TUSHEN MU 'DAYA MAMAN 'DAN ALBARKA CE Bismillahirra manir rahim Da sunan allah mai rahama mai jin kai ya allah yadda kabani ikon fara rubuta wannan littafin kabani ikon kammalashi cikin aminci da koshin lafiya ya allah kabamu ikon rubuta dai dai da abin da zai amfani al.ummar musulmai kabamu ikon isar da sakon da muke son isarwa ya allah kada kabamu ikon rubuta abin da zai yi silar rushewar tarbiyar wasu ka tsaftacemana alqalaminmu alfarmar annabin mu muhammad (s a w) Free page 1️⃣ Bankado labulen dakin akayi da karfi babu sallama bare neman izini nayi saurin dago kaina da ke tsananin ciwo hawaye na zuba na kalli wadda tashi go sai huci take tana karemin kallo sama da kasa nayi saurin sunkuyar da kaina gabana na faduwa dan bansan da wacca ta shigo ba duk da dama na tsammaci shigowar tata amma banyi tsammanin ta yanzu ba Ah lallai samun guri tashiga cewa tana tafa hannu cike da masifa wato dan nace kifito kiyi wanke wanken shine kika zo kika sa shi a gaba kina kukan muna furci kamar wadda aka ce ga ranar mutuwarki Ta juyo ta kalli Ahmad dake gefena wanda tunda ta shigo ya sunkuyar da kanshi idanunsa sun kada sunyi jawur Ah lallai sallamamme wato tazo ta kawo maka karata ne kasata gaba kana kallo tana kukan munafurci kamar wadda na daka oh ni Mero naga abin da ya isheni bai ishi allah ba yanzu ahmad kadai riga kazama shanyayye mijin hajiya yoh yaushe kayi auren da zaka nunawa matarka banida wata daraja da kima a idonka daga cewa kiyi wanke wanke sai yarinya tazo tasaka gaba wai ciwon kai ciwon kai takewa kuka don bakin makirci kaikuma ka kasa gwadamata darajata a matsayina na mahaifiyarka Hmm ayi dai mugani in tusa zata hura wuta Ta kare maganar tata tare da juyowa kaina Kekuma anna mimiya fito mu wuce dan iskanci kowa gidannan ya gama aikin sa ya wanke kwanukansa tsaf saini kika maida,sha sha sha har yanzu karfe 9am baki wankemin nawa ba so kike dai nazama kazamar karfi da yaji tashi nace Zuwa lokacin hawayene kawai yake zuba a idona Bansan me hajjo ta ke so dani ba a rayuwa wannan wace irin rayuwar kaskanci ce rayuwar da bantaba aunawa kaina ko kwatankwacinta ba Nayi nisa cikin tunanin halin da nake ciki Kawai sai hajjo ta zuba mana ido dani da shidin da babu wanda ya kara cewa komai tana kallonmu Yayin da ahmad ma ya lula duniyar tunanin halin mahaifiyarsa Ya rasa yadda zaiyi da halin mahaifiyarsa tunda yayi aure ta canza da dabi,un da baisanta da suba sam baita ba tunanin cewa mahaifiyar sa zata iya aikata masa haka ba amma sai gashi ta hana masa kwanciyar hankali shida iyalinsa baisan me take so ba bayan duk sharadin data gindaya masa yabi ya mata abin data keso amma kullum sabon salo take kara fitowa dashi Karar marin da ta saukewa Aminatu ne ya dawo dashi daga duniyar tunanin da yashiga Wallahi kinyi tsararo tashi mu wuce wato rainin ya kai har ina magana kiyi banza dani yoh ko ubanki yayi kadan nace ubannakima Salisu yayi min kankanta inyi da shi tashi nace Na dago dafe da kumatuna ina kallonta na juya na kalli ahmad Da idanunsa hawaye suka taru ya sunkuyar da kanshi A sanyaye na tashi ina girgiza kai ita kuma ta tsaya bakin kofa ta daga labule tana jiran fitowa ta Na wuce ta gabanta Jikina na bari ta bi bayana Muna tafe tana zageni kasancewar akwai yar tazara daga Lungun daki na zuwa kofar dakinta yasa ta rigani isa Ina zuwa na tarar ta shige daki nakai kallona gurin kayan wanke wanken wanda kamar wani kwanukan gidan biki Na Dauki roba na dibi ruwa na duba cikin kwanukan ko kilin din wanke wanken babu a gurin na Doshi kofar dakinta na dan tsaya daga bakin nace Hajjo kilin din wanke wanken fa? babu a gurin.... Kamar jira take na dire ta fara sababi ke ina naki da bazaki dauko ba ki wanke dashi ko ke kika siya Marowaciyar banza da wofi inzaki dauko ki dauko inbazaki dauko ba saini natashi naje gurin me siyan inji koshi yace inya siyi abu karki mana amfani dashi tunda ya zama shanyayye Na juya jikina a sanyaye na koma lunguna na dauko kilin din banbari ahmad yasan da dawowata ba saboda karma ya tsayar dani Na koma na fara wanke kwani kan da kamar bazasu kare ba ina cikin wanke wanken Saiga Dan ladi ya fito Daga dakin dake jikin Bakin zaure yana mika na dago na kalle shi daga shi sai dan gajeran wando wanda ko gwiwarsa bai kaima ya kafeni da ido da wani kallonshi me kamada na tsana wanda bansan meye dalilin sa ba danni tunda nazo gidan yau sati na biyu banga abin dana tsare musu ba kona musuba na kauda kaina da sauri ina takaicin halayyarsu ta rashin kunya da da a da kuma rashin girmama dan adam da sam mahaifiyar su bata dorasu akan kyakykyawar hanya ba duk da cewa ya girmemin amma a matsayina na matar yayansu babu mai bani girma kullum burinsu su ganni cikin kunci Ya ja dogon tsaki ya dau buta ya shiga bandaki Naci gaba da wanke wankena can saiga umar wato autansu yazo ba magana naga yasa hannu ya birkito kwanukan dake ga bana ya nemo wata roba ya mikomin baidamu da wadanda suka zubeba bare ya hado kansu wannan robar zaki wankemin kuma ni gaskiya ki daurayeta sosai ko wanke wanken jiya duk warin Kilin na kalleshi yaron da baifi kanwa ta Ta hudu ba shine yake sani abu kai abu inyafi karfinka bakada maganinsa sai allah Haka na wanke na bashi na tattara wadanda ya zubar na karasa wanke wanken na kai kayan can kan wani tebur datake dora kwanika na dau tsintsiya cikin dauriya na gyara wajen Na juya Da niyar in koma lungun da dakina yake kamar tana kallona Sai naga an bankado labulen ta fito cikin isa da gadara tana kallona ke na dakata da tafiyar ina jiran inji me zata ce gabana na faduwa ina addu ar allah yasa ba wani aikin zata hadani dashi ba Kinga dawowa zakiyi ki jikamin bushashshen tumatir dinnan kafin kije ki kwanta ki tashi ya jiku Na dawo nace ina yake tashiga daki ta dauko kullinshi a leda ta bani amshi na amsa naje gurin da muke dora girki dan bata da kitchen sai wani waje da aka dan zagaye na bude tukunyar da ta dora na rage ruwan ciki na zuba tumatir din ina jimamin hali irin na hajjo da mako kudi take amsa gurin mijina ba kadanba da sunan girki amma abin takaici ta kare da siyan bushashshen tumatir acewarta miyarshi tafi afki Hajjo irin matannan ce masu shegen mammakon abin duniya ga yar banzar rowa ko abincine indai tayi kyautarshi to lallai bakin datayi sun amsa sunansu inkuma yarane sai dai in yayanta basu ciba take badawa tana da son ya,yan ta batason laifinsu inkaso kaga bacin ranta to lallai ka kawo karar ya,yanta komin munin abin da sukayi bazata taba tsawatar musu ba mutumce me kin gaskiya ta ko ina Ga sa ido akan mutane da rayuwar wasu Batason taga cigaban wani indai ba ya,yanta bane Rayuwar gidan rayuwace wata jirkitacciya gida ne wanda za a kirashi da gidan gandu Kuma yare ne duka gidan nufawa ne hajjo ce kawai bahaushiya irin ginin mutanen da dinnan ne kowa da bangarensa bangaren hajjo su biyune da ita da wata mata maman aisha Kana shigowa gidan da dakunansu zaka fara tozali sai daga bangaren hannun hagu wani dan lungu ne anan dakina yake inda nini kadaice a bangaren Daga bangaren dama kuma hanya ce da zata kai ka har zuwa ainahin tsakiyar gidan inda sauran mutanen gidan ne bangare bangare har shidda kowa da dan zagayenshi Zama ne ake a gidan wani irin zama da banta ba ganin irinsa ba in har baki iya zaman camba ba kuma baki iya bada labarin gulma ba tofa kinci baya bazaki samu masu yin harka dake ba mutanen gidan basu da dangi da hajjo ko kusa ko nesa Asalima sudin yarene ita kadaice bahaushiya saidai wadansu daga cikinsu sunji hausa kawai zamane irin na zamanin da kazo nazo inda suka zama tamkar dangin juna a fili amma fa a boye ta ciki na ciki ne kowa da haushin dan uwan sa yake rayuwa...... Bayan na jika tumatir din na wuce dakina Nayi sallama nayi yakai baki uku amma ahmad da ya lula duniyar tunani baisan inayi ba na lallaba naje ta bayanshi na karyi tsintsiya akasan gadon na tsugunna gefenshi ina dan sosa masa ita a kunnensa yayi firgigit ya juyo na kyalkyale da dariya ya kalleni yana murmushi na dan tsuke fuskata nace kana nan kana sana,ar taka ko yakamata kadaina yawan sa tunani a ranka please Hmm yace yana kallona ya kamo hannayena ya mikar dani ya ya jawoni zuwa cinyarsa nayi kokarin sauka yace a a tsaya mana nifa bazan yarda ba ina zaune kina zaune wani waje cinyata a koda yaushe ita nakeson ta zama abin zaman ki inhar muna tare Na sunkuyar da kaina cikin jin kunya haka na zauna yace kokefa yana leka fuskata yace Aminatu na dago na kalleshi da Dara daran idanuna Ya cigaba da cewa don allah kiyi hakuri abisa halin da hajjo take nuna miki kiyi hakuri nima ba ason raina bane da ina,da hali bazan bari amiki hakaba Nayi saurin sa hannuna na rufe masa baki nace don allah kadaina bani hakuri hajjo mahaifiyata ce inbanyi mata biyayyah ba wazanwa kaga bani da wasu yan uwa anan sannan ni mama kallon uwa nake mata na dauki abin data kemin don taga ta isa danine shiyasa koda ban aure ka ba mama zata iya sani kuma ta hanani na hanu kaga don tamin haka aiba komai bane Ya kalleni cikin jimami yana girgiza kai kawai wanda na zallar tausayina ne.... Nace bari na dan kwanta na huta yace to zo ki kwanta ya jawo ni ya gyara zamanshi na kwantar da kaina a cinyarsa yasa hannu ya cire dan kwalina yashiga shafa gashin kaina mai yalwar yawa da tsawo ga gyara na musamman danake kokarin yimai akoda yaushe da mayukan gyaran gashi masu inganci shiyasa ko da yaushe bashida aiki in muna zaune sai shafa kaina yana wasa da gashina ahmad yana yawan fadamin yana son gashi a rayuwarsa shiyasa bana wasa da gyaran sa Ahaka barci yayi awon gaba dani can cikin barci naji kamar ana kwankwasa kofar net din dakina na bude idona na dago kai na kalli ahmad sainaga Shima barcin ya kwashe shi na zame kaina ahankali don gudun kar intashe shi na daura dan kwalina na nemi hijabina dan madaidaici dana ke sawa na sa na je na bude kofar ina lekawa Dan Ladi nagani tsaye Yana kallona kallon da banason yana min shi nace lafiya? yace eh ita,ta kawo hakan Kinsan dai lokacin dora girki yayi kika wani shige daki ke me miji to hajjo tana kiranki Ya fada cikin zafinshi Na ce to kace mata ina zuwa na juya na kulle kofar na koma don in dan kara tattara dakin kafin infita don nasan indai na tafi to dawowata sai allah saina tarda ahmad zaune ya jingina da fuskar gadon alamar yaji duk abin da kanin shi yace sainayi fuska donma karya kawo min wata magana badon banason maganar ba sai don banaso a koda yaushe ya dinga ganin laifin yan uwanshi ta dalili na Na dauko tsintsiya nashiga dan kara tattara tsakar dakin bawai don banyi sharar ba a yau sai don inna dawo wanka kawai zanyi Sai ya miko hannu bani tsintsiyar in tattara jeki kiyi aikin kinji Yar aljannah allah ya miki albarka yabaki masu yimiki ya bamu zuria ta gari na amsa da amin ina mai jin dadin addu arshi gare ni na juya na tafi Naje na tarar harta daura tukunyar na ce hajjo ina shinkafar dan nasan sai nayi zaman tsinta ta dauko wata roba dake kusa da ita ta mikomin gatanan sauran kimin tsintar da kika saba ta ha inci shinkafa duk Tsakuwa sai anyi magana kiyata raba ido dadin abin ke kecin tsakuwar tunda ke ake zubawa ta kasan Umar dake gefe ne yana rubuta _assignment_ dinsa ya kyalkyale da dariya yace hajjo Kinsan kuma shine maganin wanda baya tsayawa yayi abu da kyau ba na kalleshi na kalleta sainaga ita dariyama take tana cewa Ashe kasani umaririna kaga yi sauri kagama kazo ka kaimin kudin dashinnan gidan Fadime kace nace har na sati me zuwa don banason abini bashi inna ajiye kudinnan tabasu zanyi Ya zumburo baki yana cewa haba hajjo gaskiya rana tayi ki kirawo shamsu mana yana kofar gida babu abin da ya keyi ni gaskiya na gaji..... Madadin ta tsawatarmai sai catai to tashi ka kiramin shamsun ya tashi yana kunkuni yana dire kafa yafita Nacigaba da aikina har na kammala tsintar shinkafar na wanke na zuba na dauki tumatir din na wanke da attaruhun data ajiye na dauko dutsen data ke aiki dashi irin na mutanen da dinnan ne wanda ake nikan kayan miya da sauran ayyuka na dauraye nashiga nikawa duk da bawani iyawa nayi ba amma hajjo tace shi takeso danni na manta ma ana amfani da dutsen nika Ina cikin nikan saiga Sani ya shigo ya kalleni ya kalli hajjo dake zaune tana kullin kayan miya hajjo yauma ita kika bawa nikan kullum fa saita mana naman miya kayan miyar sam basa nikuwa mutum yayi ta tauna tumatir tace ba iyawa ne batayi ba ha inci ne nikam miyar nikan hannu tafi dadi ga auki banga yar da zata sani kai nika injiba daga zuwanta ya wuce yana gunguni Kafin in kammala shinkafar ta tsotse na sauke na dora miyar ina gamawa kamar yadda Aka saba na sauke na je na harhado kwanikan kaso nazo na jajjera na duka yaranta su shidda Sai na baba mijinta da nata dana mutanen gida su uku Nawa wanda ake hada mana nida mijina a colar daya sai robobin miya wanda al adar suce kowa miyarshi daban na ajiye Na dauko kujera na ajiye nace hajjo na gama ta taso tazo ta zauna ta shiga rabawa na koma gefe ina kallonta *Wannan littafi na kudine idan kinason cigaba ki turo 300 normal group VIP 400 masu son atura masu ta private 1000 account number 2375144550 Lawali Ahmad zenith bank a turo evidence ta wannnan number 09138320449 ko katin mtn ta wannan number 09138320449* *Idan books dinmu guda biyu kikeso kuma TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 normal group 500 VIP 800* 09/11/2022, 2:15 pm - Maman Dan Albarka Ce: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Kf94n6seRRU0N0ODMoI3nv *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*😍 ```Bismillahirrahamanirrahim``` *Free page2️⃣* Ta Dauko Colar Bashir ta fara zuba mai sai kwanon baba haka dai ta dinga bin kwanukan tana zubawa kowa saida ta gama zuba nasu dana ya,yanta sannan ta jawo colar ta ta zubamin na kasan kamar yadda tasaba sai kuma kason mutanen gida ta dago ta kalleni Ke aminatu kina son kanzon kasan inzuba muku saina dan rage shinkafar dan naga kanzon yayi gwanin sha awa kinsan bana barin shinkafa tayi kanzo amma daya ke bakiyi niyar girkin ba shine kika barta ta yi kinganta fisabilillah tayi cin mutum guda aikwa bani da yadda zan da ita kedin ce dai zata shiga kasonki ta kare maganar cikin jin haushi...... Na dago namata kuri da ido cikin tsananin mamakin halin hajjo wato abin nata har yakai abincinma bazata iya bamu na kirkinba bai isheta ba ahakanma wanda ta dan tarfa mana so take ta rage shi don son zuciya bance mata komai ba nadai yi shiru Ta sa Ludayin abincin ta kamface gefe ta kankaro kanzon ta zuba min Ta shiga rabon miya saida ta gama tsaf duk man miyar ta kwashe saita ce inmiko namu kwanon na mika mata ta amsa ta zuba min saina rufe na aje gefe sannan na tashi na shiga rurrufe sauran ina daukar kowanne da miyar sa ina kaiwa daki har na kammala kaiwa tana zaune dana gama saita tashi na dauko tsintsiya na share inda akai kason abincin Na dauke tukunyar na zuba mata ruwa tukun na maidata gefe na dauko faranti na jera abincina da miyar na dauka nace to hajjo sai anjima Inta tankani to Ginin gurin ya tanka Bandamu ba don na riga da nasaba da shirun ta in yan mulkin suna kusa na wuce abina *********************** Ina shigowa lunguna sai na tarda Ahmad yana alwala nace au wai har lokacin sallah yayi ? Yace eh ya karato kam yanzu karfe daya saura minti goma zan wuce masallaci Na yi sauri na karasa daki wanda ahmad yayi kokari gurin gyara shi tsaf duk da dai gyaran gadon gashi nan gashi nan ne ta yadda na kalli yanayin yadda ya shimfida zanin gadon sai nayi murmushi a zuciyata nace bawan allah duk kokarin sa ya kyautata min ya allah ka bani ikon kyautatawa bawannan naka nace ina mai sauke farantin abincin akan ledar tsakar dakin na karasa na gyagygyara inda bai dame ba ina mai juyawa don nasan kawo yanzu ya kammala alwalar Ya juyo ya kalleni yace to saina dawo nace adawo lafiya yace allah yasa har yasa kai zai tafi saina ga yadawo kamar wanda yayi mantuwa na zaci daki zai shiga sai da yazo kamar zai wuce sai kawai naji ya manna min kiss a gefen kumatu na ya shafa kaina sai na dawo Qaunah ta Na kalle shi ina murmushi cikin jin dadin kulawar shi gareni Allah sarki ni kaina nasan nayi dacen miji wanda zan iya cewa babu yashi ahmad mutum ne da yasan darajar mace da kuma hakkokinta burin sa kullum ya faranta min sai dai kash banyi dacen uwar miji ba da danginsa ta bangaren miji dadi bangarensu sabanin haka dama haka rayuwar ta ke ba duka ake samu ba in annema allah kabani ikon jurewa nafada ina me juyawa.. Kafin yadawo na maza na fada bandakin dake tsakar gidan nayi wanka na fito na daura alwala nashiga daki na goge jikina na Na dauki humrata mai dadin kamshi na shafe jikina da ita sannan na bude Wardrobe dina idanuna nata yawo akan kayan ke ciki idanuna suka sauka kan wata wata shadda ta ruwan hanta ba laifi anmata aiki dinkin kuma ya zauna ajikina das na fara sa kayan tukun cikin gaggawa nasa hijabi na na shimfida dadduma na tayar da sallah ina idar da sallah hankalina yadawo kan abincin da hajjo ta zuba kanzo aciki banason ahmad ya dawo yagani saboda kar ranshi ya baci . Nayi hanzarin neman mazubi na kwashe kanzon na gyara inda na diba na daukeshi daga gurin saboda karma yagani saina kaishi bayan kyaure na boye nufina inyafita nasan yadda zanyi dashi dan ni tunda nake bantaba cin kanzon kasan shinkafa ba koda kwa bamu tashi cikin wadata ba agidanmu amma Mahaifina mutum ne me kokari akan iyalinshi baya taba barinmu muyi kukan rashi har muji cewa a ranmu mu marayune da muka rasa uwa ba Ina ajewa naje gaban Dressing mirro dina naja kujerar zaman dake gabanshi na dauko man shafawata mai dadin kamshi nabi jikina na shafe na dauki pawder dina nashafa na dan zizara kwalli na dau abin taje gira na taje girata mai yalwar yawa da cika na dan murza janbaki kadan pink color na kara taje gashin kaina na tufke shi da ribom Ina kissimawa araina yakamata ace nayi kitso tun satin farko danayi a gidannan Amma tun ranar da hajjo ta tardani ina magana da salaha yarinyarta ina tambayarta Dan allah salaha kokinsan inda zan samu me kitso? haka budurwa wadda zata dan kamamin kannan nawa tazo gida tamin Salaha nason bani amsa naji hajjo ta cafe babu wasu masu kitso da ke bin mutum gida a garinnan nan ba can inda kika fito bane saiki bar kitson har zuwa ranar da zaki fara fita ta rakaki amiki jimin wani sabon sanabe kamar wata hamshakiya sai anzo gida anmiki kitso saboda nuna isa da dai ba asan asalin balbela bane ta kare zancenta da kwafa..... Nayi sauri na karasa na dauki dankwalin kayan na tsara daurin dankwalina na zamani ya zauna das akaina natashi tsaye Na fito a amaryata sak na fara feshe jikina da turarukana masu dadin kamshi wanda koyaushe ahmad na yawan tambayata da wanne irin turare nake aiki gasunan dai akan mirro amma sai ya rasa wanne ne yake fitar da daddan kamshinnan sai dai na yi murmushi kawai Nakarasa Na tsaya gaban madubin ina kallon irin baiwar da allah yamin ta sihirtaccen kyau wanda atashi daya inka kalleni da wuya ka gano shi farat daya Ban kasance kyakykyawa ta kuzo mugani ba yadda baza asakani a layin kyawawa can can ba haka baza asani a layin munana ba na kasance niba doguwa ba kuma ba gajera ba ina da diri me kyau ana yawan fadamin saboda haka tun ina budurwa nake ta ammali da hijabi da wuya ka ganni da mayafi Fuskata yar madaidai ciya mai dan fadi sai hancina masha allah dan madaidaici akasanshi kuma dan karamin bakina ne wanda innayi murmushi jerarrun hakorana farare tas kan bayyana sai idanu da allah yamin tubarkallah dara dara farare tas asaman su kuma Gashin girata ne kwantacce me yalwar cika Nidin baza a kirani fara ba haka baza asani a layin bakake ba nakasance wankan tarwada ce na juya ina mai godiya ga allah da baiwarshi gare ni Na dauko turaren wutana na tsinke kasancewar lokacin damuna ne kuma bana son komawa gurin hajjo dana samo gaurashi nasa na kwalba sai na sa ashana na kunna na sokashi ajikin kaskon turaren wuta na dauki room freshener na kara fesawa a dakin take dakin ya gauraye da daddadan kamshi Sallamar ahmad naji na amsa ina mai yimasa sannu da zuwa..... ban rufe bakiba ya budemin hannayen sa alamar yana bukatar in taho na noke kafada ina rufe fuskata da hannayena Yace haba mana taho mana inji duminki inshaki kamshinki Na make kafada nasa hannu na rufe fuskata Daya ga bani da niyar motsawa sai jinayi an dagani sama da sauri na makalkaleshi na cusa kaina kirjinsa ina shakar daddan kamshin turarensa Yayi ta juyi dani yana zagaye dakin dani Ina dariya nashiga cewa don allah saukeni Yace um um aisaina fanshe kin zuwan da kikayi yarinya Nace inada nauyi fa zaka gaji Waya ce miki ina gajiya da daukarki ko jin nauyinki aijinki nake kamar wata yar baby ahannuna ya kasara yana me direni akan doguwar kujerar dake gefen kofar shigowa Yana direni nayi kokarin tashi in gudu yayi saurin bina ya danne yana tura kanshi wuyana yana shinshinata tare da fesamin numfashin sa Na dan dago da kanshi da hannuna sai naga idanun sa a lumshe ya bude su ya zubamin yana min wani irin kallo da yake sani kara jin kunyar shi nayi saurin sunkuyar da kaina ina mai wayancewa da dan kama hannunsa Kaga My tashi muje muci abincin karya huce nasan kana jin yunwa Ya make kafada ni um um kibarni ahaka kawai dumin jikinki kadai ya isa ya kosar dani Na zaro mishi dara daran idanuna nace rufamin asiri katashi muje kaci kajii Ya yi murmushi ya busa min iskar bakinsa to mai da idanun adaina hukuntani da su haka sai kunya ta rufeni nayi dabara na zame na tashi nayi hanyar bayan kyaure inda kwandon wanke wanke na ke aje na dauko flet din abinci nazo na shimfida dadduma na dauki farantin abincin na kawo na aje naje na dauko kofin ruwana naciko shi da ruwa na aje na zuba mana abincin a flet daya don bayason yana nan inci abinci banjirashi ba yafison muna ci tare Na ce sakko muci abincin kaji Ya sauko ya zauna nima nakaraso zan zauna yayi saurin jawoni ya min masauki bisa cinyar sa ya dau cokalin yafara dibowa yabani na bude bakin ina mai bismillah a kunyace na amsa har yanzu nakasa sabawa da hakan shima yace saura ni Na amshi cokalin na debo nadan juyo ya bude bakin na bashi muka ci gaba da ci Can Naji anturo kofar net din ba sallama sai bayan ta shigo tayi nayi sauri na zabura na sauka daga cinyar sa na dan matsa gefe Ba wata bace face salaha data shigo ko unifoam din jikinta bata cire ba da alamar yanzu ma tashigo halin salaha nacimin tuwo a kwarya ita data ke mace ma kenan insu mazan sunyi anmusu uzuri ai ita macace ko banza gidan wani zata amma sam bata da da,a da tarbiya in anyi magana intayi abu hajjo tayi caraf tace ai yarinyace zata daina Yarinya wacce ke cikin shekara ta goma sha hudu itace zatayi abu ace yarinta ce ko tayi wani ance haka wani ai ya wuce yarinta sai wauta Ta tsaya ta shiga binmu da kallo tukun ta zabe wanda zata gaisar Yaya ahmad ina wuni ta fada Tana mai kallonshi yace lafiya kalau salaha yanzu kika dawo makarantar? tace eh yace amma yau kun dade kin tsaya biye biyen gidajen kawayen ko? tayi shiru tana daga inda take alamar dai ta aikata .. . Yace hmm kinyi kenan salaha kidaina hakan baida kyau ke yanzu kin wuce wannan yarintar in an tashe ku kidinga kokari gurin dawowa gida akan lokaci kinga ko wasu yan ayyukan kya dinga taya hajjo Ta zumbura baki tana dan kunkuni ciki ciki Ya girgiza kai yace to ita auntyn naki baki gaisheta ba ko baki ganta ba? Ta kalleni ta dauke kai alamar dai bazata gaisar dani din ba.. Nace dan allah ka kyaleta hankalinta ya daukeni kaga fa tana shigowa kafara mata fada taya zata tuna da gaidani na karasa fada cikin son boye laifinta duk da nasan rainine ya kawo hakan Sai ta kalleni ta wani ja tsaki ni wallahi na tsani bakin munafurci mutum bansa dashi ba sai ya jono bakin sa cikin maganar mu ta yan uwa ina sani naki gaidakin saime aiba ke kika haifeni ba ta kare fada tana mai murguda baki.... Ahmad ya zabura zai bita ya kamo nayi saurin riko shi kaga kyaleta yarinta ke damunta don allah Ya kalleni haba Qaunah yaya ina kallo zan bari kannena su rainaki in ita hajjo tayi a matsayinta na uwa nayi shiru aisu kannena ne yadda suke bani girma haka ya kamata su mutumtamin ke Nadai shiga bashi hakuri cikin lallashi na dauki cokalin abinci nashiga kokarin bashi ina kokarin kawar da abin da ya faru ya girgiza kai na a a na koshi nace a a don allah ci mekaci da har ka koshi nashiga lallashi da kyar ya yarda muka ci gaba da cin abincin ************************* Da ihu ta karasa kofar dakin hajjo ta na tumamin iya karfinta tana isa ta fadi tana birgima hajjo da idar da sallar ta kenan ta bazamo taji kukan yar gwal ke salaha keda wa yanzunnan daga dawowar taki makaranta? Cikin kuka tashiga cewa ba yaya ahmad bane daga zuwa dakinsu dan na tarar da su sun rungume junansu suna ba juna abinci a baki shine kawai dan na gaida shi ban gaida aminatu ba wai shine ya hauni da fada a gabanta ita kuma da bakin munafurci harda bashi hakuri shine fa nace ba za a gaisar dinba shine yaya ahmad ya mammareni ta karasa tana mai murza idanunta Madadin hajjo ta tsawatar mata akan yadda ta bayyana sirrin yadda ta same su a a ita hankalinta na kan marin da yar gwal tace anmata Mari? Ta fada da karfi shi ahmad din ya mareki kan bala,i akan waccan Figaggiyar to wallahi bai mari banza ba tashi muje maza maza Ido na idonshi ya fadamin meye hujjar sa na marinki oh duniya inkana raye baka gama kallo ba ta karasa tana mai kama hannun salaha ta mikar da ita ita kuma sai kifkifta ido take tana murza su Ta figi hannunta suna tafiya tana banbami . Maman Aisha ce dake kofar dakinta tana wanki ta dago wai hajjo ahmad dinne ya daki salaha akan matar shi? Hajjo ta juyo to akan wa kika sani ahmad zai daketa tunda nake da shi bai taba sa hannu akan kannen sa ba amma yau saboda waccan bakar kadarar ya da kar min ya wadda koni da nasha wahalar nakudar ta bana dukanta sai shi sallamamme ta karasa fadar cikin nuna lallai abin ya kona mata rai.. Hmm aikwa dai gwara kiyiwa tufkar hanci tun kafin abin ya girmama gaskiya karya fara sa hannu kan yaranki ina dalili maman Aisha ta karasa fada cikin munafurci da son kara hura wutar Aikwa ba yarda zanba yanzu zanje in shata masa layi da ya,ya na duka ahto in ita ta shanye shi ya fara tsanar yan uwan shi ni bata shanyeni ba bokan uban nata bayyi nasara ba taja hannun salaha tayi gaba... Maman Aisha tayi saurin tsame hannunta daga ruwan wankin tana wani munafukin murmushi tabi bayan hajjo ahankali ta tsaya daga kofar lungu saboda bakar gulma ai sai naji yadda zaku kwashe ta fada tana mai kasa kunne... *_😍MAMAN DAN ALBARKACE✍️😍_* *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudin ta wannan account number 2375144550 Lawali ahmad zenith bank ki turo evidence ta wannan number 09138320449 ko katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 09/11/2022, 2:15 pm - Maman Dan Albarka Ce: *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍_* *Free Page3️⃣* *Masu son a tallata masu hajarsu ko link na group suyi magana ta wannan number 09138320449* Muna tsaka da cin abincin naji Nafara jiyo hayaniyar hajjo ta doso dakina da sauri na tashi na doshi kofar ahmad ma ya biyo bayana.. Wuce muje nace wuce nace mana ah lallai kin maru tunda gashinan har kina tsoron kara sowa bari ni naje naji dalilin marin hajjo tace Na tarda hajjo abakin lungun tana janyo hannun salaha tana maganar mamaki da al,ajabi ne suka daskarar dani a tsaye Eh kwa tsaya ku zuba min ido ina babatu mana marasa mutumci wato daga zuwan yarinya shine kai mai mata dan bata gaidata ba harda marar min ya meye dalilinka? Koni dake da ita bansa mata hannu ba sai kai saboda kayi aure? Ban fita daga mamakin abinda ya kawo hajjo ba sai ga wata sabuwa wai ahmad ya mari salaha shima mamaki ya hana shi magana sai can da kyar ya fusgo maganar Hajjo ita salahar tace na mare ta? yaushe ni da kaina na mare ta? hajjo fada kawai namata kuma naga tashigo bata gaida mai dakin ba shiyasa Lahaula wala kuwwata illah billahil alaihil azem Yanzu ahmad salahar ce zata maka karya ka mareta kace baka mareta ba sannan ka kalli tsabar idona kace me dakin wace me dakin? Nace wace me dakin to ahir dinka ina ce Badaga gidan ubanta tazo da shiba nan ta tarar dashi kuma wallahi tallahi kaji rantsuwar dan musulmi inka kara samin hannu kan yara saina saba maka Shanyayye kawai Kekuma na dawo kanki wallahi duk takamar ki da bokayen dakike takama dasu sainayi maganin ki mu zuba nida ke Matsiyaciyar yarinya mara arziki gadon tsiya kawai uwar gurmi Ta kada kai ta wuce ta barni tsaye nida ahmad cikin jimami da tsananin mamaki Shine ma yayi kokarin jawo hannu na muka koma daki kowa yayi jigum anrasa mai fara yiwa wani magana Can nanisa nace kayi hakuri kaji .. Ya dago ya kalleni ni abin da hajjo tayi yanzu yasa na fara shiga wasi wasi akan barinki da zanyi in koma gurin aiki kinga fa ina,nan ma yaya aka cika bare bana kusa wlh ina tsoron abin da zaije ya dawo Na tashi na karasa kujerar da yake kai na tsugunna na dafa gwiwowin sa da hannayena nace karka damu babu abin da zai faru kaji My insha allah zanyi kokarin gujewa abin da zai kawo matsala tsakanin mu inace sai nayi ba dai dai ba hakan zata faru ko? To insha allah zaka same ni me biyayyah indai dan wannan ne kar ya dameka na karasa fada cikin murmushi duk da ina jin ciwo araina na kewar mijina da zanyi yanzu jibi zai tafi wazai dinga lallashina? ina zanje inji dadi? Sai na tuna allah bazai taba bari su cutar dani ba Ya dago yana kokarin yin magana nayi saurin dakatar dashi ta hanyar sa hannuna a bakina alamar yayi shiru nace bari nasama ruwan wankan ko kafin lokacin sallah yayi Yace to jeki juye min Na tashi na dauko flasks din ruwan zafin da bana rabo da zuba ruwa aciki na je na juye na sirka masa na kai bandakin na dawo na taimaka masa ya rage kayan jikin sa Ya fita wanka kafin yadawo na gyara inda muka ci abinci na dauke kwanukan Na fito mai da kayan da zai sa na ajiye mai dan nasan dole ma inya shirya yanzu ya fita saboda jarabarsu sunce baya fita tunda yayi aure wani lokacin hajjo da kanta take zuwa saita tisa shi gaba ya fita tukun ta koma wajenta Bayan ya fito ya shirya ya nemi waje ya zauna nace yau ba fita ? Yace babu inda zan iya zuwa yanzu kinga fa jibi ne zan tafi daga yau zuwa gobe ne fa kawai ni ba inda zan iya zuwa yanzu kibarni dama ni ba son fitar nake ba nafi son inzauna dake abuna mutum ma yayi auren anhanashi sakewa da iyalin shi ya karashe cikin damuwa Na kalle shi ganin halin da yake ciki yasa na yi shiru dama nima nafison ya kasance a gidan sabo da banason shigowar da maman Aisha keyi min ita da hajara saboda ba komai ke kawo su ba sai gulma da zarar sunga ahmad ya fita zasu shigo min Suyi ta kawo min gulmar jama ar gidan wani lokacin harda na hajjo suna bugun cikina suna son suji wata kalma daga gareni suje suji dadin idarwa Dana fahimce su insun shigo saina daure fuska bana ma basu fuska saboda kullum suna gindin hajjo insuna zaune da hajjo zaka rantse da allah da kawar su suke zaune basu da aiki sai gulma da yada jita jita na mutane al adar su sam bata burgeni sunji hausa sosai da hausa suke magana saboda hajjo bata iya mayar da yarensu na Nupanci amma taji shiyasa indai ina wajen suna magana sai dai su canza baki a amsar hajjo nake fahimtar gulmar wani suke ************************* Da dare yayi ahmad ya tambayeni mai zanci tunda yasan bamu da sauran abinci kuma gashi ba tukunyar kaina nake dorawa ba nace duk abin dakaga ya dace ka siyo mana yace aini bansan me kika iya ciba kuma kin ga garinnan bawai kamar can kano bane ba wasu abinciccika ake sai dawa ba Na kalle shi nace to me ake saidawa yace akwai wata mai masar shinkafa inkinaso da sauri nace yawwa don allah ita zaka siyomin nace dame takeyi yace da miya da,yaji nace yaji kuma? Eh yaji da miya ko sugar duk wanda kike so Nace a a ni banason yaji yaza aci waina da yaji da kuli ne dai amma kasiyomin da miyar To me za ahado miki dashi? Nace duk abin dakaga ya dace Yace to saina dawo Nace adawo lafiya ************************* Bayan tafiyar shi na zauna nayi tagumi ina tunanin wannan wace irin rayuwa ce kayi aure ma ace gidan ubanka yafi gidan mijin sakewa duk da dama akan samu hakan ta daliin rashin wadata ko kuma shi gidan uban naka yakasance wadatar shi yafi na mijin Amma ace sau daya za adora tukunya ta zarce kuma baza ayi na dare ba wannan shine mutum zaici har dare inkuma,ka cinye sai ka nemi wani abu al adar garin kenan sau daya suke girki in anyi kuma sai gobe Yaran hajjo mazan wadanda ke wajen aiki sukan aiko a amsar musu in dare yayi kuma sai wajen me shayi umar kuma da salaha dama takan ware musu nasu na dare daban Baba kuwa dama inya bar gidan sai can dare yake dawowa saboda yanayin sana ar shi ta saida kayan provision Kuma Bani da matsala da baba wlh tunda nazo bazan ce ga abin da yataba yimin ba saboda shi ba mutum bane mai magana sam yadda kukasan hajjo ta shanye shi bashi da katabus ko akan yaran ita ke zartar da komai bai isa ya tofa ba yadda taga dama take yi dashi duk matsin data kemin bashi da labari bare ya tsawatar kuma ko yaji bana tunanin zai iya magana saboda mugun tsoronta da yakeji Ina zaune ahmad ya shigo yayi sallama na tare shi na amshi ledar hannun shi ina mai sannu da zuwa Na dauko flet na dauraye shi na juye wainar da sai tiriri take da tsokar nama hudu akai daga yana yin miyar na fara shakkar wainar wata irin miyace kamar ruwa sai abu abun alayyahu da dan fatsi fatsin kayan miya sai ruwan miyar danaga yana yawo a flet din Ba abun ince banci ba bazaiji dadi ba nadai bude dayar ledar sai naga kankana ce aciki da abarba sai robar yugourt dan jarkar nan guda biyu da sanyin sa Na kara dauko flet na juye kankanar dan ayanke suke na cire yugourt din aledar Na ce bismillah muka zauna lomar farko a wainar danayi nakasa hadiye wa wani irin mugun tsamine yafara min sallama sai uban attaruhu da aka cika a miyar ga ta salam sai warin dan yen kayan miya da karnin naman alamar ba a silalashiba akayi miyar dashi Nadai daure na hadiye ta farkon ganin zan cutar da kaina yasa na tsame hannuna nace bari nasha kankanar da abarbar bazan iya cin wainar ba Yace nima fa ba iyacin wainar nan zanba gaskiya bansan haka take ba tunda nake bantaba siya ba sai yau janyo mana flet din musha frunt din da yugourt din Na kalleshi nace yaya za ai da wainar ? yace ki rufeta da safe azubar dan bazai yiwu akaiwa a wakin hajjoba kinsan da zan shigoma Shu aibune naba ledar nace ya mikomin ta bayan katangar can na shigo kuma saida na fara zuwa gurin hajjo tukun danma karta ce nayi wata siyayyar shiyasa ban biyo ta gurinta ba Nace to shikenan amma inba dole ba babu kyau wulakanta abinci Bayan mun kammala na tattara wajen na dawo na zauna Muna cikin magana sai ga yan Nepa sun kawo wuta na tashi na jona chargen waya ta da tashi na kashe fitilar nasa charge na zuba ruwa a heater na jona ruwan zafi Ruwan nayin zafi na juye na jona wani naje nayi wanka ina ina fitowa na juye mai nashi na kai Fitar shi kenan sai ga Shamsu yazo yayi sallama nasa hijabina na leka na kalle shi da kaset a hannun sa na zaci yayan shi yake nema nace yana wanka Yace ba wani abu zai bani ba dama kallo nazo nasamo sabon film ne na kalle shi yaro kamar shamsu dan shekara kusan goma sha takwas shine zai shigomin daki a lokaci irin wannan da kowanne mai rai ke neman hutu bayan haka ma kamar shamsu inhar za abi addinin mu na musulunci bai kamata ace harda shi a masu zuwa kallo dakina ba tunda bawani daki ne dani ba bare ince na bar musu intafi wancan Muna nan tsaye saiga yayan shi yace a a shamsu ya akai yace yaya ahmad film dinnan nazo kallo shine tace bakanan Ahmad yace eh wanka nashiga ina ji tana ce ma ina wanka amma yanzu barci muke ji kabari da safe in ankawo wuta sai kazo ka kalla ya kare fadar cikin son gamsar da,yaron ya juya yana magana allah yasan mai yake cewa Nayi saurin janyo hannun ahmad nace baka tunanin abin da zaije ya fadawa hajjo kaga fa karta zo tana ma fada kota ce nina hana Kinga bari na rufe kofar wallahi babu yaron da zaizo ya samu gaba ya hanamu sakewa da darennan yanzu fa,karfe 9.30pm ya ya za akunna mana kallo kallonma shamsu ni koda rana da suke janyo abokansu da sunan kallo ba ason raina bane Ya karasa rufe kofar ya dawo mukai shirin barci muka kwanta ************************* Allah yayi dare gari ya waye asubar fari ahmad ya tashe ni mukaje mukayi alwala muka gabatar da raka,atanil fijir sannan ya wuce masallaci nikuma na jira bayan na idar da sallah na gabatar da azkhar dina na tashi da sauri na kunna heater dan nasan karfe shida nayi zasu dauke insun dauke bansan ina zan sa ruwan zafi ba Na fara da tattara dakin cikin azama na gyara gadon na dauke kwanukan wanke wanken na fitar dasu kofar daki na share ledar tsakar dakin na dauko tsumman danake goge leda dashi na jika shi a bokitina karami na dan zuba kllin aciki na goge ledar tas na na kunna turaren tsinke na fesa room freshener na fita Na dan kauda kwanikan nasa tsintsiya na fara share