuwa wannan lokaci sau daya takara saka Alhaji kabiru a idonta tun bayan zuwan da yagana tayi ta tarashi suka fita bata kara ganinshi ba sai da aka kwana aka wuni da daddare ya shigo dakinta, shima asace yanayi yana waigo su little Ummi ya dauka yana musu wasa koda ta gaisheshi kasa kasa ya amsa yana binta da kallon sha"awa wanda dama tana, sanye da wani riga da sikat na shadda kayan Sun amsheta ganin kallon dayake mata yasa ta dauko mayafinta dake kan gadon ta yafa,dariya kawai yayi yana fadi afili.."To amarsu miye na rufewa,karfa ki manta komai wayan amarya sai ansha manta.."   Sunkuyar dakai tayi tana wasa da adon mayafinta,bata ko dago ba,tambayanta yake ko suna bukatar wani abu ta girgizamai kai,jin kamar motsin tahowa ne,ya shi saurin mikamata Moodu dake hannunsa,ya Fice jikinsa narawa,da mamaki Zahirah ta bisa da kallo kan ta tabe bakinta ko ajikinta ya cigaba da zama a inda yake wlh dayafi mata.   Tun ranar kuma bata kara ganinsa ba,Saudayama tataba fitowa falo washegarin ranar da"aka kawota data fito raka yan garinsu zasu koma kano,kuma iyakarta cikin falon daganan tayi komawarta ciki,akwai mai aiki zulai itake kula da komai agidan hatta bangaren girki,abinci har daki ake kawomata,gyaran dakin nata ma ita ta hana mai aikin yi ammh da farko har ciki ta shigo zata gyaramata ta hutar da ita,in tatashi da safe,daga wanka tayima yaranta babu abunda takeyi sai danne danne waya tana game kowani abu,yagana kuwa bata kara ganinta ba ko alama,itama bata nemeta don tama manta tana rayuwa agidan,itadai babban burinta Mijinta Ibrahim mu"azzam ya dawo gida sukoma ma Aurensu yanzu shine agabanta.   Ranar da Zahirah tacika kwana ukun takira kawarta Asma"u awaya tana fadamata tayi aure,kin yarda Asma"u tayi sai da ta rantse mata,Asma"u har kwallah tayi na tsausayin mu"azzam bayan zahirah ta fadamata lbrin barinsa gida,Nan Asma"un take fadamata suna WAEC ne yanzu,sai da zahirah taji tahowar kwallah a idonta sai ta share bata nunama Asma'un komai ba sai ma addu'an Fatan alheri dataita mata.,Sallama sukayi kowanne zuciyarsa babu dadi,shuru zahirah tayi tana jin daci aranta,yanzu adan shekarunta tayi aure biyu?ga mtsalolin rayuwa sunki karewa,ga yadda taci burin karatu arayuwarta ammh komai ya ruguje,share hawayen tayi tana fadi cikin ranta"bakomai haka Allah yaso in inada rabon karatun agaba zanyi.."tafada cikin dakewa lokaci daya tana sakin mirmishi ita kadai.    Dauko su little Ummi tayi ta goya moodu abayanta da zani,itakuma little Ummi tana rike da ita tana dan zagaya dakin alamar lallashi domin ta fahimci yau din sunajin rigima. ______________   Tashar Tasin dayayi Tundaga Airport ita ta saukeshi akofar gidan na mu"azzam mai Taxxin yana fadin"Ga gidan nan yallabai.."yafada yana kallon inda aka makala lambar gidan 16maitama Distrit.,Saukowa Abbie yayi da yar jakarsa ta matafiya kafin ya ciro wallet dinsa ya zaro 5k ya mikama mai taxxin yana mai godiya,ganin kudin daya bashi ne yasa ya dingamai godiya hannu kawai ya dagamai kafin ya karisa bakin get din lokaci daya yana karema anguwar kallo yana jinjina kai,domin haduwar ta wuce wasa,maida kallonsa yayi ga katon gidan da akace mallakin Mu"azzam ne,kafin Ya karisa bakin get din ya saka hannu yana kwankwasawa.   Sani maigadi dake zaune shida Falalu suna hira sukaji buga get,kallon juna sukayi domin abun ya zaman musu sabo,su hon suka sani ba buga kofa,da hanzari sani ya mike ya isa ga get din yana fadin"waye..?   Abbie ya gyara tsayuwa yace"Nine.."kai ne wa..? sani ya tambaya,mirmishi Abbie yayi kafin yace"bude ka gani mana.."jim sani yayi kafin Falalu yayimai,inkiya daya budemana su gani,budewa yayi kadan yana leke,nan yaga Abbie tsaye yana kallonsa,sama da kasa ya kallesa kafin ya kalli Fuskarsa,cikar kamala dana zati tare da kwarjini  su suka kashema sani jiki,cikin dakewa yace"mallam waka ke nema"?     Abbie yace"Suhaima nake nema Ummin mu"azzam..'Kura masa ido sani yayi kan yace"toh toh..ammh gaskiya sai dai kajira a fado mata" dan mirmishi Abbie yayi kafin yace"aright..."har sani ya rufe get din ya juya sai yakara dawowa yana fadin"Am yi hakuri wa za"a ce mata ne..? Abbie yace"Kace mata khamis ne daga Sudan.."   juyawa yayi ya nufi cikin gida,sallama ya doka afalon hajiya ta amsa tana tambayan waye? shigowa sani yayi ya zube akasa yana gaida hajiya da Ummi wacce ke zaune gefe tana binsa da kallo,hajiya ce tace"ah Sani ya"akayi ne..? Sani yace,"lafiya lau hajiya,Hajiya Ummi ce tayi bako awaje.."Tare Hajiya da Ummi suka kalleshi hajiya tace"bako kuma? daga ina? tafada tana kallon Ummi wacce tayi kasake tanajinsu,don haryanzu bata fiye mgana bane sosai,duk da ansamu cigaba ba laifi.   Sani yace"Toh Nidai yace min Khamis daga.."yafada yana daga kai alamar tunani,tunda ya ambaci khamis tayi tsam da ranta tana kallonsa sai chan yace"yauwa hajiya daga Sudan yace" Da dawani Sauri Ummi ta mike harta neman Faduwa take fadin"Daga Sudan kace? tafada tana zaro ido   Kai yagyadamata kafin yace"eh haka yace hajiya.."ai kafin kace mene Ummi tafice da gudunta hajiya da Sani maigadi suka bita da kallon mamaki,jin kasar da,aka kira yasa hajiya mikewa tana bin bayan Ummi da Sauri,shiko sani da aka barshi zaune ya rike baki yana mamakin to mekuma ke Shirin Faruwa.   Da gudu Ummi ta nufe get tana kiciniyar budewa ammh ta kasa,falalu ne ya karisa yana fadin"lafiya kuwa hajiya? dagowa tayi tana kallonsa kan tace cikin tsawa"Budemin get dallah mallam.."jikinsa na rawa ya karisa yana budemata domin tukafin tafiyar mu"azzam rabon dayaji muryan ummi cikin Fada haka,yana budemata Ummi ta fice da Sauri sai ko taci karo Abbie khamis tsaye yana kallonta nunasa Ummi ta hau yi da hannu bakinta na rawa lokaci daya hawaye yana wankemata fuska.     "Kha..Mis..."Tafada jikinta na rawa duk da girma da kuma shekaru sun lullube,khamis ammh bazai taba bacemata ba,balle ma hutu da jin dadi baisa yawani chanza ba,sai dai shekaru da sukaja,shima cikin taruwar hawaye yake kallonta sama da kasa ganin yadda Suhaimar ta rame kamar ba ita ba,ko abaya ba haka take ba lalle rayuwa ta matukar juyama Suhaima baya    Shima cikin mamaki ya kirata"Suhaima.? yafada yana kallonta kawai sai ummi ta duke ta fashe da kuka tana fadin"ka makara khamis kazo lokacin da Amininka ka,kasa tadade da shafe idanunsa,Da'nsa kuma da muka haifa nayi sanadiyar barinsa kasar nan gabadaya ya tafi bamu san inda yake ba,yanzu nikadai ce nake rayuwa ina girban Abunda na shuka" tafada cikin mtsanancin kuka daidai lokacin da hajiya ta fito tana fadin"suhaima shi wannan din waye?  tafada tana kallon Abbie khamis dayake tsaye yana jin Ummi da Sauraranta   Cikin kuka Ummi tace"Abokin moodu ne,yaya tare na fara ganinsu ranar da nafara dora ido akan moodu gidanmu na chan sudan" da kallo hajiya ta bishi ta fadin"Allahu akbar kabiran yanzu kake tafe.."dan mirmishi ya saki yana fadin"eh hajiya.."yafada lokacin da wata siririyar kwallar ta zubomai ta gefen dan Siririn glass din dake idonsa.   Kama Ummi hajiya tayi tana fadin"bar kukanan Suhaima mu shiga daga ciki,bawan Allah shigo daga ciki maraba da zuwa.."hannunta ta rike suka koma cikin gida Abbie khamis na binsu abaya har zuwa baban falon gidan hajiya da kanta ta shiga kichen ta umarci su karime da su kawoma bako Abunsha da abun tabawa,kafin takoma falo su shiga gaisawa da Abbie khamis,Ummi kuwa na gefe tana ta rafzan kukan kamar ranta zai fita.   Hajiya tace"Tun lokacin da katafi baka sake waiwayo ba,abubuwa dadama sunfaru ciki harda rasuwar amininka,da kuma barin danku gida"jinjina kai Abbie yayi kafin ya zare glasa din dake idanunsa yace"Inada lbrin rasuwar Abokina,haihuwar dansa da kuma bacewarsa ne bani da lbri.."nan ya shiga basu lbrin zuwansa da irin wulakancin dasu Shettima da fadi sukayi mishi ya kareshe da cewa"tundaga lokacin bankara farinciki ba Suhaima,sai da na samu lbrinki ta hanyar wani abokin karatunmu wanda muka hadu dashi afilin jirgi sanda zan rakoku Nigeria har muka gaisa dashi,shi yabani tabbanci Abuja kike zaune cikin wannan anguwan"yafada yana share kwallah. Tuni kukan Ummi ya tsananta sulalewa kawai tayi akasa tana fadin"Wlh Amanace tacini khamis,amanar da moodu yabaka to wlh dansane ya maye gurbinta,tunda Mu"azzam yafara mallakan hankalin kansa baitaba sabamin da gangan ba,karfinsa,lafiyansa dukiyansa da komai nasa akaina yake karewa,ammh ni zama wata uwa mara tsausayi farinciki ko sau daya bantaba basa,ba sai ma nayi sanadiyar durkushewar rayuwarsa tunda gashi ya barni ya bar aikinsa da duk abunda ya mallaka,kaicho ni kaicho ni Suhaima..."take fada tana buga kanta akujera.   Tsausayinta yakama Khamis yaji kamar yafadamata mu"azzam na tare sai dai kuma baizai iya ba,tunda ga yadda suka rabu da shi,gyada kai yayi yana fadin"to wai duk meyafaru kuman bayani yadda zangane"ummi ta gagara mgana sai kuka,hajiya ce ta bashi lbri kaf,kamar yadda mu"azzam ya bashi takara da cewa"tunda nake ganin soyayyar uwa da d'a bantaba ganin soyyayar da d'a yakema uwarsa ba kamar yadda mu"azzam kema suhaima,ya yarda ya bata komai ciki harda ransa matukar zatayi Farinciki zai iya mallaka mata,yaron nan gabadaya rayuwarsa akanta yake karewa,saboda biyayyah sujjada ne kadai baya mata,ammh yau duk waya gari ya,waya,yau ina fadi,ta mutu ta bar duniya da abunda ke cikinta,yau ina shi sheetima da abunda yake takama? babu shi,ba yan'uwansa duka Allah ya karbi abinsa ga shi Allah bai basa haihuwa ba ga ciwo ya kwanatar dashi duk dalilin tafiyar Danki,yayi nadama tuni,da ace suhaima kinajin mganata da duk haka bata faru ba.."   gyara zama Abbie yayi yana fadin"tabbas hakane,duk abunda kaga mutum yayi to yajira sakamakonsa wajen Allah,yanzu shettima duk abunsa yana kwance babu lafiya to wace dubara za"a ma Allah, kai abu baiyi dadi ba sam,suhaima ai ba"a rama cuta da cuta,da alheri ake ramawa daga karshe sai ka ga kaine da riba,ammh babu komai anytin will be alright zan nemo mu"azzam duk inda ya shiga afadin duniyarnan,koda kuwa duk abunda na mallaka zai karene nayi miki alqawari suhaima,so kibar kuka,duk abunda yabaru mukaddari ne daga Allah,kuma jarabtane daga indallahi.."haka yayi tama Ummi nasiha kana tahakura tayi shuru,shashen mu"aazzam aka sauke Abbie ya shiga yayi wanka ya sauya kaya kafin akawomai abinci yaci,ya kwanta ya huta. Tun aranar hajiya takira shureim tana Shuraim tafadamai zuwan Abbie khamis yayi murna sosai,kuma yace insha Allahu yana nan tafe cikin satin dazai kama zai taho,hakika zuwan Abbie ya ragema ummi damuwarta haka zasu zauna suyita hira yana bata lbrin cigaban da aka,samu achan sudan din,yafadamata rasuwar iyayansa,har sai da Ummi tayi kwallah tana tuna hallacinsu gareta,nan yake fadamata yayi aure ya'yansa biyu lubna da muhammed takwaran moodu,kuma yayi mata alqawarin yana komawa zai dawo tare dasu.    Kwanansa biyu shureim ya taho wannan karan shida iyalansa yazo zulaika da yara,sungaisa da Abbie khamis sosai,tunda yana ganinsa ya fahimci shine dan"uwan da mu"azzam ke yawan fadi tare suka wuni suka kwana suna tattauna yadda zasu bulloma al"amarin neman mu"azzam din,wanda Abbie ko Afuska bai nuna yasan inda mu"azzam din yake ba. Sai awashagari suka dauki hanyar maiduguri mota biyu sukayi,motar Shureim shike driving gefensa kuma Abbie ne sai yaransa dake bayan mota motar da ushe kejanta kuwa,hajiya ce da Ummi sai zulaikah suka yi wannan Tafiya,dayake sun taso da wuri,kuma sunyi gudu koda karfe 2:00pm tayi suna cikin gidan shettima wanda suka gansu kwatsam,shettima kuka yake yana rike khamis yana neman gafaransa,wanda shikanshi khamis din sai da yayi kwallar tsausayin yadda rayuwa tajuyama shettima baya nan yakara tsorata da duniya matuka,suna nan sai ga bukar yazo,nan shima aka taru akamai bayanin Abbie khamis suka gaisa cikin fara"a mutumta juna lokaci daya Abbie na kara bashi hakuri,Bukar yace,'babu komai,wlh komai ya wuce,da Abbie yanemi ganawa da zahirah yakuma ga jikokinsa Shuriem ne cikin takaichi yake shaidamasa tayi aure kuma tatafi da yaran,tunda tana shayar dasu ne.   Matukar razana Abbie khamis yayi saboda tuna yadda sukayi da mu"azzam akan laillai laillai yaje ya duba masa hiransa da yaransa don Allah,harda kwallansa alokacin,yanzu ya zaiji inyaje masa da lbrin bai ganta ba,kuma ma hartayi aure tatafi da yaran gidan mijinta,bai da wannan karfin gwiwan na fadama mu"azzam haka,sai da yasan me zai fadamai,fatan zaman lafiya yayimata daganan aka shiga hirar duniya.   Kwana daya sukayi suka juyo suka dawo gida bayan sun cikasu da abun arziko,ko wannan zuwa shureim yazoma dasu little Umm,kaya da madaransu,da kudi har 30k yace abama zahirah ko suna bukatar wani abu,bukar din dai ya karba yace zai Tura mahgana ta kaimata,zulaika ma taso taje gun zahirah ammh kemekeme shureim yahanata zuwa,shifa har zahirah haushinta yakeji balle,bukar da kallonsa kawai yakeyi,saboda yadda yabada goyon baya aka ketama dan"uwansa gona.    Kwana daya Shureim yakara yayi sallama dasu yakoma shida iyalansa,bayan sunyi sallama da Abbie khamis shima gobe zai tafi,inAllah ya yarda,ummi kuwa hada kayanta tayi tsaf tace sai Sudan don zamanta yakare a nageria,hajiya data saki baki da mamaki,ta tambayeta gidan da dukiyar danta waxata barnawa,ummi tace ita zata barmawa ita da Shureim, zata bi khamis takoma inda tafito wato gidan marayun da'aka riketa,wannan kalamar saida ta sanya hajiya,kuka na tsausayin Suhaima,itafa amaraici tatashi batasan kowani gata ba,sai na moodu wanda bai dade tare da ita ba,Allah yakarbi abinsa,sai mu"azzam wanda yakoremata duk rashin wannan,yau babu shi,dole Suhaima ta rasa sukuni.   Abbie ne yayi ta bata hakuri kanta zauna harjaye ya dawo yayi mata alqawarin dawowa nan da lokaci kadan,ga nombar wayarsa data handline din gidansa duk yabata don dai ta yarda,dakyar to Ummi ta hakura ammh tace in ya dawo wlh kafarta kafartshi,ita tagama zama akasar Nageria tuni,tunda mu"azzam dinta ya barta taji kasar ta ficemata aka.   Sati daya yayi cif,washegari Ushe yakaisa Filin jirgi tare da rakiyar hajiya da Ummi,sai da jirginsu yadaga kana suka koma gida,sunajin kewa ko bakomai mutum ma rahamane,balle Ummi datake ganin Abbie khamis kamar wani alahalinta ne.     Kuyi manage plz,banjin dadin jikina ne,u pryers iz needeed*            *Jamilajanafty* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏               *NO 35*       """Abbie ya isa kasar Sudan Lafiya kalau,wanda mooh da mu"azzam da lubna harda mom suka daukosa daga Filin jirgi zuwa gida,bai samu zama dasu ba ,saboda gajiya sai da yayi wanka yaci abinci ya huta,kana suka zauna,mu"azzam Ummi yafara tambaya yatake,? wani hali take ciki? tana lafiya?   Abbie yafadamai Ummi tana cikin wani hali na kewa,da muradin ganinsa,dakuma kadaichi da nadama,nan yake yafadamishi ummi tayi matukar nadaman Abubuwan data aikatamai,tana bashi lbri tana kuka,Abbie yafadama mu"azzam cewa Ummi na bukatarsa ainun kodon tallafan Rauninta,don tama yanke shawaran biyosa takoma gidan marayun da"aka riketa.    Dukar dakai kawai mu"azzam yayi yana tsiyayan hawaye,hakika babu wacce takai uwa mahimmanci arayuwar da"hakika duk da tarin laifin Ummi gareshi daidai da rana daya baitabajin soyayyarta da kaunarta dayakeyi ta ragu ba,kullum kwanan duniya sai ya fidda hawaye saboda tuna ummi ko karyawa bata iyayi,sai ta ganshi ta tabbatar da lafiyansa kalau take iya sukuni,to yanzu yana tunanin yaya zata iya rayuwa bashi,wlh tallahi ba ason ranshi yatafi ya bar Ummi ba,babu yarda zaiyi ne,alokacin baya da zabi sai nesa da Ummi da Komai na rayuwarsa alokacin.   Abbie bai boyomasa ba,harta Rashin lafiyan Shettima,da zuwansu maiduguri da yadda Shureim ya damu  yanata fafutukar nemansa ko"ina,tsausayi tare da wani bakinciki suka tarun ma Mu"azzam ranar sai da ciwonsa yayi kamar zai tashi,don nan take tarin ya sarkeshi ya shiga yi ba kakkautawa,Lubna ta rude rikosa tayi tana jeramasa sannu,Abbie bai kyalesa ba yayi ta masa nasihan yarda da kaddaran ya cire abunda ke ransa yayi Shirin komawa ga mahaifiyarsa,wacce take bukatarsa,Fada yayi masa sosai kuma da alama Nasihan tayi tasiri ga mu"azzam domin koda yakoma daki shuru kawai yayi,shibama takansa yake tunanin halin da Ummi ke ciki yafi damunsa,ga hiransa Abbie baice mai komai ba kuma yanajin Nauyin Tambayansa,lokaci daya yaji yana kewar gida,ga Tsausayin Halin dan"uwansa ke ciki,ga son gani ya"yansa dayake kwana dashi ya tashi dashi,dole ya daurema zuciyarsa,yakuma yarda ya amince haka Allah ya tsaramai bazai kara samun wani jin dadin rayuwa ba. Shiko Abbie yaki dago zencen zahirah ne,saboda kada mu"azzam ya tambayeshi,game da ita shikuma bazai iya gayamasa tayi aure ba,saboda sanin Halin dayake ciki,duk akantane,to ya zaiji indan Akacemai tayi Aure,shiyasa yaki mai mganar ma gabadaya shi soyake ya barma Allah komai yakoma gida gun Ummi yakuma cigaba da aikinsa Abunda yafaru ba shikenan Tsinkewar rayuwarsa ba akwai saura,in yayi hakuri in sunada rabon zama sai su zauna. *************** *Maid*   *BAYAN SATI DAYA*        "Yau takama asabar ne,lokacin karfe 11:30am,na safe ne,zahirah na cikin dakinta tagama yimasu Little Ummi wanka kenan,ta shiryansu cikin kayan sanyinsu,wanda cikin sakon da mahgana ta kawomata tace sakon Shureim ne,nan take fadamata zuwansu dakuma zuwa Abbie khamis,jikin Zahirah yakara sanyi ta tsnke da al"amarin duniya,mganar Lbrin mu"azzam kuwa koda ta tambaye Mahgana cematayi bawani lbri haryanzu dai ana cigaba da addu"ne,bata nunama maghna komai ba sai bayan ta tafi,ta tasa su moodu tana kuka,kukan data rasa dalilin yinsa,ammh tafi karkata hakan da tsausayinta kanta datakeji data ya"yanta domin haryanzu batasan menene ma makomarta acikin gidan ba.    Tana goye da Moodu,little tayi barci,kamar wasa taji kururuwan kamar ta mace,ana ihun na shiga uku na lalace, tsayawa tayi ta saka kunni,dakyau sai taji acikin falon gidan ne,ihun ke fitowa,kuma ma harda muryan Alhji takeji yana fadin"Haba yagana,kibar kiran kin shiga uku,mama tatafi,ita data tafi batayi Sauri ba,muda muke nan bamuyi jinkiri ba,addu"anki take bukata ba kuka ba" yafada cikin damuwa.   Da Sauri Zahirah ta bude kofa ta fito tana bin yagana da kallo wacce ke birgima akasa tana ihu,ga Alhaji sai faman Riketa yakeyi yana bata hakuri,ga zulai ma agefe tayi tagumi cikin mamaki zahirah ta karisa tana fadin"Subhannallah..Lafiya kuwa?   Alhaji ya dago yana kallon zahirah kafin yace"wlh Allah ne yayima mahaifiyar yagana rasuwa,yanzu aka kirata ake fadamata.."yafada cikin nuna alhini,fuskar zahirah na bayyanar da damuwa tace"ashSh..Allah sarki Allah yajikanta da Rahama,ai ba kuka zatayi ba tashi zata yi ku hanzarta tafiya ko? Tafada tana kallon yagana kan tace"Allah yajikanta Da rahama.."   Ko amsa mata yagana batayi ba,ta mike tana fadi cikin kuka"Alhaji muje,wayyo mamata.."take fada kamar wata zararriya,Alhajin ya amsa da Amin,daki yakoma da Sauri ya daukomata mayafinta ya bita waje,domin Tuni harta fice zuwa haraban gidan tana,kuka,da kallo zahirah ta bisu daidai lokacin da Alhajin ke fadin"bari na kaita zan tsaya nasamu jana"iza" yafada yana kurama zahirah ido   ganin kallon dayake mata ne,yasa tayi saurin cewa"Toh adawo lafiya.'tare da zama kan kujeran tana kokarin sauko moodu daya fara kuka,zulai tayi saurin zuwa ta karbesa tana chabesa sama,dama tana yawan zuwa daukansu,saboda tana son yaran,karo na farko da zahirah tazauna Afalon hartakai tsawon wani lokaci,koda little Ummi tatashi zulai taje ta daukota ta goyata ita kuma ta goya moodu,suka fada kichen suna aiki tana taya zulai saboda yau ta samu sake ba Alhaji ba yagana don Tunda ya fita bai dawo ba har yanzu.      Misalin karfe 5:00pm na yammah Alhaji kabiru ya shigo agajiye,lokacin har sun kammallah girkin zahirah tasake yin wanka,ita da yaranta,tana sanye cikin riga da sikat na wani material dinki Fitted ne yakamata sosai matuka,tasanya dankwalinta tayi Daurin nan na Maryam babangida,ta tura gashinta cikin ribbom duk da ba,kwalliya tayi ba tayi kyau sosai cikin kayan kamar ba ita ba,suna zaune afalo suna hira da zulai yayi sallama ya shigo.   Zulai ce ta mike tanamai Sannu da zuwa amsa yayi yana karban little Ummi dake hannunta,daganan ciki ta shige ta barsunan,shiko tunda ya shigo yake kallon zahirah yadda tatafi dashi,itako lura da kallon dayakemata ne,yasa ta zargu ta kasa tashi,kanta na sunkuye taji sanda yazauna kusa da ita yana fadin"Srry amarya yau an barki ke kadai.."yafada kafadansa na gogan nata.   Tuni jikinta yafara rawa tadan mtsa tana fadin"ayyah babu komai,ya hakuri? Allah yajikanta"kallonta yayi yana fadin"Hakuri da godiya matata,ai ni Rasuwar nan,bazan ce komai ba,ammh nikam tayiman dadi.."gabanta na faduwa tadago tana kallonsa kafin tace bakinta na rawa.."sabo.da me..ne..? tafada bakinta na rawa. Mirmishi yayi yana fadin"Dalili kikeson ji? yafada yana kafeta da ido.."gyada kai tayi gabanta na fadi,ba zato kawai taji bakinsa daidai kunnanta yana fadin"saboda yau zan samu kebewa da amaryata,kilama har nasamu nasaran bata ajiyan yan hudu wannan karan"yafada yana sakarmata hucin mganarsa bisa dogin wuyanta,Tuni jikinta ya dau rawa tayi Saurn matsawa,wanda yayi sanadiyar Tashin moodu take barcin kwance agefenta,da kallo yabita yana dariya yake fadin"meye haka,sai kace wannan Shine farkon ki.."yafada yana wani kallonta kasa kasa.   Ai da hanzari Zahirah ta mike zata bar wajen,ammh me,hannunsa taji cikin nata yasaka ya rikota tadawo da baya tafada gefensa kadan,ya rage tafadama kan Little dake hannunsa,saurin kallonsa tayi zatayi mgana yayi Saurin cemata"Abinci fa?yau Tunda yagana batanan bazan samu mai bani abincin ba.."yafada yana sauke kanshi bisa dogin wuyanta yana shinshinawa.       Jikinta na rawa tafara kokarin Tashi tana fadin"Armmm..Bari akawo maka.."tafada bakinta na hadewa ganin yadda ta rudene yasashi sakinta yana fadn"plz ki kawonin nan,kar ki jera bisa dinning din nan.." yafada yana binta da kallo yadda ta saurin fadawa kichen jikinta narawa,mirmishi yayi yana kokarin daukan moodu wanda yafara kokarin yin kuka yana mamakin wayon yaran watanninsu biyar ne,ammh sunyi wayau kiu dasu,yana musu wasa suna bangala dariya,jikinta na rawa ta kawoso warmmers din abinci ta hau jeramai bayan ta shimfidamai babbar darduma tanayi tana tura baki aranta tana fadin"lalle nema mutumin nan,ko ya mu"azzam bantaba jerama abinci bisa darduma ba,sai kai.."take fada aranta gefe daya kuma tsoro ya mamayeta.    Bayan tagama zata gudu yayi saurin dakatar da ita da Fadin"dawo ki zauna ,ban sallameki ba"babu yarda ta iya illa dawowa datayi ta zauna tana tura baki,duk yana lura da ita,kasa ya sauko bayan ya jiyemata moodu dayayi barci,little ce idonta biyu da ita ya zuba abincin tunda baisamu an zuba masa,farar shinkaface da miyar kifi,yaci abincin ammh bada yawa ba yana goge bakinsa da Tissue yace"kira zulai ta kwashe kayanan,tunda naga kin gaji da aikin"yafada yana mikewa sabe da little lokaci daya yana fadin"bari naje nayi wanka,zan dawo miki da ita" yafadi yana wucewa dakinsa.   Da harara tabisa kan ta mike ta hau jiddan kayan tana maidwa kichen,ciikin sauri takammallah takoma dakinta bayan ta dauki moodu dayayi barci,ta kwantar dashi tafada tiolet tayi wanka ta dauro alwala tazo ta kabarta sallah,ta idar da Shafa"i da wuturi kenan,tana hanzarin mikewa tasakama kofar makullin,tayi alqawarin sai dai little Ummi ta kwana wajensa,ammh bazata bari abunda ya gudurta yafaru ba, sai da me,tamike kenan tana linke sallaya ya sawo kai dakin da sallama,yasauya kaya zuwa bakar doguwar jallabiya,little tana sabe bisa kafadansa tayi barci da kallo ta bisa lokaci daya taji gwiwanta yayi Sanyi,bai kalleta ba,yawuce ya kwantar da ita kusa da dan"uwanta,ya dawo yana kallonta kai tsaye yace"kina da alwala.,?."yafada yana kallonta.   Cikin rawan jiki tace"eh.."gaba kawai ya wuce yana fadin"shimfida sallayan.."haka kurum yace,tsaye tayi tana kallonsa,kafin tayi mgana ya kabarta sallah,dole ta shimfida sallayan tabisa sukayi raka"a hudu kafin ya sallame yana kwararo addu"oinsa cikin ilimi,aran Zahirah tace tabdijam ashe kana da ilimi ammh kana zaune mace ta asirce ka,yadade yana addu"a kafin ya shafa,juyowa yayi yana kallonta itako tayi Saurin sadda kai jikinta na rawa.   Bai mata mgana ba,ya mike yaje yasakama kofar makulli,kafin yakoma kan gadon ya dauko yaran daya bayan daya ya jerasu bisa wata kujeran cussinon,tana da fadi da tswo kamar gado take,kwanatar dasu yayi ya tofa musu addu"an kafin yakoma bisa gadon yazauna yana kallonta,cikin dakewa yace"Zo nan Zahirah.."yafada cikin kakkausan murya. Kadan yarage zahirah bata saki Fitsari ba,savoda tsoro jikinta na rawa ta mike ta isa garesa tana fadin"ga..ni.."kanta na kasa,sama da kasa ya kalleta kan yace"ki cire hijabinki kizo nan nace" yafada cikin bada Umarni,jikinta na rawa tadago tana kallonsa kafin idanunta su ciko da kwallah girgiza kai tayi tana fadin"bazan iya ba.."tafada tana sharbe majina alamar kiris yarage bata saka kuka ba. Tsam ya mike ya isa gareta yasaka hannu ya zare hijabin jikinta yayi wurgi dashi yana fadin"meye kikeyi haka?kamar bakisan komai ba kefa ba yarinya bace,kamar yadda nima ba yaro bane,saboda haka dukkanmu munsan Abunda yakamata basai na tsaya ina miki dogon Turanci ba."yafada yana rumgumota kuka kawai Zahirah ta fashe dashi,saboda ganin yadda ta shiga hannun Alhaji ba hanyar tsira.   Shafata yafarayi yana shinshinan wuyanta kafin ya zage mata zip din rigarta yayi cireta gabadaya bra dinta ma rabata yayi da ita,lokacin dayayi arba dana Shanunta,wanda suka cika fam dasu cikin rudewa yake lagudasu yaji abu atsaye cur,ba irin na yagana ba kamar silafas😂itadai zahirah dikim tayimai tana hawaye tanaji yajata kan gadon ya kwantar kafin ya cire jallabiyan jikinsa ,lokaci daya yana kashe fitilar dakin bayan ya kunna dumlight din dakin.    Tanaji tana gani ya hayo kanta yana binta da sumba jikinta na gogan nasa,kukanta yakaru ne sanda taji yayi kasa da sikat dinta lokaci daya da pant dinta ganin yadda take kuka yasashi rumgumeta yana fadin"kiyi hakuri kibarni nasamu natsuwa dake,in kuma inada rabo har nayi nasarar baki ajiyar da"na ko ya"ta aciki mahaifanki don Allah" yafada yana shafa ta ta ko"ina.   Cikin Ran zahirah tayi Saurin cewa"ba Amin ba.."tafada tana cije lip dinta tanajinsa yagama wassanin da ita ya nemi hanya yana karanto addu"ar saduwa da iyali idanu ta runtse daidai lokacin daya shigeta da karfi rikesa tayi lokacin dataji wani azaba ya ziyarce ta,bata san sadda ta furta" wayyo Allahna.." tafada cikin azaba da ZUBAR KWALLAH.    Mirgina kanta tayi gefe tana kuka hawayenta na zuba masu zafi cikin wata murya take fadin"ka yafemin..."take fada tana kuka,saboda bata da yarda zatayi ta gujema kaddaranta tabbas wannan yana cikin abunda Allah ya tsara musu ita da ya mu"azzam basu da yarda zasuyi. ____________________   *Sudan*     ""Zuwa wannan lokaci tuni mu"azzam ya yanke ma kansa shawaran komawa nageria koda bayaso,domin akwanakin wani mafarki yake mai ban tsoro,sai ya dinga,ganinshi cikin wani daji bakikirin babu gida gaba babu baya,yana cikin waige waige sai ya hangosu wasu yan yara guda biyu suna tahowa inda yake,shima cikin azama zai nufesu ammh kafin ya karisa sai kasa ta rufta atskaninsu rami ya bayyana mai girma,hankalinsa ya tashi yaran suna mikamasa hannu shma yana mika musu hannu ammh hanunsu baya kaiwa saboda ramin daya raba tsakaninansu,suna cikin hakane sai gawata mata tazo gabadaya jikinta alullube ko Fuskarta ba"a gani tazo taja hannnun yaran da karfi tafara tafara tafiya dasu,suko suna kuka suna mika musa hannu,yana mika musu hannu,ammh kememe taki sakinsu saima kara jansu datakeyi suna kuka suna mikomasa hannu ahaka harsuka kusa bacemai kana matar ta waiwayo da Fuskarta daidai lokacin da haske ya bayyana kawai sai yaga Fuskar Ummi,ta bayyana Idanunta suna zubar kwallah.   Cikin karaji ya Furta "*UMMI NA..*"yafada karfi daidai lokacin daya farka daga mafarkin duk yahada zufa,koda ya duba dakin babu kowa,yana tunanin mooh yatafi office,yadade zaune hannunsa dafe kai yana nazarin mafarkin dayayi,inbaiyi kuskure ba ya"yansa da mahaifiyarsa suna bukatarsa,tun yanzu kafin lokaci ya kuremai,hankalinsa tashe ya tashi ya fada tiolet yayi wanka yazo ya shirya cikin riga da wando black and white,sallolin dasuka kubcemai yayi domin yadade yana barcin.   Fitowa yayi falon daidai lokacin da Mom ke cema Abbie "wai ya mganar matar tasa da yaran,naji bakace komai ba haryanzu.?"jin haka yasa mu"azzam dakatawa yaji mai Abbie zaice,ajiyar zuciya Abbie ya sauke kafin yace"Ina sane naki cewa komai Rumana,koda naje na nemi ganawa da itakanta,yarnyar,naga kuma jikokina dana ma mu"azzam alqawarin dubosu in naje,to na tarar da yarinyar tayi aure harta tare,kuma tatafi da yaran gidan mijin.."   Dafe kirji mu"azzam yayi yana rike bango saboda yadda kalaman Abbie suka kusa sakawa ya zube kasa bai shiryaba,cikin,bin bango ya kariso falon yana fadin"my Hirah ce..Ta..yi..Au..re.."? yafada yana karisowa falon hannunsa dafe da kirjinsa lokaci daya hawaye na kwaranyomai.   Atare mom da Abbie suka kallesa domin basusan da karisowar gun ba cikin Tashin hankali Abbie yace"Shikenan Final..'"yafada yana karisawa kusa da mu"azzam yana fadin"cool down Son,waya cemaka tayi aure,? yafada yana rikosa fizge kansa mu"azzam yayi yana fadin"kai kafadama Abbie,kai naji kana fada,plz and plz tell me d truth,da gaske Zahirahta tayi aure,kuma tatafi mun ya"ya gidan mijin."?yafada cikin tswa idanunsa Sunyi jawur jijiyoyin kansa sun tashi har lokacin yana rike da kirjinsa.   Abbie ya bude baki zaiyi mgana mu"azzam ya dagamai hannu yana fadin"plz Abbie..Juz want to know.."yafada yana tsiyayar hawaye,runtse ido Abbi yayi yana fadin"eh da gaske ne Son but.."No.."Mu"azzam yafada yana buga kansa da garu yake fadin"No..No...No..My hirah iz my alone.."yake fada yana buga kansa da garu wanda har kansa ya fashe yafara zubar da jini Hankalin Abbie atashe ya nufesa yana fadin"Son..plz stop it.."yake fada yana nufar mu"azzam din,mom kuwa kuka ta saka,Matswa mu"azzam yayi yana kallon Abbie yana fadin"No Abbie Stay where u are.."yake fada yanaja da baya yana kuka kamar wani tababbe. Daidai lokacin Lubna da tashigo falon ganin halin da mu"azzam yake ciki ne,yasa tayarda jakar hannunta ta isa garesa da gudu tana fadin"ya mu"azzam..."tafada da karfi dagowa yayi yana kallonta kafin ya saka hannu ya tare hancinsa dayake zubar da jini baiyi mgana ba kawai ya juya yana tangadi yake fadin"don"t come closer juz leave me,leave i want to die.."yake fada jini na zubomai ta baki.     Da gudu Lubna ta karisa kusa dashi tafada jikinsa ta rumgumsa ta baya tana fadin"bazaka mutu ba,bazaka mutu ba,domin kana da muhimmanci wajen wasu rayukan dadama,don Allah ya mu"azzam kabari na duba ka plz.."tafada tana kamkamesa cikin kuka. cak ya tsaya yana bin hannunta data zagayo dashi cikinsa da kallo kafin ya bambare hannun ya juyo da ita yana kallonta Itama shi take kallo tana tsiyayyar hawaye bakinsa na zubar jini lokaci daya da hancinsa,yace cikin wata murya "Do u luv me? do u want to stay wit me lubna,zaki rayu da wanda zuciyarsa zata dauwama ason Zahirah,zaki zauna da wanda zai dauwama akunci na har abada,zaki zauna da wanda baya kallon ko wace mace da sunan so sai hirah,shin zaki iyazama dashi kuma kicigaba da sonshi.."yafada ciikin ihu yana jijjigata yace"Yes naji nakuma yarda rayuwata yanzu bata dawani Sauran amfani ta mutu Tunda zahirah tabarni juz tell me zaki soni ahaka kuma ki zauna dani,answer me.."?! yafada cikin tsawa.    "Yes i do..."!lubna ta fada bayan Ta sulale akasa ta zauna tana fadin"yes i do.."i love u ya mu"azzam frm buttom of my hrt tun ranar dana fara ganinka i swear i die for u,zan rayu dakai na bautakama koda bazaka taba daga ido ka kalleni ba yes i accepted nima tawa kaddaran kenan.."tafada kuka nacin karfinta,shima mu"azzam Sulalewa yayi yana kallon Abbie da mom harda mooh daya shigo ba dadewa da suka zura musu ido kamar suna watching Film.   Yace"plz Abbie..Ka..Au..ra..Min..Lubna...gobe.."yafada yana dafe kirji,yana tari kuma Abbie kuwa hawayen dayake boyewane, suka kwaranyomai yamakasa mgana Mu"azzam yasake cewa"kar...Ka..ce...a..a.."yafada tari nakara sarkeshi lokaci daya da zubowar wani gudan jini daga bakinsa,da Sauri lubna ta rikosa tana fadin"Abbie ..." da karfi.   