Documented by H.M.G 🧕UNAISA🧕 *A* ✍️Ayshatuuu Na sauke wayar daga kunnena tareda sakin Murmushin jin dadi, bayan shekaru da na dauka Ina jiran wannan lokacin se gashi yazo, komai lokaci ne sede jiran se me karfin Imani. Na kalla gidan da komai na ciki Wanda nawa ne, na Kara kallon hoto Na sanye da Ash din Abaya ta idon duniya, fuskata dauke da Murmushin da ko kana bacin Rai ka kalla se kayi murmushi, Yana tsaye a bayana sanye da dakakiyyar shadda Ash sede nashi Ash din yafi nawa duhu, yayi kyau karshe Yana murmushi, na saki ajiyar zuciya Ina hamdalan cikar buri. Na aje wayar Jin ana kwankwasa kofa, cikin sauri na Nemo veil Dina dake ninke akan cushion gefe Dani na lulluba sannan na nufi kofa bayan na zura slippers a kafata, dama na aje ne saboda ko ta kwana. Seda na leka Amma banga ko waye ke knocking ba kawai se na bude, a take wata Mata da Kuma karamin yaron da Bai wuce shekara biyar ba Suka bayyana. Fuskar ta dauke da murmushi, matar ta girme ni sosae nesa ba kusa ba, kana kallonta kasan ta manyanta Kuma Yar gayu ce ta gani ta fada, nikam a rayuwata  Ina son Yan gayu, take naji ta burgeni, ni din Yar gayu ce ta bugawa a jarida, ko lokacin da bamu da komai bamu da gata bamu da Mai taimako a hakan idan ka kalleni ba zaka taba kawowa a cikin wahala nake ba. I always mind how I look. Na Bata guri ta shigo tana fadin " Amarya Bata laifi ko ta kashe Dan masu gida!" Nayi murmushi tareda ayyana kada dai na kashe din. na karaso ciki na Mata tayi ta zauna tana fadin " Ammar come and sit, baka gaida Anty ba" Yaron ya zauna Nima na zauna Ina murmushi nace " Zo nan boy" Ya make kafada tayi dariya, na gaida ta ta amsa da faraar da tunda na bude take a fuskar ta, na Mike na shiga kitchen na dakko ruwa da juice, se su alkaki a karamin plate, na jera Kan tray sannan na kawo musu. Ta dubeni tace "A'a harda wahala! Nagode sosae" Nayi murmushi anxiously Ina jiran tayi min bayani " Sunana A'isha, ni neighbor din ki ce ta baya, megidan ki yayi ma megidana maganar zuwan ki, shi ne na lallabo mu gaisa" Na Kara fadada murmushi na ina shafa Kan Ammar da ya dawo gefena Yana Wasa da throw pillows din da na Gama jerawa, nace " Naji dadi sosae Anty, sunana Unaisa. Nagode da ziyarar ki" Tayi murmushi jin nace Mata ta ci abinda na kawo Mata, karshe tayi min bayanin yaranta uku bayan Ammar daya Tana karatu a Alqalam katsina, me bi Mata Yana UAE Yana karatu, se me bi Masa tana secondary ita anan cikin anguwar mu take yi. " Amma Anty boarding Kuma? Na zata nan Bayan mu makarantar take" Tayi murmushi tace " Ai dukka boarding sukeyi, Kinga Ammar ma se yayi" Nace " Allah ya kaimu har na fara jin tausayin shi" Kafin ta bani amsa se wayata dake Kan side table ta fara ringing, na saka hannu na dakko, jikin screen din kamar yadda nayi saving King, shi ya bayyana, saboda a duniyata shi din sarki ne, shi ke mulkin zuciyata. Na saki murmushi jin tace min " Daga Kiran ki Mana" Na Kara a kunne na Amma maimakon naji muryar shi se naji akasin hakan, naji wata muryar daban. A take yanayin fuskata ya canja nace " Ina me wayan? Me ya same shi?" " Hajiya idan Zaki iya zuwa kizo nan general hospital yayi accident ne" Shi ne amsar, amsar data gigita ni, Bai jira me zance ba ya kashe wayar, already Anty Aisha ta iso inda nake saboda yadda hannuna ke rawa, kirjina Yana sama da kasa alamar Neman iska nake, ta riko hannuna tana fadin " Me ya faru ? Me ya sameshi?" Na dunkule hannuna Ina panting sosae, nace " Anty shi ne Yana general Wai yayi accident" Ta saki salati ta Mika min veil Dina tare da rike min hannuna Amma Ina tashi numfashi na ya fara sarkewa Ina Jan shi da kyar, nasan definitely I'm having an attack. Innanlillahi! Hakan da ta gani ya Kara rikitar da ita, inhaler ta na dakko Dake aje inda na dakko wayar Dan dama tun safe nake jin alamar attack din, shiyasa na kawo ta na ajiye. Nayi puffing inhaler na samu ya Dan lafa, zuwa lokacin fuskata tayi kacakaca da hawaye, hannayena Banda gumi Babu abinda suke, ita ta kulle gidan sannan ta zaunar Dani ta dakko mukulin mkta, gani nayi ta Dade Bata dawo ba, hakan yasa na Mike na fara tafiya, ban masan Ina nake wulla kafata ba, kawai dai Fata daya da nakeyi na tsinci kaina a emergency unit na general. " Anty kina sauri" Naji muryar Ammar Yana fada min se lokacin na gane Ashe hannuna na cikin nashi, nayi nisa naji an tsaya da mota a gefena, Anty Aisha ce ta fito ta saka ni gefen ta sannan taja motar tana fada min na dinga maimaita " Innanlillahi wa inna ilaihil rajiun!!" Haka nata maimaitawa har muka Isa asibitin. Ya Rabbu! Ban taba ganin tafiya me tsawo irin wannan ba, ban taba ganin kafata na rawa ba se wannan ranar, cikin mintina kasa da Sha biyar na gigice na fita a hayyacina, kamar ba amaryar da tayi kwanaki uku gidan miji ba. Dukka na canja a lokaci kankani. Tana parking muka fito na nufi kofar shiga unit din gabana Banda faduwa Babu abinda yakeyi, zuciyata kamar zata fito ta kirjina Haka nake ji. Nayi shiru ina kallon yadda ake ta zirga zirga,mutane nata Kai kawo, marasa lafiya wasu akan bench sunata hankoran ciwo, ga nurses na ta Kai kawon ganin sun kula dasu. Na tsaya rooted to the spot Ina jin maganganun sun danyi nesa dani. " Dan Allah accident din da aka kawo dazunnan? Ko zamu iya ganin shi?" Anty A'isha ta tari wani Male nurse dake zaune a station Yana clerking patient. Ya dubi wani officer Dake cike Abu cikin log book yace " Officer inaga familyn victim din sun zo" Nayi saurin kallon su nace " Yana Ina? How's he? Tell me he's ok please" Na fada muryata na rawa Ina hade hannayena waje guda alamar roko, hawaye wani na bin wani, hannuna Anty Aisha ta Kama muka bi bayan su zuwa cikin casuality din, tundaga yadda ake Kai kawo naji kafata ta sage, I'm part of the family nasan menene a janyo sunction machine da oxygen. He's in critical condition kenan! Kamar zombie Haka na cigaba da daga kafafuna har muka Shiga ciki, Yana kwance Kan couch din ciki, hannun shi infusion na shiga ta cikin cannular, hancin shi sanye da oxygen, Haka Kuma ana sunctioning din shi. Wani irin jiri naji Yana Neman kwashe ni ya  yar a kasa, gaba daya ya canja kammanni, farar shaddar jikin shi ta jike da jini, Wanda ya tabbatar min yayi bleeding sosae, kafar shi anyi packing tare da daure ta Amma still jini na ratsowa ta bandage, Haka Kuma fuskar shi ta bubbugu, na karasa Ina jin wani mummunan tashin hankali da bazai misaltu ba Yana mamaye ni. Ya ilahil alamin! Na karasa gurin hawaye wani na bin wani na Kama hannun shi se Naga Ashe jini ake Kara Masa banma lura ba, na saki kuka Ina fadin " Ya Allah! What happened to you" In charge din ya fara min magana cikin lallashi har ya samu na yadda na zauna Amma zuciyata Allah kadai yasan irin abinda ke ciki, Anty Aisha na ta tausa ta tare da fada min nayi Masa addua. Hope kowa ke bani akan zai tashi, why se sunyi min karya, zuciyata ta karye, bana tunanin he's going to make it,  Police din yazo ya bani wayar shi da wallet dinsa da Kuma wristwatch dinsa, na kalla wristwatch din ni na siya Masa kyauta wani zuwa da yayi gurina, shi ya saka ranar daurin auren mu! Ya Allah ka tashi kafadun shi, kasa ya Mike kada na rasa shi! Shi ne abinda nake maimaitawa cikin kaina. Rike wayar shi ya tuna min Yana da wani family Bayan ni, Kuma hakkin su ne Susan meke damun shi. Hakan yasa na cire lock din wayar, Wanda kawai swiping ne. Na fara lalubo number dinta " First Lady" Haka yayi saving a wayar bugu daya ta dauka tana fadin "Ango kasha kamshi!" Na ayyana a raina Ai Jin muryar ta se hawaye ya kubce min na fara shehsheka, Jin Haka se hankalin ta ya tashi ta fara tambayar wacece? Lafiya? Amma na kasa Bata amsa seda Anty Aisha ta karba ta Mata bayani Ina jiyo salatin ta tana fadin Anty Aisha ta fada Mata gaskiya idan ya rasu! Fadar hakan yasa na dago kaina na kalleshi, se kawai Naga ana zare masa nasal prongs din hancin shi, na dubi kirjin shi yayi flat, ga oximeter da aka saka ta tafi flat Babu alamar pulsation a jikin, se Kara take alamar Babu pulse ba oxygen saturation, Wani yawu me dacin gaske ya gauraye min bakina, na Mike Ina ganin idanuna suna rufewa da budewa spontaneously na karasa gurin. Naji ance " Time of death 4:05pm!" " Ya rabbul alamin" Na furta da karfi, na nufe shi shi dinne a kwance ya rasu, farin cikin rayuwata, haskena, savior Dina ya rasu. Anty A'isha ta riko ni kowa a gurin na bani hakuri, se kallon tausayina suke dan Anty Aisha ta fada musu kwanan mu uku da aure, to duk sun sani ma, tunda yawanci sun ganeshi, idan ka kalla hannuna lalle ne, jikian kamshi amarci yake, Haka fuskata haibar aure a tattare da ita. Ya rasu! Se asthma Haka aka Jani mutane sun taru kowa na maida yacce akai, aka nebulizing Dina Amma da kyar ta sauka aka min allura Wanda da kyar na tsaya Danni gani nake mafarki nake, gani nake hakan bazai yiwu ba, a lokacin imanina baya kusa Dani. Da kyar Anty Aisha ta zaunar Dani tana lallashina itama hawaye na bin fuskarta. Ya Rabbu wannan wacce irin kaddara ce me zafi ka jarabceni da ita? Nasan baa questioning Allah Amma a lokacin banma San me nake fada ba, nayi nisa da hankalina. Ina nan na fara addua " Allah Dan Allah kasa na farka a wañnan mummunan mafarkin da nake! Allah Dan girman Allah kasa ba gaske bane" Funny ko? Yadda nayi adduar na yadda duk Wanda Bai taba wannan adduar ba Bai shiga masifa yadda ya kamata ba. Love and fighting Accusing denying I can't imagine a world with you gone Drawing and choas, demons we're made up I feel so lost when you left me alone Can you hear me screaming please don't leave me Hold on I still want you Come back I still need you Lemme take your hands I'll make it right I swear to love you all my life! UNAISA is not free, pay N300 to 3091721807, A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/11, 5:55 AM] Hauwa Galadima: 🧕 UNAISA 🧕 *B* ✍️ Ayshatuuu Mijin Anty Aisha yazo, aka Kuma sanar da Governor se gasu an aiko daga fadar shi, aka dauki gawar da taimakon masu zaman jinya harda staff din da securities, sannan aka rike hannuna muka fita, na jingina kaina da headboard din kujera motar Ina jin wani irin abu na bin jikina, I was scared, I was hoping ya tashi yace min April fool! Wasa yake Babu abinda ya sameshi, how I wish a movies ne ace ya shiga cardiac arrest ne! But wannan da gaske ne na rasa shi, shi din ya mutu. Wayar shi Dake hannuna ta fara Kara se Naga " Daughter" nasan Aseey ce hakan yasa na dauka na Kara a kunnena, cikin kuka take fadin " Unaisa a wani asibitin kuke zamu taho?" Hawaye ya cigaba da gangaro min nace cikin dashewar murya Dan ta riga da ta Jima da dashewar saboda kuka nace " Ya rasu!!" Seda tayi shiru na kusan mintina daya, either she's in shock ko Kuma kokarin digesting abinda na fada take, se kuwa ta saki kuka tana fadin " That can't be Unaisa! Ki duba carotid artery din shi. He can't die just like that" Allah sarki ita ta fini sakin layi, Jin bance komai ba se ta Kara sautin kukan Wanda ya Kara dagula min lissafi na jiyo ta tana fadin " Mamaaa wallahi Abiey ya rasu! Unaisa tace ya rasu. Innanlillahi wa inna ilaihil rajiun!!" Na kashe wayar Ina Kara sakin kukan rashin sanin halin da nake ciki, rashin sanin madafa. Kafin wani lokaci Kira ya dinga shigowa Amma bazan iya dauka ba, se Kuma Wanda suke da number ta Suka ta Kira na Amma na mutum daya na dauka wato mahaifiya ta " Unaisa me ya faru da me gidan ki?" " Ya rasu!" Na fada Mata a hankali, ban Kuma Jin me tace ba, na rutse idanuna se Kuma ga Kiran Dada, uwata wadda ta kasance tare dani a dukkan halin da nake ciki, na dauka Amma banyi magana ba se sheshekar kuka da nake, hakan yasa ta saki salati tana fadin " Yallabai da gaske ya rasu, ku Kira zuhra mu tafi" Anty Aisha ta karbe wayoyin a hannuna, duk Wanda ya Kira se ta dauka ta bada amsa, a wañnan halin muka karaso Kano. Allah yasa nasan gidan shi Haka na kwatanta muka Isa, an taru sosae abinka da Dan siyasa da yake akan mulki. Aka shiga Dani ciki shima Haka gawar tashi. A makeken parlon kasa Mata ne a zazzaune kowanne da carbi a hannunsa, I began to think Ina Suka samu ko dama sunsan zai mutu ne, already Dada da Zuhra da Badi'a har da Yaya khulthum sun karaso, Zuhra na ganina ta mike ta nufo ni ta rungume ni, Haka kukan mu ya tsananta, seda Dada ta janye ni ta rungume ni tana buga bayana a kunnena tana fadin " Sabr Unaisa" Na kankame ta inajin kamar zuciyata zatai bindiga Dan abinda nakeji yafi gaban misali. zaunar Dani tayi aka dakko min hijab na yaye mayafin Dake jikina, Allah kadai yasan tururin da zuciayata take. Babu jimawa har an Gama shirya shi, aka shigo dashi akan muyi masa addua, kafata har sarkewa takeyi saboda jiri da nake ji. Na tsugunna gefen shi, ga Mamaa wato First Lady, Asiya, Muhammad da Kuma Ahmad se ni, mune ahalin nashi. Banda kuka Babu abinda nake Yi seda Mamaa ta dubeni tace " Kiyi Masa addua Unaisa ita yake bukata" Na kalleta, she sure is a strong woman, na saukar da kaina Kan gawar shi Sannan na fara nema Masa gafara, ina saka ran zai huta a kabarin shi saboda shi din mutumin kirki ne. Muna kallo Haka aka fita dashi zuwa makwanci, na saka kaina cikin hijab kamar Raina zai fita, ban taba sanin Haka zafin ka rasa wani yake ba, ko lokacin da mahaifina ya rasu naji Babu dadi nayi kuka Amma Bai Kai ko kwatan abinda nake ji yanzun ba. Ana Kiran sallar maghrib Anna ta karaso hankali a tashe, suka shigo Muna hada idanu da ita na Kara sakin kuka, ta janyo ni jikinta tana fadin " Kiyi hakuri! Ki Masa addua" Seda nayi shiru sannan ta matsa gefen Mamaa suka yiwa juna gaisuwa, Suka gaisa da Asiya sannan Dada da sauran Yan uwan shi Suma, a hakan se kallon banza ake wurga Mata. Se bayan ishai aka sarara, ya rage bamu da yawa. Dada tasa aka kawo Mana abinci, Amma Babu yadda batayi ba naki naci, se kuka kawai nake na rashin madafa da Kuma tausayin kaina. Wannan yasa Mamaa rike hannuna ta fara kuka itama, tunda nazo Naga tana hawaye daga baya se ta daina, she's trying so hard to be strong for us. Asiya ma se ta biye mu, Haka Muhammad da shigowar shi da abokan shi zasu Mana gaisuwa. Dada ta dinga Mana nasiha da matan gurin, Sega wata dattijuwa me Kama dashi tasa mu da fada tana fadin " Idan bakuyi hakuri ba ya zakuyi? Kowa yaji mutuwar nan Amma kukan ya Isa Haka, ke Hajiya Talatu idan kina kuka Unaisa da Asiya su mutu kenan? Dan Allah kuyi hakuri" Aka taru ana bamu Baki se kukan ya lafa, Anna ta mike tace zata tafi gobe zata dawo, Dada da Mamaa suka ce basu San magana ba, Dole ta zauna dan a wañnan lokacin Ina bukatar support, Dole Anna ta zauna ga Anty Aisha, se kannena Mata su biyu Nuzla da Hunainah, Dan Dada tace ma Badi'a ta tafi gidan ta tunda Yaya Man yazo tafiya da ita. Acan bangaren muka koma, duka Suka fara Shirin kwanciya Amma Ina zaune saman carpet nayi shiru tare da tsirawa guri daya idanu, Anna ta zauna gefena itada Zuhra ba tareda tace komai ba, wannan Daren guangyadi kawai nayi. Da safe labari ya bazu sosae cikin kawayena da Yan uwan Kai kasar Baki daya, ko Ina ka duba hoton mu ne na ranar daurin aure, Yana sanye da bugaggiyar shadda blue wadda akai riga da Yar ciki, se katuwar babbar riga ta farar shadda, ni Kuma Ina sanye da dandatsetsen lace Blue irin shaddar shi, nayi kyau har na gaji, fuskar mu dauke da madaukakin annuri, Wanda ganin shi kawai se ya saka murmushi, hoton ma iya soft copy ne ya karaso Dan hardcopy Bai zo ba, "he died after three days of wedlock" shi ne caption din. Tun asuba nake kuka bayan nayi sallah, Anna ta dinga bani Baki da Anty Aisha, yayinda Hunainah da Zuhra ke tayani kukan. Anty A'isha tasa nayi wanka Amma Babu ma kayan da zan saka, se kawai na maida Wanda na cire Dada ta shigo lokacin Ina saka socks a kafata saboda bana son iska a kafar, ta zauna gefena na gaishe ta cikin dasashiyar murya " Ya hakurin mu? Allah ya jikan honorable" Ta fada na amsa da Amin Nima na Mata gaisuwa, ta dubi su Anna Suka gaisa sannan aka shigo da abinci, tea ta hada min me kaurin gaske tace na daure nasha, se na fara hawaye Amma yadda take min bazan iya Mata musu ba, Haka na kafa Kai na Sha baifi rabi ba na aje, ba Wanda ya sani se na karasa Suka barni sannan ta kamo hannuna muka dawo can parlon Dan karban gaisuwa. Haka har seda akai kwana uku sannan Anty Aisha ta tafi, Anna da sisters Dina ma Suka tafi tunda Zuhra na nan, Dada Kuma na zuwa. ya rage daga mu se shakikan shi, nawa dangin da kawayena sun min Kara nasha waya kowa na min taaziyya, wasu ma nasan Basu Gama warware gajiyar bikina ba. Da yamma Ina zaune a daki ni da Zuhra, a Rana na hudu, Asiya na parlor zaune tana waya Mamaa ta fito daga daki tana fadin " Ku saka hijab zaa shigo" Nikam dama da hijabina a jikina Dan Haka Asiya kadai ta zura nata, Anty Uwa ta dubeni tace " Unaisa Banga Hajiya ba?" Na dube ta nace " Ai ta tafi tun dare Baku hadu ba?" Tace " Ina can Ina magana, Amma ai da ta zauna dake" Bance komai ba na cigaba da Jan carbina kawai. Babu jimawa Ahmad ya shigo shi tunda akai rasuwar Bayan ankai shi banma Kara ganin shi ba, ya rame ya to duhu na kalleshi shima ni yake kallo, ya karaso ciki ya zauna Dan nesa Dani muka gaisa muka yiwa juna gaisuwa sannan yace " Ina Mamaa? Bakin zasu shigo" Kafin na amsa shi se gata ta fito da carpet na Mike, na karba na shimfida sannan Ahmad ya fita se gasu sun shigo,mutum daya na sani Abba, ya zauna da mutanen da suke tare muka gaisa sannan Suka Mana gaisuwa. Sannan Abba yace " A ganina Babu amfanin a zauna ana Jan magana, lawyer company din shi yazo Hajiya talatu zamuyi proceeding da compiling dukkan dukiyar shi a Raba gado" Haka fa abun yake, ka Tara dukiya kana rasuwar zancen gado zaa fara, Babu Wanda ya damu da Kai se na kusa da Kai, hawaye suka gangaro min. Nasan Mamaa lawyer ce Kuma ya fada min dukkan takardun shi a hannun ta suke. Ta mike ta dakko katon file ta aje sannan tace " Amma hanzari ba gudu ba, Baku ganin a Dan Kara lokaci Koda zai kasance Unaisa nada ciki!" Anty Uwa Dake gefe tace " Ciki Kuma? Auren kwana ukun haba ke kuwa Hajiya Ladidi" Abba ya dubeni nidai kaina a kasa yace " It's very possible, ni tunanin hakan Bai ma zo minba. Ahmad how early ake iya detecting ciki?" Ya dubeni sannan yace a kalla  da komai na mallakin dukiyar shi, tun ana lissafi Ina ganewa har kaina ya daina dauka, addua kawai nake Masa Allah ya gafarta masa. Anan aka ware abubuwan da ya riga ya mallaka Mana, ce Kar a raba gado dasu. Malamin dake zaune ya kissima yaga eh Bai Shiga yadda musulinci yace kada ayi considering ba. Gidan da ya saka ni ya mallaka min babu a gado,akwai wani gida na Mamaa ne, se wannan gidan ya barwa yaranshi kada a raba dashi. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan first Bank of Nigeria, send evidence of payment to 09063467258. [5/11, 5:55 AM] Hauwa Galadima: 🧕 UNAISA 🧕 *C* ✍️ Ayshatuuu Haka na cigaba da Zama da Mamaa a gidan, yanayin zaman ya banbanta da abinda nayi tunanin ganin, na dauka baza mu taba maganar arziki da ita ba, yadda ta dinga fadawa Dada ta tabbatar idan Zan shigo na shigo da wasiyya ta Dan kuwa se ta min azabar dazan bar gidan da kaina, Amma ko kadan ko kallon banza Bata taba min ba, hasalima kallon da take min me dauke da tausayi ne. Har mamakin yadda muke zaune lafiya nake, last time da na sani balai take akan zaa auro ni, to gashi Kuma ta karbe ni hannu bibbiyu, ta hakura ta saduda, Amma akwai abubuwan da bazan manta ba. Ranar da aka Yi kwana bakwai akai addua a karkade, aka cire tampons Dake waje, wasu Suka gyara Mana gida sannan aka baje, Anna, Dada da Zuhra Wanda suka kasance tare dani duk ranar suka tafi, har mutanen hadejia ma, Anty Aisha ta tafi tun ranar uku Amma ana bakwai dinma tazo. Wannan tafiyar tasu yasa nayi ta kuka mussamman da Abba yace anan Zan zauna ba se na koma gida ba, Haka na yini a daki Ina kuka, har Anna ranar se da tayi kuka,  Ina ganin rayuwata a garari take, musamman da nazo kwanciya Naga Babu Zuhra da zata raba dare tana lallashi na, da Kuma min Hira Koda bazan amsa ba. Abokan shi Wanda ya kasance Senate president, da sauran senators tunda shima elected senator ne in office. Seda suka saka aka cika Mana store da duk wani nau'in kayan abinci sannan suka shigo suka Kara gaida mu ya aje kudi ya juya ya tafi su Muhammad Suka raka su. Washegari gidan Babu kowa, Jin shirun da gidan yayi yasa na kasa fitowa Bayan na idar da sallah na zauna Ina jin kewar shi a dukkan sassan jikina, kwana uku kawai mukai dashi Amma kwanakin bazan manta dasu ba, sun kasance masu dadin gaske, ya sakani farin cikin da nake mamakin yadda mutum zai iya hakan, Na lumshe idanuna hawaye sun wanke min fuska ta, na saka kaina tsakanin cinyoyina Ina kuka tun karfina, Ina cikin kukan se wayata ta fara ringing, na saki ajiyar zuciya tare da janyo wayar Naga Anna ce me Kiran, cikin sauri na goge hawayena na dauka Ina fadin " Anna Ina kwana?" " Lafiya Lau Unaisa! Ya kike Ina fatan bakya kuka" Na saka hannu na dauke hawayen dake cascading a kuncina, na danyi sniffing nace " Na daina Anna" Ta Jima tana min nasiha sannan tace nayi wanka na fita na taya Mamaa aiki. Daga Haka mukai sallama na Mike jikina ba karfi nayi wanka sannan na shirya cikin wata bakar riga wadda Babu ado ko kadan a jiki. Hulata na cire Dan saka sabuwa anan naji yadda kaina ya damkare guri daya. Comb na dauka na taje shi Ina runtse Idanuna saboda yayi tsamu. Na zauna a nutse nayi kitso biyu na hade jelar na saka a hula sannan na dauki katon veil na yafa a jikina na fito parlor. Ba kowa se masu aiki sunata fama, muka gaisa suna kara min gaisuwa, Ina tunanin murya ta Mamaa taji ta fito, idanun ta sunyi jawur Wanda ya tabbatar min kuka tayi, na gaishe ta, ta saki fuskarta tace " Ya Kika tashi Unaisa?" Nace " Alhamdulillah Mamaa" Muna zaune shiru, tunda ba sabawa muaki ba balle muyi magana, plus Ina Kama kaina, Ahmad ya shigo ya shirya zai tafi aiki, muka gaisa sannan ya nufi kofa zai fita se na dubi Mamaa nace " Bazai ci abinci ba" Tace " Ahmad abinci fa?" Ya girgiza Kai, ta dubeni sanann tace " No dawo ka zauna, Bari kasha ko tea ne" Haka ya zauna aka kawo tea din yasha sannan ya tafi ita dama Aseey ta wuce gidan ta tun Daren jiya, Haka Muhammad ma da Bilkisu matar shi sun koma Gombe tun jiya. Se ya rage daga ni se ita, aka hado abinci Wanda naci kadan se naji zuciyata na tashi kawai se na Bari, ta dubeni " Ko akwai abinda kike so ne?" Na girgiza Kai Ina Dan murmushi nace " Kawai bakina daci nake ji" Ta gyada kanta kawai ba tace min komai ba. A hankali kwanaki suke shudewa, kullum Rana Yana Kara kwanaki a cikin kabarin shi, duk lokacin da na kebe se nayi kuka musamman idan na tuna yadda mukai rayuwa dashi, ranar da muka fara haduwa da irin artabun da akai kafin na aure shi, Amma Ashe Babu ma rabon zaayi doguwar rayuwa tare, kwata kwata kwanaki uku kawai mukai dashi ya tafi ya bar zuciyata da tabon rashin shi. Na goge hawayena Jin muryar Mamaa tana fadin " Unaisa dakko hijabin ne Haka?" Na dauki hijab din da wayata na fito, ta dubeni tace " Kuka Kika Yi ko?" Kamar ta zuga ni se wani kukan ya Kara kwace min, ta janyo ni jikin ta tana lallashi har nayi shiru sannan muka nufi asibiti. Ahmad na tsaye sanye da labcoat Yana jiran Karasowar mu. Muna zuwa office din shi muka zauna,  da kanshi ya dauka sample sannan ya cike forms ya Kai Lab, seda ya dawo Mamaa tace " Ahmad dama scan kawai akai ko?" Se yace Yana shafa Kai " Wallahi mantawa nayi. Anty Unaisa sorry na bula ki" Nayi murmushi ba tare da nace komai ba Dan har lokacin na ksa sakin jikina dashi ba duk yadda yake kokarin ganin na saki jiki, Yana Kuma kokarin wanke laifin shi a gurina, Amma Wanda yasa yayi min laifin ma Baya duniyar, meye abin fushi, kawai dai Ina iya takuna ne, Kuma dama bahaushe yace baa Bari a kwashe daidai. Tare muka fita zuwa scanning room din cikin asibitin, an cika sosae a gurin, ya Shiga Babu jimawa ya fito yace na shiga, Ina Shiga na kwanta dukda naji Babu dadi Ina Kuma ganin hararar da ake wurgo min ta kowanne guri, nasan munyi chancing dinsu. Gel ya shafan a ciki Bayan yayi min gaisuwa sannan ya dauki probe din ya fara gogawa a ciki na zuwa marata, yanayi suna magana da Ahmad da yayiwa screen kuri da idanu. " She's pregnant Doctor!" Nayi saurin duban fuskar Ahmad se Naga ya saki fuska Yana murmushi yace " Alhamdulillah! Mamaa zata ji dadi. GA din fa?" Yace fuskar shi a washe " 20 days ne" Shi Kuma a ranar kwanan shi Sha takwas da rasuwar, a raina na ayyana kenan ranar da muka fara having affairs a ranar na samu ciki. Na tuna ranar daurin aure friend Dita tace " Kina zuwa Zaki samu ciki tunda ovulation kike yau" Na harareta nace " Ki gani akan ki, se na huta tukunna" A hankali hawaye suka gangaro min na sakko daga gadon Bayan ya bani tissue na goge ciki na, na fito ganin hawaye na tsere a fuskata wani na korar wani, Mamaa tayi saurin tasowa tana fadin " Ya akai Babu cikin ne kike kuka?" Kaji Mamaa da wata magana, kawai Dan babu cikin se na dinga kuka, na karasa inda take tsaye har lokacin Ina kuka ban Bata amsa ba, Ya fito Yana fadin " Mamaa akwai Mana" " To meye abin kukan Unaisa? Kiyi murna Mana" Na rike hannunta nace " Haka zaa haife Babyn Bai masan mahaifin shi ba" Se Naga duk jikin su yayi sanyi suma, Ahmad yace " Haka Allah ya tsara, Allah ya jikan Abiey!" Nace  Amin, bamu koma office din ba muka koma gida, da kanta ta Kira Anna ta fada mata, Anna tace Mata " Kinga rabo" Mamaa tace " Wallahi kuwa, ni kaina abinda nake fada kenan. Allah ya inganta" Ta Kira Abba ta fada Masa da daddare kuwa se gashi yazo shi da Dada ya duba mu, Asiya ma ta kirani tana fadin " Nasan nayi Miki laifi Unaisa kiyi hakuri" Ina zaune dirshan akan gado na Gama Shan kunun tsamiyar da Mamaa ta dama min Kiran nata ya shigo wayata, na dauka ko gaisawa bamuyi ba, na danyi  murmushi kadan Dan a kwanakinnan Murmushin ba sosae nakeyi ba. Nace " Asiya magana ai ta wuce, komai ya wuce tunda Wanda akai komai Dan shi dinma ya rasu" Se ta danyi shiru kafin tace " Dan Allah Unaisa, ba Haka zakice ba, nasan baki manta abinda ya faru ba" Na sauke ajiyar zuciya nace " Asiya ya wuce wallahi, nasan fushi yasa kikai komai, Amma yanzun Ina fata kin fahimci dalilin da yasa Allah ya tsara na aura Baban ki ko? Rabo ne Asiya. Wanann cikin Dake jikina" Ta jinjina Kai tace " Na fahimta Unaisa, Dan Allah find a place in your soft heart and forgive me" Nayi murmushi nace " Ya wuce na yafe miki kada ki Kara tada maganar, mu fuskanci abinda ke gaban mu" Ina jin dariyar ta saboda Jin Dadi ta Dan tsokane ni kamar yadda muke da sannan mukai sallama kowa yayi nashi wajen. Kwanaki suka cigaba da tafiya, har Rana ta zago mukai Masa sadakar arbain, a wañnan lokacin annual leave Dina da na dauka ya Kare haka Kuma na Mamaa. Dan Haka na fara hada kayana Dan komawa aiki. Da yamma ranar asabar na Gama komai na fito daga toilet se na tsaya gaban madubi Ina kallon fuskata, na rame Rama ta ban mamaki, idanuna sun tashi daga asalin farare sun rine saboda yadda kullum se nayi kuka, Haka lips dina duk sunyi cracking kamar bani bace wannan Unaisar da kowa yake kwatancen gayunta, kaina tun wannan kitson biyun da nayi ban Kara ba. Ya kamata na gyara jikina na ayyana. Na cire kayana na dakko shaving cream, da shampoo na shga wanka, seda na wanke jikina da kaina tas sannan na fito, wata ajiyar zuciya na sauke Jin wata iska na shigata ta ko Ina, na zauna na gyara kaina sannan na shafa Mai, na saka turare me sanyin kamshi Wanda nasan bazaa ji ba, na zura wani bakin material dinkin A shaped gown. Anan na Kara tabbatar da ramar da nayi. Na daura dankwali na yafa katon veil na fito parlor. Suka suna zaune, Aarif din Asiya nata tsalle tsalle, Bilkisu na ma yarinyar ta magana. Ko rasuwar nan Bata min gaisuwa ba, Bata taba min magana ba Haka Nima ban taba Mata ba, ko abubuwan aurennmu Yaya Muhammad Bai taba shiga ba, Amma ita tafi Mamaa kishi, Muka gaisa da Muhammad sannan na koma daki Dan Mamaa da Asiya sun fita. Se yamma Mamaa ta dawo, Asiya ta fara shigowa tana fadin " Kin nane a daki kamar me takaba" Na tashi na zauna daga kwancen da nake nace " Da me nakeyi idan ba takaba ba" Se ta rufe bakinta tana dariya ta shigo, muka gaisa sosae tac e " Da nazo ai Mamaa tace bacci kikeyi" " Bana iya bacci da daddare" Se Naga fuskarta ta Dan canja tace " Me yasa? Wani gurin nayi Miki ciwo ne?" Na girgiza Kai na nace " Kawai abin duniya!" Se ta Bata fuska tace " Ya kamata ki Dan sararawa zuciyar ki Unaisa, mutuwa ba yadda zamuyi, we so much missed him wallahi" Na gyada Kai na ba tareda nace Mata komai ba, se ta kawar da wannan hirar ta dakko wata. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha Hassan kwalam First Bank of Nigeria, send evidence of payment to 09063467258. [5/11, 5:55 AM] Hauwa Galadima: 🧕 UNAISA 🧕 *D* ✍️ Ayshatuuu Ranar lahadi da sassafe na fito a wanka , na Gama shiryawa cikin doguwar riga coffee Ina yafa veil naji sallamar Mamaa, na amsa se gata ta shigo na gaishe da ita, ta zauna gefen gado sannan na zauna tace " Har kin Gama shiryawa se tafiya kenan?" Na gyada Kai na Ina Dan murmushi kadan " Allah ya jikan honorable!" Na amsa da Amin sannan tace " Zaki dinga zuwa ko? Ko Dan Zan dinga zuwa Ina ganin ki. Ki kula da cikin jikin ki Dan Allah, kada ki Bari damuwa tayi Miki yawa, ki sani komai shiryayye ne daga gurin Allah, sannan kiyi hakuri abubuwan da suka faru a baya, bansan me yasa nayi Haka ba, bansani ba" Nayi saurin riko hannun ta ganin idanun ta na cikowa da kwalla nace " Ai ya wuce Mamaa, Inshaaa Allah Mamaa ya wuce, " Ta aje min kudi tana min godiya, nayi saurin dubanta Ina girgiza Kai nace " Mamaa inada kudi Dan Allah ki barshi" Ta dube ni na Dan lokaci sannan tace " Karki damu hakkin ki ne ai, kawo Mana akai kin manta" Ban tuna ba kawai se na gyada Kiana na zura kudin a jaka Ina Mata godiya, tana murmushi tace " Nagode da Kika zauna Dani na wajen kwanaki hamsin, nagode sosae duk abinda kike bukata ki sani hakkina ne na Nemo Miki shi, Allah ya jikan Honorable ya gafarta Masa ya kyautata namu zuwan" Inada saurin kuka, wannan maganar tata tasa na fara kuka, ta rungume ni a jikinta tana lallashi, seda ta saka ni a gaba naci abinci sannan ta janyo akwatina na biyo ta da karamin da Kuma handbag dina. Suna zazzaune dukkan su a parlor suna breakfast. Ina shigowa Muhammad ya saki murmushi yace " Anty Unaisa Ina kwana?" Nace " Lafiya Lau Yaya Muhammad, ya Islam?" Ya dubi Islam Dake cinyar Maman ta yace " Gata nan me kukan dare" Nayi murmushi, Ahmad ma ya saki fuska sosae muka gaisa yace " Babu matsala ko? Ba wani Abu?" Na girgiza Kai nace " Babu komai!" Dan gaskiya nakan manta cewar ciki ne dani, bana laulayi ko kadan ko craves dinma ba nayi. Asiya ta dubeni muka gaisa na karbi Aarif a hannunta. Amma Bilkisu ko kallona batayi ba tana spreading chocolate spread akan slice bread a gaban ta. Idon Mamaa yasa nace " Bilkisu Ina kwana!" Muhammad ya kalleni sannan ya kalleta Bai ce komai ba, Mamaa tace " Bilkisu kinada matsala da Unaisa ne? Na lura ko magana bakya mata" Ta girgiza Kai Bata ce komai ba, Mamaa se tayi shiru, Ahmad ya Mike tareda Jan trolley na yace " Anty Unaisa mu wuce ko?" Na mike Ina gyara lullubi na na dubi Mamaa data mike nace " Nagode Allah ya saka da alkhairi" Ta rike hannuna muka fita harda Asiya me min kashedin na dinga cin abinci, se Dana shiga mota sannan Muhammad ya karaso mukai sallama dasu Mamaa na Mana Allah ya kiyaye Hanya. Tunda muka dauki hanya mukai shiru se karar radio Dake aiki har muka karasa kofar gidan mu, ya samu guri yayi parking yace " Zaki Dade naje wani gurin? Ko Dan Zan dawo nan da 2 hours. Is that ok by you?" Na gyada Kai nace " Yayi, seka dawo" Daga Haka na shige gida yayi reverse ya bar unguwar, da Hunainah na fara Karo ta fito daga kitchen dauke da plate din abinci, tana ganina ta aje plate din ta taho ta rungume ni tana fadin " Anna ga Adda Unaisa tazo" Kafin Anna ta fito tuni Nuzla ta fito tana ihun " Adda Unaisa oyoyo" Itama ta fado jikina, karon farko da nayi dariya tsakanin da Allah tun Bayan rasuwar shi, bayan sun sake ni na hangi Anna a tsaye tana murmushi, rabo na da ita tun ranar sadakar bakwai, tayi kokari Bata Kara komawa ba, su Nuzla ne Suka jemin wajen sau uku, Zuhra duk sati se tazo, Dada da Abba ma sunzo har bazan iya irgawa ba, Baffa Dake baya nan akai rasuwar ranar da ya dawo daga China, ko hadejia Bai he ba ya taho gidan, ranar nayi kuka da ya saka ni gaba da lallashi, da nasiha. Rayuwa kenan! Na karasa da sauri na rungume ta, itama ta rungume ni tana sakin murmushi, sannan ta ja hannuna muka shiga parlon Dake kunshe da dakuna biyu, daya mallakin Anna daya Kuma namu mu uku, Dake ba kasafai muka Faye Baki ba shiyasa gidan Bai Mana kadan ba. Na zauna saman carpet nace " Anna Ina kwana?" " Lafiya Lau Unaisa! Nayi tunanin se yamma Zaki tafi" Na girgiza Kai nace " Bana son nazo nan a tsatsaye shiyasa Naga gwara na taho da wuri" Se ta gyada kanta, sannan ta mike tana tambayata abinda zanci, na danyi shiru Ina tunanin kafin nace " Kawai Anna ki bayar a siyo min awara" Tayi murmushi tace " Aikuwa nama manta har nake tambayar ki" Ta shiga daki Babu jimawa ta fito da note din dari biyar ta bawa Hunainah tace taje can makwabtan mu ta siyo min, Amma ta dauki food flask Bata son Abu a Leda. Hunainah ta mike yayinda Anna ta fita ita Kuma, se ya rage daga ni se Nuzla Dake danne danne a wayatta se sakin murmushi takeyi. Na dubeta nace " Nuzla whatsup?" Tayi dariya tace " Nothing! Tare zamu tafi ko?" Nace " Abinda Anna tace" Se ta aje wayatta ta matso kusa Dani tana magiyar nace ita Dan Allah, na Harare ta nace " Saboda me Wai? Me yasa kike son Bina Wai" Ta langwabar da Kai tace " Kawai Kinga strike akeyi Ina bukatar fresh air" Na tabe baki nace " Ni Kam su Baffa Me gishiri Basu San anyi min rssuwa ba" Anna dake shigowa tace " Ki kyalesu, bawani Abu bane Dan Basu zo ba" Na dubeta na gyada Kai, Nuzla da bakinta baya shiru tace " Amma Anna ai sunzo biki, har yayan shi na aure seda suka zo cin shinkafa Amma gaisuwa sun kasa..." Me zanyi Banda dariya, Anna ta wurga mata Parker Dake aje a gefenta tace " Ubanki Nuzla! Bakin ki baya shiru ko" Ta mike tana dariya tayi ciki, na Mike kafata daidai sallamar Hunainah, ta shigo da kwanon ta aje sannan ta mikawa Anna kudin da baa fasa ba tace " Anna Baba Delun tace Wai ba zata karba ba tunda ta Adda ce, tace tana Miki sannu da zuwa zata shigo" Nayi murmushi Ina yin godiya Haka ma Anna, plate ta kawo min na zuba ga lettuce da tomatoes data yanka min na hada, tana ta kallon kofa kamar me jiran Abu,  hakan yasa nace " Anna kina jiran Abu ne?" Ta gyada min Kai tace " Naman da kike so na bayar a siyo Miki Kuma har yanzun baa kawo ba" Nayi murmushi Ina ayyana that's my Queen mother! Ina kaunarta Dan kuwa ita din ita ce komai namu, Fadi tashin da Anna tayi Akan mu bazai fadu ba, ko uban mu haifar mu kawai yayi, Amma cin mu da Shan mu, sutura da komai bamu it's ce, se ya kasance maganar ta a gurin mu it's kadai muke ki, saboda a ganin mu it's din ta cancanci every of our loyalty! Har na Gama ci kuwa ba a kawo Naman ba, na dubi agogon wayata saura awa daya kawai Ahmad ya dawo, na dubi Anna nace " Anna Kinga har yanzun Badi'a Bata zo ba, Kuma lokaci na tafiya" Hunainah tace " Zata zo kuwa, Dan dazun ta Kira Adda Nuzla tace zata zo" Na gyada kaina kawai tare da Dan kwanciya na Mike kafata, Anna tace " Da waye Zaki tafi a cikin yaran nan, munyi magana da Dadar ku tace tana Neman dattijuwar da zata zauna dake kafin ki haihu" Nace " Duk Wanda kikace Anna daidai ne" Ta dubi Nuzla tace Mata ta hada kayanta, tayi wani Murmushin jin Dadi ni Kuma na girgiza Kai.  Badi'a Babu jimawa tazo, da yaranta biyu Nasrin me sunan Anna se Wahida me sunan Dada. Mun Sha Hira har Ahmad ya kirani akan ya dawo, Haka Dole muka rabu, Anna nata min nasiha akan hakuri da juriyan, ta nuna min Allah ke tsara  komai Dana gani. Na share hawayena na fito, Yana tsaye ya harde hannayen shi a kirji, his father's look alike, na tuna lokacin da yake kawo Zuhra gidannan, lokutan da suke zuwa da Aseey, wansu lokutan yazo shi kadai, idan na fito shigowa da su yayi ta tsokana ta Yana cemin Wai daga ni gayu ya kare, zai so yaga mijina. Wani lokacin yace min Kar na sake na auri Wanda bashi da kudi bazai iya jurar necessities Dina ba. Amma haduwata ta karshe dashi shi ne Wanda yazo ya zazzage ni har gida, ya cimin mutunci , ya kirani da macijiya me cin Amana me kwadayi, bayan yasan baban shi Yana neman aure na. Wannan ranar nayi kuka har seda Anna tayi fushi Dani. No a lumshe idanuna ganin yadda rayuwar take sauri, Wai har anyi an Gama? Anyi bikin har ya rasu? Su Kuma Dake ba halin su bane har sun hakura, Yana ganin Anna ya tsugunna ya gaishe ta sannan ya bude min kofar din baya na shiga, Nuzla ta zauna gefen shi muka dauki hanya, seda muka biya gidan Dada sannan muka tafi, nan ma seda nayi kuka saboda nasihar da Abba kemin. Tunda muka tafi nake kaartun qurani cikin wayata har mukaje Dutse. Har kofar gida ya aje mu ya fito Mana da Kaya, " Ka shigo kasha ruwa" Ya girgiza Kai yace " Zan dawo dubaki Inshaaa Allah! Dan Allah ki kula ki Kuma Yi hakuri da dukkan abinda Suka faru Dan Allah" Ina iya hango nadama da Kuma kunya ta a idanun shi, Nayi murmushi Wanda mahaifin sa ya kance Wai shi ne abinda ya fara capturing zuciyar shi. Nace " Ya wuce. Allah ya kiyaye Hanya ka gaida Mamaa" Daga Haka na wuce na saka key na bude kofar parlon, na barshi tsaye da Nuzla. Katon parlon da aka tsara shi, na tsaya a tsakiyar Ina tuna ranar da aka kawo ni, ya shigo ya sameni zaune Kan daya daga cikin kujerun na takure, ya zauna gefena ya yaye min veil din da ya rufen fuska, tare da fadin " Amarya bakya laifi ko kin kashe Dan masu gida!" Kamar wani video Haka na cigaba da rewinding duk wani moment da muka kasance tare dashi, na zauna jagwab cikin kujera Ina sakin matsanancin kuka, in between sobs din Ina fadin " I missed you!' A Haka Nuzla ta shigo ta sameni, ko Bata tambaya ba tasan mijina na tuna Bata cemin komai ba, se da nayi me isata sannan na wanke fuskata a sink din dining na dauka wayata na Shiga bedroom dina, ban taba kwana a ciki ba na zauna na Kira Anna, Mamaa da Kuma Dada na sanar dasu munje. Kowannen su seda ya bani Baki a karshe Abba ya kirani ya Jima Yana min nashiha sannan mukai sallama. Zuhra ce kawai ban Kira ba, Dan na San tahowa zatayi. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/11, 5:55 AM] Hauwa Galadima: 🧕 UNAISA 🧕 *E* Ayshatuuu Nasan zuwa yanzun Kun kosa kusan asalin Labarina, zaku so kuji wacece Anna? Haka Mamaa Haka Dada? Su Ahmad da dukkan role dinsu cikin rayuwata. Sunana Unaisa Yahya, mutane da yawa sukance Wai a gurina Suka fara jin suna Unaisa, ni kaina Bayan ni me sunan baifi sau biyu na Kara jin me irin sunana ba. Mahaifina Dan wani kauye ne ko Kuma nace gari a Masaya Dake karkashin Birnin kudun jihar jigawa. Mahaifina sunan shi Alhaji Yahya tun Yana saurayi sunan shi kenan, Dan bashida aikin da ya wuce yaje Saudi Arabia yayi shekara uku, hudu har ma biyar sannan ya dawo. Hakan yasa duk garin kowa Alhaji Yahai ake ce Masa memakon Yahya din. Mahaifiya ta sunan ta Hassana tace Mana ita Yan biyu ce Amma abokin tagwaita Kar tata shi ya rasu. Su biyu ne gurin iyayen su itada Baba Zulai a Wanda ta sani. Tace Mana dukkan Yan uwan ta idan aka haife su rasuwa suke, Amma akwai yayun su biyu Wanda Suma Basu San su ba, ba Kuma ta San inda suke ba, su biyu kadai Suka rage. Iyayen Anna Fulani ne Wanda ke yawo a duk inda Suka samu shanun su zasuyi grazing. Suna tafiya Allah ya kawo su Masaya lokacin Zulai Bata fi shekara goma Sha biyu ba, da suka zo sukai camping can bayan gari ita Kuma tana Dan shiga gari da sauran Yara a Haka dagaci ya ganta ya aure ta. Lokacin ana goyon Anna, da lokaci yayi suka kada shanu suka tafi Suka barta. Se bayan shekara hudu lokacin Yayanta biyu sannan suka dawo, sunzo wucewa, . Zasu tafi dagaci ya samu da kyar ya karbe Anna with the hope cewar idan Anna na nan zasu dinga zagayowa suna ganin su. Suna tafiya baa fi kwanaki uku ba Wanda dagaci ya aika ya gano hanyar da Suka dauka ya dawo yace iska akai sosae wadda tasa da yawa Suka rasu Kuma ciki harda kakkanin mu. Wani maganar ta girgiza kowa se Anna ta tashi hannu Inna Zulai ita ce uwarta da ubanta da komai nata. A Haka ta girma hannun su Babu makaranta da aka saka ta har ta shekara Sha biyar aka dinga zancen Bata samu miji ba, Anna kyakyawa ce ta gaske tana da gashi Haka Kuma karamin jiki me da ita kamar yadda Inna Zulai take. Kana kallonta kaga bafullatanar asali. Fara ce tas har yellow yellow take. A shekarar Alhaji Yahai ya dawo daga saudiyya Bayan ya shafe shekaru acan. Dagaci Baffa ne a gurin shi, da kakata da ta haifi Yahai da dagaci uwa daya uba daya suke, Kuma ita din uwar dakin Inna Zulai ce Dan Haka Yana neman auren Anna Babu wani ja aka hada su auren. Har muka girma nasan Anna Bata son Babana, ban taba ganin ta saki jiki idan tana tare dashi, gashi ni yarinya ce me bin kwakwaffi, I observed kamar spy Haka nake. Akayi aure Anna da Baba, da farko se ya ajeta a masaya tayi wajen sati uku se ana hudu sannan ya tattara ta Suka dawo sauna. Anna Bata son shi yadda me karatu bazai dauka ba, a masaya sukance idan yazo zance se da itace me bakin wuta Inna Zulai ke korata, Kuma saboda sanin batada kowa se Inna yasa ta hakura ta aure shi. Bata fi watanni uku ba Sega ciki ya fito, gidan da take zaune gidan haya ne daki daya ya Kama ya biya kudin shekara biyu, cikin na wata biyar ya fara Shirin komawa saudia kamar yadda ya saba, da ya fada Mata se tace ita ta yadda ya maida ita masaya tunda nan Babu wani Dan uwa da take dashi. Yace shi baiyi niyya ba Kuma ita Bata Isa ta saka yayi hakan ba, Haka kuwan ya tafi ya barta anan, ko hanyar masaya ma Bata sani ba. Haka ya barta ya tafi wata uwa duniya. Guzurin da ya bar Mata Bai Kai lokacin haihuwa ta ba ya Kare, zuwa lokacin tayi sabo sosae da makwabta Dake Kuma ta iya sakar hannu se tunda tazo Bata zauna ba take saka, wannan kudin sakar take sakawa cikin banki a Haka har Allah yayi ta haihu. Wata makwabciyar dakinta dattijuwa ita ta zauna da ita har ta haifeni, kafin ya tafi ya fadawa makwabcin shi yadda zaayi a sanar a masaya cewar Anna ta haihu. Washegari kuwa se gasu sunzo yuya guda. Inna Zulai kamar ta Yi me saboda farin cikin haihuwata. Ranar suna aka saka min Unaisa kamar yadda yace Mata. Ragon suna da koami daga can Suka zo dashi. Kama nake sosae da Anna Amma Kuma fatata se tayi duhu irin ta mahaifina. Se ya kasance ni ce daban da sauran, Dan dukka kannena farare ne tas dasu. Bayan tayi arbain aka kaita Masaya ta kwana biyu sannan ta dawo, shiru Babu Baba Babu dalilin shi, kowa yasan kayan sanyi suna ci ne kawai lokacin sanyi sede idan kana da wani da kake bawa, hakan yasa ciniki ya tsaya cak, ta fara tunanin da me zata zauna wannan dattijuwa Baba Rakiya Anna na fadar ta, tana yawan cewa ita din ba karamar taka rawa tayi a cikin rayuwar ta ba. Ita ta fara koyawa Anna yadda zata tashi a tsaye, tace Mata tunda mijin baya nan bazaiyi ba to ita Anna ya kamata tasan yadda zatayi ta nema na kanta. Shi ne ta fara wankau, ka kawo kayan ka ta wanke maka se ka biyata, dashi zata yi cefane ta Adana wani. Idan ka kalleta se kasa Baki ka hureta saboda Rama, wahala da talauci. Haka tayi rayuwa har na shekara da rabi, lokacin kudin haya ya Kare kwatsam Sega Baba ya dawo, ku kalla wajen shekaru biyu. Ya siya kayan abinci, ya Kara biyan kudin haya baiyi ko wata ba ya Kara komawa, a wañnan Karan Bai dawo ba se Dana cika shekara uku lokacin Anna Sanaa take iri iri Dan ta biya min kudin makaranta, a cewar ta yadda batayi karatu ba, Bata San dadin karatu ba to nidin bazan Yi Haka ba. Wata private school cikin unguwa ta sakani tana biyan kudin. A Haka ya dawo shima kamo shi akai aka dawo dashi, to wannan shine yayi shekara daya Bai koma ba Yana hada kudin da zaiyi igama idan yaje. Kafin ya tafi Anna ta haifa Firdausi Nuzla. Ko arbain ba tayi ba Baba ya shura takalman sa ya koma. Ko zaman da yayi na shekara bana yarda dashi kamar ma tsoron shi nakeji, komai nawa Anna ce, ko nazo zanyi Mata magana muka hada idanu dashi to tabbasa na fasa maganar. Bayan ya shekara hudu ya sake dawowa, kuyi imagining duk wata wahala da bawa zai iya Sha, to Anna Tasha akan mu, ya maida ta tamkar Baby making machine, idan yazo Yana tafiya ciki zai bayyana. Bayan ya dawo min Kara girma ya Kara komawa ya Barta da ciki, shi ne aka Haifa Badi'a. Bai dawo ba seada ta shekara biyu lokacin Anna ta samu cikin Hunainah. Wata safiyaKafin mu Gama shiryawa se gashi ya fito daga daki, Nuzla da Badi'a Suka gaishe shi Amma ni Kam ko kallon shi banyi ba seda Anna ta zungure ni hade da harara ta sannan nace " Ina kwana?" " Lafiya Lau Unaisa! Har Kun shirya zuwa makaranta?" Nace " Mhm!" Yace " To Allah ya bada saa, kafin ku dawo na koma no" Nidai bance komai ba har muka gama na dakko jakunkunan mu zamu tafi, na kalla Anna nace " Anna zamu tafi, jiya kin manta Baki bawa Badi'a kudin crayons din ba" Ta mike da sauri tana fadin " Mantawa nayi wallahi,Allah yasa baa dake ki ba?" Ta gyada kanta, ta wuce daki Dan dakko min, Baba ya saka hannu a aljihu ya Ciro uban kudi Yan 500 notes da se Dana zare idanuna Dan mamakin yawan su. Ya zaro daya sannan ya maida sauran ya Miko min daya yace " Gashi nan kuje ku saya sauran se ku saya Abu a Hanya" Na girgiza Kai nace " A'a" Se ya tsaya sororo Yana kallona yace " Amshi Mana!" Na Kara girgiza Kai daidai fitowar Anna se ta tsaya tana kallon mu, Nuzla tace " Anna tace kada mu dinga karbar Abu a gurin mutanen da bamu sani ba" A take Naga fuskar shi ta canja, he looks embarrassed, yaa kalla Anna sannan ni se Nuzla se Badi'a, Anna ta Mika min tace " Adda ku tafi kinji, ayi adduar fita daga gida sannan Dan Allah ana tashi ki dawo kunga yau laraba akwai hadda a islamiyyar" Na gyada Kai na Ina fadin " To Anna inshallah se mun dawo" Ta bi bayan mu  tana fadin Allah ya muku albarka. Haka kullum take ita din uwar arziki ce. Bayan ta dawo yayi Mata rashin mutunci sannan ya tattara kayan shi ya tafi. Ko da muka dawo se muka cigaba da harkar mu Babu Wanda ya tambaye ta inda yake a Haka rayuwa ta tafi, abin bakin ciki tafiyar shi da wata Tara ta Haifa Hunainah, wannan karon Babu Wanda yazo ko daga masaya ma, itama batayi taron suna ba, a cikin mu Babu wadda ta samu less kulawa ma irin Hunainah, duk yadda muka shaku da Badi'a to abin ya wuce tsakanina da Hunainah, ni ce komai nata, wanka goyo, feeding dinta da komai ni ce. so da ta fara magana ma da suna na ta fara fada, take cemin Amie. So akwai wayanda har muka girma Yar Amie suke ce Mata Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 First Bank of Nigeria A'isha Hassan kwalam and send evidence of payment to 09063467258. [5/11, 5:55 AM] Hauwa Galadima: 🧕 UNAISA 🧕 *F* Ayshatuuu Kafin ya tafi ya canja Mana gida, sede saboda tsadar gidan Bai bar Mata kudin abinci ba yace ai an fada Masa tana Yan buge buge Dan haka ta samu ta ciyar damu. Wannan abubuwan su Suka Kara harzuka Anna akan tsanar Baba, Bai taba sauke nauyij shi da Allah ya daura Masa ba, shi ya kasance kawai head figure ne a wañnan gidan. Anna kullum cikin Neman abin da zatayi da zai kawo Mata kudi take, ita ba gata ba balle ace wani zai kawo Mata dauki, duk duniya Inna Zulai kadai ke gareta, ita dinma Kam tana ta kanta. Kwatsam ana haka ta samu kwangilar yin rigunnan sanyi zuwa wata makaranta, Dake tunda na fara wayo inhar zata aje kwarashi to se na dauka na gwada tun tana hanani har ta kyaleni, ta siya min idan na Gama assignment dina se na dauka inayi. Wannan sanaar ma Bata ishe ta ba se take siyarda seasonings da spices Haka. A Haka nayi wayo Nuzla ma Haka, se ta saka ta a makaranta, idan muka dawo se mu tafi makaranar islamiyya. Dake na fara wayo idan na dawo se na dinga tambayar ta " Anna Ina Babana? Anty tace zaayi PTA meeting kowa Baban shi yazo" Se tace min nayi hakuri zaizo. Ana Haka Baba ya dawo da mummunan labarin rasuwar Baba Zulai. Anna kamar zata haukace saboda tashin hankali har yau Ina iya tuno kukan da ta dinga yi, a wañnan karon mukaje Masaya to zuwan ma ba me dadi ba mukai, seda muka kwana bakwai kafin muka dawo, ban manta ta taba Danni inada wayo sosae Kuma inada rike Abu ba nida mantuwa, of all my life lokacin na dauka ita ta Haifa Anna, kowa ya bude Baki zaice Hassana ce abar tausayi, ko Yayanta baa tausaya musu ba kamar Anna, dama su biyar ta Haifa dukka Masa Kuma duk sun girma, har da me zuwa Lagos. Tunda muka dawo Anna ta kwanta jinya shi Kam Alhaji Yahai dama can muka barsa, a wañnan jinuar da tayi min Sha wuya, da rokon Allah aka samu ta dawo Kan dugadugan ta ta daura daga inda ta tsaya. A islamiyyar da Anna ke zuwa tayi wata kawa Anty Nana, wannan Anty Nana kusan kullum tana gidan mu saboda Allah ya Mata yawo, danma ita Anna ba Zama take ba Dan ta koma harkar Saida gwanjo, Amma Kuma ta taka muhimmiyar rawa wajen ganar da Anna hanyar da zata bi, ta Kuma nausar da ita yadda rayuwa take a wañnan zamanin. haihuwar Hunainah wadda ta kasance auta Kuma ta hudu a gurin Anna, Wambai take zuwa tayi tsince tsince ta dawo gida ta siyar daga baya Kuma da likafa ta cigaba se ta siyo Kaya sosae ta jibge a gida, a shekarar da Hunainah ta cika biyu Ina Anna ta Zama wata daban Dan kuwa dealer Kaya take budewa ta siyar ta hada kudin ta. Ga saka da muke Mata, wadda makarantu da dama a kusa damu mu muke musu saka ni da Nuzla, Allah ya albarkaci kasuwancin matar nan se gashi ta hada kudi ta siyar da wani fili da ta taba siya acan bayan mu ta saya gida ta saka Yan haya. Wannan Anty Nana tace Mata ta Kara hada kudi ta saya gida idan ba Haka ba watarana zata rasa inda zamu zauna, kamar Wasa Anna ta hada komai da take dashi ta siyar tabi shawarar Anty Nana ta saya gida Amma a wañnan watan abinci ma se da kyar take iya siya Mana, dole ta samu wani gida take musu girki, idan zata dawo zata taho Mana da abinci muci. Mun Sha wahala sosae ba da Wasa ba, bana mantawa da weekend idan ta tafi gidan aikin ni Kuma se na karbo wankin mutane na zauna nayi na Kai can gidan na shanya su bani kudi, Wanda nake amfani dashi na siyawa Badi'a da Hunainah abinci da rana, mu Kuma se mu hakura har se ta kawo, ga Badi'a da son Madara yadda Bata San Babu ba, Duk abinnan Bata sani ba se watarana ta dawo unexpected ta sameni nida Nuzla min zage muna wankau, ranar seda ta fasa min jikina saboda dukan, a cewar ta ita zatayi Fadi tashi ta samo Mana Abu Amma mu we don't have that right, tun daga ranar ban sake wannan gigin ba. A wañnan shekarar komai yayi tsanani, sau da dama Zan ganta tana kuka idan Hunainah na kukan Yunwa a Haka a daddafe wata ya cika kudin aikin ta Suka iso ta siya Mana kayan abinci, da aka Bata kudin hayar gidan ta se ta koma sanaar ta ta gwanjo, rayuwa ta Dan Zama a bit stable. Inada shekara Sha biyar, Nuzla nada Sha biyu, Badi'a na da tara ita Kuma Hunainah nada bakwai Haka muke. Wani safiya ta asabar anyi hutu both islamiyya da Boko. Tunda muka tashi Anna ta bar min sallahun ta tafi gidan aikin ta muyi abinci muci, duk Wanda yazo nemanta muce ta tafi ungiwa Dan ba kowa yasan tana aikatau ba, an dai San tana fita tun safe se yamma take dawowa. Hakan yasa muka dakko holiday homework din mu, na fara koyawa Hunainah tracing kafin na koma Kan Badi'a, na Gama da ita na dawo Kan Nuzla da tace min ta kasa composing poem da aka saka ta tayi, na zauna da kyar na Mata sannan na koma Kan nawa, Haka abin yake kullum, Allah ma yasa dukkan mu kokari ne damu shiyasa wahalar take raguwa. Bayan mun Gama Nuzla ta hado kayan da mukai amfani dashi kanana ta wanke mana tas ni Kuma na daura Mana danwake da zamuci for breakfast, kawai se muka ji sallamar Baba, dukka muka amsa ya dawo bayan shekara da shekaru. Muka Masa sannu da zuwa ya shige daki abin shi ya barmu. Nuzla ta dubeni tace " Adda ya zamuyi Anna Bata nan" Nayi shiru Ina tunani nace " Kawai muce ta je suna ko?" Se muak gyada Kai, seda na sauke abinci sannan na bawa Badi'a ta Kai masa, se yace tace min nazo, na saka hijabi na Dake Kan igiya na Shiga dakin Yana zaune Yana ta jefa danwake a bakin shi, a raina nace kamar ya bada kudin flour se wani ci yake. " Ke Baki San kice min sannu da zuwa ba? Yara duk Babu tarbiyya" Nayi kasa da kaina Ina jin Babu dadin yace min bamuda tarbiyya, a ganina duk kokarin da Anna keyi ganin ta tarbiyantar damu daidai Amma shi da ko kadan Bai bada gudunmawa ba zaice Haka, se hawaye ya fara zubo min, Bai ma lura ba yace " Ina iyar ku?" Na dan diririce Ina share hawayen fuskata nace " Ta...taje suna can Brigade" . Ya gyada Kai yace na tafi, Babu musu kuwa na fice Ina sakin ajiyar zuciya. Seda muka Gama cin abinci sannan Badi'a tayi wanke wanke a hankali kamar marar laka, Haka take ita din ajebo ce of highest order! Shiru shiru Anna Bata dawo ba har shida shi Kuma se tambaya ta yake Yi se yaushe zata dawo nace ai bansan me yasa Bata dawo ba. Hankalina ya tashi ganin har Bayan ishai, har Hunainah da Badi'a sukai bacci Bata dawo ba se wajen Tara naji sallamar ta, nayi wuf na tafi zaure , a matukar gajiye Haka fuskarta ta nuna nace "Anna me ya faru yau kin dade?" Ta danyi tsaki tana Mika min kayan hannun ta tace " Wallahi aikin ne se a hankali, me gidan ne yayi Baki Dole seda muka Kara daura wani abincin" A hankali nace " Anna wannan mutumin ya dawo" Tace " Waye?" Nace " Baba fa" Se ta dafe kirjinta nace " Amma nace Masa suna kikaje, mu shiga Kar yaga na Dade" Mun jiyowa se muaki kicibis da bawan Allah ya nade hannun sa Yana kallon mu, ya saka hannu ya kwada min marin da shi ne karon farko Kuma Karo na karshe da aka marenu, kafin nakai hannuna, Anna ta riko ni tana fadin " Me yasa zaka mare ta? Laifin me tayi maka" Ya Mata wani bansan kallo yace " Ke kin Isa kice wani Abu, mayaudariya Maci Amana. Dama ance fita kike Yi idan bana nan. Ga Yara nan dukka sunyi wata irin Kama.." " Yahai! Ka tsaya da duk abinka akai na Amma karka Bata min nasabar Yara na, me yasa bazan fita ba? Ka bar Mana abinda zamu ci ne? Ka tafi uwa duniya ka barni da Yara da auren ka. Wallahi Yahai ko zaka Fadi ka mutu a gabana bazan taba yafe maka ba" Ya daga hannun sa ya dauke ta da Marin da seda ta sake ni, na saki kuka Ina rike hannun ta ji nayi duk duniyar tana juya min, " Na fada Yahai, bazan yafe maka ba Koda shi kadai ne abinda zaka je aljanna wallahi se de kaje wuta, idan kana ganin banida gata banida kowa ka sani Allah shi ne gata na, Kuma zakI daka sanin abinda ka Mana" " Tunda har kinsan na fada ki fada to se ki je na sake ki saki daya, saki biyu!! Babu ni Babu ke, ki tafi can da Yayanki" Wannan shi ne mafarin komai, shi ne silar bunkasar mu yayinda ta Zama ta rushewar sa! Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/11, 6:00 AM] Hauwa Galadima: 🧕 UNAISA 🧕 *G* Ayshatuuu Se lokacin ta gane abinda Anty Nana je nufi da maganar ta, ta Kama hannuna muka shiga ciki Ina kuka, tana Yi Nuzla nayi, ta kwashe kayan mu Ina Taya ta, a Daren bamu runtsa ba ta kwashe kayan ta, ta Jirge gado da komai nata asuba nayi Muna sallah ta dauki mayafin ta ta fice, kafin bakwai ta dawo da me mota da Kuma Anty Nana se makwabciyar mu umma da suek shiri ta shigo, munata baccin gajiya a parlor, seda ta kwashe komai nata tas sannan ta kwashe mu muka tafi, Allah ya rufa Mana asiri ta saya wannan gidan da sede muje karkashin gada mu zauna. Muka koma sabuwar unguwa anan cikin Kano, gidan karami ne me dakuna biyu se bandaki da Kuma kitchen kwaya daya, se shago Wanda kofar shi take a waje. Anna tasa aka rufe kofa aka dawo da kofar ciki, tsakar gidan karami ne da rijiya ta ruwa. Haka Suka Taya ta ta shirya komai da se yamma lis sannan aka Gama Suka tafi. Daki daya tasa kayan gadon ta da wardrobe, dayan shagon tasa kujerun ta, se dayan tasa Mana katifar mu da jakunkunan makarantar mu. Da daddare muka kwanta, duk farkawar da nake tana zaune a sallayya tana kuka, seda mukai wajen kwana uku sannan ta hada kanmu muka tafi Masaya bisa shawarar Anty Nana. Muna zuwa ko karasawa gidan dagaci bamuyi ba, aka dinga Mata Ihu tsintacciyar mage Bata mage,Ashe dama mu din ba yayan Yahai bane yawo takeyi, Haka ta dinga kuka muna Taya ta ta juyo muka dawo Kano. Ka guji macen da akai wa laifi. Kafin mu koma makaranta ta rage damuwar ta, ta samo Mana makaranta sabuwa kusa damu, kullum ta zauna se tace Mana " Unaisa, Nuzla, Badi'a da Hunainah.." Wadda ba lallai tana fahimtar maganar da Anna keyi ba. "...Duk wannan abinda nakeyi Dan ku nakeyi, Ina son kuyi karatu ku fitar Dani kunya, Ina son yadda mahaifin ku ya wulakanta ku, dangin shi Suka ki karbar ku, kusa su zo da kansu su roki gafarar ku Yayana, ku wanke min bakin cikin shekara goma Sha shida na kunsa a wajen mahaifin ku. Daga yau ni kawar ku ce, ko menene kuzo ku fada min" Wannan kalaman nata seda muka haddace shi a kwakwalwar mu, se ya zamana rayuwata gani nake Dan ita nake, komai nake se na tuna wannan maganar tata. Ance zafin nema baya kawo samu inji BAHAUSHE, gaskiya ba Haka bane Dan kuwa kafin shekara ta rufa Anna tayi gaba se de ka tada Kai kallo, mussamman kasancewar mu farkon tarewa a unguwar ya zamana kusna ta kafa kanta a Sanaa. Kayan gwanjo har daga saudiyya ake Aiko Mata ta Zama babbar mace mu kanmu se rayuwa tayi afuwa sosae, Amma kullum tana tuna Mana kada mu manta wahalar da muka Sha, kada Kuma mu manta kanmu. Bayan shekara uku Na cika shekara goma Sha takwas, na zama young adult which always wanted to, kullum so nake ace min ai shekara ta Sha takwas. Na Gama secondary school Dina tsaf na Kuma fita da flying colors dan kuwa kaf set din mu Babu Wanda ya samu grades din da na samu a waec. Dama banyi neco ba. Saboda Anna tace tana da yakinin zanci neco. Sede inda aka samu mistake banyi jamb ba, seda Dan Anty Nana Yaya Yusuf yazo sannan yake tambayata nace ai banyi ba, bana mantawa shi ya siyo min form din school of nursing hadejia da Kuma form din school of midwifery Kano. Yace naje nayi pretest da interview duk inda naci kawai se naje nayi. Na girma sosae, na Zama yanmata wadda dauke idanu akaina se Wanda yayi da gaske, banida tsayi sosae Amma tsawona is average, no macece chubby saboda ni ba a rame nake ba, hips dina tamkar Wanda aka hura shi Haka yake abinda ke daukar hankalin maza da yawa suke nuna suna Sona, and I hate that fact. Ba laifi I'm busty dukda ba sosae ba Amma ba zaka ce bani dashi ba, ni din macece cikakkiya. Fuskata nada tsawo, inada gashi me yawan gaske sede tauri ne dashi sosae, banida goshi Dan ta gefen gira ta gashin kaina a hade suke, gashi ne kwance a forehead Dina Wanda ko Yaya na daura dankwali se ya fito, gashin baya rufuwa, inada asalin kamanni na Fulani, dogon hanci, matsakaitan idanu farare tas, bakina bashida girma Kuma ba karami bane, hakorana farare ne tas a jere kanana, a jiki inada wushirya siririya. Ina da sanyin Hali, banida hayaniya ko tashin hankali, duk wani Abu Dana ga zai bani matsala Ina koakrin ganin na kauce Masa. Bana fada zaiyi wahala kaga ance anyi fada Dani Amma Kuma inada ruko na gaske, I forgive but I don't forget, inada saurin kuka Wanda ake cewa it's a sign of Innocence, hakane indai nai kuka to inada gaskiya Amma idan nayi shiru to gaskiya nayi laifi, ni mutum ce me sallah, a ibada sallah na daya daga cikin abinda nake finding joy and peace a yinta, Amma azumi da kyar nake sitta shawwal bayan Ramadan. Wannan gaba daya itace Unaisa. Anna ta dawo na nuna Mata forms din da na riga nayi filling na Kuma Yi attaching dukkan credentials din daake bukata a ciki. Ta karba ta jujjuya sannan ta dauki wayar ta ta Kira Yaya Yusuf tayi Masa godiya sosae. Washegari ni da Anna da Hunainah muka je Danbatta mukai submitting da sati ya zagayo mukaje hadejia muka Kai. Mun fito daga school din muka wuce tasha, muna zaune cikin tashan Hunainah Tasha guava t Bata min veil dina, tunda Anna ta kalleni ta gimtse fuska, na Bata Rai nace " Saboda Allah Anna kiga abinda yarki ta yimin?" Hunainah ta saka hannun ta tana goge min Bata San Kara Bata min take ba, na saki karamar Kara nace " Anna kiyiwa Allah ki ce yarinyar nan ta Bari Mana" Ta dubemu tana dariya tace " Hunainah daina kina batawa Adda mayafinta" Ta kalleni da idanun ta irin nawa tace " Sorry Adda!". Na shafa kanta nace " It's ok Darl" Anna ta dubeni tace " Wacce kike so a ciki makarantar?" Na danyi murmushi nace " Idan Zaki yarda nafi son hadejia, nayi nursing kawai" Se tayi murmushi tace " Nasan a duk inda kike Zaki kula da kanki Dan Haka Babu damuwa Allah ya sa ki samu wadda kike so din" Nayi murmushi nace Amin. Se hirar mu ta katse saboda shigowar passengers guda uku, babban mutum Haka shekarunsa sunfi arbain se wani guy da yake a late 20s dinsa, da Kuma Yar budurwa da Bata fi saa ta ba. Sukai sallama suka shiga, seat din dake gaban mu na mutum hudu yace ya siya Dan Haka akace mota ta cika Dan muma Anna seat din baya ta siya, ga dama akwai passengers biyu a gaban motar. Budurwar ta fara juyowa ta gaida Anna hakan yasa nima na gaida Wanda nake tunanin mahaifinta ne da Yayanta. Sunata Hira har muka Isa Kano, tun kafin mu Isa guy din ke waya Yana fadin " Ahmad kazo park mu wuce, wallahi motar mu ce ta samu matsala tun a hadejia" So ana aje mu duka muka sauka, tazo ta taba Hunainah tana murmushi tace " Ya sunan ki baby?" Ta kalleni tace. " Yar Amie" Nayi dariya nace " Sunanta Hunainah" Se ta shafa kanta daidai lokacin Baban kece Mata " Zuhra Ahmad yazo" Ta Mana waving hannunta Suka shiga katuwar mota baka wuluk Suka wuce, na lumshe idanuna na tare Mana napep sannan muka wuce gida. Muna zuwa Nuzla tayi girki ta Gama Amma gidannan gaba daya upside down. Tunda muka shiga Anna ta hade fuska, Badi'a tana zaune da wayata Dana bar musu Koda zasu kira mu ko mu Kira su. Tana ta danne danne ga Waka ta Kure volume tana ji. Tana jin sallamar mu ta mike Dake Anna ce a gaba tayi kanta zata rungume ta, wata harara data sakar Mata yasa ta tsaya, se ta sunkuyar da Kai " Anna sannu da zuwa!" Bata amsa ta ba ta wuce ciki,na dubeta nace " Badi'a ya gidan" Ta Bata fuska tace " Kuma Anna se Bata Rai takeyi" Na kalli tsakar gidan nace " Ki kalla yadda kukai da gidan Dole ranta ya baci" Daga Haka na tsaya nayi alwala Ina Shiga naji tana ma Nuzla fadan sun Bata Mata gida,su kamar ba Mata ba Basu San yadda zasu gyara gida ba. Nidai na tada sallah sannan na idar na fita tsakar gida muka hadu da Nuzla muka gyara gidan tas sannan ta zubo Mana abinci, Anna na daki na bita nace " Anna kizo kici abinci, kiyi hakuri an gyara gidan" Ta Gama saka top din dake hannunta tace " Yanzun fisabillilahi Adda ya kamata ace sun bar gidannan kacakaca Haka Kamar bola?" Nace " Kiyi hakuri ba zata Kara ba" " Wannan me kunnen kashin zata ji ne" Haka na lallaba ta mukaje muka ci abinci sannan muka zauna Hira. Haka rayuwan yake tafiya har aka Kira mu zuwa pretest a danbatta. Wannan karon ni kadai naje nayi sannan na dawo. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [5/11, 9:05 PM] Hauwa Galadima: 🧕 UNAISA 🧕 *H* Ayshatuuu *Have you paid for Unaisa? If no then hurry and do so as we only have two pages to take down the free pages. Thank you for the patronage.* Bayan sati biyu ranar asabar na shirya tafiya zuwa hadejia, Dan yin exams dina. Tun dare Anna ta sallameni da komai Nima na hada komai da zanyi amfani dashi. Hatta kayan da Zan saka seda na dakko Dan Haka da sassafe Ina tashi nayi wanka sannan na dakko atamfa red me adon spring sea green da purple. Seda na shafa powder nasa khol fuskar nan tawa smooth saboda yadda nake kula da ita bana son ko Abu daya ya taba ta, kurji daya idan ya fito min se na tadawa kowa hankali da korafi, shiaysa nake maintaining jikina musamman fuskata. Na shafa balm Wanda yasa lebena kyalli na yafa veil na zura flat shoes Dina na dauka folder se jaka. Anna na kokarin fito damu Koda kayan mu basuda tsada Amma tana iyakar kokarin ta akan mu, shiyasa ba zaka taba ganin alamar ko muna cikin wahala ba, balle yanzun ma Babu wata wahala da muke Sha, Anna na samu sosae se godiyar Allah. Seda ta rakani Tasha na hau mota sannan na ta koma gida, shi ne lokacin farko da nayi tafiya me tsawo ni daya Dan Haka duk bayan mintina ashirin se ta Kira taji Ina Ina, gashi ni bansan hanya ba se tace na tambayi driver din mana, tun Yana fada min har yace Wai na ishe shi Haka. Wani Dake gefena yasha kufta ya kafa hula zanna bukar ya dubeni Yana murmushi yace " Alama baki taba tafiya ke kadai ba ko?" Na Dan Bata fuska tare da gyada Kai na, yayi murmushi yace " Dama kyawawa irin ku ai treasure ne" Wannan karon ban kula shi ba, na saukar da kaina Ina Kara haddace formulas din physics. Muna zuwa hadejia aka sauke ni a Tasha, shima gayen ya sauka ya dubeni Ina kokarin matsawa gefe yace " Ina zakije?" Na Dan yi shiru se Kuma nace " School of nursing zanje" Ya gyada kan shi sannan ya samar min napep, bayan na Shiga ciki shima ya shigo ya zauna gefena, duk surutun da yakeyi ko uffan bance Masa ba Amma shi din Bai gajiya, he's so annoying na ayyana a raina. Har gate din school Suka kaini, na sauka Ina Nemo Masa kudi yace ai na bayan ya biya, na kalleshi nace " Nagode Allah ya saka da alkhairi!" Ya gyada Kai ya min waving tareda bani card yace na kirashi. Na gyada Kai Suka wuce ni Kuma na nufi cikin makaranta, banma tsaya wani duba card din ba na wullar dashi cikin katon drum din shara. Screening aka farayi se venue aka bani na exams din, ana bani questions dina na fara Babu Wasa. Tun Ina cikin exams din Naga alamar hadari ya hado, sede is More of iska than hadarin ruwa, gashi duka garin ya daure yayi dum Babu dadi yanayin. Se na fara attishawa da Dan karamin tari, a Haka na Gama nayi submitting sannan na fito, Amma se naji kirjina yayi min nauyi har numfashina suna ciccikowa, ga gajiya ga Kuma Yunwa, ga fargaban hadarin dake hadowa, kafin wani lokaci duk na gaji Amma a Haka na cigaba da tafiya zuwa gate, Ina zuwa mutane anata tafiya ga motoci na lodin garuruwa, na nufi inda naji ta Kano Dan shiga na tafi se naji an dafa ni, nayi saurin juyowa se Naga wannan Zahra din, tana min murmushi tace " Yayar Hunainah!" Nayi murmushi Nima nace " Zahra ko?" Ta Dan Bata Rai tace " Gaskiya I'm hurt! Kin manta sunana?" Na rufe fuskata da hannayena nace " I'm sorry! Tuna min Dan Allah" Taja hannuna tace " Sunana Zuhra Ismail, nazo nan pre test. I just hope kema Haka?" Na daga Mata folder nace " Of course! I'm Unaisa Yahya" Ta danyi Jim tace " Usaina?" Na girgiza Kai nace " UNAISA! Unaisa" " I've never heard of your name fa" Nayi dariya a hankali nace " Nima ni kadai na sani me sunan" Ta kamo hannuna tace " Wuce muje Yaya Man na jira mu tafi,  har na shiga mota yace min wai kalla wata kyakyawa, shi ne na dago se kawai na ganki." Na danyi murmushi nace " Wai kyakyawa" Tayi dariya tace min ai ita ta Jima Bata ga me kyau Irina ba, inata dariya na Ciro wayata daidai lokacin da take cewa " Kizo mu tafi Mana" Na nuna Mata wayata nace " Zan Kira Anna na fada Mata" " Wacece Anna? Your Mom?" Na gyada Kai Ina Kara wayar tawa a kunnena, Anna ta dauka tana fadin " Adda kin gama?" Kafin nayi magana ta kwace wayar a hannuna ta Kara a kunnenta tana fadin " Anna Ina wuni? Sunana Zuhra, kin tuna min hadu daku a mota wancan month din?" Banji me Anna tace ba Amma daga Murmushin da Zuhra keyi nasan ta samu, " Yawwa Anna zamu taho da ita, na Miki alkawarin har gida zamu kawo ta nida Yaya Man" Inata kallon ta Ina ayyana bazan iya abinda tayi ba, I'm not friendly sosae, ni din ban fiye sakin jiki sosae da mutane ba, shiyasa ko a secondary banyi kawaye ba, Babu wata wadda zatace ita din kawata ce shakikiya, karatu kawai nakeyi tunda shi aka kaini nayi. Shiyasa Anna kullum na yimin fadan na dinga sakin jiki da mutane, kalli yadda ta saki jiki da dai zakai tunanin ni da ita munsan juna ko Kuma irin mu Saba dinnan sosae, ta saki jiki sosae damu. " To Anna nagode se nazo " Haka ta Miko min wayar ta ja hannuna muka nufi wata Ash din Benz, Kai ba se an fada maka ba, kana kallon kayanta kana kallon ta kasan Yar masu kudi ce. Kuma kana kallo kasan arziki a cikin shi ta tashi, Dan kuwa Wanda ya tashi cikin arziki ya jiku dashi zakaga bashi da girman Kai Amma Dan talaka se karya da hura hanci. Su biyu ne a motar dukkan su a gaban mota, daya Yana sanye da black trouser da Ash top, fuskarshi sanye da brown shades, dayan Kuma clad in Ash shadda se maiko takeyi, Kan shi Babu hula Amma Kuma tana aje Akan dashboard din motar. Ina Zama na gaishe su dukda a dadare nake, Suka amsa " Wannan shi ne Yaya Man, he's Yaya Suleiman" Na danyi murmushi nace " Sannu Yaya Man" Ya juyo tare da cire shades din fuskar shi yace " Sannu! Ya exams din?" Nace alhamdulillah sannan ta dubi dayan tace " He's Yaya Saif, shi nake bi" Nayi murmushi na gaishe shi sannan muka dauka hanya, sunata Hira Kuma duk ciki se ta saka ni a ciki Dan na ware Amma still nayi shiru Ina jin numfashi na Bai Gama daidaita ba. Seda muka shiga Kano nayi Masa kwatance har kofar gida, na dubi Zuhra nace "Zuhra nagode sosae, ku gaida Mama. Yaya Man nagode" Wani kallo tayimin tace " Tare zamu je, se na gaida Anna ai. Yaya Man just five minutes" Saif ya dubeta yace " Wallahi zamu tafi mu barki banza uwar shishiggi" Ta bata Rai Amma taki sakin hannuna tace " Yaya Saif Babu ruwanka! Yaya Man Bari na Shiga na fito" Bata ma jira su ba su amsa Mata ba ta bude muka fice, da sallama muka shiga ciki, dukka suna zaune Anna na buga lissafi cikin karamin littafi yayinda Nuzla ke dama fura. Da murmushi Anna ta tare mu, Zuhra ta rungume Hunainah bayan ta gaida Anna, tace " Hunainah kin tuna ni?" Ta girgiza Kai tana tsotsan alewa, Zuhra ta dubi Anna tace " Anna Kinga Bata gane ni ba Wai" Anna tayi dariya tace " Ai halin Unaisa ne da ita, zauna Kisha fura" Ta kalli Nuzla tace " A'a jirana ake Anna, Zan dai dawo na yini" Anna ta tada Nuzla ta dakko jug ta juye Mata furar ta kulle a bakar Leda sannan aka dakko flask an soya awara nasan saboda ni ne, ba karamin so nake yiwa awara ba, tayi Murmushin jin dadi tace " Anna nagode Ina son awara wallahi. Kai Anna nagode" Anna tace " Banda abinki Zuhra wa kikaga Yana yiwa uwarshi godiya" Ta mike na rike flask din ita Kuma ta rike jug din furar, Nuzla da Badi'a Suka biyo bayan mu har mota muka rakata mukai exchanging contact ta wuce na dawo gida. Se lokacin na zauna na mimmike kafa nace " Anna Kinga tana da kirki ko?" Nuzla tace " Wallahi ni na fara sonta, she's very wise kiga kamar ta Dade da sanin mu" Anna tayi murmushi tace " Dama hakane ai, Allah ya Mata albarka daku Baki daya. Adda oya kici abinci" Na bude flask din na zauna naci sosae sannan nayi wanka nazo mukai ta Hira. Se dare sannan Anna tace min na Kira zuhra naji yadda taje gida, na dauki wayata nayi dialing number dinta bugu daya ta dauka " Unaisa!  Yanzun nake bawa Dada da Abba labarin ki, shi Abba ya manta ki Wai" Nayi murmushi nace " Zuhra kenan! Ta Yaya zai tuna Dani. Come-on ya kikaje gida" Karshe dai seda ta kaiwa har Abban ta muka gaisa dashi Haka ma mahaifiyar ta Dada. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 First Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/12, 10:10 PM] Hauwa Galadima: 🧕 UNAISA 🧕 *I* Ayshatuuu Lokuta da dama mukan dauka cewar choice din mu ne haduwa da mutane, Amma idan muka nutsu mukai tsam da ranmu zamu gane cewar komai a rayuwar Dan Adam is destined, it's written. Kuma dukkan Wanda aka hadu dashi akwai manufa da Kuma hikimar hakan. Haduwata da Zuhra na dauka kawai choice Dina ne da na kulata har ta Zama kawata,  Amma Bayan lokaci me tsawo se na fahimci through her akwai abubuwa da Allah ya tsara Wanda ni ban sani ba. Zuhra mutuniyar arziki ce. Bayan Anna ita ce mutum ta farko da na fara bude Baki na Kira da kawata, duk da halayen mu by far sun banbanta nesa ba kusa ba, ita din mutum ce carefree and friendly yayinda nake akasin hakan, ni mutum ce me wahalar sabo kamar inada kin yarda, ko Kuma Ina tsoron been attached to someone Kuma ya tafi ya barni. Kullum Rana idan na tashi to se Zuhra ta kirani Wai kawai taji yadda nake, sede nayi dariya kawai nace ai lafiyata kalau, wani lokacin Kuma idan ta Kira se ta ce min wai banji komai ba Akan exams dinmu, har ranar nace ta jira Zan Kira Yaya Yusuf na tambaye shi, ko Dana Kira shi se yace min ai Yana Hanya zai zo gidan. Dan Haka na fito na fadawa Anna, ta dubeni tace " Ni Wai meye ne tsakanin ki da Yusuf din Anty Nanah ne?" Na bude Baki da mamaki nace " Anna menene tsakanin mu kuwa? Kawai na Kira shi naji maganar makaranta ne saboda Zuhra ta takura" Ta nuna min gefenta alamar na zauna, na samu guri na zauna gabana nata faduwa, tace " Unaisa ba takura muku nake ba, Amma kinsan yadda komai ya kasance a rayuwar ku, Ina son ki manta da zancen wasu samari ki maida hankalin ki kiyi karatu, lokacin aure zaizo, lokacin da zakiyi samari Yana nan zuwa. Ni ki kalleni shekara ta Sha biyar akai min aure ko yadda zanyi sallah daidai ban Gama sani ba, ki kalla irin abinda na tsinta a aure me naci riba, Dan haka kudinnan komai da nake jurewa saboda kune, ki daure kuyi karatu kinji Adda?" Na gyada Kai na Ina goge hawayen fuskata da tuni na fara kuka nace " Allah Anna ki yadda Dani Babu wani Abu tsakanina dashi, ban taba tsayawa da wani..." Tayi saurin katse min rantse rantsen da nakeyi tace " Na sani Adda, kawai dai Ina tuna miki ne. Kin gama girkim?" Na girgiza Kai tace to naje na karasa, na Mike da sauri na fita kamar Zan kifa, na shiga kitchen na karasa stew din sannan na jujjuye na gyara kitchen din. Ina gamawa Badi'a da Hunainah na shigowa, na dube su duk sun gaji nace " Sannun ku, kuje ku cire uniform kuzo kuci abinci" Badi'a ta saki murmushi tace " Kai wallahi Adda kamar kinsan Yunwa nakeji" Hunainah ta tsaya tana hura hanci tana tambayata abinda aka dafa, nace ta wuce ta bani guri, ta tafi tana bubbuga kafar ta. Babu jimawa se gasu sun fito daidai shigowar Nuzla, Dake Shirin fara waec, shiyasa take dawowa daban da kowa. Ta dubeni " Adda an Gama abinci" Anna dake fitowa daga bedroom tace " Haka dai kullum kamar kamun Yunwa" Tayi dariya ta wuce ciki, tray na dakko na hada Mana dukka Dan yawanci tare muke cin abinci, dukka tare muka zauna muka fara cin abinci, Bayan mun Gama Anna ta zauna tana bamu labarin yarintar Nuzla dukda wani abun na sani, tunda Zan iya tuna yarintarmu tare, Muna ta Mata dariya ita Kuma ta hade Rai tana fadin " Allah Anna so kike Badi'a ta dinga tsokanata ko" Anna ta dubi Badi'a wadda har ciki take rikewa saboda dariya tace " Kayya ba gwara kowa akan nata ba, ita me kukan Madara ma" Ai fa se muka fara dariya, ta mike ta dauke tray din,  Anna tayi dariya tana binmu da kallo me cikeda farin ciki da kauna, wannan matar ladan ta a gurin Allah ne shi daya, tunda Baba ya saka kafafun shi ya tafi Bai Kara waiwayar mu ba Haka muma ko da Wasa bamu sake maganar shi ba, ni ce ma lokaci zuwa lokaci nakan tuna dashi bawai Dan ya dawo ba a'a se Dan mamakin karfi Hali irin nashi da nake da Bai taba juyowa ko ba Dan Anna ba danmu Yayan shi, gaba daya rayuwar nan se a hankali se yasa nake Kara tsoron attachment a rayuwata. Se dare sannan Yaya Yusuf yazo, ya kawowa Anna scholarship din da ya samu zuwa Sudan Dan yin karatu, gaba daya muka taya shi murna anan yaci abincin dare sannan ya Kara nanata min nayi karatu da kyau Dan makarantar da zanje kora suke Babu ruwan shi. Bayan sati daya Ina zaune Ina saka wani set din kayan sanyi na babies da aka kawo daga makwabtan mu danta ya haihu suna hada kayan barka, na Gama saka riga da wandon da hula, se shawl din da socks kawai suka rage, Badi'a na gefe tana hada hulunan da Nuzla tayi, Hunainah Kuma ta fita da Anna se Nuzla na girki. Kamar daga sama se Jin sallamar Zuhra nayi, na aje knitting pin din Ina mikewa se kuwa gata ta shigo, na saki murmushi Ina jin Dadi, ta shigo ta zauna tana fadin " Wallahi wayarki batada amfani, kinsan irin Kiran da na dinga Yi Miki kuwa?" Na dubi Badi'a Dake gaisar da Zuhra nace " Badi'a Ina wayata?" Ta mike nace da Zuhra " Ayya ai bansani ba tun dazun ta dauka sannu da zuwa, sannu Ina Dada da Abba?" Ta gyara zamanta tace " Duk suna lafiya suna gaishe ki, Ina Anna? Ko Dan tace min taje unguwa ko?" Na gyada Mata Kai, Sega Nuzla tazo suka gaisa ta kawo Mata ruwa sannan ta Bata hakuri Akan an kusa Gama abinci, murmushi kawai tayi muka cigaba da Hira, tace " Wai duk sakar nan ke kikayi? Gaskiya you got talent Babu abinda na iya se surutu" Aikuwa na kwashe da dariya jin tayi admitting cewar ita din me zance ce, ta Ciro wayatta tace Wai albishir tazo tayi min, na aje pin din na karba dogon list ne na Wanda sukai nasarar cin entrance exam din da mukai, na saki hamdala ganin sunanta sannan na tafi lalubar nawa se kuwa gashi, na rungume ta Ina fadin " Alhamdulillah Zuhra we made it!" Ta gyada min Kai tana dariya tace " Kinga da Abba yace na Bari kawai naje Nile University nayi BSC acan saboda can Aseey zataje" Se naji banji dadi ba, na aje wayar Ina sauraren ta " Amma nace ni fa can hadejia zanje gaskiya, na riga na hadu dake" Se nayi murmushi nace " To me Abba yace?" Ta yaye veil dinta ta aje can gefe tace " Ya yadda of course, Aseey zata wuce wani satin ita" Na gyada Kai dukda bansan wacece Aseey din ba, ban Kuma tambaya ba. Nan muka ta Hira har Ina mamakin kaina sannan muka ci abinci, se yamma Anna ta dawo da dealolin gwanjo da aka Aiko Mata, me napep din ya shigo dasu, ta zauna a gajiye Zuhra ta kawo Mata ruwa tana Mata sannu da zuwa, seda ta nutsu sannan ta fada Mata cewar ai munyi making exams dinmu, ba karamin Dadi taji ba. Tana zaune aka bude dealer farko wadda duk blazers ne, skirts da Kuma tops, muka Taya Anna ta shirya su se yamma sannan aka kirata akan anzo daukar ta, ta dubeni Bayan ta tashi tace " Ina jiran ki kizo kema" Na dubi Anna da tayi murmushi tace " Zata zo Inshallah" Da idanu Anna ta nuna min ledar ta ware Kaya ta min alamar na bita dashi, na dauka muka fito muka tarar da Yaya Saif ne yazo tafiya da ita, muka gaisa dashi sannan mukai waving juna bayan na wulla Mata ledar a backseat nace inji Anna, nayi ta dariyar hararar da take min na Zan Kama ki dinnan. Seda taje gida taga kayan sannan ta kirani tana ta godiya ta Kira Anna na. Rana daya akai Mana fixing ranar da zamuje interview, tun dare kamar yadda na Saba idan zanyi tafiya na hada kayana har credentials Dina, washegari da wurwuri nayi wanka na shirya cikin Ash din atamfa me design din pink a jiki, dinkin skirt da riga, ban daura dankwalin ba se na saka hula Dan hijab nake son sakawa, awara na.soya na hada sauce na Kuma juye cikin flask sannan na dawo Kan fuskata, nayi scrubbing na wanke ta tas se glowing take sannan na shafa Mai da powder, nasa kwalli na gyara gashin kaina da Kuma na gira, na duba madubi Naga I'm good to go! Ina saka hijabi na Se naji sallamar ta, ta shigo sanye da bakar Abaya me wasu sparkling stones, ta rufe kanta da veil din, "Bari na gaida Anna nazo mu tafi" Anna ta fito.da sauran yaran Dake midterm break, Suka gaisa sannan muka wuce, wannan karon driver ne muka gaisa dashi sannan muka dauki Hanyar hadejia. Muna zuwa ana farawa, se wajen Sha biyu aka Kira sunana, na gyara zaman hijab dina, na dauka file case Dina na shiga, kowannen su a zaune, wasu sun manyanta yayinda wasu suke a young age din su, na gaishe su aka min tayin kujera na zauna, na Mika musu takaddu na kamar yadda suka bukata, wasu na going through yayinda wasu Kuma ke jefo min tambaya. Ina ta amsawa se a karshe suka tattaro min takaddu na Suka ce naje, Haka na juya da karfin gwiwa ta na fito bayan na musu godiya. Se bayan azahar Zuhra ta shiga Tana fitowa mukai sallah muka tafi mota muka ci abinci sannan muka dakko Hanyar dawowa gida. Duk yadda muka kwaso gajiya Bai hanata shigowa ta gaida Anna ba, dama tun a hanya take min korafin ni naki zuwa na gaida Dada, a gidan su kullum se anyi Mata dariyar har yanzun ban zo ba. Na danyi dariya nace " Zan zo fa" Tace " Se yaushe?" Na danyi shiru kafin nace " Zan kiraki idan zanzo" Se ta gayda Kai ta fara rubuta min address din cikin note din wayata, tun a hanyan take bani labarin su " Mu Yan Jahun ne, Abba engineer ne ita Kuma Dada accounting tayi, tana aiki itama, Yaya Man shi ne babba se Yaya khulthum ita tayi aure da wani cousin din mu, se Yaya Faisal se ni" Nace " Wow auta! To wannan da kuke video call dazun fa?" Tace " Oh! Yaya Ahmad he's a cousin. Baban shi yayan Abba ne Abiey. He's my favorite cousin" " Dada fa? Ita Yar Ina ce somehow kina min Kama da Fulani" Tayi dariya tace " Abin mamaki Dada bata San asalin garin su ba, kinsan kakkani na are very funny, Wai kawai sunzo wucewa Suka yada zango garin su Abba suka bada auren ta, guess what Basu Kara dawowa ba" Na bude idanuna see a similar story to that of Anna, nayi dariya Nima nace " Haka family Anna sukai, ba fulanin daji bane? Ai su dai se su" Muka hadu muka saka dangin Anna da dangin Dada da duk sauran fulani a tray muka tsuye su, not minding mu dinma fulanin ne, nakan ayyana dama Zan iya Dana fada Mata namu labarin Amma bazan iya ba, na cika zurfin ciki da rashin yarda. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/13, 2:49 PM] Hauwa Galadima: 🧕 UNAISA 🧕 *J* Ayshatuuu *Last free page* Ban cika alkawarin da na daukawa Zuhra ba na cewar zanje gidan su, ni din bame yawan son fita bace balle Kuma har naje gidan su Zuhra da ko skin dinta ka kalla ba se an fada maka cewar ita din Yar masu kudi bace, kana kallon ta kasan hakan, to ni bana son na fiye shishigge mata sboda inada gudun wulakanci. Tun tana korafi har ta fahimci bazan je bane se kawai ta kyaleni, Amma Kuma Bata Kara zuwa gidan mu ba Haka Kuma ta daina Kirana Wanda hakan ba karamin abin mamaki bane, hakan sabon Hali ne data zo dashi, hatta Hunainah seda tayi jigiyar ta. Da yammaci Ina sanye da skirt da top na gwanjo, kaina a barbaje Ina tajewa Ina ta yatsina fuska saboda yadda ya Kara tauri, Dan tun asali Kan nawa tauri ne dashi, seda na Gama Ina jin kamar nayi ihu saboda dukan Kan ya daure hatta scalp din ciwon tazar yake. Na daura Leda a hannuna na fara diban home made hair mayonnaise, dukda warin man shanun dake bugata Bai dameni ba as long as kaina zaiyi laushi an wuce wurin, na Gama sawa tas hannuna har ya kage saboda yawan gashin, Anna ta fito lokacin Ina zura bakar Leda a Kan Dan ya Dan narke. Ta samu kujera ta zauna tana fadin " Har kin gama? Ai da kin sakawa Hunainah Dan itama irin gashin ki ne da ita" Na kalle ta tana zaune acan gefe tana Wasa nace " Seda nace tazo na saka Mata yarinyar nan ta gudu" Anna ta girgiza Kai kawai tana murmushi tace " Wai kin fasa zuwa wajen Zuhra dinne?" Na Dan yamutsa fuska nace " Ni fa kawai bana son zuwa,kada aga kamar kwadayi ne" Anna ta gyada kanta tace " Kinyi magana kema, Amma ya kamata kije say daya daga nan shi kenan. Zuhra ai mutum ce" Se na yadda Akan zanje washegari, na wanke kaima tas seda naji baya wari kwatakwata sannan na dauraye shi, wasu a gidajen su powder su ce ke saurin karewa yayinda mu a gidan mu shampoo dinmu ke fara karewa saboda yadda muke taadin shi da Kuma yanayin gashin mu. Comb na dauka da man kitso na daure Kan na tafi can wani gida Dan nesa da namu amarya ce Bata Jima da tarewa ba take wankin Kai da dasu stretching, na Jima a tsaye Ina kwankwasawa kafin tazo ta bude min, fuskar ta da murmushi tace " Nuzla sannu da zuwa!" Nayi murmushi saboda Nuzla tafi sani Dan tafi kowa zuwa, muka shiga cike se sannan nace ai yayar Nuzla ce, se tace min wallahi duk Kama muke Kuma sunana wahala yake Mata, nayi dariya kawai. Har stretching akai min sannan na biya ta na koma gida. Yadda Mata ke sanaa cikin gida a wañnan zamanin burgeni yake, dan ni a ganina ban yarda ba ka zauna a Haka, the world is changing Mata sun fantsama cikin business Dan Haka kema ya kamata a dama dake, ya kamata ki duba kiga me Zaki iya Yi, be an independent Lady, saboda BAHAUSHE yace " Me kwadayi shi yasan gidan me rowa" idan kin nema na kanki bazaki saka Rai a kayan wani ba. Washegari wajen goma na Gama shiryawa cikin wani cotton and soft material kalan light purple dinkin skirt da riga, na daure gashina da ribbon na nannade shi, na dakko cleanser ta na goge fuskata sosae sannan na goge fuskar da face wipes sannan na shafa powder nasa kwalli, fuskata Banda sheki Babu abinda take, Anna na yawan cewa duk abinda nake samu a gyaran kaina take karewa, Kuma hakane saboda i always want to look good.  Na daura dankwali, Ina jin Nuzla na cemin gayu ma a gurin ki ya Kare, Dan duk wani sabon trend na dauri ko wani Abu na iya, kafin ya baza gari se nayi yadda nayi na koya, na Gama shiryawa sannan na zura takalma na fito, Anna na zaune a kitchen tana girki, tace da kanta take son girki Wai mu huta tunda ba zata fita ba. Ina shigowa ta dubeni da murmushi a fuskar ta tace " Mashaaa Allah! Adda kinyi kyau" Nayi murmushi Nima nace " Nagode Anna" Purse dinta ta janyo ta bani 500 na saka jakata ban manta Yi Mata godiya ba, ta bani tsaraba akan na Kai gidan su Zuhra Kuma kada nayi dare. Ban Jima ba na samu napep mukai ciniki ya kaini har kofar gidan, tunda muka Shiga unguwar nasan na masu dashi ne, gidaje kankararru ga Kuma shiru baka m ganin wulgawar mutane, na sauka na sallame shi sannan na Isa gate din nayi knocking a hankali, security ya bude yana kallona kasa da sama yace " Gurin wa Kika zo?" Na gaishe shi sannan na fada Masa, se ya Kara tambaya ta ko Zuhra tasan da zuwana na girgiza masa Kai alamara a'a, se yace to na kirata, ni Kuma bana son hakan so nake kawai ta ganni, Amma se na Ciro wayata da niyyar kiranta, se naji honk a bayana, da sauri na matsa, Yaya Man ne shi da wani me yanayi da Saif sede daga gani ya girmi hatta Yaya Man din. Aka bude musu gate ya danna Kan motar ciki, me gadi ya mayar ya kulle, se Kuma ya buden yace " Ki shigo inji oga Man" Na saki ajiyar zuciya na shiga na samu Yana fada musu " Akan wannan da kuke gani zaku iya fara takun saka da Zuhra, ku ganeta saboda next time" Se Kuma Suka fara bani hakuru Wai Basu gane ni ba, to da sun sanni ne? Na ayyana a raina, karasawa nayi na gaida Yaya Man da Kuma na gefen shi, Yana murmushi yace " Yau gidannan Babu Zama finally Unaisa tazo" Wanda ke gefen busy with his phone yayi saurin dauke Kan shi daga wayar yace " She's Unaisa?" Ya fada yana kallona from head to toe, na tsani irin wannan kallon Amma a ganina ai duk waccan Yar hau din ce ta jamin, idan kana zuzuta Abu da zancen shi kowa zai so yaga abun. Tare muka Shiga har parlon da ya gaji da haduwa, Ina tsaye ya kwadawa wata Kira daga ganin yadda tazo kasan me aiki ce ya Bata umarnin ta raka ni wajen Zuhra. Na bi bayanta muka haura stairs nanma parlon Dana samu se da yayi putting na kasan to shame. Daki dake gefe ta kwankwasa sannan ta tura tace min ki shiga kilan Bata tashi ba ma. Na Mata godiya na wuce ciki, komai na dakin peach ne, it looks lovely, dakin yayi duhu saboda ko Ina a kulle yake se AC dake aiki Babu kakkautawa, na karasa gaban gadon inda ta kudundune na yaye tare da bubbuga gefen gadon, ta bude idonta se Kuma ta rufe, se ta Kara budewa kafin ya Mike a sukwane, ta rungume ni, se ta sake ni ta shige toilet. Nayi dariya na kunna Kwan dakin na ninke Mata duvet din na gyara gadon na zauna Ina fadawa Anna na samu gidan, ta bani sallahun na gaishe su na Kuma dawo da wuri.  Bata Jima ba ta fito sanye da bath robe ta zauna gaban dressing mirror tana fadin " Unaisa naji dadin zuwan ki, Wai Dan kwatancen da na Miki har kin gane kenan?" Na Harare ta ta Gama shiryawa sannan ta ja hannuna muka fita,tana ta mini Hira tun Ina murmushi har na saki jiki mukai ta Hira,dakin Dada mukaje, kana kallon matar kasan bafullatana ce, kusan tsayin su daya da Anna, for some unknown reason se nake ganin kamar Anna, bawai Kama suke ba Amma kawai se nake ganin yanyain Anna a tare da ita. Tunda na shigo ta kafe idanun ta cikin nawa, har na tsugunna har kasa na gaishe ta, tana ta kallona Wanda yasa naji I'm uncomfortable itama ta amsa tana nuna min gefenta na zauna, tace " Ina Maman ki? Yau dai Unaisa tazo mun huta da mita" Nayi murmushi nace " Tace a  gaishe ku" Ta danyi murmushi amma se Naga yanayin ta kamar tana cikin damuwa, ta dubi Zuhra tace muje mu gaida Abba. Muka Mike shi har yafi Dada Wasa da barkwanci, ya dinga min tambayoyi Ina amsawa sannan muka koma dakin Zuhra, ta kunna Mana kallo wani film da ban ma gane a wacce kasa bace, they're more of Chinese. Se tace min ai Koreans ne and I began to think yadda ake take gane su Bayan kusan duk Kamar su daya. Wasa Wasa kafin mu tashi a kallon Nima na fara gane su. A parlon Dada muka je cin abinci, tana zaune tayi shiru da abinci a gabanta, se Yaya Man da wannan Dana gani. Muka zauna shi din yace ma Zuhra " Finally yau munga Unaisa" Nayi murmushi, ita Kuma tace " Yaya Muhammad ka ganta kyakyawa ko? Wallahi tafi Ya bilkisu kyau" Na zungure ta ta kalleni na Harare ta, shi Kuma se dariya yake, Bayan mun Gama lunch din Dada tace min " Unaisa ku Yan wanne gari ne?" Nace " Masaya, Anna tace a Birnin kudu yake" Dada ta gyara zamanta tace " Baku taba zuwa ba" Na danyi shiru Ina son tuna last da muka je, se na tuna time din da aka cewa Anna mu ba Yayan Baba bane,idanuna suka ciko da kwalla na danyi kasa da kaina nace " An dade, bazan ma iya tunawa ba" Se ta gyada kanta I was hoping kada ta Kara min wata tambayar Kuma, Amma se tace " Dangin Maman ki fa?" Na danyi shiru nace " Anna Bata San iyayen ta ba, kawai dai akwai yayarta Inna Zulai a gurin ta tashi, se tace Wai kamar sunada wata yaya Kuma, I'm not sure yadda abin yake" Ban taba maganar da wani ba Amma bansan me yasa nayi maganar da Dada ba, kawai naji ya kamata na Bata amsa, Bata Kara zancen ba Amma she looks disturbed, tace naje wajen Zuhra Dan daga ni se ita mukai maganar, na koma bayan laasar na koma na Mata sallama se tace min " Inna Zulai din tana nan?" Se na girgiza Kai nace " Ta Jima da rasuwa" Daga Haka ta bani Kaya sosae, Abba ya bada kudi a bani na dinga godiya se gida. Dadas' POV Bayan fitar Unaisa da tafiyar ta, Dada ta mike zuwa window Wanda yake katoto Yana Kuma baka damar hangar duk wani Abu Dake faruwa a parking space din gidan, a hankali Unaisa ke takawa, kana kallon ta kasan ta Kai shekarun Yan matanci, a hankali take tafiya me cikeda karsashi kuma, bayanta Zuhra Dake dariyar da Bata San me suke fada ba, jiyowar Unaisa da sakin murmushin ta yasa Dada matsanancoyar faduwar gaba, hakan ba zai taba yiwuwa ya Zama coincidence ba, Dole duk inda Unaisa ta fito ta hada iri da tsatson Inna, a hankali Unaisa ta shiga waving hannunta ma Zuhra se taga tamkar ranar da Inna ta juya tana daga Mata hannu bayan an kaita dakin ta, wannan tafiyar ita ce ta karshe daga ranar Babu labari Babu Kuma dawowar su, daki ta koma ta bude safe dinta Bayan ta Danna passcode ta Ciro wani karamin hoto Wanda ba se an fada maka ba dadewar tashi ta Isa, hoton ya kunshi Fulani guda biyu, wadda macen tamkar Unaisa ce a tsaye sede kasancewar ta hoton Fara ce yayinda Unaisa take baka, Haka Kuma se Dada da Abba cikin shiga ta alfarma, se wani a tsaye Wanda mahaifin Dada ne, da Kuma karamar yarinyar shekara takwas zuwa Tara. Ta jujjuya hoton ta cigaba da shafa fuskokin dake hoton musamman fuskar photocopy din Unaisa! Unaisa is not free! Pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/14, 10:41 PM] Hauwa Galadima: *K* Sunsan yadda Dada wasu lokutan Kam Jima ita daya a daki yasa Koda sukaga Bata fito ba Zuhra ma Bata neme taba, se wajen maghrib Zuhra ta fito bayan ta idar da sallah Dan zuwa Kama aiki a kitchen kamar yadda suka saba, tana Shiga ta Kai idanunta Kan stool din Dada ke Zama tana monitoring yadda ake hada abinci, taga wayam, ta dubi Baba ladi tace " Dada Bata fito bane?" Baba ladi tace " Eh Amma tace Zaki zo ayi Dake" Zuhra ta zauna har ishai aka Gama komai sannan ta nufi dakin Dada, Bata parlor se a bedroom ta sameta, " Dada wani abu ya faru ne? Kinzo daki kin kwanta Kuma" Ta Dan dago da fuskar ta me cikeda damuwa tace " Babu komai, kiyi ma Abba setting table Zan shigo" Ta danyi Jim kadan tana kokarin karantar Dadan Wanda fahimtar hakan yasa Dada tambayar ta ko Bata ji abinda ta fada Mata bane, se ta juya cikin damuwa tayi yadda tace Mata, tana cikin hadawa Abba ya shigo shi da Yaya Man da Kuma Yaya Muhammad, Faisal baya gari Yana Yola inda yake karatu. " A'a auta Ina Dada ne?" Muhammad ya fara tambaya Dan shidai seka tunanin Dan Dada ne, in har Yana Kano to tabbas daya daga cikin abinci uku da ake ci a Rana to a gidan Dada ne nashi, tun Mamaa na damuwa har ta zuba Masa idanu, a iya zuwan sa yasan wannan aikin Dada ne Bata Bari wani ya jerawa Abba abinci, " Tana dakinta" Abba da Bai Kai ga zama ba yace. " Daki Kuma? Is she fine?" Yaya Man Dake zaune yace " Na sameta daki Bayan tafiyar Unaisa, she seems disturbed though nayi nayi tace ba koma" Abba ya gyada Kai yace Zuhra ta kwashe kayan abincin zuwa bedroom din Dada, lokacin tana toilet har Zuhra ta Gama jera abincin, zata fita Dada ta fito ta kalli carpet din sannan tace " Ina nace kikai abincin" Abba Dake shigowa yace " Ni nace a kawo nan" Ba tace komai ba Zuhra ta fita shi Kuma ya karaso ciki Yana fadin " Naga yau Jan aji ake min shi ne na kawo kaina" Ya fada Yana dariya Wanda Dole ita ma yayi lightening mood dinta, seda Suka ci abinci sannan ya dubeta yace " Me ya faru ? Wani Abu akai bayan fita ta?" Ta girgiza Kai alamar Babu, sede ta kasa hada idanu dashi Yace " In six days zamuyi shekara talatin da aure, Zainab ko da hannu kike tafiya nasan kafar Dake Miki ciwo, ki fada min me ya faru?" Tace " Unaisa" Se ya Dan kalleta da mamaki yace " Me Unaisa tayi?" Se tace " Baka ganin kamar In Maharazu ce ta Haifa Unaisa? Abba kamar ta baci, Abba ni nasan Unaisa tsatson Innar maharazu ce" Se yace Mata shima hakan ya gani tun a mota, to Amma yasan Allah ke halitta kuma Bai son ace yasa ta hopes dinta high shiyasa yake bincike. Nan Dada ta fada Masa yadda sukai da Unaisa yace zaiyi bincike. Bayan laasar na karasa gida, da sallama dauke a bakina na Shiga, gidan shiru Babu kowa a tsakar gida hakan yasa na wuce inda muke aje containers din ruwa na daura alwala, dakin mu na wuce se na same su dukkan su a can, banma lura da tsohuwar Dake zaune gefen katifa ba, na gaida Anna sannan na amsa sannu da zuwan da suke min na zura hijab na tada sallah. Cikin sallar naji bakuwar murya na fadin " Hassana da ace kinsan mahaifiyar ki da kin tabbatar da kamar da Unaisa ke Yi da ita. Allah me iko ai kamar tasu ta baci" Anna tace " Allah sarki! Ai tun tana karama idan Inna Zulai tazo Haka take fada, tace Kama suke sosae" Matar tace " Ai kamar ta baci hassanah, ko ku Baku Kama da ita kamar yadda take Kama da ita" Lokacin na idar da sallah, na juyo na gaishe ta, fuskarta a sake ta amsa tana cemin nazo, Babu musu na karasa gurin ta, ta rike hannuna tana kallon Anna tace " Duk sun girma mashaaa Allah!" Anna tayi murmushi sannan tace min mamar babanmu ce, na tsura Mata idanu se Kuma Naga hakane fa ga Kamar su sosae ta bayyana. Na Kara gaishe da ita ban masan wazan tambaye ta ba. Se tace " Hassana Babu Wanda ya tambayi Baban a cikin su" Anna dake duba kayan da nuna Mata an bani daga gidan su Zuhra tace "Eh saboda dama Basu Saba dashi ba, shiyasa" Se tayi shiru, ni Kuma karfin halin ta nake gani, me ya kawo ta? Bayan shekara da shekaru se yau aka gadamar waiwayar mu kenan. Na mike na fita tsakar gida na shimfida tabarma, daya Bayan daya su Badi'a suka biyo ni, muka fara Hira kamar yadda muke, se itama Anna ta fito ta zauna damu tana sauraron dukkan abinda tace. Da daddare dukka munyi Shirin kwanciyar Anna tace na barwa Baba Fiddau katifata nazo dakin ta mu kwanta. Na shirya na dauka wayata da hijab Dina na musu sallama zuwa dakin Anna, already ta kwanta Nima na kwanta gefenta, Bayan na Gama addua nace " Anna Wai me tazo Yi?" Ta danyi murmushi da naji sautin shi tunda duhu ya mamaye dakin tace " Wai tazo ta ganku ne" Nace " Uhmmm! Kuma se yau? Kinga Anna idan Kika Basu fuska zasu ta zuwa ne, zasu manta duk abinda Suka Miki" Tayi dariya batace Dani komai ba, Nima se ban Kara cewa komai ba na lumshe idanuna a Haka bacci ya daukeni. Washegari Babu makaranta Babu me fita se bamu tashi da wuri ba se wajen goma, ni na fara tashi na fito tsakar gida, seda na tsorata da farko, tana zaune ta zabga tagumi hannun ta rike da casbaha da ba lallai tasan me take ja ba. " Ina kwana?" Ta saki murmushi tace " A'a takwara kin fito?" Se na fahimci Nuzla take nufi, na gyada Mata Kai na wuce toilet nayi wanka sannan na shirya lokacin kowa ya tashi,kaida se mun gyara gida munyi wanka sannan zamuyi breakfast, Anna ba ta Hana ba tace muyi yadda muka Saba, muka gyara gida kowa da aikin shi, Ina jin Badi'a da Nuzla na fadin " Kalli yadda take Hamma kamar zata cinye mutane' Badi'a Dake wanke mopper tace " Kinsan a kauye 6am anyi breakfast Dole ai taji Yunwa" Na danyi gyaran murya Dan su San Ina jin su, Nuzla ta kalleni tana dariya na girgiza musu Kai alamar su daina, se Sha daya na Gama breakfast muka baje kowa Yana cin abinci, ta dubi Anna tana fadin " Hassana Haka kuke cin abincin safe da Rana tsaka? Ina ai Banga gurin Zama ba" Badi'a tace " Dan Allah Baba ki zauna ya Zaki tafi" Na saki Baki Ina kallon makirar yarinyar nan, Basu Jima da Gama gulmar baiwar Allah nan ba" Nuzla cikin turanci tace " Badi'a what's this? Abeg allow this old woman to leave" Anna ta Harare su, da gaske muna Gama Breakfast ta dauki Kaya muka Taya ta se bakin titi ta samu napep sannan ta tafi, da muka dawo Anna ta cemin gashi cikin ruwan sanyi anyi maganin ta, munafurci ya kawo ta tazo taga halin da muke ciki, Kuma tazo taga a yadda muke, wani me kudin Bai Isa fada Mana Jin dadin rayuwa ba. Bayan sati daya Shirin tafiya hadejia kawai nake, duk abinda ya kamata Anna na siya min a hankali kafin lokacin tafiyar yayi. Kudin registration shima ta aje min tun da naci pre test, saboda kada nazo tafiya a samu matsala. Har na kwanta wayata ta fara ringing nasan Zuhra ce Dan ita daya nake anticipating Kira daga gare ta. Ina dubawa Naga ita dince kuwan, na dauka ina fadin " Zuhra" Ta amsa muka gaisa Amma se naji yanayin excitement din dake cikin muryar ta a Koda yaushe Babu shi. Na tashi na zauna nace " Zuhra akwai wani abun ne? Naji muryar ki kasa kasa" Ta danyi shiru se tace " Dama Dada ce, tunda Kika tafi to gata nan dai dukka Bata Jin Dadi" Nace cikin rashin jin Dadi " Subhannallah! Me ya faru?" " Wallahi Kinga tambayar ki zanyi, Anna tana da wata Yar uwa da Bata sani ba?" Nayi shiru Ina tunani Dan ni a yadda na sani Anna Inna Zulai ce kawai Yar uwarta Bata taba Mana zancen wasu ba, nace " Wallahi bansani ba Zuhra, just tell me me ya faru ne?" Ta saki ajiyar zuciya me nauyi tace " Ita Dada Fulani ne, to Kuma irin masu yawo dinnan ne Dan ita tace bata masan asalin garin su ba, tasan tana da Yaya namiji tun suna Yara ya tafi karatu, se kanwar ta Zulai Wai, to suna yawon sukazo Jahun, kinsan Abba Dan Jahun ne. Se baban shi kakan mu kenan se ya ganta se yace ya kamawa Abba, kafin su tafi akai aure su Kuma suka Kara gaba. To Kuma Basu Kara dawowa ba, Bata San inda suke ba ko sauran Yan uwan nata ba, tunda ita bayan auren Abba zai tafi karatu England ya tafi da ita acan tayi karatu" Se naji ai irin labarin Inna Zulai ne, ga Kuma sunan Inna Zulai ya fito, nace " Allah sarki Dada, to yanzun me ya faru?" Tace " Bayan kinzo kunyi magana kin tafi tace wallahi kamar ku daya da Babar ta, Kuma kema kinyi maganar Inna Zulai ai" Nace " Zuhra ki cewa Dada tazo ta samu Anna suyi magana, it can't be a coincidence all this, tunda ance da kakata maman Anna nake Kama, ga Inna Zulai" Ta saki ajiyar zuciya cikin jin Dadi tace " Allah yasa hakanne, I can't wait duk hankalin mu a tashe yake, duk ta damu" Nace " Ai dole, yanzun Zan cewa Anna kawai Dada zata zo, idan sunzo se suyi maganar" Da wannan mukai sallama, naji Dadi na Kuma Yi adduar Allah yasa hakan ya kasance da naji dadin gaske, Dan Ina son Nima Naga munada Yan uwa. Aikuwa washegari na fadawa Anna cewar Dada zata zo, tayi niyyar fita clearing kayan ta da Suka iso Amma se ta Bari, mukai girki sosae na tarbar ta. Karfe daya Suka iso itada Yaya Man da Zuhra, har waje naje na taro su, tana ganina ta rungume ni se nake Kara ganin yanayin Anna a tare da ita, wallahi har jikin su iri daya ne. Tare muka shigo har Yaya Man da da farko yaki seda Dada tace ya shigo kafin ya shigo, Anna ta fito ta tarbesu, Ina ganin kallon da sukewa juna. Zuhra na tama Anna surutu itama tana biye mata se can muka Basu guri Dan suyi magana. Dada ta dubi Anna tace " Maman Unaisa bansan ta Ina Zan fara ba, Amma dai Bari ki gani" Ta fada tana Ciro wani tsohon hoto daga jakar ta, Anna ta karba ta tsirawa hoton idanu kafin Kuma tayi saurin mikewa ta nufi bedroom dinta ba tareda tace komai ba, Amma yadda take tafiya tana hardewa shows she's nervous, ba jimawa se gata ta dawo da irin hoton itama, ta mikawa Dada, Dada ta karba tace " Ke kanwa tace Maman Unaisa, ke jini  na ce, Ina Zulai?" Anna se hawaye Shar a fuskarta tace "  Inna Zulai ta rasu, Yaya hafsatu Ashe kina da rai, Ashe kina nan? Har ta rasu duk lokacin da zamuyi magana da ita se ta tambaye ni ko na hadu dake? Allah me iko Ashe kina kusa" Dada tana kuka tana jajanta rasuwar Yar uwarta, hoton anyi shi ne ranar bikin Dada, a hoton akwai Dada, Inna Zulai da Kuma mahaifiyar su Anna. Seda Suka daina kukan se Kuma Hira ta barke, ita Dada Bata masan an haife Anna ba, ba Kuma tasan rasuwar iyayen ta ba, wayar ta ta dakko ta Kira Abba ta fada masa labari me dadi, Yaya Man na zaune se ya Kira mu muka zauna, nace " Amma Anna Baki taba fada Mana cewar kina Neman Yan uwanki ba" Tayi murmushi tace " Unaisa kenan" Dada ta hada mu mu hudun ta rungume mu Jin irin wahalar da muka sha, har seda ta saka ni kuka se nake jin abin banbarakwai, Wai yau ni ce na samu wata matsayin yayar mahaifiya ta. Basu tafi ba se bayan sallar ishai, Yaya Man ne ma ya fita da Hunainah da Badi'a da Nuzla, mu Kuma Muna daki Hira. Dukka muka rakasu akan zasu saka Rana suje Masaya Dan Dole aje aga yaran Inna Zulai dukda sun watsar da Anna Suma. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/15, 9:46 PM] Hauwa Galadima: Duk kayan da zanyi amfani dashi Dada ta siya min, duk Dunkin da akaiwa Zuhra seda aka min, komai namu iri daya Haka aka Mana, ranar Wednesday Anna ta hada kanmu duka da wurwuri muka tafi gidan Dada, wannan ne karon farko da zasu hadu bayan zuwanta gidan mu. Yaya Saif yazo ya dauke mu, Dake shi baida sakin fuska Bayan gaida Anna Bai Kara magana ba, mune ma muka Kara gaishe shi. Ya amsa, tunda muka shiga Zuhra na tsaye tana jiran mu, Muna parking ta kwaso a guje ta rungume Anna, Nuzla tace " Allah Adda Zuhra Baki jin kunyar gudu" Ta saki Anna ta bisu ta rungume su tana fadin " Lallai Nuzla Naga Anna se naki gudu, ke Bari Naga idan Kinga Dada ko ba zakiyi gudu ba" Duka mukai dariya, se ta dawo gefena tana murmushi tace " Kiyi gaba Mana, kamar wata bakuwa" Tasan bazan Yi magana ba shiyasa tayi dariya muka shige ciki, Abba da Dada, Yaya Saif da Yaya Man da Kuma Ya khulthum, ita bamu taba haduwa da ita ba, ita ce babba tayi aure da dadewa, sure muna Kama da ita kamar yadda Dada ta fada Mana ranar. Suna tsaye alamar suna jiran mu, gaba daya fuskokin su murmushi ne akai Haka muma namu, aka zazzauna cikeda farin ciki, se Hira. Ranar se dare muka koma gida. Wannan kenan! Ranar lahadi Yaya Man yazo tafiya dani, tunda sukai sallama na fara kuka karku manta tunda nake ban taba zuwa wani guri na kwana ba, bani kadai ba dukkan mu ma, Babu inda muka taba zuwa duk abinda ya faru to zaka ga muna gida da iyar mu. Anna ta dubeni da fuskar ta me nuna damuwa tace " Meye abin kukan? Menene?" Nayi shiru se kuka nake saboda wani Abu naji ya tsaye min a makogaro na, ta Dan janyo ni jikinta tace " Ya Isa kukan, bayan kullum zamu dinga waya Banda abinki?, kawai dai Adda kuyi karatu, ku sani yarda ce ta Sanya muka amince muku kuje wani garin kuyi karatu, ku rike mana Amana, ku Kare mutuncin ku, kuyi abinda ya kaiku. Allah yayi muku albarka" Naso har zuciyata ace na rike wannan kalaman na Anna, naso ace na cigaba da kula da kaina har zuwa lokacin da zaa kaini dakin mijina, sede banyi hakan ba,na bar kula da kaina da kowa yayi min fadan, mutuncin da na tsare a karshe na sake shi. Kaico! Zuhra ta amsa da Amin Amma nikam Banda kuka Babu abinda nakeyi har seda muka tafi a Haka. Badi'a ke zaune a gaban mota se ni da Zuhra a baya, Babu yadda baayi ba Yaya Man ya taho da Nuzla yaki yace ma Anna shi Badi'a kawai yace. Muka karasa school har kofar gate din hostel sannan ya aje mu, lokacin na daina kukan na hakura, Amma fuskata duk tayi alamar kuka. Yaya Man ya dube mu yace " Take care of yourselves, idan akwai matsala it's just a call away, ok?" Muka gyada kanmu, ya fito Mana da kayan mu sannan ya Kara Mana 5k Akan kudin da already aka bamu. Nan ma da zai tafi na dinga kuka Badi'a na Taya ni, Yaya Man ya dubi Zuhra yace " Take care of her kinji?" Ta gyada kanta ta ja hannuna mukai ciki, already munsan dakin da akai Mana allocating, Babu kowa a dakin muka Shiga muka aje Kaya, kowa da katifar shi akan gado, na zauna gefe, ta fita tana jido kayan a hankali har ta Gama, toilet ta saka na wanke fuskata nayi sallah itamaa tayi, sannan ta Kira Wanda ya dace tace min karasa. Da kaina na bude manyan lockers din dake jikin bango, ta gefen gadon Zuhra na saka Mana kwanukan mu da kayan abincin mu, na kusa da nawa Kuma na jera Mana kayan sawan mu da takalma, trollies din da sauran abinda ba zaa rasa ba. Ita ta shimfida Mana bedspread akan gado sannan na Dan kwanta na juya Mata baya. Se bayan maghrib sannan na ware muka ci abinci na Kira Anna ta Kara Mana nasiha da Dada nan ma seda nayi kuka. Wasawasa satin duka cinye shi akai wajen Mana orientation tun daga Kan rules din makaranta da Kuma na council Wanda yake Kare interest din profession din, ethical conduct da Kuma penalties ga Wanda yayi breaking a single rule. Abubuwan da tsauri Amma ga Wanda yake ganin yafi karfin bin doka, aka zo Kan exams nan ma Suka Mana yadda ake exams da Kuma penalties din faduwa Wanda either they withdraw or demote you. Na saki ajiyar zuciya Ina ayyana ko da ace mutum daya ne zaiyi passing exams din that person is definitely I, na sawa Raina determination me karfi na Kuma sawa Raina cewar karatun me sauki ne. Banbanci sosae tsakanin nida Zuhra, Yan set dinmu dukka sunyi tunanin gidan mu daya ne se idan kaji surname din mu ya banbanta sannan zakaa fahimci hakan, ita din mutum ce so friendly and care free, kafin muyi wata daya Babu Wanda Bai santa ba cikin class din mu maza da mata, yayinda ni wasu Basu San sunana bama sede ace min sister Zuhra, Haka kowa yake addressing dina. Ki hostel muka dawo Ina daki yayinda ita har team din karatu ne da ita, tsabar yadda tasan halina yasa Bata takura min akan lallai se naje class karatu ta tabbatar ni din zanyi karatu a dakin, kawai tasan mutane ne bana son shiga. Haka idan weekend yayi zata tarkato friends dinta dakin mu to anan ne ma idan suna Hira nakan saka Baki ayi dani, Amma da zarar an fara musu Zan dauki wayata nayi wani abun. Tsakanina da ita Babu matsala mun riga mun fahimci kanmu, ni Ina son girki yayinda ita Kuma Bata Faye so ba se ya zamana kusan ko da yaushe ni ke girkin yayida take Mana wanke wanke da gyaran daki, idan tazo kayan sawa ni nake wanki ita Kuma tayi Mana guga. Watanmu uku muka fara midsemeter exams, dukka mun dukufa da karatu da addua saboda it's either you make it or you get withdrawn. Ni na fara fitowa daga hall na Koda na mikawa chief examiner seda ya kalleni yace " Are you sure you are done?" Na gyada Masa kaina na amsa shi, still ya bubbude pages din yaga na Kai har kusan karshen booklet se kawai yace naje, na ninke question paper na nufi hostel, na bude daki na fada Kan gado Ina jin sanyi yau mun Gama theory se a washegari zamuyi instrumentation. Wannan bashi da matsala Dan dukkan forceps din da aka koya Mana na San su Kuma Zan iya identifying dinsu. Har na Gama dafa noodles sannan Zuhra ta dawo, ta zauna muka tambaya juna exams sannan ta wanko hannun ta muka ci, washegari last paper Bayan mun fito akai addressing dinmu se Kano, kowa Yana hada kayan shi ya tafi dashi naki no da Zuhra saboda inada tabbacin duk abinda aka tambaya na amsa Kuma nasan Allah will take care of the rest! Se yamma muka karasa Kano, tun a Tasha kowa yayi hanyar gidan su, it feel so good Bayan watanni ka dawo gida, Ina Shiga dukka suka yo kaina suna Yar rige rigen rungume ni, na hada su dukka na rungume su Ina fadin " I've missed you girls!" Suma Suka Fadi Haka sannan muka shiga daki, Banga Anna ba na tambaye su se Suka ce ai ta fita sunje masaya da Dada, har da bubbuga kafata Wai tasan Zan dawo me yasa zata fita. Se dare ta dawo kamar zata maida ni ciki tana complain nayi Rama ni dai se murmushi nake, hutun bashida yawa se da mukai sati daya sannan muka shirya zuwa masaya. Na shirya cikin shadda brown dinkin gown na yafa milk din mayafi Bayan na daura dankwalin sannan Yaya Saif yazo, dayan motar Yaya khulthum, Dada da Zuhra se Yaya Man, seda yasa Badi'a ta koma can karewa ita ce a gaban mota. Yadda yake ma Badi'a mamaki yake bani, nasan dukkan su suna ji damu, duk abinda Suka samu to mune, they treat us specially Amma Kuma yadda Yaya Man yake treating Badi'a is exceptional, Bayan Zuhra ta zauna tace da Nuzla " Nuzla bakiga yadda Yaya Man yake ma Badi'a ba" Yaya Saif dake gaba yace "Ku barsu dai, ai idan tayi wari zamu ji" Dukda zuwana Bai Kai biyar ba Amma still ban manta hanyar ba, Koda mukaje garin ta kofar gidan dagaci muka tsayar da motocin, muka fiffito sannan muka shiga a tare muka bar mazan a waje, aka dinga maraba da zuwan mu tunda zuwan Anna yasa sun fahimci lallai baa taulaci muke ba asirin mu a rufe yake, aka shimfida Mana tabarma na bogaji muka zauna ana kallon mu gwanin shaawa, muka gaishe su, Babu jimawa aka fara kawo abinci kowana zuzuta giramn da mukai, yayinda su Kan tuna Inna Zulai, Sega Baba Fiddau ta zagayo, tunda Nuzla da Badi'a Suka kalleta suka fara dariya har seda Dada ta musu magana, ita Kam Zuhra tambayar su take Wai dariyar me suke, Badi'a ta tsegunta Mata nan ta hau dariya kamar tababbiya itama, nikam kawai bin kowa nake da idanu Ina hasasho yadda suke rayuwa, yadda suka ki mu se yanzun da muka tsaya da kanmu, ni nasan musababbin zuwan mu saboda yaran Inna Zulai ne da nasan ba zamu taba zuwa ba. " Hassana barka da zuwa! Se ki zauna anan har yaran memakon ki karaso can ai yafi iska" Dada ta dubi Baba Fiddau sannan ta dubi Anna alamar Karin bayani, ni cikin turanci na fada Mata, a take Naga Dada ta tamke fuska tace " Ai ba nan muka zo ba, Baki ga mun zauna gurin Wanda muka zo ba?" Na Dan zaro idanu, I can see Jin Dadi a fuskokin su,se tace " Ayya! Baiwar Allah ni din kakar yarannan ce, na tabbatar Baki San ni wacece ba shiyasa kike fadin Haka" Dada ta gyara zamanta tace " Se me Dan ke kakar yaran ce? Su Unaisa Zaki ce suzo gurin su Amma ba ita ba, meye hadin ku da ita? Aure ne ya hade Kuma ya raba yanzun" Baba Fiddau ta hadiyi yawu ta dubi Anna tace " Hassana wacece wannan?" Anna dake danne danne a waya kace Bata San da zaman Baba Fiddau ba tace " Yayata ce wadda muke nema" Se ta gyada Kai ta fara washe Baki a Dole se ta shishigge Mata, ganin ba fuska dukka mun maida hankali Kan abincin da aka kawo Mana se ta mike tana fadin mu muzo a raka mu gidan Yan uwan mu, se nan Anna tace " A'a ba wannan ya kawo mu ba, duk me son ganin su yazo inda suke" Wannan maganar ta Bata mamaki dama Wanda ke gurin Amma ita ko a jikinta se naji dadin hakan da tayi. Yaran Inna Zulai su biyar ne Kuma dukka sunyi aure tunda dama duka  maza ne, Haka muka bi kowanne gidan shi muka ga iyalan shi, mutum daya Yaya salisu Yana Birnin kudu anan yake Zama saboda aiki da yake acan Kuma shi yayi karatu, se Yaya Kasim Dake Lagos se matar shi kawai muka gani, Dada dukka seda ta musu fadan watsar da zumunci da sukai, Suka wofantar da Anna damu, dukka suka Bata hakuri akai exchanging contact sannan Suka rako mu bakin mota. Anan dagaci ya dubi Anna yace Mata " Alhaji Yahai Yana nan, yaran suje su gaishe shi" Anna ta girgiza Kai tace " Baya son ganin su tunda Bai zo inda suke ba Baba, kawai ka barshi" Dada ta girgiza Kai tace da Anna ta barmu muje Haka muka tafi har Zuhra Dake hada puzzles din rayuwar mu, ita Bata tambaya ba Nima ban fada Mata ba. Yana zaune kofar wani shago, dama can shi ba me jiki bane Haka yanzun ko duniya ce ya rame kamar me wani ciwo, ya kankame ga kuraje sunyi Masa watsi a fuskar sho harda jikin shi, Yana hango mu ya tashi zaune mukaje muka durkusa " Ina wuni?" Ya dubemu daya Bayan daya yace " Unaisa! Nuzla! Badi'a! Hunainah sannun ku duk Kun girma" Duka mukai shiru, yana kallon mu with so much love a idanun shi Wanda ko yayi expressing zai tashi a banza ne. Ya Kai hannu zai Kama Hunainah, tayi saurin sakin ihu ta koma Bayan Zuhra ta kankame ta ganin haka Muka Mike zamu tafi ya Ciro Yan dubu dubu daga pocket din shi ya Miko Mana na girgiza Kai na juya ai kuwa har mota ya biyo mu Akan mu karba Amma Dada tace Masa " Tunda sunce ba zasu karba ba ka kyale su" Se ya kalleta yace " Ke Kuma fa? Ina ruwan ki shiga tsakanin yara da ubansu" Dada ta gyara tsayuwar ta Dan dukkan alamu haushin kowa takeji a garin, musamman shi " Kalleni nan! Kaga akwai alamar Yunwa ko rashin jin Dadi a tattare da yarannan daka Bari? Ko Dan ka barsu tunani kake zasu wulakanta, sede Kai ka wulakanta Amma wannan yaran da kuka watsar se kunzo Kuna kuka Kuna neman taimakon su" Se ta dubeni da nake kallon su cikin rashin jin dadin abinda ke faruwa tace " Ku Shiga mota, Man kayi gaba dasu" Babu musu muka shige Yaya Man yaja  na tabbatar seda ta wanke shi tas sannan suka taho, Koda muka koma gida ko me nakeyi se Ina tuna shi a Haka hutun mu ya Kare muka koma makaranta                                    *** Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/17, 11:28 AM] Hauwa Galadima: *M* Na rike wayar a hannuna Ina kallon hoton shi Dake Kan wayata, ni na dauke Shi washegari da aka kawo ni, na runtse idanuna na saki kuka a hankali, I so much missed him na ayyana , it's ended before it's even started! Ina nan zaune nayi shiru se naji muryar Anty Aisha tana ma Nuzla fadan me yasa zata barni ni daya, Jin hakan yasa nayi saurin goge fuskata na fito, tana tsaye wannan Karan ita kadai ce, tana ganina ta saki murmushi tana fadin " Sannu da dawowa" Nasan ta fahimci nayi kuka Amma se Bata kulani ba balle tayi zancen, na zauna Kan sofar Dake kallon wadda ta zauna muka gaisa sosae tace dama ta shigo ta ganni se Kuma danwake da tayimin ko Ina shaawa, ai a take yawuna ya tsinke, na saki murmushi nace " Amma Anty kin taimaka" Tayi murmushi tace " Duk abinda kike so I'm just a call away" Na gyada Kai na Mata godiya ta tafi tana Kara Jan kunnena akan damuwa. Na dubi Nuzla nace "Mu gyara gidan ko?" Tace " Ai ni na fara, ki zauna Zan karasa Kinga akwai kura" Naki yadda, Se dana tayata dukda aikin da kura Amma nasan I need to do something ya dauken hankalina daga Kan rasuwar Honorable, Bayan mun Gama na afa magani Dan ji nake kamar attack din zaizo, na Dan nutsu naci abinci sannan na tafi sama zuwa dakin shi, na tura kofar na shiga, gadon Yana nan a shimfide, Dada data zo kwasar Kaya ta manta Bata cire ba, yadda na dame shi, da pillows a aje se throw pillows anyi customizing Wanda Nuzla tayi min, nashi an saka Goodnight King, nawa Kuma an saka Goodnight Beautiful! Dukka Haka muke Kiran junanmu, da adjective din yake amfani saboda ya nunawa duniya cewar ni din a gurin shi kyakyawa ce me kyakyawan halaye! Na saki ajiyar zuciya Ina shafa pillon Ina Kuma murmushi lokaci daya hawaye Yana min sintiri a fuska, may you continue to rest in peace na ayyana. Wannan Daren a dakin na kwanta Ina tuna dukkan shagalin da mukai, na rungume pillow Ina jin kamar shi dinne a jikina. Nayi bacci me dadi me cikeda mafarkin ya dawo rayuwa! Washegari da safe nayi wanka na bude drawer gefen gado inda nan Naga ya aje transfer letter dita, Dana dakko se Naga hadda admission letter dita da Zan fara Bnsc. Na shafa takardar na aje sannan na sakko kasa, tea na hada plain nasha sannan na karasa dakin da Nuzla take, tayi daidai se bacci take, ta Kure AC Wanda yasa na fara attishawa, Babu shiri na koma da baya. Key na dauka na fita, motar tayi datti kamar na shekara ban hau ba, na bude Ina addua sannan na danyi warming se asibiti,  a Hanya Kiran Anna ya shigo na dauka muka gaisa ta tambayeni ko akwai matsala na tabbatar Mata da Babu se mukai sallama, na cigaba da tafiya har na Isa asibitin, a gate aka bani card na karba sannan na shiga ciki na samu guri nayi parking, lokacin kowa yake zuwa aiki, Nima na kulle sannan na nufi admin block din, na tambaya office din HOD aka nuna min, na dubi cleaner muka gaisa nace Masa gurin HOD nazo se yace min ai ya shigo Amma Bai zauna ba yaje wards zai dawo, na samu na zauna Ina kallon yadda ake ta mopping floor din, nayi shiru Ina tunanin da na saba, se naji wayata ta fara ringing, na Dan kalla jakar sannan na Ciro ta Ina ayyana Nuzla ta tashi kenan, Amma se Naga Zuhra ce me Kiran, Ina picking tace " Sister kamar motar ki na gani a asibiti? Kinyi reporting?" Na danyi murmushi nasan se nasha complain din ban fada Mata na dawo ba, sannan Kuma ban fada Mata na fito ba " Kiyi hakuri sister mota tace" Tayi tsaki Wanda yasa nayi murmushi tace " Kina Ina?" Se na fada Mata inda nake ba tareda tace komai ba ta kashe wayar, mintina goma Basu cika ba se gata tazo, tunda muka hada idanu take glaring Dina, na Mike tsaye Ina fadin " Allah ya Baki hakuri uwargida sarautar Mata!' Ta taba Baki ta karaso ta rungume ni tare da fadin " Kin Kara ramewa! Howwa u" Na zauna nace " Lafiya Lau nake se abinda baa rasa ba" Ta gyada Kai tana Kara Bina da kallo, idanunta looks pitiful, na kawar da kaina Dan bana son hakan, ni tun can bana son ana kallona with pity a Ido, to yanzun yawancin kowa Haka yake min idan muka hadu. Ta zauna nace " Ina yaran da Yayana?" Tace " Suna school, shi Kuma jiya yake maganar ki" Se na gyada Kai ban Kara cewa komai ba, itama se tayi shiru kowa deep in thought, ganin ta mike tsaye yasa Nima na tashi tsaye, mutumin Dana tabbatar shi ne HOD nursing din ya karaso sanye da farin uniform yasha guga , ya manyanta Dan grey hair duk ya fito Masa, se ya zamana bakin gashin kadan ne. Muka gaishe shi yace " Kuna jirana ne?" Muka gyada Kai, muka bi Bayan shi bisa umarnin shi, seda ya zauna sannan ya bamu damar Zama, muka zauna muka sake gaishe shi, na Mika Masa transfer letter dita , ya karba yayi going through kafin Kuma ya dago yace " Kece Amaryar Sen. Aminu?" Na gyada kaina, se ya aje pen din hannun shi Yana kallona with so much pity, Wanda yasa naji idanuna sun ciko da kwalla I felt weak, naji kamar nafi kowa abin a tausayawa a duniyar nan, yace " Kiyi hakuri! Allah ya jikan shi ya Masa Rahma, ya kyautata namu zuwan. Don't despair kinji?" Na gyada kaina Ina hura iska daga bakina a kokarin maida kwallar data tarar min nake, ya dubi Zuhra yace " Kince min she's your sister ko? In hada ku guri daya?" Cikin sauri tace " Thank you sir! Thank you Allah ya Kara girma!" Yayi murmushi Yana amsa Amin, ya dubeni yace " You're posted to ANC Naga double qualification ne dake, kike gida after a week se kiyi reporting" Naso yace yau nayi reporting saboda da gaske na gaji da zaman gidan so nake nayi aiki ya dauke min hankali Amma baa kin ta mutane, Kuma nasan out of concern yayi min hakan. Na mishi godiya muka fita, ta dubeni tace " Amma naji Dadi sosae da ya hada mu guri daya, I can monitor you" Nayi murmushi nace " To CCTV, Amma Yana da kirki" Ta gyada Kai, muka cigaba da tafiya har zuwa bakin mota ta, ta dubi motar tace min " Muje ki zauna na bayar a wanke Miki tayi datti da yawa" Na gyada Kai Dan da na fito da ita ban ji komai ba Amma yanzun hakan kunyar Hawa nake. Tare da ita muka wuce can unit din su, tun a Hanya ta Kira Yaya khalifa ta fada masa muna tare se yace Mata yanzun ya zai.fara rounds idan ya Gama zai zo. Muna zuwa ta kaini muka gaisa da matron dinsu ta mata bayanina, seda suka saka ni kuka Babu shiri matron ta Jani dakin da suke Zama su Kuma Suka cigaba da aiki. Na kwanta Ina sakawa Ina kuncewa har bacci yayi gaba dani, ban Jima inayi ba se Kiran Dada ya tada ni, na tashi na zauna na dauka wayar muka gaisa, ta tambayeni yadda nake da ko na fita aiki se na fada Mata yadda mukai da HOD ta Masa addua sannan ta Kara min nasiha mukai sallama, I began to think abubuwa da dama ciki harda irin abubuwan da Mama tayi kafin a aureni, na rasa yadda akai ta hakura da wurwuri Haka, se wata zuciyar tace min ai Wanda akeyi domin shi ma ya rasu to meye Kuma abin gaba da fada, Kuma hakane shiyasa ake son duk abinda zakai ka dauke shi cikin sauki baka San abinda zai faru ba. Yaya khalifa yazo na fito, muka gaisa ya danyi korafin mun dawo ban fada musu ba kawai nace bazai gane ba I'm not in the right state of mind, se ya koma aiki sannan muka fito ni da Zuhra, " Dada tace zaa kawo dattijuwa ku zauna tare ko?" Na gyada kaina nace " Ai zaman ni da Nuzla bazai yiwu ba" Tace " Gaskiya kam! Aseey ta kirani" Na tsaya da bude motar da nake Ina kallon ta alamar jiran Karin bayani, se tayi dariya tace " Hakuri ta bani, ta Kuma ce na Baki hakurin abubuwan da suka faru" Na danyi murmushi nace " Ai ya wuce, Nima ta min maganar Kuma na fada Mata Haka, na Kuma nuna Mata Babu abinda yake faruwa da rai face abinda Allah ya tsara, yanzun ba gashi ba har anyi an gama, abinda na dinga fada a wancan Lokacin k man" Kamar ance min na daga idanuna, Ina daga idanu na zuwa ga motocin Dake Parke a inda tawa take Amma Dan nesa Dani, idanuna suka sauka akan shi, Yana tsaye sanye da wata danyar getzner me maikon gaske, daga inda nake Ina iya hango kyallin ta, color sararin samaniya Wanda ya Kara tabbatar min da gaske shi dinne, Dan kuwa shi din favorite color din shi ne. Yana jingine jikin motar shi da alamu fita zaiyi se ya tsaya amsa waya, Yana nan yadda yake Dan gayun nan, fuskar shi dauke da murmushi Wanda yasa naji sanyi cikin zuciyata, se na fara kokarin janye idanuna Amma I was late Dan kuwa kamar yasan Ina gurin ya dago idanun shi karaf cikin nawa idanun, cikin sauri na bude motar na Shiga nayi Mata key Ina cewa Zuhra " Bari na tafi naje na huta, I'm tired" Kafin ta bani amsa, muryar shi da Kuma turaren shi ya katse mu, " Hajiya Zuhra!" Ya fada Yana zuwa inda muke, da mamaki ta kalle shi sannan ta kalleni se ta saki fuska tace " Al'amin!" Ya amsa ta Suka gaisa sannan ya dube ni yace " Unaisa Ina wuni!" Duk se naji kunya ta Kama ni, na Dan saki fuska kadan nace " Ina kwana? Ya aiki" " Alhamdulillah" Zuhra tace " Ko ka dawo nan ne?" Cikin zuciyata addua nake Allah yasa yace Abu yazo Yi Amma se naji yace " It's four months now da nake nan, ai na dawo nan da aiki" Na runtse idanuna cikin wani yanayi, Zuhra tace " Amma bamu taba haduwa ba" Ya girgiza Kai yace " Na ganki ranar zaku fita da Doctor, Ina ta muku honk bakuji ba" Zuhra tace " Na shiga rubibi" Se yace " Da yaushe ne Baki cikin rubiji? Kullum ai a Haka kike" Hatta ni seda nayi murmushi, se hakan ya tuna min da olden sweetest days, idan yazo zance gurina su hadu da Zuhra suyi ta zance har se na Bata rai nace Masa ya Faye surutu se yace Wai kishi nake da sister ta, " Unaisa ya aiki? Ya megidan? I hope you are happy?" Shi ne tambayar da yayi min, se na tuna ranar da na tura Masa invitation Dina shi ne reply dinsa, " he hope I'll be happy without him" Ba tareda na ankare ba se naji hawaye sun fara gudu akan fuskata, oh Rabbu! Se yaushe Zan daina kuka ne? Kilan bazan daina ba na ayyana, Al'amin ya dubeni fuskar shi Babu dadi ya Kuma dubi Zuhra da yanayin ta ya sauya yace " Na Fadi wani abun ne?" Zuhra tace Masa " Ya rasu! Bayan 3 days da bikin ya rasu" Da sauri ya juyo ya dubeni tuni na kifa kaina Kan wheel Ina shesheka, ya dubi Zuhra Yana son tace tsokanar shi take kamar yadda ta saba sede kukan da nake ya tabbatar Masa da gaske ne. " Innanlillahi wa inna ilaihil rajiun! Laillahaillallah!! Subhannallah!!! Bansani ba Unaisa, I've not heard about it! Am so sorry ya ilahi ya rabbul alamin" Ya fada Yana me nuna tsantsar damuwar shi, na goge fuskata sannan na rufe motar naja ta nayi gaba na bar su a gurin, zuciyata radadi take, kewar mijina nake ji, se Kuma wani Abu da nake ganin na Jima da binnewa, nake ganin na manta dashi me yake bijiro min yanzun, Inna lillahi! Why do I even met him now? A lokacin da nake cikin mess dinnan!                            *** Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha Hassan kwalam First Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/17, 11:40 AM] Hauwa Galadima: *N* Tunda muka koma gida baan Jin dadi, dukkan hankalina na wajen Babana, bawai wani Abu ba Amma se kawai na samu kaina da tausaya Masa, da Kuma tunanin halin da yake ciki, nasan tabbas yayi kuskure sosae Amma wannan battle din Bai dace a saka mu a ciki ba. Washegari ta Kama Friday, tunda na tashi nasan ranar zaa sake result dinmu Kuma wannan shi ne zai nuna fate Dina a makarantar, tun bayan da nayi breakfast na koma daki na kwanta na kashe wayata, ko me zaa fada gwara a fadawa Zuhra, she'll know yadda zata fadamin. Tun Anna na tambayar Ina Ina ? Me yasa na kwanta har ta fahimci anxiety ke damuna se kawai ta rabu Dani. Bayan an sakko a massallaci, Ina zaune Kan sallaya na kammalla karanta suratul kahf, Anna ta shigo ta Miko min wayarta, Ina karba ta juya ba tareda tayimin bayanin me Kiran ba, gabana ya fadi ganin sunan Zuhra, ga Kuma seconds na ta motsawa alamar she's still on line " Wai me yake damun ki, tsaban iskanci se ki kashe wayarki" Shi ne abinda ta fara fada nasan ranta a bace yake, na Dan yatsina fuska nace " Ni tsoron outcome din nake ji" Tayi dariya tace " Yau gashi wani Abu ya gigita Unaisa, by the way anyi pasting result fa!" Cikina ya bada kululu, cikin sauri nace " Ya ake ciki? We made it ko?" Tana dariya cikin murna tace " Of course, we nailed it" Na saki hamdala tare da durkusawa nayi sujudus shukr, na fito da murnata Ina fadawa Anna dasu Nuzla, duka Suka rungume ni suna Taya mu murna tare da Mana adduar Allah yasa ta gaba ma mu ci. Mun koma makaranta an cigaba daga inda aka tsaya, Babu laifi na fara sakin jiki da mutane mussamman Wanda suke zuwa gurin Zuhra, nasan ni din me wuyar sabo ce Amma a Haka Husna ta shiga jikina, bayan Zuhra bani da kamar ta, kusan ko da yaushe tana dakin mu ko Kuma ni Ina nasu, tana da kirki sosae da sosae. Wani safiya Muna daf da zamu fara exams, Dan har an Gama revision , munje karatu ni da Husna da Zuhra min dawo, na kwanta akan gado ko takalmin kafata ban ma cire ba, Zuhra ta Harare ni tace " Dan Allah ki tashi ki Mana girki" Cikin sauri na tashi Ina kallon ta nace " A'a Dan girman Allah Zuhra ki Bari mu huta, daga dawowar mu" Ta bata fuska tace " Wallahi Yunwa nake ji Unaisa, just cook ko da noodles ce" Nayi tsaki Ina Mata gorin acici, ita bata son girki ni Kuma I find pleasure and joy in cooking. Husna na Mana dariya ta Mana sallama ta tafi duk yadda muka ce ta tsaya taci taki Wai ita noodles taci da safe. Cikin kankanin lokaci na Gama dafawa se Kuma muka fahimci bamuda ruwan Sha, na girgiza Kai na dauki kudi da hijab Dan naje shop na siyo Zuhra tace " A'a ki zauna na siyo" " A'a Bari naje kawai ki fara ci, yadda kike langwabewar nan ai se ki Fadi" Tayi dariya ni Kuma na fice bayan na harareta. Na fito na samu wata dalleliyar bakar mota wuluk a wajen Caf din hostel, na kalleta one glance sannan Kuma na wuce na siyo ruwan a shop na dawo Naga me motar ya fito, yana tsaye jikin mota, I wonder yadda zaka tsaya a wañnan ranar Dake burning skin din mutane, ta kwalle har zakai mistaken lokacin da karfe Sha biyu na Rana, a gaskiya Kuma karfe goma ne kawai, ba tareda na kalla inda yake ba na cigaba da sauri Dan na koma kada ta illata min fata ta da nake tunkaho da ita, Ina zuwa gefen shi yace " Dan Allah!" Sanin ni kadai ce ke tafiya Se yasa na tsaya na juya na kalleshi, Yana sanye da kananan Kaya, idanun shi sanye da glasses, fuskar shi looks a bit familiar Amma Kuma na kasa fahimtar a Ina na sanshi. Na gaishe shi yayi murmushi yace " Kema student ce anan ko?" Na gyada kaina bance komai ba se yace " Nazo wajen Zuhra Abdullahi, I dunno ko kin santa? Na kirata wayar ta Bata shiga" Se daya fada sannan na fahimci Kama suke shida Yaya Saif, na saki fuskata nace " Zan fada Mata, Amma wa zance Mata?" Yace " Ahmad Aminu Zaki ce Mata" Ikon Allah akace ikon gaske, wannan ne karon farko da muka fara haduwa da Ahmad, na juya na nufi hostel, na shiga daki na samu har ta fara ci abinci, na janyo cooler na zuba ganin Bata min magana ba nasan haushi taji na Dade, seda na juye sannan nace " Someone Ahmad Aminu yazo gurin ki" Cikin sauri ta aje fork din hannunta kamar zata kware tace " Ya Ahmad! Yana Ina?" Na fada Mata inda yake ta dau hijab ta fice, na zauna naci abinci sannan na clearing gurin na koma na kwanta, se bayan da nayi azahar sannan ta shigo, lokacin har bacci ya dauke ni, daden da tayi min yasa na farka a firgice Ina turo Baki, tayi dariya Dan tana yawan cewa Wai idan nayi pouting kyau nake, na zauna Ina mirtsika idanu nace " What again?" Na tambaya bayan ta zauna gefena, hannuna ta ja tare da fadin " Kizo muje ku gaisa" Nasan ko naki ba zata yadda ba Dole na wanko fuskata muka fita, har ya tada mota da muka karasa, tun da muka taho yake kallon mu Wanda yasa naji haushi a cikin Raina Amma ban nuna ba. Muna karasawa muka gaisa tunda wancan haduwar bamu gaisa ba " Yaya Ahmad ita ce first daughter sister Dada Dana baka labari, she's Unaisa" Yayi murmushi yace " I like your name" Na Masa godiya sannan yace " Ga Kaya na kawo Amma nayi tunanin ke daya ce, I'm sorry ana Bina bashin sauran" Tayi dariya tace " Babu komai we can share ai, beside baka San da ita ba" Ya gyada Kai sannan tace " Nagode Yaya Dan Allah ka gaida Abiey da Mamaa' " Sure! Shi Yaya Muhammad me yayi?" Ta Bata fuska tace " Seriously fushi nake dashi" Yayi dariya kawai ya Mana sallama seda ya tafi sannan muka koma ciki, sosae shopping yayi, na zauna na jera kayan ta Kira Abba da Dada ta fada musu, Ina jin Dada na Mata fada ta yadda take amsawa, seda ta Gama tace min " Kin tuna Yaya Muhammad? Brother shi ne, cousin dinmu ne" Na gyada Kai anan take fada min wai shi ne best cousin dinta ya dawo daga Manchester inda ya Gama medicine. A hankali ranaku suka shude muka fara exams, ranar mun fito a PHC Ina dawowa na tarar da jerin Calls da nayi missing, number da ta yimin Kira har uku ta dauki hankalina, na Danna dial Amma tana fara ringing aka katse Sega kiran ya shigo, na duba na dauka muryar shi na dokar kunnena nace " Yaya Ahmad! Ina kwana?" " Lafiya Lau Unaisa, ya makaranta" " Alhamdulillah" Na bashi amsa, muka gaisa sannan yace " Ina son zuwa na dauke ku idan kun Gama exams jibi, I hope Babu matsala" Na danyi Jim nace " I'll talk to Zuhra about..." Ya katse ni da sauri yace " Nop! That should be a surprise to her!" Nayi dariya Dan idan har wani mahaluki na tunanin I can hide something from Zuhra yayi kuskure, " Me yasa kike dariya? I'm not welcome?" Kafin na bashi amsa Sega Zuhra ta shigo da murnarta, alamar exams tayi Mata Dadi, ganin Ina kallon ta ta karaso ta warce wayar tana fadin " Waye Kika samu? Allah yasa wani ne ya sace min zuciyar ki" Na fara dariya ganin yayi disconnecting kiran, na zauna nace " So kike a raba ni da zuciyata nufin ki? A hanani sukuni irin naki?" Tayi dariya ta zauna tana jujjuya wayar tace " I want you to taste love, Ina son kiji menene soyayya? Ina son ki fada kiji yadda akeji" Na tabe baki nace " That your cousin called.." " Yaya Ahmad? Ko dai" " Dallah! Yace Wai zai zo daukar mu ne" Ta Bata fuska tace " Shi ya sani, na zata zaice Yana sonki ne" Nayi dariya Ina Mata kallon batada Kai sannan na tambayar ta abinda zamu ci, ita ta dafa Mana. cikin kwanaki biyu muka kammalla exams, da wurwuri yazo kamar yadda yayi Mana alkawari, ya saka Mana kadan daga cikin kayan da zamu koma dasu gida. Ni ce a baya idanuna akan wayata yayinda suke gaba suna Hira, dukkan kokarin da yake na ganin ya saka ni a cikin hirar tasu naki, bansan me yasa naki sakin jikina dashi ba, se ya kyaleni bayan Zuhra tace ya rabu Dani I'm not the surutu type. Mun bar Ringim a bada Kiran Dada ya shigo wayata dake hannun Zuhra Ina nuna Mata wani thread a Tweeter se babbaka dariya take, " Dada Ina wuni? Mun taho?" Ta amsa min sannan tace min dukka su Anna na gidan ta Dan Haka mu zarto can. Na fadawa Zuhra ta dinga murna, kafin mu karsa gida se da ya tsaya a havilla ya karba mana ice cream da cake sannan muka karasa gida. Tun a gate na barsu tsaye Bayan na Masa godiya, Yana murmushi yace " Yaushe zaku koma?" Nace " Nan da 13 days" Ya gyada Kai se Zuhra ta Masa tayin ya shiga su gaisa dasu Dada, se yace Mata " Da nace tafiya zanyi ban gaisa da Dada ba, Aseey fa ta dawo" " Munyi waya!" Ya Bata Rai ya shige gaba muka bishi a baya, suna sama Dan Haka muma saman muka wuce, Nuzla ce kana shiga zaka fara cin Karo da ita tana cin abinci, tana jin sallamar mu ta aje plate din tayo kanmu, tuni Suka hade gidan da ihu itada Zuhra, naja gefe Ina murmushi tareda kallon su gwanin shaawa, I dunno me yasa ni bana sahun yin hakan, nutsuwata tayi yawa, ni din inada sanyi bana ma cikin hayaniya . Na kalli Yaya Ahmad da ya harde hannayen shi a kirji Yana ma Nuzla wani irin intense kallo, ita Kuma Ina kyautata tunanin Bata masan da zuwan shi ba, ganin kallon is deep yasa na bubbuge su day fadin " Wannan ya bar murna ya koma hauka Kuma" Ta saki Zuhra ta zumbura Baki cikeda shagwaba tace " Ko murnar ganina bakiyi" Na riko hannunta Ina fadin " Yaya Ahmad my immediate Firdaus" Nayi hakan dan ta gane bamu kadai bane, aikuwa take ta shiga taitayin ta ta fara Jan rigar ta, ya Dan matso Suka gaisa, ta wuce simsim ciki Ina kallon yadda ya bita da idanu. Tare muka shiga ciki na fada jikin Dada a hankali ta buga bayana tana fadin " Yan makaranta, sannunku da zuwa!" Muka gaisa, na gaida Anna dake kallon mu admiringly ta Mana sannu da zuwa, Dada ta dubi Ahmad tace " Likita bokan turai! Sannu da kokari" Ya shafa kanshi yace " Kai Dada, Bari na wuce" Ta gyada Kai tace " Ka gaida Hajiya Talatu" Yace " Mamaaa zata ji" Daga Haka ya fice bayan ya ma Anna sallama, ni Kuma da Zuhra muka Kara Masa godiya. Dada ta dubemu tace " Ubanwa yace ku Kira shi kuce yaje ya dakko ku?" Gabana ya fadi Dan a abinda Zuhra ke fadamin akwai takun saka tsakanin Dada da Mamaa mahaifiyar su Yaya Ahmad, Amma idan suna tare ba zaka taba tunanin iyayen su akwai rift tsakanin su ba, Zama kayi tunanin cewar gidan su daya, I always admire their relationship musamman lokacin da Asiya ta shigo picture din. Sosae fada Dada ta Mana, se bayan ta Gama Anna ta nuna Mata kuskuren Haka, ta nuna Mata duk abinda ke tsakanin ta da Hajiya Talatu daban da relationship din yayansu wannan yayi bailing mu. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [5/18, 11:57 AM] Hauwa Galadima: *O* Da daddare Naga Babu Wanda yake Shirin tafiya, Bayan an idar da sallar maghrib na samu Anna a bedroom din Dada tana zaune Kan salayya hannunta rike da casbaha da alama maghrib ta idar, nace " Anna!" Ta dubeni da kulawa kamar ko da yaushe tace " Adda ya akai?" Na Dan zauna gefen gado Nace " Ba zamu tafi gida bane anan zamuyi ta zama?" " Nan a daji kike kenan?" Naji muryar Dada ta katse ni, nayi saurin mikewa Ina Murmushin jin kunya nace " A'a Dada!" Ta dubi Anna dake dariya kasa kasa tace " Haba Hassana kin nuna ma yaran nan duk duniya ke kadai ce mutum, har yaushe Unaisa zata dinga zancen ku tafi gida a cikin gidannan?" Wannan shi ne fact, a duniyar mu Anna ce kawai, duk wani da muka cewa Mama, ko Anty ko Ummaah to kaddara Kara muka Masa, balle azo matsayin uba, ban taba kallon wani a wañnan matsayin ba, Bayan Baban Zuhra da nake kwatantawa. Ficewa nayi na koma dakin Zuhra, a parlor na samu Badi'a da Kuma Yaya Man suna Hira, since from day one relationship dinsu na bani tsoro, kullum ka gansu akwai alamar tambaya akan su, dake no ba Mai bin kwakwaffi bace se kawai na musu murmushi na wuce, na samu anyi serving dinner dukka sun fara ci, na zauna Zuhra tace " Wai Ina kikaje?" " Gurin Anna" Na Bata amsa shortly tare da kwanciya Dan bana Jin cin abincin, Bayan wajen awa se ga Yaya Man ya kwankwaso dakin, Badi'a ta baje tana Shan fruit salad, yayinda Zuhra ke waya da saurayun ta Nafiu, tana jin sallamar shi ta aje bowl din ta goge bakinta ta dawo gefena ta zauna, Nuzla Dani muka hada Baki wajen tambayar ta meye Amma se Naga ta mike zuwa toilet, I was confused and I kept wondering abinda ya faru ko dazun da ta shigo daga gurin shi kamar wadda aka fadawa wani Abu, she looks pale, ya leko Bayan na amsa yace mu hudun muzo parlon Abba Yana Kiran mu, se naji gabana ya fadi na Mike na saka hijab din Dana cirro daga wardrobe din Zuhra, nayi gaba su ukun suka biyo bayana, Zuhra na min alamar me ya faru na girgiza Mata Kan ban sani ba. Tun daga nesa nake jiyo maganganun, se can naji muryar Abba Yana fadin " Ya Isa Haka! Mu nan maslaha muka zo nema ba hayaniya ba. Alhaji Yahai Ina jinka" Gabana ya fadi, sure baban mu ne kenan yazo? Me yazo Yi? Ban karasa tunanin ba naji muryar Dada na fadin " Wai Abba me kake Yi hakan? Ya zaka dinga tambayar shi abinda yake so.  Shi Yar Isa ma, yana da Ido da kwalli da zai zo yace Haka? Wallahi su Unaisa bazasu bishi ba..." " Zainabou! Lemme do the talking!" A zamana dasu na fahimci akwai kyakyawa fahimta tsakanin Dada da Abba, hardly yace eh tace a'a, kamar yadda nayi expecting din aikuwa tayi shiru, na juya na dubi Nuzla wadda ta tsaya gaba daya yanayinta me wuyar fassaruwa , na bude bakina da niyyar Mata magana naji muryar shi Yana fadin " Zabi na Bata ko dai ta yarda ta koma dakinta ko Kuma na karbe yarana daga gurinta" Gaskiya Alhaji Yana da audacity! Astagfurillah da nake fadar hakan, dama akwai ranar da zai zo ya Fadi Haka? Nuzla ta kalleni tare da fadin " How dare he ?!" Na girgiza Mata Kai tace " How dare he threatened her!" Kafin na hanata ta shiga ciki Babu ko sallama, hakan yasa muka take Mata baya da sauri, kowa na Kan kujera, Anna, Dada a kusa da Abba. Alhaji Yahai da wani dattijo da yayimin Kama da dagaci shi dinne ma sede tsufa daya kara, da wasu mutum biyu da ban taba ganin su ba daga baya na fahimci kannen Alhaji Yahai ne, se Yaya Mansur din Inna Zulai da Kuma Yaya Man a zaune, jikina a sanyaye nayi sallama na nufi inda Anna take na zauna a kasa na rakube gefenta, Suma se Suka biyo bayana excluding Nuzla Dake kusa da Yaya Man Dan shi ya tare ta tana shigowa. Na danyi kokarin gaishe dasu, Abba ya dubemu yace " Unaisa baban ku ne yazo zai tafi daku can Masaya, yace Yana son ku koma wajen shi gaba daya" Inaga da biyu Abba ke wannan bayanin, Na kalli Anna wadda bakin ciki ya turnuke Banda girgiza Kai Babu abinda take, se na dubi shi Alhajin Naga yadda yake murmushi na nasara, ya Kara yamushe wa, ya Kara Baki, sede kurajen Dana gani Babu yanzun, jikina ya fara sanyi ko dai Alhaji Yahai AIDS ne dashi? Ramar tayi yawa he's wasted! bance komai ba Dan Abba cigabawa yayi da fadin " Amma yallabai Ina ganin zaa Basu dama kowannen su ya zaba inda yake son Zama kasan shi ne dalilin kiran su" Dagaci yace hakane kam, yayinda Alhaji yace Sam Bai yadda ba shi kawai abinda ya sani yayan sa, se lokacin Anna tace " Banyi tunanin rashin tunanin naka yakai haka ba, ka manta wanann yaran nawa ne ba naka ba? Ko ka manta? Bari na tuna maka abinda Kai da Yan uwanka kuka ce akan nasabar Yayana, ka sani Yahai Hassanar da ka sani da da yanzun ba daya bace, waccan Bata San komai ba wannan kuwa Kai din ka koya Mata hankali, Kuma ba zaka taba karbar yarannan daga gurina ba.." Se hawaye ya fara min zarya, se an Kai Haka? A tambaye mu Mana Amma se an batawa Anna Rai? Suka parlon kowa yayi shiru hatta shi din kasa furta komai yayi, se sauraron banbamin d a takeyi suke ba tare da kowa ya katse ta ba, I guess abinda take ta rikewa kenan shekara da shekaru yau ta samu ta amayar dashi Kuma kowa seda ya girgiza tana gamawa ta dubeni tace " Unaisa Ina son ku fadamin idan zaku bi babanku" Na girgiza kaina Ina share hawayen dake gudu nace " A'a Anna! Kece uwata da ubana!" Ta kalla Nuzla, wadda take Harare Harare kamar me zance tace " Kefa?" Se kuwan cewa tayi " Allah ya kiyaye! Ai ni Babana ya Dade da mutuwa" Sauran ma sukace bazasu bi shi ba Dan Haka Abba yace " To Alhaji Yahai magana tazo karshe Dan kowa Yara suna da damar zabar inda zasu zauna, Ina fata wannan ya Zama Karo na karshe da zaka takura musu" Alhaji ya dubi Anna yace " Ke Hassana ki rubuta ki aje wallahi matsawar Ina numfashi Allah se na hanaki nutsuwa" Aikuwa Nuzla ta mike " Kai din awa? Sede Kai ka kasa nutsuwa" Bansan lokacin da Anna ta tashi ba kawai karar mari naji an sakar ma Nuzla, " Saanki ne? Tarbiyyar Dana Baki kenan! Bashi hakuri" Nuzla ta kalleshi ta Kuma kalla Anna sannan tace " Allah ya baka hakuri" Ta fice a guje nasan kuka zata je tayi, se na Mike nabi bayanta sauran ma se Suka bi bayana, Ina zuwa na samu Zuhra na zaman jirana she look really disturbed, duk yadda naso faking murmushi se na kasa na dai zauna na dube su nace " Dada ta fada muku inda zaku kwanta ko?" Suka gyada kansu nace " To oya go and sleep, don't think too much" Suka gyada kan su Suma Suka wuce, na zauna nayi shiru Ina adduar kada Zuhra ta dakko maganar, I'm really not in the mood. Hannuna na hade nace " Muje mu kwanta?" Kamar tambaya kamar umarni, tayi saurin mikewa muka koma daki, Babu abinda nake fata kamar irin na kadaice hakan yasa ba tareda na kula ta ba na kwanta na juya baya, Haka nan itama ba tace komai ba kamar tasan halin da nake ciki, Babu jimawa naji an turo kofar dakin, na Kara runtse idanuna se naji muryar Dada na fadin " Zuhra Unaisa fa?" Ta dubeni tace.. " Dada tayi bacci" " To mashaaa Allah, idan akwai wani Abu call me right away" Daga Haka sukai sallama ta juya ta tafi, naji dadin hakan Dan bansan yadda Zan fassara muku abinda nake ji ba, nasan Abu ne Mai wuyar fassaruwa, wani irin abu nake ji a makogaro na da Kuma kirjina, why us? Kowa Yana zaune da family dinshi lafiya se mu? Ya tafi ya barmu  shekara da shekaru, yace ya yafe mu, Babu Wanda ya taba waiwayar inda muke,  sannan ya dawo Yana ja ma uwarmu tashin hankali. Se na fara kuka, zuhra ta mike tana kallona tace " Ba Wai ka Zama kasasshe bane Dan kayi kuka, kiyi kuka zuciyar ki zatayi sanyi. Kuma komai Dake faruwa Allah ya sani kiyi kuka Unaisa" Kamar ta zugani na rike hannun ta na dinga kuka kamar Zan fitar da idanuna, wani irin kunci nakeji, Wani Abu naji tun daga ciki na har wuyana, lokaci daya na fara kokawa da numfashi na, ga Kuma gumi da ya jike ni dukda AC dake kadawa, na fara kakari Ina kokarin fizgo numfashin, hakan ya jawo hankalin Zuhra, ta dubeni lokacin da na tashi na zauna, idanuna sunyi jawur na fara fita a hankalina, ta girgiza ni tana fadin " Unaisa menene?" Nima Ina sani, se numfarfashi nake, ta fita daga gadon ta fice zuwa dakin Dada, tundaga parlor take kwala mata kira, lokacin tana tareda Anna dake kukan abinda ya faru tana Bata baki tareda nuna Mata da ne Bata da kowa Amma yanuzn tana da ita, Kuma zata tsaya Mata har karshen numfashin ta. Dada da Anna a tare Suka fito, Dake Dada me fada ce har ta fara ma Zuhra fadan abinda zaisa cikin dare ta dinga kwala Mata Kira har haka. Zuhra tace " Dada Unaisa ce, Unaisa ce take wani Abu" Gabansu duka ya Fadi, lokacin da Suka kaarso har na fito parlon na wahala, gashi har lokacin Bai tsaya ba, Dada tace " Wannan kamar asthma! Dama tana da asthma" Wayaga abin dariya gaba daya na manta inada asthma, bana mantawa lokacin I was only ten muma Kan ganiyar Shan wuya Anna ta fita ta barni nayi girki, aka siyo min danyen itace, na dinga hurawa ga ranar gari ya lullube  Babu Rana Babu iska, ko Ina huci yake saboda kyakyawan hadarin da ya lullube sama ya daure garin, tun safe dama da na tashi Babu dadi nake ji, nazo hura icen yaki se hayakin kawai nake Shaka, ai kafin wutar ta Kama na galabaita Haka numfashi na se sarkewa yake Ina wani irin tari, na koma gefe na zauna Amma na kasa karasa girkin, Allah da ikon shi Sega Anna ta dawo, hankalina a tashe ta tafi Dani chemist, bayan ta sanar da makociyar mu. Muna zuwa yamin allurai yace Yana tunanin asthma ce Amma muje asibiti, Haka muka je sukai confirming aka daura ni Kan magungunan, da farko ta Kan tashi jefi jefi daga baya se gaba daya ta dauke hakan yasa na manta da ita se yau din da Raina ya baci ta tashi. Dada ta juya ta Kira Abba se gashi ya zo da Yaya Man, veil aka dakko min, ta riko hannuna Abba yace " Antyn su" Kamar yadda yake cema Anna "Kuyi sauri muje asibiti" Anna ta dubeni yadda na galabaita se ta dubi Dada tace " Kuje kawai Yaya ba se naje ba" Dada taja hannuna muka fita Zuhra ta Mara Mana baya, shi Kan shi sauka daga staircase din was a hell Amma Haka nan na sauka muka dauka hanya, a hanya Abba ya Kira " Ran honorable ya Kara dadewa... Eh wallahi! Na Kira na tambaya ko Ahmad na gida ne...Yana asibiti? To shikenan Zan Kira shi... a'a yarinyar wajen sister zainab ce ta samu attack...numfashin ta ne hakan...a gaishe da barrister!" Daga Haka ya sauke wayar ya dubi Yaya Man yace ya Kira Ahmad hakan ya tabbatar min babansu Ahmad ne akai waya dashi. Muna Isa teaching hospital Yana tsaya kofar EU yana jiran mu, Babu Bata lokaci akai nebulizing dina aka min allurori Amma da na fara kokarin magana se naji muryata ta dashe, aka bani magunguna Akan zata washe. Yaya Ahmad ya dubeni yace " Sannu Unaisa! Ki gane triggers dinki seki dinga avoiding ko?" Na gayda Masa Kai, Bayan ya siyo Mana drugs muka wuce zuwa gida. Anna na zaune kana kallon ta kaga wadda take cikin damuwa tana jin sallamar mu ta taso tazo, na riko hannunta Ina Mata murmushi alamar jikina da sauki, karshe ban hau saman ba a kasa muka kwana. Maganar se ta lafa muka Kara kwana biyu muka koma gida, kamar kwai Haka ake lallaba no ko girki ba nayi. Saura kwana biyu mu koma school na tsiri yin meatballs na Gama Yi Ina snapping pictures din shi naji sallama, na Mike da sauri Jin Zuhra, ta shigo bayanta da bakuwa se Yaya Ahmad, da gudu nayi daki Dan kuwa abinda ke jikina is too short. Anna ta fara fadin " Ai ni Kam Adda sede addua ki saka Kaya ba Zaki saka ba, ai gashi nan" Na turo bakina Ina zura abaya akai sannan na fito, har sun zauna muka gaisa nace " Aseey right?" Ta gyada kanta tana fadin " Finally I got to meet Unaisa" Wannan ne Karan farako Dana hadu da Aseey, har tafi Zuhra faranfaran, bansan inda Suka gado wannan halin ba, Ai da muka fara Hira Zaki ce munsan juna tuntuni, se yamma Suka tafi gidan su. Unaisa is not free,  pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/19, 3:51 PM] Hauwa Galadima: *P* Bayan watanni nayi tunanin zancen Alhaji Yahai da Anna ya mutu Ashe shi Yana can Yana hada wasu abubuwan, sede komai dake faruwa Allah shi ne yake tsarawa Kuma Babu abinda Rai zaiyi face da yarjewar ubangiji. Kafin wannan muka koma makaranta, watanni wajen biyu suka shude muka tafi posting dinmu na farko asibiti, anan aka banbanta Mana ward ni da Zuhra,ni Ina female ward yayinda take children's ward. 10am na Gama abinda aka sakani a allocation na dauka excuse zanje gurinnta muyi breakfast, ni kadai Ina yawo kan dogon corridor din asibitin nayi nisa cikin tunanin da baa rasaawa, da kullum nake cikin yi Kuma da zaka tambayeni I can swear bazan iya fadar tunanin me nakeyi ba ma in the first place, ji nayi nayi bumping mutum hakan yasa nayi saurin dago kaina Ina Sosa goshi na na dubi da Wanda nayi Karo, ok! Na ayyana a zuwana asibitin na ganshi a lokuta da bazasu irguwa ba Kuma duk lokacin da zamu hadu ya dinga kallo na kenan, Kuma irin kallon da yake min Wanda bana so ne Dan kallon kurilla da Kuma rashin kunya, to rashin kunya Mana ya kamata idan ana kallonka ka hada idanu da mutum to ya dauke kanshi ko Kuma ya Dan nuna alamar Jin kunya, Banda wannan mahalukin dalilin da yasa nake jin haushin shi kenan, gashi Kuma fate se hada mu take, ko Dan ai asibitin yake aiki I dunno ko likita ne ko Kuma Lab scientist tunda Lab coat na gani sanye jikin shi for lokuta har uku da muka hadu. Yau din baya sanye da labcoat hasali ma kaftan ne na wani farin  yadi a jikin shi, kanshi sanye da bakar hula minister, ya zuba kyau, nayi saurin dauke kaina tunawa da cewar kallon da bana so irin shi nake Masa, kallona yake sosae sannan yace " Tunanin me kike Haka?" Na Dan kalleshi sannan nace " I'm sorry please" Na fada Ina gebare gefen shi Zan wuce " Dan Allah Zan iya sanin sunanki?" Na juyo na kalleshi se Naga ya min kwarjini, bazan iya Masa banza ba, cikin sanyin murya nace " Unaisa" Yayi shiru bansan tunanin me yake ba ni dai nan na barshi tsaye sede ya juyo yaga bana gurin. Na danyi nisa se naji muryar shi Yana fadin " Please Unaisa!" Na danja na tsaya, ya tsaya shima sannan yace " Ya hakuri na takura ki" Nayi rolling idanuna Ina fadin me shegen kallo, shi wannan lower your gaze Bai shiga kanshi ba " Ehen! Are you in any way related to hadejia ko katsina?" Na girgiza Kai se naga ya Dan canja fuska sannan yace " I'm sorry!" Ya juya ya tafi, na Dan Jima tsaye Ina tunanin me ye maanar maganar shi, Amma se na dage kafada na wuce abuna. Ranar da daddare Ina Kan sallayya Ina waya da Yaya khulthum naji Zuhra na fadin " Wallahi rabuwa zanyi dashi yama Raina min hankali" Nayi sallama da ita sannan na dubi Zuhra nace " Ke da waye Wai?" Ta zauna bakin gado na tana Kara Bata fuska tace " Nida wancan wawan ne Mana" Nasan Nafiu take nufi, nayi murmushi nace " Nafiu ne Wawa Wai?" " Ai dama ke Baki ganin laifin shi, bansan da me ya siye ki ba" Na danyi murmushi nace " Have I ever talked to him? Ban taba ba Kinga ta Ina zai siye ni, kawai na fahimci tunda wannan doctor din ya shigo picture din komai ya canja, yanzun kome nafiu yayi laifi ne a gurin ki" Se tayi shiru ba tareda ta Musa ba, se na  Dan saki fuska saboda Kar taji Babu dadi nace " Inason Naga doctor dinnan da ya barar da gwamnatin Nafiu, he must have put in lots of effort" Tayi dariya ta fara fada min " Kinsan Ina muka hadu? bafa a asibiti bane, kin tuna time din da naje refilling Mana gas na karshe? Ina tsaye a road side se ya bani lift, ban fada Miki ba Dan nasan masifarki" Na dinga binta da kallo nace " Ke kenan munafurta ta kike? See tell me all what you are hiding" Ta buga kafar ta tace " Exactly abinda yasa naki fada Miki. Kinga wallahi tsoron Zaki ki yarda dashi ne" A lokacin na fahimci goyon baya na take bukata Dan Haka na nuna Mata duk abinda ta zaba ni din Ina tare da ita, Zan Taya ta addua sannan Kuma Zan Bata shawara when necessary. Zuhra example ce ta mutane masu sa'a, akwai mutanen da namiji Bai taba yaudarar su ba, Basu taba dandana menene heartbreak, to Haka Zuhra take Bata San menene bacin ran soyayya ba, saurayi daya, se tambaya se aure! Amma ni Kam baa magana, ita dai ta saka ni na tsunduma a soyayyar Amma wahalar da nasha seda naji dama nayi zamana single. " Yace Wai zai zo ku gaisa" Na Kara mike kafafuna nace " Se yazo!" Daga nan se muka bar maganar, se tace min " Nama manta dazun Anna ta Kira ni akan idan zamu samu dama Wai muzo weekend dinnan" Nayi shiru Dan ban Jima da waya da Anna ba Amma Bata min maganar ba, nace " Why not? Amma lafiya?" Tayi dariya tace " Gaskiya lafiya from the excitement na muryar ta" Se na saki ajiyar zuciya nace Allah ya kaimu. Lokacin bacci yayi nazo na kwanta yayinda Zuhra Kuma ta dira waya ita da Dr dinta, dukda a hankali suke maganar Amma Ina iya juyo abinda suke cewa, I find myself thinking ni yaushe zanyi saurayi ne?  Se na tuna Zuhra tace min ai ni nake korar su to Amma tambayar da nake ma kaina yaushe m akace ana Sona har nayi korar. A Haka bacci ya daukeni. Washegari da yamma na Gama dakko ma Zuhra Kaya, tana zaune gefen gado tana shafa powder, ta dauki atamfar ta saka, tayi kyau sosae mashaaa Allah, na dauki wayata na kashe Mata pictures sannan na juye chilled zobon Dana hada Masa cikin jug, se na jera finger food din da mukai order na rufe da cling film. Husna Dana Kira tazo ta dauka muka fita zuwa inda yake kafin ita gimbiyar ta fito. Yana zaune cikin cafeteria school, ya bada baya da waya Kare a kunnen shi, muka cigaba da tafiya har muka Isa seat din, na saki fuska Ina gaishe shi ni da Husna, Yana dagowa idanun shi cikin nawa yace " Unaisa?" Nace " Sorry! Ba gurinka muka zo ba" Nasa hannuna Zan dauke basket din, kunma San Wai wa na gani? Wannan mutumin da mukai gware a asibiti me azabar kallo dinnan, Husna ta zungure ni tace " Shi ne fa dallah!" Na harareta shi Kuma se kallon mu yake barin ma ni na e " Wannan din? He doesn't deserve her" Na juya da niyyar tafiya Se ga Zuhra tana taku daya daya, ni kaina seda na shagala Ina kallonta balle shi Kuma, ta karaso bakinta ya kasa rufuwa, na kalleta na Kuma kalle shi Naga kallon da yake Mata na kauna se naji contemplating da nake akan son da yake Mata ya tafi, na aje basket din ta karaso tace " Sannu da zuwa" Ta zauna mu Kuma muka tsaya kamar zakaru, " Wannan ce Unaisa Taki? I've finally meet her" Tayi murmushi, muka gaisa sannan na juya na tafi, Husna tace min " Wai me yasa Kika Masa abinda kikai dazun?" Kawai nayi shiru bance komai ba, se yamma ta kirani zai tafi , Nima na fito Amma ban saki jiki ba se tayi tunanin rashin sabo ne tunda dama Haka nake, na karba kayan muka tafi hostel, " Unaisa Yaya? Yayi?" Nayi murmushi nace " Yayi mana! Karshe ma" Tayi tsalle hade da fadin " Na iya zabi" Na Harare ta nace " Se ya ganki kina tsalle ai" The next day bayan karfe goma an Gama rounds na fito zuwa Doctor's common room, Ina Isa na iske Dr ishaq a tsaye da wani guy suna ta dariya, na gaishe shi sannan nace " Dan Allah Dr Khalifa nake nema" Yace " Yana ciki, ayi mishi magana?" Na gyada kaina, baa Jima ba se gashi ya fito hannun shi da mug din coffee, Muna hada idanu yace " A'a sister mu ce? Sannu da zuwa?" Na amsa Masa se mukai shiru se shi yace "I hope I'm safe?" To me zance masa? Nace Masa me yasa yake kallona ko Kuma nayi questioning son da yake ma Zuhra, se na ga wauta ta Amma Kuma Zuhra ce, Ina son tayi farin ciki. Kamar yasan abinda ke Raina se Naga ya Ciro wayar shi ya danyi scrolling kadan sannan ya Miko min tare da fadin " Nasan kina tunanin me yasa nake kallon ki duk lokacin da muka hadu ko? You look exactly like my sister! Kalla hotin ta" Na saka hannuna na karba, subhannallah! Shi ne abinda na furta she sure looks like me sosae kuwa, banbanci mu shekaru ne kawai, yace " Da ace wani zai ganki zaice ita ce, kullum na ganki se Naga kamar ita ce shiyasa nake Miki wannan kallon Amma da gaske Ina son Zuhra Kuma auren ta zanyi" Na sake ajiyar zuciya na relief na bashi hakuri, yayi dariya yace " Haka kike son Yar uwarki, naji Dadi. Ya aikin?" Nayi murmushi nace " Alhamdulillah" Daga Haka Kuma se na Masa sallama na tafi, Bayan na tafi hoton yarinyar da bansan sunan ta bane kawai a idanuna, how on Earth zamuyi Kama irin wannan? Ta Yaya? Se Kuma wata zuciyar ta kwabe ni da fada min ba Allah ne ke hallitta ba? Then everything is possible. Banyi magana da Zuhra akan hakan ba se da daddare nake fada Mata tayi dariya kawai Bata ce komai ba. Wannan weekend din kuwa Muna tashi daga asibiti muka daura abaya akan farin uniform dinmu, idan ka ganmu baka ce daga asibiti muke ba bamu jira kowa yazo daukar mu ba, muka ma Kano tsinke. Tun a Hanya munata Hira, danmu dai hirar mu Bata taba karewa, " Idan mukaje zanyi ma Anna zancen Doctor, ko ya Kika gani?" Na gyada kaina nace " Hakan yayi kuwa, Kinga gwara ace ansan kina tare dashi" Muka danyi planning yadda zamu samu Anna da maganar Bayan mun Gama nace " Nikam Zuhra wani abu ya tsaya min a raina" Ta Dan kalleni kamar me son karanta Rai din nawa tace " Warris that?" Nace " Sister Doctor, have you seen her picture?" Se ta dakko wayar ta ta Miko min, ya ilahi se yanzun na Kara ganin kamar tamu, na dube ta nace " Baki jin kamar akwai wani Abu, like irin ko we're related hakan?' Se tayi shiru kafin Kuma tace " God! Haka ne fa, Allah na manta, Kuma yace min da kakar su ta gurin Baba take Kama, likely..." Na gyada kaina, se muka Bari akan zamu Masa magana a hankali, muka fara Jin kanmu kamar wasu legend a cikin family, tunda mu mukai uniting family din wannan kenan.   Gidan Anna muka sauka Dan anan muka samu Dada, seda muka ci abinci sannan mukaji labarin Ashe sallama zamuyi da Anna zata tafi Dubai, zata fara saro Kaya, nayi ma Allah godiya Babu adadi, tabbas arziki da Kuma daukaka ta Allah ce! Unaisa is not free, pay 300 to 3091721807 A'isha Hassan kwalam First Bank of Nigeria, send evidence of payment to 09063467258. [5/20, 12:21 AM] Hauwa Galadima: *Q* Ranar lahadi da sassafe jirgin su Anna ya tashi, ba karamin kewar ta mukai ba, Dan dukka seda mukai kuka, daga nan Dada ta wuce damu gidan ta, Dan dama ta rigada ta tafi da kayan su, ganin ana wannan Shirin tafiyar yasa bama mu musu maganar Dr Khalifa ba. Da yamma muka koma hadejia, a Tasha yazo ya dauke mu " Sweet nikam Baffa Bai taba ce muku Yana da Yan uwa da ya rasa ba?" Ya Dan kalleta sannan ya maida Kan shi Kan driving din da yake yace " He always says that, ko yau da safe seda yayi maganar, yace idan Yana kallon A'isha gani yake kamar mahaifiyar shi ce" Se Zuhra ta juyo ta kalleni se na gyada Mata Kai alamar ta sako Masa maganar se tace " Ni da Unaisa iyayen mu Mata uwar su daya uban su daya, kasan me Basu ma San juna ba kasancewar Dada Bata ma San an Haifa Anna ba, kamannin Unaisa yasa Dada ta gane cewar Anna Yar uwar ta ce" Parking yayi saboda lokacin mun riga da mun karaso cikin makarantar, muka fito dukkan mu, ya dubeni sannan ya maida hankalin sa Kan abinda Zuhra ke cewa yace "Baffa mentioned Zainabu da Zulai, Dan a gidan mu Muna da kanne hakan" Na Dan ware idanuna na ayyana wannan bazai Zama coincidence ba, Zuhra tace " Sunan Dada kenan Zainabu, se Kuma inna Zulai da ta rasu, na tabbatar Baffa shi ne Yayan su Anna da Dada ke fada" Yayi saurin bude motar shi ya shiga, na dube shi Ina iya hango excitement yace " Then ni Zan fara fada Masa wannan labarin" Bai ma jira amsar mu ba yayi gaba, kayan da muka zo dashi na motar Haka muka wuce hostel muna Jin kamar mun fi kowa amfani da hada Kan dangi, Ina ma Anna na nan taji wannan labarin. Se dare mukai shawarar fadawa Abba, Zuhra ta fada Masa yadda ya fahimta yayi Mata alkawarin washegari Yana hanya. Washegari ya kasance 12th May ranar Babu makaranta, Babu lecture Babu Kuma clinical posting saboda wannan ranar ce Nightingale day, mu Nurses muna celebrating ranar na birthday Florence Nightingale as the founder of modern Nursing science. Dan Haka Bayan munyi breakfast mukai wanka, na shirya cikin maroon din skirt da riga na lace, itakuma Zuhra ta saka wani fuschia pink din silk material, ta Kira Doctor, bayan sun gaisa tace " Sweet ya kukai da Baffa am?" Yace " Se dare sosae ya dawo, Kuma lokacin na same shi se yace min Dan Allah na bar ko meye zuwa safe" Ta gyada kanta tace " Kada ka barshi ya fita, su Abba sun wuce Yan leman!" Daga Haka sukai sallama ta dubeni nace " I just hope hakanne Kar mu saka musu Rai" Tace Amin. Babu jimawa muka same su a bakin gate, Abba a gaba se Yaya Man a driver's seat se Dada da Yaya khulthum a baya, muka shiga muka gaishe su, Dada ta dubeni tace " Wai meye kuka saka muka zo garinnan Naga jiya kuka tafi?" Nan nasan Bata masan abinda yake faruwa ba, Abba yayi saurin fadin " Naga dai nace Miki kiyi hakuri, zakiga koma menene" Se tace " To Abba nayi shiru" Muna Isa muka samu Doctor a kofar gida yana jiran mu, mukai parking dukka muka fito, se wani kallon kallo suke shi da Zuhra Wanda a lokacin gani nake duk iskanci ne se daga baya na fahimci they should do more than hakan. Har kasa ya durkusa ya gaida Abba da Dada, sukai musabaha da Yaya Man sannan ya gaida Yaya khulthum. Muma muka gaishe shi yayi Mana iso ciki, katon gida ne me kyan gaske, wani katon parlor muka shiga, muka samu dattijo a zaune ya girmi Abba sanye da farar jallabiyya hannun shi rike da mug din tea, se wata Mata da Bata wuce saar Anna ba zaune gaban shi tana zuba Masa chips da omelette, sallamar mu ta katse Masa fadin " Wai Ina Khalifa ne? Shi ne yasa ban fita ba har yanzun..." Ya karaso ciki Yana fadin " Baffa am gani, kayi Baki" Ya dago Kan shi Yana kallon su daya bayan daya, ni ban shigo ba na tsaya amsa call din Yaya Ahmad, seda yazo Kan Dada wadda tayi mutuwar tsaye sannan ya dakata tare Kuma da mikewa tsaye yace " Zainabou!" Jikin shi har kakkarwa yake, itama jikinta na rawa tace " Maharazu! Kana nan dama" Zuhra tayi saurin riko hannun Dada Haka shima Doctor yayi Dan dukkan su kamar zasu Fadi a kasa Haka sukai, matar Dake serving dinsa ta Taya shi ya zauna sannan ta musu iso Suka zazzauna, se lokacin na Gama wayar na shigo, tunda na shigo kallo ya koma kaina, batareeda na lura ba na samu na zauna Ina gaishe su. Abba ya fara magana cikin dattijon taka, yama Baffa bayanin da Zuhra ta masa, ai Baffa se hawaye Yana fadin " Nayi nema zainabou, na nema Amma shiru ba sameki ba, ban taba jin labarin ki ba se yau Ina Kika shiga? Har can Hong na koma ko zanji labarin su Inna Amma akace Basu dawo ba , mutane ma kadan ne suka San su" Dada ta share hawayen idanun ta tace " Bayan ka tafi makaranta Wanda a lokacin bazan ma iya tuna sunan garin ba se muka nausa muka Kara gaba, Bayan Yan shekaru muka zo Jahun, anan aka mini aure da Abban Man, bamuyi shekara ba ya tafi Dani Cambridge inda zaiyi karatu Nima se nayi, tun daga nan ban Kara Jin labarin Inna ko Zulai ba balle kai, har na hayyayafa, se bayan shudewar shekaru sannan Zuhra ta hadu da Unaisa, anan nasan labarin rasuwar su Inna da kuma Zulai da Kuma Yar uwar da bamu San da zamanta ba Hassana" Baffa ya dinga salati Yana jimamin rasuwar Inna Zulai da iyayen shi, sannan ya tambayi Anna, Dada tace jiya ta tafi dubai Amma se ta nuna ni tace " Wannan ce babbar yarta, Unaisa kenan" Baffa ya kalleni yace " Ki shakka Babu ita din yarmu ce, wannan Kama Babu Wanda yayi Kama da Inna kamar ita da Aisha" Ya dubi matar da muka samu tana serving dinsa abinci yace ta Kira yaran, se gasu su uku sunzo, Ina kallon wadda akace muna Kama na gaskata hakan, jini ba karya bane. Bayan an gaggaisa anci abinci an Gama murna da Dan koke koke kadan se Kuma Baffa ya gyara zaman shi yace " Naso Hassana na nan da Kuma sauran Yaran mu, garin da aka kaini makaranta jibiya ne Wanda yayi iyaka da kasar Niger, da kanmu muke haurawa zuwa can Niger din, ban dauki shekaru masu yawa ba na samu wani bawan Allah Dan hadejia yazo muka Dan taimaka Masa shikenan se yayi min tayin Zama tare dashi anan katsina, na bishi ya sakani a makaranta har degree nayi, Bai taba haifar namiji ba Amma Yayan sa dukka Mata ne. Bayan na Gama degree na fara aiki a kamfanin shi, iya dukkan halacci Malam yayi min, Bai tsaya ba ya dauka Yar shi Hajara ya bani auren ta, ya maida ni hadejia Ina kula da dukiyar shi Ina Kuma aiki Nima, Hajara mutum ce, mace ce wadda irin ta kadai aka halitta ita ce mahaifiyar Khalifa, Nasir, Zainab da Kuma zulaiha. Tazo haihuwar zulaiha ta samu matsala Wanda daga nan Bata tashi ba se jinya na lokaci se ta rasu" Ya danyi shiru yana dafe Kan shi, I can see he's still hurting, ya danyi murmushi yace " Hajara ta tafi se Kuma Malam ya dakko kanwar ta Yusra ya bani auren ta, ita ta Haifa A'isha, Maryam da autar mu Tasnim. Zainab da zulaiha sunyi aure da yaran su, khalifa ake jira ya fitar da Mata mu hada ayi musu aure da Aisha" Kunji nashi labarin, a takaice Haka muka yini muka koma dakin Aisha dan Saar mu ce itama karatu take tana NCE a ATC Gumel. Yaya zeeyzeey kamar yadda suke kiranta tazo da Yaya zulayha. Mun Sha Hira se yamma zasu tafi muma muka fara shiri yace ma Abba " To wannan yaran bazasu kwana ba?" Abba ya kalle mu yace " Me zai Hana nan ma ai gida ne, suyi zaman su" Banso Haka ba saboda nasan Zuhra Bata so hakan ba, muka raka su Suka tafi muka dawo muka fara gyaran gidan, bayan mun Gama na zauna ni da Aisha Dake maida kwanuka a kitchen, Zuhra ta shigo ganin Aisha hankalin ta nakan kwanuka nace " Me yasa dazun Baku fada abinda ke tsakanin ku ba keda Yaya khalifa ba?" Ta Harare ni tana fadin " Uanisa please karki fara Kuma" Nayi dariya na cigaba da Danna wayata Ina fadawa Nuzla abinda ya faru ta WhatsApp, tace min ita zata fara fadawa Anna wannan daddan labarin, nace Kar ta fara Dan kuwa Dada tace mu kyaleta excitement zai iya sawa ta dawo ba tareda ta Gama ba. Bayan maghrib Anty kamar yadda suke ce Mata tazo ta zauna tana Mana tambayoyi, matar ta burgeni sosae, ita din she's friendly Bata da matsala. Zuhra tata tafi zuwa da Amaly Yar Anty zeeyzeey Dake gidan tare dasu, yayin da Tasnim tunda nazo tace gurina zata kwana, Aisha se dariya take tana fadin zasu San ita sukai wa tawaye. Tare mukai dinner har Baffa, abincin ma daban akai Mana a matsayin na Baki, seda muka Gama ci na fara mikewa Ina tattare plates din yayin da Zuhra ko kwatan abinda aka zuba Mata batai clearing ba a plate dinta, duk Ina lura da ita, shi Yaya khalifa looks excited gata gashi yayinda ita Kuma zaman shi a gurin ya Zama ya takura Mata. Anty ta dubi Zuhra tace " Ya Baki ci ba? Ko wani abu kike so?" Tayi saurin girgiza Kai nace " Zata ci Haka take cin abinci" Baffa yace " Tashi kije daki kici uwata" Muka Mike har Aisha muka koma daki, nan fa ta ware ta fara surutu, Aisha tun tuni take kallon Zuhra seda muka zo kwanciya tace " Wai Zuhra kunyar wa kike ji da Kika kici acan?" Ta danyi dariya tace " Kawai ni bana son cin abinci cikin mutane" Aisha tace "Ni Wai bake bace budurwar Ya khalifa ba? Like nasha ganin pictures din ki a wayar shi" Nayi sauri Na dubeta na dubi Zuhra da ta tashi ta zauna din, se kuwa Aisha ta mike " Anty Zan fara fadawa" Nayi saurin riketa nace " Dan Allah zuwa safe kinji? Dan Allah! Ita ce budurwar shi. Happy?" Se ta hada mu ta rungume tace " Na kusa aure! Dama Yaya ake jira ya fito da Mata Zakariyya ya turo" Ai se muka fara Mata dariya, na fara tsokanar ta, min kusa raba dare muna hira. Washegari aikuwa da sassafe Aisha Bata manta ba taje ta fadawa, na kalla Zuhra da take fadin " Innanlillahi! I can't imagine A'ishar nan itama Haka take" Ta takure gefe, na dubeta nace " Amma kinsan dama sooner or later zaa San tsakanin ku ko?" Ta buga kafa tace " Actually not now, Kinga Bari na fadawa Abba kawai kada yaji a bakin Baffa zaiga kamar na ware shi" I envy her yadda take very close da Abban ta, like kafin tace Dada to zata ce Abba wannan Haka yake. I wonder! Haka ta kirashi ta fada Masa Amma suna cikin wayar Sega Anty bayan ta da Tasnim da A'isha. Zuhra ta aje wayar lokacin da Anty ta zauna, se Kuma ta kalleni tace " Unaisa fada min gaskiya, Wai Haka ne Yaya da Zuhra" Na kalla Zuhra tayi kasa da kanta nace " Hakane Anty" Ta kalleni tana son yarda da abinda nace, Ina iya kallo farin cikin Dake idanunta, na gyada Mata Kai Babu shiri ta rungume Zuhra kafin Daren a kwanta tayi blowing maganar, kowa ya sani. Dada ta kirani taji Karin bayani na tabbatar musu da hakane. UNAISA is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [5/20, 6:47 PM] Hauwa Galadima: *R* Bayan shekara daya mun shiga year two Muna kokarin Bari mu Shiga final year, abin mamaki duk yadda ake zuzuta kyau na, diri da tarbiyya da komai Amma Babu mashinshini, Ina zaune tamkar Nisa Abla sede inta interfering cikin relationship din mutane, duk Wanda ya samu matsala ni zai fara Kira don na warware masa, ni Kuma na Zama tamkar naje na koye counselling ne Dan na iya. Kan gaba daya ahalin mu ya hadu, gidan Baffa, Dada, Inna Zulai da Kuma mu. Zumunci ake sosae Babu Wasa. Idan aka dawo Kan Ahmad da Aseey Suma sosae muke tare dasu, yadda Ahmad yake min se na fara tunanin ko Sona yake kamar yadda A'isha da Kuma Zuhra har da Husna suke tunani, Kai hatta Anna seda ranar tayi min magana " Allah Anna indai Zaki yarda Dani wallahi..." " Adda ba rantsuwa nace kiyi min ba, tambaya ce eh ko a'a?" Na Dan yatsina fuska nace " A'a" Ta bini da kallon karki min karya idan na Kama ki bazaki ji Dadi ba. Daga Haka muka rabu, se na fara janye jikina daga gurin Ahmad, da bini bini ya Kira ni, " Unaisa kinsan me ya faru?" Nace Masa " A'a se ka fada" Se yace " Yau na hadu da wata kyakyawa.." Kafin ya karasa Zan katse shi da fadin " Spare me please! Kullum Kai idonka akan Yan Mata yake ne" Se yayi dariya yace " What will life be without ladies? Ina sassautawa saboda kada abinda nake ya dawo Kan Lil sister Dita" Haka zamu tayi wani lokacin Kuma idan ya Kira kawai zai min complained ne akan aiki, a lokacin house job yake, se yace min anyi bullying din da, ko Kuma yace someone looked down at him. Ni kaina da farko seda nayi tunanin ko dai Sona yake Amma da ya fara fada min zancen Yan matan shi se na daina wannan tunanin Kuma.  