sumintin kofar dakina ina cikin sharar sai ga ahmad ya shigo na ajiye tsintsiyar na bishi daki ina mai sannu da zuwa Yana murmushi ya amsa sannu da aiki Na tsugunna nace ina kwana ya dagoni yasani ajikinshi yace lafiya lau ya kika tashi ya gajiya kuma nayi saurin sa hannuna na rufe fuskata Yace yi sauri ki karasa sharar ki zo mudan kwanta kafin gari ya gama waye wa Nace a a fa kamanta zanje gurin hajjo kaga jiyafa mukayi magana yakamata kafin ta nemeni infara zuwa Ya ce hmm to saikin dawo . Nace ka kwanta ka huta kaji Yace to Ina fitowa na karasa sharar na koma daki na dauko hijabina nasa na zo na tattara yan kwanikan wanke wanke na na doshi wajen hajjo Inda take wanke wanke na fara aje kwani kan sannan na karasa bakin kofar dakin ta na dan tsugunna hajjo ina kwana Nayi yakai sau uku tukun can daga kuryar daki ta amsa lafiya lau Na tashi naje inda take aje tsintsiya na fara share tsakar gidan na zagaya lungun da Sani yake kiwon ragonshi da akuyoyin sa dana hajjo na share kashin su cikin kyankyami duk sun zubar da ruwan shansu a gurin wajen duk ya dame Ina gamawa na naje gindin murhu na sa itatuwa dan bata yarda da girkin gawayi ba indai ba miya ba shima awanda take kashewa ne na icce Na kunna wutar na dauko tukunyar da take dora ruwan koko na dauraye na zuba ruwa ina cikin dorawar ne Baba yayi sallama na dago na baro gindin murhun nazo na tsugunna kafin ya ida shigewa daki na ce ina kwana baba ina kwana? Ya kalleni cikin kulawa yace lafiya lau aminatu kuntashi lafiya? Nace lafiya lau baba Ya ce masha allah yana me shigewa daki Na tashi naje na karasa inda take aje gasarar koko na tace ruwan dake sama na debi gasarar gwargwado na zuba abotikin da take dama koko na kara ruwa akan sauran Nashiga falonta na tarraro sauran kwanikan cin abinci naga na Bashir bai cinye ba na nemi wata yar karamar tukunya na juye na rufe na aje mata dan nasan tana sane da shi hajjo kenan nace a raina ina mai fitar da sauran kwanikan Na tatara su guri daya na fara wanke wanken ina kammalawa zuwa lokacin ruwan kokon ya fara tafasa na je na dama cikin fargaba dan bansan me zata ce yayi ba yau kullum cikin korafin ban iya dama koko ba take tadinga mita acikin mutanen gida kenan kowa naji tana hadamin da gori na dauko guntun abinci na dora na tattara gurin nakai botikin kokon dakinta wannan kokon da shine kowa zai karya sai in mutum yana da chanjin shi in masu kuli sun kawo da gyada mai gishiri ko Wata waina da ake kawowa ta Wake wai ita,banbara tukun mai kudi ya siya Inbaka dashi kasha kunun kajira abincin rana Ina saukewa Na fito naje dakina na dauko kofin kokon Ahmad na kawo na ajiye a wajen na fita na zauna a kujerar tsakar gidan zuwa lokacin bakwai da rabi na safe tayi Maman Aisha ce ta fito daga daki tana mika da hamma bakinta duk miyan bacci idonta harda abin kwantsa sunan wai tayi alwalar asuba da sallah komawa barci tayi Ta kalle ni a a Amarya har anfito kice har kin kammala aikin Na kalle ta nace ina kwana? Ya kwanan su Aisha tace lafiya lau Tana kallona ta dauki buta tayi hanyar bayi.. Na bita da kallo mace har mace daga haihuwa uku ta maida kanta kamar wata uwar mata ba tsafta ba gyara fisabilillah kinada yara uku har wani lokacin barcin bayan asuba kike dashi ba ayin maganar shirya yara makaranta ba kullum sai sunyi latti dama na dauke kaina sakamakon karar kofar dakin samarin gidan da aka bude Sai sannan Suka tashi kowa ya fito su su hudu alamar dan ladi yana can barcin asarar sai lokacin Data kada masa zai tashi Ba kunya yake sallar shi a dakin hajjo rana tsage tsage har takwas da rabi wataran nayi kafin ya yi sallah abin takaici bantaba jin hajjo ta tsawatar musu ba amatsayin su na maza da ya kamata ace sallar asuba bata wuce ba Baba indai zaije masallaci yana buga kofar su kullum inaji daga dakina amma basa tashi kowa da dan gajeran wandon shi abin babu wani tsari Suka shiga daukar butoci kowa ya nufi inda zaiyi alwala Baba ne naga yafito daga dakin da shirin sa na zuwa wajen sana,ar sa na kalle shi nace baba adawo lafiya Yace allah yasa Yana fita kamar jira hajjo take ta kwala min kira .. Na tashi na shiga salaha nagani kwance tana narkar barcinta a kan gadon hajjo To meye saikin wani biyoni har uwar daka kije falo kijira ni Na tafi na tsaya Ta zo ta sameni ina kofin kokon naki naga kin kawo nashi shi kadai nace eh ki hada mana kawai tunda bawani sha nake sosai ba Ta kalle ni a,wulakance kedai kam kinyi asarar halinki bantaba jin cewa mutum kamarki ba baya shan koko ba sai ke wato kin samu waje harda zabe Shi ubannaki salisu ai dai nasan ba arzikn shayi yake da shiba bare kice min shi kuke sha, Nayi shiru raina na kuna babu abin da na tsana irin kiran sunan mahaifina da hajjo keyi kai tsaye tana kokari gurin aibata shi ina jure komai da hajjo kemin amma inhar zata sa mahaifina sai naji abin ya fi konamin rai A gidammu bamu da karfin shayi amma mukan dora tukunya sau uku a rana safe da rana da kuma dare da safe akan dama kunun tsamiya saboda mahaifina yafi sonshi amma duk wanda yaga bazai shaba akwai dumame nakan dora mana dumamen ina gama dama kunun Ni dumamen ma nafi ci don gaskiya ba kasafai nake shan kunun ba sai randa nayi sha awar shi inba mu tashi da dumame ba akan aika bahijja ko Ilham su amso mana waina da kuli musha kunun da ita Nayi firgigit na dawo daga tunanin dana tafi sakamakon maganar shamsu danaji Yana cewa hajjo jiya fa dana je dakin yaya ahmad kallo wallahi ido da ido yaya ahmad yace wai dare yayi bazan kunna musu kallo ba kuma fa da badon aminatu ta hanani shigaba kafin ya fito wanka da inma yazo ya tarar dani bazaice komai ai. *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudin ta wannan account number 2375144550 ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* 09/11/2022, 2:15 pm - Maman Dan Albarka Ce: *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍_* *Free page4️⃣* Amma haka ina ji ina gani sai hakura nayi nazo ma in fada miki jiyan sai kuma naga kinyi barci Au aida ka tasheni wlh da ko uban barcine sai ka kalla jimin sabon iskanci Aiba daga gidan uban kowa aka kawo kayan kallon ba bare a nuna isa da takama nan aka zo aka tarda ahto Nasan dani take magana ma ana dai banzo dasu ba sai na yi kamar ban fahimta ba Nace Hajjo zuba mana kokon Ta juyo ta kalle ni tayi kwafa ta fara kokarin bude botikin kokon Jinayi an wani bangajeni anshigo sakamakon ina dan gefen bakin kofar shigowa bawani bane da wannan aikin face dan ladi wanda duk cikin su jinina sam bai hadu dashi ba Mamaki ya kamani duk fadin hanyar nan baiga inda zai wuce ba sai ya gogi jikina ta hanyar bangazata Na dago ina kallon shi kozai nuna alamun ya bangajeni ko kusa saima yadda ya ke tafiya yana bubbudawa da singlet dinshi da dan gajeran wandon shi fuskarshi da alamun dai yanzu yayi alwala sallah ya shigo yi Ya kalli Hajjo yane hajjo naga tawani tsayawa mutane ahanya lafiya kuwa? Hajjo da taga lokacin daya bangajeni amma ko nuna alamar hakan bataiba bare tamai magana sai cewa tayi Kasan shi munafuki duk inda yake sai an ga shaida wai ashe jiya shamsu yaje dakinsu ahmad ya koro shi wai bazai musu kallo ba Dan ladi ya juyo yana watsamin wannan dan iskan kallon nashi daya saba yace kinsan farin shiga inaga gidan tsoho babu kekuwa hajjo ba dole ba adinga nuna isa tunda ansamu duniya ya kareshe maganar yana me kyalkyalewa da dariya harda buga kafa Shamsu dake tsaye ya mikawa hajjo kofi yace gashi ni hajjo zubamin kokona yau natashi ko asi banida ita kibani Naira ashirin zan siyo kuli na hada Ta amshi kofin ta fara zubamai ta bude gwangwanin data ke aje kudi ta dauko naira hamsin gashinan sauran ka rikemin chanji kana siyo wa ka kawomin chanjina Ya amsa ya juya ya fita Dan ladi kuma babu kunya ko kaya bainema ba bare yakara suturta jikinshi ya tada sallah A lokacinne kuma salaha dake barci a uwar daka ta fito tana mika ta wuce itama nasan alwalar zatai . Sai sannan hajjo ta ga damar miko min kokon tana jefo min wani kallo Na amsa na juya ************************* Ina komawa daki na tarar har ahmad yayi wankan sa yana zaune yana danne dannen shi a waya Yace kindawo? Nace eh na ajiye kokon Yace bari naje na amso miki abin da zaki karya inkinji plashing dina ki fito ta wajen katangar ki amsa ..... Nace tom saika dawo Na cire hijabina na dan kwanta akan doguwar kujera ina wuce gajiya Can naji ring din wayata na tashi nasa hijabina na fito na tsagaya ta can bayan dakina katangar wajen bawata mai tsayi bace saboda masifar hajjo ahmad bai isa ya shigo min da abu a leda ba tun banfi kwana hudu ba da in zai shigo zai shigo da ledar shi a hannu kai tsaye zai wuce yaba hajjo nata shima sai ta amsa ta duba intaga nawa yakai nata tofa saita rage acewar ta ai su sunfi mu yawa ga kannen sa haka zaibata ta rage ta bashi sauran Amma hajjo duk da haka hajjo saboda bakin cikin karma a kawomin koda kadan dinne inji dadi ta fara tsiro da ai yana bannar kudi ita ta yafe yadaina ba,ta kudinshi gwara ya dan kara wani abu a kudin daya ke bata na abinci akara yawan abinci adinga zubamana wanda zai kaimu dare Farko ya amshi shawararta ya kara kudin amma dayake inda na godewa allah shima yana ganin abincin ba karawar tayi ba akan yadda tasaba zuba mana gudun kuma karta ga ya cigaba da shigowa da leda yasa ya bullo dubarar dinga mikomin ta katanga saboda dakin hajjo setin kofar shigowa ya ke kallo duk wanda ya shigo idonta na kai . Wataran kuma akwai wani yaron makotanmu shu,aibu shine ahmad din ke mikawa abun da ya siyo bayan yashigo sai yaron ya mikomai Shima saina duba naga babu wanda yake yunkurin shigowa lungun tukun nake zuwa Haka naje nasa kujera na taka na mika hannu ya miko min na amsa tukun ya shigo Haka lokacin dora girki nayi naje gurin hajjo na amshi komai kamar yadda tasaba bayar da komai a kididdige na dora na kammala yauma shinkafa ce da miya sababbiya wadda tunda nazo gidan ba ataba canjawa na kullum ita ake sai lokacin da kwalin taliya na nan to ana dan hadawa da ita haka ta raba kamar yadda Ta saba Sai dai yau ba azuba mana kanzo ba ************************ Yau jikina duk a sanyaye na tashi sakamakon yaune ahmad zai koma wajen aikin sa hutun da ya dauka ya kare Aikin painti yake amma a karkashin wani kamfani mai suna _(Fine coat paint_ ) inda In kwangilar wani aiki ta taso kamfanin kan amsa sai sutura Ayi sukuma ke biyan su ahmad yanzu haka aiki ne ya taso a abuja Nagama zuge jakar kayan Na tashi na dauko brush da makilin dinsa na nemi gefen jakar nasa na dauko duk wani abun dana san zai bukata kama daga sabulun wanka soso da manshafawa da dai sauran su Zuwa lokacin ya kammala wankan da ya shiga na tashi na taimakamai ya goge jikinshi duk cikin sanyin jiki nake wanda shima naga jikin nashi a sanyaye yake gudanar da komai ya kammala shiri Yace bari naje na sallami hajjo na dawo nace tom yasa kai ya fita Lokacinne na daga kai na kalli agogo karfe tara na safe ************************* Yana zaune gabanta ana ana bugamai lissafi Yanzu kwana nawa zakuyi inka tafi? Yace bansan yanayin wajen ba hajjo ko kwana nawa zamuyi bansaniba ya karasa fada yana dago kanshi dake duke Tace to kaga kenan kudin abincin zaka barmana ishashshe dan kar muzo muna kame kame Yace to hajjo kamar nawa za abar muku tace kadai kawo ishashshe nace Ya dauko dubu goma sha biyar yace gashi hajjo kuyi maneji kafin innaje muga abin da hali yayi inya so ko turowa ne innaga takama sai na karo muku Ta kalle shi ta kalli kudin babu alamar zata amsa Amma dai kasan ba haka kasaba bayarwa ba ko? Yace nasani hajjo kinga tunda akayi bikinnan bawata fita mukayi ba kudin dake waje na ne mukayi ta ci banda allah ya taimakeni da gudummawar da aka dan babbani inaga da tunima na koma wajen aiki dan zaman haka ai bazai yiwu ba sannan kinga yanzu ga aminatu dole inzan tafi zan bar mata wani dan abu saboda in bukatar hakan ta taso tayi Ta ce a a kaikuwa banda abinka me aminatu zata yi da wani kudi yoh inama ta sani bare tace ga abin datake so sannan ga abinci gida anayi kaga babu maganar bukatar wasu kudi kawai ka karo mana dansu isa Yace duk da haka hajjo akwai wani abun da dole sai ta nema tunda ba na nan kuma,bawasu yan uwa take dasu ba bare su zo kota samu wani dan abu Da taga dai alamar ba bayarwar zaiba sai catai to bani wanda zaka bata din in ajiye mata inya so in tana da bukatar sai kace tazo gurina ta amsa dan inka barmata ma abanza ne bawani sanin darajar su tayi ba Dan dai a rabu lafiya ya dauko dubu biyu cikin dubu biyar din daya yi niyar barwa aminatu ya ce to gashi hajjo Ta amsa tana hadawa da wadancan to kokaifa Ya tashi yace to hajjo na riga danayi sallama da baba da muka hadu masallaci inyazo ace masa na wuce Ta ce to shikenan allah ya tsare hanya ya bada sa a ya amsa da amin Ya dawo daki ya tarda ni ya zauna ya dauko sauran dubu ukun dake aljihun sa ya miko min yace Gashi ko wata bukatar zata taso miki nasan dai kayan shayin dana kawo miki jiya zasu daukeki wasu yan kwanaki kiyi hakuri kinji insha allah bazan dade ba koda ba akammala ba zan dawo na ganku Na amsa kwallah na taruwa a idona ina,kokarin maida ta nace tom nagode allah yakara budi da wadata ya tsare ya kare ka aduk inda kake ya kaiku lafiya ya dawo da ku lafiya yabada sa a akan abin da akaje nema Ya jawoni jikinsa ya rungume ya amsa da ameen ya allah Dear zanyi kewar ki sosai wallahi da ba don nema ya zama wajibi ba da baikamata na tafi na barki ya ha ba amma karki damu bazamu dade ba Na kara kankame shi ina,kara tusa kaina a kirjinshi ina kokarin hana kukan da ya tahomin fitowa Ya dago fuska yana girgiza min kai karkiyi kuka mana kinji Baby na Na,kara shagwabe fuska ina,tabe baki alamar kuka Yayi saurin jefa bakinsa cikin nawa yana shafa bayana ahankali Tuni na hadiye kukan yadau mintina biyu tukun ya zare bakin shi nayi lamo a kirjinshi Ringing din wayar shi shi shi ya fargar damu Ya sa hannu a aljihun wandon shi ya fito da ita ya daga Ok kun karaso to ganin fitowa . Shine abin dana ji yace yana mai raba jikina da nashi a hankali Tuni kukan ya taho min har ga allah na kasa rike shi nasan zanyi kewar mijina ga fargabar halin da zan fuskanta daga su hajjo Ya kalleni ina hawaye yace kidaina kukan kinji karki karya min gwiwa Nace to ina share hawayen na dauki hijab dina nasa na dauki jakar shi ta matafiya ina mai binshi a baya muka fito Naraka shi iya lunguna gudun karna bishi wajen hajjo inyi laifi na juya daki cike da kewa jiki a sanyaye Haka na daure zuwa rana naje nayi ayyukan dana saba yau abincin an zuba min shi kamar na roka nidai na amsa na taho dan batasan bashine a gabana bama ************************* Kwanaki sun shura yau Kwanan Su ahmad biyar da tafiya tunda suka tafi fa su hajjo suka bude sabon babin takuramin Ya zamana maimakon girki da wanke wanke da shara da kokon safe da nakeyi har wankin hajjo dana salaha da ta isa tayi dana umar duk nikeyi Nice gyaran dakin ta gugar uniform din su salaha Bani da wani hutu daga wannan sai wannan Gashi har addu a nake allah yasa kar akawo Nepa da dare saboda daga ankawo bani babu barcin wuri sai su zo su cikamin daki da sunan kallo Gado nane ban yarda su hau akwai kujeru guda biyu cikasu suke sumin kaca kaca da daki ga abokansu da suke gayyato wa gasu dan ladi ne kawai baya zuwa cikin su shidda Karshema salaha nan tace zata kwana babu wanda ya fadamin cewa zata tayani kwana kawai dai naganta bayan sun gama kallo tana kokarin hawamin gado ta kwanta Nayi sauri gurin janyota nace lafiya? Salaha kike kokarin hawa gado Sai catai ai hajjo ce tace tazo ta kwana dani ta tayani kwana Nace to ke haka aka ce miki anayi saikiyi kokarin hawa gado Budar bakinta sai catai ita ai hajjo catai ta kwanta gado dan ita bata kwanan kasa Na kalleta nace to kikoma kan kujera in kwanan zaki tayani amma wallahi kinji na rantse bazaki hau min gado ba inkuma kujerar bata miki ba kitafi dama bani na kira ki ba Ta fita ta banko min kofa da karfi na kalleta Azuciya ta nace wallahi ko hajjo ta zo banga fitsararriyar yarinyar da zata haumin gado ba inba rashin tarbiya da da'a ba ina wata salaha zata hau gado fisabilillah Gadon mijina zan bari ta hau hmmm nayi kwafa na hau gado na kwanta banma rufe kofa ba ina tsammanin hajjo zata biyo bayanta Aikwa bangama tunaniba sai jin maganar ta nayi Wuce muje inji in tazo da gadon ne daga gidan ubanta hajjo ke maganar ta kokarin shigowa Nayi saurin dirowa na coge bakin kofa Tana karasowa tace kikace salaha bazata ta kwanta miki a gado ba saboda Ubanki salisu ya siya ko? naga ubannaki saboda tsananin talaucin sa da shegen son banzansa ko katifa wannan bai siya miki ba bare ayi maganar gado Saboda kinsamu guri har wani nuna isa da takama kike akan shi ke gaki me miji baza a hau gadonshi ba ai ita din yayanta ne inke kina takamar mijinki ne kinsan kuma wata kusan tafi wata ahto Salaha wuce ki kwanta Na dago kaina a sanyaye nace hajjo taya salaha zata kwanta akan gado bayan babu kyau hajjo canai fa ta kwanta a kujera be dace ta kwanta gadon da yayanta ke kwanci ba na karasa maganar cikin dan dakewa Ah lallai to gwadamin ke kinsan dadin namiji nace fadamin ba a hawa gadon da ma aurata ke sunna ke harni zakiyi wa wani wa azinki na banza Tana ta bambaminta bandai matsa ba bare su shigo haka dai tagaji sai kuma can meta gani oho sai catai Salaha wuce muje ki kwanta gurina bari ni innakira ahmad naji koshine yace kar adinga bari kina zama da kwanci inda kikeso *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*😍✍️ *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudin ta wannan account number 2375144550 ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* 09/11/2022, 2:15 pm - Maman Dan Albarka Ce: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/ELiVEg7CWWvHtm360zsVaa *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*😍 ```Bismillahirrahamanirrahim``` *_Littafin tushen mu daya labarine daya danganci Wata zuria wadda babu abin daya yiwa zuriar nan lullubi face Cin amana zalunci rashin tausayi rashin tsoron allah sannan ga sassanyar soyayya labarin Aminatu da surukarta labarine da zaka zubda mata hawaye ga kannen miji suma sun sako ta gaba shin dama haka yakamata surukai su zauna da matan ya,yansu? Duk sai kun tsunduma cikin wannan labari mai suna TUSHEN MU DAYA_* ```Bismillahirrahamanirrahim``` *Free page5️⃣* Suna wucewa na sawa kofa ta sakata na yi shirin barci nayi addu,o,ina dana saba na kwanta ina mai kokarin yakice bakaken maganganun da hajjo ta min a zuciyata Allah sarki hajjo kenan bata san rayuwa ba nima bani na zabawa kaina auran dan ta ba allah yayi mijina ne sannan kuma da biyayyar dana yi kokarin yiwa mahaifina Wanda nasan in har mahaifiyata,na raye zai yi wuya wasu abubuwan da ake min gori amin saboda ummana ta kasance jajirtacciyar mace me kokari akan ya,yanta wajen kula da tarbiyarmu da kuma kokarin taimakon mahaifinmu akan harkokin gida ta wani bangaren bata kaunar mu koka akan rashin wani abu tana iya kokarin ta wajen nusar damu karmu yarda mu zama makwadaita dan duk wanda ya tashi da kwadayi yatashi da dabi,a mafi muni inda karshe kwadayin nashi shi zai sauke shi tashar wulakanci Nasan inda umma na nan bazata yarda da maganar su baba ba da aka kawoni babu wasu manyan jiga jigan kayan da yakamata ace ankawo amarya dasu Allah kajikan ummanmu tare da yan uwa musulmai dasuka rigamu gidan gaskiya baki daya na kare ina mai zubda hawaye ahaka barci ya daukeni cikin tunani ************************* Allah yayi dare gari ya waye yau tunda safe natashi ne da ciwon mara sakamakon period dina da lokacin sa yayi tunda nayi sallar asuba ina kwance ina juyi a kan daddumar nakasa tashi Ina shan wahala in lokacin yayi kafin ma yazo ciwon ciki nake me tsanani ga ciwon kafa ko lokacin da ina gida ranar dana tashi cikin wannan yanayin bana moruwa sam ranar su ilham ke aikin komai wuni nake kwance ina fama ****"*******************" Ina kwance ina juyi har karfe 6.30am ina ta tunanin yazamu kare da hajjo in na yunkura zantashi sai na kasa haka na koma ina hawaye ina rike da marata dana kejin riketa din zai sa naji saukin ciwon Can naji ana magana na dago kaina Umar ne tsaye yana kallo na ban ma san lokacin da ya shigo ba Hajjo tace me kike har yanzu baki fito ba? tace inkiraki duk abin da kike ki zo sai rana tayi Na dago kaina na ce Umar dan allah kacewa hajjo bani da lafiya bazan iya tashi ba Ya kalleni da dan alamun tausayi yace to Fitar umar baifi mintuna uku ba sai ga hajjo ta shigo ta shiga kare min kallo Wallahi karya kike makira wato saboda makirci yau aikinne ba zakiyi ba shiya kika tsiro da rashin lafiyar karya to allah yasa mutuwa za kiyi ni babu ruwana ki tashi ki wuce kimin ayyukana nace Na dago nace hajjo cikina ke ciwo wallahi bazan iya tashi ba hajjo Ta sa hannu ta wani fusgoni tashi nace wakike nufin ya min ayyukan wallahi kinyi kadan wato iskancin da rashin kunya da rashin tarbiyar da kika nuna min jiya,kikaga na kyaleki shi yasa yau kika tashi da sabon salon iskanci Yanda ta fusgoni haka na koma yaraf na kwanta ina mai fashewa da kuka saboda har ga allah jinai wata irin azaba ta ratsani Saboda cikin mugunta ta fusgoni ga ciwon dana ke ciki Lahh kijimin yarinya salon wani yace na dakekine kona miki wani mugun abu kika bare baki kina kuka ta karasa fadar cikin daga murya wanda na tabbata duk mutanen gidan suna ji Sai kwa na fara jin hayaniyar su tukun maman aisha ta fara shigowa sai matan can cikin gidan su hajara suka biyo bayan ta Lafiya hajjo meke faruwa mukejin ihunki da sassafennan ? Hmmm kedai bari Yawo Jummai wallahi yarinyar nan makircin ta yayi yawa daga fito kiyi aiki shine wai harda karyar rashin lafiyar karya wai bata da lafiya bayan ga ayyukana can ajibge Yawo jummai dayake ita ce babba acikin su tace haba hajjo tunda bata da lafiya yau daya dai ai saika yi maka ayyukan inta samu lafiya sai ya cigaba A a fa yawo jummai bawani rashin lafiya gulma ce Ina kwance ina murkususuna ina jin su wannan ya fada wannan ya fadi nashi masu cewa tayi hakuri nayi masu bin bayanta nayi irin su maman Aisha da hajara ca suke ai sai ta tashi ta lallaba tayi miki saboda mace ba asanta da kwanci ba ai koda bata da lafiya da dai sauran maganganun su na gulma Ina jin yawo jummai ta,samu ta lallaba hajjo bansan sauran maganar data ke mata ba saboda bawata hausa taji sosai ba da yare sukeyi metace? Metace mata? Oho naga dai tajata suka fita tukun ta dawo ta tsugunna kusa dani Aminatu na dago da kyar zuwa lokacin zazzafan zazzabi ya rufe ni nace na am tace meke damunka duk da hausar tata bawani iyawa tayi sosai ba Nace cikina ke ciwo tace kaasa oku Tasa hannu tana taba jikina taji shi zafi rau Oh fever yo sannu kaji Nace yawwa Tace kanada magani? Nace a a banida shi Tace kanada kudi? Nace eh tace kawo naba husaini ya siyo maka magani Nace to na nuna mata kasan filona inda na aje chanjin jiya da aka siyomin Kwai dafaffe nace akwai kudi anan Ta,dauki dari biyu ta fita Can ta kawomin maganin Tace kaci abinci? Nace a a Tace bari taje gurin hajjo ta amso min Duk abin datake hajjo na kallon shige da ficen data keyi Hajjo ina abincin Aminatu? yawo jummai dake tambayar hajjo Wallahi bazan bata ba yau kundai bani hakuri to na hakura amma bazan zage na dama koko ba in zuba mata bayan ta barni da ayyukana Haba hajjo kayi ankuri mana ka bashi bashi da lafiya hajjo Kinga yawo jummai ni kinji na rantse wallahi yau gaba daya bazan bata ba taje taci rashin lafiyar Yawo jummai ta girgiza kai tana,mamakin halin hajjo gata dai bahaushiya amma batayi halin hausawan data sani ba duk da kowane yare ana samun iyayen miji na kwarai da sabanin haka amma na hajjo yayi yawa suna sane da irin takurar da hajjo kewa surukarta har mamaki sukeyi wai kuma yan uwane? Anya kuwa dan hajjo tace yar kanin mijinta ce amma basu ga wata alama ta mutumci ko rikon amanar da aka damka mata ba kullum cikin takura yar mutane take Ta karaso ta same ni aminatu zaka sha kununa in inkawo maka? Nace a a Dan nasan hajjo ta hanane shiyasa tace zata zu bomin nata kuma har ga allah koda ina shan kunu bazan iya shan nasu ba saboda yadda allah yayini da kyankyami sukuma babu ruwansu robar da ake wanke kashin yara zaka iya tardata gindin famfo ana diban ruwan sha da ita ko ana tatar kamu da ita Nace ina da kayan tea dan allah kidau dari biyu kiba husaini ko hassan ya nemomin kosai in akwai inda ake saidawa .. Tace to oku oku kaji Ta dauki kudin ta fita Nasamu na danci kosan duk da babu wani dadi daga gishiri sai dan atturuhu da albasa ko magi basa sawa bare maganar yaji na hada da tea din data nemo ruwan zafi ta jika lifton din bbu maganar dafawa tunda bana dora girkina ta sa kayan hadin haka dai nadan kukkurba nasha magani Ina mai mata godiya dan ta min abun da bansamu ba daga gurin wadanda ya kamata nasa mu ba tunda nazo gidan bantaba ganin wani daga cikin mutanen gidan ya tausaya min ba akan halin da hajjo kemin ba sai yau koda kuwa suna ji tana zagina babu me fitowa bare su bata hakuri Ranar gaba daya akwance na wuni kamar yadda hajjo tayi alkawari bata bani abinci ba kuma koda ahmad ya kira nadai fada masa banjin dadine bance masa ta hanani ba saboda duk son da miji ke miki kome mahaifiyar sa tayi miki bafa zaiji dadiba in kina yawan fada mishi aibunta kuma son da yake miki bai kai wanda yake mata ba saboda haka babu amfanin duk abin da uwar miji ta miki danta na dawowa ki kwashe ki fada masa koda yana goyon bayanki mahaifiya tafi karfin wasa wataran zai fara ganin bakinki ************"***"**"**""" Bayan kwana biyar wanda tun washe garin da akai abin dana samu sauki na koma bakin aiki sai daifa inashan bakaken maganganu sai na ke toshe kunnuwana inyi kamar badani take ba Misalin karfe Shadaya na dare lokacin dakina cike yake da yan kallo kama daga kan kannan sa zuwa yaran gida da abokanan su da suke gayyatowa duk sun fara yagamin ledar tsakar daki Can naji kauri kauri natashi cikin barci saboda yau wani irin barci nakeji da wuri naso kwantawa saiga Nepa dan haka saina sa hijabina har kasa na kudundune nufina insun gama natashi na rufe kofar kamar yadda muka saba Na tashi a firgice nace ina nake jin kauri sai lokacin shamsu ke cewa Nima ina dan jin kauri kauri fa tun dazu cikin rashin bawa maganar muhimmanci Na tashi da sauri na isa wajen socket din ikon allah sainaga Ashe dutsen guga ne aka jona ajiki aka dire shi a kan ledar tsakar dakin da sauri na zare shi yacinye gurin yayi jajawur Nace waye ya jona min dutsen guga aka rasa wanda yayi ni mamakin abin da,ya kawo dutsen wajen ma nake dan acan bayan Tibi na aje amma aka samu yaron da ya janyo shi Aka rasa wanda yayi kowa yace bashi bane haushin hakan yasa na kashe kallon nace to kowa ya tafi yaje ya kwanta babu wanda zaimin wani kallo tunda banna kuke min Suka tashi daya bayan daya suna fita shamsu cikin jin haushi ya kalleni yayi tsaki ya fita Na dauki buta nayi bandaki dan inyi fitsari Ina dawowa kiran ahmad na shigowa wayata garin saurin indauki wayar ya hana in tuna da rufe kofa saboda yau tun safe rabona da inji shi Inda muka shiga fira mundau dogon lokaci bayan mungama sam na manta ban rufe kofa ba na hau shirin barci nayi addua na kwanta Can cikin barci naji kamar numfashin mutum a setin fuskata ana jan hijabina na tashi a firgice zan fasa ihu akayi saurin sa hannu aka Rufe min baki....... *_😍MAMAN DAN ALBARKACE_😍*✍️ *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudin ta wannan account number 2375144550 ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* 09/11/2022, 2:16 pm - Maman Dan Albarka Ce: https://chat.whatsapp.com/KqWJTlOAIPm8AY24jxV9YB *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*😍 *_Littafin tushen mu daya labarine daya danganci Wata zuria wadda babu abin daya yiwa zuriar nan lullubi face Cin amana zalunci rashin tausayi rashin tsoron allah sannan ga sassanyar soyayya labarin Aminatu da surukarta labarine da zaka zubda mata hawaye ka kannen miji suma sun sako ta gaba shin dama haka yakamata surukai su zauna da matan ya,yansu? Duk sai kun tsunduma cikin wannan labari mai suna TUSHEN MU DAYA_* ```Bismillahirranirrahim``` *Free Page6️⃣* *Masu son a tallata musu hajarsu ko link na group dinsu suyi magana ta wannan number 09138320449* Kokawa muka fara da wanda ya rufemin bakin Duk kokarina in lalubi Fitila inkunna inga wane yaki bari kokarinshi kawai shine ya rabani da sutura ta Dana ga ba sarki sai allah sai nashiga kokawar kwatar kaina Shikuma sai kara tusa kansa yake yana kokarin kai bakinsa fuskata Na daddage iya karfina na kartsamai wani azababben cizo wanda zafin cizon yasa yayi saurin cire hannun sa guda da yasa ya rufe min baki Anan nasamu nasarar kurma uban ihu har sau uku wanda nasan duk nisan dakin hajjo zata ji Aikwa yana ganin haka yayi sauri gurin kokarin guduwa na rike shi burina insan wane da karfin halin nan har haka da ya shigomin daki so nake koda mutane sun zo suganshi Amma da yake karfin ba daya ba tuni ya fincike ya gudu Na tashi da sauri na rarumi hijabina nasa dan duk ya barkamin doguwar rigar barcin dana kwanta da ita Nayi hanyar bakin kofa zuciyata ma bugawa cikin tsoron ko bai tafi ba ina mamakin rashin zuwan kowa bayan baza a rasa wanda yaji ihuna ba wato koma mene da yasamu nasarar cimma burin shi haka zai keta min haddi babu mai ceto na Nayi saurin sawa dakin mukulli na koma nakwanta cikin zulumi da fargaba da kuma tsoro Ina mamakin abin har mutumcina ake hari nidai nasan kofar gidannan ana rufeta sai dai in ta bayan dakina wajen karamar katangar nan ya biyo ikon allah haka naketa sake sake har barci yayi gaba dani cikeda da mafarkai marasa dadi *****"****************** A kwana atashi aka ce ba wuya a wajen allah yau satin ahmad biyu kenan da tafiya Ina zaune ina tsintar shinkafa wadda tun bayan tafiyar ahmad sau daya hajjo tayi tuwo shima acewar ta babane yace shinkafa da miya ta isheshi sukuma yaranta sunfi son shinkafa kullum shiyasa takeyi Sallamar fadime naji kawar hajjo . . Salamu alaikum . Gabanane naji ya wani yanke ya fadi bansan meyasa ba inhar zanganta sainaji faduwar gaba bata kwana uku batazo gurin hajjo ba kuma duk zuwan da zatai tare suke fita allah yasan ina suke zuwa Nadago na amsa suka shiga gaisawa da maman Aisha dake kofar dakin ta Nayi sauri gurin gaisheta Ina wuni maman zainab daya ke tana da ya, zainab haka wasu ke cemata Ta wani kalleni a kaikaice madadin ta amsa sai ta jefo min tambaya Hajjo na nan? Nace eh tana daki Ta wuceni ta shige Nacigaba da aikina Maman Aisha da ke kofar dakinta tayi saurin ta sowa ta karaso kusa dani Cikin rada tashiga magana aminatu kinsan wani abu ? ganin ta fara magana kuma nasan bawani abu bane sai tsabar gulmarta saina yi saurin tashi dama farantin karshe ne a hannuna nayi hanyar wajen girki dan nasan bazata biyoni ba sai anwuce dakin hajjo za atarda wajen Data ga haka bata samu damar yimin gulmar ba sai ta koma tacigaba da aikinta amma lokaci lokaci tana dagowa kamar zatayi magana sai indauke kaina Harna kammala girki su hajjo na daki Dana gama nayi sallama nace hajjo nagama Tace to ki hadamin kwanikan ganinan fitowa Nace to Can ta fito ta gama rabon ta ta koma ana dan jimawa sai gata ta fito da mayafi ita da fadime Toni saina dawo haka kawai na bisu da kallo fita babu wani tsari da girman hajjo daga zuwan kawa sai binta unguwa ko ina suke zuwa oho na watsar da tunanin Na tashi har zanyi hanyar lunguna saina dawo nayi wajen maman Aisha Nace maman Aisha dan allah kinsan inda ake kitso da zan samu azo amin ? Tayi caraf tace min ainima inayi bakisan na iya ba kizo inmiki me kyau irin naku na amare hala Me gidan zai dawone ? Zakiyi kitso aikwa zanmiki kanana Tambaya daya namata ta baibayeni da tata tambayar Saina ce tom bari ayi la asar saina zo kikamamin A a bari inkinyi sallar ni zanzo lungunki inmiki Nadai ce mata to ne kawai bisa dole bekamata in gwasaleta ba sannan ma bayan haka kannan ya isheni inda na godewa allah gashina bashida wani karfi irin gashin fulanin nanne mara cika cukus yanada yawa gwargwado sai tsayi amma ni tazar danake kullum ta isheni gwara amin Inba dan dolen ba bazan ba maman Aisha kaina ba fisabilillah danni allah ya gani kazantar ta na bani haushi ************************ Haka kuwa akayi bayan la,asar sai gata da kibiyar ta da matajinta harda man alayyadinta Nace a a inada man kitso bari na dauko kibiyar ma dana shiga daki saina dauko tawa da matajina haka kawai kizo da mataji inyarda kisamin akai Na dauko tabarma da kujera na shimfida tabarmar na aje mata kujerar na shiga taje kaina dan banason wani ya tajemin kai ciwo yake min Ina cikin tazar kan naji tafara magana Kai amarya kina da gashi gaskiya ji gashinki baki ta taso tasa hannu tana tabawa kai ga laushi me kike sama sa gaskiya dama nice.... Babu tubarkallah babu komai take tankani azuciyata nace tubarkallah masha allah Nagama muka shiga kitso Tana min kitso tafara bani labari Amarya kinsan fadime ko? Nace maman zainab nasanta mana Tace ba irin sanin nan ba nake nufi Ai abin dayasa kikaga in kika gaidata bata amsawa ba Diyarta fa hajjo taso ya aura hauwa,u to shikuma ahmad baya son yarinyar tunda bata tashi cewa ya nemi Hauwar ba fa Saida Mijinta ya yi sha awar hada auran ku sannan ta tada fitinar wai ta riga data zaba mai mata ita bata yarda ya auro ki ba Tawa aminiyarta alkawarin zasu hada auran zumunci Amma mijinta yadai nuna mata fin karfi ne a lokacin da kuma hadin kan kaninshi na can kano tunda shi yanada zafi dole akai amma ansha daru fa Kuma hauwar fa tana son mijinki sosai shiyasa uwarta ta rikice da akace ahmad zai yi aure harfa sabani suka samu da ita fadimen daga bayane suka shirya Nidai nayi shiru inajinta Bandai cemata komai ba amma hakika biri yayi kama da mutum irin kiyayyar da hajjo ke nunamin ba banza ba bayanna nan in fadime tazo irin kallon datake aunamin na fadarmin da gaba saidai nayita addu a a zuciyata innaganta intazo ina takura Na lula cikin tunani maman Aisha ta taboni Ai infada miki Hauwar na zuwa gidannan sosai dan dai dataji yayi aurene ta dauke kafarta amma inaga wataran ki ganta da gidannan gidan zuwanta kenan saita wuni nan Indai tazo karki bata fuska Nidai ina jinta ba um ba um um ina mamakin fadi ba atambaye kanta ba Ashe abin datakeso tamin gulmar shi kenan to da lokacin hajjo ta fito fa? Shikenan ta jamin bala,i Ina jinta tana min kitson nidai allah allah nake tagama min intashi banason inyi magana bansan abin dazata je ta idar ba kuma nasan abin data keso kenan dataji nayi shiru ban tanka wannan ba Sai ta dauko wata firar ta fara sukar hajjo akan yadda take bani ayyuka wai su a yarensu basayin haka in itace bazata yarda ba banga yadda takewa uwar mijinta ba ai ita ko arzikin wanke cokali bata dashi bare tayi mata Ai hajjo kafin inzo aikin girkinta yana kai karfe hudu bata gama ba amma zuwana sha biyu angama da dai sauran soki burutsunta Nidai nawa um uhm kawai bantofaba amma duk da haka haka taci gaba da bani labarai harda na mutanen can cikin gidan Tafara min gulmar wata mata da ake kira Ya Larai ita da kishiyarta Nnagi wai Ya larai din tana da wata jigida ta tsafi ita ma kishiyar bata da aiki sai bin bokaye dai dai sauran surutanta na gulma Tana cikin maganar aka kira wayata na duba ahmad ne me kiran na tashi naje daki dan indaga Ina gamawa nabude labule fitowa ta tayi dai dai da barin jikin kofar daki na danaga tayi ta juya da sauri alamar labe tayimin data ga lallai naganta sai ta wayance Amarya kibani buta dan allah zan danyi fitsari na koma daki na dauko mata buta na mika mata azuciyata ina allah wadaran da hali irin na munafuki munafuki baisan wata aba wai ita kunya ba inba haka ba ai yaci taji kunyar kamata danayi Haka dai muka gama kitson na tashi na shiga daki na dauko dari biyu na bata tace bazata amsa ba nayi nayi taki amsa sai na shiga daki cikin sabulan wankana dana wanki na dauko dai, dai, na fito nace to gashi da kyar dai ta amsa Ta tafi Na koma daki ina Tunanin maganarta datace hajjo diyar fadime taso ahmad ya aura Nadai tattara maganar na watsar nashiga hidimata ***********"************* Tun ranar da aka shigomin daki bankara bari anmin kallo yakai karfe sha daya bama bare da suke kaiwa shabiyu sai yzamana daga karfe goma tayi nake kashewa ko suna so ko basaso .sai dai da safe hajjo tai ta sirfa bala,i to tun tana magana ma harta gaji ta daina Yau dawuri nakwanta saboda har karfe tara basu kawo wuta ba ga zafi zafi garin yanayin hadari amma ruwan bai sakko ba inaga shiyasa yan Nepa basu kawo ba dan indai akwai hadari basu cika kawo wuta ba To saina dan dage labule na kulle net amma a tsorace nake na kwanta nufina in iska ta dan shigo saina rufe dakin dan gaskiya ina da tsoro musamman da aka aunani ranar to sai yaxamana in zan kwanta saina dauki wukata nasa a kasan filona saboda ina ganin kamar wataran mutumin zai iya balle min kofa ya shigo Barci ya daukeni naji kamar a mafarki irin abun dai da akemin rannan sai kokarin rabani da zanin jikina ake dan ko shirin