Jikin Abbie da mooh na rawa suka karisa Suka rikesa Abbie na fadin"Don"t go Son,wakeup nabaka auren Lubna gobe sai adaura muku aure.."yafada yana jijjigasa,lumshe ido mu"azzam yayi yana sakin mirmishi kafin ya damke hannun Abbie yana fadin"Tanque Abbie..."yafada kafin jinin yafara zubowa ta hancinsa lokaci daya jikinsa na saki,kafin kuma idanunsa suka fara rufewa Da wani irin Ihu da firgici lubna take Furta.."No...."lokaci daya tana tare jinin da duka hannuwanta. _*Wowowo Janaf fans ya kukaga page din yau? very interresting ko? Tarihi ne zai maimata kansa,domin haka Moodu yayi daga zuwa sudan yadawo da Ummi Suhaima,tabbas hakan yana cikin kaddaransa ne,ga mu"azzam ma zai dawo da lubna,shima yana cikin kaddaransa,ga zahirah Alhaji kabiru yafara moran sadakinsa,bata da yarda zatayi shima yana cikin kaddaranta,bakomai kake so Arayuwa kake samu ba,ba kuma koda yaushe ake Farinciki,yau ayi Farinciki gobe akasani haka,so tari muna mallakan abu ne batare da munsan abun zaimana wani amfani ba,sai don kawai bamu da yarda zamuyi ne,sau tari zamu hadu dawasu mutune,mu so su koda son bazai mana amfani ba,to lubna tana son mu"azzam koda soyayyar bazata amfaneta ba,Shima zai aureta koda Auren bazai amfaneshi ba,Allah kadai ke iya tsarama bawa Rayuwarsa yadda yake so kodon yabamu wata aya dazai zama izini garemu,am srry duk wanda page dinnan bai masa ba,ya yafemin haka Salon lbrin yake,Ngd sosai Allah ya sadamu da kaddaran da zamu iya dauka Amin*_🙏 *Sharhi nakeso yau sosai bani son wannan godiyar yau,kufito ku tattauna saboda Karfin gwiwata plz* *comment, share and vote*          *Janafty*    *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_ *Mallakar:JANAF* *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏ _*I Dedicated dis page to u guyzs ZUMUNTA NOVELLA.,.Special thanks,to u Maman sayeed and Noor,Aisha Aliyu,Yar Fulani,Nusiba gidado(wish u quick recovery dear),Ummu sudess,and u Ummu husna,and all members of d group,..Thank you once again,Janafty relli appreciated*_😘✌ *NOT EDITED*💥 *NO 36* Cikin azama Mooh ya mike yana fadin"Abbie kamosa muje asibiti kamar fa ya suma ne? yafada yana rikosa da hanzari lubna ta mtsa baya Abbie ya tallabo Mu"azzam mooh ma yatallafo gefensa suka fice dashi zuwa haraban gidan,lokacin tuni ya suma jikinsa ya saki,bayansu lubna tabi tana rafzan kuka,mota mooh suka sanyasa,kafin Abbie yazauna baya tare dashi shikuma mooh ya shiga bangaren direba yaja suka fice da hanzari. Lubna ta nufi motarta tana fadin"mubi bayansu mom.."tafada cikin kuka,komawa mom tayi ta yafo gyale kan doguwar rigar dake jikinta tafada motan Lubna suka mara su Mooh baya. Asibitin da lubna take aiki Suka kaisa suna isa cikin,gaggawa likoci suka amshesa sukayi cikin emergency dashi suna kokarin ceto Numfashinsa,ciki harda Dr Sultan ,lubna ko tana waje takasa shiga, kuka kawai takeyi kamar ranta zai fita mom ce ke rumgume da ita tana faman lallashinta mooh ko da Abbie suna tsaye suna safa da marwa,fuskokinsu babu Annuri ko kadan hankalinsu amatukar tashe. Likitocin sunyi matukar wahala akan Mu"azzam domin condtion din dayake ciki yayi over gaskiya wannan karan ma,ya rasa jini da yawa,koda akazo cikin gaggawa ana bukatar jinin Lubna ta mike zata bada Dr Sultan ya dakatar da ita domin yace ko tamanta ne,bafa tayi wata da bada jininta ba,bazai yuyu yanzu asake diba ba,sai alokacin su Abbie kejin Lubna tabawa mu"azzam jininta tun farko,tundaga lokacin Abbie ya yarda ya Amince yarsa tafada kaddaran son mu"azzam wanda shikuma yake kwance yana fama da jinyar soyayyar watanta. Siyan jinin akayi leda biyu aka sanyamai bayan anyi nasaran Tsaida jinin dakuma daidatuwar Numfashinsa,ammh ta taimakon Na"urorin dasuke jawo Numfashinsa,likitocin sunyi ta masu Abbie fada suna fadin"Tayaya za"a dinga barin masu wannan problem suna zama cikin damuwa yakamata duk abunda suke bukata ayi musu shi cikin gaggawa,ba"a son su dinga zama su kadai balle su yawaita tunani mara kyau,yanzu gashinan yakai mataki na biyu domin gefen zuciyarsa hartafara kumbura sakamakon mtsamata dayake da tunani hade da damuwa,sunce agaggauta yimai duk abunda yake so kafin ya farka matukar suna son da"nsu araye domin akara Faruwan haka daidai ne yake,da Rasa rayuwarsa domin zuciyarsa tana gabda kaiwa stage din karshe. Iya tashin hankali Abbie ya shiga dafe kansa kadai yayi yana kiran Sunan Allah mooh dake gefensa ya dafa kafadansa yana fadin"plz Abbie ka cikama Mu"azzam alqawari ka daura masa Aure da lubna,saboda gudun kada mu rashashi,haka Allah ya nufa lubna ce matarsa bawa bai isa ya gujema kaddaransa ba.."yafada idanunsa sun kada. Juyowa Abbie yayi yana fadin"Taya zan daura Auren mu"azzam da lubna alhalin zuciyarsa,bata tare da ita,tana tare da tsohuwar matarsane,anya baka ganin hakan cutuwane garesu duka biyun damu kanmu gabadaya.."Abbie yafada yana kallon mooh,girgixa kai mooh yayi yana fadin"Kaddaran Allah kenan,ada muna da masaniyar zuwansa garin nan ,har lubna ta hadu dashi ta taimakamai? harta kawo shi gidanmu kaganshi a mtsayin wanda ka dade kana nema shekara da shekaru? bamu da masaniyar komai Abbie,to kadauka duka komai Allah ya tsarashi ne,kuma baka tunanin ita lubna na tsananin sonshi? wlh nadade da gane lubna na son mu"azzam Abbie,kuma rasashi tamkar itama takamu da irin ciwonsa ne,kenan kana so ayi biyu babu ne,? yafada hawaye na kwaranyomai. Tsuru da ido Abbie yayimai kafin yace"u are great son..,tabbas mganarka haka take komai da Allah ya tsara daki daki yake zuwa,na yarda na Amince zan daura musu aure ammh sai in da yardan ita lubna taji tagani zata iya auransa,to ni bani da mtsala dole ne bazan musu ba dukkansu.."yafada yana kallon mom da lubna wa"inda suke gefe suna jin duk abunda suke fadi... Takowa yayi har gabanta kafin ya kira sunanta "Lubna."yafada yana dukawa bisa gwiwowinsa dagowa tayi tana fadn"Na"am Abbie.."tafada lokaci daya hawaye na kwaranyomata,kallonta yayi cikin ido kafin yace"Ki fadamin gaskiya bawai don zakiyi taimako ba,da gaske kina son mu"azzam? kuma kin yarda zaki zauna dashi ahaka? yafada yana kafeta da ido.. Dagowa tayi tana kallon Abbie kafin ta sunkuyar dakai hawaye suna zubomata tace"ya zanyi Abbie? juz tell me ya zanyi? wlh nayi kokarin yakice son mu"azzam tun lokacin danaji lbrinsa ammh ina Allah baya shawara da mutum lokacin dazai Umarci mala"ika daya diga soyayyar dayanmu a zukatanmu ba,bani da zabi Abbie,i Swear zan iya rayuwa da mu"azzam ahakan Abbie,shikuma yacigaba da rayuwa da son wata,i accept na yarda it my destiny.."tafada tana dora fuskarta bisa kan hannun Abbie tana kuka mai cin rai. Mom dake gefenta ta rumgumeta tana fadin"a"a karkiyi haka dota,baki tunanin ki rayu cikin kuncin rayuwa,tunda baya sonki."Tafada tana rumgumeta,kamkameta lubna tayi tana fadin"Wlh zan iya mom,indai zan dinga kallonsa amtsayin mijina koda bazai taba kallona amtsayin matar aurensa ba,naji nagani kuma zanyi mai biyayyah tamkar baiwa agaresa"Tafada tana tsiyayan hawaye. Mikewa kawai Abbie yayi yama Mooh inkiya daya biyosa,tashi yayi tsam ya biyosa,suka fice,suna fita haraban Asibiti Abbie yakira wani wanda yake kamar uba garesa sukayi mgana,mota yafada yama mooh mgana akan sukoma gida,cikin lokaci kadan suka isa gida,suna zuwa Abbie ya shiga daki ya fito da wasu takardu ya kara umartan mooh daya kara jansa su koma,wanda wannan karon wani babban masallacin jumma"a suka nufa,fita Abbie yayi yashiga masallacin yasamu Liman Abudulfatahi yayi masa bayani wanda ya gamsu sosai suna cikin mganane sai ga wanda Abbie yakira awaya ya karisowa Mooh ya shigo dashi har cikin massallacin,inda suka tarar da mutane uku kachal,nan da nan aka fara neman Aure Abbie shne waliyin mu"azzam kuma yabiya sadakinsa da wani katom gidansa dake nan,sudan din wanda akallah zai kai kimanin kudi naira miliyan biyar da wani abu,ayayinda liman Abdulfatahi yayi amshI Auren Lubna tare da shaidun da suke, wajen aka gudunar da daurin Auren cikin lokaci kadan Lubna ta tabbata amatar mu"azzam,kaddara ta riga fata. Bayan Daurin basu wani jima ba,Abbie yayima Liman Abdulfatahi godiya suka komo asibitin yana zuwa yamika Ma lubna takardun gidan yana fadin"ga Sadakinki,an daura miki aure da mu"azzam yanzunan"amsa luba tayi hannunta na rawa ta dago tana kallon Abbie kai yadagamata yana fadin"Eh..,Ina fatan hakan yazamo silar mirmishinki,dariyan mu"azzam da farincikinmu nan gaba.."Mooh da mom suka amsa da amin itako sunne kai tayi tana mirmishi lokaci daya hawaye na zubomata. Dr Sultan daya fito daga dakin da"aka kai mu"azzam kafin farkawansa,yaji mganar Abbie dafe kansa yayi,yayi saurin komawa da baya ya fada office dinsa ya rufo kofa,karan rufe kofar suka gani da gilmawar mutum,da hanzari lubna ta mike bata ko tamtama Dr sultan,kai tsaye ta nufi office din ta tura tashga,kan kujera ta gansa zaune ya dora kansa bisa teburin dake gabansa,karisowa tayi zuwa gabansa kan tace "Dr..." Tafada cikin wani yanayi,dagowa yayi abunda yarazanata hawaye taga zuna zuba a idanun Sultan,baya taja tana fadin"wht is..."Shiii..." yadagamata hannu kafin ya mike ya tako gabanta yana fadin"basai kince min komai ba lubna,naji komai,bawai ina kuka bane saboda ban sameki ba? no ina kuka ne saboda na tsausayin kaina,ashe har zuwa tsawon wannan lokacin son maso wani nakeyi?"yafada hawaye na ziraromai Juyamata baya yayi yana fadin"Kowa data sa kaddarar lubna,ni tawa itace Son wanda baya sona, wlh tallahi zan mutu da sonki da muradinki acikin zuciyata,anywhre Allah yabaku zaman lafiya" yafada lokaci daya yana goge kwallarsa kafin ya isa bisa tebur din yadauki wasu takardu yaraba ta gefenta ya wuce. Jikin lubna amatukar sanyaye ta sulale ta zube kasa lokaci daya ta fashe da kuka tafadin"Kaicho ni,inama ace zan ya kaucema kaddarata,inama zan iya cire soyayyar mu"azzam araina,ina ina ma'"Take fada tana kuka kan tacigaba da cewa"Bazan iyaba,domin bani na dorama kaina ba,ammh wlh Dr sultan koda bana sonka bazan taba manta hallacinka gareni ba.."Tafada tana gunjin kuka,kamar wata mahaukaciya,sai da tayi ya isheta kana ta shiga tiolet din office din wanke Fuskarta ta fito. Mu"azzam bai farfado ba sai washegari da yammah,yana farkawa yafara Tambayi Abbie'An daura auren ne Abbie.."Abbie ya riko hannunsa yana fadin"Tunjiya Son,bani so yadda na rasa Aminina kaima na rasaka,bayan kuma nayima Suhaima Alqawarin nemoka duk inda kake"Damke hanunsa Mu"azzam kafn yace"Ngd Abbie..ngd Abbie.."yake fada hawaye na kwaranyomai kafin ya runtse ido ya bude ya dorashi kan lubna wacce ke gefe rabe jikin mom tana kallonsa cikin so da kauna. Kallonta yake yana tsausayama rayuwarta harga Allah baisan meyasa ya yanke hukuncin auren Lubna ba,koma miye bai rasa nasaba da yadda yarnyar ta sadaukar da komai nata akanshi,ciki harda jininta dake yawo ajikinsa,wanda tun kwanciyarsaasibitin na farko yaji Dr sultan na fadama wani likita Dr Lubna ce ta bashi jini,tun lokacin ya shiga rudu da tashin hankali,bayaso yarinya tafada tarkon sonshi saboda bazai iya son wata mace ba, bayan hiransa shine dalilin dayasa yake dauremata fuska baya sakarmata duk don kada abunda yake zargi ya faru,ammh ina Tayi nisa batajin kira,bayi da zabi ne illah ya aureta kodon sakamata da abunda tayimai na sadaukar da rayuwarta wajen taimakonsa,ammh yana matukar tsausayama kansu,domin dukkansu zuciyoyinsu basa tare da miradin ransu,shi damuwarsa daya taya zai iya sauke Nauyin daya rataya awuyansa na hakkokin yarinyar,Sannan Abun daya fi bakantamai rai wai zahirah tayi aure kuma tatafinmai da yara gidan wani banzan namiji abunda yafi konama Rai fye da Auren da tayi. Abbie ya dage dayima Mu"azzam nasihan kan halin rayuwa,tare da nunamai daukan kaddara musulmi aka sani dashi,don dole Mu"azzam ya sadadu ya ijiye komai aransa,yakuma yima Abbie alqawarin komawa gida yacigaba da rayuwarsa da aikinsa kamar da,Abbie yaji dadi kwarai da gaske,tuni yafara shirye shirye tahowarsu gabadaya kamar yadda yayima Ummi alqawari. Bangaren lubna kuwa tafi kowa wahala kan mu"azzam,itace maganinsa,cin shi,shan sa da komai,bata sukuni ko motsi yayi ta dinga rawan jikin tambayinshi lafiya? meke damunsa wani abu yake so? bata sukuni sai in taga yaci abinci yayi barci ,in ko yana mafarke itakenan karanta mai magzine,ko kuma ta kunna mai Kallo tashoshi dama domin yaragemai Nauyin dake zuciyarsa,shiko ko mgana baya mata iyaka datayimai wani abu sai dai ya kalleta yace mata"Thank you..."mirmishi zata mayarmai batare datayi mgana ba,shi tsausayima takoma bashi,domin ko alama baitabajin sonta acikin ransa,shi asali ma baitaba kallonta da Sunan wannan halilansa bane,ya barta ne kawai amtsayin kanwarsa. __________________ *Maid* Lalle Alhaji ya samu lambu lufluf mai ban sha"awa shiyasa ya takarkare yanata ban Ruwa abunshi,domin ya dau tsawon lokaci akan zahira yana abu daya sai dayasamu natsuwa kana ya sauraramata,yatashi yafada tiolet yayi wanka ya fito,umarni yabata da cewa tatashi tayi wanka,Zahirah dake kwance tana tsiyayan hawaye ta mike ta lulobi hijabinta tasaka tafada tiolet tana wanka tsarki tana kuka mai cinrai,tafara tunanin kamar taci amanar mu"azzam ne,wata zuciyatace tayaya kikaci amanarsa alhalin wannan din Shine mijinki na halas,tuna hakane yasata kara fashewa da kuka tace afili"meyasa ansan cewa bazata rayu da mu"azzam ba aka yadda aka dauramata aure dashi? ""Rabon ya"ya da rabon Auren Alhaji.."wata zuciyar tabata amsa gyada kai tayi tana yadda dahakan domin shine silar daya saka Ummi tasaka aka saketa,domin tazo ta auri Alhaji,kuka kawai tasaka tana kamkame jikinta lokaci daya zuciyarta na tsinkewa tabbas wannan kaddarantace bata da yadda zatayi ta gujemata,sai yanzu tagane komai Allah ya tsarashi,da muzguna matan da Ummi keyi da tsanarta da sakin datasaka akayimata,duk rabon auren Alhaji ne,kuma ta tabbata da wani yaja sai dai rabon auren ya kasheshi,haka tagama wankan tana kuka,bayan ta kudirtama ranta ijiye komai agefe tamika lamirinta ga Allah. Koda tafito wata doguwar rigarta ta saka ta shimfida darduma tahau jera salloli,dama already tayo alwala,tanayi tana kuka,wanda ita kanta batasan kukan metakeyi ba,raka"a takwas tayi kan tayi addu"o"inta ta sulale nan ta kwanta tanajin Alhaji na faman kiranta tayi mishi banza tana fadi aranta"Uban me zan maka kuma yanzu? take fada tana share kwallah Koda asuba tayi duk wayon zahirah da kukan ta,sai da Alhaji kabiru yayi secondround zahirin batu fa,yaji chanjin weather domin wajen luf yake kamar daminar bana,shiyasa ya rike wuta yana amfana da Sanyin wajen,da asuban haka yadinga jeramata sambatu,yana fadin"yauwa taba min nan"shafamin nan baby😂tana jinsa tayi kunnen uwar shegu dashi ranta na kuna,shiko in yagaji sai ya damko hannunta yakai inda yake muradin tatab'a mai din,ammh sai tayi min yaraf da hannu kamar wata sakarya,shiko ga dadi sama sama,yanaso yakara enjoying ne dakyau yadda zai mori abun sosai. washegari ko kofar daki Alhaji bai fita ya mtsama zahirah da jarabarsa duk ya taramata gajiya abun ban haushi shibamawani iya sarrafa mace ya iya ba,shidai kawai yajishi achan birnin maji dadin yana iyo shikadai ya iya,shiyasa take sharbemai bisa gado shike kidansa yayi rawansa,alqawari ne tayi bazata taba hanasa kanta in ya nemeta ba,saboda gujema Fushin Allah,dakuma tsinuwar mala'iku,shiyasa take mai dimkim ko alama batataba taimakonsa ba,iyaka yayi yagama ne yatashi,ita komai bata dorarwa tunda batasa abun aka ba. Sati dayan da yagana tayi batanan hakika Alhaji ya shiga cikin wata rayuwa mai cike da ni"ima da dadi,ya gwamgwanji amarcinsa son rai,duk daya lura amaryatasa bata maraba da hakan,ammh bai damu ba,shidai burinsa ya dinga isa cikin wajen nan mai sanyi da dadi,ba irin na yagana ba,dako marmari bayayi,saboda inyashiga ji yake kamar yashiga wani zaure,ko kofar wani gari,shiyasa sai suyi sati basu hada shimfida ba,domin baya karuwa ko kadan,bin bokaye kadai ta sani batasan gyara kanta ba kwata kwata ballagaza kawai😂 Koda Akayi bakwai yagana ta dawo bata lura da abunda yafaru ba,domin ta dawo hankalinta atashe domin kafin uwarta ta rasu ta fadama sauran yan"uwan yagana akwai takardun gidanta dana filinta hannun yagana,tobayan anyi bakwai babban wansu yatarasu yana umartan yagana data kawo wa"innan kaddarorin don sun shiga cikin na magada,hankalinta ya tashi ainun domin fa basu,ta saidasu tuni tayi yawon bin bokayeta dashi lokacin da zahirah zata tare,babban tashin hankalnta ina zata samo su,koda gwalagwalanta tuni ta saida su bata ijiye komai ba,sai tsiya da kayan asiri balle tadaga ta saida,da wannan Tashin hankali tadawo gida shiyasa batabi takan ma Alhaji ba koda yazomata da mganar raba kwana,kallonsa kawai tayi aranta tana ayyana yadda zata tursasa Alhaji ya siyamata gida da fili cikin kwana uku kachal,shiyasa tace mai yaje dakin amaryan yayi kwana ukunsa na al"ada ta amince kafin azo araba girki,jiki na rawa ya dinga mata godiya itako tarko ta dana mai,yabata kudi kuma tasaka ya saki shegiyar yarinyar dole,jira takeyi ta fita daga wannan hargitsin,domin bazata kashe kudi abanza ba. ************* *Sudan* Duk wani shirye shirye na tahowarsu ya kamkama,domin Tuni visar su ta fito mu"azzam ko yaji sauki sosai domin kwana hudu yayi a asibiti ya dawo gida lubna na cigaba da kula dashi,ba laifi ya samu lafiya sai dai ramar dayayi sosai yayi baki kamar ba brr.Mu"azzam ba,yanzu babu kwanji babu ado ballatana kwalliya yamaida rayuwarsa babu wata kawa abun burgewa. Ana gobe tahowarsu ya saka Abbie yakaisa,har gidan marayun da Umminsa tayi rayuwa,gidan ya chanza sosai ansamu cigaba ta fannoni da dama,Kuka wurjanjan mu"azzam yakeyi na tsausayin Ummanshi,lokaci daya yaji kewa tare da kosawa ya saka idanunsa ana Ummi,wlh tallahi yayi kewarta so ba adadi,Abbie ya basu kyautar kudi sosai har na miliyan biyar kafin su baro wajen duk da basu ganesa ba,domin an chanza masu kula da wajen,yana kyautata zaton kilama basa raye,shiko mu"azzam ya gudurta aransa yana komawa zai kawo Ummi tazo taga inda ta rayuwa,domin tunda ta fita gidan bata kara komawa ba. Washegari jirgin karfe 10:00am na safe ya daga dasu mu"azzam da Abbie da mooh da mom,da lubna zuwa kasar Nageria suna fisrt class ne,ayayin da Mooh da mu"azzam ke zaune kusa da juna,Lubna suna gefe ita da mom,sai Abbie dake kujeran gabansu shi dawani bakin mutum dan Africa ne daga ganinshi,tunda jirgin yadaga yafara tafiya asararin samaniya abubuwa dama dama,suka shiga dawoma mu"azzam kamar yanzu suke faruwa,nan da nan jikinsa yafara rawa idanuwansa sun kala sunyi jawur jijiyoyin kansa sun mike,Da kallo Lubna tabishi ta girgizamai kai cikin tsausayawa,ita kadai ne ta lura da halin dayake ciki,saboda daman duk motsinshi na kantane,ko rayuwarta bata mata kaffa kaffa kamar yadda take da tashi,kauda kai yayi kafin yamaida kanshi ya jingina jikin kujera yana lumshe ido. *Godiya ta mussaman,gareku Janaf Novell Fans 1&2 tare da Uwar mijina Fans 1,2&3 hakika jiya naga soyayya wacce ta tsayamin rai ,bantaba tsammanin haka uwarmiji ,yasamu karbuwa awajen ku ba naga sharhi masu tsuma zuciya,akwai wa"inda sukayi sharhi tamkar suna rubutu Novel,godiyata agareku bazata fadu ba,ammh kusani cewa wlh tallahi ni Jamilajanafty ina mayen sonku har cikin raina,ina rokon Allah yabarni da ku,har karshen rayuwa,nagd ngd....Allah yabar zumunci Ameen* *Comment,share and vote* *Janaftyjamila* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏ _Shatu🌹Shatu🌹Shatu🌹,where are u? come Closer,cuz shafin gabadayansa mallakinki ne,kin chanchanta,kuma kinkai dukkan mtsayi,Karamcinki gareni maigirma ne,haka kirkinki gareni sai dai nace Masha Allah,ina matukar godiya da Allah yahadani dake amtsayin masoyiyata ta hakika,Na yaba kuma ngd,Allah ya iya miki Abunda kika gaza,Nagode da kulawanki gareni Rabbi ya saka miki da gidan Aljannah mafi Soyuwa FIRDAUSI_😘🙏 *YASIN NAYI EDITING*😎             *NO 37*         ""Awa6 suka shafe asama kafin jirgin daya,kwasosu daga Sudan yayi dirar mikiya, dasu Ababban Filin jirgin na Abuja.    Daganan Tashan Tasi suka dauka harzuwa maitama District,kofar gidan mu"azzam mai motar ya taka birki,da wani rin yanayi mu"azzam ya fito daga cikin motan yana bin gidansa da kallo,wanda ya barsa tsawon watannin Shidda da wani abu,idanunsa suka kawo kwallah yayi Saurin maidasu,Mooh shiya sallami mai tasin bayan ya sauke musu jakukkunansu,Abbie ne ya karisa ga get din yana kwankwasawa.   Sani da Falalu sai Ushe dake zaune kan wani benci,sun tsuge da lbrai basu ma ji Buga kofar ba,sai da Abbie yasake bugawa kana sukaji da hanzari Sani ya mike ya isa ga get din ya bude bayan ya leko da kansa,ganin Abbie khamis tare da baki ya sashi washe baki yana fadin"Yallabai yanzu kuke tafe? yafada yana bude musu kofan sam bai lura da mu"azzam ba,don shine na karshen Shigowa bayan Abbie da mooh sai mom sai lubna sai shi na karshe.   Cikin washe baki Abbie yace"wlh kuwa sani,yanzu muke tafe dani da iyalaina.."Cikin fara"a Sani yace"masha Allah,lalle hajiya zata ji dadin ganinku,sannunku da zuwa"Yafada yana kallonsu mom,Mu"azzam ko na bayan mooh ya labe Yana jin yadda jikinsa ke rawa kamar baitaba rayuwa agidan ba,kasa boye kansa yayi kawai sai ya fito daga bayan mooh din idonsa na kan sani dayake kokarin maida kofar ya rufe.    Yana rufe get din ya waigo yana fadin"Sai ku..."Sauran mganar ta makalene sanda yayi arba da yallabai,cikin rawan jiki sani yaja baya bakinsa na rawa yake Nunashi yana fadin"ya...lla..bai..Ko ba shi bane.?."Yafada cikin tamtama,mirmishi Mu"azzam ya sakarmai yana fadin"Nine Sani...Na dawo gida"Yafada kwalla tana ziraromai ai da wani gudu sani ya kwasa wajen su Ushe yana fadin"aradu kuzo kugani,ga yallabai chan yadawo aradun Allah kuzo ku gani.."yafada yana jan hannun Falalu ,banzan kallo suka bisa dashi kafin Falalu yace"wani yallaban,kai kawai gane ganenku na kauye kafara gani anan,to ta inama zaka ga yallabai.."Ganin sunki yarda ne yasa Sani kara cewa"Aradun Allah ba karya nakeyi ba kuzo ku gani,don su kuresa suka mike suka karisa wajen dasu Abbie ke tsatstsaye cikin mamaki suna kallon yadda mu"azzam ke kallon ma"aikatan gidansa yana hawaye.     Suna zuwa sani ya dinga nuna musu mu"azzam yana fadin"Ku kallesa,kunga ni ko aradun Allah yallabai ne"Da kallo Ushe da falalu suka bi Mu"azzam kafin su isa kusa dashi Ushe ne yace"Oga...Na u..? yafada cikin mamaki,dariya Mu"azzam ya saki lokaci daya da kuka kawai ya rumgume Ushe yana fadin"oga na u.? yafada yana kwaikwayonsa.   Cikin wani murna Ushe ya rumgume yallabai yana fadin"yes na our oga,i Swear na yallabai.."yafada yana dariya lokaci daya da kuka,ai da hanzari sani da falalu suka rufama Ushe baya suka rumgume yallabai suna kukan Farinciki,Abbie ya kalli mooh shima ya kalleshi kafin su saki mirmishi lokaci daya itako lubna gefe taja ta harde hannu akirji,tana kallon mu"azzam wani sonshi yana kara shiganta,ashe haka yake da kyakyawan mu"amala da ma"aikatan dasuke karkashinsa lalle dole suyi kewa kuwa.    Suna ta hayaniya da ihun murna sakinsu yayi yana musu alama da suyi shuru yana kallon Abbie yace"Abbie kufara shiga,ni sai shigo daga baya"haka ko akayi su Ushe suka kwashi kayansu sukayi cikin gida suna murna su Abbie suka rufamusu baya,shiko mu"azzam tafiya yafarayi ahankali yana bin ko"ina da kallo yadda fulawoyi suka bushe wasu ma sun mutu,komai na gidan ya chanzamai,gabadaya gidan ya yi kura,motocin hawansa kuwa duk sunyi kura alamun ba"a hawansu kenan,kwallah ta ziraromai yayi Saurin Sharewa.    Da murna Su Ushe suka shiga falon,hajiya ce kadai ke zaune tana kallon Tashar Arewa24 anayin Shirin nan na akushi da rufi,suka shigo da mamaki take kallonsu kan tace"kai daga ina? wayan nan kayan fa.?."Sani yace"Hajiya bakin Sudan ne,kuma da.."Falalu ya bige masa hannu yana fadin"ba"ance ayi shuru ba tukunnah..."Kallonsu hajiya tayi kafin tayi mirmishi zatayi mgana kenan Abbie yayi sallama ya shigo falon bayan sai mooh kafin mom da lubna subiyo bayansa dauke da sallama abakinsu.   Da hanzari hajiya ta mike tana fadin"La ba shakka kuwa,sannnunku da zuwa marabanku da bakin lrabawa"take fada tana washe baki cikin murna da farinciki kafin tahau kwalama Ummi kira tana fadin"Suhaima,maza ki fito ga khamis yazo shida iyalansa gabadaya.." Ummi dake sama,taji mganar hajiya daga sama,ahanzarce ta sauko bakinta yaki rufuwa tana fadin"a"a maraba maraba masha Allah,.."Take fadi tana saukowa daga saman Stairs cikin Farinciki wanda rabon datayi tun kafin tafiyar mu"azzam.   Tana Saukowa ta isa ga mom ta rumgumeta tana fadin",Lale marhababika yar"uwata.."Rumgumeta mom tayi tana amsamata cikin harshen labarci,kafin ta saketa ta isa ga lubna tana fadin"Ko ban tambaya ba,wannan diyata ce ko"kai tadagamata tana mirmishi kwallah ya cikamata ido Rumgumeta Ummi tayi tana yafito Mooh da hannu tana fadin"Kaima son taho nan na ji duminka,Allah sarki inama dan"uwanku na nan Da naga tsantsan Farincikin dazai shiga na ganinku.." Tafada kwallah na ziraromata,karisowa mooh yayi ta hadasu ta rumgume tana kwallah,kafin akoma afara gaisawa cikin Farinciki,Ummi da kanta ta shiga kichen ita dasu lami suka hau jido ma su Abbie kayan motsa baki,dana tande tande kafin adora musu girki,Yau din Ummi tana cikin Farinciki sosai wanda har yakasa boyuwa bisa fuskarta.   Mu"azzam dake bakin kofar falon yakasa hakuri,bai san sadda ya fada falon ba,da Sallamansa cikim muryansa mai cike da zati Ummi dake duke tana zubama su Lubna lemo ta dago da Sauri domin ko amafarki taji muryan Mu"azzam zata shaidata,gabanta ne yayi mummunar faduwa lokacin da idanunta sukayi arba da mu"azzam tsaye kikam yana kallonta yana hawaye,sanye yake cikin american Suit dark blue and white,Fuskarsa tayi fayau yakara fari kuma ya rame sosai kamar ba shi ba,mirmishi yake yimata hawaye suna gudu bisa kuncinsa.   Kofin glass din dake hannun,Ummi ya subuce ya fadi,tana hawaye take fadin',"Nasan gizo kakemin son..,kamar yadda kasabamin,'Take fada tana kuka tana ja da baya,inda take nunawa suka bi da kallo da hanzari hajiya ta mike tana fadi da karfi.."wanake gani kamar mu"azzam.."? Hajiya ta fada tana dafe kirji. Abbie khamis yace"Ba kama bane hajiya shine.."yafada yanamata mirmishi ai da wani gudu hajiya ta karisa kusa dashi tana fadin"Ibrahim mu"azzamu..."Tafada hawaye suna zubomata,Mu"azzam dake tsaye baisan sanda ya fada jikin hajiya yana fadin"Na"am hajiyarmu nayi kewarki.."yake fada cikin kuka,Rumgumesa hajiya tayi kafin ta waigo tana fadin"Wlh Suhaima mu"azzam ne,shine .."Take fada tana dariya lokaci daya da hawaye   Ummi data daskare atsaye tana bin mu"azzam da kallo ta nuna sa tana fadin"Mu"...az...zammmm....."Tafada cikin kyarman baki,da gudu ya saki hajiya ya isa gareta da wani irin Rumguma ya fada mata yana fadin"Ummi nah.."Yake fada yana kamkameta kawai sai ji yayi Ummi ta sulale daga jikinsa tasume,cikin tashin hankali yake jijjigata yana fadin"wayyo Ummi na,ki tashi gani na dawo bazan karayn nisa dake ba..'yake fada yana girgizata.   Lubna ne,ta isa ga fridge ta bude ta dauko Ruwa mai sanyi tamika ma mu"azzam ya shekama Ummi yana shafa Fuskarta yana hawaye ajiyar zuciya Ummi ta sauke kanta ta bude ido tana bin mu"azzam da kallo hawaye na kwaranyomata,yasaka hannu ya sharemata yana fadin"Stop craying Ummina,bazan sake tafiya in barki ba..,"Yafada yana riko hannunta. Damke hannunsa,tayi Tana fadin.."Son,why..? take fada tana kwaranyan hawaye Rumgumeta Mu"azzam yayi yana fadin"Ki yafemin Ummina,na tuba bazan kara ba"Rumgumesa Ummi tayi tana kukan tana fadin"Ka yafemin Son,namaka laifi na muzgunama rayuwarka daga karshe nayi sanadiyar rabaka da matarka uwar ya"yanka,wlh sai bayan tafiyarka nasan kaine rayuwata,bazan taba jin dadi rayuwa ba,in baka,ka yafemin don Allah.."Take fada tana kuka.   Dago Fuskarta yana sharemata hawaye yana fadin"bantaba rikeki koda da rana daya ba Ummina,wlh Allah dayane banji ko digon bacin rai ba,game da hukunciki gareni,kawai wani abu ne da zuciyata ta kasa dauka,Ummi zahirah tana da wani gurbi azuciyata wanda rashinta agareni tamkar rasa wannan gurbin ne,ki yafemin tafiya danayi na barki Kinji Ummina,na dawo bazan kara barinki ba"kamkame juna sukayi Ummi na fadin"Bakamin laifi ba Son,nice nan nabatamaka,kuma nayi nadama na gyara kuskurena bazan kara ba,Allah yamaka albarka Ibrahim yajikan mahaifinka"Take fada tana kuka,shikuma yana sharemata kwallah yana fadin",Amin Amin Ummina."   Duk wanda ke falon sai da ya zubar da kwallar tsausayi,lubna takura musu ido tana kallon tsabar kauna da shakuwa ta uwa da da,wanda ko afinafinai batataba gani ba,lalle bakaramin shakuwace atsakaninsu ba hayaniyarsu ce ta fito dasu karime daga kichen ganin yallabai yasa suma suka rude da kukan Farinciki karime na sharbe kwallah tana fadin"Yallabai ina katafi kabarmu,gida yayi kewaarka,kabar hajiya cikin tashin hankali da damuwa,wlh yallabai mu kanmu muna rayuwa ne,ammh zuciyoyinmu babu dadi saboda rashinka,"yana mirmishi ya riko hanunta yana fadin'"Insha Allahu bazan sake tafiya ba,nima ina chan ne,ammh ruhina da zuciyata yana tare daku.."       Gabadaya ma"aikatan suka taru afalon suna nuna jin dadinsu na dawowar yallabai,wanda hakan shi ya tabbarma Da Abbie cewa mu"azzam yana da kirki kuma adalin megidane ga wadanda ke karshinsa,sallamansu Ummi tayi kafin tabada umarnin Su karime su gudnaar da launinka Abinci kala biyar saboda baki,jikinsu na rawa suka wuce suna mai bayyana murnansu matuka na dawowar yallabai gida.   Nan take Abbie bai boyema Ummi komai ba yafadamata tun zuwan mu"azzam garin da halin dayake ciki da taimakon da Lubna tayimai da kawosa gidansa,har zuwa abunda yafaru da aurensa da lubna duk ya fadamata ya karishe da cewa"Abunda yasa zuwan danayi ban fadamiki ba,saboda alqawari na daukan ma mu"azzam banzan fada miki yana wajena,ba ammh harga Allah danazo na ga halin da Suhaima ke ciki sai naji kamar na fadamata gaskiya,girman alqawarin danayi masa ne,yasani kin fada,ammh na kuduri niyar ina komawa gida zan mtsamai yataho mudawo tare dashi.    Kowa afalon Shuru yayi hajiya ta gyara zama tana fadin"lalle kowani bawa danashi kaddaran,wato dai kaddaran haduwa dakai ne,ya fitar dashi daga gida,tare da kaddaransa na Aure lubna,in mukayi duba da duk abubuwan dasu faru,lalle Allah shine masanin komai ba,Allah ya bada zaman lafiya,kai kuma kayi hakuri in kuna da rabon sake zama da juna da zahirah wlh zaku dawoma Juna,Hakuri zakayi ka cire komai aranka haka Allah ya so.."Ummi dake gefe tana nanike da mu"azzam da kallesa tana fadin"kayafemin Son,duk nice silan komai,Da..."Shii..."Yasaka hannu bisa bakinta yana fadin"Bake bace Ummina,Komai dayafaru daga Allah ne.."   Da hannun Ummi ta yafito Lubna,ta mike jikinta asanyaye ta isa gareta kusa da mu"azzam ta zaunar da ita ta hada hannuwansu tana fadin',"Na yarda na Amince abaya nayi kuskure,na kasance Muguwar uwarmiji ga zahirah,ayayinda na kasance Mara tsausayin uwa gareka Son,ammh wannan karon zan gyara kuskure,zan zauna da lubna tamkar yata ta cikna,zan tafiyar da ita tamkar yadda zan tafiyar dakai son,ina rokon Allah ya baku zaman lafiya da zuru"a mai albarka,ita kuma zahirah ina addu"an Allah yasa akwai Sauran zama tsakaninku.."Tafada tana fashewa da kuka,daga mu"azzam din har Lubna rumgumeta sukayi suna lallashinta.    Cikin lokaci kadan Su karime suka kamallah girkin abinci suka jera bisa dining din,nan fa family din gabadaya suka hadu suna cin abinci cikinraha,sake baki kawai su Mooh sukayi sunagani tsabar soyayyar uwa da d'a,domin Ummi bata bar mu"azzam yaci abinci da hannunsa ba,ita tadinga bashi,shima da hannunsa yabata har ta koshi,sun kasa sakin hannun juna,Ummi gani take tamkar inta sakeshi zata kara rashashi ne.   Saman Ummi nan aka Sauki Mom da lubna,shikuma mooh barayin mu"azzam dayake two bedroom ne,Abbie ya shiga daya,kowa yayi wanka ya sauya kaya,Mu"azzam da kansa ya karbi wayar hajiya ya kira Shureim wanda ke tsaka da duba patient,yaji kiran hajiya yadauka cikin kulawa yana fadin"Hajjaju.."Yafada yana dariya.   Lumshe ido yayi yanajin wani Farinciki yana ratsashi najin muryan dan"uwanshi cikin kasala da Taruwar Hawaye yace"Dan"uwa..",yafada cikin kewa,Da hanzari Shureim ya mike bakinsa na rawa yace"Dan"uwa..Na..ne..Da...Gas..ke..."yake fada bakinsa na rawa.   Dariyar Farinciki Mu"azzam ya saki kafin yace"Yes dan"uwa,kayi hanzari kataho na dawo gida,idanuwa kai kadai suka rage basu gani ba.."ihun murna Shureim yasaki yana fadin"Alhamdulillah Allah Abun godiya..,How comes dan"uwa? ina ka shigene kabarmu cikin damuwar rashinka.."Mu"azzam yace,"Is a long Story Dan'uwa,kabaro zaria yau don Allah.",Shureim yace"Yanzu ma kuwa dan"uwa" yafada yana dariya katse wayar mu"azzam yayi yana share kwallah ya furta afili "No happy place like Home.."   Shureim yana zuwa gida yagayamata gud news,tayi murna sosai,na da nan ta shirya musu kayansu ita dashi da yara suka nufo hanya saboda yadda Shureim ya zaku yaga mu"azzam ,da yammah suka iso,Mu"azzam najin bude get ya fito waje da hanzari Shureim na hangosa bai gama daidata tsayuwar motar ba,ya fito da gudu suka rumgume juna suka kukan Farinciki,kafin sukoma dariyar Murna.   Sai da suka natsu kafin mu"azzam ya warwaremasa komai harda Auren lubna,Hakika Shureim ya tsausayama mu"azzam matuka,sai da yayi masa kwallah,hakuri yayi ta bashi yana kara mai nasihan yarda da kaddara,nan mu"azzam ke tambayanshi ina yaransa,Shureim ya fito da wayarsa yana nuna masa hoton dayayi musu last kafin zahirah tayi aure,amsa mu"azzam yayi yana kallon su Little Ummi yana hawaye,tare da jin wani bakinciki da kewa sun dabaibayeshi.   Mu"azzam da mooh da Shureim suka hade daki daya,zaratan maza,masuji da kyau da kudi,tuni mooh ya shige cikinsu ana shan hiran yaushe gamo,lokaci kadan suka saba kamar sun Shekara da haduwa dama ga Shureim iyayan tadi ansamu mooh sun tsinke da surutu,duk da mu"azzam din na saka musu baki,ammh firar tafi karfi tsakanin Shureim da mooh.   Zulaika ko sun hade da Lubna da mom da Ummi da hajiya suma suna falo suna shan hira,Ummi na bada lbrin zamanta asudan din,sunata hira da Mom tana bata wasu lbran na chan,hajiya na saka musu baki,zulaika ko da Lubna suma suna gefe sun tsinke da hira,domin Lubna akwai sabo da hira,duk da Zulaika na dari dari da ita,batasan sadda ta saki jiki da itaba suna kwararan hira,ayayin da Sultan wanda zulaika ke goyo Yake hannun Lubna tana mai wasa,Tsakani ga Allah gida yayi albarka duk barayin dakaje farincikin zaka gani tsantsan.Abbie ne ke cikin daki yana barcin gajiya baima san wainar da"ake toyawaba..   Washegari Sai ga Dr.Abduljabar yazo gidan bayan Shuriem yayimai waya yafadamai,nan fa suka hade su hudu suna shan firar bayan rabuwa,aharaban gidan suka shimfida katuwar darduma suna zaune suna hira gabansu kuwa cike da farantai wadanda ke shake da kayan marmari,suna ci suna hira,yau din kam Abbie ma cikinsu ya shige ana ta hira da wasa da dariya duk don su kara kwanatarma Da mu"azzam hankali,kuma ba laifi yafara sakin jiki,yana kokarin nuna komai ba komai bane.   Kwana hudu Shureim yayi kafin ya wuce,wannan karan dai Hajiya ta matsa dole Ummi ta kyaleta ta tafi,sakamakon iya hallaci hajiya tayi mata,dole ta barta tabi danta suka koma azaria akabarta da bakin Sudan. Satinsu daya da zuwa mu"azzam yaje office dinsu ya cike takardan,dawowa aiki,hakika sunji dadin dawowarsa domin babu shakka,Mu"azzam zakwakuri ne,kuma jajirtacce ne abangaren aiki,domin rasashi shikadai kamar rasa ma"aikata goma ne,shiyasa ake ta murna da dawowarsa mooh ya rakasa,wanda shima yaga tsabar murna da fatan Alherin da ake zubama mu"azzam,lokaci daya Mooh yaji komai na rayuwar mu"azzam ya burgeshi ainun har yanajin zaiyi koyi da kyakyawan dabi'unsa. Mu"azzam ya matsa su je maiduguri,saboda yaga jikin Baffa,wanda tuni dama lbrin dawowar mu"azzam din ta ishesu,har bukar da kanshi ya kirashi,suka gaisa yana mai murnan dawowa,mu"azzam yaji ba dadi,ammh shi bukar din ko ajikinsa,sai ma tambayansa dayake yaushe zaizo,nan yake fadamasa cikin Satin nan zai shigo. Satinsu biyu cif da zuwa suka shirya zuwa maiduguri,mota biyu sukayi,mu"azzam da kanshi yayi driving dinsu zuwa maiduguri,shikuma ushe ya janyo su Ummi da lubna da Mom,sai da Yakura taga baki daga sama,fadar irin murnan dasuka shiga bata lokaci ne,haka mu"azzam ya rumgume Baffa yana tsiyayan hawaye ganin halin da Wan mahaifnsa,yake ciki wanda yake kallon a mtsayin mahaifinsa,Baffa shettima yayi murna sosai da dawowar mu"azzam haka ya zaunar dashi yanatamai Fadan yadda da kaddara da kuma hakuri da rayuwa,nan nema Ummi ke gabatar da Lubna amtsayin matar Mu"azzam ta biyu,baffa da Shettima sukayita saka albarka,domin babu yarda zasuyi da abunda Allah ya kaddara.   Daga gidan Shettima gidan bukar suka nufa,wanda shima yaji dadin ganinsu gabadaya nan aka zauna ana maida zence,ana bawa mu"azzam tare da mai Nasihan hakuri da kaddara,nan ma Ummi takara gabatar da Lubna amtsayin matar mu"azzam din,Bukar yaji dadin haka,yayi ta sakama auren albarka,mahgana kuwa sai da tayi kwallah,domin tatuna ko kwanaki dataje gidan zahirah sai da ta tambayeta ina lbrin mu"azzam tace mata haryanzu Shuru tana hawaye tace Allah ya bayyanashi,tsausayin duka rayukan yakamata,tasulale takoma daki tana share kwallah,ta sani daga mu"azzam din har Zahirah sunyi aure ne,kawai,ammh ruhinansu suna tare da juna.   