Ganin idan yazo gurina ko kuka ya Kira ni Anna zata dinga bin diddigi yasa na fara janyewa, lokacin Muna orthopedic da psychiatric posting Wanda a Kano muke Yi.  A hankali na fara lalubo inhaler ta daga cikin jakata saboda yadda nake jin numfashi na na sarkewa, dama I was expecting attack din yazo saboda I was super tired bayan dogon lokacin da mukai a tsaye ward rounds da Yan blue team, suna fita white team Suka shigo, min Gama muka fada wound care, bayana tamkar zai balle Haka nakeji, ga banci abinci ba saboda na kusan makara ga Kuma Raina a bace yake bansan meye dalilin ba. Na Dan fara puffing Amma naji kamar zuga ta nake, hakan ya jawo hankalin chief da sauran staff din dake gurin, kafin a Gama hada kayan tuni na galabaita bansan me yasa kwata kwata asthmar nan is not on my side Kuma Bata favoring Dina ba, indai zata tashi to se Nasha wahala, shiyasa mutanen da suke da muhimmanci a rayuwata bayan family Dina da suka kafa Kan su cikin rayuwa ta dukka a dalilin asthma na hadu dasu. Are you curious? Continue reading 😁 Bayan na dawo daidai Amma har lokacin wannan makakin Bai bar wuyana ba idan banyi Wasa ba se nayi kwana biyu Bai daina ba. Chief din mu yace " Take this to your clinical preceptor so that you can go home and rest" Na mike na amsa short note din da ya rubuta har lokacin akwai weakness a tare Dani, na Masa godiya na karba zuwa SOPD inda anan ne work post din shi. Seda na tambaya colleagues Dina na gurin Suka ce Yana office tare da bako, ban wani damu ba na wuce nayi knocking softly a kofar, sannan na Murda knob din na Shiga bakina da sallama, su biyu ne a zaune suna facing juna, Wanda yake matsayin bakon an aje Masa kwalin chi exotic na mango har raba ke sauka a kwalin, se naji kamar na sunkuci kwalin na daddaka saboda zafi da Kuma ranar da akeyi. Idanun su dukka a kaina har na shigo na gaida su, preceptor yace " Remind me your name" Nace a hankali " Unaisa Yahya!" Ya gyada Kai yace " Yeah Unaisa! Ya akayi?" Na kalleshi sannan na kalli bakon Dake wani sly smile Yana danna wayar shi, da daya zakuyi tunanin cewar baya sauraren mu nan kuwa hankalin shi da idon shi akaina suke. Na Mika Masa paper bayan ya karanta se yace na zauna ya fara tambaya ta meye triggers Dina, na fada Masa Wanda na fahimta se ya tambaye ni drugs din da nake using, nan ma na fada Masa se yace naje gida zuwa Thursday na dawo, na Masa godiya Bayan yayi min kashedin kula da kaina. Har na rike knob Zan fita naji murya very deep and silvery yace " Se ka karba contact dinta yadda zaka Kira kaji jikin nata ko?" Na juyo na kalle shi, bakon ne yayi magana, hakan yasa preceptor yace " Sure kayi magana Aminu! Oya bani contact dinki" Na dawo Ina Dan pouting bakina na fara karanto Masa " 08029........62" Ya gyada Kai na fita bayan nayi glaring bakon da hankalin shi ke Kan waya, wa yaga harara a duhu. Bayan na fito na samu Zuhra a tsaye, har an fada Mata kenan, ta riko hannuna " Ashe bakida lafiya Baki fada min ba! Ya kike ji".. Nayi murmushi, idan aka bi diddigi zaaga Ina daya daga cikin weakness din Zuhra " Na ji sauki, kawai gida Zan wuce" Tayi saurin cewa " Yafi Kam, na Kira Yaya Ahmad he's on his way!" Yana zuwa muka wuce gida, ya bubbude windows sannan yace " Ya kike ji?" Na Dan kalleshi he looks disturbed, nace " I'm fine! Naji sauki" Ya gyada Kan shi, bamuyi nisa ba ya tsaya wani katon pharmacy yayi excusing Kan shi, Bai Jima ba se gashi ya dawo da Leda, ya daura min akan cinyata yace " Ga drugs din, sannu" Na kalleshi nace " Me yasa kake Haka? Kana takura kanka fa?" Ya harare ni yace " Da gaske? Wait! Tunda Zaki iya magana ma, can I know dalilin da yasa idan na Kira bakya dauka?" Na danyi shiru har seda ya Kara maimaita min sannan nace " Kawai kowa Yana cewa Wai sona kake" Na fada Ina kawar da kaina,sure nasan nayi wauta, yayi dariya yace " Unaisa to idan da gaske ne fa" Na Yi saurin kallon shi nace " Haba dai?" Se ya Kara dariya yace " Ina sonki! Amma bawai na aureki ba, kawai Ina Miki sister love ne irin nasu Aseey da Zuhra. Ni ban Kai auren ki ba, ai mijin ki namijin duniya ne, seya Tara Dan ke dinnan matar manya ce" Nayi dariya, though I was a bit disappointed, Amma Kuma se naji ba wani damuwa sosae tunda dai ba so din bane. Mukai ta Hira har muak je gida, Anna se gani na tayi kamar an wullo ni, tana ganina tasan banida lafiya ko yadda fuskata tayi, nayi wanka ta Kara hada min magani Nasha naci abinci se bacci Bayan ta kunna min rechargable standing fan. Da daddare Sega Dada da Zuhra da Yaya Man har da Aseey sunzo duniya, tun maghrib Suka zo har bayan sallar ishai, zasu tafi muka rako su, Yaya Man ya Dan yafito ni gefe na bishi, yace " I need your help" Na kalleshi confusingly nace " Me ya faru?" Yace " Karki bacci idan na koma gida Zan Kira ki" Ok na manta na fada muku Badi'a da Yaya Man na soyayya, da farko bamu gane ba, Dake Nuzla da Zuhra have something in common wajen saka idanu su Suka fara harbo jirgin su, da suka fada min ko kadan ban yadda ba, nace sun Shiga uku Amma se daga baya na rutsa ta a daki ta dauki wayata tana waya dashi, nayi kamar ban ganta ba se da ta Gama sannan na dawo dakin, na Bata hannu alamar ta miko min wayata, ta kuwa bani Babu musu na zauna nace " Ina jinki" Ta Dan dirirce nace " Badi'a fada min meye tsakanin. Ku, I've been watching you closely" Ta marairaice fuska tace " Allah Adda..." " Kinga Badi'a ni ba hanaki zanyi ba idan son Shi kike,ni Zan goua Miki baya amma idan kika min karya ya kike son na Kare ki wajen Anna da Dada?" Se ta fara fada min wai abin ya faru shekara daya data wuce, yace Mata Yana son ta ita kuma se taki ganin ni bana ma tsayawa da samari, to baayimin aure ba balle Nuzla har a gangaro kanta. Na Bata shawara in har tana son shi she should carry on. Ranar da Anna ta gane se akai rashin saa Ina hadejia, ta Kirani jikin ta a sanyaye Wanda na gane hakan daga muryar ta tace min wai Badi'a soyayya take Man yayi blowing maganar, se na nuna Mata Badi'a is seventeen, ta Gama secondary, admission list muke jira kawai mu gani, nace " Anna ki barta tana son shi, Kuma Yana sinta shima" Ta girgiza Kai tace " Adda nawa Badi'a take, munafurta ta take kenan?" Na Dan kosa da maganar nace " Anna addini Bai Hana ba, alada Bata Hana ba, ki barta Dan Allah" Se mukai sallama a Haka, kullum maganar ya tashi tana cutawa, dukka kowa yayi tunanin Wasa ne se yanzun da aka concluding zaayi bikin Muhammad brother Ahmad da bilkisu, ga kuma Aisha Baffa saboda saurayun ta ya jira da yawa , se aka hada na Zuhra da Yaya khalifa, shi ne Yaya Man shima ya roki Abba a hada dashi da Badi'a. Anan battle din ya fara. Bayan sun tafi na koma daki na kalla Badi'a wadda ko rakiyar Bata fito ba, kwana biyu na lura tana cikin damuwa, nayi tambayar duniya tace ba komai, na tambayi Anna tace na rabu da ita. Idanun ta sunyi jawur alamar tayi kuka nace " Badi'a ni ce fa Adda dinki, meye bazaki iya fada min ba" Se kawai ta rungume ni ta fara sheshekar kuka, hankalina se ya tashi na dubi Hunainah nace "Kira Anna" Se tayi saurin girgiza kai Wanda ya dakatar da Hunainah, ta mike ta shiga toilet, na bita da kallon mamaki, wayata dake jikin socket ta fara ringing na saka hannu na janyo ta, Yaya Man ne har sunje gida kenan na ayyana a raina,  na dauka na musu bangajiya da Kuma gaisuwa sannan yace " Kiyi hakuri da abinda ya faru" I was confused again nace " Me ya faru?" Se ya fara min bayani kamar Haka, Bayan ya samu Abba da maganar se Kuma Abba ya nuna Jin Dadi a ganin shi wannan auren zaiyi strengthening zumunci, Zuhra da Yaya khalifa se Badi'a da Yaya Man. A Daren ya samu Dada wadda shi Abba a ganin shi zata yadda Amma Yaya Man dama ta taba Masa warning akan Badi'a, tace kada ya hargitsa gidan mu, a lokacin se yace Mata ai shi da gaske yake. Bayan Abba ya Mata bayani Dada tace Bata San wannan maganar ba Bata yadda ba, se Abba yace Mata me yasa se tace gani ni banyi aure ba me yasa zaice Badi'a, se Abba ya nuna Mata kowa lokacin Shi ne Amma matar nan tace sede idan ni zai aura. Shi ne yazo ya samu Anna ya fada Mata itama tace abinda Dada tace shi ne daidai. " To ni Yaya Man ya zanyi" Yace " Unaisa wallahi da Zan iya Zan aureki " Nayi saurin katse shi nace " A'a Badi'a ita kake so and I'll make sure ka aureta zanyi ma Anna da Dada maganar" Washegari bayan mun Gama gyara gida Wanda ban saka hannu ba a cewar Anna Ina sick leave ne, na samu Anna a daki tana updating online shop dinta, na kalleta Naga yadda ki karatu batayi ba amma Allah ya buda Mata, tabbas Allah shi ke azurtawa, mudai mun Sha kwana. Unaisa is not free pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [5/21, 4:40 PM] Hauwa Galadima: *S* Na zauna na jirata ta Gama updating sannan ta dubeni tace " Ya akai Adda?" Nace " Anna kiyi hakuri Zan shiga abinda Babu ruwana. Zancen Yaya Man ne da Badi'a, me yasa kuka Hana ke da Dada" Ta kalleni tace " Saboda mun Isa" Amsar Bata min dadai ba Amma se na danyi murmushi nace " Dama Kun Isa Mana Anna, Dan Allah kuyi hakuri ku barsu they are hurting, ba dadi" Ta gyara zaman ta tace " Adda ni ba ruwana a maganar nan, kawai dai ke ya kamata ace Man yake so ba Badi'a ba , nawa Badi'a take" Se yanzun na gane basa son ace Badi'a tayi aure banyi ba, nace " Anna Dan Allah karki kawo wannan,ni da Badi'a duk daya ne, Kuma Yaya Man ita yake so me yasa zaku ce ni, kowa lokacin Shi zaizo,plus duk cikin mu Badi'a tafi kowa girman jiki Dan Allah ki barta da kin yadda wallahi Dada ba zata ki ba" Se tayi min banza har na gaji na fita, banji dadin hakan ba, na samu wayata da tarin calls da ban dauka ba, na Kira number farko ta preceptor ce ya tambayeni jiki na amsa da sauki sannan na Masa godiya Bayan Jin dogon lecture din Shi akan na kula da kaina. Se kuam na Kira ta karshen, seda ta Gama ringing har ta katse baa dauka ba so Sena saka wayar cikin pocket din gown dina na dawo tsakar gida nayi shiru deep in thought, Ina kallon yadda Badi'a ke kuka jiya which shows she's in pain, bazan iya rusa Mata ba, plus ni a ganina wannan is irrational ace Wai ya aureni. Da yamma Ina hada miyar kuka wayata ta fara ringing, gaba daya mood Dina is sour, dukkan mu ma, Dan dama Badi'a ita ce carefree entertainer to Kuma gashi tana tsaka me wuya, na Ciro Naga wannan number data Kira dazun ce, na goge hannuna na Kara a kunne na tare da yin sallama " Waalaikumussalam Unaisa!" Na danyi Jim Ina son tuna Ina nasan wannan muryar, its really familiar. " Ya jikin naki" There and then na fahimci waye, na kumbura Baki nace " Alhamdulillah! Ya akai ka samu number ta?" Ya danyi dariya yace " Lokacin da kike karantawa Salis!" Na kwalalo idanuna waje, kamar Yana ganina nace " That's scam!" Yayi dariya yace " Ba Haka bane, Ina son na gaishe ki ne" Na girgiza Kai cikeda mamaki, Ashe Dan kanshi yace a karba number yawa,  maza mutanen mu na ayyana. " I'm Aminu, Amma mutane da kowa Al'amin ake ce min, so kema Zaki iya fadar Wanda kike so" Na gyada Kai kamar Yana kusa Dani nace " Tohm zanyi tunani, Amma me kake so?" " Al'amin of course" Se na fahimci Bai gane tambayar ba, " Me kake so a gurina?" Se yayi shiru har nayi tunanin ya kashe se yace " I'm not sure Unaisa, kawai Dana ganki Naga ya kamata nayi magana dake" Nace " Ok! Ai munyi magana thank you!" Ban ma jira amsar shi ba na kashe wayar, Ina mamakin yadda yake da wayo, ya samu number ta Babu wnai Shan wahala. Har na aje wayar se Kuma na dauka Dan saving number, "Nag" na saka Masa dukda zuciyata na kwaba ta Amma nayi mirsisi na aje wayar bayan nayi saving. Babu Wanda yasan gobe se Allah ban taba kawowa cewa akwai ranar da da kaina Zan dawo na cire Nag dinnan na mayar CÃNÎM❤️ ba. Da dare Yaya Man ya kirani.yaji yadda ake ciki se na fada Masa Babu wani hope Amma ya Bari gobe zani wajen Dada. Nazo kwanciya se na kunna data kamar jira ake Sega pop din message daga Nag, "Haeee! Kin kashe min waya dazun. That's rude" Na danyi shiru Ina kallon message din Ina Kuma son sanin amsar da ta dace na mayar Masa se na fara typing "Saboda kace min kana son magana dani, Kuma munyi magana ai" " Ya kamata ki tsaya na kashe tunda ni na fara Kira ko?" Nace " Ok I want to sleep " " That's early, ki tsaya muyi Hira Mana" Naja notification panel na kashe data na koma na lumshe idanu take bacci yayi gaba dani. Washegari na Kira Anna nace idan na tashi zanje wajen Dada, ta amince, Ina shiga gidan sama na wuce na bar Zuhra na kokarin hado Mana abinci, Ina hawa na same ta a daki " Yanzun ke ba Zaki ji komai ba Badi'a tayi aure ke kina gida" Nasan Babu dadi Nima ba dadin nake ji ba Amma ita yake so bani ba, Amma se nace " To Dada kowa ba lokacin shi bane, lokacin ta ne yayi fa Dan Allah ki daina maganar nan, bana Jin Dadi Ina jin kamar Kun gaji Dani ne Dada, kamar sadaka ta kuke" Se na fara kuka na cigaba da fadin " Kuma su Yaya Man zasu ga kunyi son Kai" Se tace " Meye abin kukan, shikenan an fasa kema Allah ya kawo Miki naki" Na goge hawayen fuskata Ina amsa Amin a raina. Daga Haka nayi wanka na saka kayan Zuhra se dare Yaya Man ya maida ni gida, tare da Zuhra muka taho saboda zata je gidan su Aseey Kuma shima Yaya Man zai biya daukar Yaya Muhammad. Dan Haka straight can muka tafi, gidan yafi nasu Zuhra Babu ma hadi, tun daga gate Yaya Man ya e " Abiey Yana gida kenan!" Securities ko ta ina, muka shiga Yaya Man ya Dan gaisa da wasu. A katon parlon su muka tarar da Mamaa wato Hajiya Talatu Kuma mahaifiyar su Ahmad tana zaune, da alamu zamanta kenan , kana kallon ta ko da ranar ne na farko zakaga alamar izza da mulki a tare da ita. Ba karamin Kama kaina nayi ba da ban zauna waige waige ba, parlon ya hadu karshe. Tun da mukai sallama take kallon mu har muka karaso, muka gaishe ta tace " Se yau Zaki zo? Tun yaushe aka cemin kin dawo" Zuhra ta danyi murmushi tace " Ayya Mamaa wallahi idan na dawo na gaji shiyasa" Ta gyada Kai ta dubeni tace " Wannan Kuma fa?" Zuhra ta dubeni yadda na sunkuyar da kaina tace " Unaisa ce, cousin dita" Ta kalleni sannan tace " Ina jin sunan ta bakin Ahmad da Aseey! Sannu Unaisa! Kuma tayi Kama da kakar ku Dan dai Baku Santa ba" Na Dan saki fuska na Kara gaishe ta, ba tareda ta amsa ba ta maida hankalin ta Kan Zuhra. A lokacin na Kara fahimtar ita da Dada Basu shiri Amma Kuma Basu saka yaran su a cikin abin nasu ba, Kuma kowannen su is good towards yayan su. " Abiey na nan, kije ki gaishe shi Dan ana jimawa zai tafi Abuja sunada zaman majalissa. Sannan Kuma Babar ku uwa ma tazo" Zuhra ta mike kamar nasan abinda zai faru se nayi zamana tareda fitowa da wayata, Zuhra ta kalleni tace " Unaisa muje ko?" Na girgiza Kai daidai fadin " Yi tafiyar ki ke kadai, kinsan Bai son hayaniya" "Hayaniya" ni zanyi hayaniyar kenan na ayyana, Zuhra ta Bata fuska Amma ba damar musu ta Kama staircase itama se ta bi bayanta aka barni ni daya duk makeken parlon nan, kowa zai ga kamar wulakanci ne Amma ni se Banga hakan ba tunda dama ya kamata a komai mutum yasan iyakar shi. Ina nan zaune Sega shi an kawo min dambun nama cikin karamin glass da Kuma juice hade da tumbler a saman tray, banma kalla ba balle naci, wajen five minutes Zuhra ta sakko tace min " Kiyi hakuri!" Na danyi murmushi nace " Ke kina da matsala, muje gurin Aseey" Dayan staircase muka bi zuwa dakin ta, tana kwance tana video call taji sallamar mu, yadda ta tarbeni.yasa na manta da abinda akai a kasa, " Se dare Kuma zaku zo?.... Ina Anna dasu Badi'a?" Muka Dan taba Hira sannan muka sakko Dan tafiya gida tana jadadda min Bata karba wannan zuwan ba. Muna sakkowa Yana saka kan shi wajen parlon, Banga fuskar shi ba se Bayan shi. Rayuwa is fun a times, akwai abinda idan aka ce maka zai faru zaka karyata hakan, ko a mafarki ko a hauka ko a Wasa ban taba kawowa Zan hada idanu dashi ba balle har ta kaimu ga soyayya, but Allah Babu ruwan shi. Tun a mota Yaya Muhammad ke ta complain dalilin da yasa Yaya Man ya nace zai aure Badi'a " Wannan child abuse ne wallahi Man,ka bar yarinyar tayi karatun ta zakai exposing dinta wata rayuwa, ga manyan Mata a waje" Yaya Man ya kalleni ta front mirror kaina a kasa Nima Ina dealing da Al'amin da ya takura min wai so yake yazo. " Kai Ina ruwanka kaje can da wannan Bilkisu ni Badi'a ce tayi min" Ya tabe baki ya fada kasakasa yadda bazan ji ba Amma ni da Zuhra munji " What about Unaisa, she's more matured kasan da ace I knew Unaisa first I wouldn't have chosen Bilkisu" " Se na fada Mata Dan iska, yadda take creamy Allah taji se ta tada bomb inaga" Ya kwantar da kanshi jikin kujera yace " I was just sighting an example" Ina shiga na samu Badi'a a daki da tsananin murnata nace Mata " Badi'a Dada ta yadda" Yarinyar nan ta kalleni ta yatsina fuska kamar ko yaushe tace " Love Ya fada min ai" Na Bata fuska Ina hararata, Nuzla Dake gefe ta wulla Mata pillow tace " Ke uwarki! Shegiya!! Addar kike fadawa Haka? Dan kinyi saurayi Zaki dinga Mana kallon daidai, to mu ba Yan iska bane" Nayi dariya na fita zuwa dakin Anna, na barsu anan Nuzla se surfa masifa take yayinda Badi'a ta Mata banza. bayan mun gaisa tace " Kinyi kokarin turning table, se ki dakko biro ki fara list din abubuwan da zaa siyo" Na danyi dariya nace " Kai Anna kawai bana son suji Babu dadi ne" Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/22, 12:52 PM] Hauwa Galadima: *T* Yadda abubuwan suke tafiya yasa ban wani maida hankalina akan Al'amin ba, se bayan Dana tabbatar komai ya Zama daidai sannan na nutsu na dawo hankalina, munyi magana da Anna tace min Baffa yace taje Masaya ta sanar da Alhaji Yahai cewar zata ma Badi'a aure, ko da Bai Mana komai ba matsayin mahaifin mu to duk da Haka yana da right din yasan me yake faruwa akan mu, Kuma su din basuda ikon daura Mata aure se dangin Alhajin. Ranar Monday da wurwuri na Gama shiryawa cikin farin uniform Dina na student nurses, a karshen hannun akwai brown layette wanda yake tabbatar da cewar ni student ce. Na feshe jikina da turarruka masu Dadi sannan na zura abaya a saman uniform din, na kawo black duty shoe Dina na saka na dauki jakata all set. Anna na tsakar gida yayinda Nuzla Dake level one a maitama sule itama ta Gama shiryawa, Badi'a na daki tana bacci se Hunainah da zamu fita tare da ita. " Anna yau din Zaki je Masayan?" Ta girgiza Kai tace " Na Bari zuwa asabar se mu tafi Dake ko?" Na danyi murmushi nace " Allah ya kaimu, to mu zamu wuce" Ta tashi tsaye tana Mana adduar nasara da Kuma taari tare da tunatar damu muyi addua mu Kuma kula da kanmu, hakanne a kullum se ta maimaita sede idan ba fita zamuyi ba ko Kuma bamuyi waya ba idan Ina hadejia. Ina fita wayata cikin pocket din Abaya ta ya fara ringing, nayi saurin cirowa na duba kamar zuciyata tasan shi ne, Dan Zuhra kawai ke Kirana da sassafe, to Kuma yau tasan ba tare zamu tafi ba. " Good morning" " Mhmm! Yau kinyi niyya kin dauka kenan?" Na Dan harara wayar nace " Haka ma zakace" Yayi saurin fadin " No! Ba Haka nake nufi ba. Ya Kika tashi? How was your night?" Na Dan yatsina fuska nace " Alhamdulillah! Naji kamar kana Hanya aiki zaka je?" " Yeah! Aiki zanje nasan kema kin fita ko, Salis told me you're very punctual and I like that" Na danyi murmushi bance komai ba, " Ba Wai tambayar shi na dinga Yi bafa, kawai Bayan kin fita he commended you" Nace " Ayya!" Se yace " Zan shigo Kano anjima, can I see you?" Na danyi shiru Ina ayyana to dama baa Kano yake ba Amma se nace " Allah ya kaimu" Se mukai sallama na rike wayar a hannuna, ba laifi Yana da dadin hira Nuzla tace " Adda waye? Yaya Ahmad ne?" Nayi saurin kallon ta nace " Ahmad Kuma? Haba dai" Tayi dariya tace " Meye abin haba dai? Is it a crime?" Nace " Yeah! It's karki Kara" Se tayi dariya har muka karaso kowa ya Kama hanyar shi. Ina zuwa nayi signing sannan na wuce can ward dinmu, baa fi minti shida ba Sega Zuhra, she looks excited nace " What's the news? Ban Nasha" Tace " Doctor zai zo anjima" Nayi murmushi nace " Ok! Ya zaayi kenan?" Tace " Na fadawa Anna zamu wuce can kawai, yace Wai dama yana son zuwa kinsan tunda ta dawo Basu hadu ba" Na gyada Kai Dan lokacin data dawo yaje wani course India shiyasa Bai ga karamar uwar tashi ba. Wajen karfe Sha biyu na Gama dressing Ina wanke hannuna naji chief dinmu tana Kirana, nayi saurin karasawa tace naje preceptor na Kirana, there and then na gane Al'amin yazo kenan, na Dan goge fuskata da face wipe din Dana dakko daga cikin jakata, na saka wayata Ina haskawa har na goge ko Ina, Babu wani datti a jiki, to ta Yaya zaayi aga datti yadda nake bautawa jikina. Balm na lakuto na shafa a lebe na, wata sister Rahma tana zuane tana ta kallona tace " Unaisa ko dai keda Salis?" Nayi saurin rufe fuskata nace " Ba Haka bane ba fa" Tayi dariya tace " Cigaba da kwalliyar ki , Haka ake son mace" Dole na maida balm din na fita Ina zumbura Baki, ta Yaya ma preceptor da ya kusa ya Dani, tab Allah ya kiyaye min na aure tsoho, nafi son na aura yaro muyi kuruciya tare. Rayuwa kenan, this has always been my dream Amma da na hadu da honorable se na manta abinda nake so da Wanda ba naso, a son shi kaina ne kawai ban manta ba. A kofar office na same shi Yana kallona har na karaso na gaishe shi yace na Shiga ana jirana. I felt ashamed da ban tambayi waye ba kawai na shiga. Yana zaune Yana kallon kofa wayar shi Kare a kunnen shi, sanye yake da wani men lace Blue me haske irin sararin samaniya, plain aka dinka shi Babu wani kwalliyar, Amma believe me ya Yi Masa kyau hade da Kara haskaka fatar shi da take da Dan duhu Amma ya fini haske, kanshi sanye da hula da ta kayatar da shigar tashi. Muna hada idanu ya sakar min murmushi Wanda dama a fuskar tashi yake " Mummy na samu kina bacci shiyasa ban tashe ki ba, Kuma Amra tace kanki na ciwo shiyasa Baki fita ba" Ya shagwabe fuska Wanda yasa na kawar da Kai saboda tsaf zai iya charming Dina da hakan " Haba Mummy, bazan Jima ba Zan dawo Allah" Ya Dan zaro idanu yace " Noooo! Mummy haba dai ai Dake Zan fara fadawa." Se Kuma yayi Mata sallama ya kashe Yana Dan dariya yace min " My mother kinsan Wai cewa tayi Wai ko wajen budurwata nazo? Na fada Mata?" Na kalleshi a karkace nace " Ni budurwar ka ce?" Yayi murmushi yace " Hajiya Unaisa zauna Mana" Na noke kafada nace " Ni sauri nake, lokacin medication ya kusa" Na fada Ina kallon wristwatch din hannuna, " Zauna na fada Miki relationship din mu" Na samu na zauna kujerar dake kallon shi Tate da bashi dukkan hankalina, nasan zakuyi tunanin Ina son yace Yana Sona ko? A'a bansan me yasa ba hakan Bai zo kaina ba kawai abinda nake son sani menen ya daukeni. " You're my best friend, my Buddy" Na danyi murmushi nace " Da gaske?" Yace " Da gaske fa! Kinga tunda mu kawaye ne zamu dinga fadawa juna komai Babu boye boye. Haka ne?" Na gyada kaina se yayi dariya tare da mikewa yace " Bari na gudu, Mummy Kar tayi fushi" Nima na Mike tsaye nace " Aikuwa dai ka gaishe ta" Ya saki murmushi Jin Dadi yace " Mummy zata ji take care se munyi magana Friend" Na gyada Kai na muka fito tare, na wuce ward ya wuce wajen SOPD. Ni na fara fitowa wayata a hannuna Ina kokarin dialing number Al'amin, a ganina ya kamata na ji yadda yaje gida, tana fara ringing nayi saurin katsewa Ina tuhumar kaina dalilin da zaisa na kirashi. To Amma ai ni dashi abokai ne Kuma a friend should stand for a friend. Ward dinsu zuhar naje muka taho tare se gida. Muna zuwa gidan ya kacame da aikin tarbar Yaya khalifa, Muna shiga Anna tace " Karku sake kusa Mana hannu, ku wuce can kuje kuyi wanka Banda warin asibiti Babu abinda kike" Aseey ta fara dariya, na Harare ta, Zuhra tace " Ke Kuma yaushe Kika zo?" Tace " Naje gida Dada tace kina nan ai" Muka wuce daki, ita ta shiga toilet din Anna no na shiga na dakin mu, kafin wani lokaci mun fito, ta shirya cikin lace me kyau me duhu kasancewar ita fara ce Amma fur Taki yadda na shafa Mata powder. Na kwallawa Anna Kira da ta amsa nace " Anna Wai ba zata shafa ko powder ba" " Zuhra karki barni nazo ranki zai baci, Haka Zaki je gaban shi kamar ta bargazuzu" Me zamuyi Banda dariya, ta Bata Rai ita a Dole ta kulu seda na Mata Yar karamar kwalliyya se tayi kyau. Anna da ta shigo tace " To ko kefa? Ai idan kana da kyau ka Kara da kwalliyya idan ba Haka ba na bashi Asiya" Aseey ta kwalalo idanu tare da fadin " Allah Anna Nima Ina da saurayi na fa" Mukai dariya, Bai Jima ba yazo bayan munje min gaisa muka barsu tare muka dawo gyaran gida, ko Ina ya koma das sannan muka koma daki muka zauna anan na tarar da call din Al'amin da nayi missing, Kuma lokacin na tuna Ashe na Kira shi " Unnie! Ina Kika jefar da wayar?" Shi ne abinda ya fara tambaya Bayan ya dauka nace " Kasan meye Unnie?" Yace " Menene?" " Ana nufin sister in Korea" Ya danyi dariya yace " Har wani yaren kikeji, you really are amazing. Amma kinsan kawai short din sunanki ne" Na gyada Kai alamar na fahimta, muka gaisa na tambaye shi Mummy yace tana lafiya sannan nace ya Bari muyi magana anjima Ina da Baki. A hankali ba tare da na fahimta ba se Al'amin ya.zama someone very close to me, har ya ture kujerar Ahmad. Dukda ni kaina Ina ayyana ba Wai kawance muke ba ko yanayin wayar mu zai tabbatar maka we're confuse, Amma ni dashi min Bari a kawance muke.  Mun kasance komai a kudundune muke yi, a bangare na Babu Wanda ya San shi Dan kumbiy kumbiya kawai nake a buna. Ana Haka posting dinmu ya Kare zamu koma hadejia, kafin zuwan lokacin da zamu koma da daddare Abba da Dada suka zo, ranar ba wuta ga zafi da ake kamar zaka cire kayan ka, damuna ta riga ta wuce kiris ya rage sanyi ya shigo, Ina zaune na kunna lantern Ina saka Mana shawl ni da Zuhra saboda sanyin school. Badi'a na Kan keke tana dinka Abaya Dan ita abinda ta iya kenan dinki, har da ta Gama js3 Anna tasa ta wajen top fashion designers dinnan ta koya dinki, idan ta dinka Abaya se kace ba local made bace. Nuzla na danne danne a waya, idan kana neman matar zuciya ka samu Nuzla kawai ka Gama, donut aka kaita ta koya, physical classes Amma data dawo dukkan kayan se ni ce nake dauka idan Naga wani recipe a ig na gwada, tun Anna na fada har ta rabu da ita, to a hankali Kuma se muka ga tana catching interest a kunshi, tana following yawancin manyan masu zanen kunshi, to shi ne da weekend Anna ta tura ta can wata unguwa take koyo, to ita Bata saka Abu a ranta ba kamar mu ba masu nacin gaske. Tace Mana shi ne kadai abinda zata Mana na gata, Bayan karatu se Kuma Sanaa dogaro da Kai, to hatta Hunainah steps Dina take following tare muke saka da ita. Sallamar Dada yasa dukka muka aje abubuwan hannun mu Muna Mata oyoyo, ganin ita kadai yasa nace " Dada ke kadai Zuhra fa?" Ta tabe baki tace " Wai ke da Zuhra Baku gajiya da juna, da yaushe kuka rabu? Ni da Abban ku ne a waje" Anna tayi saurin mikewa tana fadin " Kuma se ki bar shi a waje Yayah, Adda jeki shigo da Abban ku" Na mike na saka hijab na same shi a tsaye jikin mota har kasa na durkusa na gaishe shi, da faraar shi ya amsa yace " Ya asibitin? Har yanzun ko allura baayi min ba" Nayi dariya nace " A'a Abba Dan Allah stay healthy! Wanne irin allura Kuma" Shima yayi dariya yace " Wai Dan na tabbatar my kids are doing well" " Inshaaa Allah we'll make you proud Abba" Daga Haka na bashi sakon Anna muka shigo tare dukka muka gaishe shi ya zauna kan sallayar da na shimfida Masa, daki muka koma Dan Basu guri sui magana. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/23, 10:21 PM] Hauwa Galadima: *U* Bayan sun gaisa Abba ya dubi Anna yace " Zainabou tace Wai kin fara siyayya? Hakane?" Anna ta dubi Anna tace da Abba " Na fara, Wai amce me kwarmin Ido da wuri yake fara kuka" Abba yayi dariya yace " Yaushe fulani Suka iya Karin magana. Amma kinsan Babu Kara ko? Ta yaya Zaki ma Badi'a siyayya?" Anna tace " A'a Abba Dan Allah nauyin se yayi yawa Kuma, beside Badi'a ba ita ce Yar ka ba Unaisa ce, Kuma wallahi Zan iya Ina son ma jibi naje Masaya na fada musu su sani" Abba yace Shifa dukkan mu yayan shi ne Dan Haka komai shi zaiyi Anna Babu yadda zatayi ta hakura da Jan, Danma duk abinda zata siya zance ta siya da Zuhra, to Dole muka tsayar da siyayyar Dada da Anna Suka cigaba. " Se magana ta gaba! Ya kamata Hassana kiyi aure, ko saboda yarannan" Dada ta kauda Kai ganin Anna tayi saurin kallon ta, tace " Abba zamu iya barin wannan maganar Dan Allah" Yace " Me yasa?" Anna ta Dan sunkuyar da Kai tace " Bazan iya ba Abba, gaba daya na Dade da sarewa, bana Jin Zan iya budewa wani zuciyata, wannan yaran ne kawai a gabana. Abba bazan iya ba" Abba yace " Na sani nasan da hakan, Amma akwai Wanda suka ga abinda yafi hakan Kuma Basu karaya ba suka sake gwadawa" Tayi saurin girgiza Kai tace " Abba wallahi bazan iya ba, Yahai ya tafi da komai, ka Dan bani lokaci" Ranar asabar da asuba na idar da sallah nayi wanka, duk ranar asabar nake spa Dina, Dan Haka na zauna na kunna lantern na sahfa fuskata da mask din Dana hada na kunna stop watch Yana kaiwa lokaci na murje sannan na goge da oils kafin na shirya cikin brown din atamfa riga da skirt, na shafa powder ma saka kwalli na lakuta balm a lebena da Suka fara haskawa saboda maikon balm din. Indai a gurin gyara ne I no dey carry last! Karfe shida da rabi Muka bar gida Muka dauka hanyan masaya. Seda na zauna a mota sannan na tuna ban fadama Al'amin min fita ba , nasan anjima idan ya Kira morning greeting yaji na fita zai dinga mita ban fada Masa ba, wani lokutan Ina jin kamar na bashi power da yawa, kamar na sakar Masa yasan dukkan wani Abu dake faruwa da rayuwata amma wani lokacin se Naga ko fita zaiyi he'll text to tell me his whereabouts, dukda Bayan sunan shi da wajen aikin shi da Mummy Babu abinda na sani Kuma, ni ban tambaya ba shi Bai fada ba se kawai na Bari a hakan. Wayata na dakko na tura Masa text Akan na tafi Masaya da Anna! Baiyi replying ba da ya tabbatar min bacci yake. Bayan wajen awanni biyu muka Isa Masaya, Yaya Isa ya tare mu tunda Anna ta sanar dashi zuwan mu. A tsakar gida aka shimfida Mana tabarma hade da salayyu akai Wai muji laushi, Haka mutanen kauye suke su din sun iya karrama mutane Amma idan sunzo birni ba kasafai suke samun karamcin da suke Yi ba. Tea aka fara kawo mana, sannan fanke da aka bade shi da sugar, ga wainar hatsi Tasha karago. Seda muka ci me idar mu sannan na Kama Mata tayi wanke wanke, Yaya Isa Suka shigo shi da Yaya surajo. " Wallahi kin Zama babbar mace, ance min har Dubai kike zuwa" Anna tayi dariya tace " Say daya naje fa" Ya gyara Zama yace " Zaki koma ai, inama Inna Zulai na da Rai taga yadda Kika cigaba alheri ko ta ina" Tayi murmushi tana Mata adduar da Babu ranar da batayi Mata na samun rahmar ubangiji " Isah yace min wai aure Zaki yiwa Badi'a, nace Masa a'a baiji daidai ba sede Unaisa" Na maida hankalina Kan Wattpad da nake updating Ina son karanta Fara Yar shehu, " Da gaske Badi'a ce, zata aura Dan Yaya zainabou Suleiman, ai ta fada muku?" Yaya Isa yace " Allah yasa hakane mafi alkhairi, mune ke ganin Dole idan zaai aure se a jere shi Kuma Allah yadda ya tsara daban" Anna tace " To ya zaayi, shi ne nazo na sauke hakki na fadawa dangin ubanta idan zasu karba to, idan sunki Kuma Yaya maharazu Yana jira" Wajen karfe Tara muka nufi can gidan su Alhaji Yahai, a kofar gida Muka tadda shi sun hada majalissa, se musu ake zabgawa tun daga nesa Yaya Isa yace da Anna " Ga mutumin naki can fa Hassana! Kullum anan yake Zama Yana bin inuwa Babu aikin fari balle na Baki" Anna ta Harare shi Jin yace mutumin ta, tace " Isa yaushe ya daina zuwa saudiyya?" " Yafi shekara biyar fa, Kuma se cinye abinda ya Tara yake, kede kawai wani abun Kar a fada saboda rufe shi din shi ne alkhairi" Duk abinda suke fada Ina jinsu, nayi tamkar ban ji ba, ya cigaba da fada Mata alhakin mu ne na wofantar da mu da yayi bamu ji ba bamu gani ba, Haka Allah ya ke Babu Wanda yake hukunci daidai kamar shi. Muna karasawa wajen gaba daya tamkar mutuwa ta wuce kowa yayi shiru suna kallon mu, mukai gaba ni da Anna se Yaya Isa da Yaya surajo suka tsaya yin magana da Alhaji. Ciki muka shiga wajen Inna Fiddau, tana zaune dokin kofa ita dinma shekaru sun Kara ja ta Kara yamushe wa duk abin tausayi ma. Da farko Bata ganemu ba seda Anna tace Mata " Hassanan Zulai ce" Se kuwa ta saki salati tana fadin " Hassana yau ban ganeki ba, dukka Kun canja. Akace bakua kasar?" Tace " Eh naje na dawo!" Ta fara Mana lale tana korafin baa zao da takwarar ta ba, ta shimfida Mana tabarma anan rumfa sannan ta fara kokarin a siyo Mana abin karyawa, Kuna son wuce wulakanci? To ku nemi na kanku, kufi karfin kayan mutane, lokacin da muka zo Alhaji ya saki Anna wani wulakanci ne bamu gani ba, hatta nasabar mu seda aka ce mu ba yaran shi bane, to Amma baa je ko Ina ba se gashi table yayi turning, se gashi idan an ganmu jiki har rawa yake, kowa so yake yace Muna da relation, kyautata Mana ake so ayi. Idan da Anna Bata nema na kanta ba bana tunanin zasu karbe mu, Amma yanzun sunsan Basu Isa ba, Babu ficikar su day zata Mana amfani. " A'a ba se an siyo ba, munci abinci gidan Isa" " To barka!" Se ta fara kwalla ma jamaar gida Kira akan su zo su ganni ni jikarta ce, ni Kuma bana uhm bana uhm uhm, hanaklina ba wani a tare Dani yake ba saboda har lokacin Al'amin Bai kirani ba Bai Kuma Yi replying message Dina ba. Duk na damu gani nake kawai Babu lafiya, na kunna data yafi sau cikin kwando Amma Babu message din shi a WhatsApp balle telegram da muke Dan yin chat acan lokaci zuwa lokaci. Shigowar Alhaji da dagaci yasa na aje wayar, Bayan su Kuma kawunnan mu ne Wanda da wuka bazan iya fadar sunan su dukka ba, se Kuma su Yaya Isa da Suka taho dasu. Na gaishe su dagaci yace " Ance min kina makaranta a hadejia ko?" Na danyi murmushi nace " Eh, na kusa gamawa ai" Ya mini addua, Alhaji ya tambayeni su Nuzla nace " Duk suna lafiya" Anna ta gyara zamanta dan katse Mana hirar mu tace " Abinda ya kawo ni nazo na sanar daku Badi'a ta samu miji, Kuma iyayen shi na son turowa" Dagaci yace " Badi'a Kuma? Ba Unaisa ba?" Alhaji Dake zaune yace " Tambaye ta dai!" Tayi murmushi tace " Badi'a nace Kuma ita nake nufi, aure lokaci ne ita lokacin ta yayi shiyasa!" Baba Fiddau tace " Allah sarki Unaisa kinyi nauyin jiki" Nayi Mata banza ban kulata ba " Nazo na sauke nauyin da Allah ya daura min, tunda ni nasan menene hakki, idan zaka karba auren fine, idan ba zaka karba shikenan" Dagaci yayi saurin fadin " Hassana ai ba abin Haka bane, Allah ya kaimu a Basu izinin suzo, kince ai Dan zainabou ne ko? Hakan yayi tuwo na mai na!" Banyi tunanin zasu yarda ba, shidai Alhaji Yahai Yana zaune, se kallon shi nake Ina hasasho dukkan wasu conditions da aka Mana medsurg ina linking dashi, ramar da Alhaji Yahai yayi ta baci, kowanne condition nasa Masa se Naga Bai hau ba HIV ce kawai tazo Raina, a take naji gaba na ya Fadi. Su ka gama suka Mana sallama se na duba Anna nace " Ina son magana da Alhaji" Ta gyada Kan ta, na Mike na bi Bayan shi, Yana tsaye kamar yasan Zan biyo shi, ya dubeni kurajen da suke fuskar shi sun warke sede dukda Haka he looks unhealthy and unkept. " Unaisa naji Dadi da naji Kuna karatu" Na danyi murmushi nace " Anna na kokari sosae, dama zance maka baka da lafiya ne?" Ya kalla Kan shi yace " Eh banida lafiya, Amma da sauki" Sena gyada Kai nace " Wanne asibiti kake zuwa?" Yace " Nan Sha ka tafi na danje kwanaki akwai wani abun ne?" Na girgiza Kai nace Allah ya Kara sauki na koma ciki, Ina zuwa Babu jimawa muka dakko hanya, tun a mota nace da Anna " Anna da Zaki tafi Dubai anyi Miki test?" Tace anyi Mata, akwai request form din a gida se na duba, na gyada kaina ta tambayeni ko akwai matsala me nace Babu. Ina jin wayata se bin take banma fito da ita ba balle na dakko har seda muka dawo gida sannan na lura Ashe Al'amin ne. Bayan nayi laasar nayi wanka sannan na koma daki na samu wayata na ringing, nayi saurin Kai hannuna na dauka, naga Al'amin ne " I'm so sorry Unnie! Kiyi hakuri Dan Allah!" Nayi shiru kamar bazance komai ba, Amma jiran shi nake yayi min bayani " Ina idar da sallar asuba na tafi kazaure! Munyi aiki sosae wayata ta mutu Babu charge banma lura ba se bayna zuhr sannan na saka charge lokacinne Naga sakon ki. I'm sorry kinji? Ya Hanya? Ya kuka same su?" Na Dan ji sanyi a raina nace " Kowa lafiya Lau, you dunno how I felt, na zata wani Abu ya sameka me!' Yayi murmushi na Jin Dadi yace " Not when I got you!" Nayi dariya Ina Zama gefen gadon mu Ina dariya tare da cewa " Yen!yen!yen!!" Shima yayi dariya yace " Okay tell me , Kuna da Hadi da Masaya ne?" Nace " Of course Baban mu Dan can ne, Anna acan aka rike ta" Yace " Wow!" Yace " Mu Kuma Alhaji Dan Babura, ita Kuma Mommy Yar KD ce." Nace " Wow ban taba zuwa Babura ba dama, zaka kaini?" Yace " Sosae ma har se kin gaji" Nayi dariya nace Masa ai bazan taba gajiya ba, se yace " Nikam Babu abinda Kika taba fada min akan ki, like Banda sunan ki Babu abinda na sani fa" Na gyara kwanciya ta nace " To ai Nima haka, bansan komai Akan ka bafa, nasan kana zuwa kazaure Amma ko aikin ka bansani ba" Yayi dariya yace " To ai Baki tambaya ba, se nayi tunanin Baki son sani" Na Dan turo nace " Haka ma zaka ce?" Yace " To Yi hakuri, kamar yadda nace Miki ni sunana Aminu, Amma kowa Al'amin yake cemin. I'm the second child of the household. Nayi karatu anan unity Ringim, nayi nursing training dina a Zaria, da na Gama nayi Bnsc sa nnan na fara aiki a kazaure kafin na koma Zaria nayi anaesthesia. I'm single not married still searching" Nayi ta dariyar still searching dinnan da ya fada still searching, Amma dai naji sanyi a raina da naji bashi da aure, bama shi da tsayayya. Nima ya Dan min tambayoyi na bashi amsa shikenan muka san junan mu. Da daddare na karba dukkan results din da Anna tayi na fara dubawa, anan Naga Wanda nake nema Kuma its turned out negative. Na saki ajiyar zuciya saboda Ina tsoron kada ace tun zaman su yake da ita ya goga Mata, God so kind Alhamdulillah! Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [5/23, 10:21 PM] Hauwa Galadima: *V* Baa wani dauka lokaci ba aka aika Neman auren Badi'a a Masaya, Kuma cikin karamci aka karbe su aka saka Rana watanni shida, dama ni na Jima Ina aje kudi bawai dan Badi'a ba se dam Zuhra, Dan ban taba kawowa cewa Badi'a zata riga mu aure ba. Kullum muka zauna to tsara yadda zaayi bikin muke, Aseey kullum se ta Kira waya ya ake ciki. A Haka mukai exams muka shiga final year. Ina zaune Ina harhada ulu saboda Yan class din mu sunga abinda na Mana no da Zuhra sunce suna so, Zuhra tasa se da Suka biya 50% kafin idan an Gama su bada sauran. Wayata dake hannun Zuhra tana kallon gowns a Pinterest ta fara ringing, na aje knitting pin din nace Mata waye? Yadda take kallona yasa na Mike na warce wayar a hannuna ta se Naga Al'amin ne, na harareta sannan na dauka call din da ya kusa katsewa " Unnie!" " Naam ya aiki? Ka dawo?" Na tambaya tare da dauke idanuna daga kallon da take min na tuhuma, bashi bane karon farko data tambayeni waye Nag ba Amma nace Mata wani me naci ne kamar yadda sunan yake, se ta kyalleni. Roughly inata saka Yana min Hira seda muka shafe fin mintina talatin Muna waya ba tareda min ankare ba, you'll be thinking me muke fada ? Wallahi duk wata Hira da tazo bakin mu ita ce muke yi, Amma deep cikin hirar zaka San cewa akwai ayar tambaya a tarayyar mu, shirum da naji na MTN sunyi warning yasa na fara dariya, yace " Kin cinye min airtime Dole kiyi dariya?" Na Kara sakin dariya nace " Ni ba ruwana, Amma kasan naji dadin hirar, har na kusa Gama abinda nake" Yace " Zan Kama ki. Se munyi magana anjima" Na gyada Kai Ina Masa godiya, wayar na aje tare da maida hankali na akan sakar da nake, Zuhra dake zaune zaman jirana tace " Kinsan ai jiranki nake kiyi min bayani ko?" Na dago kaina nace " Bayanin me? Wai wannan?" Na fada Ina nuna wayata, tace " Shi Mana, who's he?" Na gyara zamana na fada Mata komai se na ganta ta dawo gefe na , na ture ta nace " Kin iya gulma wallahi! We're just friends" Tace " Yeah dama ku menene? Ai ku buddies ne" Yadda tayi maganar da izgilanci da shakiyanci a muryar ta se na kyaleta, a ganina dama ba zata yarda ba. Da daddare nazo kwanciya, Bayan mun Gama karatu se gashi ya kira, nanma wayar na hannun ta, tayi tsaki ta Miko min, Nima na Bata fuska na karba, mukai ta Hira Wanda idan mukai sallama Abu kadan Zan iya fada. Kafin wani lokacin Al'amin ya Zama wani bangare na rayuwata, ko me zanyi, ko me nake se ya sani, Haka shima a nashi bangaren, tun baisan da Zuhra ba har wata Rana ya Kira se ta dauka saboda naje nayi wanka " Zan fada Mata idan ta fito" Yace " To nagode!" Tayi saurin tace " Sunana Zuhra, Naga kamar Bata baka labarina ba ko?" Ya danyi dariya yace " Nasan sunan ki a bakinta, ai magana daya biyu na uku to suna ki ne" Ta wani saki murmushi daidai shigowa ta tace " Kaima Haka, yanzun indai ana son ayi doguwar Hira da Unaisa to ayi zancen Al'amin!" Yace " Da gaske?" Ta mike zata fita nayi saurin rike ta Amma se ta kwace ta fice " Da gaske nake, I'm very curious nasan menene tsakanin ki saboda tace min wai Kai abokin ta ne, ni a ganina ban yadda akwai abota tsakanin mace da namiji ba" Ya saki ajiyar zuciya yace " Akwai! Da gaske akwai. Amma zancen gaskiya ni na dauketa duniyata, Unaisa is someone I love with all my being kin gane?" Zuhra taji sanyi cikin ranta, dama Haka take son taji, Kar ya zamana ni kadai take ganin abinda take zargi a tare da Al'amin. Tace " To me yasa ba zaka fada Mata ba? Se wani ya riga ka" Al'amin yace " Ina son yin hakan, se Naga kamar ba zata yarda ba" Zuhra tace " A tayi ake barin arha, ka fara fada Mata tukunna" Al'amin yayi amfani da shawarar da Zuhra ta bashi Dan Haka da ta dawo min da wayar ko kallonta banyi ba, na shirya nayi ficewa ta zuwa wajen supervisor Dan an riga da an fara project. Tun a Hanya yata Kirana naki dauka bansan me yasa naji haushi ba, se da na Gama tas sannan na fito na Kira shi, Yana picking yace " Haba Tawan! Meye abin fushin?" I wonder ooo! " Ba Kai bane!" Yace. " To hannuna a kunnena kinji" Nace to se yacemin " Ina son nazo na ganki, how do you see" Bansani ba ko ya fahimci excitement din dake cikin muryata, Amma dai har wani sanyi naji a cikin zuciyata da yayi min tayin zuwa ya ganni, sau biyu kawai na ganshi Amma idanuna kullum so suke su Kara ganin shi, ko hoton shi banida saboda I don't feel ok asking him, ance ya kamata mace ta dinga Jan aji ko? Ance namiji shi yake soyayyar ko? Na mace kawai tayi tagging along? Wannan shi ne abinda nayi tunanin shi ne soyayyar Amma daga baya se Naga bana cikin jerin matan da suke suppressing zuciyar su, idan Ina son Abu, Ina so tsakanin da Allah, da zuciyata, kaina, jinina, jikina da komai nawa, I love sincerely Kuma ni na dauka soyayya Abu me matukar muhimmanci a rayuwa, dukda Nasha wahala ba say daya ba ba sau biyu ba, se ace Wai na daina nayi so baya baya, to ni ba Haka nake ba, bazan iya ba banma yarda da hakan ba. Ko Dan zaku ga komai ai " Tohm you'll always be welcome!" " yaushe?" Na danyi shiru se nace " Ok! Idan baka komai!" Se yayi murmushi yace " Unnie komai da kike gani a rayuwa ta Banda Mummy will wait for you, I can bend anything for you Banda Mummy. So just tell me yaushe zanzo" Wasu zasu ga kamar dadin Baki ne, ban damu ba ko dadin Bakinne ko da menene, ni dai ya Shiga zuciyata, ya sanyaya min Raina, na lumshe idanuna Ina jin I'm worthy sannan Ina jin nafi kowacce mace dacen shi, baice Yana Sona ba fa! Na koma daki na samu Zuhra Bata nan, na cire uniform din jikina na saka wata karamar riga iya cinya, na kware sosae wajen saka Kaya kanana, indai aka ganni da Kaya complete to definitely wani gurin zanje wannan a rubuce yake. Na kwanta Kan gado na kunna kallo a wayata, wata zuciyar na fada min nayi karatun hospital final Amma nace kashe kaina zanyi? Taba kidi taba karatu! The gold empire sunan shi, it's a crime movie, na tsunduma sosae na fara kallo Ina Kara Jin kalaman Al'amin a tsakiyar kaina, lokaci zuwa lokaci Ina sakin murmushi.  Zuhra ta shigo da sauri da wayar ta a hannu, ta dubeni yace " Kin dawo? Abiey ne yazo Yana office din provost zanje" Na gyada Kai na Ina pausing movie din nace " Se kin dawo, baban su Aseey ki?" Ta gyada min Kai tace " Ba Zaki zo muje ba?" Na Dan yatsina fuska nace " Kije kawai, Kinga idan zanje se min Bata wani uniform din fa" Dake she's lazy se ta yadda, Wanda na cire ta saka ta fice cikin sauri, ba tare da Jin komai ba na cigaba da kallona a wayata. Yana zaune office din provost Zuhra ta karasa admin, aka Mata iso ciki, ta saki murmushi ganin shi tace " Abiey Ina wuni?" Yace " Zuhra ta! Yau dai na ganki a uniform, you look smart and beautiful" Tayi murmushi ya tambaya provost performance dinta yace ba matsala sannan ya mike Suka fito, yace " Ina cousin dinki, Engineer yace min tare kuke anan?" Tace Masa " Eh tana wanka ne!" Seda ya shiga mota sannan daya daga cikin securities dinsa aka sakko Mata da kayan da ya taho dasu, paper ya Bata yace ta rubuta Masa account details dinta, se ta rubuta nawa tace Masa nata ya Dan samu matsala. Ta amsa godiya, kafin ta karaso nikam har naji alert din uban kudi, Kuna Wasa da Yan siyasa ko? To ku daina. Seda ta dawo da uban Kaya sannan nace Mata naga alert from Aminu Bashir Jahun. Tace " Abiey ne fa! Wai pocket money ne fa" Na gyada Kai Ina mamakin babbar kyauta Haka. Cikin satin mukai finalizing yadda zamu fitar da anko, seda muka Gama hada abinda zasuyi sannan muka fitar da ankon. Da wannan kudin gurin Abiey muka siyo sample Dan nunawa, sannan muka bada wata daya a hada kudin se a siyo Bai daya. Ranar Saturday duk Wanda yazo wucewa ta kofar kitchen dinmu yasan zamuyi bako Dan kuwa Zuhra sosae ta zage dantse ita da Husna har Aisha da suka gayyato zuwa girki. Ina daki Ina goge goge da kalkale kalkale ku kwace idan yazo bude Masa jikin nawa zanyi ya kalla. Amma dai fuskata kadai ka kalla kasan ni Yar gayu ce ta kin karawa. Karfe goma daidai Kiran shi ya shigo wayata, lokacin duk sun Gama komai Dan dama yace goma zai zo. Na dauka Kuma se naji kunyar shi nake " Naam" " Nazo!" " Tohm!" Na sauke wayar a kunne na na dubi Zuhra dake gyara zaman saviette nace " Yazo!" Ta saki guda, ni na kasa Gane Kan Zuhra tun jiya nake Mata kashedin bafa Sona yake ba Amma Taki ji, har Aseey ta Kira da Nuzla Wai saurayina zaizo, Nuzla tace " Amma Adda Zuhra se ki fada min tuntuni na tsiri zuwa gidan Baffa hutu" Zuhra tayi dariya tace " Karki damu Yar gidana Zan Miki video kauna" Itama Aseey cikin saa ta tafi Abuja shiyasa da ita dai se ta zo wannan a rubuce yake. Straight skirt ne Wanda aka rufe kasan da net, se thigh length riga me dogon sleeve da aka rufe hannun da saman da net, atamafar tayi kyau ta Kuma yimin kyua. Kaina a tsefe yake nayi parking Kan da ya fara laushi saboda nacin gyara dukda ma naga Yana kara cika da tsayi se na maida gyaran wata wata. Nayi kyua Sosae idan ka kalleni I swear seka Kara kallona. Na Gama yafa veil din sannnan na fito ni da Aysha muka tafi inda yake. Tundaga kofar nake jin hirar su da Zuhra se dariya yake, da dai zaka rantse kace dama can sun Saba, to inaga ko ni no kaina bamu taba irin wannan dariyar dashi ba. Tun da ya hango ni ya dauke wuta, idanun shi da ban taba tunanin suna da kaifi ba naji Yana Bina dasu, na turo bakina Ina sunkuyar da Kia kunsan bana son kallo ko kadan ko Yaya ne takura min yake, Ina karasawa nace " Zan Fadi fa, se kallona kake" Yayi dariya a hankali cikin nishadi yace " Kinyi kyau Unnie, you're an epitome of beauty!" Zuhra tace " A'a Muna nan fa, ka Bari ku gaisa dasu Husna ai" Ya kalla Zuhra yace " Kiyi sauri, bama lalle na gane su ba" Aysha tace "Naga dai Kama muke da Unaisa ai" Se lokacin ya furta ya danyi mamaki sannan Suka tafi. Na saki ajiyar zuciya nace " Ina Mummy? Ya Hanya?" Yace " Duk suna lafiya!" Muka Dan taba Hira kadan sannan na zuba Masa abinci Yana ta complain maimakon mu maida hankali muyi karatu shi ne zamu wani Yi girki, sannan yaci shima seda na Bata Rai. Bayan anyi clearing gurin ya gyara zaman shi yace " Unnie ni menene dinki?" Nace " My friend of course" Na fada hankalina Yana Kan stones din jikin veil dina, yace " Unnie dago ki kalleni" Na dago na kalleshi, but idanun shi sunyi min nauyin na tsayar dasu akan shi, kunya nake ji da Kuma nauyin shi, Ina kokarin janye idanuna yace " Ina sonki Unaisa!" I was expecting, I wasn't expecting so still seda na Dan zaro idanuna se Kuma na Yi kasa da kaina Ina murmushi, yace " Come on ki kalleni Mana, wannan kunyar duk ki daina. Seriously I love you, Naga kamar samari basa gabanki shiyasa nayi ta contemplating fada Miki, a karshe gashi nazo da gaske nake I'll make you mine in har kin amince Dani" Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and then send evidence of payment to 3091721807 [5/24, 10:44 PM] Hauwa Galadima: *W* Ina Shiga gidan ban ma shiga da motar ciki ba, nayi parking a waje tareda kwantar da kaina jikin steeree Ina Kara sakin kuka, se yaushe ne? Se yaushe? Shi ne tambayar kawai da nake yiwa kaina, Amma deep down zuciyata Ina jin na kusa naji Dadi, in dai Allah ki bayarwa nasan zai bani Koda ba a duniya ba. Akwai lokutan da nayi tunanin ko dai na sabawa Allah ne shiyasa hakan yake faruwa Amma se Anna tace kada na kuskura ta Kara Jin na furta hakan. Bayan na Gama kuka na se naji Kiran sallar azahar da sauri na fito a motar na kulle sannan na saka key na bude gidan na shiga, Ina Shiga parlon kamshi ya doki hancina, dama Yunwa nakeji, se na juya tsakar gida na daura alwala sannan na dawo, seda nayi sallah sannan na leka kitchen din, tana tsaye da leaking spoon da waya a kumnenta tana sakin murmushi, nayi sallama Wanda yasa ta juyo ta Dan dauke wayar daga kunnen ta tace " Kin dawo?" Na karaso nace " Na dawo, kin sha bacci" Tace " Wallahi! Karasa kiyi wanka kafinnan na Gama abincin" Nace Mata to sannan na juya Dan fita ta Dan daga murya tace " Adda" Na dawo ta aje wayar ta tace " Kuka kikai ko? Kiyi hakuri Dan Allah bana Jin dadin ganin ki a Haka" Na gyada Mata kaina kawai bance komai ba na wuce daki. Nima baa son Raina nake hakan ba kawai kukan sh ne kadai abinda nakeyi nake samun sauki Dan Haka indai kuwan zanji sauki a zuciyata to tabbas Zan Yi ta kuka Banga ranar da Zan daina ba. Nayi wanka na shirya cikin brown din material me fuschia pink a jiki, skirt da riga, na tsaya Ina kallon kayana da suke a jere neatly, na tuna yadda na dinga cin alwashin kwalliyya da cakarewa Amma gani nan takaba nake. Na lumshe idanuna Jin karar doorbell, na sako hijab na sakko se naji muryar Zuhra hakan ya tabbatar min biyo no tayi. " Ki dinga Jin tsoron Allah! Maimakon ki tafi gida shi ne Kika taho nan ko?" Ta kalleni Amma se tayi murmushi tace " Na zata Zan same ki kina ta kuka, shiyasa hankalina yaki kwanciya, alhamdulillah" Nayi murmushi nace " Banyi tunanin ganin shi ba, Dana ganshi kawai se naji rauni a zuciyata, bansan dalilin ba" Ta Dan dafa ni tace " Ki Kara hakuri komai zai warware" Daga Haka ta shiga kitchen sannan Suka fito da Badi'a, Dake tare muka ci sosae naci abinci Wanda na manta yaushe nayi irin wannan cin. Seda nayi nak sannan na Dan kwanta ai se bacci me dadi ya dauke ni, bansan yaushe Zuhra ta tafi ba, se farkawa nayi naga laasar har ta gota. Da sauri na tashi na shiga toilet nayi alwala sannan nayi sallah na dakko qurani na fara karanta suratul Waqi'ah nayi azkhar sannan na danyi addu' o i na fito. Nuzla na zaune tana kallo a TV na zauna nace " Nuzla waina nake so?" Tayi saurin tashi tace " Wacce iri?" Nace Mata " Ta filawa me manja Dan Allah karki gaji" Tayi saurin mikewa tace " Ni Dadi naji da Kika Fadi kina son Abu, ki zauna na kawo miki" Se naki nace Mata sede mu dauka karamin gas muje waje muyi ta Bayan kitchen tunda akwai rumfa iska ba zata Kade shi sosae ba. Na dauka sallayya da ruwa me sanyi cikin water bottle da wayata muka fita na shimfida ita Kuma ta zauna a kujear ta fara suya, tsabar saka Rai ko makakin manjan Bai damu na tana zubawa Ina saka yaji Ina ci. Seda na koshi se na kora ruwa Ina hamdala tare da lumshe idanuna. Tana gamawa ta gyara gurin muka koma ciki, nayi shiru Ina kallon parlon komai yaji inverter ce Dani, Dan shi ya tambayeni me nake so nace Masa ya saka min inverter da zata dauki komai, Kai gidan fuk yadda na tsara Masa Ina so ko kuskure baayi ba, komai ka kalla indai ka sanni to kasan according to taste Dina ne. Na lumshe idanuna na bude Ina jin wani radadi a cikin zuciyata, Ina jin kamar na tariyo baya, Ina jin kewar shi a cikin zuciyata da gangar jikina, Haka dama mutuwar take, Haka kowa yaji ko Kuma ni tawa ce  daban? Ko Kuma nice nake jin ta daban. Bayan sallar maghrib Anty Yusra ta kirani, Bata taba tsallake Rana Bata kirani ba, shi Baffa zai Kira lokaci zuwa lokaci yayi min nasiha akan kada na damu Allah na sane Dani. Satin da aka Kara min ban taba fita ba, to Ina zanje kullum Ina parlor Amma Rai da mantuwa a hankali da yawan addua se Allah yake saka min dangana a cikin zuciyata, bawai na manta dashi bane ba a'a bansan yaushe Zan manta da wannan bawan Allah ba, magana daya biyu to na uku adduar nema Masa gafara nake wajen Allah, sede akwai wani irin peace da a rayuwata ban taba jin irin shi ba, to shi ne abinda nake ji a kwanaki nasan kuma adduar da nake Yi ce da kowa yake min. Ranar lahadi a day to Zan koma aiki na tashi da sassafe, Nuzla ma Bata tashi ba, na gyara inda ya kamata sannan na shiga kitchen inata kallon abubuwa na rasa abinda Zan dafa, yau din na tashi komai baya burgeni da alama na fara pica. Na dawo parlor na kwanta idanuna kur akan hoton mu, kamar nace Masa King yace min beautiful. Na Dan lumshe idanuna it happened so soon Ashe komai a karar kwana akeyi. Wayata dake gefe ta danyi haske alamar message ya shigo a tunanina MTN ne Amma Kuma se na Kai hannuna na janyo wayar " Unnie! Ya hakuri ? Bansani ba ko Amra Bata fada min ba, I'm not sure ma idan ita din ta sani, Allah ya jikan shi ya Masa rahma yasa aljanna ce makomar sa, ya kyautata namu zuwan Unnie. I'm so sorry that you have to go through this alone and I cannot share your pains and comfort you. I'm very sorry Dear!" Al'amin ne, shi ne me message dinnan Dan Haka nayi saurin aje wayar Ina jin emotions gaba daya suna tahowa, ai dama Amra ba zata sani ba, tunda kuwa ta daina nemana lokacin da aka saka ranar auren su, Nima Ina fama da tawa rayuwar ban maida hankali akan hakan ba, se Kuma na Kara janyo wayar na Shiga ig Dan ya dauke min hankali, tare da Neman abinda Zan dafa Ina ta kallon reels na girke girke har Naga Wanda ya burgeni, na fada kitchen na fara aiki. Karfe Tara na fito da plate da fork na dawo parlor lokacin Nuzla ke fitowa, indai ita zaka biye ta baka abincin safe ya tabbata zaka wuni da Yunwa " Maimakon ki tashe ni se ki Shiga kiyi girki?" Ta fada tana amsar fork din hannuna, nayi dariya nace " Hutar Dake kawai nayi" Wajen Sha daya naji ana knocking, se nayi tunanin Anty A'isha ce Dan munyi waya da ita tace min zata shigo, da kaina ganin Nuzla na daki na fita na bude Amma kawai se ganin Abba nayi da Dada Yaya khulthum, Badi'a da Kuma Hunainah, abinda ban taba kawowa ba, aikuwa na tafi na fada jikin Dada na kankame ta Ina sakin nannauyar ajiyar zuciya, ta bubbuga bayana sannan na Dan sake ta idanuna har sun ciko da kwalla, ta sakar min murmushi Nima na fara kokarin Murmushin Amma se hawaye Suka fara gangaro min, Abba yace " Haba Unaisa! Baki daina kuka ba? Come on ya Isa Haka" Na share hawayen muka Shiga ciki, na Kira Nuzla se gata ta fito da murnata ta, da kaina na musu serving drinks sannan na zauna muka gaisa, Abba yace " Naji dadin ganin hankalin ki a kwance, Ina fatan Babu wani matsalar dai ko?" Na gyara zamana nace " Babu komai Abba, gobe Zan fara zuwa aiki ma Inshaaa Allah" Ya gyada Kan shi yayi min adduoi sannan yace Mana zai fita se yamma zai dawo idan zasu tafi, ai baya zauna gidan Yar shi ba, ya tafi muka zauna Hira da Dada da sauran, Babu jimawa Zuhra ta karaso itada Noorham. Noor na shigowa ta yo kaina tana fadin "Ommaah!" Na rungume ta a jikina Ina fadin " Daughter!' Yaya khulthum tace " Inda alkawari Kam" Mukai dariya, nasa ta gaida sauran Aunties din nata, to idan Yar Zuhra Bata Soni ba wa zata so Haka Anna take fada, Wai ai dama ni kadai ya kamata ta sani. Se lokacin Dada tace zuwa sukai su rage kayana, a take Suka rabu wasu suka hau sama aka harhade kayana waje guda, daga company din da aka saya furniture Dina sukaz o suka kukkunce duk kayan aka bar daki daya, Ina kitchen Ina sassako musu da kayan Ina sakawa cikin kwalaye, se bayan laasar muka gama, Yaya khulthum tayi girki, na kalla gidan yayi wani iri se kawai na fara kuka, mutuwa Bata kyauta min ba, ta tona min asiri da yawa, ta fito Dani cikin rana, hatta hotunan mu seda Dada ta kwashe tace zasu saka nayi ta tuna shi. Suka hadu sukai ta lallashina har na hakura nayi shiru. Bayan sunci abinci suka Shiga gidan Anty A'isha sannan Abba yazo Dan su tafi, muka rako su anan Abba ya dubi Nuzla yace " Firdaus ya kamata ace Masa ya fito, Ina son na Miki aure kinji?" Ta danyi kasa da Kan ta tace " To Abba!" Dada tace " Ya kamata kam, kafin ki Gama MSc dinnan ya kamata ya fito" Ta Kara gyada Kai sannan Dada ta fada min me Zama Dani zata zo cikin satin, daga Haka Suka tafi muka dawo ciki into an empty house, gidan yayi min shiru, duk valuable abubuwan sun hade su Dan dama aurena kamar har da fariya kayan da aka min, Anna tayi bajinta, Kaya har seda na dinga complain Ina ce Mata zata karar da kudin ta se tace min na duba gidan da zanje, sannan abinda ta dinga jira a rayuwar ta kenan aurena, shiyasa ko Ina a gidan seda aka saka min Kaya Ashe ba rabon a mota bane. Washegari da sassafe na shirya fita, tun jiya na lura yanayin Nuzla ya canja tunda akai maganar auren, Ina jinta ta Kira Anna da daddare tana fada Mata Amma maimakon goyon bayanta se ta fara Mata fadan Zama zatai tayi ai dama ta zuba Mata idanu ne saboda ni Amma zata dawo kanta idan ta nutsa. Ban kulata ba naje na kwanta, Ina jinta Kuma tana waya tana fada Masa maganar Abba, nace Kuma dai. Na zura uniform na shiga kitchen na Dan hada tea Nasha sannan na dawo daki na janyo black din open Abaya na daura Akan uniform Dina, na dauki key din mota na fita, a motar na Jima a zaune sannan na Gama addua na dauki Hanya, a unit din inaga ni na fara zuwa, se na zauna nayi shiru tunda bansan ya zanyi ba, Ina zaune Sega Zuhra, tare muka hada komai se sauran har matron Suka Iso, aikin yayi min Dadi musamman da bana tunani sosae a Haka aka tashi na fito ni da Zuhra Dan tafiya gida. A daidai parking lot din dake gaban main building din asibitin na sake hango shi, Yana fitowa daga A & E department, nayi saurin shiga mota na Mata key, nayi reverse na fito, Yana tsaye Yana jirana har na karaso yayi flagging Dina fuskar shi dauke da murmushi yace " Kinyi reporting?" Na gyada Masa kaina Ina gaishe shi , ya amsa sannan ya min adduar Allah ya kaini lafiya. Life is funny wasu lokutan, it's a twist. Al'amin again! Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/25, 9:45 PM] Hauwa Galadima: *X* Na fada muku most happiest days of my life, shi ne tarayya ta da Al'amin, lokaci ne da bashi Dana biyu a tarihin rayuwata, ya so ni ya kaunace ni, ya kuma tausaya min Nima Kuma na Masa kwatankwacin abinda yayi min, na fada muku abinda ban bashi ba jikina ne kawai da Raina ban bashi ba, Amma duk wata soyayya duk abinda nake dashi gani nake nashi ne, zakuyi mamakin yadda muka damu da juna yadda muke son juna. Al'amin na daban ne, shi din wani bangare ne na rayuwata. Da farko bayan ya tafi ban amsa Masa ba saboda Ina ganin ya kamata na duba Naga meye nake so a wajen namiji? Wanne irin namiji nake so? Se Kuma na ayyana does that even matter a yanzun? Dan tuntuni na fahimci na fara son shi, Amma dukda Haka ya kamata nayi addua. Ya kamata na nema zabin Allah Dan shi kadai yasan me zai faru gobe. Na dage sosae a kwanakin da Suka biyo baya nayi istikhara na Kuma Yi addua sosae, se naji hanaklina ya kwanta dashi Dan Haka a Rana ta biyar na dawo daga class nayi wanka aka kirani akan an aiko min sako daga kano, nasan Anna ce Dan munyi maganar da ita, ankon da muka fitar na Zuhra, Baki daya abinda ya rage saura na bikin wata biyu ne, Kuma a ciki zamu Yi hospital final shiyasa abin ya hade da yawa, ga kaaratu ga Shirin biki. Na zura riga na dauki hijab na saka na dauka wallet Zan fita se na tuna ban fada Masa, na Ciro wayata na fara dialing number din shi Babu jimawa ya dauka " Babes har an tashi?" Nace " Mhmmm an tashi, Kai fa?" Yace " Na turo Miki roaster fa, yau call nake so Zan zauna a kazaure" Nace " Eyya! Waye zai baka abinci?" Ya danyi dariya " Zan nema, beside inada friends ai" Na gyada Kai sannan na fada Masa zanje karbo sako ne a wajen driver a Tasha, " Must yo go? Ki Bari nasa a karbo se kije gate din school ki karba, ko ki na son fitar ne?" Na girgiza Kai nace " Not at all! Nagode kaji" Yayi murmushi yace " Anything for you Babes!" Baa fi awa ba, naje gate na karbo tarin kayan, Ina shigowa daki na saka gadon Zuhra na dakko wayata na Kara Kiran shi " Thank you an kawo" Yace " Yawwa! Muyi Hira ko Zaki wani Abu? I'm bored here" Na gyara zamana nace " Muyi, it's my duty to keep you company" Ya danyi dariya ta Jin dadi yace " Da gaske? Naji dadi" Muka zauna muka ta hira, hirar mu Bata karewa kullum Hira muke se can wajen maghrib nace " Lokacin sallah ya kusa" Yace " Yanzun nake Shirin fada Miki, muyi magana anjima, Zaki Dan jini shiru akwai CS din da zamuyi tsakanin maghrib da Isha" Na gyada kaina ku kwace Yana gabana sannan mukai sallama na Masa adduar nasara, Bayan na idar da sallah na rike wayata a hannuna, Ina adduar Allah yasa hukuncin da na yanke ya Zama alkhairi gate mu Baki daya "You asked whether I can accompany you through the rest of the journey of your life? Yes! I'll love to be your everything, I gladly accepted you and I'm happy to tell you that I Love you Cànîm" Ina sending Masa na kashe wayata Dan nasan sun fara aiki, bansan abinda zai distracting din shi, Haka kurum nake jin wani irin tsananin farin ciki, nake jin tamkar na fita titi nayi shelar na samu masoyi Yana Sona Kuma Ina son shi. Zuhra ta shigo itada Husna dan supervisor su daya, suka fara ganin Kaya bayan Zuhra tace min " Ki dai na wannan Murmushin kowa yasan kin fara soyayya" Na Kara sakin wani tattausan Ina jifanta da pillow dake gefena, tayi dariya Husna tace " Wannan Al'amin din da karfin shi yazo Naga alama, gaba daya ya susuta ki" Ni dai bance komai ba se matsowa nayi da list din Wanda suka siya Ina fada musu Muna zurawa cikin printed bag me rubutun "Thank you! Khalifa and Zuhra" atamfa daya ta kamu, se lace guda daya, kowa seda yace ankon mu yafi nasu Badi'a da Aysha kyau. Muna gamawa muka fara dauka Muna bin duk Wanda suka siya Muna Kai musu daya bayan daya, se Bayan ishai muka kammalla se na gidan su Yaya Khalifa ya rage da Kuma Wanda muka dakko extra ko akwai Wanda zaice Yana so. Seda muka Gama karatu sannan na dawo daki na kunna wayata, na kwanta Ina kallon wayar Ina jiran Kiran shi, Bai bani kunya ba kuwa se gashi ya Kira " Babes Amma kinsan hakan da kikai Baki kyauta ba ko? Ta Yaya Zaki fada min irin wannan abun sannan Kuma ki kashe wayar, it took me lot of courage ban taho hadejia ba" Nayi ta dariya a hankali, se yayi shiru yana saurara na har na Gama sannan yace " Idan kina dariya farin ciki nakeji, a kalla nasan I'm part of your happiness" Na gyada Kai na nace " Da gaske ne, abinda yasa na kashe wayar saboda bana son ya hanaka aiki" Yace " Ai karfin gwiwa ya Kara min Babes, like kowa seda ya fahimci tsananin farin cikin da nake ciki, Allah ya bani ikon faranta Miki Unaisa, Allah yasa mu zauna karakshin inuwa daya" Soyayyar mu ta cigaba da tafiya cikin aminci da alkhairi, har lokacin da Zan fara hospital final yayi, ya rage lokutan da muke dadewa a waya, ko Kuma idan baya komai to zai kirani muyi karatun tare, wannan abun Suka Kara Masa matsayi a gurina na Kuma Kara sakin jikina dashi sosae ya mamaye ko Ina. Ana gobe paper one mun gama karatu na Dan kwanta a kasa dan na huta, wayar Zuhra Dake setin pillow na ta fara ringing, na watsa Mata harara nace " Wai Dan Allah Baki son nayi bacci ne" Tace " Allah Baki hakuri" Ta tambayeni wacece na fada Mata, tace na saka ta a speaker ita ba zata iya tasowa ba tasan Nima ba tasowar zanyi ba. " Zuhra Ashe aure zakiyi?" Tace " Eh fa Naga na tura Miki komai personally" Tace " Yeah na gani, ta Yaya Zaki fitar da ankon 15k kacal, kinje kin hada Kai da yaran talakawa kin Zama Yar kauye" Na hangame Baki, dubu Sha biyar ne kawai, nace lallai Wai yaran talakawa, Zuhra ta kalleni sannan tace " Naji, idan zakiyi ki turon kudin ya kusa karewa" " Ki sa min account details din anjima Zan saka Miki, idan kin shigo Kano zanzo na karba" Tace to sannan na kashe wayar nace " Kinsan Allah Zuhra ba zatai ankon nan ba sede taje kasuwa ta siyo, Yar rainin wayo" Zuhra Tayi dariya tace Wai Haka take tun can nace ita ta sani Amma sede tasa wani abun Amma ba dai ankon da na siyo ba, inata mita Zuhra nace min inyi Mata shiru ko Kuma na Kira na kaddamar Mata, wayata tayi ringing se lokacin na fahimci ban ma canja Masa suna ba, a hakan na dauka, kafin na gaishe shi yace " Na bada sako a kawo Miki, Dan fito ki karba" Na Dan Bata fuska Amma bance komai ba na Mike, nace Zuhra tazo muje itama seda ta Gama mita sannan ta tashi muka tafi, tun daga nesa na hango mota kamar motar shi, nace " Zuhra wancan kamar motar shi ko?" Ta kalla sannan ta Kara hade Rai tace " Ina Zan sani kin taso ni da ranar nan" Na kalleta tare da marairaice fuska nace " Ayya Mana Zuhra to kiyi hakuri" A Haka muka karasa shi dinne kuwa, Yana hango mu ya fito, na Bata fuska shi Kuma Yana ta murmushi Zuhra tace " Ki saki fuska Mana, bakiga yadda yake murnar ganin ki ba" Na harareta Nima, se tayi dariya " Meye abin fushin, Bai Miki kyau ba fa" Ya fada lokacin Dana tsaya a gefen shi, na saki murmushi yace " That's my Babes ko kefa, Zuhra Kinga tayi kyau ko?" Zuhra tayi dariya tace " Kawai se kaji kana son ganin ta?" Yace " Tun safe na shirya nace yau Babes dita Zan gani, I need to give her tactics on external examination" Zuhra tace " To Bari na koma tunda na Gama nawa" Ta juya ta tafi Yana kiranta nace ya kyalleta, mun Dan taba Hira sannan nace " Cànîm wannan son Yana min yawa fa, ji nake kamar I'm floating" Ya danyi murmushi yace " Haka nake son naji, da kin yarda ma ai da na tura munyi auren tareda su Zuhra" Nayi saurin girgiza Kai nace " A'a se bayan council" Ya langwabar da Kai yace " Ki tausayina bakya ji, it's in the next six months fa" Nace " To baza ka iya hakuri ba?" Yace " Of course Zan iya, Zan jiraki ki Gama" Muka Gama exams, da full support din shi, aka Dan bamu break Wanda a cikin break din zaayi bikin su Zuhra, tunda muka koma gida na tarar da Shirin da ake Yi Babu Kama hannun yaro, duk komai namu sun Zama ready. Abba yace Anna ta dawo gidan Dada ayi a hade, da farko Bata yarda ba saboda tana ganin kamar hakan liability ne Amma se Baffa yace taje Babu komai. Haka kuwan ta shirya dukka da komai Muka tafi can, ni yafi min sauki ma. Henna party shi ne kadai event din da mukai ya hada dukkan amaren, Bilkisu Yaya Muhammad, Zuhra, Badi'a da Kuma Aisha da taho daga hadejia, a gidan Yaya khulthum akai, akai musu kunshi da muma bridal maids, muka ci muka Sha akai hotuna. Wannan ne Karan farko da muka hadu da Bilkisu, tun a ranar na fahimci Yar rainin wayo ce Dan ni ko magana Bata hada mu da ita ba. Washegari ranar jumaa aka daura auren bilkisu da Yaya Muhammad, Zuhra da Yaya Khalifa hatta Cànîm seda yazo. Da daddare mukai dinner. Washegari asabar aka daura auren A'isha da Ibrahim se Badi'a da Yaya Man. Suma dinner din su day daddare. Bikin yayi min Dadi sosae sede kamar yadda kowa yayi tunani ba karamar gajiya nayi ba, ranar lahadi aka dauka amare Dan kaisu, Zuhra nabi Dan Haka Anna tace, tunda muka je gidan yayi kyau a Dutse koami nata irin na Badi'a Dake naje gidan jiya Kai wasu kayan. Sede adduar Allah ya Basu zaman lafiya. Da Zan taho Naga Zuhra nata kuka ai Nima se na fara dan dama kawai Ina Dan jurewa ne, har muka dawo Kano Ina kuka, banyi hakuri ba seda Al'amin ya kirani ya lallashe ni sannan nayi shiru. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/26, 1:20 PM] Hauwa Galadima: *Y* Da sassafe na tashi saboda nasan ranar zamu koma gida muma idan Dada ta yadda, nayi wanka na fito na samu wayata na haske, na nayi tunanin Al'amin ne Amma se Naga Zuhra, seda gabana ya Dan Fadi Ina tunanin Kiran sassafiyya Ashe Wai har Tara da rabi tayi ni ce nake ganin it's still early. Na dauka Ina fadin " Amarya a gidan Yaya Khalifa" Ta Dan saki tsaki kadan tace " Shi ne ma ba Zaki ce min kinyi missing Dina ba" Se na danyi shiru Jin idanuna sun ciko da kwalla, nayi saurin basarwa nace " Ke Kika sani. Ya kike?" " Lafiya Lau! Unaisa bansan me Zan dafa ba, wallahi na rasa abinda Zan dafa" Nayi dariya sosae nace " Lallai! To ni me Zan miki?" Ta marairaice murya " Come on sister ki fada min Dan Allah" Nayi dariya na fara Mata lissafi har ta samu ta zaba sannan mukai sallama, Ina kashewa na saki ajiyar zuciya, Zuhra tayi gidan ta, yanzun tana da aure. Se washegari muka samu muka koma gida, se naji Babu dadi rashin Badi'a, mussamman da na kalla inda take jera kayanta dukka Babu komai, shelf dinmu ni da ita a dakin Anna da muke saka kayan aiki, inda keken dinkin ta yake dukka Babu komai, se naji kewar ta na dakko wayata na fara Kiran ta " Badi'a I missed you!" Na fada Ina Dan Jin Babu dadi " Adda har kuka nayi dazun Dana tuna ku, bayan ya fita gidan yayi shiru" Nace " Allah sarki, kiyi hakuri ki zauna lafiya da kowa Ina Miki fatan alkhairi" Tace " Nagode sosae Adda se yaushe zaku zo Kuma?" Nace "Zamu zo inshallah!" Da Haka mukai sallama da ita na Dan zauna Ina tunanin duniya Ina tunanin haka mutuwa ma zata zo ta riski bawa ba tareda ya shirya ba. A hankali ranaku suka cigaba da tafiya, muna Kara shakuwa ni da Al'amin, bamuyi  alkawarin tada junan mu sallah ba Amma dai da zarar na tashi zanga message din shi " Good morning Babes! I hope you had a sound sleep. Se munyi waya" Ni Kuma Zan bashi reply da yadda na tashi, it doesn't matter duk yadda mood dina yake a hakan Zan fada Masa. Da zarar ya Gama Shirin tafiya aiki zai kirani a wañnan lokacin zamu Yi Yar Hira sannan muyi sallama, se idan yaje zai kirani ko Kuma ni na Kira naji yadda yaje, to Kuma se chat, zamu iya yini idan bama komai muna chatting, shiyasa kullum data ta is on Haka shima tashi, idan munzo kwanciya shi ne zamuyi Hira sosae sannan Kuma muyi exchanging message se bacci. Wannan shi ne routine din shiyasa within shortest of time bana cikakken awa ban tuna dashi sau goma ba, ko me nake Yi kawai tunanin shi nake, duk wata Waka ta soyayya idan naji shi kadai nake kawowa. Ban taba tunanin a duniya Zan so wani namiji bayan Cànîm ba, nayi tunanin a wañnan son Dana Masa bazan Kara son wani ba Kuma. Na koma makaranta, dukda kafin na tafi Anna ta tambayeni shi Wanda nake waya dashi waye shi, nayi murmushi nace " Anna da ba kowa" Ta kalleni da kyau tace " To abi komai dai a sannu Adda, kada a zurfafa' Na gyada kaina, da Ina fadawa Zuhra tayi ta min dariya Wai ai kowa ya kalleni yasan I'm in love, yasan cewar soyayya nake saboda I smile for no reason, nidai Ina ruwana, I can't help son shi nake, kaunar shi nake. Dukkan wani namiji idan na kalla baya burgeni, Kar kuce na faye shirme I believe Haka zuciyata take. Da daddare kafin na tafi Ahmad yazo bayan munyi sallar maghrib, Ina daki Muna waya da Al'amin " Idan Kika koma ba Zaki ji Dadi ba nasan Zaki Yi kewan Zuhra" Ya tabo min inda yake min kaikaiyi nace " Ai tun kafin na koma dinma na fara ji, though Ina da Kai" Yayi murmushi yace " Sure I'll always be there, Danma kin ki yarda muyi auren" Mita! Na ayyana kafin na bashi amsa ko naji Anna na Kirana, na leko ta window na hango Ahmad zaune saman tabarmar da Anna ta baza an zuba Masa gyada me kwamso Yana ci, na dauka hijab Dina na fito. Yana ganina ya saki murmushi Yana fadin " Munyi fada Dake gwara ma ki sani" Na tabe baki nace " Shiyasa Naga anzo ganina" Yayi dariya, Anna dake gefe tace " Ku zo ku tafi ko kwaje ki dawo da wuri" Na dubi Anna nace " Ina zamuje?" Tace " A'a gidan Badi'a Mana, Zaki tafi ko lekata bakiyi ba?" Na koma daki na Ciro wani karamin veil Dan kayana are very ok na fita dasu, na Dan fesa turare sannan na dauki wayata na tura Masa message Akan zamu fita da Yaya Ahmad gidan Badi'a. Anna tace har gidan Muhammad mu karasa mu gaishe su. Se da muka dauki Hanya sannan Al'amin ya Kira , Ina dauka yace " Who's Ahmad? You've never mentioned him" Nace " Yeah, cousin din Zuhra ne" Se yace " Ok! Enjoy" Kit ya kashe wayar, na rike wayar a hannuna Baki a sake se Kuma na shrugging shoulders Dina na cigaba da biyewa Hunainah Dake min hirar makaranta. Nuzla dama ce a gaba suna Dan taba hirar su, na fahimci tun bikinnan suka dinke, da gaisawa kawai suke high high. Bansani ba ko akwai Abu a tsakanin su, se na ayyana kenan itama se tayi aure ta barni kenan? Se na girgiza Kai nace no it can't be Bayan gashi Al'amin na Sona, Kuma nasan wannan son will take us to our matrimony. A gate Ahmad yace min " Ai kamar Muhammad na gidannan ma, ga motar shi" Nace " Shi kenan ba se munje ba, ma gaisa anan" " Lazy dama Baki son zuwa" Muna sallama ko muka same su su hudu a parlon alamu sun nuna Basu Jima da zuwa ba ganin ko drinks din da aka kawo musu Basu Sha ba. Tana Jin sallamar mu ta mike ta yo kanmu da gudu, ta rungume, Nima na rungume ta, tayi kyau sosae a Dan kwanaki, she looks calm Kuma hankalin ta a kwance yake. Na riko hannun ta muka karaso ciki, na gaida Yaya Muhammad da Yaya Man, sannan na dubi Bilkisu dake daddana waya nace " Ina wuni? Ya taro Allah ya Sanya alkhairi!" Tace " Mhmmm" Shikenan, Yaya Man da kanshi yayi entertaining dinmu Dan ko kusa Taki tashi, Yaya Ahmad nata zolayat ta ita dai Bata ce komai ba, se ni ce nace " Wai Yaya Ahmad baka girma?" Muhammad yace " Fada Masa Unaisa, ai shi dai sede a barshi kawai" Ya Bata Rai yace " Are you ganging against me, dadin abun kaima bakunta kazo' Kawai muka hada Baki ni da Muhammad wajen fadin " Har da gori?" Se muka kalla juna muka kwashe da dariya, Nuzla da Badi'a na Taya mu. Bilkisu ta kalleni sannan ta kalla mijin ta tace " Wannan wanne irin dariyar rashin kamun Kai ne, haba Mana" Dif na daina dariyar ma tsaya Ina kallon ta, se cika take tana batsewa Nuzla tace " A'a dariyar ma se anyi Mata bad comment, Wanda ba zaiyi ba ya bar ma suyi suyi abar su" Tana fadar haka ta mike ta nufi bedroom din Badi'a, muma se muka bi bayanta like dama ni naturally bana son rainin wayo, anan Badi'a ta same mu, muka ta Hira har Bayan Isha sannan muka fito, har lokacin suna nan, sede ko kunyar Man da Ahmad Bata ji ta kwanta jikin shi tana Wasa da sideburns din fuskar shi, shi Kuma Yana ta rike hannun ta Amma a banza, na musu sallama da Allah ya Sanya alkhairi Muka tafi muka bar Badi'a na kuka. Rayuwar kenan ai. Ina komawa gida na shirya Dan kwanciya, a lokacin na dakko wayata na fara Kiran shi, Yana dauka yace " Yanzun nake Shirin Kiran ki naji Baku dawo ba?" Nace " Bamu Jima da dawowa ba Kam, howwa u?" " Alhamdulillah! Yanzun Zan ci abinci idan na Gama Zan kiraki se muyi Hira idan bakiyi bacci ba" Na amsa da to sannan na Masa sallama, na kunna kallo Amma ko mintina biyar banyi ba bacci ya daukeni, se asuba na farka Naga calls dinsa hade da message. Na koma makaranta Haka ma Zuhra ta daow, da farko akace mu koma gidan Baffa to Kuma ganin ai final semester ne se aka ce mu zauna kawai, duk bayan sati biyu Zuhra take zuwa weekend, yayin da shi ko sati baya Yi Zaki ganshi yazo, zaman su gwanin shaawa, Babu wani hargowa Amma kana kallo kasan sun damu da juna. Abubuwa da dama sun canja a tare da ita, ta Kara hankali da Kuma nutsuwa se mu zauna a daki muyi Hira Bata fita ba Amma da Bata awa daya se ta fita wajen kawayen ta. Ranar muka shirya zuwa gidan A'isha tunda wuri muka fita, me napep yazo ya tafi Dani har gidan muka wunar Mata ita Kam Bata da lafiya laulayi take, nace Mata " To ai ke bakiyi amarcin ba" Ta danyi yake tace " Ki Bari kawai Unaisa, ni kadai nasan me nake ji" Nace " Gaskiya nafi son ace nayi kamar 5 months banyi conceiving ba" Zuhra tace " Tabdi, hutun jaki kenan" Se Kuma hirar tasu ta koma ta masu aure naja gefe Ina chatting Ina dariya, Zuhra tace " Unaisa idan Baki aura Al'amin ba ya zakiyi?" Wani irin muguwar faduwar gaba ta ziyar ce ni, take fuskata ta canja nace " Wai me yasa Baki son zaman lafiya ne?" Ta Dan dafa ni tace " Ba Haka bane, kawai kina son shi da yawa ne, Amma kawai tambaya nayi" Cikin rashin jin Dadi nace " Amma Ina zaman lafiya na.." Se Kuma nayi shiru, tun daga nan se na dauke wuta I began to think idan Kuma da gaske ya kasance ban aure shi ba, kilan haukacewa zanyi ko Kuma na mutu, yanzun tambaya kawai akai Amma seda naji ilahirin jikina ya amsa balle idan Kuma hakan ta faru da gaske. Har muka koma school Raina Babu dadi, a Hanya tace min nama take so taci, na dube mu dukka Babu Wanda ya dakko kudi nace " Zaki iya jira se mun koma na dakko kudin, Zan dawo na siya Miki" Tace " Eh mana ai ba wani gaggawa bane" Haka mukai na tsayar da me napep din na bashi kudi ya siyo, yadda ta dinga Yi da aka kawo ya tabbatar min ciki ne da ita, se naji dadi a cikin zuciyata, dukda Bata fada ba se Nima nayi respecting privacy din ta ban tambaya ba, Amma Ina tashi da safe Zan tambayeta ko tana son taci Abu, na daina Bari tayi aiki, I was extra cautious Akan ta.  