barcin banba tunda badaniyar barcin na kwanta ba Naso fasa ihu amma saina yi tunanin rannan ma babu wanda ya tambayeni ba asin ihun har yau Aikwa bance komai ba na dinga lalubawa har na zura hannu na akasan filon na dauko wukata yana zuwa lokacin yana kokarin karasa kuncewar ahankali yake yi ba irin na rannan ba ina jinshi Aikwa bai kammala kunce zanin ba nayi sauri zaburowa na kawomai yanka da wukar saitin inda nakejin numfashin sa aikwa naji ya fasa wani firgitaccen ihu Yayi saurin sauka gadon yanemi hanya ya gudu na tashi jikina na rawa Na lalubi fitila na kunna duk wajen ya baci da jini alamar dai tabbas nasame shi da wukar Azuciyata nake sakawa koma wane ne indai har agidannan yake zanga shaidar hakan da safe tunda nidai nasan tabbas na yanke shi Na tashi da sauri na je na kulle dakina nadawo na kwashe zanin gadon na goge duk inda jinin ya bata nasa kilin da dan tsumma da ruwa na gyara tsakar dakin hanyar da yabi jinin duk ya diddiga Na koma na shimfida wani zanin gadon na kwanta ina tunanin Yakamata infadawa ahmad halin dana ke ciki dan gaskiya gidannan ya fara bani tsoro Dame zanji ga barazana ga mutumcin aure na ga azabar su hajjo ga rashin yan uwa da miji a gari bani da wani wanda zan tattauna matsalata dashi Dan gaskiya banajin zan iya kiran mahaifina infada mishi ga halin danake ciki banason tada mar hankali Wanda dudu du auran nawa baifi wata ba ace harna fara fuskantar matsala kuma dole zai samu matsala da dan uwanshi tunda zaice yana kallo akemin Saboda mahaifina mutum ne me zafi musamman ataba daya daga cikinmu kai zai iya cewa ma nadawo gida Ahmad nakeji gaskiya tunda shi baya munana min inaganin inhar nafada mahaifina ya daukeni zaizama kamar na watsa masa kasa a ido yadda yake sona da kuma lallashina Kuma bawata yar uwa mace gareni ba bare inkirata mutattauna kozan samu saukin matsalar ko ina da ita bana tunanin zan iya fallasamata sirrin gidan aurena daga yin aure Karshe dai na yanke shawarar fadawa ahmad dan bansan nan gaba mai za faru ba kar wataran ya ida nufin sa Haka dai na kwanta da nufin insha allah da safe zanyi maganar da mijina Sannan inzuba ido ingani ko anan gidanne ake shigomin daki insan irin zaman da zanyi dasu *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍_*✍️ *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudin ta wannan account number 2375144550 Lawali ahmad zenith Bank ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* 09/11/2022, 2:16 pm - Maman Dan Albarka Ce: *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍_* *_Littafin tushen mu daya labarine daya danganci Wata zuria wadda babu abin daya yiwa zuriar nan lullubi face Cin amana zalunci rashin tausayi rashin tsoron allah sannan ga sassanyar soyayya labarin Aminatu da surukarta labarine da zaka zubda mata hawaye sannan ga kannen miji suma sun sako ta gaba shin dama haka yakamata surukai su zauna da matan ya,yansu? Duk sai kun tsunduma cikin wannan labari mai suna TUSHEN MU DAYA_* Ina kuke masu fama da ciwon ulcer da infection shin kinyi yawon niman magani Amma Baki face ba??.toh ga GHT royal jelly tana maganin cittutuka da dama 👇👇examples Store care Yana magnin ulcer ko wacce iri ce B clear yana maganin infection na cikin jini ko wani irine shida female care mace inta hada wannan saita dawo,karki Yi Wasa da lafiyarki infection tana da illoli da dama ta kansa mijinki yaji baya Jin dadin kasancewa dake dan haka sai kin tashi tsaye domin gyara aurenki da kuka da lafiyarki Uwa Uba royal jelly,myco balance da sulfur soap Ina amarya da uwar gida kizo kiyi fes abinki,duk suna da kyau ba sai a Baki labari ba in Kika gwada ke Zaki bawa wasu labari Ina masu hawan jini kuzo kunemi bp support damasu ciwo sugar kuzo ga naku sugar control din Ina masu Neman haihuwa in takaice maku duk wani Mai matsala indai yanemi kayan GHT insha Allah matsalar tazo karshe indai kana Shan wannan supplement din good health care treatment ne Location dutsinma Katsina State Muna aikawa ko Ina ko wani gari mutum yake insha Allah cikin aminci contact me *09125253872* Sannan munada kayan masu ciwon gabobi kuzo kusai gum massage da sauransu 💃💃💃 Karku Bari wanan Daman ta wuce ku ```Bismillahir rahma manirrahim``` *Free Page7️⃣* *_WAI SHIN MENENE TUSHEN WANNAN ZURIA TA SU HAJJO_*�? Asali su mahaifina Yan asalin kasar Niger ne A maradi gidan su mahaifina gidane irin gidan gargajiyar nan Kakanmu Malam Muhammadu Allah ya azurta shi da tarin dukiya yana da mata uku Ya,ya bakwai uwar gidanshi itace Fatima mace me hakuri da kawaici da sanin ya kamata me kokari kullum ganin anzauna lafiya anhada kai anzama tsinyaya madaurinki daya tana da yara uku Na farko shine Musa sai kuma Abdullahi sai mahaifina salisu su uku take dasu suntaso cikin so da kaunar junan su kowa na kokarin yiwa dan uwan sa in ya samu musamman mahaifina da yake karamin su suna tausaya mai amatsayin sa na kanin su Sai Asabe ita tana da yara biyu Aliyu da kuma laure asabe macace me matukar son zuciya mafadaciya ce ta gaske bata kaunar zaman lafiya burinta kullum ayi fitina koda yaushe tana cusawa yaranta kiyayar yan uwansu dan tana bakin ciki da yaran Fatima saboda da ya,yan fatima mazane ita kuma daya ne namiji tana ganin cewa in kakanmu ya rasu yaran fatima zasu kwashe gado shiyasa kullum cikin neman fitina take da kuma hanyar da zata kuntatawa fatima Sai Talatu ita kuma ya,yan ta uku duka mata ita wannan tafi asabe saboda Ya,yanta duka mata ne dan haka ta kulla abota da manya manyan bokaye gurin ganin ta wargaza gidan yazamana ita da ya,yanta ne zasuci gado ita bada fatima kadai takeyi ba harta asaben bata bari ba saboda ai itama tanada namiji guda Haka dai ake rayuwa gidan kakanmu yayi kokarin basu ilimin addini gwargwado sai kuma noma da wannan mazan keyi Allah yawa gidan nasu albarka inda koda baki akayi a garin to fa gidan kakanmu za asauke su kakanmu yana da son mutane da kyauta shiyasa gidan koda yaushe cike yake da mabukata Kwatsam wata rana fatima ta kwanta ciwo wanda anyi maganin anyi maganin amma ina anma kasa gano kan cutar tata Inda watarana aka wayi gari rai yayi halinsa Mutuwar fatima ta girgiza malam muhammadu matuka tare da ya,yanta da yan uwanta inda tawani bangaren tazama abin farin ciki ga kishiyoyinta Lokacin Musa nada shekara ashirin da hudu Abdullahi nada shekara ashirin sai mahaifina salisu dan shekara Goma sha bakwai ******"***************** Bayan rasuwar Fatima sai gidan ya zama kamar dama jiran mutuwar tata kishiyoyin keyi inda Suka fito da sabon salon wulakanci ga su Musa saboda babu idanun mahaifiyar su gallazawa iri iri dan ma dai lokacin da wayon su bawani zaman gidan suka cika ba saidai insunzo amsar abinci da sauransu Sai yazamana aliyu yaron Asabe me shekaru sha biyar ya daina zuwa gonar ma saboda daurin gindi da mahaifiyar shi tamai zasu tafi gonar tare shi kuma zai kama hanyar yawon shi Su musa suke zuwa gonar Kuma asabe ta musu gargadi mai tsauri insuka bari mahaifinsu yasan aliyu baya noma zasu gani dayake musa da wayonsa yasan abin data ke nufi bawai Zata cutar dasu ta fili bane tsoronsa karta cutar mai da kanne dan haka sai yaja kannensa yace karsu sake su fada Haka dai rayuwa taciga ba da tafiyar musu yau dadi gobe akasin haka ******""***"************** Kwatsam malam Muhammadu shima ya kwanta jinya inda ko sati be cika ba yace ga garinku Allah sarki alokacin Su musa sunsha kuka sunyi jimamin rashin mahaifinsu sun zama marayu Gaba da baya Ahaka akai sadakar uku har bayan arba,in su mahaifina suna rayuwa ne kawai amma su sunsan basu da wani gata sai allah Bayan rasuwar malam Muhammad da Kwana arba,in da biyar ne limamin garin da sauran yan uwanshi suka yanke shawarar rabon gado inda suka zo har gida suka tara iyalanshi suka gabatar musu da bukatarsu danneman a yanke shawarar yaushe yakamata a raba gadon da kuma yadda za atattaro kan dukiyar sa dan yabar gonaki da filaye harma da gidaje ba iya garin kawai ba harta da makotan su Anan dai Talatu tayi zaraf gurin cewa ita gaskiya bata fita a jimamin rashin mijinta ba babu wani gado da za ataso da rabonshi yanzu ta kare maganar da rushewa da kuka Asabe ma ganin haka sai itama tace batason rabon yanzu abari a kwana biyu dan tasan halin talatuwa tsaf ruwa baya tsami banza itama dan a tsaye take da tuni talatuwa ta kaita kasa Haka dai taron ya watse ba asamu matsaya ba inda aka bar magabar kan insun bukaci hakan sa yiwa liman magana *********************** Akwana a tashi akace asarar mai rai kwatsam aka wayi gari salisu ya bata sama da kasa anne meshi an rasa anyi duban anyi duban amma babu shi babu labarinsa Hankalin su musa yayi matukar tashi karamin kaninsu ya bace Inda suka bazama gari gari suna nemanshi Sune nan sune can duk sun fita hayyacinsu Abin mamaki kuma su asabe ko ajikinsu amma fa idan yan jaje sunzo sunfi kowa nuna damuwar su ta hanyar yi mishi sharrin guduwa yayi yawon duniyar sa harda kuka wai ya watsa musu kasa a ido sunkasa rike amanar malam Haka dai tafi tafi tun ana sa ran ganin salisu har anfidda rai Tunda kusan shekara uku kenan yanzu amma fa yana ran yan uwanshi suna da burin nemoshi duk duniyar da yashiga Zuwa wannan lokacin asabe da talatuwa bakinsu daya sun daina fadan sun hade kai sun kara gaje gidan kuma abun mamaki ba akara tado da maganar rabon gado ba Asannanne kuma musa ya fito da matar auran sa hasana yarinyar wajen liman nan aka yi auran ya tada daki guda yasa matar shi inda tanan abdullahi yasamu saukin wasu abubuwan tunda ga matar yayanshi. Lokacin su asabe suka fara gallazawa amaryar ganin itama fa tana da gata insuka cigaba liman zai iya sanin halin da ake ciki Sai suka yanke shawarar biyomata ta bayan gida Tun ana saran zata haihu har aka fidda rai dan ko batan wata bata taba yiba tsahon shekara biyu kenan duk da alokacin bawani damuwa aka cika ba dan kin kwana biyu baki haihuba amma haka su asabe suka sakota gaba Wai juya musa ya auro Haka dai suka sata gaba da manakisa kala kala *********************** Watarana Musa ya dawo daga gona yana kokarin shiga gida yaji ana kwala mai kira Ya juyo bawani bane sai abokin sa Abashe Abashe Dan kasuwane kina kasuwancin sa a Nigeria yake yinsa sai in ankwana biyu yake zuwa yaga gida da iyalansa ya koma Ya tsaya yajira shi ya karaso suka shiga gaisuwa Malam musa ya bayan saduwa? Alhamdulillah zamu ce Malam abashe Yace masha allah Dama nazone in fada kasan sana ata a nigeria nake yinta to Wancan satin munkai kaya lagos Sai kawai na hadu da Salisu....... Bai bari ya gama maganar ba yayi sauri kama kafadun shi cikin zumudin son jin labarin dan uwansa ji yake hakan da yaji kamar ma ance masa ga salisun yadawo Ina kaganshi ? dan allah a ina ne meyasa baku taho tare ba ? Meka ga yanayi? Inane lagos a Nigeria .? Ya shiga jeromai tambayoyi batare da yabari ya karasa maganar da ya dauko ba Malam abashe ya masa kuri cikin tausayawa yace naganshi suna Aikin lody ne Kuma nakira shi mun gaisa yake cemin ina kuke .Nace kunanan cikin tashin hankalin rashin sa ya taimaka ya komo gida Yana hawaye yace min shi baisan meyasa yabar gida ba yadaiji garin ya mai zafine kamar ana wura masa wuta kuma bayajin zai iya dawowa amma infada maka yana cikin koshin lafiya Yace gaishe ku sosai naso ya tsaya ko doguwar magana muyi amma da dai yace min yana zuwa har aka gama lodyn motarmu ta tashi bankara ganin sa ba Na tambayi mutanen wajen ko sunsan inda,yake zama sunce basu sani ba kullum indai akwai aiki yana zuwa kuma ana gama aiki Suke neman sa su rasa Haka dai na hakura amma tabbas yana garin lagos Musa yayi shiru can yanisa yace tafiya Nigeria ta kamamu dole zanje nemo dan uwana yana maganar yana zubda hawaye duk da yana cikin farin cikin jin cewa dan uwansa na raye amma hakan bai hanashi kokawa ba Ya yi wa malam abashe godiya sosai tare da fadin zaiyi shawara insha allah su kayi sallama suka rabu Malam musa ya kira abdullahi yamai bayanin halin da ake ciki allah sarki dan uwa mai dadi shima tuni ya rude da murna Inda yabawa dan uwanshi shawarar su tafi Nigeria neman kaninsu Sun tsaida maganar zasu tuntubi malam abashe lokacin komawar shi inya so sai su koma tare ************************ Bayan wasu yan kwanaki Musa da abdullahi sun yanke shawarar tafiya sunne mi malam abashe Inda tafiyar su ta kama washe gari da asuba sun fadawa Asabe da talatuwa suna fada musu sukace amma dai da matarka zaka tafi musa Yace a a zaibarta nan tukun tunda neman kaninsu zasu kawai bawai zamaba kuma sannan basu san yanayin inda zasu sauka ba Haka dai washegari suka musu sallama suka rankaya sai Nigeria kasa mai cike da albarkatu.... ********************"**** Akano suka sauka ainahin inda abashe ke aikin sa inda daga baya bayan sun huta ya musu jagora zuwa lagos sun sha wahalar neman basu sami komai kamar shi ba Inda abashe yace ya ganshima ca sukai ko me kamarshi basu kara gani a gurinba daga ranar Haka dai kwanan su uku a lagos suka hakura suka juyo da niyar zasu kuma dawowa daban tunda sunsan hanya ko za adace dan karsu shiga hakkin abashe *******************"*"** Sun dawo kano bayan sati musa da abdullahi suka kuma nikar hanya ko za adace nanma dai haka suka dawo babu labari gari irin lagos ina zasu ganshi sannan gashi ba wani suka sani ba Bayan dawowarsu ne abashe ya basu shawarar me zai hana su dawo da kasuwanci kano madadin noma da suke acan sai sun jira damuna Inyaso in damuna tayi sai su koma suyi noma Daganan sai su cigaba da neman dan uwansu asannu ko zasu dace Sunyi shawara da juna inda sunsan dole inzasuyi kasuwanci sai da kudi to su kuma basu dashi karshe dai suka yanke shawarar sai sun koma zasu dawo inda yiyuwar hakan *******""*************** Bayan dawowarsu sun sami liman da shawarar kuma yabasu goyon baya dari bisa dari Musa ya tattauna da matarshi inda suka ajiye maganar akan sai yaje yafara zama inyasamu inda zai ajeta yazo ya dauketa Sai dai matsalar kudi inda suka fadawa liman liman da sai lokacin maganar gadon su ta fadomai yace Kuna da kadara ai in da anraba gadon amma ikon allah wajen shekara da shekaru babu wanda yakara tada zancen Yakamata ace ansaukewa mahaifinku nauyin amma matannan shiru daga cewa zasu tuntubeni Amma ni dole zan tada maganar saboda abawa kowa hakkin sa kwa samu guzirin tafiya dan kukafa kasuwanci mai inganci ************************* Ha ka kwa akayi inda liman ya samu su asabe da maganar kai tsaye da kuma kudurinsu Inda asabe da talatuwa suka sam su basu yarda ba saboda me aidai suna zaune lafiya bawani rabon gado salon kan ya,yan su ya rabu da dai sauran maganganun su marasa kan gado Karshe liman ya fahimcesu suna kokarin handame dukiyar marigayine saboda duk takardun filayen marigayi na wajen asabe Liman ya tunatar dasu illar abin dasuke kokarin yi inda suka fututtuke su ba niyarsu kenan ba a karshe dai dole ya barsu ya dawo . Yayiwa su musa bayani Musa yace kabarsu Baba ni akwai wata takardar gidan baba dake can hayi to kafin ya rasu ya bani yace in aje masa sai kuma har allah ya mai cikawa bai ne meta ba Dama ina da niyar in anzo rabon gado infito da ita amma yanzu me zai hana mu saida gidan inyaso Daga baya in anzo rabon gadon sai mu fito da kudin gidan Liman ya ji dadin shawarar da ya kawo nan da nan batare da sanin su asabe ba aka saida gida Suka harhada suka rankayo Nigeria tare da fatan dacewa da kuma samun dan uwan su *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍✍️_* *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudi ta wannan account number 2375144550Lawali ahmad zenith Bank ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* 09/11/2022, 2:16 pm - Maman Dan Albarka Ce: *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍_* *_Littafin tushen mu daya labarine daya danganci Wata zuria wadda babu abin daya yiwa zuriar nan lullubi face Cin amana zalunci rashin tausayi rashin tsoron allah sannan ga sassanyar soyayya labarin Aminatu da surukarta labarine da zaka zubda mata hawaye sannan ga kannen miji suma sun sako ta gaba shin dama haka yakamata surukai su zauna da matan ya,yansu? Duk sai kun tsunduma cikin wannan labari mai suna TUSHEN MU DAYA_* Ina kuke masu fama da ciwon ulcer da infection shin kinyi yawon niman magani Amma Baki face ba??.toh ga GHT royal jelly tana maganin cittutuka da dama 👇👇examples Store care Yana magnin ulcer ko wacce iri ce B clear yana maganin infection na cikin jini ko wani irine shida female care mace inta hada wannan saita dawo,karki Yi Wasa da lafiyarki infection tana da illoli da dama ta kansa mijinki yaji baya Jin dadin kasancewa dake dan haka sai kin tashi tsaye domin gyara aurenki da kuka da lafiyarki Uwa Uba royal jelly,myco balance da sulfur soap Ina amarya da uwar gida kizo kiyi fes abinki,duk suna da kyau ba sai a Baki labari ba in Kika gwada ke Zaki bawa wasu labari Ina masu hawan jini kuzo kunemi bp support damasu ciwo sugar kuzo ga naku sugar control din Ina masu Neman haihuwa Kai in takaice maku duk wani Mai matsala indai yanemi kayan GHT insha Allah matsalar tazo karshe indai kana Shan wannan supplement din good health care treatment ne Location dutsinma Katsina State Muna aikawa ko Ina ko wani gari mutum yake insha Allah cikin aminci contact me *09125253872* Sannan munada kayan masu ciwon gabobi kuzo kusai gum massage da sauransu 💃💃💃 Karku Bari wanan Daman ta wuce ku *Masu son a tallata musu hajarsu ko link din group dinsu zasuyi magana ta wannan number 09138320449* ```Bismillahirramanir rahim``` *Free page8️⃣* Isowar su Nigeria zamu iya cewa sun shigo da kafar dama agarin kano suka yada zango wajen abashe kafin susan wacce sana,a yakamata su fara Inda a karshe Suka yanke shawarar fara saida kayan masarufi Abashe ya shige musu gaba Ta hanyar hadasu da masu bada hayar shaguna da kuma yadda zasuna saro kaya da sauran su inda cikin dan lokaci allah ya albarkaci kasuwancin nasu Inda suka yanke shawarar Musa yaje ya dauko matar shi ko haya ne ya kama mata kafin suga abinda hali yayi Sun kama gida me dakuna uku da bandaki da kitchen Inda Musa ya shirya yaje can Gida niger ya dauko Hasana tare da amincewar Malam Liman tunda lokacin Rani ne da Niyar inda muna tazo sai su dawo A wannan komawar ne kuma kafin su taho ya je yiwa talatuwa da Asabe sallama sai ya tarda kanwar talatuwa Mero Dake garin tasawa tazo Bayan sungaggaisa ya musu sallama mero ta gaishe shi ya amsa mata batare da Tantance wacece ba Bayan tafiyar sa mero ta kalli talatuwa Yaya talatuwa nikwa nace wai har yanzu Matar musa bata haihu ba ? Talatuwa ta tabe baki ke ina wani batun haihuwa ai ita da haihuwa sai dai taga anayi Ta karashe maganar tana mai kwafa Mero tace kamar ya yaya? Eh ai indai ina,raye bazan taba bar hasana ta haihuba tana haihuwa fa Shikenan Asirin da mukaiwa Su musa na rufe bakinsu akan rabon gadonnan ya karya Sannan yaron ma yashiga zuriar gidannan shiyasa fa muka kada kan salisu mukasa aka mai kurciya saboda duk cikinsu ya fisu taurin zuciya da zafin rai Boka ya tabbatarmin indai yana nan garin to tabbas wataran fa zai tada rigimar rabon gado shi yasa na shawarci asabe mukasa aka mai kurciya kafin musan yadda zamuyi Da sauran yan uwan nashi Mero ta kama haba tace wai yaya ya akai naga kin dinke da asabe keda bakison matar nan amma yanzu har wani shawara kike da ita? Talatuwa ta bushe da dariya Hmm yaro yaro ne kina tunananin Zan hade kai da asabe a banza ne ina Ni inada dalilina na hade kai da ita saboda makullan dukiyar Malam duk suna hannunta ma ana takardun kadarorinshi burina shine in rabata dasu Wanda ina kammala kudirina in haukata shegiya yadda babu yadda za ai ta furta ma takaddun na wajena basai in tana da hankalin ba sannan Aliyun datake takama dashi shima kada shege duniya zanyi inyaso laure bawata matsala zata zamemin ba daga tayi aure an wuce wajen Ta kare maganar da babbakewa da Dariya Asabe da ke shirin shigowa taja wani wawan burki sakamakon Mugun abin dataji wanda duk da dama bata taba kawowa talatuwa biyayyar da take mata ta allah bace Amma batayi tunanin Mugun nufinta kenan ba Lallai fa dan adam mugun icce yanzu duk yadda talatuwa kemata dama Abin datakeso ta rabata dashi kenan Hmmm lallai akwai aiki gabanta ita fa dama abinda ya kawota wajen talatuwar shine Tsegumin tafiyar Musa da iyalinsa da kuma yadda za a bullo musu karma su waiwayi garin yazamana cewa sun tafi kenan ashe dai rabon Tazo taji mugun abune Taja kafarta da kyar ta kai kanta daki tana kudurta cewar saita yi maganin talatuwa zata gwadamata tafita shekaru saitayi wasa da ita itama Can kwa bayan sungama tattaunawa ne Mero ta dubi Talatuwa nikwa yaya da zaki shigemin gaba aida kin hadani da musa Wlh Inyi aurena in huta da Wannan rayuwar kinga Bilkisu fa babanta yace amsar abarshi zaiyi Ga uban gorin dana ke sha na yan tasawa da basa gani su kyale wai na kaso aurena nadawo ina jerawa da inna Gaskiya ki hada ni dashi Talatuwa ta dubeta kekuwa mero mekika gani ga musa Da harzaki ce shi kikeson aure? Mero tace yaya kenan ke bakiga abin danagani ba Musa fa yanzu akwai alamun kudi sun zauna masa bakiga irin suturar da yasa ya zo ba kaya ne masu daraja dan dai ke kullum bakya yawone shiyasa bakisan komai na zamani Ba ta kare da yiwa yayarta ta tsiya Talatuwa tace shikenan tunda kin nace amma fa ni atsarina babu haihuwa ga musa kwata kwata kina son rusa min tsarina ne kawai Tunda kedin kinsan dai bazan iya cutarda keba sannan bazan bari kiyi aure babu haihuba Mero ta ce to ai yaya inni na aure shi na haihu fa riba biyu kenan kinga ya,yana zasuci dukiyar shi ta can da yake tarawa Sannan zan kori wannan kodaddiyar matar tashi danni atsarina babu kishiya kinsan abin da yafi to dani kenan Talatuwa tace kinkawo shawara kanwata riba biyu kenan fa suka kyalkyale da dariya suka tafa kamar wasu kawaye Talatuwa ta nisa tace yanzu dole insa ido insan dai dai lokacin da zai kara dawowa dan muyi masa shiri na musamman wanda ba musu zai aure ki keda kanshima zai taho tasawar ya nemi auranki Inma naga zai bata mana lokaci basai nasa amai kiranye ba yadawo ayi bikin Suka cigaba da kulle kullensu ************************* Bangaren Musa sun sauka kano cikin amincin allah inda gidan dasuka kama Ya ba abdullahi daki daya dakuna biyun kuma shida iyalinsa Rayuwa na ta tafiya inda kasuwancin su ke kara bunkasa Watarana kawai malam Musa yaji hankalinsa yayi gida niger Inda yasanar da abdullahi yana son zuwa gida abdullahi yace shidai bazai jeba dan baiga mezaije yiba A karshe dai ya bar abdullahi akan sana,ar shi da kuma kula da hasana inda ya tafi da niyar kwana biyu zai dawo ************************* Saukar sa gida da kwana daya Wanda su talatuwa sun shirya masa tsaf Bokansu ya tabbatar da yana hanya Wannan tasa Mero tazo gidan yayar tata ta kwana Daga zuwansa suka tarbeshi da kyakykyawar tarba wadda baitaba samuba Wanda tare da mero aka dinga hidima dashi wadda bokansu yagama shiryata tsaf Aikwa musa yana ganinta yaji kawai bukatar auren ta yake inda ya tunkari talatuwa kaitsaye don jin karin bayani Tace mai a bazawara ce tataba aure da diyarta yace yaji yagani inhar zata amincemai yanason ayi auren ne ya koma da ita can inzai tafi Tace zata tuntubi meron Duk shige da ficen su asabe na kallon su sai dai batasan niyar suba amma fa dama ita tuni ta janyewa asabe ita ma danata kudirin akan musa Ta kudurta aranta indai yakoma yanzu bazai kara waiwayar gidaba shima kurciya zata sa amasa ***************"""*""****** Musa ya jewa malam liman da maganar inda liman babu wani ja ya shigemai gaba wajen neman auran Duk da diyarshi za awa kishiya Yasan watakil musa yana neman magajine shiyasa zai kara aure amma yaso hada zuria da shi yaron nada hankali yadai cigaba da addu ar allah yabawa hasanar shi haihuwa itama . Baiso ace kanwar talatuwa musa yanema ba amma ba yadda zaiyi tunda yanason abarshi Kwatsam asabe taga su talatuwa na shirin zuwa tasawa nan dai ta daure ta hanyar tambayar asaben me ake a tasawa Inda asaben cikin iyayi da nuna isa da nuna lallai ta isa da musa tashiga cewa auren mero zamuje a daura da musa Asabe tace wanne musan? Musa dai danmu dakikasani kinsan haihuwa yake nema ruwa a jallo gwara ya auri bazawarar ko a dace da yan dagwai dagwai Maganar ta daki asabe amma saita shanye tace Ah lallai masha allah allah yasanya alkhairi ta fada cikin zallar bakin ciki da nata kudirin daban Bayan tafiyarsu ta shiga daki tarasa inda zata sa kanta tayi nan tayi nan can ta bushe da mahaukaciyar da riya cike da mugunta tace Wallahi wallahi Talatuwa ke wawiyace amma zan koya miki hankali Badai dan dukiyar musa kika aura masa kanwarkiba wato babu gado bari a koma aci a inda yake samu Hhhh ta kara fashewa da dariya indai ni asabe ina raye ko arzikin musa bazanbari suyi ba bare har a fantama da dukiya kuma su da garinnan sai bayan raina muddin ina raye kanwarkima ta tafi kenan mu zuba mugani shege ka fasa Sukwa ana can su malam musa ana shirye shirye daurin aure inda bayan daurin auren Mero da malam musa suka rankayo nigeria ***********"************* Kwatsam saiga malam musa daga zuwa ganin gida ya dawo da mata Inda ya tunkari hasana yamata bayanin baikara aure ba don ya wulakantata ba Da dai sauran kalaman kwantar da hankali Allah sarki hasana mace me hakuri da takwakkali tace babu komai ina zata zauna malam ? Yace dayan dakin da kike aje kwanika zaki dawo dasu nan sai ita ta zauna a nan Tace babu komai ya hadasu ya musu nasihar zaman lafiya Hasana ta kwashe kayanta yasaka Mero wadda Dawowarta Kano sunanta ya rikida ya koma hajjo sakamakon sunan mahaifiyar hasanar ne saboda haka suke cewa mahaifiyarsu shiyasa ta saya sunan ya koma hajjo Tun daga nan sunan ya bita Da ta kwantar da hankalinta ana zaman lafiya amma daga baya ta tsiro da salon munafurci da Kisisina yau ta hada malam musa da,hasana husuma gobe ta hadashi da abdullahi kaninsa Hakadai tazamemusu masifa a gida hasana nasane da ita ke duk wannan munafurcin Amma don azauna lafiya bata biyemata ba saidai tana taka tsan tsan da abinda zai hadasu **********""""*""********* Ana nan abdullahi ya hadu da wata bakatsiniya tana kawo tallar abinci shagonsu me suna zainabu Zainabu irin yan matannan ne masu budadden ido sannan ga rashin kamun kai gata girma batayi aure ba Amma a haka abdullahi yace yaji yagani ita yakeso Inda yayanshi yashigemai gaba akai auran ta tare a dakin da abdullahi ke kwana yazama gidan su uku kenan Tunda zainabu ta shigo sai hajjo tasa mu abokiyar cin mushe suka hadewa hasana kai Inda zainabu ma na shige shigen malamai ta silar hakanne nema ta auri abdullahi tuni suka dinke takara dora hajjo akan hanya Rana daya aka wayi gari hasana ta tubure ita bazata kara kwana garin ba tagaji da zama da malam musa gida zataje Malam musa yayi yayi taki hakura hakadai ya shiryata ya kaita gida da kansa ko in hankalinta,ya kwanta kwana biyu zata yarda su dawo Ya tsaya jiranta har wasu kwanaki amma bata canja zani ba Liman yace yayi hakuri ya koma in hankalinta ya kwanta ya dawo ya dauketa Haka malam musa ya dawo gida jikinshi a sanyaye saboda gaskiya shi yanason matarshi amma dole tasa ya hakura zuwa lokacin da zata yarda ta dawo Ai hasana na barin gida hajjo ta baje kolinta ta samu yadda takeso Sun kara curewa ita da zainabu sai abin da suka cewa mazajensu za ayi takai ta kawo malam musa na mugun tsoron Hajjo baya taba Mata musu akan abin Datace komene ne ************************* Bayan Tafiyar malam musa hasana ta warware tana harkar ta kamar ba itaba sai dai ko maganar komawa gidan malam musa bataso sam Kuma sannan ne tafara kananun ciwo yau da lafiya gobe babu inda mahaifiyar ta ta gano cewa lallai tana da juna biyu Tasamu malam da maganar cikin tsananin farin ciki tana fadamai shikenan ga hanyar komawar hasana dakinta Malam ya maza ya kwabeta da karta sake yaji maganar su binne maganar cikin hasana danshi yasan tana da makiya su bar maganar a tsakaninsu zai cigaba Da mata addu a dan yasan cewa tabbas wannan rashin zaman nata wajen mijinta ba banza ba Haka kuwa akayi hasana tacigaba da rainon cikinta batare da sanin kowa ba ko su asabe basuda labari saboda bawani damuwa sukai da ita ba Sannan itanma tunda tadawo bata wani fitowa ko tsakar gida bare suji labarin cikin wajen yan gulma *********************** Malam musa tunda yakoma baikara tunanin komawa gida wajen hasana ba saboda anciremai tunanin hakan kwata kwata Hajjo kuma duniyata tasamu yadda takeso sai dai ko batan wata bata taba yiba kusan shekara guda kenan da auransu amma shiru tayi Buge bugen tayi neme nemen maganin abanza shiru kake ji Inda ta addabi malam musa ita haihuwa take so kodai shine baya haihuwar da dai sauran maganganu Yakan cemata komai lokacine Ahaka har zainabu tasamu nata cikin zo kuga iyayi da kisisina saita fara yiwa hajjo gorin ciki abin na kona zuciyar hajjo amma takan danne saboda Tana amfanuwa da zainabun ba kadanba Zainabu taciga ba da renon cikinta cikin cin burin haihuwar da namiji dan ita dukiyar su abdullahi takeson handamewa itama nata burin daban Har addu a take allah karya bawa hajjon Kai allah yarabamu da Mugun mutum abin da allah ne ke kyautarshi ga wanda yaso saboda tsaurin ido irin na dan adam sai ya iya daga hannu ya roki allah karya ba wani wa,iyazubillah ************************ Haka hasana ta cigaba da rainon cikinta watarana ta shi da nakuda inda mahaifiyarta ta ita karbi haihuwar ta haifi danta santalele inda bayan haihu aka gyareta tsaf Sai bayan komai ya lafa tukun aka je gidan su asabe aka fadi haihuwar Lokacin da sukaji bakaramin firgita suka yi ba sun shiga rudu shin wacce hasanar ce ? Aka hasana dai matar malam musa Suka kwashi mayafai sukaje donsu tabbatar duk da suna cikin rudu yaya akai ta haihu bayan duk irin kudaden da suka kashe Sun tarar da mai jego cikin koshin lafiya ita da kyakykyawan jaririnta Inda aka tarbesu cikin mutumci duk kokarinsu na kar su tona halin da suke ciki na bakin ciki da hassada kiri kiri hakan ya kasa boyuwa Dan talatuwa ma da aka miko mata yaron kin amsa tayi tana allah ya raya dai barshi basaina dauka ba ainaganshi ma barcinsa yake Haka suka dawo kowacce ta kasa zaune ta kasa tsaye gashi yanzu sundaina sakin jiki da junansu bare su kulla wadda zasu kulla ************************ Bayan tafiyar su mahaifiyar hasana tashiga shakku akan irin yadda suka zo da kuma yanayin su Da liman yadawo tafada masa komai dan ita gaskiya bata yarda da suba sam dagani akwai wata akasa Liman yajamata gargadi me tsauri karta yarda insun kara zuwa tabasu jinjirin sannan ita kanta hasanar indai basun zo sunganta a tsakar gidaba Karta barsu suganta tce tayi barci shi yanzu burinshi malam musa ya waiwayo gida yazo yaga gudan jininshi Tunda ba zamanin waya bane bare asanar mai Hasana taciga ba da shayar da yaronta wanda ranar suna na zagayowa yaci sunan sa Ahmad wanda liman ne ya rada masa yayi komai da yakamata uba yayiwa yaro kama daga suturarshi zuwa ragon suna da dai sauran hidindimu Wanda daga bangaren su asabe babu ko allura data fito daga wajensu sunan sunyi jika sunsha zuwa gidan liman da sunan ganin jariri amma ba abasu kamar yadda liman yabada umarni hakan na musu ciwo dan suna da nasu Kudurin nazuwan kowacce burinta ta hallakar da yaron Haka dai har ahmad yacika shekara Daya yana tafiyarsa ko ina Asanne ne kuma hasana ta fara wani irin ciwo tun tana yi a tsaitsaye har ta kaita ga kwanci inda kullum cikin nemar mata magani ake Amma fa shiru akace wai malam yaci shirwa Tafi tafi har yazama ko magana bata iyawa Lokacin dole tasa aka cire ahmad a nono tunda yana cin abincinsa Gashi kuma har zuwa lokacin Malam musa bai waiwayo gida ba Bayan doguwar jinya allah yayiwa hasana rasuwa inda malam yaji mutuwarta yarinya mai masa biyayyah duk cikin ya,yansa itace mafi soyuwa agare shi Haka dai har bayan arba,in a lokacin ne kuma su asabe suka zo wai suna bukatar abasu ahmad su rike jikansu ya taso a gidan ubanshi Inda malam liman yayi tsalle ya dire akan bazai taba badashi ba Sunyi sunyi da sukaga babu riba sai suka hakura bawai dan sunbar maganar ba Inda malam liman yadage da nemawa ahmad magungunan tsari da addu,o,i ingantattu wanda koda mutum yaso cutar dashi da asiri to bazai taba tasiri akan shiba Ahmad yataso yaro me hazaka da kokari ga wayo duk inda malam liman yasa kafa to fa zai aje tashi baya taba yarda yafita batare dashi ba Zuwa lokacin yana da shekaru biyu ************************* Hajjo har yanzu shiru babu labari wanda zuwa lokacin Zainabu ta haihu amma Mace ta haifa duk da bataso hakan ba tanada Shekara daya takuma samun wani cikin Hankalin Hajjo fa inyayi dubu ya tashi Malam musa baida muba dan yasan haihuwa lokacice inyayi allah bai manta dashi ba zaibashi Kwana biyu inya kwanta yana yawan mafarkin hasana da wani abu ahannunta tana mikomai amma kafin ya mika hannu ya amsa sai yaga ta bace beganta ba Haka dai hankalinsa duk yayi gida Yasamu abdullahi da maganar inda suka yanke shawarar zasuje gidan daga nan sa duba gonaki tunda ba noman suke yiba aliyune me kula da gonaki wanda shi ba noman yakeba haya duk ya bada gonakin Yake amsar Kudaden yana murkushewa Bayan yanke shawarar malam musa ta tuntubi hajjo da batun tafiyar inda fa nan hankalinta ya tashi tana tsoron karfa yaje Ya dawo da hasana shiyasa tasa boka ya ciremai tunanin hasanar sam amma data sani tsanar garin tasamai gaba daya Gashi yace mata da asuba zasu tafi babu damar tayi komai tana ji tana gani suka tafi ************************* Bayan zuwan sune suka samu labarin haihuwar hasana da kuma rasuwarta malam musa yayi kukan rashin mace irin hasana mace tagari Inda ya nemi afuwar malam liman akan rashin waiwayarsu da baiyi ba Malam liman yamai uzuri Inda Ahmad tunda malam musa ya dauke shi ya makalkaleshi yaki bari ko sauke shine yayi Malam musa ga abun farin ciki kuma ga akasinsa babu hasana amma hasana ta haifa masa yaro inda babu inda ya baro kamannin mahaifinsa sak Ahmad ya kasance fari irin mai sirkin ja ja dinnan Yana da kyan shi gwargwado masha allah Da dare da zasuje gida saida dubara ahmad ya yarda ya rabu dasu Inda bayan tafiyar su liman yayanke shawarar indai malam musa ya bukaci Abashi danshi zai bashi dan kyan da ya taso gaban mahaifinsa Inda lokacin komawar malam musa yayi yanason komawa da yaronsa amma yana Jin kunyar liman Inda daga karshe yayi karfin halin tambayar ko za abashi ahmad yatafi dashi Yasa shi makaranta acan ta addini data zamani Inda babu wani ja in,ja malam liman yayarda Inda yabisu da addu,o,i tare da fatan rike amanar marayan allah Yanada yakinin tsarin dake jikin ahmad da kuma addu ar dayake mishi dare da rana bazai bari acutar dashi ba Duk wanda yayi niyar cutar dashi ta hanyar asiri tofa kan mutumin zai koma yadai san saidai cutar wa ta fili wannan bashi Da damuwa yasan Allah shine mai rayawa Kuma wuya bata kisa Sai kwana ya kare *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍_*✍️ *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudi ta wannan account number 2375144550Lawali ahmad zenith Bank ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* 09/11/2022, 2:16 pm - Maman Dan Albarka Ce: *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍_* *_Littafin tushen mu daya labarine daya danganci Wata zuria wadda babu abin daya yiwa zuriar nan lullubi face Cin amana zalunci rashin tausayi rashin tsoron allah sannan ga sassanyar soyayya labarin Aminatu da surukarta labarine da zaka zubda mata hawaye sannan ga kannen miji suma sun sako ta gaba shin dama haka yakamata surukai su zauna da matan ya,yansu? Duk sai kun tsunduma cikin wannan labari mai suna TUSHEN MU DAYA_* _ Ina kuke masu fama da ciwon ulcer da infection shin kinyi yawon niman magani Amma Baki face ba??.toh ga GHT royal jelly tana maganin cittutuka da dama 👇👇examples Store care Yana magnin ulcer ko wacce iri ce B clear yana maganin infection na cikin jini ko wani irine shida female care mace inta hada wannan saita dawo,karki Yi Wasa da lafiyarki infection tana da illoli da dama ta kansa mijinki yaji baya Jin dadin kasancewa dake dan haka sai kin tashi tsaye domin gyara aurenki da kuka da lafiyarki Uwa Uba royal jelly,myco balance da sulfur soap Ina amarya da uwar gida kizo kiyi fes abinki,duk suna da kyau ba sai a Baki labari ba in Kika gwada ke Zaki bawa wasu labari Ina masu hawan jini kuzo kunemi bp support damasu ciwo sugar kuzo ga naku sugar control din Ina masu Neman haihuwa Kai in takaice maku duk wani Mai matsala indai yanemi kayan GHT insha Allah matsalar tazo karshe indai kana Shan wannan supplement din good health care treatment ne Location dutsinma Katsina State Muna aikawa ko Ina ko wani gari mutum yake insha Allah cikin aminci contact me *09125253872* Sannan munada kayan masu ciwon gabobi kuzo kusai gum massage da sauransu 💃💃💃 Karku Bari wanan Daman ta wuce ku *Masu son a tallata musu hajar su ko link din group dinsu zasuyi magana ta wannan Number 091383320449* ```Bismillahirraha manirrahim``` *Free page9️⃣* Sun sauka lafiya inda