Bukar ne ya Umarci mahgana tatashi taje gidan zahirah Ta karbo Su little Ummi ta kawoma babansu yaga diyansa,Ummi najin haka ta mike,tace zataje,lubna ma tace zata mom ma ba"a barta abaya ba,Mu"azzam ko na gefe kusa da mooh ko daga kai baiyi ba,yanaji yana gani suka fice daga gidan ushe zai kaisu,Bukar ko Da Abbie suka tsinke da lbaran Duniya mu"azzam ko zaune kawai yake ammh kirjinsa nauyi yakemai,ga zufa tana ketomai ta ko"ina bayaso agane halin daya cike shiyasa ya kara sanda kai ya dafe kanshi dayake saramai lokaci daya zuciyarsa na amsawa, Zahiransa ce agidan wani? yaransa ma in zai gansu sai dai adaukomai su? Hakika zuciyarsa bazata iya daukan wannan kaddarar ba. Manage dis1 plz                        *Jamilajanafty*   *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏ _*I DEDICATED DIS PAGE TO U..Aisha Idris,Aisha bello,Binta gombe,mrs Fahim,Asms"ul husna,Mrs zainah jega,Feenerh,Aysha Dkg,Rukayyah musa,khardeejerh,deejart,Baby mu"azu,mummy halil,Maman Useey,Oum Ahmed,Fatima garba,Fauziya S madaki,Umaima Aliyu,Rabi"atu Adamu,mommy Affan,maman islam,Bilqis,Andijat,Ameera,Amina musa,Hauwa"u S tudu,Wsllim Mu"azu,maman Sultan,Napeesa,Mmmn Emma,and preety..,Kuna da yawan da in nace zan ambaceku duka,to zan karar da page din nan ban kare ba,Ngd sosai da soyayyarku gareni,Ni janaf ina sonku santala santala😘mazga mazga😜ina mayen sonku lodi lodi😍,kai dukkanku nace muku bhahoot bhahoot*_😘💕💖✌ *NOT EDITED*💥               *NO 38*        ""Zahirah kuwa taji matukar mamaki lokacin da Alhaji yazo yana fadamata,abunda yagana tace,ayadda taga bala"in matar ita azatonta ko lbri taji Alhaji ya kwana adakinta sai inda karfinta yakare,itadai Zahirah ta kasa yarda da Yagana kwata kwata,zuciyarta na fadamata ba alheri aran matar.    Addu"a tayi ta watsar da batun aranta,shiko Alhaji ko ajikinsa sai ma kara"in diban gara dayaketayi ransa fes,yanzu Alhaji yazama jarababbe,ada baya saka kansa a jerin maza masu yawan bukata,ammh fara dandan zumar zahirah ya birkitashi sam,ko yanzu yagama saduwa da ita,to yanzu zaiji sabuwar sha"awarta shidai burinsa yajisa yana nutse cikin kogin nan mai yawan Ruwan Ni"ima acikinta,Abangaren zahirah kuwa abun na damunta ammh bata da yarda zatayi ko bata rai tayi Alhaji yadinga mata magiya kenan yana rokonta kamar zai mata kuka,abunda ke kashemata gwiwa kenan ta bashi kanta ko bataso ba,to abunda yake halas dinsa yatsaya yana rokonta,ai hakan bai kamata,amtsayinta ta mace wacce iyayanta suka bata tarbiya.   Itako Yagana kawarta Zinatu ta bata shawaran kada ta saka Alhaji ya siyamata gida da fili,kudi kawai zata amsa ahannunsa suje wajen boka,akashe bakin kowa kawai basai ta biya wannan gidan da filin ba,Shawaran Zinatu yagana tabi ta,tambayi Alhaji kudi har dubu dari biyu,jikinsa na rawa ya dauko ya bata,domin baya isa musa ma yagana ko wuta tace yafada zai iya fadawa,Haka ko akayi suka famtsama malamai Suka sanya aka rufe bakin kowa,wanda tun daga ranar babu wanda ya kara tada wani mganar Fili da gida da mamarsu ta mutu ta barmusu an daure musu baki. *********** Yau din takama weeked ne,duk da Alhaji baicika fita ba,ammh yasamu kiran gaggawa dole yafice,duk da yanzu Zahirah tasamu saukinsa,domin Tunda yagana ta rufe bakin yan"uwanta hankalinta ya kwanta tana gida yanzu bakasafai take fita ba,inba wannan yar duniyar kawarta taba,in tazo suke fita tare,Alhaji kuma yau kwananta uku bai shigo dakinta ba,sai da su hadu daga nesa shima in yagana na wajen,ko motsi ba ya iyawa kamar wata uwarsa haka take tafiyar dashi,itako tskaninta da yagana gaisuwa,wanda bama kasafai suke haduba ba,indai Sun hadu to Zahirah zata gaisheta wani lokacin ta amsa wani lokaci tayimata banza,itako ajikinta an tsikari kakkausa,harkan gabanta take,sai kuma kula da ya"yanta.         Tana daga cikin daki taji zulai na kwalamata kira tana fadin"Anty ki fito kinyi baki.."jin haka yasa ta fito da Sauri tana goye da moodu little na hannunta,Tana fitowa falon taci karo da Ummi da mahgana sai bakin Fuska wa"inda bata sani ba,cikin mamak ta rike baki tana fadin"La,Ummi.."Tafada tana isa gareta kafin Tamikamata little wanda Ummi ke mika hannu.     Cikin Fara"a take musu maraba bayan ta mikama Ummi,little takuma kwantoma mahgana Moodu dake bayanta,nan kan kujerun falon suka yada zango suna gaisawa,Zahirah ta umarci zulai data kawo musu ruwa,Ummi tsurama Jikokinta ido tayi tana ganin yadda suka kara girma da wayau,itako Lubna idonta nakan Zahirah tana karemata kallo,to ai wannan ta girmeta nesa ba kusa ba,kuma babu abunda zata nunamata domin tafita kyau da hasken Fata,Tafita moran jiki mai kyau,abu daya zahirah zata nunamata tsawo da cikar kirji dana kugu,itako zahirah tana kallon lubna taji gabanta yafadi kawai sai taji bata yarda da kallon datake mata ba,Basarwa zahirah tayi tana kallon Ummi wacce ke kusa da ita tana fadin"Ummi yaushe kuka zo..? Ummi ta dago tana kallonta da kulawa tana fadin"Dazu muka zo da safe,mun sameku lafiya..? lafiya kalau Ummi yasu hajiya naga banganta ba   Ummi tace"Hajiya takoma zaria satin daya wuce,saboda aikwai baki agidan bani kadai bace kamar da.."yake zahirah tayi kafin ta sunkuyar dakai tace"Armm Ummi nace ya lbrin ya mu"azzam,anji lbrin inda yake? Kur Ummi tayimata da ido,kafin ta maida kallonta kan Lubna wacce take kallon duk motsin zahirah cikin wani yanayi wanda bazai wuce kishinta ba.   mahgana ce ta yanke Shurun da cewa.."An samu lbrnsa yanzu ma haka tare dashi Ummi tazo.."Mahgana tafada tana kallon zahirah,dawani karfin Zahirah ta mike tana dafe kirji take fadin"da gaske mahgana yaya mu"azzam din yadawo? yana ina don Allah,tare kukazo nan gidan dashi? tafada lokaci daya hawaye na Wanke mata fuska,tashi Ummi tayi tamikama mom Moodu,little kuma ta mikama lubna kafin takoma gun zahirah tadafa kafadanta tana sharemata hawaye tace.    '"Yadawo zahirah Sati biyu da suka wuce,ashe sudan ya tafi achan ya hadu da abokin abbansa kinga wannan ,ta nuna Mom tacigaba da fadin"Matar khamis ce,sai wachan ta nuna lubna tana fadin"yarsa ce,Suka tsincesa cikim mawuyacin hali,yazauna awajensu bayan ya samu lafiya suka dawo dashi gida,yanzu ma haka tare dashi muke,ammh yana chan gidan Abbanki,yanzu ma munzo tafiya dasu little Ummi ya gansu ne.."Ummi tafada tana kallon cikin kwayan idanunun zahirah.    Kwallah suka kwaranyoma Zahirah tayima Ummi kuri tana kallonta kafin tace"Toh..Ummi,nima zan biku naje wajensa don Allah.."Tafada tana fadawa jikin Ummi tana hawaye,rumgumeta Ummi tayi tana buga bayanta,itama kwallah ta ziraromata,cikin dakewa mahgana tace"a"a bazai yuyu ba zahirah kina karkashin wani ne,ki yi zamanki,zan dawo miki da yaran bayan ya gansu",Tafada cikin tsausayawa.     Kuka Zahirah takara fashewa dashi tana fadin,"wayyo Ya mu"azzam dina,don Allah kubarni naje na gansa,wlh in ban gansa ba,zan iya mutuwa.."tsausayinta yakama Ummi takara rungumeta tana lallashinta itama tana kwallah,Lubna dake gefe taji Zuciyarta ta tsinke,ashe ba ya mu"azzam kadai ke dawainiya da soyayyar ba,hadda ita kanta zahirah tana gidan wani ammh bata daina begensa ba,lokaci daya taji tsausayinsu duka biyun yakamata,kwallah ta hau sharewa tana kallon yadda ta rumgume Ummi tana kuka mai taba ran mai sauraro. mahgana ce tace"Hakuri zakiyi fa zahirah ki barma Allah komai,domin ke yanzu matar aure ce,shikanshi mu"azzam din yayi aure ga matarsa nan tare da ita muka zo.."Tafada tana nunamata lubna wacce ta dago tana kallon zahirah. Dawani firgici Zahirah tadago daga jikin Ummi tana bin inda Mahgana tana nuna mata,kur tayima lubna da ido tana kallonta hawaye yana kwarara bisa fuskarta muryanta na rawa tace"Ya...yi...Au...re....? tafada bakinta da muryanta suna rawa kai mahgana ta gyadamata tana fadin"kwarai da gaske,kinga kenan dukkanku baku isa chanza kaddaran Allah ba.."   Kara kurama Lubna ido Zahirah tayi kafin ta dauke kai tana kakaro mirmishi tace"To mai zai dameni,bayan nima nayi auren ai bazanyi bakinciki ba don Ya mu"azzam yayi aure don yasamu Farinciki ba,kuje ku kaimasa ya"yansa ku fadamasa cewa Hiransa tayi matukar kewarsa kuma bazan taba daina Sonsa ba.."tafada tana gunjin kuka kafin ta ruga daki ta rufe kofa tana kuka.   Gabadaya jikinsu yayi Sanyi Lubna takara rumgume Little Ummi dake hannunta tana digan hawaye,Ummi ma dabas takoma ta zauna tana fadin"Nice sila,wlh duk laifi na ne,taya ya zanji dadin rayuwa alhalin zuciyoyi guda biyu suna azbtuwa ta dalilin son raina..'Tafada tana tsiyayar hawaye Mahgana ce tace"Ba laifin ki bane hajiya,Wlh Haka Allah ya tsara sai hakuri kawai ammh abun akwai tsausaya gaskiya.."Tafada cikin jimami. Mom tayi tagumi tana bin moodu dake jikinta da kallo tsausayin iyayan na ratsata,Lubna ce tafara tashi ta fice dauke da little ahannunta tanajin tabbas tayi katsaladan na shigowa rayuwar Mu"azzam duba da yadda rayuwarsa ke ciikin dabaibayi,mata kina gidan mijinki ammh baki bar begen wani ba,lalle duk inda so yake yakai,Dole Ummi da mom da mahgana suka rufamata baya suka fice suna zuwa suka shiga mota ushe yaja suka fice daga gidan. Inda suka barsu nan suka samesu acikin falon suna zaune suna fira,Ummi ce kan gaba dauke da moodu bayanta kuma lubna ce dauke da Little Ummi,Koda sukayi sallama Mu"azzam bai daga ido ya kallesu ba,sannu da zuwa Abbie yake musu kafin Ummi ta mikamasa moodu,kin amsa yayi yana fadin"fara mikasu ga mahaifinsu Tukunna Suhaima.."Yafada yana nunamata mu"azzam.   Cikin wani sanyin jiki Ummi ta isa kusa dashi ta duka ta ijiyemai moodu bisa kafafunsa,wanda ke wasansu na yara,Lubna ma ta kariso ta duka zata ijiyemai little Yayi Saurn dagowa,yadda idanunsa suka kada e,yasa hankalinsu ya tashi cikin wani yanayi Ummi tace"Son..Wht wrong with u..? bai bata amsa ba yace ma Lubna"Riketa.."kawai ya iya fada domin kansa ne ke juyamai.    Kurama yaran ido yayi yana kallonsu yadda sukayi wayau,suma kamar sunsani suka zuramai ido suna kallonsu,hawaye suka taru a idanun mu"azzam wanda suka kwaranyo har bisa fuskar yaran"hannu yasa ya dafa kan moodu yana mai addu"a kafin yakoma ga Ummi itama yamata addu"an ammh fa yakasa tsaida kwallarsa,kokarin fashewa da kuka yake na tsausayin kanshi ga yadda zucuyarsa ke suya tana fat!fat!kamar zata faso kirjinsa ta fito cikin wata irin murya yace"Daukesa Ummi kada yafadi.."yafada yana rike hannun yaron wanda yako damke kamar yasan kowanene. hannu Ummi ta mika ta dauki moodu tana kallon Fuskar Mu"azzam din wanda yayi Saurin matswa baya kafin ya mike yana kauda kai,kuka ne ya tahomai shine dalilin daya sakashi mikewa da sauri ya fice daga falon yana hada hanya hannunsa duka biyu na bisa kansa,da kallo kowa ya bisa na tsausayinsa,ajiyar zuciya Abbie ya sauke kafin ya karbi yaran yayi musu addu"a shima sai da yayi kwallah,mooh ma sai daya daukesu yaji wani sabon tsausayin mu"azzam ya tasomai wayyo,Allah ya so,Bukar ma shuru kawai yayi baida ta cewa domin bakin alkami ya riga ya bushe,itako Ummi duk ta tsargi kanta gefe takoma tana sharban kuka Lubna ce take bata hakuri itama neman mai lallashinta take,domin tayi weak sosai game da soyayayyar mu"azzam,kuma ayanayin daya fita tana tsoron tashi ciwonshi.   Basu wani jima ba suka mike bayan Ushe ya shigo da uban siyayyar da mu"azzam ya narkama ya"yansa ciki harda zahirah bai manta ba itama ya siyomata dogayen riguna masu kyau,Abbie ya kara musu da kudi shida mooh,sallama sukayi musu,domin mu"azzam Tundazu yake kiran waya akan suzo su wuce domin yace yau zasu koma Abuja bazai iya kwanan maiduguri ba.   Atsattsaye sukayi sallama da su yakura bayan sun koma gidan baffa,shima sun cikasa da abun arziki kafin su mika hanya,karfe 7:00pm na yammah Suka dauki hanyar Abuja,wanda shikanshi baffa yayi fadan yadda zasubi dare,su tsaya su kwana mana,gobe sai su koma,ammh mu"azzam ya kafe dole sukaka bawa baffa hakuri suka kama,hanya wannan karon mooh ne yajasu domin mu"azzam baizai iya ba,ammh kuma yakasa fadi,Abbie ne ya kula da yadda yake yawan dafe kai,shine ya umarci Mu"azzam din daya bama mooh driving din. Sunyi gudu sosai karfe 12:00Am suka isa gida,ammh azahirin gaskiya sungaji ainun shiyasa suna zuwa kowa yanemi makwanci dayake sun tsaya bisa hanya sunyi sallah,Mu"azzam dai yadda yaga rana haka yaga dare,barci ko barawo bai daukesa ba,yana kwance yana fama da kansa na jinyar zuciyarsa yanaji aransa kamar ya rasa zahirah kenan har abada.      Mahgana na shirin dawo dasu Little dasuka fara rigima sai ga Alhaji kabiru yazo daukansu da kansa domin koda yakoma gida,dayake daman yagana bata wuni agidan ba,shiyasa yasamu saken shiga dakin zahirah ya sameta kwance taci kuka ta koshe,tuni zazzabi ya rufeta,dama ga nononta sau kumbura sunyi him sai zuba suke bamasu sha ganin halin datake ciki ne yake tambayanta,bazata iya mai mgana ba,shiyasa tamasa banza falo yakoma yakira zulai yana tambayanta ita kefadamai anzo an tafi da yaran ne,to shi azatonshi ma ko an kwacesu daga hanun zahirah ne,ganin yadda taketa kuka,sai dayaje,bukar kefadamai cewa babansu ne yazo ganinsu,yanzu mahgana ke shirin maidasu wajen uwarsu,Alhaji yaji sanyi aransa na ba tunaninsa na farko bane,domin shima ya saba da yaran bazai iya rabuwa dasu ba,amsan su yayi kafin yayi musu sallama yakoma gida.   Yana kaimata su suka fara kukan nono dole ta basu,daman duk dashi ya sakamata zazzabin suna ko sha sai barci itakuwa dakyar ta fada toilet tayi wanka,saboda yadda kanta ke saramata,Alhaji dai tana tunanin Uwarsa yagana ta dawo domin tunda ya fita yacemata bari yazo bata kara ganinsa ba sallolinta ta rama,kafin tanemi paracetamol tasha ta bi lafiyan gado tana addu'a acikin ranta gefe daya na zuciyarta na bata karfin gwiwan hakuri da halin rayuwa. *Comment* *Share* *Vote*           Janafty *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏   *NOT EDITED*💥          *NO 39*      """Koda garin Allah ya waye,Mu"azzam kasa tashi yayi Saboda yadda jikinsa yayi sanyi,ga ciwon kan dayake damunsa tunjiya,kansa yayi masa Nauyi,koda mooh ya tambayesa meke damunsa,cemasa kawai yayi kansa ke ciwo,yamai sannu.       Dannewa yake,yaki bari sugane halin dayake ciki,ko Ummi data shiga wajensa ta rude tana tambayansa maiyake damunsa,amsamata yayi da cewa bakomai,kansa kawai ke ciwo kuma yasha mgani insha Allahu,,zaiji sauki,Ummi duk tatashi hankalinta koda lubna tazo,kallo daya tayima mu"azzam tafahimci Ciwonsa yakeso ya tashi ammh bayaso ya nuna,batamai mgana ba sai da Ummi ta fice,tataka ta isa kusa dashi tana fadin"ya mu"azzam plz kabari na dubaka,Ciwonka nanemam Tashi.."   Ko kallonta baiyi ba,illa juyamata baya dayayi yana fadin"It ok,ni lafiyata kalau,karki fadama Ummi komai na rokeki.."yafada cikin sanyin jikin,Daganan ya runtse ido kamar yayi barci saboda bayason Damuwa,dole yasa Lubna taja jikinta tafice daga dakin Jikinta duk asanyaye.      Sai zuwa yammah ya samu ya fito adaddafe,yana kokarin nuna yaji Sauki,nan ko ko dan tafiya yayi sai yaji jiri ya kwashesa,ga tsananin ciwon kai dayake addabansa,Su Ummi a idonsu yana nuna musu yaji sauki,itako lubna tariga ta sani Ciwonsane ke son tashi,kuma yaki yarda adubasa,ammh yana zaune da ciwo.     Kwana uku yayi yana fama da ciwo babu wanda ya sani,kuma awashegarin ne,su Abbie zasu koma chan Sudan din,saboda daga chan ma"aikatan Su mooh din ana bukatarsa cikin gaggawa,adaren dazasu tafine,Abbie ya tarasu yana musu nasiha shida lubna,yafadama Ummi ga lubna nan za"a barta wajen mijinta,mganar aikinta kuwa Abbie yace ga takardunta nan In mijinta ya amince sai ya nema mata wani aiki anan,domin yanzu tana karshinshin kulawansu ne ga amanarta ne yana fatan Allah ya zaunar dasu lafiya.   Shiko Mu"azzam,Abbie yayitamai fadan tare da umartansa daya maida hankalinsa wajensa,aikinsa yakuma kula da kansa da lafiyansa,tunda yasan halin dayake ciki,ya amsama Abbie dayaji kuma insha Allahu,zai maida kai wajen aikinshi,kuma yayimai alqawarin maida hankalinsa ga aikinsa,kuma amanar lubna ya karba Allah yabashi ikon Sauke Nauyin dake kansa. Washegari suka rakasu Airport,jirgin ya kwashesu zuwa sudan,wanda lubna tayi kuka,sosai ta rumgume mom tana hawaye,hakuri mom tayi ta bata,domin itama kukan takeyi,shikanshi Abbie sai da yayi kwallah,Dakyar dai suka rabu cikin kewa da sabo. *BAYAN SATI DAYA*    Acikin Satin Mu"azzam yakoma bakin aiki ba zama,kodon yaragema kansa damuwar datake addabansa,ba laifi yaji sauki,tunda ya daukanma kansa alqawarin zaiyi tawakalli yamaida al"umuransa wajen Allah,aikin daya koma sai yarage masa yawan Tunani,satin dayakoma yacikaro da wata shari"a mai sarkakiya Wata matace ke karan yayan mijinta,ya cinyemata dukiyanta dana ya"yanta wanda mahafinsu ya mutu ya barmusu,to shikuma shiga kotu na farko yazo da Shaidun komai,marigayin kafin ya rasu sunyi wata yarjejiniya har ya mallakamai duka dukiyan,to ya fadi yarjejeniyar yakama kame kame,wai yayima marigayin al"qawarin bamai ji,to Shari"ar ta rikice ainun tana bukatar dogon bincike Shiyasa ya maida hankalinsa waje guda,bai samun lokacin kansa ma balle yayi Tunani duk da Hirah na nan acikin Ransa bazata ta taba fita ba,in yafita tun safe sai dare yake dawowa,wani lokacin ma sai Ummi tatashi gaba yake cin abinci,itako lubna tana gefe domin tsakaminta dashi gaisuwa bayan nan babu abunda ke hadata dashi,abun na damunta ko tanemi tayimai mgana ya tankata ko zataji dadi,baya sakarmata fuska,wani lokacin daki take shigewa tayita kuka ita kadai,tana tuna da ace ita keda iko da kanta,wlh da tuni ta yakice soyayyar mu"azzam aranta. Ummi kuwa tana lura da takun sakan dake Tsakamin ma"aurantan biyu tadai yi musu bakam ne,kuma bakomai bane dalili sai Yanzu kwata kwata batason Tursasa mu"azzam yin wani abu matukar bashi yayi ra"ayi ba,Lubna na bata tsausayi ainun ammh bata da yarda zatayi domin abaya tayi amfani da karfin biyayyah dayake mata ne,ta sakashi aikata abunda yazo yana damunsu dukansu,shiyasa bata kaunar sakashi wani abu wanda bai yi niyyar ba,tana gani Tun bayan Tafiyar iyayan Lubna asama suke kwana tare da ita kuma itakanta yarinyar ramewa kawai take atsaye. ________________    Yau takama Monday ne,Tunsafe mu"azzam ya fita bai dawo ba sai dare,yana dawowa ya tarar da Lubna zaune afalo cikin doguwar riga kanta babu dankwali ta bazo gashinta harzuwa gadon bayanta,Sannu da zuwa tayimai ta mike da niyyar amsar jakarsa ammh sai ya dagamata hannu kawai ya wuce dakinsa bai ko kalli barayin datake ba,da kallo Lubna tabishi idanunta sunciko da kwallah. Komawa tayi ta zaune tana kokarin maida kwallar data ke kokarin saukomata,remot ta dauka ta sauya tasha zuwa MBC3 ,Ummi ce ta sauko daga sama cikin riga da zani na wani leshi mai kyau da tsari tun daga nesa ta hango Lubna nan Ranta duk babu dadi ko bata tambaya ba,tasan bai wuce ita da mu"azzam ne.    Karisowa falon tayi tana kallonta,Da Sauri lubna tace"Sannu da Fitowa Ummi.."      "Yauwa Dota,kina nan ashe.? Ummi ta tambayeta tana kallonta dariyan yake lubna tayi kafin tace"Eh Ummi ina kallo ne" To yayi kyau"Ummi ta bata amsa kafin lokaci daya tace"Armm Son ko yashigo..? kallonta Lubna tayi kafin tace"eh ya shigo Ummi yanzu bada dadewa ba.."    Ummi ta mike tana fadin"Ok bari na dubasa don naga kwanan nan yana wasa da cin abinci.."da kallo tabi Ummi tana fadin"Gaskiya kam.."Tafada ranta na kuna,lokaci daya tana kure Ummi da kallo harta Shige shashen mu"azzam din,kafin ta maido da kanta bisa babban talabijin dake Falon,Ammh kuma idonta ne kadai ke kai,hankalinta baya tare da ita yanaga begen wanda bazata samu ba Wato Mu"azzam.   Da Sallama Ummi ta shiga bayan Ta tura kofar,baya falo sai ta danganta da bedroom din ta tura tashiga tana mai sallama,yana zaune bisa gado,ya tasa system dinshi gabansa gefe daya kuma wasu takardu ne,birjit agabansa,yana ta aiki bisa system din,gefe daya kuma yana ta duba takardun dake gabansa   Cikin kasala yadago kansa lokaci daya yana amsama Ummi sallamanta,karisowa tayi ta zauna kusa dashi gefen gadon tana fadin"Son.."Zubamata ido yayi yana fadin"Ummi.."Yafada yana sosa kansa,dafa kafadansa tayi tana fadin"Son kana zurfafama kanka aiki da yawa gaskiya,kasan kuma baka da ishasshiyar lafiya ko? kuma gashi yanzu bakasan cin abinci sam.."Tafada tana shafa kansa har zuwa fuskarsa.   Lumshe ido yayi kafin ya bude ture System Din dake gabansa yayi kafin ya matso kusa da Ummi yana riko hannunta yana fadin"Ummi,case dinnan yana bukatar bincike da natsuwa kuma karki manta aiki nan shine Farinciki na da takama na,Akwai mutane dadama dasuke so su taka mtayina ammh Allah bai basu dama ba,to meyasa ni nasamu dama bazan yi amfani da damana ba,ko so kike na bari lokaci ya kuremin.."yafada yana lamgwabemata kai.   Mirmishi tayi tana shafa kansa tace"Daz my Swt son..Shiyasa nake alfahari dakai,ko a ina Son dina yafita dabam da Sauran maza,ayita aiki amaida hankali,Allah yayi maka jagora.."Tafada tana buga bayansa,kwantar da kansa yayi akan kafadanta yana fadin"Mganar abinci kuma,inaci in naje office Ummi na,kuma u already know banacin abinci mai Nauyi in zan kwanta sai Ruwan liptop.."Gyada kai Ummi tayi tana fadin"hakane,ammh nidai bamison kana wasa da cin abinci son,baka ga yadda ka rame bane,ko bakaso kamaida jikinka ne"tafada tana mai dariya,shima dariyan yake yana rumgmota.   Sun dade ahaka tana rumgume dashi tana shafa bayansa kafin tadagosa tana fadin"Son tashi muyi mgana..",,tafada da alamar mganar mai muhimmanci ne,gyara zama yayi yana fadin",Toh Ummi nah.."Riko hannunsa tayi tana fadin"game da yarinyarnan ne Son..'Tafada tana kallonsa     Yamutsa fuska yayi kafin yace"Wata yarinya kenan Ummi"?yafada da tsigar tambaya,rausayar dakai tayi tana fadin"Lubna mana.."Kuri yayima Ummi da ido kafin yace"Meya faru da ita..? matse hannunsa Ummi tayi tana fadin"babu abunda ya faru da ita yanzu,ammh in kacigaba da banzarta da ita,wani abu zai iya samunta nan gaba,Son ada naso bazan kara tursasaka kayi wani abu wanda bakayi niyya ba,ammh yazama dole duba da ga yarinyar da hallarcinta gareka,uwa uba ga girman hakkinta dake wuyanka Bani son Allah yakamaka da danne Hakkin aure.."Tunda Ummi tafara magana Mu"azzam ke kallonta yakasa cewa komai sai da tagama takallesa taga yana kallon hannuwanta dake cikin nasa,ganin haka yasata cewa" Kaji Son,bani so Tursasaka ne,but yazama dole.."    Ajiyar zuciya Mu"azzam ya sauke kafin ya damke hannu Ummi yafara mgana da cewa"Armm Ummi bawai ina kyamatar Lubna bane,ko na tsaneta ne ta bane,kawai ni bantabajin sonta bane,infact ma zuciyata ayanzu bata da Sha"awar sake bawa wata gurbi Ummi ,zahirah tacike ko"ina ta mamaye i don"t know How to do,.."Yafada kamar zai yi kwallah.    Rumgumesa tayi tana fadin"Shiii...Is ok Son Ko baka bata waje azuciyartaka ba,just ka kula da ita domin ko ba komai kanwarka ce,kuma Abbanka khamis bazai ji dadi ba in kayi mata rikon sakaiyar kashi ba.."   Ajiyar zuciya yayi ta saukewa yana kokawa da Numfashinsa kafin yace"Shikenan Ummi na,bazan iya tsallake Umarninki ba,Allah ya shigemana gaba.."Da Amin Ummi ta amsa tana sanyamai albarka kafin ta mike tana fadin"Yanzu zata dawo nan dakin da kwana,ko kawai ta shiga dakin zahirah ne"da Sauri mu"azzam yadago yana fadin"No Ummi karta shiga Zahirah fa zata dawo muhallinta very Soon,kuma in tazo taga wata acikin ranta bazai yi dadi ba zataga kamar na manta da ita ne,Tazo nan din kawai Tunda ta nace..'Yafada yana kauda kai ransa na kuna Tuni Fuskarsa ta sauya.   Yar dariya Ummi tayi tana fadin"Oh ni Suhaima,sha kuruminka ko ni bazan bari tashiga dakin zahira ba,dakinta na nan sai tadawo kuma insha Allahu ciki zata gina wata sabuwar rayuwa akaro na biyu.."Tafada tana ficewa,da kallo Mu"azzam yabita kafin yaji komai ya ficemai aka,tattara komai yayi ya maida a muhallinsa,Toilet ya fada Afili yana fadin"Tazo gani gata,dama tashafama kantaa lafiya,domin ni Tunda na rasa zahirah nadaina jin kaina amtsayin Namiji.."😂🤔 Ummi na fitowa falo tacema lubna taje ta kwaso kayanta ta maida Dakin mu"azzam da mamaki take kallon Ummi,gyadamata kai Ummi tayi tana fadin"eh kikoma dakin mijinki,Ki yi hakuri Lubna ki taimakeni ki kara hakuri da duk abunda zaki Fuskanta wajen Son,watarana sai lbri kinji.."Hawaye suka kwaranyoma Lubna tasaka hannu ta share tana gyadama Ummi kai,rikota Ummi tayi ta mike tana fadin"To share hawayenki maza ki haura ki kwaso komai naki ki koma chan.."Da hanzari Lubna ta haura sama,ta dauko akwatin kayanta tazo ta wuce Ummi tana fadin"Ummi sai da safe.."Allah tashemua lafiya diyata.."Ummi tafada tana binta da kallo. Koda tashigo falon wayam tagani ba kowa sai ta karisa bedroom din tayi Nooking shuru babu motsin kowa bude kofar tayi ta shiga tana sallama,bin bedroom din tayi da kallo babu kowa cikin lokaci takarema dakin kallo komai tsaf kamar dakin mace,bata gama tunani ba taji bude kofar tiolet Mu"azzam ne ya fito jikinsa sanye da rigar wanka,kansa kuma karamin Tawel ne,yana goge kansa,dashi kallo daya yayima Lubna ya dauke kai ya isa gaban mirrior yana bude lotion din dayake shafawa yafara kokarin shafawa. Cikin wani yanayi Lubna ke binsa da kallo,ganinsa da rigar wanka,Surarsa duk ta bayyana awaje ga kirjinsa gargasa tayi kwance luf taji ruwa,kuresa da ido tayi,shiko ko ajikinsa yana gama shafa mai yayi Cimbing din kansa,ya isa ga makeken wardrope din dake dakin ya bude ya ciro Kayan barcinsa riga da wando,pjs,ya shige Tiolet ya sa ya fito daya Fito ne yaga still tana tsaye da akwati ahannunta Tsaki yaja yana fadin"Ke in bazaki shigo bane ki koma don zan kwanta ne.." Yafada yana hawa gado lokaci daya yana jan blanket,cikin sanyin jiki ta kariso dakin kafin ta jinginar da akwatin gefen madubin dake dakin,ranta namata Suya,ji yadda miji ke wukalantaka wai kuma kana mtsayin amarya,bude akwatin tayi ta dauko rigar barcinta ta shiga tiolet itama tayi wanka ta saka doguwar pink din rigar barcinta,Daga tiolet din tasaka abunta ta fito ta goga humrarta,kafin tamaida akwatin ta rufe gabadaya,tsaye tayi tana tunanin ina zata kwanta domin taga mai gado ya mamaye gadon yama juyamata baya,cikin sanyi jiki ta isa ga kujera kwara daya jal dake bedroom din ta kwanta ta takure jikinta waje daya mu"azzam dake kallonta tsam ya mike ya isa ga wardrope ya bude ya ciro wani blanket sabo ya mikamata hannunta na rawa ta karba tana fadin"thanks.." Bai kalleta ba ya wuce ya haye gadon bayan yayi offlight da wutar dakin kafin ya kunna musu Dumlight addu"a ya shiga karantawa kafin taji yayi dif alamar barci ya kwashesa na gajiya itako takasa barci kwata kwata Tunaninta ya tafi ga yadda rayuwa zata kasancemata haka,tayarda ta amince matukar tana son mu"azzam yadawo daidai har ya kulata to tabbas sai Zahirah da ya"yansa Sun dawo garesa,,ita ta yarda ta amince ita din baiwar mu"azzam ce,duk abunda zai shashi Farinciiki tana kokarin taga tamallakamai Shi koda cewa ita din zata Cutu ne,to ammh taya ya?alhalin cewa Zahirah na gidan mijinta kuma shima Soyayyah yasa ya aureta..,Da wannan Tunanin Lubna barci barawo ya kwasheta bata samu mafita ba.    Koda Asuba ma sallar kawai yatada ita,yawuce masallaci,yana dawowa yayi wanka yayi Shirin fita office,breakfasat ma agurguje yayi Shima don Ummi ta matsane,Shiysa,haka dai Suka cigaba da kwana daki daya ammh ko mgana bata hadasu dashi,wani lokacin ma da gangan tana mgana zai mata banza,banda gaisuwarta baya amsata,Bata damu ba kuma bata cire rai ba,tana kokarin kyaukyautamai AmtsayinShi na mijinta kuma wanda takeso.. Sai dai Acikin Satin datayi tare dashi ta fahimci ciwonsa ya dawo saboda tanaganinsa kullum da hoton zahirah bisa kirjinsa yake iya kwana,wani lokacin sai gabda da Asuba yake iya samun barci ba,bata dauka bayan kwana da hoton akwai wata mtsala ba,sai ranar bayan yatafi office tazo zata gyara gadon taga yadda gefen side drower tacika da Tissue duk an share jini dashi,kuma bedsheet din ma duk jini ya diga ido ta zaro cikin rudewa in bata manta conditin din likitoci ba sunce yana kokarin shiga stage din karshe na ciwonsa,wanda za"a iya rasashi lokaci daya.   Bata tsaya wani Tunani ba ta rumtuma falo tana kwalama Ummi kira,Ummi dake zaune tana kallo ta mike tana tambayan lubnan Lafiya hannunta kawai Lubnar taja keee..Sai bedroom din mu"azzam takaita har gaban gadon tana nunamata dafe kirjin Ummi tayi tana fadn"Na shiga uku ni Suhaima,wannan jinin na waye.."   Rausayar dakai lubna tayi kan tace"Na ya Mu"azzam ne Ummi,wlh ciwon sane ya tashi,ammh yaki nuna kowa hakan don kar ace za"a kaishi asibiti ko ki tisalstamai ya tsaya na dubasa"Dafe kai Ummi tayi tana salati kafin ta fashe da kuka tana fadin"Wayyo ni kaina,yanzu mu"azzam kashemin kansa yakeso yayi,"Tafada tana sharbe hawaye   kafadunta Lubna ta dafa kafin tace"Eh tabbas za"a iya rasasa,akowani lokaci Ummi,domin yakai stage din karshe ne.."Hawaye suka tsinkema Ummi tace"To yanzu mecece mafita..?"   Lubna tace"Akwai mafita Ummi.." Ummi ta kalleta kafin tace"Menene mafitar Lubna ki fadamin bani son in rasa dana.."Tafada tana zubar kwallah Hannunta Lubna ta riko tana fadin" *ZAHIRAH ITACE MAFITA UMMI,ITAKADAICE MAGANIN LALURAR YA MU"AZZAM WANDA DATA DAWO GARESA ZAI WARKE TAMKAR BAITABA WANNAN CIWON BA*.."Tafada tana kallon idanuwan Ummi. Ummi tayima Lubna zuru kafin ta furta."How Lubna,nasani Zahirah itace matsalan Son ayanzu but,tayaya zamu dawomai da farincikinsa alhalin zahirah na gidan aurenta.."Tafada cikin karaya,juya baya lubna tayi tana fadin",Bansani ba Ummi,wlh Nima bansani ba.."Take fada tana share kwallah.    Jim Ummi tayi kafin tace"Ni nasan yadda za"ayi.."Tafada cikin karfin gwiwa,da Sauri Lubna ta waigo tana fadin"Tayaya Ummi? Hanyar ficewa Ummi tabi tana fadin"Gobe zamu maiduguri ni dake,kuma yazama Sirri ko mu"azzam kada kibari yaji,iya ni dake ne" gyadamata kai Lubna tayi ammh mamaki fal ranta mai yasa Ummi tace gobe zasu tafi maiduguri ko ta na hango wani nasara achan din ne..   Bata da wannan amsan Sai dai tajira goben kawai taga koma menene Mafitar da Ummi ta neman musu. *Comment* *Share* *Vote* Jamilajanafty Aka Jamila mai kyau💙😜😂 *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏                   *NO 40*     ""'Da daddare Mu"azzam nadawowa Ummi ta rufeshi da fadan meyasa yana zaune ciwonsa ya tashi ammh yayi shuru yaki fada,yana jin hakan yasan dalili wani dirty look yayima Lubna domin yasan adalilinta Ummi tasan halin dayake ciki,Ummi tayi ta mai fada daga karshe ta fashamai da kuka ganin yadda take kukane yasa yayi Saurin isa kusa da ita ya rikota yana fadin    "Plz Ummi nah Stop craying..In kina min kuka,tayaya kikeso na samu rahamar Ubangiji ranar gobe kiyama.."yafada yana sharemata hawaye lokaci daya yake fadin"Naji na yarda Lubna tazo ta dubani shikenan..'"Yafada yana matse hannunta.   Dago kanta tayi idanunta na zubar da kwallah tasaka hannunsa dake rike danata tana sharewa hawyen idanunta na kallon idanunsa tace"Why son?meyasa zaka dauki wannan matakin,matakin kashe kanka,kana Tunanin in kamutu saboda zahirah zata jidadi aranta,ko kuwa ya"yanka in suka girma aka basu lbrin mahaifinsu ya kashe kansa saboda mahaifiyarsu kana tsammanin zasu yafemaka?kokuwa ni danake matsayin mahaifiyarka zan gafartama kaina in har ka mutu ta dalilin Tursasawata,kokuwa ita lubna zata dauwama cikin Farincikine indan, muka rasaka,to kagani ka taimakemu son katashi kada katafi ka barmu,ina bukatarka,ya"yanka na bukatar ita kanta Zahirah na bukatarka araye,matarkama tana bukatarka araye,akwai hakkoki dadama dasuke wuyanka suke bukatar ka saukesu..,Don Allah Son kadinga kula da kanka da lafiyanka ba don niba,kodon ya'yanka da matarka don Allah..."tafada tana hada hannuwanta alamar roko.   Kawai Rumgume yayi yana fadin"Rasa zahirah ciwo ne yaki ci yaki cinyewa Ummi na,ammh wlh rasaki Numfashina ne zai dauke gabadaya..I love u so much Ammi na,"Yake fada yana kamkameta,itama kamkameshi take tana fadin"love u Too...My Son."Lubna dake gefe sai da ta share kwallah Iya burgewa Mu"azzam da Ummi suna burgeta hartake ji aranta inama itama inta haihu ta samu da"n dazai mata so tare da tsananin biyayyah irin na Mu"azzam da Ummi.   Dole Mu"azzam badan yaso ba ya kwanta Lubna ta dubasa ta rubuta magunguna da allurai Ummi tabawa Ushe yace wani babban phamarcy ya siyo,tayimai allurai har guda uku masu karfi,su suka taimakamai ya samu hutu sosai,tun da ya kama barci bai farka ba sai washegari da Safe koda ya tashi Ummi da lubna basu nan Karime ke fadamai Ummi tace Suntafi zaria su dawo,magungunar da zai sha da safe da rana duk lubna tabarmai Rubuce,yayi matukar mamaki yadda Tafiyan tatashi ba shiri kuma,ko albri Ummi batamai zencen ba,ganin bawani waje bane sabo,zaria ai gidane yasa ya share batun ya shiga tiolet yayi wanka yazo ya karya kana ya sha mgani Waya ya dauka yayi Taking Excuse wajen aiki,kafin mganin yafara mai aiki nan ya haye kan gado yaja blanket barci mai nauyi ya kwashesa mai cike da Natsuwa. ____________ *BAYAN SATI BIYU*         ""Zahirah ce zaune cikin dakinta ta zabga Tagumi tana jin Baruntun da little ita moodu suke mata adaki,domin yaran suna da karkaza da kama jiki har sunfara rarrafe,suna dafa abu su taka,kamar hadin baki,da little tayi abu sai moodu yayi,suna gasa da juna,yanzu haka sunacikin wata na takwas ne,sun ma kusa wata tara,daga gani zasuyi Saurin takawa saboda suna da karambani..   Kallo daya zakamata ka fahimci ta rame,saboda yadda idanunta suka zurma sosai,Tunanin makomar rayuwarta take ammh haryanzu takasa samun mafita,Tuni ta fawwalama Allah dukan Lamarinta ta rumgumi Alhaji amtsayin miji,kamar yadda yagana ta raba musu kwana,hakan ta kasance yana kwana bibbiyu ako wani daki,duka duka ne,Sau biyu ne ranar girkinta ya zagayo Alhaji ya kwana adakinta,ammh yau tsawon kwana goma sha biyu baya shigowa dakinta ranar girkinta,baya cin abinta kuma baya mata mgana,boyewa ganinta ma yakeyi,ko sun hadu afalo sai yayi Saurin shigewa daki ya rufe kofa,ko Abinci tayimai inyadawo kafin ta fito daga daki ya saka Yagana takaimai daki,duk da ba son Alhaji takeyi ba Shariyarsa gareta tamata ciwo,ko Su moodo sai dai ya aiko a karbesu tun abu bai bata mamaki haryakoma yanzu yana bata,intace bata damu ba tayi karya domin har Damuwar ta bayyana afuskarta.   Yau din ta kuduri niyyar mai mgana taji wani laifi ta aikatamai da zafi haka,kuma in Alissafinta daidai ne,yau din ita kedashi,bata wani tsaya bata lokaci ba,ta mike ta sungumi little Ummi dayan hannun ta riko moodu tana nishi saboda yaran ba laifi sunada girma,falo ta fita ta kwalama Zulai kira,bayan ta zo ta mikamata little tace ta goyamata ita zata goya moodu,zasu shiga kichen ne,amsa tayi ta goyamata ita kuma ta goya moodu suka fada kichen Tuwan Shinkafai tayimai miyar zogale,lokacin dasuka kammalla komai ake kiran sallar mangariba,Zulai tabarma Daukan Wammers din zuwa saman Diining,itakuma ta karbi Little ta shiga dasu daki zata yi musu wanka.   Agurguje tayi musu wanka itama tayi,ko shirin nasu agurguje,tayi musu itama ta shirya cikin wata doguwar rigan da mu"azzam ya aikomata dashi,Sallah tayi kafin ta dauki little Ummi ta goya ta riko moodu ahannunta tafito daga dakin dukkansu suna baza kamshi cikin sha"awa..    Abunda tagani ne afalon yasata jan burki ta tsaya,yagana ce Zaune gaban Alhaji sun baje abinci atsakiyar falon sunaci suna dariya Ranta yayi mummunar baci batasan sanda ta karisa cikin falon ba tana fadin"ammh Allah ya hana zalunci baiwar Allah,meye naki namin katsaladan ranar girki na,naga dai ni na girka abu na,ko ba"a jira ni nazo munci tare ba,ajira nazo nabawa mijina Tunda yau hakkina ne.."Tafada tana huci wanda nikaina bansan cewa haka Zahirah take Intayi Fushi ba.     