Seda ta Gama tas na tsiyaya Mata lemu Tasha sannan tace min cikin ta ya cika Bari taje hall din gefen mu gurin Husna ta dawo, kafin ta dawo na gyara dakin na dawo na zauna, tunani Suka min yawa a cikin zuciyata, zai iya yiwuwa fa na rabu da Al'amin ko ya yaudare ni ko Kuma Anna Taki yadda na aure shi, kawai se naji hawaye a fuskata Yana gudu, na takure Ina jin tsananin tsoron faruwar hakan, banji bude kofar ta ba se kawai shigowar ta naji, nayi saurin dagowa, da mamaki ta karaso ta zauna tace " Unaisa menene? Maganar dazun ce? Wallahi da Wasa nake, banyi tunanin it will affect you this much ba. I'm really sorry Unaisa!" Na rike hannun ta nace " Ki daina bani hakuri, Zuhra tsoro nakeji, tsoro nakeji, idan Kuma yazo ya yaudareni ko wani abun ya hanamu aure fa" Ta Kara gyara zamanta tace " Idan akwai abinda nake da tabbacci akai shi ne son da Al'amin yake miki, inada yakinin bazai yaudare ki ba. Wannan kukan da kike Zaki iya samun attack gashi nebulizer dinki na Kano, ki rufa min asiri Kar ki saka jini na ya hau" Ganin bazan daina kukan ba yasa ta dauki wayata ta kira Al'amin Bayan sun gaisa ta Gama zolayr shi se ta fada Masa abinda ya faru, yace " Zuhra me kikai kenan? Kin batawa Babes Rai, Bata Dan Allah" Ta Miko min wayar tana murmushi, ni Kuma ba kunya na amsa na Kara kunnena nace "Cànîm!" " Babes, whatsup?" Na Kara shagwabe murya da ta riga tayi kasa nace " I'm scared, idan na rabu da Kai I'll be shattered beyond repair!" Ya danyi shiru sannan yace " Amma kinsan Ina son ki ko? Kuma kinsan I can bend anything for you, I can trade whatever Dan na sameki ni Dake we're for better for worse Unaisa. Indai kikaga bamu kasance tare ba to Allah ne baiyi ba, jikina na fada min zamu kasance tare no matter what, karkiji tsoro ni naki ne, Nima Kuma ke na zaba a duk matan duniya" Kunsan me? kawai se na fara Jin kwanciyar hankali, na saki ajiyar zuciya, Bai ma barni nayi magana ba ya dinga lallashina har nayi shiru muka fara Hirar mu me dadi. Love is love and I love love🤣 Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/27, 4:53 PM] Hauwa Galadima: *Z* Ana cewa Wai kafin ka Gama makaranta ka Kama Sanaa saboda idan ka Gama zaka fahimci me yasa a karshen national anthem ake cewa so help me God! A nawa bangaren ba talauci nayi ba sede a wañnan lokacin Jin dadi na ya Kare, farin ciki na ya datse, na Zama abinda na Zama yau. Se lokacin na fahimci menene girma da Kuma shekaru, se lokacin na gane rayuwar littafi ce idan wannan chapter ta Kare baka San meye a next chapter ba seka bude, wata kayi kuka, wata ka Fadi, wata kayi kuskure, wata kayi nasara Amma dukda Haka Dole ka cigaba da rayuwa, da Dadi ko Babu dadi, you've to move on even with the tiniest ounce of hope. Wannan shi ne rayuwa! Watannin da Suka biyo baya muka tafi rural posting Wanda ya kasance shi ne clinical posting dinmu na karshe a training din mu, kullum muka zauna bamu da magana se zancen council, me zaa tambaya, ya zamu amsa, wani irin farin ciki zamuyi ranar da muka karba licence dinmu to practice. A kauyikan waje da cikin hadejia anan mukai posting. Dakkaiyawa aka fara posting dina, se aka rabamu da Zuhra Dake PHC Gawuna. Seda na Bada amanarta sannan na hau bus muka tafi, tunda na zauna a seat Dina kaina Yana Kan wayata Ina duba wasu sababbin topics da aka Kara a reproductive health,Kuma they're very important da Ina tunanin council zata dauki interest aka ta sako su. Muna zuwa muka hadu da In charge da Kuma staff din asibitin, Ina daga can baya Har aka Gama addressing sannan muka shiga ciki, straight muka wuce Maternity dinsu, mu uku a Haka rarraba mu. Ina zaune Babu patient se gida daya da tazo a 4cm Ina chatting Sega In charge din yazo da paper yace mu rubuta sunan mu, ni na fara rubutawa kafin sauran, a Haka ranar ta Kare se Kuma muka cigaba da zuwa a Rana na hudu Ina zaune wani attendant yazo yace " Wacece Unaisa a cikin ku?" Na dago nace " Ni ce, me ya faru?" Yace " Dama yallabai yake son ganin ki" Na mike nace " Waye yallabai Kuma?" Yace " In charge" Bance komai ba na bi Bayan shi har office din, dogo ne me kiba sosae, Allah ya taimake shi Yana da tsayi shiyasa kibar ba tayi Muni ba. Ina shiga nace " Sir Ina kwana!" Se ya cire glasses din shi yace " Unaisa, zauna Mana" Na danyi murmushi nace "A'a sir ba komai" Ya mike Yana fadin " Be comfortable, office Dina kamar naki ne" Oshey! Na fada a raina Ina hangame Baki, ya washe min Baki ya Kara min tayi Dole na zauna, yace " Ke Yar Ina ce?" Nace " Birnin kudu Masaya" Yace " Oh yayi kyau, suanan Abubakar Amma kowa na Kirana Oga Habu, Zaki iya cemin Sadiq" Kadan ne banyi dariya ba nace " Tohm Sir ba damuwa" Se yayi murmushi ya fara Bina da kallo which is so intense nayi saurin mikewa nace " Sir I've to go, ana jimawa bus zata zo" Yace " To Unaisa, Amma Ina son ki, Ina son nayi ta hudu Dake kiyi shawara" Nayi sauri na juyo, he looks happy saying that, nace " Sir ta hudu fa?" Yace " Eh! Gidan ki daban Zan saki ai kedin ta gaban mota ce!" Na gyada Kai na na fita Ina Masa dariya, Wai ta hudu. Ina komawa school na bawa Zuhra labari ta dinga tsokana ta. Shi Kam Cànîm da daddare da ya Kira nake bashi labari ya Bata Rai ya fara fada " Kinje kina Masa dariya Dole zaice Yana son ki Mana, of all mutane se shi ma, ta hudu this is an insult" Na danyi dariya Dan banga abin fushi ba, min riga mun saba duk lokacin da wani ya nuna interest a kaina se na bashi labari shima ya Saba, bansan me yasa wannan din ya Bata Masa Rai " Dariya kike ko?" Nace " Cànîm Kai kadai nake so fa, meye abin fushin kasan I'm not the type that laughs Haka kawai, I'm not friendly self" Yace " Na sani, I'm jealous" Nayi dariya irin I've defeated him nace " Yace Ina da kyau, Wai kyau na ne ya burge shi" " Zan saka ki fara saka nikaf fa, ya zaice Haka, see I'll Sue that man" Nayi ta dariya nace Yace " Baki sani ba? Don't joke with me Babes ke kyakyawa ce, a idona kinfi kowa kyau" Na saki murmushi Ina fadin.. " Awnnnnn..." Da daddare Zuhra tace min tana spot bleeding, na dubeta nace Mata Kuma ba period bane? Ta dalla min harara tace " Ai kallon ki kawai nake, Wai Unaisa ba Zaki iya tambaya ta kice ciki ne Dani ba, sede kawai ki ta kula Dani why are you like this?" Nace " Zuhra I'm sorry, kawai bana son irin wannan tambayar shiyasa" Kamar Wasa cikin dare se Zuhra ta tashe ni tana ta kuka Wai marar ta kamar zata balle, I was like what? Na sakko da sauri na kalla time karfe uku, na Isa gareta na kunna lantern Dan Babu wuta, nace " Zuhra bleeding kike?! Innanlillahi wa inna ilaihil rajiun!" Ta fara kuka tana cemin " Ki Kira muje asibiti, I don't want to loose this baby" Na dauki wayata na rasa wa Zan Kira cikin Daren, kawai se na Kira class counsellor din mu, mace ce Kuma a quarters take zaune, so tana gani tayi picking na fada Mata abinda yake faruwa, tace na shirya Zuhra kafin ta karaso, na shirya ta na dauki abubuwan da zamu bukata sannan na tashi security dinmu aka bude hostel da gate muka fita, tana cikin mota ita da mijin ta suna jiran mu, ta dinga ma Zuhra sannu har mukaje, aka karbe mu inata adduar Allah yasa threatened ne, Amma jinin da yake zuba kadai nasan sede incomplete abortion, tana son cikin saboda most time zanga tana ta shafa shi Amma ban taba Mata maganar ba se yau da mukai. Ana dubata aka cemin wani ya fita zasu karasa fitar dashi, tana Jin Haka se kuka, Mummy kamar yadda muke Kiran ta ta dinga lallashin ta, seda aka stabilizing dinta sannan Mummy ta tafi, Ina nan har asuba idona biyu, se da nayi Sallah sannan na dawo kanta na samu har an fitar da sauran, bleeding din ya tsaya ta fara bacci, na rike hannunta Ina jin kamar Nike jinyar, ta rame tayi fari nasan she might need blood. Seda gari yayi haske sannnan na dakko wayata na Kira Anna na fada Mata halin da ake ciki, tace na Kira Anty Yusra da Yaya Khalifa na fada musu ita Kuma zata taho yanzun Kuma zata fadawa Dada. Yadda Yaya khalifa ya rikice I felt really bad for them. Gari na Gama wayewa Anty Yusra tazo Muka koma amenity, anan aka ce zaa Kara Mata jini Dan ta zubar da yawa, Anna ta karaso lokacin har an cire jinin tayi wanka taco abinci, kusan lokaci daya suka iso itada Yaya Khalifa, ai kuwa tayi ta kuka shima Yana Taya ta, duk se Naga abun odd dama ni kadai ce a ciki, tuni na fice na Basu guri. Seda tayi kwanaki uku sannan aka sallame ta, se kawai Suka wuce dutse, min Sha Yan dubiya har Mamaa seda tazo ta bada sakon Abiey ba zai zo ba baya gari. Bayan nan se muka fara Shirin council, mukai depending project, ranar birthday Dina Wanda ban taba celebrating ba, in fact idan banki da sauran Google account Dina Basu tuna min ba to tabbas bana tunawa. Bansan ya akai Cànîm ya lura ba har ya tuna, ranar banyi bacci da wuri ba na tsaya muna kallon film da Zuhra, 12am nayi naji shigowar message, na duba Naga birthday wishes na dubi Zuhra nace " Hajiya yau birthday dina Ashe" Ta fara min waka sannan na tura Masa reply, the following morning Ina kunna data Naga ya turo min receipt na payment, banma gane na meye ba se na Kira shi, kunsan me yayi min? Wai yaga advert din classes akan business promotion shi ne yayi min payment nayi joining classes din, it was a wonderful gift da aka taba bani, a class din na koya yadda Zan fadada business Dina, yadda Zan mayi picture nayi advertising ba karamin support bane wannan da bana taba mantawa. Bamu hadu dashi ba se ranar da muka kammalla council, tun safe yazo ya jira har muka Gama abinda zaayi sannan na same shi a office din lecturer dinmu Kuma Friend din sa. Yana zaune Wanda ya tuna min ranar Dana Fara ganin shi a office din Oga Salis, wannan Karan wayar shi yake dannawa Babu komai a gaban shi, yana Jin sallama ta ya juyo Yana sakar min tattausan murmushi Wanda yasa naji kamar Yana tafiya da dukkan gajiya ta, na zauna Ina gaishe shi yace " We're neither student Nurses nor potential Nurses but Registered Nurses inshallah!" Na saki murmushi Jin dadi nace " Amin Amin I'll make you proud" " I'll love that" Ya saita wayar shi yayi min hoto inata dariya wadda kana kallo kasan a cikin farin ciki nake. Bayan shi ya sani na dawo yayi Mana hoto sannan muka fito daga office din zuwa motar shi, yace " Ina son muyi officiating relationship din mu, kima Anna magana zanyiwa Mummy magana" Nayi murmushi nace " Inshallah, yau Zan fada Mata magana, ehen zancen Amra kace tana son koyan saka, she can come se in koya Mata" Yace "Zata hi Dadi dama wajen age din ki take, sannan bonding din ki a hadejia ne ko?" Nace " Yeah idan auren yazo I'll transfer to Dutse tunda kaima kace can zaka koma" Yace " Eh na fara planning gidan ma, na saya filin architect Dina nake jira ya Gama zana plan din" Nace " Allah ya Sanya alkhairi" A wañnan lokacin Ina hango mu munyi aure, na Samar Masa dawammma men farin ciki, da yaran mu kusan Ashe me nake Yi? Building a castle in the air! Ya Shiga mota sannan ya Miko min katuwar gift bag tare da fadin " Nayi tunanin duniya na rasa me Zan siya Miki, Amma dai nace lemme just make you smile a bit" Na karba Ina Masa godiya ba tareda na bude ba, Ina tsaye ya tafi sannan na koma hostel, tare da Zuhra muka zazzage kayan box ne me sarka, dankunnen, bracelet da ring da sticker a jiki na ta_kwalam_jewels' Ina following handle dinta a ig Kuma Ina ganin yadda take saka qualitative and fashionable jewel, se tararruka da Kuma kayan Zaki su chocolate. Sedan karamin card da aka baje kalaman soyayya a ciki, Kai Al'amin karshe ne! Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [5/28, 1:51 PM] Hauwa Galadima: *A_A* Anna nasan Bata fi uwar kowa ba Amma a gurina ita din daban take, Ina ganin Babu Wanda Allah ya bashi uwa irin tawa, tawa uwar Yar aljanna ce, bansan yaushe Rana zata fito ta Fadi banyi Mata addua ba, bana tunanin akwai wannan ranar da zata zo, Ina Fata Kuma na cigaba da Yi Mata biyayya zuwa karshen rayuwata. Ina dawowa na samu dukka suna nan, har Badi'a ma tazo, duk wani abinci da Anna tasan Ina so seda ta yimin. Sunyi kwalliyya sunyi kyau. Ina shigowa kowa rigen rigen rungume ni yake, seda nayi wanka nayi sallah sannan na zauna gefen Anna Ina rike hannun ta na e " Anna nagode Allah ya saka Miki da mafificin alkhairi, Allah..." Se ta rufe min bakina tana rungume ni tace " Unaisa naji Dadi da Kika Gama makaranta, Allah ya albarkace ku gaba daya, hakkina kawai na sauke" Se na fara matsar kwalla ni uwar kuka, duk suna min dariya naci abinci mukai ta Hira se na manta da maganar Al'amin, ranar Bai kirani ba se bayan maghrib yace " Congratulations Babes! Yau ya kamata kina sallar ishai kiyi bacci ki more" Na danyi dariya nace " Bana Jin bacci da Hira zanyi" Yace " Ke da wa? A'a yau bacci zakiyi ki huta brain din ki ta huta itama" Haka ya lallaba ni Ina sallar ishai na saka wayata a flight mode na saka charge na kwanta, a kalla seda nayi kwana biyu Ina hutawa sannan Rana na uku muka samu bakuncin Yaya zeeyzeey, A'isha Suka zo anan Suka wuni se yamma Suka tafi, kusan shi ne Karo na farko da Suka zo. Da daddare Anna na daki na same ta, na yanke hukunci na fada Mata yadda zaa fara magana me kyau, tana zaune tana cicirro papers daga cikin bedside drawer dinta. Na zauna nace " Anna ya zancen hajjin? Zaki je?" Tace " Zanje da izinin Allah Amma international zanbi saboda zanje Dubai ana neman Kaya sosae" Nace " Allah ya kaimu, Allah ya Sanya alkhairi ya Kara budi" Tace Amin se Kuma mukai shiru ta kalleni taga yadda na tsirawa pillow idanu, Ina ayyana ta inda Zan fara Mata bayani, sannan ta tattara hankalin ta tace " Ina jinki, ya akai?" Na danyi murmushi a kunyace nace " Dama dai Anna, akwai wani ko?" Tace " Mhmm! Waye shi?" Nace " To Anna sunan shi Aminu, yace Yana sona Kuma Wai zai aureni" " A Ina kuka hadu" Na fada Mata, ta tamke fuska tace " Shi ne tun lokacin Baki fada min ba se yanzun? Haka Kika ga ana Yi" Na danyi tsuru tsuru nace " Ayya Anna kiyi hakuri" One good thing about me, inada saurin admitting laifi na, shiyasa Anna Bata min fada sosae. Ta fara tambaya ta komai akan shi na fada Mata, tace " Nasan kina addua, ki Kara sannan yaushe Kika ce zai zo?" Nace " Jumaa!" Tace Allah ya kaimu na mike na fita Ina jin sanyi a raina, naje na dauki wayata na fada Masa yayi tayi min dariya. A ranar jumaa yazo shi da Amra, wannan ne karon farko Dana Fara haduwa da wani nashi, kana kallon su ko baka tambaya kasan su din gidan su daya, saboda kamannin shi a fuskar ta. Ita ta fara shigowa Ina daki Ina taje kaina, Anna na zaune a tsakar gida ta gaida har kasa, Anna ta amsa ta nuna Mata dakin da nake sannan tace da Nuzla ta shigo dashi. Da sallama ta shigo Ina zaune gefen gado na baza gashin ban Kai ga daurewa ba, na sakar Mata murmushi Ina amsawa nace " Sannu da zuwa" Ta zauna tana fadin " Sannu babbar Anty" Nayi murmushi Ina tambayar ta Mommy Ina parking kaina, mukai shiru na rashin sabo har na Gama nace Mata " Bari naje gurin shi na dawo" Ta gyada kanta ta biyo bayana zuwa wajen Anna, bansan me yasa ba duk Wanda na hadu dashi yaga Anna se ya sota, da sallama na shiga a bakina, fuskata se glowing take Ina zuba kamshi me sanyi, ya tashi tsaye Yana fadin " My Queen is here" Nayi dariya na zauna sannan ya zauna shima, mukai ta Hira har wajen awa sannan yace na fada ma Anna zai shigo ya gaishe ta, ta fito tsakar gida Suka gaisa sannan ya tafi kofar gida, Anna ta bani turare da Dan kunne na bata bayna munyi exchanging number. Muka tsaya ni dashi ita Kuma Amra kafin ta Shiga tayi Mana hoto tace Wai ba karamin dacewa mukai da juna ba, ba kuga bakin mutuniyar ku ba se murmushi nake ni irin an yabe ni dinnan, tana murmushi ta shiga cikin mota, ya dubeni yace "Yaushe Zaki fara classes din?" " Monday!" Yace " Allah ya bada saa, se yaushe kenan?" Nace " Se idan kazo" Yayi min murmushi ya shiga mota Wai idan ya biye ni ya dinga kallo na kenan, na kalla Amra nace " Se Monday ko? Ki gaida Mummy" Ta amsa sannan suka tafi na Dan tsaya Ina kallon anguwan, rayuwa gudu take kamar Wasa Alhaji Yahai ya saki Anna, kamar Wasa Anty Nana tasa ta saya gida se gashi gida yayi amfani, Allah ya rufa Mana asiri yayinda shi yaso tona Mana. Ina Shiga na samu kyakyawan labari gurin Anna akan Zuhra zasu je aikin hajji. Na zauna cikeda Jin Dadi nace " Mashaaa Allah! Ita da Yaya khalifa?" Anna tace " Dukkan su, baban Asiya ya biya musu Wai shi ne gift dinsa na auren su" Nace muku ku daina Wasa da Yan siyasa Kun ki ko, kunga irin wannan kyautar, nace "Wai wa da wa?" Tace " Su takwas din, har da A'isha ya hada da mijin ta" Nayi ta Masa addua sannan na Kira su na musu murna. Washegari naje kasuwa na siyo wool da yawa different colors da knitting pins. Dake Cànîm ya bani shawarar nayi classes, na saka akai flyers se gashi na samu wasu zasu shigo, bayan Amra. Duk kayan da ake bukata na siyo. Al'amin Dawowar shi kenan daga kazaure, a matukar gajiye yake yayi parking motar shi Amma Bai fito ba ya tsaya ya janyo wayar shi ya fara kirana, Ina kusa da wayar na dauka sede cikina ciwo yake, Dan a kwance nake " Me ya faru? Baki da lafiya ko?" Nace " Uhmm!" Yace " Me yake damun ki? Tell me" Bansan lokacin da nace " Dysmenorrhea nake Yi!" Yace " Subhannallah! Kinsha magani, nasan kinsha ki cewa Nuzla ta siyo Miki coke Kisha, it will go. Nima na dawo anjima Zan Kira ki" Se yayi min sallama ya shiga gida, Bai ma tsaya ya shiga ciki ba yayi baya inda dakin shi yake, ko Ina Kal Kal tamkar na mace, dama ko motar shi ka kalla kasan Yana da tsafta, yadda motar kullum daukar idanu take balle ka kalle shi Haka yake so ba abin mamaki bane Dan ya kasance me tsafta. Wanka yayi sannan ya fita yayi laasar Yana dawowa ya wuce parlor. Tun daga muryar yaji yasan Mummy tayi bakuwa, Amma tunda ya riga da yayi sallama se kawai ya shiga ciki. Hajiya Attine ce zaune suna ta Hira ita da Mummy. Ya zauna can gefe ya gaishe ta, tace " Hajiya Nafisa Haka dama Al'amin ya Zama magidan ci, to ai Zan iya ganin shi ban gane shi ba" Mummy tayi dariyar Jin Dadi tace " Aikuwa dai, gashi nan" Se ta kalleshi tace " Abinci fa? Ko se anjima" Cikeda kosawa yanzun da yayi aure he's sure an kawo Masa abinci, dukda Mummy na kokarin kula da shi Amma he needs a family, kullum bukatar Unaisa yake ya akamata yayi speeding process din. Ya mike yace " To Mummy, idan kina free Zan shigo" Ya fice, Hajiya Attine tace " Yana ta aikin shi abin shi" Mummy tace " Wallahi fa! Sede godiyar Allah" Ta Dan gyara Zama tace " Ai ya kamata yayi aure kinsan yaran nan fa" Mummy tace " Kinsan shi da high taste din shi nan, kowa nace ya nema se yace a'a shiyasa na zuba masa idanu, Kuma Baba yace na kyaleshi aure lokaci ne" Tace " Gaskiya kam, Amma ai da kin mishi maganar Nura kiga ko zai amince" Mummy tayi dariya tace " Kema Hajiya da wani Abu, inace Zunnura da kanta tace Bata son Al'amin din" Hajiya Attine tace " Kai shirirta ne fa, da zaayi abunnan I'll be very happy zai Kara strengthening kawancen mu" Mata se a barmu, shekarun baya aka so ayi wannan hadin Amma Zunnura wadda ake Kira da Nura da kanta ta fadawa Mummy ita gaskiya Bata son shi, ita me kudi take son ta aura to Kuma yanzun ga wata ta bullo. Mummy tace " To ai shikenan Zan Masa magana anjima." Se dare ya samu ya same ta a daki, Bayan sun Kara gaisawa ya tambaye ta aiki sannan yace " Mummy aure zanyi" Da sauri ta aje abinda ke hannunta, ta Kara fadada fara'ar ta tace " Mashaaa Allah! Wacece? A Ina ka hadu da ita" Tiryan tiryan ya zauna ya Bata labari kaf, seda ya gama tace " To Ina mahaifin ta?" Yace " Sun rabu da Maman nata" " Se Bata Kara aure ba, take zaman kanta? Wani irin abu ne wannan" Ya Dan dubeta da mamaki yace " Mummy Dan Allah! Wallahi you'll love her, Bata da matsala Amma idan kina tantama kafin Daddy ya shiga maganar kiyi bincike" Tace " Se ka bani lokaci, sannan ko zaka iya zuwa kaga Zunnura Yar Attine?" Da mamaki ya kalleta tare da Bata fuska yace " Wai wannan Nuran? Haba Mummy Mana, Dan Allah ki bar maganar kawai" Tace " Me yasa" Yace " Na fada Miki Unaisa nake so, ya kike zancen wata Nura Kuma? Dan Allah Mummy" Tayi ta kallon shi tace " Al'amin idan na baje maganar Unaisa fa? Nace sede ka aura Nura fa?" A take yaji hankalin shi yayi balain tashi, ya Mike se Kuma ya zauna ya riko hannunta yace " Mummy Kar kiyi Haka, Dan girman Allah!" Ta gyada Kai tare da bashi umarnin yaje ya huta. A bangarena nasha coke din, it did a miracle Dan ciwon daukewa yayi gaba daya, nayi bacci se bayan maghrib na tashi, nayi wanka sannan na dauki wayata Amma ga mamakina se Naga kawai Babu notification ko daya, either message or call. Abin ya bani mamaki se nayi laakari da banida lafiya kilan baya son takura min. Naci abinci na Kara Shan coke sannan mukai kallo wajen 9pm na tafi Dan na kwanta Amma still Babu Kira Babu message, na kunna data wadda banida ita Amma seda nayi shima Babu komai last seen dinsa tun lokacin da mukai waya da Rana. Na Yi saurin dialing number din shi Dan nasan Babu lafiya kenan, tabbas Babu lafiya tun daga ranar da muka fara ganin juna Bai taba tsallake Rana Bai kirani ba, Bai taba tsallake Kirana yayi min seda safe ba balle yasan banida lafiya. Wayar a kashe se na fara ayyanawa, kila ya saka charge ko Kuma ta mutu Bai sani ba, na zame na kwanta Amma kunsan me ? Na kasa nutsuwa kwatakwata hankalina yaki kwanciya, an tasa abinda yake min Dadi a duniya, wani irin bakin yanayi nake ji.  A Haka bacci can ya lalalbo ya sace ni, believe me walahi duk baccin cike suke da mafarkan sa. UNAISA is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [5/29, 8:19 AM] Hauwa Galadima: *B_B* Se da nayi sallar asuba kafin nayi bacci me dadi, wajen takwas da na tashi na samu message dinsa na ban hakuri akan jiya, ko bakina ban kuskure ba na Kira shi, bugu daya ya dauka nace " Me ya same ka?" Yayi murmushi yace " Na tayar Mata da hankali Babu komai, charge ne ya dauke, ya Kika tashi?" " Ni ban yarda ba gaskiya!" " Karya nake kenan?" Nace " A'a kawai dai Haka nake ji Kamar akwai abinda ya faru baka son na sani" Yayi dariya yace " Dama na taba boye Miki Abu ne? Nothing happened I'm sorry" Se na yadda da hakan muka Dan taba Hira sannan mukai sallama, ban taba kawowa abin zai zo a Haka ba, ni fa a wauta ta ban taba kawowa cewar Zan ma rabu dashi ba, like all in the novels first love se anyi aure hakan Nima nayi tunanin a wañnan son da yake min Dole zamuyi aure it can't go in vain! I was mistaken nayi kuskure, na saka hopes dina very high shi yasa da abin yazo ya buge ni more than yadda kowa zaiyi tunani. Ranar Monday na fara classes, Dake bana beginners bane duk yawanci sun iya kawai zasu kara koya ne. Amra is very nice person, ita take fara zuwa ta tayani arranging gurin, tayi ta bani labarin Al'amin da yadda yake da yadda suke good relationship da Mummy. Abinda na fahimta kamar sunfi shiri da Maman su Akan Baban su hardly ko shi Cànîm kaji Yana zancen Baba, Amma magana dayan biyu zaka ji ance Mummy, matar is so powerful. Ranar Thursday na Gama classes, duk sun shirya zasu tafi na fada musu Monday bana gari Kar su zo zanje hadejia, na fito raka su kamar yadda muka Saba, Ina fitowa mukai kicibis da Dada, na dafe ta Ina fadin " Dada oyoyo!" Tace " Sakeni karki karya ni, Hassana Bata fita ba ko" Na gyada kai nace " Bata je ko Ina ba" Ta amasa gaisuwar students Dina sannan ta shige ciki, ban wani Jima bana dawo ciki na tarar da Dada tana cewa Anna " Isa ya Kira Baffa ya fada Masa shi Kuma yace ya nemeki Bai sameki ba nazo na fada Miki" Bangane Kan zancen ba nayi kokarin shigewa ciki Anna tace min " Baban ku bashi da lafiya, Yana asibiti Kuma Babu kowa a wajen shi" Da tace Baban ku se naji I'm confused waye Baban mu? Nace " Wai Abba?" Na fada gabana na faduwa, Dada ta girgiza Kai tace "Alhaji Yahai! Baban ku" Nace " Ayya Allah ya bashi lafiya" Na fada Ina kokarin barin wajen, Anna ta dawo Dani tace shiryawa zamuyi mu tafi Birnin kudu yanzun, se Kuma naji gabana ya fadi is it that serious? Nace " Dada bashi da lafiya sosae me?" Ta gyada kanta se na wuce daki na canja kayan jikina, Anna ta same mu muna Dan shiryawa tace mu hanzarta. Ina Gama shiryawa na Ciro wayata na tura ma Al'amin text Akan abinda yake faruwa, aikuwa ko minti uku Basu cika ba se ga Kiran shi, na dauka yace " Are you ok? Yanzun zaku tafi?" Nace " Eh! Badi'a muke jira, idan naje Zan kiraka" Se yayi Mana adduar sauka lafiya sannan yayi Masa addua samun sauki. Yaya Saif ya kaimu Birnin kudu, cikin babban asibitin su wato FMC. Can emergency dinsu muka je gabana Banda faduwa Babu abinda yake, Ina taraddadi wanne Hali Zan same shi, ciki muka shiga Dan dama Neman relatives dinsa akeyi, na karasa wajen Matron din na gaishe ta sannan na Mata bayanin ni ya ce a wajen shi, se ta zauna tayi min bayanin cewar Yana fama da stage IV HIV and AIDS ga Kuma TB Dake damun shi wadda nasan dama tana samun shiga jiki a lokacin da mutum yake da HIV stage III, na Dan zauna Jin tunda aka kawo shi Babu kowa a gurin shi Kuma baa saya magani ba. Nace a rubuta min zanje na siyo. Bambi ta Kan shi ba ko su Anna na karba na fita zuwa Skye Bank Dake cikin asibitin na cire kudi sannan naje na magunguna na biya kudin investigations da zaayi sannan na dawo, na Kai gadon bayan na sanar dasu na kawo. Yana kwance tamkar skeleton, zaka iya kirga dukkan wani Kashi dake jikin shi, idanun shi se hawaye yake zubarwa ga taro da yakeyi kamar zai fitar da kirjin shi. Na Dan runtse idanuna na zauna Ina jin duniyar ta min zafi nace " Alhaji sannu Allah ya baka lafiya!" Se ya riko hannuna da Kuma na Nuzla Yana kuka Amma baya magana, nace " Kayi hakuri, rashin lafiya me wucewa ne, zaka ji sauki Inshaaa Allah!" Abinda na lura Yana kuka akan abinda ya akaita, mu din da yaki ya wofantar gashi Bayan kowa ya guje shi mine muke Masa amfani, muma nan aka fara Masa medication, cikin ikon Allah se yayi bacci, I can see the peace on his face. Anna ta dubeni tace " Unaisa zamu tafi, zaku zauna dashi zuwa wani lokacin kuni" Dukda ya kamata ace namiji ne yake zaman jinyar Amma Babu Wanda yake da niyyar a Yan uwan shi yazo yayi hakan, Haka Dole sede mu din " To Anna, Amma zaku tafi da Badi'a ko?" Tace " Eh, ku kula da kanku Zan dawo" Daga Haka muka rakata ta tafi na dawo ni da Nuzla na zauna gaban gadon nayi shiru Ina tunanin rayuwa, Haka fa rayuwa take yau kana holewa gobe Kuma akasin hakan. Kalle shi dai kamar ba Alhajin makka ba me kudi me wulakanci. Se dare ya farka, na riga na siyo abinci na taimaka Masa ya tashi ya zauna sannan na saka Masa spoon ya fara cin abincin, na dauki wayata na fita Dan tuntuni Cànîm ke Kirana, Amma ban dauka ba gani nake idan na fita Zan dawo Naga baya numfashi,I dunno I just want to protect him. Ina tashi Nuzla ta zauna gefen shi tana Masa sannu, duk fushin da take dashi se Naga ya tafi she look scared, itama tsoron da takeji irin nawa ne kada ya tafi ya barmu kada ya rasu. " Cànîm!" " Babes kin tsoratar dani, I thought something bad Happened!" Na Dan saki Raina kadan nace " Kawoa tsoro nakeji, gani nake Ina tahowa Zan koma ace ya rasu" Yace " Zai tashi Inshaaa Allah! Kiyi hakuri Nima zanzo Naga jikin shi gobe" Se na fara kuka a hankali nace " Stage IV AIDS ne, ga PTB Kuma, ka kalla yadda ya koma?" Cikin rashin jin dadi kukan da nake yace " Kiyi hakuri, kin manta HIV indai mutum na Shan drugs zaiyi making, ni dake ai duk munsan hakan ko?" Nace " Eh! Amma yayi worse fa, kaga CD4 din shi, viral load dinma duk Babu kyan gani" Yace " Duk da Haka, Allah shi yake rayawa, just hope for the good" Nace " Tohm" Se ya Dan fara min Hira wadda yasan bazan iya jurewa ba seda nayi dariya, seda yaga na saki Raina sosae sannan yace na koma wajen Alhaji. Na cire wayar a kunnena Ina jin sanyi a raina na tafi ciki na samu yagama cin abinci Yana magana da Nuzla, na zauna Ina murmushi nace " Sannu Alhaji, ya jikin" Ya danyi tari kadan sannan yace " Sannu ku da dawainiya! Allah yayi muku albarka" I felt a bit strange, Bai taba fadar hakan ba Wai ya shi Mana albarka ba se yau, Amma naji Dadi nace " Allah ya baka lafiya yasa kaffara ne" Haka Muka kwana dashi har zuwa safe, dukka munyi bacci sede mu a takure na rashin sabo, Anna da Dada har Badi'a sun Kira mu yafi a irga, Haka Zuhra da se dare na kirata na fada Mata kafin taji a gari ta yanka ni. Seda na saka gloves sannan na wanke Masa kayan shi, na bar shi da Nuzla tana bashi abinci. Na Gama wankin kenan wayata ta fara ringing, Ina dubawa Naga Anna ce, na dauka muka gaisa ta tambayeni jikin shi nace " Ai Anna sosae jikin yayi sauki har Hira mukai da daddare" Tace " To mashaaa Allah! Haka ake so, se ku Kuma ku kula sosae, Allah ya Baku ladan biyayya" Nace " Amin! Yaushe Zaki zo?" Ta danyi shiru hakan ya tabbatar min ba zuwa zatayi ba, sannan tace " Zan bayar da kayan ku a kawo muku, kuyi amfani da kadan din da kuke dashi" Nace " Tohm Anna ki gaida Hunainah' Se mukai sallama nayi shanya na cire gloves din na dawo daki, ko daga baya na hango shi to Zan gane shi, Yana zaune gaban Alhaji Yahai, Nuzla na gefe tana hada tea na karaso banma duba abinda yake jikina ba, Alhaji ya fara cewa " Gata nan ma Yar albarka!" Se ya juyo Yana kallona fuskar shi da Murmushin da yake min duk lokacin da yake son karfafa min gwiwa, duk lokacin da yayi min hakan na kanji tabbas kwarin gwiwa akan koma menene Zan iya. Na karaso na gaishe shi cikeda kunya, ya amsa Yana tambaya ta yadda muka kwana da me jiki, Ina rike da karfen gado nace " Da sauki, you came? Thank you" Yayi min murmushi ya maida hankalin shi Kan Alhaji, ni Kuma na zauna gefen Nuzla da ta Gama hada Masa tea ta Miko min, na Mika masa ya girgiza Kai yace " Azumi nake!" Na kalleshi cikin  rashin yarda kafin nayi magana Alhaji Yahai yace " Aminu karba kasha kaji" Ya karba na bashi bread din bashi da yawa which was meant for me to eat, Bayan mun fita da Nuzla ya rike hannun Al'amin bayan ya tashi ya zauna yace " Bansan me yasa nayi Haka ba, bansani ba Aminu, bansan me yasa na fifita Yan uwana akan 'ya'yana ba, Aminu kudi, mulki da daukaka da kake gani mugayen abubuwa ne, nayi kudi Amma yarannan Banda gidan da Suka zauna ko ciyarwar arziki banyi musu ba, Babu abinda na tsinana musu, a karshe ma nabi son zuciya da zuga na watsar dasu. Aminu kana kallon yarannan kasan sun Sha wahala, ban farga ba se da aka kawo ni asibiti, Yan uwan Dana bautawa nayi wa bauta suka aje ni Bayan sun San meye asalin cuta ta, Amma Haka uwar su ta kawo su dukda ni din me laifi ne ta kawo su suyi zaman jinyar" Se y fara kuka me cikeda nadama, Al'amin yayi shiru yana Kara Jin tausayina Dan akwai abubuwan da sunyi min nauyin na fada Masa, seda ya Gama kukan yace " Ina kallon ka nasan ka dace da ita, da tazo Kuma se na fahimci tana sonka, kayimin wannan abin Dan Allah ka aure ta, ka rike min ita amana Dan Allah!" Al'amin ya Kara rike hannun Alhaji yace n " Nayi maka wannan alkawarin" Daga nan se suke ta hirar duniya har muka dawo dake munje gidan Yaya Basiru Dan Inna Zulai dake aure anan Birnin kudu, gidan shi bayan plaza ne, anan mukai wanka, na wanke Mana kayan da muka cire sannan muka shirya da extra kayan da muka zo dashi, na Dan Sha Koko kadan muka taho. Muna dawowa ya mike yayi sallama da Alhaji da yayi ta Masa godiya Yana adduar Allah ya Kara hada fuskokin su. " Ki kwantar da hankalin ki, Naga jikin nashi da sauki sosae ai" Na gyada Kai na idanuna suna cikowa da kwalla, ya girgiza min Kai yace " Idan kikai kuka bazan iya tafiya ba, ko na tafi hankalina bazai kwanta ba, so please be strong kinji?" Na gyada Masa kaina Amma bance komai ba, ya bude backseat dinsa ya fito da ledoji yace " Dan Allah karki ki karba nasan halinki,  zan dinga Kiran ki akai akai, take care of yourself" Haka na karba kayan me yawa da ya kawo tunda ya rufe min bakina, na Masa godiya sosae tare da fatan Allah ya kiyaye hanya. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [5/29, 10:43 PM] Hauwa Galadima: *C_C* Da yamma a ranar Zuhra da Yaya khalifa Suka zo, ta Jima a gurin mu ita ta kawo Mana Kayan sakawa, jiki yayi sauki Sosae Dan ya rigada ya hau Kan magani, Kuma Babu laifi ana samun sauki, gashi da compliance duk abinda nace Masa baya taba musawa kawai zai ce Mana tohm. Babu Wanda yazo daga Masaya se washegari Inna Fiddau taxo, da wurwuri, da muka gaishe ta se muka Basu guri muka tafi wanka kafin mu dawo Sega kiran Ahmad a wayata, na dauka da sallama baki na, Bayan ya amsa yace " Bakida kirki Unaisa!" Na Dan langwabar da Kai na nace " Kayi hakuri, nasan ban fada ba kawai zakace zaka zo shiyasa" Ya danyi dariya yace " Dadi na dake kina da amsar laifin ki, to duk da hakan gani a kofar unit din" Na zaro idanuna nace " Dan Allah! Wayyo Yaya Ahmad sannu da hanya" Yayi murmushi yace " Da Ina da kudi Zan aureki ko dan na dinga ganin shagwabar ki" Na turo bakina nace " Zaka fara ko? Bari yanzun zamu taho munje muyi wanka ni da Nuzla" Se yace " Me Zan fara? Wasa nake ai kinsan nace Miki ke ba matar yaro bace, se Wanda ya tara ya tada kai. Ki tsaya zanzo na dakko ku" Se na fada Masa plaza baayi mintina biyar ba se gashi gaban plaza, na bude gaban motar na zauna, Nuzla ta koma baya ta zauna Ina ganin ana exchanging glances na dauke kaina, bayan sun gaisa da ita sannan ni muka gaisa, ya tambaye ni yadda muke da me jiki nace Masa alhamdulillah, sannan ya dauki hanya zuwa asibitin munata Hira ko nace musu, shima mun Saba dashi sosae ba me se na Kara fada muku ba Kun sani. Tare muka shiga ciki dashi, Baba Fiddau ta hada tea me uban kauri tana Sha, Nuzla ta tabe baki tace " Banza ta Fadi" Na Harare ta, tayi dariya ta wuce gaba, " Alhaji yazo ya gaida jikin ka, sunan shi Yaya Ahmad" Ya Mika Masa hannu na zata ko.zaiju tsatsani Amma se Naga akasin hakan , ya Mika Masa sukai musabaha suka gaisa ya Masa godiya da saka Masa albarka akan ziyartar shi da yayi, daga nan Bai se sukai Dan taba Hira Baba Fiddau na tsoma Baki. Bai Jima ba ya mike ya Masa sallama tare da  aje Masa kudi, nayi saurin girgiza Kai na dauki kudin nace " Dan Allah Yaya Ahmad ka barshi, zuwan da kayi ma is very ok, Kuma I truly appreciate" Ya kalleni ya kalla kudin yace " Baba waye Mai maida hannun kyauta baya" Alhaji ya kalleni Yana murmushi yace " Shaidan ne, Unaisa karba" Na Dan buga kafata nace " Kai Dan Allah Alhaji" Na kalli Ahmad nace " Nagode Allah ya saka da alkhairi, Nuzla" Da ta jiyo se na Mika Mata kudin, ta kalla ta Masa godiya sannan muka fita Dan na raka shi, seda ya shiga mota sannan yace " Aseey tace min wai kinyi wani saurayi kina son shi sosae!" Na gyada Masa Kai Ina murmushi, yayi murmushi yace " An kada ni kenan! Anyways Zaki bani Nuzla to?" Na Dan kankance idanuna nace " Like for real?" Yace " Duk Yan matan da nake ce Miki nayi kinyi tunanin I was serious? Ba Haka ba Ina tunanin yadda zance ki bani Nuzla ne" Nayi murmushi nace " Amma kasan she's not easy going ko?" Yace " Haka nake so, in har I can get your support!" Nace Masa zanyi tunani sannan na Kara Masa godiya ya dauka hanya, ban koma ciki ba se kawai naje na samu karkashin bishiya na zauna, my greatest fear shi ne nayi late marriage, ina Jin tsoron ita ma Nuzla tayi aure ta barni jangwabe a gida, Amma Kuma hakan ba zai saka naki bawa Nuzla damar kula Ahmad ba tunda kuwan Ahmad ai mutumina ne nasan halayen shi Wanda yayi displaying, wayata ta katse min tunani Ina dagawa Naga Cànîm ke Kira na dauka muka gaisa ya tambaye ni jikin Alhaji nace masa jiki da sauki se yace to zai kirani anjima, Bai ma jira amsar da Zan bashi ba se ya kashe, kwana biyu kawai Ina jin something smells fishy tare da shi, like idan Muna waya ba kamar ko yaushe ba kullum Rana he sounds not energetic Kuma se Yana barina ni Zan ta surutu Ina ganin instinct Dina na fada min tabbas akwai abinda yake faruwa da Bai son maganar shi Kuma Yana boye min. Na dawo cikin dakin Ina kallon Nuzla da suke tafka musu itada Baba Fiddau, na zauna ganin Alhaji yayi bacci nace " Ina son magana dake" Ta mike ta biyo bayana, Baba Fiddau tace " Ni Unaisa waccan da yazo ko shi ne Wanda Zaki aura?" Nuzla tace " Bashi bane! Ina ruwan ki" Ta ja hannuna muka fita, Ina dariya nace " Be going easy on her, Dan Allah matar nan ki dinga Mata mutunci" Bayan ta zauna tace " Ke wallahi Adda Ina fada Miki bazan iya ba, ni fa ko Adda na tsane ta wallahi bana sonta, saboda sun dinnan basuda kirki ko kadan, ai Haka Allah yake mu da aka wulakanta, aka Mana rashin mutunci gashi mu dinne dai ke amfani" Na Yi murmushi nace " Ba wannan ba, kinada saurayi" Ta min wani kallo tace. " Ban gane wani saurayi ba? Bani da shi, me ya faru?" Nace " Ahmad yace Wai Yana sonki..." Ta kwalalo idanu tace " Wanne Ahmad? Wai Ahmad din ki? Brother Yaya Aseey?" Nace Mata eh, tayi dariya tace " Lallai Adda, to mu Kuma a dangin su zamu Kare? Ta Yaya sun auri Badi'a su ce zasu aureni, a'a ban yadda ba" Na gyada Mata Kai bance komai ba se naji muryar Baba Fiddau tana kwalla min Kira,kafin na juyo nace " Innanlillahi wa inna ilaihil rajiun!" Na juya a hankali saboda yadda gaba na ke ta faduwa nace " Me ya faru? Baba?" Tace " Kizo Yahai lokaci yayi, Yahai ya rasu!" Kaina yayi wani irin sarawa, kaina ya buga se echo kawai na dinga ji na abinda aka fada, na karaso ciki na samu har an rufe shi da farin spread, na karasa na Dan bude fuskar shi, Alhaji ya rasu lokaci yayi! Baba Fiddau se kuka take Amma dukka mu biyun Babu abinda ya zubo daga idanun mu, sede har jikina Ina jin abin, Ina jin wani yanayi marar Dadi, kasancewar kwana biyu munyi sabo dashi Dan zaman da mukai dasu. Wayata na Ciro bansan ma Ahmad na Kira ba, kasancewar shi last person Dana kira, Yana dauka nace " Anna Alhaji ya rasu!" Ahmad yace " Wai Baban naku?ya rasu" Se lokacin na fahimci Ashe shi na Kira, na saki ajiyar zuciya nace Masa uhm, se yace na zauna baiyi nisa ba Dan dutse yaje gidan Zuhra Kuma Yana hanyar dawowa gurin mu. Na kashe wayar nayi hanyar fita waje nurses din suka Kira ni Suka zaunar Dani suna bamu Baki, se nace musu " Dama Haka rayuwar take, kowa Dan Haka ne, min gode for all your services, I'm very grateful!" Daga Haka na fita zuwa kofar unit na zauna Ina jin kamar na rufe Baba Fiddau da dukan kukan da take, ta Tara jamaa se ihu take ni kuwa takaici ya Hana nace komai. Nuzla ta zauna tana cemin " Adda ya zamuyi?" Nace " Ahmad zai dawo ya dauke mu, Bari na Kira Dada da Anna, ki Kira Baffa da Abba please!" Wayata na duba azahar ce kawai, na mike na Kira Anna har sau uku Bata dauka ba, na Kira Dada itama Bata dauka ba se kawai na Kira Badi'a, ta dauka tana fadin " Adda ya jikin Allaji!" Nace " Badi'a ya rasu, I'm sorry" Tace " Innanlillahi! Allah ya jikan shi Kuna Ina?" Nace " Zamu tafi Masaya yanzun, se kin karaso" Daga Haka na kashe wayar naje nayi sallah, Ina idarwa Sega Ahmad ya karaso, su suka dauki gawar sannan muka tafi Masaya, kukan da Baba Fiddau keyi ya Bata min Rai nace " Dan Allah ki Mana shiru, Dan Allah da me kike so Muji?!" Se tayi shiru tana matsar kwalla, Amma Kuma Babu hawayen, Muna zuwa Masaya na tuna ban fada ma Al'amin ba, na fito da wayata na tura Masa short message, Muna Isa aka fara Shirin janaiza da komai, Ina daki Ina zaune nayi shiru Ina ayyana idan da ace Anna ce ta rasu kilan mutuwa zanyi, ko jinina ya hau na samu paralyse, wayata ta fara ringing nayi saurin sata a silent sannan na dauka " Babes message din ki na gani?" Nace " Uhm! Har mun dawo Masaya ma" Yace " I'll be coming, Allah ya jikan shi Babes Allah ya Masa rahma!" Kawai se na fara kuka a hankali, ya kashe wayar na kifa kaina cikin cinyata Ina kuka marar sauri. Al'amin Kwana biyunnan abubuwan suna Dan yawa, matsawar da Mummy keyi ta fara yawa, kamar yadda tace Masa zata saka ayi bincike shi dai Bai sani ba ko anyi kawai dai ta kirashi daki tace Masa ya rabu Dani. Amma se baice Mata komai ba, yanzun da yayi receiving message Dina ya shigo hankalin shi a tashe, ya shiga yayi wanka sannan ya fito zuwa dakin Mummy tana zaune sanye da eye glasses tana karatu cikin tab, ya zauna yace " Mummy baban Unaisa Allah yayi Masa rasuwa" Tayi saurin dagowa tare da zare glasses din ta tace " Ya Rabbu Allah ya Masa rahma, can zaka je?" Yace " Eh!" Tace " Bazan hanaka ba tunda abin samun Lada ne, Allah ya kiyaye Hanya ka Mata gaisuwa" Daga Haka ya fito ya dauki Hanya se Masaya, kafin wani lokaci har sun Anna sun karaso, su Dada dasu Badi'a, Haka Yan hadejia a takaice anyi Mana Kara anzo suturar shi, akai Masa wanka aka kaisa makwanci se a lokacin Al'amin ya shigo ya Mana gaisuwa ya tafi Dan na mike na raka shi Anna ta girgiza min Kai, Ahmad ma dasu Yaya Man sunzo tafiya Suka shigo Ahmad ya kyauta, akalla da nasan Abiey mahaifin su ne bazan fara son shi a farko ba, saboda su din sunyi min mutunci ba kadan ba, gaba dayan su mutane ne masu karamci gare no, to Amma ya kamata na fara Baku labarin abinda ya raba ni da Al'amin kafin nazo Kan Baku labarin Hafiz, se Kuma Abiey ya Zama na karshe! Unaisa is not free pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [5/31, 7:24 AM] Hauwa Galadima: *D_D* A rasuwar mahifi na se na fahimci me yasa mutane suke kuka idan akai rasuwa, na fahimci sabo shi ake yiwa kuka bawai rasuwar ba, mukam da dama can bamu Saba dashi ba kukan me zamuyi? Yeah! Munyi kuka Amma bawai sosae ba danni say daya nayi ban Kara Yi ba. Mun samu da yawa mutane sun zo Yi Mana gaisuwa, a ranar na uku da daddare aka raba Mana gado, dukka aka damkawa Anna itama Kuma a take ta bawa Abban su Zuhra Wanda shi ne matsayin wakilin mu, Bayan an bashi washegari tun asuba nayi wanka na hada Mana Kaya tas, da Anna ta tashi taga dukka mun shirya tace " Ya Naga Kun hada kayan ku? Ina zaku je?" Na dubi Badi'a da Kuma Nuzla nace " Zamu tafi ai anyi sadakar uku ko?" Badi'a tace " Eh Anna ba amfanin zaman mu Allah ya Masa rahma" Tace " A'a! Se anyi bakwai, ke ba Haka mijinki yace miki ki koma ba idan anyi bakwai" Nuzla tace " Dan girman Allah Anna mu koma, to zaman me zamuyi Babu mutane fa" Ta gyara zamanta dama mu hudu ne se ita ta biyar tace " Ku saurare ni dukkan ku, mahiafin ku yayi laifi, laifin da yayi babba ne Amma ko me yayi Yana nan a matsayin mahiafin ku, Baku son ya samu rahmar Allah?" Ta tambaya tana binmu da kallo, muka girgiza Kai tace " To ku yafe mishi, a abinda nake gani har yanzun Kuna Jin zafin shi, Kuna ganin Bai cancanci ku tausaya Masa ba, Nima na yafe Masa, Ina Kuma Masa adduar ya huta a kabarin shi, kunsan kuwa tunda zan yafe Masa kuma ya kamata kuyi hakan? Kuyi hakuri yanzun ba komai ya wuce ba, kinsan irin sakayyar da Allah ya muku, ba kuga yadda Yan uwan da Suka zuga shi ba yadda suka wofantar da shi, da Allah yaso zai bar shi har ya mutu Bai gane amfanin ku ba, Amma se Allah ya nuna Masa amfanin ku, ba Haka Yayana suke ba, yarana dana sani masu yafiya ne, zuciyar su me taushi ce, kuzo!" Ta fada tana bude Mana hannayen ta, Haka Muka fada jikin ta, dukka seda mukai kuka, ta lallashe mu sannan muka ci abinci ta shirya tace mu zauna ranar bakwai zata zo idan ta kwana washegari se mu tafi Kano. Da ta Gama shiryawa ta fito ta Kara musu gaisuwa sannan muka raka ta ta tafi, muka dawo muka kwakwanta nasan dukkan mu muna tunanin abinda Anna tace Mana ne, ni dai a zuciya ta na yafe Masa kuma Ina Masa adduar gafara a wajen ubangiji. Da Rana Baba Fiddau ta shigo tana tambayar mu abinda zamu ci, Badi'a tace " Ki Bari kawai zamu zo mu daura, Ayo cefanen" Ta amsa da to Babu jimawa aka kawo muka fito dukka muka zage mukai girki sannan muka koma daki. Da daddare aka kawo Mana balangu da lemo me sanyi, muka ci munata Hira muka zo kwanciya, na kalla wayata Ina tunani Wai me ya samu Cànîm ne, na danyi tsaki na Kira shi se ya dauka muka gaisa yace " Muryar ki wani iri , menene?" Nace " Ba komai" Se yayi shiru se Kuma yace " I'm sorry, nasan I've not been good these days, na barki ne ki Dan huta bana son damunki" Da mamaki nace " A wañnan lokacin? Do you know how hard it was for me, ta Yaya zaka daina Kirana kace min wai ka bani space nace maka Ina bukatar space ne" Yayi shiru yana saurara na yace " Kiyi hakuri, it's hard also here ba Zaki gane ba Babes" Nace " Se ka fada min, yaushe muka fara boyewa juna Abu, kasan yadda rashin Kiran ka ke min a zuciyata?" Yace " I'm sorry Babes! I'm really sorry Allah ya huci zuciyar dake Sona, Allah ya Baki hakuri farin cikin Raina" You know, love is a crazy stuff, Wai kawai se na fara dariya, shima Jin dariya ta a hankali se ya fara Taya ni seda muka daina yace " Wai dama kin iya fada Haka? Kika rufe idanu kamar ba Cànîm dinki ba" Na zumbura Baki nace " Bayan Cànîm dinne yake son tsiro da wani abun da zai saka ni damuwa" Yace " Naga nace kiyi hakuri! Anna ta taho?" Na fada Masa yadda mukai da ita se yace " Nima niyya ta nazo na same ki gobe akan maganar, iyaye ko me sukai iyaye ne, especially da ya fahimci yayi kuskure, kuyi hakuri ku Masa addua and know that duk yadda mutum yake da halaye na gari akwai jarabta akwai inda zai kuskure, Allah ya Masa rahma" Muka Jima Muna hira sannan mukai sallama, daga wannan ranar yayi kokarin dawo da wannan soyayyar yadda take a wañnan kwanakin se nake jin kamar Kara min son shi ake musamman yadda yake tausa ta yake bani baki da Zama yaji matsala ta, ya zame min jigon rayuwa ta. Anna ta cika alkawari aikuwa da sassafe muka koma Kano a cikin wannan satin na Gama classes Dina na raba musu  certificate of participation sannan na tafi hadejia Dan fara aiki, ranar lahadi a tafu Ina zuwa dama as planned Abba yace gidan Baffa Zan zauna shima Baffa Haka yace sannan Abba yace na fadawa Al'amin idan da gaske yake ya turo saboda Anna ta fada musu maganar shi. Dakina daban Wanda A'isha ta tashi a ciki shi aka gyara min, Nima na gyara da naje na zuba komai, Anty Yusra Bata da matsala ko kadan, Koda ta jini shiru zata bini har daki taji meye ko Kuma ta aika su Maryam su Kira ni, Haka yaran ma mun Saba dasu sosae saboda yadda nake jansu a jikina, sau da dama makwabtan ta idan suka shigo se suce A'isha gida Kika zo, wasu Basu yadda idan akace ba A'isha bace. Banyi Masa maganar turowar ba kamar yadda Abba ya saka ni, saboda nasan abinda yake so ne kullum, se na Bari ya fara yimin, Wai na danyi saving pride Dina. Sati na biyu a hadejia su Zuhra Suka tafi saudiyya aikin hajji, har Anna ma, nayi kewar su dukda kullum se mun ce hi a WhatsApp. Ok! Are you ready? Bari a Fara! Wata na daya cif Al'amin baiyi maganar turo wa ba, in fact Bai ce komai ba sede kullum Kara gaba abinmu yake, dukda wani lokacin se Naga kamar bashi ba, se naga yayi slacking back, a Rana se yaki kunna data idan na Kira shi se ya bani excuse, wannan abin daga min hanaklina yake, shi ba mace ba balle nace ko Yana samun mood swings ne saboda hormones, idan na tambaye sh abinda yake faruwa se yace min Babu komai, ranar na gaji da hakan na zauna ni daya bayan na dawo daga aiki, na cire uniform Dina a dakin da aka ware min nawa, na jona wayata a caji sannan na shiga wanka, na fito na gyara jiki na, na shirya cikin skirt da riga, sannan na saka hula na fito parlor, Tasnim ta taho tace " Adda mun dawo kina wanka" Na Dan rike hannun ta nace " Wai Baku shirya tafiya school ba, wuce ku dakko uniform din ku. Ina Anty Yusra ?" Tace " Tana dakin ta, Amma bamu ci abinci ba fa Adda" Nace " Ku saka uniform din bari na zubo muku ku ci na raka ku kada ku makara, Maryam Bata dawo ba?" Amaly tace " Eh!" Na wuce dakin Anty Yusra na samu tana toilet se na koma kitchen na zuba musu abinci Amma baa Gama Miya ba na zuba musu Mai na Barbada musu yaji sannan na daura miyar, na fito na samu sun Gama cin abinci, nace suzo mu tafi, kafin ma su fita se gata ta fito, tace " Adda kin dawo?" Nace " Na dawo, Bari na raka su na dawo" Sukai Mata sallama sannan muka fito na raka su Bayan layi inda makarantar take seda Suka shiga ajujuwan su sannan na dawo, Ina shiga kitchen na wuce na samu har ta sauke tace min " Adda fita zanyi, zanje suna ko Zaki zo muje?" Nace " A'a! Se kin dawo" Tayi murmushi tace " Zuwa zakiyi muje, zaman me zakiyi me kadai, ki zauna kiyi shiru kamar marainiya" Ya zanyi Haka na shirya cikin wani lace fari da brown, Yaya Ahmad yayi min ni da Zuhra na Gama school, bamu taba sawa ba, straight skirt ne da thigh length riga, na taje kaina na dauki bakin band na kulle sannan nannade shi, kaina warewa yake Yi daga taurin da yake dashi. Na daura dankwali sannan na Ciro sarka da dankunne na saka, na fesa turare na yafa veil na fito da wayata a hannu, " Unaisa gayu" Nasan Yaya Nasir ne, shi yake bin Yaya zeeyzeey, kullum idan ya ganni to ya dinga zolaya ta kenan, nayi murmushi yace " Ke da Anty zaku fita?" Nace " Eh tare zamu fita ga gidannan min bar muku, yawwa Yaya Nasir Dan Allah Maryam a dakko ta da wuri" Yace " An Gama Ma'am!' Nayi dariya muka fito ni da Anty Yusra ta bani key din mota, na kalla key din sannan na kalleta nace " Wai na tuka? Ni fa ban iya ba" Tace " Zaki iya kuwa ta Yaya Zaki zauna har yanzun baki iya ba" Ta karba ta fara tikawa tana nuna min yadda akeyi, gidan ya cika sosae muka shiga irin shigar yamman nan. Wajen biyar wayata ta fara ringing, a lokacin ko kallona kayi kasan bana cikin nutsuwa ta, na rasa me take damuna kwata kwata Kamar an dauke min peace a cikin rayuwa ta, bana Jin dadi, Amma wani lokacin inaga kawai sauyin Dana samu wajen Al'amin ne yayi resulting da hakan. Amra ce me Kiran na Dan fita waje inda Babu hayaniya nace " Amra ya kike? Ya Mummy?" Tace " Lafiya Lau alhamdulillah. Yaya bashi da lafiya!" Na Dan bude idanuna nace " Ya rabbul alamin, me ya same shi? Shi yasa inata Kiran shi shiru" Tace " Ban sani ba mentor, ya dawo daga kazaure yace na bashi wayata ya kiraki Bai da chaji, se nace masa Nima wayata Yaya lukman ya karba, se yace na karbo mishi, kafin ya fito wajen Mummy, kawai ya tafi wajen Mummy ni  Kuma na tafi karbo wayar tawa, yafi awa a ciki har na dawo na Kira shi ba fito ba mentor, Yana fitowa ya yanke jikin shi ya Fadi" Ta fada karshen tana kuka, gaba daya jiki na ya fara kyarma, na Mike tsaye nace " Amra Yana Ina yanzun? Ya yake?" Tace " Suna asibiti, Zan turo Miki contact din Yaya lukman se kuyi magana bansan a wanne Hali yake ciki ba" Daga wannan ranar Zan iya ce muku farin ciki na ya dauke, na rasa abinda nake Kira nawa, Allah ya sani soyayya Bata min adalci ba. Na gyada kaina, na koma na zauna Ina ayyano dukkan wani worse scenerio, wannan hakan da nake se naji na fara palpitations, I was dysponic, hannuna na rawa na fara Kiran Anty Yusra, aikuwa se gata ta fito Jin muryata tasan akwai matsala, Haka ta kaini asibiti aka stabilizing Dina muka dawo gida, na wuce daki na turo kofa na fada gado hawaye ya fara bin kuncina, na dauki wayata na Kara Kiran shi Amma a kashe, na Kira Amra Bata dauka ba ji nayi kamar Zan mutu, kamar zuciyata zata fito Haka nake ji, Ina cikin kukan Anty Yusra ta shigo, nayi saurin tashi Ina goge fuskata, ta zauna tace " Menene? Me yake damun ki" Na goge fuskata nace " Babu komai Anna na tuna" Se tayi murmushi ta bude min hannun ta na fada ta bubbuga bayana tana bani Baki. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/2, 9:54 PM] Hauwa Galadima: *E_E* Al'amin A matukar gajiye ya shigo garin Kano, Bayan yayi kwanaki har uku a kazaure kasancewar Yana call, a ranar tun sassafe aka kawo wani massive RTA, Wanda mutane wasu Suka rasa rayukan su yayinda wasu Suka ki ciwo sosae. Ya mike Jin wayar shi na ringing, yaga daga emergency ake Kiran shi, ya dauka Babu jimawa ya mike ya shiga toilet Dake hade da call room din ya watsa ruwa sannan ya fito a gaggauce yasa kaya, dukda Haka Bai manta yayi ma Unaisa short message ba, ya sanar Mata Kar taji shiru he'll be busy, amma idan komai ya sarara zai kirata. Ya zura wayar cikin aljihu ya fita, yadda yayi tunanin ganin scene din ya wuce duk yadda yake tunani, kawai Kiran team yayi suka fara daukar Wanda suke bukatar aikin gaggawa, a Haka Bai Gama ba se wajen goma da rabi nan Kuma suka daura da nasu aikin. Yana fitowa bayan laasar ya kwanta Kan couch, kanshi kamar zai balle Haka yakeji, ya dakko wayar shi ya tadda calls kala kala da Bai samu ya dauka ba, message din Unaisa ya gani tana Masa fatan alkhairi tare da fada Masa tayi missing din shi, se Kuma wani tana ce Masa taji shi shiru kada dai har yanzun aikin suke Basu Gama ba? Wani Kuma tace Masa ita tayi missing din shi, har ta dawo daga aiki, tana Jin kamar sun shekara basuyi waya ba, gaba daya ranar tayi tsawo da yawa saboda rashin shi, sannan Kar ya manta yaci abinci! Wannan shi ne sakon ta na karshe ya tsirawa sakonnin uku kallo da Wanda suka gabata Yana Jin wani farin ciki Yana Masa yawo jikin shi, me yasa Mummy ba zata fahimci Unaisa daban take ba, me yasa take son ganin ta rusa wannan farin cikin, shi fa yanzun ba Kan shi yake ji ba, Unaisa yake hangowa , Unaisa yake tunanin yadda maganar zata riske ta shiyasa wasu lokutan yakan ga Kiran ta ya share, yakan ki kunna data Dan Kar suyi magana online, Amma shi dinma hakan azabtar dashi yake, yayi sabo da ita, sabon da sukai yayi yawa she speaks the love language he understands, ya runtse idanun shi Yana ganin ya kamata ya Dan fada Mata halin da ake ciki, tunda sunyi alkawarin for better for worse Haka Kuma sunce matsalar daya ta kasance ta dayan, Kuma da ace ita ce ba zata boye Masa ba, ko me nauyin abun zata fada Masa. Ya mike Yana Ciro chilled Coke daga fridge baiyi niyyar cin komai ba se ya koma Kano Amma Haka nan zai Sha saboda jadada da  masa da Babes din da tayi. Ya lumshe idanu tuno fuskar ta, gaba daya tsikan jikin shi tashi take, Anya zai iya kuwa? Anya zai iya rayuwa Babu Unaisa, that will be very hard to move on. Wayar Mummy ta katse Masa tunani Dole ya daga tace Masa ya taho? Yace a'a tace to ya same ta dakin ta idan ya dawo. Shi yakan Yi tunanin me ya samu uwar shi kwana biyu? Anya kuwan ita ce, Mummy me kaunar shi me tausayin shi, ya rasa yadda akai akai brainwashing dinta da sauri Haka. Ya dauki jakar da yayi ma kowa sallama sannan ya dauki Hanya, Yana kokarin Kiran Unaisa kamar yadda yayi niyyar se ya fara tafiya, waya ta mutu, ya ja tsaki Yana fadin rashin kirannan zai iya tayar Mata da hankali ya sani, yasan halin mutuniyar shi. Ya fara kokarin jonaww a cikin motar Amma muguwar wayar Taki dauka Haka ya hakura ya dauki Hanya, in one hour ya iso cikin Kano, gida ya wuce Yana adduar ace da wuta Yana zuwa ya saka charge ya Kira ta, Allah yasa Amra na nan yayi amfani da wayarta wajen Kiran, adduar shi ta karbu sede Amra wayar ta na wajen lukman Wanda ke bi mata, ya dan tsaya se Kuma yace taje ta karbo kafin shi ya fito daga wajen Mummy. Yana shiga ya same ta zaune gaban madibi tana waya, seda ya jira ta gama sannan ya gaishe ta, ta amsa tare da Masa sannu da hanya " Aminu!" Tunda ta Fadi wannan sunan yasan akwai babban Abu, duk runtsi Al'amin take cewa, duk wahala kuwa, ya gyara Zaman shi Yana sake tattara hankalin shi gare ta, tace da warning tone " Idan na fara magana Karka sake ka katse ni har se na gama!" Sannan ta cigaba da fadin " Aminu! Unaisa na gama bincike akan ta, Aminu she's not worthy mu hada zuri'a da ita, na samu labarin baban ta HIV ta kashe shi bayan ya Gama neman Mata a saudiyya, ya Gama holewar shi, kana tunanin zaka aureta a Haka, who knows her status, an fada min uwar ta batada asali Bata San iyayen ta ba, basuda dangi, Taya zaka hada zuri'a da Wanda Basu da nasaba, uwarta an sake ta Bata Kai shekaru talatin ba Amma ta gagara aure se Rana daya kawai aka ganta tayi arziki, Kai ba abin ka tambaya bane? Baka ganin akwai lauje cikin Nadi? Aminu ka dawo hankalin ka, Unaisa ba ita kadai bace mace, akwai Mata da yawa masu ilimi da gogewa da Kuma asali Ina son ka Nemo wata, Kai Gama Nura ta Hajiya Attine yarinyar nutsatsa da ita me tarbiyya" Gaba daya gumi ya jike Aminu, Banda Innanlillahi wa inna ilaihil rajiun! Babu abinda yake maimaitawa, is this woman really standing against his happiness, ya kalle ta Yana goge gumin da tunda ya zauna yake gogewa Amma tsatsafowa yake Kara Yi, yace " Mummy Dan girman Allah! Mummy ki dubi girman Allah ki saurare ni, wallahi tallahi wallahil azim Unaisa is someone you'll love as your daughter in-law, Mummy Muna da ilimi menene babanta Dan HIV ya kashe shi, ai ba gado ake ba ni Dake munsan ways of transmission Mummy, ki tausaya Mana.." Ya tsugunna a ran shi Yana ayyana Bai taba jin tashin hankali irin wannan ranar ba, Mummy kamar ba ita ba lokaci guda Mata ta rikide ta koma villain kamar ba soft hearted mummy ba da ya sani. Ta katse shi " Oh please son! Ban kiraka ka sauke min pathophysiology ba anan ba, kafin kayi nursing ni nayi, so ni a matsayina ta mahaifiyar ka nace ba zaka aura Unaisa ba" Kawai se ya fara kuka, ba Mummy ba da ta sake Baki ba hatta shi Kan shi mamakin kukan da yake yayi, when last yayi kuka, when last zuciyar shi ta karye Haka? Yaushe rabon da yaji desperation da Kuma desire na son mallakar Abu, why will Mummy do this " Mummy Dan Allah  karki Haka, Mummy Ina son ta" Yadda take kallon shi kasan ranta yakai karshen baci, ta Yaya ma zai zauna gaban ta Yana kuka kamar wani jariri, tace " Aminu an shanye ka ne? Me Suka baka da zaka dinga kuka Haka? Wacece Unaisa ne" Yayi shiru amma har lokacin hawayen da suke gudu Basu daina zuba ba, yasan maganar ma idan yayi a banza tunda yaga hasala ta yake, ya rufe fuskar shi Yana sheshekar kuka abin mamaki Bai kasance me rauni ba, Bai kasance ragwan maza ba but what's happening to him, son Unaisa me ya maida shi Haka ko kuwa? Ya Jima a zaune sannan ya wanke fuskar shi ya mike se yaji jiri amma dukda Haka se yayi kokarin ficewa daga dakin, luck wasn't on his side Yana zuwa parlor ya zube, Allah yasa Babu wani Abu a gurin da zai iya ji masa ciwo, idanun shi ya lumshe, se ya fara budewaya hango Amra na tahowa wajen shi Amma tayi dishi dishi, ya fara kokarin tashi Amma Ina ya kasa, se ya jiyo ihunta lokacin da taga idanun shi sun rufe. Ba karamin tashin hankali Mummy ta shiga ba, ta dinga fada saboda lukman ya Jima Bai zo ba, ta Kira Baba ta sanar dashi suna hanyar tahowa nan asibitin nasarawa inda anan duka suke aiki, Baba shi ne HOD Nursing, ita Kuma matron ce a daya daga cikin wards din asibitin, shi gidan su a Al'amin is a small Nursing world. Suna Isa Baba na jiran su a emergency, ya girgiza sosae da yaga Aminu a Haka, Bai saka hannu ba ya bar na gurin sukai komai kafin Suka Masa bayanin Bai ci abinci ba Wanda yasa glucose din jikin shi yin kasa Haka Kuma bpn shi ma ya sauka sosae. Ana Fara saka Masa drip ya fara bude idanun shi, Amma shi Kan shi ya gaji so yake ya huta, dukda Yana son tashi Amma bacci me nauyi yayi gaba dashi. Se bayan sallar ishai sannan Baba da Mummy suka kebe a office din shi, fuskar shi a tamke sabanin yadda yake, saboda kana kallon Al'amin kaga mahaifin shi har wannan Murmushin dake Kan fuskar shi Haka mahaifin shi yake, ita kanta Mummy se ta fara Jin uneasiness ganin yanayin sa. " Nafisa da da kike gani yanzun baa tursasa su, addua ake musu sannan a bisu da nasiha, da da yanzun akwai banbanci, karshen duniya ce. Nafisa duk abinda kuke ciki ke dashi Ina sane stop abusing your power ki kyaleshi ya aura wadda yake so!" Ta Dan marairaice tace " Haba Baba, ba Wai Ina abusing power Dita bane, ko Kai kaji tarihin yarinyar zaka Bari ya aure ta ba" Yayi murmushi Wanda ya Kara fitar da kamannin shi Dana Al'amin har da babbar yayar shi Maimuna " Ni na Gama magana, ki dau komai da sauki, rabo babban Abu ne, idan rabo ya rantse Zaki Sha mamaki" Duk wannan maganar nayi tunanin zai taushe ta Amma maimakon hakan se ta Kara zage damtsen auren Al'amin da Nura! Bangarena, tun Ina kallon wayar Ina tsammanin zai Kira har na hakura na aje wayar, kaina da kirjina kamar zasu cire, na rasa abinda yake min dadi a cikin duniya, have you ever been heartbroken, have you ever loved something kamar zaka Masa numfashi Kuma a dare daya komai ya lalace? Duk wannan soyayyar? Duk wannan damuwar da nayi dashi se gashi a gaban idanuna komai Yana kokarin rushewa? Idan har baka taba dandana hakan ba bana tunanin zaku fahimci halin da nake ciki Amma idan ka taba to zaka fahimce ni. Tasmin ta shigo tace nazo inji Anty Yusra, na mike na fito cikin karfin Hali na samu tana kitchen, na leka saboda combinations na spices da Kuma steam se ya nemi saka min wani attack din, nayi saurin komawa da Baya Ina tari, ta juyo tace " Karki shigo, Zan kawo Miki abincin" Na juya na koma parlor na samu suna kallo Nima na zauna na tsurawa TV din idanu bawai Ina fahimtar abinda akeyi bane kawai dai Ina kallo ne. Seda ta gama sannan ta kaeo min abincin naci, shima kadan naci na saka hijab nama Baffa sannu da zuwa a parlon shi sannan yace min " Uwata ya jikin naki?" Nace " Baffa yayi sauki!" Yace " To Allah ya Kara sauki, make sure duk inda zakije kina tafiya da inhaler dinki" Nace " Inshaaa Allah!" Daga Haka yace naje na kwanta dare nayi, na samu na huta, da na shiga dakin se kuka Dana duba wayata Naga ko kadan Babu wani sako daga gare shi balle Kira. Na Kara gwada wayar shi a kashe Haka Amra ma, se zuciyata ta fara fada min to ko dai ya rasu? Idanuna suka Tara ruwa na kwanta Ina barin hawayen na sauka freely. Washegari fuskata ta kumbura saboda kukan da nayi, nayi wanka na shirya tafiya gurin aiki, na kalla wayar Babu komai a ciki se kawai na kashe ta na aje na fita, tare da Yaya lukman muka fita zuwa wajen aikin. Aikin Haka nayi shi Babu dadi Babu wani karsashi. Ina dawowa gida na kunna wayata ko wanka banyi ba, na azabtu rashin jin halin da take ciki idanuna har fadawa sukai saboda damuwa da rashin sukunin zuciya. Kunsan me tana Gama booting kiranshi ya shigo, wani sanyi naji tun daga kaina har ilahirin jikina, na saki murmushi me taushi Wanda zai iya melting zuciyar shi da Yana kusa. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/2, 9:54 PM] Hauwa Galadima: *F_F* _You my every reason, you the one I believe in, with all my heart I mean every word_ Na Kara rike wayar a kunnena Ina fadin " Cànîm! Kana jina? Kai ne? Me ya sameka? Ya jikin ka?" Lokaci guda nayi maganar, idanuna suka ciko da kwalla, yayi murmushi yace " I'm better, I was stressed out ne, banci abinci ba Kuma something came up I collapsed, I'm sorry nasan hankalin ki ya tashi" Hawayen suka gangaro min nace " I was scared, I was anxious. Jiya kadai da bamuyi waya ba karka so kaji yadda naji, ya Allah yasa mu dawamma tare bansan ya zanyi ba idan Babu Kai" Shi Kan shi se Kan shi ya Sara, yaji gwiwoyin sa sun sake duk courage din da yake dashi na fada min abinda ke faruwa se yabi iska, muryata ta raunana shi yaji bazai iya fada min ba, bazai iya ba a yanzun dai. " Kuka kike? Ki daina kuka ai naji sauki, gobe ma zanzo na ganki" Nace cikin dauki " Da gaske? Ai ba se kazo ba dama zanzo Kano gobe inshallah!" Yace " To Allah ya kaimu! Babes!" Nace "Naam Cànîm" Yayi shiru har seda nayi tunanin ko wayar ta katse Dana duba se Naga seconds nata tafiya, hakan yasa nace " Hello Cànîm?" Yace " Ina son ki, Ina kaunar ki, bana tunanin akwai wata mace da zata matching taste Dina kamar ki, ko me zai faru ki saka a ranki Ina son ki Kuma abinda yafi karfina ne kawai!" Ban ma fahimci me yake nufi ba, ni dai Ina ruwana, damuwar yadda yake sona ya Kuma Kara jadadda min cewar Yana Sona din, na saki murmushi nace " Nima Ina sonka, Ina kaunar ka Cànîm" Se yace na bashi labari, munfi awa muna Hira me dadi kowacce kalma count, ji nake inama Ina ganin shi a gaban shi muke wannan hirar, se naji kewar shi nake, so nake na ganshi Dan kuwan mun kwana biyu ba mu ga juna ba. Bayan munyi sallama na dakko bakar backpack Dita na zuba Kaya, fuskata ko sau daya murmushi Bai dauke ba, da na tuna hirar mu se naji wani irin shauki ya Kama ni, Allah sarki soyayya ZUMA ce tafi komai Zaki Amma idan ta dalle ka zaka fadawa Yan garin ku. Da daddare ma kusan awoyi mukai Muna Hira, telling him everything Dake cikin zuciyata Haka shima baiyi kasa a gwiwa ba sede hakan da nake fadar Masa da gaba yake, tausayina yake. Bayan munyi sallama ya kwanta akan gado yayi shiru Yana tunanin yadda zaiyi, yaje wajen yayar shi tun Rana ya fada Mata abinda ake ciki, abinda tace Masa " Al'amin! I'm sorry to say Mummy is selfish wannan Karan! Ta so kanta. Dan babanta ya rasu saboda HIV ba dalilin bane, Dan Maman ta batayi aure ba, shima ba dalili bane zata, waye zai aureta da Yara hudu. Kawai Mummy nasan hada iri da baban su Zunnura ga sarauta ga kudi, tunda yanzun abinda kowa ke so kenan, shortcut, kada yasha wahala" " Ya zanyi Maman Akram? Ina son ta Ina jin kamar idan ban aure ta ba Zan rasa farin ciki na, Kuma ita nake ji, na rasa yadda Zan fada Mata, tausayin ta nakeji" Tace " Al'amin kasan Mummy da kafiya, kafi kowa sanin hakan tunda kunfi dasawa, shawara ka samu Baba ka Masa magana saboda wannan soyayyar bazan so a dakile ta ba" Yace cikin kosawa da rashin madafa, yace " Kina tunanin banyiwa Baba magana ba? Na masa..." " Me yace?" Yace " Cewa yayi na bi mahaifiya ta, bawai bazai iya goyon bayana ba, yace gwara yarinyar tayi kukan ta rabu Dani akan tayi aure uwar miji Bata son ta zai Zama wani abun daban Kuma" Maman Akram tace " Kuma hakane Al'amin, Baba has said it all. Ina ganin carry on ka fada ma Unaisa abinda yake faruwa, idan kana son Abu ba Dole se ka same shi ba, zaiyi dadi ace kunyi aure Amma kilan Allah Bai tsara hakan ba, idan Kuma Allah yayi ita matar ka ce duk wasu shekaru da zaa dauka to se kunyi aure. Kayi hakuri, it's not easy, I know it is hard" Ta fada tana dafa kafadar shi cikin sigar lallashi, ya Dan zuki iska ya Kuma furzar yace " Shi kenan mafitar? Babu wani Abu Kuma? Wallahi tausayin Unaisa nakeji, nayi ma babanta alkawarin Zan aure ta na saka ta murmushi" Maman Akram tayi murmushi tace " To idan Allah Bai yarda bafa? Idan Kai din ba alkhairi bane ba Kuma? Al'amin ka dawo hankalin ka, kada soyayya ta zautar dakai, allow the girl to go o assure you watarana she'll move on" Ya dunkule hannun shi ya kaiwa iska naushi, bayan ya Gama tunanin yadda sukai da Maman Akram, Ashe shi da yasa ta murmushi zai taba Zama sanadin kukan ta, yayi wani irin juyi Yana Jin dukkan hankalin shi Yana tashi, tsoron halin da Zan Shiga kawai yake. Bangarena washegari da wurwuri nayi wanka tamkar Zan fita aiki, Dan Baffa yace da wuri Zan tafi saboda hanya, na shirya cikin Maroon din atamfa me ratsi da turquoise blue, mayafi na da nayi amfani dashi turquoise blue ne, bana taba kwalliyya banyi complimenting da jewelry ba, ai kwalliyya ba ta Kai idan Babu dankunne da ko sarka, har bangle na saka Wanda na saya wajen Ta_kwalam_jewels' na fito na gaida Baffa da Anty, Tasnim Dake cusa toasted bread tace " Adda yaushe Zaki dawo?" Nace " Karki damu kwana uku kawai zanyi" Tace " Promise?" Na gyada Kai, sannan nayi sallama dasu Yaya Nasir ya kaini tasha, shi Kan shi seda yace " Duk dokin dawowar Anna dinne bakin ki ya kasa rufuwa?" Nayi dariya nace " Eh mana, gobe zata dawo" Yayi dariya yace " To Allah ya kaimu, yaushe zakije gidan Zuhra tace tunda Suka dawo Baki je ba" Nace " Yeah zanje se na samu off" Yace Allah ya kaimu seda mota ta cika sannan mukai sallama ya juya, tunda na Shiga motar ko Wanda ke gefena bazan ce ga kamannin shi ba saboda kaina da hankalina suna Kan wayata Ina azkar, seda aka Miko wani littafi da passesngers ke rubuta sunan su, destination da Kuma contact din next of kin. Na rubuta dukka, na rubuta sannan na Mika ma na gefe na se lokacin na lura kallona yake, na Bata Rai nace " Ka karba" Se yayi snapping daga tuannin da yake, ya saki murmushi Wanda yasa na Kara hade Rai na, rayuwa is funny kamar yadda nake fada muku, Allah shi kadai ya barwa Kan shi sanin abubuwa yadda suke, yadda Kuma zasu tafi. Kaddara tana da karfi, idan ta rantse zaka Sha mamaki. Ban Kara bi ta kan shi ba in fact se na fara karanta wani novel da Zuhra tayi min recommending Matar gwamna na Azizat Hamza, tunda na dukufa kwanakin baya Akan 1 seda na Gama yanzun na saya 2 and 3 daga gurin ta shi ne na maida hankali nake karantawa, na kwashe da dariya daidai lokacin da shi SS Kachallah ya shigo wajen Asiya ya samu Sumayya da jummalla sunzo tarban shi, jummalla tace _"Good afternoon Eselensy Gomna Sir, how yuwa joney"_ Se da nayi dariyar sannan na tuna cikin mota nake, na gefe na yace " Hey! Are you ok?" Na dago har lokacin ban daina dariyar turancin jummalla ba Wai eselensy gomna sir, instead of Excellency governor sir!, se kawai Naga ya lumshe idanun shi, Yana incanting abinda ba naji karkashin numfa shin shi. Na dukufa karatu na har muka karaso Kano, dama Al'amin na Tasha Yana jirana, tun daga nesa na hango shi se naji kamar na ruga da gudu na rungume shi, ko Kuma na Kama hannun shi na daga na nunawa duniya cewar wannan din masoyi nane, shi din farin ciki nane, shi din shi nake so! Amma bazan iya ba nasan wasu zasu ce ni tababbiya ce, no karku damu idan kuka samu Wanda yayi muku son da Al'amin yayi min bana tunanin za kuyi resisting ko Kuma kuce maza mayaudara ne. Shima Murmushin yake, farin ciki ne kwance a fuskar shi, sede ya fada kana kallon shi kasan he's not in right mindset. Ina zama gefen shi cikin motar nace " Cànîm I missed you!" Wani irin feelings nakeji kamar na fada jikin shi, ko Kuma na Kama hannun shi, Amma bazan iya ba, I'm too Good nayi Zina ko na Saba Allah, abinda nayi tunani kenan. " I missed you too Babes, ya hanya" Nace " Alhamdulillah, duk ka rame ko akwai abinda yake damunka" Ya Dan tada motar fuskar shi yace " Da yawa, a lot Unaisa" Se nayi saurin kallon shi nace " Me ya faru? Dama nayi tunanin Yunwa kawai ba zata saka Kai collapsing ba" Ya danyi shiru Yana tunanin yadda zai fada min, ji yake kamar yace min April fool Wasa yake, Amma ko yau seda Mummy ta Kara jadadda masa auren Nura Babu gudu Babu ja da baya, abinda yafi Masa alkhairi ya sanar Dani. " Unaisa kinsan Ina son ki ko? Kin sani ko?" Nayi murmushi Amma Bai kai zuci ba, nace " That's what I'm sure of a duk duniya" Yace " Tohm, Ina son ki bana tunani Zan dai na sonki, Amma Ina son ki ara min kwakwalwar ki ba zuciyar ki ba, ko saurare ni" Hannuna se ya jike da gumi, I felt anxious, naji blood rush a illahirin jikina nasan da gaske wani abun ya faru, dama its smells fishy, nasan wani Abu na faruwa sede bansan meye ba, a wañnan ranar na rasa shi a wañnan ranar nayi Bari Dana gagara kwashe shi, Al'amin irin shi kwaya daya ne tak a duniya he's irreplaceable, babu wani mahaluki da zai cike gurbin shi a gurina, sede ya kafa tashi fadar daban. " Mummy na samu da maganar mu, saboda kin Gama makaranta Kuma alkawarin mu muyi aure idan kin Gama, Unaisa I failed you, I couldn't fought for our love, nace Miki I can fight war for you, Babes Mummy taki yarda, Babes I'm so sorry Babes I'm sorry" Da farko nayi tunanin Wasa yake, daga karshe Naga trickles na hawaye a kuncin shi na tabbatar da gaske yake, innanlillahi wa inna ilaihil rajiun! Ita kadai na fada, Ina irin kaji Kamar an watsa maka ruwan zafi Haka naji, se naji Kuma kamar Babu jini a jikina, komai se ya tafi blank, ba Dan Kar na rantse ba Zan iya ce muku zuciyata ma seda ta tsaya na seconds, Anya zaku fahimci abinda nake fada kuwa? Kai kamar bazaku gane ba. Hannuna ya Kama bama Zan iya Hana shi ba, banma San ya rike din ba yace " Unaisa tell me me zanyi? Bazan iya rayuwa ba, Ina sonki Unaisa" Laillahaillallah! Subhannallah! Naja numfashi da karfi Ina kallon shi Ina tattaro dukkan sauran numfashi Ina Jan shi, attack Bai zo ba, kuka Bai zo ba, hawayen sun kafe, bakina ya kasa buduwa, ya ilahi ya rabbul alamin! Se ya saki hannuna ya fara tuki a hankali, bansan a wanne Hali nake ciki ba, duk maganar da yayi min ban bashi amsa ba, Haka ya Kara dagula Masa lissafi. Yayi parking kofar makeken gidan Abba, gidan Dada, of course gidan su Zuhra, anan muke tunda Anna ta tafi saudiyya. Na dauki jakata dake baya na fara kokarin fita ya riko hannuna cikin sauri yace " Unaisa kiyi min magana, your silence is killing me" Kawai se na Masa murmushi me tattare da tashin hankali, ya saki hannuna a hankali na bude motar na fita, iska na kadawa mayafin jikana na swaying, Nima ji nake kamar iskar zata dauke ni, na shiga gidan ba tare da na sake juyawa na kalle shi ba, I was blank not emotional at all, Ina jin kamar duniyar ta kife a tafin kafata, na shiga ciki Babu kowa a kasa na wuce sama Dada nasan tana can makaranta lecturer ce a BUK, Nuzla tana makaranta inda take level 400, Hunainah na school Yar SS1, Abba yayi adopting dinta se mu biyu muka rage hannun Anna. _So as long as I live I love you! I'll hold you and From now to my very last day this day I'll Cherish!_ Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [6/2, 9:54 PM] Hauwa Galadima: *G_G* For a normal person zai Yi ihu, zaiyi birgima ko Kuma yayi kuka,ko ya Kira wani ya fada mishi, Amma maimakon nayi hakan ko Zan samu sauki se kawai na fada gado na kashe waya ta na kwanta nai rub da ciki, bacci yazo ya saceni nayi tayi har bansan yaushe su Dada Suka dawo ba, se Bayan azahar sannan Dada tasa Hunainah ta taso ni, Ina tashi nace " Hunainah Kuna dawo?" Tace sun dawo, seda nayi sallah na fita na gaida Dada sannan na zubo abinci Ina ta sauri na dawo na Kira shi na fada masa, se kawai na tuna abinda ya faru, wani irin sarawa kaina yayi se kawai na sakie plate din a kasa, abincin ya kife, Dada tayi saurin tasowa tana fadin " Unaisa ya akai?' Na danyi yake idanuna ya cicciko da kwalla nace " Hannuna ne yake rawa" Ta kalleni a nutse tace " Baki da lafiya ne? Me ya sameki?" Nace Babu komai, se tace na tafi daki na huta zaa kawo min abinci, na shiga dakin kamar an jefo ni, na zauna se naji zaman baiyi min dadi, na tashi na hau gado shima hakanan baimin Dadi, naji gaba daya duniyar tayi min zafi na dakko wayata na kunna, kamar Yana jira Sega kiran shi ya shigo dama dauka nayi na Kira shi nasan Wasa yake, ta Yaya ma zaai ace Wai an raba mu, a'a idan Muka rabu I'll run mad, Dan yanzun ma yadda nake ji kamar Zan kurma ihu kamar Zan fita a guje Haka nake ji, ku fahimta ban taba kawo hakan ba, ban taba tunanin bazan aure shi ba, see Zuhra fa say daya tayi dating Yaya khalifa kalla har sunyi aure, kalla Badi'a it was a smooth sail, then why me? " Babes!" " Cànîm ka fada min da gaske kake abinda kace min? Ko kuma Wasa kake Yi" Se ya Kara kwantar da muryar Shi yace " Unaisa listen to me, ki tsaya ki saurare ni kinji?" Idanuna suna zubar da hawaye kowanne na gudu nace " Just tell me, idan da gaske kake" Yace " Da gaske nake" Wani irin jiri naji kamar zai yarda ni, na zauna jagwab akan gado na saki kuka nace " Se yanzun? Kasan irin son da nake maka kuwa, why will you do this Al'amin, ya kake so nayi da zuciyata? Ya zanyi Ina dukka alkawarin da kayi min?" Yayi shiru ni Kuma na cigaba da kuka, yasan a wañnan lokacin bazan gane ba bazan fahimta ba se kawai ya kashe wayar, wayar ta sulale daga kunnena ta fada Kan gadon, na bita Nima na zube, hawaye wannan na korar wannan wani lokacin ka Kan kasa bada labarin ainihin yadda kake ji, to Nima Haka yake nasan dai Ina cikin mawuyacin Hali, zuciyata kamar an hada wuta an tayar, zafi take min, Haka Kuma haushin shi nake ji a ganina karya yake saboda ko da Wasa ban kawo anawa namiji auren Dole ba, na dauka maza suna da yanci, na dauka maza Yan kansu ne amshe nayi kuskure. Da naji zaa shigo na fada toilet se can na fito na wanke fuskata Amma kana kallona kasan bana cikin nutsuwa ta, Babu walwala a tare Dani, for that moment Ina jin kamar duniya kowa da komai basa Sona kamar kowa Bai son nayi farin ciki. Har akai laasar Ina kwance Ina sakawa Ina kuncewa, banje ko Ina ba ban Kuma ci abinci ba, se maghrib Dada ta shigo lokacin Ina Kan sallaya na idar da sallah Ina azkhar, ta zauna tana Bina da kallo " Dada Ina wuni?" Tace " Lafiya Lau gaisuwar mecece Kuma da wannan yammar?" Na sunkuyar da kaina sabiada yadda take kallona nasan zata fahimci halin da nake ciki, tace " Me ya sameki?" Na danyi shiru saboda Ina kirkiro karyar da Zan Mata nace " Mhmm.. kaina ke ciwo" Ta janyo drawer ta bani PCM tabs tace " Sha ki sakko kici abinci" Na gyada kaina ta fita ta barni zaune hannu rikeda PCM, se can na mike har wani jiri nake saboda damuwa da Kuma yunwa, tun a parlor na tarar da su Hunainah na Hira suna kallo, na Dan zauna Hunainah tace " Adda me ya samu fuskar ki?" Na Dan zaro idanuna tare da shafa fuskar nace " Me tayi?" Se naji murya ta ma Ashe a dashe take kadan " Me ya samu muryar ki?" Nuzla ta fada sun bar kallon sun maida hankulan su kacokan kaina, na danyi yake nace " Gajiya ce!" Daga Haka na wuce kitchen, na samu an Gama abinci, Masa ce da farafesun kayan ciki, na zuba Dan kadan na fito na zauna na dinga Wasa da abincin da ba ci nake ba, idan na tuno shi se naji idanuna sun cicciko da kwalla, se kawai na maida abincin na rufe na dauki lemo nasha na koma daki. To Amma wani abu Dani duk abinda ya faru indai lokacin baccin dare na yayi to zanyi bacci wannan shi ne abinda na sani, nayi alwala nayi brushing sannan na canja Kaya nayi bacci. Da asuba na tashi kamar Zan Fadi saboda Yunwa ga Kuma baccin da nayi ba dadi ne dashi ba, Banda mafarkan shi Babu abinda nayi Dan haka Ina idar da Sallah na sauka kitchen na hada tea Nasha, na aje cup din ma tsura Masa idanu Kai kace shi ne Al'amin din, I fear kada na zauce. Ni da Nuzla Muka wuce gidan Anna Dan shirya dawowar ta, yadda nake aiki kadai yasa Nuzla tace min " Adda yanayin ki Baki daya ya canja, Wai me yake damun ki?" Na kalleta nace " Babu komai muyi sauri mu karasa kafin ta dawo" Muna gamawa nayi wanka na dawo na kwanta a daki, Kama kallona ba se an fada ba kasan definitely akwai matsala. Can se naji dirin mota, nayi sauri tashi na fito Ina gyara zaman dankwali na se naji sallamar Anna, a guje nayi kanta itama ta bude min hannayen ta na fada jikin ta ai se na saki kuka, kowa ya tsaya Yana kallona suna tayi min dariya Wai to nazo nasha nono Mana tunda na koma yarinyar goye, su duk Basu San kukan da nake ba, kukan rashin shi nake Wanda ganin Anna yasa kukan tashi, tun Ina kukan a hankali har na fara sheshekar, Anna ta riko hannuna muka shigo ciki tana cemin " To meye abin kukan Kuma? Ba na dawo ba?" Na gyada Kai Amma hawaye yaki daina zuba seda Dada tace " Anya Unaisa kuwan kukan da. Kike Babu wani abun, wannan ba kukan murna bane" Se dare gidan ya sarara, hirar da Anna keyi Mana yasa na Dan ware inata sauraren Hira, se bayan Isha sannan ta sameni ni kadai a daki Ina kwance da wayata a hannuna, wani novel nake karantawa latest na Maman mohsin IDON MAKAFI N300 na biya kacal Kuma littafin ba karamin Dadi yake min ba dukda dai ongoing ne, to post din kwana biyu ban karanta ba hakan yasa da abubuwan sukai min yawa na dakko nake dubawa, Amma Zan iya rantse muku cewar na karanta yafi Rabin page bansan me ake cewa ba, na ture wayar gefe nayi ringingine " I missed you Cànîm" Na fada a hankali, na janyo wayata na duba last seen din shi tun jiya, na bude messages din da ya turo fushi Bai barni na duba ba _Kiyi hakuri! Dan Allah ki yafe min, I never intended hurting you, kiyi hakuri ki nutsu nayi Miki bayani_ _Wallahi ba laifina bane, I've fought all I could, Mummy taki yarda, Mummy taki. I'm so sorry da na saka ki kuka.._ Ban Gama karantawa ba na kife wayar na kwanta inajin hawaye na bin kuncina, Anna tayi sallama ta shigo, bazan ma iya tashi na goge hawayen ba, ta zauna gefena se na rike hannunta Ina kuka, na gaji da rikewa, I need to tell her. Ko kafin ta tambaye ni se na fara fada Mata nace " Al'amin yace ya fasa Anna, Wai Maman shi Taki yarda, Anna ji nake kamar zanyi hauka, Anna ya zanyi Allah Ina son shi!" Ta rungume ni tana dan bubbuga bayana, se naji Dadi naji hawayen suna raguwa sosae da sosae, seda ta barni na huce sannan tace na Mata bayani Dan tasan kukan da nake dazun wani abunne daban. Seda ta gama min nasiha " Bansan soyayya ba Unaisa, saboda ni dai har na rabu da baban ki bana son shi, Ina tuna ranar dana aske Kai na saboda ya nuna Yana so, Kinga kyan da nake dashi da ace Zan canza halitta ta tabbas da nayi saboda baban ki, Amma Unaisa ranar da ya sake ni ke shaida ce irin na halin Dana Shiga, to ki gane Haka rabuwa take da abinda kake so, yeah! Kiyi kuka yadda kike so Amma ki hakura dashi, me kike tsoro saboda Badi'a tayi aure bakiyi ba? Karki damu komai lokaci ne, kiyi hakuri ki Masa uzuri na tabbatar idan nace bana son shi Zaki iya rabuwa dashi ko?" Na gyada Kai na saboda nasan bazan taba yin abinda Anna Bata so ba, tayi murmushi tace " To shi ma hakane, Abu daya nake so ki sawa ranki Allah Bai nufa zakuyi aure ba, shikenan. Rabon ki Yana hanya" Ta Jima tana min nasiha se naji zuciyata ta Yi sanyi, tasa nayi alwala nai karatun qurani sannan nayi bacci, I slept peacefully. Ina masu Neman farin ciki? Ga qurani a Ina zaku nema kuma? Washegari na tashi ba kamar jiya ba, sede kana kallona kasan I'm depressed, Anna ta Yi ta lallashina tasa na Kira Zuhra muyi Hira ko zanji Dadi, a karshe na samu na fada Mata abinda yake faruwa, kawai kashe wayar tayi, se dare ta kirani " Unaisa I'm sorry!" Na danyi Murmushin yake nace " Ya wuce that's yadda Allah ya tsara" Ta saki ajiyar zuciya tace " Naji dadi da Kika fahimci hakan, na Kira shi dazun munyi magana ta fahimta, hang in a bit zanzo gobe inshallah. Ya kamata mu hadu muyi magana" Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria [6/4, 4:10 PM] Hauwa Galadima: *H_H* Ranaku suna tafiya, mu kanmu da muke raye se suke Kara kusanta mu kabarin mu balle Kuma Wanda suka rasu kullum Rana Kara kwanaki suke Yi, Haka nan kullum cikin jikina na Kara girma, na kwantar da hankalina sosae bayan zuwan su Dada, ga Kuma Dattijuwa da Dada ta kawo min daga Jahun, me kirki Baba Asabe, ita take min komai, ko tsinke Bata Bari na Ina kawar wa, se girki a cewar ta Wai Bata iya na zamani ba, to shima idan na tsiri yin tuwo ita zata tuka ni Kuma nayi miyar. Baifi wata da zuwan ta ba se ga Anna da Hunainah da Badi'a sun zo, ranar ban fita aiki ba kasancewar weekend ne, Kuma nasan da zuwan su, na tashi da wurwuri nayi dukkan abinda ya dace sannan nayi wanka, na zura bakar Abaya Ina kallon ciki na da ya Dan fara tasawa it's just three months Amma bump din yayi kamar na five months, na shafa Ina kallon cikin da kaina jikin madubi, na danyi kiba ba Wai sosae ba Amma na ciko kana kallona kasan inada ciki, fuskata tayi kyau jikina se glowing yake, na tashi daga wannan Unaisa na koma closer to yadda nake da, gauunnan dukda Ina takaba Amma ban daina routine gyaran jiki ba. Na shafa cikin Ina ayyana ko meye a ciki? Inda honorable na nan wanne irin gata Cikinnan zai samu, it's finished before it started! Na fito Ina karasawa kitchen, na samu Nuzla tana waya, na kalleta na girgiza kai, ban karasa kitchen ba naji knocking, seda na kalla agogon dake parlon sannan nayi saurin wucewa kofa Ina adduar ya azama Anna ce, aikuwa dai su dinne, na fada jikin ta da sauri Ina fadin " Anna ta! Oyoyo" Ta riko hannuna bakinta dauke da murmushi muka Shiga ciki, Baba Asabe ta fara musu lale da zuwa, Suka zauna se lokacin Nuzla ta fito, mukai ta hirar yaushe gamo, tare mukai breakfast se na tuna lokutan baya da muke zaune lafiya a gidan mu cikin farin ciki da aminci da Kuma kwanciyar hankali, na tuna lokutan da zamuyi Hira da Anna, muci abinci Amma yanzun kowa ya Kama gaban shi. Anna da kanta ta Mana girkin Rana, muka hadu muka ci, se nan na sameta a daki, tana Kan sallayya na zauna bakin gado nace " Anna!" Ta Dan juyo ta kalleni, dama tunda na shigo idanun ta a Kaina, ta sakar min murmushi tace " Adda ya zaman? Naga ai kin danyi kiba ma, alhamdulillah" Na saki murmushi Wanda a kwanakin baya nayi tunanin bazan Kara yin makaman cin shi ba, nace " Alhamdulillah, ba matsala!" Tace " Kin fara awo?" Na Dan sunkuyar da kaina na gyada Kai tace " To Allah ya albarkaci abinda ke ciki, Ina fatan Babu wani abun dai? Ina son kiji Dadi kullum Dake nake kwana nake tashi" Hawaye Suka fara sakko min nace " Ina jin Babu dadi Anna, Ina jin kaddarar tayi min tsauri Anna! Anna na kasa sabawa, kullum Ina jin mutuwar shi sabuwar, ji nake kamar .." Se nayi shiru Ina sheshekar kuka, ta taso ta zauna gefena ta hada ni da jikin ta tana shafa bayana, I can sense raunin da yazo Mata danma dai she's strong woman. " Na sani Unaisa, dama Babu Wanda yace ki manta dashi, kowanne Jin Dadi Kika shiga ba Zaki manta dashi ba Amma Ina son kiyi hakuri, Allah Yana sane dake, shi yasan komai Kuma ki daina cewa kaddarar tayi tsauri, Haka Allah ya shirya Miki, a kwanakin karshen shi Zaki zauna dashi. Se ki kalla ki tuna irin gwagwarmayar da aka Sha kafin ayi aurennan, Amma seda akai saboda rabo ya rantse. Kiyi hakuri nasan Babu dadi da ciwo Amma ki daure ladan ki Yana gurin Allah" Dake na kwana biyu banyi kukan ba yau din se na Jima inayi, seda ta tabbatar nayi shiru sannan tasa na wanke fuskata, suka fara Shirin tafiya harda Nuzla da zata koma makaranta, shima nayi ta kuka da zasu tafi, Anna da Badi'a me kawai basuyi kuka ba, Haka na dawo Ina jina so empty, so depressed, Ina jin kamar duniya ban shigo a saa ba, Amma se na tuna nasihar Anna se na Yi alwala na dakko kurani na fara karatu and I found peace. Lokacin da ya Shiga wata na hudu shi ne daidai fitar Mamaa daga takaba Dan Haka ranar jumaa Ina tashi daga aiki na dawo gida nayi wanka, na saka wata boubou ta wani material Ash me duhu, dake texture din shi me tsantsi ne se ta kwanta tana Kara fidda cikin jikina, yanzun Haka na fara jin motsi sosae, idan naci abinci tamkar filin kwallo Haka ciki na ke komawa, Amma nakan ji dadin hakan Perks of motherhood, idan banci ba se ya dunkule guri guda. Shiyasa bana Wasa da abinci, wannan abin Dake cikina hi nake kamar na bashi Raina tun kafin na rike. Kallon agogo nayi Bayan na Gama shirya karamin akwatin da na saka dukkan abinda Zan bukata a ciki, na dakko Dan karamin hijab da Bai Gama sakkowa kirjina ba na saka color Ash me haske, ya dage saboda parking din gashina, na dakko veil na yafa shi Kuma Ash me duhu color rigar jikina,Wanda na samu ya rufe bump dina, na dauki handbag dita na zuba komai sannan na fito, Baba Asabe ta karba ta fita dashi, Dan motar na waje ma ban shigo da ita ba. Kitchen na Shiga na kashe komai na nado shish tauk din da nayi na dakko lemi me sanyi. Seda na rufe ko Ina sannan nace ma Baba Asabe Zan leka Anty A'isha Kar tazo taji shiru. Tana zaune parlor har megidan na sameta, na Dan tsaya daga waje tace " Anty Unaisa shi go mana," Ba karamin mutuncin su nake gani ba, lokaci zuwa lokaci zasuyi cefane su kawo min wai nayi amfani dashi, dukda ban nema komai na rasa ba Amma hakan ba karamin faranta min yake ba, na shiga fuskata da faraa Ammar Dake cin abinci ya taho da gudu Yana yarda spoon din hannun shi ya rungume ni, Nima na rungume shi Ina fadin " Bayan ma baa zo an gaishe ni ba" Yayi murmushi yace " To munje anguwa da Papa fa!" Na gyada kai na karasa na gaida su, seda ya tambaye ni Babu matsala sannan ya Shiga ciki, Anty A'isha tace " Se Ina ?" Nace " Kano zanje, gobe Mamaa ke fita daga takaba" Anty A'isha ta Kama Baki tace " Kai lokaci na gudu wallahi, Kinga har wannan kwankain sun shude? Ubangiji Allah ya Masa rahma, ya Baki hakuri da Kuma lafiya!" Na amsa da Amin sannan na mike tace " Amma ba har kanon zakije ba ke kadai?" Nayi saurin rufe Baki nace " Ni kaza! Gidan Zuhra Zan aje motar se mu wuce Trae da su" Tace " Yanzun naji magana. Anty Unaisa Allah ya kiyaye ki gaida kowa da kowa, se munyi waya" Na amsa ta sannan na fito, na saka belt Dan kaidar honorable kenan, yace you must wear a seatbelt while driving, if not your safety is not guaranteed. Na danyi murmushi Ina tuna zuwa hadejia da yayi, ranar zuwan ba zata yayi min, shi kadai a mota ko security Babu Kai ko driver Bai taho dashi ba, hasalima shigar kananan Kaya yayi ya saka nose mask da farin glasses din shi na kullum, na Kara karfin idanu, ya shigo motar haya ya taho hadejia, ta Ina Zan manta wannan kaunar, ta Ina Zan manta soyayyar daya gwada min, ya kaunace ni kamar me yayi fito na fito da dukkan wani me son raba mu, Allah kenan se mutuwa ta yanke Jin dadin! Tun Ina gurin aiki Anty Yusra ta kirani tace min nayi sauri na dawo gida nayi Baki, nayi ta tunanin su waye tunda shi Bai fada min ba, har na shiga mota na tayar na mnata ban fada Masa ba, na dauki wayata nayi dialing number din dhi, " Beautiful!" " King! Baka kirani ba" Na fada a shagwabe, yayi murmushi me sanyaya min zuciya yace. " Baki koma gida ba har yanzun!" Na Dan turo Baki nace " Ni nayi fushi ma tunda topic din kake canjawa" Ya marairaice fuska har seda taikar jikina ta tashi yace " Ayya Mana Beautiful, ni din?" Nace " Eh!" Se yayi dariya yace min na karaso gida se na Kira shi, na kashe wayar na fara tuki cikin nutsuwa, Ina parking Bayan an bude min gate naga tamkar shi tsugunne a gaban kofar da zata kaika parlon Baffa, na kashe motar Ina tantamar idan shi dinne nayi saurin fitowa Ina fadin " King!" Ya dago da wannan fuskar ta shi me cikeda haiba, kwarjini da ilhama, Murmushin da yake yasa bakin shi yayi curving kadan, he looks cute. " Beautiful! Kin dawo" Bakina yaki rufuwa kamar zai yage saboda murna nace " Baka fadamin zaka zo ba, yaushe kazo?" Ya Dan Tako daf Dani yace " I missed you na Kira Abban ki nace Ina son zuwa na ganki, se ya tausaya min yace zai ma Baffa magana, shi ne nazo Naga wannan dimples din" Ya fada Yana min murmushi, na Kara bude Baki Ina jin asalin farin ciki na shigata Wanda rabon da kalmar baki tasa ni irin shi tun Al'amin, na kawar dashi daga tunani na na Masa jagora ciki, ya zauna na kalla center table da aka cika da kayan motsa Baki kamar ansan da zuwan shi, Babu abinda ya taba a ciki, na dube shi nace " Baka ci komai ba" Yace " Jeki cire uniform ki dawo, kafinnan na Dan taba ko?" Na gyada Kai with lots of excitement nayi ciki, da hanzari na fada ma Anty Yusra na dawo, tayi ta tsokana ta naje nayi wanka a gaggauce na dakko wani sabon atamfa gown me kyau Tasha stonning, se daukar idanu take na saka na daura dankwali, na kawo Jewelry na saka, nayi kyau sosae. Na same shi ya Dan tsakuri kadan na zauna.... Traffic ta tsayar damu se na dawo daga tuannin da nake tundaga nesa me bike din ya taho, seda yazo gaf damu ya lura an tsayar, yayi koajrin cin brake Amma saboda gudun da yake se ya kasa tsayawa har ya bugar min mirror sannan ya zube shi da machine din. Nayi saurin fitowa Ina mamakin yadda accident me zuwa a kankanin lokaci, duk yaji ciwo, aka daga shi police din se fadan gudun da vehicles keyi Yana korafin ko Basu son dadin Rai ba, ni dai nace su shigo dashi na Mika shi asibiti, bayan na duba lokaci Naga biyu ma Bata karasa ba, muna zuwa asibitin nai parking na Shiga na sanar da staff din na kawo victim, tunda na shiga unit din se na tuno ranar da na fara Shiga ranar da honorable ya rasu. Na kawar da tunanin na fita muka shigo dashi, kamar Wasa se naji muryar Al'amin a baya na, nayi saurin juyawa a tunanina ko gezau yake min, se Naga shi dinne kuwa. Muka gaisa yace ai Yana opposite din mu lokacin da abin ya faru shi me ya biyo ni, na Dan saci kallon shi, idanun shi Akan bump dina nace " Nagode, Bari na shiga" Se ya biyo bayana, tunda ya Shiga naji suna Kiran sunan shi, alamar sun San shi, yayi musu introducing Dina wasu sun game ni a ciki, Suka min gaisuwa na amsa sannan muka shiga wajen victim din. Tunda na shiga se memories din wannan ranar ke dawo min, naji gaba daya karar machines nake ji Kamar lokacin da oximeter ta dinga bada karar no pulse, Haka nan oxygen concentrator da suction machine, se naji yawu me daci ya cika min Baki na, naji wata irin hajijiya tana dibana " Time of death 4:05pn" Haka yayi ta min echo, se Naga ranar kawai nake gani, kaina naji Yana juyawa wani Abu ya tokare min kirji, ai kawai se nayi baya na Dan bude idanuna Amma a haka na zube sumammiya! Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 and send evidence of payment to 09063467258 [6/12, 5:52 PM] Hauwa Galadima: MATA👰‍♀MASU🧕DARAJA👸🏻 🌹Gurop chat🌹 Litinin Gyaran jiki🥛 💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦 SIRRIN MATSI Ga wani sirri wanda akasari larabawane suke amfani dashi (1)kisamu kwallo mangoro (2)Turaren miski (3)Zuma (4)Bawon ruman ga yanda ake hadashi shi wannan kwallon mangoron dan cikin zaki cire ki shanyasu tareda bawon ruman bayan sun bushe saiki takasu ki kwabashi da zuma da turaren miski saiki rinka matsi dashi idan ya jima kadan saiki wanke wannan zai saka gabanki ya matse yanda kikasan budurwa kuma zaiyi santsi sannan kuma zai rinka kamshi Uwargida ki gwada wannan 💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦 Typ✍🏻 Maman Khadija Yargatan Mama Zee [6/13, 8:01 AM] Hauwa Galadima: *I_I* A washegari ya kamata na koma aiki Amma se wata ta kirani daga can hadejia akan na zauna zata rike min aikina na kwana biyu, akwai biki da zata je Nima se nayi Mata, naji Dadi sosae saboda a zancen gaskiya rashin shi ba karamar azabtar Dani yake ba, dukda nasihar Anna ta shigeni sosae Amma Ina fatan bakwa tuannin kawai shi kenan se na rabu dashi ko? Nop har yanzun Ina jin kamar yanzun ne ya fada min cewar mahaifiyar shi ta Hana shi, naji haushin ta nake ji dukda ban santa ba. Dama can ni ko a gida bamai yawan surutu bace, balle wannan heartbreak ya Kara sakawa na janye jikina daga cikin mutane, Anna tace Nuzla ta kyaleni I need a break, saboda ita din ke kokarin taga na dawo daidai. Zuhra Bata alkawari ta karya zaiyi wahala kamar yadda tace min zata zo a ranar da yamma Ina kwance se gata tazo, Ina daki Ina kwance naji sallamar ta, na mike na zauna ina kallon fuskar ta Kamar yadda take kallon tawa itama. Na Dan gyara zamana nace " Amma kwana zakuyi ko?" Ta girgiza min Kai tace " Anjima nan zamu wuce fa" Na dubi agogo Dake manne a jikin bango karfe hudu ne da rabi kawai, kuma Haka ne fa, ni ce nake ganin lokaci Yana gudu Amma ko daya, da Kuma bana aiki Ina kwance Ina jinyar Raina, da zafi abinda kake so kake bege kaci burin Zama dashi se Kuma kawai cikin kiftawar idanu kaga Babu shi, kaga shi wannan din da ka Gama nawa zuciyar ka ya tafi, ta Yaya soyayya zatai min Haka? Why is his Mom so cruel,kilan Bata San ka rasa abinda kake so ba, kilan Bata taba son wani Abu ta rasa ba shiyasa. " Unaisa! Pick yourself up, Aminu bashi ne karshen rayuwa ba, kinganki kuwa? Kinga yadda Kika koma? Come on Unaisa kashe kanki ki ke son kiyi. Akwai maza da yawa ki manta dashi Dan Allah ki koma Unaisa din ki da na sani" Tunda ta fara magana nake kallonta Ina ayyana ba zata gane me nake ji ba, dama can ni psychologically I'm sick, saboda inada tsoron wani Abu ya barni, Ina tsoron rabuwa, ni Ina son ko Yaya ne mu tafi a Haka, bana son mutane suna barin rayuwa ta. Idanuna suka ciko da kwalla nace " Kina fada Kamar da sauki, Nima Zan so nayi hakan Zuhra sede Ina son Shi, kullum har yanzun ji nake kamar Kara min son shi ake, ji nake kamar Zan mutu idan na tuna baya nan. Zuhra akwai maza Amma Babu kamar Al'amin! Shi kadai shi kadai irin shi Allah ya halitta..." Kuka yaci karfina na riko hannun ta nayi ta kuka kamar Raina zai bi hawayen su tafi tare, ba zaku gane irin yadda naji ba. Ta dinga bubbuga min baya na har na daina kuka tace " Na gane, na fahimta na Kuma fahimce ki. Amma dukda Haka kiyi hakuri ki cigaba da rayuwa, kin manta dama Haka rayuwa take people come and leave, ki kaddara Haka Allah ya tsara, ke don't assume hakanne Allah ya rubuta zai faru, idan kina kukan nan ta Ina Zaki facing wasu challenges din Kuma? Haba Unaisa, ni kawata Yar uwata me tawakalli ce, me hakuri ce, me kauda Kai ce, Kuma ita din tana da karfin zuciya, so Dan Allah kiyi hakuri" Haka nayi hakuri, words dinta tamkar wani magic spell Haka Suka shige ni, Bayan ta tafi na zauna a daki Ina ayyana sati daya ya wuce da faruwar abin, Bai Kara Kirana ba tunda ya Kira naki dauka Bai Kara ba, Bai Kuma chatting Dina up ba, se na duba shima da nake ganin son da yake min yafi nawa yawa, se Naga to menene? Kashe kaina zanyi? Ko Kuma inada maganin hakan? Banida magani to duk abinda banida magani ya kamata ko meye nayi hakuri dashi. Aikuwa na dauki wayata na dinga kallon videos din mu, pictures din mu, chats dinmu, na tuna abubuwa da dama a tare dashi Wanda shi din shi kadai ya min hakan. Idanuna hawaye na zuba Amma Haka na daure na danne zuciyata na goge komai, wannan shawara ce da Zan bawa duk wadda ke son rabuwa da wani, se kin goge komai pertaining him, Dole ne, na ayyana duk alkawarin da mukai na aure na tsayawa junan mu Ashe ba rabon hakan ya faru bane, Ashe Allah Yana da wani tsarin Ashe mu kadai muke kidan mu da Kuma rawar mu. Se Kuma na maida playlist Dina mourning ground, idan kukaji wakokin da nake ji ba ma se an fada muku cewar I'm heartbroken ba, wakokin kawai idan kaji ka sani, ni nafi Jin dadin su saboda gani nake duk duniya su kadai suke fadar abinda ke zuciya ta da bazan iya fada ba. Bayan kwana biyu duk abinda zanyi to tabbas Yana makale cikin zuciyata ko me nakeyi Yana Raina Amma kokari nake sosae kada hakan ya taba ni Amma dai wani lokacin dauriyar idan tayi yawa se na Dan matse, ku fahimci sabo shi ake yiwa kuka ba wani Abu ba. Na koma aiki cikin kankanin lokaci se na Dan fara dawowa daidai, duk wani Abu da zai tuna min Al'amin na dinga avoiding, Sena can kasan Raina nake ganin dama duk son da yake ikirarin Yana min karya ne, a ganina karya ne, Dan yace min Bai San yayi awa uku baiji muryata ba, gashi yanzun har na daina counting days and weeks without him se watanni. Dukda Haka zuciyata Bata Gama healing ba, bana shiga sabgar mutane musamman akace akwai maza a ciki to an Bata ta, a ganina ni da soyayya an Gama, dukda Ina son a Soni din, Ina son nayi aure nima. A wañnan lokacin bikin Aseey ya tashi, bana mantawa nazo night off, Wanda se daya na baro hadejia saboda Tasnim Bata da lafiya, seda na Bata magani kafin na taho. Banzo gida ba se wajen uku da wani abun, a matukar gajiye na shiga gidan, ba kowa se Anna Nuzla na wajen da take serving, na Shiga bakina dauke da sallama, ta amsa ni tana min oyoyo, na zauna gefen tabarmar da ta shimfida nace " Anna Ina wuni!" " Lafiya Lau Adda, ya Kika baro su? Ina Yaya?" Tambayar kenan kullum, Ina Yaya na kance musu itada Dada suna ji da wannan yayan nasu, sede suce min wai kamar yadda nake ji da Yan uwa na ne. " Duk suna lafiya, kowa Yana gaishe ki" Ta gyada Kai tace " Ki zubo abinci mana" Na mike na amsa ta sannan na Kai kayan daki na dawo na zubo shinkafa da wake da kifi, na zauna gefen ta muna Hira Ina Barbada yaji Ina cin abinci, mamata wato Anna ta iya girki, bawai zuzuztawa nake ba Amma ko shinkafa da waken ta daban yake Dana kowa. Seda na Gama sannan na gyara gurin na zauna se tace " Shiru Kuma?" Na kalle ta da rashin fahimta nace " Shirun me?" Tace " Wai ba wani magana Kuma ko na wani" Se na fahimci inda take magana akai, nayi murmushi cikeda kunya Ina tura Baki nace " Ni tsoro nake ji Kuma Anna" Tayi dariya tace " Sau daya ne ai" Na Dan Kara murmushi a kunyace nace " To Anna" Se tayi murmushi tace " Wani ya samu Abban ki tun da kwana biyu da suka wuce, Wai Yana son ki Kun hadu a mota" Nayi shiru Ina ayyana waye Muka hadu a mota Kuma yaushe muka hadu? Nace " Waye? Ni dai bana son shi kawai Anna" Ta bude Baki tace " To Kya tsaya ai ki gan shi Kuma, meye abin cewa Haka" Nace " Ni Kinga Anna karatu ma kawai zanyi, ba Dole bane se nayi auren" Ta min dakuwa tace " Karki Kara fadar hakan, kin taba ganin Dan Sunnah Yana kin aure? Karki kara, Allah kadai yasan mijin ki sannan ma yaushe ne zakiyi annual leave?" Nace " Mhmm wani watan, akwai wani abun ne?" Tace " Badi'a ta kusa haihuwa shi ne Muka ce ko Zaki je ki zauna Mata kafin nan" Nayi murmushi nace " Allah ya kaimu gobe Inshaaa Allah zanje na ganta" Daga Haka na koma daki Dan bansan wannan maganar Kuma. Da daddare wayata tayi ringing, Aseey ta kirani Akan kada mu rufe gida tana Hanya zata zo, na fito na fadawa Anna ita har ta kwanta Amma dai batai bacci ba, Babu jimawa se gata tazo, bayan ta gaida Anna sannan mukaje dakin mu tace " Zuwa nayi mu fitar da anko, sannan officially na fada Miki an saka Rana" Na saki karamar guda nace " Omo! Alhamdulillah!" Tayi dariya nace " Amma se darennan Zaki zo" Tace " Wallahi Unaisa yau yini mukai bama nan ni da Mama, munje unguwa Kuma friends Dina suna ta damuna zance anko" Na Mata maganar Zuhra, tace min ai ita tace kawai ta min magana duk yadda ake ciki. Haka nan muka dudduba kayan kafin daga baya muka dauka biyu da Suka fi kyau akan zataje friends dinta su zaba, daga Haka muka Dan taba Hira ta tafi. Baa Jima ba Suka fitar da wadda tafi kyau shikenan muka fara Shirin biki. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721897 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [6/13, 8:00 AM] Hauwa Galadima: *J_J* Cikin hukuncin Allah washegari Ina tashi daga bacci, wanka kawai nayi Sega kiran Yaya Man, na dauka muka gaisa Amma yadda yake amsa ni kawai ya tabbatar min Bai cikin Jin dadi, dukda Haka ya amsa ni sannan yace min " Unaisa Zaki iya zuwa ba tare da sanin Anna ba" Na saki eye pencil din dake hannuna nace " Lafiya?" Yace " Labor take muna asibiti" Na saki ajiyar zuciya na ce Masa kada ya damu Ina Hanya, cikin sauri na karasa shiri na cikin Royal blue atamfa me kyau anyi Mata ado da kananan zane, na daura dankwali sannan na fito cikin hanzari, Anna Dake zaune tana wanke wanke Dan ita tace mu bar Mata Wai muna sangar tata da yawa ta dubeni " To fa sauri Haka? Na zata Zaki ci abinci tukunna" Na danyi murmushi nace " Zanci acan" Ta yimin addua hade da bani kudi da na nuna Mata akwai a guri na Amma dukda Haka se data saka na karba. Ina fita na tare napep ya kaini asibitin da dama ya fada min, Yana reception Shi kadai, Yana hango ni ya mike, na karasa muka gaisa nace " Ya jikin nata, sun ce ta kusa?" Ya girgiza Kai yace " Wai kamar ko 5mm suka ce, I'm not sure" Na danyi murmushi nace " 5cm kenan, Bari na ganta" Da midwife din ya hada ni, Jin Nima I'm a colleague ta barni na Shiga, tana Duke na same ta ta cije Baki, na sakar Mata faint smile as ta riko hannuna, na shafa hannun cikin sigar lallashi Ina reassuring dinta, da kaina na duba kayan su abinda Babu na fada Masa ya kawo. Har ya juya na Kira shi " Yaya Man Dada zatai fada idan baa fada Mata ba, baka ganin mu fada musu?" Ya girgiza Kai yace " Bata son su sani, so I'm respecting her wishes" Se na gyada Kai na koma ciki, cikin lokaci Babu jimawa da na saka ta daure tana ambulating tuni se ga haihuwa, Ina gefen ta da ana karba, ba karamin daurewa tayi ba ko uhm ba tace ba. Se gashi ta Haifa yaron ta, ni na karba na goge shi na Masa komai na saka Masa Kaya sannan na fita Dan a gyara ta, tunda ya karba yaron a hannuna bakin shi ya kasa rufuwa Bai San se hoto nake Masa ba, Dada na fara fadawa sannan Anna, Basu mayi fada ba saboda farin ciki, jikan fari. Ni na fadawa mutane zancen haihuwar kaina har seda yayi ciwon amsa waya. Da yamma Abba yazo, ni ya Kira na sauka kasa shigowa dashi, bakina dauke da murmushi yace " A'a Unaisa wannan farin cikin duk na Dan ne?" Nayi murmushi nace " Abba se ka gan shi abokin ka dinnan me kyau ne' Yayi murmushi Yana fadin " To Zan gani idan da gaske kike, Allah ya Masa albarka" Muka karasa ciki, Dada na zaune dashi a hannun ta ta kankame se Nuzla Dake hade Kaya Dan zaa sallame mu tunda lafiyar ta kalau har Babyn. Abba ya zauna a kujerar Dana saka Masa, muka gaishe shi tare da Masa barka, ya tambayi Badi'a ko akwai wani Abu ta girgiza Kai cike da kunya, dama tun can ita Bata sakin jiki da Abba ita da Nuzla, Amma ni yadda muke da Abba se kuyi tunanin da gaske shi uban nawa ne, we've a good relationship da shi, ya karba Babyn hannun Dada Dake ce Masa Wai yaron da ita yake Kama, ya dubeni yace " Unaisa kin ji Babar ku ko? Ba wani Dani yake Kama" Me Zan Yi Banda dariya, yayi Masa addua, Dada tace " Ya bawa Badi'a zabin sunan yaron Amma tace Wai sunan ka ta zaba, yayi Masa huduba da hakan" Dama tunda yace ta zaba suna nake adduar tace Abba, shi din Bai haife mu ba Amma ya tsaya Mana akan komai na rayuwar mu, irin su zuciyar su ba zata taba yin tauri ba Dan mu marayu ne, Kuma Manzon Allah SAW yace kaji Kan maraya ka kyautata Masa se zuciyar ka tayi taushi. Ya Kara murmushi yace " Yanzun Badi'a sunan da yayi Miki kenan, to ubangiji yayi Masa albarka, yasa mahaddacin Qur'an me" Muka amsa da Amin, na karbe shi na rungume Ina jin son shi cikin zuciyata, se Abba yace kada a tafi da ita ko ina a barta gidan ta na zauna da ita kafin ayi suna idan yaso se ta koma gurin Anna. Da zai tafi yace " Wannan bafulatanar uwar taku Bata zo ba kenan. Hassana daji zamu maida ita" Nayi dariya ya tafi, se yamma Yaya Man yazo muka tafi, seda muka gyara gidan Dada da Nuzla Suka tafi, na Goya shi a bayana sannan na Shiga kintsa wasu abubuwan. Wajen Isha sega Anna tazo, ban taba ganin murnar Badi'a irin na wannan ranar ba, bayan ta zauna tace min " Zaki sani Adda, Ashe yarinyar nan labor take Kika ficewar ki" Nayi dariya Ina kunto Mata Babyn daga bayana, nace " Nasan Zaki tada hankali, Amma kawai se sako kuka ji" Kitchen na wuce na daura Irish din Dana fere tace zata hada da abinci, Bata Jima ba ta tafi, na kwantar da shi cikin net dinsa bayan na tofa masa addua nace Mata " Bari nayi sallah se kici abinci ko?" Na tada sallah kenan se gata ta shigo, ta Dan tsaya sannan tace " Wayyo Adda Baki nayi, gashi sallah kike" Se ta Kuma fita, na idar da sallar Amma se na tada shafa'i da wutri, se da na idar sannan na fito na samu parlon Babu kowa, se ruwa da lemu da akai serving, se gata ta shigo da yaron a hannun ta, tace " Kina tada Sallah se ga Abiey da Mamaa sun zo" Da confusion nace " Su waye hakan?" Tace " Parents din su Aseey" Na gyada Kai nace sun kyauta, ta nuna min kayan da Suka kawo, very classy and expensive, daga nata har na yaron, ga Kuma kudi da Suka aje. Ni zauna da ita har kwana bakwai, ana jibi suna Ina zaune da Adeel a bayana, Ina yin list din abubuwan bukata ni da Zuhra da tazo da safe,Dan Yaya Man zai fita. Se naji sallamar Aseey da Bilkisu muka dago na saki fuska Ina musu sannu da zuwa, Aseey ta zauna ita Kuma se yatsina fuska take tana Mana kallon daidaya, na Mata sannu da zuwa da Kuma tayin ta zauna, ta zauna na gaishe ta ta amsa a ciki ciki, Zuhra tace " Anty Bilki ya jiki jiki?" " Lafiya! Shi ne ko kizo gidana and mind you ki daina ce min Bilki, I'm Bilkisu" Zuhra ta dube ta  a kule, nikam se murmushi nake tace " Gidan ki Kuma? Ai idan kin ganni gidan ki haihuwa kikai..." Na zungure ta Dan tayi shiru saboda bacin ran ta time din da tayi Bari Bata kirata ba sannan Kuma Bata je ta duba ta ba. Se kawai tayi shiru, na kwalawa Badi'a Kira bayan na sauke Babyn na Mika Mata, ta girgiza Kai tana fadin " Nop bana daukan neonates, ji nake kamar Zan kayar dasu" Muka kwashe da dariya saboda like abun da mamaki ga ciki a jikin ta, wannan dariyar da mukai shi ne mafarin rashin shiri na da ita, ta kullace no Amma dama tun haduwar mu ta farko zaman baiyi kyau ba, su ba zata kullace su ba tunda Yan uwan ta, Kuma nazo na auri sirikin ta, Zuhra tace " Allah ko?" Aseey tace " Lallai Anty Bilki yo waye zai dauki naki, tabdi kin daurawa kanki" Ta fada tana karbar Adeel daga hannuna, Badi'a na zuwa Suka ta Hira abin su, abinda na lura akwai kyakyawan alaka tsakanin biyun. Bayan nan se bikin Aseey ya taso duk yadda nake Jan baya Haka dai seda aka saka ni a komai, Dan shi Kan shi bikin seda mukai sati muna Abu daya, har haushi nakeji, bikin was too extravagant Dole dai se da aka nuna ita daya ce siyar su, ko gidan ta ma kanshi abin kallo ne balle abinda ke ciki. Nayi Mata wahala sosae a bikin Kuma wani ikon Allah se bamu hadu da honorable ba, har akai bikin aka Gama, aka kaita dakin ta. Bayan an nutsa da biki na dawo daidai se na fara Jin ya kamata nayi aure nima, ya kamata na samu Abu daya da Zan Kira shi mallaki na, dukda wasu na Dan nuna interest din su Amma ni ke kin maida hankali, saboda kina mace kema kina da damar kice ga irin mijin da kike son ki aura. Zancen Anna da tayi min na wannan mutumin da tace ya samu Abba Bata Kara min ba, ni Kuma bazan taba iya tambayar ta ba. A kwanaki na danyi samari Wanda kawai zuwa suke su tafi sudai ba aure zasuyi ba, ni wasu bama na sanin Ina Suka sanni. A Haka shekara ruf ta rufa, wani yammaci Zuhra tazo no Kuma ranar Ina afternoon duty, Bata fada min zuwan nata ba se dawowa nayi a gajiye na same ta. Murna kamar me na gyara Mana daki muka shiga, na zubo Mana abinci mukai ta hirar kwana biyu, tace min " Sister ciki ne Dani" Na wangale Baki nace " Alhamdulillah! Allah ya inganta, how many months Kuma?" Ta nuna min Dan yatsan ta daya tace " Just one month kawai" Nace " To Allah ya kawo Mana ko ma meye lafiya" Tace " Amin! Ehen Naga advert na school of midwifery gezawa, na siya mana Dan Naga zaman Haka kamar bazaiyi ba" Nace " Wow sister you're a darling, Allah yasa ban siya Mana na paediatric ba" Ta kwalalo idanu tace " Sokoto kike so muje?" Nace " A'a, na Kano ma yayi, kawai muyi midwifery din, idan Muka Gama kawai se Kuma mu fara maganar degree" Kamar Wasa muka je exams, mukai interview Yan watanni Suka zo se gashi dukka mun samu admission, inata tunanin release se tace Babu damuwa zamu samu, se gashi mun samu Dan Haka mukai bankwana muka tafi makaranta, muka bude sabon babin karatu da Kuma wata rayuwa. Zuhra na zuwa duk sati biyu ko uku, gaba daya karatun wata Sha takwas ne kafin wani lokacin Kuma har shekara ta kusa karewa. Da daddare Zuhra ta fara labor, muka kaita asibiti ta haifa Khadija sunan maman Yaya khalifa. A dutse akai suna ni na saka Mata Noorham wato maana me haske. Yarinyar na Kama da Zuhra, Ina son ta sosae, akwai Wanda suke fadin ita din kawai haifar ta tayi Amma ni nayi wahala da ita, Haka Kuma bakin ta da " Ommaah!" Ya fara budewa. Kafin na fara fada muku labarin Hafiz akwai abinda Zan fada muku, duk wata budurwa idan tayi saurayi Kar ta taba nuna Masa she's desperate, so take tayi aure ni banma nuna Masa hakan ba Amma da ya fahimta se ya breaking Dina beyond repair, duk lokacin da na tuna Hafiz na kanji wani kunci a cikin zuciyata, a cikin labari na shi ne part din da bana son fada , shi ne part ki chapter mafi Muni a rayuwa ta. Wani Abu Kuma kada ka taba ganin mutum Yana zunubi kaga Kai kafi karfin kayi shi, wallahi Babu wani Wanda yafi karfin shedan ya dilmiyar dashi, karfin addua kawai ke sakawa muke iya tsallake wa whispers din shi. Nayi laifi, nayi staining rayuwa ta, nayi abinda I was thinking I was too good, I was too pure nayi se kawai tsintae kaina nayi dumu dumi in the act. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [6/13, 8:00 AM] Hauwa Galadima: *K_K* Na hadu dashi wani lokaci da mukaje Kano, dududu lokacin Noor din mu watan ta biyu da haihuwa, Dake lokacin ana zafi jikina yayi kyau, kana kallona zaka dinga ganin glowing din da nake, na Yi fresh se kyalli nake. Saboda yadda ake shan ruwa shiyasa jiki keyin kyau da zafi, Ina cikin wani dry lace light purple me ado da zare dark purple, idanuna sanye da glasses fari tas me Kara karfin idanu, Wanda kwanakin baya na fara amfani dashi saboda matsalar idanu da na fara samu, Anna tace dai Wai tsabar saka eye pencil ne. Skirt da riga ne dinkin da yayi min cif a jikina a bit revealing dukkan edges da curves dina, se Noor Dake hannuna ciki layette na Saba ta a kafada Muna zagayawa cikin sahad da Zuhra Dan yin siyayya. Tana tura cart din ni Kuma Ina diban kayan amfani, muna tafe Muna Hira, se Noor ta tashi, na bude fuskar ta Ina giggling na mikawa Zuhra nace " Dan Allah karbe ta Allah tayi hakuri,tun dazun fa" Tace " Wai ke Haka akeyi, ki Bari tayi kuka Mana" Na Bata Rai Ina glaring dinta nace " Har se tayi kuka ma, Allah kinji jiki ba yata Zaki dinga mawa Haka ba" Tayi dariya ta karbe ta, bansan Yana Bayan mu ba seda muka zo wajen biyan kudi sannan naji shi a gefe na, na Dan dube shi da kyau, baida wani tsayin a zo a gani, Kuma Bai da Rama, he looks a typical ba Kano, kana kallon shi kasan Dan Kano ne, bashi da Muni though ni ba mutum bace bama me ganin munin mutane, so far yayi yadda ya kamata. Na dauke kaina Bayan an Gama fada min kudin, na Ciro credit card Dina na Mika Masa Dan ya cire ta POS, se naji yace " Bata card din, cira a wañnan" Ya fada Yana kallona Yana Mika credit card din shi na Access Bank, na kalla cashier din nace " Do your job" Se yayi murmushi ya Miko min na danna pin din sannan na maida hankalina Kan shi da yake min magana " Haba mana, shedan ke maida hannun kyauta baya" Nai Masa banza, na dauki ledojin nayi gaba Zuhra tabi bayana, bansan me yasa ba Bai min ba, like irin kaji mutum ya kwanta maka a'a ni banji Haka ba, instinct dina Basu yarda dashi ba. Na shiga mota na zauna tareda karbar Noor hannun Zuhra Dake cemin na tsaya na saurare shi, na Harare ta ta shigo muka tafi. Kunsan me yayi? Ashe ya biyo mu so Muna sauka kofar gidan Abba shima Yana parking, Dake ni ba Mai hayaniya bace se na share shi, muka shiga ciki abinmu, tunda muka zauna nake jiran azo a Kira ni Amma shiru Babu Wanda yace uffan, se ga Abba ya shigo, muka gaishe shi ya tambaye mu ya karatu sannan yace min nazo na same shi. Na Mike nabi bayan shi sama zuwa parlon Dada, har ya zauna sannan nayi sallama na Shiga, na zauna a kasa, yace " Kun hadu da wani a sahad ya biyo ku?" Na gyada kaina nace " Eh Abba" Yace " Bai Miki bane ba? Yace min kin ki saurar shi me yasa" Nace " Abba baiyi wani magana ba" Ya gyada Kai yace " Whatever yace min Yana son ki, ya Kuma bani number din shi, Nima na bashi Taki. But karki dauka na bada ke kenan, a'a ki danyi magana dashi kii bashi dama idan yaso idan komai yayi fine, idan baiyi ba kada ki damu komai lokaci ne" Nace " To Abba nagode" Daga Haka na mike Ina jin Dada na Fadi " Bari na fara shiri, Kar azo ban Tara komai ba" Ni dai na fita Ina murmushi, Bai Kira ba Nima Kuma ban maida Kai Akan abin ba, se wajen karfe takwas na dare Ina Shirin kwanciya se ga Kiran shi, abinda yasa na gane saboda new number ce. Na dauka se kawai Al'amin ya fado min, shekaru sun ja I still missed him, wani lokacin se naji Ina son sanin wanne Hali yake ciki, nasan dai yayi aure tuntuni Dan baayi shekara da abin ba Amra ta turo min invitation cards din su ita dashi, Abu daya Zan rike shi ne sunan amaryar Zunnura, wannan sunan ya Jima Yana ringing a kunnena, na Jima Ina tunanin hakan Amma se na Bari Kuma, nasan zuwa yanzun ta Haihu ma, Dan itama Amra da nayi Mata Allah ya Sanya alkhairi se na daina kula ta, na goge contact dinta Baki daya. " Are you there?" Na Dan razana saboda tunanin Dana fada nace " Yeah! Ina wuni" Ya amsa cheerfully yace " Sunan ki Mai Dadi me tsada kamar yadda magana dake yake da tsada" Na tabe baki nace " Ban gane waye ba" Yace " Sorry sunana Hafiz, ni ne muka hadu a sahad dazun har na samu Abba" Na gyada Kai kamar Yana gabana nace " Allah sarki sannu" Yayi murmushi yace " Sunana Hafiz kamar yadda na sanar Dake ni haifaffen Kano ne Amma mahaifiya ta yar garko ce. Nayi karatuna da komai a Kano, Ina aiki a matsayin accountant na wani company, inada aure Yara na biyu" Na gyada Kai Ina ayyana wannan Karan Sayyibun aka samu Kuma ni Unaisa, muka Dan taba Hira wadda duk yawanci shi yake abin shi no Jin shi kawai nake, I dunno why I find him very annoying. Shi Hafiz mutum ne me naci, daya fahimci Bai karbu a gurina ba se ya dage sosae da sosae, Kira Babu kakkautawa, kadan daga cikin abinda ya sani a rayuwata Wanda na fada Masa yake amfani dashi. Duk wannan farin cikin da dauki da nake time din Aminu yanzun Babu, ki nake kamar dai kawai tursasa ni akai ko Kuma dai Ina yiwa Abba biyayya ne kawai. A kwana a tashi tafiya ta danyi tsawo har wajen watanni uku, a lokacin na fara ganin rashin kyautawar da nake Masa na halin ko in kula yayinda shi Kuma kullum kokarin ganin ya faranta min Rai na yake, tun Zuhra na min fada har ta rabu Dani ta zuba min idanu, Noor dita na ta girma abinta. Ranar da ya fara zuwa gurina da yamma ne, zuwan ba zata yayi Dan Bai fada min ba seda ya shigo gezawa, banyi complain ba na fita na shigo dashi, yayi kyau sosae Dan shi din Dan gayu ne, Yana son kyakyali kamar mace, daga baya na fahimci abinda ya rude shi kenan a kaina. Na shimfida Masa sallayya ya zauna na Dan zauna nesa dashi, ya kalla space din yace " Meye abin matsawa can gefe kamar Zan Kama ki" Nayi murmushi nace " Ni bance ba, ya hanya? Ya Yara?" Ya watsa hannun shi a iska Yana Bina da kallo, wani material ne a jikina me rawa Haka, multicolored har bansan wacce ce prominent color a jiki ba, anyi min dinkin boubou, kaina na yafa bakin karamin veil da ya rufe min kirjina, hannuna nayi kunshi me kyau, yace " Duk suna lafiya, Ina Noorham?" Nayi murmushi Jin dadi nace " Wanka nayi Mata see tayi bacci" Ya gyada Kai yace " Idan Kika haihu shi kenan ba zamu Sha wahala ba dama kin iya kula da babies" Se naji Dan Dadi tunda na lura kamar Nima na Dan fara falling Masa, sede kunga ba wani gagarumin so nake masa ba Amma kamar miracle bansan ya akai duk wannan abubuwan Suka faru ba, shaa muje zuwa. " Nayi ma Alhaji maganar Ina son auren ki se yace idan na shirya zasu turo" Nace " Tohm" Yayi Dan karamin squealing yace " Kin yadda kenan?" Na gyada Kai, Amma se naji kamar my heart is been torn apart, kenan yadda dashi alamar na hakura gaba daya da Al'amin kenan, Wanda a can kasan can karakshin zuciyata Ina jin zai dawo muyi aure, what a daydreaming, yadda da auren Hafiz shi ne zaisa na watsar da Al'amin gaba daya, muka taba Hira da zai tafi ya kawo ledoji ya bani naki karba yace ai ba nawa bane na Noor ne, se na karba Ina Masa godiya, ya tada mota sannan yace Yana Bina da kallo " I like your lallae Dear, sannan skirt da riga yafi Miki kyau" Na danyi kasa da kaina Ina ayyana ya Kare min kallo kenan, ya tafi na koma ciki se da nazo se Naga harda irin turaren da nake amfani dashi da abubuwa dai se na Masa godiya. Nayi mamakin turaren, ya akai yasan da shi nake amfani? Banda amsa. A cikin wannan satin suka tura, aka sanar ma baffani na Dake Masaya tuni kowa ya fara murna Unaisa lokaci yayi zatai aure, wannan abin da yayi se na saki jikina sosae dashi har bansan mun fara soyayya sosae ba, sede bana Jin shi kamar yadda nake jin Al'amin, bana daukin shi kawai dai Ina son nayi aure Kuma shi din opportunity ne da nayi grabbing kawai, a Haka Anna ke siyayya wadda bama ta saka ni a ciki, kayan kitchen da zataje sari Dubai ta siyo su tsaf bayan na fada Mata yadda nake so. Kowa na shiri Nima se na saki jiki na fara shiri, duk abinda na gani na siya, zuhra da Aseey kullum ana cikin plan din yadda zaa yarda Noorham da Aabid a cashe a bukina, abinda ke rage musu ma karsashi yadda ni din ba wani bada hadin Kai nake ba. An saka Rana watanni takwas zuwa lokacin munyi council mun gama min huta, dukda Abba yace wata takwas yayi yawa Amma se ya nuna hakan yake so, tohm seda watanni uku  ya rage se ya samu Abba akan a Kara wata uku making six,Wai saboda azumi babbar sallah and stuffs, Abba ya tuntube ni nace ba matsala ni meye nawa a ciki, aka Kara successfully muka Gama karatu muka huta na wata biyu sannan muka koma aiki. To anan abin ya fara Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [6/13, 2:13 PM] Hauwa Galadima: *L_L* Daga auren nayi tunanin ba zai same ni ba Amma se Naga kamar ya Raina Mana hanklai ne, bayan maganar ta fito ya Kira ni na dauka bayan min gaisa nace " Dan Allah me yasa kake daga bikinnan, like seriously na tsani ana daga biki idan baka shirya ba tuntuni se ka Bari se ka shirya" Ya danyi shiru na mayi tunanin ba zai amsa ni bane har na fara kokarin kashe waya ta se yace min " Dama nasan zakiyi complain shi yasa na Kira na Baki hakuri, kinsan yau yadda take abubuwan sun Dan cushe min, I promise you ba zaa Kara daga bikin ba" Na tabe baki nace Masa " Allah yasa! Gobe Zan koma hadejia Zan Yi reporting aiki" Yace " Haka ne fa Kinga na shaafa, to Wai ya zamuyi Dake ma kina aiki a jigawa gidan auren ki na Kano" Nace " Naga Kun Gama magana da Abba, ko bakuyi ba?" Yayi karamar dariya yace " Was kidding you, muyi magana anjima goben zanzo na kaiki hadejia" Nace " Tohm la fada Masa" " Wai komai kice se an fadawa Abba, me Zan Miki a cikin motar ne?" " Me nace zakai min? Me yasa kake tsarguwa?" " Se anjima" Kafin ya kashe wayar na kashe tawa tare da sakin siririn tsaki, na cigaba da hada kayana Ina taunar gum a hankali, sallamar Anna yasa na aje takalman hannuna na amsa sallamar ta, ta shigo ta zauna Nima na zauna Ina Mata murmushi, tace " Gobe se tafiya" Na Dan Bata Rai kadan nace " Wallahi Wai har Zan koma" Tayi murmushi tace " Ai duk abinda aka saka Masa Rana zai zo, Allah ya bada saa kince dakin haihuwa Zaki koma" Nace " Eh can suka maida ni Kinga ai nayi karatun yanzun" Ta gyada Kai sannan tace " Zancen Hafiz, kin Masa maganar dalilin wannan Jan auren da yake?" Na tabe baki na fada Mata yadda mukai dashi tace " To wannan ma abin dubawa ne, bana dai son abin ya dameki" Nace " Babu komai Inshaaa Allah!" Ta zauna muna Hira Ina hada Kaya har na Gama. Da yamma na Gama gyara gida se Ahmad ya Kira ni akan zai zo. Nace Masa Ina gida, Babu jimawa se gashi yazo muka zauna mukai ta Hira nace Masa " Wai Yaya Ahmad Wai ba zaka kaini gurin budurwar taka ba?" Ya shafa Kai yace " Ba kin hanani Nuzla ba" Nayi dariya nace " Ikon Allah! Yau Kuma sharrin kaina ya dawo" Se ya girgiza Kai kawai yace " Wai kinsan me ya kawo ni, wallahi medical team zaa hada Wanda zasu je aikin hajji so I thought of you, should I give you my vacancy?" Nace cikin murna " Kai baza kaje ba?" Ya girgiza Kai yace " Gaskiya kin yadda ni da yawa Dan kawai zakiyi aure, ba komai" Na rufe bakina nace " Ba Haka bane ba Allah" Yace cikin marairaice fuska " Kin manta zanje Vancouver wani aiki da aka tura ni? Date din sunyi tallying, naje Makkah uncountable is better na Baki kawai" Se lokacin na tuna, na Masa godiya shi Kuma Yana harara ta, sannan muka rabu ya tafi, na fadawa Anna ta Kira Dada ta fada Mata kowa yayi min murna, washegari Hafiz yazo da wurwuri Dan tafiya dani, ban fada Masa ba saboda jiyan ba muyi waya ba se a Hanya nake fada Masa, kallon da ya fara min was envious look, se Kuma ya kirkiro murmushi yace " Kice Zan Zama mijin Hajiya! Allah ya Sanya alkhairi Tawan" Nace " Amin" Yace " Kinga gwara da aka daga auren ai, Amma da kinata fada idan nasan ban shirya ba..." Nayi dariya wadda ta katse maganar shi nace " To ai ya wuce" Ya gyada Kai se muka fara Hira a hankali cikin Jin Dadi, Muna tafiya Se na Kai hannuna Zan dauki ruwa Dake kusa da gear, shima ya Kai hannu ko canja gear zaiyi oho Masa, karaf se hannun shi Akan nawa, nayi saurin janyewa Amma na kasa saboda yadda ya rike hannun, na kalleshi ya falshing min wani murmushi da yasa nayi saurin dauke kaina, yasa hannun shi da baya Kan steeree ya fara bin lallaen Yana zanawa, gaba daya tsikar jikina ta tashi, I was feeling wani iri, na Kara kokarin janye hannuna na kasa dukda ban wani saka effort sosae ba, ya matso daf da kunne na cikin wata irin murya da tasa naji kamar bashi bane yace " Hannun ki laushi, I love it!" Na Kara lumshe idanuna gabana se faduwa yake Amma Kuma se nake jin abinda yake min da Dadi, idan na hanashi ran shi zau baci, se na kasa janyewa. Ya Allah ka yafe min! Ya Allah na tuba!! Se can kaina ya fara fada min abinda yake Yi is not right, saboda hannun shi har ya fara sama cikin rigata, nayi saurin ture hannun, Ina sakin ajiyar zuciya motar tayi wani irin shiru dukkan mu Babu me cewa wani abun se can yace " I'm sorry! Bansan me yasa nayi Haka ba, I'm sorry" Bance Masa komai ba saboda wani irin abu nake ji, ni Unaisa ni na Bari namiji ya taba ni yasa min hannu cikin rigata, naji kamar na kwala ihu zuciyata se tafasa take, I'm stained na ayyana. Seda muka zo kofar gidan Baffa sannan yace min " Unaisa kiyi min magana, I dunno abinda ya shiga kaina har na taba ki. Kiyi hakuri" Na dago na kalle shi kallon was intense cikin idanu, so nawa kawai da kaunata da Kuma nadama na gani cikin idanun Dan Haka se na amince wannan din kuskure ne, mukai sallama dukda naki sakin jiki ya tafi na shiga ciki, a tsorace na shiga saboda gani nake kowa Yana ganina zai San namiji ya taba ni, harda kuka na ranar, nayi ta istigfar tare da alkawarin motar shi ma bazan Kara Hawa ba, yazo yayi staining littafin rayuwa ta. Babu Wanda baiyi murnar dawowa ta gidannan ba kada ma Tasnim taji labari, harda kukan ta da ta dawo daha school ta ganni. Na Shiga daki na gyara na shirya komai yadda yake, Amma a zuciyata tsantsanin kaina nake, haushin kaina nake ji, bakin ciki da tukuki nakeji. Da yamma muka shirya muka tafi gidan A'isha, ni da Maryam da Tasnim, duk a kokarin ganin na manta da abinda ya faru Amma ko sau daya ban manta ba In takaice muku labari bansan me ya faru ba, bansan me ya hau kaina ba, bansan wanne irin abu yayi amfani dashi a kaina ba, bana son inyi blaming kaddara saboda abinda na yadda dashi Dan kaddara Bata magana ba zaa ce kullum akai Abu se ace kaddara ba, a'a akwai son zuciya saboda baiyi forcing Dina ba, kawai dai nasan ko ma menene ya cice ni ya Gama Dani, ya Bata ni ya lalata rayuwa ta, yasa min tabo da tsatsa cikin zuciya ta Kuma nayi adduar Allah ya tarwatsa tashi rayuwar. A hankali Kuma se ya fara brainwashing Dina, sokon ci da Kuma tsoron Kar ya barni na dinga bin shi yadda yake so, na farko ya nuna min ai dama mu Yan Adam ne we sinned shiyasa Allah ya bamu damar muyi istigfar zai yafe Mana, ya nuna min cikar soyayyar kenan, bawai kawai zance kullum ba at least dai a samu touches dinnan, Kuma yace min ai ya kamata nasan Ina ne weak point Dina tunda dai nace ban sani ba. Kullum se nayi adduar Allah ya yaye min, ya shirya ni yasa na daina abinda nake, duk yadda yaso mu hadu se naki yarda a Haka dai kwatsam nayi wajen wata daya Bayan Ramadan Bayan sallah ma Dan ko da sallah kin yadda nayi mu hadu. Ranar afternoon nake so Bai zo da wuri ba se yamma yazo asibiti ya jira ni, seda na fito daga unit kawai se ganin shi nayi, ba karamin mamaki nayi ba, na nufe shi da murmushi nace " Oyoyo! What a surprise!" Yayi dariya yace " Na gaji shiyasa nazo na ganki" Na xagaya na shiga na manta duk alkawarin da nayi, a lokacin na manta ma abinda nake aikatawa Babu kyau, Ina Zama ya tada motar Muka nufi titi dukka munyi shiru se saurin Waka dake tashi a speaker din motar. Ya riko hannuna cikin nashi Wanda yasa na lumshe idanuna Babu Bata lokaci, shedan Dana tabbatar Yana gefen mu ya cigaba da rura min wani irin shaawa cikin zuciyata, babban Dan yatsan shi yasa Yana caressing hannuna Dake cikin nashi, murmushi kwance saman leben shi yayin da na lumshe idanuna, se Kuma ya saka dayan hannun cikin rigata ya fara shafa min cikina, na Dan saki siririyar Kara more like a moan nace " You're turning me on" Yayi dariya a hankali yace " Do you like it?" Na gyada kaina Ina Kara narkewa a jikin shi, se Kuma ya fara min wasu abubuwa da Suka fara rikitar min da lissafi na, gaba daya naji wani irin Dadi Yana ratsa min kwakwalwar kaina, seda ya gama sannan na bude idanuna na kalle shi, he flashed me with his smile da yasa na Kara kankame hannun shi cikin nawa, ya sunkuyo da Kan shi daidai kunnena yace " You're not missing Baby I guess?" Na dube shi sannan na kalla inda Babyn take, wadda ya buda min idanu da ita ta video call, se nayi murmushi kawai tare da kawar da kaina, Ya riko hannuna ya Kai cikin jikin shi, dukda kokarin dauke hannun da nake seda ya daura Akan manhood din shi, na runtse idanuna saboda yadda naji pulsation din " Relax! Relax" Ya dinga fada min a kunnena, God bana tunanin Zan yafewa Hafiz a duniya. Banma fahimci abinda yake cemin ba saboda yadda nake a tsorace ga Kuma tuni da zuciyata ke min na wannan din da nake tare dashi ba mijina bane, saurayi na ne, nayi saurin dauke hannuna a take yanayina Kuma ya canja, shi mutum ne da ko motsi nayi ba daidai ba Yana ankare hakan yasa ya dubeni yace " Haee whatsup?" Na girgiza Kai Ina saka tissue Dana yago daga cikin tissue box din da a gaban motar Ina goge hannuna da ya baci da semen din shi, ya gyada Kai kawai ya tada motar ya nufi gidan, tunda muka taho the drive was silent, seda ya kawo ni har kofar gida sannan ya dubeni Ina kokarin daukar backpack Dita, hannun shi yasa ya karkato da fuska ta zuwa tashi hakan yasa na dube shi cikin idanu,a take naji dukkan wasiwasin son da nake tunanin baya yimin da nake ganin Kuma lust ne se Naga ya bace se wani yanayi na cikar buri a fuskar shi, hannuna ya Dan rike tare da matsewa Yana murmushi, nayi saurin kallon shi idanuna a shagwabe nace "Zaa balla min hannuna!" Yayi dariya yace " Good night! Se munyi magana" Haka na bude motar na fita, Ina jin hannun shi na shafa hips dina, na turo Baki na wuce gida, Babu kowa a parlor se na wuce daki na cire uniform din jiki na sannan na daura towel na Shiga toilet, na tsaya Ina kallon yadda ruwa ke zuba daga tap Yana sauka cikin bucket se naji zuciyata tayi min nauyi, I began to ask myself why on Earth nake abinnan? Me yasa nake Bari namijin da ban aura ba yake taba ni? Me yasa? Se na tuna Anna, I'm not been fair to my lord, my Deen, my mother and myself! Anna da kokarin ta kawai taga mun samu tarbiyya, na zauna Kan toilet seat me na maida rayuwa ta kenan? Mazonaciya? Makaryaciya? Na ji wani irin abu ya Dake min zuciya, nadama tsoro da komai ya dubaibaye ni, what if idan na mutu on the act, Ashe ba Zan iya Shiga aljanna ba, se hannuna ya fara rawa, Se na saki kuka me sauti Ina jin tsananin nadama da Kuma kunyar abinda na aikata, I felt I'm stained, nayi Zina! Abinda nafi ki shi na aikata. Se na bude Baki zanyi istighfar se naji kunyar hakan nake, me yasa na biye Masa na kasa hanashi yayi hakan? Na Jima a toilet din kafin nayi wanka na fito. Ina fitowa Anty Yusra ta shigo dakina Ina saka kayan bacci tace " Unaisa!" Nayi saurin juyowa jikina har rawa yake, gani nake kowa yasan abinda na aikata, ta dubeni tace " Kinyi kuka ko?" Na girgiza Kai na Ina shafa oil roll din hannuna tace " Zakiyi aure lokaci ne! Idan yazo zakiga kamar hakan Bai faru ba. Ki kwantar da hankalin ki, rayuwar gaba daya lokaci ce" Na saki ajiyar zuciya nace " Nagode!" Se tace naci abinci ko da naje Haka nata tsakurar abincin Ina jin kunya tana Kama ni. Da nazo kwanciya ko data ban kunna ba saboda nasan Zan ganshi online, Haka na kwanta inata nanata istighfar a zuciyata, har bacci ya daukeni. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan and send evidence of payment to 09063467258 .[6/14, 8:20 PM] Hauwa Galadima: *M_M* Zakuyi tunanin zanyi peaceful bacci ko? I couldn't sleep, da zarar ya dauke ni se naji kamar an tashe ni, Haka nayi tayi, nayi ta mafarkai Wai an Kama ni in the act, abin dai ya tsaya a raina, se can na duba agogon waya ta Naga karfe biyu na dare, ko Ina yayi shiru na haska fuskar Tasnim da ta dage waje na take son kwana, bacci take hankali kwance ni Kuma gashi na bi son zuciyata,  na sakko a gadon na nufi toilet na daura alwala na zo na kunna karatun kurani a hankali yadda ni kadai Dake dakin Zan ji. Na zauna na daga hannuna nace " Ya Allah na Saba maka! Ya Allah na kauce!! Ya Allah ka shirya n..." Kawai na fara kuka me ciwo na sani Allah yafi kowa sanin nadamar Dake dankare cikin zuciyata, nafi awa a zaune kafin na tashi nayi ta sallah Ina Kara rokarwa kaina yafiyar ubangiji, a hankali Kuma se naji nutsuwa ta fara saukar min har na fara Jin bacci, a gurin na kwanta Ina Jan casbahar hannuna bacci ya lallabo ya sace ni. Asuba na mike nayi Sallah se naji sanyi nake ji, Haka na saka hijab na nufi kitchen Dan hadawa su Tasnim abinci. Na leka daki na tada Maryam dan suyi sallah, sannan na koma kitchen, Flour na debo na kura Mata idanu, na tuna Anna da kullum se tace min na kula da kaina, kullum sede idan bamuyi magana ba Amma wajibi ne se ta Fadi hakan, kalla yadda ya Bata min rayuwa ta, nayi saurin kwarawa flour ruwa Ina istigfar, kafin na gama kamar hada hakora na akeyi Haka naji, na koma daki na samu ana ma Tasnim wanka na janyo duvet na lulluba Ina rawar sanyi, nasan zazzabi zanyi na Kuma San tabbas zazzabi na zuwa min da attack, ba Kuma nasan hankalin kowa ya dawo kaina ni nasa kaina cikin mess dinnan Dan Haka da kaina zanyi clearing. Nasha magani sannan na kwanta, bacci me nauyin gaske ya dauke ni, ban farka ba se wajen daya da wani abun, Amma Kuma naji Dadi sosae, hankalina ya Dan kwanta nayi wanka sannan na fito parlor, Anty tace " A kwana a hantse se kyakyawa, sammako se mummuna" Nayi dariya nace " Kai Anty, Ina wuni?" Ta amsa ni sannan na koma daki nayi sallah na dawo na Dan Sha tea, abincin ma ju nayi bana raayun shi. Ko da na kunna wayata sakonni me Suka fara shigowa ciki harda nashi, se naji wani haushi ya Kama ni. Na bude messages din na zaro idanuna ganin na farko, nayi scrolling Ina karantawa , na samu guri na zauna na goge thread din Baki daya, sannan na zauna na fara fadawa kaina gaskiyar da naki karba tuntuni. Wato dai ko menene ya faru da laifi na, me ma yasa nake gaggawa nayi aure? Idan Kuma Ina cikin matan da aka rubuta ba zasuyi aure ba Kuma to ya zanyi keanna? Na manta cewar komai lokaci ne? Me yasa zanyiwa rayuwa ta hakan? Duk abinda Allah ya Yi min se na Saba Masa? Se wajen biyu na fito a shirye da uniform Kuma wannan ranar ce ta biyu na shift dina, Ina Isa asibiti na fara aiki kamar yadda na Saba, sede ko kadan kaina ya cunkushe na rasa tunanin me zanyi, na rasa yadda zan bullowa lamarin Hafiz, Abu daya na sani na Kuma sawa Raina shi ne na fasa auren shi, Dan na dauka shaukin soyayya yasa yake taba ni, Amma text dinsa ya tabbatar min dama ba Sona yake ba, to me ya samu kaina? Me ya shiga kwakwalwar kaina ne da har yayi min hakan? Na lumshe idanuna. Na cigaba da aiki Ina Kuma jinyar zuciyata hade da istigfar, da daddare bayan na dawo ya Kira ni, ban dauka ba Dan ganin sunan shi ma hankalina tashi yake, Bai hakura ba ya cigaba da Kirana se kawai na dauka " Yan Mata me kayan Dadi!" Auzhubillah! " Bakiga message Dina ba dazun? Naji dadin kasancewa dake jiyannan ta shiga tarihin rayuwa ta, why not muyi sealing deal din" Se lokacin nayi magana nace " Wai da gaske kake? Baka nadamar abinda muka aikata, haramin ne fa, Zina tana daya daga cikin manyan laifi, ka tuba kawai mu hadu muyi addua" Yayi dariya yace " Ai ba wani abun mukai ba, kawai we sin and repent shi ne dadin istigfar Mana" Nace " Amma ai ni banji nadama a muryar ka ba, tambaya ta kake ko Zan iya sealing deal din? Gaggawar me muke? Kudin auren ka na gidan mu, zaka same ni yadda kake so har se ka gaji, Dan Allah Hafiz kada muyi Haka" Se ya danyi shiru har na fara tunanin yaji abinda nace, se yace " Unaisa kenan, ke Yar kauye ce wallahi, wacce irin soyayya ce Babu Dan runs a ciki, auren ki zanyi fa ko da ace na sanki dama ni Zan aureki" Kaina se naji ya Sara min, na Dan runtse idanuna Ina ambaton sunan Allah " Kaji tsoron Allah Hafiz! Kaji tsoron Allah idan Yar ka aka ma Haka ya zakaji?" Se yayi dariya yace "Ya kike ja min Abu Kuma? Part of soyayya..." Se naji dif wayar ta dauke se na aje na cigaba da tunanin yadda komai ke tafiya, nayi wauta, nayi sakarci. Kwanaki biyu da Suka biyo baya se Suka Zama kwanakin ya matsa min akan zancen muyi sealing deal din, ni mamaki yake bani sosae bashi da shame , bashi da kunya ko kadan. A wañnan kwanakin na fahimci tabbas Hafiz bazai aure ni ba, gaskiya ce da ko na yarda ko na Bari. Daga nan Kuma se ya daina Kira na Baki daya, ko message ya daina Yi se na Kira Zuhra wani yammaci Ina ward ranar shift din was extremely calm, bayan mun gaisa na tambaya Noorham tace min wai tun dazun taga hotona a waya ta dinga nuna Mata tana fadin Ommaah zani, na danyi murmushi nace ace Mata Zan zo na ganta. " Zuhra idan namiji zai bar mace me yakeyi?" Tace " Da farko zai tsiri iskanci, forming bashi da time da zai neme ki..." Tayi min bayani sosae sannan ta tambaye ni me yake faruwa, me zance Mata? Se nace " Ina tunanin Zan fasa auren Hafiz ne" Ta danyi shiru kafin tace " Tohm duk abinda ki ka zaba nasan akwai dalili, Zan goya Miki baya. Kiyi addua" Na Mata godiya sannan mukai sallama, banida wani mutunci da ya rage, na Kuma tabbatar ba zai aure ni ba, Dan Haka I've to strike first kafin shi yayi striking. Wajen Tara na koma daki Dan tun takwas da mintina na dawo gida, na dauki wayata Ina tunanin me yasa Bai Kira ni ba, se kawai na Kira shi, Bai Jima Yana ringing ba ya dauka, abinda ya Fara ce min shi ne " Ya akai?" Nace " Ban gane ya akai ba? Banida damar Kiran ka kenan" Yace " Ke Kinga tsaya!..." Na maimaita ke din da ya Kira ni dashi tabbas Babu mutunci , mutunci ya Gama karewa tunda har ya Fadi hakan. Se kawai na kashe wayatta, na fito zuwa parlon Baffa, Yana zaune Yana Shan fruit Tasnim na karanta Masa jarida, tana ganina ta aje jaridar hannunta ta iso gurina, Baffa yace " Uwata idan Zaki tafi Zan Baki ita Yar zaman daki" Nayi dariya a kunyace na zauna na gaishe shi, ya tambaye ni aiki da abokan aiki nace " Alhamdulillah Baffa, dama Ina son zuwa Kano ne gobe Inshaaa Allah!" Yace " Ina fata lafiya?" Nace " Eh lafiya!" Yayi min addua sannan yace na shirya da wuri Dan naje da wuri. Na Masa sallama sannan na koma daki Ina zuwa na tarar da calls dinsa da ban dauka ba Haka Kuma da message din shi. _Na fahimci kamar zaman mu bazai yiwu ba, akwai abubuwan da nake nema wajen mace ke Kuma Baki dashi, ga Kuma yanayin aikin ki so Ina son na fada Miki na janye Neman auren ki da nake Yi, Zan fadawa su Alhaji jibi su samu Baban ki..._ Ban ma gama karantawa ba naji wani irin jiri kamar zai zubar Dani, nayi saurin zama, I was expecting it Amma Kuma ba can kasan zuciyata nake expecting hakan ba, dukda Haka Ina bashi benefit of doubt Ina tunanin kamar kalaman shi ba Haka zuciyar shi take ba, Amma Kuma se kawai ya nuna min dama ba aurena yake son Yi ba, se banyi kuka ba to kukan me zanyi, Amma Kuma gwara ace nayi kuka Dan ji nake kamar zuciyata na karakshin garwashi ne, turiri ne kawai ke tashi a ciki. Washegari cikin wani Hali na tashi, kana kallona kasan I'm disturbed, na shirya ko powder ban shafa ba na saka hijab na dauki backpack Dita, banci abincin da Anty ke min tayi ba, se da naje Tasha sannan na Kira Abba, ya dauka muka gaisa nace Masa Ina Hanya Zan zo ya tambaye ni ko akwai wani abun Dan yaji muryata wani iri nace a'a Babu komai. Ina Isa kano direct na wuce wajen Abba, Dan da na shiga gidan ma ban nema Dada ba na wuce parlon Abba, Abba na samu da Yaya Man, na shiga da sallama a bakina duka suna kallona seda na zauna Abba yace "Unaisa kinyi jinya ne? Akwai abinda ke damun ki" Maimakon na bashi amsa se na saki kuka matsananci, kukan da nayi sati Ina holding se gashi yanzun nayi breaking, Banda kukana Babu abinda kake ji, kuka ne nake Yi na nadama, na kuskuren Dana aikata da Kuma kuncin da nake ciki, wayace Dan ka bawa namiji kanka zai aureka, ko kadan bazai aure ka ba idan ya Gama zai barka ne kawai. Bai katse ni ba har na yo me isata sannan Abba yace min " Are you ok?" Na gyada kaina, he looks disturbed, kukan da nake ya daga Masa hankali, ya sallami Yaya Man sannan yace " Ya akai? Me ya faru?" Nace " Abba kayi hakuri I've failed you, kayi hakuri" Yace " Unaisa fada min menene?" Nace " Abba na fasa auren Hafiz, Dan Allah ka amince da hakan" Yayi shiru se can yace " Akwai abinda ya kamata na sani ne?" Na gyada Masa Kai na bashi message din ya gani, Abba was furious, ya dakko wayar shi ya Kira Baffa ya fara fada Masa abinda ya faru a karshe yace " I'm sending them duk abinda suka kawo, Zan nuna Masa Ina son 'Yata, ba Wai Neman Kai nake da ita ba" Se naji Dadi, hawayen farin ciki Suka sakko min a kuncina, ya Gama wayar yace min naje wajen Dadata sannan na turo Masa ita, na mike na dauki kayana, Ina kallon yadda yake Bina da kallon tausayi har na fita, wannan shi kadai ne pride Dina da ya rage, to all of you ladies, idan kiga namiji Yana kokarin barin ki kiyi sauri ki nuna Masa bashi kadai bane namiji akwai su day yawa Kuma ki rabu dashi shi ne kawai abinda zai huce Miki haushi. Dada ta tsorata da ganina Fadi take " Unaisa me ya same ki? Kinyi jinya ne?" Na girgiza Kai na nace taje Abba na kiranta, tana fita Baffa na Kirana, bayan na dauka yace " Uwata abinda ke faruwa kenan Kika kasa fada min?" Nace " Baffa kayi hakuri, bansan yadda Zan fada maka ba" Yace " Na fahimta kiyi hakuri Allah zai Baki Wanda yafi shi kinji?" Na amsa da Amin ya Kara min nasiha sannan mukai sallama, duk wani abun zuciyata ji nake kamar an raba ta gida biyu, ji nake kamar na kurma ihu kowa yazo yaji matsalata, Haka girman yake? Wannan shi ne girman da ake fada? Idan Haka ne ni Bai min Dadi ba. Bayan ta dawo ta shigo jikin ta a sanyaye ta rike hannu na tace " Kiyi hakuri! Allah yana tare dake, wannan din jarrabawa ce Allah ya sani ya Kuma ga abinda ke faruwa" Ni dai bance komai ba se kuka kawai da nakeyi, bacci anan ya dauke ni na tashi Naga Anna tazo, itama she looks disturbed Haka nan dai aka maida musu kudin su shi kenan Hafiz akai aka Kare, sede ban taba addua ba tare da na Masa adduar sakayya ba, na Kuma San Allah zai saka min, ko ban roka ba. Anna da zata tafi Bata tafi Dani ba gani take Zan damu gwara na zauna tare da Dada. Dada Bata barina ni daya ko office zataje tare muke tafiya, ta dinga min dukkan abinda tasan zai dauke min hankali. A day to Zan tafi Abba ya kirani bayan ya tambaye ni yadda nake ji yace min " Kinsan Ahmad? That doctor?" Na gyada Kai na nace " Na sanshi Abba" Yace " I was thinking nayi hooking dinku ke dashi" Na zaro idanu nace " Ahmad Abba? A'a Dan Allah Abba Nuzla yake so" Abba ya kalleni wanting to believe nace " Allah Abba Zan Kira shi kaji da gaske nake" Se yace " Wai Ina son kwantar Miki da hankali ne, karki damu fa komai lokaci ne." Kwanakin da Suka biyo baya na hakura na koma aiki, yadda nayi healing a case din Al'amin se na kasa wannan Karan, zuciyata ta yanku da yawa, idan na tuna yaudarar da yayi min se nayi ta kuka, Ina jin tsanar shi a raina, sannan Kuma se aka fama min tabon Al'amin, se ya zamana na rame, kamar bani ba na Kara Baki, kana kallona kasan inada matsala, wannan Karan I couldn't fight, I couldn't withstand abin ya buge ni da yawa. A Haka wata ya tafi aka fara tafiya aikin hajji, ranar tazo da zamu tafi, na Gama Shirin nayi sallama da kowa na tafi da Yan team dinmu. A airport Abba, Anna dasu Dada harda Zuhra sun zo rakani. Abba yace naje nayi alwala nayi sallah tunda a jirgi zata Kama ni, na Mike ni daya Ina tafiya zuwa inda ake alwala na daura, a raina Ina adduar Allah yasa idan na dawo Nigeria dukkan matsaloli na sun tafi. Ina dawowa nayi kicibis da Wanda ko a mafarki ban taba kawowa Zan hadu dashi ba. Yana sanye da kananan Kaya, yayi kyau kanshi ya Dan Tara gashi, fuskar shi dauke da Murmushin shi na kullum da kullum, Wanda baya daukewa, idanuna were fixed on him, kana kallon shi kaga Wanda Jin Dadi da kwanciyar hankali Suka manage, se naji kishi Dana tuna yayi aure, kilan tsabar yadda ya maida hankalin shi ga matar shi shiyasa yayi wannan kyan da fresh, ya juyo ta gefe na nayi saurin saka veil na rufe fuskata Ina jin taruwar kwalla a gefen idanuna, kamar zanyi ihu nayi tsalle Haka naji, Amma bazan iya Masa magana ba, bazan Bari ya ganni ba, Al'amin is already in the past. Ban sani ba na wuce shi nayi sallah jirgin mu ya daga Ina jin tsananin kewa, bege da Kuma missing din shi, ko rufe idanuna nayi se Naga fuskar shi. _I'll never forget, the songs we used to play_ _When I put them on, the feeling never fades out of my body_ _I hope you thinking of me_ _There won't be a night, there won't be a place, you don't cross my mind_ _I see your face in somebody, I hope you thinking of me_ _people say we foolish, people say we're dumb, people say we caught up in temporary love_ _They don't know what we doing, they say we're too young_ _They don't know a thing about us_ _I'll wait forever, that's what we said!_ Ita ce ta dinga playing cikin earpods din kunnena, I missed him terribly, naji komai ya dawo min sabo, na fara tuna dukkan abubuwan da mukai tare, Amma idan na tuna Murmushin fuskar shi se naji ya manta dani, shi din ya bude sabuwar rayuwa sabon babi. Da yamma muka Isa, kafin a Gama screening mu wuce nan ma aiki ne, tun a airport nasan team Dina Dan ma sunce shi head din will be coming ko zuwa jibi oho, sun mayi meeting dashi a Dutse nice banje ba. Nayi tsintuwa, nayi babban kamu a lokacin da ban zata ba, Allah ya amsa addua ta, sede tsugunne Bata Kare ba! Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/15, 1:02 PM] Hauwa Galadima: *N_N* Kallon garin gaba daya zaka San sun cigaba, Ina Fata watarana naga Nigeria ta cigaba Haka, yadda abinci ya wadace su zakayi tunanin su ke nomawa, Amma kalle mu abinci kawai ya gagari wasu a kasata Kuma kullum ikirari muke agriculture, fertile soil and stuffs, Allah ya takaita. Muka daura niyya sannan mukai abinda ya dace, Ina tsayawa gaban Ka'aba na ganta katuwa ba yadda nayi tunani ba se naji tsikar jikina ta tashi, wani irin rush of emotion kawai se na saki kuka, na kankame hannuna nake kuka na kusa Dani Wanda muka taho tare wata dattijuwa tace min " 'Yata daina kuka kiyi addua kinji?" Na gyada kaina Ina fadin " Astagfurillahal azhimullazi laillahaillallah huwal hayyul qayyumu wa atubu ilaik! Ya Rabbi na tuba, ya Allah na daina ya Allah ka gafarta min kurakuraina ka shiryar Dani" Dake Babu cinkoso tunda kusan mune flight din farko se na samu har nayi sujadda gurin, kafin na Gama dawafi zuciyata tayi sanyi, se naji kamar ni wata sabuwar halitta ce, naji wani irin nutsuwa da na manta last da naji irinta. Alhamdulillah! Bayan mun fito muka hadu da team din mu Sha biyar, wata dattijuwa tace min " Kece Unaisa Yahya?" Nace " Eh Mummy ni ce" Ta rike hannuna tace " Baki zo meeting ba ko da akai a Dutse, anyi forwarding complain din ki" Ta Ciro takarda ta bani tace min shi ne abinda aka tattauna nayi going through, sannan tace min head din zai zo gobe ko jibi inshallah. Na amsa da Amin na karba. " A Ina kike aiki?" Nace " Hadejia general hospital" Tace " Ina Dutse ni Kuma, Naga Baki Dade da qualifying ba har kinyi post basic, that's great Haka ake so, se ki daure kiyi BSC ki?" Nayi murmushi nace " Inshaaa Allah!" Tace " Kuyi karatu tunda kuruciyar ku, Kinga Babu nauyin kowa akan ki" Se naji dadin Zama da ita, Yar hirar da mukai, muka wuce masauki nayi wanka na shirya cikin Abaya baka na kwanta bacci yayi gaba dani ko abinci ban nema ba. Dake na Saba tashi cikin dare se gashi na farka, nayi alwala nazo nayi sallah nayi karatu sannan nayi tasbihai. Da asuba na farka da Yunwa na rasa me zanci, to me na aje ma balle na dauka a dakin. Se na tsiri wanke kayana da na cire dukda gari ya waye na samu abin tabawa, gari na wayewa Babu jimawa aka kawo Mana breakfast, na zauna na hada tea na Sha Dana Gama nayi wanka sannan nasa wata Ash din Abaya na fito zuwa dakin Mummy Ruqayya kamar yadda ta fada min sunan ta. Da sallama na shiga, ita se lokacin ta tashi ma na gaishe ta ta amsa ta shiga tayi wanka sannan ta karya Muka fita, se da akai sallar Isha sannan muka dawo, muna shigowa aka kirata akan head yazo, Kuma Yana Neman ta ita da wani Dr. Kamal Dan kafin hausa, station dinsa Bulangu. Mukai sallama na wuce daki ita Kuma ta tafi, har na zauna se na Ciro sabon sim Dina Dana siya nasa a wayar nayi connecting data sannan Kuma na fara turawa Yan uwana sakon saukata lafiya, na Dan Jima Ina chatting dasu Badi'a na cemin naje Naga gari kafin a Fara aikin hajji I'll occupied nace Mata ni fa as medical team nazo, idan na tafi aka neme ni fa, se tace min ni sarkin aiki, kada na dawo banje ba. Nayi dariya kawai. Washegari da wurwuri zamuyi meeting saboda a ranar zamuje ziyara, so na shirya da kyau da wurwuri Nasha tea sannan muka fita zuwa inda ya sauka. Seda mukai wajen mintina biyar se gashi ya shigo. Da waya a kunnen shi Yana magana cikin turanci Wanda yake fita fluently, Yana da tsawo Yana Kuma da jiki, tsayin da jikin yasa ya gait dinsa ya Zama perfect, kana kallon fuskar shi zaka fahimci ya hada ruwa da Fulani, fuskar shi Tasha gyara, side burns dinann sun Sha gyara, har ya zauna idanuna ko sau daya Basu kifta ba, yanayin shi ya boye tulin shekarun da yake dashi, God bansan me yasa ba se naji gurin yayi zafi, har Ina panting, ya tafi Dani musamman yadda words ke fita daga bakin shi. Wayata ta Dan bada beep se nayi saurin kallon ta na maida ta silent sannan ya Gama wayar ya maida hankalin shi Kan mu. Fuskar shi da Murmushin yace " I welcome all of you here, I'm Aminu Bashir!..." Sunan ya fara ringing a kunnena, like kamar naso nasan sunan, a Haka yayi briefing dinmu akan yadda zaa samu ayi achieving abinda muke so. Daga karshe yace " Last meeting dinmu, akwai wadda tayi Missing, where's she?" Murya ta Kamar an shake ta nace " Sir I'm here" Ya dago idanun shi zuwa inda yaji mirya ta ya dubeni, God those eyes! Bansan nayi saurin lumshe idanuna na bude ba, ya Kara kallona sannan yace cikin tattausar murya, ba irin muryar da yayi amfani da ita wajen addressing din mu ba yace " Me ye sunan ki?" Nace " Unaisa Yahya!" Ya gyada Kai, yace nayi Mana addua mu tashi hakanan tunda we've a journey ahead, nayi addua kowa ya shafa sannan na mike, shima se ya tashi, dukka kowa ya mike ya mikawa mazan hannu sukai musabaha sannan ya Kara dubana, ya sakar min murmushi da yayi melting zuciyata, wannan Murmushin bazai tafi ban maida martani ba, Haka Nima na sakar mishi nawa da yafi nashi taushi, se Kuma na nufi waje Ina jin wani iri cikin jikina. Seda muka fito naji su Kamal na hirar ai he's down to earth, Yana da saukin Kai ba kamar wasu Yan siyasar ba da zaka ga Basu sakin fuska se suna campaign da Kun daga su sun shiga office shikenan. A Haka mukai tafiyar idan na tuna wannan Murmushin se naji cheeks din is warm, se na samu kaina Ina sakin murmushi, Haka na wuni ranar kamar sokuwa, hatta Mummy Ruqayya seda ta tambayeni Wai Murmushin me nake? Nace Mata kawai ni dai Dadi nake ji, nace Mata Ina jin farin ciki. Se tace min ko dai sirikin ta ya Kira ne, nayi dariya kawai ban Bata amsa ba. Da daddare ina Shirin kwanciya, se wayata ta fara ringing, na duba se Naga bansan number ba, Kuma ta kasar ce na dauka bakina dauke da sallama " Waalaikumussalam, Unaisa Dr Kamal ne" Nace " Oooh doctor sannu" Yace " Yawwa ki sakko kasa na kawo Miki sako" Na dubi jikina ban Kai ga cire kayana ba, na saka katon hijab nace masa gani nan sakkowa, lift na bi zuwa kasa na same shi shi da Rufa'i da muke Kira O'C nasan shi a zamana jinyar Alhaji a Birnin kudu. Na gaishe su, doctor ya Mika min jaka yace " Gashi aka bani na kawo Miki" Na bude paper bag din Naga packed abinci ne nace " I've eaten, waye ya baka?" Yayi murmushi yace " Kici Dan Allah kada ki Bari ya Zama waste, se mun hadu da safe" Ko kusa ko alama, ko kadan ban kawo cewar Wai na rikita head ba, ban kawo na samu matsugunni a zuciyar shi ba, ni kaina da na wuni Ina tuna Murmushin shi fadawa kaina nake ni wawuya ce har akwai abinda namiji zai Kara Yi ya burgeni? Nayi tunanin ansha ni na warke, to Ashe ba Haka bane, duk abinda Allah ya tsara se ya faru. Na karba Dan sun tafi na hau sama na zauna na bude abincin kamshin spices ya buge ni, se naji Yunwa nake ji, na dubi roommate Dita wadda kamar saata ce ko Kuma na girme ta, duk dakin tamu tafi zuwa daya, nace tazo muci abinci, ta karaso muka zauna muka cinye tas, muka Sha ruwa na Masa text nace nagode. Washegari da sassafe Sega wani pack din na abinci, na tsare shi nace " Dan Allah waye yake turon abinci tunda kace ba Kai bane?" Yayi murmushi yace " Yace I should keep him anonymous" Na Dan Bata Rai nace " Indai baka fada min ba bazan Kara ci ba" Yace " Dan Allah karkiyi Haka, Someone just care ne fa" Ya fada Yana dariyar shakiyanci, ya juya ya tafi, nanma abincin was high class food, muka ci. Gaba daya zaman mu a Madina shi ke bani abinci nayi korafin har na gaji,Kuma ban Kara ganin shi ba se ranar da zamu koma makkah two days to zaa Fara aikin hajji. Mun firfito na hango shi a tsaye shi da wasu mutane suna magana, Dana kalleshi se Naga kamannin sa da someone I know, Amma na kasa fahimtar waye. " Sir nace ko na baka contact dinta kawai?" Kamal ya fada lokacin da yake bashi sako wajena, Yana zaune cikin suite dinsa, ya Dan shafa Kai Yana duban Kamal yace " I've a daughter like her Kamal, kunya nake ji" Kamal ya danyi murmushi, da biyu yayi Masa hakan , tun a gurin meeting ya fahimci kallon da yake min, da yadda min magana kamar lallashi na yake, idan ba da wani abun ba Mai zai sa kullum abinda yaci se yayi order irin shi ya aika min, he'll ask him ka tabbatar ba tada matsala, ko Kuma Yana dawowa yace Masa how's she? Tace maka akwai wani Abu?" " Sir ai ba wani abun bane, just make a move, age is just a number kayi striking kafin wani yayi" Cikeda nishadi yace " Da gaske? Amma..." Wayar shi tayi Kara hakan yasa ya dauki wayar Yana dagawa Kamal hannu alamar yayi excusing dinsa. " Subhannallah! How is she feeling" " Rukayya kunyi nebulizing baiyi ba?" " See Rukayya ku taho da ita asibiti I'll meet you there! I dunno she's asthmatic ko kadan!" Ya fada Yana aje wayar, ya dubi Kamal Dake neman Karin bayani yace Masa " Unaisa ce Bata da lafiya, anyi treating yayi failing, muje asibiti" Kafin muje asibitin na galabaita sosae da sosae, Kuma nasan cinkoson harami ne yasa min hakan, Muna zuwa har ya rigamu zuwa, bansan yazo ba Dan ko magana daga nesa nake jin ta, bana gane muryar waye. Nafi mintina talatin sannan na dawo daidai, aka cire min oxygen din sannan na dube su. Hannuna na cikin na Mummy, shi Kuma Yana tsaye dasu Kamal a karshen gadon, na Dan tashi na zauna Ina kirkiro Murmushin da zai kwantar musu da hankali, ya Dan matso gefe na yace " How you feeling? Are you ok?" Na gyada kaina Ina yin kasa da kaina, dukka sauran suka min sannu, lokacin karfe Tara ne kawai na dare. Ya dubi Mummy yace " Taci abinci?" Mummy ta dubeni sannan tace Masa banci ba, y dubi OC da Kamal yace suje su kawo min abinci, yadda yakeyi kamar irin wani bangare na jikin shi so yake ya Fadi ko Kuma irin ya Fadi dinnan ma. Kowa kallon shi kawai yake na tabbatar Bai San Yana wannan rawar jikin ba. Da nayi motsi zaice menene? Ni Kuma Baki daya kunya ta Kama ni, se kawai na kwanta na lumshe idanuna. Ana kawo abinci yace " Rukayya bacci takeyi ne?" Na Dan bude idanuna, yace " Sannu tashi kici abinci" Na dago na zauna yace " Rukayya help her" Mummy kawai ta fara dariya, tace " Sir zata iya ai" Se Bai Kara magana ba, na dinga juya abincin saboda kunyar shi nakeji bazan iya ci a gaban shi ba, se kawai wayar shi ta fara ringing ya daukaya fita Dan amsawa Yana ce musu su tabbatar naci abinci. Mummy ta dubeni tace " Unaisa ci abinci kafin ya dawo kanmu" Nace " Kai Mummy!" Tayi murmushi, naci Babu laifi sannan na mike na shiga toilet, I felt a lot better, Ina fitowa na samu Yana cewa " Idan Bata son wannan Rukayya a samo Mata wani abun Mana" Nace " A'a na koshi ne" Har na zauna Yana min sannu, akai reviewing Dina wajen 12am muka tafi, yace lallai na koma wajen Mummy na zauna, ni gaba daya dariya abin ke bani duk yabi ya rikice! Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/16, 6:40 PM] Hauwa Galadima: *O_O* Har kofar masaukin mu ya raka mu, da na fito na dubeshi, he's only in his jallabiyya milk me hade da Hood, idanun shi da farin glasses, na Dan risina nace " Thank you sir!' Yayi min murmushi, Bai San Murmushin Yana weakening ba Wai zuciyata kawai ba har kwakwalwar kaina ma tabuwa take, na danyi murmushi a hankali saboda har lokacin I was still  weak, ya Miko min Leda, na karba a hankali yace " Take care of yourself pleaseeee!" Ya fada Yana stressing please din, na gyada Masa Kai sannan na wuce ciki, Ina shiga na zauna shimfidar da Mummy tayi min, na Dan huta kadan, ita dai Bata ce min komai ba sannan na kwanta bayan na duba ledar Naga magunguna ne a ciki, inhalers seda ya siyo different ones guda uku, tablet and stuffs. Nasha sannan nayi bacci. Washegari nayi wanka naci abinci sannan na tada Mummy tayi, muka fito zuwa kasa, wayar Mummy tayi ringing ta dubeni tana murmushi tace "Mutumin ki ke Kira" Nayi murmushi nace " Mutumina Kuma?" Ta Harare ni sannan ta Kara a kunnen ta tana gaishe shi cikin girmamawa, se Kuma ta Miko min wayar na amsa na Kara a kunnena, muryar shi a tausashe yace " Beautiful!" Na Dan bude idanuna thinking ko ba Dani yake ba, nace " Sir Ina kwana? Ya gajiya" Se yace min " Baki amsa ni ba, Beautiful ko Baki son sunan?" Na Dan zumbura baki kamar Yana gabana nace " Inason" " Then idan nace Beautiful ki amsa ni kinji" Nace Masa to, ya tambaye ni yadda na tashi, nace naji sauki se yace Yana jiran mu a harami, muka karasa harami, Yana sanye da farin kyallen shi, Dan a waje ya jiramu, Mummy tace " Ni kuwa Ina ganin ikon Allah ni Rukayyatu" Ni dai bance komai ba, Ina gefen shi duk wani motsi a idanun shi, da zarar cinkoso yayi yawa zai matsa yace na matso. A gajiye Muka Gama na zauna can gefe Ina Shan ruwa me sanyi, idanuna yayi zuru zuru fuskata tayi kuyas da ita, na dan lumshe idanuna Babu jimawa se gashi ya karaso ya Dan tsugunna gabana yace " Are you ok?" Nace " Sir I'm ok!" Ya gyada Kai yace " Ki zauna idan akai ishai se ki tafi ki huta ko?" Na gyada Masa Kai na ya min flashing murmushi sannan ya tafi. Ana idar da sallah nayi shafai da wutri, na Jima Ina addua, duk wani Abu da nake bukata ban manta ba seda na roka. Mummy Dake gefena bayan na sauke hannuna tace " Kinyi ma honorable addua?" Na Dan kalleta da rashin fahimta nace " Waye honorable?" Tace " Head, Baki San senator bane in office?" Nace " Naji su Kamal na fada" Tace " To kiyi addua Allah ya zaba muku mafi alkhairi kinji" Nace " Amma Mummy ba wani Abu tsakanin mu da" Tace " Dukda Haka Unaisa, shi son ki yake ko Baki fahimta ba" Na Dan dunkule hannuna, ba tareda na yarda ba, dukda ni a jikina da zuciyata Ina jin he's someone special to Amma me nake dashi da zai Soni " Kinsan mutane nawa suke samun miji a gurinnan? Allah kadai ya sani, Dan Haka kema Allah ne ya nufi zuwan ku Dan ku din ku hadu" Cikin wata irin murya nace " Mummy kunya nakeji, tsoro nakeji!" Tace " Tsoron me? Kiyi adduar Allah ya muku zabi mafi alkhairi" Na amsa da Amin dan ta bar maganar, Amma tun daga nan se naji tunanin maganar nake, he's a senator, ya haife ni ta Yaya zai so ni, na manta cewa so ba ruwan shi da kyau, kudi, ilimi ko shekara, kawia so na shiga inda Allah ya kaddara ya shiga ne. Zuwan OC yasa na Mike ni da Mummy yace " Zamu tafi, honorable yace na tabbatar na kaiki gida kada na Bari gimbiyar shi ta Sha wahala" Na dira kafata Ina kallon Mummy nace " Mummy kin ganshi ko? Kinga Yana tsokana ta ko?" Tayi dariya tace " Rufa'i ka Kama kanka, wannan Yar Lele ce" Seda Muna tafiya na fahimci Wai Abu ya taso Masa da zaiyi, Ashe shi ne Amirul Hajj kuma, I wonder yadda yake samun time din kula Dani. Muna Isa Kamal ya kawo Mana abinci, ya kalleni yace " A kanki ke kadai duk an daga Mana hankali" Nace " To kace Masa baza kayi ba Mana" Yace " Jiya ma seda yace Wai zai maida ni Nigeria, idan yaji wannan maganar ai Kuma se ya tabbata ya maida ni din" Banyi magana ba Amma zuciyata se tariyo yadda muke dashi nake, could that be love? Da gaske so na yake, ni Kuma sugar daddy na dakko wannan Karan kenan? Aikin hajji yayi min Dadi yadda Baku tunani, kowa kokarin faranta min yake Dan ya Zama a good side din honorable, Bayan mun Gama that's two days after sallah har dawafin bankwana munyi na koma gida, nayi wanka na saka kananan Kaya na kwanta, bacci me nauyin gaske ya tafi dani. Se Bayan maghrib Mummy ta tashe ni, na tashi na shiga toilet se kawai Naga period yazo, na godewa Allah da Bai zo lokacin da nake Kan ibada ba. Na gyara kaina sannan na fito ta Miko min wayar ta, na karba se naga shi ke Kan call, na Kara kunne na nace " Sir Ina wuni? Ya ibada?" Yace " Alhamdulillah Beautiful, can I see you?" Na dubi Mummy se nace Masa Zan tambaye ta, Bayan na kashe wayar nace " Mummy Wai Yana son ganina" Tace " Naje" Na mike na dakko sabuwar Abaya peach da na siya jiya, tayi kyau karshe, na yane kaina da karamin Jan veil, na saka takalmi sannan na dauki wayata na sauka kasa, daga can gefe na hango shi, yayi disguising Kan shi cikin kananan kaya, ya rufe fuskar shi da mask ga glasses din shi na kullum, na karasa inda yake tsaye na gaishe shi, ya tambayeni yadda nake sannan muka fara tafiya a hankali, zuciyata wani irin nishadi nake ji, Haka shima yanayin shi ya tabbatar. " Unaisa!" Ban taba jin yace min hakan ba, shiyasa na kalleshi da sauri, yayi min murmushi Wanda na fahimta ta idanun shi da Suka Kara haske, " Zaki iya fada min something about you?" Na gyada kaina, a hankali cikin nutsuwa na fara fada masa duk abinda ya kamata ya sani, seda na Gama lokacin mun Isa wani katon shop masu Saida Kaya, yace " Me yasa se yanzun na sanki? You know Unaisa I love you, I really do Unaisa, Ina jinki kamar wani Bari na jikina da ya Dade da Bari na se yanzun na gane shi" Cak na tsaya, wannan na uku kenan Ina jin ta, wannan se naji ta so genuine, so lovely, a tausashe ya fada har seda naji kamar nace Ina son shi nima, yace " Ko dai I'm not welcomed?" Nace " Ni na Isa, ni ban ce ba fa!" Yayi dariya yace " Don't rush yourself kinji, take your time and sort your feelings, Amma dai nasan Ina son ki sosae fa" Na danyi murmushi Ina sake kasa da kaina, kamar bani ce nake cika bakin bazan Kara soyayya ba, see me blushing kawai Dan ance ana sona, ciki muka Shiga, ya zauna Nima na zauna, God dukkan mu Babu Wanda ya iya larabci a cikin mu, Suma Basu iya turanci ba Amma dai a Haka aka kukuta akai siyayyar. Washegari ya Kira Mummy yace ta kaini a saka min Golden tooth. Kusan dukkan siyayyar da nayi ta tsaraba shi yayi, nayi ta complaint Amma a banza. Bansan na Saba dashi ba se da ya tafi, we were meant mu tafi tare Amma se Abu ya taso Masa Dole zai koma Nigeria, da Rana ne flight din shi Dan Haka tun safe yazo ya min sallama, inata Murmushin abinda yake fada min, har zai tafi yace " Wai ba Zaki kuka ba?" Nayi dariya nace " I'm gonna miss you" Yayi wani murmushi na Jin Dadi yace " Kina dawowa Zan aureki" Dukka munyi tunanin abin me sauki ne Ashe nan ma wani balai ke jirana! Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 *P_P* Da gaske da yake cewa Wai bazan Yi kuka ba, kawai gani nake se na fara kewar shi Haka kurum, gani nake he meant nothing to me, Dadi na da zuciya saurin karyata mutum. Na yini a daki ko abinci banci ba Dan Mummy ta fita wajen wasu distant relatives dinta Dake zaune cikin wata unguwa anan Makkah din. Se ni daya a daki inata juyi abuna. Har yamma Ina kwance se daf da maghrib sannan wayata tayi Kara, na Dan dago ta se nayi saurin tashi na zauna fuskata dauke da murmushi, na amsa call din dama through WhatsApp ne, " Yaya Ahmad, mutanen Vancouver" Shima muryar shi da Murmushi yace " Hajiya Unaisa! Ya kike ya ibada?" Nace " Alhamdulillah, mun kusa dawowa ma" Yace " Mashaaa Allah, Ina fatan kinyi addua dai ko?" Nace " Nayi da yawa, kaima na maka" " Nasan Zaki min ai ke babbar kawa tace, kinsan idan kin tashi aure ko waye angon sede yayi hakuri" Nayi dariya nace " Ba ruwana ba zaka kashe min aure ba tun kafin nayi" Yace " So, ba wata matsala dai ko?" Nace " Babu komai, yaushe zaka dawo" Yace " In a months time" Na Masa addua sannan muka taba Hira yace min na tashi na fita na zagaya Naga gari, bayan munyi sallama na Mike na shirya na Dan dauki kudi ko zanga abin siya, se kawai ya fado min, da tuni ya Aiko min abinci, da tuni ya Kira mummy yafi a kirga yaji yadda nake, nayi murmushi na fita zuwa kasa, nan Naga Dr Kamal tsaye da pack din da ake kawo min abinci, tunda na sakko yake harara ta har na karaso nace " Me nayi Kuma? Ni fa bani na Kar zomon ba" Yace " Ai an Baki rataya" Nayi murmushi yace " Daina min irin wannan Murmushin, gashi duk kin rikita honorable" Na girgiza Kai nace " Wallahi baka da dama, me yasa kake min Haka ne?" Ya Mika min bag din yace " Na tura Masa contact din ki yanzunnan nasan zai kiraki" Na gyada Masa Kai nayi godiya na koma bayan mun to sallama, na bude abincin lafiyayye me kamshi da Kuma appetizing a idanu, na wanko spoon na zauna naci sannan na lumshe idanuna kawai se nake ganin fuskar shi Yana min murmushi nayi saurin bude idanuna Ina fadin " What's this?" Se nayi dariya na fara rolling akan gadon Ina Jim wani irin yanayi me dadi a zuciyata, da dukkan jikina. Se bayan maghrib na fita Ina Hanya kuwa Sega kiran shi through main line Dina, kamar bazan dauka ba Dan a roaming calls yake Kuma akwai extra charges sosae, Haka na dauka, kafin ma nayi Masa sallama yace " Beautiful I missed you!" Nayi murmushi, se naji Dadi jin muryar shi kawai, naji farin ciki ya mamaye ni, na Dan samu gefe na zauna nace " Ina wuni? How was your flight?" Yace " Bayan Baki damu dani ba, ko missing Dina bakiyi ba, ba ruwana Dake" Wani lokacin zuciya ta kanyi Abu ba tare da kwalkwalwa ta ankare ba, bansan nace " Allah I missed you, Kuma ko Ina feels..." Dariyar da ya fara yasa nayi shiru Ina rufe bakina da hannuna yace " Haba Mana cigaba da fada, it feels what?" Nayi shiru Amma na tabbatar Yana Jin Murmushin da nake Yi, yace " Come on tell me, Baki Jin tausayin marayan nan ne?" A hankali kamar me rada nace " Empty without you!" Ya saki ajiyar zuciya yace " Kina dawowa Zan aureki, I promise you kina sani Ina jin kamar yau na cika ashirin da bakwai, duk kin sususta ni na koma karamin yaro" Nace "Dama ai age din mu daya, tunda we're soulmate" God bakina baida linzami, why are my telling him all this without thinking na ayyana. Wani irin murmushi yayi irin with sense of humor, irin ya zance muku kamar I've got it dinnan, yace " Munfi soulmate Unaisa, wannan maganar da Kika fada min ya tabbatar min I've been accepted, I promise you all the love you deserve" Ashe soyayyar ba me tsayi bace, Ashe tafiya zaiyi ya barni, bansani ba dukkan abinda muke a karar kwana akeyi, God Abiey na daban ne, soyayyar ta daban ce. Zakuga kamar nafi son shi a'a ban fi son shi ba, daga baya na fahimci hakan, shi Abiey yazo lokacin da nake bukatar makusanci, lokacin da zuciyata take bukatar Wanda zai saurare ta, abinda nake bukata shi ne soft guri da Zan tsugunna, da Abiey yazo se ya tattaro dukkan soft fibers na duniya ya daura zuciyata akai, yake yayyafa Mata ruwan sanyi, tare da tattalin ta Kamar kwai, ku tuna love at first sight yadda yake. Shi Kuma Al'amin was everything I've, shi duniyata ne, lokacin da na so Al'amin at my willing na so shi, son shi a hankali ya shige ni, ban ankare ba seda ya game ko Ina na jikina da rayuwa ta, I shared komai da nake dashi da Al'amin, wannan shi ne. Kwana biyu muka Kara a Saudia Muka taho gida, yadda na tafi Ina kuka, zuciyata coke da kunci da Kuma nadama, rayuwa ta a kife Haka na tafi, Amma a dawowa farin ciki ne fal zuciyata da rayuwa ta, Babu abinda yake dakuna, zuciyata kamar an wanke ta Haka nake ji. A airport na sakko sanye da off white Abaya, anyi stonning dinta se haske take Yi, nayi kyau dukda na Kara Baki Amma fatata tayi kyau ke kuwa Nasha AC Kuma Babu a house...lol kafata cikin loafers Baki se hand luggage Dina fuskata da madaukakin murmushi na karasa inda aka Gama komai sannan na fito daga arrivals, Hunainah na fara hangowa, Ina ruwa na da wani girma na runtuma a guje na Isa garesu, muka kankame juna se murna muke, Dada tace " Unaisa barka da dawowa" Nace " Yawwa Dada, na same ku lafiya?" Tace " Lafiya Lau muje" Suka karba kayan hannuna muka tafi, wayata dake cikin hannuna na kunna, Ina Zama a mota na zare Sim dincan na zura Bayan wayar sannan na activating nawa na tura Masa short message na dawowa ta, Babu Bata lokaci Sega reply din shi na sannu da zuwa, Akan Yana meeting Yana fitowa zai kirani.  