hajjo kwatsam taga malam musa da yaro Kuma wai dan sa ne Bada ban tsananin kamar da taga niba Da babu abin da zai hana ta musa masa sai dai ita mamakinta Shine Dama hasana nada juna biyu ashe ta kashe macijine bata sare kansa ba Tayi wauta mai girma na saurin kada hasana da ta san da rabonnan da babu abinda zai sa tabari ta tafi inyaso ko barar da cikinne saitayi Amma kash aikin gama yagama ita mutuwar hasana batawani girgizata ba tunda dama tasan bata barta haka ba wannan dan da aka kawo mata shine babban tashin hankalinta Da kyar ta iya kama kanta ta rike duk wasu tunani nata ta adana su daga baya tayi wannan Ta taya malam musa da taga yana cikin tsananin farin ciki Ya kalleta kinga na huta da mitar ki ta haihuwa kullum ga danan na baki kyautarsa shikenan kinsami me debe miki kewa Tayi yake tace ainima da kusa muke da bilkisu dana dinga ganinta kusa dani tana debemin kewa Saboda tana ganin kamar ya mata shagube ne akan maganar da take fada masa na cewa ita tana haihuwa tunda har ta haifi bilkisu sai dai in matsalar daga wajensa ne shine juya yakasa bata ciki Sai gashi ta ganshi da da, kuma nashine wato dai itance baiyi niyar maida hankali yabawa cikinba hmm tayi kwafa wadda ita kanta bata san a fili tayi ta ba saida taji Muryar malam musa nacewa Haba Mero bafa da wata niya nace hakan ba kema ina miki addu,ar samu kullum insha allah zaki samu naki Ta kalle shi tana yake wanda akace yafi kuka ciwo A a malam ni bama wannan tunanin nake ba kasan ina godiya ga allah ne da yabamu kyauta lokacin da bamuyi zato ba Ai In hasana ta haihu kamar ni na haihu ai ahmad ma danane kuma nidai malam da zaka min wata alfarma ina son na rike ahmad kamar nina haife shi banason ya taba sanin cewa bani na haifesa ba . Zan masa rikon da ko mahaifiyarsa sai haka ina naiman alfarmar nan malam in ma inada rabon haihuwar ko ya,ya,na banason su taba sanin banice na haifeshi ba Ta kare maganar da dauko ahmad dake cinyar malam musa ta daurashi acinyarta ta rungumeshi tana mai fashewa da kuka wanda ba kukan komai bane saina zallar munafurci da kuma dacin datake ji azuciyarta tare da tsanar ahmad mai girma Koda ta dauke shi jitai kamar ta dauki bakin maciji da kwa ta rungume shi kamar ta raba wuta ajikinta haka ta daure taciga da shafa kanshi Malam musa da yake kallonta cikin murmushi yana mai jin dadin yadda ta dauki ahmad da kuma alfarmar data nema yaji dadin yadda zata rikemai jininsa sai kallon su yake cikin tsananin tausayinta Yace Mero basai kinnemi alfarma ba ahmad dama dankine hasana haihuwarshi kawai tayi allah sarki hasana Allah yajikanki ya kai rahma makwancinki Ya dauke kwallar data kawo mishi Mero ta dago ta watsamai wani mummunan kallo yana dagowa ta maza ta maye gurbin da murmushin yake To amen amen malam tanaji kamar tayi sabo addu,ar data amsa da amen din hasana zata nemar wa wata rahama matar da ta rusa mata shiri abin da ita takeson fara haifawa malam sai gashi ita ta haifa Haka dai suka dinga tattauna wa inda ahmad har yayi barci jikin hajjo ************************ Abdullahi ma yayiwa zainabu bayani da kuma dawowarsu da ahmad inda itama bakaramin dukanta maganar tayi ba Sai catai anya abdullahi kuwa bawai sunnemi wani yaron bane suka ba malam da sunan danshi ai hasana bata da wani ciki tabar garinnan Abdullahi da yanzu bawani shakkarta yakeji ba asalima haushinta yakeji inya kalleta shin me ya rufemasa ido har ya aureta baisan me ya rudeshi a jikinta ba bare ayi maganar halayenta Ya kafeta da ido yace mekike nufi? Da kikace haka kina nufin su malam liman zasu aikata aiki irin na kananun mutane kokuwa yaron da kamar kaki yaya yayi ya aje kike kokarin cewa ba dansa bane wallahi bari kiji infada miki innakara jin makamanciyar wannan maganar a bakinki saina yi mugun saba miki Ya tashi ya wuce ya kwanta abinshi Nan ta lula duniyar tunani ita dakeson ace itace tafara haihuwar namiji sai kuma akawo wani yaro ace wai dan musa ne ina bafa zata sabuba wai bindiga a ruwa akwai aiki Agabanta Duk da cewa itama tana da wani cikin wanda take da tabbacin namijine dan gidansu ita kadaice mace mamarta duk maza take haifa dan haka ita tagama haihuwar mata tunda ance haihuwa gado ce Ko a ina akace hakan? Amma yanzuma dan dai dare yayi da sai taje taga yaron taganewa idonta kamar da akace kafin ta shawarci hajjo akan abin da yakamata sumai Haka dai ta kwanta cikin sake sake Da gari yawaye ta tuntubi hajjo da gulmar saitaga abin da bata taba zato ba Wato hajjo na cikin farin ciki akan kawo yaro kuma itama tayi mata gargadi mai tsauri akan ahmad karta yarda ta cutar mata da da, Ta kalli hajjo ta tuntsure da dariya haba hajjo duk fa ta yadda zaki yi kulunboton ki wlh ni bazaki jirgani ba tabbas ninasan akwai wani kudiri naki daban akan rikon yaronnan harda wani cewa Kar insake in nuna masa bake kika haifesa ba Wlh indai ina raye saina tabbatarwa da ahmad cewa kedin ba maison uwarsa bace bama bare shi kinga babu maganar kin haifeshi ma Haka dai suka dinga cacar baki Ahmad da bai wuce shekaru biyu da yan watanni ba yana gefe yana wasansa baisan wainar da ake toyawa ba ************************* Bayan Shekara Biyar zuwa lokacin Ahmad nada shekara bakwai wanda tuni sun tashi daga wannan gidan sun hada kai sun sayi gida a unguwar Fagge sun koma Inda allah yasawa kasuwancin albarka sai dai basu raba shagoba har yanzu a waje daya suke A lokacinne kuma allah yabawa hajjo ciki zo kuga iyayi da kisisina wanda akewa zainabu wadda ita zuwa lokacin ya,yanta hudu duka mata Hajjo ta rike ahmad kamar yadda tace zata rikeshi amana amma fa bata kwabarshi duk abin da yagadama shi yakeyi daga gari ya waye zai karada yawo a matsayinta na babba batawani damuwa wanda dama ita burinta kenan ya lalace a gari yazama abin kwatance wajen rashin ji Haka in malam ya dawo ya cire riga takan aika ahmad yaje ya laluba rigar malam inda kudi aciki ya kwaso mata Haka kwa zaije cikin yarinta in ya kawo mata ta cire naira goma ko ashirin a cikin kudin ta bashi tana samai albarka sata takeso ta koya masa ta karfi da yaji Ko makaranta wani lokacin inya shirya zaije takan kwabe masa uniform tace kaje kayi wasanka ba kullum ake karatuba haka zai fice abinshi yana murna yana ganin mamanshi tafi kowa sonsa Malam ma ya farga ana mai sata amma baitaba kawowa ahmad bane sabo da ganinshi ai bai isa daukar kayan wani ba kuma duk wata bukata yana kokarin saukewa iyalansa yadai yi shiru ya kudiri niyar zaisa ido akan duk mai mai hakan yadai san babu Mai shigarmai daki inya dawo daga Ahmad sai hajjo Ana haka rannan ya kwabe kayansa zai shiga wanka har yakai ruwan sai ya fasa ya leko ta bandaki yaga ahmad ya fito daga dakin hajjo ya doshi dakinsa cikin sanda Sai ya fito ahankali yabi bayanshi bayan yagama shigewa da yake rigar daya cire nacan sakale sai yaga yadauki wata yar kujera yasaka da kyar ya janyo rigar yasa hannu a aljihun yana lalubawa ya ciro kudin ya bar rigar nan dan bashida wayon wani Mayarwa Ya juyo kenan suka ido hudu da malam musa wanda ke kallon shi hawaye na zuba a idonshi take jikinshi ya fara rawa yafara kuka saboda shima yafa ji ajikinshi cewa babu kyau abin da yakeyi kawai dan hajjo ta fison hakanne kuma sannan ta mai kashedi karya sake Yace ita ta ke aikenshi Inba hakaba zata yankashi Malam ya karaso ya durkusa a gabanshi ya kama hannayensa yana kallon kudin sannan ya dago kanshi Da kyar yace ahmadina meyasa kake daukar abin daba naka ba me zakai da kudade harhaka um me kake son siya da bazaka iya tambayata ba naba ka ? Ahmad ya girgiza kai babu komai baba Ba abin dazan siya Yace tom kuma kake taba kayan daba nakaba bakasan babu kyau taba kayan wani ba koda kuwa na mahaifane allah yana kona duk me daukar kayan wani Kasan barawo? Ahmad ya daga kai yace eh baba irin wanda aka wuce dashi rannan ta bayan layi anata dukanshi yara na masa ihu Malam musa yace shima daukar kayan mutane yayi kuma daga gida ake farawa ahmadina banason watarana akamamin kai kana aikata hakan kaji kadaina karka kara kaji Ahmad yana kuka yace nibanaso a konani kuma,banason adakeni ana yawo dani baba Ya janyoshi jikinshi ya rungume yana shafa bayanshi yawwa ahmadina allah yamaka albarka yakare ka daga sharrin masu sharri Yaron yace amen baba Hajjo dataji ahmad shiru baidawo ba ta biyo bayanshi harzata daga labule saitaji abin da suke cewa gabanta na faduwar Karfa ahmad yace ita ke aikoshi ya zubda mata mutumci gurin malam Sai kuma. Taji sabanin hakan Bai tambayeshi wake aiko shi ba Sai kokarin hanashi dabi,ar da taji yanayi Tayi kwafa ta juya ai wallahi malam ka makaro indai ina raye sai ahmad ya lalace koda kwa zanyi yawo tsirarane Nadai san ta bangaren fadamasa bani ce mahaifiyarsa ba nagama da kowa ta wannan fanni saboda har ita zainabun dake takamar zata tona na rufe bakin shegiya bare wani sakaran mijinta Takarasa maganar tana mai shigewa daki Haka dai malam musa yayi kokarin canzawa ahmad makaranta can kusa da shagonsu dan yana zargin yaran makarantar da yake zuwane ke dorashi a hanyar inda ahmad na dawowa ta makarantar boko zai wuce shagonsu in yadawo nan yake zama Kafin lokacin islamiyya yayi inda nan tsallaken shagonne malam musa da kanshi ke mikashi in antaso sai ya kara zama zuwa lokacin tashin malam musa sai su dawo gida tare Hajjo bataji dadin wannan hukuncin da malam ya yanke ba amma ganin Kartayi magana malam yace tanada wata manufa saitayi shiru Saboda ita yanzu ta kanta take laulayi yasakota gaba Amma fa taci burin duk tsaron da malam zaibawa ahmad,saita rushe shi kota tsiya kota arziki indai tana raye kuma bokaye suna wanzuwa a bayan kasa ************************ Dare ya raba inda kowanne me rai ya na makwancinsa sai dai wadan da fitar ta zamewa dole da kuma wadanda ke fitar dan radin kansu Buga kofar gidan ake iya karfi abdullahi da dakinsu shine farkon shigowa shi yafara ji ya fito lokacinne kuma malam musa yafito a lokacin karfe biyu da rabi na dare Ya kalli yayanshi yace yaya buga kofa akefa Malam musa yace eh muje muga waye da tsohon darennan allah yasa lafiya Nan suka karasa sai malam musa yaji muryar daya daga cikin .masu gadin kasuwar da suke ne Suka bude suka ganshi a firgice yana haki Malam musa kuzo muje babu lokaci shagonku yakama da wuta kuma abin mamaki shi kadaine babu inda wutar ta taba sai shi anyi anyi a kashe wutar taki mutuwa Innanillahi wa,inna ilaihirraji,un shine kawai abin da suke maimaitawa Sukayi saurin juyawa gida abdullahi da babu riga jikin sa yasako Malam musa da yatarda hajjo ido biyu yace maza kizo ki rufe gidan fita ta kamamu Malam lafiya meyafaru? Ta tareshi da tambayoyi Yace inmundawo kwaji ki tabbatar kin rufe gidan cikin hanzariya fita ****************"******** Tashin hankali wanda ba asa masa rana sunje sun tarda shagon gaba daya wuta ta mamayeshi babu wani guri da ya rage Anyi anyi wutar ta mutu amma kamar karata ake Kuma abin mamaki iya shagonsu ne haka akaita fama amma wutar tayi biris Saida ta cinye kayan shagon kakaf babu abinda tabari sannan cikin wani ikon allah kuma saita fara raguwa da kanta harta mace sai hayaki Shagon yakoma kamar bashiba tuni Abdullahi ya sume aka kwashe shi ranga ranga sai asibiti Malam musa kwa yadai zauna ne a dandagaryar kasa ba um ba um um Zuwa lokacin asuba tayi sai zuwa jaje ake musu ana allah yakiyaye gaba cikin tausayawa Haka malam musa ya lallaba da taimakon abokin kasuwancinsa da shima ya taso Samakon labarin dayasamu shaguna naci da wuta shagonshi na jikin nasu malam musa shine yataimakawa malam musa sukaje masallaci sukayi sallah Daga nan suka wuce asibiti inda suka tarda Abdullahi ya farfado Likitan yace razana ce tasashi suma andubashi babu wata matsala aka basu sallama Suka dawo gida jiki a sanyaye Hajjo da zainabu da sunkasa tabuka komai suna cikin fargaba suka tare su harsuna hada baki gurin tambayar lafiya Yanayin yadda suka shigo malam na rike da hannu abdullahi shima kanshi kokari yake da zaisamu mai rike shi so yake Haka suka zauna a tsakar gidan jigum jigum dan duk babu wanda ya iya magana a cikinsu Can dai malam musa yayi karfin halin dagowa da kyar yace kuyi hakuri mu rungumi kaddarar data rinkemu Shagonmu na kasuwa ne ya kone kurmus babu abin da aka samu aka fitar duk wuta ta cinyesu Hajjo ta zabura da karfi tana mai kama kirjinta Kana nufin shagon ku dai ya kone Wayyoh mun shiga ukunmu mun lalace shikenan shikenan wayyoh allah na Haka take ta sambatu Wanda zainabu ita batasan ma lokacin data karaso kusa da abdullahi ba ta kama kafadunsa tana girgiza shi Wai baban Ummi sunan diyarta ta fara Kana nufin kace min Shagon da muke samun abinci ta hanyarshi ya kone? Ya dago ya kuramata ido can ya daga mata kai kamar karamin yaro Ita nan tabi layin hajjo sunata karadin ihu da koke koke kamar ance uwarsu ta mutu Makotane suka fara shigowa duk wanda yashigo sai su fara bashi labari haka akadinga yiwa su malam musa jaje Cikin tausayawa inda ana ganin basu hajjo bane yakamata suyi kuka ba amma su sunyi tawakkali sai dai na zuci ************************* Bayan kwana biyu hukumar kasuwa ta harhada musu tallafin datake bawa duk wanda wani ifti,la,i yasama Amma ina kudaden bawasu masu yawa bane ko iya gyaran shagon zai cinye bare ayi maganar Zuba kaya Gashi dama daran ranar da aka kawo musu kaya adaran shagon yakama da wuta dai dai da cinikin ranar basu irgaba yana shagon Gashi a lokacin bankuna basu wani yawaita ba bakowa ne yayarda da ajiyar banki ba Basu ajiyar kudi gida kuma ga shi har bashi suka ci dan rabin kayan da aka kawo musu duk bashine saboda suna shirin raba shagon Biyune Kowa ya kula da nashi saboda halin rayuwa kowa ya fara tara iyali Saiga wannan kaddarar Haka suka hakura da gyara shagon suka dawo gida suka zauna kudin da ke hannunsu dashi suke hidimar gida Haka dai har aka shafe wata guda babu wata hanya da suka gani da har zasu san yadda zasuyi Lokacinne kuma mai kaya yasakosu gaba inda babu sani babu sabo ya uzzura musu Ganin basu da wata hanyar da zasu biyashi Yasa suka yanke shawarar saida gidan inyaso su kama haya sai su biyashi sai yabasu wasu kayan inyaso sai suyi kokarin gyara shagon da sauran kudin Ai zainabu najin labarin za asaida gida ta tashi hankalinta masifar yau da ban ta gobe da ban ita saidai abdullahi yasaketa baza a saida gidaba Tun yana lallabata har karshe ta kaisu ga sakin ta tattara yaranta ta yi gaba inda yabar mata sune kafin hankalinsa ya kwanta ya amso yaransa dama yagaji da halinta Gwara rabuwarta su matar da bazata so rufin asirinka ba meye amfanin zama da ita Ita hajjo ta bangarenta tafi nono fari alhininta kawai akan dukiyar da suka rasa ne amma ita burinta yanzu su bar garin suyi nesa da kano inyaso ta Cika burinta cikin ruwan sanyi babu wanda Yasanta tafiyar zainabu ma Tafi komai yimata dadi dama fargabarta kenan kuma ta tafi Saita kwantar da hankalinta Inda,daga karshe aka yi cinikin gidan aka saida Suka kama haya suka biya mai kaya kudinsa sai dai Wata sabuwa yace shi sam bazai kara musu kayaba yama gode da kudinsa ya fito haka suna ji suna gani suka yi hakuri Inda suka shiga buga bugar hanyar da zasubi don samun rufin asirinsu da kuma na su hajjo Inda allah ya hada malam musa da wani abokin sa amma shi ba mazaunin kano bane Yabashi shawarar. Ya bishi suje can inda yake aikin biredi yakeyi a Niger state Lapai insunje ko allah zaisa adace Malam musa yayi na.am da shawarar sa yace amma sai dai inje nikadai nadinga dawowa ? Saboda iyalina bansan ina zan ajesuba Malam ayuba yace ai babu matsalar masauki garin suna da karamci muna sauka gidan sarki za anema maka muhalli kyauta kaidai kaje kayi shawarar Inda ya tuntubi abdullahi abdullahi yace shi zai tsaya anan saboda yaransa dake gun zainabu Inyaga da hali zai biyoshi Malam musa ya bashi goyon baya akan haka Inda yana tuntubar hajjo babu wani ja tabashi goyon bayan tafiyar Suka hau shiri sai *_Niger state lapai Garin da ya hade yaruka kala kala da kuma al,adu mabanbanta_* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*✍️ *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudi ta wannan account number 2375144550Lawali ahmad zenith Bank ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* 09/11/2022, 2:16 pm - Maman Dan Albarka Ce: *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*😍 *_Littafin tushen mu daya labarine daya danganci Wata zuria wadda babu abin daya yiwa zuriar nan lullubi face Cin amana zalunci rashin tausayi rashin tsoron allah sannan ga sassanyar soyayya labarin Aminatu da surukarta labarine da zaka zubda mata hawaye sannan ga kannen miji suma sun sako ta gaba shin dama haka yakamata surukai su zauna da matan ya,yansu? Duk sai kun tsunduma cikin wannan labari mai suna TUSHEN MU DAYA_* *Masu son a tallata musu hajarsu ko link din group din su zasu yi maganata wannan Number 09138320449* ```Bismillahirrahamanirrahim```` *Free page🔟* Su hajjo suka tattara suka nufi jahar Niger Inda alhmdlh cikin hukunci allah sun sauka lafiya Cikin garin lapai Inda Abokin malam musa me suna Ayuba yasauke shi a gidansa tukun kafin anema musu mazauni Malam ayuba Yana da matarsa daya me suna Fadime lokacin tana amarya itama daga can arewa ya daukota Taji dadin zuwan hajjo gidan ta saboda bata da wasu yan uwa a garin sai abokan zama dai makotan dakunan ta tunda lokacin ba abawa haya muhimmanciba Wajen zama kyautane inhar kana da hanya Nan da nan sabo ya shiga tsakanin hajjo da fadime inda hajjo ta bayyanawa fadime cewa ahmad danta ne cikin na biyune da ita Fadime ta bita da addu,ar sauka lafiya inda tadinga jan ahmad a jiki dan lokacin ba kowa gabanta Kwanansu uku gidan Malam ayuba sunje gidan sarkin garin ankuma nemawa malam musa gidan zama Inda gidane duka babu hausawa ko daya nufawane irin ginin gargajiyar nan Daki ciki da falo akabawa hajjo Bawani kaya hajjo tazo dasu ba tunda dama can bawata tsiyace da ita adakinta ba Kayan sawarsune dai ta kwasu da yan zannuwan shimfidar ta katiface bata daukoba ita tariga da tasaidawa wata dillaliya ta amshe kudinta Inda malam musa yayi fafutukar sai musu tabarma da dan abubuwan amfani kama da ga kwanuka yan tukwane da dai abin dayaga zai iya siya kafin ya kama abin daya kawoshi Alhamdulillah cikin kwana biyu ayuba yayiwa ubangidanshi magana yayi na,am da amsar malam musa yafara zuwa aiki yana biyanshi kullum ************************* Akwana atashi ba wuya wajen allah hajjo tasaba da mutanen gidan inda batajin abin da suke cewa amma haka take zamanta cikinsu ta hanyar tattaya su aiki da shigewa ya,yansu Wadanda sukaji hausa suyi mata ahaka har cikinta ya isa haihuwa koda nakuda ta taso mata mutanen gidan suka taimaka mata har allah yasauketa lafiya Topa abin nema yasamu tasamu danta namiji masha allah inda lokacin Da darene malam musa yana gidan biredi aikin kwana yaje Kafin safe sun gyareta ita da jaririnta suna santin dan dan yaron kamar hajjo yayo sai di farin malam musa Sukwa nupawa akwaisu da son farin mutum Malam musa da safe da yazo kawai yaga mai dakinsa ta haihu lokacin ahmad yanata murnah yasamu dan uwa hajjoma nacikin farin ciki saidai kash dukiyar da takewa yanzu ma babu ita amma aje zuwa ai ko banza bata fadiba Kuma zatai zamanta kodan ta cika kudirinta na tarwatsa rayuwar ahmad Ranar suna yaro yaci sunan kakansa Muhammadu inda suka boye sunan suke kiransa da Dan ladi Dan ladi nashan gata ta bangaren hajjo inda malam musa na kokarin dai daita soyayyar yaranshi tsakanin ahmad da Dan ladi ************************* Bayan shekara biyar zuwa lokacin haihuwar hajjo Uku kuma duka maza Lokacin ahmad nada shekara goma sha uku yana Aji daya a makarantar secondary inda ya taso yaro mai hazaka da basira baya wasa da makaranta sam Abangaren addini kuma sunkusa saukar alqur,ani mai girma Dama suna dawowa garin malam musa ya nema masa makaranta lokacin aka maida shi baya dan acan din dama ba wani karatun yayi na kirki ba Lokacin dan ladi nada shekara biya sai bashir me uku sai kuma Sani dake hannu lokacin shekararsa daya bata yayeshi ba ************************* *KANO* Bayan tafiyar malam musa abdullahi yaci gaba da neman hanyar neman kudi ya buga nan ya buga can inda allah ya hadashi da wani bawan allah Yamashi jagora yasamu aiki a kamfanin sarrafa fata inda suke aikin gyara ta da dai sauran wahalhalun bai raina sana,arba haka yake zuwa Abin da yasamu kwana biyu ya ziyarci zainabu ya bata na ya,yanshi Inda allah ya taimakeshi aka canzamai waje aka karamai matsayi saboda kokarinshi Lokacin dayaga yana samu sai ya yanke shawarar sake aure inda bawata ya auraba sai yar amininshi Mai suna Aisha yaka haya ya amso yaranshi wajen zainabu Hankalin zainabu yayi matukar tashi dataji yayi aure amma bata da yadda zatai tanaji tana gani ya kwace yaranshi ta dawo tana dana sani wadda akace keyace Abdullahi yana zaune da Aisha zamana mutumci tana darajashi sosai yarinya ce Amma tasan abin da yakamata ta rikemai yaranshi amana suna zaman lafiyarsu ************************ Watarana abdullahi ya shiga kasuwa zai dan yi siyayyar abubuwan bukatun iyalinshi . Yagama siyayyar kenan ana bashi canji saiga wani mutumi yana miko kudi dayake abdullahi ne a bakin kofar Sai ya juyo da zummar ya amsa ya mikawa me shagon juyowarnan da zaiyi sai idanunsa suka sauka akan kaninshi Salisu Tuni yasaki ledar hannunshi shima salisun cikin tsananin kaduwa da mamakin yayi kan dan uwanshi suka rungume junansu kowa cikin farin ciki Salisu yana mamakin meya kawo abdullahi Nigeria tuni sun manta da siyayyar da abdullahi yayi Salisu ya lullube abdullahi da tambayoyin ina dan uwansa Musa da dangin mamansu?inda Abdullahi yacikashi da tambayar ina ya shige tun bayan batanshi da dai sukaga hankalin mutane ya dawo kansu sai Abdullahi yaja hannun Salisu ta hanyar cewa suje gida azauna ayi magana ya amsamai tambayoyin Har sun juya zasu tafi me shagon ya hado kayan abdullahi yabiyoshi ya mikamai ya amsa inda salisu ko siyayyar fasawa yayi suka juya suka nufi gidan abdullahi cikin farin ciki Sun sauka nan abdullahi ya gabatarwa da salisu iyalinsa aysha ta gabatarmai da abinci dan lokacin tagama girkinta kenan Kota kan abincin baibi ba shidai burinsa yaji yaya ina labarin yayansa musa ya akai suka zo kano Nan abdullahi ya shiga bashi labarin silar dawowarsu Nigeria asanadin neman sa ne inda ya kwashe komai harta da yadda sukayi kasuwanci da auransa da zainabu da kuma auran da musa yayi da labarin rashin raban gadonsu da akai har zuwa kan gobarar da tayi sanadiyyar rabuwarsu musa ya tafi Niger state Nan salisu ya fashe da kuka yace kuyi hakuri kuyafeni yaya albdullahi duk nine nayi sanadiyyar fitowarku daga mahaifarmu nasaku wahalhalu karshe ga yadda rayuwar ta juya muku har yaya musa ya tafi nema can uwa duniya duk silata Wlh yaya abdullahi jinai na tsani garin bazan iya zama ba ina cikin barci tsakar dare naji kamar ana tashi na haka ina bude ido bansan ko karfe nawa bane na zare jikina a tsakaninku gudun kar na tashe ku kasancewar kasan a tsakiya kuke sani inaji kamar ana ingizani Haka na fita na bude gida kawai nakama hanya nasha tafiyar kafa bansan ma inda na dosa ba tun inata ratsa gonaki har na fice a kauyenmu inda da sanyin asubane na isa wani kauye agalabaice yunwa ga kishirwa dai dai wata bishiya na fadi inda wasu bayin allah bayan fitowa masallaci suka ganni su suka taimakamin da abinci da ruwan sha Inda a gindin bishiyar na kwana har gari ya waye ga yunwa gashi inajin ana azalzalata inyi gaba haka na kara karadawa naci gaba da tafi indai takaice maka nayi tafiyar kwana biyar kafin in riski Cikin gari inda kafin kwana biyar dinnan duk na fita hayyacina saboda ba koyaushe nake samun abinci da ruwan shaba wataran sai inwuni bansha ko ruwaba saboda babu mai bani Shigata cikin birni naje wata tasha shine na hadu da wani bawan allah Direban motane a t lokacin dare yayi ina cikin jin yunwa na je ina bi mota mota ina lekawa duk sunyi lody tashin dare zasuyi ina neman taimako Duk inda naje babu mai kulani wasuma kallon mahaukaci sukemin saidai su zageni su koreni Haka dai naketa bulayi harzan fita a tashar saina ga wata mota a gefena na karasa da sauri na leka babu kowa sai Mutum daya a gaba da alama shima barci zaiyi ko yakeyi na kwankwasa motar sainaga ya dago Ya kalleni lafiya nace dan allah kataimaka min da abinda zanci ko yaya ne Ya komar da kanshi kai anfadama kato kamarka zaka samu me taimakonka haka kawai yaro ka isa ka nemi na kanka amma ka kare a roko Nace dan allah malam bansan inda na nufaba banida kowa banida inda zanje bansan ina ake neman kudinba ka taimaka min Ya dago ya karemin kallo can ya nisa yace kai dan wanne garine? Nace bansaniba nima Baka sani bafa kace? Na gyada masa kai Ya ce zanbaka abinci kaci saboda allah dan naga kana bukatar taimako amma in kanada bukatar aikinyi nidin Direbane dan nigeria ne ni a lagos nake zaune in kanaso gobe motarmu zata tashi zuwa Nigeria zaka bini? Na gyada masa kai dan dama jinake bani da wani buri da ya wuce inbar yankinmu gaba daya duk da cewa bansan nigeria ba inadai jin sunanta Haka na amince mai yabani abinci da ruwan sha Muka kwana cikin motar karo na farko bayan fitowata dana samu wajen kwana Da asuba aka lody motarmu ta daga zuwa nigeria sainaji kamar anzaremin duk wani abu dake damuna duk zafin danakeji banaji Sai dai tunaninku lokaci zuwa lokaci yanason fado min sainaji wani abu mai nauyi yazo ya danne hakan Haka muka sauka lagos kamar yadda yamin alkawari yacika yanemamin aikin lody a tashar duk motocin da zasu tashi munayin lody sai muma musami wani abu Inda bani da wajen kwana in dare yayi sai dai nabi ayarin marasa galihu inje kasan gada inkwana da safe in doshi wajen nemana Nakai tsawon shekaru uku ina yawo a lagos zuwa lokacin nakama hayar wani daki nida wasu abokanaina mu hudu muke kwana Kwatsam sainaga malam abashe a wajen lodyn damuke mun fara magana dashi kenan saina ce masa ina zuwa saboda nasan karshenta yace inbiyoshi mukoma gida nikam babu abin da na tsana sama da hakan Gudun karya nemeni yasa na tattara kayana a daren nabi wata babbar mota da mukayiwa lody zuwa kano Mun sauka garin kano lafiya saukar cikin dare ne hakan yasa muka kwana cikin tashar inda gari na wayewa naga kowa yashiga hidimar shi Bansan kowa ba a garin Banida wani wanda zance shi na biyo kawai biyan kudi nayi na biyo mota dan haka da dan kudaden dake hannuna naci abincin safe tukun Na koma gefe ina kallon mutane kowa na harkar gabanshi hankali kwance Anan naga wasu in mota ta sauka suna aikin daukar musu kaya su taimaka musu gurin neman abin hawa da dako wasu kuma irin aikin dana baro sukeyi Haka dai na kwana biyu a tashar in dare yayi saina shiga masallaci na kwana da safe in fito inzauna ina kallon kowa Ganin chanjin hannuna ya kusa karewa yasa na fara tunanin meyakamata nayi dan bazai yihu inciga da zama ahaka ba Ina cikin tunanin Sainaga wani mutum mai cike da kamala me kimanin shekaru sittin zuwa da biyu da babbar rigarshi da hula harda hirami yanayinsa ya nuna malamine ya tsaya a kaina da wasu yara guda biyu a gefenshi maza wadanda bazasu wuce shekaru bakwai zuwa takwas ba yace Dan allah yaro taimaka kazo ka daukarmin kayancan ka kaimin wajen mota Na dago na kalleshi har zance bana sana,ar sai wata zuciyar tace nayi kozan samu na kashewa Na tashi nabishi muka isa gurin kayan nadauka nakaimar har bakin taxi din ya zaro kudi sai yaga ba chanji yace dan allah intaimaka in amsowa yarannan silifas a shagon bayannan in yashiga gida baya tunanin samu a unguwarsu Na amsa nan danan na siyo na kawomai chanji Yabani kudina harna juya zan tafi sainaji yace Yaro a wace makaranta kake? Na juyo nace bana zuwa kowacce makaranta Sai yace Amma kana da hankali gashi dai bansanka ba na aikeka ka siyomin ka kawomin chanjina a zamanin nan ina ne unguwarku? Nace badan nan bane ni Yace kamarka yakamata ace yanzu kana makaranta ne bawai yawo zuwa neman kudiba kawai Nace banida kowa agarinnan bansan ko.inaba Yace daga ina kake? Nace nima bansaniba Sainaga ya kuramin ido kome yagani can naji yace inba damuwa ka biyoni Nan danan na amshi tayinsa tunda dama bawani waje nakeda dashiba innacigaba da zama bansa ina zan nufa ba Haka nabi malam Yusuf zuwa gidansa babban gidane babu laifi shida iyalansa suke zaune sai kuma Almajiransa sai dai shi yanayin malantarsa almajiransa baduka bane ke bara yawancinsu suna zuwa makarantar boko Wasu iyayensu ke daukar nauyinsu wasu kuma yaran yan uwansa ne Wannan shine dalilin da yasa nasamu ilimin boko domin tunda malam ya kaini gidansa ya rikeni kamar dansa dan yaga alamun sihiri a jikina yayi kokari gurin kula dani ta hanyar karya sihirin har ina tunawa daku sai dai bana son jin sunan garinmu sam bana kaunar zuwa Shekarata Goma a wajen malam wanda zuwa lokacin nayi saukar alqur,ani boko kuma nasamu gwargwado tunda makarantar zan iya cewa ta yaki da jahilci na shiga Daga nan saina fara bin babba dan malam zuwa kasuwa inda suke da shagon su na saida kayan gwari Akwai diyar malam mai suna Hadeeza wadda tun zuwana gidan lokacin batafi shekara goma ba allah ya hada jinina da ita sosai Inda bayan ta kammala secondary dinta malam ya auramin ita wanda maganar dana ke maka yanzu harta haihu muna da dan mu guda daya mai sunan malam saboda karamcinsa gareni nasa sunan malam yayimin komai ya bamu harda gidan zama zan iya cewa shi yamin auran tunda sadaki kawai na biya Kaji abin da ya faru yanzu haka muna unguwar tudun wada layin masallaci anan muke zaune a gidan da malam ya bani Yaya abdullahi kuyi hakuri kuyafemin akan tarwatsa ku danayi nasan duk ta silatane hakan ya faru Abdullahi ya dafa shi yace a a fa allah ya riga da ya kaddara mana hakan bayan haka allah ya rubuta anan ne dukanmu zamuyi aure inda gashi kowa allah ya bashi zuria duk mu hadu mu godewa allah Yace alhamdulillah Daga nan suka shiga tsara yadda zasu je wajen malam musa duk da lokacin akwai waya da Salisu yanada ita amma sunfi son sujewa malam musa yagansu kawai zaifi farinciki akan a sanar masa ta waya Inda abdullahi ya nemi salisu ya kaishi wajen malam ya mai godiya sannan ya nuna masa gidansa Haka kwa akayi ya kaishi yayiwa malam yusuf godiya tare da alkhairi dai dai karfinsa Malam yaji dadin ganin wani daga cikin dangin salisu duk da dama ya yarda a zuciyarsa cewa watarana danginsa zasu bayyana ko kuma sihirin da akai masa ya lalace shi ya nemi danginsa amma ganinsu da akai yanzu bakaramin dadi hakan yamai ba ************************ Bayan kwana biyu suka shirya suka nufi Niger state Lapai wajen malam musa inda suka fara sauka gidan sarki daganan suka shiga cigiyar inda dan uwansu yake basuwani sha wahalar ganeshiba tunda lokacin garin bawani cika yayiba bayan haka sunan gidan biredin da suke aiki ba boyayye bane Lokacin da malam musa yaga yan uwanshi musamman salisu bakaramin farin ciki yanuna ba fadar farin cikin da ya nunama bata bakine inda yashiga nan nan dasu Hajjo ta yi matukar girgiza da ganin salisu dan bata taba tunanin za agansa ba ayadda yayarta ta fada mata sun batar dashi Sannan haka kawai inta kalli salisu saita ji gabanta yana faduwa musamman lokacin dataji malam musa na masa bayanin cewa ahmad dan matarsa ta farko ne abin yamata ciwo a haukanta tana ganin baikamata malam ya fadawa dan uwansa cewa ahmad ba danta bane tunda alkawari dai ai yamata cewa yabata halak malak amma ba aje ko inaba ya fara karya mata alkawari Inda bayan ankaisu makwanci malam ya dawo ta kasa danne takaicinta sai da ta maganta ta hanyar cewa Amma malam sainaga kamar bai kamar bai dace ba ka fadawa Salisu ahmad ba dana bane Yayi saurin kallonta cikin tsananin mamaki kamar ya dan uwanane fa uwa daya uba daya kina ganin aduniya zan iya boyemai wani sirrina koda zan boyewa wani? Saida taga kamar ranshi ya baci tukun tayi saurin gyara zance a a fa malam ganinayi karyace bana rike shi kamar sauran yarana banason yaga haka Ya kalleta yace wannan ba hujja bace ba mero salisu dan uwanane dole yasan ahmad dan hasana ne koba dade koba jima saboda halin rayuwa Ta kalle shi tome kake nufi da hakan? Yace nidai na fada miki maganarki bata da wani tushe ko ma ,ana akan na fadawa dan uwana sirrina ya juya mata baya yayi kwanciyarshi Nan fa hajjo ta shiga tunani cikin tsananin tashin hankali kenan anyi ba ayiba ne wato duk a tunaninta har yanzu asirin datayiwa malam musa da dan uwansa abdullahi da zainabu na rufe bakinsu daga fadar ahmad ba danta bane yana aiki ashe ita haukanta take kallonta kawai suke aikwa zama bai ganta ba dole ne ma ta mike tsaye saita raba kan wadannan yan uwan dole ta farraka tsakaninsu dan babu wanda ya isa ya hanata cika burinta ita mero *_MAMAN DAN ALBARKA CE✍️_* *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudi ta wannan account number 2375144550Lawali ahmad zenith Bank ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* 09/11/2022, 2:16 pm - Maman Dan Albarka Ce: *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA😍_* *_Littafin tushen mu daya labarine da ya danganci wata zuria wadda babu abin daya yiwa zuriar nan lullubi face Cin amana zalunci rashin tsoron allah sannan ga sassanyar soyayya Labarin aminatu da surukarta labarine da zaka zubda mata hawaye gefe daya ga kannen mijin suma sun sakota gaba shin dama haka yakamata surukai su zauna da matan ya,yansu? Duk sai kun tsunduma cikin wannan labarin mai suna TUSHEN MU DAYA_* ```Bismillahirrahamanirrahim``` *Masu son a tallata musu hajarsu ko link din group dinsu zasuyi magana ta wannan number 09138320449* *Free page 11* Kwanan su salisu biyar inda suka shirya komawa kano cikin farin cikin ziyarar da suka kawowa malam musa ya tabbatar musu insha allah zaizo daga baya yaga iyalan salisu ya kuma yiwa malam yusuf godiya A kwanaki biyar din da sukai hajjo jinta take a takure tana bakin cikin kulawar da malam musa kebawa yan uwansa ganin hakan burinta nason tarwatsa su nakara girmama a zuciyarta Haka dai sukai sallama suka dawo kano ************************ *_BAYAN SHEKARA GOMA_* Zuwa lokacin matar abdullahi ta haifi yara biyu Salim da kuma muhammad sunan kakanmu Sai matar salisu wato mahaifiyata ita ma haihuwarta biyu Yayana namiji Yusuf saini Aminatu sai cikin na uku Hajjo dake can ita kuma ta kara haihuwa daya wato shamsu lokacin dai yaranta hudu kenan Rayuwar gidanmu rayuwace mai cike da kaunar juna muna tafiyar da rayuwarmu cikin rufin asirin ubangiji inda mahaifina shima sana ar gwarin yake lokacin yayana yusuf nada shekara sha daya saini yar shekara takwas maman mu nada wani cikin Mahaifinmu na matukar kokari akan hidimar mu yayi kokari gurin samu a makaranta ta private me dan rangwamen kudi yayana Primary3 nikuma a Primary 2 Muna zuwa islamiyya dake unguwarmu dai dai gwargwado dukanmu muna da kokari Har zuwa lokacin kuma hajjo bata taba takowa zuwa kano ba baba musa dai yana zuwa jif jifa sai mama aysha da suke zumunci sosai da mamarmu Ya,yan zainabu sam bama shiri dasu innaje gidan mama aysha saboda kiri kiri suke nunamin tsana biyu daga cikinsu sunyi aure Aunty Nafisa ita ce babba tayi aure a unguwar tudun murtala sai Aunty hafsa ita kuma tana aure a sharada Sai salima da hajara sune suka rage yammata Duk juma a maman mu na samu mu shirya in ansakko masallaci muje gidan aunty nafisa da kuma gidan mama aysha duk dan mukara sanin cewa su yan uwanmu ne mu koyi zumunci duk da cewa nafisa bata taba zuwa inda mamanmu take bare ta aiko yaranta hakan baya hana wata juma ar muje In munje gidan mama aysha inhar su salima,basanan mukan sake muyi wasanmu amma inhar sunanan bamu da wani katabus Haka gidan auty nafeesa ita batawani bamu fuska haka dai muke zuwa Daga baya sai yusuf yafito da dabara in munje bama zama saimu wuce gidan kakanninmu wato mahaifan mamanmu Haka muke rayuwarmu muntaso cikin son junanmu da tarbiyar mahaifiyar mu da kaunar da mahaifinmu ke nunawa garemu Ana haka mamanmu ta haifi diyarta mace aka samata bahijjah inda nafi kowa farin cikin haihuwar dan mama ta dade rabonta da haihu tun haihuwata bani da kani ko kanwa Baba abdullahi yatsaya tsayin daka wajen taimakawa mahaifina a lokacin hidimar haihuwar dan lokacin kasuwancin mahaifina yayi kasa kasancewar sana ar gwari ta gaji haka wani lokacin kayan sukan samu matsala to lokacin hakace ta kasance wa mahaifina baba abdullahi shi yasayi ragon suna da duk wata hidima ya daukewa mahaifina Bahijjah bada shekara uku mamanmu ta kara samun ciki wanda tunda tasamu cikinnan yazama yau lafiya gobe babu lafiya haka take yawan zaunar damu nida yaya yusuf tana mana nisihar kula da junanmu da kuma tsoron allah akan kowanne lamarin rayuwa ni bawani fahimtar ta nakeba gwara yusuf yafini wayo Takance yusuf yayi kokarin kula damu akowanne hali nan gaba shine gatanmu karya taba bari muyi kuka Ahaka dai har watan haihuwarta ya shiga lokacin ni muna daf da zana comment entries yaya yusuf kuma na Aji biyu a secondary Maman mu ta tashi da nakuda wata ranar litinin inda tasha wuya amma haihuwar shiru haka aka kwasheta sai asibiti inda aka amsheta amma takasa