Dawani salon rainin wayau Yagana ta dago tana kallon zahirah kan tasaki wata siririyar dariya tace"Hmm su miji manya,yo ai mijin naki da kansa yakirani ya Umarceni dana zubamai abinci,kuma na tsaya kusa dashi harsai ya koshi,shiyakamata kima wannan tambayan bani ba hajiya.."Tafada da rainin wayau,tuni idanun zahirah suka kawo ruwa cikin bakin ciki ta juya kan Alhaji tana fadin"Alhaji menayi maka,baka cin abincina,kadaina kulani? baka shiga dakina?in wani laifi nayi maka bazaka iya samu na kafadamun na baka hakuri ba.."tafada hawaye suna kwaranyomata.   Alhaji da jikinsa yayi Sanyi ya dago yana kallon zahirah yace"Ko daya Zahirah babu abunda kika tabamin na sabawa duk iya zama dake.."yafada yana kallonta cikin kuka zahirah tace"To menene,ban maka laifi ba,duk meya jawo wulakancin..?tafada tana ratseshi da ido,kallonta yayi kafin yace"Ki koma daki zan zo na sameki muyi  mgana.."yafada cikin kulawa.    Yagana ko dariya take kasa kasa daga,gani abun nayimata dadi matuka,zahirah takara gyara tsayuwa tana fadin"wlh babu inda zani sai ka fadamin dalilinka na yankemin wannan danyen hukuncin alhalin kace ban maka komai ba.."Alhaji ya dago yana kallonta yadda ta kafeshi da ido tana kallonsa cikin zubar kwallah,ajiyar zuciya ya sauke kan yace. '" *SABODA KE BA MATATA BACE YANZU..,YAU KIMANIN KWANA GOMA KENAN KINA CIKIN IDDARKI NE..*       Da wani rawan jiki da firgici,Zahirah ta dafe kirji lokaci daya Tace" Ina..Ci..Ki..n..Idda..Ta ku..ma.. me k..a..Ke...Nu..fi.."? tafada bakinta da muryanta na rawa lokaci daya hawaye na wankemata fuska,kallonta yayi kafin yayi wani mirmishin yake yace"Ma"ana na SAKEKI KWANA GOMA DA SUKA WUCE,SAKI DAYA.."       Saboda razana zahirah batasan sadda ta aza duka gwiwoyinta akasa ba tana fadin"ka sakeni Alhaji,na shiga uku menayi maka..? tafada tana zubar kwallah daidai lokacin da moodu dake hannunta ya subuce ya fadi akasa yana kuka,guda yagana ta saki kafin tace"gaskiya wannan karon kayi abunda ya dace,kama saki tunkan asaka ka,kai gaskiya aiki yayi kyau.."take fada tana shekewa da dariya. Da kallo Alhaji ya bita yana dan mirmishi domin azahirin gaskiya yafara dawowa hayyacinsa da taimakon Mahaifiyarsa data sanya akemai Saukan qur"ani da Sadaka,dauke idonsa yayi akanta yamaida kan zahirah wacce ke kuka wurjanjan dakyar ya iya bude baki yana fadin"Ki yi hakuri.."dagowa kanta zahirah tayi idanunta sunkada sunyi jawur tana so tayi mgana ammh bakinta yamata nauyi,kawai sai ta yunkura tatashi,ta dauki moodu dake tsandara kuka,itama Tuni little dake bayanta ta fara nata kukan,ta shige daki da gudu tana kuka,tana shiga daga ita har yaran suka zube bisa gado suna kuka,zahirah fadi take"Shikenan nakara zama bazawara akaro na biyu.."take fada ranta na kuna,tasani batason Alhaji ammh sanda ya furta ya saketa sai da komai nata ya tsaya cak,dama haka Abun yake duk takamar mace,da izzarta kalmar saki na matukar girgiza ya"ya mata. Alhaji baima yagana mgana ba,ya tashi yabi bayan Zahirah da kallo yagana tabishi tana maijin dadi aranta lalle aikin boka yayi,tashi tayi ta shige daki ta dauki wayarta ta kira kawarta zinatu,tana bata lbrin komai,itama ihu ta saka tana fadin"Dole sujema boka godiya domin aikinsa ba irin na sauran bane.."Sunata murna awaya,su azatonsu Asirinsu yaci Alhaji har ya saki zahirah basusan kwanan zencen ba. Yana shigowa cikin daki zahirah tamike tana mai wani kallo,ajiyar zuciya ya sauke kafin yafara mgana"Zahirah ko alama ban sakeki don na bata miki ba""..To don ka maidani bazawara akaro na biyu ka aikata hakan..."Zahirah ta katseshi da cewa haka,Hannu ya daga mata kafin yace"Ba burina kenan ba zahirah,.."yafada yana juyamata baya kafin yacigaba da cewa"Nasani cewa koda na Aureki bawai don ina sonki bane,na aureki ne,domin kwadayin samun zuru"a daga gareki,kema kuma na san cewa ba sona kikeyi ba,biyayyah ce da kuma hakuri yasa kike zaune dani,na yanke shawaran Sakin ki ne saboda akwai wanda yafinin bukatarki wanda yake chan kwance cikin halin ciwo tunda ya rasaki,kema kuma nasani kullum cikin begenshi kike,domin gangar jikinki kawai ke tare dani ammh hakikanin gaskiya Ruhinki da zuciyarki tana tare dashi.."yafada cikin Raunin murya. Daskarewa Zahirah tayi tana bin bayan Alhaji da kallo cikin mamaki da zubar hawaye tace"waya fa..da..Maka.."tafada tana rawar murya juyowa yayi yana fadin"kowaye ya fadamin ba sai kin ji ba,zaki rantse min da Allah cewa kullum baki cikin Tunani Tsohon mijinki kuma uban ya"yanki? zaki iya rantse cewa abunda na fada karya ne.."yafada yana kuramata ido. Ja da baya zahirah tayi tana wani kuka,lokaci daya tana kamkame jiknta take fadin"a..a...."kiyi Shuru kawai Zahirah basai kince komai ba, narigaya dana yanke hukunci Nayi SADAUKARWA..,Zaki zauna anan gidan kici gaba da iddarki har zuwa jini uku,in inada rabon samun zuru"a Atsakani dake,zanyi murna da hakan,in kuma harkika gama jininki uku,ma"ana lokacin kingama iddarki zan maidake gaban iyayyanki,nayi musu godiya bisa hallarcin dasukayi min,kiyi Hakuri Zahirah nayi hakan ne,domin Farincikinki,farincikin kowa naki tare daFarincikin su Little Ummi,Allah yaga zuciyata,ammh inaji ajikina kila ban da rabon ganin kwai na aduniya ne..."yafada lokaci daya hawaye suna kwaranyomai kafin kawai yajuya yafice yana share kwallah. Yana fita Zahirah takoma bisa gado tafada tana kuka,lokaci daya taja moodu da little ta rumgume tana fadin"Zamu koma gidan Abbanku,zamu koma gidan Abbanku.."take fada tana kuka da dariya lokaci daya hawaye suna zubomata,kamar ko yaran sun sani sai sukayi tsit,suna kallonta kawai,rumgume tayi kamkam tana dariya hade da kuka lokaci daya,Tarasa kukan me takeyi,na mutuwar aurenta ko na murnar ta hallarta ga mu"azzam,tama rasa wani yanayi take ciki,jikinta na rawa ta rarumi wayarta talalubo nombar mahgana tadokamata kira. Lokacin mahgana na falo tare da bukar suna cin abinci kiran zahirah ya shigo ta daga tana fadin"Zahirah ce,maman yan biyu.."Tafada tana kallon bukar daidai lokacin data dauka,sallama tayi ammh sai zahirah ta katseta da cewa.."Mahgana Alhaji ya sakeni.."Tafada hawaye na ziraromata,saurin mikewa mahgana tayi,hannunta na dafe da kirji tace"Alhaji ya sakeki? mekikayimai Zahirah..? tafada hankalinta tashe goge kwallah zahirah tayi kan tace"Babu abunda nayinai mahgana,da kanshi ya sakeni,sai yau yake fadamin kwana na goma ina cikin idda.." Dafe kai mahgana tayi tana sallallami,Bukar dake zaune ya mike yana fadin"Ita wa aka saka.?.'Mahgana ta yanke wayar tana fadi asanyaye"Zahirah..."Zaro ido Bukar yayi kafin yace"Shi Alhaji kabirun ya sakarmin ya'.."Yafada yana bayyanar da bacin ransa kai mahgana ta daga tana fadin"eh..,Tama ce yace yau kimanin kwana goma duk tana cikin iddarta ne.."Hulan kansa ya cire yana fadin"Innalillahi wa"inna Alaihirraju"un..."Yake fada yana share zufan dake ketomai,Mahgana ko dakinta takoma farinciki ya isheta tarasa wazata kira tafadamawa bata da nombar Ummi,kawai sai ta kira yagana. Yagana na zaune tana bama shettima Abinci abaki kiran mahgana ya shigo wayarta hartaji tsoro ta dauka tana fadin"mahgana lafiya kuwa..? naga kira da daddare..? Mahgana na dariya tace"Albishirinki..."Tafada tana dariya,gyara zama yagana tayi tana fadin"Goro fari kal dashi mahgana,domin daga jin dariyarnan taki abun Farinciki ne ya samu.."Da hanzari mahgana tace"kwarai ma kuwa,yanzu zahirah takirani tana fadamin Alhaji dai ya saketa tun kwana goma da suka wuce.."zaro ido yagana tayi tana fadin'Kibari don Allah.."Dariya mahgana ta sakamata tana fadin"wlh Tallahi da gaske nake fada miki.." Ai yagana batasan sadda ta saki guda ba,tana fadin",Masha Allahu matarmu ta dawo.."take fada harda hawayen murna kashe wayar mahgana tayi aranta tana kara godema Allah dayaba Alhaji ikon sakin zahirah hankali kwance batare da an kaucema hanya ba. Shettima dake zaune yabi yagana da kallo kafin yayi mgana ta rigashi da cewa"Allah yayi da rabon zama tsakanin masoyan guda biyu,mijin zahirah ne ya saketa,tun kwana goma dayawuce,kaga kenan ma yanzu haka tana cikin iddarta ne.."Tafada tana bayyanar da murnanta,Washe baki Shettima yayi yana fadin"Alhamdulillah..Allah yasa karshen wahalarsu kenan.."yafada yana jinjina kai. Yagana ta amsa da Amin daidai lokacin datake kiran Ummi a waya,takira ta shiga ammh har ta yanke ba"a daga ba,sai takara kira,Lubna dake bedroom din Ummi tana shiryamata kaya awardrope taji wayar Ummi na ringing ta dauko ta kawomata kafin ta sauko kasa wayar ta yanke,Tamikama Ummi wayar kenan kiran ya sake shigowa Lubna tace"Yauwa gashi Ummi ana kiranki.." Ummi dake zaune Afalo ta amsan wayan tana kallon Screen din wayar take fadin"Mutan maiduguri ne,Yagana ce,Allah yasa lafiya.."tafada tana daga kiran daga chan bangaren Yagana tace"Uwar ango akaro na biyu.."Dariya Ummi tayi tana fadin"yagana yau kuma sabon suna na samu,me aka samu ne,naji muryanki tayi chakwai ne,kamar wata yar budurwa yar sha takwas.."Tafada cikin zolaya. Gyara zama yagana tayi kafin tace"Dole kiji muryata haka,Zamu sake kawo miki zahirah akaro na biyu..'Da hanzari Ummi ta mike tana fadin" Ban...ga..ne..Me..Ki..ke Nu..Fi ba.."?Tafada cikin rawan murya yagana tana dariya tace"Auren ya mutu,yanzu mahgana ke fadamin Zahirah ta kirata take fadamata wai ma kwana goma da sakin nata.."Da wani hanzari Ummi tace"Bani son zolaya yagana,wlh zuciyata zata buga.."da Sauri yagana tace"Wlh da gaske nake Suhaima,Mu"azzam da Zahirah Allah ya dubesu ya sake hallarta musu juna akaro na biyu." Ai da wani hanzari Ummi ta sulale kasa tana yima Allah Sujudda ta dade tana kwararo godiya ga Allah kafin tadago Fuskarta shabe shabe da hawaye Lubna dake gefe takalli Ummi tace"Ummi,lafiya kuwa daga gama waya kina kuka kuma? da hanzari Ummi ta mike ta rumgume Lubna tana fadin"Ya saketa Lubna,wlh ya saketa..."Da mamaki lubna ke fadin"Ya saki wa..? Ummi tace"Zahirah mana.."Ido Lubna ta zaro ta rike Ummi tace"Da gaske Ummi..? batama bari Ummi tayi mgana ba ta saki Ummi ta rumtuma dakin Mu"azzam tana kwalamai kira,shiko yana zaune bisa gado yana aiki bisa system dinsa jin irin kiran da lubna kemai da karfi ne yasashi saurin durowa daga gadon hankalinsa tashe Daidai ta shigo sukaci karo da juna. Cikin hanzari yace mata"Ke lafiyanki kuwa..?"Haki takama kafin tace tana dariya'"An saketa..."Harara ya zabgamata kan yace"ke natsu an saki wa kuma,yanzu daddare nan..?"yafada yana jijjiga kafadunta.,Hannunsa ta riko tana fadin"Zahirah aka saka yanzu aka kira Ummi ana fadamata daga maiduguri.."Zaro ido yayi yana kallonta kafin ya damki kafadunta da karfi yana fadin"wai wasa ko gaske..? yafada yana neman Fita daga hayyacinsa. Lubna na dariya tace"Wlh da gaske ya mu"azzam Zahirah ta sake zama naka akaro na biyu.."Ai batama karisa ba ya sabeta ya fara juyawa da ita, acikin dakin yana dariya gefe daya kuma hawaye yake,Lubna tana kallonsa tana dariya hawaye na zubomata,sai da yagaji da kansa ya sauketa kafin ya Rumgumeta kamkam yana fadin"Tanque So much..Tanque Lubna Tanque for been their for me..'yake fada yana hawaye. Hannuwanta Lubna tasaka ta rumgumesa back bayan ta kwantar da kanta abayansa hawaye suna kwaranyomata,lalle Tayi gaskiya data hasaso dawowar Zahirah Rayuwar Mu"azzam ne kadai zai sa tasamu mtsayin Kallo mai daraja A idanun Mu"azzam,Hawayen tsausayin kanta suka cigaba da zubomata lokaci daya tana kara kamkame Mu"azzam din. _Zakujini Shuru Cuz ina Katsina na tafi biki,buh in,na samu lokaci zaku jini..,One Luv#Janaf fans#_ *Kakata wacce tahaifi mamata hadiza,Bata da lafiya har anyi addmitting dinta a hospt,plz include her in ur Prayers* *Comment,share and vote.* *Janafty* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏ _*Today D Whole Chapter Is Dedicated to u,my Childhood Best Friend, FADILAT FALALU MASKA,D BRIDE💑,May Allah(SWA)Albarkate ur Marriage Wit full happiness,Baraka,taqwa,love and Childreen..,HML*_💑💕💓❣💝💞🌹😘 *NOT EDITED*💥                     *NO 41*          """Sundade Rumgume da juna kafin Mu"azzam yarabata da jikinsa ya dagota yana kallonta,itama shi take kallo cikin wani yanayi na shauki da soyayya ta har abada,Mu"azzam kwayan idon Lubna yake kallo,yana ganin tsantsan soyayyaarsa,Lumshe ido tayi hawaye suka kwaranyo ta gashin idonta.    Tattausan Hannunsa Mu"azzam ya  sanya yana Sharemata hawaye yana fadin"Stop crayiing kinji yanzu ba lokacin Kuka bane.."Ya fada yana sakin mata mirmishi jin abunda yafadane yasata Saka hannu ta karasa share hawayen da suka zubomata tana dan mirmishi itama tana gyada mai kai,Sakin hannunta yayi yana fadin"Ina Ummi na..?   '"Tana Chan Falo.."Tabashi amsa ,bai tsaya wani mgana ya wuce ya fice daga dakin Fuskarsa da jikinsa suna muna tsananin Farincikin dayake ciki da kallo ta bisa kafin tazame bisa gado tana share hawayen daya zubomata na tsausayin kanta tare da Tunanin makomarta in Zahirah ta dawo tasan cewa matukar Zahirah na tare da mu"azzam Wata mace agunshi ba mace bace,saboda baya ganin kowa amtsayin Mace sai ita.     Mu'azzam yana fita ya fito Falo yana kwalama Ummi kira,da hanzari ta mike tana dariya ta taroshi,tana fadin"Son.."take Fada tana hawayen Farinciki yana zuwa baiyi wata wata ba itama ya chabeta sama yana juyi da ita yana fadin"Ummi na,zahirahta zata dawo gareni Allah Abun godiya.."yake fada yana juyi da Ummi,dariya Ummi keyi tana shafa kansa cikin Farinciki kafin tace"To Saukeni Son,Kada ka kadani.."take fada tana dariya Sauketa yayi kafin itama yajata ya rumgume cikin Tsananin Farinciki Kamkamesa Tayi tana shafa kansa harzuwa bayanshi tana hawaye mai cike da murna da Farinciki,lalle Rayuwa juyi juyi,wai yau Ummi ce ke kukan Murna saboda Zahirah diyar Fadi zata dawo garesu..Dama Hausawa sunce Abunda yasaka Dariya watarana ba shakka shi zai saka kuka. Dago da kansa tayi tana sharemai kwallah take fadin"Bari kuka,ango da kuka,to amarya kuma mezatayi? tafada da sigar zolaya shagwabemata yayi yana fadin"Ummi nidai yanzu ba wannan ba,tashi zakiyi muje mu Taho da zahirah don Allah.."Sororo Ummi ke kallonsa kafin tace"bazai yuyu ba Son,don yanzu muka kara mgana da yagana take fadamin Shi mijin yace ta zauna chan tayi idda kafin ya maidata ga mahaifinta,.."zaro ido Mu'azzam yayi yana fadin"What..?haba Ummi in Tazauna Ubansa zatayi masa,nidai wlh da sake bazata zauna chan zanje dakaina na dawo da ita gidan nan adakinta tazauna in tagama idda amaidamana Aurenmu.."yafada Fuskarsa na Chanzawa zuwa bacin rai.    Juyawa kawai Ummi tayi ta isa ga Kujera ta zauna tana fadin"Son kacika rigima,ai kowa yasan Zahirah takace,so karka damu kabarsu suyi yadda sukeso bani so kayi sonkai aciki.."binta yayi shima yaje ya zauna kusa da ita yana fadin"Haba Ummi don Allah karki ce A"a nifa tsoro nakeji kada ya maidata matarsa.."yafada idanunsa na nuna tsoron.   Hannunsa ta riko tana fadin"Nasan manufarka,abunda nakeso dakai kabari aji ta bakin mahafinta,domin ance haryanzu baice komai ba,ammh bana Tunanin bukar zai barta achan tayi iddata,kadai jira muji koma miye sai muje ayi mganar,kaji.."Tafada tana kallonsa,zuramata ido yayi zuciyarsa na gudu kafin ya maida kansa bisa kafadanta yana fadin"Shikenan.."cikin karaya,hannu tasaka tana shafa kansa tana fadin"karka damu Son,i promise u Zahirah takace insha Allahu..gyada mata kai yayi kafin ya gyara kwanciyarsa bisa cinyarta yana wani lumshe ido Farinciki tare da fargabane suka tarunmai waje daya.    Ko Kafin wayewar gari duk wanda yakamata yaji lbrin mutuwar Auren zahirah,Lubna da kanta ta kira su Abbie tana fadamusu,bayyana irin murnan da Abbie yayi bata lokaci ne,Shikanshi mooh yataya mu"azzam Murna saboda dawowar Farincikinsa,shima Shureim Da mu"azzam din kefadamai kin yarda yayi Saida ya dawo gida Hajiya kefadamai yanzu suka gama waya da Ummi take fadamata,baki ya rike yana mamakin wannan al"amarin Lokaci daya Farinciki ya mamayesa Abokinsa zai dawo Mutum kamar da,saboda dawowar Uwar ya"yansa,kuma bugun zuciyarsa.     Ranar mu"azzam dakyar yayi barci saboda murna,salallo kuwa na godiya ga Allah ya jerasu ba adadi,tunkan ma zahirah tadawomai akaro na biyu,itako lubna kwana tayi kukan,kukan Tsausayinta kanta da rayuwarta domin daga Ummi har ya mu"azzam bata ta kanta sukeyi ba,suna ta murna da wannan al"amarin ne,gwara ma Ummi dataji ta Shuru ta leka tana tambayanta ko lafiya? ammh mu"azzam ko nemanta baiyi banda buge bugen waya babu abunda yakeyi ya kasa ya tsare sai Ummi takira Maiduguri taji ya ake ciki shifa,ko yau ne sai yakama hanya,Tun Ummi na ganin Abun wasa harta Fahimci Mu"azzam din da gaske yake,Waya ta dauka takira hajiya tana fadamata rigimar mu"azzam din,dariya kawai hajiya tayi kafin tace abasa wayar,magana tayi mai cikin sanyi da fahimta,tafadamai cewa yanzu ya jira yaji abunda mahaifinta zaice,kuma mganar yadawo da ita nan Abuja ya barta domin bazata yuyuba yadai tsaya iya mganar dawo da ita gaban mahaifinta tayi iddarta,ko Shidin ma kada suyi mgana Sujira suga Abunda Shi bukar din zai zartar. Dole Mu"azzam ya Sauka daga kan dogin naki,ya bar mganar zuwa maiduguri dauko zahirah,saboda Rudewa ne da murna yakasa ganewa Gaskiyan Abunda Ummi take fadamai,dole ya hakura,ammh shima ya share kafa ya zauna yana jiran tsammanin ammh ji yake kamar yayi Tsuntsu ya ganshi gaban Zahirah,wannan Jiran zai iya sa Zuciyarsa bugawa saboda doki,dama awajen aiki ansan baida lafiya,ai sai ya sake Sabon zama,Ummi sai da takalleshi tayi dariya tana tsokanarsa da Sabon Ango,datace haka sai yabata rai yace"Bawani Sabon ango Ummi bayan kunki dawomin da matata nan..",yake fada yana wani Tura baki kamar yaro dariya takemai Domin Ta lura yau mu"azzam din nata rigimarsa ce tatashi. _______________ *MAID*   ""Bukar kwana yayi aransa abace gari na wayewa baima mahgana mgana ba,ya dauki mota sai gidan Auren zahirah Awaje ya tsaya yakira Alhaji kabirun yace ya fito yana kofar gida,Alhajin baiwani yi mamaki ba,domin yasan za"a Rina,shima jiyan bawani barci yayi ba,jallabiyansa ya zura ya fito haraban gidan,bai ga Motar Bukar din ba,sai ya fita waje,ya gansa jingine jikin motarsa karisawa yayi yana fadin"A!a ya haka Alhaji ka tsaya daga waje,kamar wani bako? Yafada yana mikamasa hannu.    Bukar yace"haba abokina,babu damuwa,nam din ma duk gidane aie."yafada yana mikamasa hannu sukayi musabaha,Damke hannun juna sukayi Suna gaisawa kafin Bukar yace"Gunka nazo Alhaji,.."Alhaji yace"To mu karisa daga ciki Alhaji sai muyi mganaer.."Saurin girgiza kai yayi yana fadin"Basai na shiga ba,nan ma ya wadatar,mganar bawata mai tsawo bace..",yafada kafin yace"Jiya da daddare zahirah takira mai dakina tana fadamata wata mgana data girgizani,wai ka saketa tun ma kwana goma daya wuce,shine nazo naji duk meya jawo wannan Abun Alhaji.."yafada yana kallonsa      Mirmishin karfin hali Alhaji yayi kafin yace"Tabbas hakane,duk abunda tafada gaskiyane,na sauwakemata kwana goma da suka wuce Alhaji."yafada yana son jadaddamai,Kallonsa bukar yayi kan yace"to miye dalili,?wani laifi tayi maka koko ita ta bukaci daka saketa,yanzu na shiga na cimata mutumci.."Saurin girgiza kai Alhaji yayi kafin yace"Ko daya batama san Abunda yafaru ba sai jiya dana fadamata,wlh Alhaji in nace gawani laifi da zahirah ta aikatamin da bayan tarewarta to nayi mata karya,sai dai cikin Rashin sani,ko ajizanci na dan adam.."bukar ya numfasawa yana fadin"To meya sa Ka saketa,kagaji da ita,koko baka sontane,ai da kafadamin Tuntuni da Wlh Tu fari ma ban yarda na auramaka ita ba,indai kasan sakinta zakayi."yafada cikin bacin rai.   Saurin Riko hannunsa yayi yana fadi "Wlh ban Auri zahirah da niyyar na saketa ba,bani da buri illa na zauna da ita har karshen rayuwata,inada babban dalilina na sakinta,nasani inda zata koma,zata samu Farinciki fiye da yadda zata samu agidana,kayi hakuri Alhaji bada gayyah nayi ba,inada dalilina,ammh kuma kayi hakuri kada ka tursasani sai na fadamaka dalilina nayinka."yafada Muryansa ta fara rawa.    Kallonsa kawai Bukar keyi yana jinjina kai,kafin yace",to Shikenan Allah yasa haka shiyafi zama alheri,ammh mgnar zamanta agidanka tayi idda Gaskiya Alhaji ban amince ba,Tafito mutafi gida Tunda Aure ya kare to mekuma za"a jira.."Alhaji kabiru yace"Alhaji badai Fushi kayi ba ko?girgiza kai Bukar yayi kafin yace"Ko daya,kawai naga kyautuwa ne takoma gida tayi iddarta,ada dai na kullace ammh bayanin dakamin wlh ka wanke laifinka awajena."jinjina kai Alhaji yayi kafin yace"Hakane,Kana da gaskiya bari na shiga nayimata mgana.." .  Sake musabaha sukayi, kafin Alhajin yakoma ciki,direct dakin Zahirah ya shiga ya kwankwansa kafin ya tura ya shiga,tana zaune kan sallaya da hijabi ajikinta Little Ummi da moodu suna kwance basu tashi ba,da sallama yashiga dakin,juyowa tayi tana kallonsa kafin ta amsa sallaman tana mikewa,Gaisheshi,tashigayi Shiko ya amsa yana isa kusa dasu little yake fadin"Kai yau Sunsha barci,naga sundade basu tashi ba"amsamai tayi da cewa"eh wlh dayake Jiya basuyi wani barci ba rigima sukayi tayi sai wajen asuba suka kwanta"   Zama yayi gefen gadon yana fadin"Subhannallah..Badai wani abu ke damunsu ba ko? yafada yana kallonsu,kauda kai tayi kafin tace"Babu abunda ke damunsu rigimace sukeji jiyanan.."tafada tana tsaye abayansa,bai waigo ba ya mike yana fadin"ok,kishirya yanzu Abbanki na waje yana jiranki,zaki bishi ki koma gida.."yana gama fadar haka ya fice da Sauri,da kallo tabisa kafin ta daka tsalle tace"wayyo Dadi,dama wlh nagaji da zaman gidan nan"Tafada tana isa wardrope dinta ta hau jido kaya sai da ta kwashe fin rabi,kafin ta barshi haka,takoma tana zubasu cikin akwati,nata dana yaran sai da tacika akwati Biyu kafin tabarshi haka,da hanzari,da Dauki little ta goya kafin ta fito falo tana kwalama zulai kira da hanzari ta fito da hannu ta yafito ta suka shiga daki Moodu ta mikamata tana daukan akwatin guda daya tace"Taimakamin zulai,waje zamu Abbana na jirana.."da mamaki zulai ke bin akwatunan da kallo kafin tace"Anty ina zaki haka.."mirmishi zahirah tayi kafin tace"Gidanmu zan koma zulai Aurena yakare tsakani na da Alhaji"Ido zulai ta zaro kafin tace"wayyo Allah.."Tafada idonta sun ciko da kwallah,dafata zahirah tayi kafin tace,"Kar ki damu zulai,haka Allah ya kaddara zama na,bamai tsawo bane agidanan.."    zulai sai da tashare kwallah domin ta saba da zahirah uba uwa su moodu zatayi kewarsu ita ta daukan mata moodu har waje inda Motar Abban ke jiranta suna fitowa da sauri ya karisa yakarbi moodu hannu zulai yana kallon zahirah wacce ke janye da akwati,booth ya budemata ta saka kafin takoma ta dauko Sauran zata fito kenan taga yagana afalo tana kwasan dariya ta kalleta,batace komai ba tasakai zata fita,sai yagana tace"dama ai na fadamiki bamai Auren mijin yagana,dole ne ko an aura a barmin miji akara gaba.."take fada tana jifanta da wani banzan kallo.   Da baya Zahirah Tadawo tana kallon Yagana kafin tace"Kai ammah naji dadi,ni wlh kin ma taimakeni,domin ko azamin jahiliya banyi kama da kalar wacce zatayi zaman kishi dake ba,nagde miki sosai bisa asirin dakikayi Alhaji ya sakeni dama burina kenan,kinsan Allah aiki yayi kyau,da badon bani na bada aikin nan ba,ai da nabaki kudi kin kara ma mallam din."tafada tana zagbamata harara kafin tayi tsaki tawuce abunta,Da kallon mamaki Yagana tabi zahirah aranta tana fadin dama tana mgana,kada kai tayi tana fadin"koma miye daga baya kenan,aje dai gaba,abi wani Sarkin.."    Tana Zuwa tasanya Dayan akwatin abooth Bukar ya rufe booth tazagaya ta shiga gaba tana kallon Zulai tace"To Zulai nagd Allah kaddara saduwa.."zulai takasa mgana sai kwallah,Bukar ya tada mota suka fara tafiya kafin lokaci daya zahirah taji kwallah na ziraronata tasa hannu ta share kafin tadagama Zulai hannu wacce ke dagamata itama tana share kwallah.   Sai da Suka dau hanya kana Zahirah tadago tana fadin"ina kwana bahna.."kallonta yayi kafin yace"lafiya kalau yahna,kiyi hakuri da jarabawar Ubangiji Abunda Allah ya tsarama bawa bai isa ya kaucemasa ba"yafada cikin tsausayi da soyayyar mai dorewa,moodu ne dake kan cinyarsa yafara kuka,sai ta sanya hannu ta daukeshi tadorasa kan jikinta tana share kwallah tace"A iya tarbiyan daka bani bahna,ka gayamin cewa kaddara da jarabawa Musulmin kwarai ake yawan jarabta dasu,ko ahaka na tsaya zan godema Allah,domin yamin ni"ima,ta haihuwa ya"ya har biyu,ko banjin dadin zaman Aure ba,ina fata agaba in Sun tashi sunji lbrina suji kaina bahna.."tafada tana zubar kwallah    Hawayen Farinciki,ya kwaranyoma bahna bai damu da sharewa ba yace"Hakika ke ya"ce mafi soyuwa awajena,Kankatar shekarunkin sunyi kadan da hangen nesanki,Ina rokon Allah ya cigaba dayima rayuwarki albarka tundaga yanzu har karshen Rayuwarki,kuma inaji ajikina Lokacin Farincikinki damu kanmu yazo,Allah yayi miki albarka"Zahirah na mirmishi tana sharan kwallah take amawa da Amin,haka dai yayi ta mata nasiha har suka iso,sai da mahgana taga zahirah kwatsam Bukar na shigowa da akwatuna tsalle tadaka ta rumgumeta lokaci daya tana sakin guda.   Da kallon mamaki Bahna ya bita kafin yace"ke miye haka,mutuwar auren kikema guda.."dariya mahgana tayi kafin tace"eh wlh,Allah ya rabata da wannan kaddaran gidan,da bakar kishiya mai bakar aniya,sai taci kanta.."da mamaki Bukar yace"To in kina murna ta rabu da nan din,gaba kinsan inda zata"mahgana tace tana riko hannun Zahirah"Ai ba bakon waje bane,Mu"azzamu ne Uban ya"yanta kuma na tabbata kasan abunda yake jira kenan,Ai mu kan muna murna da wannan Sakin.." Zama bukar yayi yana fadin"Hmm,mata mata Sha"aninku sai dai abarku,yanzu shi Sakin Auren ne,kuke ma murna,kun manta Allah da kanshi ya halarta saki,ammh in akayi sai al"arshin Allah ya girgiza ammh ke dadi kikeji"Yafada yana kallonta,Mahgana tace"hakane ammh wannan Sakin dabam ne.."     zahirah dake gefe ta tura baki tace"Ni fa mahgana babu inda zan koma,Ai ya mu"azzam din yayi aure ya manta dani saboda haka,nima bazan koma ba,Zama zanyi agida na kula da ya"yana.."Tafada tana wani zakuda kafada,baki mahgana ta saki kafin tace"Allah,karya kikye yarinya bazaki iya rayuwa babu Mu"azzam ba,kamar yadda shima bazai iya rayuwa baki ba.."   Mahgana Tabude baki zata karayin mgana,Bukar ya dagamata hannu da fadin"plz mahgana kirabu da ita haka,taje ta tayi wanka,tayima yaran,kibata abinci taji takwanta ta huta,nayi alqawarin bazan kara takuramata ba,abunda ta zaba shi zan bi,koda kuwa na zama har abada ne batayi Aure ba."Da kallo mahgana tabishi na mamaki,dole tayi Shuru ta bakinta saboda yadda bukar ya kauda kai itako Zahirah Dakinta ta fada dauke da little Ummi,moodu na hannunta,dukkansu babu wanda yakara bi takan Mahgana balle maganarta,itama dole ta fice zuwa kichen Ammh matakin da bukar keson Dauka bamai bullewa bane. _Srry ooo..,Ba yawa,yau dinma, don Typing din na amarsune shiyasa kuka Samu,via wit me Janaf Freeking Fans Luvs u Wujiga wujiga😘Lodi lodi😍mazga mazga💕Bhahoot Bhahoot ya Habibaties_ *Comment,share and vote*        *Janafty* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏ _Dis Page iz Dedicated To u my MOMMA..,HAUWA S ZARIA(mmn Uswan)My mommah Ina matukar Kaunarki har cikin Raina,Zuciyata tana dabbaka alherinki,bakina baya gazawa wajen ambatan kirkin ki,Idanunawa Suna darajaki,gangar jikina tana matukar girmamaki Mommah,Allah nake roko Ya iya miki Abunda kika gaza,bayan ya dafa miki gaba da baya,Ya Allah ya raya miki Zuru"a cikin Tafarkin Addinin musulunci ya karemin ke daga Sharrin mahassada da makiya,Allah yayima Rayauwarki Albarka datamu gabadaya Ameen...,UR DOTA LUVS U MORE MORE UWA TAGARI_😘💕✌🌹 *NOT EDITED*💥                   *NO 42*     ""Mahgana Abunda zahirah tace da yadda mahaifinta ya goyamata baya,ya tsayamata arai,dakanta ta zuboma Zahirah abinci taje ta dibo Ruwan zafi tazo tayi masu little wanka,zahirah sai dataci takoshi kana tayi wanka tabi lafiyan gado tana barcin data dade batayi Irinshi ba,moodu ne yayi barci,little ko tana hannu Ummi afalo,bukar kuwa tuni yayi wanka ya fice Abunsa.      Mahgana ita takira yakura tana fadamata Abunda zahirah tace,kuma ga yadda bukar yace"Mirmishin gefen baki yakura tayi kafin tace"Ah wasa takeyi mahgana,Zahirah ce tace da bakinta bata komawa gidan mu"azzam din?mahgana Tace"Wlh kuwa,wai ai shima yayi Aurensa ya manta da ita,kuma inajin Tsoron bukar,kan kafiya,in yace eh to hakane bamai sashi ya chanza ra"ayi"tsaki yakura tayi kafin tace"Duk wasa suke,ita zahirah kishi ne ke damunta Shikuma bukar abunda ya Faru ne,yasa bayason kara mata dole,kimanta dasu don Allah,tadai gama iddar tukunnah"dahaka suka rabu da yakura,koda zahirah tatashi daga barci mahgana bata kara mata mgna,Ko bukar din daya dawo,batakara tadamai mganar ba,tabi Shawaran yakura,ta kyalesu har Zahirah tagama iddah,komai ke akwao ayi daga baya. _______________ *BAYAN KWANA BIYU*            """"Mu"azzam cikin kwanakin jiyake,kamar yayi Tsuntsuwa daga Abuja zuwa maduguri,kullum ya kwanta barci mafarkin Zahirah yake da yaransa,ammh haryanzu Ummi batace komai ba,gaskiya ya gaji yau Tun safe yayima Ummi dirar makiya adakinta ko Tashi batayi ba,Tana cikin bedroom dinta akwance,ya shigo,mikewa zaune tayi tana yaye blanket dinta,lokaci daya take fadin"Son,wht happen naganka ealry in d mrning haka? Kariswa yayi kusa da ita yayi yana hawa bisa cinyarta ya yada kansa yana fadin!"Haba Ummi ,yanzu shikenan sai kiyi banza dani,tun yaushe akayi sakin nan,ammh haryanzu baki kara cemin komai ba.."yafada yana lumshe ido.     Hannu tasanya bisa kansa tana shafawa lokaci daya tana murmusawa kafin tace"Ho,Son kana da rigima Wlh,bana ce kayi hakuri muji ta bakin mahaifinta ba,kuma ko zata dawo gareka basai tagama idda ba,kuma kana sane da Sai ankara daura Muku aure,so Sauri bana ka bane,kaji son.."Tafada tana kai hannunta kan Fuskarsa tana shafawa,runtse ido yayi kafin ya riko hannunta yana fadin"i know Umm,buh i want to see her,Wlh in banganta ba yadda zuciyata keyi mutuwa zanyi.."ido Ummi ta zaro kafin tace,"Mutuwa Son..? tafada cikin Tsoro.   Lumshe ido yayi kafin ya dagamata kai,Wayarta dake kan Side drower ta mika hannu ta jawo tana fadin"Bazan bari saboda son ganin zahirah ka mutu ba Son,insha Allahu Zahirah takace let me Talk to yakura.."Tafada tana kara wayan akunne gyara zaman kansa yayi bisa cinyarta bayan ya kamkame hannunta yana sakin mirmishi,Da sallama yakura tadaga kiran Suna gaisawa,Ummi tace"Amrm yakura nace ba"yakura ta gyara zama tana fadn"Inajinki Suhaima..'Ummi tace,,"kan mganar Zahirah ce,ya ake ciki ne,ga mu"azzam ne wlh ya damu wai Shi sai yazo ya ganta.."yakura tace"Tama kwana gidan Sauki Suhaima yataho kawai,Tunda ma Bukar yaje ya daukota ya maidota gida Tun ranar,Ni banje ba,mahgana ce takirani tana fadamin wai Zahirah tace bata komawa mu"azzam,zama zatayi ta rike ya"yanta,Shikuma bukar yace duk yadda ta zaba,bazai Takura mata ba.."Cikin mamaki Ummi tace"Ita Zahirah tace bazata koma gidan Son ba.."Tafada Tana mamaki.   Dariya yakura tayi kafin tace"Eh wai tace yayi Aure ya manta da ita,kishin danki ne,ke damunta da da zarar yaje Shikenan"Tafada cikin zolaya yar dariya Ummi tayi tana fadin"Umhmm yaran zamani,to Shikenan yataho din babu mtsala"yakura tace"Eh yataho babu mtsala.."da haka sukayi sallama da Ummi daidai lokacin da Mu"azzam ya tashi daga kan ciyar Ummi yana kallonta.   Ijiye wayar tayi,ta zuramai ido kafin tace"Is ok,ka shirya sai Ushe yakai ka chan maidugurin Tunda ka matsa,zaka kwana ne,ko yau zaka dawo.."? Saukowa yayi daga kan gadon yana fadin"Wai Ummi ita zahirah ce,tace bazata koma wuri na ba ko?yafada yana nuna kanshi.   Yar dariya Ummi tayi kafin tace"Eh Tace Tunda kayi Aure,ita bazata dawo ba.."bai kara cewa komai ba,ya juya ya fara tafiya yana fadin"Lalle Zahirah ta raina ni I will deal Wit her.."yafada cikin dakewa,Da kallo Ummi tabishi hannunta bisa habanta tana fadin"kwaji dashi dai,katafi kuje chan ku karata"Tafada taba komawa ta kwanta lokaci daya tana jan blanket.     Da Sassarfa ya sauko daga Saman ya nufi dakinsa yana Shiga Ya iske lubna,kwance bisa gado,gabadaya jikinta na cikin blanket,kanta ne kadai awaje,bai wani tsaya ba ya fada,Tiolet yayo wanka sanda ya fito sanye da rigan wanka kansa karamin Towel yana tsane ruwan kansa dashi,lubna ta bude ido tana kallonsa baibi ta kanta ba,ya isa ga dressing mirrior,ya shafa lotion kafin yayi Cumbing din kansa,Ga wardrope dinsa ya isa ya bude,ya ciro wata Shadda Wagambari, Navy blue,tana yarari tana maiko da kallonta zaka san tabama Dubbai baya,hula ya dauko zannah bukar ya saka bayan ya hau Feshe jikinsa da Turarensa na MAN,Takalminsa yadauko Sau ciki ya sanya yana dagowa suka hada 4eyes da Lubna wacce ke kwance tana kallonsa da duk Abunda yakeyi. Kuramai ido tayi kafin tadan muskuta tace"yaya,ina zaka da safe haka kaketa Shiri ahanzarce..? yana gyara zaman Hulansa kansa yace"Maiduguri..."zaro ido tayi kafin tace"Wajen wa..? wani banzan kallo ya watsamata kafin yace"wajen wa kike tambayana,? ban tsammaci wannan Tambayan Daga gareki ba,domin kinfi kowa sanin muhimmanci garin awajena.."yafada cikin bacin rai.   Mirmishin dayafi kuka ciwo tayi kafin ta yaye bargon ta sauko tana fadin"Am Srry yaya,wlh bansan sadda tambayan Ta fito min bane,kayi hakuri baran kara ba"Better...."ya fada yana juyamata baya,Bayansa tabi da kallo,kafin ta gyada kai ta share kwallar data zubomata ta dago kenan Suka hada ido da mu"azzam yana kallonta,Saurin Wucewa tayi Tana fadin"Allah kiyaye hanya,ka gaida Antyna da yarana.."tafada cikin sanyin murya"da kallo ya bita lokaci daya yaji Tsausayinta ya tsirgamai Baki ya sa yakirata"Lubna..."yafada yana takowa gabanta.   Cak ta tsaya bayan Ta waigo Shikuma daidai lokacin ya kariso idanunta yakeso ya kallah ammh taki bashi dama,saboda kada kwallar datake tarawa su zubomata,bata son ya Fahimci ta fara gazawa,Hannunta ya Riko duka biyu yana Matsawa kara kiran Sunanta yayi da cewa"Lubna,dago ki kalleni.."ya fada yana kallonta,Dagowa tayi ahankali tana kallonsa,Kuri yayi mata,itako jikinta ne yafara rawa lokaci daya tana jin kamar ta fashe da kuka,hawayen datake boyewane Suka zubo basu Shiryaba,Runtse ido tayi hawayen suka zubo sharr,hannu mu"azzam ya sanya yana sharemata lokaci daya yake fadin"Am Srry..I know wht i did,is hurt u..Banda zabi ne,Kiyi hakuri don Allah.."yafada jikinsa nayin Sanyi,Kara volume din kukanta tayi,Saboda tsausayinta baisan sadda ya jawota jikinsa ba ya rumgumeta,jinta akirjinsa yasata kara lafewa,hannu yasa yaana Shafa bayanta har zuwa kanta yana fadin"Srry kinji bazan kara ba,wlh ba da gangan nake miiki wani abun ba,Zahirah ta riga ta mamaye ko"ina a zuciyata,in har bata dawo rayuwata ba,Rayuwa ta bazata daidai ta ba."ya fada yana shafa kanta.   Dagowa tayi tana kallonsa Lumshe ido yayi kafin ya bude baya taja tana fadin"i know,ammh Don Allah kadaina kokarin Batama zuciyar datake Tsananin Sonka da girmamaka,na yarda ka cigaba da Son zahirah har karshen Rayuwarka,nikuma na cigaba da Sonka har karshen nawa rayuwa,haka kaddarata take.."Tafada hawaye na ziraromata.          Tsam yayi yana kallonta kafin yamika mata hannu takama ,matso da ita yayi yana kallon kwayan idonta yace,"Plz kibar kuka,insha Allahu da zarar Zahirah ta dawo zanyi kokarin kamanta adalci atskaninku,sai dai Abunda na gaza don Allah kiyafemin kada Allah yakamani da laifin take miki hakki.."Sadda kai tayi kasa kafin tadago ta sanya hannu ta share kwallah tace"babu komai Yaya,Ni bazaka taba laifi awajena ba,Ai nina na shiga rayuwarku So,karka damu ina bayanka Allah yasa Antyna ta dawo.."tafada tana sakin mirmishi.   