Nayi murmushi na saka a jaka, Hunainah tace " Adda ki bamu labari Mana" Dada dake driving tace " Ki barta ta huta, je Badi'a ta Baki labari" Nace " Aikuwa dai, Dada ya Banga Nuzla ba?" Tace " So muke kawai su ganki irin surprise dinnan ko?" Nayi murmushi na Jin Dadi nace " Aikuwa dai" Straight gidan Anna muka wuce, kamar kullum gidan mu tas a share Kal kal Babu datti ko daya, na kwalla sallama Dan na fadawa har makwabta na dawo gida, Anna suka fito Tara ta, murna baa cewa komai. Dada tace naje nayi wanka na wuce kuwa nai wanka na canja zuwa plain peach skirt nasa top maroon na kunce ribbon din kaina ya zubo, gashin ya zubo baya na, na zauna lokacin zuwa lokaci Ina kallon wayata Wai ko zanga notification na Kiran shi.  Naci abinci wajen kaka uku, Abba na Kira na fada Masa na dawo, mukia Hira se dare dai na samu na kwanta, na tabbatar ko Bai fadamin ba to Yana da Mata, Dan a shekarun shi bashi da Mata zaa samu matsala babba kuwa, so I've to respect that, ban Kira shi ba se gashi ko minti biyar banyi da kwanciya ba ya Kira, na kalla agogo karfe Tara ne kawai Amma idanuna har lumshewa sukeyi. " Hajiya Beautiful!" Nayi murmushi nace " Se an saka Hajiya dinnan? Ya aiki" " Alhamdulillah, kin dawo lafiya? Kinsan tuntuni nake son Kiran ki inata daurewa ne kawai saboda nasan kina bukatar hutawa kiyi magana dasu Anna ko?" Nace " Aikuwa dai Dada ta dakko ni daga airport, Anna Bata masan da zuwana ba kuwan" Muka taba Hira na wajen thirty minutes sannan yace " Ki kwanta kiyi bacci, ki huta kinji?" Nace " A'a ni" Yayi Dan shiru kafin yace " Menene?" Nace " Ni I want to keep talking to you!" Yayi murmushi yace " Gobe ni Zan tashe ki sallah I promise you, Amma yanzun kiyi bacci" Na Dan Bata Rai ku kwace Yana gaba na me nace " Ni nayi fushi tunda ma rowar murya ake min" Yayi dariya Yana fadin " I'm sorry Baby, just sleep zanzo na Miki lulaby" Tabdi Ina ma Abiey yasan wani lulaby,  na kashe wayar, sosae nake jin bacci na lumshe idanuna Ina jin Murmushin shi na mini amsa kuwwa cikin kunne na, he's lovely. Nuzla ta shigo tana fadin " Kinzo kin kwanta ko Hira ba Zaki Bari muyi ba" Na gyara kwanciya ta nace " Muyi hira," Ta fara bani labari abubuwan da suka faru da ba nan, banma maida hankalina ba saboda bacci Dake fuzgata, se taji ma na daina amsa Mata hakan ya tabbatar Mata da gaske nayi bacci. Kamar yadda yayi alkawari da asuba ya tashe ni, akwai wani sirri da idan kayi magana da mutum na karshe to tabbas kana tashi that person will cross your mind, he always make sure shi ne karshen Yi min magana kafin nayi bacci sannan Kuma shi ke  fara min magana da safe, so se ya zamana ya Shiga rayuwa ta da yawa. A wañnan kwankain bakwai da nayi kowa yasan nayi sabon saurayi dukda ban fada ma kowa maganar shi ba Amma dai kowa ya zuba min idanu. Ko Zuhra da tazo ma seda tayi maganar tace " Hajiya kinyi saurayi ne?" Na kalle ta nace " Me Kika gani? Gani kike har hanji" Tace " Ina time din da kuke tare da Al'amin, to wallahi irin Murmushin kike" Na rufe fuskata nace " Ba wani nan, kawai I'm happy ne" Tayi murmushi tana kallon yadda Noorham ta lafe a jikina tana Ommaah ta! Ni Kuma nayi cuddling dinta a kirjina tace " You should be happy, kada ki bar kowa ya dauke Miki wannan farin cikin. Babban rabo Yana tafe!" Se dare suka tafi bayan na huce gajiya na tattara tsarabar Yan hadejia na tafi Dan reporting zuwa wajen aiki. " Anjima karfe nawa Zaki tafi? Should I send my securities su tafi dake?" Nayi saurin girgiza Kai Ina zare idanu nace " A'a ni dai Zan iya zuwa ni kadai fa" " Komai nace see kice a'a. Na Dan Baki lokaci kiyi settling ne kafin na proceeding maganar auren, by the way Ina kike son Zama?" Na danyi shiru Ina tunani se na tuna Yar uwata Dake dutse ita dakai, na tabbatar zata so mu zama mu biyu, Haka Kuma ko so nake na zauna a China to tabbas zai iya kaini, nace " Dutse nake so, is that ok by you?" Yace " Of course ko Ina kike so, I'll transfer you daga hadejia se muyi zamna mu a dutse ko?" Nace " Eh" Yace " Inada gida cikin fatara estate, na Kuma saya fili a hybrid, wanne kike so?" Nace " Hybrid" " Done Baby! Idan architect din ya Zama ready, se ki Masa bayanin yadda kike son plan din!" Oh Allah Wai nice ake bawa zabi, min Jima muna maganar abinda nake so se can nace Masa " I love flowers, plantation ma kawai, Ina son colors dinsu da fragrance dinsu, they're cool" Yace " I'm jealous!" Nayi dariya sosae yace " Ya Kanata na shuka su a jikina, so that I'll attract you!" Na koma hadejia cikin aminci, idan akwai farin ciki a duniya da bashi da iyaka to soyayya ce, na yadda ita din ZUMA ce me zakin gaske wadda Kuma zata iya dallar ka yadda zakaji Babu wani zugi da radadi irin nata. Duk Wanda yake ganin soyayya ba komai bace to ya tabbata baiyi ba, Wanda yake ganin ta ya zanyi wannan abin to ba soyayya yake ba, it makes the impossible possible, idan ba Haka ba ta Yaya Abiey ya iya flirting Haka, he's so romantic and sweet to be. Ina ma dai ace na dawamma tare da shi, inama ace Bai mutu ya barni ba Amma Allah Bai nufa ba, ba Haka Allah ya tsara ba! Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [6/16, 10:03 PM] Hauwa Galadima: *Q_Q* Exactly wata daya da komawa ta hadejia Abiey ya riga ya zama bangare na jikina ya Zama wani jigo na cikin rayuwata, shi din ya Zama bango da nake jingina. Har lokacin ba Wanda na fadawa ko da Zuhra ma ban fada Mata ba, tsoro nakeji irin tsoron da Fatima wato Nanah taji lokacin da ta hadu da Abba Prof, lokacin da take son gabatar dashi ga Daddy Amma se ta kasa saboda tana Jin tsoro, Amma dukda Haka ta aureshi.  Ranar laraba ana gobe Zan koma kano, Ina zaune na Gama yanke farce na, Ina taje kaina da jiya nayi steaming din shi tunani nake ko kawai na Kira Zuhra na fada mata, ko kawai na fadawa Abba Kai tsaye se kawia na Kira Zuhra, Bayan mun gaisa na tambayi Azizaty Noorham nace " Ina son fada Miki Abu ne" Tace " Kinyi niyya kenan? Ina jinki" Nace " Wallahi se na fasa" Maimakon ta roke ni se cewa tayi " Oho Miki dai, duk abinki ni daya kawai kike da, Dan Haka ki Gama tsilla tsillar ki ni din dai nice" Na Bata Rai nace " Lallai ma ji kike kamar bazan iya Babu ke ba ko?" Tace " A gwada Mana" Nayi tsaki kawai, na fara fada Mata a hankali yadda abubuwan Suka faru, tundaga haduwar mu da komai da komai har zuwa yanzun, har sunan shi na fada Mata Amma bansan yadda akai Bata gane uncle dinta bane, ko Dan Allah Bai nufa ba " Zuhra wallahi bansan ya zanyi ba da gaske" Tayi murmushi tace " Idan nace ki rabu dashi saboda shekaran shi Zaki iya?" Nace " A'a Ina son shi gaskiya!" Tace " To tsoron me kike? Idan har yadda nake ganin farin ciki a tare dake nasan tabbas Allah ya amsa adduar mu, inaga lokaci yayi, lokacin da muke jira ne ya karaso" Nace " Zuhra babba ne" Tayi dariya tace " Full package kenan, karki damu ba kina son shi ba, indai Abba yayi bincike know that na Miki alkawarin Zaki aure shi I'll convince kowa da kowa! Amerya" Nace " Ke kinada matsala" Tayi dariya tana ta tsokana ta sannan ta karfafa min gwiwa ta. Se naji Dadi da sanyi a raina. Bayna munyi sallama se ga wani Kiran ya shigo, wayata Apple ce so kawai gani na yi an rubuta " Nag or Cànîm" Gabana ya fadi, nasan lokacin can da muka hadu dashi Nag na fara saving number din shi dashi, Haka daga baya na maida Cànîm, shi kadai na taba Kira da hakan ban taba fadawa wani wannan sunan ba. Na kifar da wayar, na mike se na dawo na kalla screen din sannan na mike na fice daga dakin, bayan shekaru se yau ya tuna Dani? Ko dai ya ganni a airport ranar? Na girgiza Kai ba yadda zaayi Al'amin din da na sani ya ganni ya share ba zai yiwi ba. Banma Yi niyyar daura dinner a wañnan lokacin ba Amma kawai na samu kaina da daurawa, dukda Kar na koma ya Kira na dauka, ni dashi ta Kare hakane kamar yadda baban shi yace gwara na rabu dashi naji zafi Akan na aureshi maman shi Bata Sona, hakan zaiyi wahala zanji Babu dadi cikin zuciyata, auren Zia fita akaina gaba daya duk kuwa soyayyar da muke ma juna. Se bayan maghrib sannan na dawo daki ni da Maryam Dake faman ce min sub dinta ya Kare, na dauki wayata na Mata vtu sannan ta barnj na tsugunna. Na dauki wayar King me hoton zuciya, da mukulli padlock, da kibiya ta caki zuciya shima ya Kira "King❤️🔐💘" Haka nayi saving number din shi, Babu Wanda na taba kulkewa se Kan shi, shi kadai Kuma ko ba komai dai na aure shi, hannuna na rawa na Kira shi, nasan har korafin ban Kira nace Masa na dawo daga aiki ba se yayi, nasan halin kayana. Bai dauka ba se ya kirani " Yau anyi dogon shift ne ko kuwa bawan Allah aka manta ?" Na marairaice nace " Banida lafiya fa!" Yace cikin wata irin murya " Me ya faru? Me ya same ki? Attack dinne?" Ba karya nake ba, dazun a asibiti da safe na danyi tari kadan saboda Kona incinerator da akai ni Kuma na fita Babu mask zuwa amenity karbar awara, da na Dan Shaka inhaler se ya tafi. " Mild attack ne Kuma ya tafi' Cikin damuwa yace " Baki taking precautions din Dana fada Miki ko? Why is this asthma doing this. To ya kike ji yanzun?" Na fara fada Masa ai Dana dawo mahar steaming kaina nayi, nayi girki, nayi manicure and pedicure, anjima Zan saka lallae Zan danyi spa a jikina. Yayi murmushi yace " Duk ayau din, wannan gashi da jiki suna Shan gyara Ina ma ni ake bawa quarter attention din da ake basu" Nace " Kenan bana kula da Kai ko?" Yace " Ni bance ba, ni ban fada ba" Nace " Shi kenan se anjima' Yayi dariya yace " Nasan ba fushi kikai ba Kiran sallar Isha ake, pray let's talk before you sleep" Nayi murmushi gwanin ban shaawa na Masa sallama sannan nayi sallah naci abinci, na dawo na kunna data Dan chatting tare da fara kokarin karbar order kayan sanyi Dan kuwa sanyi na tafe. Ina Gama refreshing se ga message din Al'amin " Babes!" Na bude na kurawa Babes din, na tuna lokacin da nake dokantuwa da hakan, na tuna yadda ko wani naji ancewa Babes se fuskata ta haska, Amma dukda Haka yanzun ma seda naji wani iri cikin zuciyata. " I called earlier I guessed Baki kusa, ya kike? Ina fata kina cikin farin ciki, howwa u?" Wannan farin cikin da ya ambata se naji haushin shi nake ji, hakan yasa nayi replying din shi " Of course I'm happy, Dan ka manta dani, Dan ka daina kula ni bazan mutu ba, Kuma I'll find happiness anywhere wallahi" Seda na tura na Kara typing " See I've found my love ka gane" Ya Dan turo min da emoji na dariya yace " I'm sorry, I'm happy you're happy I guess bani da matsugunni anan. Amma Dan Allah here my story out" Nace " A'a rike abinka zai maka amfani" Daga Haka na kashe wayata,se naji idanuna sun ciko da kwalla me kuma zai ce min? Me zai fada min bayan tafiyar da yayi ya barni ko waiwaye babu. Ana Gama Haka Sega Oga kwata kwata ya kira, na dauka na gaishe shi yace min " Me ya samu muryar ki?" Omo see mutum, nace " Babu komai" Muka Dan taba Hira yace " Unaisa when are you ready? Ni fa ba yaro bane I'm not good with words, inata hakuri baa gani" Na danyi dariya nace " Ayya mana! Gobe inshallah zan je Kano Zan fadawa Abba." Yace " Yar Abba I can't wait Naga Abban ki, Annan ki, da kowa naki" Nace " Allah ya kaimu, Amma what about your family will they be ok?" Yace " Kai kin taba ganin mace komai girman ta zaai Mata kishiya ta amince? Ai bazai yiwu ba. You see ni ba yaro bane, Babu Wanda zance zanyi aure zai hanani, kawai karkiji tsoro I'll protect you, nothing ke no one will harm you, idan har Zan Bari a cutar Dake I wouldn't have loved you in the first place, ni namiji ne da ya Isa da gidan shi I assure you that" Yana daya daga cikin anxiety and fear Dina, Mata akan kishiya baka Sha musu alwashi, zasu iya komai musamman idan har sun manyanta sun Gama haihuwa, is not funny, Unaisa is not free, pay N300  to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/17, 7:39 PM] Hauwa Galadima: *R_R* Dear Lady Fatima, this page is for you. Thank you for making house lively Na samu karfin gwiwa sosae na tunkarar Anna kafin ma azo Kan Abba, da sassafe kamar yadda nake tahowa Kano daga hadejia wannan Karan ma hakan ce ta kasance, Ina shigowa gida Nuzla na kokarin fita, ai tana kyalla idanu tana ganina tace ita fa Babu inda zata je kuma, muka shigo tare Anna na tsakar gida tana wankewa, a raina nace tsaftar ta tashi kenan. Kafin ma tayi magana muka cire takalma muka riko a hannun mu sannan muka shigo, jakata kawai na aje da waya na fito na karbe ta, Taki bani akan na wuce na dafa ko noodles tasan banci abinci ba, nace " Ki Bari idan muka Gama se muci abincin tare" Ta yadda muka saka hannu tana ta hararar Nuzla na Kuma San Dan ta dawo ta fasa fita ne. Seda muka Gama sannan na sama Mana abinci Muka ci munata Hira, kafin mu Gama se ga Badi'a itama, aikuwa se Hira har na manta bance ma Abiey na karaso, shi mutumi ne Mai uzuri, uzuri na gaske ma kuwa Dan kuwa indai nayi tafiya ban Kira ba zai sawa ran shi kawai Abu ya hanani Kiran zai Kira ni, son da yake min ya ishe ni komai, ya ishe ni rayuwa, ban taba ganin zanyi fighting Akan soyayya ba Amma wannan soyayyar Ina ganin kaddara ce kawai bazan iya ja da ita ba. Bayan maghrib Badi'a da Adeel zasu tafi, ya rike Anna shi bazai bi innar shi ba, Haka Nuzla take ce Mata Innar Adeel, tayi ta masifa tana Jin haushi Amma gobe ma abinda zata fada kenan, har muma muka Kama Amma shi Amie yake ce mata, Yaya Man Yana dariya yace " To Anna ki barshi ya kwana Mana" Tace " Suleiman fita a idanuna, ku dauki Dan ku can ku tafi" Shi kuwa yaro yace Bai San zance ba, na saka hannu na karbe shi ya late a jikina nace " Ai akwai kayan shi anan, ku tafi kawai idan yayi kuka zakuji Kira" Badi'a ta dube ni tana min wink, na harareta nasan yau ji take kamar an saka ta aljanna, suka tafi na Shiga dashi ciki na Masa wanka na canja Masa kaya zuwa na Shan iska sannan na goya shi, na dau waya na Kira shi, " Ina wuni?" Yace " Alhamdulillah Beautiful! Yanzun dawowa ta daga Abuja kenan. Yau assembly din discussion din akwai zafi" Na Masa sannu da zuwa sannan nace " Kayi wanka ka kwanta to, tunda akwai agenda gobe" Yayi murmushi yace " Yau duk fa bamuyi magana ba kirata kike ne?" Na rufe Baki Ina Dan dariya kadan nace " Ban Isa ba kuwa, kawai dai Naga ka gaji me" " Allah ya Miki albarka, I'm meeting my brother about you tomorrow, try and discuss maganar da Anna please!" A kunyace nace " Inshallah!" Daga Haka mukai sallama na wuce dakin Anna da Adeel a baya na har yayi bacci ma, na zauna Ina binta da kallo, yadda take jejjera Kaya cikin wardrobe, ta juyo tace min " Ya akai? Ina jin ki" Nace " Mhmmm! Ya akai kika San magana zanyi miki?" Ta kalleni tayi murmushi tace " Na sani Mana, bani na haife ki ba?" Na danyi murmushi nace " Dama akwai wani Wai Yana Sona zai aure ni" Ta aje folded shaddar hannun ta, ta zauna tana fadin " Sakko shi, bana son Kuna goyo, A Ina kuka hadu" Na sauke Adeel na kwantar dashi akan gadon sannan nace " A saudiyya, Amma Anna ba yaro bane, yace min last daughter din shi saa tace" Anna ta jinjina Kai tace " Ikon Allah, Dan Ina ne?" Se nayi shiru like bansan dan inane ba, to fa? Nace " Anan Kano yake amma senator ne" " Kina son shi" Tambayar ta zo min a bazata, to Amma duk inda so yake indai akwai shi se ya nuna Kan shi, na dago na haske ta da murmushi, ta zaro idanu tace " Allah Adda? Abin azumin me" Na sunkuyar da kaina Ina murmushi nace " Ni bance komai ba fa Anna" Tayi dariya ta cigaba da jera Kaya cikin wardrobe tace " Labarin zuciya a tambayi fuska, ba damuwa gobe kije ki fada ma Abban ki, amma Unaisa me Mata Kuma?" Na langwabar da Kai nace " Anna yace min Kar na damu" Ta kalleni tana ayyana wauta irin tawa tace " Kin taba jin namiji yace ki damu Alan matar shi? Shikenan no dai kullum addua nake muku na zabin alkhairi, nasan kema kinyi tunda ga inda kuka hadu. Ki same shi gobe ki fada Masa" Jikina ya danyi sanyi nace " Amma Anna Dan Allah ni Zan fadawa Abban da kaina?" Tace " Gobe Ina da abinyi, kije ki fada Masa in ya yarda yayi bincike Babu matsala tunda kima son shi, Kuma shekaru ba wani abin bane tunda kowa akwai tsarin da Allah ya Masa" Se na amince muka danyi shiru, se Kuma ta fara min tambayoyi akan shi, Ina Bata iyakacin gaskiya Dana sani. Washegari da wurwuri nayi wanka na shirya Adeel wajen seven na Kira Abba nace Masa idan Yana gida zanzo, yace ba zai fita ba Yana jirana. Bayan na Gama ma Kira sahibin zuciyata, Bai dauka ba se wajen takwas da wani Abu ya Kira, na dauka " King" Yace " A'a Ina magana da Beautiful ne?" Na Dan Bata fuska cikin Wasa nace " Ni ce mana" Yayi dariya yace " Ai naji wani sabon suna ne Kinga I've to ask ko?" Nayi murmushi Ina Wasa da gashin Kan Adeel dake gabana Yana cin Dan wake nace " You're my king, you rule my world, you're my everything, I don't think words will be good enough to explain how much I love you! Idan ban taba fada maka ba, yau Ina fada maka Ina sonka, Ina mafarkin na Zama matarka" Tunda na fara magana ya dauke wuta seda na kai Aya sannan yace " Thank you! Kin faranta min Rai, you've no idea. Na rasa me zance" " Kace kana so na ni dai" Yayi murmushi yace " Ai kin sani, kinfi kowa sani. I love you Baby. Allah duk kin maida ni karamin yaro dama Haka soyayyar yake?" Nayi dariya Ina jin kamar a saman gajimare nake, wani irin nishadi nake ji, soyayyar Abiey is like being drunk, ba zaka fahimci komai ba, a yadda Nanah ke zuzuta Abba Prof dinta, Zan bugi kirji nace ko Fara Yar shehu ba zata Gaya min soyayya ba, dukda nasan kwaciddo ya sota Amma baikai Abiey na ba. " Anjima zanje gurin Abba na Masa magana akan ka, Anna ta bada blessings dinta" Yace " I'm happy alhamdulillah, Bata yi maganar age Dina ba" Na girgiza Kai nace " She didn't tace duk abinda Abba yace ita Bata da matsala" Yace " I can't wait, nayi hakuri na manta wata nawa rabona da Naga Murmushin nan naki" Na saki wani kuwa nace " Kai Bai Dade ba fa, it's just five weeks" Yace " Haba ke kuwa an Dade" Muka Kara Hira sannan yace min zai je yayi breakfast he'll meet his brother suyi planning zuwa ganin Abba dukda ya fada masa ta waya. Mukai sallama akan zamuyi communicating zuwa yamma. Na mike ganin lokaci kada na Bari Abba yayi ta jirana, wani voil nasa grey me touches na red, na wrapping turban dina na Yi kyau, na fito Bayan na kaiwa Anna Adeel, tace " Kira uwar shi tazo ta dauke shi" Nayi dariya nace " Dan Allah ki bar shi ya kwana biyu Anna" Tace " Wuce ki tafi ki gaishe su" Na amsa da to sannan na wuce Ina adduar Allah yasa kada Abba ya bada matsala ko Dada, seda na fadawa Zuhra ta tabbatar min Babu matsala . Na karasa gidan, Yaya Faisal zai fita muka gaisa yace min Dada ta fita dazunnan, nace Masa ai gurin Abba yazo, yace to kawai na wuce side din shi. Ina Shiga parlon Sha daya na safe nayi, na karasa Ina murmushi da ya bayyana hakora na, na zauna a kasa nace " Abba Ina kwana" " Lafiya Lau Unaisa, ya Hanya?" Nace " Alhamdulillah Abba!" Ya gyara zaman shi yace " Bamu zauna munyi magana ba ma, wannan yaran Hafiz Wai yazo ranar Amma Bai sameni ba, ko kunyi magana?" Nayi saurin girgiza Kai na nace " Ki daya Abba" Ya tabe baki yace " Allah ya kyauta, bansan Neman me yake min ba har office ya bini" Na daiyi shiru saboda bana son maganar, Abba ya fahimci hakan se yace " To me muka samu Unaisa? Nasan wannan ganin nawa akwai magana" Na fara murmushi rasa yadda Zan fara fada Masa se yace " Ni ne Abban fa, fada min menene?" Nace " Abba dama wani ne yace Yana Sona" Ya kalleni yace " Mashaaa Allah that's great! Who's that guy" Na fara Wasa da hannuna Ina ayyana ta inda Zan fara se wayar shi tayi ringing, ya dauki wayar yace " Lemme answer" Fuskar shi da murmushi yace " Ran honorable ya dade! Anjima nake son shigowa mu karasa maganar nan" Se yayi dariya yace " Wai da gaske? Ina gidan ai, Bari na shigo da Kai" Yayi dariya yace " A'a wannan maganar babba ce, to ka karaso" Ya kashe wayar Yana dubana yace " Unaisa nayi bako, ko Dan ai baban ki ne ma, baban su Ahmad ne, ki jirani parlon Dadar ku idan na Gama Zan same ki can" Na mike Ina son Naga mutuminnan da baya son hayaniya ta bakin matar shi, nace " To Abba!" Ina gyara zaman veil Dina se naji wannan muryar tashi yayi sallama kofar parlon, a razane na juya se fuskata akan tashi, shima se Naga Yana min kallon mamaki, irin what are you doing here? Na kalleshi hannuna har rawa yake, Abba Bai ma lura Dani ba yace " Honorable honorable sannu da zuwa!" Ya Dan daga Masa hannu yace " Unaisa what are you doing here?" Shi Abba Bai kawo komai ba Dan tuannin shi ai munsan juna, yadda nake da yayan shi. Gaba daya naji wani irin abu ya tsaya min, tamkar duniya ta tsaya, shi ne mahaifin Aseey da Ahmad? Shi ne Uncle din Zuhra? Brother din Abba? What's this? Meke faruwa ne? " She came to introduce me to someone ne, ka zauna Mana" Abiey har lokacin Yana tsaye yace "Ita ce yarinyar da nace maka Zan aura..." Nayi saurin daga kafafuna Dan fita Abba da ya tsaya shima in shock yace min " Unaisa dawo" Na dubi Abba idanuna har sun ciko da kwalla nace " Allah Abba bansan baban su Ahmad bane, I never know. Abba bansani ba" Yadda na rikice gaba daya yasa Abiey Zama yace " Ismail me yake faruwa, how do you know Unaisa, ya kuke maganar su Ahmad" Nayo saurin fita ba tareda na jira me zasu ce ba, kafata kawai nake cillawa Amma ba game inda nake takawa nakeyi ba. Ina zuwa parlon Dada na zauna na takure Kan kujera, Ina ayyana how could this be? Ya ma zaayi ace Baban Ahmad ne saurayi na,gaba daya kaina ya kulle na rasa tunanin da zanyi . Na Ciro wayata na Kira Zuhra ta dauka dama jiran Kiran take, tana dauka na saki kuka nace " Zuhra I'm in a mess! Zuhra ban sani ba wallahi, Allah Zuhra ban sani ba" Cikin rashin fahimta tace " Unaisa keep calm, me ya faru kimin bayani. Meye Baki sani ba? Kimin bayani" Nace " Zuhra Wai saurayina, wannan da nake fada Miki, wannan da nake so... Na Shiga uku, na shiga uku Life is so unfair to me" Gashi kuka nake Kuma naki Mata bayani, se ta fara roko na na fada Mata abinda yake faruwa " Zuhra Wai shi din da Wai Baban su Aseey da Ahmad ne!" Dif naji tayi shiru na tabbatar kokarin assessing abinda na fada takeyi, se wajen bayan 30 seconds sannan tace " You're kidding right, kina nufin Abiey ne Wanda kike magana akai? Innanlillahi wa inna ilaihil rajiun!' UNAISA is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [6/17, 10:32 PM] Hauwa Galadima: *S_S* " Unaisa matsayin 'Ya take a gurina, mahaifiyar ta ita ce kanwar Zainab, ai nasan baka manta fuskar mahaifiyar zainab ba? Nasan shaafa kayi shiyasa baka tantance fuskar ba. Unaisa kawar Zuhra ce, kawar Asiya ce sannan aminiyar Ahmad, kadan kafin ka tafi saudiyya ban Kira ka nace maka nayiwa Ahmad Mata ba, I wanted to hook them saboda yarinyar Tasha wahala she was betrayed, Amma se Taki yarda. Shiyasa kaga ta rikice Bata Sanka ba, Bata Yi tunanin Kai din mahaifin aminan ta bane" Abba ya Gama wannan dogon sharhin, Abiey kawai kallon shi yake har ya gama, shi hankalin shi ma ya kasu biyu Yana Jin sharhin Abba sannan Kuma Yana tunanin halin da nake ciki, a Dan lokacin da ya sannu ya fahimci I'm fragile sosae, ya fahimci Abu kadan ke daga min hankali. " She talks about you da farko nayi tunanin Kai ka haife ta,se daga baya tace min Kai uncle dinta ne. Duk wannan doguwar maganar Ismail me kake so kace, na hakura? Na janye na fasa auren ta?" Ya girgiza shi Kan shi he's confused, Yana tuna danganta ka ta dasu Ahmad, zai Kuma so ace Dan uwan shi ya samu abinda yake so, musamman yadda yake zance on and off,idanun shi kadai shows the desperation da yake ciki, Amma Kuma idan aka hanga ya kamata a hango,ya kamata a duba aga Unaisa Kuma fa? Yarinyar ce ni with a golden and soft heart banida nufin cutar da kowa, I'm just craving for love. Mamaaa fa ? Zata iya komai Dan ganin ta Hana aurennan he will never want me to be broken again. " Ka hakura, Dan Allah honorable ka hakura kawai" Yace cikin dakewa " Bazan iya ba, na Mata alkawarin Zan aureta Zan faranta Mata rai, na Mata alkawari I can't break her heart, a labarin data bani she's suffered enough" Abba yasan halin Abiey, Yana da kafiya da naci akan Abu, shiyasa he prosper yadda hankali Bai tunani. Cikin lallashi yace " Asiya ba zata ji Dadi ba ka auri kawarta, Haka Ahmad ma. Kasan vacancy Ahmad Unaisa taje hajji? Ahmad ya Bata kujerar shi" Yayi murmushi yace " Kace min Aminu ni Ismail bazan baka auren yata ba that's all! Ki Ahmad Bai bada kujera ba it's written se min hadu, se Kuma munyi aure I'm determined" Abba ya runtse idanu yace " Ba Haka bane, wallahi I'll love ka aureta, ni kaina hankalina zai kwanta na Mika ta hannun Dan uwana, Ahmad nake tunani" Abiey ya mike yace " Wallahi! Wallahil azim!! Ko Ahmad ke son ta ya rabu da ita, Zan aure ta saboda Ina son ta, nasan tana Sona so ya rage naka kayi deciding, idan kaga na janye, Beautiful da kanta tace Bata Sona ba zata aureni ba, a wañnan na maka alkawarin fita harkar yark And please check on her she must be disturbed now, I want to see her!" Abba ya jinjina Kai, baya tunanin yayan shi zai janye wannan maganar, yadda yake tunanin abin da sauki to ya wuce Haka, ya mike ya dafa Shi yace " Kayi hakuri Doctor! Kayi hakuri Zan baka Unaisa da yardar Allah, Amma ko zaka samu zainab ka fada Mata" Babu kunya ya saki murmushi yace " Tana ciki ne?" Ya girgiza Kai yace ta fita, ya Masa alkawarin dawowa da dare Dan magana da Anna, Suka nufi sauka daga stairs shidai Abba har lokacin Yana cikin mamaki ne, Haka Kuma ya rasa yadda zaiyi, ya lumshe idanu Yana ambaton Allah ya kawo Masa dauki. Har sun sauka kasa se ya juya yace " Ka Kira min ita please!" Ya fada Yana hada hannayen shi biyu yace " Tunda yanzun ka Zama siriki na!" Sukai dariya dukkan su, Abba ya juya yana Kara gaskta tsarkin mulkin Allah, waye zai kawo wannan mutumin zai so yarinyar Yar karama Haka? Ya tuna lokacin Samartakar su, lokacin yaje London yayi medicine ya dawo, shi Kuma Abba ya Gama accounting and finance a Spain, Abiey Suka dawo baban su yace su fitar da Mata suyi aure. Tun can su masu arziki ne, tamkar arziki gada sukai Haka abin yake, baban su me kudi me Dan Boko Kuma shiyasa duka har Mata Yayan shi sunyi karatu. Abba yace baida zabi saboda shi baida shiga mutane, Abiey ya zabi Mamaa ita Kuma Yar abokin baban su ce da tunda Suka taba zuwa Jahun take yawan zuwa har Suka fara shiri sosae da Abiey har dai kowa yasan soyayya suke, tana da kanwa Shamsiyya ita take binta, tunda aka saka rana ta fahimci Abba bashi da budurwar da yayi presenting take cusa Masa Shamsiyya Abba yaki, daga karshe yaga Dada kallon farko ya fadawa Baban shi akai aure, shi ne dalilin da yasa Mamaa ta tsani Dada, ganin ta da tuni ita da Shamsiyya ke juya gidan. Abiey na da high taste akan mace idan yace Yana son wannan abin to ka kalli abun tabbas yakai, to yanzun ma Abba baiyi mamaki Dan Yana son Unaisa ba, Dan kuwa yasan se namijin da ya San kanshi zai gane cewar Unaisa ta dace dashi. Gabana ya cigaba da faduwa Ina jin sallallami da salatin Zuhra kafin Kuma ta kashe wayar, whta do you expect? Ta amince ta goya min baya na auri kawun ta, na Zama kishiyar uwar favourite cousins dinta? Na lumshe idanuna Wanda ya bawa hawayen idanuna damar sauka kuncina, wani iri nakeji, me yasa kaddarata take da tsauri? Astagfurillah Allah na tuba Ina Neman sassauci. Na kasa shesheka se hawaye dake gudu Ina hango Ahmad da dariyar shi da fara'ar shi gare ni, se na saka Masa da aurar ubansa? Nasan banida laifi Amma ya zanyi yanzun? Sallamar Abba tasa nayi saurin mikewa, ina goge hawayena, ya kalleni cike da tausayawa yace " Ki daina kuka, kiyi addua Allah ya zaba mafi alkhairi" Nace " Abba ban taba sanin he's Aseeys' father ba, wallahi ban sani ba" Yace " Na sani, is not a crime kinji, ki daina jin kamar kinyi laifi, as far as kina son shi I'll support you, I'll Marry you off to him kinji" Se naji sanyi a raina ko ba komai na samu mahaluki daya ya goyan baya na. Na share hawayen Amma Ina tuna Anna, dasu Ahmad ya zasu ji, me Zan fada musu? Innanlillahi! " Kizo Yana Kiran ki" Nayi sauri na girgiza Kai na, Abba yayi murmushi yace " Come on sakko muje Yana nan yaki tafiya Se ya ganki" Na mike Ina goge fuskata Amma kallo daya zaka min kasan naci kuka ba kadan ba. Na same shi har ya shiga mota, na zagaya inda yake ta waje akai wining glass din, ya Dan zaro idanu yace " Kuka kike? Menene abin kuka? Ya Salam Unaisa kalli fuskanki" Se na Kara bare Baki Ina wani kukan, ya kalleni ya bude motar ya fito, kowa dake gurin, securities dinsa harda Abba na kallon ikon Allah, Abba ya sake Baki kawai " Me yace Miki? Fada tayi Miki?" Na girgiza kai, yace cikin birkicewa " To me yace Miki?" Nace " Asiya kawa tace, Ahmad is my friend also and I love you, I'm confused King, bansan ya zanyi ba" Ya saki hushi yace " Look up! Kalle ni karki Kara tunanin Zaki rabu Dani idan har kina Sona ki manta dasu Asiya kinji" Na girgiza Kai nace " She's my friend, Ahmad gave me his vacancy" Ya Ciro wayar shi ya Mika min yace " Kira Ahmad ya fada kudin kujerar shi mu biya shi, Kinga shi kenan ba Zaki dinga kuka ba. Haba Mana Beautiful wata nawa banganki ba Amma ki kalla face din da kike nuna min, kalli fuska duk hawaye, ko Murmushin da nake yearning ban samu ba. This really hurt!" Ganin da gaske kuka nake ya Kira Abba yace " In law kace tayi shiru, I'm sick ganin kukan nan nata" Abba yayi murmushi Yana mamakin mu, kusancin mu har yakai Haka, shi baiyi tuannin we were acquainted this much ba. Da kyar Suka samu nayi shiru, idanuna sunyi jawur Abba yace na Shiga su kaini gida, kada na fadawa Anna komai. Tunda na zauna gefen shi yake bani baki, yadda ya damu se ya fara bani tausayi Dole na Dan saki fuska Amma damuwa, tsoro ne fal zuciyata! UNAISA is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [6/19, 10:04 AM] Hauwa Galadima: *T_T* Ban sani ba ko kuskure yayi ko Kuma ya zancewa abin? Kafin mu karasa gida ya Kira wata number, baa Jima ba aka dauka, har lokacin kallo na yake, dukda na daina kukan Amma Kuma ajiyar zuciya nake saukewa akai akai, he looks really disturbed, saboda ko Dan Murmushin yaken da nakeyi na kasa saboda nasan tabbas zuciyata ba a Dadi take ba. " Salma ya gida? Ya family...I need something from you...lefe Zaki hada min Dan Allah... Se yayi dariya yace ...Eh aure zanyi ki tura min bank details din ki.... something good and fancy please... Dole se kin santa I'm very serious...kina tunanin Wasa nake? Ok gata kuyi magana" Ya kalleni yace " Ki saki ranki, she's our youngest sister! Salma" Na gyada kaina na karba, muryata a sanyaye nace " Ina wuni Anty Salma?" Ta saki dariya tace " Innanlillahi! Wai Yaya Ashe da gaske yake? Anty Ina wuni" Na kalleshi se na danyi murmushi kunyar antyn da ta kirani dashi nace " Ya Yara?" Tace "Alhamdulillah! Da gaske Yaya yake?" Nace " Mhmmm!" Tayi wani dariya na Jin dadi tace " Dan Allah ki karba number ta a gurin shi, Allah ya Sanya alkhairi, kiyi addua sosae kinji?" Na gyada Kai na sannan na Mika Masa wayar daga yadda yake amsa ta tsokanar shi take, they have good relationship da gaske. Har kofar gida Suka kaini ya karba wayata yasa min number dinta yace " Chat her up, a turkey take aure" Se lokacin na tuna ta, Bata zo bikin su Zuhra ba Amma Kuma sakon ta yazo, Dan Zuhra na santa tace tana son Dada shiyasa. Na bude kofar ba tare da nace Masa komai ba yayi saurin Kiran sunana, na juyo yace. "Ina son zanyi magana da Anna" Na girgiza Kai nace " Dan Allah ka Bari a Gama sorting abubuwan nan, I'm in a mess already" Wani irin kallo yayi min na disappointment yace " Wanne mess? Me zamuyi sorting Beautiful? Are you denying me? Do you want to dump me?" Nayi sauri Na girgiza Kai na, hawaye tuni ya fara sintiri saman fuskata, I hate the fact da nake da saurin kuka, yace " To me zamuyi sorting Beautiful? Dan Allah ki daina kukan nan, kinsan ya nakeji? And the worst thing ba Zan iya rarrashin ki ba" Na juyar da kaina da sauri nace " Ina sonka, I want to be your wife, I want to stay close to you Amma Kuma Kai Baban Ahmad ne, Ahmad has done more than enough a rayuwata" Ya dafe Kan shi yace " So Zaki barni saboda Ahmad kenan?" Nayi saurin girgiza Kai na, ai ni idan na tuna Zan iya rabuwa dashi numfashi na nake ji Kamar zai dauke " Ina sonka fa!" Yace " Then let me handle this kinji? Dan Allah ki daina kuka, idan ba Haka ba Zan aureki gobe" Inama ya auren washegari kilan da munyi kwanaki tare, kilan da zaman mu yayi nisa ba wannan da ya Kare a kwamaki uku kawai. Na fita na shiga gida, yasa na goge fuskata Amma nasan muryata kawai Anna idan taji tasan akwai matsala. Aikuwa dai a tsakar gida na same ta, tana kallona tace " Me ya faru?" Se kawai na fada jikin ta na saki kuka, ta lumshe idanun ta tana bubbuga bayana tare da cemin " Kiyi hakuri komai zai zo da sauki" Wannan yasa na Dan ji kwarin gwiwa, na dago nace " Tare muke da honorable, yace Yana son gaishe ki" Tayi saurin mikewa tace " Me ya Miki kike kuka? Shi ne" Na girgiza Kai na, ta Shiga ciki tace na shigo dashi, Yana tsaye bakin mota nace " Tace ka shigo" Daya daga cikin security din shi zai biyo shi ya daga Masa hannu ya biyo bayana, har an Masa shimfida, Yana Zama na shige ciki zuwa dakin mu, Anna ta fito sanye da hijab, ya tsugunna abin dariya Amma Kuma girmamawa ce dukda ya girme ta sosae yace " Ina wuni Anna? Na same ku lafiya?" Ta Dan zauna tace " Lafiya Lau, Dan Allah ka zauna" Yayi murmushi ya zauna, Suka Kara gaisawa sannan yace " Anna ni dake duka musulmai ne, Kuma min yarda Allah shi ke hada mutane ko?" Tace " Eh ahka ne" Yace " Na hadu da Unaisa a wata kasar, a wata duniyar Kuma Ina sonta Zan aure ta, se Kuma yau dinnan ya kasance ni mahaifin aminan ta ne, nasan a aladance akwai alkunya Amma Allah ya hada mu, Kuma ni bazan iya alkunyar nan ba, not when Abu ya shafi Unaisa, nasan zakiga kamar nayi rashin kunya da nake fada Miki Haka, Amma wallahi ke kadai Kika fini son Unaisa, bazan iya rabuwa da ita ba. Ni bansan ta ba, ban taba sanin taba itama Haka, Anna ki duba lamarin mu" Anna ita gaba daya she's confused, mahaifin wa? Tasan banida kawaye, ita Bata taba ganin marar son tarayya da mutane iri na ba, to mahaifin waye " Na fahimta, sede abinda ban gane ba Kai din mahaifin waye? Me yasa Kuma take kuka, bana son Naga tana kuka" Ya gyara zaman shi yace " Ni baban Ahmad da Aseey ne, Yayan mijin yayarki ne" Anna ta zaro idanu tace " Ahmad dai Dana sani?" Se ta girgiza Kai tace " Dan Allah kayi hakuri ka bar maganar aurennan!" Yace " Kiyi hakuri Anna, yanzun kikace Baki son Unaisa tayi kuka Kuma kince na rabu da ita, Dan Allah ki goya min baya saboda gaskiya bazan iya ba, kiyi hakuri" Anna tayi shiru gaba daya ta kasa kwakwaran tuannin, ta Kuma ta rasa me zatace se kawai tace "Kaje zanyi magana da baban ta duk yadda ake ciki zaka jini" Yasan Abba take nufi se yace " Wannan baban nata ban sani ba ko zai yarda, Amma dai ki tausaya Mana!" Ya mike zai tafi Anna ta kwala min Kira, na sako hijab na fito, ta dubeni tace " Zai tafi, ki dakko Masa ruwa ki raka shi" Na koma na dakko Masa ruwa da lemu cikin wata karamar jaka sannan na fito suna magana har lokacin da Anna, sukai sallama ya fita nabi bayan shi, ya tsaya bakin mota yace " Ki daina kuka kinji? We'll win kinji" Na gyada Kai na na juya na koma ciki, Anna na tsaye da alama jirana take, yadda take kallona seda gaba ya Fadi, hannayen ta bude min, na karasa na fada jikin ta Ina sakin kuka nace " Wallahi Anna bansani ba, Allah Anna wallahi ban sani ba, bansan baban Aseey bane shi, Allah Anna" Tace min " Na sani, na sani, nasan Baki sani ba kiyi hakuri kinji?" Na gyada kaina nace "Anna Ina son shi Kuma, tsoro nake ji Kuma shima rabuwa zanyi dashi? Anna kowa na fara so shikenan se ya tafi ya barni, Anna Ina son shi Amma kunyar Ahmad nake ji" Anna ta Jani zuwa daki ta bani hijab tace nayi Sallah, na roki Allah zabi na gari kinji. Na gyada Kai na na fara Sallah, se Kuma na fara Jin sanyi a cikin zuciyata, na mikawa Allah kukana nasan shi ne kawai zai share min kuka na, daga wannan sallar se bacci ya daukeni, Bayan nayi bacci se Anna ta fita ta Kira Dada Bayan sun gaisa tace Mata " Yaya Dan Allah ina Zan ganki yanzun?" Tace " Naje unguwa Amma Kuma me ya faru?" Tace " Kawai Ina son ganin ki ne ko Zaki iya zuwa?" Dada tace tana Hanya zata taho duk wannan abin Ina bacci abina, Dada tazo Suka gaisa ta fara fada Mata abinda yake faruwa, Dada was attentive se da ta gama tas sannan Dada tace " Innanlillahi wa inna ilaihil rajiun! Ya Allah wannan kaddara kuma? Honorable?" Anna tace " Bansan ya zanyi ba Yaya, nidai kawai a hakura wannan abin kunya kamar me?" Dada tace " Ba zamu yanke hukunci mu kadai ba, ki Bari kawai nayi magana da Yaya sannan da Abban su. Ki kula da Unaisa, ni Zan koma na masa magana, naji yadda ake ciki" Daga Haka sukai sallama ta tafi, tana zuwa ta tarar Abba Yana jiran ta, ko Kaya Bata cire ba tace " Daga gidan Hassana nake, Wai Kuma honorable ke Neman auren Unaisa kuam?" Abba yace " Seda nace ma Unaisa kada ta fada Mata, ta jira na Mata magana" Se kawai Dada tace " Shi yaje da Kan shi, Abba me kayi deciding? Me kake gani zaayi?" Yace " Bansani ba Zainab, wallahi Allah I'm confused, Kuma from all indication suna son junan su" Dada tace " Muyi addua kaji, inshallah komai zai zo da sauki" Ko da na tashi se naji sauki sosae cikin Raina, nayi ta karanta addu'oi Dan na samu sauki cikin zuciyata, Haka nan kuwa na dinga Jin sauki na koma daki na kashe wayata. Bangaren Abiey se wajen Tara na dare ya koma gida, ya samu dukka suna gida, ya shigo fuskar shi Babu yabo Babu fallasa saboda yayi ta kirana wayata ba ta shiga alamar na kashe kenan. Ya zauna suka gaisa da Muhammad ya duba time yace " Idan Babu wani important Abu da kake Yi ya kamata ka tafi ko?" Ya mike Yana murmushi yace " Dama Abiey jiran ka nake mu gaisa na wuce" Ya gyada Kai yace " Allah yayi muku albarka" Daga Haka sukai sallama ya wuce sama Yana cewa Mamaa ta same shi a daki, he needs to discuss something with her, ita kuma ta tsaya korawa Muhammad bayani, kafin ta karasa dakin Abiey ta samu har ya shiga wanka, ya bar wayar shi da ya Gama kirana akan gado Kuma Bata shiga lock ba, ta Kai hannun ta ta dauka " Beautiful" ne rado rado last call din shi, ta fara scrolling kasa Amma " Beautiful!" Kawai take gani, idanun ta sukai wani irin dishi dishi ta samu guri ta zauna tana gyara zaman glasses idanun ta, ta fita zuwa messages nan tayi searching Beautiful take kuwa thread Dina ya fita, tabbas messages din da ta karanta da tana da hawan jini zai tashi, ko Kuma da zaa gwada jinin ta a lokacin to tabbas ya hau. Ta share wani gumi da ya keto Mata tare da daga idanu ta dubi air-conditioning Dan ta tabbatar ko tana aiki, 16°c take reading Dole ta mike ta kunna standing Dake gefe a wata kusurwa, wani iri takeji, wannan ba gaske bane, bazai taba Zama gaske ba, ba mijin ta ba sede wani, ta Yaya? Ta shiga gallery Dan duba WhatsApp images, Amma kafin ma ta bar camera ta hangi hotona, bansan yaushe yayi ba bansan yaushe ya dauka ba balle har nasan Yana aje cikin wayar shi ba. Tayi zooming hoton gaban ta ya dinga faduwa ita tasan fuskata Amma so take ta tuna Ina ta sanni ma, kamar a bikin Aseey ko? Kafin kwakwalwar kanta ta Gama booting se gashi ya fito, Bai lura wayar shi hannun ta ba seda yace " Sorry I kept you waiting" " Wacece Beautiful?" Ya dubeta sannan ya kalli hannun ta yaga wayar shi a hannun ta, yace " This is trespassing! Kin sani ko?" Ta mike tsaye tace " Ka fada min wacece Beautiful? Who the hell is she?" Ya kalleta kawai se ya girgiza Kai yayi murmushi ya nufi wardrobe Dan daukan soft pyjamas din shi, ta karaso inda yake tabbas mace Bata girma da kishiya, tace " Magana nake maka, who the hell is she? Me kake da hoton karamar yarinyar a wayar ka?" Yace " Son ta nake auren ta zanyi, are you ok?" Ta rike hannun shi tace " Wallahi baka isa ba, wallahi kayi kadan baka Isa ba" Yace " Talatu ki zauna muyi magana ta fahimta" Ta kwace hannun ta tace " Maganar fahimta? Wallahi baka isa ba, aure zaka Kara?" Ya Kara rike hannun ta Dan ta saurare shi Amma ta tauburr wayar shi dake hannun ta ta hada ta da jikin bango ta sakko kasa ta baje, ta tashi aiki, Yana kallon ta baice uffan ba tace " Na rantse da Allah Babu wata mace da ta Isa ta shigo wannan gidan, har ka Isa ma" " Talatu ki saurare no" " Bazan tsaya ba, me zaka ce min. Saar Aseey? Ita zaka aure, honorable shekarar mu nawa? Se yanzun zaka min kishiya. Ka cuceni" Baice komai ba ya Barta ta Karaci abinda zatayi ta gama, ta fita sannan ya lumshe idanu, ya dauki karamar waya ya Kira chief security din shi yace ya samo Masa sabuwar waya a wañnan daren! Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 First Bank of Nigeria A'isha kwalam Hassan and send evidence of payment to 09063467258. [6/19, 3:01 PM] Hauwa Galadima: *U_U* Tana shiga daki kamar mahaukaciya ta dauki wayar ta ta fara Kiran Aseey,a cewar ta ciwon 'Ya mace na 'ya mace ne, Aseey kawai zata fahimci hakan, Bata duba karfe nawa ba kawai ta kirata, se aka samu tayi bacci wayar Kuma a silent take. Ta mike tana tunano fuskata Amma ta kasa tuna inda ta sanni kamar an tsikare ta ta janyo wani katon album na bikin Aseey, ta dinga budewa Babu jimawa taga hotona a zaune gefen beach, na saki murmushi exactly irin Wanda nayi a wayar shi, ta Ciro hoton ta Kura min idanu, a take memories dinta Suka dawo Unaisa sunan ta, yarinyar kanwar Zainab da Suka taba zuwa itada Zuhra, Kuma ta taka rawa muhimmiyar gaske a bikin Aseey, me honorable yake son aikata mata kenan? Yar cikin shi? Kawar Yar shi zai kawo matsayin kishiya, wallahi ko sama da kasa zata hade ba zaayi auren nan ba, wannan alwashi ta dauka, da baayi Mata kishiya Haka yanzun ma Babu uban Wanda ya Isa. Ta mike ta fito zuwa dakin shi, bacci har ya fara daukar shi yaji an banko kofa, cikin sauri ya farka, ta kunna chandeliers da tasa idanun shi saurin rufewa saboda light din d yayi yawa, ya kalleta, she looks pitiful se tausayin ta ya Kara Kama shi, Bai so suyi Haka ba, shiyasa yayi niyyar yu Mata bayani a yau dinnan da kanshi kafin maganar ma ta fita. Ta wulla Masa picture din yayi landing a fuskar shi tace " Unaisa zaka aura? Kasan wacece ita? Kasan kawar Asiya ce? Wannan wanne irin abin kunya ne?" Ya dauki hoton yasa karkashin pillow dinshi yace " Ki zauna magana zanyi miki" " Ba Zan zauna ba macuci azzalumi" Ya riko hannun ta ya zaunar da ita tare da rungume ta a jikin shi, tayi kuka sosae ta hakura yace " Nasan Zaki Haka shiyasa naso muyi magana a tsanake, I'm sorry Amma dama ban taba cewa bazan Yi aure ba, wannan yarinyar is innocent Bata San komai ba, abinda ta sani Ina sonta Zan aure ta Kuma tana Sona. Ki sani no dake abinnan ya shafa, duk abinda Zaki ya tsaya kaina kawai Dada drag her please na iske waya da Baffa na  mmmmm  a a  Haka Allah ya tsara Masa, kiyi addua kinji" Na gyada Kai na nace " A Ba tCe min komai ba se kawai na mike na Mata sallama, na dauki wayata Ina jin kewar muryar shi, nasan ya Kira yafi a kirga, nasan hankalin shi duk inda yake ya tashi, I need to sort things out tukunnna. Nuzla ta dubeni tace min " Adda indai kina son shi wallahi karki rabu dashi, se yaushe ke Zaki farin cikin kanki, kullum sadaukar wa zakiyi, ni Zan ma Annan magana" Na girgiza Kai abuna kawai Ina murmushi bance komai ba. Se Dana dauki Kaya na sannan na Mata sallama na tafi. A mota na kasa jurewa na kunna wayar Amma Kuma Babu message din shi, na damke wayar a hannuna, I missed him. Na Dan lumshe idanuna Ina jin idan mahiafina ne zai auri kawata ya zanyi, se na kasa ayyana komai tunda ni bansan dadin uba ba, Amma nasan Babu dadi Abu ne da Babu dadi kwatakwata, se naji ko na bar musu baban su kawai, se Kuma na tuna masoyi na, sarki na me mulkin zuciyata, ire iren farin cikin da ya sakani a ciki ba zasu taba misaltuwa ba, shin Zan iya rabuwa da hakan?karar wayata yasa nayi saurin bude idanuna, duk tuannai na ma shi ne se Naga Zuhra ce, itama Bata Kira nu ba, se na dauka muka gaisa tace " Naji kamar kina Hanya?" Nace " Mhmm zan koma hadejia" Tace " Muyi waya idan kinje Dan Allah, Allah kiyaye Noor na gaishe ki" Mukai sallama na cigaba da tunani na, ni daya a raina a rayuwa ta duk na dagula rauukan mutane. Isata hadejia Babu kowa gida se kawai na wuce gidan Aisha Dan nasan Zama ni daya ba zaiyi ba, tunda muka gaisa na kwanta Kan kujera na lumshe idanuna kamar Mai bacci se ta kyaleni, banfi awa daya ba se gashi Anty Yusra ta kirani na dawo gida sun dawo suma. Na mike kenan waya ta ta fara ringing, nayi saurin juyata, a take wannan kibuyin suka soke ni a zuciyata, na saki wani murmushi, naji wani irin farin ciki ya ziyarce ni. " I missed you!" Shi ne abinda na fara fada Masa, yayi murmushi yace " I can see an kashe min waya ai jiya, ko tausayina Baki ji" Nace " Kai Abiey ba Haka bane bafa" Ya bude idanu yace " Did you call me Abiey, Dan Allah karki Kara se kace wata Aseey?" Nayi dariya mukai Hira sosae, to Wai ta Ina Zan iya rabuwa dashi ne ma, wannan ai ragon zance ne. A ranar se naji zuciyata tayi sanyi ko da Zuhra ta Kira ni se tace washegari zata zo hadejia, ita dai tafiya Bata Mata wuya sede idan bani bace a cikin matsala. Washegari da wurwuri Zuhra tazo Muka kule cikin daki, Bayan mun gaisa na zaunar da Noor Kan cinyata Ina Bata caprisonne " Me kike planning?" Na dubeta nasan tanbayar Akan Abiey ne nace " Bansani ba, har yanzun ban yanke hukunci ba, Amma Ina jin rabuwa dashi tayimin nauyi" Ta gyada kanta tace " Carry on! Karki rabu dashi" Na kalleta da mamaki nace " Zuhra Ahmad fa? Kunyar su nakeji" Tace " Ai aikin Gama ya Gama, by now nasan sun sani Kuma ko kince kin fasa it doesn't matter kada ma wannan mahaukaciyar Aseey din taji labari. So kibi zuciyar ki, ke Kika ce kina son shi? A'a shi yace Yana son ki Dan Haka Baki da laifi, gaba daya Haka Allah ya tsara" Ni dai nayi shiru Ina ayyana Anya kuwa, to Amma idan ban bi shawarar Zuhra da Nuzla ba me zanyi sede fa na rabu dashi Wanda bama zai yiwu ba is never an option. Nace " Zuhra Anna da Dada fa?" Tayi murmushi tace " Ki bar ni dasu, wannan karki biye su Basu San meye soyayya ba, ba wacce tayi soyayya kawai sunyi aure ne bazasu taba fuskantar abinda ake ji ba" Kafin na Bata amsa Kiran shi ya shigo, wayar na gefen ta ta Miko min tana dariya tace " Amaryar Abiey wannan zucuyoyi Haka" Na harareta na Kara kunne na, na Masa sallama da gaida shi yace " Zuhran tazo?" Nace " Eh" Yace " Bata wayar" Ta karba suka gaisa cikin girmamawa yace " I hope she's fine? Ta daina kukan?" Tace " Abiey ta daina" Yace wai ta lallashe ni, tana ta dariya Bayan ta aje wayar tace " Wallahi Nima idan Kika rabu dashi bazan yafe Miki ba, balle kema soyayyar shi ba zata barki ki nutsu ba har se kin aure shi" Mukai ta Hira har mukai sallar azahar muna cikin cin abinci naji magana a parlor, na kalla Zuhra nace " Kamar muryar Aseey" Tace " Haba ta sha giya ne? Ai karyan hauka take tazo nan" Se Jin sallamar Tasnim nayi da Aseey a bayan ta, kana kallon ta ka ganta a birkice Haka Kuma tayi kuka ta godewa Allah. Na Mike tsaye tana shigowa ta dauke ni da Mari Wanda yasa Zuhra mikewa, na dafe kuncina it came unexpected, ta nuna ni da yatsan ta tace " Kinci karya, talaka butulu matsiyaciya ki auri Babana..." Kafin ta karasa Zuhra ta sauke Mata Mari a kuncinta tace " Duk gigin haukan ki kada ki sake ki Mata, ke Baki Isa ki mare ta ba, ita tace tana son shi? Idan hauka kike ji dashi kiyi ma Abiey din mana, kije kice me yasa yace zai aure ta, se ita Zaki samu. Mahaukaciyar karya kawai!" Aseey ta Sha mamakin rama min Marin da Zuhra tayi, Haka Nima, ga Kuma abinda ta fada " Zuhra ni Kika Mara saboda wannan butulun, Maci amana? Shi ne tsiyar talaka ayi musu Rana su maida ka Rana" Zuhra ta daga Mata hannu tace " Bakiji Marin ba kenan? Kin taba Bata abinci ne? Ko sutura Kika dinka Mata karshen abinda Zaki ce kenan! Kuma idan hauka kike na gaske ki Kira Abiey ko kije gaban shi ki Masa tijara, Amma Unaisa is a wrong person to meddle with, idan har kina son mu di ga magana kenan" Ta ja hannuna da na tsaya in shock Ina kallon su, Aseey ta dinga zage zage Allah yasa Babu kowa a gidan se Yara, Zuhra tace ko ta fita ko yanzun ban ta Kira Abiey ta fada Masa, Kuma se tasaka Kai ta fita, na rike Zuhra nace " Tsoro nakeji" " Dallah ja can, a Haka Zaki Shiga gidan kishiyar?" Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/19, 10:21 PM] Hauwa Galadima: *V_V* Cikin sati biyu komai ya lalace, tsakanina dashi is a smooth sailing, idan Muna waya ba zaka taba kawowa cewar we're clouded by issues ba, ban taba nuna Masa abinda yaran shi ke min ba, musamman Aseey abinda tayi min. Bayan ta tafi Zuhra ta tafi na Jima Ina kuka, ban masan tunanin da zanyi ba, ni dai kawai addua nake Yi ubangiji ya kawo komai cikin sauki, ya kasance ko menene zai faru yazo da sauki. Na gaji, na gajiya da abubuwan da suke faruwa abinda kawai nake bida a rayuwata kwanciyar hankali Amma bansan cewar shi ma tsada yake ba. Da daddare har na kwanta se naji wayata na ringing, na tashi na zauna na dauka, Babu number Dan anyi hiding id din, na Kara kunnena Ina sallama cikin sassanyan murya, muryar da ta amsa min was muryar Ahmad, naji gabana ya fadi lokaci guda, na nemi bacci na rasa a idanuna. Kamar me rada nace " Yaya Ahmad?" Kamar Kiran shi nake kamar Kuma tambayar shi nake shi dinne? Yace " Ni ne Unaisa, yakike?" Murmyar shi shiru Babu wannan tsokanar da ya Saba min, ko Kuma naji Wasa a tare da shi. " I'm fine Ina hadejia ma" Yace " Uhm Aseey ta fada min" Se nayi dif na dauke wuta, Bai ma jira nace wani Abu ba kamar yadda yasan daga yace Aseey bazan Kara cewa komai ba kuwa. " So Aseey ta sameni gida dazun tace min zaki aura Abiey dinmu, is it true!" I really can't lie Kuma bazan ji tsoro ba saboda na gaji da yin hakan, ko da nayi bayani ba Wanda zai fahimta, gani zasuyi son zuciyata ne kawai, to Amma ko kowanne soyayya zai tafi, Zan sadaukar da kowacce soyayya bana tunanin Zan iya sadaukar da soyayyar Abiey, na girma na Kara sanin ciwon kaina, Kuma a yanzun relationship din mu ya baci dasu ko da kuwa na daina kula baban su saboda su, to Dan Haka nace " Da gaske ne" Yayi shiru I'm very sure ba Haka yayi expecting ba, yayi expecting na karyata ko wani Abu makamancin hakan, ni Kuma bazan Yi hakan ba, I'll tell him koma menene ya rage nasu. Jin baiyi magana ba nace " I'm sorry, I didn't know babanku ne, saboda kasan ban San shi ba, baka fada min cewar shi ne National Amir ba, bakace he was the head of medical team na jigawa ba, muka hadu Yaya Ahmad he loves me Nima Haka, later I found out...." " Ki rabu dashi, do this for our friendship" Nayi shiru, naji zuciyata tayi wani irin rauni Amma dukda Haka nace " Bazan iya ba, Ina son shi I'm so sorry, idan na barshi I'll hurt him!" " He's my Dad Unaisa! I'm keeping my cool Amma kina cemin kina son shi, kishiyar Mamaa Zaki Zama, my Mom is hurting saboda ke" He's been pissed off, yadda ya daga muryar shi sama, nasan I'm getting on his nerves " If I leave him banyi mishi adalci ba Yaya Ahmad, Yana Sona and I promise him..." Ya Kara katseni cikin sanyi " Then ni dake mu manta mun taba kawance and you should know we're at a war no dake, I'll fight you" Kawai se hawaye ya fara saukar min, Haka rayuwar yake irin rabuwar kenan, tabbas a rayuwa Dole ka rabu da wasu kayi saving wasu. Na saki ajiyar zuciya zanyi magana kit naji ya kashe, se ban bishi ba na kwanta Kan gadon hawaye na bin kuncina. Yana ajw wayar yaji wani yanayi marar Dadi cikin zuciyar shi, ya zaiyi Haka? Unaisa ce fa, se yace Amma Mamaa fa, uwar shi is a no go area, yau da safe a daki ya same ta tana kuka, she looks disheveled, gaba daya ya hautsine hankalin shi ya tashi, gidan su was peaceful, a loving home yake dashi se yanzun zaa tarwatsa, yayi tunanin zai iya dakatar Dani Amma Yana ganin se yayi abinda Bai so wato rabuwa da Nuzla. Ya dauki wayar shi ya Kira Nuzla wadda tunda abin ya faru Bata neme shi ba, tana jiran taga me zaiyi. Suka gaisa ya tambaye ta ko tasan maganar aurena da baban ta, tace ta sani yace meye plan dinta? Tace of course she'll support me no matter what happens. Yace kenan ta shirya rabuwa dashi kenan? Tace eh dama ta rabu dashi tunda yaji kwana biyu Bata neme shi ba, dama ta riga ta fitar dashi daga zuciyar ta, ba karamin mamaki Ahmad yayi ba, yasan Nuzla is a strong woman, yasan Bata dauki soyayya da muhimmanci kamar yadda na dauka ba, ita ta dauki soyayya Abu da akeyi during leisure time, Abu kamar game, to shi dinma hakan yake, na tuna time din Dana rabu da Al'amin he told me kashe kaina zanyi? Soyayyar har mecece da Zan damu kaina akan ta. Abiey ya dawo gida da yammaci, gidan is extremely quite kamar makabarta, ya haura sama yayi wanka sannan ya saka brown din jallabiyya, ya dauki wayar shi ya Kira ni, muka gaisa nace Masa zanyi conducting delivery idan na Gama se muyi magana, se mukai sallama dashi ya Jima a tsaye rike da wayar shi Yana tunanin Kiran Abba yaji inda magana ta kwana Amma Kuma se ya Bari akan kawai gwara gobe yaje gidan, gwara suyi maganar gemu da gemu. Ya fito zuwa dakin Mamaa, tana zaune akan resting cushion Dake cikin bedroom din, wayar ta Kare a kunnen ta, yayi sallama sannan ya tura kofar ya shiga Yana binta da idanu, se yaji wani Abu ya darsu a ran shi, is he been fair to this woman? Anya abinda yake ba? Ya karasa inda take zaune yace " Na dawo!" Tace " Mhmm!" Ya Kara kallon ta sannan yace " Kinci abinci? You look terrible Dan Allah ki kwantar da hankalin ki, aurennan will not change anything' Tayi dariya tana kallon shi tace " Tabbas ba zai canza komai ba idan har kayi auren kenan! Idan har kayi auren shi ne zai sa kaji ba zakai adalci ba!" Yayi murmushi daidai wayar shi da tayi ringing, ya duba yaga Muhammad ne hakan ya tabbatar Masa sun Iso Dan tun kafin flight din shi ya taso ya rigada ya fada musu karfe biyar har Aseey su sameshi a gida. Ya dauka Yana fadin " Ku sameni a parlor na, Kuna can ma? Gani nan" Ya mike tareda kissing forehead dinta Bai ce komai ba ya fita, shi dai har ga Allah ya sani, yayi lallashin yayi nasihar Amma Taki yadda taki saurar shi, yasan tabbas da zafi hakan shima Bai tsara hakan ba baiyi expecting zaiyi hakan ba, to tunda hakan ta faru Babu yadda zaiyi face ringumar kaddara. Ya nufi parlon shi ya samu dukka suna zaune, gaba dayan su fuskokin su Babu dadi ya Dake ya shiga ya zauna dukka Suka gaishe shi, ya tambayi Muhammad da Aseey iyalai. Duka suka amsa Masa, ita Aseey har da tsoro Dan gani take ko ni ko Zuhra wani ya fada masa abinda taje hadejia tayi, dukda Bayan ta dawo sosae sukai fada da Baban Abil dinta, yace se ya fadawa Abiey taje hadejia Bai sani ba Kuma Bata tambaya ba sannan ita kadai taje. Tayi ta kuka tana bashi hakuri saboda tasan matsawar Abiey ya sani to tata ta Kare, karshen baci se ranta yayi. " Nasan mahaifiyar ku ta fada muku, but ya kamata officially na fada muku zanyi aure. I'm sorry I don't know you guys were friends to her, nevertheless aikin Gama ya Gama! Ina fata zakuyi hakuri wata Rana zai Zama kamar baayi ba, idan wani Abu kuke ji, ku tunkare ni, ni daku muke da case Amma ita dai Babu abinda tayi, ita she's innocent, I'm not gonna let it slide duk Wanda ya Mata wani Abu!" Kuna ganin Abiey ya dakko zaman lafiya? Kowa akayiwa hakan tabbas zaiji tsana da haushi, Haka dukkan su suka ji, kada ma Aseey taji labari kamar tayi me sede Abiey ba abin Wasa bane. Muhammad ya dubi Abiey yace " Allah ya Sanya alkhairi Abiey! Allah yasa ayi a saa" Abiey ya saki murmushi ya Dade da sanin Muhammad nada hankali yau ya Kara tabbatar wa. Ya dube su yace " Amin Amin Muhammad nagode Allah yayi muku albarka. Ahmad ka daina maganar nan? Ka fasa ko Yaya?" Ya dubi Abiey a ranshi Yana Jin ko kunya Bai ji ba yazo Yana cewa Wai zaiyi aure, yace " Na fasa" Abiey Yana murmushi yace " That's ok! Idan Babu wani abun zaku iya tafiya" Daga Haka ya mike zuwa bedroom din shi, Yana mamakin Ahmad he badly wanted project din, Abiey ya sama Masa Amma zuciya tasa ya fasa. Yayi murmushi yace shi ba uban da yaran shi zasu juya bane, a take ya bada contract din. Bayan ya bar gurin Muhammad yace " Ahmad, Asiya this is bad of you, Bai dace abinda kukai ba" Aseey da idanun ta Suka ciko da kwalla tace " Unaisa zai aura fa" Muhammad yace " And so? Se me Dan ya aure ta? Ita tace tana son shi Ina sane kinje har hadejia kin mare ta, idan fitina take so zata fadawa Abiey and kinsan akan yarinyar nan zai hukunta ki. Zaiyi aure Nima ba Dadi nakeji ba Amma ya zanyi? Duk abinda baka da mafita akai to hakuri kake. Ni na Gaya muku saboda ranar da nasani!" Ya mike ya fice su Kuma Suka je wajen Mamaa, Ahmad ya Dan Bata Baki sannan ya fice dukda maganar Muhammad ta shige shi Amma dai Mamaa tafi gaban komai. Aseey ta zauna tace " Mamaa kince Zaki watsa auren Amma har yanzun shiru" Tace " Asiya bansan yadda zanyi ba kowa na Kira se yace zai kaini gurin malami" Aseey tace " To me kike jira Baki je ba, Mamaa Kinga kije kawai a lalata maganar nan" Ta girgiza Kai tace "Bazan iya ba, wallahi ba Zan iya salwantar da imanina ba Aseey! Ni ban yarda da boka ba kwatakwata' Aseey tace " Mamaa se kiyi istigfar kawai, Amma wanne abin kunya cikin kawayen ki ayi Miki kishiya da Yar bayan ki Yar cikin ki..." Ko da Wasa basuyi tunanin Abiey zai shigo ba, take Aseey ta fara tari saboda yadda ta tsorata, bawai takura musu yake ba, Yana mugun Jan su a jikin shi Amma baya daukar iskanci. Ya dube su yace " Kinji kunya, yace ki rasa abokiyar shawara se Aseey! Ke Kuma dama bakida hankali? Tashi ki fitar min daga gidana, wawuya kawai!!" Ta mike ta yo saurin kallon Mamaa Dake Mata alamar ta tafi ta fice, ta fita har ya zauna se kawai ya fita. A bangaren Abba ya Gama duk tunanin da zaiyi ya Kira Yaya Man ya Masa bayani, Yaya Man yaji nauyin abun Amma se yace Masa " Abba duk yadda kayi, Amma da nauyi gaskiya" Da daddare suka tafi shi da Dada zuwa gurin Anna, Bayan sun gaisa Abba yace shi ya yanke hukunci zai karba kudin aure ba daga hannun Abiey, saboda abubuwan da suke faruwa shi da Baffa since a saka wata biyu kawai. Anna ta girgiza Kai tace " Da a bar maganar aurennan kawai, ka lallashi Unaisa ka lallashi baban Ahmad Amma bana son kayi wa wani abun da kasan baka so ayi maka, zanso Unaisa ta aure shi har Raina, na yadda da son da yake Mata Amma Abba ka Kara dubawa iyalan shi." Dada tace " Abinda na gani kenan, ni Zan lallashi Unaisa, saboda Talatu zata ga Dan bamu shiri shiyasa na Bari akai hakan" Abba Bai ce komai ba Amma yasan bazai canza abinda yace ba ya dai bisu da to ne. Yana komawa ya Kira Muhammad, Ahmad da Kuma Aseey akan suzo gida su same shi. Ya Jima Yana musu nasiha me ratsa jiki sannan ya sallame su, a ranshi yace ya rage nasu su yadda da hakan ko su Bari. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/19, 10:21 PM] Hauwa Galadima: *W_W* Ana cikin wannan hautsinin ni Kuma Ina hadejia ban masan abinda yake faruwa ba, nidai kawai Ina zaune Ina Kara ninkaya cikin son shi bansan meke faruwa ba, shima Kuma kullum nuna min yake nothing bad will come duk abinda nake tunani to nayi expecting positive outcome. Da daddare na samu Baffa a parlon shi, bayan mun gaisa yace " Har yanzun kina son Dr. Aminu?" Dan Haka yake Kiran shi, banji kunya ba dukda zagin da Aseey ke min, warning da Kuma threats, hatta mahaifiyar su seda ta kirani, Ina kwance Ina kallon wani video tutorials Akan knitting, se ga Kiran ya shigo, na dauka da sallama Amma se naji baa amsa min ba, in fact warning ne ta Shiga shimfida min, nayi shiru har ta Gama sannan na kashe wayar na Kira Zuhra na fada Mata, tace " Na Jima da sanin Bata da mutunci Amma ban taba sanin cewar Bata da hankali ba, kinsan Aseey ke zuga ta, wacce uwar kirkin ce zata Yi Haka. Ke wallahi Dole ki auri Abiey Naga yadda zasuyi" Ni dai mamaki kusan kashe ni yayi, tutorials din da ban karasa gani ba kenan. Na gyada kaina Ina Wasa da hannuna, yayi murmushi yace " Amma iyayen ki kamar ba sa so, kunyi magana dasu? Na girgiza Kai nace " Na tambayi Anna akan na hakura tace Wai nayi addua" Ya gayda Kan shi yace " Ki cigaba da addua! Allah ya zaba mafi alkhairi" Bayan na baro parlon shi na dawo dakina, na Kira King, ya kashe ya Kira ni " Abiey na" Yace " Naam Darling ya akai?" Nace " Kawai I'm missing you" Yayi murmushi yace " I missed you also, ko nazo" Nayi sauri Na girgiza Kai nace " A'a ka Bari se sun yadda an Gama magana" Yayi dariya yace " A Ka'aba mukai addua kin manta? Aikuwa dai kinsan Allah zai karba adduar mu ko. Unaisa ban taba jin bazan aure ki ba, I'll Marry you Inshaaa Allah, just continue loving me" Wani Dadi naji cikin zuciyata, naji sanyi ya mamaye min zuciyata se naji tamkar gobe ne ma auren, naji zuciyata ta cika da farin ciki. Nace " Ina sonka sosae kamar zuciyata zata fashe fa, I'll overflow" " Thank you Baby for being strong!" Na gyada kaina mukai sallama. Washegari na fara morning duty a wañnan ranar labor ward dinmu masu haihuwa ne kacakaca, tun Ina jin Dadi har na fara gajiya. Na dawo daki na zauna, kamar jira ake Wayata ta fara Kara, seda gabana ya fadi ganin sunan Dada ke yawo a screen din hakan yasa na dauka da sauri, muryar ta fes muka gaisa sanann tace " Unaisa nasan maganata ba zata Miki Dadi ba, nasan ba Haka kike son ji ba Amma hakan zaayi saboda farin cikin ki da kwanciyar hankalin ki da namu Baki daya" Tsoron da nake kenan, ranar da zaa zo ace na rabu dashi, ranar da iyayena zasu ce na hakura dashi, duk yadda nake son shi indai matannan guda biyu Basu amince ba tabbas Zan rabu dashi, Ina ganin shi dinma bashi bane, Ina ganin wannan din da nake ta addua akan shi watakila har yanzun Bai zo ba, to Amma se yaushe zai zo? Hakurina kullum karewa yake? Na gaji da kullum na dinga counting heartbreaks, na gaji da ganin laifin maza, I need to settle, I need to be Happy, Ina son na kalla namiji kwaya daya na Kira mallakina, se yaushe ne? Se yaushe?? Kowa yazo akwai matsalar da Zan barshi ba Dan naso ba. " Dada ba komai, indai hakanne mafi alkhairi shi kenan" Wannan maganar da nayi, ba karamin sacrifice bane, Ta danyi shiru inaga ba Haka tayi tunani ba, sede ita da kanta tasan dama bazan Musa musu ba, se Kuma tace " Na sani Babu dadi, nasan kina son shi to Amma aure muke so kiyi Wanda idan kinje Babu dawowa, Honorable bashi da matsala, Hajiya Talatu ita ce matsalar, yaran shi ba damuwa bane tunda sunyi aure, Ahmad ba Zama zakiyi dashi ba, ita din ce dai matsala" Wani iri nake ji a zuciyata, ji nake kamar an saka wuka an cakar min zuciya, wani Abu nakeji ya taso min daga cikina zuwa makogaro na ta tokare min, but I still have to continue listening " Ki Kira shi kice Masa kin fasa, ki fada Masa yayi hakuri..." Se na hango fuskar shi, na tuna idanun shi masu dauke da kaunata a ciki, na tuna how excited he always is idan Muna magana, na tuna yadda yake nuna min ni din wata bangare ce ta rayuwar shi, ta Yaya Zan fara fada Masa saboda matar shi da yaran shi na fasa auren shi. Ya Allah ka kawo min sauki! Ya Allah this is hard!! Rabuwa dashi kamar bazan iya ba! Zansha wahala kafin hakan. Dukkan sauran bayanan da Dada ke yimin bana ganewa hasalima ba jinta nake ba nasan dai magana take. Se naji ta kashe wayar, na lalubo jakata dake aje na dakko inhaler ta Dan kuwa nasan next abinda zai faru attack Zan samu. Duk yadda na dinga puffing inhaler seda attack din yazo, its came anyway. Wheezing din da nake ya jawo hankalin Wanda muke duty dasu Babu shiri Suka shigo aka fara kokarin bani taimakon gaggawa. Perks of been a Nurse. Nasha wahala ranar Dan Haka Ina dawowa daidai na dauki jakata se gida, Anty Yusra Bata nan hakan yasa na tafi daki na kwanta with the hope zanyi kuka naji Dadi. Gaba daya rayuwar issa mess na ayyana. Na Jima gaba daya bansan yadda nakeji ba se can da naji zuciyata kamar zata buga na dauki waya na Kira Zuhra, kamar jiran Kirana take tana dauka tace min " Me ya faru dake, you sound down! Menene?" Se na fara kuka, duk duniya inyi ta mahaukaci Zuhra kadai nake iya yiwa kuka, ita kadai tasan weakness dina, Bata katseni ba se cemin tayi " Cry as much as you can, gani nan yanzun Zan taho hadejia, kiyi kuka ki tabbatar kafin nazo kin wuce gurin" Se ta kashe wayar and Bayan awanni biyu se Jin muryar Tasnim da bansan yaushe Suka dawo daga makaranta ba tana ihun Kiran sunan Zuhra, na Mike saboda Bayan nayi kukan se bacci ya daukeni. Toilet na Shiga nayi alwala sannan na tada sallah lokacin suka shigo itada yaran, ita kadai ko Nooham Bata zo da ita ba, I wonder inda ta barta, lallai it's an emergency. Tasnim ta dubeni tace " Adda mun dawo kina bacci, bakije aiki ba?" Na Dan saki fuska ta nace " Banida lafiya ne, Amma naji sauki shiyasa na dawo" Se ta karaso ta rungume ni tana min sannu sannan tace zata fadawa Anty Yusra se na hanata nace a'a. Bayan na samu ta fita muka gaisa da Zuhra, tayi shiru kamar yadda ta saba tana jiran na Mata bayani, na fara fada Mata Amma banyi kuka ba na rigada nayi, har na Gama tace " Me yasa kike Haka Unaisa? Ya ma zaayi kawai Dada da Anna su yanke wannan shawarar? Ke kuma se yaushe Zaki koyi voicing zuciyar ki? Ok kin ce kin yadda ba Zaki aure shi ba but look at you, Kinga yadda Kika jeme lokaci daya, to hell with Mamaa, Aseey and Yaya Ahmad! Sun dade Basu tada hankali ba. Ya zaayi ace kullum ke zakiyi sacrificing, kullum ke kike obliging for once ba zaa barki ki bi abinda zuciyar ki ke so ba..." Na katse ta " Zuhra Anna ce fa Dada, abinda suka gano ba lallai mu gani ba" Se ta dauki wayata ta cire lock din ta Shiga ta Nemo number shi, bugu daya biyu ya katse Kiran ya Kira ni, ta Miko min tace " Amsa fada Masa ke kin fasa saboda Ahmad ya yanke alaka dake idan Baki rabu dashi ba, Aseey tazo har hadejia ta zage ki, ita Kuma uwar su tace kada ko da Wasa ki Shiga Mata gida da empty threats dinsu" Tasan bazan iya ba, ta answer call din ta Kara min a kunne, muryar shi me dadin sauraro me saka min nutsuwa a zuciyata yace " Beautiful!" Ba noun yake using ba gaba daya adjective din yake amfani dashi. Babu shiri na saki murmushi, na gaishe shi yace " Muryar ki tayi kasa, ya akai?" Na turo bakina a hankali nace " Ba attack na samu ba" " Subhannallah! Shi ne Baki fada min ba? Me ya faru? Ya kike ji yanzun?" Na danyi dariya nace " Gashi na fada maka yanzun, beside ma naji sauki ai" Yayi min addua yace " Da zarar munyi aure akwai likitan da aka hada ni dashi a Germany I'm taking you there kinji Beautiful?" Munyi kamar mintina biyar Muna magana sannan yace zai Kira anjima na huta, bayan na sauke wayar naji bazani iya ba, bazan iya sadaukar da soyayyar shi ba, ya kamata wannan farin cikin ya daure. Zuhra ta Harare I tace " Munafuka a Haka kike cewa Zaki rabu dashi. Dada da Anna yenyeneyne!!" Nayi ta dariya tace " See mu cigaba da addua when there seem no way, Allah yana fito da Hanya, nasan son da kike ma Abiey Bai Kai ko Rabin Wanda kika ma Al'amin ba, Amma yanzun ba Zaki iya hakura da Abiey kamar yadda kikai da Al'amin ba, yanzun kinsan ciwon kanki, I'm not letting you bet your happiness da wasu Abu can daban!" Haka tayi convincing Dina, da yamma tabi wani cousin din su Yaya Khalifa ta tafi, what will life be without that sweetheart Zuhra? Washegari bayan famfon da aka ma Mamaa ta shirya tsaf zuwa gidan Dada, ta dauki Ahmad Dake tambayar me zatayi a gidan Dada tace Babu ruwan shi. Har Anna na gidan ta hayo har parlon, tunda ta shigo take harare Harare kace ko sabon kamu ce, Dada ta Mata sannu da zuwa, Amma ko kallon ta batayi ba balle ta amsa seda ta zauna sannan tace " Ni ba Haka ce ta kawo ni ba, nazo naja Miki kunne akan idan kina hauka kinsan inda zakiyi, Dan gidana ba gurin da Yar ki zata shigo bane" Dada tayi murmushi maganar ta dake ta tace " Idan Kuma ta shigo fa?" " Zaki zo da kanki ki dauke ta" Dada ta buga hannayen ta biyu tace " Ni kuma Zan tuna Miki wannan ranar, Unaisa zata aura honorable sede ke ki bar Mata gidan" Wannan abin Mamaa Bata San she saved us ba, bayan ta Gama ta tafi Dada ta Kira Abba tace ya karba kudin auren Unaisa hannun yayan shi , sannan a saka bikin within the shortest of time! Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 [6/20, 10:47 PM] Hauwa Galadima: *X_X* Bansan duk abinda ke faruwa ba, Ina can gefe kullum na Hana idanuna bacci addua nake Babu kakkautawa, Allah ya yarda, Allah ya amince.  Bayan furucin Dada da tayi, Anna ta dubeta, itama Anna deep down a Dan bincikien da tayi Akan shi, it was a clean report, kowa yabon shi yake Akan halayen dattako, balle tasan Abba idan har Abiey nada matsala bazai Fara yarda da maganar ba, deep down tana son na aure shi sede alkunya take, tana Kuma ganin ban kyauta ma su Ahmad ba, tana Kuma jiran taga abinda Dada zatayi. " Baki yanke hukunci cikin fushi ba kuwa Yaya?" Dada ta zauna tana aje wayar ta gefen gado tace " Hassana kana yiwa Wanda yasan Kara Kara, kana mutunta me mutunci ne, ita Bata San na take farin cikin Unaisa saboda ita ba? Amma har tana da bakin fada min Haka? Hassana ni dake duk Muna son tarayyar Unaisa da Honorable Amma mutunci da kawaici da alkunya yasa muka Hana, tunda komai ya lalace gwara a lalata komai zaifi" Anna ta saki ajiyar zuciya tace " Allah yasa hakane mafi alkhairi!" Sun Jima suna tattaunawa da Fara sabon shirye shirye. Haka sukai wrapping maganar ko Zuhra Basu fadwa ba, balle ni. A bangarena na dawo daga aiki, na gaji ranar sosae saboda yadda akai ruwan Yara, seda akai haihuwa bakwai, bama shi ne gajiyar ba eclamptic patient, masu induction duk su Suka gajiyar damu. Na dawo idanuna sunyi zuru zuru gwanin ban tausayi. Ina shiga daki na cire kayana nayi wanka, fito wa ta Yan NEPA Suka kawo wuta, na saki hamdala Ina fadin Amma NEPA kunfi Baba Fiddau so na. Na saka Yan kananan Kaya na sannan na kwanta Ina maida numfashi, na Dan lumshe idanuna tare da janyo wayata Dan muryan shi kawai nake son naji, na tabbatar zanji saukin gajiyar nan, se Kuma na mike tunawa banci abinci ba Kuma tabbas zaiyi maganar rashin ci din da nayi. So seda na zubo abinci sannan na dawo na fara ci se na Kira shi, Babu jimawa se gashi ya Kira ni " Beautiful!" Nace " Naam King!" Muka gaisa ya tambayeni aiki ai tuni na fara fada Masa irin wahalar da nasha yau, he's a good listener, ya tsaya ya saurare ni attentively seda na Gama yace " Sannu kinji Allah ya Baki ladan aiki, Dan kinsan irin wannan aikin akwai Lada ko?" Nace " Eh" Yace " So continue the good work Dear, yawwa kunyi magana da Salma kuwa?" Nace " Mun Dan kwana biyu dai bamuyi magana ba, me ya faru ?" " Tace ta Gama hada lefen, Wai if there's something you want anan ko acan ki fada Mata a Kara" Shi Bai masan kurar da Dada ta ballo ba, shi gani yake aurennan zai yiwu nikam na Jima da cire raina daga faruwar auren tunda Dada tace min a'a, Amma Kuma bansan yadda zanyi ba " Are you there?" Nayi sauri nace " Yes, Amma king baka ganin kamar you're being too optimistic? What if idan auren Bai yiwu ba? " Yayi dariya softly yace " Beautiful kenan! Idan daya daga cikin mu ya mutu kenan. Kinganni nan inada kyakyawar alaka da Allah, duk adduar da nayi Allah na amsa min" Na Bata fuska nace " Ni bani da shi kenan?" Yayi dariya yace " Bance ba fa, kawai dai Ina Gaya Miki ne, yadda kema zakiyi koyi Dani, matsawar kina numfashi be expecting positive outcome, ke Zaki iya rabuwa dani? Kenan ban shiga zuciyar ki sosae ba?" Nace " Haka ma zaka ce? Wai baka shiga zuciya ta ba? Bayan kullum se nayi kuka idan na tuna wasu Basu son auren mu" Yace cikin damuwa " Waye da waye? Ahmad ne?" Nayi sauri na girgiza Kai nace " A'a fa, kawia har yanzun Anna Bata ce komai ba" Yayi murmushi yace " Zata ce, I promise you kede ki fara Shirin Zama amarya ta, Ina kike son na kaiki?" Na danyi shiru Ina murmushi a hanakli nace " Las Vegas da Italy" Yayi murmushi yace " Done Baby, zamu Kara wasu ma Inshaaa Allah, ko me kike so ki fada min idan Ina da Rai Zan miki ko da great Wall kike son gani" Mun Yi Hira ranar sosae, se Bayan mun Gama wayar Naga Ashe Abba ya Kira ni call waiting, nayi sauri nayi dialing number din shi, ya dauka na gaishe shi shima ya amsa nace " Abba I was on phone ban ga Kiran ba" Ya girgiza Kai fuskar shi da annuri yace " Ai na Kira shi shima naji waiting, yaushe Zaki zo gida?" Nace " Anna tace Wai na zauna Kar na dawo se ta Kira ni, Kuma har yanzun Bata kirani ba" Yayi murmushi yace " Ki Kira ta kice Mata nace tunda kina da off gobe kizo Ina San ganin ki" Wani irin Dadi naji a zuciyata, haba Mana na kusa wata banje gida ba, na saki murmushi Ina Masa godiya sannan mukai sallama. Bayan mintina biyar na Kira Anna, Bata Jima tana ringing ba ta dauka, muka gaisa ta tambayeni aiki da mutane gida nace duk absu dawo ba. " Anna Abba yace Wai nazo gida gobe" Tace " Allah ya kaimu, ya fada Miki kenan?" Nace "Eh ya fada min" Tace " To ai shikenan, se ki dage da addua kada ki manta azkhar sannan kuma se ko fada min abubuwan da Zan Kara akan wancan kayan, auren sati goma kawai aka saka" To fa! Na gane ban gane ba! Wannan maganganun kamar suna nufin aurena aka saka Kuma ni da King Dina, kamar zanyi ihu nace " Anna Wai Kun yarda na aure shi? Anna auren zamuyi dashi?" Muryata wani irin farin ciki ne fal cikin ta, tace " Ubanki! Dama Bai fada Miki ba, to shikenan nayi Miki albishir auren ki nan da sati goma" Daga Haka ta kashe wayar, kunsan Allah tun bayan rabuwata da Al'amin ban Kara Jin farin ciki makamancin Wanda naji a wañnan lokacin ba, I was super excited, super elated kai I was euphoric. Na saki wayar na dakko daga gadon nayi sujadda, Amma nace allahumma laka sajadtu...se na kasa kawai cewa nake " Allah nagode! Allah thank you!! Allah nagode maka!!" Na dauki wayata na Kira shi Amma number busy, gashi Zuhra tata a kashe gaba daya, nayi tsalle nayi hamdala nayi ihu duk ni daya, I was like irin awnnn Nima dai a karshe zanyi aure, Nima zaa kirani matar aure, mutane zasu daina tambaya ta ke se yaushe Zaki aure? Zanji me ake ji a wañnan auren, Zan kalla gida inace gidan aurena ne. Nayi farin ciki har kamar Zan shide Dan dadi, naji irin burinnan da kake jira shekara da shekaru Allah ya amsa shi, se na kwanta kawai Dan bana yanayin da zanyi Sallah. Ashe bansani ba kwanakin auren na matsowa shi Kuma kwanakin barin shi duniya na gabatowa. Ban samu Zuhra ba se dare, ita ta Kira ni lokaci daya muka furta " Albishirin ki!" Se mukai dariya, nace " Fara fadar naki naji, tunda ni nawa me tsada me" Tayi dariya tace " Ai nawa se kin saya ma Zan fada Miki karewa" Nayi dariya nace " Daga baya kenan, anyways ya Zan saya?" Tayi sauri tace " Next week Zaki yaye Noorham!" Na kusa zagin Zuhra nace " To da akwai uwar da zata yaye Noorham idan bani ba, kefa kinci Kai, fada min Ina jinki" Tace " An saka ranar auren ki da Abiey 10 weeks" Bazan iya ce Mata na sani ba, Dan Haka nace " Allah ! Yaushe?" Amma duk yadda naso mamakin da Kuma excitement din yayi sounding real se na kasa saboda na rigada nayi iyakar farin cikin da zanyi. Ta jinjina Kai tace " Banza kin sani ashe!" Nayi dariya na fada Mata yadda mukai da Anna, tayi ta dariya tace " Se mu fara shiri Kinga bamu da time" Nace " Shirin me? Badai wani event ba? Nidai Dan Allah Zuhra karki wani tarko wani event Kuma" Tace " Dallah ja can, Haka zaayi bikin lami, to bazawara ce ke? So kike Yan comments section su cinye ni da Raina ko, to ba Dani ba Hajiya, biki zaayi Wanda ba zai gani ba ya bar kasar" Nasan dasu Aseey take nace " Zuhra Kinga Aseey dangin ki ne, kada ku Bata a kaina" Tace " Naji, kin yadda zaayi bikin?" Nace " Zan mishi magana yadda yace" Se ta fara min dariyar shakiyanci Wai " Inyeeee zanyi mishi magana idan ya yarda, kaga amarya a gidan ubana, amaryar Abiey, amaryar honorable" Nayi murmushi nace " Zaki maimaita a gaban shi yarinyar, see he's calling se anjima" Ta min sallama sannan muka kashe na dauka Kiran shi " Abiey na!" Yace " Unaisa ta, what's the news Naga se murmushi kike" Nace " Baka fada min ba Ashe har anyi fixing date ma" Yayi dariya yace " I thought kin sani fa, ankai kudi Mana" Nace " Se anjima ni nayi fushi da Kai" Ban ma jira abinda Zan ce ba kuwan na kashe wayata, na kwanta Ina rungume pillow ko kadan murmushi Bai bar fuskata ba. Washegari na tafi kano, direct gidan Badi'a na tafi, Dan Anna da Dada Basu nan sunje kasuwa, na same ta Bata je makaranta ba, na zauna muka gaisa Bayan tayi sauri ta soya min kwai ta hado min da bread da tea, tace " Adda Ashe Abu yazo Kuma?" Nayi murmushi nace " Haka Nima naji" Tayi dariya tace " Allah ya Sanya alkhairi, Dadyn Adeel ke fada min irin kurar da akai, nasan kema kin shiga damuwa" Nace " Ai yadda bazai fadu ba Badi'a, Kinga yadda naji bayan nasan maganar" Tace " Haka Allah ya tsara Allah ya Kade fitina" Ta amsa da Amin sannan muka cigaba da Hira, Babu dadewa naji sallamar Yaya Man, na tashi na zauna Ina maida mayafin jikina, ya shigo Yana fadin " A'a our own Nurse kece a gidan" Na gyada kai Ina murmushi, se ganin Muhammad nayi Ashe tare suke har da Bilkisu. Ya zauna Yana fadin " Anty Unaisa Ina kwana?" Kunya naji ta lullubeni nace " Ayya! Yaya Muhammad Ina kwana, ya Afreen?" Yace " Lafiya Lau alhamdulillah, Allah ya Sanya alkhairi, Allah ya bada zaman lafiya!" Nayi shiru na kasa amsa shi nayi kasa da kai, budar bakin Bilkisu se cewa tayi " Ya kikai shiru ai se ki amsa shima, macuyiya, butulu, ke idan banda kwadayi da zarmewar zuciya Ina ke Ina Abiey, ko Dan ai Haka talaka take..." " Shut up Bilkisu, ba ruwan ki, idan abin kirki bazai hada ku ba to ba ruwanki da ita" Ko dagowa banyi ba balle na kalleta, Badi'a ma kasa magana tayi saboda ita tana ganin mutuncin bilkisu, tunda kuwa suna shiri sosae. Mikewa yayi yace ta tashi su tafi ya bani hakuri Suka tafi, Yaya Man ya zauna yace min " Se kinyi hakuri, se kin dai na ji saboda bani wanda zai Miki uzuri, Amma kinsan watarana zakiga ya wuce kinji?" Na gyada kaina, shima Bai Jima ba ya fita daga gidan ya barmu mu kadai, tayi ta bani Baki nace " Ba komai, ai bazan taba wanke kaina ba, gwara ita abinda tace kenan!" Bayan wajen awa daya naji knocking a kofar, Ina can ciki Ina shirya Mata Kaya cikin wardrobe ita Kuma tana zaune tana min Hira nace " Badi'a ana knocking!" Ta mike tace Bari ta dawo , shiru har wajen mintina uku Bata dawo ba se na fara Jin hayaniya na mike Ina aje shawl din hannuna na mike na nufi kofa se naji a kulle, Kuma Ina jin tashin muryoyi, saboda yanayin fanka yasa bana fahimtar muryar waye ba, na dauki wayata Amma na rasa wa Zan Kira, kawai na Kira Yaya Man Dan naji Yana ce Mata ba nisa zaiyi ba, se bayan wajen mintina goma naji shiru, se gashi ya bude min kofar, nace Mata cikeda damuwa " Me ya faru?" Yaya Man yace " Unaisa kin fadawa Abiey abinda Aseey ke Yi Miki?" Na girgiza Kai nace no ban fada ba, se sannan Badi'a ke fada min wai Bilkisu ce da Aseey Suka zo suna ta zage zage ta fito dani se sun min dukan tsiya, nayi shiru ban dauka abin zai Kai har Haka ba Ina ganin nayi kuskure kenan. " Ki Kira Abiey ki fada Masa abinda ke faruwa kinji ko?" Na girgiza Kai nace " A'a Yaya Man, bazan hada shi da yayan shi ba, ni ba wannan ne gabana ba, Zan barsu su cigaba duniya zata fada musu daidai" Yace " Zan fadawa Abba kuwa, Dan wallahi duk Wanda yayi gigin tabaki se ya sani ai ba hauka akeyi ba!' Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan and send evidence of payment to 09063467258. [6/22, 9:01 AM] Hauwa Galadima: *Y_Y* Idan ka Suma yawanci ka Kan tashi a hankali ne, Amma ni farkawar da nayi a gigice na tashi daga gadon, Ina juyawa, Zuhra na tsaye Haka Yaya Khalifa, Haka Baba Asabe, se Kuma Al'amin dake tsaye shima Yana canja min fluid zuwa wani. Na saki kuka tunawa da nayi ba mafarki nake ba, Ina Raye ne, Zuhra ta zauna gefena tana fadin " Ya Isa sister Haka nan, Dan Allah ki bar kuka Haka Dan girman Allah" Nace " Sister a ciki ya rasu in front of my eyes, he died just in there, I missed him Zuhra, na kasa mantawa kewaar shi nakeyi" Duka sukai shiru suka barni, nayi ta kuka har seda in charge din gurin yazo ya zauna kujerar dake facing gadon da nake, dake Bayan na Fadi se suka maida hankalin su kaina, aka dauke ni zuwa nurses room dinsu da bani taimakon gaggawa. " Me yake damun ki yanzun? Akwai inda ke Miki ciwo?" Na girgiza Kai nace " A'a" " To me yasa kike kuka? Tuna shi kikai?" Nayi sauri na gyada Kai na, cikin muryar lallashi yayi ta bani baki sannan yace min " Saboda Babyn jikin ki, Zaki developing PTSD, kina so?" Na girgiza Kai yace " To ki dinga mishi addua and take care of yourself" Se na tuna wani lokaci da yace min " As long as you're alive stay positive" Hawaye Shar suka Kare wanke min fuskata, Abiey da na so, Abiey dake so na Wai Babu shi. Karshe dai aka dudduba ni sannan yace ba wani matsala mu tafi Dan idan na zauna Kuma Zan iya cigaba da damuwa gwara mu tafi. Na mike na shiga toilet na wanke fuskata sannan na fito na Kara gayra zaman mayafi na, nayi musu godiya Muka fito, key Dina na mikawa Al'amin dake tsaye jikin motata nace " Nagode sosae, ka aje min idan Muka dawo Monday se na karba" Ya saka hannun shi ya karba Yana Mana Allah ya kiyaye Hanya, Baba Asabe ta dakko duk abubuwan mu na ciki, na riga na shiga motar Noor akan cinyata, motar shiru se radio dake faman yi, a Haka Muka cigaba da tafiya wajen Gaya na dubi Baba Asabe nace " Ina abincin da na taho dashi?" Ta Miko min ledar Baki daya, na dauka stick daya na bawa Noor sannan na fara ci, Zuhra ta juyo tace " Kurmusu kuke yi? An manta damu" Na danyi murmushi na Mika Mata ta dauka sannan ta tambayi Yaya Khalifa ko zaici yace a'a ya koshi, una Gama ci bacci yayi gaba dani. Ban farka ba seda muka iso kano, Ina bude idanuna nace " Zuhra Ina wayata? Bari na Kira Abba" " Ya Kira kina bacci yace Wai ki wuce can gidan ki" Har Raina gidan Anna nake son Zama Amma Kuma Babu yadda zanyi Dan bazan iya musu da Abba ba. Jin nayi shiru ta juyo tace " Ta kikai shiru?" Nace " Ba komai" Daga Haka bamu Kara magana ba, seda muka je gidan, Yana nan yadda yake sede Babu securities dinnan masu yawa da zasu bude maka idanu, na girgiza Kai Ina ayyana rayuwa kenan! Na sakko kafafuna har suna kokarin kumbura, hannuna rike da na Noorham muka shiga, kofar parlon na tura bakina dauke da sallama, Babu kowa a zaune, na shiga na zauna, Zuhra da Baba Asabe Suka shigo suma, nace " Zuhra Dan hau sama kiga ko tana can" Zuhra ta hau sama Babu jimawa se gasu sun dawo tare, tunda ta sakko take kallona har ta karaso ta zauna, na Dan risina na gaishe ta " Barkan ku da zuwa ya hanya?" Nace " Alhamdulillah!" Se duka mukai shiru Kuma, se tace min " Ya jiki jiki? Babu matsala ' Nanma na amsa ta, Zuhra ta mike tana fadin " Mamaa my zamu tafi, se mun dawo gobe Inshaaa Allah" Ta dubi Zuhra dake kokarin daukar Noor tace " Ki gaida Hajiya Zainab" Ta amsa da to ni Kuma na mike na fita raka Zuhra, tace min " Ki koma Haka nan, se munyi magana kafin na zo goben, ki Kara hakuri Dan Allah, take care of yourself" Na gyada kaina na Bata sakon ta gaida Dada da Abba da Hunainah! Na dawo ciki na tarar Babu Baba Asabe din, se kawai na zauna banyi kokarin zuwa ko Ina ba, ni nasan bani da daki a gidan, wancan zaman ma da nayi temporarily na zauna me yasa Abba zaice na dawo nan na zauna. Se ga Baba Asabe ta sakko, tace " Hajiya na Kiran ki" Na mike tana min fadan na saki raina Haka nan, Amma duk ba zasu gane yadda nake ji ba. Tana zaune a parlon ta, na zauna Dan nesa da ita Kan cushion tace " Kinga yadda lokaci ke gudu gashi har Zan fita takaba" Na Dan kalleta se Naga kuka take, hakan ya karyar min da zuciyata, tace " Kullum idan na tuna bamuyi ma wani rabuwa me dadi ba hankalina tashi yake, ban kawo Masa mutuwa ba Unaisa, ban taba kawowa zai tafi ba Unaisa, da duk abinda nayi da bazan Yi ba, dukda nasan bashi da riko, duk abinda nayi a lokacin ya kanyi min uzuri tare da cemin yasan kishi nake, Amma dukda Haka na Bata muku Unaisa, bani da damar yin magana dashi se ke, kiyi hakuri!" Na girgiza Mata Kai nace " Ba komai Mamaa, komai a rubuce yake shiyasa komai ya faru a Haka. Allah ya gafarta mishi ya kyautata zuwan mu" Ta amsa da Amin sannan mukai shiru abin mu, har ta daina kuka, tace " Nasan kin gaji, na saki gaba Ina kuka, kije can ki zauna" Inda ta nuna min dakin shi ne, na mike tsaye na bi bayanta, parlor ne da bedroom da Kuma dressing room a ciki se toilet da Dan karamin library, na zauna saman kujera ita Kuma ta juya ta fita, lallai da gaske mutuwa tana nutsar da mutane, tabbas mutuwa yare ce Dake ladabtar da zuciya, wacece ni da zaa bani bangaren Abiey na zauna, akwai lokacin da tace mijinnta baya son hayaniya, nayi murmushi Ina shigewa bedroom din, Babu wani memories tunda bansan shi a gurin ba, na cire kayana nayi wanka sannan na saka doguwar riga royal blue na daure gashina da karamin Dan kwali na dawo parlon Ina jin cikina Yana kugi, Baba Asabe tace " Matar tana da kirki" Nayi murmushi na gyada kaina bance komai ba, nayi sallah sannan na fita zuwa parlon ta, na same ta tayi Baki, har Zan juya tace " A'a shigo Mana ku gaisa" Na karasa shigowa fuskata da Dan murmushi akai muka gaiggaisa, wasu na min kallon kurilla, wasu suka watsar Dani wasu Kuma Suka saki fuska kamar yadda na saki tawa, a zuciyata nace a banza man kare, aikin Gama dai ai ya riga da ya gama. Ta gabatar min su matsayin kannen ta da wasu yayunta da matan Yan uwanta, na sake musu sannu da zuwa sannan nace " Yunwa nakeji" Tace " Na Manta fa, akwai abinci a kitchen Amma Zaki iya sauka?" Nace " Zan iya" Daga Haka na juya na sauka kasa na samu karamar warmer na zuba abincin, se ga me aikin ta wadda tun Yana da Rai na santa, na gaishe ta mun danyi sabo zaman da nayi Bayan rasuwar Abiey, tace " Ai yanzun nake Shirin kawo Miki abincin, ya Hanya ya jiki jiki?" Na danyi murmushi bump Dina sosae ya fito ko baka San inada ciki ba da ka kalleni zaka San ciki ne dani, na amsa se tace min naje zaa kawo na juya Ina fitowa mukai kicibis da Ahmad, da dukkan alamu dawowar shi kenan daga aiki, muka Dan kalli juna briefly sannan nace " Ina wuni?' Yayi murmushi Yana karasa Zama yace " Anty Unaisa Kun karaso ya Hanya?' Nace " Alhamdulillah!' Daga Haka ban Kara cewa komai ba na nufi staircase, ya bini da kallo baiyi tunanin ina da riko har Haka ba,ya mike ya fita, kokarin gani yake ya daidaita duk wannan rift din dake tsakanin mu, to Amma ni Kuma bana tunanin Zan Kara sakin jiki dasu kamar komai Bai faru baz gwara shi Akan Aseey, gwara shi his was magana Amma ita taje beyond limits dinta. Babu jimawa aka kawo Mana abinci naci nayi makil, hannuna ma ban wanke ba baccin ya daukeni, yanzun abinda nake yi kenan, da naci abinci se bacci shiyasa bana cin na koshi idan ina wajen aiki. Se maghrib sannan Baba Asabe ta tashe ni hannuna har ya bushe, nayi sallah sannan nazo na Kira duk Wanda ya dace, anan Naga calls din Al'amin, I can't ignore his call Amma bana son Kuma wata tarayya dashi musamman da har yanzun takaba nakeyi. Amma na dauka muka gaisa " Ya Hanya?" Nace " Munje lafiya" Yace " Allah ya Kara lafiya, a gaida su Nuzla" Na amsa da Amin daga Haka mukai sallama. Da wurwuri nayi Shirin kwanciya, har na kwanta se ga Kiran Mamaa a wayata, na tashi na zauna na dauka, tace " Abban ki yazo zai ganki Zaki iya sakkowa" Nace " Eh gani nan' Na dubi jikina na samu katon hijab na saka, na dauki wayata na fito, Yana zaune da Ahmad da Mamaa, na karasa na zauna saman carpet Ina gaishe shi, ya amsa yace " Me ya sameki aka cemin kin suma" Se na fada masa duk yadda akai, ya Kara min nasiha akan komai zai wuce na cigaba da hakuri, seda muka je bakin mota no dashi ya bude zai shiga se yace min " Wai Ahmad yace Wai Baki Masa magana" Na kalla Abba dake murmushi nace " A'a Allah Abba Ina Masa magana, ko dazun mun gaisa" Se yace "Wai Yana so kiyi hakuri ki dawo yadda kuke da" Nayi murmushi nace " A'a Abba! Kawai dai mu cigaba da gaisawa yafi" Ya gyada Kai ya min sallama ya tafi na dawo gida, na hau sama nayi bacci, washegari muna tashi nayi wanka na sakko ko zaayi aiki tunda nasan zatayi Baki masu zuwa Mata murna da taaziyya. Seda na shiga na gaida ita sannan nace Mata " Akwai abinda zaayi yanzun?" Tace "A'a ki koma ki kwanta" Nayi murmushi nace " Ai idan bana aiki jikina ciwo yake" Tace dukda Haka na koma daki dai, se na tafi na dauki wayata Ina dudduba slides Dina Dan min kusa exams, ban Jima ba naji sallamar Aseey a parlor, na kashe wayar na kwanta na juya baya, Haka kurum ba na son ma magana da ita, Ina jin tana cewa Baba Asabe tayimin magana, Baba ta shigo ta Dan tsaya a kaina se Kuma ta juya tace Mata bacci nake, ni Kuma kawai bana son fitowar ne. A Haka har azahar tayi Sega su Dada dasu Anna, seda Suka fara zuwa can sannan Suka taho nan. Da murnata na tare su mukai ta Hira wajen laasar suka tafi ya rage ni da Zuhra da zamu fita zuwa gidan Husna ta haihu. Na shirya tsaf muka fito se lokacin Muka hadu da Aseey, tana tsaye da robar kunun Aya a hannunta, tace " Anty Unaisa ya gida? Dazun nazo kina bacci" Nace " Ayya an wuni lafiya?" Suka gaisa da Zuhra wadda dama sun dinke abinsu tuntuni, ni ce dai nake son nuna musu baa Bari a kwashe daidai Kuma Haka ni ba wawiya bace. Tana dariya ta Kai hannun ta zata taba bump dina na rike hannun ta nace " Sister mu wuce ko" Na shiga gurin Mamaa tana tare da Baki, suna ta Hira ita Kuma tana cikin bedroom so se na zauna hankalina Kan wayata, wasu Dake gefe daya tace " Kinga amaryar barrister kuwa?' Nayi saurin duban su Amma wani lokacin if you are engrossed da Hira ko kana gulma zai Zama baka ji baka gani, " Ban ganta ba Amma naji ance ciki gare ta har ya fito" Dayar na cin gurasa tace " Yadda Kika San ni akaiwa kishiya wallahi, ke na rantse da Allah se na zubar dashi" Ta kusa Dani tace " Meye ban fada Mata ba, wanne karatu ne ban Mata ba Amma tunda mijin ya mutu ta watsar, ai ni Miki ya mutu kana kenan, dadin fitar da ita daga rayuwar mu kenan" Suna ta Hira ta can gefen ita ce me cewa gani da girman Kai dama Kuma ance ni Yar talakawa ce. Ni dai sauraron su nake, Ina adduar se sun Gama maganar tukun Amma se Aseey ta shigo tace " Anty Unaisa Zuhra na jiranki" Idan Basu San fuskata ba ai sun San sunana, tunda duk Wanda yaji sunana baya mantawa Dan kuwa is not a common name, dukka suka fara kallona na kallesu sannan nace da Aseey " Mamaaa nake jira zance Mata Zan fita" Tayi saurin fadin " Bari na Mata magana" Ta wuce ciki na maida hankalina Kan wayata Wai Dan rashin kunya Kuma daya daga cikin matan tace " Amarya sannun ki" Na dago na kalleta Amma ko uhmm bance ba, maganar me Zan Mata, I've learned something about life , rayuwa ta koya min hankali da yawa. Duka sukai shiru na mike Dana hango Mamaa, nace Mata zamu fita ba zamu Dade ba, tace " Yan Jahun na hanya, ku dawo da wuri" Na amsa da to sannan na fice na barsu a gurin Baki sake. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/23, 10:15 PM] Hauwa Galadima: *Z_Z* Nayi sauri na girgiza Masa Kai nace " Yaya Man Dan Allah karka fada Masa, bana son wani problem Kuma, kawai ka kyale su, kowa zai ji Babu dadi ace kawar shi zata aura baban shi" Se ya samu guri ya zauna, yeah da gaske har Raina Ina musu uzuri, Abu ne da Basu taba kawowa makamancin shi zai faru ba, Kuma dama mu Mata munfi irin Haka akan maza. " Zan fada Masa ba ma zanji rokon da kike min ba, abinda na sani idan ba ayi tifka tun yanuzn ba zaa matsala nan gaba, Dan kuwa ko kin aure shi kina haka zasu suga ko me sukai Miki ba Zaki fada ba, so they will take advantage of you!' Abinda ya fada gaskiya ne Amma dukda Haka bana son hada kowa da mahaifin shi, I just want peace to reign. Ya shige daki ni Kuma na Shiga dakin Badi'a I was feeling upset and really bad, tana ta comforting dina har na karasa gyara Mata wardrobe nace Mata to ni Kam Zan tafi Dan nasan zuwa lokacin Abba ya dawo, ta Bata Rai wai dama ba yini nazo Yi ba, nace " To kinji ki da wata magana Kuma,da kila samu nazo ma" Se tayi murmushi tace " Ayya mana Adda da daddare se mu kaiki" Nayi draping veil dina a wuyana se wayata ta fara ringing, sunan Abba ya bayyana akan screen din, na kalleta sannan na dauka muka gaisa yace min duk inda nake nazo gida na same shi, na amsa Masa sannan nace Mata " To kin dauki se ki barni na tafi Kuma" Tana ta mita ni Kuma Ina dariya muka fito ta saka hijab Dan taka min, Muna tafe tana fadin " Adda bafa Zama zakiyi kina kallon su Aseey dinnan suna cin Kashi kanki ba, kawai Dan Zaki aura mahaifin su ai ba hauka ake ba, eh nasan Babu dadi sosae Amma kinsan idan wata zai aura can ai bazasu Mata Haka ba suna amfani da sun sanki ne shiyasa" Na gyada Kai nace " Zasu daina ni ba zanyi fada da kowa ba, rayuwar ma duka nawa take idan anyi hakuri" Muka cigaba Dan Hira tana ta bani shawarwari har na samu napep ita Kuma ta juya, straight gidan Abba na wuce, Yana parlor a kasa Yana waya, daga yadda yake magana ran shi a bace yake. Na zauna har ya Gama ban fuskanci inda maganar ta dosa ba. Seda ya Gama sannan na gaishe shi, ba tare da ya amsa min ba yace " Me ya hada ki da Asiya?" Nace " Ba komai Abba, kawai tana Dan fushi Zan aura Abiey" Yayi ta kallona Yana mamakin sanyin Hali irin nawa, yasan yadda nake son yayan shi, ya Kuma San yadda yayan shi ke Sona, idan no wata ce Zan iya amfani da hakan na hukunta Aseey, ganin kallon da yake min yasa nace " Abba ba wani Abu bane ba fa, Dan Allah karka fada mishi zaiyi fada sosae" Se yace " Na fada Masa, saboda ni bazan lamunci Haka ba, he should control them ko a fasa auren" Gabana ya fadi na zaro idanu Ina jin wani iri yanayi, har na hango Abiey da irin tantrum din da zaiyi. Muka Yi magana sosae akan bikin da plans Dina na rayuwa nace " Yayi mun maganar wani distance learning na ABU akan nayi BSC ni da Zuhra, to ai nace maka munyi applying ?" Ya gyada min Kai, yace " Allah ya taimaka ya bada saa, wannan din is more suitable akan regular din" Na amsa Amin sannan ya gyara zaman shi ya fara fadin " Kiyi hakuri da duk abinda Zaki gani a rayuwa, be it me dadi ko akasin hakan, a Baki hakuri Yana da saukin Fadi Amma Kuma aikata hakurin se me juriya, gidan su Kika Shiga se kin dauke kanki Amma Kuma bance ki Zama wawiya ba, akwai abinda ba Haka kike so ya kasance ba, ba Haka Kika shirya ba Amma Haka ce zatayi saboda Haka Allah ya tsara, ki dauki komai yadda yazo, ko dauka tsarin Allah kenan. Na fada Masa shi yayi saa bake ba, saboda nasan wacece yata, kada ki bani kunya ku rike junan ku Amana, Allah ya Baku zaman lafiya da zuri'a dayyiba, kinsan Ina nan, duk abinda ya faru I'll always be there, Dan nayi Miki aure baya nufin cire ki a Yayana, a'a kada ki taba mantawa kinada uba Kuma Yana jiran Jin kukan ki, ki rufa asirin zaman ku Amma idan Kinga akwai wulakanci ko cin mutunci I'm here waiting, kada kiga Dan uwana ne, that doesn't matter yanzun no dashi surukai muke. Allah ya Miki albarka ya dawwammar Miki da farin ciki Unaisa" Ta Yaya ma zaace bazan Yi kuka ba, Abba ba Babana bane ba Amma shi din yayi min abinda ubana baiyi min ba, nayi ta kuka a gurin shi Kuma Yana min dariya Wai akwai saura fa lokacin bikin meye Zan dinga kuka tun yanzun? Se yamma su Anna Suka dawo daga kasuwa, muka hadu muka ga Kaya sannan aka barsu anan muka tafi gida, seda nayi wanka sannan na hau gado zanyi bacci na tuna yau fa banji muryar Rabin Raina ba, to me ya faru Bai kirani ba kuwa? Na cire wayar daga caji na fara Kiran shi, Bai dauka ba ya Kira ni, muryar shi ta danyi s anyi ba kamar ko yaushe ba se nayi concluding kawai bashi da lafiya " Me ya sameka? Are you sick?" Yace " Kinyi min laifi Unaisa" Na Dan zaro idanuna nace " Me nayi ? To kayi hakuri bansan na Bata maka Rai ba" Ya Dan saki ran shi kadan saboda Jin nayi saurin karbar laifin da Bai ma fada ba Kuma ba lallae ni na dauki hakan matsayin laifi ba. " It's ok, ni dake aure zamuyi kin sani ko? Ya kamata ko menene ya faru try and discuss with me, ya Zaki Bari Aseey tana harassing dinki? How will you tolerate that" Ya Dan daga muryar shi kadan abinda Bai taba Yi ba, duk se naji Babu dadi cikin zuciyata, nace " A'a sau daya ne" Ya sassauta muryar shi, cikin tausasawa yace " Nasan ba sau daya bane, Baban ki ya fada Min, why will you not tell me? Kenan kina ganin bazan iya protecting din ki ba ko?" Nayi sauri na girgiza Kai na kamar Yana gaba na nace " Ba Haka bane, kaga kowa aka ma Haka bazai ji Dadi ba, they were my friends Kuma Suka ji Zan aureka, kaga zasuyi responding Haka. Ba zaka so kullum na dinga kawo maka Kara ba" Yace " Unaisa akwai abubuwan da idan baayi addressing din isuue dinann ba to Haka zaayi tayi, watarana dukan ki zasuyi Kuma zasu ga bazan iya komai ba, they've insulted me ya ni ina Neman aure suna threatening Mata ta, ai wannan raini ne, kina ganin shi me sauki zai iya Zama babba Kuma idan bazan iya protecting din ki ba to ki sani I'm not worthy of being with you" Nace cikin sassanyan murya " I'm sorry, bansan ranka zai baci ba" Yace " Raina Bai baci ba, ya kullum Ina kokarin ganin you're happy su Kuma suna Bata Miki Rai, I'll not take it wallahi. I'm sorry na daga Miki murya dazun, kinsan you're a Queen ko?" Nayi murmushi har seda saurin Murmushin ya fito se shima ya saki murmushi se Kuma muka fara normal Hira wadda bamu samu munyi a wañnan ranar ba, Dake Yana Abuja seda muka Kai har goma na dare kafin ya lallabani nayi bacci. Washegari se yamma ya dawo, yaso ya zo Kuma se ya wuce gida Dan yasa su Ahmad su jira shi a gida so kawai waya mukai bayan flight dinsa ya sauka. " Gobe Zaki koma Kuma? Shikenan ni bazan ganki yanzun ba" Na danyi dariya kadan nace " Ayya mana kwana nawa ne ma ya rage ka dinga ganina kullum har se na isheka" Yace " Wayace Miki Zaki ishe ni, kamar kina underestimating soyayyar da nake Miki, karki damu Allah ya bamu taawon Rai I'll show you" Nace " To Allah ya kaimu, King Dan Allah ki fada zakai kada kayi sosae kaji?' Yace " Naji, se munyi waya' Daga Haka mukai sallama, Nuzla Dake kallona tace " Burgeni kuke wallahi, Amma kinsan ni fa mamaki kuke bani, ta Yaya zsku dinga son juna har Haka, I really can't love someone so deeply hakanan' Nayi dariya nace " Kinsan me yasa kike ganin Haka, Baki taba son wani so sincerely bane, da a ranar Zaki fahimci how deeply love can be, ni ban yarda soyayya kike ba kawai Kuna shirme me" Tayi dariya tace " Se kaji kamar Zaka haukace idan ka rabu da mutum shi ne soyayya?" Na girgiza Kai nace " Ko kadan ba Haka bane, soyayya shi ne ki manta da dukkan wasu protocols din ki, ki manta wanne kalar mutum kike so, ki kalla flaws din mutum kiyi overlooking flaws dinnan...zamu iya kwana Ina fada Miki kawai dai Ina fatan kin dandana me akeji Zaki gane!" Wanda Bai taba so ba bazai gane menene so ba, gashi dai kalma biyu ce Amma ita din tana da girman gaske, ni na yadda da so na Kuma yadda it can do and undo. Ko da yaje gida suna zazzaune ya same su, sallamar shi tasa suka Mike tsaye kamar yadda suka saba, ya dube su suna Masa sannu da zuwa ya amsa, Ahmad ya karaso zai karba briefcase din shi daga hannun security din shi, Abiey ya daga masa hannu yace " Muhammad karba" Yaya Muhammad ya karba yabi Bayan Abiey sama, Ahmad yayi shiru yana Jin wani irin abu na rashin jin Dadi a zuciyar shi, me yasa Abiey zaiyi Haka ne. Seda ya watsa ruwa sannan ya sakko ya San Mamaa Bata dawo ba, suna zaune har da Bilkisu, idanun ta a warwaje Dan ita Haka kurum take tsoron Abiey, gashi Muhammad Bai San tayi hakan ba. Ya zauna Yana kallon su daya bayan daya kafin yace " Ina jinki Asiya, ya akai?" Ta kalle shi sannan ta kalli Yan uwanta, to me zatace? Ita dai tasan Bata da abin fada " Nayi tunanin Nima Zaki ce Zaki dakeni ne, Ashe ban Isa daku ba kenan? Kuna ganin abinda kuke Yi bazai dawo kunnena ba? Na Tara ku na fada muku zanyi aure saboda bana son kuji a wani gurin kuji rashin jin Dadi Ashe ni bansani ba na Baku license ne na ci Mata mutunci ko? Asiya ke da Bilkisu har kunje zaku daketa ko? Ai ni nace Zan aureta ni zaku daka, Kuma ku sani duk abinda kuka Mata ni kukai yiwa, Kuma from now henceforth I'll not tolerate any shit from anyone of you. Ai na lallaba ku, Amma tunda abinda kuke so kenan, I'm equal to the task" Yayi ta fada kamar zai Ari baki, duk sukai shiru kamar ruwa ya cinye su, Babu me magana a ciki, Yana gamawa ya mike tsaye dama yasan halin yayan sa, ficewa yayi daga parlon Baki daya zuwa can baya, ya zauna Yana duba news headlines cikin wayar shi. Yafi minti talatin sannan yaji sallamar Ahmad, ya dago ya kalle shi ya watsar ya cigaba da karatun shi, Ahmad ya saka gwiwoyin shi kasa yace " Abiey kayi hakuri! Abiey nayi laifi Dan Allah ka yafe min, kayi hakuri" Ya dago ya kalleshi yace " Get up ka zauna, waye zaka zo Kan durkusawa" Jiki a sanyaye ya tashi ya zauna ya cigaba da rokon shi yace " Ahmad ya wuce, ba dai ni kukai ganging against me ba, Kuna ganin yin hakan zai sa na fasa? Mu zuba no daku zanga Wanda zai janye" Ahmad yaki tashi ya cigaba da rokon Abiey har seda ya saurare shi sannan ya tafi, a parlor Muhammad ya mike bayan fitar Abiey ya dubi Bilkisu " Abinda kikai kenan, Ina ruwan ki? Ina ruwan ki da harkar gidan mu? Meye matsalar ki da auren shi, kinji Allah ko ko kallon banza ki Kara Mata Zaki tafi gida, Babu Wanda ya Isa Raina min ubana, ke ba wancan satin baban ki ya Kara aure ba, kije ki Masa rashin kunya Mana. Tashi kije ki bashi hakuri!' Ta kuwa mike tana bubbuga kafa, ta nufi wajen Abiey ya dubi Aseey da kamar ruwa ya cinye ta yace " Da auren mu da Bilkisu auren baban ta uku, Kuma kowacce yarinyar ce da Bata kaimu ba, ta taba gayyatar ki kije ki Daki matar baban! Se ke da kika raina naki uban so you invited her ku dauki Unaisa, you're mad, you're selfish meye matsalar Unaisa? Ita taga Abiey tace tana son shi? Ko Kuma shi yayi making move akan ta? Kiyi abinda ya dace kafin lokaci ya kurr miki, kizo kiyi kukan da ba zai Miki amfani ba!" Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/23, 10:15 PM] Hauwa Galadima: *A³* Bayan maghrib ya kirani Yana fada min yadda sukai dasu Ahmad, duk ban ji Dadi ba musamman sanin da nayi Ahmad ko zagina baiyi ba, yadai Yi cutting duk wani relationship tsakanin mu. Nace " Ayya Abiey shi fa Yaya Ahmad Babu abinda yayi fa" Yace " Waye ya fada Miki? Wai Unaisa yaron nan har yayi girman daina min magana?" Naji wani irin rashin jin dadi, ya cigaba da fadin " He wanted a project badly, da kyar na sama Masa project dinnan, could you believe yaron nan yace min wai baya so saboda zanyi aure, haba Beautiful ko karuwa Zan kawo ni ban cancanci Haka daga gurin yaran nan ba, I thought na Isa dasu ban sani ba Ashe mahaifiyar su ta fini power, I'm not tolerating any shit, ni na haife su Basu Suka haife ni ba" Ganin dai ran shi Babu dadi na dinga lallashin shi, na Masa Hira me dadi da na tabbatar zata faranta ransa, tabbas na yadda da son da yake min, ya ware muka Sha hirar mu me dadi. A hankali ranaku suka dinga tafiya suna komawa sattittika, a kalla seda mukai sati bakwai bamu hadu dashi ba, abinda bamu taba ba, nasan bamu haduwa akai akai Amma Kuma Bai Kia yawan wannan ba. Yayi tafiya yaje London yayi sati biyu da ya dawo Kuma an fara kokarin yin zabe suna ta kaiwa da kawowar yadda zasu daura wani Dan yace min shi Kam he's ok da abinda yayi, yayi 2 tenures to gara ya dawo gida ya zauna ya saka ni a gaba Yana kallo, if only munsan zai rasu, Kai jamaa Haka muke tafe ba tare da sanin mu din gawa bane, bamu San cewar mutuwa na jiran mu ba. Ya Allah ka gafarta Mana, ka kyautata zuwan mu, ka jikan Wanda suka gabace mu. Ko a mafarki, ko a Wasa ban taba kawo Masa mutuwa ba, Kai bashi kadai ba kowa ma, mutuwa was the last thing cikin zuciyata, I was too engrossed and busy cikin soyayyar shi, Ashe Ashe komai da yake bankwana yake min. Ya Allah! A safiyar da nake kokarin tafiya kano saboda na Gama duty na, nayi wanka Ina kokarin Shan tea wayata tayi ringing, na dakko se Naga Naima ce, colleague Dita ce unit dinmu daya. Na dauka muka gaisa sannan tace min " Anty Unaisa kin tafi kuwa?" Nace " A'a Naima Ina nan, akwai wani Abu ne?" Tace " Dan Allah Anty Unaisa ki fita min morning idan ban takura ki ba, Dan Allah inada babban uzuri" Nayi shiru Ina tunanin yadda zaayi, na Gaya ma King Zan dawo, tun shekaran jiya yake daukin dawowa ta, na hadiyi yawu, se tace " Idan da wani abun kawai ki bar shi se na duba naga was Zan samu" Na girgiza Kai na nace " Karki damu Zan fita Miki, ki Kira chief ki fada Mata" Tayi ta min godiya, na mike jikina a sanyaye na nufi wardrobe na Ciro blue din uniform na saka, na dawo na Kira Abiey Bai dauka ba hakan ya tabbatar min bacci yake, na tura Masa message din bada hakuri da Kuma abinda ya faru sannan na Sha tea din nayi wrapping brown yam cikin foil paper na fito, Anty Yusra na zaune tana ta kwabe leave, ganina da uniform tace " Ba off kike ba?" Na Dan zauna na Mata bayani, to duk sun San Naima, na girme ta Amma tana da kirki tana yawa zuwa gurina, a sati se tazo sau you gidannan, wani lokacin anan zatayi har dinner sanann ta tafi, Dake wajen Jakarta take zaune Kuma irin zaman ba wani dadi yake ba. Tayi min Allah ya tsare na tafi, ina zuwa muka fara aiki Babu jira. Idan kana aikin asibiti kana Kuma tare da Mata anan zaka fahimci yadda duniya take ciki, a aure har yau na kasa fahimtar inda matsalar take Amma abinda na sani Mata suna Shan wahala, musamman ace matar kauye suna amsar azaba kamar Babu gobe, dukda yadda ake dahuwa a Nigeria Amma akwai abubuwan da baa kamanta adalci kwatakwata! Kamar abinda ya faru a lokacin, na Gama conducting delivery na wata mata, Bayan na Gama gyara wajen inata tsokanar ta " Wata Tara Ina jiran ki ki dawo" Tayi murmushi tace " Na bar Miki, wannan azabar har Ina se na huta tukunna" Saboda tunda ta fara pushing take ihu, nayi dariya na Mika Mata jaririn Ina ayyana Nima watarana Haka Zan dauki Dan Abiey a hannuna, watarana Nima zanji wani pleasurable pain din, Dan abinda nake dauka kenan, pain da a karshen shi pleasure ne, kaga a duniya ka haihu wannan Dan naka ne, bana tunanin ko auren Abiey zai bani wannan farin cikin. Na wuce station ma zauna Ina Mata rubutu jikin partograph dinta, Babu jimawa aka kawo wata patient Kuma, na kalle su suka shigo da ita ga tsohon ciki, kana kallon ta kaga yarinyar me karamar shekara, tana bude Baki zatayi magana masan ba tada jini, na kalla yanayin ta se nake ganin kamar na santa, ta min murmushi tace " Anty kin manta ni?" Na danyi shiru se kawai na tuna ta, nace " Hafsa ko?" Tace min eh, nace "Me ya faru keda nace ki dinga cin abinci me kyau, jinin ki fa wuyar samu ne dashi" Ta danyi murmushi na yake tace min " Na fada Masa Amma Bai yarda ba, Bai ma kawowa, Babar shi na Saida Dan malale kullum sede ya bani hamsin yace naje na siya a wajen ta" Na lumshe idanuna cikin tausayawa, ban fiya Manta patient masu O- ba, tazo mid pregnancy da anemia aka saka Mata Leda daya saboda wahalan samun jinin ta Babu donor's se drugs muka saka Mata da Kuma abincin da zata dinga ci, da kaina nama mijin ta magana tsoro na daya ta dawo haihuwa Babu jini, naji tausayin yadda take magana tana kuka, muka kwantar da ita se can yazo Matron din mu tayi ta Masa fadan abinda yayi tace " Gashi se kaje ka Nemo jini irin nata,Baku ganewa akwai abubuwan da locally muke dasu ba se an kashe kudi sosae ba, Amma Baku bayar ba kunga yanzun Neman jinin ta ma ai aiki ne" Shi dai baice komai ba, se cika yake Yana batsewa ya tafi samo jinin, kafin ya dawo, kaddara ko karar kwana matar nan kawai ta fara bleeding, hankalin mu yayi mummunan tashi, na fita zuwa Lab aro jini suka ce Suma uku ne dasu su an karba a emergency unit, kamar Zan haukace Haka naji, na tura a Nemo mijin se sannan na samu takardar blood dinma hannun uwarshi ya Barta Wai zaije ya dawo. Kamar nayi kuka Kuma ni bansan wani me irin O- balle na Kira, karshe dai kafin asan abinyi matar ta rasu. Haka Muka dawo muka zauna kamar matattu ni Kam harda kuka da na shiga daki, na tuna lokacin da tayi wancan kwanciya tayi tamin hirar wahalar da take Sha hannun mijin, nayi ta bawa Anty labarin ta, Kai ya kamata mu gyara! Abiey na tashi yaga sakona, yayi shiru yana Jin tamkar an sassare masa kafafun sa, se yaji ba Dadi saboda yayi juriyar rashin ganina, yayi wanka ya fito zuwa kasa Dan cin abinci, Mamaa na zaune tana kallon news, ya zauna gefen ta, kwana biyu tayi sanyi Bata wannan fadan da take sede akwai abubuwan da sun canja Kuma Taki ta maida su yadda suke da, to shi dinma kawai se ya zuba musu idanu Yana kallon ta. Ta gaishe shi ya amsa yace " Yau ba Zaki fita aiki bane?" Ta gyada Masa kanta, se ya mike ya nufi dining ya zauna shi daya, yasan Ahmad ya Jima a asibiti, Aseey ta kwana biyu Bata zo ba. Mamaaa ta taso ta fara kokarin zuba Masa abinci, da Kan shi ya hada tea din ita Kuma ta karasa Masa sauran, ta zauna gefen shi, Yana ci a hankali Yana lura da ita, seda ya Gama sannan yace Mata " Akwai abinda kike bukata? Auren is in 5 weeks time" Ta gyada kanta tace " Allah ya kaimu" Yace " Amin" Dukka sukai shiru, se sannan tace " Kana ganin aurennan daidai ne? Kana ganin baka lalata gidan ka da hannun ka ba? Me yasa ba zaka hakura muyi zaman mu ni da Kai ba, duk shekarun can bakai ba se yanzun? Wannan cuta ce" Ya girgiza Kan shi cikin tausasawa yace " Komai lokaci ne, se yanzun lokacin yayi shiyasa zanyi yanzun, kiyi kokari ki sawa zuciyar ki salama nasan Zaki fahimci ba cutar ki nayi ba, sannan Naga kina Neman Visa Ina Zaki je?" " Zan bar maka kasar ne, idan ka Gama amarcin naka se na dawo" Ya danyi murmushi softly yace " Ki zauna, saboda karki tafi a dawo dake. Duk abinda kike ki dinga hangowa kina hangawa. Abinda kike shi Aseey zatayi, abinda kikai min ago zaa ma Ahmad, na tabbatar Ahmad yace zai Kara aure Zaki Goya bayan shi, ba Zaki taba cewa ya cuci matar shi ba. Ke ba jahila bace kinsan hukuncin wadda ta fita Babu izinin mijin ta" Yana gamawa ya mike tare da fada Mata zai fita zuwa anjima. Sama ya koma kawai yayi making mind din shi zuwa ya hadejan, shi dai tunda yayi planing gwara kawai yaje din. Ya shirya cikin kananan Kaya da Suka amsa jikin shi, ya dakko wata p cap ya saka hade da nose mask da glass, gaba daya yayi disguising Kan shi. Ya zauna ya fara kiran Abba, baa Jima ba ya dauka Suka gaisa tareda tambayar juna aiki. " Abba Ina son ganin Yar ka" Abiey ya fada, Abba yace " Tana hadejia ai Bata dawo ba" " Na sani, can din nake son zuwa, Ina neman izinin ne" Abba yayi dariya yace " Tohm yanzun Zan kiraka, Bari na fadawa baffan ta tukunna" Abiey ya rike wayar Yana mamakin yadda rayuwa take, lokacin da abokin shi zaiyi aure, zai aura yarinyar yayi ta tsokanar shi Yana ce masa kawai se ka ganta kace kana sonta, Abba Prof yace Masa kaima watarana zakaji abinda naji. Abiey ya shafa Kan shi yace " Idrith bakin ka ya kamani" Ya fara Kiran Abba Prof, Suka Dan tsokani juna sannan ya tambaye shi aiki, yace ai yaje hadejia yayar amaryar shi ce ta haihu, se kawai yace to zasu hadu shima zai shigo bada jimawa ba. Abba ya Kira yace yaje Baffa baya nan Amma ya fadawa matar gidan. Haka ya fito cikin Shirin shi na tafiya, ya nufi dakin Mamaa se me kula da ita tace Masa ai ta fita tun dazun, ya gyada Kai ya fita, security din shi da driver suka taso, Koda Basu fada ba dai mamakin shigar shi suke, suka gaisa ya shiga mota Suka fita, yace Tasha yake son a kaishi, security yace " Sir is not safe kayi tafiya Kai daya" Yace ya sani Amma a kaishi a hakan. Suka kaishi Bai Bari sun fito ba ya samu mota ya biya kudin gaba Suka tafi, security da driver cikin rashin jin dadin decision dinsa Suka dawo. Tunda Suka dauki Hanya yayi shiru yana Jin hirar mazan motar yawancin akan halin da ake ciki ne a kasar tamu, rashin tsaro, rashin abinci, wahalar wuta da Kuma ta fetir, suna Allah wadai da halin ko in kula da shuwagabbani sukai, se yaji tamkar dashi suke Amma Kuma ko Babu komai yaji korafe korafe. A Tasha suka sauka ya Ciro kudi ya bawa driver yace ya maida musu kudin su kafin driver yayi wani Abu na godiya Abiey har ya bar gurin, maganganun su na Masa yawo akai. Bayan na tashi na tuna gaba daya bamuyi waya ba, ko Dana shiga mota na dakko wayata se Naga Babu reply na message dinsa, se kawia na Kira shi (refer to H_H)... Da dimbin farin ciki na shirya, kana kallona ba seka tambaya ba kasan Ina cikin Jin Dadi da farin ciki, na fito na same shi Yana zaune ya kurawa wayar shi idanu, na zauna kujerar dake facing din shi, fuskata cike da annuri, ya dago ya zare glasses dinsa da Kuma cire mask din sa ya dubeni " Beautiful! Ya aiki? Kinga nazo ko" Na Dan turo Baki nace " Kuma baka fada min bafa, se kawai na ganka" Yayi dariya yace " I couldn't help na riga na niyyata, Kinga gwara nazo Naga wannan kyakyawan fuska" Na kara sakin murmushi Ina rufe fuskata nace " Ka kyauta, baka San dadin da naji ba Dana ganka" Ya gyada Kai yace " Ai nasan zakiji Dadi shiyasa nazo, saboda all I want is to see you happy, shikenan" Mukai ta Hira, har wayar shi tayi Kara da yadda yake waya nasan abokin shi ne, se suaki sallama yace min " Ni kadai nazo fa" Se lokacin na tuna Banga mota ba, ya fada min yadda akai na Kara Jin kamar duk duniya kowacce mace a bayana take, se da aka Kira laasar yayi sallah sannan yace min zai tafi, nace " Ka tsaya na dakko key na kaika Tasha, Haka Baffa yace" Ya girgiza Kai yace " A'a zanje gurin friend Dina, Kinga ke Kuma kin gaji" Na Masa hararar Wasa nace " Ni Zan kai ka ko Ina, done" Yayi saluting Dina yace " Yes ma'am" Se muka kwashe da dariya Kuma, na shiga ciki na bude wardrobe Dina na dakko turare da wristwatch da Kuma cufflinks, na Jima da order su Zan bashi Amma Kuma bamu hadu ba, nayi packaging na shiga na fadawa Anty zai tafi dama sun gaisa yayi ta complain Wai yazo da kananan Kaya, na dinga Masa dariya, tace a gaishe shi. Muka fita da Tasnim da tunda ta gan shi ta kasa zaune ta kasa tsaye shi Kuma na kiranta Yar zaman daki. Bayan na zauna driver's seat ya zauna gefena ita Kuma Tasnim na Bata, na fara kokarin driving yace " A'a saka seat belt, ai komai zai faru at least zai Zama da sassauci" Na saka seatbelt din Muka nufi address din da aka bashi, nayi parking nace " Shi ne address din" Yace " Ashe kinsan gari. Bari na Kira shi" Yana Kiran shi ya fito kuwan shima ya bude ya fita, suna ta dariya seda suka gaisa sannan na fito na gaishe shi, Abiey yace " Gata nan amarya ce" Mutumin ya kalleni sannan ya kalli Abiey yace " Da gaske kake? Allah ya Sanya alkhairi" Muka amsa Amin ya Ciro wayar shi ya Kira Nanah se gata ta fito dauke da yarinya a hannun ta, yace " Amour ga kawa nayi Miki" Kusan saanni muke da ita, muka gaisa sannan muka shiga ciki yayunta masu kirki nayi barka mukai exchanging contact da ita na fito, se Hira suke, Yana ganina yace " Har kin fito?" Nace " Eh kazo ka tafi kada dare yayi" Yayi ma Abba Prof sallama sannan muka tafi Yana ta bani labarin shi, da yadda sukai aure salin alin ba wani problem. Nace " Shi yanzun daga zuwa karban Kaya shi ne ya aureta" Yace " To laifi yayi?" Na girgiza Kai Ina dariya a hankali. Mukaje Tasha na sama Masa gaba na biya kudin sannan nace ya fito ya shiga, na aje Masa ledar nace " Thank you for coming, Allah ya kiyaye Hanya I love you" Yayi ta murmushi har na Gama magana sannan mukai sallama na koma gida Ina jin kamar Ina yawo saman gajimare! UNAISA is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/24, 1:18 PM] Hauwa Galadima: *B³* Yadda kwanakinnan ke gudu shi Kan shi abin tsoro ne, da zarar ance Monday tayi inshallah zakiga har Friday tazo, kana zaune Babu abinda ka tsinana. To Haka rayuwar take yanzun, a bangaren mu lokaci ya tafi sosae, a shirye shirye kullum Yi Mike Yi, kowa kokari yake wajen ganin anyi yadda ya kamata. Kamar yadda ala'ada take an kawo lefe na, high class one Dan Baku tunanin cewa simple zaayi? Duba da Wanda Zan aura da Kuma irin son da yake min. Anty Salma da kanta ta kawo daga can inda take zaune, Yan uwan shi Suka gaggani sannan aka saka Rana aka kawo gidan Abba, Anna Bata je ba tana gida Amma ta fadawa Baba Fiddau ta turo wasu daga cikin Yan uwan mu na Masaya. Yadda ake zuzuta lefen kadai ya Isa. Ko da na dawo naje na gani abin baa cewa komai sede fatan ayi Zama me daurewa Wanda baa samu anyi ba, Kai Allah sarki Abiey, ta Ina Zan taba kawowa zai rasu? Ta Ina Zan taba tunanin hakan zata faru? Ai abune da yazo min a bazata har na mutu bana tunanin Zan daina jin dacin mutuwar shi. Bayan nan aka je ganin gida Wanda ke cikin babban Birnin jigawa wato Dutse, shi Kan shi gidan komai taste Dina ne, Kai hatta tiles ni na zaba, idan ya turo wani abin zai saka idan nayi complain " Abiey abin Yana komawa extravagance fa, why are you doing this?" Se yayi dariya yace " Beautiful! Inada kudi, dama ce kawai nake amfani da ita, komai so nake ya Zama Wanda kike so saboda akwai ranar da zakiji Baki son ganin fuskata, akwai ranar da Zan Bata Miki Haka aure yake, Amma Ina son idan kkin kalla gidan kiyi farin ciki" Shi dai maganar shi daya biyu, to ta uku farin ciki ce, Anna tayi namijin kokari Dan kuwa kayan da tayi min ko Yar wani hamshakin se Haka, nayi ta Mata complain nace " Anna akwai abubuwa a gaban ki, ya Zaki dinga siyan gado na over million, su Kuma su Nuzla fa?" Tayi murmushi tace " Unaisa kaf din ki Babu Wanda yasha wahalar da Kika Sha, Dole Zan Baki abinda nake dashi" Abiey shi yayi furnishing sama, Anna tayi na kasa, Abba yayi min gara, Dada ta saya min dukkan abinda ke kitchen dina, Zuhra da Yaya Man da Yaya Faisal dasu Yaya khalifa da yayan Inna Zulai suka hada kudi me tsoka Suka bawa Anna, komai dai na biki ya kammalla, Nima nayi playing role don duk abubuwan kawata gida na decorations da kaina na siya, tunda ai inada kudi Nima. Ina ta zuwa gyaran jiki, ga Wanda nakeyi Kuma shiyasa nayi wani irin kyau kamar mudubi saboda glowing, kunsan dama dai can ni me gyara ce balle yanzun dalili yazo ai Babu Zama. Ana saura sati biyu na Gama karbo duk dinkunan da zanyi amfani dashi a biki, se Muka dauki wasu na cikin lefe muka Kai dinki, Bayan mun zauna tailor din ya dakko littafi Yana Jin styles din da zaayi min, Zuhra ta ware wasu ta nuna Masa hade da fadin " Kana ji tailor, kaga Wanda na ware dinki zaka Mata na amare, Wanda idan ya kalla ko yawu bazai iya hadiya ba" Tailor ya fara dariya yace an Gama, ni tsabar mamaki se na kasa magana seda muka fito muka shiga mota na daka Mata duka nace " Ke Abiey baban ki ne, shi kike yiwa Haka" Ta kalleni tace " I'm a good daughter, Ina son babana yayi farin ciki, by the way yanzun shi abokina ne tunda zai aura kawata" Na bude Baki kamar sokuwa Ina kallon ta nace " Zaki maimaita a gaban shi" Tayi Rolling idanun ta zata tada mota taga Ina Kiran shi, tayi saurin warce wayar Amma har ya dauka se kawai ta Kara a kunnen ta tana harara ta, ni Kuma Ina dariyar mugunta " Abiey Ina wuni! Zuhra ce" Daga dayan bangaren yace " Daughter ya family? Kuna tare kenan?" Tace " Eh Abiey, ya shirye shirye Allah ya Sanya alkhairi" Yace " Amin Amin nagode, na Mata maganar kudin kunshi da makeup ko? Har yanzun Bata ce komai ba" Zuhra ta Harare ni Nima nayi glaring din ta tareda maida kaina kallon window tace " Zan Yi calculating, Zan Kira ka Inshaaa Allah" Daga Haka sukai sallama, ta Miko min wayata, na karba kamar wata jelly Haka na narke d a yace " Hello beautiful?" " King dina, Ina wuni?" Ya amsa ni sannan ya tambayeni inda muka je, nace " Na Kai dinki, kasan me Zuhra tace" Ta daka min duka na saki Yar karamar Kara nace " Abiey ka ganta ko tana duka na, Kuma Allah da zafi" Yace " A'a Kar ta Kara, sorry kinji rabu da ita" Daga nan mukai maganar zuwa screening, dukda munsan status dinmu Amma ya kamata muyi presenting mutane su gani su San we're compatible kafin ayi auren. Bayan mun koma gida da kwana biyu muka shirya bisa umarnin Abba naje muyi screening, na shirya cikin onion Abaya, wadda akai embroidery da touches din Maroon. Nayi kayi sosae na saka glasses Dina ko da Zan fita Nuzla tace na tsaya tayi min hoto tayi min sannan ta rakoni kofar gida inda yake jirana mu tafi, Yana cikin mota Bai fito ba, driver din shi ya bude min kofar gefen shi na shiga, anan idanun mu sukai locking na juna, it's been a while actually, min Jima bamu hadu ba, na zauna Ina murmushi nace " Ina wuni?" Yace " Kinyi kyau you look beautiful as always" Na Dan dago Ina murmushi shima Murmushin ne a fuskar shi, yayi disguising Kan shi cikin kananan Kaya, yayi kyau sosae shima, nacs " You look good kaima" Yayi dariya se Muka fara deep conversation,abubuwa yake fada min Wanda su ne expectations dinsa akaina, abubuwan da yake so da Wanda baya so, yadda zamu tafiyar da rayuwar mu cikin aminci, Ina ta sauraren shi har ya Gama nace " I'll not let you down King, Zan zame maka sanyin idaniyar ka, na zame maka farin cikin rayuwar ka' Yayi dariya yace " Ai ke din sanyin idaniya ta ce, ko Dan I'll sure that I truly love you" Asibitin abokin shi ne Dake running nashi private business, munyi test kalakala to show that dukkan mu mun lafiya, aka Bari akam wasu se washegari zasu fito muka dawo gida, Amma kafin mu dawo seda yasa mukai yawo sosae a Kano kafin ya maida ni gida. Bayan na shigo gida Sega message din shi _Baby I love your scent and I love you!_ Har wani blushing nayi, nasan kamshi nake Babu Wasa, saboda yadda ake murje ni da turare. Ranar Friday zaa daura aure, tun monday muka tattara zuwa gidan Abba, dukda Anna ta so tayi bikin anan Amma Abba yace auren Yar shi ne Dan Haka acan zaayi. Tuesday naje ni da su Zuhra dasu Nuzla kunshi, se dare muka dawo, na gaji ga Yunwa da nake ji Kamar naci Babu, Ina shigowa Dada tace naje ayimin turare, banyi musu ba na wuce sama na puffing inhaler ta saboda hayaki na saka mask na wuce inda ake yimin. Aka Yi sannan na dawo na karba tea nasha, se bacci. Washegari Wednesday shi ne na hada the only Ladies gathering tun Rana nake gudawa Amma ba Wanda na fadawa, na cigaba da harkata, time ya kusa akai dolling fuskata beautifully, Dake abin Mata ne kawai se nasa wata flowing gown me kyau, aka gyara min gashi na aka nada min turban, ya Allah karku so kuga yadda nayi kyau. Bayan na zauna Ina kallon cousins Dina su A'isha, kawayena musamman na hadejia da mukai training tare, se kalilan da mukai secondary Suma Nuzla ta kwakulo su only God knows how? Se Kuma yam comments section da yawan su, wasu Basu samu zuwa ba, , Nayi farin ciki a wañnan ranar, na Kuma yadda da akace komai timing ne, when the right time comes it occurs naturally! Bayan mun Gama Muna ta pictures da mutane se ga Hunainah ta kawo min wayata, na duba Naga alert ne guda uku, na farko daga dukkan Yan comment section dinmu be, suka hada min gudunmawar shiga gidan Abiey, na biyu na Ahmad ne, na uku Kuma Aseey! Na rike wayar da kyau Ina Jin idanuna sun ciko da kwalla, na karanta message din Aseey! _Ina fata kina cikin farin ciki kamar yadda ya kamata, ga sako nan Babu yawa. Sannan kiyi hakuri abinda ya faru na fahimci komai mukkadari ne.._ Na Dan dafe kaina Ina jin wani irin yanayi a tare dani, what happened da ya saka su sakkowa Haka? Se na tuna jiya munyi magana da Abiey nake ce Masa " Abiey Dan Allah ka daidaita da duk Wanda kuka Dan samu rift tsakanin ku saboda ni, kaga rayuwar nan is short kada mu mutu azo ana Dana sani" Kamar nasan abinda zai faru, seyace min ai sunyi magana but still zai Kara musu magana,to wannan sakon ya tabbatar min anyi maganar kenan. Ranar alhamis akai kamu, nayi kyau har na gaji mutane sosae Suka zo duk Yan comments section harda Wanda Basu magana Suma sunyi min Kara sun zo, ankon su daban Dana kowa se kakkashe flashes akeyi ana yin kyau.a ranar na tashi da zazzabi tun safe ga Kuma gudawar da ban nutsu nayi maganin ta ba, se Bayan an Gama ciwo yace dawa Allah ya hada shi idan bani ba! Bayan na koma gida na wanke fuskata se zazzabi ga gudawan ta Kara saka ni a gaba, lokaci daya idanuna sukai zuru zuru. Ina kwance wajen goma na dare, Zuhra ta shigo tana fadin " Ya jikin gudawan ya tsaya?" Na girgiza Kai nace " Ni fa inaga mutuwa zanyi Zuhra, ko haske bana son gani" Hankalin ta ya Kara tashi,saboda ba zaku ce ni ce dazunnan ba, da nake ta farin ciki kamar Babu gobe, ta dauki wayar ta ta fita Babu jimawa ta dawo tace min " Na fadawa Abiey, zai Aiko a kaiki asibiti" Banma ce Mata komai ba dukda Ina son nayi korafi me yasa zata fada Masa hankalin shi zai tashi, ta fita se gata da Anty Yusra da Dada, kowa mamakin yadda na galabaita yake Yi. Dada ta fara Kiran Abba tana fadin " Abba Unaisa Bata da lafiya fa, wallahi Sosae. Tohm shikenan ba se anje asibitin ba kenan? Tohm" Baa Jima ba Sega Ahmad, tunda ya shigo ran shi a murtuke kamar anyi Masa sakon mutuwa, na kalleshi shima ya kalleni na lumshe idanuna, ya Dan harhada abinda zaiyi yayi min ya jona min ruwa ya Kira Zuhra yace ta kula dani idan da wani abun ta Kira shi a waya, zai fita lokacin daga no se shi se Zuhra nace " Nagode sosae Yaya Ahmad, thank you Naga sako Allah ya Kara budi" Se ya tsaya , kilan baiyi tunanin Zan Masa godiya bane oho Masa, ya gayda Kai kawai, Ashe Bayan ta Kira Abiey ta fada Masa shi Kuma ya sauka zuwa dakin Ahmad ya samu baya nan se ya koma sama dakin Mamaa yasan Yana can, Ile kuwa Yana zaune suna magana da Mamaa din, yayi sallama ya shigo, Suka amsa Masa, ya zauna Ahmad ya fara kokarin fita Abiey yace Masa " Ahmad Kai nake nema dama, Unaisa Bata da lafiya please go and see her, ka tafi da infusions she will need them" Mamaa tayi saurin mikewa tace " Se meye Dan Bata da lafiya, shi likitan ta ne da zaka tura shi, su kaita asibiti Mana" Abiey ya dubi Ahmad yace " Zaka je ko Kuma ni naje?" Ahmad ya girgiza Kai yace " Zanje Abiey, se na dawo" Abiey yace " Allah yayi maka albarka, tana gidan Abban ku" Daga Haka Ahmad ya fice ya dubi Mamaa yace " Zan kwanta, Allah ya bamu alkhairi" Daga Haka Bai ma saurari abinda take fada ba yayi ficewar shi. Washegari na tashi garau se Dan abinda bazaa rasa ba, nayi sallah dake tare da Dada muka kwana, Anna ta shigo ta dubani Suka hadu suna ta yimin nasihar aure , se can Abba ya Kira Dada ya tambaye ta jikina sannan yace ta tura ni, na mike jiki a sanyaye na fita, Yana tsaye na gaishe shi ya tambayeni jiki na sannan Kuma yace na biyo shi, can baya mukaje Ina hango motar nasan Abiey ne, seda muka karasa ya fito Abba ya juya, nace " Se Kai ta sawa Ina jin kunya" Yace " Kunyar me?" Nace " Kuma Abba se yaga kamar ni nace kazo ai" Yayi dariya yace " Zuwa nayi Naga jikin ki fa Ashe nayi laifi bansani ba" Se na girgiza Kai Muka gaisa sannan muka Dan taba Hira, a wañnan ranar Bayan an sakko daga sallar jumaa aka daura min aure Dani da Abiey! Bayan an daura aure sukai reception din su mu Kuma Muna yini. Da daddare muka samu mukai waya dashi, yadda yake magana kawai shows extreme farin cikin da yake ciki da ba se na fada ba, kusan raba dare mukai Muna waya abinmu, soyayya harda wadda kaina bazai dauka ba, karshe bacci nayi da wayar a kunnena! Unaisa is not free, pay N 300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/25, 5:11 PM] Hauwa Galadima: *C³* Kamar Wasa, kamar a mafarki se gani a gidan Abiey matsayin matar shi, Bayan naji hayaniyar mutane ta lafa alamar da yawa sun juya Kano, na Dan yaye fuskata da ta Dan tashi saboda kukan barin Anna, Ina son aure na yadda Amma Kuma a wañnan lokacin da aka kawo mota Dan tafiya dani se naji na fasa, naji zuciyata ta karye, naji ni dai so nake kawai na cigaba da Zama gaban mahaifiya ta, nayi ta kuka wata Baba Sakinatu wadda take kamar Yaya wajen Alhaji Yahai ta kamo ni tana Kara lulluba min mayafi a fuskata, Amma dukda Haka kuka nake sosae har Ina jin numfashi na Babu dadi, ita da Anty Yusra Suka saka ni a tsakiya muka dauki Hanya zuwa birni dutsen jigar jigawa, Dutse gada wur. Husna ta shigo hannun ta rike da kaskon turaren wuta, hayaki sosae Yana fita a ciki, da na shaka se na fara tari, Wanda ya tuna Mata condition Dina tayi saurin juyawa ta fita dashi sannan ta dawo tana yaye min veil Dina tare da fadin " Ki na Baki inhaler din ki?" Na girgiza Mata Kai kawai Ina lumshe idanuna, kamshin Dadi. Ina nan zaune Suka gyara min gidan tas sannan Zuhra ta shigo tace nazo nayi wanka. Babu musu na mike na cire kayan jikina na shiga na sake wanka, na fito Ina Kara kallon dakin da ban kalla ba, it way too beautiful, na zauna aka bani kayan shafa na shafa sannan ta dakko min sabuwar super exclusive na saka, na daura zanin da dankwali, ta bani mask nasa Bayan ta saka na Shaka inhaler sannan ta tuarre ni. Seda ta Gama komai sannan ta dawo ta zauna gefena, ta rike hannuna tace " Tohm sister Allah ya cika min daya daga cikin manyan buri ka na na ganin auren ki, Ina Miki adduar farin ciki da zaman lafiya me daurewa, kiyi hakuri wani lokacin zakiji ke ba wannan mutumin Kika sani ba, Amma dai shi dinne, Zama ne da yayi Zama true color ke fitowa. Inada yakinin Abiey zai Yi duk yadda zaiyi ya faranta Miki Rai...." Ta cigaba da min nasiha har ta other room da ba Wanda Zan fadawa, seda ta Gama sannan tace " Zamu tafi, Dan Yana Hanya ya kusa karasowa, zan koma Kano se Wednesday Zan dawo" Se lokacin na kalleta fuskata da murmushi nace " Nagode sosae Allah ya haskaka rayuwar ki sister, I dunno how to thank you, Allah yayi Miki ninkin abinda kikai min Dear" Ta amsa da Amin sannan ta fita se gata ta shigo da Husna, A'isha da wasu few of her cousins that turns out kawayena, se Walidar Anty Salma. Suka ta tsokana ta Haka sannan dai suka tafi ya rage ni daya kawai a cikin wannan gidan. Na tashi na kalla agogo karfe shida saura se na zauna saman sallayya Ina karanta suratul Waqi'ah daga wayata, zuciyata a sanyaye take, wani irin farin ciki ne marar misaltuwa a cikin ta, Babu abinda nake ji a lokacin face cikar buri, yau an zama matar aure, na samu namijin da zai iya moving min mountain, to me Kuma nake nema. Har akai maghrib Bai shigo ba, Amma ana idarwa Babu jimawa naji ana Jan gate, se naji rufewar ta, naji anyi parking, se na lullube kaina Bayan na koma kan gado na zauna, duk lokacin da muka Kai amarya na ganta gefen gado a lullube burgeni yake, Ashe dai Yana zuwa kaina gashi kuwa har yazo. Na ma manta nayi jira tunda gashi har ya wuce. Wannan tunanin da nake se ya katse lokacin da ya turo kofar dakin, na kasa daga kaina na kalleshi Amma Kuma kamshin turaren shi ya riga ya shiga nostril dina, na Dan shaki iska kadan na fara motsa hannuna se ya karaso ciki, Yana zuwa gabana tareda bude min mayafin fuskata, dukda Haka kaina na kasa ban dago ba, se ya saka hannun shi ya dago haba ta, Dole na dago idanuna Suka shiga cikin nashi, he looks so happy so excited da a rubuce yake saman fuskar shi, na lumshe idanuna Ina sakin Masa tattausan murmushi. Ya daga ni ya rungume ni, inata mutsu mutsu saboda Ina jin kamar zai balla ni ne, Jin yadda naki tsayawa yace " Come on stay still please I want to be sure cewar da gaske ki Zama matata" Se nayi lakwas Ina shakar kamshin da kullum nake ji a nesa Dani yau gashi a kusa Dani, ba kowa ke dacewa da auren Wanda yake so ba, yawanci rayuwa tana baka wani abun daban da abinda kake so, Amma ko ba komai naso Abiey Kuma na aure shi that's what's most important! Ya sakeni nayi baya kamar Zan Fadi, se ya rike hannuna Yana fadin " Are you Happy? Thank you Unaisa, yarda ki aureni means the world to me, Allah ya bani ikon faranta Miki a rayuwar ki" Na amsa Masa da Amin sannan ya cire babbar rigar, ya wuce parlor, har lokacin Ina zaune gani nake it's some sort of dreams Haka da na Saba yi, se gashi ya dawo ya dubeni Ina nan inda ya barni, ya Miko min hannun shi, a sanyaye na Kama with all the shocks, vibs and stuffs Amma hannun shi was warm kamar yadda yake warm, I felt kamar duka protection din cikin rike hannun shi yake. Parlor mukaje, bakina kamar ba zai rufu ba saboda yadda komai yayi kyau, nace " Abiey komai yayi kyau, is this really our home?" Yayi dariya Yana zaunar damu yace " Of course my love nan ne gidan mu ni dake and our little ones" Na rufe fuskata alamar na ji kunyar maganar karshen da yayi. Tare mukai sallar ishai ya jamu mukai nafila me Dan tsawo tare da addu'oi kafin Kuma ya dakko Mana abinci, ni fa Yunwa nake ji irin ta gasken gaske, da muka fara ci a hankali nake ci kamar bana so, Yana lura Dani se ya fara hillata ta da Hira se kawai na saki jiki muka ci Amma fa bawai can sosae naci ba. Ba zaku gane yadda wannan Daren ya kasance ba, he got me all and I gave him all, Nima bansan ta yadda Zan Baku labarin shi ba Amma dai nasan Kun fahimci yadda yake. It pains Amma yadda yake nan nan dani da na fara kuka bayan komai ya lafa, ya tashi ya zauna ya daura kaina Kan cinyar shi da gashina ya baje saboda band din Dana daure Kan dashi tayi nata wajen " Naji Miki ciwo? Does it pain? Should I give you pain reliever?" Na girgiza kaina saboda he sounds disturbed kada na zobe Lada na, nace " I'm Thirsty, ruwa Zan Sha!" Yayi saurin sakkowa daga gadon ya fita Babu jimawa se gashi da bottled water guda biyu, daya me sanyi daya Kuma marar sanyi, ya zauna gefe na yace " Tashi Kisha gashi na kawo Miki, wanne kike so a ciki?" Ba kishin nake ji ba, kawai dai na rasa me yasa nake kukan shiyasa, se na karba marar sanyin daga hannun shi na fara kokarin budewa se ya hanani ya karba ya bude min ya kafa min a bakina, nasha kadan na cire kaina, ya aje ya rungume ni Yana lallashina cikin kunnena, wannan abubuwan da yake fada min yasa pains ya daina isa zuwa kwalkwalwa ta, all I see shi kadai ne, all I felt a lokacin shi kadai ne, banma tuna cewar muna cikin duniyar da mutane ba, nayi tunanin ni dashi kawai muka rage a duniya. Ya Taya ni na gyara jikina duk yadda nake korar shi yaki tafiya yace we're in together, se na rabu dashi Amma I was shy kamar kasa ta tsage na fita. Munyi bacci Amma ban Bari min makara sallar asuba ba, duk idanun mu akwai bacci Haka mukai sallah, Muka koma muka kwanta, gwara shi yayi lazumi Amma nikam Ina idarwa na bingire a gurin bacci me nauyin gaske ya tafi Dani. Se shi ya maida ni gado. Ban farka ba se wajen goma na safe and I found my only self lying down. Na danyi juyi kadan Ina bude idanuna Naga gurin shi Babu kowa, na tashi na zauna Ina tattare gashina nabi dakin da kallo, se nake jin tingles cikin jikina as though yanzun ne hannun shi ke roaming around my body, na saki murmushi Ina rufe fuskata sannan na sakko a hankali na gyara gadon, na Shiga toilet nayi sitbath sannan na Yi wanka, ko da na fito Bai shigo ba nayi sauri na shirya cikin wani brown din lace da akai Masa design da coffee din zare, dinkin skirt da riga ne, yayi min kyau na combing kaina sannan na hade na daura dankwali, na feshe jikina da turare me sanyin kamshi, na fito da wayata a hannu, baya parlor se na duba dayan bedroom din Nan ma baya nan, se na Kama staircase a hankali na sakko Yana zaune da wayar shi a hannu Yana karanta news, na Dan tsaya Ina bin shi da kallo, fuskar shi na fitar da annuri da farin ciki, he looks so happy. Ina Kara step daya se ya dago idanun shi, our eyes locked in, na saki murmushi Ina yin kasa da kaina, na cigaba da sakkowa I can feel his gaze upon me, na karaso inda yake zaune na Dan tsugunna Amma kafin na Kai ya riko hannuna yace " Sit, kin tashi" Na kwantar da kaina a kafadar shi nace " Good Morning King" Ya shafa fuskata Yana Kara murmushi yace " How was your night Baby? Ba inda ke Maki ciwo?" Nace " I'm fine" Ya aje wayar shi can gefe, na mike Zan tashi ya riko hannuna na juyo and he flashes me da Murmushin shi, na mayar Masa nace " Zan nema maka abinci ne" Ya girgiza Kai yace " Zaa kawo Mana, just stay with me kinji" Na gyada kaina na dawo na kwanta a jikin shi, mukai shiru se zuciyoyin mu ne kawai suke magana. Babu jimawa aka Kira shi ya saka min pillow a inda ya cire laps dinsa ya fita Yana fada min yanzun zai dawo. Na gaji ma da fada muku yadda zuciyata take ckin farin ciki, bai Jima ba ya dawo da packed abinci, na karba na hado Mana abjn bukata sannan muka ci cikin kauna da soyayya! A wañnan ranar ko wayata ban kunna ba, na manta da ita abinda kadai ke gabana Abiey ne and nothing but him. Se dare muka shiga ko Ina na gidan muka kalla sannan na tuna ban Kira kowaba, na dube shi nace " Ayya baka tuna min na kunna wayata ba fa" Yayi dariya yace " Nima na manta Bari na dakko miki" Na girgiza Kai nayi gaba na dakko ya fita masjid Bayan nayi sallah nayi ta Kiran waya, kowa Yana min murna, iyaye na Kara min nasiha, abokan Wasa na tsokanata. Zuhra ce ta karshe Dana Kira da muka fara Hira har seda Abiey ya dawo sannan na Mata sallama. Wannan Daren Hira kawai mukai ni dashi, Hira sosae mukai na komai da ya shafi rayuwar shi seda ya fada min, bansan dai yaushe mukai bacci ba, nasan munyi enveloping junan mu. A ranar da zai rasu tun dare Bayan nayi sallar ishai na zauna saman sallayya, Bayan na Kara Mana addua kawai se naji zuciyata kawai ta karye, na fara kuka inata kuka har ya dawo ya hayo sama, ya tsaya fuskar shi cikin wani irin yanayi ya karaso ciki, ya zauna gefe na " Me ya sameki? Ni ne? Na girgiza Kai nace " Zuciyata ce Babu dadi" Yace Yana hada ni da jikin shi " Ya Isa tashi mu fita, se muci abinci a waje ko?" Na gyada kaina, na mike na canja skirt da rigan jikina zuwa Abaya na yafa veil din saman hular da nasa hasken color din Abaya, na biyo bayan shi, da kanshi yayi driving tunda driver shi ya bashi hutu, muka saka seat belt sannan muka dauki Hanya Yana driving aka Kira shi, a yadda yake amsawa na fahimci governor ya kirashi, suna Dan zolayar juna kafin yace min " Zakije can? Yace Wai tunda Bai zo ba Kuma mun fito kije ki gaisa!" Na gyada Masa kaina Ina riko hannun shi cikin nawa, ya kalleni yace " Kamar kin fi son hannun akan kaina ma" Nayi dariya nace " Someone is jealous!" Yayi dariya shima yace " I can't help, but at least Naga Murmushin ki, harda dariya" Muna ta Hira har muka karasa, har parlon su mukaje, first Lady ta tarbemu, na gaishe ta shima na gaida su sannan aka danyi Hira dukda ba saka Baki nake ba, duk sun girme ni to, daga karshe Muka ci abinci, da zamu tafi aka bani Leda banma bude ba na musu godiya shi ya karba muka fito, na danyi Mana pictures da Dan short videos shima se ya biyenu se kace ni dashi kawaye ne. Seda na dawo Naga gold ne set, na ta Masa sambatu Ina ce Masa " Banyi godiyar da yawa ba fa" Yayi dariya yace " Ai de kinyi, na manta ga motar ki" Ya fada Yana Mika min key, ita ce motar da nake ja yanzun, nayi murna na nuna Masa in the best way da zai fahimta. Yadda mukai a wañnan Daren bazaka taba kawowa shi ne daren mu na karshe ba, a washegari nace ni da Kai na nake son nayi girki ya yadda, muaki breakfast tare, se aka Kira shi wajen 11am Wai zasu je Kano tarar president, Ina daki ma yayi wayar na shiga saboda na kunna turaren wuta a parlon, se gashi ya shigo " Baby Zan fita" Na tashi na zauna Ina fadin " Shi ne kake Bata fuska" Yace " Zan barki ke kadai ne fa, don't cry kin ki" Na gyada Masa Kai, ya min bayani sannan na dakko Masa Kaya Ina tambayar shi me yake so kafin ya dawo yace Wai ni yake so, nace ai dama ni tashi ce a kowanne lokaci. Ya Gama shiryawa nayi Mana hoto nace " Allah ya kiayyae ya dawo da Kai lafiya" Yace " Amin" Muka fito ni dashi halfway to sauka staircase din ya juyo ya hade bakin mu into a deep kiss, munkai wajen mintina biyar kafin ya sakeni, na ja numfashi na ya riko ni Yana fadin " Sorry, I'm sorry don't cry kinji I'll miss you" Nayi murmushi nabi bayan shi har mota inda driver shi ke Kira, ya tafi na dawo na kwanta nayi ta bacci se azahar na tashi na kiar shi yace ai Shirin dawowa suke ma, nayi Sallah sannan na dauka kitchen nayi girki. Wajen 3pm na Kara kiranshi se naji call waiting na aje wayar Ina fadin Bari nayi wanka, Ina fitowa na samu calls dinsa da nayi missing, na kiar yace din wuce Gaya ma, mezai kawo min nace shi kadai nake so, ya dawo gida lafiya, only Ashe bazai dawo ba, Ashe mutuwa zaiyi, Ashe gani na karshe na Masa, Ashe shikenan munyi sallama! Wannan shi ne labari na.... Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam First Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/26, 1:26 PM] Hauwa Galadima: *D³* Muka sakko kasa, kasan Babu mutane sosae Amma dai akwai daidaiku, seda muka fita zuwa inda tayi parking motar Dada, tunda Yaya Khalifa yazo damu Kuma tun jiyan shi ya koma Dutse abin shi, na fara kokarin Shiga mota se naji muryar Ahmad daga Dan nesa Dani kadan, na juyo fuskata Babu walwala nce " Naam!" Ya karaso wajen, yadda yake tafiya Se nake ganin kamar Abiey ke tahowa, Allah se bayan Abiey ya rasu sannan nake ganin kamar shi da Ahmad, na saki murfin motar lokacin da ya karaso ya tsaya gabana, nace " Ina wuni?" Yace lafiya Lau Suka gaisa da Zuhra yace min " Fita zakiyi?" Na gyada Masa Kai se yayi murmushi yace " Ba'a fita idan ana takaba, Hala Baki sani ba?" Se na kalleshi da kyau nace " Na fadawa Mamaa ai Kuma batace komai ba" " May be she got carried away, idan Abu kike so lemme do it for you, amma ki koma ciki" Jikina ya Kara yin sanyi, shiyasa Ashe Abba yace da zai nema alfarma wajen aikin da na daina zuwa na zauna gida. Na juya ba tare da nace komai ba, Zuhra ta biyo ni tace " Menene ba kuka dai zakiyi ba ko?" Na danyi murmushi nace " Kai kamar wata Baby" Se tace min " Ai Abiey ya shagwaba ki ne" Kawai se taga idanuna sun ciko da kwalla, Yes Abiey was beyond enough, Abiey ya min abinda ban sani ba ko akwai me kwatanta hakan. Na wuce parlor na samu Mamaa na sakkowa, tana ganina ta saki ajiyar zuciya wadda na iya gani ta yadda kirjina yayi relaxing, tace " Ba'a fita Unaisa mantawa nayi, ki koma daki kinii Kamar yau ne kin haihu" Na gyada kaina Amma bance komai ba, se ta juya zuwa sama Nima nabi bayanta, kowa ya nufi inda yake, straight bedroom na wuce na kwanta Wanda nasan ba bacci ma zanyi ba, tunda laasar ta wuce. Karshe Zuhra ta tafi ita daya ni Kuma na zauna. Ko da dare yayi gidan yayi shiru kowa ya kwanta, na dauki wayata Ina kallon wasu videos din mu ni da shi se kuka, bansan yaushe Zan Saba da rashin shi ba, bansan yaushe zanji it's ok lemme move on, bana tunanin akwai wannan ranar a kundina, na Jima Ina kuka idanuna sukai jawur na kwanta Ina sauke ajiyar zuciya, zuciyata raguwa ce tuntuni Amma rashin Abiey yafi komai tarwatsa ta, ta Ina Zan kawo zai rasu ya barni, ban taba kawowa ba, ban taba tunanin hakan ba. _When I'm by myself, looking at photos and videos that we took_ _I've been keeping for so long, with my broken heart, I see all the pictures of myself_ _living without you just feel so wrong_ _I want you to be here with me, I know it sounds crazy_ _I miss your laugh and I miss everything we used to be_ _And even if it is just for a while, then please God give us the time_ _I can't deal with the reality, bcuz there's nothing more I can do_ _and my heart is missing you..._ Washegari Dana tashi nayi sallah se na koma na kwanta banma fito ba, ni ba bacci nake ba ni a kwance kawai nake, duk wannan rayuwar ta ishe ni, Ina Yi ne kawai cikon umarni tunda bazan iya kashe kaina ba, Kuma bazan iya rokar na mutu ba, Amma komai Babu dadi I find pleasure in nothing, I'm broken and shattered beyond repair, Allah ma yasa akwai masu lallashi na, da may be tuntuni na zauce na haukace sannan Kuma addua tana sanyaya min zuciya. Se takwas nayi wanka na saka Kaya har yanzun dai bana saka Kaya masu haske ko kwalliyya, dukka yawanci plain materials ne masu bubu ko A shaped gown. Na taje kaina na daure shi, na kalleni a madubi, Ina shafa Kan Ina tuna ranar da ya fara taba gashin yace a kunnena " Duk wannan naki ne?" Dake bana cikin nutsuwa ta sosae saboda hannun nashi ba iya gashin ya tsaya ba, na gyada Kai yayi kissing gashin yace " I love it, I should have known my beautiful is hairy" Na cigaba da shafa shi a hankali Ina lumshe idanuna, I missed you Abiey, Allah ya maka Rahma, ya kyautata zuwana. Cikina da yayi motsi nayi murmushi Ina maida hannun nawa Kan bump, ni daya kawai nasan cewar twin gestation nake dashi, kowa dake maganar cikin yayi girma Babu Wanda na fadawa sede nace ance Haka cikin fari yake, ko Anna Bata sani ba. Knocking a kofar bedroom din yasa na saka hula na lulluba veil a saman jikina na fito, Baba Asabe ce fuskar ta dauke da murmushi tace " An tashi lafiya" Na gaishe ta sannan na Bata waje ta shiga Dan ta gyara dukda na gyara gadon, na kawar da dukkan kayan shafa kawai ta rage min. Parlon tas se kamshi yake, na wuce parlon Mamaa na gaishe ta sannan na koma daki Ina jiran abinci, banyi minti biyar ba se naji sallamar Aseey, na amsa Mata ta shigo tare da Zama, na dubeta Ina ayyana ya kamata na Dan kula su Haka, kada dai na Bari a koma daidai Kamar da Amma na musu uzuri kamar yadda na Saba wancan lokacin. Na Dan saki fuska muka gaisa tace " Me Zaki ci?" Na Dan langwabar da Kai na nace " Noodles nake so" Ta mike tace " Tohm Bari na dafa Miki" Har ta Isa kofa nace " Wai Baki tafi ba, shi Abban Ayaan Kika Bari shi kadai" Ta juyo fuskar ta da murmushi tace " Wallahi ban ma Yi niyyar hakan ba yace Wai na zauna ko Mamaa zata bukaci Abu" Na gayda kaina Ina fadin ya kyauta kuwa, daga Haka ta fice ni Kuma na cigaba da zamana. Se a ranar Yan Jahun suka zo, Ina daki can cikin bedroom na ji sallamar Anty Salma, nayi saurin sakkowa a duk Yan uwan Abiey Ina kaunar matar nan har cikin zuciyata, na fito tana tsaye, muna hada idanu da ita sakar min murmushi, na karasa na zauna na gaida ta tace " Alhamdulillah, ai bana son ganin ki a wani mawuyacin Hali shiyasa naki zuwa wallahi, Amma nagode Allah da Kika murnure" Na danyi murmushi Ina Wasa da yatsun hannuna tace " Allah sarki Yaya, ko ya zaiji da Yana da Rai yaga kina da ciki, Kai mutuwa!" Su Basu san indai zasu ambace shi sosae ba to se nayi kuka, aikuwa na saka ta a gaba nayi ta kuka, gaba daya hankalin ta ya tashi, taji inama batayi maganar ba. Seda nayi shiru na wanke fuskata sannan mukaje can parlon Mamaa na gaida sauran, anan naci abinci sannan na dawo dakina ni da Anty Salma, tana tayi min Hira Bata Kara kuskuren sako sunan shi ba. Da sassafe Ahmad ya dauke ni , tun dare Abba ya fada Masa shi zai maida mu can Dutse, Dan Haka Ina idar da sallar asuba na saka uniform na daura katon hijab a sama sannan na hada sauran kayana, na yaye su bedsheets da waye, nasan Zan Dade ban dawo ba, na kashe komai sannan na fito parlor bayan na rufe bedroom din. Shida na safe ya hayo sama muka sakko har Mamaa da ta rakani, gidan Abba muka tsaya ko Shiga banyi ba Zuhra ta fito da Noorham muka dauki Hanya, tunda muka fara tafiya nake bacci har muka zo dutse Dan Haka hirar ma tsakanin shi da Zuhra ne. Muka Masa godiya ya juya Kano muka fara aiki, Dan da zamu tashi mun ma Gama ganin client dinmu na ranar, matron tace nazo Nima ayimin awo, nace Mata to, ni da ita muka shiga palpation room tayimin, sannan na fada Mata me scan din yace, ta gyada Kai tana Kara min addua, Ina fitowa fuskata da murmushi akai na gan shi zaune suna magana da Zuhra, ya dago idanun shi ya kalle ni na karasa inda suke muka gaisa briefly ya Miko min key yace " An dawo da ita, Allah ya Kara tsarewa" Na amsa da Amin Ina Yi Masa godiya ya juya ya tafi, muka tashi anan Naga dukkan gyaran an gyara motar tas an wanke ta Kal, hatta ciki Babu datti, I felt impressed Haka motar shi take fa,duk lokacin da zakaga motar shi to kyalli take saboda shi me tsafta ne. Message nayi Masa na godiya sannan na cigaba da rayuwa ta. A hankali kwanaki sukai ta shudewa Nima Ina Kara Zama jaruma, kamar bani ba Zan iya Zama nayi labarin Abiey ba tare da nayi kuka ba, Ina ganin hoton shi ba tare da naji wannan kuncin na kamar Zan mutu ba, Amma wasu lokutan Kuma idan na kebe se naji kamar rayuwa batai min adalci ba,se naji komai yayi min tsauri Haka Zan zauna nayi kuka na hakura. A hankali cikin jikina Yana Kara girma Ina kokarin kula da jikina da lafiya ta. Su Anna da kowa suna supporting Dina tareda kawo min ziyara akai akai, Aseey ma da Yaya Ahmad har da Yaya Muhammad sun zo. Ranar wata asabar Ina gida tunda ban fita aiki ba, ranar na tashi naji duniya funkaso nake son naci, Baba Asabe ta kwaba min, Tasnim da tazo hutu tana tayani Yan kananan aiki, na hada miyar da kaina sannan na dawo nayi wanka nasha tea, kawai se hi nayi ana knocking, na aika Tasnim ta bude Amma ta tambaya, Dan nayi wata makwabciya Maman Akram, to ta iya zuwa da sassafe dukda Sha daya har tayi. Na wuce daki na zauna Ina shiryawa, cikina yafi wata takwas Bai karasa Tara ba. Kayan nawa ma da kyar suke shiga ta Dan uniform ma seda na sake dinka wasu. Na saka na yafa veil na fito, duk na Dan kumbura, Tasnim ta shigo tace nazo nayi Baki, na biyo bayan ta kawai se Naga Yayan Abiey ne Suka zo, da murnata na zauna muka gaisa dasu, Yaya Muhammad nata min sannu, nayi murnar zuwan su Kuma Yana daya daga cikin abinda yasa muka shirya dasu. Saboda zuciyata is soft bana Raina kind gesture even the smallest of them. Aseey bayan mun ci abinci mazan sun fita tace min " Kurkur kike shafawa ne?" Na girgiza Kai Ina dariya, wanne kurkur ana zaune lafiya nace " Ko daya Nima Haka Naga Ina wani yellow yellow" Tace " Wallahi kinyi kyau Kuma kin fada" Nace " Ciwon ciki nake ga kaikayi hannuna da kafata, Zan dai je nayi complain idan na shiga ranar Monday" Se Muka bar maganar har yamma sannan suka tafi, sun min siyayyar foodstuffs sosae da Kuma kudi. Na Kira Mamaa na Mata godiya, na Kira Abba har da Anna na fada musu. Ranar Monday Ina zuwa da kyar na karasa asibiti saboda ciwon ciki da Kuma kaikayi a palms Dina da foot dina, dukka kaikayi suke min fin sati biyu nayi medication Amma Kuma yayi failing Dan farko nayi tunanin allergy ne, Ina shiga na samu na zauna, matron tazo tace " Unaisa ya jiki jiki" Ina dagowa muna hada idanu tace " Subhannallah are you sick?" Na gyada Mata Kai, ta tambaye ni symptoms din na fada Mata tayi shiru tace " Ya fitsarin ki?" Nace Mata ai it always dark tunda na fara having symptoms Kuma nasan Ina Shan ruwa sosae bazaiyi ace dehydration bane. Se kawai tace na shiga na kwanta, Zuhra duk hankalina ya tashi Bayan sunyi magana da Matron, nace Mata " Wai menene? Wani abun ke damuna?" Ta zauna tace " Kin tuna cholestasis ko?" Nayi shiru wanting to recall, se na mike na zauna nace " Hakane Zuhra I'm having those symptoms. OMG !" Na shafa cikina, yawancin Yana zuwa a mace daya cikin Mata dubu da suke da ciki, se ya zamana ni ce daya a cikin dubun, Bai fiya zuwa a cikin farko ba yawanci na biyu ko dai mabiyan sa, ciwon kamar na hanta me Wanda ke zuwa a karshen ciki, wato third trimester. Jikin mutum zaiyi yellow ko ido saboda madaciya da tayi yawa baa amfani da ita yadda ya dace, akwai ciwon ciki, fitsari zaiyi duhu Haka tafin kafa da hannu zasu ta kaikayi, mostly zai zo da kasala da rashin son cin abinci, Kuma yawanci is a threat to the fetus wato yaron cikin, zai iya mutuwa ko Kuma a samu birth complications. A ranar kusan Matron duk aikin akai na ya Kare, duk test din da ya kamata seda nayi sannan ta rakani akai reviewing akai confirming shi ne, gashi yaron are in distress already. Likitan ya kalleni yace " We've to save you and the babies ko Kuma ke ko Yaran" Na kalleshi nace " Save the babies, ko da na mutu Babu matsala, Dan Allah induce me na haife su" Ya Kara kallona yace " You're asthmatic, bana tunanin zamu dauki risk din inducing din ki" Na dunkule hannuna wata zufa na karyo min, Kuma hakane mussamman yadda na dinga samun attack Bayan cikin ya tsufa akai akai. Wannan shi ne tsaka me wuya! Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/27, 10:41 PM] Hauwa Galadima: *E³* Na fito daga office din idanuna duk yayi zuru zuru ga damuwa da ba ma se an fada ba, na dubi Matron Dake nace Mata " Mummy am going in for emergency CS" Ta gyada kanta tace " Shi ne ya kamata, ki kwantar da hankalin ki is not something bad, Kuma kinsan idan Kika tada hankalin ki jinin ki zai iya Hawa" Idanuna Suka ciko da kwalla, na shiga uku! Wanne irin rayuwa ne ni Unaisa nake ciki? Na gyada Kai na nace " To Mummy, ki Kira min Zuhra" Dama jiran kiran namu take, ana Kiran nata kuwa se gata tazo, ta zauna gefe na tace " Na Kira Abba ya taho shi da Yaya Ahmad, Amma ba Wanda na fadawa Bayan shi kuma" Na gyada kaina bana son su daga hankalin su, kafin Abba su karaso anyi admitting Dina an Kara reviewing dina,abinda ya rage anaesthetist review ne kawai. Ina zaune da waya hannuna Ina fadawa Zuhra inda wasu kayan suke se naji kamar maganar Al'amin a nurses station, ban ma kula ba na cigaba da abinda nakeyi, na gama wayar Dan bana tuannin a kayan haihuwa idan ka dauke kayan Yara na mace ko namiji, Babu abinda ban siya ba, komai pair na siya unisex, banyi wani blue ko pink ba, kawai milk da brown ko coffee na siyo. Zuhra ta Kara Kirana tace " Ashe Baki da mutunci ban sani ba, twins Zaki Haifa nake ganin komai pair?" Na girgiza Kai Anya Zuhra Bata shaye shaye kuwa? Nace " Ke Baki da Kai, yanzun time din da Zaki dinga min wannan tambayar ne? Ke Kika sani" Na kashe wayata, Allah ya bani lafiya nasan bashi naci tabbas. Ina aje wayar ya shigo da folder ta a hannun shi, na gyara zaman mayafin jikina har ya karaso, fuskar shi da damuwa amma Kuma Yana nan yadda na sanshi, Dan gayu me tsafta, sede min kai wata biyu bamu hadu dashi ba, Bai neme ni ba Nima Kuma Haka. Ya janyo kujera ya zauna Yana fadin " Unnie sannu! I don't know se yanzun akace min nazo nayi reviewing zaayi emergency CS" Na gyada Kai Ina fadin " Thank you!" Da kanshi ya duba vitals Dina, duk abinda ya dace yayi sannan yace " Saboda condition din ki Zan Baki spine, I'll be with you ki haifi farin cikin ki, saboda har yanzun ke din farin ciki nace" Na lumshe idanuna bance komai ba, ya dauki file din yace " Karki tada hankalin ki, you'll be safe Inshaaa Allah!" Ganin shi cikin team din se naji hankalina ya Kara kwanciya, naji kamar irin I'm safe dinnan. Bayan kamar minti shida Abba yazo da Ahmad da Dada, Ahmad kafin ya shigo yayi signing consent, Abba ya zauna bayan mun gaisa yace " Na daina magana, idan aka fito se muyi magana" Gani yake da zarar nayi magana ko zanyi kuka jini na ya hau, nima Ina son nayi kukan, Ina tuna Abiey ace dai Yana da Rai ake wannan abin? Da tabbas zance ya canja da tuni Yana ta safa da marwa may be hankalin shi bazai taba kwanciya ba, na Kara shafa cikina, Babu jimawa aka zo aka saka min cannula da komai aka tura ni zuwa operating room! Duk sun Zama ready ni kawai ake jira, ana zuwa nayi addua wadda Bata dauke daga bakina ba, seda na shiga na fara tunanin idan na mutu banyi magana da Anna ba fa? Ya kamata ace nayi waya da ita kafin a Fara, but it was too late hakan. Al'amin ya bani spine kamar yadda yace min, ya cigaba da monitoring vitals Dina, Ina jin hirar su Amma bana Jin zafi gaba daya an kashe jikina numfashi kawai nakeyi se blinking idanu, baifi mintina goma ba aka Ciro daya, sede Babu kuka, Al'amin ya mike Yana fadawa midwife din da tazo tayi resuscitating Babyn, can ya mike ya saka wata gloves ya karba, aka ciro na biyun shima Babu kuka, zuciyata kamar zata daina aiki Haka nakeji, Babu damar na dago na kalle su. Amma can naji sun fara picking, Ina jin kusur kusur din su se naji wani sanyi ya mamaye min zuciyata, na dinga hamdala cikin zuciyata. Da aka Gama aka fito Dani yaran tuni anyi gaba dasu Dan ayi warming din su, bacci a hankali ya dauke ni. Nafi awa uku Ina bacci dab da maghrib na farka, na Dan motsa hannuna se naji ya motsa Haka ma kafata nasan tabbas allurar ta sakeni, na fara kokarin tashi,naji wani ciwo na cije Baki na. Na tashi na zauna, Zuhra ta shigo tana ganina a zaune ta koma se gata da Anna da Kuma Dada sun shigo, Anna ta rungume ni tana fadin " Sannu Adda! Sannu kinji" Nayi murmushi nace " Yaushe kuka zo?" Dada ta dinga jera min sannu kamar zasu maida ni ciki. Aka dakko yaran aka bani dukkan su, an musu shiga iri daya, na karbe su Ina jin kamar na tsaga kirjina na maida su, bacci suke peacefully na rungume su na saki kuka " Da tuni Yana nan, da tuni Yana murna zai dauke su, gashi sunzo Basu da uba ma..." Nayi ta kuka Kuma Wai Suka kasa rarrashi na, seda nayi me isata sannan Dada ta karbe su ta cigaba da bani Baki. Being a mother is joyous, Haka na kwana banyi baccin kirki ba, gani nake Dana farka zaa sace su, ko Kuma na tashi Naga mafarki nake, se asuba aka hada min ruwa nayi wanka sosae sannan na dawo dan sunce nayi ambulating, na gayra jikina se na tuna na Gama idda, nayi murmushi Ina sakin alhamdulillah a Baki na. Suma akai musu wanka nayi feeding dinsu naci abinci na kudundune. Ko Yan unit dinmu da suka zo bacci nake Yi, se Sha daya na tashi shima kukan daya daga ciki naji, na tashi na zauna na karbe shi, dukkan su maza ne identical ma kuwa, naji kowa na fadin Kama suke da Ahmad Wanda ya tabbatar da kamar su daya da Abiey kenan! Na rike shi a hannuna Ina kallon fuskar shi, hannun shi dan mitsitsi cikin nawa, idanun shi a rufe Amma Kuma sucking yake, shigowar Mamaa, Bilkisu, Badi'a da Aseey yasa na gyara zamana Ina cije Baki, Dada ta shimfida katon carpet tana musu sannu da zuwa, Mamaa ta Karbe su suna tayi min sannu na sakko muka gaisa, na dingisa toilet na gyara jikina sannan na dawo muka gaisa, Mamaa ta bude flask ta zuba min abinci ta Miko min, Aseey ta hada min tea me kauri nasha sannan muka fara Hira, kowa se yace ai na tsoratar dashi. Se dare dakin ya lafa, daga ni se Dada se Baba Asabe, kowa ya tafi naci abinci Ahmad ya kirani a waya muka gaisa yace " Wanne sunan Kika zaba musu? Ko na zaba Miki?" Ya fada Yana dariya, nace " Eh tunda Kai ka haihu ba" Yayi dariya yace " God ya kamata nayi aure an fara min gori" Na kalle yaran cikin cradle Ina murmushi nace " I'll name them after Abiey and Abba!" Yayi shiru yace " Nayi tunanin sunana Zaki saka musu, tukwicin abokan ta" Na harara wayar nace " Kai ka sani,gwara kayi aure ko ka samu ka Yi ma kanka takwara, by the way ka fadawa Abba decision Dina" Yayi musu addua sannan na kalla Dada Bayan na aje wayar nace " Dada na saka musu suna Abiey da Abba, Aminu da Ismail, Allah ya Basu ikon yin zumunci irin na masu sunan su" A washegari Abba yazo da dukkan mazan akai musu huduba, sun Dan Jima sannan Suka tafi, bayan sun tafi Sega Al'amin yazo, dama Zuhra tace yazo har sau biyu Ina bacci, ya shigo muka gaisa Dada na taje min kaina Dana wanke, tana shafa Masa Mai, ya dauki yaran Amma idanun shi da hankalin shi na kaina, yayi musu addua sannan yace min " Allah ya Baki lafiya, zanje India, I'll stay for like 2years acan" Na Dan kalleshi nace " For what?" Yace " Karatu zanyi, se munyi magana" Daga Haka ya mike ya aje katuwar Leda yayi ma Dada sallama ya tafi, nayi Masa godiya Babu jimawa Sega message din shi, _Na tsiri karatunnan saboda by then idan na dawo kin shirya aure, know that ke kadai nake jira duk rayuwa ta Dan Allah ki jirani, I loved you and I still love you and I'll do for the rest of my life Babes_ Gaba daya seda taikar jikina ta tashi, kwana biyar nayi saboda Bayan kwana uku se na fara bleeding Wanda yasa seda aka kara min jini, ana sallama ta a ranar na biyar Abba yace a dawo Dani gida, nan na dinga adduar gidan Anna Amma se aka kaini gidan Abiey, a ranar suna ban tsara yin wani taro ba Amma mutane da yawa sunzo, musamman Yan uwan shi da nawa, matan abokan da ban masan waye ya fada musu ba, Dole dai seda nayi kwalliyya, dama Yaya Muhammad yayi min dinkuna, Wai yasan da baban shi Yana nan shi zaiyi to shi ne ya canje shi. Yara suka ci sunan Abiey da Abba kamar yadda na fada, Aseey ta saka musu suna Junior shi ne me sunan Abba, se take ce Masa Jr, shi Kuma Abiey tace da kaina Zan zaba Masa and I called him Alby, shi din zuciyata ne. Kayan barka kamar me sede godiya. Ranar da Suka cika kwana takwas aka raba gado, komai namu a hannun Abba aka bar su. Anan nayi arbain, nayi yawo kamar Babu gobe sannan na fara farfadowa Ina dawowa Unaisa ta ta asali. AL'AMIN A wañnan satin ya Gama cuku cukun tafiya India, zuwa Chennai inda makarantar take, a tsarin shi idan ya dawo yasan Unaisa ta Jima da yaye yaranta Yana ganin wannan dama ce da zai Kara shigar da motion dinsa Karo na biyu, ya zai manta rabuwar shi da Unaisa Wanda kaf ya canja Masa rayuwa. Lokacin bashi da komai, rayuwar ma Bai Tara ba, Bai ma Gama tsayawa ba Kuma bazai iya yanke hukunci da kans hi ba se abinda iyayen shi Suka yanke Masa, wannan shi ne banbancin Abiey da Al'amin, Al'amin yaro ne Wanda iayyen shi ke bashi abinci, suna da Rai Kuma Dole ya musu biyayya, wannan yasa komai son da yake ma uanisa bazaiyi tasiri ba tunda idan aka Hana shi Dole ya hanu. Bayan rabuwar su da dama abubuwa sun faru, wasu sun canja rayuwar shi gaba daya, ya zama kamar marar gata. Mummy da ta tabbatar ya rabu da Unaisa Bayan taji daga bakin Amra da Kuma yadda ya rame ya lalace, abinci ma da kyar take tursasa shi yake ci, gashi rago ne akwai saurin kuka kamar ba namiji ba, wani lokacin a daki zaiyi ta kuka Yana ganin kamar plan dinsa na rayuwa ya rushe but duk da Haka Yana kokarin yin addua da zabi mafi alkhairi. A wañnan lokacin maganar auren shi da Nura ta taso gadan gadan, da farko Baba yaki yadda seda Al'amin ya same shi yace yayi proceeding da maganar, tunda Babu Unaisa me zai zauna Yana zabe, zaben me zaiyi, baya tuna in akwai wadda zatayi matching taste dinsa idan ba ita ba. Aka saka rana Babu wani Karsashi a tare dashi, idan ance kawo zai Mika, idan akace bayar zai bayar, idan akace kayi zaiyi, Bai taba musu ba Amma shi kadai yasan abinda yake ji, a wani bangaren Yana da spy me monitoring Masa duk halin da Unaisa take ciki, Bayan watanni biki ya matso Hajiya Attine tayi ma Mummy complain baban yarinya Bai San mijin da Yar shi zata aura ba, mummy ta same shi a daki Yana zaune Yana kallon frame me kunshe da picture Dina da nashi na graduation, ta zauna ta dauki frame din tana kallo tace " Unaisa kyakyawa ce, Ina ganin kamar kyanta Yana rudar ka har baka iya ganin fortune din dake tattare da Nura, baka San an daina auren liability ba, Dole ka nema Yar masu kudi Dan ayi sharing duty, idan ka auri Unaisa ita da Yan uwanta zuke ka zakai, Amma kalla Nura ka kalla family din ta..." Tafi minti biyar tana magana seda ta Gama yace " Mummy me zanyi? Me kike so?" Tayi murmushi tace " Ka kwantar da hankalin ka sannan kaje ka gaida baban ta, ka ganta kaji?" Al'amin ya gayda Kai yace " Yaushe kike so naje?" Tace " Yau da daddare kaje" Ya Mata alkawarin karfe takwas gidan su Nura zai Masa, Bayan ta fita yayi kuka kamar zai fitar da idanun shi Yana fata wannan biyayya da yayi ma Mummy ya Zama sanadin farin cikin sa, karfe takwas ya shirya se gashi a kofar gidan su Nura, aka Masa iso, har sama zuwa wajen baban ta, Yana zaune kana kallon shi kaga basarake, Suka gaisa yayi Masa tayin abinci yaki ci yace ya koshi. Bayan Dan Hira ya tambaye shi aikin da yake, Dan mahaifin Nura baya nan akai komai da Hajiya ta Masa bayani se yayi assigning kanin sa ya shige gaba, Al'amin ya fada Masa shi Nurse ne, Alhaji Mustapha ya cire glasses din idanun shi yace " Nurse?! A asibiti kake aiki ko Kuma some sort of organization?" Yace " A asibiti nake aiki" Alhaji Mustapha yace " Did she choose you?" Al'amin ya rasa me zaice se yayi shiru se Alhaji yace to yaje Yana Masa fatan alkhairi, a downstairs ya hadu da Nura, Suka hada idanu ta danyi murmushi ta karaso tace " Finally yau na ganka" Ya danyi murmushi yace " I was busy ne I'm sorry" Tayi dariya tace " Don't be saboda nasan tursasaka akai, Nima Kuma biyayya nakeyi, Amma Zan nema Mana mafita, ya kamata kowa ya aura Wanda yake so!" Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/28, 1:53 PM] Hauwa Galadima: *F³* Ya kalleta kallon tsanaki, sannan ya danyi murmushi yace " Me yasa Zaki ruguza maganar, Ina cewa abinda mahaifiyar ki ke so kenan" Tayi dariya tana Kara gyara zaman ta tace " Abinda take so Bai Zama lallai Ina son shi ba, beside kaga ni inada saurayi gaskiya, wancan lokacin ma kawai na yadda saboda Ina son halayen ka, but I came to understand baka Sona, biyayya kake kana da wadda kake so. Ni gaskiya ba Zan iya betting rayuwa ta da hakan ba, bazan iya auren Wanda ke ganin wata bani ba, ya kamata na aura Wanda take Sona ba Wanda yake burge ni ba" Baiyi tunanin tana da hankali har Haka ba, in fact se yanzun ya Kara kasa fahimtar meye iyayen su Mata suke nufi da suka kulla wannan maganar, shi yayi tunanin duniya ya kasa, yasan tashi uwar akwai kwadayi a maganar ta, to ita mahaifiyar Nura ce ya kasa fahimtar me take bukata. " Baki ganin kamar abin zaiyi working, may be idan Muka zauna zamu fahimci juna har mu manta cewar we were not in love" Tayi dariya tace " Yaya Al'amin you look pitiful da kake fadar hakan, bakin ka Yana fadin abinda baya cikin zuciyar ka, idanun ka ma kadai karyata bakin ka suke, don't force yourself, ni nace zanyi Mana abinnan Kai naka kawai continue pretending" Ya Dan dafe Kan shi yace " Nura! I really want to obey my mother, I owe her so much, bana son abinda zai daga Mata hankali" Ta gyada Kai tace " Nima naso nayi hakan, lokacin da naso yin hakan bansan meye so ba, seda na hadu da wani daban da ya nuna min duniya da abinda ke cikinnta zai iya mallakamin Dan yaga nayi farin ciki, a lokacin na fahimci bazan iya auranka ba Yaya Al'amin. Ka dauka wannan kyauta ce zanyi maka kaje kawai ka dauka bamuyi maganar ba ni Kuma I'll surprise you!" Da wannan maganar ya baro gidan su Nura zuwa nasu gidan, Mummy na dakin shi tana jiran ya dawo taji yadda akai, Yana shiga ya ganta zaune a Karo na Babu adadi da frame din mu a hannun ta, ya zauna ta dubeshi tana amsa gaisuwar shi sannan ta aje frame din tace " Wani lokacin idan Ina kallon hoton nan Ina jin kamar I'm a wicked mother, ban taba ganin farin cikin ka irin wannan da Kai a hotonnan ba, how much do you love her!' A ranshi yace, beyond measure, idan yace Kamar Atlantic ocean to ai Atlantic ocean Yana da iyaka, idan yace Kamar tsayin mountain Everest shima Yana da karshe, yasan son da yake ma Unaisa yafi karfin a Fadi iyakar shi, shima har yanzun Bai sani ba, kullum ko da Bata nan, Basu waya Bai ganin ta Amma dai Kara son ta yake her memories is what's making him live the world. " Naje gidan duk suna gaishe ki, sun karbe ni da kyau" Tasan bazai Yi maganar Unaisa ba tunda ya kautar da maganar, daga Haka ta Masa sallama ta fita, ya dauki hoton ya rike hannun sa Yana kallon yadda muke dariya daga karakshin zuciyoyin mu, Bai taba ko kawowa zai rasa Unaisa Haka da sauri ba, Amma dai koma menene Yana addua yasan watarana adduar shi zata ci. Ki kadan Bai ma saka abinda Nura ta fada a zuciyar shi ba, Bai kawo zata iya turning tables ba, ya dai cigaba da bin Mummy yadda tace. A bangaren Alhaji Mustapha baice ma Hajiya Attine komai ba se bayan sati daya bayan ya Gama tabbatar da cewar hooking Al'amin da Nura akai, da daddare ya dawo daga inda yaje ya Kira Nura da Hajiya akan su same shi parlon shi, Babu jimawa Suka hayo, shi kadai Yana zaune Yana kallo, a shakarun shi da girman shi he's still obsessed with Hollywood action movies, ya bada hankalin shi Yana kallon wani movie more of sci-fi. Su sun Saba da hakan Basu ma ganin odd din abun. Sunfi awa daya sannan ya dube su yace " Nura wanene Harith?" Ta Dan kalle shi idanun ta a Dan warwaje saboda Babu Wanda yasan da Harith idan ba ita ba, ko Al'amin yasan tana da saurayi but she never mentioned even his name. Ta Sosa kanta tana kallon uwarta dake binta da wani irin kallo, tace " Abbu saurayina ne" Hajiya Attine tace "Saura...." Ya daga Mata hannu yace " Ina zuwa kanki, gaggawar me kike Yi?" Tuni taji wani sauyi a tare da ita, Abbu yace " To shi Kuma Wanda Kika kawo har an saka Rana sati hudu ya rage aure fa? Nura tarbiyyar da nayi Miki kenan? Ko kasa Zaki watsa min a idanuna" Ta Dan kalla mahaifiyar ta, sannan ta kalla Abbu that looks disappointed Wanda hakan ne ba zata jura ba, she has been good saboda shi, saboda kada watarana yace she's a disappointment " Abbu bana son shi, ni Harith nake so. Ummiey kiyi hakuri" Ta fada tana avoiding hada idanu da Maman, Hajiya Attine ta dunkule hannun ta tana Jin zufa na karyo Mata, me yasa maganar nan zata taso duk yadda ta nunawa mutumin nan Nura ke son Al'amin. Yayi murmushi yace Nura taje sannan ya kalla Hajiya yace " Kiyi min bayani" Ta rasa ta inda zata fara, ta rasa yadda zata kamo zaren, tasan halin shi shekaru kusan talatin da biyar ana aure ba shekara uku bace, Jin tayi shiru yace " Ki warware maganar yadda Kika hadata, 'Yata ba zata aura Wanda Bata so ba, 'yata tafi karfin Shiga wannan gidan. Attine tunanin me kike? Me suke dashi? Wa Suka sani? Me Suka Tara? They're just bunch of Nurses, uwar, uban da Kuma dan, so kike na auarar da ita na cigaba da Bata abinci? Yata ba zata aura irin wannan mazan ba da Basu da kudi, ai wanann nauyi ne, liability zai zame min. Na Gama magana ki kunce auren" Shi sharri Dan aike ne, akace Kan maishi yake komawa, Kuma duk abinda ka shuka watarana shi ne zaka girbewa! Wannan Haka yake, a lokacin da Mummy tace Unaisa zata zamewa Al'amin liability Bata taba kawowa cewar ita ma zaa tambayi me ta Tara ba? Zaa ce danta liability ne. Duk rokon da Hajiya ta Masa Bai kulata ba, a washegari taje gidan kanin Abbu din Wanda ya karba auren Nura ta fada Masa, se yace ta rabu dashi ai da izinin sa akai komai. Daga Haka ta bar maganar ta cigaba da sabga ko hukunta Nura batayi ba, sede Bata San shima ya karba auren Nura wajen Harith ba, Wanda shima Dan wani kusar gwamnatin tarayya ne, ya manta da cewar Yar shi akwai alkawarin aure Akan ta. Kowanne bangare shirye shirye kawai suke, aka hada lefe tas aka Kai gidan kawun Nura kamar yadda Ummiey tace, duk abinda ta nema wajen Alhaji Mustapha na aure zai bayar beyond request din ta, se tayi tunanin maganar ta wuce, Nura aka karba lefen ta gidan kanin Baban ta daban da wancan. A family kowa is confuse saboda wasu sun samu labarin lefe biyu aka karba na Nura, idan aka Masa magana yace Bai San zance ba, itama tace daya ne Bata maida hankali akan komai ba. Seda biki ya rage kwana biyu, Al'amin ya fadawa Mummy event daya ba zaiyi ba zai dai je saurin aure Amma maganar wani dinner ko wani Abu Bata taso ba. Se ta rabu dashi Dan tasan yayi matukar kokarin Yi Mata biyayya Bata son ta Kure hakurin shi, a bangaren Hajiya Attine, daga inda aka saya furniture yasa sukai Abuja, ya zaba kannen shi biyu yace suje suyi jere, a lokacin Attine tayi sensing abinda ke faruwa, hankalin ta yayi masifar tashi ta samu Nura a daki tana sorting invitation, dama ta Dade da daina saka uwarta cikin hidimar bikin ta, ko kayan da zata saka kanwar baban ta ta zaba mata komai da komai, ta siyo Mata ta Kai Mata dinki, ta dauki card daya ta kalla Harith&Nura Ta kalla Nura, ta Kara kallon katin kawai se ta dauke ta da Mari tace " Ni Zaki watsawa kasa a idanuna, ni Zaki juyawa baya Nura, ni Zaki yiwa Haka, ni Zaki kunyata" Ta tashi ta zauna tana dawowa daga shock din Marin da ta Mata tace " Ummiey bana son shi, baya Sona kinki ki gane, na fada Miki, nayi Miki magiyar kinki ji, ya zanyi Ummiey? Dole na nemawa kaina mafita" Ta Kara marinta tace " Banyi Miki Baki ba..." Se Kuma tayi shiru ta fice, bibbiyu take taka staircase cikin mummunan tashin hankali me zata fadawa Hajiya Nafisa? Me zata fada Mata biki saura kwana uku? Innanlillahi wa inna ilaihil rajiun! Wannan Abu da tashin hankali yake, Yana zaune ta banka kofar ta shiga ya dago ya kalleta tace cikin karaji " Haukacewa kake so nayi? Me kake nufi ka karba auren Nura Bayan kasan akwai wata maganar a kasa? Ya kake so na fada musu har lefe na karba, sun kawo key din gidan su Dan nayi jere sede Naga Fatima ta turon video an Gama jere, kamun adalci kenan? Wannan shi ne takamar Yar ka ce?" Yayi dariya yace " Ai nayi tunanin a matsayin ki na uwarta Zaki iya aurar da ita, Attine na fada Miki ki warware maganar har yanzun kina da sauran lokaci" Ta juya ta fita, ta koma dakin Nura tace " Kije ki roki baban ki ya Bari ki aura Al'amin" Nura taji Babu dadi ganin mahaifiyar ta a Haka, to Amma Haka take musu she's a pro a wajen matchmaking, duk Wanda yayi aure a gidannan to Hadi ne, she never like that idea ta dauki alwashin rusa abin. Tace " Ummiey bazan iya ba, kiyi hakuri ki fada musu tunda wuri" Ta gyada Kai ta fita Babu Wanda yasan me ya faru Haka ta wuni a daki, se ta dauki waya zata Kira Mummy se ta kasa, se ta buga hannun ta akai, Bata taba kawowa Nura da Baban are this capable, se can ta Kira kawarta a Zaria ta fada Mata duk yadda abin ya faru, wani lokacin mu Mata tunanin mu baida da saiti " Ki bar kasar kawai, ki bar musu kasar suji kunya, idan komai ya lafa se ki dawo" Ummiey tace " Anya kuwa Samira? Ya zanyi da Nafi?" Tace " Itama kwadayi ya sata yin hakan, se ki Bari idan sunje gun daurin auren taji labari" Ummiey dake neman mafita kawai ta dauka kayan ta bada kudi me yawa aka Bata ticket ta bar gari if only tasan hakan zaiyi sanadiyar rasa rayuwa da batai hakan ba. Ranar daurin aure mutane da Wanda aka gayyata da Wanda sukai niyyar zuwa gayyar sodi duk suka Isa venue din, karfe goma ne jikin card din Kuma shi ne maganar da sukai, Al'amin ya Yi kyau cikin wata farar shadda me maikon gaske, yayi kyau dukda fuskar shi Babu annuri ko digo, Yana fata Unaisa ba zata ji labari ba, yasan she'll be heartbroken, tunda ya samu labarin still tana cikin damuwa, Mummy tayi kyau sukai hoto har Baba kafin su wuce, Baba a mota Yana ta Masa fadan ya saki ran shi ya kaddara Haka Allah ya tsara, yace Masa " Aminu za kaga daidai, ko bayan Raina rayuwar ka ba zata lalace ba saboda kayiwa mahaifiyar ka biyayya, na tabbatar komai zai zo maka cikin sauki da albarka" Se hawaye ya fara sauka idanun Al'amin yace " Baba Ina son ta har yanzun, Baba ta rame duk saboda ban aure ta ba..." Baba ya riko hannun shi yace " Ka manta Koda na yau ne, ka daina kuka maza basa kuka ko meye zai faru, idan ta ganka a Haka zata ce itama ta fasa ai Banda abinka. Ka share hawayen ka" Da Haka Suka Isa gurin jiran gawon Shanu, har awa ta wuce Babu labari kowa ya kosa, Al'amin ya sunkuyar da Kan shi Yana Jin korafin mutane musamman na waje da Rana ke dukan su, Baba ya dubi kanin shi yace " Ka Kira waliyinta kaji, ko meye kada a wulakanta mutane" Nanma shiru Babu amsa, Bai ma dauki wayar ba, se Al'amin ya dubi Baba yace " Mu tafi bazasu zo ba" Baba ya kalleshi yace " Ya akai ka sani" Se lokacin ya tuna maganar Nura da Kuma kallon da baban Nura yayi Masa ranar da yaje da ya fada Masa aikin sa. Wani acan gefe ya matso yace da Baba " Ni abokin baban ta ne, wannan invitation din na samu, yanzun naji labarin ai suna can fada ana daura Mata aure da wani. Kayi hakuri ka sallami mutane" Gurin gaba daya ya hautsine, maganganu iri iri na Allah wadai da dangin amarya, Baba ya kasa tashi Yana kallon mutane na ta barin gurin suna jajanta Masa, Haka ma Al'amin hi yake kamar zuciyar shi zata fito, wannan shi ne jiran da Nura tace yayi Mata, shi ne turning tables dinta? Seda kusan kowa ya fita suna zaune lukman yazo da wasu makusantan su suna Basu Baki, Baba ya mike Yana fadin " Shi ne abinda Nafi ta zabar Mana ai!" Kawai se ya yanke jikin shi ya Fadi, faduwar da Bai tashi ba kenan, akai asibiti dashi, suna zuwa jinin shi yayi mugun Hawa ya shiga cardiac arrest! Subhannallah zuwa yamma ya rasu. Mummy, Al'amin, Amra, lukman, Maman Akram, kowa ka kalla cikin tashin hankali yake, biyu ta hade, kowa se ya manta abinda ya faru a daurin aure, mutuwar Baba kawai akeyi. Al'amin cikin kwana bakwai ya rame ya lalace yayi baki, kana kallon shi he has lost himself. Seda akai kwana takwas sannan Suka zauna,kowa ya baje se su kadai, Mummy nata kuka tana fadin " Ni naja komai, son zuciyata ya janyo hakan, kalla abinda ya faru baban ki ya rasu na shiga uku, da hannun saboda kwadayina na tarwatsa gidana" Haka take fada Amma hannun agogo yayi nisa!!! Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan, first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 *G³* Al'amin na zaune a OR fitowar su kenan daga wani surgery, ya Dan kwanta Akan wani couch Yana lumshe idanun shi, he's sick Amma bazai ma iya fadar abinda ke damun shi ba, duniyar gaba daya Bata Masa dadi, ji yake kamar ya tafi wani guri can inda Babu Wanda ya sanshi ya fara sabuwar rayuwa, ya gaji he's tired da abubuwan da suke faruwa. Yana nan kwance aka Kira sallar laasar ya sakko yayi alwala yayi sallah, ya Jima akan sallayar Yana addua dake jam'i sukai kowa ya tashi, ya duba wayar shi ya kunna data, profile din Unaisa ya shiga a WhatsApp yaga baifi minti biyu da saukar ta ba, ya fara typing Mata dogon message Amma seda ya Gama tsaf zai tura se ya goge, ya kifar da wayar ya dunkule hannun shi, me Kuma zaice Mata? Bashi da wani Abu da zai fada Mata kuma, Bayan wannan idanun shi da Kan shi yasa su kuka, shi ya koya Mata soyayya sannan shi ya fara breaking zuciyar ta, ya tuna maganar su ta karshe Wanda daga ranar Bata Kara yadda ta dauki wayar shi ba, yadda ta dinga kuka tana tambayar shi ko da gaske yake? Ko kuma Wasa yake mata? Ya tuna irin kukan da ta dinga Yi Masa a cikin wayar, ya dafe Kan shi, he doesn't think zai taba getting over Unaisa, baya tunanin hakan zai faru! Baije Kano ba saboda ganin gidan Babu Baba a ciki shima tada Masa hankali yake, ganin yadda Mummy ta Kuma is making him sick, tayi kuskure ya sani Amma halin da take ciki na yadda mutuwar Baba me hunting dinta duk ta lalace ta kasa daina ganin laifin ta me komai da ya faru, se yake tahowa Monday ya koma jumaa kawai. A cikin satin yaga flyer da ya Jima Yana gani na Saudi Arabia suna neman Nurses, kullum idan ya gani Yana ganin make up din mutane ne, amma wannan Karan se kawai ya zauna ya cike duk wani provided space, ya tura. Kamar Wasa Bayan watanni se gashi sunyi recruiting din sa through email din da ya Basu, se da ya Gama cukwu cukwun leave a ministry kafin ya samu Mummy da maganar, tana ta kallon shi tace " Al'amin kaima Bari na zakayi? Ka tsane ni ko" Ya girgiza Kai Yana rike hannun ta yace " Haba Mummy ki daina irin wannan maganar, ta Yaya Zan tsaneki, na fada Miki ba laifin ki bane, Haka Allah ya tsara. Kuma bawai Zan barki bane, Ina son nayi Msc ne shiyasa" Ta Kare damke hannun shi tace " Na yadda ka aura Unaisa but please just stay!" Ya danyi murmushi yace " Wallahi Mummy bazan iya confronting din ta ba wallahi, bazan iya ba. Kawai ki barni na tafi" Bayan tayi tuannai se taga shi ne kawai abinda zai huce ma Al'amin haushin abinda ya faru, ta saka Masa albarka ya bar kasar, kamar yadda sukai alkawari accommodation duk Suka bashi, ga salary me kyau ya fara aiki Yana part time study din shi. Ko sau daya Bai daina stalking dukkan social handles din Unaisa ba, dukda bawai Yana ganin komai ba Amma ta inda yake sourcing labaran shi ya samu ta tafi makaranta shima, se yayi message Amma kafin ya tura se ya goge,bashi da wannan courage din, ko a wañnan zaman Bai ma bawa kowa fuska balle wani ya kawo Masa wata magana, yayi karatu ya Kuma Yi aikin shi cikin kwanciyar hankali, seda ya shafe shekara uku sannan ya dawo, shi ne dawowar da yayi Suka hadu da Unaisa dukda Bai ganta ba Amma ita ta gan shi. Mummy tayi murna Amra har tayi aure ta haihu. Kowa yayi farin cikin dawowar shi, Da yayi presenting certificate din shi se akai posting din shi school of nursing hadejia matsayin lecturer, to shi yafi son asibiti se yake zuwa lokaci lokaci Amma Yana asibitin. Ya cigaba da aiki ya samu labarin an fasa auren Unaisa wannan ya saka ya samu Mummy ya fada Mata halin da ake ciki, tace " Idan ta dawo na baka dama ka Nemo auren ta a Karo na biyu" Lokacin data dawo ya Gama ahda courage se Taki sauarar shi, ta nuna Masa she's more than happy without him, se ya kyaleta, watanni na zuwa Kuma kawai Sega invitation dinta, he felt kamar duniyar ta Yi duhu, kamar Babu wani farin ciki Kuma da ya rage Masa. Bai Kara ganin ta ba se Bayan da tayi arbain na rasuwar Abiey ta dawo aiki Suka hadu. Bangarena seda nayi arbain sannan naje gidan Anna, Yara na sun Dan murmure Babu laifi, sunyi kyau kamannin su day baban su ya Kara fitowa, ni Kuma se Kara ramewa nake saboda yadda suke sucking Dina kamar zasu zuke ni, Danma ni mutum ce dake gyaran jiki Haka yanzun ma Kuma ban Gaza ba Yi nake kaina da fata, mun Jima da Anna nayi kwana biyar naje gidan Abba, Ahmad ya kaini Masaya, mukaje Jahun sannan na dawo gida, na cigaba rainon Alby da Jr, yawanci lokaci ma suna wajen Mamaa idan ta dawo aiki to a nan parlon mu zata zauna se ta Dade sannan tayi wanka na tarkata Mata su can suje suyi ta fama, Haka Ahmad wani lokacin fada muke dashi " Gaskiya tashi na kuke, Wai se ka gan su kafin ka tafi office ne?" Yace " Ehh! Kamata yayi ki daina wannan baccin wallahi" Nace " To sannu ubana!" Yayi dariya Yana daga Alby a hannun shi, na shige kitchen na bar su Ina murmushi, kilan da uban su na nan bazasu musu wannan son da suke musu ba, nasan wannan din har da tausayi ma. Haka muke dasu. Suna cika watanni uku sunyi dumur mur irin wannan kiban da jarirai keyi, they look very healthy and handsome. Idan Muna daki ni dasu nayi ta kallon su musamman idan suna bacci, so sune dalilin wannan soyayyar da mukai da Abiey, na Kan kalla hoton Abiey nayi murmushi nace " I missed you darling! Allah ya maka Rahma" Bayan shekara uku! Shekaru sun tafi, bansan dai ya akai ba Amma Kuma Ahmad sun sasanta shi da Nuzla mu Kuma munyi biki, bansan dalilin ba dukka se Muka tare a Dutse, Suma nan Suka taho saboda ya dawo aiki nan TH, Abiey da Jr sun girma sunyi wayo, Mamaa ta yaye su kamar ma bazasu dawo ba se Kuma aka dawo dasu, har na fara kokarin saka su a makaranta, Babu wani Abu Dake damun rayuwata, BSC Dana Fara ma na kammalla yanzun Haka ina part time pg Ed nakeyi. Kullum Rana Ina jiran dawowar Al'amin, dukda bawai Ina son nayi auren bane ba Amma Kuma lokaci ya tafi da yawa, wani lokacin se naji kamar kewar shi nake, rayuwar is a mysterious one, yadda abubuwa suke tafiya, daga wannan se wañnan. Na tashi da sassafe kamar yadda na saba, na kunna heater toilet sannan na wuce kitchen, na dakko slice bread na shafa butter a jiki nayi toasting bread din, na dafa musu tea na juye cikin insulated cup sannan na hada komai na fito na shirya, na dubi Baba Asabe nace " Ni na fita, idan da wani abun se ki kirani" Tayi min Allah ya kiyaye, na Shiga daki na leka su suna kwance se bacci suke peacefully, na juya na tafi wajen aiki, wajen Sha daya da rabi na Gama aikin, na shiga daki na zauna na Kira Baba Asabe na tambaye ta ko sunci abinci tace har anyi wanka ma kallo suke. Na Mata godiya nace Nima ana jimawa Zan taho, Ina jin Jr Yana fadin " Ommaah zani" Nayi murmushi na kashe wayar, yarannan sune farin ciki na, Ina jin zan iya barin komai saboda su. Ina ciki Sega Zuhra ta shigo itama da cikin ta da ya tsufa sosae tace " Albishirin ki!" Nace " Goro!" Tace " Al'amin na jiran ki a station!" Seda naji faduwar gaba, na cigaba da kallon ta bansan takamaimai me nake ji ba, farin ciki ne ko kuma akasin hakan, na mike a hankali na fara kokarin fita, ta rike hannuna tace " Fuskar ki tayi maiko" Na Harare ta na fita, se Kuma na dawo na bude jakata na dauki face wipe na goge fuskata, tana ta kallona, na shafa lip balm, tace " Kinyi asara! Banza !" Na murguda mata Baki na fice, Yana zaune suna magana da chief din mu, he looks like always, Yana kallona ya sakar min murmushi, and flew back in time, kallon farkon da muaki dashi a can Kano office din clinical preceptor, na mayar Masa da martani na karasa na Dan zauna na gaishe shi yace " Unnie ya kike?" Nayi murmushi nace " I'm fine yaushe ka dawo?" Yace * Just yesterday! Ina yaran suke?" Yayi Yana juyawa kamar me neman su nace " Suna gida" Ya gayda Kai se mukai shiru sannan ya mike yace min zai shiga cikin asibiti ya dawo kafin na tashi. Na gyada kaina na koma ciki, Zuhra tace " Kauri nakeji" Na dubi socket din Ina kallon Wanda ke ciki, Ina sniffing ko zanji nace " A Ina?" Tace " Kece kike Yi, Kun Sha soyayya!" Nayi tsaki Ina Murmushin jin kunya bance Mata komai ba, se daya bayan nayi sallah sannan na fara Shirin tafiya, Zuhra tuni ta tafi mijin ta yazo Suka tafi, na dauki wayata na Kira dji, bugu daya ya dauka Yana fadin " Babes mu hadu wajen parking" Bance komai ba Amma wannan Babes din seda taikar jiki na ta tashi, wani irin sassanyan yanayi naji, na dauki jakata na fito, Yana tsaye gaban mota ta, na bude ya Shiga mota sannan na shiga nima, na tada motar Ina tambayar shi mummy da Amra, yace duk suna lafiya suna gaishe ni, na gyada Kai yace " So..." Na kalle shi sannan na kalli titi Ina jiran abinda zai fada, se ya ce " Are you ready yanzun? Kin shirya aure na?" Na Dan Kara kallon shi, he look serious Kuma dama nasan he's always serious akan magana ta, nayi shiru Ina hango yarana, Ina hango idan nayi aure Zan rabu dasu Dole tunda Abba har dasu Ahmad bazasu bar kannen su suyi agolanci wani gurin ba, nace " Can you give me time?" Ya kalleni yace " Kamar zuwa yaushe? I thought I've given you enough Babes, shekara uku da wasu abun ya kamata kiyi sorting feelings dinki, nasan da da yanzun ba daya bane, Amma kinsan ke kadai nake so wannan lokacin nake ta jira na cika Mana burin mu, don't worry about the boys I can be there for them, I'll take care of them" " Cànîm!" Na Kira sunan shi a hankali daidai lokacin nayi parking a gefen titi, ban masan Ina Zan kaishi ba, ya dubeni da sauri fuskar shi dauke da murmushi yace " I longed to hear you say Cànîm again" Nayi murmushi kamar yadda nayi ta jiran Jin yace min Babes. " Ina son yarannan, ni kadai suke da, idan na fara maganar auren ka se na rabu dasu..." " Zan iya rike Miki su Unaisa, please marry me, Dan Allah Unnie!" Na kalleshi he pleads with komai na jikin shi hatta idanun shi roko na suke, Nima Ina son shi Amma Kuma da da yanzun ba daya bane, a wancan lokacin bani da komai shi kadai nake dashi, I wanted badly na aure shi, har Ina tareda Hafiz Ina ganin idan ya dawo Zan iya barin Hafiz na koma Masa, to yanzun abin ya canja, yanzun inada yara, na Kuma girma. " Ina Zan kaika" Yayi Murmushin da yake Yi kullum yace " Can I see the boys?" Nayi murmushi nace " They will be glad of course!" Aikuwa dai mukaje, tunda nayi parking nayi knocking na fara jiyo muryar Alby Yana " Ommaah oyoyo!" I felt warm, wani irin Dadi nakeji, shima Yana ta kallona Yana murmushi, he's happy I'm happy! Ana budewa Suka fito, daya ya rungume kafa ta ta baya, daya Kuma ta gaba, na daddago su Ina tambayar yadda suke. Kawai kallona suke with so much love a idanun su, ya karaso ya Mika musu hannu, dukka Suka kalleni suna jiran na gyada kaina suje, nace " Call him Papa" I can see the smile on his lips, ya karbe su, mun Jima anan ya karba key Dina ya fita dasu ni Kuma na shiga ciki nayi wanka na canja Kaya, nayi girki se laasar suka dawo ya tafi shi Kuma. Kamar Wasa Al'amin ya dawo da karfin shi, ni Kuma har lokacin ban Gama sorting kaina ba, Haka Kuma bansan duk abinda ya faru ba, ana Haka Zuhra ta haihu, Dan ta namiji me sunan Baffa muka Sha suna. Wasa Wasa akai watanni Yana ta Bina but still na kasa samun courage din yin magana da wani ma, dukda kasan zuciyata son shi nake Kuma Ina son auren shi Amma yarana Kuma fa, I've to give up Zama dasu kenan! Baba Asabe ta fahimci hakan ta same ni a daki Ina gyara musu kayan su, dukkan su suna kwance saman gado suna Wasa sun baza letter toys dinsu da nake koya musu, se Wasa suke happily. Ta zauna nasan magana zatayi, Dan Haka na Bata hankalina tace " Yaronnan Aminu Yana son ki Ommaah" Na danyi murmushi nace " Na sani Baba Asabe" Tayi murmushi tace " Kinyi kankanta kice ba zakiyi aure ba, kowa tausayin ki yake shiaysa baa Miki maganar auren Amma da sunsan sashi.." Na katse ta nace " Baba Asabe yarannan, Ina Zan kaisu" Ta dube su tace " Gashi nan gurin Yan uwan su Mana, da kin bar Ahmad ai da tuni ya dauek su, ya kamata kiyi wani abun, mutuncin ki auren ki" Ta fita nayi shiru, Abiey left me so early, he left me stranded, gaba daya Ian Jin rayuwata ta koma baya from square zero. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 A'isha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258. [6/30, 10:40 PM] Hauwa Galadima: *H³* Nayi shiru na rasa wanne tunani zanyi Kuma, wannan shi ne gaba Kira Bata sayaki, Ina son shi Ina kaunar Zama dashi Amma Kuma bana son rabuwa da yarana, na kalle su yadda suke ta Jin Dadi suna wasanni abinsu, ni dince dai solace din su, to Amma Kuma idan na hanga na hango se Naga ya kamata ace nayi aure, gaskiya Baba Asabe da tace iyayena Basu San da zaman Al'amin ba da tuni sun bashi damar ya turo din da nake ki. Da kyar tunani ya barni na Gama saka musu kayan su, na dube su nace "Oya boys will you go out?" Jr yafi kowa son yawo ya saki letter "Q" din hannun shi ya taho ya rungume hannuna Yana squealing murnar maganar da nayi, na fara shirya shi sannan na janyo Alby nace " Baka ji Ommaah na magana ba?" Ya Dan turo Baki yadda nakeyi yace " Mu zauna a gida" Na shafa Kan shi nace " We're going out to buy sweet" Se ya danyi murmushi, shi din bai son yawo ko kadan kullum so yake muyi ta Zama a gida. Na shirya shi kayan su iri daya komai da komai sannan Nima na shirya cikin wata atamfa gold embellish, dinkin gown yayi min kyau nayi Yar caras Dani, slay Mamaa, na saka wedge sandal sannan na daura dankwali Muka shirya da kyau na dauki wallet da wayata da makullin mota mukai gaba, bansan ma Ina Zan kaisu ba kawai gidanne ya ishe ni se kawai na Kai su wani bee's Ice cream parlor na siya musu Suka Sha a wajen sannan muka fito, na duba agogon dake makale a hannuna Naga biyar tayi lokacin zuwa bikin da aka gayyace mu yayi da banyi niyyar zuwa ba Amma Dan na Dan kashe lokaci se kawai muka tafi, se a sannan Anty A'isha ta Kira ni, gaba daya na manta tare zamuje da ita. Kafin mu dawo har sunyi bacci so Ina parking, na daddauke su na Kai su ciki, na rage musu kayan jikin su sannan Nima nayi Shirin kwanciya, na kwanta a gefen su inata kallon su, Haka ne dalilin da yasa Anna taki tayi aure kenan saboda mu, Amma Kuma ni Ina son Al'amin, kamar yasan Ina tunanin shi Sega kiran shi ya shigo, na Dan saki murmushi nace " Cànîm!' Yace " Babes ya kike? How are my boys?' Na dube su sannan nace " They have slept already, munje unguwa ne" " Wow! Ni an wareni a gefe ai, Unnie kin daina so na ne? It's taking longer than expected fa, kullum se kice na Kara Miki lokaci Babes I'm not getting any younger fa" Na Dan saki ajiyar zuciya nace " I'm sorry, I'm really sorry! Da gaske Ina sonka..." " Ki yarda muyi aure to, shi ne kadai abinda zai tabbatar min kina Sona" Na danyi shiru nace " Cànîm the boys! Bansan ya zanyi dasu ba" Yace " How many times nace Miki Zan rike su, kina ganin Zan ki abinda yake naki" Nace " Cànîm Yan uwan su bazasu yarda ba wallahi, I really want to be with them and you!" Yayi shiru ya fahimci maganata se kawai ya dauke maganar muka koma wani, na daga idanuna na kalla agogo it's past eleven, nace " Cànîm ka.tafi gida Mana!" Yace " Ina gida ai tun Bayan sallar Isha" Nace " Ayya Kuma muke waya? This is unfair" Se lokacin ya tuna Bai fada min baiyi aure ba Kuma yasan Babu inda Zan San baiyi auren ba, yayi murmushi yace "Tohm, sleep well!" Kafin ma ya karasa naji wani takaici ya lullubeni so da gaske Yana da aure kenan, OMG! Washegari ban fita aiki ba saboda Babu aikin, Ina zaune a gida Ina saka, Dan sosae na Kara bude wuta akan sakar Kuma Babu laifi I'm hitting the button, Dan kuwa na samu alkhairi sosae a ciki. Se Sha daya na aje na fito na shiga kitchen Dan daura abinci, nayi mashing Irish da kwai na saka musu a cikin Dan bowl na Barbada seasoning da Mai na kiar su na Basu, ni Kuma na zuba sauran na fito, ban Gama ba Sega Nuzla da Ahmad, har lokacin shekara biyu da wani Abu ko Bari Bata Yi ba, tun Bata damuwa har abin ya fara damun ta, muka gaisa dasu sannan muka fara hira Ina ce musu su dinga bani notice idan zasu zo. Yaran duka sun makale su Dan sun Saba dasu sosae barin ma Ahmad, da idan Bai aiki zai zo ya dauke su suyi ta yawo, se azahar na Gama abincin Rana na zuzzuba musu na fito se Naga Alby na rike kirji, Yana Jan numfashi da kyar, nayi murmushi Ina girgiza Kai, Jr ya tafi da gudu inda nake aje inhaler ya dakko Masa, ya bashi Bai cire murfin ba yasa a Baki Yana Dan tari, na Kara dariya na karasa shigowa Ahmad yace " Wai kwaikwayon ki suke?" Ina dariya Ina zaunar dasu saman may din Dana shimfida nace " Ai kullum se anyi wasan Ommaah, sunyi tunanin hakan Dadi ne dashi" Nuzla tace " Suna da wayo da Suka gane condition din maman su" Nace " Ai Basu Kai three ba Suka fara Haka, Kuma yanzun ko tari nayi se a Fara rige rigen dakko min inhaler, sun masan inda nake ajewa" Se Naga idanun Nuzla ya ciko da kwalla, na riko hannun ta Ina girgiza Mata Kai, I know she badly wants a baby Amma Kuma na fada Mata hakan ma ai lokaci ne. Min Gama lunch Baba Asabe ta fito tace ana buga gida, taje Bata Jima ba ta shigo tana cemin nayi bakuwa, na kalla parlon komai neatly yake se gata ta shigo bakin ta da sallama, na dago Ina Dan sakin fuska na Mata sannu da zuwa, ta karaso ta zauna, na zauna na gaishe ta Amma ban gane ta ba, Suka gaisa da Nuzla wadda ta wuce ta kawo Mata ruwa da drinks, Ahmad ya kwashi yaran da matar shi Suka fice, na Kara gyara zamana Bayan na kawo Mata abinci se kallona take duk inda na gota se ta kalleni, ni Kuma duk na tsargu, seda na Gama Mata hidima kafin nace " Kuma ban gane ki ba" Tayi murmushi tace " Ai Baki sanni ba ma Unaisa, kina nan kyakyawa kamar yadda na sani, you look younger and beautiful a zahiri akan hoto, ba Wanda zaice kin haihu" Ni nasan na haihu tunda I still have the scar a marata, Kuma Ina kallon yarana Dake gudu ko Ina, na danyi murmushi bance komai ba tace " Maman Al'amin ce, Aminu naki" Nayi saurin dagowa na kalle ta, se Kuma kamannin ta da Amra ya Kara bayyana, nayi saurin sakkowa kasa Zan Kara gaishe ta, ta fara dariya tana dagani tace " Haba ai mun gaisa Kuma, ya kike? It's nice meeting you in person." Nace " Thank you! Ya hanya?" Tace " Alhamdulillah! Yaran da aka fita dasu ne jikokin nawa?" Na gyada Kai na Ina Dan Murmushi a hankali tace " Kiyi hakuri nazo Babu sanarwa, shima Bai San nazo ba. Naga ni na Bata wannan gayyar ya kamata na gyara ta" Na Dan kalleta, fuskatar ta a marairaice, tace " Unaisa Al'amin baiyi aure ba bansani ba ko kin sani, bansani ba ko ya fada Miki hakan?" Nayi sauri da mamaki nace " Har yanzun?" Ta gayda Kan ta, a hankali ta fara bani labarin duk abinda ya faru da Al'amin, da tazo rasuwar Baba kawai se ta fara kuka, tunda ta fara bani labari kaina ya kulle, hankalina ya tashi, Al'amin went through all this alone? Ni dashi mun Sha wahala kenan? Ni da ita se na fuskanci muna da wani Abu in common shi ne mutuwar abinda muke so, tuni na fara ji mutuwar Abiey ta dawo min, na kifa kaina nayi ta kuka tana Yi, to Babu kowa ma a gidan balle a lallashe mu, se ita ta lallashe ni tace " Da hannuna na watsa farin cikin family na, da kaina saboda kwadayi da ya rufe min idanu na Hana ku farin ciki" Na girgiza Kai nace " Kiyi hakuri Mummy, ki daina ganin laifin kamar naki ne, ki dauka Haka Allah ya tsara, ba gashi ba ban taba tunanin Zan hadu da Abiey ba Amma dake Allah ya tsara hakan har na haihu, idan kina Jin ke Kika ja wannan to abin zai dinga hunting dinki, Dan Allah Mummy ke saukaka" Mummy ta danyi murmushi a ranta tana ayyana wauta da tayi da ta Hana Al'amin aure na. Tace " Unaisa ya maganar ku ke da Al'amin?, na mishi magana yace na bashi lokaci, na gaji shi yasa nazo da kaina saboda na fahimci matsalar daga gurin ki take!" Na Dan saki ajiyar zuciya, se Kuma tace " Ina son na gyara abinda na Bata, Ina ganin shi ne kadai abinda zanyi naji na gamsu Al'amin ya yafe min, Dan Allah Unaisa ki Kara bamu dama" A hankali bansan kukan meye ba nace " Mummy Ina kokarin ganin yadda zanyi da yarana ne..." Mummy tace " Zai rike su na tabbatar Miki da hakan!" Na girgiza Kai nace " Mummy Yan uwan su bazasu yarda ba!" Se tayi shiru, kowa idan na Fadi Haka se na rufe bakin shi, karshe Haka ta tafi bamu da matsaya, only God knows me matar take shiryawa. Tana zuwa Kano ta nufi gidan Anna I don't even know yadda akai lukman yasan gidan. Kawai Bayan kwana biyar Abba ya kiarni akan nazo Yana son ganina, seda gaba na ya Fadi, ranar asabar da sassafe su Alby Basu tashi ba ma na tafi Kano, takwas na isa straight Kuma gidan na wuce, na same shi muka gaisa yace " Ya maganar ki da Aminu? Ya ake ciki?" Na Dan zaro idanuna nace " Abba wallahi... Ya akai ka sani" Yayi murmushi yace " Ni baban ki ne ai, kina tunanin Dan jaha ta rabamu bana saka idanu Akan abinda kikeyi? Me yasa Baki son auren shi?" Nace " Abba Dan Allah!" " Unaisa ba dai cemin zakiyi ba zakiyi aure ba Kuma? Shekaran ki suka nawa? Aure zakiyi that's final, Zuhra ta tabbatar min kina son shi, so cikin sati Zan karba kudin auren. You decide Wanda Zaki bawa yaran ya rike" Se na fara kuka sosae nace " Abba Dan Allah ka bani lokaci, Dan Allah, Abba yarannan bana son barin su a wani gurin, bana son yin auren Kuma" Yayi shiru yana Jin shehseka ta yace " Ya Isa haka, ki bar kukan but zakiyi aure Zaki aura Aminu, mahaifiyar shi for three days tana zuwa Kuma nasan kina son shi, nayi magana dashi shima and I truly appreciate son da take Miki, kiyi hakuri Haka rayuwa take Bata zuwa yadda muka tsarata" Abu kamar Wasa zancen aure se ya baza ko Ina, Ashe kowa zuba min idanu yayi, kowa yayi ta murna kada Al'amin yaji labari, tun Ina nokewa har na fara shiri, Shirin da ko a aurena da Abiey banyi ba, Kar kuga laifi na tsohuwar Zuma ake magana. A Yan kwanakin Banda soyayya me kwantar da hankali Babu abinda muke Yi, na Gama resolving nayi magana da Anna Akan Zan bawa Ahmad da Nuzla yaran, ko Babu komai suna Dutse zamu dinga haduwa akai akai. Unaisa is not free, pay N300 to [6/30, 10:40 PM] Hauwa Galadima: INDA MATSALAR TA SAMO ASALI Ina zaune wayata ta yi ringing na dauka sai na ji kukan mace da karfi, cikin kukan tana magana da karfi 'Anty Maza macuta ne, Maza Azzalumai ne...ba su da imani.' Jin yadda matar nan ke fadin maganganu kala-kala kuma tana kuka ya sa na ce, kin ga kashe wayar ki gama kukan ma yi magana anjima. zuwa can ta kara kira lokacin ta daina kuka, sai na ce mata ina jin ki gaya min me ya faru, cikin damuwa ta fara bayani 'Anty ina cikin matsalar zaman aure mijina kullum fada zagi cin mutunci, zargi ga wulakaanci kala-kala, jiya ta kai har duka na ya yi duk ya farfasa min jiki, yarana suna ji suna kuka amma bai sauraresu ba.' Na nisa na ce bai kyauta ba, amma ke me ki ka yi masa har ya kai ga dukanki, domin ance karfe daya baya amo, cikin sheshekar kuka ta ci gaba da magana. 'Yarona na biyu ne ya je ya yi fada da yaran makota har ya fasawa daya kai, aka zo aka kawo masa kara, shine ya kama bala'i wai shi gaskiya ya gaji da masifar yaranan, shi ya fara shakka ma anya yaran nan jinin sa ne, shine raina ya baci na ce masa, ai tunda kasan ka saba barin 'ya'ya ga matan banza a titi dole ka yi zaton wadannan ma ba yaran ka ba ne, shine fa ya hau dukana yana zagina da gaya min munanan kalamai yar iska, sakarya, shashasha!.' Ta kara fashewa da kuka tana magana ' Na rantse da Allah Anty ban taba sanin wani namiji a duniya bayan mijina ba, amma shine ya ke min wannan zargin, wallahi Allah ya isa.' Ta ci gaba da kuka sai da na barta ta yi ta gama sannan na ce mata, yanzu ina son zan miki wasu tambayoyi, kar ki boye min komai, ke a ganinki meye dalilin da ya sa mijinki ya ke miki wulakanci, shin kin aure shi ne saboda kudi, ko ke kika ce kina sonsa, ko iyayanki sun masa wulakancki ko dai wani abu da ban lissafa ba ne ba? Ta ce 'Wallahi lokacin da na aure shi ma a gidan haya muke, da kyar ya samu yayi gida mai daki biyu, kuma har yanzu kullum sai an futa an nema, sannan iyayena sun aura masa ni ba tare da sun bukaci komai ba, kuma yanzu fa saboda wulakanci cewa ya ke yi, wai wallahi da ya na da kudi da tuni ya rabu da ni ya auro yar mutunci, biyayya ina yi masa daidai gwargwado ina kuma hakuri da shi, amma wallahi na gaji yanzu.' Cikin kalamanta na kama wata kalma daya don haka da ita na kara tambayarta, kin ce yana cewa zai auro yar mutunci tsakaninki da Allah me hakan ke nufi, kin taba wani abu na zubar da kima ne a gurinsa, ko kafin aure ko bayan aure ki gaya min gaskiya. Ta yi shuru tsahon lokaci sannan ta nisa ta ce ' Eh gaskiya kafin mu yi aure, bayan an saka mana rana wata tara idan muna zance yana bukatar ya taba jikina ni kuma ina kin yadda, har ta kai yana fishi yana cewa bana son shi, daga karshe dai na yadda da shi watarana mun je wata unguwa, tun daga lokacin idan ya zo har kuka ya ke min idan ban amince da shi ba, har ta kai aka yi mana aure, to ni ko irin dadin amarcin nan ban ji ba, kullum sai zargi da wulakanci, yanzu ga shi har mun tara yara biyar, kuma idan na je na gayawa iyayena sai suce na yi hakuri, idan ma na kashe auren babu inda za su ajiye ni tunda a gidan haya suke daki daya, amma wallahi ni yanzu gwara ko duniya na bi na gaji wallahi Anty.' Ta kara fashewa da kuka. A wannan karon ban barta ta gama kukan ba na ce, duk laifin ki ne fa, nan da nan ta yi shuru ta ce 'Kamar yaya laifina Anti na gaya miki fa ina masa biyayya ina hakuri da shi, sai ya kwana yana waya da chatting da yan mata a gabana.' Na ce eh laifin kine, domin kin fara wulakanta kanki tun kina waje, kin zubar da kimar ki, don haka mutuncinki har abada ba zai dawo a gurinsa ba, sannan zai ci gaba da zarginki da miki wulakanci, kuma ina zaton ba ki yi Istibira kafin ku yi aure ba, don haka kin ga akwai matsala ta sabawa ubangiji cikin auranku, daman shi ubangiji yana yiwa bawansa talala sai ya kama shi ta gurin da bai zata ba, don haka sabon da kuka yiwa Allah shine ku ke ganin illarsa, kuma yawanci daman mata sun fi shan wahala idan suka bari irin haka ta faru, domin shi namiji yana da dama fiye da su tunda shine a sama su a kasa, dole komai ya kwaso ya jibga akansu. Sai ta kara fashewa da kuka 'Yanzu shikenan haka zan ci gaba da rayuwa cikin bakin ciki Anty.' Na ce mata a'a, ai kina da damar da zaki gyara kurakuranki, don haka ki mayar da hankali gurin tuba sosai da kai kukan ki gurin ubangiji, na san yanzu ba ki da darajar da zai saurareki idan kin ce za ki yi masa nasiha, to bai fi karfin Allah ba, ki kai kararsa gurinsa, ki rokar masa shiriya da neman ya zama mai sassauci a gurinki, ki yawaita sadaka, sannan ki rage saka damuwa a ranki, ki kuma rage gayawa yaranki abun da ya ke miki, suma ki yi ta musu addu'a da nasiha, Insha Allah sai ki ga Allah ya kawo miki mafifa, ba makawa ma dukkan tsanani yana tare da sauki, karshe dai ta gano babban laifin da ta aikata wanda tare suka yi amma ita ya fi bibiyarta. Aunty Fauziyya D. Sulaiman [7/2, 4:18 PM] Hauwa Galadima: *I³* Akwai banbanci tsakanin auren Abiey da auren Al'amin, a wañnan auren I'm exposed nasan dukkan abinda ya kamata ace nayi da kaina ba se anyi min ba. Kayana da kaina na Kai dinki na Kuma fada Masa irin styles din da nake so, gyaran jikina kusan wata biyu to biki na fara, ni kaina jikina ya canja, kallon kaina nake and I found myself blushing da hakan. Kamar Wasa kamar mafarki, se ga kwanakin biki sun taho dab. Saura wata daya na hade kayan su Jr tas na bar kadan su Nuzla Suka zo Suka kwasa, two weeks to biki suka zo Suka dauke su, bayan sun tafi na shiga dakin da katifa ce kawai ta rage se akwatin da kayana suke ciki, na zauna gefe na Sha kuka na, Ina cikin kukan Al'amin ya Kira ni, na dauka yay shiru Jin Ina sniffing, yace " Are you crying?" " I missed them already fa" Yayi Dan murmushi yace " To yayi kiyi hakuri kinji? Zaki dinga ganin su ba gari daya muke ba, idan kina kuka Zaki iya samun attack no hankalina bazai kwanta ba" Nasa hannuna ina dauke hawayen dake min zarya nace " Na daina!" Yace " Yawwa! Are you going out yau dinnan?" Na girgiza Kai nace " A'a, Zuhra zata zo Ina karasa parking kayana ne" Yace to na Gama zamuyi waya daga baya. Gidan Abba yace zaa saka Yan haya, tunda gyaran da zaayi kadanne. Da azahar Zuhra tazo muka karasa kwashe sauran kayayyakin da suka rage, Anty Aisha ta shigo da yamma muka gaisa tana daya daga cikin mutanen da suka bani goyon baya dark bisa dari a wañnan zaman da nayi, min Sha Hira kamar ko yaushe ta bani shawarwari sannan da Kuma gudunmawar ta. A washegari na tafi Kano Wanda idan na dawo Dutse to aure ya dawo Dani. Na kwanta a dakin mu Ina tuna rayuwa yadda ta dinga gudu har lokaci ya tafi Haka ba tare da na ankare ba, abubuwan duniya ba karamin shagaltar damu suke ba da sede kawai mu jiya muga shekaru sun tafi, ga Wanda ya dace har ya fahimci lokacin na tafiya wani kawai sede ya farka yaga me faruwa ta faru, Allah ya rufa Mana asiri! Kalla irin gumurzun da akai akan auren Abiey wai har ya wuce anyi auren har ya rasu Zan sake wani auren, kowa da akai abin min shirya Bilkisu ce kawai bamu shirya da ita ba tunda dama can ba yi muke ba, Kuma aka zo wani sati da Mamaa take dutse se ta karaso se take cemin ai aure Muhammad zaiyi ma, na danyi mamaki tace to Bilkisu taki bada hadin Kai ayi zaman lafiya, shi Kuma ya gaji tunda sukai haihuwa daya Taki karawa Wai ita jikinta. Nace " Mamaa kafin yayi auren kiyi magana da ita" Tayi dariya tace " Ommaan Alby ni da kaina naje har gidan sasanta su Amma taki ji, bayan na tafi tayi yaji, I still followed her gidan su, maman tace Wai idann min gaji mu sake ta" Nayi salati banji Dadi ba tace ita Kuma duk abinda zaayi Bata son saki gwara kawai yayi aure dama shi ya kawo maganar shi, nayi musu fatan alkhairi, bamu Kara haduwa da ita Bilkisu ba se recently da Zuhra ta haihu tazo suna, tana kallona Taki tayi min magana, no Kuma na musu magana Haka dai abubuwan Kara lalacewa suke. Sati na zagayowa muka fara biki, wannan karon a gidan mu Anna tayi taro, mutane sosae suka zo, kawayena abokan aiki na, mutanen Anna, dangin Alhaji Yahai da dangin Abiey sun yimin Kara, Anty Salma a gaba. Yadda na tsara was a single day wedding, tun safe da nayi wanka akai min kwalliyar na shirya nayi kyau idan ka kalleni karya kace na taba aire, nayi kyau abuna. Da Rana aka daura aure na Kara shiryawa cikin wani lace me kyan gaske, Ina gyara bow din jikin zanina, Mamaa ta shigo hannun ta da kasko se kamshi ke fita, tace " Mashaaa Allah! Kinyi kyau, you made a beautiful Bride Allah ya dawwammar muku da farin ciki" Ina Dan Murmushi na amsa Amin, ta turara min jikina da kayan Dake jikina sannan ta lulluba min mayafi har kaina tace " Allah ya Sanya alkhairi" Na Kara fadin Amin sannan ta fita, Babu jimawa se gidan ya kacame da guda Wanda ya tabbatar min an daura min aure a Karo na biyu, Ina fatan wannan lokacin ya zamana auren me daurewa ne, na Dan lumshe idanuna Ina tuna ranar da aka daura aure na da Abiey, irin murnar da nayi dukda seda nayi kuka, na saki murmushi Ina Yi Masa adduar Kara samun rahmar ubangiji. Babu jimawa muka fita inda Al'amin da abokan shi Suka shigo, yayi kyau har na kasa daina satar kallon shi, fuskar shi kwance da tsantsar farin ciki, mukai hotuna, aka gaggaisa aka saka Mana albarka, kakkani nata tsokanar mu. Da yamma Abba yazo inata shiryawa saboda ance shi zai kaini da Kan shi, Jr yazo yaga ana daura min lafaya, ya rike hannuna na dube shi nace " Ina Alby?" Yace " Yana wajen Grandma" Na gane Mamaa yake nufi, na rasa yadda akai suke ce Mata Haka, nace musu ba Grandma din su bace Amma sunki yarda, nace " Jeka kaima wajen ta, yanzun Zan fito" Har ya sakeni se ya dawo ya riko lafayar yace " Unguwa Zaki je?' Na gyada Masa kaina saboda bana Yi musu karya, yace " Zaki dawo?" Nace Masa eh, se ya sakeni ya fita, na koma kan gadon na zauna Ina sakin kukan da nake rikewa, Zuhra ta fara lallashina tana ce min nayi hakuri, seda nayi me isata sannan muka fito, ana ta min addua muka tafi, na bar gida a Karo na biyu. Tafiyar ba kamar yadda nayi tunani ba, Abba Bai kaini ba kawai yayi min nasiha ya Kuma tsaya yaga tafiyar mu, Ina tsakiyar Dada da Mamaa, se Muhammad ke driving Zuhra a gefen shi, it was a ride suna tayimin nasiha da bani tips Akan rayuwar aure. Mutuwar Abiey tasa an samu reconciliation tsakanin Dada da Mamaa, zumuncin da Abiey yasi sui Taki yadda yanzun dai gashi anayi. A Karo na biyu Ina fatan na karshe se gashi na dawo Dutse matsayin amarya, amayar Al'amin. Ina ganin Babu wnai buri da nake jiran ya cika Kuma, sede da yake ba a raba Rai da buri. Gidan mu yayi kyau, asalin kyau ma kuwa, Suka aje ni suka Dan yimin gyare gyare zuwa Bayan sallar maghrib suka juya Zuhra ma bata zauna ba, Dan hatta Little a gida ta barshi. Nayi jugim Ina tunanin yadda zaa Fara sabon babi kuma, sabuwar rayuwa Kuma. Har akai sallar ishai sannan naji an bude gate, gabana ya fadi tuna shigowar Abiey se nayi saurin dauke wannan tunanin, Abiey is in the past Haka Abba da Anna Suka cemin, nayi kokarin mantawa da waccan rayuwar na karba sabuwa shi me kawai Zan zauna lafiya, inata tunani se sallamar shi naji a bakin Kofa, na dago a hankali na kalleshi, ya karaso ciki fuskar shi kamar gonar auduga, Baki yaki rufuwa murmushi kawai yake, ya karaso ya zauna gefena tare da kwantar da kaina a kafadar shi yace " I'm so happy! Ban taba farin ciki irin na yau ba Unnie, I finally found you I even have you" Ya yaye lullubin saman kaina yayi min peck a goshi yace " Bude idon ki ki ganni Mana" Na bude na sauke cikin nashi, seeing all the molecules da suke fitowa suna Shiga naaa, tamkar mu dawwamma a Haka Haka nake ji, ya riko hannuna cikin nashi, ya Kara bani peck a hannun yace " Don't let go of my hands no matter how hard it becomes" Na damke hannun nace " I promise you" Se ya rungume ni mukai shiru Muna Jin yadda zuciyoyin mu suke bugawa, kamshin jikinmu Suka gairaye Suka bamu iska me dadi. Me yafi soyayya Dadi? Ka dace shi ne komai! Bayan nan mukai komai yadda ala'ada da addini ya tanadar, na dauki wayar shi da tawa nayi plugging dinsu a caji, sannan na karaso gadon da ya riga ya kwanta, na kwanta gefen shi Ina daura kaina saman broad chest dinsa, dukka mukai shiru Babu me magana, duniyar ma gaba daya tayi shiru gani nake kamar mu biyu kawai muka rage, ya saka hannun shi ya janye hular kaina, tare da zare band din, a hankali ya fara min abubuwan da suka saka na kasa resisting din Shi and we went together into lalaland... Yana bacci na tashi nayi wanka sannan na dakko dryer na fita zuwa dayan dakin na kunna na drying gashin tas sannan na dakko wani skirt da riga na atamfa, I can't wait kamar wancan karon da na ki Masa kwalliyya yazo ya rasu kullum Ina saka manyan kaya, to wannan karon a waye nake. Nayi kwalliyar sosae wadda na tabbatar se ya Yana sannan naje kitchen na hada Mana abinci, Ina cikin aikin naji motsin shi , kafin na juyo naji an rungume ni Yana shinshina wuyana, I moan a bit yace " Kin barni ni kadai' Nayi murmushi nace " So nake kayi bacci da yawa!" Yayi murmushi da nake jin sautin shi yace " Kin sani farin ciki, I even cried of joy, na tabbatar alakar mu is never a bad idea, Ina fatan kin zame min sanyin idaniya har karshen rayuwar mu" Nace Amin sannan ya sassauta rikon ya juya ya fita, na Dan juya Ina murmushi na dubi bayan shi na Kara godewa Allah, Al'amin was all I wanted Kuma gashi I've him amidst my fingers. Na fito da komai na same shi daki ya gyara gadon, da mopping stick hannun shi Yana mopping, na zuro kafata kenan yace " Babes kada ki shigo ki taka min mopping Dina" Nayi murmushi Ina kallon shi da mamaki, na kunna Masa fan nace " Ka kawo nayi kaji" Ya girgiza Kai yace " We're sharing duties, you cook I clean the house" Seda ya Gama yayi wanka sannan muka ci abinci which was romantic cin, tare mukai wanke wanke Yana wankewa Ina dauraya da kifewa, muka Gama tas ya shafa min ruwan hannun shi a fuskata,na zumbura Baki nace " Ka Bata min kwalliyya ta" Yayi min gwalo ya fice, na kwalla masa Kira nayi dariya nace bamu Gama ba fa! Bai dawo ba ya kyaleni, na goge gurin tas na shanya duster sannan na fita na sameshi Yana kallo, na zauna muka fara Hira. A cikin sati daya ba karamin sabo mukai dashi ba, idan kazo gidan mu se kaji soyayyar da muke da yadda zaman mu yake ya burge ka, idan ka tafi se mun tsaya maka a Rai. Na tashi daga zaunen da nake nace Masa " Cànîm me zamu ci for dinner" Yace " Ina ruwanki, Naga dai yau girkina ne" Na koma na zauna nace " I'm sorry!" Ya janyo ni jikin shi yace " Muje muyi tare" Muka Mike zuwa kitchen tare mukai girkin muna Yi Muna Hira ko Kuma Wasa, se naji knocking, na dauraye hannuna nace " Lemme check" Yace min to, na dauki Abaya na saka sannnan saman 3 quarter na Jeans, rigata sleeveless me hoton butterfly a jiki, dama kaina Babu dankwali, saboda yadda yake son gashi, I make sure na zauna a Haka Dan yaji dadi. Na fita, tun daga Hanya nake jiyo maganar Jr, nayi saurin karasawa na bude musu kofa, suna tsaye Jr Alby da Kuma iyayen su, na tsugunna Suka taho suna fadin Ommaah, na rungume su a jikina, Ahmad yace " Zamu shigo" Nayi dariya Ina mikewa nace " Sannun ku da zuwa, sannun ku" Muka shigo har cikin parlor, na Basu guri Suka zauna, sannan na shiga kitchen Dan Kiran shi, Yana tsaye da laddle a hannun shi nace " Su Alby ne Suka zo" Da Kan shi ya dakko plates da cups muka fito, Nuzla ta fara dariya tace " Yaya Al'amin Kai ne da girki" Ya mikawa Ahmad hannu Suka gaisa yace " Ke Baban Alby baya Taya ki aiki?" Tayi dariya Ahmad yace " Kun burgeni!" Tare mukai dinner dasu, duk inda yaran sukai Ina kallon su. Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan and send evidence of payment to 09063467258.*Ending...* Da sassafiyar jumaa Bayan munyi sallar asuba Muka koma muka kwanta, Amma ni banma Yi wani enough bacci ba saboda hankalina baya tare Dani, Yana kitchen Kan aikin da na sawa zuciyata zanyi, Dana tabbatar yayi bacci na fito zuwa kitchen, na dakko kaza a freezer na daura a wuta sannan na fara kokarin gyara gidan, zuwa lokacin na kammalla sulale na soya, na wuce zuwa store na cika bucket dam da kayan gara sannan na fito dasu na aje, na dakko katon warmer na juye stew din da nayi da daddare na kawo inda sauran kayan suke, Ina tsaye rikeda kuguna Ina tunanin abinda ya kamata na karayi, a lokacin ya fito Yana sanye da short da vest, ya kalleni yace " This is cheating!" Nayi dariya Ina kallon yadda yake throwing daggers daga idanun shi, na karasa ta Bayan shi na zuro hannuna ta bayan shi zuwa cikin shi nace " Of course not, jiya Haka Kai min" Ya harareni sannan yaja hannuna muka tafi mukai wanka, muna fitowana dakko karamin akwatin na fara Ciro Kaya na da nashi Ina zubawa, ya rike hannuna yace " Wai kwana zamuyi idan munje?" Na kalleshi ya tsatsareni da idanun shi nace " To da me zamuyi? Se Monday zamu dawo ai" Ya bubbuga kafafun shi kamar karamin yaro na tsaya Ina kallon shi with so much affection a idanuna yace " Dan Allah mu dawo yau" Na girgiza Kai nace " Seriously se Monday" Ya girgiza Kai yace " Ai shikenan yadda Kika ce" Nayi Masa murmushi Ina cigaba da hada kayan, ko tayani baiyi ba, har na kammalla na dakko Masa Kaya na Taya shi ya shirya sannan na shirya Nima, ya saka min dankunne da sarka, muka fito zuwa parlor, breakfast mukai sannan muka dauki Hanya. Tunda muka dauki hanya muke Hira har muka shigo kano, direct gidan Mummy muka nufa Dan shi ne makasudin zuwan namu, a waje yayi parking na dauki jakata muka Shiga ciki, gidan shiru kamar Babu kowa Haka, Amma a parlor muka same ta zaune da katon hijab, da sallama a bakin mu muka Shiga, ta mike tsaye tana murmushi tana Mana lale marhaban, na Kara fadada murmushi na lokacin da ta hada mu ta rungume mu, Bayan ta sake mu na durkusa na gaishe da ita, ta amsa sannan na zauna tana Kara tambayar yadda muke, ta mike ta shiga ciki, na dube shi nace " Muje mu shigo da kayan ko?" Yace " A'a ki Bari Zan kawo" Nace " Zaka iya?" Ya harareni nayi dariya Ina Masa gwalo, ya mike ya fice se gata ta dawo tana fadin " Me zaku ci for breakfast? Gidan ni kadai ce se lukman shi Kuma ya fita ma" Nace " Munci abinci kafin mu taho, sede Bari yazo ko zaici abinci" Ta gayda kanta, Sega sallamar shi ya shigo da trolley da bucket, nayi sauri na mike na karba, na karaso dasu ciki ya juya ya kawo sauran, na dubi Mummy nace " Mummy stew ce wannan ko Ina zaa juye ta?" Duka suka dubeni a tare, Mummy tace " Stew kikai, sannu Allah yayi Miki albarka" Nayi murmushi nace Amin, shi Kuma yace " Yaushe kikai bansani ba" Ki kulashi ma banyi ba, ni na juye mukai ta Hira da ita, wajen azahar zaije masallaci tace ya dauki kayan mu ya Kai Mana can, sannan ya rakani Naga dakin. Muka fito tare dawowar lukman kenan, ya karaso ya bugi kafadar Al'amin yace " Ango ango!" Nayi murmushi Ina kallon su, ya juyo ya dubeni muka gaisa sanann muka karasa, dakin shi ne na da, Suka fita na gyara ya danyi kura kadan sannan na dawo na samu Amra da Maman Akram sun zo. Ranar Haka Muka wuni, suna da kirki sosae koma wanne makami ne hannunta to yasar dashi. Washegari mukaje yawo gidan Anna, gidan Abba da gidan Mamaa, kowa a cikin su idan ya kalleni yasan hankalina a kwance yake, yasan Ina cikin Jin Dadi da farin ciki. Anna kamar zata maida ni ciki tayi nan tayi can, Dan nan na yini. Bayan maghrib yazo mu tafi muka biya gidan Aunties dinsa guda biyu. A Hanya na gaji nace " Muna zuwa zanyi wanka nayi bacci Allah na gaji, duk ka kaini yawo" Ya dubeni yace " Ni gida uku nace muje ke Kika dinga janmu yawo, Kuma gaskiya I need you, ki hakura da baccin" Nace " A'a!" Yace " Ni din?" Na gyada Kai, se ya maida hankalin shi Kan titi, Muna zuwa gida Mummy ta Gama abinci, na zauna na zubo sannan na fara ci, tana ta tambayar mu yadda muka baro kowa, na Bata sallahun gaisuwar su Ina gamawa nace " Mummy bacci nake ji" Tace " Karki kula shi wuce kije kiyi kwanciyar ki ya zauna hira" Na wuce na Mata sallama, Ina jin hirar su a bakin gate, makwabcin su ya tsare shi da magana nima se fitowa nayi na shigo, kafin ya dawo har nayi wanka na shirya, na kashe wuta kenan se gashi Ya shigo, ya kunna wutar na bude idanuna na kalleshi nace " Ka Gama?' Yace " Shi ne Zaki kwanta ban zo ba, Mummy tace har kinci abinci ma" Na Dan tashi na zauna nace " Cànîm to ka tsaya Hira, I was very sleepy shiyasa" Na nuna Masa gefena alamar yazo ya kwanta ya girgiza Kai irin yayi fushi dinnan! Nayi murmushi na mike na janyo shi ya zauna nace " I missed you!' Na fada Ina hade bakina da nashi, I wasn't in the mood sosae but he said it and I wanted to support him sosae, se da mukai wanka Dana kwanta inaga ki juyi banyi ba se asuba! Rayuwar mu gwanin dadi mukai, mu Saba ma juna mu Kuma kyautata ma juna, Amma Kuma wannan tarin soyayyar da muke yiwa juna ita ke tafiyar damu, shiyasa kullum na kance ka auri Wanda kake so, mostly wannan son zai Zama abinda zai keeping dinku going. A kwana a tashi muka koma aiki, tare muke zuwa mu taho tare sede idan aiki yayi Masa yawa to shi me Zan taho na bar shi. Watan mu hudu na fara laulayi, ban masan ciki gareni ba da farko ba, kawai dai Ina samun frequent attack, Dan Abu kadan se naji attack yazo se Kuma na fara zazzabi bani daya ba har shi ma zazzabin yake. Ranar Monday Dana tashi Ina kokarin shiryawa se amai da hajijiya, na koma na kwanta ya dawo sanye jallabiyya ya shigo Yana fadin " Babes zazzabi nake yi!" Na Dan dube shi Ina kokarin tashi na zauna nace " Nima zazzabin nake, ga hajijiya nake ji" Ya taba wuyana yace " Subhannallah! Should I give you a shit of PCM?" Na gyada kaina, ya janyo can drawer ya duba se gashi yazo yayi min, sannan ya kwanta tare da janyo ni jikin shi, anan naji yadda nashi shima yayi zafi, na yunkura zanyi magana ya hanani, ranar bamuje aiki ba Dan Haka da daddare da muka Dan ji sauki muka tafi asibiti, Muna zuwa mukai test Sega ciki, murnar cikin tasa na manta da Wai bani da lafiya, yadda yake murna kadai zai baka mamaki, Haka cikin hukuncin Allah muka fara rainon cikin mu ni dashi, he was really supportive, duk wani Abu da yasan zai gajiyar Dani to shi zaiyi, komai da komai shi yake min, idan Zuhra ko Nuzla ko Aseey wani yazo suyi ta tsokanar shi Wai shi baya Jin kunya, yace kunyar me? Shi fa komenene zai iya yimin indai zanyi farin ciki an Gama. I know I deserve happiness Amma Kuma farin cikin da yake bani a doron duniya nasa Ina jin kamar yayi min yawa, I don't deserve something like that. Tun cikin mu na wata hudu muka Fara soyayya, da nace Masa ya Bari muyi amfani da wasu kayan nasu Jr yace a'a komai sabo zamu siya, aikuwa komai Haka Muka siya sabo, anan muka gane twin gestation ne again, tabbas gado ba karya bane, kada ku manta Anna twin ce, ita Bata Haifa ba Amma gashi Ina Haifa mata, Haka Badi'a ma nada ciki tace min Yan biyu ne da akai scan, adduar mu kullum Nuzla ta haihu, su Jr every Friday suke zuwa wani lokacin har da little da Kuma Noorham. Cikina Yana 36 weeks akai min CS for the second time aka cire min Yan Mata guda biyu, ita was a joyous moment, ga Cànîm ya dauki wannan ya dauki wannan Haka yayi tayi, da kyar Dada tace ya tafi gida sannan ya tafi, washegari Sega Mummy tazo da su maman Akram, kwana na biyar aka sallame ni wannan Karan ban ma he Kano ba zamana nayi, Mummy ta zauna damu har nayi sati biyu sannan Baba Asabe tazo. Yarana Kama Dani suke sosae hakan ba karamin ddai yayi ma Al'amin ba, sunan Mummy Nafisa se sunan Dada Zainab. Ranar Friday na Gama komai na dawo na zauna Ina cin abinci sega Jr da Alby Ahmad ya kawo su, har rige rigen zuwa gurin su Su'ad Dake cikin crib suke, na tsaya kallon ikon Allah nace " Boys Baku ga Ommaah ba ko?" Alby ya juyo yace " Wait, Su'ad zamu gani da Hanoon zamu gani tukun" Na gyada Kai na dawo na zauna Ina kallon su, seda suka Gama leken su kafin Suka zo wajena, na tambaye su school da komai sannan Suka tambayeni Dadda, Haka suke Kiran Al'amin, nace yaje aiki Bai dawo ba. Bayan shekara ashirin Wannan shekarun sunzo a hankali kamar dai bazasu zo din ba, Amma Kuma abin mamaki se gasu sunzo, idan na duba rayuwata bani da wani Abu da Zan nema sede na godewa Allah, na girma na manyanta, na Kara hankali Haka shima mahadin rayuwar tawa. Dukka rayuwa tayi afuwa. Yarana sun girma Jr da Alby sun Gama degree din su Germany, dukkan su field daya suka karanta, field din yayan su marikin su day Kuma Abiey wato medicine, acan sukai Suka dawo Suka fara practicing anan, Su'ad da Hanoon Suma sun Gama makaranta, they're Nurses kamar mu, munyi kokarin wajen ganin sun karanci Abu daya, se auta ta Inaaya me sunan Anna Dana Haifa bayan girls Dina sun shekara biyar, akanta nayi ta bleeding Wanda aka kasa controlling se kawai aka cire mahaifar to dai Babu damuwa Yara biyar ai na tsira. Ni da Cànîm kullum Rana cikin kaunar junan mu muke, kullum Muna supporting junan mu. Dukka mun koma lecturing min samu lokaci sosae wajen ganin tarbiyyar su Inaaya ta tafi daidai. Ranar Saturday ban tashi da wuri ba, shi dama Bai kwanta ba se no daya se wajen goma sannan ya shigo, bude kofar shi tasa na tashi na zauna nace " Baka tashe ni ba" Ya zauna gefe na yace " Wai ki huta, tashi kiyi wanka nasan kina Jin Yunwa" Na mike mukai wanka sannan na shirya, kafin na Gama ya gyara gadon, na Dan kwanta a bayan shi nace " Thank you Cànîm, thank you" Ya juyo Dani ya rungume ni yace " I love you and I will do that for the rest of my life!' Muka Dan Gama lovey dovey din mu sannan muka fita parlor, dukka suna zaune, Inaaya tana kwance ita Kuma Su'ad na saka wani shawl, ita Kuma Hanoon na waya, muna hada idanu ta kashe, na zauna Suka gaishe ni na amsa cikeda kulawa nace " Ya kuka tashi?' Suka amsa da lafiya, mukai breakfast sannan nace musu " Hanoon ku shirya kuje gidan Sister, idan kunyi laasar ku dawo" Hanoon ta turo Baki tace " Ommaah fa nace Miki yau zai zo" Shi Cànîm waya ma yake, na dube ta nace " Ya sameki acan idan yazo din" Tayi shiru sannan tace " To nace Masa Kar yazo?" Na ce " Yadda Kika gani" Ta Kara tura Baki tace " Dadda kaga Ommaah Ina Mata magana fa" Na bude Baki nace " Kara Kika kaini, ni na fada Miki aure ba yanzun ba se kin jira Su'ad a hada ku tare" Adeel din Badi'a ke sonta, ita Kuma Su'ad ita da Akram suke soyayya, to Akram zaa hada bikin shi Dana cousin din shi, Muna son a hada ayi lokaci daya Adeel da Hanoon na son nuna Mana su yaran zamani ne. Seda ya Gama wayar yace suje zaije da daddare ya dakko su. . Bayan watanni uku muka Gama shirya biki a Kano mukai bikin, idan ka duba longest tafiyar da mukai zakasan Allah yake komai. Bayan an Gama bikin duka aka Kai su dakunan su, ya rage min su Alby kawai zanyiwa aure da Kuma Inaaya. Bayan shekara daya na Zama Kaka Nima, we got to do 4 generation picture, a lokacin na fara Shirin aurar da su Jr suma kamar yadda Ahmad yace, yawancin auren ma na gida ne, saboda yadda muke haduwa akai akai yasa yaran mu suka shaku Kuma har suke fara soyayya a tsakanin su. Ranar Monday nayi attending wani forum da muke Yi, duk bayan watanni shida, Dole idan kana son Zama successful kana mingling da successful mutane, mutanen dake dreaming big. Cànîm ya kaini inda muke haduwa, na dauki handbag dita nace " I'll call you idan mun Gama" Ya Dan matso yayi pecking idanuna yace " They are still beautiful as I knew them from the very first day we met" Nayi murmushi Ina rike hannun shi cikin nawa, yace " I'll tell you something about you tonight" Na gyada Kai na sannan na fita mukai sallama ya tafi, lace ne a jikina onion se kwalliyar purple, nayi kyau har yanzun Ina nan da gayunnan nawa, shekaru, aiki, Yara da Kuma rayuwa Bata canza wannan bangaren nawa ba, na shiga na samu dukka sun zo no daya ce ban zo ba, na shiga da murmushi Dan nasan ban makara ba, na zauna bayan mun gaggaisa. Shugabar mu ita ce Asma'u Shahada wadda aka fi sani da Fara Yar shehu, Ina Zama gefen Hassana wato nanaye, tace min " Kin kusa makara fa" Na duba wristwatch Dina nace " Na zauna shirya Cànîm!" Tayi dariya sannan akai abinda zaayi Muka Gama se Kuma session da muke na Hira, kusan wannan karon ne farko da muka hadu dukkan mu, Dan Haka A'isha muphyda ta fara bamu labarin yadda ta tashi Babu uwa, akai Mata arranging aure Amma Kuma se akai raping dinta, Wanda cousin dinta Wanda zata aura shi ne yayi Haka, a lokacin Kuma ta samu Sadiq savior dinta, a labarin ta na fahimci menene hakuri, hakuri a rayuwa Yana da dadi, a labarin ta yayi portraying kishiyar uwa ba kowacce bace azzaluma, kishiyoyin suna Suka tara. Bayan ita se labarin princess dinmu wato Raudha Tafida, labarinta ya kayatar yadda akai alakwarin aure a ranar da aka haifeta, se Kuma Maryam uwargidan Ahmad wadda ta nuna Mana komai laifin da girman zunuban ka Allah zai gafarta maka, bayan ita se Anty latifan Uncle Nasir, duk kusan ta girme mu ta bamu shekaru Dan ba tsarar mu bace ita ta fada Mana yadda ake hakuri da namiji, bayan ta matsa se jidda da Fatima uwargida da amaryar Bilal, Fatima ta nuna Mana, aure is not all about sex, kayan Mata and stuffs it way beyond hakan, jidda ta gwada Mana yadda ake zaman lafiya da kishiya, se Rufaida matar Muhammad wadda tace Mana ita tsintuwa tayi, ta tsinci Muhammad dami a akala, bayan Aisha ta rasu ta bar ta. Daga su naji labarin Aisha Suleiman wadda tasan su waye dangin miji da abinda zasu iya Yi, a wani bangaren har da ikon kishiya. Bayan ita Nadian Hashim ta nuna Mana Dan an haifeka illegitimately Bai hana ka Zama wani Abu ba, sannan shi Dan da aka Haifa bashi da laifi shima haifar sa akai, da an bashi zabi ba zai so hakan ya faru dashi ba. Hassanan faruq tace "Dukkan ku Babu wadda ubanta baya son ta kamar ni, Babu wadda aka saka Bayan sati daya da aure se ni, Amma yanzun komai ya wuce, sede na tuna nayi Daria" Bayan ta se amaryar Junaid wato Barr Ummusulaim da aminiyar ta Ummukhulthum, irin rawar da suka taka a tasu rayuwar. Hikma ta dingisa kafar ta ta iso gare mu tace " Babu nakasashe se kasasshe, gani an haife ni aka sace ni, na rayu a wani gida daban Amma dukda Haka nayi aure cikin dangina ba tare da sanina ba. Rayuwar gaba daya hakuri shi ne komai" Tana gamawa idanuna Suka koma Kan Dr. Asma'u Shahada, epitome of beauty kenan, duk cikin mu Ina sonta sosae, tace " Ya kamata mu rungumi Yan matan mu da basuyi aure da wuri ba, mu nuna musu aure is about timing, idan lokacin yazo it will occur naturally. Ni mahaifiyar da ta haifeni, Yan uwana seda Suka juya min baya saboda banyi aure ba, nayi kuka naso nayi aure Amma lokaci baiyi ba se a karshe nayi aure I was beyond happy, na manta cewar na ma jira har Haka. Ya kamata mu sani aure sunna be we shouldn't be discriminating girls saboda basuyi aure ba" Ta zauna daga Haka Nanan Abba Prof ta fada Mana ita soyayya ta sani, tana mantawa idan akwai kiyayya tasan mijin ta na sonta Kuma duk inda taje tana alfahari dashi. Afiyya, Afin me borno, ta fada Mana yadda rayuwa ta wullar da ita yadda zumunci yayi karanci wani lokacin Babu shi. Daga ita se Sofy, the bookworm a gurin ma littafi ne a hannunta, our vet doctor ta fada Mana su waye dangin uba, wacece kishiyar uwa sannan Kuma wacece kishiyar. Da na tashi a matsayina ta Unaisa na fada musu " Ni dinnan I was raised by a single yet strong woman, Anna duniya ta ce, Alhaji Yahai ya barmu yama manta damu, Abiey ya Soni ya bani dukkan abinda kudi zai iya bayarwa, Amma a Haka ya tafi ya barni Al'amin Cànîm Dina shi Kuma ya daura, muka tashi tare mukai kudi tare sannan ya bani rayuwa, farin ciki da dukkan abinda nake ganin are beyond my reach, with Al'amin I got the world, so far a gurina shi din namijin da Zan kalla na Kuma kalla ne!" Thank you so much and I love you loads🥰❤️ Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 . ..*Ending...* Da sassafiyar jumaa Bayan munyi sallar asuba Muka koma muka kwanta, Amma ni banma Yi wani enough bacci ba saboda hankalina baya tare Dani, Yana kitchen Kan aikin da na sawa zuciyata zanyi, Dana tabbatar yayi bacci na fito zuwa kitchen, na dakko kaza a freezer na daura a wuta sannan na fara kokarin gyara gidan, zuwa lokacin na kammalla sulale na soya, na wuce zuwa store na cika bucket dam da kayan gara sannan na fito dasu na aje, na dakko katon warmer na juye stew din da nayi da daddare na kawo inda sauran kayan suke, Ina tsaye rikeda kuguna Ina tunanin abinda ya kamata na karayi, a lokacin ya fito Yana sanye da short da vest, ya kalleni yace " This is cheating!" Nayi dariya Ina kallon yadda yake throwing daggers daga idanun shi, na karasa ta Bayan shi na zuro hannuna ta bayan shi zuwa cikin shi nace " Of course not, jiya Haka Kai min" Ya harareni sannan yaja hannuna muka tafi mukai wanka, muna fitowana dakko karamin akwatin na fara Ciro Kaya na da nashi Ina zubawa, ya rike hannuna yace " Wai kwana zamuyi idan munje?" Na kalleshi ya tsatsareni da idanun shi nace " To da me zamuyi? Se Monday zamu dawo ai" Ya bubbuga kafafun shi kamar karamin yaro na tsaya Ina kallon shi with so much affection a idanuna yace " Dan Allah mu dawo yau" Na girgiza Kai nace " Seriously se Monday" Ya girgiza Kai yace " Ai shikenan yadda Kika ce" Nayi Masa murmushi Ina cigaba da hada kayan, ko tayani baiyi ba, har na kammalla na dakko Masa Kaya na Taya shi ya shirya sannan na shirya Nima, ya saka min dankunne da sarka, muka fito zuwa parlor, breakfast mukai sannan muka dauki Hanya. Tunda muka dauki hanya muke Hira har muka shigo kano, direct gidan Mummy muka nufa Dan shi ne makasudin zuwan namu, a waje yayi parking na dauki jakata muka Shiga ciki, gidan shiru kamar Babu kowa Haka, Amma a parlor muka same ta zaune da katon hijab, da sallama a bakin mu muka Shiga, ta mike tsaye tana murmushi tana Mana lale marhaban, na Kara fadada murmushi na lokacin da ta hada mu ta rungume mu, Bayan ta sake mu na durkusa na gaishe da ita, ta amsa sannan na zauna tana Kara tambayar yadda muke, ta mike ta shiga ciki, na dube shi nace " Muje mu shigo da kayan ko?" Yace " A'a ki Bari Zan kawo" Nace " Zaka iya?" Ya harareni nayi dariya Ina Masa gwalo, ya mike ya fice se gata ta dawo tana fadin " Me zaku ci for breakfast? Gidan ni kadai ce se lukman shi Kuma ya fita ma" Nace " Munci abinci kafin mu taho, sede Bari yazo ko zaici abinci" Ta gayda kanta, Sega sallamar shi ya shigo da trolley da bucket, nayi sauri na mike na karba, na karaso dasu ciki ya juya ya kawo sauran, na dubi Mummy nace " Mummy stew ce wannan ko Ina zaa juye ta?" Duka suka dubeni a tare, Mummy tace " Stew kikai, sannu Allah yayi Miki albarka" Nayi murmushi nace Amin, shi Kuma yace " Yaushe kikai bansani ba" Ki kulashi ma banyi ba, ni na juye mukai ta Hira da ita, wajen azahar zaije masallaci tace ya dauki kayan mu ya Kai Mana can, sannan ya rakani Naga dakin. Muka fito tare dawowar lukman kenan, ya karaso ya bugi kafadar Al'amin yace " Ango ango!" Nayi murmushi Ina kallon su, ya juyo ya dubeni muka gaisa sanann muka karasa, dakin shi ne na da, Suka fita na gyara ya danyi kura kadan sannan na dawo na samu Amra da Maman Akram sun zo. Ranar Haka Muka wuni, suna da kirki sosae koma wanne makami ne hannunta to yasar dashi. Washegari mukaje yawo gidan Anna, gidan Abba da gidan Mamaa, kowa a cikin su idan ya kalleni yasan hankalina a kwance yake, yasan Ina cikin Jin Dadi da farin ciki. Anna kamar zata maida ni ciki tayi nan tayi can, Dan nan na yini. Bayan maghrib yazo mu tafi muka biya gidan Aunties dinsa guda biyu. A Hanya na gaji nace " Muna zuwa zanyi wanka nayi bacci Allah na gaji, duk ka kaini yawo" Ya dubeni yace " Ni gida uku nace muje ke Kika dinga janmu yawo, Kuma gaskiya I need you, ki hakura da baccin" Nace " A'a!" Yace " Ni din?" Na gyada Kai, se ya maida hankalin shi Kan titi, Muna zuwa gida Mummy ta Gama abinci, na zauna na zubo sannan na fara ci, tana ta tambayar mu yadda muka baro kowa, na Bata sallahun gaisuwar su Ina gamawa nace " Mummy bacci nake ji" Tace " Karki kula shi wuce kije kiyi kwanciyar ki ya zauna hira" Na wuce na Mata sallama, Ina jin hirar su a bakin gate, makwabcin su ya tsare shi da magana nima se fitowa nayi na shigo, kafin ya dawo har nayi wanka na shirya, na kashe wuta kenan se gashi Ya shigo, ya kunna wutar na bude idanuna na kalleshi nace " Ka Gama?' Yace " Shi ne Zaki kwanta ban zo ba, Mummy tace har kinci abinci ma" Na Dan tashi na zauna nace " Cànîm to ka tsaya Hira, I was very sleepy shiyasa" Na nuna Masa gefena alamar yazo ya kwanta ya girgiza Kai irin yayi fushi dinnan! Nayi murmushi na mike na janyo shi ya zauna nace " I missed you!' Na fada Ina hade bakina da nashi, I wasn't in the mood sosae but he said it and I wanted to support him sosae, se da mukai wanka Dana kwanta inaga ki juyi banyi ba se asuba! Rayuwar mu gwanin dadi mukai, mu Saba ma juna mu Kuma kyautata ma juna, Amma Kuma wannan tarin soyayyar da muke yiwa juna ita ke tafiyar damu, shiyasa kullum na kance ka auri Wanda kake so, mostly wannan son zai Zama abinda zai keeping dinku going. A kwana a tashi muka koma aiki, tare muke zuwa mu taho tare sede idan aiki yayi Masa yawa to shi me Zan taho na bar shi. Watan mu hudu na fara laulayi, ban masan ciki gareni ba da farko ba, kawai dai Ina samun frequent attack, Dan Abu kadan se naji attack yazo se Kuma na fara zazzabi bani daya ba har shi ma zazzabin yake. Ranar Monday Dana tashi Ina kokarin shiryawa se amai da hajijiya, na koma na kwanta ya dawo sanye jallabiyya ya shigo Yana fadin " Babes zazzabi nake yi!" Na Dan dube shi Ina kokarin tashi na zauna nace " Nima zazzabin nake, ga hajijiya nake ji" Ya taba wuyana yace " Subhannallah! Should I give you a shit of PCM?" Na gyada kaina, ya janyo can drawer ya duba se gashi yazo yayi min, sannan ya kwanta tare da janyo ni jikin shi, anan naji yadda nashi shima yayi zafi, na yunkura zanyi magana ya hanani, ranar bamuje aiki ba Dan Haka da daddare da muka Dan ji sauki muka tafi asibiti, Muna zuwa mukai test Sega ciki, murnar cikin tasa na manta da Wai bani da lafiya, yadda yake murna kadai zai baka mamaki, Haka cikin hukuncin Allah muka fara rainon cikin mu ni dashi, he was really supportive, duk wani Abu da yasan zai gajiyar Dani to shi zaiyi, komai da komai shi yake min, idan Zuhra ko Nuzla ko Aseey wani yazo suyi ta tsokanar shi Wai shi baya Jin kunya, yace kunyar me? Shi fa komenene zai iya yimin indai zanyi farin ciki an Gama. I know I deserve happiness Amma Kuma farin cikin da yake bani a doron duniya nasa Ina jin kamar yayi min yawa, I don't deserve something like that. Tun cikin mu na wata hudu muka Fara soyayya, da nace Masa ya Bari muyi amfani da wasu kayan nasu Jr yace a'a komai sabo zamu siya, aikuwa komai Haka Muka siya sabo, anan muka gane twin gestation ne again, tabbas gado ba karya bane, kada ku manta Anna twin ce, ita Bata Haifa ba Amma gashi Ina Haifa mata, Haka Badi'a ma nada ciki tace min Yan biyu ne da akai scan, adduar mu kullum Nuzla ta haihu, su Jr every Friday suke zuwa wani lokacin har da little da Kuma Noorham. Cikina Yana 36 weeks akai min CS for the second time aka cire min Yan Mata guda biyu, ita was a joyous moment, ga Cànîm ya dauki wannan ya dauki wannan Haka yayi tayi, da kyar Dada tace ya tafi gida sannan ya tafi, washegari Sega Mummy tazo da su maman Akram, kwana na biyar aka sallame ni wannan Karan ban ma he Kano ba zamana nayi, Mummy ta zauna damu har nayi sati biyu sannan Baba Asabe tazo. Yarana Kama Dani suke sosae hakan ba karamin ddai yayi ma Al'amin ba, sunan Mummy Nafisa se sunan Dada Zainab. Ranar Friday na Gama komai na dawo na zauna Ina cin abinci sega Jr da Alby Ahmad ya kawo su, har rige rigen zuwa gurin su Su'ad Dake cikin crib suke, na tsaya kallon ikon Allah nace " Boys Baku ga Ommaah ba ko?" Alby ya juyo yace " Wait, Su'ad zamu gani da Hanoon zamu gani tukun" Na gyada Kai na dawo na zauna Ina kallon su, seda suka Gama leken su kafin Suka zo wajena, na tambaye su school da komai sannan Suka tambayeni Dadda, Haka suke Kiran Al'amin, nace yaje aiki Bai dawo ba. Bayan shekara ashirin Wannan shekarun sunzo a hankali kamar dai bazasu zo din ba, Amma Kuma abin mamaki se gasu sunzo, idan na duba rayuwata bani da wani Abu da Zan nema sede na godewa Allah, na girma na manyanta, na Kara hankali Haka shima mahadin rayuwar tawa. Dukka rayuwa tayi afuwa. Yarana sun girma Jr da Alby sun Gama degree din su Germany, dukkan su field daya suka karanta, field din yayan su marikin su day Kuma Abiey wato medicine, acan sukai Suka dawo Suka fara practicing anan, Su'ad da Hanoon Suma sun Gama makaranta, they're Nurses kamar mu, munyi kokarin wajen ganin sun karanci Abu daya, se auta ta Inaaya me sunan Anna Dana Haifa bayan girls Dina sun shekara biyar, akanta nayi ta bleeding Wanda aka kasa controlling se kawai aka cire mahaifar to dai Babu damuwa Yara biyar ai na tsira. Ni da Cànîm kullum Rana cikin kaunar junan mu muke, kullum Muna supporting junan mu. Dukka mun koma lecturing min samu lokaci sosae wajen ganin tarbiyyar su Inaaya ta tafi daidai. Ranar Saturday ban tashi da wuri ba, shi dama Bai kwanta ba se no daya se wajen goma sannan ya shigo, bude kofar shi tasa na tashi na zauna nace " Baka tashe ni ba" Ya zauna gefe na yace " Wai ki huta, tashi kiyi wanka nasan kina Jin Yunwa" Na mike mukai wanka sannan na shirya, kafin na Gama ya gyara gadon, na Dan kwanta a bayan shi nace " Thank you Cànîm, thank you" Ya juyo Dani ya rungume ni yace " I love you and I will do that for the rest of my life!' Muka Dan Gama lovey dovey din mu sannan muka fita parlor, dukka suna zaune, Inaaya tana kwance ita Kuma Su'ad na saka wani shawl, ita Kuma Hanoon na waya, muna hada idanu ta kashe, na zauna Suka gaishe ni na amsa cikeda kulawa nace " Ya kuka tashi?' Suka amsa da lafiya, mukai breakfast sannan nace musu " Hanoon ku shirya kuje gidan Sister, idan kunyi laasar ku dawo" Hanoon ta turo Baki tace " Ommaah fa nace Miki yau zai zo" Shi Cànîm waya ma yake, na dube ta nace " Ya sameki acan idan yazo din" Tayi shiru sannan tace " To nace Masa Kar yazo?" Na ce " Yadda Kika gani" Ta Kara tura Baki tace " Dadda kaga Ommaah Ina Mata magana fa" Na bude Baki nace " Kara Kika kaini, ni na fada Miki aure ba yanzun ba se kin jira Su'ad a hada ku tare" Adeel din Badi'a ke sonta, ita Kuma Su'ad ita da Akram suke soyayya, to Akram zaa hada bikin shi Dana cousin din shi, Muna son a hada ayi lokaci daya Adeel da Hanoon na son nuna Mana su yaran zamani ne. Seda ya Gama wayar yace suje zaije da daddare ya dakko su. . Bayan watanni uku muka Gama shirya biki a Kano mukai bikin, idan ka duba longest tafiyar da mukai zakasan Allah yake komai. Bayan an Gama bikin duka aka Kai su dakunan su, ya rage min su Alby kawai zanyiwa aure da Kuma Inaaya. Bayan shekara daya na Zama Kaka Nima, we got to do 4 generation picture, a lokacin na fara Shirin aurar da su Jr suma kamar yadda Ahmad yace, yawancin auren ma na gida ne, saboda yadda muke haduwa akai akai yasa yaran mu suka shaku Kuma har suke fara soyayya a tsakanin su. Ranar Monday nayi attending wani forum da muke Yi, duk bayan watanni shida, Dole idan kana son Zama successful kana mingling da successful mutane, mutanen dake dreaming big. Cànîm ya kaini inda muke haduwa, na dauki handbag dita nace " I'll call you idan mun Gama" Ya Dan matso yayi pecking idanuna yace " They are still beautiful as I knew them from the very first day we met" Nayi murmushi Ina rike hannun shi cikin nawa, yace " I'll tell you something about you tonight" Na gyada Kai na sannan na fita mukai sallama ya tafi, lace ne a jikina onion se kwalliyar purple, nayi kyau har yanzun Ina nan da gayunnan nawa, shekaru, aiki, Yara da Kuma rayuwa Bata canza wannan bangaren nawa ba, na shiga na samu dukka sun zo no daya ce ban zo ba, na shiga da murmushi Dan nasan ban makara ba, na zauna bayan mun gaggaisa. Shugabar mu ita ce Asma'u Shahada wadda aka fi sani da Fara Yar shehu, Ina Zama gefen Hassana wato nanaye, tace min " Kin kusa makara fa" Na duba wristwatch Dina nace " Na zauna shirya Cànîm!" Tayi dariya sannan akai abinda zaayi Muka Gama se Kuma session da muke na Hira, kusan wannan karon ne farko da muka hadu dukkan mu, Dan Haka A'isha muphyda ta fara bamu labarin yadda ta tashi Babu uwa, akai Mata arranging aure Amma Kuma se akai raping dinta, Wanda cousin dinta Wanda zata aura shi ne yayi Haka, a lokacin Kuma ta samu Sadiq savior dinta, a labarin ta na fahimci menene hakuri, hakuri a rayuwa Yana da dadi, a labarin ta yayi portraying kishiyar uwa ba kowacce bace azzaluma, kishiyoyin suna Suka tara. Bayan ita se labarin princess dinmu wato Raudha Tafida, labarinta ya kayatar yadda akai alakwarin aure a ranar da aka haifeta, se Kuma Maryam uwargidan Ahmad wadda ta nuna Mana komai laifin da girman zunuban ka Allah zai gafarta maka, bayan ita se Anty latifan Uncle Nasir, duk kusan ta girme mu ta bamu shekaru Dan ba tsarar mu bace ita ta fada Mana yadda ake hakuri da namiji, bayan ta matsa se jidda da Fatima uwargida da amaryar Bilal, Fatima ta nuna Mana, aure is not all about sex, kayan Mata and stuffs it way beyond hakan, jidda ta gwada Mana yadda ake zaman lafiya da kishiya, se Rufaida matar Muhammad wadda tace Mana ita tsintuwa tayi, ta tsinci Muhammad dami a akala, bayan Aisha ta rasu ta bar ta. Daga su naji labarin Aisha Suleiman wadda tasan su waye dangin miji da abinda zasu iya Yi, a wani bangaren har da ikon kishiya. Bayan ita Nadian Hashim ta nuna Mana Dan an haifeka illegitimately Bai hana ka Zama wani Abu ba, sannan shi Dan da aka Haifa bashi da laifi shima haifar sa akai, da an bashi zabi ba zai so hakan ya faru dashi ba. Hassanan faruq tace "Dukkan ku Babu wadda ubanta baya son ta kamar ni, Babu wadda aka saka Bayan sati daya da aure se ni, Amma yanzun komai ya wuce, sede na tuna nayi Daria" Bayan ta se amaryar Junaid wato Barr Ummusulaim da aminiyar ta Ummukhulthum, irin rawar da suka taka a tasu rayuwar. Hikma ta dingisa kafar ta ta iso gare mu tace " Babu nakasashe se kasasshe, gani an haife ni aka sace ni, na rayu a wani gida daban Amma dukda Haka nayi aure cikin dangina ba tare da sanina ba. Rayuwar gaba daya hakuri shi ne komai" Tana gamawa idanuna Suka koma Kan Dr. Asma'u Shahada, epitome of beauty kenan, duk cikin mu Ina sonta sosae, tace " Ya kamata mu rungumi Yan matan mu da basuyi aure da wuri ba, mu nuna musu aure is about timing, idan lokacin yazo it will occur naturally. Ni mahaifiyar da ta haifeni, Yan uwana seda Suka juya min baya saboda banyi aure ba, nayi kuka naso nayi aure Amma lokaci baiyi ba se a karshe nayi aure I was beyond happy, na manta cewar na ma jira har Haka. Ya kamata mu sani aure sunna be we shouldn't be discriminating girls saboda basuyi aure ba" Ta zauna daga Haka Nanan Abba Prof ta fada Mana ita soyayya ta sani, tana mantawa idan akwai kiyayya tasan mijin ta na sonta Kuma duk inda taje tana alfahari dashi. Afiyya, Afin me borno, ta fada Mana yadda rayuwa ta wullar da ita yadda zumunci yayi karanci wani lokacin Babu shi. Daga ita se Sofy, the bookworm a gurin ma littafi ne a hannunta, our vet doctor ta fada Mana su waye dangin uba, wacece kishiyar uwa sannan Kuma wacece kishiyar. Da na tashi a matsayina ta Unaisa na fada musu " Ni dinnan I was raised by a single yet strong woman, Anna duniya ta ce, Alhaji Yahai ya barmu yama manta damu, Abiey ya Soni ya bani dukkan abinda kudi zai iya bayarwa, Amma a Haka ya tafi ya barni Al'amin Cànîm Dina shi Kuma ya daura, muka tashi tare mukai kudi tare sannan ya bani rayuwa, farin ciki da dukkan abinda nake ganin are beyond my reach, with Al'amin I got the world, so far a gurina shi din namijin da Zan kalla na Kuma kalla ne!" Thank you so much and I love you loads🥰❤️ Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 Aisha kwalam Hassan first Bank of Nigeria and send evidence of payment to 09063467258 Documented by H.M.G 02/07/2022