haihuwa da kanta dole mahaifina yasa hannu aka shiga aka mata tiyata inda aka ciro yarinyarta lafiyayyiya amma kuma ita sai a hankali Satinsu biyu a asibiti amma jikin na nan sai addu a haka gidammu ya zama mu kadai ba dadi in mun taso makaranta sai dai mu wuce gidan kakanmu indare yayi baba ya dakkomu amma bahijjah dole kakarmu ta dauketa dan bamu da hankalin kula da ita Mamanmu ta kai wata a asibiti amma shiru jikin sai kara rikicewa yake dole tasa aka sallamosu a ka wuce da ita gidan kakanmu Aka fara mata na gargajiya Mukuma muna gida a lokacin ina yar shekara sha daya alhmdlh na dan iya wasu ayyukan dan mahaifiyata tun kafin ta kwanta ciwo takan bani girkin data san bamai wahala bane saidai takan dubamin wasu abubuwan dan haka sai yazama nike girkin in kayanmu sunyi datti kuma yusuf ya hada ya wanke shara da wanke wanke banida matsalarsu dama na iya Wasa wasa saida mamanmu tayi shekara biyu tana jinya inda yarinyar data haifa taci sunan ta Khadijat amma muna cemata ilham madara aka dinga bata tunda mama bata da lafiyar shayar da ita zuwa lokacin ilham ta yi wayo abinta tana tafiyarta ko ina Bazan taba mantawa ba wata rana na dawo makaranta kenan ina hada wutar mangal da gawayi ina son dora mana taliyar dana biya kasuwa wajen baba na amso cefanen sainaji sallamar daya daga cikin kannen mamana baba Umar na leka nace kashigo baba yace a a ina dan uwanki yake dan baya fadar sunan yusuf kasancewar sunan mahaifinsune Nace baidawo daga makaranta ba shi muna cikin maganar sai gashi kwa yace yawwa maza maza ku kulle gidan kuzo mu tafi Ni a wauta ta zamu koma can gidanne kamar yadda muka fi son komawa kusa da mahaifiyarmu amma baba ya hana da saurina na tafi dauko hijabi harda kayana kala biyu sai yaya yusuf nema naji yana tambayar shi lafiya kawu? Yace kuzo muje dai haka ya goyamu bayan mashin dinshi muka nufi gidan kakanmu Isarmu muka tarda gidan cike damkam can na hango mahaifina zaune a tsakiyar mutane fuskarnan tashi tayi jazir abinka da farin mutum Nayi kokarin karasawa gareshi kawu umar yace inwuce cikin gida yaya yusuf ya karasa gurin baba Haka na wuce muna shiga naga gidan kowa kuka yakeyi kawai bankawo komai ba na nufi dakin da mamarmu ke jinya Wata kanwar kakarmu gwagwgo Binta tayi saurin jawoni kinga dawo ki zauna anan Can naga Aunty sameera mata ce ga kanin mamarmu Salihu tashigo cikin kuka tana fadin allah sarki yaya hadeeza allah yajikanki a lokacin ne fa hankalina ya fara dawowa kenan mama ta rasu kenan bansan lokacin da nashiga kuka ba saikuma aka dawo lallashina saboda lokacin kowa mu yake tausayawa Haka aka shirya mama a kira baba da yaya yusuf sumata addu,a inda nayi nayi abarni inje nima aka rikeni aka hanani inda bahijjah bawani wayone da itaba bare kuma ilham yar yaye Haka aka dauki gawar mamanmu munaji muna gani aka fita da ita Bayan sadakar bakwai Kasancewata nadan tasa lokacin inada shekara goma sha hudu yasa kakanmu yace ni bazan koma dasu baba ba yusuf da baba su tafi nida bahijjah da ilham kuma zamu zauna nan saboda gidan babu mace bazai yiwu mu bishi ba Haka kuwa akayi daga gidan kakanmu nake zuwa makaranta nida bahijjah wadda itama lokacin ansata yusuf kuma kullum zaizo da safe yaganmu kafin shima ya wuce makaranta Bayan wata daya muka samu ziyarar baba musa inda yaji rasuwar mahaifiyarmu yazo yiwa mahaifina gaisuwa a lokacin shida hajjo suka zo amma kuma hajjo bata biyoshi gidan kakanmu ba ta saukane gidan baba abdullahi dan babanmu yayiwa baba musa jagora har zuwa gidan kakanmu Inda aka masa iso har dakin baba malam dan haka muke cewa kakanmu bayan wani lokacine baba ya bukaci da inzo nida su ilham mu gaisa da babanmu tunda dama rabonshi damu Tun wani zuwa dayayi lokacin nida yusuf ne kawai ba ahaifi ilham ba Mun je mun gaida baba musa inda ya jawo ilham jikin sa da bahijja yana sama na albarka ya dago ya kalleni wannan itace babbar babanmu ya daga kai eh itace ai aminatu Baba musa yace masha allah aminatu anzama yammata yanzu a aji nawa kike? Nace jss3 nake yanzu yace masha allah Sainaji baba yace ina Ahmad ne? naga da dan ladi kuka zo kawai yace eh kasan ahmad yatafi bautar kasa can Enugu sai watan gobe zasu dawo Baba yace masha allah allah ya taimaka Yace amin Ganin sun shiga wata hirar yasa na tashi nace baba mungode sai anjima yace allah yakaimu aminatu inzan tafi aizaki zo muyi sallama ko nace eh Can bayan wani lokaci aka kirani naje mukayi sallama da baba musa inda yake fadamin cewa nan da kwana biyu zasu koma gobe hajjo zata zo mana gaisuwar itama ************************ Washe gari kamar yadda baba musa ya fada sai gasu tare da hajjo da dan ladi sai umar da lokacin baifi shekara hudu ba Inda dan ladi na fuskanci kamar yana mana wani gani gani da mukazo gaidasu sai wani daddaga kai yake nikwa a lokacin nace kodan yaganshi shi farine oho amma ai su ilham suma farare ne nice dai nayo fatar mamanmu su baba suka biyo Bayan tawa su kakarmu gaisuwa ta jirayi dawowar baba malam ta mai gaisuwa tukun suka shirya wai zata biya wajen zainabu dan tun da ga lokacin da suka rabu basu kara haduwa ba inda take tambayar babanmu yanzu zainabu aina take Baba yace ai gidan da kika sauka yaranta su salima sai su rakaki sunsan gidansu .. Ta dago wai har yau zainabu batayi wani auren ba? Baba yace eh inkinje dai kwa ganta Suka mana sallama suka tafi ************************* Hajjo ta koma gidan baba abdullahi inda tunda ta sauka dama mama aysha take a takure dan wata hassada ce ta saukarwa hajjo ta lokaci guda ganin abdullahi yasamu rufin asiri fiye da mijinta sannan aysha ta haifi maza ita ma duk da itama duka mazane yaranta su biyar sai salaha amma hakan bataso aysha ta haifi mace ba Anan ta kira salima ta bukaci ta rakata wajen zainabu inda suka kama hanya sai gidan zainabu Sunje sun sameta da uban kayan wanki tana narkar wankewa inda daga gani banata bane dan duk kayan yarane da zannuwa gado alamar dai wankau take Inda suka suna shiga ta tsame hannu a ruwan wanki cikin muzanta da ganin da hajjo tamata tana wankau ta kalli hajjo wanake gani kamar hajjo? Hajjo tace nice zainabu rai kanga rai ? Lokacin kuma inna mahaifiyar zainabun ta fito daki hajjo ta shiga gaisheta bayan sun gaisa zainabun taja hannun hajjo zuwa dakin data ke kwana Ita kuma salima ta wuce dakin kakarta Suna shiga hajjo tafara bin dakin da kallo wata yar yololuwar katifa ce a yashe a kasa gefenta kuma wani buhune alamar dai kayan sawar zainabunne a ciki Sai kulli kullin kayan wanki wasu alamar anwanke ba azo amsa bane wasu kuma ba awanke ba Haka zainabu tashiga cewa ki zauna mana hajjo hajjo tabi dakin da kallo wai zainabu kina nufin nan ne kike kwana? Zainabu ta kalleta cikin murmushin takaici eh Hajjo tace cab gaskiya kinci baya abdullahi yana can yayi kudi ya gyagije harda fa tumbinsa yanzu sai wannan jimammiyar matar tashi dana tarar aysha take ko? Kekuma kina nan jiya iyau babu auran babu wani cigaba sai uwar walaha da kikesha Wai shin ina shige shigen dana sanki dasu ko kindaina ne kin karaya harkika dauki wannan dogon lokacin abdullahi baizo ya durkusa gabanki yace kitaimaka ki koma maiba? Zainabu ta kalli hajjo cikin wani irin yanayi tare da wani kunci dake taso mata tunda ga kasan makogwaranta har daci daci takeji a bakinta Tace hajjo duk abin da kike tunani zanyi inyi abdullahi ya maidani dakina wallahi nayi duk a kan abdullahi na kadar da kayan dakina da duk wata kadara tawa na siyar duk dan ya maidani amma shiru kikeji Karshe sai labarin aurensa naji ko wata matar batayiba inaji ina gani yazo ya kwashe yaransa rabona da insa abdullahi a idona tun auren su nafeesa shima dan yazama dole mu hadune Kuma ikon allah duk tsawon shekarunnan babu wani bazawari da yazo neman aurena koda wasa Haka nake zaune babu irin zagin da inna batamin har casukai nice naki wani auren saboda inajiran abdullahi Su suncire hannunsu a hidimata da girmana bazanzo inzaune musu ba indora musu nauyiba bayan suna ganin sun gama da matsalata Haka yasa nafara wannan sana,ar tawa ta wankau da kika ganni inayi da ita nake duk wasu bukatuna insun tasomin dan su salima mahaifinsu yadauke musu komai saidai suzo su gaisheni ko kwana baya barinsu indai bawani babban dalilibane ya taso Hajjo tayi kuri tana kallonta tace cab lallai ruwa ya daki babban zakara amma insha allah wahalarki ta kare dannima haushin wannan matar tashi nakeji Zaki koma dakin ki amma fa da sharadin inna taimaka miki nima zakimin wani aiki Zainabu dake cikin tsaka mai wuya sannan taji zata koma dakin masoyinta tuni tace komai kike so zanmiki indai zan koma dakina Hajjo ta kalleta tace kintabbatar karsai na fada miki kicemin a a bayan kingama jin sirrina dankinsanni farin sani ni ba kanwar lasa bace Zainabu tayi dariya tana girgiza kai tace hajjo rai ne kawai bazan iya kashewa ba akan cikar burina .......... *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍_*✍️ *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudi ta wannan account number 2375144550Lawali ahmad zenith Bank ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* 09/11/2022, 2:16 pm - Maman Dan Albarka Ce: *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*😍 _*FREE PAGE SUN KUSA KAREWA 💃🏻💃🏻MAZA KI YI KOKARI KI MALLAKI NAKI YAR UWA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI RAHUSA 300 KACAL NORMAL PASTING SAU BIYAR A ASATI GROUP VIP 400 POSTING KULLUM MASU SO TA PRIVATE 1000 NE SAU BIYU KOWACCE RANA INKUMA DUKA BIYUN KIKESO FANSA DA TUSHENMU DAYA ZAKI BIYA 500 NORMAL GROUP VIP 800 KARKI BARI ABAKI LABARI YAR UWA YANZU WASAN YA FARA💃🏻💃🏻💃🏻MAZA KI TURO KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK SAINA JIKU😍*_ *_Littafin tushen mu daya labarine daya danganci Wata zuria wadda babu abin daya yiwa zuriar nan lullubi face Cin amana zalunci rashin tausayi rashin tsoron allah sannan ga sassanyar soyayya labarin Aminatu da surukarta labarine da zaka zubda mata hawaye sannan ga kannen miji suma sun sako ta gaba shin dama haka yakamata surukai su zauna da matan ya,yansu? Duk sai kun tsunduma cikin wannan labari mai suna TUSHEN MU DAYA_* *Masu son a tallata musu hajarsu ko kuma link din group din su suyi magana ta wannan number 09138320449* ```Bismillahirrahamanirrahim``` *Free page 12* Hajjo ta kalli zainabu tace da kyau yanzu nasan ina tare da zainabun da nasani sukayi dariya dukansu Tukun hajjo ta fara magana zainabu maganar danake son tattaunawa dake magana ce da babu wanda na taba budawa cikina yaji ko yasan sirrina saike da zaki ji yanzu Zan fada miki ne kema dan inason kimin wani aiki sannan in taimakeki da sharadin bazaki fallasa min sirrina ba har abada nikuma na miki alkawarin kamar kin koma dakinkine Cikin zakuwa zainabu tace karki damu hajjo fadi duk maganarki zaki sameni me rufa miki asiri fiye da tunaninki sannan babu maiji Hajjo ta mike tsaye ta fara zagaye dan tsukun dakin daga bisani ta juyo tana kallon zainabu Tace zainabu kamar yadda kika sani ahmad ba dana bane inda dagani saike sai musa da kannensa ne muka san hakan Zainabu tace hakane Hajjo taciga ba dacewa lokacin danace zan rike ahmad harna ja miki kunne kinyi wata magana ta cewa indai kina raye zaki tabbatarwa da ahmad cewa bani na haifeshiba a dalilin haka naje gurin boka nasa ya rufemin bakinku dan kar wanda ya kara tada maganar domin inason cikar burina ta ruwan sanyi Kinsan mene burin nawa? Zainabu data kure hajjo da kallo kamar tasamu tv tace a a Burina shine na reni ahmad yadaukeni kamar uwarsa na masa tarbiyar danakeso sonake ahmad ya tashi a matsayin mara jin magana dan shaye shaye manemin mata inason ya zama kasurgumin barawo inda akarshe nake son rayuwarsa ta kare a gidan yari saboda tun daga farko bana kaunar uwarsa ma bare shi da kwatsam naganshi an kawomin shi sama taka Dalilin tsanar danayiwa hasana yasa na kada ta gida nasa mata tsanar garin kano baki daya daga karshe nasa boka ya jefa mata cutar datayi sanadiyyar mutuwarta Bansan ashe na kashe macijine bansare kansaba domin danasan tanada ciki lokacin danasa ya kashemin su baki daya amma kash ban sa amin bincikeba akan rayuwarta da ahmad bai kasance a raye ba Bani da burin da ya wuce a ce nikadaice a gidan mijina da ya,ya,na amma kash hasana ta ruguzamin shirina inda hukuncin hakan shine in lalata rayuwar danta Amma kinsan me ? Zainabu data girgiza matuka dajin cewa hajjo ce ta kashe hasana ta girgiza kai a a Tun muna gida daya dake nake dora ahmad akan hanyar danasan zata billemin cikin sauki ina aikashi ya dauko kudin malam musa inya aje amma ba aje ko inaba shirina ya rushe naso ya tashi da dauke dauke amma a banza musa ya nisanta ni dashi inbazaki manta ba dayake tafiya dashi kasuwa Lokacin da muka koma niger state nan ma dai bansamu cikar burinaba inna aika ahmad ya daukomin bayayi yakancemin sata babu kyau shi bayaso a konashi Nayi nayi yaron nan yana da kafiya har dukansa inayi dan har dakunan mutanen gida nakan aikashi ya dauko abu amma fir yakiyi inda asona sonake agidan ma amai tambari da barawo Danaga yakiyi ta sauki saina nemi kawata Fadime tarakani wajen wani boka tunda nidin bansan ko inaba naje ne daniyar akara mallakemin malam musa saboda intaji saboda ahmad nazo zatace badana bane shiyasa bayan kwana biyu nakara komawa nikadai Inda na fadawa bokan bukata ta tason akangarar min da ahmad yazama abin kwatance yadda nakeson yazama yabani magani yace insa a daddawa in ajiye bera ya dauka sannan yabani wanda zansa a abinci duk nayi yadda yace amma kinsan abin mamaki? Zainabu tace a a Maganin bai yi tasiri akan ahmad ba washe gari saiga dan ladi wai yashiga dakin matar gidanmu ya daukar mata kudi Bankawo komai ba nadai basu hakuri tundaga nan sai dan ladi yafara dauke dauke ban isa na aje abuba sai nanema na rasa haka dan ladi yaketa dauke dauke ahmad na rayuwarsa a nutsatstsensa Kinsan wani abu daya dawo da hankalina kuma ya girgizani dan ladi da baifi shekara sha biyar ba shine aka kama yasa yarinyar makotanmu a wani lungu yana kwakula Bakiga dukan da nupawan nan ba suka ma saida suka so dangana shi da hukuma da kyar nasamu sukayi hakuri Sai gashi dan ladi ke duk abin danaso ahmad yayi shaye shayenma yafara yanzu haka maganar danake miki dan ladi kullum cikin jawomin magana yake Sannan nakoma wajen bokan daya min aiki ya ce saidai in ba sunan ahmad din nabashi ba na tabbatarmai sunan ne sannan yace banyi aikin dai dai bane Inda na nemi ya taimaka ya karya asirin yace min asirin bazai karye ba har abada sannan Nace yakarayi to inhar dana zai lalace to tabbas ahmad ma sai ya lalace Boka yayi yayi ya juyo ya kalle ni yace yayi bincike asiri bazai taba cin ahmad ba koda zan zagaye duniya ne dan akwai tsari a jikinshi mai karfi sannan ya duba kakanshi na tsaye akanshi yana masa addu a dare da rana kakansa shahararren malamine indaina wahalarda kaina wajen yimai asiri dan wahalar banza zanyi inbata kudina Banyarda da maganar shiba dan ina ganin ya gaza haka nadinga bi kusfa kusfa wasu su amshi kudina da sunan aiki wasu su fadamin abin dana farko ya fada Amma duka babu biyan bukata sai ma wani kwarjini dana ga ahmad din namin dan haka ni yanzu na daura damarar koda zanyi yawo tsirara saina kassara rayuwar ahmad na wulakanta shi tunda asanadinsa nawa dan ya lalace shiya sa tsanarsa ta kara samun waje a raina Zainabu ta dago tace amma hajjo ni wanne irin aiki kike ganin zan miki? Sannan kina ganin akwai inda za awatsa rayuwar ahmad bayan kema kince anfada miki yana da tsari sosai a jikinsa Hajjo ta fashe da wata mahaukaciyar dariya tace Zainabu kina ganin zan karayane dan wasu kananun bokaye sun fadamin maganar banza to sam dalilin dayasa nazo gareki kenan in yi musu mai gaba daya Zainabu tace kamar yaya kenan ? Hajjo tace kinga tunda nayi aure banje can gida niger ba wanda rashin zuwan nawa ba komai yasa naki zuwa sai don kada inma tunawa da musa mahaifarsa yace zai dau ahmad suje Duk da nasan su yaya talatuwa basu barsu haka ba tunda duk cikinsu babu wanda yakara zancen wata niger bare suje Amma nasa boka yakara dasawa musa kiyayyar garin shiyasa nima banta yunkurin zuwa ba duk da inason zuwan kodan inga bilkisu dan nasan zuwa yanzu ko sun mata aure ko kuma ana shirin aurar da ita To yanzu tunda nazo nan da gobe zamu koma wanda dama ni bawata gaisuwa ta kawoni ba nataho shirin wucewa Niger ne dan inziyarci uban shaidanu wanda shine yawa yaya talatuwa aiki harta kashe mahaifiyar su musa Kuma shine nima yamin aiki akan hasana nasan ahmad bazai gagareshiba Sannan inason gabatarmasa da kudurina na gaba shine tarwatsa salisu da abdullahi asamusu kiyayyar juna ta yadda zasu zama makiyan juna kamar basu taba sanin junaba Kinsan mene hikimar hakan? Zainabu data shanya baki ta ji da ganin shu,umancin daya dame nata ya shanye tace a a saikin fada Saboda karma su kawomin tangarda akan cikar burina tunda sunsan ahmad ba dana bane dole watarana nasan asirin zai karye kobai karyeba salisu nada karfin addu a dan kafin arufemin bakinsa boka ya tabbatarmin nadan wani lokacine aikin Shiyasa nakeson inmunje akara datsemin bakinsu sannan ajefa kiyayya atsakaninsu Yadda basu da kwanciyar hankalin ma bare hankalinsu yadawo kaina har burina yacika Kekuma aikinki shine inkin koma gidan abdullahi ki tabbatar duk abubuwan da boka yabamu kin aikata shi kuma salisu nashi zai yi aikinne kawai sannan ayi amfani da zafin zuciyarsa dan kinsan baisan wulakanci kekuma zaki dinga zuga abdullahi yana mai abin da dole zai nisanta kanshi dashi Kinga banida matsala da musa danshi inhar muka koma yanzu zansa amin aiki mai zafi akansa yadda shima zaina goyon bayan abdullahi yana ganin laifin salisu kinga shikenan inyayi zuciya zai fita a harkasu Shikenan burina zai cika cikin sauki Zainabu da tashiga tunani shin mai hajjo ke nema me zata samu inta rusa wannan zuriar sannan wacce riba zata samu inta lalata rayuwar ahmad shin bai isheta wa aziba da abin yadawo kan danta? Ita da tayi alkawarin tadawo daga rakiyar bokaye saboda sun kasa sawa abdullahi ya maidata duk irin wahalar da bannar kudin datayi amma yanzu jin maganganun hajjo yasa tanaji zata aikata komai dan ta koma amma fa ita tana tsoro hakkin zai yi yawa Duk da tasan itama tayi abubuwa amma bata taba kashe raiba hajjo kwa ta kashe tana tsoron watarana su samu sabani itama hajjo ta cutar da ita Ganin zainabun ta lula tunani yasa hajjo dafata tayi firgigit ta dago ta sharce zufar goshin ta Hajjo tace kidaina wasu tunanina kan banza zainabu dole ki taimakamin tunda kika bari na bude miki cikina inba hakaba dayan biyu koki samu cikar burinki na komawa abdullahi kishiga dakinki salin alin kokuma ki fara yawo akan bola inafatan dai kin gane hausartawa ta kare tana dan darawa irim dariyar muguntarnan Zainabu da taji haka sai wata zuciyar tace yanzufa inkin koma dakinki kindaina wahalarnan kenan sannan kin huta da gorin su inna da mutanen unguwa na kinki aure kin tsofe kinga kuma ga yaranki gabanki kiyarda kawai Ta dago tace shikenan hajjo ba matsala na amince da sharuddanki Amma tayaya za ai duk hakan? Hajjo tace dole zaki bina zuwa niger dannima nayi ma su inna laifi na rashin waiwayarsu tun aurena kinga saimuje mubasu hakuri Zainabu tace ni mezancewa su inna inzamu tafi dan bazasu bari na bikiba Hajjo ta kalleta wannan mai saukine zance auren bilkisu zaki rakani shine dalilin zuwana dan infada miki kimin rakiya dan boka ba amai aike kekuwa aikinki dole saikin taka da kafarki Zainabu tace amma ke zakiyiwa inna bayani Tace eh Saikuma maganar kudi gaskiya ni bani da wasu kudi yanzu hajjo kin ga nayiyyi wankin duk basu zo amsaba bare nasamu kudin kirki abin dake hannuna ko kudin mota bazaiminba Hajjo tace karki damu da wannan nashirya mana komai kedai kishiga shiri kawai Haka sukaje wajen inna hajjo ta shishshirya karyarta inna ta yarda harda sawa auren albarka inda sukai sallama akan jibi zata zo su wuce ***********************"* Kamar yadda hajjo ta tsara tacewa malam musa su wuce shida dan ladi ita zata wuce gida ne bai tambayeta mezata je yiba asalima bai nuna ko alamar yasan wajenba inda shima yace mata sai gobene zasu koma yanason ganawa da yan uwanshi bata kawo komai ba aranta Inda washe garima ta riga su tafiya su saisun kintsa tukun _Tsafi kenan gaskiyar maishi_ Washe gari hajjo ta biya ta dauki zainabu suka nausa sai kasar niger *********************** Sun sauka garin niger inda gidan yayarta talatuwa suka fara yada zango sun tarar tana fama da ciwon ido bata gani sosai amma ahaka ta musu alkawarin rakiya wajen boka inda asabe tana nan daram sai dai fa an manyanta Bayan kwana daya ta musu rakiya tasawa hajjo taje tabawa iyayenta hakurin rashin zuwanta sannan sukayi kwana uku daga nan sai wajen uban shaidanu . Dajine me cike da duhuwar itatuwa da ganyayyaki ga kwazazzabai da tsaunika dajin abin tsoro in akace maka bil,adama na rayuwa ciki bazaka taba yarda ba amma hajjo da talatuwa tafiya suke abinsu kamar sun sami saman titi sai dai insun zo gurin kwazazzaban su tafi asannu zainabu ce dai kamar kace mata kit ta zura da gudu Haka suka ratsa tsakiyar dajin can sai gasu gaban wata bukkah ita kadai kwallin kwal a wajen bakajin komai sai kukan tsuntsaye marasa dadin sauraro abin abin tsoro haka suka doshi bukkar Suka juyo suka ce zainabu ta cire takalmanta tacire suka rike a hannu suka fara shiga da baya baya mero kecewa Gafara dai uban shaidanun duniya gamu tafe da kokenmu ubanmu maganin kukanmu saikai shaidani uban shagalallu takamar shaidanu gamu gabanka muna,fatan kashare mana hawayen mu Tukun suka zube kasa kansu a kasa zainabu ce ta dago kai dan batasan dokar bokanba bataga kowaba sai wani dan tuntu na zama wanda duk wasu irin layune da fatu fatu a jiki Bata gama karewa wajen kalloba taga wani dan tsigigin mutum ya bayyana cikin mummunar suffa jikinsa duk gashi hannunsa rike da wata sanda Yana babbaka dariya da hakoransa jajawur idanunsa kwala kwala abin tsoro yayi nuni da zainabu cikin tsawa da katuwar muryarshi Keee wayace miki ana dago kai anan sunkuyar da kanki baku fadamata dokata bane? Suka hada baki gurin kayi hkuri uban shaidanu ita din bakuwace Yacigaba da zazzare ido Yace duk nasan abin dake tafe daku Ya nuna hajjo ke burinki na ruguza rayuwar dan mijinki bazai taba cikaba amma tabbas zaki mulkeshi ki mulki mahaifinsa sannan bazai gano bake kika haifesa ba harsai ranar da kikayi sake ya hadu da kakan nan nasa dan shine ke ruguza duk wani aiki da kike sawa ana yi akansa Sannan danki dan ladi aikin da kikasa akayi wa ahmad ya dawo kansa bafa zai taba karyewaba saidai inbaki maganin da zai dakushe abun yayi sauki amma sata da bin mata yariga da yashiga jininsa shaye shayen zai daina amma ba yanzuba Sannan burinki na wargaza tsakanin kannan mijinki zai cika tabbas amma fa na salisu na wani lokacine abdullahi asiri zai yi tasiri akansa dan yanada sakaci da addu,a zan baki maganin da za azuba masa a abinci iyaci zaiji duniya bashida makiyi sai salisu Ya kalli zainabu Sannan kekuma zanyi miki aikin da zaki komawa mijinkin shida kanshi zai zo ya bukaci ya maidaki amma fa da sharadi kokin shiga gidanshi babu ruwanki da matarshi dan macace tsayayyiya akan addu a duk ranar dakika kulata kukayi rigima tabbas aiki zai ruguje abdullahi zai sakeki Tayi saurin dago kai ita dake da burin tana shiga ta fitar da aysha ashedai bazai yihuba amma ko hakanma ta gode Ya kalli talatuwa yace kekuma kina can kina fama da ciwon ido ciwon da bawata ta sakar miki shiba sai asabe amma kin gujemu gashi tanason kassaraki kullum neman hanya take sotayi ki makance baki daya Talatuwa ta dago arazane kana nufin ita tamin asirin ciwon ido Yace kwarai zan baki makarin asirin inda ita kuma kibarta tukun kafin asan yadda za ai da ita dan bata zauna hakanan ba Hajjo ta dago cikin tsantsar damuwa uban shaidanu yanzu babu hanyar da zan cika burina banason yaronnan yadawo ya samu aiki har yayi arziki cigabanshine banaso sam inason kassara rayuwarsa Boka yace hanya dayace shine inya dawo zan turo aljanu sumin aiki duk inda yaje bazasu dauke shi aiki ba kinga babu maganar arziki kenan Ta ce shikenan boka dama burina karyayi arzikin Nan suka tambayeshi abin dazasu bashi ya fada suka bude wata kwarya suka jefa ya bawa hajjo duk magungunan da za awa abdullahi amfani dashi dana dan ladi Ita kuma zainabu yabata nata hardasu kwalli da turaren dazata sa Yabawa talatuwa makarin tsafin jikinta suka fito suka nufo gida kowa da sake saken dayake azuciyarsa badai haka akasoba Amma hajjo ta tabbatar abin daya gagari uban shaidanu to tabbas babu inda zata samu amata Haka suka kara kwana biyar bayan sun dan wuta suka shiryo suka rankayo zuwa Nigeria tare da munanan kudurorinsu *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE✍️_* *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudi ta wannan account number 2375144550Lawali ahmad zenith Bank ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* 09/11/2022, 2:16 pm - Maman Dan Albarka Ce: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/EucvvhNS397F3LJeJGZuUS *09131164861 Royal jelly yana ciko da mace tayi dumdum breast naki ya ciko hip's dinki yaciko da wanda tayi bleaching fatarta ya yamutse* *Ko kinsan female care na taimaka ma wanda niimar jikinsu ta tsane* *Fat bunner ina macen da kitse ya mata yawa ajiki tayi kiba sosai tafiya da kyar tashi da kyar to ki gar zoyo ki mallaki fat bunner* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍_* _*FREE PAGE SUN KUSA KAREWA MAZA KIYI KOKARI KI MALLAKI NAKI YAR UWA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI RAHUSA 300 KACAL NORMAL GRP POSTING SAU BIYAR ASATI VIP 400 POSTING KULLUM MASU SO TA PRIVATE 1000 SAU BIYU KOWACCE RANA INKUMA DUKA LITTAFIN BIYU KIKESO FANSAH DAKUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI BIYA 500 NORMAO GROUP VIP 800 KARKI BARI ABAKI LABARI YAR UWA YANZU WASAN YA FARA 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻MAZA KI TURO KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK SAINA JIKU😍*_ *_Littafin tushen mu daya labarine daya danganci Wata zuria wadda babu abin daya yiwa zuriar nan lullubi face Cin amana zalunci rashin tausayi rashin tsoron allah sannan ga sassanyar soyayya labarin Aminatu da surukarta labarine da zaka zubda mata hawaye sannan ga kannen miji suma sun sako ta gaba shin dama haka yakamata surukai su zauna da matan ya,yansu? Duk sai kun tsunduma cikin wannan labari mai suna TUSHEN MU DAYA_* *Masu son a tallata musu hajarsu ko kuma link din group dinsu zasuyi magana ta wannan Number 09138320449* ```Bismillahirrahamanirrahim``` *Free page 13* Baba Musa ne da baba abdullahi da Babanmu zaune a gidanmu inda malam musane ya bukaci da suzo gidan namu tunda babu kowa zasu tattauna wata magana kafin yabar kano Dukansu sun bada hankalinsu kan son jin maganar da zaiyi Malam musa ya kalli su mahaifina yace Ku kannena na amma kuma zumuncinmu ya koma sai a hankali sanadiyyar nesa da mukai da juna da kuma rashin ziyartar juna da bamu maida hankali iyalanmu mata munkoya musu ba Inda duk cikinmu inba dan ladi dana zo dashiba yaranmu basu san junansu ba wanda bakaramin abin kunya bane tunda zama su iya haduwa awani wajen batare da sun san cewa sudin yan uwa bane Abinnan ya dade yana cimin tuwo a kwarya nakanso koda nidinne indauko yaran inkawo su susan yan uwa amma duk lokacin danayi yunkurin hakan sai hajjo ta kawomin uzurin makarantar yara da sauransu to amatsayinku na yan uwana dole tasa nake fada muku komai sannan saida taimakonku ne zumuncinmu zai dore Nayi wani tunani wanda nake da tabbacin inhar muka bi hanyar insha allah yaranmu zasu san juna sannan zumuncinmu zai cigaba da gudana zamuna samun ziyartar juna koda tsakanin yaranne Baba abdullahi yace ta yaya ,haka zata kasance? Yace Bawani abubane sonake Salisu ya bawa Ahmad dina auren aminatu dan ina ganin inhar aminatu na can tabbas zumuncinmu zai kara karfi sannan inason in za ai auren a hadamin da ilham saboda ta dunga ganin yar uwarta a gefe kafin tasaba da can Babanmu da yaji maganar wani banbarakwai bawai bazai iya bawa dan yayanshi auren yarsa bane sam in akwai wanda ya cancanci hakan bai wuce shiba amma abin dubawar aminatu yarinyace bazai iya bada aurenta yanzu ba koda kwa a garin kanone bare har can uwa duniya Niger state sannan shi yasan yanayin da yayan shi ke ciki yana tsoron a cutar mai da yarinya dan yasan halayen hajjo tsaf kuma bazai wuce ace gida daya zasu zauna ba sannan aminatu ko makaranta bata kammala ba yanzu ma suka shiga aji na uku a secondary taya ya zai aurar da ita yanzu Abdullahi ne yace tabbas tunaninka yayi yaya amma aminatu tayi kankanta me zai hana in auren ne ga hajara tunda ita ta isa auren amma aka aurar da aminatu yanzu ai yaya ba amata adalciba ga kuruciya sannan ga makarantarta Baba musa yace nima ba irin auren nan nakeson ayi ba ko daya shi kanshi ahmad din ba auren zaiyi yanzu ba sai ya samu aikin sa sannan bawai nufina irin auren nan ba na hadi akan dole ko daya bazan shiga hakkin kowa ba Dole ahmad yazo yaga aminatu tukun inta masa ita ta ganshi inya mata sannan saimu basu lokaci yaci gaba da ziyartar kano har su dai dai ta daga baya sai ayi maganar auren Na dai nemi in fada muku ne saboda burina kenan bawai ayi auren yanzu ba Kai kuma abdullahi banki ta takaba amma hajara na tabbata bazata rasa masu sonta anan ba bazai yihu azo mata da zancen nan ba bayan haka ahmad din kanshi fa bawai ya shirya auren bane sai nan da wasu yan shekaru kafinnan itama aminatun ta kammala makarantar ta Babanmu da baice komai ba tunda suka fara magana sai da yaji ance saina gama makaranta sai lokacin yasa baki Yace hakane yaya maganar ka muma zamuso ace zumuncinmu yaci gaba ta hanyar ya,yanmu susan junansu inda koda bayan ranmu zamuncin zai cigaba Aminatu diyarka ce kukuke da alhakin bada auren ta insha allah inhar ta kammala karatunta na mika wuka da nama gareku duk yadda kukai da ita dai dai ne Masha Allah allah ya tabbatar mana da alkhairinsa shine abin da baba abdullahi yace Sai kuma maganar ilham inbadamuwa kabani ita intafi da ita hajjo ta riketa Babanmu ya dago yayi murmushi yace kayi hakuri yaya bawai bazan iya baka ilham bane a a kawai dai banason nesa da yarana kaga kuma ilham yanzu take da shekara biyu da yan watanni zan dai bada auren aminatu amma maganar raba yarana yaya bani da burin hakan nafison su taso agabana ina ganinsu kusa dani ya kare fadar cikin damuwa Baba abdullahi da yafi kowa sanin mahaifina akan son yaranshi dan ko lokacin da mahaifiyarsu na raye baya kaunar ace yaranshi sun kwana wani guri ko da gidan shi ne saboda makon ya,yanshi yayi mamaki daya ji bai musa bada auren aminatuba daya ji yayi shiru shine dalilin da yasa yace ya bada hajara saboda bayason damuwar kanin nashi karyace kuma bazai bayar ba yaya musan bazai ji dadi ba Amma bisa ga mamakinsa sai yaji ya amince ya dago ya kalli yayan nasu yace yaya batun tafiya da ilham ka aje shi tukun tunda kaga suna wajen kakarsu karsuga ko anga sun gazane abarta Inyaso in auren yazo sai abawa aminatun Baba musa yace to shikenan allah ya shige mana gaba Inda bayan gama tattaunawarsu sukawa baba musa rakiya yaje gidan abdullahi suka dauki dan ladi suka rakasu har tasha ************************ Bayan tafiyarsune su abdullahi suka cigaba da tattauna zancen inda babanmu ya fito yafadawa dan uwanshi tsoronshi akan hadin inda abdullahi ya kwantarmai da hankali insha allah babu abin da zai faru sai alkhairi Babanmu yace allah ya tabbatar mana da alkhairin suka amsa gaba daya da amen ************************ Su hajjo sun dawo inda kwana daya ta kara a kano ta koma niger state Kamar yadda boka yace wa zainabu hakance ta kasance tana fara aiki da magungunan sai ga baba abdullahi yazo yanemi daya maidata inda babu wani ja ta amince iyayanta da ya,yanta sunyi matukar farin ciki Inda aka kara daura auren ta tare dakinta Mu muna gidan kakanmu har lokacin ************************* *BAYAN SHEKARA DAYA* Zuwa lokacin burin su hajjo ya cika na rusa tsakanin mahaifina da baba abdullahi inda zainabu tasamu tayi duk abin da boka yace mahaifina yasha ziyartar dan uwansa amma indai zasu hadu abdullahi sai ya rufeshi da fadan babu gaira babu dalili yana muzantashi koda acikin mutanene acewarsa yadauki ya,yanshi ya dankawa dangin matarsa ya hana yan uwansa ciki daya sannan yaki yin aure da dai maganganu marasa ma ana Tun babanmu na kokarin yimai bayanin da zai fahimta ta hanyar nuna mai halaccin da su baba malam suka mai a rayuwa da irin hidimar da suka mai har yazama mutum suka bashi yarsu amma baba abdullahi baya saurarar sa shi burinsa ya amso yaran kawai yayi aure ya rikesu shi kwa yace bai shiryawa aure ba yanzu Inda baba abdullahi ya tabbatarmai muddin bai amso muba yayi aure ya rikemu to fa babu shi babu shi kowa yayi harkarshi babu yadda mahaifina baiyi da baba abdullahiba don yaganar dashi dan yasan dan uwansa mai sanyin haline duk wannan maganar bata kai ace anyi haka ba amma haka baba abdullah ya fututtukemai yaki saurararshi Inda babanmu ya kai maganar ga kakanmu amma bai fada masa cewa akan amso mu bane dan karyaji ba dadi yadai fadamai abdullahi yace sai yayi aurene inda shikuma yace bai shiryawa hakanba inda yanemi kakanmu yakira shi yabashi hakuri dan allah bayason suna fada Haka kwa akayi kakanmu yane mi baba abdullahi da kyar yazo cikin jin haushin tsohon dan zainabu na fada mishi kullum tsohonnan shikecin amfanin kaninshi dan ya dauke ya,yansa yana cin ribane kawai Inda baba malam yashiga yiwa abdullahi nasiha akan zumunci da dai sauransu yace yabari lokacin da shi baban namu ya shirya yin auren zaiyi in lokacin hakan yayi Inda baba abdullahi yashiga aibata mahaifina da maganganu marasa dadi ya gaggayawa kakanmu magana ya kade rigarshi yayi gaba Kakanmu yayi matukar mamaki inda baisan abdullahi da wadannan halayen ba amma sai yayi tunanin dan adam kan canza a kowanne lokaci Yakira mahaifina yabashi hakuri yace karya biye masa yadinga zumunci dashi inshi bai nemeshiba kuma karya hanamu zuwa gareshi zai sakko Haka kwa akayi babanmu na zuwa amma wataran ko arzikin fitowar baba abdullahi baya samu Abin mamaki kuma mu inmunje gidan sai baba abdullahi yayi ta nan nan damu sai in mun zauna yayi ta fadamana laifin babanmu wai mahaifinmu yaki jin maganarshi da sauransu Nakance yayi hakuri Inda shima babanmu innaje can nakan masa maganar dan uwanshi amma sai ya rufeni da fadan yanakeso yayi shi bazai jure wulakanciba abdullahi hanyar wulakantashi yake nema dan yaga yafishi arzikine shi ba arzikinsa yakesoba Cikin bacin rai muke kare maganar kuma nima nakasa daurewa muddin zanje gidan baba abdullahi indawo sainayiwa mahaifina batun amma saina fuskanci ko maganar abdullahin bayason akawomai yanzu ranshi zai baci tuna irin wulakanci da yakemai Haka dai suke rayuwar basa ga maciji da juna Zuwa lokacin muna shirin shiga aji hudu kuma lokacinne alamun budurcina suka kara fitowa lokacin inada shekara goma sha biyar banida cikar kirji amma inada hips gwargwado dan dalilin dayasa kakarmu bata barina ina fita da gyale kenan nima kuma sainafi jin dadin hijabin A lokacinne kuma samari suka fara kawomin hari ba damar inje makaranta kona fita saina samu wanda zai biyoni inda koda anyi sallama dani ba fitar nakeba dan nikaina kunya nakeji ace anganni ina zance A lokacinne kuma mahaifina yazo yasamu kakanmu akan maganar da sukayi yayanshi akaina Inda kakanmu yasawa abin albarka yaji dadin hadin da suka ce zasuyi Inda bayan wucewar babanmu ya kirayi kakarmu yana mata bayani Lokacin nazone in tambayi kakarmu zani gidan su siyama kawata inason zuwa ta aramin wani novel dan ina dan karance karance Ina kawowa kofar yayi dai dai da fadin kakanmu ke yanzu ya kike gani za a fitone a fadawa aminatu tun wuri kokuma yaya dan karfa aje tafara son wani azo da maganar kinga abin zaiyi wuya kenan tunda dai ya riga da yace yabawa dan yayansa kinga ai dole tasani ko Kakarmu ta gyara zama tace a a malam mudakata tukunna bakaji hikimar shi yayan nashiba nacewa sai ahmad yazo sunga juna insuna so ai abune mai sauki allah dai ya kaimu lokacin zuwannashi suka amsa da amin Labe in ana magana ba halina bane asalima ko magana kake da wani akusa dani inna fuskanci bakason naji nakan tashi inbar wajen amma bansan meyasa na tsaya na saurari firar su baba malam ba inda kamar kazar da kwai ya fashewa a ciki haka naja kafafuna da kyar nakai kaina daki Nan nafada tunani yanzu ni za abawa wani wanin ma da bansansa ba kuma har can garin su baba musa a yadda nakejin baba na fadar nisan garin haka za arabani da yan kannena farin cikina yanzu shikenan bazan zauna kusa da su kaka ba nan nashiga tunanika daban daban inda karshe na fashe da kuka nasan tabbas da mama na da rai babu maicewa zai badani wani gari amma daga rasuwarta har anfara maganar aurar dani nawa nakema da za asamin ido gasu aunty salima nan da hajara saini za abada Amma tunawa da irin son da mahaifina kemana tunda naga har ya amince