Mirmishi shima yayi yana bata kiss akumatu yana fadin"Tanque my lil Sis u ar d Best,sai na dawo kinji,kuma bani son kukan nan,plz ki bari kada Ummi ta zargi ko nayi miki Wani abu ne.."Sandarewa tayi Tun sanda yabata Sumba abaki,saboda yadda taji abun abazata,bai jira cewarta ba ko Fahimtar halin data Ciki ba,ya fice daga bedroom din Cikin Takun isa,bayansa ta raka da kallo,kafin ta sanya hannu ta shafo inda yayi mata kiss takai bakinta tana shinshinawa kafin Ta rumgume hannu tana fadin"yes zan iya,nasamu cigaba,tunda har zai batamin yakuma bani hakuri,zan cigaba da hakuri nasan watarana nike da riba"Tana gama fadin haka tafada Tiolet ta wanke Fuskarta da hanzari Ta fito da bedroom din tayi falo,nan ta tarar da Mu"azzam afalo Ummi ta rakosa,tare suka rakasa har wajen mota,Ummi na jaddadamai cewa in Sunyi dare su tsaya su kwana,Amsamata yayi da toh,Ushe yaja suka fice daga gidan Suna dagamai hannu,kafin sukoma cikin gida. __________________    *MAID*          Zaune take afalo Tana kallon tashar Arewa,Ana Shirin Akushi da Rufi,Little da moodu suna ta zagayen Falon da kafarsu bayan su saka hannayensu sun dafa kujera,batabi da kansu ba hankalinta naga kallo,domin gidan babu kowa mahgana batanan Tatafi anguwa ita dasu Alee Bukar kuma bayanan Ya fita wajen aiki,ita kadai aka bari agidan,sanye ta da riga da zani na wani golden less,Rigar Fitted ce ta kamata,Sosai tayi Daurin maryam babangida,gashinta ya fito ta kasa cikin Band dinta.      Bataji Sallamarsa ba sai dai kamshin Turaransa daya cika falo,ko mutuwa tayi ta dawo bazata kasa tantance kamshin yaya mu"azzam ba,Cikin wani yanayi Ta dago kanta karaf ko idanunta sukayi kyakyawn gani Mu"azzam tagani Tsaye a tsakiyar Falon Yana kallonta bayan ya saka duka hannunuwansa cikin aljihun wandonsa ya zubamata duka idanunsa. Mikewa tayi afirgice Hannunta bisa kirjinta tace"Ya..ya..Mu..az...zam.."Tafada kamar bata yadda da Shidin take gani ba,saboda yadda ya ramemata a ido,sai dai yakara fari da tsawo,kallonta yake yana cije lips dinsa,lokaci daya yafara takowa zuwa gabanta Fuskarsa babu fara"a ko kadan Ja da baya Zahirah ta hauyi tana kallon yadda mu"azzam yawani hade rai Sai da yakaita bango kafin taja ta tsaya kuramata ido yayi yana kallonta,Itama Shi take kallo ammh jikinta na rawa,Hannunsa yasa ya dafa bangon wajen yana kara kusantota har jikinsu na gogan juna,Fuskarsa ya ja zuwa gareta Saurin Runtse ido tayi saboda yadda taji gabanta na fadi Fat...Fat..Fat. Jira take taji saukan mari,ammh sai mai sai taji Shuru Bude ido tayi tana kallonsa yadda ya kuramata ido lokaci daya idonsa yajanza kala,,tuni jikinta Yayi sanyi takuramai ido hawaye suna taruwa a idanunta,Bai mata mgana ba,sai kallonta kawai yake yana cije baki,Hawayen da zahirah ke Rikewa su suka zubomata,hannunsa na rawa ya saka ya dalle mata baki yana fadin"wannan bakin ne yace bazai koma gida na ba,shine yace baya bukatata alhalin ni ina chan,kullum ina fama da cuta,ko tari nayi sai jini ya zubo,why My hirah,kina so zuciyata ta bugane.."yafada Idanunsa sunyi Raurau,Kuka kawai Zahirah ta fashe dashi tama kasa mgana,kallonta yayi kafin yace"Ni banyi kuka ba,sai kece zaki wani Fashemin da kuka,Allah kimin Shuru ko na matse miki baki yanzu nan."Jin haka yasata karama Volume din kukanta,baiyi wata wata ba,ya rumgumota kam ajikinsa,lokaci daya suka saki ajiyar zuciya,Kamkameta yayi yana Shinshinar wuyanta Cikin wani kasala yace"I miss u .."yafada yana dora kansa bisa kanta wasu zafafan hawaye na ziraromai Jin hawayensa na diga abayanta ya sata kara kara kamkamesa tana fadin cikin kuka"Mi...ss..U...Tooooo..."tafada tana kara tusa kanta akirjinsa,kamkam suka damke juna tamkar wani zai rabasu,Dukkansu hawayen Farinciki suke na murna sake ganin juna arayuwa,Sun manta da kowa da komai,kawai duniyar ne ke juyawa dasu Saboda farinciki Suna cikin halin Rumgume da juna,Sukaji kukan Little wacce tatako ita zatayi Tafiya sai tafadi ta buga kanta,tako kwala ihu,moodu najin kukanta Shima ya tako sai Shima ya kifa,kukansu ya ruda iyayyan nasu suka saki juna da Sauri kowanne na rige rigen zuwa garesu. *Comment* *Share* *Vote* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏ *NOT EDITED*💥          *NO 43*    """Shiya samu Nasaran Daukan little Ummi ita kuma ta dauki moodu,atare suka rumgumesu suna lallashinsu lokaci daya suna kallon juna,mirmishi zahirah Ta sakarma mu"azzam shiko ya ballamata harara kamar zai daketa,Kauda kai tayi tana yar dariya kafin ta koma kan kujera ta zauna tana Cigaba da lallashin moodu,ganin sunyi ki yin Shuru yasa mu"azzam takawa zuwa inda Zahirah take yana kallonta yace,"Malama ki bude riga ki basu abincnsu yunwa sukeji.."yafada Yana wani cin mgani.   Dagowa tayi tana kallonsa kafin itama tace"yanzu fa suka gama sha,babu yunwar dasuke ji Faduwar dasukayi ne Rigimarsu tatashi.."Kuramata ido yayi kafin yawani zaro ido yana fadin"ke ina wasa dake ne? yarinyarnan fa wlh kin fara rainani zaki basu kokuwa sai na danneki na basu dakaina.."yafada Yana danne dariyansa,Tura baki tayi tana fadin"to..To agabanka ne zan bude riga,sai dai ka fita waje,ko ka juya baya.."Tafada tana kifkifta ido.   Dariya Taso kwacemai bai san Sadda ya rike baki yana fadin"kaji min yarinya da sanabe,yo Allah na tuba Shi abunda bakison naganin inace ba agabana ya ida girma ba,kinga wlh ki bashi nono yasha ko na saba miki"yafada adole Shi miji kuma babba😂Zahirah tayi nakwa nakwa da Fuska kafin ta zage zif din Rigarta tabaya ta ciro nononta guda daya kamar tayi kuka ta turama Moodu abaki tana fadin"Ai daman kadaina sona,kuma ma haushi na kakeji tunda yanzu kasamu wacce tafini balarabiya niko baka dani.."Tafada hawaye na digomata bisa Fuskarta.   Kuramata ido yayi yana kallon yadda take goge kwallah tana bama Moodu nono,Zama yayi akusa da ita yana kallonta yakasa cemata komai ba,illah kuramata ido dayayi yana kallonta ransa na kuna,Tana gama ba moodu ya mikamata little Shikuma ya rike moodu,sai da tabasu suka koshi kana tamaida rigarta harta gama,tana share kwallah kuma taki kallonsa,suna jikinsa yaran Sukayi barci Shimfidesu yayi kan 3siter,din kujeran dake kallonsu ya mike yazo gabanta ya tsaya yana kallonta kafin yasa baki ya kirata cikin wata irin murya.     "ZAHIRAH...."Yafada Numfashinsa na sama da kasa,jin muryan dayasa yakirata yasata dago kai Tana kallonsa,Idonsa sun kala sunyi jawur ya nuna kansa yana fadin"Tunda kikabar rayuwata,Na tagyara rayuwata ta durkushe,na rasa walwalata,dariyata,Annurina,komai nawa ciki harda aikina,saboda ke na bar mahaifiyata da kasata baki daya,na bar dukiyata da yan"uwa natafi inda bani da kowa nayi rayuwa duk don saboda ke!Saboda ke naki zama lafiya kullum cikin allurai nake da shan magunguna,Saboda ke nakasa kallon Lubna Amtsayim mace awajena,Saboda ke banta kallonta da Sunan soyayyah ba,Saboda ke nadaina barci Saboda son da nake miki naki zama lafiya,adalilin sonki na saka rayuka dadama cikin kunci Saboda ke nashiga gararin rayuwa,Saboda ke na aikata komai,wlh Tallahi,..inda bana sonki Bazaki Auri wani yaketa inda naketaba,kuma nasake marmarin Kusantoki gareni domin sake komawa gonar dawani yayi nomarsa aciki ba,Dabana sonki bazaki taba gani na anan ba...."    Ya fada yana juyamata baya daidai lokacin da wasu zafafan kwallah suka zubomai,Jikin zahirah daya gama yin sanyi ta dukar dakai tana kuka,ta mike tana danne bakinta da hannunta kafin ta durkusa bisa gwiyoyinta kafin Tace"Don Allah ya mu"azzam kayi hakuri nasan nayi kuskuran fadan cewa baka sona,wlh bada gangan bane,nikaina Banson dalilin dayasa nakejin wani zafi ba duk sanda na tuna kana da mata ba.."Tafada ciikin kuka kafin tacigaba da fadin"Wlh duk karyace nake fada,tunda muka rabu,bantaba jin nadaina sonka ko na minti daya ba,na yarda na amince don kai kadai akayi ne,zan koma gidanka akaro na biyu na bautamaka na kuma sakaka farinciki har karshen rayuwata..."Tafada kuka yaci karfinta.   Saurin juyowa yayi yana rikota Lokaci daya ya sakata ajikinsa yana fadin"kibar kuka don Allah my hirah,kukanki daidai yake da barazanar daukewar Numfashina.,na hakura dama ni baki batamin ba am sryy kinji na sakaki kuka.."yafada yana dagota lokaci daya yana sharemata kwallah,Lafewa kawai takarayi tana sakin ajiyar zuciya,sun dade ahaka,Zahirah ce ta tuna da cewa idda takeyi Shiyasa tayi zumbur ta kwace jikinta tana kallonsa shima kallonta yake kafin yace"meya faru?   baya taja kafin tace"Idda nakeyi fa,Haramun ne Kama junan da mukeyi..,"Tafada tana sadda kai ,Tamke Fuska Mu"azzam yayi kafin yace"Jini nawa kika gani..?dagowa tayi tana kallonsa kan tace"Ko daya baizo ba tukunnah.."zaro ido mu"azzam yayi kafin yace"wht?na shiga uku, kardai knje kin sakin mai jiki ya dura miki ciki.."jin haka yasa gaban zahirah faduwa,dagowa tayi lokaci daya idonta ya ciko da kwallah,girgiza kai tayi kafin tace"a"a insha Allahu ma ba haka bane.." ajiyar zuciya ya Sauke kafin ya koma ya zauna Jingina kansa yayi da cussion din kujeran kafin ya lumshe ido,ganin haka yasata fadawa kichen,Katon tire ta samu ta zubomai fankasau din datayi da safe da miyar ganda,sai lemon kwali,da Ruwan Faro,takawomai Center table din dake tsakar falon ta ja zuwa gabanshi ta ijiye Tana fadin"ga abinci da Ruwa yaya.."bai dago ba,kuma baiyi mata mgana ba,ganin haka yasa takoma kujeran dake kallon nasa ta zauna ta rafka tagumi tana kallonsa,Sai da yagaji da kansa ya dago ya gyara zama ya tsiyaya ruwan ya sha,abincin ma kadan yaci,kuma tundaga sannan bai Kara yimata mgana ba,daga karshe wayarsa ya fito dashi yakira Shureim suna mgana,bayan sun gama dashi ya kira mooh daga Sudan sukayi mgana kafin Suyi sallama. Mahgana ce ta fara dawowa,Tayi murna da ganin mu"azzam har hakan yakasa boyuwa aranta,ta furtamai tana mai barka da arziki,ya amsamata Shima cikin sakin Fuska da girmamawa,Dawowartane yasa Zahirah komawa daki tayi wanka,tazo ta amshi su little daga hannusa Domin Sun tashi tun dazu,taje tayi musu wanka ta sauya musu kaya,sai gabda mangariba,Kana bukar ya dawo Shima yayi mamakin ganin mu"azzam din ammh sai ya shanye mamakinsa sukayi musabaha bayan sun gaisa,nan yake fadamai Tun safe yazo gidan babu kowa sai Zahirah,Jinjina kai bukar yayi ko Afuska bai nunama Mu"azzam din komai ba,shima baimai wata mgana data dankanci zahirahn ba,dama shikanshi bukar yasan Fade kawai take,ammh ai dukkansu bamai iya gujema dan"uwansa.   Tare sukatafi mallaci Sukayi sallar mangarib da Bukar,suna dawowa Mu"azzam yayi musu sallama ya tafi gidan Baffa shettima,ammh kafin ya tafi sai da ya amshi wayar zahirah ya sakamata sabon layinsa,bayan ya cikata da kudi,suka rabu cikin kewa da son juna,tayi tayi da safe ya dawo kan ya wuce,ammh yaki yacemata bazai dawo ba,saboda kada su shiga hakkin Allah,haramun ne mace na idda ta dinga kebewa dawani namiji,ko yanzu ma dayazo don takamane,shiyasa dole ta hakura ammh Zahirah Harda dan hawayenta tace agaida mata da Ummi da lubna yace zasuji.   Baffa da yakura suka ga mu"azzam da daddare,nan yake shaida musu Tun safe yazo,yana gidansu zahirah,dariya kawai baffa da yakura sukayi basu ce komai ba,Nan gidan ya kwana sai washegari tun safe suka dau hanya,bayan ya cikasu da kudi,dayake tun bayan dawowarsa ya dauki nauyin wani likita dayake zuwa gida duk sati yana duba Baffan,babu laifi jikin da sauki Tunda yanzu ana mai gashin kashi,yanzu yana iya motsa hannuwansa da kafafunsa kuma bakinsa ya bude,jiki dai yayi kyau domin mu"azzam ya saki kudi sosai game da ciwon baffa,bangaren kudi da abinci basu da wata mtsala sukan Domin mu"azzam baya barinsu haka,koda bayanan Shureim yamaye gurbinsa,balle yanzu daya dawo bai gaza ba ko kadan. Koda yakoma gida Baifadama Ummi komai ba,ammh afuskarshi ta fahimci ya samu kwanciyar hankali,bata tambayeshi ba,shima bai cemata komai ba sakon gaisuwan da zahirah tabashi yafada,dakuma sakon su yakura na agaishesu sosai,washegari kuwa yakoma wajen aiki domin kaso mafi yawa daga cikin damuwarsa ta gushe,yana kiran zahirah ammh sai bayan kwana bibbiyu saboda yaji lafiyarta data yaransa,basa wani dogom hira sai ya yanke,domin bayaso ya zura jiki,domin Shine zai sha wuya.     Kwana ashirin da biyar da Sakin zahirah ammh Shuru bata ga period dinta ba,hankalinta yatashi sosai tana fargaban kada ace ta samu cikin Alhaji da shikenan an gama da ita,tashiga tashin hankali da zullumi sosai saboda tasa abun aranta,Jinin farko baizo mata ba Sai da ta kwana talatin Cif cif kafin ta gansa da yammah,ai data da gansa batasan sadda ta daka tsalle daga bandaki ba tana ihun murna,har sai da mahgana ta shigo tana tambayan lafiya,rumgumeta tayi tana fadin"period dina ne yazo,wayyo na godema Allah" Rumgumeta mahgana tayi tana fadin"murna banaki bane kedai hardamu Allah mun godemaka da baki samu ciki ba.."Dariya zahirah Tayi kafin mahgana ta fice ta barta da hanzari ta rarumi wayarta ta Kira yaya mu"azzam,shiko lokacin yana falo suna hira da Ummi,lubna na gefe kiran na zahirah ya shigo wayarsa yadaga tunkafin yayi magana ta daka tsalle tana fadin"Albishirinka yaya mu"azzam..."tafada cikin murna gyara zama yayi yana fadin"Makullin mota yar yayi,fadamin naji meya faru ne..,?"dariya tayi kafin tace"Yanzu naga Period dina yazo.."Ware ido yayi kafin yadanyi ihu yana fadin"Yes...Alhamdulillah nagodemaka Allah na sonah.."yafada yana bayyanar da murnansa,ganin yadda Lubna da Ummi suka zuramai ido ya sa ya mike yakama hanyar shashensa yana fadin"ammh Shine kike wannan tsalle,bani so karki ji ciwo kiman Asara.."yafada yana mata dariya.   Bata fuska tayi kamar yana ganinta tace"to kar nayi murna zan dawo wajen my miji,ok wato abunda nayi rashin hankali ne ko"?Saurin cewa yayi"Waneni da cewa gimbiya guda bata da hankali,tabdijam ai ba wanda yakai ki hankali,kinma Fini inaga.."yafada yana danne dariyansa don kartaji jin abunda yace ne,yasa ta tsintsire da dariya harda rike ciki,kansa ya hau shafawa yana fadin"muguwa kawai..."Yafada cikin kasala,gwalo tamai tanamai dariya kafin ta yanke kiran tana cigaba da murnanta saboda ganin zuwan jinin domin ko bakomai ta hango kamshin komawa gidan yaya mu"azzam dinta.   Tana yanke kiran,ya shiga cikin bedroom din ya fada bisa gado yanajin wata kasala na rufeshi,Runtse ido yayi yana shafa habansa,haka kurum in ya tuna da hiransu sai mirmishi ya kwacemai shi kadai ransa fes,domin yanzu Tuni ciwo yakama gabansa Tunda ya samu kwanciyar hankali,Abunda yakema ciwo yadawo mallakinsa,da wannan Tunanin daganan barci ya kwasheshi,ko awajen aikinsu anga cigaba domin walwalrsa ta dawo kamar da,yakoma aiki tukuri,brr mu"azzam ya dawo da Kasaitansa,da izzansa da komai nasa saboda rayuwarsa tafara daidaita,Lubna kuma tana iya bakin kokarinta wajen bashi dukkan kulawa koda bazai godemata,ita ta yarda ta amince haka kaddaranta yake,ita yanzu fatanta zahirah ta dawo kila abubuwa zasuyi sauki.    Zahirah takira Asma"u tana shaida mata dukkan Abunda ya faru,saboda tsausayin Zahirah da Farinciki sai da tayimata kwallah,tabata hakuri tace taso zuwa lokacin da suka kammallah Jarabawa bata samu dama ba,gashi yanzu tana Sokoto Usman dan Fodiyo Universty Tana karanta Medicine,ammh tayi mata alqawarin in lokacin maida auran yayi don Allah ta shaidamata zatazo,sun sha hira sosai kafin suyi sallama,duk da yanzu Asma"u ta lura kawarta ta takara gogewa aharkan rayuwa,duk yar kunyanan da Rashin sakin jiki duk ta ragesu,taji dadin hakan sosai kuma ta kudiri niyyar kara taimakon Zahirahn akaro na biyu. _______________    ""Rayuwa tana tafiya tare da Ababen mamaki,Kowani bawa yana kwana yana tashi da buri ne,aransa Kwanci tashi kuma batabar komai ba,gashi har Yau ne zahirah take kammallah iddanta bayan tayi jini uku,Alhamdulillah duka zukata na cike da Farincikin barin ma Zahirah da mu"azzam ji suke kamar sunyi aikin hajji Saboda yadda suka samu natsuwar zuciya. Mu"azzam yaso amaida musu Auren a washegari Ammh bukar yabashi hakuri,da cewa yabari sai sati ya zagayo jumma"a bayan an sauko daga sallar jumma"an sai amaida auren,duk da Ransa baiso ba yaji dadin haka saboda yasamu damar gudanar da duk wani Shirye shiryensa,domin Duk abunda basuyi ba a auren farko to wannan karan za"ayi bidi"a sosai domin wanchan karan ba"ayi murna sosai ba.   Shureim da Dr,Abduljabar sukace hakan nada kyau,nan da suka hada musu wata kasaitattaciyar dinner wacce za"a gudanar ranar Asabar da daddare,kuma zasuyi lunching achan bayan an daura aure,itako Ummi da lubna kasaitattaciyar walima suka shirya Suma Ranar asabar din,da safe,Abun ba ba"a cewa komai,domin mooh ma zaizo da shida mom daga Sudan Abbie dai bazai samu daman zuwa ba yace,Hajiya ma da zulaika sun shiryama Abun sosai don wannan karan Ummi ta wasa wukarta zata shiga ta fita domin bayyana murnarta,kayan auren kuwa ita da lubna suka tafi Dubai suka kwana biyu Suka hado Saitin akwatuna guda ashirin da biyu shake da kaya,Sha biyu na Zahirah Sha biyu na Lubna ne,mu"azzam fa yayi barin naira,ita Ummi ita kuma ta hadama Su little nasu akwatin shake da kayan alfarma domin suma ba"ayi musu na suna ba,Itama Zahirah Mu"azzam ya turamata da kudi Dubu dari biyu yace tayi hidimar gabanta,to suma su mahgana dasu ashe sunce baza"a barsu abaya suma sun shirya wata hadaddiyan Sister day dinsu ranar Alhamis,gyara kuwa Zahirah ta zare ba kama hannun yaro,tasha tayi wanka tayi Tsugunne,Ashe da mahgana basu barta ba,sun dage wajen gyarata ciki da bai,Itama kuma tana taimakon kanta da shan kayan Fruit babu wasa domin so take ta zautar da yayan nata abun ba Sauki fa,takowani bangare shirye shirye kawai keta kamkama tako"ina Saboda Abun ya karato.     Ranar laraba,Ummi da hajiya da zulaika da lubna suka kai kayan Akwatina Maiduguri,sunga kara da karramawa da Mutumci wajen yan"uwan Bukar,an manta komai an zama yan"uwa sai wasa ake ana dariya,kayan sunyi domin an bata dukiya,sosai Kamar ba bazawara ba,Domin Shifa mu"azzam yace Shi budurwa zai Aura,basu kwana ba suka juyo gida suma da kayan arziki sosai na kayan toye toye da lashe lashe..Abun sai wanda yagani.     Gabadaya gidan Mu"azzam ya gayyaci kamfani nan na MAKARI tazo ta sauya komai na gidan,hatta su kayan Na"ura saida aka chanza,dakin Zahirah ma komai sabo aka chanzamata tundaga bedroom har zuwa falonta,itako Lubna dakin kusa da zahirah itama aka Zubamata kayan alfarma iri daya dana zahirah sai dai bambamcin colour,Ita zahirah Black and ash ne,sai lubna black and red ne,Ranar alhamis da safe mooh da Mom Suka iso gida ya kaure da murna domin su hajiya tun ranar talata suke,Ummi ta fahimci haryanzu Mu"azzam bai kusanci Lubna ba,yasata itama ta shiga gyarata,domin har ga Allah bazata fifita zahirah akanta ba,itama gyarata tashiga yi domin kallon yarta ta cikinta take mata,su karime ko suma shagalinsu kawai suke da murna zahirah zata dawo akaro na biyu kowani ma"akacin 10th mu"azzam yaba kowannesu domin ya siya Abunda yakeso na biki,suka amsa suna murna tare dasa albarka,su uche ma ba"a barsu abaya ba,suma sunata shirinsu domin kowa fa ya shaida da yallabai yana cikin Farinciki. Ana gobe Daurin Auren Abokan suka kammallah,Shureim da Dr,Abduljabar,da Mooh da ango mai gayyah mai aiki mu"azzam sun rigaya da sungama tsara komai,Wannan karon Tafiyan mota zasuyi,da yammah suka tashi mota hudu daya Ushe ke tukata empty benz din mu"azzam ne,sai 4matic motar Shureim,sai Corollah sai wata bakar jeep,da direban Shureim din shima ke tukata empty babu kowa aciki suka dauki hanyan maiduguri,basu isa ba sai dare wani kayatattacen Hotel suka kama suka sauka sukayi wanka suka huta kafin su isa gidan baffa shettima suka gaishesa basu samu Yakura ba tana gidansu zahirah,koda suka isa chan sun iske haraban gidan cike da al"ummah an gama Sister day din ba dadewa suka iso,Zahirah na dakinta cikin Shigar dogowar rigar abaya baka an mara rollin da bakin gyalen abayan,An mata make up tayi matukar kyau kamar ba ita ba, hannunta da kafanta yaji kunshi ja da baki yayi kyau sosai,Sai kawarta Asma"u datazo tun jiya daga mkranta wanda Mami ma ta iso yau domin ita ta kirata ta fadamata ba,sai ko gashi tazo domin tace ai zahirah yace awajenta,koda mu"azzam yanemi ganin zahirah Ashe ta hanata Ita da kanta tafita dauke da su little dakai musu tacema mu"azzam yayi hakuri sai gobe bayan Daure Aure zai ga zahirah babu yadda ya iya sai hakuri buh ammh an batamai bajet dinsa wlh,yaso yasa zahirah a ido saboda yadda tunaninta yahanasa sukuni cikin kwanakin nan data kashesa da wani salo in suna waya,wanda karatun Asma"u ne domin kwata kwata yar kunyar nan babu ita wajen zahirah domin yaga alamar wannan dawowar zata ida zauta shi ne gabadaya. Asma'u ce tayi hidima dasu wajen abinci da abun sha,tana ma mu"azzam tsiya Shureim na tayata shida Dr,Abduljabar mooh ne yace yana bayan dan"uwansa,yana karemai ammh idonsa na kan Asma"un tunda ta shigo falon saboda yadda tatafi dashi,ko"ina tabi yana binta da kallo,tana lura dashi duk sai ta tsargu domin ba karya gayen itama ya tafi da ita basarwa kawai takeyi,goma daidai suka yi sallama Suka koma masauki, bayan Mu"azzam yabata an maidama zahirah su little Ummi yaran da sukafara tafiya da kafafunsu gwanin ban"sha'awa suma sun dau wanka cikin kayan kanti duk inda suka wulga sai an kara waigowa saboda Sha"awa.,. *RANAR DAURIN AURE*    Rana bata karya sai dai uwar diya taji kunya,Gashi tarihi yakara maimata kansa,amsallacin kusa da gidan baffa aka kara maida auren zahirah dana mu"azzam bayan asallaci sallar jumma"a dubban mutane suka shaida Daurin Auren nasu kan sadaki naira dubu dari,lakadan ba ajalan ba,Allahu akabar baffa da kanshi yakara yima dansa mu"azzam walicci akaro na biyu ,Awheelchair aka daukosa yazo wajen yakara nemamasa Auren zahirah akaro na biyu,Shikuma wan bukar ya basu shima akaro na biyu,ana gama tabbatar da Daurin Auren Baffa ya shiga share kwallah,wanchan karon bayan daurin Auren yayi kuka mai cike da fargaban,ammh na yau kukane mai cike da farinciki da Annuwasha tare Murna ya cika burinsa ko yau ya bar duniya. Shiko mu"azzam Rumgume Shureim yayi yana hawayen Farinciki domin ada ya fidda rai da samun zahirah akaro na biyu sai gashi Allah ya sake bashi ita,bayan yakusa fidda rai,Allah sarki Alhaji kabiru yazo Daurin Auren na zahirah,kuma har gaisawa yayi da mu"azzam yana tayasa murna,Domin Bukar da kansa yakirasa yafadamasa maida auren zahirah dazaya gudana,Alhaji kabiru yaji takaichin rashin dacen da bai yi ba na samun Zuru"a daga zahirah ba ammh yabarma,Allah komai,yana tunanin kila baida rabon haihuwa ne aduniya,yagana Kuwa tuni alkadarinta ya fara karyewa domin yanzu Alhaji baya wasa da ibada,inna ma daga chan ta dage dayimai addu"a kuma ta sanya anamai,cikin lokaci yafara dawowa hayyacinsa itakuma yagana bata gane bane,domin baya nunamata komai,ko umarnin data saba bashi baya mata musu binta yake,ahaka lokaci kadai yake jira tagane bata da wayau domin kamar an farkar dashi daga barcin daya kwasheshi. *Comment,share,and vote*     "Janafty" *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏ *NOT EDITED*💥            *NO 44*      """Daganan wajen Daurin Auren bayan sungama gaggaisawa da mutane,suka dumguma zuwa gidansu zahirah domin daukansu zuwa wajen Lonching din,koda suka zo,tuni amarya ta cakare cikin wani dakakken Codde less,Light brown Colour,ammata dinki ciki da alaku,riga da zani,sai head dintama milk colur haka pos din dake hannunta,da mayafinta takalmin kafanta ma milk colour ne,halfcover ne mai wasu Stones ta sama,su little Ummi kuwa wata gown aka samata fara Kal da ita mai wani baza daga kasa,angyaramata gashinta an rabashu gida biyu,ansa wasu band masu kyau an daure,kafarta itama sanye da wani bakin takalmi itama din cover ne wanda ya hadu har yagaji da haduwa.   Moodu kuwa shima an shiryasa cikin shigan wani riga da wando yan kanti black and white,wandon baki rigar fara,ansaka Tambarin ARMY da babban baki ajiki,yaci ko zanzaro abunshi,shima kan nan ya sha gyara,kafarsa shima sanye da takalmi sawu ciki bakake na fatar damusa,hannunsa harda wani bakin Royal Din agogo mai tsada da yarari,kai Abun fa sai wanda ya gani,in kaga little da moodu saboda sha"awa sai kaji kamar ka sacesu balle zahirah wacce Teema makeup tazo ta fitomata da aininhin Sirrin kyanta sai wanda ya ganta,duk da basuyi anko ba,Asma"u tayi shigar less ne itama Ammh nata riga da Sikat ne dinki halfjamfa ce ta dauketa matuka Sikat din pencil ne yakamata sosai ya fitomata da Suranta da Allah ya badata,Less din nata milk colour ne,shima yana da wasu Stone ajiki suna kyalli suna daukan ido gwanin ban sha"awa,head din kanta brow colour ne,haka Takalmin kafarta itama Halfcover ne,mai kyau dashi tare da pos din dake hannunta harda ita akama kwalliya abunka ga farar mace sai ta haska cikin kayan da kwalliyan gabadaya,su Alee ma sun sha gayunsu cikin Riga da wando abun sai wanda yagani,Su Ashe kuwa anci doguwar riga cikin wani boyel less,an saka gwaggwaro an bazo gashi ta baya,tace bamai barinta abaya dole ta hallarcin wannan wajen,hakama mahgana da Sauran yan"uwa da abokan arzuka suma sun chakare sunce baza"a barsu abaya ba Suma.. Suna  isowa suka shiga har cikin gida Suna fadin afito musu da amarya Su wuce da ita,ga ango chan na jiranta amota,Dr.Abduljabar kenan da Shureim suke ke wannan mganar,kin ko basu amarya Ashe kuwa tayi tace sai Sun gama diban mutane kana,dolensu suka fara daukan mutane suna kaisu kayatattacen Hall din daza"ayi Lonching din wanda kenan cikin GRA din,Su Asma"u ne karshen Tafiya ita da zahirah domin ko su Little Ummi da moodu Ashe tatafi dasu,Lokacin da aka sanya Zahirah cikin motan dayake ciki sai da yakusa zaucewa da ganin kyan da zahirah tayi,Shima din yana sanye da Shadda Milk colour aikin jikinta kuma brown colour ne,sai hular kansa ma haka,hatta Rufaffan Takalmin kafanshi ma hakane,sai agogon hannunsa ma na wani fatane Shima brown colour ne,Kallonta kawai yakeyi,itakuma tana mai Fari da ido,hanunta ya riko yana matswa lokaci daya,yana kurama Kunshinta ido yadda ya tsaru kuma ya dace da hannun nata,dayake Shureim da Dr.Abduljabar na gaban motan baya da halin mgana,Asma"u kuwa motar Mooh ta shiga don yana ganinta yajata yace tazo ta shiga motanshi Tunda Tasu zahirah tacika ba waje,to ya zataki balaraba daga sama,ai sai tatafi tana yanga ta fad motar yaja suka bi bayan Su mu"azzam.   Koda sukaje wajen sun iske su Little bakin hall din don dama dasu zasu shiga,mu"azzam na fitowa ya damke hannun zahirah su moodu kuwa suka ruga wajen iyayansu Zahirah ta rikema little hannu ayayinda Mu"azzam ya rikema moodu ammh dayan hannun nasu suna damke juna su Asma"u da mooh suka biyo baya kana,Su Shureim da Dr Abduljabar suka takamusu baya har zuwa cikin hall   Suna Shiga wajen yadau sowa da ihu da tafi lokaci daya wata waka tana tashi ahankali na U ARE MY LIFE.."Sukuma suna taku cikin isa da Shauki hannunsu rike da juna,gefe daya kuma,suna damke da yan"diyansu duk wanda yagansu indan akace ya"yansu ne, sai sunyi mamaki matuka,Abun ya burge kowa fa,sun isa wajen dazasu zauna suka zauna suka sanya ya"yan nasu atsakiya kowanne ya rike hannu daya cikin burgewa,nan da nan waje yadau Sowa,kafin mc ya fito yafara gabatar da Abunda ya tara mutane,nan da nan aka zagaye kowani tebur da abinci bayan anci ansha aka sanya kida mata Suka shiga fili Sunata rawa cikin harda Ashe da mahgana,Su Shureim da Dr Abduljabar suma sun shiga fili sun chase sosai mu"azzam dai ko da akace su taso ki yaki,yakuma hana zahirah tasowa Asma"u ne tazo ta dauki su little ta shiga fili  tadan taka rawa mooh ya fito yana mata barin yan dubu na liki,su Shureim namai tsiya suna bazasu basu ba,Saboda shi balarabe ne,dariya kawai yake musu baya mgana saboda murna,sai wajen la"asar aka tashi bayan anyi hotuna da Sauransu,kafin kowa ya watse amaida amarya akafara Shirin Tafiya Abuja da ita don mu"azzam yace yau zasu wuce babu tsayawa,suna dawowa aka shiryamata kayanta da nata dana yaran sai akwatunanta aka fita dasu aka sanya amota,Wanka aka sakata ta sakeyi ta sanya wata atamfa da Farin hijabi kafin akaita wajen bahna dinta,albarka kadai yaketa sakamata domin yace in da zata ba bakonta bane kuma ita ba yarinya bace yanzu ta san Abunda ya kamaceta,Hardashi mu"azzam ya aika yazo ya hadasu yayi musu nasiha,daganan gidan Famfari suka nufa da ita wajen baffa da Yakura suma sukayi musu nasiha tareda fatan alheri,Wannan karon tafiyan babu yakura saboda ba mai kula da da Shettima shiyasa ta zauna Ashe ce da mahgana da wacce Ashe ke bima wa,Wacce suke cema yafindo,Sai mami mahaifiyar Asma"u,Wacce dama da direbanta Tazo shi ya dauketa,Shureim Shiya dauki amarya da yan"uwanta ayayinda Dr.Abduljabar ya dauki Mooh da Asma"u da mu"azzam wadanda Su little ke hannunsa,sun makalemai Ushe,kuma motar daya tuko ta dauko kayan abinci ne na gara,da kayan toye toye na al"ada,shikuma direban Shureim kayan sawan zahirah ya dauko da akwatunanta da kayan bukatuwanta danata dana yara,Sai mami ita kadai ita da direbanta karfe 5:30pm na yammah Suka bar garin suka dau hanyar maiduguri zuwa Abuja.. _________________ Basu isa Abuja ba,sai after 9 na dare kana motocin suka shiga maitama,abakin get din suka tsaya suka fara malamala hon da gudu sani mai gadi yazo ya budemusu motocin suka fara Sulalawa zuwa cikin gidan,Ummi da hajiya da mom sune ke falon sanda motocin suka shigo gidan,Lubna da zulaika ko ciki,suna hira. Dama Tun tasowarsu Mu"azzam yakira Ummi ya fadamata gasu bisa,hanya shiyasa duk wani abu daza"ayi na tararsu an kammallahshi kama daga kan girke girke zuwa kan kayan lashe baki,suna jin Diran mota suka mike,Ummi dake sanye da wani Ubansu less,Doguwar riga less din daga kallon Farko zaka gane bakaramin dukiya aka mikaba kafin a daukosa ba,Kunnanta da hannuwanta Zinarene, ke kyal kyali yana haskawa,da hanzari suka fice Ummi ce kan gaba,ita ta bude motar da zahirah take ta fito da ita babu kunya Ummi ta rike hanci ta rangada kuda akunnan zahirah aifa sai waje yadau sowa,mahgana da Ashe ma suka soma guda,harda juyawa da rawa,Mu"azzam dayaji Ummi na guda sai dayayi mamaki,dama haka Ummi take,ita ta riko zahirah da kanta harzuwa cikin gida,itakuma hajiya da mom suma ma sauran jama"a sannu da zuwa,haka aka sassauke kaya su karime na jida suna kaiwa cikin gida,gabadaya suka dumguma zuwa falon hardasu mu"azzam din,Wanda yayansa ke makale dashi sunki yarda da kowa sai shi,jin guda daga falo shi ya fito da zulaika da lubna daga saman Ummi itama Lubnan tayi shigarta ta alfarma cikin Shaddart Navy blue,riga da zani tayi kyau sosai abunka da farar mace,da hanzari suka sauko suma masu sannu da zuwa,ita ta kariso ga Ummi tana riko zahirah tana fadin"oyoyo Antyna barka da zuwa..."Zahirah bata amsa ba domin tana cikin mayafi ne,daganan dakinta nada wanda ta barshi aka nufa da ita da kafar dama Ummi ta umarce zahirah ta shiga saiga Ummi har kan makeken gadon zahirah tayima mata masauki tana sakin guda da kanta,su ashe na tayata,lubna ce ta zauna agefenta tana rike da hannuwanta nan da nan Ummi ta fice tabada umarnin kawo kololin abinci kafin kice kwabo ancika gabansu da Nau"ikan Abunci kala kala da drinks suma su mu"azzam an kai musu shashensu Abun sai wanda yagani,Lubna bata nuna kishi ba ko kadan ita ta samo pilet ta zuboma Zahirah sinasir da miyar alayyahu,tazo har kan gado tayaye mayafin nata ta mikamata abincin,zahirah batayi musu ba,ta karba da mirmishi tana fadin"Ta gode.." Batawani ci dayawaba ta ture Lubna ta dauke bayan ta tsiyayamata ruwa okofi,tasha ta koshi,yanmatan ne kadai a bedroom din Su ashe da mahgana da Sauran suna falo suma Sun baje suna diban arziki,Lubna ce aciki da Zulaika sai zahirah da kawarta Asma"u,maminta tana falo wajen su hajiya Suna hira,Sai da suka kusa raba dare kana kowa ya kwanta saboda gajiyan hanya,zulaika da Lubna dakinta suka koma suka kwana,Su little ko wajen Ummi suka kwana Abunsu suma murna suke kamar sunsan sun dawo gida ne. Washegari da hadahadar walimar dasu Ummi suka hada aka tashi ko kafin karfe goma tuni an kayata haraban gidan da kujeru farare da tanti,Karfe shadaya na safe aka fara gudanar da walima,Ummi ta gayyaci wata malama takanas daga zaria wato MALAMA SAFIYYA MUHD BA"ARE.,Ita tazo ta dagargaji wa"azin zama da miji da kwatanta adalci awajen maigida,dama ko awajen zama zahirah da Lubna suna sawun gaba hannunsu sarke da juna,hakikanin gaskiya wa"azin ya tsuma musu jiki matuka mussaman ma zahirah wacce taji duk kishin lubnar ya ficemata aka,in tayi duba da yadda bata kishi da ita,duk inda take tana tare da ita,tana nuna mata kauna mai tsanani,haka kurum taji ta burgeta,kuma itama tayi alkawarin taimakama mijinta wajen sauke nauyun dake wuyansa ko ya rabauta ranar gobe kiyama,Sai wajen uku na yammah aka tashi daga walimar bayan anci ansha,kuma anyi rabe raben su karamin alqur"ani da casbaha,da azakar da dabino,dauke cikin wata karamar jaka da"aka rubuta sunanye su Zahirah da mu"azzam din bayan ansaka Cut cee,Childreen SUHAIMA AND MUHMMED MOODU,abun sai wanda yagani,antashi cikin Farinciki da Annushuwa,bayan an cikama malama kayan arziki direbanta ya dauketa suka koma zaria. Dare nayi aka fara shirin zuwa Dinner,wanda dukkansu matan ne Wato Lubna da zahirah wanda kowacce ta dau ado,kaya iri daya suka sa wani blue din material ne mai Stones fari suka sanya matukar kyau sunyi daya baka daya fara,ba"ayi african Time ba,Karfe 8:00pm aka fara dinner saboda ana so atashi da wuri,Guri ya cika da al"ummah Tundaga kan likitoci da lauyoyi domin kunsan yau ranar tasu ce,wannan karon hatta da Ummi da hajiya ba"a barsu abaya ba,sun hallarci wajen dinner din yan janaf novellah 1,2,hafnan novellah,Uwar mijina fans1,23 Zumunta novellah Taskar littafan hausa Aisha Alto Novels,Taskar marubuta da Sauransu suma sun sha anko sun hallarcin wajen dinner nan,sahibata kuwa barayin abinci ta nufa kowani kala sai taci dakuma ta fakaici indon mutane da diba ta zuba cikin wata burgamar jakarta,😂😛hakama Sisinah Aisha Alto ita tebura ta dinga bi duk wanda ya rage nama,sai tayi sauri ta dauke tana waige waige data ga ba"aganinta sai ta bude wani buhu da tazo dashi ta zuba aciiki...