nasan cewa tabbas bakaramin dalili bane zaisashi amincewar haka dai naketa sake sake karshe kuma saina dawo bawa kaina dariya Ni daga jin magana saina sawa kaina damuwa bayan ma naji inna nacewa babu dole to yasen in hakane yana zuwa zance ni banasonshi bashikenan ba magana ta kare da haka na tashi nacigaba da harkokina sai Dai gidan su siyamar da banjeba kenan ranar ************************* Haka muka cigaba da rayuwarmu gidan kakanmu sai dai duk ranar alhamis da juma,a nakanje kasuwa wajen su baba na amshi makullin gidanmu inje in wanke kayansa wani lokacin harda na yaya yusuf saboda shima bawai zama yake samu ba Inna gama in gyagygyara gidan in share in rufe in maida makullin wajensu Bazan manta ba wata ranar juma a bayan ansakko masallaci naje maida wa baba makullin gidanmu kasuwa bayan nabashi na juya inata sauri dan inason inje in biya karatuna na islamiyyah dan nasan gobe dole malam idris zai amsa gashi ko rabin shafi ban biya ba kuma shafi biyune Nakai bakin titi ina,neman adai dai ta sainaji anyi sallama kusa dani na juyo banmayi tunanin dani yake ba inda saida yakarayi ya hada dacewa malama magana nake na juyo na kalleshi bakine dogo sam bashi da jiki irin dai siraran mutanen nan ne sai uban hanci har baka da zanenshi irin na barebari kana kallonsa ma zaka gane hakan na amsa sallamarsa a tsorace Yace sunan malamar nakeson ji sainayi banza dashi dan ni mutumin sam baimin ba kwata kwata ga wani uban zanenshi a fuska dai dai lokacinne kuma,nasamu a dai dai ta nayi sauri wajen fadawa ina allah allah ne dama in rabu da wannan mutumin danakejin tsaiwa kusa dani ma dayayi na tsaneshi ballema niba wani zance nakeba samarin ma kansu tsoronsu nake Ina shiga mai adai dai ta yaja Muka tafi muka barshi a wajen Bayan kwana biyu ina tsakar gida nida inna muna cin tuwon Masara da miyar danyar kubewa inda ina ajiye da yajina agefe ina sawa a gabana dan fadan damuke da inna kenan nace ni da ita zanci ita kuma tace bazan sa yaji ba ina sawa agabana ta na balbaleni da fadan cin yajin inda nayi biris da ita naci gaba da cin tuwona Saina ji yaro na sallama wai ana sallama da budurwar gidannan inna ta kalleni na kalleta na kwashe da dariya inna wace budurwa a gidannan dan allah? Ta mikomin dakuwa ungo nace akwai wata budurwane a gidannan bayan ke Saina hade rai ina turo baki nace ni wlh yarinyace ba budurwa ba kai kaje kace babu budurwa a gidannan Yaron har ya juya zai tafi inna tace kai kaje kace tana zuwa Na kalleta yanzu fisabililah inna kinsan bana zance zaki wani ce ace ina zuwa sai dai kitashi ki rakani danni bansan mai zance ba innaji Inna tashiga salati tana tafa hannu aminatu nidince zan rakaki zance ni yau naga abin daya fi karfina kinci gidanku tashi ki fita mara kunya inkinje karkice komai ki tsaya maga ta yadda zamu aurar dake ja,irar yarinya kawai Haka na tashi ina maijin haushi ina diddire kafa na wuce na wanke hannuna na kuskure baki na zumbula hijabina nakama hanyar fita Ina isa zaure na dan leka kaina naga banga kowaba har zan juya sainaji ance gani nine mai nemanki na dada lekowa sainaga mutum zangangan tunda akwai hasken kwan nepa a kofar gidan tuni na ganeshi bawani bane sai wannan mutumin da ya tareni a bakin kasuwa Nan naji wani takaici ya turnikeni gashi dama banso fitowar ba Nashiga karemai kallo yaci rigar shaddarshi me dan saukin kudi saidai dinki irin nada dinnan ne tazarce sainaga kayanma kamar sun mai yawa yawani kima uwar hula kamar ya arota sai wani bakin glass daya kwama wlh kadan ya rage na kwashe da dariya nadai maze Shikuma sai dashare min baki yake ya karaso bakin zauren Nima,saina dan fito na kalleshi nama kasa magana saboda takaicinsa Shiya fara magana gimbiyar mata fatan nasameki lafiya? Ya fada yana wani kwakwkobarewa shi lallai sai ya burgeni Na gallamasa harara wadda nasan dole yagani amma sainaga bai ma nuna,hakan ba Nayi banza dashi Haba gimbiyar mata yakamata kiyi magana ko da muryarkice inji kozanji sanyi tun ranar da na ganki kika shiga raina na biyoki naga gidanku tun ranar naso zuwa amma sai wani uzuri ya tsareni kullum ina cikin tunaninki dalilin dayasa na yanke shawarar tunkararki kenan Da farko sunana halliru ni dan asalin mai dugurine a damaturu nazo kano nemane ni kwandastan mota nake kuma kullum ina samu gwargwado ina zaune wajen yayanane da niyar aurenki nazo inhar kin amincemin sai na turo magabata na ayi komai da wurwuri kinsan ance da zafi zafi akan bigi karfe In anyi auren zan kaiki can garinmu inyaso ni ina nan duk bayan lokaci zandinga komawa Ina fatan dai namiki ya karasa fadar yana kara gyara zaman glass din idonshi shi lallai ya gabatar da kanshi Wallahi daya fara magana haushinsa na fara ji amma jin yasaki baki sai zuba yake harda wani cewa shi kwandastan motane zai kaini meduguri da dai sauran soki burutsunshi sainaji kawai yafara bani dariya bawai na raina sana arshi bane sam amma ni kwata kwata baimin ba sannan daga zuwa sai maganar aure ko sunana bakasaniba Da wani sunanshi wai halliru haka dai na maze dan mu rabu lafiya na dago nace Bawan allah bari na koma gida kar kakanmu ya dawo yaganni dan ba ama barina zance sai anjima Yayi sauri gurin tarar numfashina ai kya fadamin ko sunanki ne yammata sannan duk baki bani amsoshina ba kodai banmikibane yakarasa yana kallon jikinshi Na sa hannu a bakina kamar zance eh bakamin ba amma tunawa babu kyau wulakanta dan adam yasa nace a a Sunana aminatu amsoshinka kuma yanzu banidasu dan karatuma ninake babu maganar aure a gabana yanzu kayi hakuri kafin yakara magana nayi cikin gida da sauri ina kunshe dariyata Dan allah allah nake naje nabawa inna labari wlh mutumin yabani dariya ba kadanba Ina karasawa na cire hijabi na jefa kan tabarmar da inna ke zaune na zauna kusa da ita nahau babbaka dariya ina rike ciki Inna ta kalleni kai aminatu sai kintsin allah mene zaki wani shigomin kina babbaka dariya kamar wata sabon kamu Na kalleta nace to ai sabon kamunne yazo wajena inna kekinganshi nikam gaskiya banida sa,a daga fara tsaiwa zance saina na gamu da wannan Kinganshi kwa inna kamar irin samarin kauyennan daga zuwa sai maganar aure nan nashiga bata labarin abin da ya faru Ta kalleni allah ya shiryeki aminatu ai gwara da baki masa dariyar ba ko maganar banza dan arabu lafiya bakisan bakinsa ba Nace aina fadamasa ma ni banshirya aure yanzu ba Tace allah ya kyauta miki to mene na dariyar kuma Nace bazaki ganeba wallahi na karasa fadar ina mai tashi na kwashi hijabina nayi hanyar dakin da muke kwana dan na manta ko net ban dauramana ba gashi su bahijja sunyi barci Inna ta bi bayana da kallo allah ya shiryamin ke aminatu ya baki mijina gari wanda zai rike mana ke amana ************************* Haka halliru ya maida kofar gidanmu wajen zuwanshi wani lokacin ma in ina dawowa makarantar islamiyya da yamma ina yawan ganinshi a hanya koya min magana ban kulashi dan haushin tarenin dayake nakeji Dan ko yazo gidan ma bana fita haka inna zata karaci fadanta inyi biris dan ba najin koba halliruba zan fara zance yanzu Haka dai har ya hakura da zuwan nikwa nace yadaifi ***************"****** *_BAYAN SHEKARA BIYU_* lokacin munyi saukar makarantarmu nakara hankali Shekara daya ta ragemin inkammala makarantar secondary nayi samari kala kala saidai suna zuwa nake fada musu anmin miji wasu su hakura wasu kuma suki daina zuwa saina dinga hadasu da baba malam yana musu bayanin sunmin miji A lokacinne kuma babanmu yasamu wata bazawara ya aura inda bayan auren ya bukaci amsarmu inda babu wani ja kakanmu ya amince mai dan yasan yayi hakurin barinmu Bayan munkoma gidan baba da matarshi mai suna mama rukayyah ba laifi tadan manyanta dan yayanta biyar hudun suna gidan babansu tazo da daya Tunda muka koma sai ya zamana mama rukayyah babu ruwanta da hidimar su ilham nice ki musu komai kama yadda nasaba kafin inje makaranta saina musu wanka na gyara tsakar gidan na share dakinmu tukun in wura mata wutar abin kari amma sai lokacin data ga dama zata fito Tayi kullum sai munyi latti gashi nikuma jarabawarmu ta karato nafi bukatar tafiya da wuri dole tasa na amshi abincin karyawar kafin natafi nikeyin komai Haka babu ruwanta da harkarmu bandamu ba dan nasan saboda kannena nakeyi Duk da samari na yawan kawomin hari amma,bana kula kowa duk da lokacin nakai minzalin tsayawa dasu din amma tun lokacin da baba ya zaunar dani ya bayyanamin kudurinsu Na cirewa raina cewa zan tsaya wata soyayyah dan nasan koda sukace sai inaso za ai bawai yana nufin in bijirema bukatar su bane shiyasama banma faraba duk wanda yazo babanmu kan fadamasa yamin miji Wasu sukan hakura wasu kan kafe da nacin zuwa amma rashin fitowa ta kansawa su daina zuwan bandamu ba dan yafimin ace nafara soyayya kuma karshe ban auri mutumba yaga na yaudareshi Kokuma ni in hadu da wanda zanji bazan iya rabuwa dashiba ba inzo in bijirewa umarnin mahaifina bana fatan hakan Ranar wata alhamis da yamma nadawo daga gidan baba malam ina shigowa naga takalma a kofar dakin yaya yusuf na maza sai kuma muryar auty nafeesa danaji a dakin mama rukayyah Haka nashigo cikin sake sake shin baki mukai maza aka bude dakin yaya yusuf da yammar nan ? Sannan aunty nafeesa ce yau nakejin muryarta a gidannan ita da kanta ikon allah kome ya kawota? oho naba kaina amsa ina mai karasawa kofar dakin mama rukayyah *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*😍✍️ *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudi ta wannan account number 2375144550Lawali ahmad zenith Bank ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* 09/11/2022, 2:16 pm - Maman Dan Albarka Ce: *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*😍 _*FREE PAGE SUN KUSA KAREWA MAZA KIYI KOKARI KI MALLAKI NAKI YAR UWA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI RAHUSA 300 KACAL NORMAL GRP POSTING SAU BIYAR A SATI VIP 400 PASTING KULLUM MASU SO TA PRIVATE 1000 SAU BIYU KOWACCE RANA*_ _*IN KUMA DUKA LITTAFIN BIYU KIKE SO FANSAH DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI BIYA 500 VIP 800 KARKI BARI ABAKI LABARI YAR UWA YANZU WASAN YA FARA 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻MAZA KI TURO KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT NUMBER DIN 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK INKUMA SAIKI TURO EVIDENCE TA WANNA NUMBER 09138320449 KO KUMA KATIN MTN TA WANNAN NUNBER 09138320449*_ *_SAI NA JIKU😍_* *_Littafin tushen mu daya labarine daya danganci Wata zuria wadda babu abin daya yiwa zuriar nan lullubi face Cin amana zalunci rashin tausayi rashin tsoron allah sannan ga sassanyar soyayya labarin Aminatu da surukarta labarine da zaka zubda mata hawaye sannan ga kannen miji suma sun sako ta gaba shin dama haka yakamata surukai su zauna da matan ya,yansu? Duk sai kun tsunduma cikin wannan labari mai suna TUSHEN MU DAYA_* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/EucvvhNS397F3LJeJGZuUS *09131164861 Royal jelly yana ciko da mace tayi dumdum breast naki ya ciko hip's dinki yaciko da wanda tayi bleaching fatarta ya yamutse* *Ko kinsan female care na taimaka ma wanda niimar jikinsu ta tsane* *Fat bunner ina macen da kitse ya mata yawa ajiki tayi kiba sosai tafiya da kyar tashi da kyar to ki gar zoyo ki mallaki fat bunner* *Masu son a tallata musu hajarsu ko link din group dinsu zasuyi magana ta wannan Number 09138320449* ```Bismillahirrahamanirrahim``` *Free page 14* Nayi sallama suka amsa tukun nashiga na gaida mama rukayya na juyo na gaida aunty nafeesa ina tambayar yaranta Ta amsa tana mai karemin kallo Na juya nafita har lokacin ina cikin mamakin zuwan aunty nafeesa Suna gidan har akai sallar magrib wanda ni tunda nayi alwala na fada daki bankara fitowaba saidai naji motsin mazan sun fita alamar masallaci sukaje Can sai naji sallamar baba da yaya yusuf Ina kan abin sallah da hijabina na fito na masa sannu da zuwa ina mai amsar laidar hannunsa sainaga kamar baba yana cikin farin ciki saboda sai fara,a yake Ya kalleni yace allah yamiki albarka aminatu nace amen baba Yaya yusuf ya kalleni yace ji yadda take wani washe baki dan ance allah yamata albarka na kalleshi cikin murmushi yaya yusuf waye za asawa albarka baiji dadiba ai inajin dadin albrka da baba kesamin allah dai yabarmana baba yakara lafiya da nisan kwana mai amfani Baba ya kallemu yayi dariya yana mai amsawa da amen yarinyar kirki Nakara kallon yaya yusuf dake kallona yana tafa hannu yace keko duk salon wayo kin iya kin ga yanzu dai kinkuma samun wani yabon Na kyalkyale da dariya nayi hanyar dakin mama rukayyah da ledar da na amsa wajen baba duk da cewa mun saba yana dan jana da wasa wani lokacin amma hakan baisa na rainashiba muna kokari wajen mutumta junanmu Ina shiga naji baba dake kallon aunty nafeesa dake zaune kusa da mama rukayyah alamar sallah suka idar yana cewa a ah ah lallai yau munyi manyan baki tunda gashi a sanadiyyarsu har nafee ta tuna da gidan babanta Aunty nafeesa cikin jin kunya dan ni kaina da wayona bazance ga ranar dana ganta tazo gidanmu ba Tashiga cewa a a fa baba ayi hakuri zamu gyara insha allah Ya kallleta yace to allah yabaku ikon gyarawa amma shi zumunci ai yanada dadi ga lada koda yan yaranki kike aikomin ina ganinsu Tace insha allah baba Nikwa na ajiye ledar hannuna na fita Fita ta tayi dai dai da shigowar su salim da muhammad yayan mama aysha sai wani na ukunsu nidai banwani kare musu kalloba na gaishesu na fada daki Bayan sallar ishsha,i ne naji mama rukayyah na kirana na tashi na fita saina tarda ta da farantin abinci ta jera kuloli akai da kofin ruwa a gefe Ta kalleni kinga dauki wannan abincin kikaiwa bakin dasuke dakin yayanki Na tsugunna ina mamaki su yaya salim dai bawasu baki bane a gidannan dan kafarsu bata daukewa agidannan kuma insun zo wani lokacin Muhammad da kanshi ma yake zuba abincin dan shidin kusan sa ana ne inma yazo yaga inaci wataran saidai ya jefa hannu muyita fada Kuma sune za ace wani in kaima abinci harda wani karramawa sai kuma nace to kodan bakon da sukayi ne oho musu na dai dauka nayi hanyar dakin Ina mai sallama saidanaji sun amsa tukun na bude labulen nashiga su hudune yanzu harda yaya yusuf da shima ya shigo Bakon da suke cewa yana zaune a bakin katifa daga gefenshi yaya yusuf ne sukuma su salim nakan kujerar dake dakin guda daya me cin mutum uku Na karasa ina mai kara gaishesu na ajiye abincin Yaya salim ne ya dago yace aminatu ya makarantar ? Nace alhamdulillah Yace masha allah Muhammad ya tuntsure da dariya ai makaranta ma tazo karshe tunda ammatan baba angirma Na kalleshi na gallamai harara ina mai tashi na juya zan tafi Har na kai bakin kofa sai naji sallamar yaya nafesa na amsa ina mai kokarin rabeta na fita Ta kalleni ta na mai cewa koma tukun Na kalleta kamar zanyi magana mezan koma inyi kuma nadai koma Kamar yadda tace sainaga su yaya yusuf sun tashi dukansu sunkama hanyar waje Bakon kawai shi ya rage a zaune Na kalli aunty nafeesa cikin mamaki Ta makamin harara tana mai wucewa kan kujerar da su salim suka tashi ta zauna Ta nunamin kusa da kafarta tace zauna nan Na karaso na zauna na sunkuyar da kaina dan jina nayi awani takure dalilin wannan bakon dake zaune da ko fuskarsa bazan tantanceba bare nagane daga ina yake Ta kalleni ta ce kinsan wannan nadan dago da kaina na kalleshi lokacin shima yayi dai dai da dago kanshi da yayi muka hada ido Subhanallah na furta a zuciyata lokacinne naga fuskarshi farine irin mai sirkin jaja dinnan masha allah yanada hancinsa tubarkallah sai gashinsa daya kwanta lufluf baki sidik idanuwansa tubarkallah masha allah dalilin dayasani sunkuyar da kaina kenan saboda sainaga idanuwansa sunmin kwarjini Aunty nafeesa ce takara tabani ke tambayarki nake kinsan shi? Na girgiza mata kai dan banajin ma zan iya magana Ta kalleshi to kai kaga bata sankaba ana mana fadan rashin zumunci kuma dai kuna ciki ta karasa fadar tana mai kara jefomin tambayar dawa yamiki kama ? Haushinta ne yakamani ya zata wani sani gaba da tambayoyin da tasan ba amsata mata su zanyi ba Nakwa yimata shiru Dataga bance komai ba Sai tace to ki gaishe shi Sai lokacin naji yayi magana ai mun gaisa Sainaji muryar shi kamar irin ta yare dan gaskiya hausa bata wani zauna mai ba dan yadda yanayin da yayi maganar Tace saiku kara gaisawa ai Nace ina wuni Yace lafiya lau Tace to aminatu wannan ahmad ne dan gidan babanmu dake Niger state nasan baba ya taba miki maganarshi to gashinan lokacin zuwanshi yayi sauran ya rage naku kudai daita kanku ni zan wuce ahmad ga aminatun da ake fada maka nan allah tabbatar da alkhairi Ta kare tana mai tashi ta fita Bayan fitarta munfi minti biyu sai dai ina jin ajikina kallona yake sai can dayaga bani da alamar Tukun yace fatan mun sameku lafiya? Kaina asunkuye nace lafiya lau Yashiga yimin yan tambayoyi duk idonshi akaina Nikuma nakasa ko dago idanuna na kalleshi ina dai amsamai Yace duk nasan su baba sun miki bayanina kamar yadda sukamin kafin tahowata Alhmadulillah nidai kinmin kuma naji araina cewa zan iya aurenki Bawai saboda hadin da aka mana ba ko daya a rayuwata inason mace mai tarbiyayya da nutsuwa inda duba daya na miki na gane lallai nasamu irin matar danakeso Saidai bansaniba kona miki kutse akwai wani aranki inhar akwai wanda kikeso kifito kifadamin dan bazanso in rabaki da wanda kikeso ba ni nawa mai saukine zan iya danne nawa son danake miki inhar hakan zaisaki farin ciki amma zanso mucikawa su baba burinsu kodan musasu farin ciki Kamar yadda kikasani ina niger state ne garin lapai da zama sannan ina aiki a _Company Fine coat Paint_ muna tafiye tafiye zuwa gari gari a takaice dai ni dan gwangila ne in ankirani ina zuwa kuma nima in nasamu kwangilar nakan kai mutane Nanemi aikin gwamnati allah baisa nasamu ba duk da takarduna sunyi kyau amma har yanzu ina nema bancire raiba Ya ya kike gani um nayi miki ko kuma ya Nidai kunya kamar na nutse agurin nasa hijabina na rufe fuskata Ya kalleni yace bude fuskar ki dago ki kalleni kigani ko bana cikin tsarinki kona miki tsufa duk kifada dago mana Wayyo allah na wannan mutumin baisan yadda yake bani kunyaba wlh Yayi dariya yace cab kunyata ce har haka gwara ki dago ki morewa kallona tun wuri karkice kinyi zaben tumun dare Nidai nakasa dagowa araina ina tunanin lallai wannan zama dashi akwai aiki ashe yana magana haka Can yace ai gashi ni inata more kallonki yarinya ni kinga nayi dace da yar black beauty na ya karasa cikin raha Da sauri na karasa rufe fuskata ina murmushi Yace kiyi magana mana Na dan dago sainaga gaba daya ya tsareni da idanunshi Na ce ni ba abin da zance allah ya tabbatar mana da alkhairin sa Ya kalleni yace cab aibaki isa ba amsa zaki bani kina sona? . Ya karasa maganar yana mai dan sakkowa daga kan katifar zuwa gefen tabarmar danake kai Saina karajina a takure Na yi murmushi kawai na sunkuyar da kaina Yakara tausasa murya yace kinada waya? Na girgiza kai dan ni bantaba rike waya ba baba baibarnibama dan yace sai dai in mijin da zai aureni ya bukaci hakan amma haka kawai bazan rike waya ba Nima kuma sai hakan bai dameniba duk da duk yan ajinmu suna da ita wasu babba wasu keypad amma bata dadani da kasaba har tsokanata suke wai ban shigo gariba har yanzu bani da waya Nakanyi murmushi kawai ina kallonsu musamman wadanda zasu makaratar har acikin class suna daga wayar samari wasu kuma su kunna kallo da dai sauran shirmen da baikamata ba Yace to inna siyomiki zaki amsa ? Nace baba bai barina rike waya saidai in katambayeshi Yace to shikenan zan tambayashe dan kinga inna tafi inason nadinga jin muryarki kuma dole sai inkinada waya hakan zata faru Nace to shikenan Nan yashiga jana da hira nakan amsa jefi jefi dan na fahimci shi mutum ne da babu ruwanshi da boye boye yanada saukin kai ga raha haka dai har wajen karfe tara tukun lokacin su aunty nafeesa suka fito da shirin tafiya Sai lokacin na tuna ko abincinma banzuba mishiba nace bakaci abinciba gashi har aunty nafeesa ta fito Yace ni anan zan kwana gidan sabon babana tare da yusuf sune dai zasu wuce yanzu Sainace to nima zani in kwanta ina da jarabawa gobe Yace allah yabada sa a to saida safen na amsa da allah ya kaimu ina mai fita Mukayi sallama da aunty nafeesa wadda ita kadai zata wuce su su salim sai sunci abinci tukun zasu tafi tunda su bamu da nisa Harta juya ta kirani Na karasa Tace yaya kukai kun dai dai daita baki masa shirmen nakiba Na kalleta cikin jin haushi waini zata cewa mashirmanciya bayan ga kannenta can suna shirman sunki fito da mijinma kullum sai tara samari suka iya duk sun gansame Nace mundai daita .ta gallamin harara babu kunya zaki wani ce kun dai dai ta adaibi a hankali karki nuna masa rawar kai Nidai na wuce ta ina cewa ta gaida yaran cikin jin haushinta *********************** Satin ahmad daya a gidanmu inda zuwa lokacin nikaina zan iya cewa na kamu da soyayyarsa duk da bantaba yinta ba wata irin shakuwace tashiga tsakaninmu mai wahalar fasaltawa in gari ya waye yakan bi su yusuf kasuwa wani lokacin kuma yakan je gidan baba abdullahi yadau su salim su zagaya dashi gari Sai da yamma muke fira adakin yaya yusuf inda yana kan katifa ni ina kasa kan tabarma Yawa baba maganar wayata inda baba ya amince ya siyomin yabani Inda ana ya gobe zai tafi salim ya rakashi suka siyomin wayata yar madaidaiciya tecno ce inda yamin alkawarin indai yakara zuwa zai canzamin da babba Washe gari ya wuce cikin kewa nikaina nasan zanyi kewarshi saidai inna tuna zamuna waya sainaji dan sanyi ***********************"* Watanmu shida da ahmad inda cikin watannin nan ya maida kano tamkar gida baya wata sai yazo wani lokacinma yakance min daga wajen aikine ya karaso kafin ya koma gida dan kar hajjo tace yacika zirga zirga Lokacin watanmu biyar da yin Candy inda su baba suka dauko maganar aurenmu duk da babu jituwa tsakaninsa da baba abdullahi har lokacin amma da maganar auren tazo dole baba abdullahin shi ya nemi babanmu saboda baba musa abdullahin ya wakilta akan komai An tsaida ranar aurenmu watanni uku masu zuwa *_😍MAMAN DAN ALBARKACE😍_*✍️ *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudi ta wannan account number 2375144550Lawali ahmad zenith Bank ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* 09/11/2022, 2:16 pm - Maman Dan Albarka Ce: *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKACE 😍_* *_Littafin tushen mu daya labarine daya danganci Wata zuria wadda babu abin daya yiwa zuriar nan lullubi face Cin amana zalunci rashin tausayi rashin tsoron allah sannan ga sassanyar soyayya labarin Aminatu da surukarta labarine da zaka zubda mata hawaye sannan ga kannen miji suma sun sako ta gaba shin dama haka yakamata surukai su zauna da matan ya,yansu? Duk sai kun tsunduma cikin wannan labari mai suna TUSHEN MU DAYA_* *Masu son atallata musu hajarsu ko link din goup dinsu zasu yi magana ta wannan number 9138320449* ```Bismillahirrahamanirrahim``` *LAST FREE PAGE* Kwanaki sun mika kamar wasa sai gashi bikin mu ya rage wata daya inda lokacinne kuma ahmad ya zo akan maganar shirye shiryen bikin Dan yace nan gaba bazai samu lokacin zuwan ba dalilin wani aiki da yasako shi gaba Inda azuwannan ne ya sallameni da duk abin da yasan zan bukata duk da ya tambayeni mene ne al,adarmu ta yammata me dame zanyi nasanar masa walima kawai aka shiryamin a islamiyya inda ya bani kudade isassu sannan ya bani wasu daban ko zan bukaci wani abun shi bazai kara zuwaba sai daurin aure Anan yake fadamin ya tambayi aunty nafesa al,adar mu tace shi zai hada lefe wanda ya fadamin acan ma haka suke ashe al,adarmu daya yace yabata kudin komai da komai zata zo ta tambayeni size dina na takalmi da sauransu yasan ba fadamai zanyi ba Kwanan sa uku ya juya a gaggauce Inda kamar yadda yace washe gari saiga shi aunty nafeesa tazo gidanmu inda ta tambayeni na fada mata *********************** Bikin ya rage sati uku naje gidan inna muna zaune naga ta kureni da ido nace yayane inna wannan kallonfa Tace ba dole in kallekiba naga bakimin kama da amaren ba sam Nace kamar ya? Tace shin anfaramin gyara kuwa? Dan naganki yadda nasaba ganinki babu wani dan canji Anan nake tambayarta wanne irin gyara danni dai ban ma fahimceta ba Ta kalleni ta girgiza kai ta ce ita matar babannaki bata fara miki dan gyare gyaren nan na amare ba ko kuwa ita,nafeesar tunda tasan komai na zamani Sai lokacin fahimceta gyaran jikin amare take nufi sai kunya ta kamani Tace ba tambayarki nake ba Nace a a inna bata min komai ba Tace cab da haka za a mika ki har can uwa duniya gayanki babu wani dan gyara haba basu kyautaba sam ita dai wannan rukayyar nakula bata da damuwa akan sha aninku sam amma ai da na kowa ne ina laifin koda bazata kashe kudinta ba inta tuntubeni ai zanbada amiki Amma yanzuma lokaci bai kureba zanwa mahaifinki magana kidawo nan mu da kika zama dolenmu mayi miki zanwa gwagwgonki binta magana tunda ita aikinta kenan inta kama gidanta zaki koma ko kuma zata na zuwa nan dinne tana miki shikenan Amma mace ai yar gyara ce ina za ai aure haka Nan dai tashiga nan ta cigaba da banbaminta wanda ni awajena banga abin wani daga hankaliba har zuwa yamma na mata sallama na tafi Bayankwana biyu tasa aka kiramata babanmu Tamaj magana na koma gidanta inda gwagwgwo bintar ce tace inzauna gidan innar zaifi saboda ita gidanta hayaniyar mutane tayi yawa ta dinga zuwan ita Ta fara bani magungunan sanyi masu inganci tukun muka shiga gyaran fata da hade hade masu kyau marasa illata fata irinsu lalle turarruka da su ganyen magarya dasu kurku da dai sauran su sai sabulai masu kyau data bani nake wanka dasu inda ruwan wankan ma kafin nashiga saita mai hadi na musamman Saida na gama shanye maganin sanyi har na tsahon sati tukun tafara bani magungunan dasu dahuwar kaza dasu gumba haka dai take ta dirkamin su tana mitar bata saniba da wuri lokaci ya kure yanzu Nan danan jikana ya fara amsar gyaran fata ta takasance ruwan tarwada ce sai gashi ta kara haske da kyalli sai wani sihirtaccen kamshi na musamman danake fitarwa nida kaina nasan na canza Biki ya rage sati daya ranar asabar su inna da gwagwgwo binta suka shirya an aiko bahijja wai ankawo kayan lefe su zo susa albarka inda inda inna ta aikawa gwagwgo binta akan tazo da yamma suje da yamma suka shirya suka wuce Bayan sun dawo gwagwgwo binta sai banbamin fada take tana kara fadar abin data gani Nan naji tanacewa inna yanzu fisabilillah lefe kenan saikace bazawara aiko bazawara nakega a darajata ba asamata atamfar roba a cikin lefe ba kuma dudu du kayan fa kala takwas ne amfofin masu dan damar hudune fa,kawai sai shadda itama su rasa wadda zasu sa sai bts sai dan iskan less dinnan wanda koni da tsufana naje kasuwa bana daukarshi na zamani zan zaba fisabilillah ina ake haka kai wannan yarinya nafeesa bata da kirki dan kawai andanka miki komai saiki yi yadda kikeso amma ba komai itama ta haifa ai ga yammatan nan gabanta maji magani duk abin dakawa dan wani za aiwa naka Inna ta kalleta haba binta dadina dake rashin hakuri badai sun kawo ba mu mene namu fatanmu dai allah yasa ya riketa amana yabasu zaman lafiya nawa akawa lefen na kece raini auren baya zuwa ko,ina yake lalacewa Mu mata fatan allah yasa intashiga ya kyautata mata tunda yanzuma ba laifinsa bane Nan dai suka cigaba da tattaunawa maganar ina jinsu araina nace hmm indai aunty nafeesa ce dama ni tunda yace zai bata kudin komai nasan bawani abun arziki zata minba amma banyi tunanin yadda sukace ba Can na watsar da tunanin ni banida lokacin wannan fargabata rabuwata da iyayena da yan uwana da kuma irin rayuwar da zanje na tarar Inajin inna na fadawa gwagwgo binta ita zata min kayan fitar biki dan duk cikin kayan akwatin bata ga na kirkiba inda suka shiga tsara yadda zasuyi abin ************************* Biki ya rage kwana uku su inna da sauran dangin mahaifiyata inna tasa duk suka hada gudummawar su aka hada aka saimin kayan kitchen dasu labulaye da zannuwan gado inda suka yanke shawarar zasu bawa baba sauran kudin shima yakara yayi hidima Sun kai kayan gidanmu kamar yadda suka tsara tare da bawa babanmu kudin inda ya musu godiya sosai tare da addu,o,i dan sunyi kokari ba kadan ba Kuma aranar ne yaje ya samu baba abdullahi duk da har zuwa lokacin bawani shiri sukeba dalilin aurennema yasa suka dan fara magana tunda duk wasu kudi da ake bukata daga bangaren su ahmad baba abdullahin ake turowa sai dai har zuwa lokacin baicewa mahaifina ga kwandala ba Baba yaje ya masa bayani akan hidimar da su inna sukai inda baba abdullahin ya ce angode musu anan baba ke tuntubar shi akan maganar kayan daki tsarin daya kamata ayi duk da bawai da kudin aurena dake wajen baba abdullahin ya dogara ba danshi ya tanadi kudin kayan dakina tuni Kawai dai yana tambayarshi anan za asiyane ko kuwa sai anje can saboda nisa Nan baba abdullahi ya shiga cemai ai yaya musa ya kirashi yace basai ankaini da ko cokali ba dan shima mahaifinane ya riga dayamin komai Anan baba yayi kokarin fahimtar dashi yadai kamata ace suma sunmin kodan ba asan can din dame dame sukayiba Anan baba abdullahi ya rufe baba da fada wai ko yana tunanin zai cinye kudin auren ne shiba cizaiba kuma bada yawun sa ba za asaimin kayan daki danshi bazai bulawa yaya musa kasa a idoba yace sun raina mai ba Nan baba yace to shikenan tunda kace haka dama ba kudin hannunka nace zan amsa ba dan aminatu yar kace duk yadda kayi dasu dai dai ne amma ni ga kudin danayi niyar saimata kayan dakin dama na dade ina tarasu Inyaso tunda dakai za ai tafiyar inkukaje inkaga babu wani abun saika bada asiya mata Haka baba abdullahi ya sa hannu ya amshe kudin wajen baba babu kunya kuma bai tada maganar kudaden auren ba bare kuma ayi batun gudummawarshi Haka baba ya baro wajen shi ba cikin dadin raiba Ranar alhamis da safe mukaje gidan lalle aka zana min lalle mai kyau nida siyama sai su ilham da suka mana rakiya suma nasa aka musu daga nan bayan angama muka biya shagon salon aka wanke min kai Karfe hudu muka dawo lokacin gidanmu ya cika da dangin mamanmu sai su mama aysha banga mama zainabu ba bare ya,yanta Inda aranar su gwagwgo binta suka sani a lalle inda suka feshini da turaruka masu kamshi mama rukayya dai nata kallo babu ruwanta da sabgarmu Inda washe gari ranar juma a kenan karfe hudu da rabi na yamma aka gudanar da walima a makarantar islamiyyarmu inda aka gabatar da wa azizzika masu ratsa zukata nasamu kyaututtuka daga wajen malamanmu saboda kokarina awajen karatu *********"**"""*********** *_RANA BATA KARYA......_* Yaune ranar asabar 9/2/2014mutane suka shaida daurin auren _Aminatu Salisu_ tare da angonta _Ahmad musa_ akan sadaki dubu arba,in Inda bayan andaura auren ne lokacin ina daki nida siyama da duk cikin kawayena ita kadaice ta kwana dani dan jiya nadawo gidan baba danni banida wasu gayyar kawaye barkatai sai su ilham agefena daketa kuka anfada musu yanzu za atafi dani Na kamosu na rungumesu nima kukan nake a lokacinne kuma wata yar yayar inna mama fati tazo ta kama hannuna inda ta kaini dakin mama rukayyah inda cike yake da dangin mamanmu Muna shiga gwagwgo binta ta jawo hannuna ta zaunar dani kusa da ita nan suka shiga yimin nasihohi masu ratsa jiki akan zaman aure da kuma hakuri da yadda zan zauna da kowa lafiya Kuka kawai nake wai yau nice nayi aure zanbar gaban su baba kuma zan rabu da su ilham aurenma can uwa duniya ya allah ka agajeni ya allah ka iyamin kaine gatana Ina cikin tunanin aka aiko wai motar daukar na ta iso inda ko sallama bamuyi da baba ba A lokacinne kuma aunty nafeesa ta karaso dakin cikin masifa wai na shanya mutane kaza kaza akaina aka fara aure wani garinne Inda mama fati ta dago ta kalleta dan taga alamar yarinyar bata da kunya inba haka ba yaza ai kizo waje duk manya kuma kinsan bawani abu akeba nasiha ake mata ki fara banbami Tace kyadai bari akaita ga mahaifinta suyi sallama ko duk saurin da kuke Sai ta kallesu tawani watsar tayi gaba Nan mama fati ta kama hannuna ta kaini wajen babanmu dake dakin yaya yusuf inda baba shima dai nasihar yamin ya hada da bani hakuri Anan yake fadamin tsarinsu na kayan daki yace nayi hakuri da duk abin dana tarda ya bawa baba abdullahi kudaden in akwai bukatar hakan inma babu sai asaimin wani abu mai muhimmanci tunda hakkinane daya kamata yasauke Sannan ya ce zaibawa gwagwgo binta sauran kudin itama ta dudduba abin da babu tasaimin Nan dai gwagwgo binta tazo ta ja hannuna muka nufi hanyar waje inda mota ke jiranmu Sai siyama data riko akwati guda irin yar kamaramar nan Mota biyu ce aka kawo daya yan daurin aurene da suka zo daga can sai kayana da za a zuba aciki daya ce aka bamu ta amarya da wadanda zasu mata rakiya Munkaraso bakin motar gwaggwgo binta rike da hannuna sai muka tarda motar su hajara da salima da aunty nafeesa da yaranta duka hudu sun yi kane kane a motar sai baba abdullahi da direba dake gaba dama mukadai ake jira gwagwgo binta ce ta leka kanta tace ina motar da za asa amaryar aunty nafeesa tayi caraf wajen cewa wannan ce ai motar Gwagwgo binta tace to in ita tashiga mu ina zamu zauna Sai lokacin baba abdullahi yayi magana ba sai kunje bama ai tunda ga yan uwanta nan su nafee sannan gasu hajara ai ya wadatar Gwagwgo binta ta kalleshi tace taya zai yihu ace ankaita babu dangin mamarta ko guda ai koni da kawarta ai abari muje A a kam ba haka muka yi tsarinba suma su hajarar dan zasuje suga dangine dan basu taba zuwa ba shiyasa amma gaskiya kiyi hakuri aiduk nan dinma danginta ne Gwagwgo binta ta kalleshi cikin mamaki wane irin kai amarya kenan babu dangin uwar amarya sannan gari ba kusa ba ina haka zata yihu Nan tashiga banbamin fada dama tana ciki da su akan duk maganar aure dan baba yamata bayanin komai akan kayan daki har kudin daya ba abdullahi inda tayi niyar inhar sukaje sukaga kayan basuyi ba dole tamai magana ya kawo kudin hannunsa acanjamin dan bazasu barsa yaci bulus ba sai gashi ana neman hanata zuwa tome suke nufi kenan Nan suka shiga cacar baki duk wannan abun da suke ni kuka kawai nake risga musamman danaji ance babu wanda zai bini a dangin mamanmu bare ayi batun siyama ta bini Haka dai karshe gwagwgo binta tayi zuciya ta aika siyama ta kira mahaifina akan tafiyar inda wasu daga cikin dangin mama ma suka fito babu yadda baba baiyiba akan subari a tafi da gwagwgo binta amma baba abdullahi ya yi mursisi ya hana Da gwagwgo binta taga sun dage ta dunkule kudin da mahaifina yabata da sunan itama ta duba abin daya dace ta saimin ta dankawa aunty nafeesa tace gashinan inkunje inkin duba allah kinji tsoron shi kin kyautatawa marainiyar allah to inkin ga abin da babu asaimata fatan mu mudai allah yabasu zaman lafiya ta kare tana mai bata kudin Haka aunty nafeesa ta amsa cikin rashin kunya,tace dan zaku bani sako saikun wani fadawa mutane magana ai karshen son da zaku nuna mata shine ku bita koda kwa motar kanku zaku haya daga nan har Niger state Ita dai gwagwgo binta ta kama hannuna zata a motar na muka rungume juna nida siyama muna rirgar kuka saboda bantaba tunanin za aki zuwa da itaba nashaku da siyama kawar arziki ganin munki sakin juna yasa gwagwgo binta kama hannuna ta rabamu da kyar ta sa ni a motar inda a kusa da aunty nafeesar aka ajiyeni kuka,kawai nake ina bakin cikin rashin zuwan gwagwgo binta da siyama haka inaji ina gani motarmu ta tashi muka dau hanya sai Niger ***** ******************* Bamu sauka ba sai wajajen sha daya na dare kasancewar bamu fito da wuriba kuma,ga yanayin hanyar sai a hankali Inda nidai nasan motarmu na sauka naketa jin hayaniya da zantukansu na yare wanda ba komai nake fahimta ba Can wata mata tazo ta kama hannuna ta fara jana dakin hajjo aka fara kaini inda mutanene dankam ita kuma ta hakimce nan dai suka shiga gaggaisawa inda aunty nafeesa ce naji tanawa hajjo bayanin komai ni hankalina ma ba akansu yake ba ni tunanina ya tafi duk akan allah yasa dai ba awannan gidan zan zaunaba duk da ban bude fuskata ba naga gidan amma daga yanayin yadda muka yi tafiya zuwa dakin hajjo da kuma hayaniyar mutanen na fahimci kamar babban gida Can naji muryar hajjo tana cewa ga bangarenta can ku karasa da ita Haka kwa aunty nafeesa ta kama,hannuna muka nufi wani lungu har munkai bakin kofar daki naji muryar wata mata cikin gurbatacciyar hausarta Karku shiga bari akawo buta tafara alwala tukun haka kuwa akayi saida aka bani buta na bude kaina nayi alwala wajen duk da dare yayi amma cike yake da jama a ta ko ina duk kuma sun lullubeni ne suna,kallo Bayan nayi alwala matar ce tazo ta kamani tace inyi bismillah inshiga da kafar dama haka nayi bismillah nashiga Sai ta dauko daddauma ta shimfidamin ta nunamin gabas tace in rama sallolin da ake bina in na idar nayi raka a biyu na nemi addu ar zaman lafiya nan dai na tada sallah bayan na idar na juya naga dakin babu kowa zuwa lokacin aunty nafeesa dama tunda zantada sallah naga ta fita su hajara kwa rabona dasu tun a cikin mota Can saiga wata mata tashigo hannayenta dauke da kwanika inda ta ajiyemin kusa dani ta bubbude tace yawo ga abinci kaci Sai lokacin