😂😂😜, mu"azzam na tsakiyar matansa,wanda suka sha kyau Suka koshi,anci ansha anyi rawa,kuma anyi barin naira,koda za"a yanka cake,mu"azzam sai da yafara bama Zahirah kana ya juya yabama Lubna,ita kuma Lubna ta yanka tafara bawa zahirah kana ta juya tabama mu"azzam,haka itama Zahirah tayi Tako sha  harara wajen Mu"azzam din wanda daga karshe suka bawa ya"yansu dukansu su ukun,Asma"u ko tana tare da Saurayinta wanda yagama sacemata zuciya mooh,suna chan suna zencensu na soyayyay,karfe 11:00pm aka tashi daga wajen dinner,kowa yakoma gidansa ya kwanta saboda gajiya yan maidugurima da Wuri Suka kwanta saboda gobe sammako zasuyi na tafiya gida. Gari na wayewa Su Ashe suka fara shirin komawa gida karfe takwas na safe Ushe ya daukesu zuwa maiduguru cike da kayan alheri daga mu"azzam da Ummi,hajiya da zulaika da shureim ma sha biyu nayi suma suka dau hanya bayan Hajiya tatarasu tana musu nasiha,Su Asma"u ne karshen Tafiya domin maminta tabi zuwa gida,domin sai an kwana biyu kozata koma mkranta,bayan sun karbi nombar juna ita da mooh,wanda ya jaddadamata kafin yakoma sudan zaizo suyi mgana,to haka dai aka rabu cikin kewa Dr.Abduljabar ma aranar yakoma gida,gida ya rage daga Ummi sai mom,sai Lubna da zahirah da mu"azzam da ya"yansu little Ummi da moodu wadanda suka samu sabon waje sai guje guje suke,antafi da cikinsu an dawo dasu da kafarsu Allah kenan.. *Kai yasin nagaji* janafty     *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏ *NOT EDITED*💥           *NO 45*     """Sai da baki suka tafi kana Ummi tatarasu Zahirah da mu"azzam da lubna da mom da mooh tayi musu nasiha mai ratsa jiki nan take takira Abbie ta waya shima yayi ma mu"azzam nashi nasihan duk dai fadan na su zauna lafiya ne,kuma ya kwatanta adalci. Ummi ta taso har inda take takama Hannun Zahirah tana fadin"Don Allah zahirah kiyiman alfarma taimakama mu"azzam wajen kwatantanta adalci a tsakaninki da lubna ki kuma yimin alfarmar zaki kalleta ne amtsayin yar"uwa ba kishiya ba don Allah kiyiman wannan alfarmar.."Rike hannunta zahirah tayi tana fadin"Nayi miki Ummi wlh bazan Rike Lubna dawani mgunta ba,mganar adalci kuma insha Allahu yaya mu"azzam zai kwatanta atsakaninmu domin in knga gida yana zaune lafiya to hadin kan Matansa,nikuma na tabbata yadda bani da mtsala haka itama kanwata bata dashi ko ba haka ba kanwata? tafada tana kallon Lubna.   Mirmishi tayi kafin tace"Hakane Ummi insha Allahu bazaki samu wata baraka daga barayina ba nayi miki alqawarin rike ki,amtsayin uwata zahirah kuma amatsayin yayata kana yaya mu"azzam amtsayin yayana,kuma adalin miji gareni bazan taba Fushi don ya nuna gazawarsa akaina ba,zanyi kokarin naga nayi mai biyayyah har zuwa karshen numfashina.."Tafada tana sunkuyar dakai gyada kai Ummi ta hauyi tana share kwallah kan tace"Naji dadi kuma na gode muku,indai kukamin haka kun gamamin komai,Allah ya zaunar daku lafiya ya kauda duk wata fitina Atsakaninku."Dukkansu suka amsa da Amin. Tashi ta isa ga mu"azzam wanda ke zaune kusa da mooh ta riko hannunsa ta Tana fadin"Son.."Dago kansa yayi yana fadin"Ummina.."yafada yana Tsareta da ido,Kansa ta dafa tana fadin"Kaji batun matanka don Allah ina rokonka kada kaba shedan daman Shigowa ya tarwatsa zamanku,kayi adalci atsakaninsu duka matankane,kuma dukkansu yan"uwanka ne najini,zahirah ya"take ga yar'mahaifinka Marigayi fadi,ayayin da Lubna  diyatake wajen Abbanka khamis,kuma dukkansu kaunace yasa zaku zauna atare,To ina so kakiji kuma kaki gani,ka yi kokarin samu lahirarka ta hanyar kyautatama iyalanka in kayi haka,har in mutu ina sakama rayuwarka albarka.."mu"azzam da idonsa ya ciko da kwallah jin batun Ummi,wacce ta dauresa da maganganunta,Saurin Dafa hannunta yayi yana fadin"Naji kuma na dauka Ummi,insha Allahu zanyi kokarin yin yadda kikace,ammh ina bukatar addu"arki domin samun kwarin gwiwa kan dukkan al"amarina.."yafada yana kafeta da ido,ko bata tambaya ba,tasan meyasa yace haka Kansa tahau Shafawa tana fadin"kullum bakina baya gazawa da maka addu"a Son,Allah yabaka ikon yin adalci,yakuma albarkaci rayuwarka data iyalanka.."Kowa Afalon ya shiga amsawa da Amin bayan Ummi ta mike ne ta kalli mom tace"Rumana kema kiyi musu naki nasihan.." Mom tace"Ai duk Abunda zanfada kin rigaya da kin fada Sai dai Tuni,kuyi ta hakuri da juna ke Lubna kece karama kibi zahirah kibata girmanta,kai kuma mu"azzam kayi adalci atsakanin matanka,Allah yayi muku albarka ya kawo zuru"a dayyaba.."Duk suka amsa da Amin,Ummi ce ta kara gyara zama tana kallon mu"azzam kan tace"Son,akwai mganar danakeso nafadamaka,ko nace na fadamuku dukkanku,banda lubna wanda tana masaniyar Abunda zan fadamuku.."   Dukkansu ido suka zuramata Suna Sauraranta,gyara zama Ummi tayi tana fadin"mganar gaskiyan Sakin da Mijin zahirah yayi mata mumukaje har chan maiduguri nida lubna,muka rokesa akan ya taimaka ya barmaka zahirah,saboda halin dakake cikin har nabashi lbrin halin dakake ciki saboda ita,a lokacin bai nunamana ya Amince zai saketa ba,ammh baimana Wulakanci ba, yace mutafi zaiyi Tunani Abunda ya yanke zamu ji,Anyi haka da Sati biyu lbrin sakin zahirah yazomana,Abunda yasa na fada muku shine sai dan kusan cewa shiyayima Mu"azzam SADAUKARWA domin dawowar Farincikinsa.." cike da mamaki mu"azzam da zahirah ke kallon Ummi Zahirah ce tace"Duk ayaushe akayi haka Ummi.."?Ummi tadanyi mirmishi tace"lokacin da ciwonsa yakara tashi ne,bayan dawowarmu daga maiduguri,gajiya nayi da ganin halin dayake ciki na yanke shawaran zuwa na roki shi mijin naki,tafiyan babu wanda ya sani ko Shi Son,cemai mukayi zaria muka tafi,dagani sai Allah sai Lubna sai Ushe daya tukamu mukasan da wannan sai ko Shi mijin naki,hakika na jinjinama kokarinsa da yadda ya iya sakinki saboda ya ceto ran mu"azzam,naji dadi kuma nayi godiya Allah,nakuma rokarmai Allah sakamai da Abunda yamana.."jinjina kai Zahirah Tayi kafin tace"tabbas lokacin da yagayamin ya sakeni,yagayamin wasu maganganu dasuka danganci yaya mu"azzam ammh koda na Tambayeshi kowaya gayamai bai gayamin ba kuma bana tsammanin yataba fadama kowa ma.."Mu"azzam dayayi Suman zaune ya dago yana kallon Lubna,Wani tsausayinta na tsirgamai ashe duk abunda yakemata ita kokarin Dawomai da Farinciki take,koda bayason Lubna ya zama dole yabata wani mtsayi aransa kodon alherinta da sadaukarwanta garesa,ganin yana kallonta yasata jifansa da mirmishi,shima baisan sadda ya maida mata da martani ba.   Sadda kai yayi yana fadin"Niko Ummi da wani Abu zan biya wannan bawan Allah,bisa Abunda yayi min,ya sadaukarmin da Abunda yafi komai muhimmanci awajena,hakika inda zai bukaji duka dukiyata ko da zan zauna ba ko Sisi ne,wlh zan mallakamai gabadaya domin ya dawomin da Abunda ya kubcemin wanda Tarin Dukiya bazasu iya dawomin dashi ba,niko nadau Alkawarin sakamai da Abunda yamin ,koda karban wani abu ne dana mallaka.."yafada cikin Rauni,Ummi tace"Addu"a kadai zakamai Allah ya biyashi da gidan Aljannah Firdausi.."Da Amin suka amsa. Mu"azzam yace"Tanque Ummi,hakika kin cika uwa tagari,mai son Farincikin danta,yadda kika sa nayi Farinciki kema Allah ya sakaki Farincki anan Duniya har da lahira and u Too my Lil sis Lubna,tanque for alwys,been their For me,yadda kika bada gudummuwa wajen dawomin da Farinciki,kema nayi alkawarin sakaki Farinciki koda baikai kwatankwacin Abunda kikamin Ba,tanque once again banda bakin gode muku,Allah ya biyaku da Aljannah Firdausi.."Gabadaya Falon ya da Amin Amin. Addu'an Ummi tayi musu kafin taron ya tashi,Ummi da mom aka bari afalon,Mu"azzam da mom Suka fice dauke dasu little,sai Zahirah da Lubna wanda suka shiga dakin zahirah nan fa hira ta tsinke atsakaninsu kamar ba kishiyoyi ba,sallah kadai ya tadasu Lubna takoma dakinta gabatar da sallar mangariba,Suna idarwa zahirah Ta fito zuwa kichen chan suka gaiggasa dasu Karime suna mata murna da dawowa,nan ta tsaya tatayasu aiki,tare da ita suka kwaso abincin zuwa dining table din,koda Lubna ta fito sun kusa kammallawa,nan itama tatayasu suka jera komai,ita Lubna hartayi wanka,Zahirah takoma daki itama tayi wanka koda ta fito tana shafamai mai ne,Lubna tazo kiranta suzo suyi dinner,wata doguwar riga ta zura ta sanya hijabinta ta Fito zuwa falo,Ummi na kusa da mooh,mom agefensa Sai Lubna agefe Mu"azzam akusa da ita,gefensa Lubna tajamata Zahirah kujera ta zauna tana gaida su Ummi,kafin sufara cin Abincin,suna ci ammh mu"azzam nata tsungulinta da kafa,yana takata sai ta dago ta kallesa ya dagamata gira yana kanne mata ido daya,Marairaicewa tayi tana nuna masa Lubna da ido,shiko ko ajikinsa harda wayan Tusa hannu  akasan Teburin yana tsungulinta acinyarta sai da tadanyi kara,harsai da kowa ya tambayeta lafiya,kallon mu"azzam tayi ammh taga yawani basar yacigaba da cin Abincinsa kamar bashi ba,sosa wajen tayi kafin tace"Wani abu taji kamar ya cijeta,sannu kowa yayi mata harda lubna,wacce tana lura da duk Abunda ke faruwa,itama sharewa tayi kamar bata gani ba,ammh inda za"a lura za"a ga idonta ya ciko da kwallah..    Atsanake suka kammallah cin Abinci,sanin cewa yau ranar ta ango ne mu"azzam yasa Ummi da mom suka haye sama da Wuri suka kwanta,itakuma Lubna ta kwashi su Little ta shige dakinta dasu,Zahirah na kiranta ta tsaya don tace itace budurwa ita zatafara yin kwana bakwai kafin ita,ammh Lubna tace"a"a ita dai zata farin kafin ita tana gani ta maido kofa ta kulle,shiko Mooh dama da wuri ya shige shashen mu"azzam yakira yar Asma"unsa suna hiran Luv dinsa,don yasan yau din kam Sai dai ya kwana shikadai Don yau mu"azzam ango yake.   Yana zaune akan kujera yana ma zahirah dariya,itako haushi ya kamata tatashi tasamu filon kujera ta hau makamai,shiko yana cigaba da dariya sai da tayi dan kanta ta gaji,ta koma gefe tana haki harda hawayenta mikewa yayi yana kallonta kafin yace"Eyye harda kukan shagwaba..,Ok nasan maganin kukan naki.."yafada yana isa gabanta,Kallonsa tayi zatayi mgana kenan taji ya dagamata sama tana chal kafa ya matseta a kirjinsa yana fadin"Shiiii..Dama Abunda kikeso kenan,kiji jiki kwance bisa kirjin mijinki,to gashinan Sai kin gaji da lafewa domin nidin duka mallakinki ne.."baki ta tura kan tace"Ni na ce haka.."yace"eh mana..."yafada daidai lokacin daya ya shiga bedroom din yana direta,Kallonta yake yana fadin"yarinya yi maza ki kwaremin wannan hijabin kada ki Cuceni.."jin Abunda yace ne yasata kwashemai da dariya rikota yayi,yana kokarin zaremata hijabin bata hanasa ba har yayi nasaran rabata da hijabin,tsayawa kawai yayi yana kallon halitarta,saboda yadda komai ya bayyana sakamakon rigar robace,kuma tana Sauri ko Bra bata sanya ba,tuni Hankalin gogan ya tashi yararumeta dawani wawan Rumguma yana sauke ajiyan zuciya yake fadin"komai ya sake girma my hirah,I swear kin chanza,komai ya cika 100%"mirmishi kadai tayimai bayan ta zagaya da hannunta kugunsa ta matseshi lokaci daya tana goga Kanta bisa kirjinsa,shiko jin Sabon yanayi na shigansa yasasa dora hannunsa bisa Hips din Zahirah yana shafawa ahankali,har zuwa kwarmin bayanta yana mata tafiyan Tsutsa gantsaremai tayi tana fadin"Ash..."Saurin hade bakinsu Mu"azzam yayi zahirah ko tayi Saurin cafkewa suka fara sumbatar juna cikin kwarewa da zumudi,Lokaci daya hannayensu na kara kaina bisa jikinsu,lokaci daya Suka rikice musamman ma Mu"azzam dakayar ya saki bakin zahirah yana kallonta,haki yake kamar wanda yayi tsere yana fadin"plz mu my hirah ki barni muyi sallah ko raka"a biyu ce kafin mu dawo ma,juna,don yau babu sauki fuka bashina na tsawon lokacin da bama tare yau zan famshe Abuna.."yafada yana lumshe ido,bata yi mganaba tadaga kai shiyafara shiga toilet din ya watsa ruwa ya dauro alwala,kafin itama ta shiga data shiga tadade abayin tana dirzan jikinta kafin itama ta dauro alwata ta fito koda ta fito yana kan dardumar yana jiranta,so kawai zani ta dauran tasa hijabi yajasu sallah,adaddafe sukayi raka"a hudu suka sallame,addu"o'in ma suma addadafe akayisu domin dukkansu sun matsu ita kanta zahirah shaye shaye datayi yafara damunta tun sadda Mu"azzam din ya fara dagulamata lissafi,Madarar Hollandian Mu"azzam ya daukomusu A fridge Da kofi guda daya ya tsiyaya cikin kofin,ya kurba yabama zahirah abaki itama ta kurba,haka ya dingamata har Suka shanye na cikin kofin,Suna gamawa ya maida komai zuwa mahallinsa,Yazo ya haye gado yana sanye da wani karamin boxers,wanda dama jallabiyane ajikinsa sanda sukayi sallah,so ita kadai ya cire,Itako zahirah tana gaban mirrior tana feshin humra kowani lungu na jikinta sai da ta goga,mu"azzam na kwance na kallonta ya kosa tazo saboda yadda joy Stick dinsa ke faman harbawa ta cikin wando kamar ta faso ta fito,ammh yalura sai tajamai aji,yana kallonta ta nufi wardrope zata bude cikin wani hali yace"plz Hirah come here..."yafada cikin kasala kallonsa tayi tana fadin"Rigar barci zan saka fa.."Saurin cewa yayi"No..No..plz karki saka komai,kina ganin yadda nayi laushi in kika saka wata riga zaki wahalar dani,nidai kizo hakanan dinki in mori dadina son raina.."yafada yana kafeta da wani mayen kallo.   Batayi musu ba,ta saki towel dake jikinta ta bayyana a naked dinta Ware ido mu"azzam,yayi yana bin zahirah da kallo wacce take takowa zuwa gabansa tana wani girgiza kowani gaba na jikinta na amsawa,suman kwance mu"azzam yayi saboda yadda salon na zahirah yake neman Zautar dashi,bai iya mikewa ba,hartazo gabansa tana kallonsa tana mirmishi ta sanya hannu tayi off da wutar dakin ta Kunna Dumlight kafin cikin wani yanayi ta fada gefen mu"azzam tana yar kara shagwaba,jin takusa dashi yasa wani karfi yazomai Shima cikin wani yanayi ya mirgina gefenta yana rumgumota ruwan Sumba ya fara bata ta ko"ina itama tana Zubamai Shima kasa yayi da boxers dinsa jikinsu ya hadu waje daya,Babu inda Mu"azzam bai tsotse ya tande ajikin zahirah ba itama tabashi hadin kai sosai domin itama ta sude kayanta tas,kafin yayi kokarin shiganta sai da ya karanta addu"an saduwa da iyali kana ya dau hanya jikinsa na rawa nata nayi ,duk da zahirah ta haihu,ammh sai da yadan kakare kafin ya shigeta,domin babu karya fa ta tsumu,Tuni Mu"azzam ya tsumduma kogin dadi yana nutso aciki zahirah kamkamesa tayi tana tayasa basa hadin kai,shiko rasa gane awata duniya yake ma yayi,Sai gashi Zahirah na kuka mu"azzam na kuka,wannan daren mu"azzam ya sakata mata suna dare na biyu  da ba bazai taba mantawa dasu ba, na daya daren daya karbi budurcin Zahirah dakuma na yau wanda baisan Sadda ya kamkameta yana mata kuka ba gefe daya kukan farin ciki ne,gefe daya kuma bakin ciki ne da kishin ketamai gonar dawani yayi har ya dandani Masa zahirah wacce baya da kamanta. Tsawaon wannan daren kam anyi shine cikin raya sunar ma"aiki,tabbas abunda mu"azzam yace sai da ya aikata domin sai da zahirah tabiya bashin nan na baya,don lilis mu"azzam yayi mata sai da yaga bata iya motsi kana ya kyaleta,Daga karshe Ya rumgumeta yana sakamata albarka koda Asuba shiyaya yimata wanka adaddafe tayi sallar asuba takoma gado ta dunkule ga barci ga gajiya,shima agida yayi sallar asuba,shima yabi yabanta suka kwanta nan da nan barci ya kwashesu suna kamkame da juna kamar wani zai rabasu,suna barcin gajiya,dole jiya an kwana ana Kashe arna dole ido ya tamabayeku😂😜🤔🙄😎 *Comment,Share and Vote*    *Janaf* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏        *NO 46*     """Sai wajen goma suka tashi daga barci Shima bawai don sun gaji dayi ba,tare sukayi wanka bayan Sun Fito Zahirah na gaban mirrior,Tana shafamai Tana daure dawani dan karamin Towel a jikinta,yayin da mu"azzam ke bayanta shima yana daure da wani karamin Towel a kugunsa sai wanda yake tsane ruwansa kansa dashi yana kallon zahirah tajikin madubin ta kwabe towel din tana shafamai bayyanar boobs su suka kara sakama mu"azzam sha"awarta baisan sadda ya karisa kusa da ita sai ji tayi ya zuro hannunsa ta bayanta ya damki boobs dinta guda daya,lokaci daya yana kwantar da kanshi bisa kafadanta,Ajiyar zuciya ta sauke tana riko hannunsa tace"Plz kabarni na saka kaya..."Lumshe ido yayi yana Yawo da dan yatsansa saman Nipple dinta,Yana fadin"My Hirah kin chanza,kinsa na kasa tantance daren Farkonmu da jiya,gabadaya kin rikitani da zumarki mai dadi.."yafada yana huramata iska akunni.   Gira ta dagamai ta cikin mirrior din kafin tace"Uhm kai din fa,kaima ka chanza kamar bakai ba.."dariya ya saki kafin yace"Da gaake.."Tace Allah kuwa.."Saurin juyo da ita yayi yana fadin"Need more mah.."yafada yana lamgwabemata,hancinsa taja kan tace"baka gaji ba,wlh nagaji nidai kabari anjuma sai na karamaka.."Noke kafada yayi kamar yaro yana fadin"Nidai a"a yanzu nakeso.."ido ta zuramai mai tana kallonsa,shiko ganin haka yasa ya Rumgumota lokaci daya yana hada bakunansu kafin kace me,sun Rikita junansu da wani sabon salo,cak ya dagata Suka koma kan gado,suka dasa daga inda suka tsaya duk da nokewar da Zahirah take batasan sadda tabada kai bori yahau ba,saboda yadda Mu"azzam din ya rikitata da salonsa,mai tsayawa azuciyar wanda akamawa. Basu Suka fito daga dakin ba sai wajen 12 koda suka zo Falo sun tarar da breakfaat dinsu,karyawa sukayi duk yadda zahirah taso mu"azzam ya barta ta fita ta gaida Ummi da sauran mutanan gidan,ammh yaki ya kanannayeta yahanata zuwa ko"ina bai barta ta samu sukuni ba,sai da suka fita da mooh zuwa yin visar Tafiyarsu,Koda ta fito kunya duk ya kamata Haka ta dinga Sunne kai Ummi ko,ko ajikinta haka lubna baiwar Allah ita keta fama da Su little Ummi,bata nuna komai ba,ko afuska Duk taji wani iri ammh tayi kokarin dannewa ko Afuska bata nunama zahirah ba,nan Sukacigaba da hira kamar wani abu bai faru ba. Sai dare su mu"azzam Suka dawo gida,Kuma ko kunya gabansu Su Ummi yace tazo zai bata sako ne,tana zuwa yajata daki ya rufe kofa yarumgumeta yana Faman Shinshinarta Sakon dazai bata kenan suka koma ruwa,Karshenta Ranar ba wanda yakara ganin zahirah da mu"azzam sai washegari da safe,kunyar Duniya ta ishi Zahirah yadda mu"azzam ko agaban mutane ne,zai hau riko mata hannu,in batayi waasa ba,har Rumgumeta zaiyi,ko tabata rai baya damuwa saima lokacin yake karayi,Aranar da yammah suka raka Mooh da Mom Airport suka daga zuwa sudan,inda mu"azzam yayi musu al"qawarin nan da lokaci kadan zasu so gabadayansu harda Umni,sun Tafi cikin kewa da sabo,wanda kafin Tafiyarsu sai da mooh yaje gidansu Asma"u suka gana da Minister da kansa,Mooh yayi alqawarin yana komawa zai sanar da Abbie khamis duk Abunda ake ciki zasu ji daga baya. Kwana Uku Zahirah tayi na al"ada awanan kwanan Uku sun murji juna ita da mu"azzam kamar ba gobe,soyayyar da yake Nunama zahirah ko afina finai bata taba gani ba,soyayyah ce mai tsayawa azukatan wanda akamawa,itakanta Zahirah Tasaki jiki itama ta nunamai nata salon kashi kashi,wanda Shiya taimaka wajen zautar dashi,Babu kunyarnan dajin Nauyin nan,duk ta yakicesu ta ijiyesu gefe itama tabama mijinta kulawa,shiyasa yau din dazai koma dakin lubna jikinsu dukansu asanyaye,Suna kwance bisa gado bayan komai ya kamkama,sun dawo cikin Natsuwarsu,Mu"azzam ya rumgume zahirah yana Sauke Numfashi,akunni ya radamata"am gonna miss u My hirah.."Jin haka ya sata kara Tusa kanta bisa kirjinsa saboda bata so yaga Rauninta in tayi hakan kamar batama Lubna adalci ba,ckin sanyin murya tace"me too..Buh ga kanwata nasan zata kula dakai kamar ni..."tafada kamar zatayi kuka.   Kamkameta yayi yana fadin"Nasani ammh kedin kinsan ta dambamce awajena,wlh koda,da minti daya banison jikina yayi nisa danaki,zan azbatu dayawa My hirah.."yafada yana shafata dagowa tayi tana kallonsa kafin ta yunkura ta hade bakinsu waje daya Nan da nan ya cafke harshenta yana kara riketa,sun dau tsawon lokaci suna Tsotsen Juna kafin tayi Saurin Janye bakinta Takoma ta lafe bisa kirjinsa tana sauke Nunfashi,Hannunta ya damke yana Lumshe ido Saboda yadda jikinsa ya mutu,sun dau tsawon Lokaci ba wanda yayi mgana sai chan yayi karfin halin cewa"Matata plz ki bani kadan daga Cikin lbrin zamanki agidan Alhaji.."yafada yana shafa gashin kanta,gyarama kanta kwanciya tayi bisa jikinsa ta shiga bashi lbrin zamanta agidan Alhaji Tundaga Farko har karshe,sai dai ta boyemasa yadda Alhajin yayi ta diban gara,ammh kama daga Rashin samu kwansa aduniya da yadda yagana ta dabaibaye rayuwarsa,da yadda yake Tsananin Son su little Ummi da yadda yadinga hidima ma musu,Takarishe da cewa"Inajin Tsausayin Alhaji ba don komai ba Sai don Rashin samun haihuwa,uwa uba ga shaidaniyar mata Allah ya hadashi da ita wlh in ka gansa sai kayi mai kwallah ya mu"azzam.."tafada cikin Rauni. Kamkameta mu"azzam yayi yana fadin"Allah sarki kowani bawa danasa kaddaran sai yanzu nagano dalilin Sakin da Ummi tasa nayi miki,dakuma dalilin Aurensa da kikayi,Bakomai my hirah,kamar yadda ya sadaukarmin da Abunda yafi daraja awajena,nikuma nayi masa alqawarin basa abu mafi Soyuwa agaresa"Da Sauri Zahirah ta kallesa kan tace"mezaka bashi.."mirmishi yayi kafin yace"Sai lokaci yayi zaki gani.."jin haka yasa bata kara mgana ba ta rabu dashi ammh aranta tana Tunanin meye wanan Abun Shikuwa da ya mu"azzam keson bama Alhaji wanda zai zama mafi soyu agaresa,ganin bata da wannan amsan yasata ta share zencen.   Dakyar ta lallabasa tayi mai wanka ta shiryasa cikin wata gezner Brown colour ta sanyamai Hula ta fesamai Turare,duk da komai take karfin hali ne,domin ta karfafamai Gwiwan yin adalci Atsakaninsu,koda ta riko hannunsa suka fito falo babu kowa Ummi tana samanta Lubna na dakinta,wajen Ummi tafara kaisa tana cema Ummi"Kisamai albarka Ummi,zan rakasa dakin Amarya.."Washe baki Ummi tanayi Tana fadin"Kai masha Allahu diyata,kin ko kyauta,to kai Ciroki haka ake zuwa dakin amarya babu ledan yar kaza.."tafada da zigan zolaya bata fuska yayi kafin yace"Kai Ummi yanzu nine cirokin..? yafada harda wani buga kafa,mikewa tayi ta isa garesa lokaci daya ta riko hannunsa tana fadin"Wane ni,Bakai bane Son,maza kutafi kar Lubna tagaji da jira,ngd Sosai Diyata.."tafada tana kallon Zahirah mirmishi kawai zahirah tayi kafin tace"Bakomai Ummi Yiwa kai ne"Turo baki mu"azzam yayi kafin yace"Ni Ummi bazaki man godiya ba,sai ita kadai."dakuwa Ummi tamai kafin tace"kaga nakanan,ka wuce ku tafi dare nayi.."Bata fuska yayi kafin yawuce yana fadin "Shikenan Ummi Tunda yau dai korata kikeyi."ficewa yayi zahirah tabi bayanshi tana mai dariya yana kallonta ammh yamata banza yawani hade rai,har cikin bedroom din Lubna tarakasa ,sun isketa ita dasu little sunata mata kiriniya tana biye musu tana ganinsu tashiga musu sannu da zuwa cikin mamaki.   Shi daga bakin kofar bedroom din ya coge hannunsa duka ya rumgume akirjinsa,itace ta karisa har bakin gadon tana fadin"Sai kika ganmu da ango ko? Dariya Lubna tayi kan tace"Wai ango.."cikin zolaya,zama zahirah tayi gefenta tana fadin"da gaske angonki na kawo miki,yau adakinki zai kwana sai yayi bakwai.."Rike baki lubna tayi kan tace"Haba Anty bana aza sai yayi sati akungi ba"Zahirah tace"A"a ko a al"ada kwana uku zanyi tunda ba budurwa bace ni,kedai zaki kwana bakwai"Sadda kai Lubna tayi zatayi mgana Zahirah tace"Karki ce komai,ki kula dashi kawai.." Gyada kai tayi tana dan mirmishi,Mu"azzam dake coge yace"kai wai tsaya naga kowacce  naneman kai dani ne.."yafada yana kuresu da ido,saurin  mikewa zahirah tayi tana fadin"Wanemu muneni kai da maigidan kan gida guda,sha zamanka dan lelen amarya,bari na dauki Su little kada su takuraku.."tafada tana daukan moodu bayan Ta riko hannun Ummi take fadin"Kanwata asha amarci lafiya.."Tafada sanda ta karisa kusa da mu"azzam,cemasa tayi"Ango asha amarci lafiya,ammh abinmun kanwata a hankali don Allah..."Rankwashi ya sakarmata bisa kai yana fadin"Allah kin rainani yarinyarnan.."Dafe kai zahirah tayi tana fadin"Wash.kafasamin Kokon kai,daga Abun arziki sai kuma kaci zalina.."bai mata mgana ya damki hannunta yana fadin"Zo ki wuce bani son Taimakon.."Tana dariya ya turata waje ya rufe kofan,kofan tabi da kallo tana yar dariya domin tasan ta kunno mutumin nata,Dakinta takoma dasu little tayi musu wanka,itama tayi,koda Abun yanaso yadameta sai tayi Sauri ta kaunda Tunanin haka,dataga shedan yana mata hudubarsa sai ta lallaba su Moodu,sukayi barci Kafin tafada tiolet ta dauro alwala tazo tayi nafila,bayan tagama ta dora da karatu alqur"ani har wajen biyu na dare kafin ta kwanta,nan da nan Barci mai Nauyi ya kwasheta.   Abangaren Lubna kuwa koda zahirah Tafice tana gefen gado takasa tashi,Kanta na duke tana wasa da zoben hannunta,mu"azzam na gefen yana binta da kallo,kafin ya karisa shigowa dakin yana fadin"kiyo alwala.."yafada yana kariswa kusa da sallayar dake Shimfide achan gefe,Tashi tayi jiki asanyaye ta fada Tiolet,koda bata dade da wanka ba,sai da ta sake yi,koda ta fito yana tsaye yana jiranta,hijabi kadai ta sanya tazo tabishi sukayi sallar raka"a hudu sai addu"o"in dasuka biyo baya,koda suka kammallah bai mata mgana ba,illa mikewa dayayi ya isa kan gado ya kwanta bayan ya rigar jikinsa ya bari daga shi sai dogon wando da farar Singelet,Itako ganin baimata mgana ba yasata zama awajen har na tsawon wani lokaci sai da tagaji da kanta ta mike ta isa ga wardrope ta dauko Rigar barcinta wata pick ce mai budewa tagaba,ta sanya hijabinta takara sawa kafin tazo ta raba gefensa ta kwanta jikinta na rawa,shiko yana kallon ta duk Abunda takeyi,Lumshe ido yayi kamar mai barci bayan ya juyamata baya,ganin yadda ya juyamata bayane Zuciyarta tayi Rauni batasan sadda ta fashe da kuka ba,ganin yadda take kuka haryana Fitowa,yanajinta ganin takiyin Shuru ne yasashi Saurin juyowa ya mirgino yafado jikinta yana riketa yace"Wht do u wht Lubna..? yafada yana Rikota jikinsa,jinta ajikinsa yasata kara tsananta kukan ta,rumgumeta yayi kamkam yana fadin"am Srry plz if wht i did hurt u.Ba laifi na bane.."yafada yana Shafa kanta har zuwa bayanta alaman lallashin ganin taki daina kukan ne,yasa ya dago kanta yana sharemata hawaye lokaci daya ya zura harshensa cikin bakinta yafara bata wani Sumba mai wuyar ganewa,Tuni Lubna tanemi kuka Ta rasa,dole zuciyarta da gangan jiknta ya saki tare da karban sakon da mu"azzam ke bata,kan kace kwabo Mu"azzam ya rikita Lubna da salonsa,yakuma rabata da rigar barcin dake jikinta yana mata wani tafiyan Tsutsa ako"ina na jikinta,Yadade yana wasa da gangar jikinta kafin yanemi hanya,tanaji yana karanta addu"ar saduwa da iyali kafin ya nemi shiga,sai lokacin lubna tayi kokarin dakatar dashi,ammh ina ta makaro domin bakinsa yasa ya toshe mata baki,ya dau hanya daga Shi sai mai Tsaron gida,lokacin daya samu nasaran Shiga da karfinsa tuni lubna ta kamkamesa hawayen azaba na zubomata bata yadda zatayi illah kukan zucci domin mu"azzam kam yayi nisa bayajin kira. Washegari kuwa dakansa ya taimakamata tayi wanka tare da wankan Tsarki,Albarka ko tashashi gun mu"azzam ya tarairayeta sosai wanda sai da yasa Lubna yin kwallah,bata taba tsammanin Rana mai kama data ranar zatazo ba,sai gashi tana kwance kan kirjin mu"azzam yana Rumgume da ita yana lallashinta meya jawomata hakan, *BUDURCI* koda bayasonta taci Darajar Mutumcinta data tattala har ta kawomai gashi yabata wani mtsayi wanda bata taba zato ba.   Koda suka fito da Rana zahirah bata nuna musu wani abu ko Afuska ba,Saima Tashi datayi Ta rumgume Lubna tana fadin"Sannu da Fitowa kanwata.."Harara mu"azzam ya sakarmata yana fadin"Son kai,kanwarki kadai kika gani baki ga mijinki ba ko? Kallonsa tayi kafin ta murgudamai baki tace"eh din ni kanwata nagani banga wani miji ba.."cije baki yayi kafin yace"Zan kamaki ne zakiyi bayani.."yafada yana daukan Little Ummi,moodu ma ya matso duka ya hada ya dauka ya fice dauke dasu,zuwa dakin Ummi suka gaisa tana sakamai albarka,dadi kamae ya kashe Ummi tana kara godema Allah da yasota da idon Rahama tagane Kuskuren datayi,lokaci bai kuremata ba. *BAYAN SATI DAYA*..     ""Tabbas Asatin dayan da mu"azzam yayi adakin Lubna zata dora tarihi akan haka,Domin koda bai bude baki yace Lubna i Love u ba,Tasani cewa ta samu mtsayi mai girma azuciyar mu"azzam daidai gwargwado yana bata kulawa sai dai Abunda ya gaza,hakuri kan da kauda kai Dole tayi domin Soyayyar zahirah azuciyar mu"azzam bazata taba boyuwa ba,koya boyeta bayyana take,ita din wata abace,na in bata babu rayuwa mai dadi,kuma uwa uba zahirah bata yadda ta biyemai inyana wasu abubuwan Domin koba komai bazata So akuntatama lubna ba,harga Allah yarinyar bata da laifi tana mata biyayyah daidai gwargwado,bazata so ta watsama Ummi akasa a ido ba Shiyasa take kokarin Nisanta kanta da mu"azzam alokacin dayake tare da lubna,saboda tasan Halinshi baya iya boye soyayyarta agaban kowaye kuwa. Yau din daya dawo dakinta ita kanta tasan tayi kewar mijinta don Tunda suka Shige ciki basu Fito ba,sai Washegari bayan Rana ta dago,Babu wanda yadamu da rashin Fitowarsu yarane Suna wajen Lubna dayake ma basu da rigimar shan Nono,data fito ta basu suka sha,suka koshi zasu koma wasansu sai kuma dare,Dole washegari Mu"azzam ya tarrara Ya koma bakin aikinsa domin Hutun yayi yawa,kada kuma ashiga hakkin jama"a   Zamane mai Tsafta da Fahimtar juna ke gudana acikin gidan,Domin kowacce ta rike matsayinta Zahirah ta rike girmanta,kuma batayi amfani da soyayyar da mu"azzam ke mata ba,don ta batama Lubna ba,ko daya Ita kokari take Ta daidaita kanta da ita,ita kuma Lubna tana ganin girman Zahirah kodon saboda yadda take kokarin kyautatamata,da yadda take kaucema wani Abun agaban idonta Duk don kar ranta ya baci,Ta yarda ta amince bazata taba kamo zahirah azuciyar mu"azzam ba,sai dai Tayi hakuri da yadda kaddara tazo mata,ko ayanzu kasuwa Tatashi dan Koli yaci riba,tunda yanzu har mu"azzam na iya kallonta yamata mgana cikin Tsausayawa,kuma ranar girkinta yahada Shimfida da ita,duk wani Lokacin sai Ta nema da kanta,domin yakan basar ne,in Ranar ita kedashi,dayake mai Son dan Tsuntsu shike binsa da jifa,dat why bata Fushi komai yayi mata take kokarin dannewa Tundama itace akasansa. Ummi kuwa bata yarda ko Afuska ta nuna bambamci Tsakanin zahirah da Lubna Tace duka ya"yantane so babu bambamci kowa natane,duk Wanda yayi ba daidai ba zata kirashi ta watsawatsarmasa,Shiyasa sukejin dadin zama da Ummi babu nuna bambamci balle Wani kyara,Shikanshi mu"azzam ya samu kwanciyar Hankali har yar kiba ya fara kamar bashi ba,tuni ya maida hankalinsa kan aikinsa,bayan ya karbi Takardun lubna yabawa Dr.Abduljabar yace ya samamata gurbi anan Asibitin dayake aiki da Taimakon Zahirah don ada Da Ummi ta Tunasar dashi maganar Aikin na lubna Kin amicewa yayi da Ummi ta nemi jin dalili sai yace Saboda Hirah bazata ji dadi ba,shi bayason Abunda zai batamata Rai,jin haka sai ta kyalesa,sai kawai takira Zahirah tana fadamata ,takuma Umarceta datayima mu"azzam din mgana don Allah yabar Lubna tayi aikinta Tunda aikinta na Taimakon al"ummah ne,Aiko illai Datayimai mganan cemata yayi ita bata aiki so Itama yace bazata yi ba,zahirah tace"Sam wanann ba Adalci bane,ni banyi karatu mai Zurfi fa,Tayaya zan Samu aiki,ita kuma tayi harta kai matakin zama Likita don me bazaka barta Tayi aikin ba,alhalin da aikin ta ta bari ta biyo ka nan,gaskiya in kayi haka kazama mara adalci.."yadda Zahirah ta Fututtukene harda kwallah yasashi barin Lubna tayi aiki Wanda ko Sati ba"ayi ba Dr.Abduljabar ya saman mata aiki a bangaren data karanta dayake tanada good Result dayake kuma daman Nageria tana da karancinsu irinsu Tuni suka dauketa,Murna wajen Lubna ba"a mgana Tuni tafara zuwa aikinta cikin Farinciki da Annushuwa,don bata taba saka ran zata koma ma aikinta ba,ammh sai da tasha dokoki akan kada ta kuskura saboda tana aiki tana kama Kudi ta gorantama zahirah,duk randa yaji wlh ita da aiki har abada..,To inama zata Fara Tunda Ta Lura zahirah kamar wata Ruhi ne ga mu"azzam din. *Comment,Share and Vote..*   *JANAF* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏ _*I Dedicated dis chappy to u my Everlasting Friend😘,my Swt Qawa,💏my Swhrt 💘my Bby dol.💕..,d Person Of HAFSAT ALMUSTAPHA MUHAMMED..,knows as HAFSAT HAFNAN,u ar so amarzing dear,A relli Appreciate ur Luv,d way u Support me,d way u care for me,Tanque Sahiba,Tanque For been their For me,Allah ya barni dake har A aljannah FIRDAUSI..,Sahibarki Jamelajanafty na matukar kaunarki har cikin Rainta,SON KAUNA WANDA BAYA YANKEWA*_✌🙏🌹👄 *NOT EDITED*💥         *NO 47*     ""Baza"a taba Cewa azaman zahirah da Lubna babu sabawa ba,domin ko Harshe da hakori akan saba balle Mutum da mutum,to hakan ta kasance Wani Lokacin Lubna bata iya jurewa Wani Abun in mu"azzam yayi sai kiga Ta nuna afuska koda bata Furta ba,Itako Zahirah duk yadda takai ga Kawaici wani Lokacin kishi kan Turniketa harta dan chanzama Lubnar Fuska ammh na dan Lokaci ne zasu dawo daidai,Ummi na Lura da komai dayake bakowani harkansu take Shiga ba,sakamakon ita babbace kada tazama Uwar mijin baya wacce ke saka ido kan ya"yan Cikinta,kyalesu take Domin tasan zaman Tare ne dama dole ne watarana Asabama juna. ************** Abbie yazo Nageria mganar Auren Mooh wanda Mu"azzam da Shureim da Abbie sukayi ma gidan minister tsinke,Babu shakka minister yaji dadi sosai kuma nan take yabama mooh Auren Asma"u ammh yace sai ya fadama yan"uwansa yadda suka yake kan mganar Auren babu mtsala shi nashi mai Sauki ne,to Abbie bai koma ba sai da dangin mahaifin Asma"u suka tada dan mutum har Sudan akayo musu binciken Mooh da alahalinsa,kuma Alhamdulillah Lbri ne mai dadi ya iskosu,nan da nan Suka kira su Abbie koda sukazo nan fa suka gudanar da kayan nagani inaso da sadaki aka sanya musu rana wata uku..,Wayyo murna zahirah da lubna sunshata kamar su zuba ruwa akasa su sha kar uban gayyah yaji lbri mooh Amarya Asma"u ko na mkranta sai dai taji lbri kwatsam ta bakin Zahirah,koda takira mami nan Takara tabbatarmata,To kunsan amaran zamani itama ranta fess,sai ma kiran angon nata datayi tana mai shagwabar meyasa bai fadamata ba nan ya rantsemata da cewa,wlh Shima baida masaniyar komai banda zuwan Abbie,To haka dai ta yarda suka cigaba da tsara yadda rayuwar Aurensu zai gudana. Abbie bai koma ba,sai dayaje maiduguri ya duba Baffa kana yakoma Sudan cikin jin dadi domin yaga yarsa hankalinta kwance,ga aikinta tanayi da lbrin dayakomama mom kenan Domin yaga tadamu da jin yaya rayuwar Lubna yake gudana agidan mu"azzam duk da suna waya,buh nasan koda wani Abu na faruwa Lubnar bazata fadamata ba,hankalinta ya kwanta dajin lbrin da Abbie yakaimata nan da na Ta saki jikinta taci gaba da Shirin bikin dan Fari wato mooh. Kwantashi babu wuya Awajen Allah gashi Zahirah nada wata hudu da tarewa gidan mu"azzam akuma yau din Tatashi da wani mugun zazzabi wanda har saida yasata ta suma,mu"azzam bayanan yana office Ummi ce kadai agidan sai su Little dasu karime,Hankali Tashe tayima karime mgana tazo takama mata zahirah suka kaita mota Ushe bayanan Tunda ya fita da mu"azzam zuwa office bai dawo ba,may be yana chan Tare dashi,su lami tabar Su little Ummi Tunda Lubna batanan Tana wajen aiki,Ummi da kanta ta tukasu zuwa Special Hop,Karime na baya tare da Zahirah,suna zuwa babu bata lokaci aka Shiga da ita emargency saboda rudewa ko waya Ummi bata Fito dashi ba,Ana shiga da ita Dr.Abduljabar na ganinta ya ganeta zahiran Barrister ce,Umarni yabada adibi jininta aje dashi lab,saboda akwai Abunda yake zargi,Bata jima ba ta farfado sakamakon zafin zazzabin shi ya sata suma Tana farfadowa ya Umarci Nurse datakaita Tiolet tayi Fitsari acikin wata yar kwalba babu nusu takamata takaita bayan Ta taimakamata tayi,Suna fitowa takara kwantar da ita,itakuma ya Umarceta dataje dashi lab,yanzu akawonai Sakamako da girmamawa ta amsa kafin tafice daga office din zuwa lap din. Lubna ce tazo giftawa ta emergency sai taci karo da Ummi da Karime ciikin mamaki ta karisa tana fadin"Ummi me kukazo yi asibiti kuma.?."ganinta yasa Ummi mikewa cikin wani yanayi tace"Wlh Kuwa kedai bari zahirah ce,tunda kika fita kika barta bata da lafiya zazzabi mai zafi,to adai Sume muka kawota nan,banzo da wayata bane shiyasa ban kira ki ba.."Zaro ido Lubna tayi kan ta dafe kirji tace"na shiga Uku Antyn tawa ce kuka kawo asume.."Tafada cikin Firgici kafin ta juya Cikin azama zata nufi Emergency Sai dai kafin tayi wani taku itama jiri ya kwasheta koda su Ummi suka lura kan Su karisa gareta ta zube kasa kamar bata Numfashi,hannu Ummi ta dora akai tana kwalama Dictors kira,cikin azama akazo da gadon daukan marasa lafiya wasu Nurse su uku suka cicccibi Lubna suka shiga da ita inda zahirah take da hanzari,dabas Ummi takoma ta zauna tana fadin"hasbunalli Wani"imal wakil.."Take nanatawa tana dafe kai,Dr,Abduljabar na ciki aka shigo da Lubna itama Cikin mamaki yake kallonta kafin yace"wht wrong wit her,ba yanzu sukayi aiki tare da Dr,Farha ba.."Sadda kai Nurses din sukayi kan suce"We don"t know Sir,tana tafiyane ta fadi.."kallonta yayi yana dafe kai,gadon dake kallon na zahirah yace su daurata itama jininta yace su diba kafin ya cigaba da kokarin nemo Numfashinta yanayi yana kallon zahirah wacce yayima Allurar barci yana fatan Abunda yake zargi game da matan na Brr,ya tabbata. Yasamu nasaran Daidatan Numfashinta,tunda daman ba nisa yayi ba jiri ne ya dibeta ta fadi da kuma Firgici,Yayi mata alluran barci ammh yadda jininta keda karfi ne,yas bata samu barci ba,da kanta tatashi bayan yabata ,yar kwalbar nan yace tayo Fitsari aciki,koda tayi ta fito ta kawomai amsa kawai yayi ya fice daga dakin,Lubna gefen gadon Zahirah ta karisa bayan taja wata farar kujera ta zauna ta riko hannuna tana kallon yadda Ruwan Drip din da"aka samata yake Diga ahannunta ahankali,Sai ta maida kanta kan yadda take sauke Nunfashi awahale saboda Tsausayi kamar tayi kwallah,duk sai tajima ta samu karfin jikinta,koda Dr ya aiko wasu Nurse tazo ta sakamata drip ki tayi tace ita taji sauki dole ya kyaleta,cikin lokaci kadan Sakamakon ya fito Mirmishi dauke bisa fuskar Dr,Abduljabar ya kariso wajen Ummi dauke da sakamakon ganinsa yasa Ummi mikewa cikin Damuwa tana fadin"Dr ya jikinsu.."Dan murmusawa yayi kafin ya mikamata fararan Takardun yana fadin"Jikinsu da sauki Ummi,ciwon Surakan naki duka na karuwa ne,Domin Zahirah na dauke da cikin na tsawon wata uku da kwanaki Ita kuma lubna wata biyu da kwana shida.."Dafe kirji Ummi tayi kafin tace"Kabari don Allah,yanzu dukkansu ciki garesu.."dariya yayi kafin yace"Kwarai gama Shaidan a hannunki Ummi.."da baya Ummi takoma tayi dabas kan kujera tana fadin"Alhamdulillahi ,Allah nagode maka ya Allah.."Take fada tana hawayen Farinciki karime na tayata,kadai kai kawai Dr,Yayi ya wuce zuwa office dinsa,yana Shiga ya dauko wayansa Yafara laluban Brr,mu"azzam harta karishi Ringing dinta bai dauka sai ya kyalesa,fita yayi daga office yakoma Dakin dayasa aka kai zahirah Tunda Lubna taki hawa gado tace ta warke,yakara dubata yakuma ragemata gudun zuban Ruwan,haryanzu dai tana barci bata tashi ba, koda yaje ya iske Ummi ciki Ta rumgume Lubna tana ta sakamata albarka tana share hawaye,da Farko Lubna bata fahimci mai Ummi kema Kuka ba,sai da ta bata sakamakon Ta duba tagani,sai kunya ya kamata ta sunne kai tana mirmishi lalle rabo ya Wuce wasa,yanzu ita keda cikin Mu"azzam lalle Allah ne kadai ke tsara Abu sanda yaso kuma ya faru asanda ya yaso a boye ta dinga fitar da kwallar Farinciki koda mu"azzam bai sota ba,ya mallakamata Abu mai daraja arayuwarta ma"ana ya digamata kwan Haihuwa ko ahaka ta godema Allah.   