na dago na kalli abincin tuwon shinkafane fari tas da miyar wake a wani dan kwano miyar yar mitsitsiya sai bushashshen kifi sai ruwa data debo a wani kofi Madadin ta tafi saita nemi waje ta zauna akan kujerar dake gefe na tace kaci mana Duk da inajin yunwa banajin zan iya sa abinci abakina wannan lokacin saboda nikaina takamai mai bazance ga abinda nake tunaninaba Saina girgiza mata kai dan banajin konayi magana zataji saboda muryata data dashe Tace baka ci a samomaka tea nan ma na girgiza kai can sainaga ta tashi ta,fita A lokacinne kuma nasamu damar dago kaina na kai kallona ga kayan dakin da akace ansaimin saida gabana ya fadi kayane irin jan katakonnan nada sai wardrobe mai biyu itama sai dan madubinta a gefe sai kayan kallo ita tv ce ta kasa dayake dakin babbane harda kujeru Me biyu da me uku shikenan kayan Azuciyata nake sakawa dama sunbari baba yayimin kayana amma ai anbawa baba abdullahi kudi shima inya duba yasan ko su aunty nafeesa ba irinsu aka musu ba bareni da akai auren yanzu zai canzamin Ina cikin tunani aunty nafeesa ta shigo ta balbaleni da fadan anbani abinci naki ci ubanwa zanwa yanga kar allah yasa naci din da dai sauran maganganunta matar da ta kawo abincin cema dan tare suka shigo tashiga cewa ta bini ahankali harda kewar gida Tace bawani kewar gida iskancine kawai Nan dai matar ta fita can saigata da kofi shayine ta hadomin me kauri sai biredi tace insha zama da yunwa ba kyau Haka dai na dauki ruwan shayin na kukkurba dan naga matar ta damu dani inda aunty nafesa tayi tsaki ta fita Basu dawo dakinba sai can wajen karfe daya inda nida su hajara muka kwnta a gado aunty nafeesa ta hau kujera sai yaranta da ke wajen hajjo ********************** Sai da safe tukun muka sa ahmad a idonmu inda yazo ya gaishemu bayan nan aka zo akace in shirya zan je gaida mutanen gida haka nayi wanka na shirya nasa hijabina iya gwiwa wannan matar data bani ruwan alwala ita ta kama hannuna ta fara kaini wajen hajjo muka gaisa tukun tafara zagaya gidan dani hasashena yazama gaskiya gidane babba ginin gargajiya sashi sashi haka ta dunga zagayawa dani Inda bayan mundawone ta ke fadamin kullum da safe haka zanna zuwa ina gaida mutanen gidan al,adarsu kenan Wajen karfe takwas aka kawo mana abin kari inda kunun tsamiya neda kosai inda babu wanda ya taba ko botikin kunun Sai can kuma saiga wani yaro sako daga ahmad kayan tea da buredi ne Inda sai lokacin naga su hajara sun matso ansamu abin da akeso salima ce ta tafi ta amso musu ruwan zafi nan muka samu muka karya Bayan munkarya aunty nafeesa ta sa aka bude kayan kitchen din da aka zo dasu ta shiga gyagygyawa ta ware wani babban flask din abinci tace na hajjo ta ware wani dana miyar shi shi kuma na baba Dan ta dudduba babu ko cokalin da suka siya kawai dai kayan katakonne sai zanin gadon da suka shimfida da labule daga shi babu wani abu da suka siya da ba azomin da kayan kitchen dinbama da yaya kenan Ina gefe kamar wata bakuwa a cikinsu ta ce hajara ta jawomata akwatunanan guda biyu Ta jawo ta miko mata ta bubbude Ni sai a lokacin ma nake ganin kayan lefen abubuwan takaicin kam da yawa nan ta shiga daddagawa ta cire turmin atamfa ta dora a kan babbar colar data cirewa hajjo har zata dauke shaddar tasa a na baba sainaji hajara tace A a fa aunty nafee barmata shaddar tunda dayace gaskiya ta juyo ta gallamata harara tace Toke meye naki ne dan ubanki Hajara tafara gunguni ai gaskiyace mana aunty nafee kayan lefen duka nawa suke da za awani cire kona hajjon nan gaskiya bai kamata acire ba To uwata tsaramin dole a cika al,ada tunda bawata gara muka zo da itaba kinga kwa ai dolene abasu babu maganar wasu dangi Salima dai ko dago kai batayiba danne dannen ta take a wayarta dan ita babu ma ruwanta da harkata inba yan rashin mutumcinne suka motsaba ta kulani tamin hajaracema ke tausayamin Nan naga ta bude na kayan kwalliya ta dauki bra guda daya wai tata dayake akwai manya guda uku ta ware biyu tabawa hajara daya salima daya inda hajara tace bazata amsaba salima tasa hannu ta amshe ta ajiye gefe Kayan kwalliyar da bawasuba nan ma duk ta diddiba duk hajara kin amsa tayi .daga nan ta tarkata tace salima ta kwasu kayan sukaiwa hajjo inda suka fita suka barni da hajara Bayan fitar sune hajara danaga alamar tausayina yashigeta ta matso kusa dani ta dafa ni tace aminatu karki damu kinji kidau komai ba komai ba ahankali duk zaki samu wadanda suka fisu nida baba zaiji shawarata wlh kayan dakinnan za acanza miki haba saika ce wata tsohowa fisabilillah bari zanga baba aunty nafeesa kwa zanmata magana kudin hannunta ta zo arakamu kasuwa akarasa miki siyayyar da baba kekuma ko bayan muntafi ki yi kokari wajen tattalin siyan wasu abubuwan dan nasan ba lallai ta miki abin kirkiba Nidai ina jinta nadai gyada mata kai ta tashi ta fita Can bansan mesuka shiryaba sundai cemin zasu kasuwa inda da suka dawo bawasu kayan kirki ta karomin ba daga botikai sai wata butar karfe da dai wasu kayan shirme da banga ma anarsu ba duk akwaisu cikin kayana Baba abdullahi yazo dakin inda naji yanata sa albarka wai ai sunyi kokari babu batun canzamin kayan daki kenan ya dai dunkule dubu talatin ya bani yace babanmu yace inbabu abin siya susaimin wani abu inda nikaina nasan ba haka akabashiba kudin kayan dakina fa baba ya bashi haka na amsa ************************* Kwanan su aunty nafeesa shida,dani inda a daki guda muke kwana tsakanin mu da ahmad yazo ya gaishemu abin da muke bukata ya bamu ya yatafi ranar da suka cika sati ranar asabar shine sukayi shirin tafiya inda aunty nafeesa ta zaunar dani da nasiharta akan inbi hajjo sau da kafa sannan girki daya zamuna yi dan hajjo ta fada mata tsarinta kenan kuma acan zanna zuwa kullum munayi dan haka karma na fito da tukwanena kana nan nan ta dauki babbar tukunya ta kaiwa hajjo data miya wai adinga dorawa da ita bayan wucewarsu ko awa ba ayiba nasamu kira daga hajjo akan infito in yi aiki wanke wanke Bayan nagama ta mikomin girkin rana inda daga,ranar ne nafara mata bautar aiki muddin gari ya waye nice zanyi komai inda tsakanina da ya,yanta sai kallon banza dan hajjo agabansu take min gorin kayan daki bayan an cucenine inaji ina gani baba abdullahi iya kudin daya bani shikenan ya gama ya tafi da sauran batare da yasaimin komai ba aunty nafeesa ma tawuce da sauran kudin Koda mukayi waya da su inna da baba duk sun tambayeni ansaimin komai nace eh kawai dan azauna lafiya dan banason baba da baba abdullahi sukara samun matsala dan nasan in akan wannan ne in babanmu yaji tsaf zaiyi magana kuma zai iya taba zumunci Adaren ahmad ya tare a dakina sai dai baimin komai ba nayi mamaki nikaina inda acewarsa sai mun dan saba da junanmu tukun Mun kai tsawon kwana shida,kafin ya nemi hakkinsa kuma ban masa musu ba yayi farin cikin samuna a cikakkiyar budurwa inda washe gari na tashi jikin ba dadi amma hakan bai hana hajjo cewa saina fito na yi aiki ba tun ranar ahmad yaga ainihin halin hajjo dan duk yadda yace mata bani da lafiya bata barni ba danma nasamu ahmad ya gasamin jikina da ruwan zafi sosai tun adaran shiyasa yanayin tafiyar tawa ma bata wani nunaba Duk cikin ya,yan hajjo dan ladine jini na sam bai hadu dashiba dan tunda nazo gidan farko yake neman shishshigemin ta hanyar inyayanshi ya fita yace yazo tayani fira ya zaunemin a daki ko kuma in ina zaune wajen hajjo baya zama ko ina sai kusa dani danaga haka rannan yazo dakina wai zai tayani fira nace bana bukata meyasa sai yayansa bayanan yake zuwa inda namai kaca kaca daga ranar muka fara takun saka dashi sam bama shiri Wannan shine ainihin tushen zuriarmu wadda babu komai daya mata da baibayi sai son zuciya zallah da zalunci ************************ *_DAWOWA LABARI_* Gari na waye wa bayan nagama ayyukana na tunkari wajen hajjo inda bayan nagaidata ne ina cikin aiki sainaji hajjo na wa umar magana Umar jeka dakin yayunka kacewa dan ladi ya fito rana tanayi muje asibitin aduba mai fuskar .yace to hajjo Can saiga dan ladi ya fito daga daki yana kare fuskarshi da hannu inda naga wani uban yanka a gefen kumatunsa zuwa saman hancinsa fuskar ta kumbura tayi suntum ko kallon inda nake baiyiba naga ya wuceni maman a,isha dake kofarta naji tanamai jaje ashe hakane ya faru kuma dan ladi to allah ya tsare gaba ya rabamu da mugu lallai kayi arziki da bata tabama idoba Gaba nane naji yawani yanke ya fadi kardai dan ladi ne ya shigomin daki jiya tunda gashi ya tashi da fuska a yanke tabbas nasan a fuska na yanki dan iskan jiya cab lallai akwai aiki agabana wacce irin zuria ce wannan wanne irin zama zan cigaba dayi da su tunda har kanin miji zai iya neman ketamin alfarma ta karfi tabbas dan ladi ne amma wacce karya ya zabga musu harnaji maman Aisha namasa jaje bangama tunaninba naji muryar hajjo Nan naji ta shiga tsinuwa Duk dan iskan daya maka wannan abu allah ya watsashi ya tarwatsashi yan iskan barayi kawai dan yace kabashi wayarka ka hanashi shine zai zaro wuka ya yankeka yanzu da baka kubcemai ka guduba kasheka zaiyi.................. *_Turkashi wannan shine ana dara ga dare yayi ba arabu da bukar ba anhaifi habu shin mekenan ? yaya rayuwar aminatu zata kasance acikin wannan zuria ga azabar hajjo ga ta kannen miji ga farautar mutumcinta shin kuna ganin dan ladi zai hakura bisa ga yankan da aminati tamai? shin aminatu zata fadawa ahmad kaninsane keson keta mata haddi tunda tace zata fada kokuwa zata rufamasa asiri ne?_* *_Yaushene ahmad zai gane cewa ba hajjo bace mahaifiyarsa to ta inama zai hadu da kakan nashi shida baimasan da_* *_zaman kakan nashiba ?_* *_Yaya labarin su inna,asabe ?_* *_shin su malam musa zasu koma mahaifarsu? yau shene asirin da hajjo sukayina raba ya uwan zai karye ?_* _*Yaya labarin diyar fadime dakeson ahmad shin zai aureta ko kuwa ?*_ *_DUK AMSOSHIN WADANNAN TAMBAYOYIN SUNA CIKIN CIGABAN WANNAN LABARI INDA YANZU AKA FARA WASAN BA AI KOMAI BA WANNAN LABARI YA FARU AGASKE SAI DAI WASU ABUBUWA DANA KARA DA KUMA CANZA SUNA YE DA WAJE AMMA BAYAN HAKA KASHI SABA,IN CIKIN DARI YA FARU A GASKE_* _*INKINASON CIGABA DA KARANTA WANNAN LABARIN ZAKI BIYA 300 KI TURO TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK INKUMA KATIN MTN NE ZAKI TURO TA WANNAN NUMBER 09138320449*_ *_IN KUMA LITTATAFANMU GUDA BIYU DUKA KIKE SO FANSA DA KUMA TUSHENMU DAYA ZAKI TURO 500 INKUMA VIP KIKE SO DAYA 400 BIYU 800 MASU SO TA PRIVATE 1000 NE KULLUM PAGE BIYU💃🏻💃🏻💃🏻KADA KIBARI AYI BABU KE YANZU LABARIN YA FARA_* 09/11/2022, 2:22 pm - Maman Dan Albarka Ce: _*WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KISIYA KIKARANTA CIKIN*_ *_AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL_* *_TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI_* *_AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_KISHA KARATUNKI IDAN KUMA DUKA LITTAFIN BIYU KIKE SO FANSA DA TUSHEN MU DAYA ZAKI SAMESU DUKA BIYUN AKAN 500👌_* *_IN KUMA KATIN MTN NE TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKACE😍*_ *_PAID PAGE 16_* Nan hajjo taci gaba da banbamin fadanta a yadda na fahimta dan ladi ya ce musu jiya yana dawowa gida ya gamu da barawo yayi kokarin kwatar wayarshi daya hana shine ya zaro wuka ya yankeshi Ikon allah wato karyar daya musu kenan hmm lallai saina bi ahankali zamana dasu kuma na nemawa kaina mafita dan bazan zauna ba su halakani Ina nan ina wannan tunanin naga sun fito dakin hajjo da gyalenta a hannu shi kuma ya biyo bayanta inda na dago lokacin yayi dai dai da dan ladi ya dago shima ya jefomin wani kallo mekama da zamu gauraya azuciyata nace aniyarka ta bika ta allah bataka ba inba rashin kunya ba shi ko ca akai ya hada ido dani zai fara amma dayake babu ita yayi mirsisi har yana kallona Nan mutanen gida da suka fara fitowa ganin fuskarshi suka shiga tambayar ba asi inda hajjo ta cigaba da rattaba bayani kamar yadda ya tsara mata Nan kowa ya shiga tsinewa barawon shikuma ana cewa allah yasaka mai nikwa nace inafa allah zai sakamai sai dai allah yasakamin nida yaso cutarwa Hajjo ta kalleni ke bakiga abin daya samu dan uwanki bane babu ko sannu kinajin kowa namai jaje ke kina zaune kina kallonmu na kalleta na kalleshi azuciyata nace dan uwana? Sai yau tasan sudin yan uwanane cab matar nan akwai son kai wallahi babu yaya jikin da zan masa yo wanne irin ya jiki bayan yaso cutar dani ina cikin tunanin Sainaji yayi saurin cewa ni bana bukatar wata gaisuwarta hajjo ta rike ta gaidanima naki amsawa ai Ni dai shiru na musu azuciyata kam nace taya zaka bukaci gaisuwata kam ka shirga karyar na gaidaka dan kar na tona ma asiri Bayan wucewarsu na tashi na shiga ayyukan da suka ragemin inda har na kammala basu dawo ba Sai can wajajen karfe goma tukun saigasu na ma hajjo sannu da zuwa na shiga hidimar abincin rana bayan na kammala na tattara nayi nawa wajen dan sonake kawai na kadaice na nemawa kaina mafita Bayan nakoma,nayi wanka na idar da sallah kenan saiga kiran ahmad na daga muka gaisa muna cikin firane na jefo masa tambayar yaushe zasu dawo dan gaskiya nayi kewar mijina sannan ga fargaba dake damuna tun da nagane dan ladi kenemana bama zan iya fadawa ahmad abin da ya faru ba saboda kowa nacemai na yanki wanda yashigo to dan ladi za azarga tunda ansan halinsa akan mata Kuma bazan so inhada fada tsakaninsu ba nadai ci alwashin muddin ya kuma kawomin hari wallahi saina tona masa asiri My wife kewar tawa yasa kike tambaya ta yaushe zandawo? Um kinyi missing dina ko ? Sai kunyar tambayar dana mishi ta kamani amma harga allah gwaramin kunyar akan inta cutar da kaina kullum ina cikin tsoro Can dayaji nayi shiru sai yace bazakicemin komai ba um? Nace nifa ba missing dinka nayiba kawai dai gidan babu dadi da baka nan Saina ji ya fara dariya to dan allah ke yanzu dan kince kinyi missing dina me zai ragu a jikinki um inace kedin matata ce wajen wata guda fa bamuji dumin junaba ga gaskiya kiri kiri kema kince gidan ba dadi ko? Sai yayi kasa da muryarshi a taushashe yace yarinyar nan fa kema kinshigo gari kice indawo da shirin kwasar sabon amarci dan wallahi bakiji yadda nake jina ba kamar nayi tsuntsuwa na dawo kullum da kyar nake barci musamman inna tuna daddadan kamshin ki ga dumin jikinki sai nayi da gaske nake barci Duk kunya ta hanani magana Sai naji yace haba yarinya nifa bazaki min wayo ba kina wani waskewa yarinya tayi kewar sweet karki damu innadawo duk zan biya bashi kema kinsanni sarai ya karashe maganar cikin dan darawa dan shi kanshi yasan yabani kunyar Da sauri na rufe fuskata kamar yana gabana kai ahmad wallahi bashi da dama Nashiga tura baki cikin shagwaba nace nifa ba haka bane ba my uhmm uhmm kawai dai nace ma gidan banajin dadinsa nefa kuma fa kaga ai dakai nafi sabawa ko?.. Dariyar da yake rikewa tun dazu ce ta kubcemai yanzu da kina son kicemin baki yi kewataba ko Qaunah ta amma kinyi kewar sabon da mukai ko da kuma wannan abun... Kinsani ai ya karashe cikin zolaya Tuni nafara mai kukan shagwaba nidai nidai allah ka daina nifa naga ba hakabane Sai ya tsagaita da dariyar to ya isa daina kukan dan allah karkisa na kasa tashi na karasa aikin dan inkika cigaba da shagwabar nan taki banajin zan iya tabuka komai maza share hawayen kinji qaunah ta nasan baki yi kewata ba saina sabon da mukai da kuma bakisan kowa bane shiyasa ya karashe cikin lallashina da son inyi shirun Sai lokacin nadan sake nan yacigaba da jana da fira da dai naga har zai katse wayar baicemin ga ranar dawowarsuba sainace yanzu sai yaushe kenan? Yace sai nan da sati uku Nace sati uku? Banma san nayi maganar da dan karfi bane saida naji yace karfa ki fasamin kunne yarinya to ba sati ukuba ki shirya tarbata nan da kwana shida insha allah kinji yar budurwata Sai nima abin yabani dariya gashi kiri kiri nakasa boye kewar mijina amma naki yarda cewa kewar tashi nayi Nace to allah ya kaimu my yace amen amen qaunah ta Yace to bari na tashi ana jirana anjima zan kiraki kinji nace to sai anjimar A a fa saikin bani daya nidaiii ya fada cikin shagwaba Nasan abin dayake nufi saina masa kiss ta waya kullum muka zo sallama haka yake sani sainayi tun inajin kunya harna saba saida na masa shima yamin tukun mukai sallama cike da kewar juna ************************* Washe gari ina kammala duk wani abu danasan zanyi a wajen hajjo misalin karfe biyu da rabi na rana na koma bangarena na binciko kayan da gwagwgo binta ta hadamin dama tacemin inhar na kwana biyu shine zanfara aiki dasu nan na fita na nemi yaro cikin gidan na aika ya siyomin madarar gari wadanda tace insha da madara na harhada nasha sannan na bubbude sauran su zuma da tsumi duk na sha Na dauki garin lalle da tabani da ganyen magarya dan lokacin akwai wutar nepa na jona heater bayan ya tafasa na debi ganyen magaryar na zuba a dan kwanon silba na zuba tafashshen ruwan akai tafasawa yakamata inyi amma dan bana girkin kaina shiyasa bakuma zai yihu inkai wajen hajjjo ba Bayan na zuba wa ganyen magaryar ruwan zafin saina dauko turaren wuta na na itace na bude kwalbar na dibi madaidaici na zuba akan ganyen magaryar sannan na dauki alimun dan karami na jefa na barsu suka dan yi mintuna zuwa lokacin ganyen ya jiku a cikin ruwan dashi da turaren saina sa rariya na tace ganyen Saina juye iya ruwan na dauko tsamiyata itama na zuba mata ruwan zafi tafashashshe kamar yadda nayiwa ganyen data jiku na murjeta na tace ruwanta akan ruwan ganyen magaryar na dauko madarar turarena kala uku wadanda dama gwagwgo binta tabani sune dan hadinnan na tsiyaya su suma na dauko garin lallen nasa cokali ina dan zubawa ina juyawa bayan ya yi kauri sai kamshin turarukan dana zuba ke tashi saina tsiyaya ruwan zafin kadan na dauko lemon tsamina guda wanda dama tun jiya na ba yara suka siyomin shikadaine bani dashi Na matseshi a dan kwano na tace kwallayen na zuba ruwan lemon tsamin akan hadin na kara juyashi da kyau tukun nasa murfi na rufe Zuwa lokacin ankira la,asar na tashi nayi alwala nayi sallah bayan nayi sallah Nasawa net din sakata dan bansan wanda zai shigoba na debi hadinnan na daura zani wanda nasan dashi zan cigaba da aiki Na murje jikina da hadin inda hannuna baikaiba kuma na barshi sainaje wanka bayan na murje jikina na zauna har tsawon mintuna 15 tukun na juye ruwan wankana tunda nasan babu kowa a lungun saini na tafi bandaki da sabuluna na na hadi da shima acikin kayan yake Bayan nashiga na karasa shafe duk inda bai samuba tukun na tsaya tsawon mintuna 5 sannan na fara murje jikina da hannuna duk saida n murje garin lallen tukun duk da inajin zafi a fatata tukun na sa ruwa na wanke jikina na fara wanka Bayan nafito nikaina nasan na murzu har wata iskace ta musamman ke shigata inda nabi jikina da lafiyayyan man shafawata na shafe nan danan fatata ta dau kamshi na musamman Bayan nagama shiryawa Can saiga salaha wai hajjo na kirana Nace taje tace ina zuwa Na tashi na dau hijabina na rufe kofa na kama hanyar dakinta Da isata sai na tarda ta zaune ita da bakuwa Na gaida bakuwar ta amsa tana mai karemin kallo Hajjo tace kishirya za a gidan suna anjima nan bayan layi ni bazan samu zuwa ba kibi mutanen gida ku tafi Na kalleta nace ai bantambayeshi ba hajjo Ta hayyayyakomin meye wani baki tambayeshiba kijimin wani sabon sanabe huwaila to koshi ahmad din dan ubanshi bai isa insaki abuba ya hana ninace kishirya ku wuce Azuciyata nace to meyayi zafi har haka daga bantambayeshiba sai zagi ina laifina anan antaba fita,dama bada izinin mijiba ko kuwa dai tsarinsu kenan ina aka taba cewa uwar miji ke yarjewa matar danta zuwa unguwa duk da kwa uwarshi ce nidai nasan nayi karatu gwargwado dole saida izinin miji zaki fita haka dai na yanke shawarar kiran ahmad a waya na fadamai tunda ai basai nace na fadamai ba Na juya zantafi ko fita bangamayi a dakin ba naji bakuwar nacewa wannan itace amarya taku? Bansan me hajjo tace mata ba nidai na kama hanyar dakina wallahi bazani ba taya zanmata biyayyah insabawa mijina haka kawai bayan nasan hukuncin hakan Nan na bude daki na sa sakatar net na kira number ahmad bata shiga na yi nayi bata shiga ba nayi kwanciyata azuciyata nakudiri kome zatayi wallahi bazaniba inda ma na tambayeshi da sauki Ko minti goma banyi da kwanciya ba naji muryar maman Aisha da hajara Maman aisha kecewa amarya kifito mun shirya Na tashi na leko na ce bansamu number shiba ki wuce allah ya raya Maman aisha ta kalleni toh nan da gidan sunan da zamuje sai kin wani tambayi miji cab sannunki Hajara ta kalleta kinsan hausawa akwai iyayin tsiya su ai haka suke duk inda zaki saikin tambaya Tace cab aikwa akwai aiki agabanki indai saikin jira namiji tukun kije inda zaki Nidai na shige daki abina na barsu suna surutunsu Can kamar mintuna biyu saina jiyo hayaniyar hajjo tana nufo dakina kafn ma in tashi ta bugo kofar tashigo ta sameni a kwance A a a lallai ishashshiya wato dai nidin ban isa ince ayi ba ayi ince kibisu ki aiko minsu cewa ka bazakijeba a zo afadamin saboda nidin sa ar ubankice ko? Naji zafin zagin datamin nidai na sunkuyar da kaina ina,mamakin su maman aisha yaushe nace bazaniba abin danace daban wanda sukace daban Dataji nayi shiru nan ta hau sirfamin masifa tana zagina ta gama banko dago kai na kalleta ba dataga haka ta fita tana kara aibatani shegiya matsiyaciya kawai tana hadamin da gorin kayan dakin data saba Bayan fitarta na fashe da kuka wannan wace irin masiface fisabilillah meye abin zagin mahaifina sannan kayan dakin data ke magana ai susuka cuceni ina kayan suke datakemin gori koda take zakalgalewa baba dai koban auri ahmad ba zai iyamin kayan daki a matsayinsa na yayan mahaifina amma kullum maganar hajjo banzo da kaya ba tana zagina a cikin mutane ba komai watarana sai labari *********************** Yau na tashi cikin tsananin farin ciki dan yau ahmad ke sanar dani gobe da asuba zasu taho dan haka allah allah nake na kammala ayyukana inzo in karasa gyaran jikina nariga danayi tsifa amma har tunanin bawa maman aisha kaina nake dan tun da tamin karya wajen hajjo nakejin haushinta nida ita yanzu sai gaisuwa dan bana bata fuska sam na tsani munafurci Bayan nagama komai kawai saina yanke shawarar tunda ina da dan sauran kudi a hannuna intambayi ahmad kawai inje shagon salon dake kofar gidanmu a wanke min kan bakina alekum tunda dama shima yafison hakan Bayan nakira na tambayeshi yace saina dawo na shirya na nufi wajen hajjo nace hajjo zanje wajen iya fati zata dan wankemin kai Ta kalleni ikon allah kanne sai kinje anwanke miki ke bazaki iya wankewa ba saboda bannar kudi? Nidai bance mata kala ba nace saina dawo Naje aka wankemin kaina na dwo baki alekum Da dare ina zaune na kunna kallo a wayata kasancewar yanzu na kashe ayimin kallon dare kwata kwata hakan yasa banama kunna wa saidai na kunna na wayata jinai an bankomin kofa Na dago kai na saida gabana ya fadi nayi saurin rarumo hijabina na saka ina kallonshi ina kokarin boye tsoron dake idona Ba wani bane dan ladine inban mantaba rabona da nasashi a idona tun ranar da sukaje asibiti da hajjo aka mai dinki Nayi dubarar dauko wayata na kunna recording na aje ina jiran naji da wacce yazo Ya kalleni a wulakance da wata fuskarshi da har yanzu bata saceba da uban dinki ni sai yayi min wani mugun muni idanun nashi duk sun shige ciki Keee yace cikin daga murya na dago kaina na kara kallonshi Yacigaba da magana nasan kinsan komai yanzu kinsan nine nashigo miki daki kuma har kika min lahanin da bazan taba mantawa ba a rayuwata amma wallahi tallahi inma kina tunanin cewa kin yanki banza ne ki sauya tunani dan saina cika burina saina wulakanta ki Maganar tonon asiri kuma wallahi ki ka sake naji maganar nan a bakin wani wallahi saina lahantaki kamar yadda kika lahantani ke kima ce zaki tona min asiri kinsanni bana gudun abin kunya danma kinsamu zandan rage miki zafi tunda wancan sakaran da baisan abin daya ajeba ya tafi yaki dawowa ashe kallon danake miki ba haka bane na zaci kin waye Ashe dai kan atoshe yake to wallahi saina cika kudirina ko kina so koba kyaso muddin muna gida daya ya karashe maganar yana mai buga kujerar danake kai da kafarshi ya juya zai tafi Anan nayi saurin sa hannu na seved din recording din danayi naga inna barshi ya tafi da tunanin tsoron shi ya hanani magana tabbas yaci banza kuma zai cigaba da mini barazana da hakan Na kalleshi nace da ikon allah ta allah bataka ba tunda naga alamar bakasan mutumci ba bakuma ka dashi bare ayi maganar kunya abin kunya matar yayanka kake nema bayan nagane ka asirinka ya tono madadin da bantonama asiriba ka fita hanyata amma shine harda karfin halin shigomin daki yanzu innaso zan iya yi maka ihu intara ma mutane kuma wallahi kasan ranane tsaf zasu taro kuma duk abin danace ta zauna amma bazan tonama asiriba yanzu nayi maka alkawari da ikon allah sai asirinka ya tono cikin sauki kowa sai yasan hakan da nayi niyar ba maiji amma yanzu tunda harka tako kuma ka kara ikirarin dawowa da son cika burinka to mu zuba shege ka fasa na karashe cikin hargagi kwallah na fitomin a ido wacce irin masifa kenan Duk abin danake cewa karfin hali kawai nake ina tsoron yayi yunkurin cutar dani tunda ko ihun zanyi kafin wani yazo ma akwai tazara tsakanina dasu Ke dan abu kaza ta ubanki nikike fadawa magana ya yo kaina da sauri na matsa Ya kalleni zamu gauraya ya fice tare da bankomin kofar Nace ta allah bataka ba dan iska Yana karasa fita na zauna na fashe da kuka nikam nashiga ukuna allah ka kawomin dauki abun infada hajjo tace karya nake bansan abin da fadar zai haifar ba amma zan ajiye record din danayi saboda watarana dan wallahi indai ya kara yunkurin cutar dani saina masa abin dayafi na da dan inna fadawa ahmad bansan dawane ido zai kalleniba bayan haka bansan mai fadar zata haifarba tunda ba wanda ya ganshi allah ne shaidata kawai ************************* Ahmad ne ya kirani yace min gasunan sun kusa kawo wa mina na bishi da addu,ar sauka lafiya na tashi kenan dan lokacin nadan shigo daki ne zan dau flarsk din abincinmu babban tunda yau zai dawo ina tunanin yanzu da ace nike girkina da saidai na dafa masa abin da nasan zan burgeshi amma yanzu saidai abin da aka dafa agida zai ci dole ina shiri jawo dakin sainaji sallama na juyo ina kallon mai sallamar ina mai amsawa dan bansanta ba Ta karaso kinga infita zakiyi bani makullin kofar karki kulle tunda nazo Na bita da kallon mamaki tare da kallonta gaba dayanta doguwace kakkaura irindai masu jikinnan hade da tsayi tana da fadin fuska sosai sai sai hancinta irin bajajjennan harda barimar hanci tasa sai idanunta ba laifi tanadasu saidai anci uban bleaching sai gashin ido data sa riga da skeet ne ajikinta na wani yadi dinkin ya matseta nonuwa duk a waje ta daura dankwali irin daurin ture kaga tsiyar nan sai baza hanci take hannunta rike da Basket alamar abincine aciki Na kalleta nace saidai ban waye kiba gaskiya Ta kalleni au bakisanni ashe ko ayyah hakanefa amma gaskiya nayi mamaki shi ahmad din bai miki bayanina ba baitaba fada miki akwai matar da zai auraba dama? Na kalleta cikin rashin fahimta nace kamarya ya? Tace to nice hauwa tunda naga alamar baki sanni ba gwara na miki bayani dan kisani tun wuri bake kadai za ki zauna da ahmad ba inma shi yayi miki alkawarin kekadai zaki zauna dashi to gaskiya ya yaudareki dannice zabin mahaifiyarsa ni taso ya aura bake ba kinga kwa nafiki fada a wajenta Nasaki baki da hanci ina kallon ikon allah wannan ce dama diyar fadimen da maman Aisha ke fadamin dankari yoh wannan da ahmad ya aureta yace ya auri me aisaita goyeshi tsaf a bayanta tai ta gudu wallahi ai uwar mata kawai maman aisha zatace min ni mamakina ma meta ke nufi da inbata mukullin daki Ta kalleni kinga niba wajenki nazoba nasamu labarin dawowar masoyina ne shine nayo masa girki na kawo kuma in ganshi dan nakwana biyu bamu haduba kinga bani mukullin in bude in aje abincin dan nasan dai ba girki kikeba kinga ai gwara tun kan nashigo mu fara taimakon juna Na kalleta nace a a kikai dakin hajjo ki aje masa inyaso inya dawo din kya basa na kare ina mai yin gaba na barta nan tsaye _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍*_✍️ *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudi ta wannan account number 2375144550Lawali ahmad zenith Bank ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* 09/11/2022, 2:22 pm - Maman Dan Albarka Ce: _*WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KISIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KI TURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE TA WANNAN NUMBER 09138320449*_ *_🪴TUSHEN MU DAYA🪴_* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 17*_ Nan na barta tsaye nayi wucewa ta sai naji maganar ta abayana kibani makullin mana ya kike tafiya Haushine ya hanani kara magana inba tsabar rainin wayoba yaya zakice nabaki makullin dakina dan kina takamar ke budurwar mijina ce Harkina cemin kece zabin mahaifiyarsa da alama tasan wani abu kenan akaina amma koma dai menene nasan mijina yana sona kuma nima inason shi shirmen wasu bazai taba sawa insamu matsala dashiba sannan ni inba ma abakin maman Aisha bansan dawani zaman wata aba wai ita hauwa ba Wadda ahmad baita min zancentaba koda wasa sannan indama yanasonta inaga aida ya aureta tunda babu wanda akaiwa dole acikinmu bare ace an lika masa nine Ni wallahi ganin tama bai sa naji komai ba dan ba zata taba hada kanta daniba ko kusa nasan nayi mata zarra ina ruwana da ita zan dau komai daga wajen dangina dan su sun zamemin karfen kafa amma bazan taba bari wata banza ba wadda ba kowa ba tazo ta karasa rusamin farin cikina ba Mijin ma danake takama dashima tazo tayi kokarin tadamin hankali akansa ba Tare da ita muka karasa wajen hajjo datake rabon abinci na ajiye flarsk din Ita kuma ta fara magana hajjo kinga abin da tamin ina zuwa fa tana ganina sai ta rufe kofa nace ta budemin ko abincinne in aje a dakin kafin ahmad din ya dawo wallahi hajjo hanani tayi dan batasan nidin wacece ba a wajen ahmad Hajjo ta dago ta kalleni kedai anyi me shegen bakin halin tsiya bakuwar ma saikin nuna,mata dan tamiki abin arziki ta kawowa mijinki abinci yarinyar yar mutumci shine kika wulakantata ke badaban anfi karfina bama me zai kai ahmad ga auranki bayan ga wadda naso ya aura kinyi asarar halinki kibata makullin ta kai abincin Na kalli hajjo ciki dakewa dannaji zafin wulakantani datayi a gaban wannan matar dan mata zance dan wallahi ni kallon uwar mata nake mata nace Catai ahmad takawowa kuma,nasan bayacin abinci waje nariga dana gyara dakina nace tabari inya dawo inyana bukata ta ajiye adakinki inyaso inyana so yazo yaci Hajjo tawani rafka salati wai tun yanzu kinfara kishine akan miji cab kin daukowa kanki hanya mara billewa wallahi tun wuri gwara ki farka dan muddin ina,raye ahmad sai ya auri hauwa dan ita ce ta dace dashi a kawota da kayanta yadda ake kawo kowacce amarya akawomana gara kamar yadda ake kawowa amare ke aurenki ma dame ya karemu banda mu da muka kashe kudi yarinya sam bakisan arzikiba bata nace Takaicine ya isheni na dauki makullin na jefa mata ta watsamin harara ta dauka ta tafi tana juya jiki Nabi bayanta da kallo ashe jikinne kawai da ita sai kayan nonuwa sam bata da hips ko kadan ahade take Allah allah nake hajjo ta gama zubamin inje insameta kartamin wani abu adaki dan harga allah uwarta ma banyarda da ita ba bare ita Har hajjo tagama zubamin nayi saurin dauka nayi hanyar dakina ina tura kofar yyi dai dai da barinta bakin gadona ta kalleni kamar bata da gaskiya ta koma kan kujera ta zauna Nabi gadon da kallo sainaga kamar pillows din dana jera ba haka suke ba nadai share na dire abincin inason tashi naje nayi wanka amma haka kawai naji banason barinta dakin kuma Na koma nima kan kujerar na zauna ta kalleni tace baki zubomin abincin ba ko har rowar abincin ake Na dago na kalleta na dauke kaina dan ganinake kara kulatama kamar bata lokacinane Na dau wayata na kira ahmad nan yake fadamin sun kusa baifi awa daya da rabi ba yanzu suna bida nace to allah ya kawo ku lafiya nan muka shiga fira na ma manta dawata aba wai ita hauwa adakina saida naji ta wani ja tsaki na dago na kalleta na kara kashe murya muka cigaba da firarmu danshi baima ji tsakin nata ba Sai naga ta tashi tayi hanyar waje dama abin danake nema kenan aikwai tana fita Nayi saurin sallama da ahmad na tashi na juye ruwan wankana na fito da sauri na kulle dakin na tafi da mukullin bayan na fito daga wanka har zuwa lokacin bata dawo ba nashigo dakin nasawa net din sakata na karasa har zan gifta basket din abincin data kawo saina dawo na dan tsugunna na bude naga sakwarace aka mulmula a leda sai dayar miyar agushi ce da nama sai ruwa gora biyu nace ikon allah harda ruwa na maida na rufe na ajiye sai lokacin hankalina ya dawo wajen pillow din na karasa na daddaga banga komai ba har zan ajiye sai wata zuciyar tace in zuge zip din Ina zugewa sainaga wata yar mitsitsiyar kwalba da wani ruwa yana yawo acikinta jawur sai wasu abubuwa kamar guda gudan jini kana na kana na cikin tsananin kaduwa da kuma tsoron daya kamani lokaci guda na yi sauri na zarota na dauko bakar leda na jefa naci gaba da laluben sauran sainaga kowannensu ta saka irin kwalbar nan sai tsoro ya kamani me kenan daga zuwanta me hakan kenufi tabbas kenan da,wata manufa tazo na sa hijabina na fita naje na jefa kwalbar a masai na dawo jikina a sanyaye na wanke hannayena da sabulu na daura alwalar la,asar dan anfara kira na shiga shiryawa cikin mutuwar jki da sake saken kala Kala na dauko atamfata mai manyan flower green ce da milk color dinkin doguwar rigace dinkin ya zauna ajikina das na feshe jikina da turaru ka masu sanyin kamshi na shimfida dadduma na tada sallah bayan na idar na daga hannayena na fara kwararowa addu,o,i ga mahaifana zuwa mijina Akan allah yakara mishi budi da lafiyar da zainemo mana ya bamu zaman lafiya yarabamu da sharrin masu sharri ya kara mana so da kaunar juna ya zaunar damu lafiya ya kade kowacce fitina da duk mai nufin ya fitine mu allah yamana maganinsa Sannan ya shirya dangin mijina konace dangina wannan baiwa da bansanmene nufin abin data ajye min ba allah yamin tsari da sharrinta nan dai na karasa addu,o,ina duk da jikina a sanyaye yake hakan baisa na kasa rangada kwalliyata ba kamar yadda nayi niya dan jina nake cikin farin ciki dan ma Wannan tazo duk tasamin fargaba da tsoro a zuciyata tabbas Nasan allah shike kare Bayinsa tunda allah.yaso ni da rahamarsa gashi Naga abin data ajiye min Alhamdulillah shine abin dana furta Nan na karasa kwalliyata na kalli kaina a madubi nida,kaina nasan nayi kyau nayiwa kaina murmushi na koma kan kujera na dau wayata naiwa kaina hotuna guda biyu tukun na kara kiran mijina,naji lafiyarsa inda,yake cemin gasu kusa da gida ma sun kusa shigowa Ko minti goma banyi da ajiye wayarba naji hayaniyar yara ana murnar dawowarshi wajen hajjo ya fara sauka Inda yana shiga ya tarda ta zaune ita da salaha sai kuma hauwa akusa da ita kallo daya yayiwa hauwa ya dauke kai ya shiga gaida hajjo salaha dake gefe ta gaidashi ya amsa mata yana mai fara,a danshi mutumne mai son yan uwanshi har ya tashi zai tafi hajjo tace A a yaukuma da wuri zaka tafi babu dan zamanma daka saba inkadawo muyi firar yaushe gamo sannan bakaga hauwa bane Ya juyo ya kalleta hajjo na kwaso gajiya ne da yawa ina bukatar wanka inhuta yanzu in anjima zanzo sannan ita hauwar ai ina tunanin ita,yakamata tafara gaidani tunda taganni koba komai sama nake da ita Eh yau zaka cemin ka kwaso gajiya mana inace da inka dawo komin gajiyar da ke jikinka,nan kake zama saimun gama fira kake tafiya amma yanzu ka nunamin ban isaba kenan hankalinka nacan wani waje bayan Ita kanta hauwar da kake cewa bata gaida kaba saboda kai tazo aikasan bada ban kaiba dai bazaka ganta anan ba yarinyar kirki harda abinci tayoma ta kawo maka amma ka kulatama yazama aiki Ya juyo ya dawo ya zauna bayason fitinar hajjo amma maganar ya dinga zama inyadawo daga tafiya adakintama aibata tasoba tunda yanzu ba da bane yanada aure kuma yanada tabbacin aminatu taji shigowarshi tayaya zai zauna yanason kasancewa da iyalinshi hajjo nason tareshi Sai lokacin hauwa cikin karya murya ta shiga magana ita lallai sai ta burgeshi yaya ahmad ina wuni Ko kallon inda take baiyi Ba yace lafiya . Ya aikin? fatan kadawo Lfy? Bai kara magana ba Ya bawa banza ajiyar Ta a rayuwr shi ya tsani Mace mara aji da Kamun kai kuma Ya fuskanci inma akwai Abin daya fi hakan hauwa duk ta tarasu Yarinyar sam bata da Nutsuwa Nan ya zauna tashiga masa surutai duk dan taja hankalinsa karya tashi ya tafi wajena nan su shamsu da umar da sani suka fado dakin suma suka zauna aka shiga fira tun bayasa baki har ya fara sa baki tunda yaran sukazo nan suka fara mai lissafin bukatunsu yana sauraronsu dan sun riga sun saba indai yayi tafiya yana sauka za afara amsar kudi a hannunsa amma yau dasuka gama sai cayayi duk su bari ya huta zai duba nan suka tambayeshi tsarabarsu nan ma yace sai ya kunce kaya dan yana dawowa adakin hajjo da yake kuncewa Ina can ina zuba idon shigowarshi tun ina irga mintuna