Dr.Abduljabar nakomawa Office kiran Brr,na zuwa ya dauka yana Fadin"Shugaban lauyoyin duniya gabadaya.."yar dariya mu"azzam yayi kafin yace"Haba waneni..Bari don Allah da min makamin da bankai chan ba.."Dr,yace"injiwa ai ka kai,har ma kawuce,kai dai kawai kajira lokaci muna fatan hakan.."Tabe baki mu"azzam kan yace"To Shikenan,yane naga kiranka lokacin muna gaban justise ya"akayi ne,domin kai dama baka kiran banza.."dariyan shakiyanci Dr,ya saki kan yace"gaskiyarki bana kira sai da dalili yanzu din ma wani good news nakeso nabaka buh duk Abunda kakeyi yanzu ka ijiye kazo office dina ka sameni Koda ka sume ne,sai na dubaka.."Tsaki mu"azzam yaja"Mtsewww..,kaifa wani zubin na dawane wlh,komiye gayamin ta waya plz"Dr yace"Ina baka kana Roko so nike kaji kuma kagani wlh am Serious am waiting For u"yafada lokaci daya yana datse kiran.   Ba"a dau tsawon wani lokaci ba sai Mu"azzam Ushe ya kawosa Asibitin Tun aparking space yaga Abun mamaki Domin motarsa Corollahx yagani ya kalli ushe,shima ya kallesa kan yace"oga na dis ur car..? Kurama motar ido yayi kafin yace"ya is my,buh wayakawota nan..? yafada da Sigan Tambayan Alhalin babu mai bashi amsa,ganin haka yasa ya fito daga motan Cikin azama ya dumfari cikin Asibitin,Dr,Abduljabar yana Shirin Fitowa daga office sai ga Mu"azzam ya Shigo ajiyar zuciya ya saki kan yace"Ka kusa ka makara.."   Gyara tsayuwa mu"azzam yayi kan yace"Wani yazo nan daga gida ne..? meka gani.? Dr,ya tambaya Shafa kansa yayi kan yace"Motata na gani a haraban Asibiti.."yar dariya Dr yayi kan yace"See dis guy da wanne matarka ke zuwa aiki.."dafe kai mu"azzam yayi kan yace"ohh am very Srry wlh na manta,Na zata da 4matic din take zuwa banzata tana hawantaba,yanzu meyasa kakirani Aiki nake dashi a office wlh."Hannunsa kawai Dr ya riko keee,suka Fice daga office din,sai dakin da zahirah take ciki ya tura suka shiga,daskarewa mu"azzam yayi ganin da Lubna da karime zazzaune acikin dakin bai gama mamaki ba ya hango zahirah kwance ana karamata ruwa,ammh lokacin ta farka Lubna ma ta taimakamata tatashi zaune.   Da hanzari ya isa gareta yana riko hannunta yace"Subhannallah,Hirah what wrong With u? bada safe muka Rabu lafiyanki kalau ba,Ummi meya sameta.?'kafin Ummi tayi mgana Dr.Abduljabar ya rigata da cewa"ba wani ciwo bane Na damuwa,ciwon nata na karuwa ne,inamai Farincikin shaidamaka matarka zahirah na dauke da cikinka har na tsawon wata uku da kwanaki,Lubna too ma,tana dauke dashi na Wata biyu da kwana shidda,so congratulatin  brr,kai mai sa"a ne.."yafada yana mikamai hannu,zaro ido mu"azzam yana kallon zahirah wacce itama sai yanzu taji batun,maida kallonsa yayi kan Lubna sai yaga ta sadda kai tana mirmishi Ummi yakalla sai ga tana dariya ta gyadamai kai,ai ban sadda ya damke hannun da Dr,da karfi ba yana fadin"Are u Serious Dr..? gyadamai kai yayi kafin yace"ya,very sure ga Resuilt nan hannu Ummi in baka yarda ba.."   Mu"azzam kasa kawai ya sulale yayi Sujjuda ga Allah(SWA) daya bashi rai da lafiyan da zai ga wannan kyautan addu"an kawai yake kwararowa tare yabo da kirari ga Allah mai kowa mai komai,yana dagowa ya rumgume Dr yana fadin"thanks Dr for d good news Lalle ka chancahanta Kyautarta shine dis year insha Allahu zaka Saudiya ka sauke farali.."Dariya Dr yayi yana fadin"Kai masha Allahu.."yake fada yana kara rike mu"azzam,dukkansu dariya suke harda Ummi,mu"azzam wajen Ummi ya nufa ya duka yadafa kafanta yana fadin"Ummi kinga Kyautar Ubangiji ko"? gyada kai Ummi tayi kan tasa hannu tana shafa kanshi tace"nagani Son,Mun godema Allah da dukkan ni"imarsa sai Fatan Allah ya saukesu lafiya.."Ya amsa da Amin kafin ya tashi ahankali ya nufi gadon Zahirah kusa da ita yazauna lokaci daya ya riko hannunta,kallonta yake idanunsa sun ciko da kwallah,ganin haka yasa ta sakarmai mirmishi kafin tace"angon karni karni.."tafada ahankali Dan marinta yayi afuska kafin yace"mai jajage.."yafada yana dalle mata baki,kuka tasa na shagwaba tana kallon Ummi tace"Ummi kingansa yana Cin zalina ko? Ummi tace"Barimana Mu"azzam baka ga halun datake ciki bane"bata Fuska yayi yana kallonta itako tanamai dariya,kallonsa ya maida kan Lubna wacce ke gefe kanta aduke,Hannu yasa ya yafito da kafin ya kirata"Lubna.."Ahankali ta dago tana kallonsa,Kai yagyada mata alamar tazo,mikewa tayi ta isa garesa,Ummi na ganin haka suka fice waje ita da karime,Dr,dama tuni yayi waje.   Hannunta ya riko ya zaunar da ita kan Ciyarsa kafin yace yana kallon kwayan idonta yace"Mai jego.."yafada yana yar dariya,kallonsa tayi kafin tace"angon karni.."zahirah tace"angon karni karni zaki ce,.."harara ya zabgamata kafin yace"Kefa yanzu kin zama muguwa ko,To kisha kuraminki kuna haihuwa Aure zan kara tazo ta taimakamana."Saurin waro ido sukayi tare,lokaci daya suka riko hannunsa atare,dariya ta kwacemai ammh ya kanne,kafin yace"eh Dukkan kunzama Jangwan lokaci babu maitaimakona ba gwanda nasamu wacce zata dinga debemin kewa ba"Filon dake jingine da zahirah Lubna taja tana fadin"Anty mu fara dashi,kafin mu ganta mai tsautsayin da zata aurarmana miji."Gyada kai zahirah tayi kan su hada hannu a Filon suna makama Mu"azzam din Zahirah na fadin"Sai kayi Auren mu gani ai mu daga mu sai dai Amutu ahaka.."Shiko dariya yake yana kare kansa yake fadin"Wayyo Ummi,kizo wlh mugayene zasu kashe miki danki,wayyo Ummi.."yake fada kafin ya mulmula kan gadon ya danne Zahirah da hannu daya ya fizgo Lubna ta fada kanshi duka ya hadasu ya rumgume yana dariya yake fadin"Alhamdulillah Allah nagodemaka,Kune matana aduniya kuma ina fatan kuzamo matana har a aljannah Firdausi.."Da Amin Suka amsa duka suna Rumgumosa cikin Farinciki mara misaltuwa A ranar da daddare aka sallami Zahirah suka koma gida bayan ya rubuta musu magungunar karin jini kuma,dukkansu yace babu aiki mai nauyi suna bukatar hutu na tsawon Sati biyu,shiyasa mu"azzam Yace Tun Wurima subawa Lubna hutu,don bazata dinga zuwa aiki tana wahalarmai da ciki ba,Agaban Ummi dr,namai dariya shiko ko ajikinsa,dole itama aka bata hutun sati biyu taje ta huta.   Tabbas Lubna da Zahirah suna ganin gata na hakika da soyayyah tare da kulawa,mu"azzam kafin ya tafi aiki shi zai musu wanka dukkansu ya shiryasu,kafin ya fice zuwa office,in yatafi yashiga kiransu kenan yana Tambayansu me suke so,mezasu ci,babu bambamci atsakaninsu,ita Da Lubna yana kokarin nuna adalci da kulawa babu bambamci Atsakaninsu,haka Ummi ma tana iyabakin kokarinta akansu kamar ita ta haifesu haka takeji,su little Ummi kuwa Tuni Ummi tabada shawaran ayayesu abarsu awajenta,Tunda suna da wata goma sha takwas ne alokacin,Ada mu"azzam bai so ammh ganin Hujjojin da Ummi ta kawomai ya yarda zahirah ta ciresu anono,dayakema basu wani damu da nonon ba,shiyasa basuyi wani Rigima mai tsawo ba,Suka hakura suka cigaba da shan tea da kuma madara wacce take taimaka musu wajen yin girma,Labrin cikinsu zahirah ko ba inda bai zaga ba,hajiya harda juyi sanda Ummi ke fadamata ta waya,Kirari tayi ma Allah kan tace"Suhaima kin gani ko,ashe akwa raboi mai yawa tsakanin zahirah da mu"azzam,sannan ga Lubna itama rabon ne yakaishi sudan har suka hadu,sai ki godema Allah,Mu"azzam kadai kika haifa,yau gashi ta dalilinsa zai tara miki zuru"a na ban mamaki.."Ummi na hawaye take fadin'nagani hajiya,wanda bai godema Allah da da ni"imarsa ba to zai godema Azabansa wata rana.."    Shureim kuwa dariya yake yana fadin"Yaron nan,narigasa shiga daga ciki,ammh yau gashi yana neman Wuceni.."Mu"azzam yace"Sa wasa,ai ni Mai gabadaya ne,bana wasa duk sadda na mika sai an amsa.."Baki shureim ya rike yana fadin"lalle ka zama dan iska mata sun budemaka ido ko"baki ya murgudamai kamar yana ganinsa yace"Eh din kai din fa.."yafada yana mai dariya,katse kiran Shureim yayi yana fadin"Dan"uwa ya lalace da mata.."yafada yana shafa kansa kan kuma yace"banga laifinsa ba,mata abun so ne,kune rayuwa. Chan Sudan ma da lbrin ya iskesu Abun ba'a cewa komai,sun kira waya suna bayyana murnansu haka chan maiduguri suka ji lbri suma Farinciiki kamar mene,Bukar Saboda murna ya rasa ina zai saka kanshi kowa yaji sai yayi Farinciki tare da jinjinama Hikimar Allah da kudiransa,Satin Biyu da aka dibamasu Zahirah harya cika Tuni ta warware har Lubna takoma bakin aikinta.    Ranar wata jumma"a Da safe kwatsam Mu"azzam na wajen aiki yasamu kira daga maiduguri Bukar da kanshi ya kirasa yana fadamai yazo maiduguri da gaggawa jikin Baffa jiya da daddare yatashi a asibitima suka kwana,jiki kam babu dadi domin yakwana yana kiran sunansa dana mahaifinsa,jin haka yasa hankalin Mu"azzam ya tashi daga office yadau Excuss ko gida bai dawo ba,awaya yakira Ummi yake shaidamata ya wuce airport,yana zuwa ko yasamu jirgin da zai wuce maiduguri nan da nan suka lula,Bukar yazo Airport din maiduguri ya daukesa,zuwa asibitin da suka kai baffa babu laifi babban asibiti ne domin private ce,Lokacin da mu"azzam yaga baffa shettima bai san sadda ya fashe da kuka ba,baffa baya gane wanda ke kansa,kwata kwata,sai wasu surutai yake yi yana kiran sunan fadi da moodu yana fadin gayinan zuwa garesu zasu zauna tare,Mu"azzam kuka bukar kuka yagana kuka,mahgana kuka saboda tsausayin Baffa Mu"azzam waje ya fita yakira Shureim awaya yana fadamai gobe yazo yana so kawai su fita Da Abbah zuwa kasar india suma su jaraba nasu su gani,shureim bayason yima mu"azzam gaddama ne saboda yadda ya gansa arude ammh a bayanin dayake mai na yadda baffa keyi anzo gangarane,bayan sun gama waya yakira Ummi yake fadamata halin da"ake ciki,yakuma ce gobe da sassafe duka su tararro suzo su duba baffan da jiki,Hakika Ummi jikinta yayi sanyi da yadda taji muryan mu"azzam,Tana tsoron shima awayi gari babu Shettima shima,tun adaren tafadama Su zahirah kan su shirya Ga Abunda mu"azzam yace,zahirah kuka ta fashe dashi Lubna ma sai hawaye to haka dai sukai kwanan jugum,Ummi ko runtsawa bata samu tayi ba,sallah tayi tayi tana neman ma shettima fatan sauki,karfe uku na dare wayan Ummi ta shiga neman Dauki,jikinta na rawa tajawo ta duba ganin Sunan Son ya fito baro baro shiya fadar mata da gaba.   Hankalinta atashe tadaga kiran tana fadin"Son,ya jikin shettiman..? majina mu"azzam ya sharbe kan yace"Ummi Ciwon baffa ya kare.."dafe kirji Ummi tayi kan tace"ban..ga..ne ba.."Kuka ya kubcema Mu"azzam yace"Allah yayima baffa cikawa Ummi yanzu ba dadewa ba..."Mikewa Ummi tayi tana makyarkyata take fadin"Innalillahi wa'inna Alaihirraju"un..Allah gareka muke kuma gareka zamu koma,Allah kajikan Sheettima kasa Aljannah ce makomarsa.."Ummi tafada tana fashewa da kuka,Mu"azzam yace"Ku taho da wuri Ummi hardsu,ki kulan da hirah kada kibari tayi kuka da yawa saboda halin datake ciki sai kun taho.."daga haka ya yanke kiran yana kara dafe bangon daya jingina yana share kwallah,daga gefe kuma yakura ne,keta kuka tana sharan majina,bukar ma gefe yana salati tare da sharan kwallah,dama sune suka tsaya dashi asibitin mahgana tatafi gida ita dasu Alee,adaren mu"azzam yakira shureim da Dr Abduljabar ya fadamusu rasuwar baffa,wanda Mutuwar tadakesu sosai sukace gobe suna tafe,sudan ne bai kirasu ba sai da Asuba ya kira Abbie yana fadamasa Abbie yaji mutuwar baffa sosai yayi ta kwararami addu"an samu dacewa wajen Allah,tare da bama mu"azzam hakurin Da kuma zama mai juriya adukkan jarabawan ubangiji. Sai da safe Ummi kedama su zahirah Rasuwar baffa,Zahirah kadan yarage bata fadi ba,Lubna ta riketa,tayi kuka ita da Ummi har idanunsu suka kumbura karfe takwas na safe suka dau hanya Ushe ne tukasa,Ummi da zahirah da Lubna sai su little Ummi,ko karya basuyi ba,domin babu wanda zai iya sakama cikinshi wani abu,Ummi na rike da chasbawa tana ja,tana sharan kwallah,Itako zahirah zazzabi ne keneman Rufeta saboda kuka dadamuwa,suna hanya hajiya takira Ummi ta take tambayanta suna ina Ummi tace"Gasu bisa hanya..""Hajiya tace"ok Muma gamu bisa hanya.." Ummi tace"Toh Allah Yakaimun lafiya.."dahaka suka datse kiran Ushe na malala gudu bisa kwalta ammh Ummi gani take kamar baya sauri saboda kaguwa da fargaba,addu"an take aranta Allah yakaisu lafiya ammh azahirin gaskiya mutuwar shettima ya girgizata ba kadan ba. *Comment,share and Vote*      *Jamilajanafty* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏   _*Dis Special page, iz belong to only u My BANANATY..,🍌Neesher jay writer of kibiyar Ajali🏹,Ashwan,am relli Appreciate ur luv dear, kip it up U always make me proud bby Neeshar,ur gwandaty say ONE LUV*_😘👄💘               *NO 48*     ""Kusan atare Su Ummi da hajiya suka iso,don motarsu na tsayawa sun, Fito kenan sai ga motarsu suma Tayi parking akusa dasu,koda suka isa har andawo da gawan baffa gida yakura tayimai wanka an hadasa za"a mai sallah a mikasa gidansa na gaskiya,nan waje Shureim ya tsaya wajensu Bukar da mu"azzam yayinda Hajiya da zulaika suka bi bayan su Ummi.   Koda Su Ummi suka shiga cikin gidan gwanin ban tsausayi gida ya cika da mata,sai koke koke akeyi suna shiga yakura da mahgana suna uwar daka, Suna zaune,chan su Ummi suka taddasu,zahirah na shiga ta fada jikin Yakura tana kuka riketa yakura tayi tana fadin"Ta faru takare zahirah yau an wayi gari baffanki yatafi ya barni.."take fada tana tsiyayan hawaye sanye take da dogon hijabi da chasbaha ahannunta tana tsiyayan hawaye,Ummi ta karisa kusa da ita ta zauna tana fadi"ya mukaji da hakuri yakura.."tafada tana sharban majina. Kada kai yakura tayi kafin tace"Hakuri duka namu ne Suhaima,shettima kam an tafi sai dai Fatan dacewa da Rahamar Allah.."Duka adakin aka amsa da Amin kafin su cigaba da share kwallah,nan hajiya tayimata gaisuwa itama kafin Takoma gefe tana sharan kwallah,lubna ke zaune gefe tana rumgume dasu little dasukayi Shuru kamar sunsan Abunda ke faruwa.    Babu dadewa aka sallahci baffa Shettima zuwa gidansa na gaskiya,wanda hakika yayi jama"a sosai dan adam sun taru makabartan dake kusa dasu aka binnesa,Hatta Dr,Abduljabar yasamu jana"izar baffa,amakabarta haka mu"azzam ke kuka harda majina shabe shabe,sai da su Shureim suka rikosa kana ya dago daga kan Kabarin baffa yana hawaye..Allahu akbar Allah kenan,wanda Shine hallicemu domin muzo duniya mu bauta masa,kuma yayi alqawarin daya bayan daya zamu koma garesa,Sai dai muyi fatan Allah ya karbi bakuncin Baffa yakuma yafema iyayyanmu,dasuka rugamu gidan gaskiya yasa Aljannah tazo kyakywan makoma agaresu Amin ya Allah.   Bayan andawo daga makabarta awaje aka baza tabarmu mutane suka zazzauna ana amsan gaisuwa,cikin gida kuwa Mata sunsha koke Zahirah ko tana kwance zazzabi ya rufeta saboda kuka,kan kace kwabo sai kulolin Abinci ke yawo agidan da katan katan din lemuka da ruwansha wanda mu"azzam yabada Umarnin aka sauke saboda mutane,baima san zahirah bata da lafiya ba, sai washegari daya shiga cikin gidan nan ya isketa kwance,hankalinsa ya tashi sosai,Dr,Abduljabar ya dubata yace damuwace ya rubutamata magunguna harda na karin jini domin yace jininta yayi kasa sosai,Fada sosai mu"azzam ya dingama zahirah kafin yakoma lallashi Kamkame juna Sukayi ita dashi suna kukan rasa uba majingini agaresu,to yazasuyi Abunda Allah ya tsara bawa bai isa ya tsallake shi ba. Yau akayi addu"ar bakwai din Baffa Shettima duka jama"a sun watse daga kofar gida,sai na cikin gida kadai irinsu Ummi da su hajiya,anyi addu"an bakwai kowa ya kama gabansa,Su mu"azzam da Shureim da bukar suna cikin falon gidan zazzaune anakarama juna gaisuwa,Ummi ce da Mahgana sai hajiya da yakura,su Zahirah da zulaika da lubna suna cikin daki su da yara,Taruwa sukayi suna bawa yakura hakuri saboda yadda haryau batabar kuka, ba dole tayi kuka mutuwar miji ba wasa ba,Gyada kai kawai take bata mgana sai dai share kwallah,nan Bukar ke fadamasu Ummi rasuwar matar Tsohon mijin Zahirah Alhaji kabiru wato yagana,wanda yace harma Tayi arba"in da rasuwa azencen dayakeyima harma Mahaifiyarsa tamai Aure daga kano.   Rike baki hajiya tayi tana fadin"oh duniya Yanzu duk bala"in matanan game da mijinta,sai gashi ta mutu ta barshi.."Bukar yace"dama haka rayuwar take,ance chan wajen bin yawon bokayentane sukayi hatsari Ita da wata hatsabibiyar kawarta, ance motarsu Ta shige kasan Daf ne rai ko daya ba"a fitar ba daga motan,tsakanin kankara zuwa Dutsenma Abun ya faru.."Sallallami suka dauka Yakura tace"Allah yajikanta,duniya kenan duk yadda kaso ga Sonta watarana sai ka mutu ka barta.."duka suka amsa da Amin Ummi ce tasaka baki takira zahirah Ta fito nan take shaidamata rasuwar Yagana dafe kirji tayi kafin tace"innalillahi yaushe Ummi? wlh banji ba..."Tafada idonta na cikowa da kwallah nan Ummi ke fadamata yadda bukar yafadamusu,kanta ta sunkuyar tana fadin"Allah yajikanta da rahama.."Tafada cikin Rauni hawaye yana tarun mata,kwallah na Shirin zubomata dago kanta tayi suka hada ido da mu"azzam saurin girgizamata kai yayi yana mata nuni da hannu alamar karta bari hawayen idonta su zubo,saurin kauda kai tayi tana kokarin danne kukanta.   Mu"azzam yakalli Ummi yana fadin"Gobe kafin mu wuce sai muje muyimasa gaisuwa,daman inason ganinsa,kunga yamazo adaidai kenan.."kowa kallonsa yayi yana mamakin Furucinsa kauda zencen yayi da cewa"Kuma Baba zamu tafi da yakura chan Abuja,su zauna tare da Ummi nan kuma sai A rufeshi duk sanda akazo sai abude asauka aciki.."Bukar yayi ajiyar zuciya kan yace"Shikenan Tunda haka ka yanke,ada naso ni na dauketa takoma gidana,ammh babu komai dachan da nan Duk dayane aie..Allah ya jikan baffa yasa ya huta.."Gabadaya suka amsa da Amin yakura na kuka tace"Dama kun barni nayi zamana anan,inyi ta sallah da ibada har nima nawa lokacin ya cinmin"Tafada tana kuka wanda yayi sanadiyar tashin zahirah da Sauri takoma daki saboda tsausayin yakura.   Dafata hajiya tayi kan tace"a"a yakura baza"ayi haka ba gwara kikoma chan ku zauna tare da suhaima,kinga nan ke kadai ne,kadaici zaiyi miki yawa,chan ko ko banza akwai kiriniyar yara,zaki ji zuciyarki ta rage kuncin datake ciki.."Kowa yayarda da kalaman Hajiya har ita yakura ta gyada kai tana share kwallah,nan dai sukayi addu"an kafin atashi taron. Haka ko akayi washegari da safe dukkansu sukayima gidan Alhaji kabiru kwanya,Bukar shine jagoran tafiya sunazuwa kofar gidan yadaga waya yakirasa yace gasu awaje yazo da baki ne,jin hakane yasa Alhaji kabiru Fitowa ganin mutane da yawane,yasa yace dukkansu su Shigo don Allah,ammh har lokacin bai lura da zahirah ba,dumguma sukayi har zuwa falon gidan,Alhaji yahau kwalama matarsa kira hajara tafito da sauri tana ganinsu ta hau musu sannu da zuwa,Amsamata sukayi cikin sakin Fuska kichen ta shige takawo musu lemuka,da ruwa ita da zulai,Wacce itace ta lura dasu little Ummi,aiko da gudu ta isa garesu ta dauki Ummi tana fadin"La Alhaji ga Ummi karama.."tafada tana nuna mishi ita,shima da mamaki yake kallonta kan yamika hannu yana fadin"a"a Zo zo..,"yake fada yana amsanta kan yace"ina moodu ne? Fadin haka yaji moodu ya rikemai kafa yana bangala dariya kallonsa yayi yana fadin"a"a manya diban Fari,ashe kana kusa"yafada yana dagasa da hannu daya,suka ko lafe sunamai dariya da gwarancinsu kamar sun ganeshi kallon bukar yayi kafin yace"Ai sai kacemin da yarana kake tafe kabarni Shuru sai da suka shaidani.."Dariya bukar yayi kan yace"Ai duka Alhalinmu muke tafe,harda mamansu da mahaifinsu gabadaya"yafada yana kallon mu"azzam. Alhaji ya washe baki yana fadin"Masha Allah.."lokacin ne,kuma yaga zahirah wacce kanta ke duke,mu"azzam ne da kansa ya mike ya isa ga Alhaji ya mikamai hannu yana fadin"Sunana brr,mu"azzam nine mijin zahirah nada,da na yanzu.."mikasa yayi sukayi musabaha kan Mu"azzam ya cigaba da cewa"munji lbrin rasuwar maidakinka Shine kafin mu wuce mukace bari muzo muyi maka gaisuwa.."Cikin jin dadi Alhaji yace"Hakuri da godiya wlh ngd sosai,kuma yanaku hakurin? Allah yajikan Sheettima yasa ya huta.."Suka amsa da Amin kafin su Ummi Su shigamai gaisuwa yana amsawa zahirah ce ta karshe tafada asanyaye,Shima asanyayen ya amsamata yana kokarin danne wani Abu,matarsa hajara yakallah kan yace"Kinga zahirah dana baki lbrinta nan,ga yan biyu,suma kingansu wa"innan iyayyantane da mijinta suka zo min gaisuwa,dayake suma Wan mahaifinsu ya rasu,yau sati daya.."gyada kai tayi kafin tace"ayyah sannuku da zuwa,Allah yajikansu.."suka amsa da Amin. Kafin ya cigaba da cewa"Matata kenan Sunanta hajara daga kano na Aurota.."Su Ummi suka amsa da masha Allah,suna musu fatan zama lafiya da zuru"a dayyiba."ya amsa da Amin Amin Falon yadanyi Shuru kafin mu"azzam yayi gyaran murya yace"Dama na dade inajiran wannan Ranar,dazato nima narama maka Kwatankwacin Hallarcin dakamin.."yafada kan ya cigaba da fadin"kowa ya Shaida Alhaji yasaki zahirah ne saboda ya cece rayuwata daga mutuwa.."Kowa afalon ya bishi da ido banda Ummi da Lubna sai zahirah wacce kanta ke kasa.   Bukar yace"bamu gane ba,kasamu aduhu mu"azzam.."Alhaji yayi saurin cewa"Don Allah karka tada mganarnan ni don Allah nayi,kuma harga Allah bantaba fadama wani nawa ba,mu binneta iya mu da muka sani.."Ummi ce ta mike tana fadin"Bazai yuyu ba Alhaji dole mu fadi kowa yaji.."Kan tajuya kan bukar tana fadin"Eh da gaske ne,ninazo dakai na rokeshi tare da fadamai halin da mu"azzam yake ciki alokacim,Nan ta shiga basu lbrin komai Tundaga farko har karshe,kafin ta karishe da cewa"kuma banyi hakan dawata manufa ba,sai don Ceto Mu"azzam daga Halin dayake ciki.."Sai falon ya dau Shuru kowa yana auna Abun yana jinjinakai Hajiya ce tayi karfin halin cewa"Baku kyauta ba Suhaima,gaskiya baku kyautaba,ai ba haka akeyi ba,mutum da matarsa kizo kice sai ya saketa saboda danki,to shi wani hali zai Shiga in ya rabu da ita.."Sunkuyar dakai Ummi tayi kafin tace"Nakasa juran ganin halin da Son yake ciki ne alokacin wlh banma san sadda nazo ba"Tafada tana kuka. Bukar ne yace"Ya isa hajiya tunda aikin gama ya riga yagama,shima Alhajin baikamata ya biyemusu ba,ammh hakan babu laifi donko a addini akwai sadaukarwa, wani Abun indai Abun yafi muhimmanci garesa,kuma yafika bukatuwan Abun,hakan babu kuskure acikin saidai muyi fatan Allah yabamu da ladan Abun.."Dukkansu suka amsa da Amin.   Mu"azzam baiyi mgana ba ya kama hannun Alhaji danasu Little Ummi yahada yana fadin"Ku shaida daga yau ni mu"azzam muhammed moodu na barma ko nace na mallakama Alhaji kabiru Little Ummi da moodu karami halak malak,ko bayan raina shine mahaifinsu ni sai dai na amsa sunan Ubansu asuna.."yafada yana kallon idanunwan zahirah da Ummi,wanda sukaji mganar abazata. Zaro ido Alhaji yayi yana fadin"Ni..Ni..Ka..ba..Ma...."yafada yana rawar baki,gyadai mu"azzam yayi yana fadin"Eh na baku su halak malak kaine yanzu mahaifinsu matarka kuma mahaifiyarsu.."Ai sai Alhaji yayi luuu zai fadi mu"azzam yatarosa yana kiran sunanshi,fashewa da kuka kawai Alhaji kabiru yayi kafin ya hada Mu"azzam da yaran ya rumgume yana fadin"Ashe akwai ranar da wani zai sani Farincikin daka sani,duk duniya bani da kishirruwan komai sai nasamu zuru"a Ammh kuma Allah bai bani ba,sai gashi wanda banzata ba ya mallakamin Abunda ni bazan iya samarwa ba niko dawani baki zanyi godiya,Don Allah kutayani godiya"yafada yana hawaye,Sakinsa mu"azzam yayi kafin yace"Basai ka godemin ba,nima kabani abu mafi soyuwa da daraja atare dani,so ya"yan ne yanzu kafara tarawa,da an haifa an yaye zasu dawo hannunka,insha Allahu.."washe baki Alhaji yayi kamar yayima mu"azzam sujudda. Hajara tazo ta amshi su little ta rumgume tana hawaye,ta duka harkasa tanama mu"azzam godiya,suka ko lafe ajikinta kamar sunsan yanzu itace makwafin uwarsu,Ummi da zahirah Zuciyarsu bata baci ba saboda hukuncin mu"azzzam duba da yadda Alhaji yayi musu hallarci yasake basu daman mallakan juna akarona biyu,Ummi kowa bata saka komai,domin nan da wata shekara ai wasu jikokin zasu zo bama daya ba biyu ba,kila Fiye da haka itama ta nuna murnanta haka hajiya da Shureim,Bukar ko yakasa mgana saboda Farincikin nan fa aka hadu anata godiya tare da jinjima Karamci da Zurfin Tunanin Mu"azzam,shiko damam Wannan kyautar tuni tadade aransa,tun Sadda zahirah ta bashi lbrin Alhaji da halin dayake ciki,shiko yayi alqawarin Shima sai yabashi wani Abu mai muhimmanci kamar yadda Shima yabashi.   Sai gashi anan sukayi lonching dinsu anayi ana hira da dariya,anzama daya,koda Alhaji yaji zencen Bikin mooh da za"ayi nan da wata daya,nan yace insha Allahu zasu zo ayi dasu,suma domin yanzu duka anzama daya,basu sukabar gidan ba sai yammah,su little da farko da sukaga za"a tafi abarsu kuka suka saka,Sai da hajara tashige dasu jiki kana suka samu tafiya,Hajara ba yarinya bace akallah zata kai shekara talatin da biyar Aurenta daya da Ya"yanta biyu Allah yayima mijin nata rasuwa,macece mai hankali da kirki da kawaici macece datasan ciwon kanta da darajan Aurenta,ada Alhaji yaso karban ya"yanta ya rikesu ammh dangin baban yaran suka hanashi yaran dole yahakura,sai gashi budi daga Allah ya kawomai Yaran dayake tsananin kauna wanda baitaba zato ba,Asibitici kuwa tunda ga na kasarmu Nageria har zuwa kasashen ketare sai da yaje,ammh amsam dayane lafiyansa kalau,sudai in ma da mtsala sudai basu gani ba,saboda haka ya kwantar da hankalinsa lokacin haihuwansa ne baiyi ba,ammh inyanada rabo sai yaga ya haihuwa nan kusa,ko da nisa duk Allah yabarma kansa sani,saboda damuwa hakan tuni hawan jini yakamasa duk sati in aka auna bp sa sai likita yayitamai fada kan daina,saka damuwa ransa,saboda lafiyansa baya da yadda zaiyine Rashin haihuwan nan bakaramin tadaimai hankali yake ba,yanzu Tun inna na damuwa Harta cire Abun aranta saboda yadda taga da'n nata yafita damuwa,shiyasa tadaina nunamai damuwar haka takoma bashi baki. Kwana daya suka kara,dukkansu suka tattara suka koma gidajensu tare da yakura su mu"azzam suka tafi bayan sun barma bukar cewa asamu wani magidanci yazauna shida iyalansa adayan barayin saboda kada abar gidan babu kowa,ko banza mutum agida ma Rahamane,Su hajiya suma daganan suka wuce su suka farama yin gaba kafin su Ummi,yakura tayi sallama da makota da abokan arzuka da yan"uwanta wanda basuso tafiyanta buh Sunyi duba da cewa sai tafi samun kwanciyar hankali achan fiye da tana wajensu shiyasa suka bita da fatan Alheri tare fatan Allah yasa sugana,ita kanta mahgana sai da tayi kwallah saboda shakuwarsu da yakura,ammh yau sanadin mutuwa sun rabu,sunaji suna gani motarsu ta daga daga gidan,Kayan cikin gidan ma suk sadaka mu"azzam yace ayi dasu nan da nan ko makota suka kwashe domin kayane masu kyau don bai dade da chanza musu komai na gidan ba,Ko kayan sawa bai bari yakura ta dauka ba,duk yace tabari sai taje chan zai siyamata komai,su bukar basu rufe gidan ba,sai da suka tabbatar sun bada sadakar komai kafin su tafi,mganar wanda zai zauna kuma yabari sai yasamu mai amana kafin yayarda yabashi amanar gidan Tunda dai gida dai mallakin yakura ne,domin baffa bai da wani dan"uwa sai ita,fadi bata rai,haka moodu ma,mu"azzam kuma yanada wadatarsa baya bukatar komai.     Suna komawa mu"azzam yabada kudi aka siyoma yakura atamfofi da lesuka da da dogayan Riguna,aka bata aka dinkamata,da sabon hijabai,da takalma masu kyau,kaya kamar zasu bude shago,tare da Ummi suke zaune adaki daya saboda Ummi ta bukaci kodon ta dinga daukema Yakura kewa da kadaici,to babu laifi dukkansu suna iya bakin kokarinsu tunda yanzu tafara sakewa dasu.   Cikinsu su zahirah yanata girma,mu"azzam bai gaza da kulawan dayake basu ba,sai ma Abunda yakaru,yanzu haka na zahirah yana wata na shidda ayayinda na Lubna ke wata na biyar,dukkansu cikin nasu ya fito yayi kato mussaman ma Lubna don zahirah dama bata da girman ciki,mganar shirye shirye biki kawai sukeyi tunda anan gidan za"ayi sha"anin Sai angama biki ango da amarya dasu Abbie su koma sudan tare ko kayan aure mu"azzam yahadama Mooh din ,Odar sukayi daga Dubai akwatuna 22 duka shake da kaya,zahirah Abun ya hademata gata barayin ango gata babban kawar amarya,tuni Asma"u tabaro sokoto gabadaya,saboda dama aji daya take batayi nisa ba,yanzu an bari ne sai takoma chan Sudan din mijinta ya neman mata wata ya sata,takowani bangare Shirye shirye ke gudana babu kama hannu yaro,abunga da masu dashi komai cikin kwanciyar hankali ake gudanarwa. Mom biki yarage saura sati biyu tazo ita da kannenta guda biyu su mooh da Abbie sai satin gaba,taji matukar dadi lokacin data kayan alherin da mu"azzam yayi mooh tayi godiya sosai,nan take su little suna maiduguri,duka gidan sun sha kewarsu saboda sabo mussaman ma Mu"azzam da lubna sunfi jin jiki saboda yaran sunfi shakuwa dasu fiye da uwarsu,to ammh kowa yaji sai yace ai babu damuwa gasunan da ciki haihuwa yanzu sukasa kafa,tunda dukkansu yarane dagashi har matansa Sai dai fatan Allah ya saukesu lafiya.     *Comment* *Share* *Vote*    *Janafty* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏ *NOT EDITED*💥         *NO 49*     "Sati daya ya rage bikin,mooh da Abbie suka diro Nageria tare da babban Aminin mooh Mutallif,Hakika Abbie yaji dadin Alherin Mu"azzam nan yayi ta sakamai albarka,sai zuwansu ya samu yima yakura gaisuwa sun dade tare yana ta bata baki tare da nasihohi,masu ratsa jiki kan tayi hakuri tadaina ma baffa kuka domin yanzu addu"anta kadai yake bukata. Washegari suka kai kayan gidansu Asma"u dama Abunda yahanasu kaiwa saboda ana jiran zuwa Abbie ne,lalle sunga inda ake arziki gidan masu dashi,nan akayi musu sha tara na arziki Ummi da mami dama ansan junan nan aka hadu ana ta barkwaci babu nuna bambamci,zahirah ko da lubna na tare da amarya don dasu akazo kawo kayan,sunci sunsha da kayan lashe lashe,nama ko,nako wani dabba akwai shi sai wanda kazaba,Abinci kuwa Sai wanda kaga damar ci,gasunan kamar a Hotel sai wanda ranka yayimaka zaka diba,basu bar gidan ba sai yammah harda Tukwaicin dubu dari biyu daga Uban amarya,Ada sunki karbane minister da kanshi yakira waya aka hadasa da Ummi yace dole su amsa,domin ko nawa yabasu bai gama biyansu alherin da sukamai ba,shida zasu auranmai diya,ai babu babban alheri irin aga naka kuma ayaba ace ana so har aso hada zuru"a daga nan fa Ummi tayi ta godiya kafin suyi sallama,Kayan ci dasha kuwa sai da aka sa masu aiki suka zuba musu a booth suka taho dashi suna bada lbrin Dimbin kirkin mami da manister,lalle Mooh yayi dacen mata matukar tayi gadon hankali da kirkin iyayanta. Ana Saura kwana uku biki Tuni gida ya cika da yan"uwa da abokan arzuka Abun mamaki sai ga hajara matar Alhaji kabir tare dasu little Ummi da moodu wanda suka kara wayau sunyi kiba gwanin ban sha"awa alaman suna samun jin dadi sosai,tare da mahgana suka taho,da Ashe,su Ummi sunyi murna kwarai da gaske,nan da nan suka shiga cikin mutane anata shagalin biki,Ana gobe biki amarya tayi kamunta,wanda zahirah lubna da Zulaika matar Shureim wanda sukazo ana gobe daurin Auren,Kamun yayi kyau domin iya haduwa ya hadu sai wanda yagani,Anan zahirah tahadu da yan ajinsu wanda Tafara Nurul bayyah dasu nan fa suka yamaimayeta cikin mamaki ana gaisuwan Yaushe rabo da juna,sai dare suka dawo gida da kayan kamu niki niki,Su little Ummi ko sun iya kiran Mama da baba,da gwarancin mganarsu harda Ummi sunyi iya fadi,Dasukaga mu"azzam da gudu suka nufesa suna fadin"baba,baba.."yakamasu ya rumgume yana dariya tare da kewansu,ammah fa sun shaku da hajara don duk inda take suna manne da ita,hidima ko Alhaji komai ya samu sune,ko gajiya bayayi,Yan"uwansa sunso zuwa har Abuja yima mu"azzam godiya Shiyahana awaya sukayi mgana harda inna tayi tamai godiya yana amsamata da babu komai,wlh matarnan harda hawayenta tana sakamai albarka tana rokon yadda yasaka kabiru farinciki Shima Allah ya sakashi. Washegari Ranar Daurin Aure karfe 11:30am na safe aka daura auren Amasallacin dake cikin villa,Daurin Auren daya samu hallatan manyan mutane yan"siyasa ministoci,da gwanonin Arewanmu kaf,ba wanda baizo ba harda lauyan lauyoyi,da lauyoyin kansu,da yan kasuwa,harda maigirma Shugaban kasansmu na yanzu dashi aka Daura Aure wanda sune ma agaba,gaba wajen bada Aure tareda gwanoninmu na arewa,babu ruwana bazan kama suna ba azo har zaria ayi ram dani takan Rubuta Uwar mijina😂😆😄   Bayan Daura Aure akayi walima ta maza anan cikin villan kafin kowa ya watse yakama gabansa,tawagar ango kuma suka koma gida inda Sha"ani yake,babu wani bata lokaci da la"asar aka dauko amarya daga gidansu zuwa gidan mu"azzam nam zata zauna kafin Su wuce,da daddare akayi wata lafiyayyiyar Dinner mai rai da lafiya,zahirah itace amatsayin babban kawa,ga cikinta Ga less din data saka dinkin doguwar riga duk inda tabi sai binta ake da kallo,kishi yakama mu"azzam dole yasa aka soke wata babban kawa yakama matansa suka kebe waje daya suna zaune,shida Shureim wai su adole manya sun girma😂an ci,ansha kuma anyi rawa tare da barin dukiya kafin 12 na dare nayi aka tashi kowa yakama gabansa,washegari Ummi ta shirya walima akayi wa"azi tare dayima amarya nasiha,da kuma tsoratarwa akan zaman aure da hakkin miji kan matarsa da shi kanshi hakkin matan kan mijinta,nan ma anci ansha kafin atashi daga walimar,washegari kuma minister yaba sanarwan jirgin yawo guda daya wanda duk mai bukata yazo atafi sudan dashi,nan fa yan"uwa aka shirya domin wannan karan zuwan na mussaman ne,Acikin masu raka amarya Asma"u bayan yan"uwanta guda hudu,dangin babanta biyu na Ummanta biyu,sai tawagar mu"azzam duka iyalansa da Ummi,sai yakura da Hajiya da Shureim Shima da iyalansa sai mom da Mooh dashi kanshi mu"azzam din harda mahgana da bukar da hajara da su little Ummi,da Alhaji kabirun shi kanshi da Dr,Abduljabar da abokin mooh Mutallaf,sai Abbie Jirgi dai guda kuma duk da gudummuwan minister ne,Da daddare suka tashi aka bar gida daga Ushe sai Falalu dasu karime dake cikin gida.   Hakika Ummi ta tsinci kanta cikin Farinciki lokacin da hancinta ya shako mata iskan kasar na Sudan,rabonta da kasar tunda tataka ta bi moodu,Sai yau Allah yayi dawowarta shekara Talatin da biyar da wani abu,ko"ina na kasar ya chanzamata,Gidan amarya aka Wuce direct Wani makeken gidane sama da kasa,wanda ma"aikatansu mooh ta bashi,gidan yaji komai na alatu rayuwar Duniya in kashiga gidan kamar kana Aljannahr Duniya,babu wanda ya kwana gidan Amare duk gidan Abbie aka dumguma akaje aka baje zama,akaci abinci kowa ya shiga daki ya kwanta yana warware gajiya. Basu samu Fita ba sai washegari inda suka fara zuwa gidan Marayun da Ummi ta rayu nan Ummi take bukatar Tafara kai ziyara,illai kuwa duka wa"inda tasani abaya duk basu yanzu wasu sun rasu,wasu kuma ba"a san isalinsu ba,da farko datake bayani ma ba wanda yaganeta sai da aka dauko Tsohon report kana aka binciko sunanta da shekaran data bar gidan sai ko ga fayel dinta,Harda na yarjejeniyar Aurenta da moodu,Ummi tayi kuka kamar yanzu komai na rayuwarta agidan yake dawomata harta dakin dasukayi rayuwa abaya sai da Aka kai Ummi ta shiga tana kallo tana hawaye,tana kallon Fuskokin kawayenta ko tace yan"uwanta wanda sukayi rayuwa tare,ammh yanzu babu su,sai da wasu bakin Fuskokin,ma"ikatan gidan sukatara yaran gidan da kowa da kowa suka gabatar da Ummi amtsayin daya daga cikin wacce aka rike anan gidan har suka aurar da ita gashi yau bayan Tsawon wasu shekaru tazo gaishesu tare da alahalinta,sunji dadi haka ta dinga gaisawa dasu daya bayan daya,bayan tayi musu nasihan su zauna lafiya da juna,Tunda basu da wanda sukafi su,domin sune yan"uwansu,da zasu tafi Ummi tabasu Cheek na milayan3 kyauta asiyama Marayu Abun bukata haka sukayi ta godiya har bakin mota suka rakosu suna daga musu hannu tana daga musu tana hawaye,bama itakadai kowa dake wajen sai da ya tsausayama Ummi da duk mahalukin dake rayuwa agida, A ranar ko mu"azzam bai iya lallasa Ummi ba,domin kuka tayi tayi,domin hakikanin gaskiya mikin bayane aka tado mata.   Sati daya cur suka kwashe asudan kafin su dawo kasarsu Nageria,aka bar yan kasan,tare da Amarya Asma"u da angonta wacce tazama yar sudan Abunta,kafin dawowarsu sun yawata kasar kamar zasu ga karshenta,hatta asibitin da Lubna take aiki sai da sukaje,nan ta hadu da Dr,sultan yayi Aure ya aura wata yar pakistan ammu musulmace Salima sunanta,itama likitace irinsa,harda cikinta,Sun amshi lamban juna ida da Lubna,domin kai tsaye Dr,Sultan yace"Itace Lubna wacce ta yaudareshi.."Duk da cikin zolaya ya fada,ammh zaka fahimci duk sanda ya tuna yanajin dacin Abun,daganan har inda suka fara haduwa da mu"azzam sai da sukaje,yau dai mu"azzam da kansa ya Umarci ma"aikatan wajen da suka kawo kayan sanyi,duk da basu ganesa ba,ammh zuwa wajen ya tunamai da abubuwa dadama,lalle rayuwa kenan,dagana Hotel din ya sauka yakaisu suka gani kowa sai mamakinsa yake,na yadda ya iya zuwa ya rayu agarin da baisan kowa ba shiko,yafada musu yanaji ajikinsa yasan wasu,domin duk sanda yaji kadaici yana Tunawa da Ummi anan garin aka haifeta haka zakali anan Auren Ummi da Abbansa ya kulli,shiyasa baijin yazo inda baisan kowa ba.Suna dawowa kwana daya sukayi a abuja Su Hajiya suka koma zaria,su Mahgana ma da,dasu Alhaji da matarsa hajara da Ya"yansu yan gata Ummi da moodu wanda dazasu tafi harda yimasu Ummi dasu zahirah bye bye,yara ko ajikinsu domin gatan da suke samu achan Abun sai wanda yagani,tuni gida ya watse aka bar masu gida da Abunsu,sai fatan Allah ba ma"aurata zaman lafiya. *After 3 Month* Da gudu mu"azzam ya fito daga mota dauke da zahirah wacce keta mukurkusu ga cikinta yayi wani girma yayi kasa alaman yakusa fitowa duniya,Ummi da yakura da Lubna na biye dasu cikin tashin hankali,itama ga cikinta nan ya girma da alamu shima ya tsufa,suna shiga cikin asibitin Nurses suka amshi zahirah suka gungurata zuwa labor Room,tana ta mukurkusu tana zuba salati,Sukaja suka tsaya suna salallami tare da Fatan Allah ya raba lafiya,Lubna ko na jinkine gefen kafadan mu"azzam hannunta na cikin nasa ta Jimke,tana tsiyayan kwallah,tana tsausayama kanta kuma tana tsausayama kanta da mijinsu,wanda ko ciwon kai sukayi bashi da sauran sukuni sai sun Warke,Rumgumota yayi yana bata baki,tare da tabbartama da cewa insha Allahu zahirah zata haihu lafiya.   Illai kuwa ba"ayi awa daya da Shiga da ita ba Dr,Farha ta fito bakinta har kunne ta nufi su mu"azzam tana fadin"Congratulatin Brr,mu"azzam matarka ta sauka ansamu diya mace,sai kuje ku zo da kayan haihuwa da Sauri don Allah..."Dukawa kawai mu"azzam yayi yanama Allah godiya da kirari,Haka su Ummi ma,sun tasomata suna hamdala afili atare,Mu"azzam ne yace"To Dr ya matata take? hop dai itama tana lafiya.."Mirmishi tayi kafin tace"Alhamdulillah tana cikin koshin lafiya,ana gyarata ne,ita da babbyn,yanzu za"a kawota dakin hutu,ku hanzarta kawo kayan haihuwa don Allah.."Tafada kafin ta wuce abinta,Lubna kamar ta zuba ruwa kasa tasha saboda murna kallonta yayi tsausayinta na kamasa saboda yadda Cikin yayimata nauyi yace"Kema Allah saukeki lafiya."yafada yana riko kafadanta,Sadda kai tayi kafin ta amsa da Amin su Ummi natayata,Zaunar da ita yayi yana fadin"bari naje nazo da kayan da suka bukata Ummi,sai na dawo,"yafada yana hucewa,suka bisa da adawo lafiya,saboda rudewa dama ko adazun shiya Tuka motan,to yanzunma Shi ya tukata yafice daga Asibitin Fuskarsa na bayyanar da Farincikin dayake ciki. *Comment,share and Vote*      *Jamilajanafty* *UWAR MIJINA...!* _(Soyayyah,Sadaukarwa,hakuri tare da biyayyah mai tsanani)_        *Mallakar:JANAF*        *Wattpad:Janafnancy12* *Dedicated to my blood Sisters JANAF* *GIFT TO:Hussain80k* *Intelligent writer's Asso*✏ _*Alhamdulillahi ya Allahu...Before i close d last chapter of diz Novel UWAR MIJINA...,i want to use dis Oppurtunity to Thanks to Someone1 So special to me,He is my Daddy✌,He is my Uncle🤘,He is my Teacher,He is my mentor,He is my Heart💝,He is my Luv💘and He is my Dream🌙,He luvs me💕,He Support me👍,He care For me😘,He Trust me👌,He guide me👫,Infact He iz my Life💖,UNCLE ME❤,The Person of UMAR BELLO SADIQ💘🔐,Tanque for d True luv Daddy,Tanque for Been Their For me,Tanque Daddy...,Tanque Uncle....,Tanque....,Tanque So much I love so u much may God bless u Amin...*_🙏👄💅💑 _*END*_🖐         *N0 50*      ""Cikin Farinciki da Annushuwa ya karisa gida koda yaje su karime hankalinsu yaki kwanciya nan yake shaida musu zahirah ta sauka an samu diya mace,murna ba"a mgana Karime harda guda da juyi dariya kawai yayi ya Shiga cikin bedroom din zahirah akwati gudane na kayan baby yadauko bayan ya bude wardrope ya daukoma zahirah dogayen Riguna guda biyu,dakinsa yakoma ya dauki kudi yasaka a Aljihu ya fito,yace baba karime tazo Suje asibitin tare,su lami su zauna zai kira waya ushe ya kawosu haka ko akayi karime ta shirya suka koma asibitin. Koda sukaje har ankawo Zahirah daki na musssaman,ita da jaririyan yana mika kayan Nurses suka sanya mata bayan sun nadeta cikin kayan sanyi,ita kuma zahirah ammh mata alluran barci,tana hutawa,Ummi aka fara mikama jinjirar kafin lubna da yakura Mu"azzam ne na karshe daukan Tsurama yarinyar ido yayi yana kallon kamar an tsaga kara da zahirah hatta yatsun hannunta dana kafanta irin daya dana zahirah ne, Farinciki ya lullube Mu"azzam yau ga mai kama da hiransa ahannunsa,rumgume yarinyar yayi yanajin wani sonta da kaunarta mai tsanani yana tsirgamai addu"a yayi mata cikin kunni kafin yamikama baba karime ita ya fita zuwa office din Dr Abduljabar   Ko kafin yammah tayi haihuwar na zahirah yagama karade dangi kaf,hatta mutan sudan lbri ya ishesu,mutan maid ma haka,mutan zazzau ma lbrin haihuwan ya ishesu sai kira suke suna ma maijego barka da angon karni tare da fatan Allah ya sauki Lubna itama lafiya,kwana daya jal Zahirah tayi asibiti aka sallameta takoma gida,tacigaba da samun kulawa wajen Tsofaffun hannu Ummi da yakura,lubna ma da cikinta yayi girma itama ba"a barta abaya tana bakin kokarinta akan kula da zahirah da yar jinjiranta,abangaren angon karni ko abun ba"a mgana hidima yake da lafiyansa hade da Aljihunsa,Yarinya da uwarta sunga gatan Duniya domin akwatu biyar yayima zahirah na kayan Fitan Suna,uku nata biyu na bby,bai fadi Sunan daya sakama yarinyar ba sai Ranar da sati ya zagayo wato Ranar Suna kenan,jinjirar Zahirah taci sunan mahaifiyarta FADI ammh zasu dinga kirata MUNTAZ,Ummi ce kadai tasan da sunan,lokacin da mu"azzam ke fadama su hajiya da safe sunan jinjirar Zahirah zuru tamai da ido tana jin sanda hawaye suka cikamata ido saboda murna,bata san kalan Fuskar mahaifiyarta ba,bata taba sanin dalin uwa ba,Batasan ya akejin shauki na dumin jikin mahaifiya ba, tatashine ita cikin maraici,akullum intaga yadda iyaye suke so da tattalin ya"yansu sai kadaichin nata uwar ya bijiromata,baranar da zata zo bata tuna da mamanta ba,duk da bata taba ganinta ba sai ahoto,yau gashi mijinta kuma yaya gareta,ya sharemata hawaye ya sanyamata sunan mahaifiyarta mafi soyuwa aranta,lalle bata da bakin da zata godema Mu"azzam. Hawayentane suke kokarin zubowa shiyasa tatashi da sauri ta shige tiolet tayi kukanta ma"ishi kafin ta fito,ashe mu"azzam na lura da ita tana fitowa yakirata awaya yace tazo shashensa ta sameshi bata kawo komai ta rumgume muntaz data sha gayunta ta Nufi turakan megida,yana zaune bisa gado ta shigo da sallamanta tana sanye da wani Swice lesss,blue and Pick yayi mata kyau sosai Fuskarta an mata make up tayi kyau sosai.   Da Sauri ya tashi ya isa gareta yana fadin"Ko kunya bakiji sai wani daukan ya"kikeyi.."yafada yana amsata,kallonsa tayi kawai tayi mirmishi ganin haka yasa,ya ijiye muntaz bisa gado yazo yakama kafadun zahirah yace yana kallon kwanyan idonta"Meya saki kuka,ko sunan dana samata ne bai miki ba,kifadamin my hirah sai achanza,dama na dauka zaki fi kowa murna ne da hakan dat why na yanke hukunci ban gayamiki ba.."yafada yana kuramata ido. Saurin Rike hannunsa tayi tana girgiza kai tace"a"a ba haka bane,tayaya zaka saka sunan mahaifiyata mafi daraja aguna nace bani so.."tafada idonta sunciko da hawaye,rage girman idonsa yayi yana fadin"to meya saki kuka,uhm..Tell me.."?yafada yana Shafa wuyanta,hannunsa ta damko kafin ta runtse ido hawayen idonta suka zubo tace"Kukan Farinciki ne,yaya wlh narasa yadda zan fasssra kaina,ayau ammh abu daya nasani ina cikin Farinciki da wannan sunan yaya mu"azzam,tare da godema Allah,daya bani gwarzon miji mai sona da kaunata,nagode yaya mu"azzam Allah ya...."Shiiiiii...."yace yana dora hannunsa bisa bakinta kafin lokaci daya yajata ya rumgume kamkam,rikesa tayi tana kara sakin jikinta,lokaci daya ta saki kukan datake rikewa,Bubbuga bayanta yake alaman lallashi,yake fadin"is ok umh..,Miye namin godiya,ai inna fadi Nima uwatace koda bata haifan mata ba balle ta barmin ke gaki kin girma kin aureni,kin bani Farinciki kin haifamin yara,to miya fi wannan soyuwa,wlh hirah yadda nakejinki araina zanyi iya baki raina matukar ke zaki rayu ki zauna aduniya ni kuma na tafi.."yafada shima muryansa ya chanzawa.   Kamkamesa tayi tana fadin"A"a banyarda ba ko,mutuwa in tazo sai dai ta daukemu tare,rayuwata bata da amfani Matukar baka cikinta.."Dagota yayi yana zuramata ido yace"Toshikenan duk mu bar mganar mutuwan zamu rayu tare kuma mu mu mutu tare.."lumshe ido tayi kafin takara luu takoma jikinsa tana wani narkemai biyemata yayi ya rikota yana shafa dokin wuyanta daganan ya dago kanta ya kama lebenta yana tsotsa hannunsa yana tallafe bisa kanta harshenta ta zaro,tamikai ya cafke,sun dau tsawon lokaci suna Tsotsan juna kafin kukan muntaz ya fargar dasu,da hanzari suka saki juna,kowannensu na rige rigen daukan yarinya,zahirah ce ta samu nasaran daukanta tasabata bisa kafadanta tana lallashinta,shiko mu"azzam fadawa yayi kan gadon yana lumshe ido,kallonsa tayi kan tace"Abban muntaz mun koma daki,kada Ummi ta nemeni."ko bude ido baiyi ba,yadagamata kai,ganin halin dayakeciki kuma ita kuma bata da Abunda bashi tana komawa daki tacema Lubna taje Mu"azzam nakira,koda taje tace gata da mamaki ya kalleta don Shidai bai kirata ba,ganin haka yasa tace"Anty tace kana kirana..."Jin haka yasa ya gane nufinta mirmishi yayi kafin yace aransa"Only my hirah know wht i want..."yafada yana mikama lubna hannu ta kama bayan ta isa garesa,kan ciyarsa ya zaunar da ita,Ganin yadda yake shafa wuyanta zuwa bayantane ta fahimci yanayin da megidan nasu yake ciki,batare da jin nauyi jiko kona ciki ba,ta tallafeshi tabashi hadin kai,sai bayan komai ya daidaitane yayi wanka yafice daga gidan. Anyi suna lafiya antashi lafiya,su Ashe sunzo ita da mahgana,sai Hajara dasu little Ummi yaran dasukayi mugun wayau,mgana radau abakinsu,yanzu haka suna da shakara uku ne,da watanni aduniya babu Abunda basu iya fadaba ga wayau da rashin ji,musssman ma moodu hargwanda little bata fiya hayaniya ba,kwana daya dukkansu sukayi kafin kowa yakoma gidansa lafiya,mu"azzam sa guda ya kada,bayan ragunan da ya yanka,duk saboda sha"anin suna,to Alhamdulillah anyi komai cikin arziki da wadata kowa ya watse yakoma gidansa anbar maijego tana kula da diyarta muntaz wacce ta dauki son Duniya ta doramata saboda sunan mahaifiyartace.   Tsakanin zahirah da lubna kwana talatin da biyu itama Lubna ta haihu,ammh ita CS Akayimata sakamakom tayi kwana biyu tana nakuda,ammh haihuwa shuru,ga karfinta ya kare,ga kan da ya sawo kai,ammh bata da karfin da zatayi nishi mai karfi,shiyasa Mu"azzam ya saka hannu,akayi maata aiki aka Fito mata da Ya"ya biyu duka mata wanda fadin Farincikin da wannan ahalin suka shiga sai wanda yagani Ranar suna na zagayowa yara sukaci sunan mom Rumana,suna kiranta,momi sai dayan taci sunan Hajiya baraka kenan,suna kiranta,da hajiyanta,Wannan haihuwa tasaka mu"azzam farinciki sosai don yayi barin naira fiye da yadda yayi a Sunan muntaz shima anyi taro lafiya antashi lafiya.     Mom da Mooh da Asma"u sunzo duba Zahirah da lubna ita kuma Asma"u tazo ganin gida sati daya sukayi kafin sukoma Sudan,aka bar masu jego tare da Ummi da Yakura suna kara kula dasu,tare da jariransu cikin soyayya da kulawa,mu"azzam baya da wani shakku saboda yasan ceewa yana da Ummi da yakura so baya da wani damuwa,haka bukar shima yanzu yacire damuwar zahira aransa sakamakon yanzu bata cikin kowani damuwa,Allah ya mallakata zuciyar mijinta da zuciyar kishiyarta harda na Uwar mijinta wanda abaya ta tsaneta fiye da komai,ammh gashi yanzu duk duniya babu wacce Ummi keso da kauna irin zahirah da Abunda ta haifa. Shekara na zagayo dukansu suka kara kunsan wani cikin wannan karan ma,kusan atare suka samu kamar hadin baki,sun so suyi bori ammh megidan yataka musu burki dacewa karma su fara,shine mai yin hidimar kuma Allah ya rufamai asiri so in ma zasu saki jiki suyita sakin mai ya"ya su saki don haihuwa yanzu suka fara,dole kowacce ta shiga taitayinta,dayake duka yaran suna shekara suke fara tafiya da kuzari Tuni suka ciresu anono suka mikama Su Ummi sukuma suna cigaba da renon cikinsu. *AFTER TEN YEARS*    _""Wani yaro ne wanda ashekaru bazai wuce shekara hudu aduniya ba ya fito daga wani daki yana kuka yana fadin"momy...Momy.."yake fadi yana kuka harda majina,wacce aka kira da momy ta fito daga kichen Tana fadin"Waya tabamin dan Autana ne...?"Tafada tana daukansa lafewa yayi daga jikinta yana fadin"Momy yaya ne.."yake fada yana nuna dakin daya fito daga ciki_   _Na kalli wacce aka kira da mommy sai da na karemata kallo na gane ashe zahirah ce,tazama babbar mace haka,Tayi kiba kamar ba ita ba,tazama big girl akallah zatakai Shekara talatin da wani abu aduniya cikakkiyar likitan ido ce ayanzu domin bayan haihuwan yarta ta hudu FADWA mu"azzam ya maidata mkranta wato Base University Abuja ta karanta medicine abangaren likitan ido,wanda tayi gwagwamaryan rayuwa sosai kafin takawo warhaka yanzu haka tana daya daga cikim manyan likitocin ido da"ake Alfahari dasu a Kasarmu na Nageria,ita da lubna basu san iya tsawon seminar da suka hallarta ba,tundaga nan gida nigeria har zuwa kasashen ketare,ayanzu haka ya"yan zahirah takwas,bayan muntaz tazo tayi Fadwa,tazo tayi Mai sunan Abbanta Abubukar,tazo tayi Rumaisa,Tayi Rumana,Samha,maza biyu mata biyar dukkansu kuma sun girma don Rabonta da haihuwa shekara Hudu kenan tun bayan haihuwan samha bata kara ba kuma ba tsaidawa tayi ba Allah ne ya tsayarmata_   _Lubna kuwa itama ya"yanta biyar bayan su momi,tayi Shureim da Hannatu,sai na karshensu Mai sunan baffa sheettima suna kiransa da Baffa,ayamzu haka gidan na CHAIRMAN OF BAR ASSOCIATION OF NIGERIA(wato Shugaban lauyoyi na kasa baki daya) MU"AZZAM MUHAMMED MOODU cike yake da ya"ya Alhamdulillah koda Ummi tsufa yakamata da manyanta bata daina godema Allah ba,domin koda ta haifi mu"azzam Shikadai yau gashi sanadinshi ya tarata mata zuru"a masu yawa,bayan tsawon wannan Shekarun anyi rashe rashe,Yakura da hajiya baraka  Allah yayi musu rasuwa shekara shida da suka wuce,wanda rashinsu wani Abune dabai zai taba goguwa azukatansu ba,domin sunyi Rashi babban musssam Ummi wacce tazama ita kadai ta rage acikinsu_. _Ayanzu haka basu a gidansu na maitama Abuja,suna garin lagos cikin wani dankareren gida mallakin mu"azzam din mai hawa biyu ne,gidan indan ka shiga tamkar kana Aljannar duniyace saboda tsaruwa da kyau da tsari basu dawo da kowacce yar aiki ba,duka mu"azzam ya sallamesu da kudi mai yawa duk sun koma garinsu cikin ya"yansu ,Ushe kuwa tuni ya musulunta shima Mu"azzam yayimai aure ya siyan mai gida yabashi jari shima yakoma garinsu haka sani maigadi da falalu suma haka yayi musu aure ya siya musu gida yabasu jari kowanne yakoma garinsu ammh haryanzu da mu"azzam dake wannan mtsayin bata chanza zani ba,yana nemansu in zai musu wani alheri_.   _Dr,Shureim yazama babban Consultan a Babban asibitin ABU dake Shika,bayan Rasuwan hajiya yasamu cigaba sosai afanin rayuwa,yananann zaria sai dai cigaba da chanjin muhalli daya samu,yanzu haka ya"yansa biyar don shi haihuwan nasa ya tsarasu ne,Sai Dr,Abduljabar shiko Tuni yana kasar India tunda wani asibiti ta gayyaceshi aiki na shekara biyu bai dawo ba,chan yayi zamanshi yacigaba da aiki dasu,yayi aurensa da wata ba indiya, ba musulma bace,ya musuluntar da ita ya aureta,ammh har yanzu basu daina zumunci da juna ba,Mutanen sudan kuwa,Tuni Asma"u itama tazama kargen ya"ya,domin haihuwanta Hudu itama tayi duka mata Suna zuwa Nigeria domin sun maidata kamar gida wajansu,saboda tsufan dayakama Abbie sai mu"azzam yahanaa zuwa su suke zuwa duk lokacin da yuyuwar haka yataso_. _Alhaji kabiru kuwa haryau Allah bai bashi haihuwa ba,ammh kyautar da mu"azzam yayimai ya mantar dashi bai haihuba,duk da Su little din sunsan cewa bashi ne mahaifinsu ba,ga asalin iyayansu chan,basu taba chanzamai,sun daukeshi amtsayin mahaifi na hakiki Shida hajara wacce suke cema mamanmu,sai Alhaji Babanmu,duk gatan duniya babu wanda basu dashi sai dai su bawa wani,yanzu haka suna da shekara goma sha hudu aduniya ne,dukkansu sun kammallah Secondry sch dinsu moodu mktantar Sojojin kasa yagama wato Command seconry sch Kaduna,sai Little data kammallah Nigerian Turkish acadmy dake nan cikin garin Abuja yanzu haka suna lagos ne sunzo hutun karshen shekara wajen iyayan nasu,tunda iyanzune,zasu iya samun duka iyayan nasu agida,saboda sai karshen shekara suke samun hutun wato Annual leave kenan_. Wannan kenan.     *********   _Zahirah ta shiga kwalama moodu kira tana fadin"Ina kake,Fitowa zakayi kuzo ku koma gidanku wlh mun  gaji da hutu,ina dalili daga zuwanka sai faman zaluntarmana ya"ya kakeyi bazai sabu ba,kuzo ku hada kayanku koma gidanku_.." _Wanda Aka kira da moodu ya fito daga cikin wani bedroom yana tura baki,wani dogon yaro na gani Fari ne tas kallo daya zakamai ka gano babu inda yabar mu"azzam akammanin hatta yanayin tafiyarsu dayane sanye yake da riga da wando na kamfanin armani Ya dago daradaran idonsa yana zabgama baffa dake jikin zahirah yaLafe harara kan yace"Momi baki ga barnar dayayimin ba,system din ya buga akasa ba,shine bazan dakeshi ba,wlh momy yaran nan yafi kowa kinji agidan nan.."yafada kamar zai yi kuka,dakuwa tayimai tana fadin"kaga nakanan,kai bakayi Rashin jin bane,kuma in kanason kayanka meya hanaka ka adana Abunka,kaima da gangan kayi kasan in suka gani basu bari ba ko,? to Allah karka kara dakanmin yaro,in ba haka ba na ramamai kaji na fadamaka_..'   _Tura baki moodu yayi kafin yace"Naji momy.."yafada yana karisawa kusa da wata yar budurwa doguwa farace itama bata da kiba siririyace sosai,tana zaune kan kujera tana latsa waya tana sanye da riga da wando na kanti kanta babu dankwali sai gashinta mai dauke da kitson kalaba yazo tagaba da bayanta,wayar ya fizge yana fadin"lil sis Say some thing wlh am tired da zaman gidan nan ,Abbah yayi yara da yawa wlh.."yafada yana bata rai,sai yanzu ta dago kai wazan gani da badon Fuskar yarinta ba,sai nace Ummi ne,saboda babu abunda yarabasu da kammani,yamutsa fuska tayi kan tace"Wlh me too bruh,juz call babanmu kafadamai wlh mungaji da gidanan,yaran nan sun damemu da hayaniya gasu yan gata iyayansu basu son laifinsu,mamanmu tazo tatafi damu ko mubi Flight din maid gobe mu koma ko ya kace.."gyada kai yayi yana fadin"Haka za"ayi zan kirasa yafada yana mikamata wayarta ta amsa tacigaba da Abunda takeyi daga ganinta bata da son hayaniya rike baki zahirah tayi domin tanajin Abunda suke cewa,..Kallonta moodu yayi kafin ya dauke yana daure fuska,kada ma momy tace wani abu suma sun gaji da gidan,gidansu zasu koma inda daga su sai babansu da mamansu babu mai takura musu_.   _Lubna ce ta fito daga daki,tana sanye da wata shadda doguwa dark blue medicated glass a idonta tana fadin"Anty wai yau lafiyan,Daddy kuwa,bai fa tashi ba tun bayan dawowarsa daga sallar asuba.."Hannu Zahirah ta yarfa tana fadin"bari kedai yanzu nashiga na taya Amina hada breakfast din,na fito da niyyar zuwa tasosa,Sai baffa ya fito da kuka babbam kwabo yaci zalinsa.."Dariya lubna tayi tana kallon moodu da little da suka wani hade rai suna mgana kasa kasa,karisawa tayi tana fadin"wlh gwanda ya dinga dukansu yara saboda rashin jin kamar masu amfani da inji.."Tafada tana zama kusa da moodu ta rumgomosa tana fadin"Srry momy ce ko? ku kyaleta kunji.."Dora kansa yayi kan kafadanta kafin yace"Dat my mami..l love u buh mu gobe zamu koma gida mungaji.."yafada yana kallon Little gyadai tayi kafin tataso itama ta zauna kusa da lubna sun sata atsakiya kowanne yadora kansa bisa kafadanta,fuskarsu take shafawa tana fadin"ku kyaleta zamu kai karanta wajen Daddy in ya fito zai hukuntata.."Tura baki little tayi tana fadin"Umh mami tab,ai gwanda kifadama namecy na,Daddy dabayaso  laifin momy ko kadan.."dariya Lubna tayi tana kara rumgumesu tana fadin"Nikuma banison laifin ku ya"yana so ku kwantar da hankalinku babu mai kara mtsama muku acikin gidanan_.. _tsaki zahirah Taja kan tace"Mtseeww..,Kike biye musu Allah raka taki gona in banda fin karfin in akataba zaluntar dan gida kuna baki,wlh mun gaji kuzo ku koma gidanku ya"yana suma su samu sakewa.."Waye ake kora haka..? Sukaji anfada daga bayansu dukkansu suka waiwaya jin muryan Daddynsu Koda na waiga mu"azzam nagani yazama Dattijo dan kimanim shekara hamsin da Duriya Abun mamaki kansa haryafara Farin gashi,yana sanye da bakar jallabiya da wani Siririn Farin glssa,wanda yakarama Fuskarsa kyau,yakara fari da manyanta,ammh fa kwarjin nan nashi na nan da cikar zatinsa_.   _Da hanzari baffa ya karisa yana fadin"Daddy..."Shabesa mu"azzam yayi yana fadin"Na'am Baffa na,how far..'Kwabe fuska yayi kan yace"yaya ya dukeni.."yafada yana nuna moodu wanda ke zabgamai harara,Kallonsa Mu"azzam yayi kafin yace"ok dakai Mommynku ke fada ko,meyasa kacika saurin hannu ne,Abbana..? Lubna tace"Laifinsa zaka gani,bazaka tambayi meyayi mai ba.."Harara ya sakarmata kan yace"Bazan tambaya ba,uwar son kai bakison laifin yaran nan, sam mamin yara,komiye yayimai Aishi babbane sai ya kyaleshi yaci girma ko.."Little ce ta mike tana fadiin"Wlh Daddy akomai sai ka nuna sonkai kan duk Abunda momy tace akai,kusha kuruminku goben nan zamu barmuku gidanku ko bruh.."gyada kai yayi alamar hakane_. _Rike baki mu"azzam yayi yana fadin"yau naga yaran zamani,nima ido kukasamin ashe.."Dariya lubna tayi bata ankaraba mu"azzam ya sakarmata rankwashi akai yana fadin"ke kike daure musu gindi suke wannan Abun,to muma bamu bukatarku Ayashe ta gaida ayyah.."Dafe kai lubna tayi kafin tace ashagwabe'"Kai Daddy gaban ya"yana zaka rankwashe ni.."Dariya zahirah tayi kan tace"Wlh kau,ankusa yin Abun kunya.."Mu"azzam yace"bakijin mgana ne,dat why na miki dukan shari"a ko yan biyuna.."Kallon juna sukayi moodu da little kan su hada ido suce"Hmmm..Daddy kenan.."Suka fada harda hada kafada,Kallonsu yayi kan yace"Daddy mene Eye.."Dariya sukayi kan suce"Daddy da momy da mami..hmmm sai Allah.."Suka fada harda tafawa,Dariya iyayan suka kwashe kan mu"azzam yace"Kunga yan biyunan akwaisu da gulma."Little ce tace"Bawani gulma Daddy kullum bakwa tsufa,Rayuwarku tana burgeni sosai Daddy Allah yabani miji wanda zai soni kamar yadda kakeson mommy da mami.."Baki zahirah ta rike kan tace"la'ila ha'illahi..."Mu"azzam yace"Eye Ummina To Amin"ya fada yana dariya sunne kai tayi tana dariya kan taruga zata shiga shashen Ummi sai gata da buyagin yara suka ci karo da little tace"Ke lafyan ki,kike Gudu haka?_.." _Ummi na kallah sai da nayi Kabbara Allahu akabar Ummi ce da kaganta fuskarta bata chanzaba,ammh ta tsufa don akallah zatabama 70 baya gashin kanta yakoma fari,hartama dan duka,Furkarta yadan chanza,ammh hutu da jin dadi yasa hasken fatanta na nan,tafe take da yaran kai da kai,kowane yana rike da ita yana fadin"Ummi kaza,Ummi kaza.."Allah sarki Ummi dama Abunda takeso kenan,to yau ga mu"azzam yataramata ya"ya kiriniya da hayaniya kuwa sai wanda yagani_.   _Zahirah ce tatarota tana fadin"Takwaranki keson Aure Ummi..."Ummi ta kalli little tace"Yo miye aciki,inace kema kina kamanta aka miki auren ko.."Sunne kai zahirah tayi akafadan mu"azzam suko sauran yaran suka saka dariya,Ummi ta riko hannu little tana fadin"Zo muje dakina kifadamin wakikeso takwara,ni dakaina zani gidansu na tambayan miki izini wajen iyayansa.."Dariya su zahirah suka saka ,zaro ido little tayi kan tace"kai Ummi.."eh mana.."Ummi ta katseta tana jan hannunta yaran sukayi duu zasu biyosu moodu ya daka musu tsawa mu"azzam ya harareshi kafin yace"Kai karka firgitamin ya",yana kuzonan kunji ya"yan Daddy baisan darajan haihuwa bane sai ya haifa.."Bata rai yayi kafin zahirah tace"Bi bayansu daman Ummi ai ta iya biyema shirmenku kaida yar"uwantaka.."Bai ko kallesu ba ya wuce yana fadin"Ko muntafi Ummi kawai da mami za muyi missing sauran ko..Hmm.."yafada harda daga kafa,Zahirh tace"muma mun yafe wlh Allah raka taki gona.."yana kunkuni ya shige shashen Ummi,wanda daman chan suke wuni in hayaniyar ya"yan momy ya damesu,wani lokacin kuma dakin Ummi aketarewa duka yaran suna kiriniya,aiko yaya moodu yayi jam ido in anki yakai hannu,sakamakom su ita little Ummi babu ruwanta tana da sanyi sosai dayake gabadaya yaran Hutu suke_.   _Muntaz ne tafito daga daki tana fadin"Mommy ina biccuit dina dana ijiye adaki ban gani ba.."hajiya karama tayi karan tace"Yaya muntaz nadauka na cinye.."Zaro ido muntaz tayi kafin tace"Kut nace ki daukane da zaki daukanmin Abu,bakuna da naku biccuit din ba.."da Sauri zahirah tace"a"a uwata ta kaina rabu da ita,muje daki na baki wani banason kina shiga shirgin yaran nan,kinsan ke uwace.."Dariya lubna tayi kantace"bawani Sonkai dai ake nunamana kiri kiri.."mu"azzam yace"Kema kya fada,dai.."zahirah taja hannu muntaz tana fadin"Eh din mutum da mamansa kuma sai abun yazama saka ido muje mama ki karba rabu da Daddy da mami yan adawane.."Washe baki tayi tana fadin"Dat my mommy..I love u.."Da haka suka shige cikin hannunsu sarke da juna,muntaz kenan,zahirah tana matukar kaunarta babu mai tabata ya zauna lafiya koda mu"azzam ne_. _Bata jima ba,tafito daga ciki tana fadin"to bagashi ba har na bata wani tana ciki tana cin Abunta,na kashe rigiman.."Kyabe baki mu"azzam yayi kafin yace"next week zasu tafi zaria gabafayansu yaran,domin inason nima na sake da matana gaskiya.."Dukkansu dariya sukayi kafin yamike yana fadin"ku matanan zaku illatani da yunwa fa,almost pass 11 bamuyi breakfast ba.."Lubna tace'Kai ne kejin yunwa ammh Tuni yaran sun sha complex tun safe,oya kumuje kuyi breakfast kafin zo ayi wanka mufita mu buga basket ball.."Ihu suka saka suna fadin"ehyyyyee...Maminmu we love u so much.."Suke fada dukkansu dariya take tana fadin"I love u too my Childreen_.." _Da kallo mu"azzam yabita har ta karisa dasu gaban makeken dining din tajama Kowa kujera tana kokarin Saving dinsu,Zahirah ce ta kwanto bisa jikinsa shiya dawo dashi cikin hankalinsa kafim tace"Kana kallon hidman mamin yarane.."Mirmishi yayi yana riketa yake fadin"Lubna ta kasance wata jigo ne na rayuwarmu ni dake zahirah,tabamu gudummuwa mai yawa,Duk tsawon zama da ita wlh batata batamin rai ko nuna wani damuwa da kishi kan irin son danake miki ba kuma koda rana daya batataba sabamin da gangan ba,kullim cikin min biyayya take,to in zuciyata bata girmama alherinta ta sakamata tabata waje acikin zuciya ta ba nakega kamar bata mata adalci ba_." _Dagowa zahirah tayi ta kallesa tana mirmishi tace"Sosaima Ai im baka so mamin yara ba,yaya kayi butulci Allah kuwa.."Ya runtse yana fadin"Ina sonta sosai my hirah,Tunda na fahimci tanason abayyana mata so,nikuma nayi alqawarin bayyanamata shi akoda yaushe..Ina sonku dukkanku matana na duniya dana Aljannah..."Yafada yana rumgume zahirah ji yayi an Rumgumesa tabaya ana dariya Lubna Ce,tun dazu take tsaye tana jinsu tazo cewa suzo suyi breakfasat sai ta iskesu suna mganar Zahirah tamata in kiya da ido da tayi Shuru kartayi mgana sai yakai aya_..   _Dukkansu suka hada baki wajen fadin"MUMA MUNA MATUKAR SONKA MIJINMI,GWARZONMU,BANGONMU KUMA ABUN ALFAHARINMU...,"Suka fada suna dariya Juyo da lubna yayi yana kallonsu Kafin yace"Kai gaskiya Allah nasona,duka matana kyawawane.."Suma sukace"muma Allah na sonmu don mijinmu daya tamkar da dubune cikin maza"dariya ya saki kan Shafa kansa yana fadin"To dukkanmu mu godema Allah daya mallakama juna.."Fadawa Jikinsa sukayi suna fadi atare su duka ukun.." *ALHAMDULILLAH...* Tafi sukaji daga bayansu suna waigawa suka ga duka yayansu ne, little da moodu ne gaba Harda Ummi tana tsaye kwallah sun cika mata ido moodu yace"Oya all of us Say ALHAMDULILLAH.."Aikuwa suka dauka gabadaya_" *ALHAMDULILLAH..* *NIMA ANAN NAKE CEWA ALHAMDULILLAHI GODIYATA TA TABBATA GA ALLAH (SWA) WANDA DA IKONSA KOMAI YAKE FARUWA,KANA TSIRA DA AMINCI ALLAH SU TABBATA GA ANNABI MUHAMMED(SAW)TARE DA SAHABBANSA DA IYALANSA GABADAYA...KAMAR WASA NAFARA POSTING DIN UWAR MIJINA RANAR 7/7/2019 RANAR SUNDAY,MUKA FARA YAU NAYI GOBE BAZANYIBA,WATARANA MA HAR INA TSALLAKE KWANAKI,AMMH KUKAYITA HAKURI DA TSUMAYEN JIRANA GASHI AYAU 26/9/2019 RANAR THUESDAY MUN KAMMALLAH SHI,TO BADA KUDIRAN KOWA BANE SAI ALLAH DOMIN SHINE YABANI LAFIYAN YI MUKU TYPING GODIYATA GA ALLAH BAZATA TABA YANKEWA BA,INA ROKONSA YABANI LADAN ABUNDA NA RUBUTU DADAI,KUSKURE DANAYI ALLAH KA YAFEMIN DOMIN NOBODY ABOVE MISTAKE,KUMA DAN ADAM TARA YAKE BAI CIKA GOMA BA,KUKUMA ALLAH YABAKU IKON DAUKAN DARUSSAN DAKE CIKI* _Kana zan mika sakon godiyata ga Kungiyata daya Tamkar da dubu wacce da hadinkanta hade da karfin gwiwanta Nake gudanar da wannan Rubutun nawa INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION DAYA TAMKAR DUBU...,Ina rokon Allah yabama our boss lafiya yasa zakkar jiki ne,mu kuma Allah yakara hada kanmu Ina matukar alfahari da kasancewata acikinku_ _*Kafin na rufe wannan Shafin zan mika godiya ga duka groups din da suka dinga bibiyata tundaga farko har karshe,wanda yawanku bazai yuyu na ambatoku duka ba,ammh ina gani kuma ina godiya Allah yasaka da alheri,sakon yabawa tare da jinjina gareku wa"innan Zaurinka UWAR MIJINA FANS 1,2,3,JANAF NOVELLAH 1,2, TASKAR LITTAFAN HAUSA,AISHA ALTO NOVELS MISS HAFNAN NOVELS,ZUMUNTA NOVELLA,TASKAR MARUBUTA,..Hakika bazan taba mantawa da alherinkun ba,ngd sosai da yadda kukanamin kauna kan wannan novel din nawa,Allah ya saka da alheri yakuma bar zumunci,Sai godiyata ta biyu zuwa wa"innan marubutan da tallafinsu wannan littafin yazo gareku cikin sauki,...HAUWA S ZARIA(Mommata) dake Sahibata HAFSAT HAFNAN sai ke My Sisi of life AISHA ALTO..Hakika bakina yayi kadan wajen mika godiyata,Abunda kukamin Allahu (SWA) ne kadai zai iya biyan girman alherinku gareni nagd sosai Allah ya iya muku Abunda kukagaza janafty na matukar godiya ga Karamcinku Allah ya bar zumunci da zaman tare,daga karshen zanyi godiyane gareka HUSSAINI80k bisa jajircewarka wajen yada wannan littafin Tunda farko har karshe,kama daga Fecebook ne har zuwa whatapp,ina matukar godiya,kaima Allah ne kadai zai iya biyanka girman Alherinka gareni na gode Allah yabar zumunci,Daga karshe ina gaisuwa ga yan Wattpadians Fans dina,kuma ina godiya da Voting kip it up Allah yabar zumunci Amin*_ *DAGANAN GABAN NAKE MUKU SALLAMA SAI MUN HADU ASABON NOVEL DINA,I DON'T KNOW KO SOON ZAI ZO,KO KUMA SAI WANI TSAWON WANI LOKACI DUKA ALLAH YABARMA KANSA SANI..Am gonna miss u all my Fans expecially ur hot hot comment Ammah Ana tare One luv Janaf fans,BISSALAM*🖐😥😘 *Comment* *Share* *Vote* *#Intelligent writer's Asso#*✍ *#JANAFTY#*🙏 *#ONE LOVE JANAF FREEKING FANS#*✌ *#ONE LOVE UWAR MIJINA FANS LONG LIFE#*💪