har aka share awa daya da yan mintuna tukun can wajen biyar da rabi saigashi salaha ta shigo da jakarshi da kuma wata jakar daban ta kalleni dama sallama bata dameta ba tace yaya ahmad yace inkawo nace to can harta juya saikuma ta juya wallahi kinyi kyau yaya ahmad kikayiwa kwalliya ko? Na kalleta dannasan bawata kunyace da itaba shiyasa bana sakarmata na dauke kai nace kije abinki mana Ta tabe baki danma nace kinyi kyau Nan dai ta fita na tashi na gyarawa jakar zama na dauke basket din da hauwa ta kawo dan naci alwashin bazan taba bari yaciba dan bansan masifar data hado cikin abincin ba na fita dashi na kaishi can bayan robobin ruwana dake Waje na aje Sallamar ahmad na ji nayi saurin dagowa ya tsaya bakin kofa yana karemin kallo nima kallon na shi na shiga yi Ganin ya kara wani kyau Da cika duk da Tafiyar da suka sha Amma jikinsa fes Sai yar kurar hanya da baza a rasa ba Ganin na tsaya ya budemin hannayenshi Da sauri na karasa Na rungumeshi Yasa hannayen sa ya Rufe yana mai da da, kankameni yana mai sauke wata sassanyar ajiyar zuciya ya matseni a jikinshi kamar zai ballani ya yana mai tura kanshi cikin wuyana yana bina yana shinshina yanata sakin numfarfashi wanda nima shinake saukewa da kyar cikin shakakkiyar murya ya fusgo kalmar I miss you qaunah ta ya kare fadar yana mai dago kaina jone bakina da nashi ya shiga sakarmin wani rikitaccen kiss kafafuwanmu rawa kawai suke bansan lokacin da nima na zura hannuna ba cikin gashin kanshi ina ya mutsawa ba ganin zamu fadi yasa yayi saurin daukata ya daura akan kujerar dake gefenmu ya bini cikn sauri yacigaba da ya mutsani ji mukai anshigo ko sallama babu Ahmad yayi saurin dagani nima natashi da sauri ina gyara rigata dan har ya zuge min zip din na dau dan kwalina na daura ina kai kallona ga wadda ta shigo din bawata bace hauwa ce Ahmad yayi kokarin dai dai ta kansa muna jiran muji me zatace Takalleshi tana kokarin zama kusa dashi tunda kujerar mai uku ce Wata tsawa daya daka mata nikaina saida na tsorata Keee baki da hankaline me kike haka? Ke meyasa sam baki da Kamun kaine Shin baki iya sallama Bane ko kuma duk Tarbiyar ce taki Haka Da sauri naga taja baya amma kuma ko gizau batayiba kamar ba ita yayiwa tsawar ba Sai kashe murya danaga tayi ta fara fari da ido sorry my Dear dama na zone in zubama abincin da nayi maka dan nasan kana sonta shiyasa namaka ta kare tana mai kai kallonta ga inda ta aje abincin Nace miki ina bukatar hakanne ko kuwa Bani da matar da zata Min ? Nidai ina zaune ina kallon ikon allah ji wani karfin hali da rashin ta ido mace da mijinta kizo kice kinzo bashi abinci har yana miki miki wulakanci kina nuna ko ajikinki ikon allah Nan naga ta shiga dube dube bataga ko alamar basket dinba ganin hakan yasa ta dago tana kallona nidashi da muka zuba mata ido muga iya gudun ruwanta da haukarta Nice na tashi na je na shimfida daddumar da muke cin abinci na dauki kayan abincin wajen hajjo na kai wajen tukun na kalleshi nace wanka ya kamata ka fara kafin komai ko Yace eh fara zubamin ruwan wanka tana tsaye bakin kofa har zuwa lokacin sai dai tacika tayi fam kamar zata fashe na rabeta na wuce da ruwan zafi a hannuna wanda dama nariga dana jona naje na juye na hadamai ruwan wankan tunanina ko zata bamu waje dataji zai shiga wanka sainaga ta nemi waje ta zauna a dayar kujerar Ganin haka ahmad ya tafi wankan da kayan jikinshi na dauki jallabiyar shi da kajeran wandonshi da towel din da zai goge jikinshi na bashi dan naga bata da alamar fita zatai ba Bayan ya tafi Sai naga ta ta nemi wajen zama Haka muka zauna nida ita can ta kasa daurewa Ina kika kai abincin da na kawo masa inna kulata to bangon dakin ya kulata Dataga bance komai ba sai tayi shiru amma fa bata motsa ba har ya fito ya zo nasamana abinci muka ci har akai magrib muna zaune da ita a dakin bata ga fuska ba sam a wajen ahmad dan ya hade ranshine dalilin dayasa bai mata magana bama saboda karta hadashi da hajjo bayason wani kayan bacin rai yanzu yasan dai bazata kwana nan ba dole zata tafi.. Bata tafi ba har wajen karfe tara na dare a gabanta ahmad yaje masallacin magrib wanda bai dawoba saida akai ishsha,i tunaninshi zata tafi zuwa lokacin amma nan ya tarda ta ya kalleta cikin takaici ke sai yaushe zaki tafi Tace ba yanzuba sai anjima zantafi da dai yaga rashin hankalin nata yayi yawa wajen 9 yace mata zamu kwanta munason rufe kofa shima saida ta jima tukun ta tashi ta fita Saita aiko umar wai a amso mata basket din abincin wanda nasan shakkar idon ahmad ya hanata maganarshi a wajen na tashi dama a waje na ajiyeshi can bayan robobin ruwana na dauka na danka ma umar Adaran ranar nasan lallai nikaina danake karyatawa cewa nayi kewar mijina tabbas nayi mun faranta ran junanmu sosai inda ahmad ya zamamemin kamar mayunwacin zaki duk da gajiyar danayi hakan baisa na nuna masa gajiyawata ba Da safe ya rarraba tsarabar da yazo da ita inda ya ware tasu hajjo data kannenshi sai yaran gida daya rabawa sweet nima yayomin tsaraba ba laifi inda hajjo ta raina tata acewarta ba haka yasaba kawowaba nan dai naga yazo ya diba nawa ya tafi nasan kara mata zaiyi tunda agabana ta fadamasa yace inyi hkuri nace bakomai Fadime wallahi kindaiga abincin ko tabashi ba aiba duk irin kudaden da muka kashe hauwa da ke zaune dakin fadime ke fadar haka Fadimen na kusa da ita ta leka abincin tabbas kam amma ke ya akai baki san yadda kikai yaciba Haba fadime harfa dakin matarshi nakai abincin amma yar marasa mutumcinnan ko bari yaga abincin batayiba wallahi ina kallo yagama cin abincinsa harfa zama nayi dakin duk dan ingani kozata fito dashi shiru gashi ina shakkar ahmad din wallahi ko magana kasawa nayi kamar an rufemin baki Fadime ta kalleta cikin takaici to ita hajjo din tana ina duk akai hakan? Tana can wajenta mana bama tasan baiciba koda zan tafi ko sallama banmata ba abin da ya hanani fadamata kuma dan karta zargi wani abu tace ko zamu cutar dashine tunda dai nasan na sa mata kwalaben a cikin fulullukanta nasan bazata gaza kwanciya kan daya ba dan bansan a wanne take kwana ba Gwara daya baki guda Ukun na tabbatar yau bazai samu komai ba Fadime ta kyalkyale da dariya Ai boka ya tabbatarmin muddin ta kwanta a kai to shikenan jini zai ballemata mai masifar wari wanda ko kusa da ita ahmad din bazai iya kwanciya ba kuma ya tabbatarmin bazata warkeba kinga kenan dole hajjo ta tada maganar auren nan dan naga sai wani sanyi sanyi take danni gaskiya na kagu ayi aurennan inhuta inji da zainab daje gabana Fadime nikaina inason Yin auren dan ahmad shine irin mijin danake da burin aure kiduba duk maneman nawafa sun watse kowa kace aure ya tsere bazan bari wannan damar ta kubcemin ba Aiki bari hauwa badai kina daniba ba maganar ahmad kamar anyi angama karma kidamu da baici abinciba dan kota tsiya kota arziki zansa hajjo tasa ya aureki sauran aiki inkin shiga ma ida badai kin sawa shegiyar kwalbar ba to ai magana ta kare tunda wari zatayi ta bugawa inda ita hajjon da kanta zata bukaci da ayi auren kinga shikenan sainaji da zainab dake gabana dan wallahi ita dandai wannan dan iskan ne ke nemanta da aurar da ita zanyi dan wallhi zainab bataji lamarinta na bani tsoro amma bazan bawa dan ladi auranta ba duk da hajjon da kanta ta fadamin dan ladinne ya ce yana sonta amma ina yaron da bayaji sam kullum cikin jawowa uwar magana yake kwanaki fa dakanta uwr kecemin yawa wata yarinya yar makarantar su ciki da,kyar aka kashe maganar iyayanta suka zubar da cikin dansuma suna gudun abin kunya ina ni ina,bashi zainab ai rufe idona zanyi inta karamin maganar .. Nan dai suka cigaba da kulle kullensu ************************* Daga ranar kullum hauwa gidanmu take wuni zata ci kwalliya sai muna zaune da ahmad ta shigo ta zauna tasamu gaba bata taba barinmu sakewa ba abun muyi magana ba muyi laifi wajen hajjo nidama baruwana me zaikaini magana ahmad ke nuna damuwarshi nakan bashi hakuri Inda ko kallon arziki bata samu daga wajen uban gayyar amma ta daina kaiwa dare inda abin dake kawota shine tanason ganin shin aikin yaci amma bata ga wata alama da ta nuna wani abu yasamu aminatu ba bakaramin tashin hankali tashiga ba inda har tsawon kwana hudu aranar da ta koma gida Ta fadawa Fadime itafa bataga kowanne canjiba dan wata sabuwar soyayyah take gani ahmad din na nunawa aminatun Fadime ta kalleta tace anya kwa kodai tana boye wane ayadda boka fa yace tana kwanciya jini zai balle mata kuma wari zatanayi kodai bakisa acikin pillow dinba Wallahi nasa fadime kuma na tabbatar yana ciki dan bacikin rigar pillow din nasaba can cikin audugar fa nasa kinga kozata canza zanin gadon ba gani zatai ba A kice zama baiganmu gobe dole mu koma wajen boka inma wancan baiyi bane abamu wani Shikenan ma yanzu kikai magana amma ni da zakibi shawarata fadime da mun kyaleta ita wannan mara mutumcin ko bayan nashiga ne zan fidda shegiya sunan hajjo yakamata mu bada a mallake mana ita kawai ta,matsa mishi ya aureni ni auren nafi bukata kawai Ke kina ganin zaki iya fitar da ita inkinshiga din karki damu da wannan fadime nice fa To shikenan bari naje goben sai asan yadda za ai amma fa kinsan maganar kudi bawani kudine dani ba saikin karo Haba fadime yaushene duka duka alhaji bukar yabani kudin na kawo miki dubu talatin din amma yanzu kice saina karo ina naga wani kudi ko wannan fa kafin yabani wallahi saida ya bishi gidan gonarshi har tsawon kwana uku gaskiya ni bazan tambayeshi wani kudiba shine dai amasu dan zuwan yakeda maiko sauran duk taron yuyune To dan ubanki baki shirya ba kenan inhar kinason inkara zuwa miki dole ki karo kudi koni za aiwa aikinne jimin shasha shar yarinya kina ganin zan cucekine akan kudi Nidai banceba amma fadime ni yanzu wazai kara bani kudi kuma ina gudun abin da zai ruguza dan mutumcin nawa da ya rage ahmad na gari ni bazanso yasan me nake aikatawa ba Dallah can yimin shiru shasha sha kawai saikin so zai sani yoh allah natuba meye baki aikata ba hauwa gwarama ki zage ki tara dan wallahi babanki dai kinsan ba wani abu zai mana na kuzo mugani ba in auran ya tashi ahto kuma dole ne muyi abin arziki a auranki kindaisan kece ta farko gwara in bikin yazo ni da kaina zan kaiki inda za a gyaraki saikin koma ko budurwa albarka babu abin da zata nuna miki duk da kuwa kin taba haihuwa Haba fadimeni gaskiya na watsar da rayuwar nan tuntuni ko alhajinma dan dai shi baisan rarrashibane da wallahi bazan yarda ya tabani ba hajjo budurwa fa daban take har fargaba nake ahmad in ya aureni yasan nidin nataba sanin namiji fadime Taya ya zai sani indai bake kika fadaba sannan wancan tsohon sirrin dai kinsan na binneshi tun tuni babu mai ji bare awani san abun daya faru tunda dai ba anan garin bane kinga babu mai fadamai kenan Fadime gaskiya ni ina jin tsoro nariga dana daina Kekika sani dai duk rayuwarki nakeson ingantawa ta fada tana mai mikewa ta fice Tirrr uwa kenan har yarki na fadamiki ga abin da ta aikata kina kuma turata ta,nemo allah yarabamu da son zuciya ************************ Kaci abincin mana my Haba qaunah kullum ace abinci daya za anayi yanzu fisabilillah hajjo tafi ganewa shinkafarnan bazan iya ciba gaskiya Na taso na dawo kusa dashi na dafa shi haba Dear haka zaka daure muyita hakuri har zuwa lokacin da komai zai wuce Ya dago ya kalleni yaushene lokacin qaunah ina mamakin canjawar hajjo tana min abubuwa wanda bansanta da halinba saikace ba itace ta haifeni fisabilillah kowanne magidanci inyayi aure yana sanin dadin aure amma ni sun hanamin kowanne bani da sha awar zama gida daya da iyayena saboda tsoron irin wannan amma hajjo tace ban isa in kamamiki gidaba saidai in kizauna nan nace na yarda na kudurta a raina zaman nadan lokacine sannan akazo siyan kayan daki wallahi hajjo ce ta zabo wadannan danni nabawa baba wasu kudin ya kara mata duk dan baba ya nuna sha awar kyautatawa dan uwansa haka danayi magana ta balbaleni Ya zanyi ta hana ki min girki ki girkamin abin danake so aminatu inada burin inga nashigo gida matata ta tareni da girkinta inason inga ana canza abinci yau daban gobe da ban inason inga nike cefane agidana hajjo duk ta hana wannan damar Lokaci yayi da yakamata ace kinfara girkin ki nasan kome hajjo zatai na kwana biyune nagaji nagaji ya kare magana tare da ture flet din abinci Haba Dear hajjo mahaifiyace kayi hakuri da duk wani abu da zatayi kamata biyayyah mu samu mu rabu kaji Haba qaunah ya zanyi kema nasan duk ba dadin hakan kikejiba yanzufa kinga azumi ya kusa tayaya zamu cigaba da rayuwa a haka in azumi yazo Nace to kuma gaskiya da wannan nika ga bana ma cin abnci a sahur saidai in sha ruwan tea kawai To ni yanzu na yanke shawarar sai dai aga kin dora tukunyar girki kina fa da komai dorawar kawai za abari kiyi anhana inyaso ni zancigaba da basu kudin abincin tunda dama nike dauke da nauyin gidan Cikin tsoro nace karmu fara haka gwara kaje ka fadamata tsarin inyaso ni na yarda inje in gama mata nata girkin inyaso saina zo na dora nawa kaga nakega hakan zaifi amma intaga na fara kai tsaye bamu san matsalar da hakan zata haifarba Kinga qaunah kawai kibi maganata zanshiga kasuwa anjima innadawo zankiraki inmiko miki ta katanga ki amsa kawai kizo ki dora mana abin da zamuci nagaji da siye siyen abincin waje a rayuwata inada kyankyami amma na zama bani da aiki sai siyen abubuwan waje bisa dole nagaji inada karfin da zan iya rikeku dukanku Amma......... Baiba ri nakarasa ba Yayi saurin dagamin hannu kinga banason jin komai kawai ki bi maganata Baibani damar magana ba ya tashi yafice _*😍MAMAN DAN ALBARKACE😍✍️*_ *Wannan littafin na kudine idan kinason cigaba da karantawa zaki same shi akan farashin normal group 300 VIP 400 masu so ta private 1000 ki turo kudi ta wannan account number 2375144550Lawali ahmad zenith Bank ki turo evidence ta wannan number 09138320449 katin MTN ta wannan number 09138320449* *Idan kuma littafin mu guda biyu kikeso TUSHEN MU DAYA da FANSAH 2022 Zaki turo normal group 500 VIP 800 ta private 1000* 09/11/2022, 2:22 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KI KARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 IN KUMA KATIN MTN NE TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA LITTAFAN MU DUKA BIYU KIKE SO FANSAH 22 DA KUMA TUSHEN MUDAYA ZAKI BIYA 500 DUKA BIYUN_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍*_ *_PAID PAGE 18_* Boka aiki fa sam bai ciba yarinya ta na nan daram babu alamar wani zubar jini boka kuma ita ta tabbatar min tasaka kwalaben acikin filullukan Ya kalleta da jajayen idonshi tukun ya dauko wata kwarya me wani irin ruwa aciki kore shar ya kifa hannayenshi a kai yana wasu irin surutai tare da zazzare idanuwa can sai ruwan kwaryar ya fara motsawa yana tasowa sama sai tsakiyar ruwan ya koma bakikkirin can kuma sai ya washe Dagowa yayi ya kalli fadime tabbas tagani ta ga kwalaben Ita yarinyarki sam bata da wayo tana yawan bata mana aiki bata sa kwalbar da kyauba sannan yarnyar tanada karfin addu a gaskiya zaiyi wuya asiri ya kamata bata rabo da alwala sannan bata fashin yin azkhar din safe da yamma zaiyi wuya muyi galaba akanta To yanzu a aje maganar ta a gefe mahaifiyar yaron nakeson a mallakemin ita sai abin da mukace mata muna so inason ta matsa masa lallai ya auri hauwa Wannan mai sauki ne ga Wannan zaki yi kokari kibata kwalline tasashi a gobe gobe taje gidan inhar ta hada ido da hajjo angama wannan kuma ki bata ta dinga zubawa a ruwan wankanta amma kafin rana ta fito zata yi wankan sannan sai karfe dayan dare ta tashi ta kara yi indai har ta yi yadda nace to tabbas uwarshi zata so ta yadda har sai anyi auren Yanzu boka babu yadda za ai shi ahmad din a mallake mana shi yaji babu wadda yakeso sai ita aduniyar nan? Ya kalleta ya murtuke fuska fadime nariga dana fada miki shi yaron asiri baya tasiri a kanshi muddin na matsa ayyukana duk danakeyi zasu rushe koda yaushe innazo duba akan lamarinshi wani haske kawai nake gani a kwai wani boyayyen al,amari a tare dashi wanda ni bansanshiba amma tabbas al,amarin me rikitarwa ne To yanzu babu wata hanya kenan ? Babu dole mahaifiyarsa ce kawai zata iya tankwara shi ya aureta muddin ba itaba babu wata hanya To shikenan boka yanzu nawa za abada? Zaki kawo dubu ashirin yanzu in kindawo a kwai wata laya da zan baki kiyi kokarin ganin kinsata a karkashin gadon ita mahaifiyar yaron indai kinsata shikenan komai zai yi dai dai amma wannan inzaki zo dubu talatin zaki riko To shikenan sai ka ganni haka ta zuge jakarta ta ajiye mai kudaden kamar yadda tasa ba Nan ta baro wajenshi cikin farin cikin samun abubuwa gani takema kamar har komai ya faru ******************"*"***** Ina nan zaune naji alamar shigowar sako na duba _Ki zo ina bayan katangar_ Shine abin da aka rubuta kawai .na tashi nasa hijabina na fito na leka lungun tukun saida naga babu mai tahowa tukun na dau kujera na taka nace gani ya ziro hannunsa dake rike da wata leda na amsa da sauri na sauka a kujerar na shiga daki Tukun ya zagayo ya shigo banko taba ledar ba har lokacin zuciyata bata amincemin da shawarar sa ba Ya kalleni ki bude ki duba kigani me dame za akaro? Sauran ki ajiye gobe zan yoh siyayyar baki daya wannan dai kifara yau Nasa hannu na bude ledar sainaga su taliyane da macaroni da su kayan miya harda kifi bushashshe da danye Na kalleshi nace sunyi allah yakara budi Yace amin ba saikin kunna wutar gawayiba bare ta gani ki kunna gas dinki kawai adaki inyaso kisa sakatar net kinga,bataganibama Nace bafa zai yihuba ranar da wani yazo fa ko ita zaifi tashin hankali akan ace tasani ko tagani a waje Kinga to fitar wajen kinji nidai jalof din taliyar zakimin kawo attaruhun indaka miki kigani ina turmin na kalleshi A a kabarshi bari na je na dora kaji ninace kikawo ai to ai baza ai jajjage adakiba kuma kasan bazai yiyu mu fita waje kaminba saboda yanayin gidannan To shikenan bari na dan kwanta jeki dora Nan da nan na fitar da gas da duk abin bukata amma cikin fargaba nashiga aikin inda na tsara jalof din taliyata dataji kifi da kayan hadi Nan da nan kamshi ya budade lunguna Saura kadan ta karasa dahuwa duk da cikin fargaba nake gudanar da aikin ina addu ar kar allah ya kawo wani sai dai addu ata bata amsuba sam ina nan zaune saiga maman Aisha ta shigo ta kalleni ta kalli tukunyar dana dora Kai amarya yau me ake mana ne nakejin kamshi har kofar dakina shine nace bari nazo naji me ake mana Na kalleta cikin mamaki ikon allah wato gulmace ta kawo ta kenan ina ruwanta dani ni banma san yadda take girkinta ba amma ita jin kamshi kawai ya tasota to ince mata me Bari mugani dai tunda naga kin zubamin ido gwara mugani wannan kamshi haka ta karasa tana mai bude tukunyar A a a lallai wannan ai irin nakune amare bari kiga na dauko kwano dan allah ki yammin dan yau zanci dadi Mamaki ya hanani tanka mata haka ta wuce Na tashi da sauri cikin fargaba na karasa daki na tarda ahmad danasan yaji komai nace kaga wannan matar tazo karfa taje ta fadawa hajjo mu shiga uku na karashe cikin fargaba har ga allah badaban ahmad ya matsa ba ina tsoron masifar hajjo duk da ina son nima,na dora tukunyar kaina amma hanyar lafiya abita da shekara Ban rufe bakiba naji dawowar maman aisha ga kwanona nan amarya kedai allah ya biyaki yau dinnan ai baruwana da cin wani tuwo sai yara Ahmad ya kalleni yace kinsan me?nace a a ki zubawa hajjo tukun sannan ki zubawa su umar daban kinji kikai tukun Atsorace nace baka tunanin fadan da hajjo zatai yace ninace kiyi hakan kinji ba abin da zai faru Nan nafito na ganta da yar madaidaiciyar samirar ta kamar ita ta dafamin na amsa nace innagama zan kawo miki ta kalleni to aida na jira nace kije na kusa ai Tana tafiya nashiga tunanin halin kwadayi irin nata wannan ai zubdawa kai mutumcine babu dacewa Haka dai nayi yadda ahmad yace na kammala nasameshi nace to yaya za ai da kaiwa yace ke zaki kai cikin fargaba nace ina jin tsoro fa kikai kice ga abinci kawai ki ajiye saiki dawo muci dan girkin nan naki wallahi yasani jin wata yunwa ta tasomin kiyi sauri Haka na dauka cikin farga na jera a faranti na yi sallama lokacin hajjo na zaune a falonta tana kulle kullen kayan miyar datake siyarwa ta dago ta kalleni sainaga hannuna take kallo nace hajjo ga abinci ina mai ajewa Au wai maganar danaji dama gaskiyace kenan to ajiye shi nan Cikin matukar mamaki na tashi na tafi nadau na maman aisha na bata ina mamakin hajjo batace komai ba .. Haka nadawo na fadamai yace dama bazatace ba nidai ban gamsuba dannasan shirunta ba alkhairi bane Washe gari naje da safe aiki kamar yadda nasaba sai catai in wuce bata bukata ainima inada nawa aikin yanzu ta faramin hayagaga acikin gida tunda kekin ware kanki basaiki daina tabamin aikiba aikine kikace kingaji inda dama ba yau naji wannan ba sannan dan munafurci dake da mijin naki daya daure miki gindin iskanci harda ware tukunya wallahi dai dai nake daku bani yaciwa mutumci ba,ina mahaifiyarsa ya kasa fadamin zaku dora tukunya saboda inkun dora ni mayyah ce kenan shiyasa cikin munafurci ya cefano miki cefanen da komu baitaba yimana ba ai wallahi zaisan yayi dani harda bushashshen kifi da danye duk a girki daya dan shegen iyayi da barnar kudi duk yadda nake tausaya masa a matsayina na mahaifiyarsa baya gani cikinku kawai saikun wani ware tukunya inba barna ba Nan dana nan wajen yacika da mutanen gida ina tsugunne a gefe tana sirfa bala,i inda duk wanda yazo yake tambayar menamata nan tashiga kora bayani Yawo jummai ce ta kalleta haba hajjo meye abin tada hankali akan maganar nan yanzu fa andaina wannan yayin dakike magana na hada abinci da iyayen miji kowa ya waye muma kina ganinmu da surukanmu gasunan su hajara saidai su dafa nasu da ban ko aikin ma basa mana kuma mazajensu matansu da ya,yansu suka sani ki godewa allah yaronnan na miki biyayyah yana baki gwargwado in yanadashi kuma bata fasa tayaki aikiba duk da tafara aikinta bata fasa nakinba kibarta ta kamamiki abin da zata miki Sannan yakamata salaha tana sa hannu sunayi tare aikin namata yawa gaskiya bayau nakeson fadamiki gaskiya ba amma ina kyalekine ganin kunfi kusa amma abin yayi yawa muma mun haifa kuma mun aurar in akawa namu haka bazamuji dadiba fisabilillah hajjo gwara kidinga dauke idonki kan harkar yarannan Ah lallai uwata uwata konace sabuwr uwar aminatu sannunki da tsari naji kuma nagode amma kinfi kowa sanin banason shishshigi akan harkata aminatu dai ba kowanki bace bakuda dangi ko kusa kuma bake akabawa amanarta ba amma tunda abun yazama munafurci shine harni zakiyiwa wa azi to rike wa,azinki kiji da kanki Yawo jummai ta kalleta cikin mamaki hajjo gaskiya dai daya ce kobakyaso ni na fada ahto ina dalili marainiyar allah keda kanki kikace bata da uwa marainiyace Nan fa fadan ya dawo tsakaninsu inda yawo jummai tayiwa hajjo tas karshe hajjo tace karta kara ganin kafata a wajenta bata taba samun matsala da kowa agidanba sai sanadiyata dan haka ta yafeni inje wajen yawo jummai kome zaisameni karma a nemeta ita ba uwata bace incire araina mun hada komai da ita da ya,yanta tunda na juyamata hankalin da, ahmad baitaba yin wani abu batare da tasaniba sai sanadiyyata kuma gashi na fara hadata fada da mutanen gidan Wannan kinsan duk kina fadane dole kece dolenta wallahi ko kina so ko bakyaso gaskiyace dai bakyason a fadamiki kuma dole mu mu fada Ina tsugunne kuka nake kawai cikin tashin hankali dan ni bantaba ganin hayaniya irin wannan ba ainahima bansan wani abu waishi tashin hankaliba gaba daya saida nashigo wannan gidan Nan dai wasu suka dinga bata hakuri akan tabari in yi mata aikin tunda ba cewa nayi na daina ba tayi tsalle ta dire ita wallahi bantamata aiki inje bani ba ita babu ya,yanta ahmad din ma ba haka na barshi ba Yawo jummai ce ta kamani ta mikar dani da kyar aminatu ki wuce dakinki kinji muje in rakaki muna zuwa mu ka tarda ahmad zaune idanun nan nashi sun kada sunyi jawur ya dago ya kallemu Zauna anan ta zaunar dani kan kujera ta kalleshi ahmad kayi hakuri da halin hajjo kaji ku jure kumata biyayyah allah ya gani duk cikin yaranta babu mai mata biyayya sama da kai kana kokari matuka amma bari na fada maka wallahi yadda hajjo keda hakki akanka haka aminatu ma take dashi a yanzu hakkokin aminatu sauke su shine dole a kanka kaima kasan alqawarin daka dauka da kuma duk wani abun daya kamata kaci gaba da ciyar da matarka kome hajjo zatace karka fasa bata abinci tayi saidai suma ka sauke musu nasu nauyin dake kanka matsayinsu na mahaifa karka yarda yadda kuka fara girki yanzu wani abu yasa kudaina ai allah yaga niyarka ta son kyautatawa iyalinka ce ka kara hakuri kaji komai lokacine watarana sai labari Nan tamana nasiha dukanmu ta bamu hakuri tukun ta tafi na tashi na karasa kusa dashi na fada jikinshi na kwantar da kaina a kirjinsa hannunsa yasa yana shafa kaina yana dan bubbuga bayana alamar lallashi dan ya kasa magana ma gaba daya da dai yaga alamar ba shirun zanyiba shine ya dago kaina yace kota dakeki ne na girgiza kai Meta miki nace cewa tayi fa wai karna kara zuwa yimata aiki sannan ita ba uwata bace babu ruwanta da lamarina kome zai sameni kar anemeta sannan wai babu ruwana da ya,yanta daga yau To kuma shine abin kuka um? Daina kukan bacin rai yasata fadar hakan kinji inta huce komai zaiyi dai dai ai kuma,dama allah ne gatan bawa karki damu kinji Nadaga kai nan yashiga sharemin hawaye cikin tunanika da suka masa rubdugu hakika inbadaban yanada shaidar tare da hajjo ya taso kuma baitaba samun wani labari ba da zai nuna cewa shi ba danta bane da yace rikonshi take wannne irin tashin hankali kenan aiba haka iyaye kewa ya,yansuba dan sunyi aure bai isa yayiwa matarsa wani abu ba kenan komai idonta a kai wajen babane kawai yake samun sauki ya ilahil alamina ka kawo mana dauki Muna zaune aka aiko shamsu kiran ahmad ya tashi yace min yana zuwa Da sallama ya shiga dakin babu wanda ya amsa abin mamaki dukansu sun hallara gabaki dayan yaranta daga kan Dan ladi sani bashir shamsu umar salaha duk suna zaune sai hajjo dake tsakiyar su zaune fuskarnan a hade cikin tsananin bacin rai Ya tsugunna gefe hajjo gani kince inzo kina son ganina Eh tunda saina aika kazo zaka zo ba sallamamme kawai sullutun banza da wofi yarinya karama ta juyama hankali saboda kaidin sauna ne .. To kasan dalilin dayasa na kiraka? Nakiraka ne dan ka sanar dani menene matsayina dani da yan uwanka a gunka yanzu tunda kasan ka ware tukunyarku da ban ta abinci to naji wannan mukuma wazaina bamu abinci kenan? Ya dago cikin mamakin kalaman ta yasan mahaifinsa na kokari duk da shike dauke da nauyin gidan wanda ya dauke nauyin gidanne dan mahaifinsa yasamu wani sauki amma hajjo bata taba barin mahaifinsu batare data amshi kudin abinciba kullum ko shima kuma duk da yasan ahmad nayin komai hakan baihana ya bata ba dan azauna lafiya dan malam musa babu abin da yake tsoro irin masifar hajjo inta fara babu sauki Shi Yasan cewa ko yanzu kobai basu komaiba kudin datake amsa wajen baba ya isa suyi bukatunsu amma ya rasa metake da kudi Da kai nake magana kayi kuri kana kallon wani wajen kabani amsa Ya dago hajjo indai wannan ne babu matsala dama ni bada niyar in hanaku kudi ko kayan abinciba bane yasa muka fara dora girkiba hajjo abincin gidan naga baya isane sam kullum sai munyi kame kame sannan naga inada karfin hakan ne shiyasa kiyi hakuri kuma banyi hakanba da zummar aminatu ta daina tayaki aikiba ko daya kiyi hakuri Ni karka sake sakomin sunan wannan la,ananniyar a nan wallahi danni babu ruwana da ita ba aiki bane bakaso tamin na hutashsheta taje taji da kanta kafin tazo ma yin aikina nake allah na tuba wazaimin alfahari acikinku To inaso kazama shaida babu matarka babu ni babu ita babu ya,yana shiyasa nakiraka a gabansu suma sunji kaima kaji kowa yayi harkarshi karwani abuma yasamu matarka kace kana nemana ni banice uwarta ba tanada sabuwar uwa a gidannan ka nemi yawo jummai . Waini yawo jummai take fadawa magana yau saboda matarka wajen shekararmu talatin da baiwar allah nan amma bamu taba samun matsala ba sai yau ai babu abin da zancewa matarka sai allah ya isana wallahi ta kare tana mai rushewa da kuka Nan ya,yanta suka shiga bata hakuri suna maijin haushin yayan nasu ganin a dalilinsa mahaifiyarsu ke zubda hawaye Nan ahmad ya shiga bata hakuri da kyar tayi shiru tukun ta sallameshi ************************* Tunda ga ranar na fara girkin kaina wanda kafin in dora nawa saina je kamar yadda na saba amma haka zata hanani taba mata komai kuma a lokacinne hauwa ta tsiri zuwa da safe ita kewa hajjo komai ana wani nan nan da ita saidai ta daina zuwa dakina sam nima hakan ya fimin dadi Inda kamar yadda tace bani babu yaranta hakance ta kasance babu wanda kemin magana acikin su ni sai hakan yasa naji saukin wasu abubuwan sosai dan andaina zuwa kallo sun daina hantarata kamar yadda suka saba da innaje wajen mahaifiyarsu aiki saidai inna fito gaisuwar safe suyi ta antayamin harara wannan bata damuna Dan tuni nama daina wahalar da kaina wajen zuwa gurinta tayata aiki dannima banason wulakanci a rayuwata inbada ban hajjo bace babu wanda zan tsaya yadinga tozartani cikin mutane danaga kullum naje hanani taba aikin take kuma tasamu sabuwar ya, saina daina zuwa sam iyakacina ingaidasu da safe daganan babu mai kara ganina sai in zankai abinci inna gama daga nan sai gobe Sai suka tsiro da wata al,ada ina kammala abinci banda wanda nake zubawa hajjo dasu umar kowanne inyadawo daga aiki sai ya aiko yace a amsar mai abincinsa Sai yazamana bisa dole na dauko tukunya ta maicin kwano kome zanyi saina cikata ahmad na yawan fadamin ba dukansu zanna zubawa ba nakance ya bari inbasu kar hakan ya zama matsala saboda nasan da biyu sukemin hakan Haka nake rayuwata nikadai da mijina mu wuni tare cikin farin ciki ya siyo mana komai na kayan abinci ya dire nan da nan sai ga jikina ya fara murjewa na fara kyallin amarcin da da banyiba a lokacinne kuma nasamu ciki zo kuga murna wajen uban gayyar sai nan nan yake dani cikin farko ya fara wahalar dani da laulayi kwata kwata bana iyayin komai sai barci ahmad ke gyaran daki da wanke wanke da komai girkine dai bai iyaba haka nake daurewa ina rufe hanci da dankwali insamu in girka to sai yazamana bawani mai yawa nakeyiba sannan niba dan danawa nakeba iya hajjo dasu umar nake zubawa kawai ahmad yace inyi hakan tunda ba lafiyace daniba sai hakan ya zama magana kullum nakai abinci cikin zagina hajjo take Marowaciya abincin da danta ya nemo ma ina mulki dashi yaran da suke son ci dan bakin ciki insun aiko sainace ya kare ko wataran ta aiko ta ce attaruhu yayi yawa ko maggi baijiba da dai sauran su ninasan koda bana dandanawa nasan abin da nakeyi mijina naci lafiya lau kuma kullum cikin yabona yake to sai hakan baya damuna Abincin danake dama banason asan banida lafiya ne tunda banmanta warning dinta gareni na karma afadamata wani abu yasameni inba haka ahmad da kanshi yaso na daina girkin nice dai naki. Danni bana wani cin abincin sai kayan kwalama haka kwa duk abin danace inaso zai nemomin sai dai har yanzu bashida damar shigowa da abu ta kofa saboda sa idon hajjo saidai ya mikomin ta katanga in amsa kamar ydda muka saba Duk wannan rashin lafiyar danake hajjo bata da labari dan ba fita nake ba daga gaisuwar safennan sai kai abinci nagama bamai kara ganina ahaka har cikina ya shiga wata hudu A lokacin ahmad sun dawo daga wata tafiya dan tunda nafara laulayima ya rage tafiye tafiyensa saida yaga jikina yayi sauki tukun ya koma bakin aikinsa baki daya Dawowarshi nan ya dawo da alkhairi mai girma inda ya tuntubeni shawrar abin da zaiyi da kudin nace abin da yakamata kasai fili kawai kafara gini yace kamar kinsan abin da ke raina kenan wallahi burina insiyamana fili ingina mana mu tashi daga wannan gidan da babu kwanciyar hankali sam mu koma namu mafi sakewa sosai nan kullum mutum a takure nace hakan yafi amma kana ganin hajjo zata amince mu ware kanmu .. Karki damu aidai kudinane ko kuma ni zan gina abuna zata yarda abin farin cikine gareta ace danki ya mallaki gidan kansa nace hakane allah ya shigemana gaba yace amen _*😍 MAMAN DAN ALBARKACE😍✍️*_ 09/11/2022, 2:22 pm - Maman Dan Albarka Ce: _*WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449*_ *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN GUDA BIYU KIKE SO FANSAH 22 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍CE😍*_ _*PAID PAGE 19*_ Salamu alaikum wa alaikissalam a a fadime kece da ranar nan eh nice hajjo ai kyace haka mana gani ainazo da kaina inji yaya ake ciki dan nagaji da gafara sa banga kaho ba Ta matso kusa da ita cikin kasa da murya haba mana fadime kiyi a hankali mana kar wani ya dauka wani abunne muje daga ciki kema kinsan tunda kikajini shiru ai ba kalau ba nan tajata sukai daki Kinga ga ruwa kafin in sauke girkin fara sha Wai labarin dama da hauwa ta kaimin gaskiya ne wannan yarinyar ta daina miki aikin komai yanzu ke keyi Kinsanni tunda wannan ciwon kafar ya matsa min fitarma yanzu rabona da ita ai nakai wata uku yaudai nace bari na taso inzo inji inda muka kwana dan gaskiya na matsu da yawa Haba fadime kema kinsan bazaki jini shiru haka kawai ba kinga yanzu kamar yadda kika ganni wallahi ayyukan gidannan sun dawo hannuna gashi yarannan sun saba da cin abincin akan lokaci zuwan wannan shegiyar to inda ne saina bazama inda nakeso lokacin dana dawo na dora amma yanzu bazai yiyuba tunda sunyi sabo da hakan kuma kinsan banason bacin ran daya daga cikinsu shi ya hanani zuwa kwana biyunnan Kinga duk ki ajiye wannan a gefe tukun wai ya batun auran ahmad da hauwar ne kinsan dai ya kamata ace antada maganar yanzu ko tunda kince a dakunan nan na kusa dake zasu zauna ya kamata ace anyi komai cikin sauri Cikin tsoron kallon idon fadimen ta fara bayani fadime wani hanzari ba guduba gaskiya kinga abin daya hanani fitowa in fadawa mahaifin yaronnan maganar diyarki shine duka duka ahmad baifi wata shida da aure ba banajin mahaifinsa zai yarda dama wannan masifaffen kanin nasa abdullahi wallahi ba yarda zaiba koshi mahaifin nasa nasan sai ya nuna tirjiya ahmad din kansa bana tunanin zai amince a halin yanzu dan wallahi ahmad ba wanda kika sani bane da me min biyayyah yanzu haka wasu abubuwan sai dai naga yanayi baya neman shawarata akan komai Kinga da inya dawo daga tafiya nan yake bajewa sai ya fadamin duk sirrinsa da duk wasu kudi daya samo ko tsarabarce dankamin yake inyi yadda nakeso da ita inba wanda nakeso amma yanzu yaron sai yadda waccan yar iskar tayi dashi kinga sallar nan data wuce ada kema shaidace shikemin dinki sallah har kala biyu banda na kannan shi suma bibiyu amma wannan sallar turmin zanin yabani gaya babu ko kudin dinki suma kannen wani dan iskan yadi yasiyo musu yabasu su d'inka amma mahaifinsa saikin ga shaddar daya dankaro masa tasha aiki da babbar rigarta harda takalmi da hula Matarshima bakiga shigar data dingayi da sallah ba dana tuntubeshi sai cayayimin wai nauyin yayi masa yawa yanzu da sauran su waye ya mutu waye yayi rai Toke duk kina me hakan ke faruwa ta fada tana mai zare mata ido da sauri hajjo ta sunkuyar dakai ita kanta tana mamakin yadda take shakkar fadime yanzu kawarta ce fa wadda ita ke juyata amma yanzu wani mugun tsoronta take To yanzu sai yaushe ? Kinga fadime nida zaki ajiye maganar yarinyar nan hauwa agefe tukun in ahmad yayi irin shekarar nan da aure kinga yarinyar ma naga har yanzu ko batan wata bata taba yi ba sai uwar kibar datayi inhar aka kai lokacin bata haihuwa kinga shikenan saina tubure musu inason yan dagwai dagwai sai ya kara aure bashida wata hujjah dole yakara Da maganar zainab kika dauko dan wallahi dan ladi ya dameni da zancenta kinga sai muyi tuwona maina in ma na hauwar yazo kinga shikenan yaya yana auren yayarta ita kuma tana auren k'ani dan wallahi sha,aninsa ya fara isata kullum cikin jawo min magana yake kinga in anyi auren yayi hankali ta karashe tare da washe hakora Fadime da ke kankance ido tun dazu tana karewa hajjo kallo data zo mata da rainin wayo kallo ta tare ta tare da daga mata hannu kinga hajjo nariga dana fada miki indai dan ladine bafa zan bashi auren zainab ba ahto duk da itama bajin maganar take ba amma bazan bawa wanda bashi da aiki sai zina ba sai sata kamar bera ga shaye shaye bazan nakasta rayuwar ya,ta da kaina ba na fadamiki Hajjo da maganar ta mata ciwo matuka sai dai tsoron kallon idon fadime ya hana ta gaggasa mata magana tanajin maganar kamar zata fito amma tana dago kai saita kasa tace haba fadime dan nawa kike aibatawa agabana dannace kibashi auran yarki kece fa inkika ga wani yana aibata shi a waje sai inda karfin ki ya kare amma bakijin kunyar idona kike fadar hakan Fadime dake binta da harara tace kinga hajjo badai kince na hauwa bazai yiyu yanzuba karki kara batamin rai aurene nace bazanbawa dan ladi ba saime eh kinga ni tashi zan intafi da alheri saina jiki dan bazaki kara ganin kafata gidannan ba yanzu muddin kina son cigaban kawancenmu inji labari mai dadi akan auren yarannan Fadime da takaici ya isheta wai itace yau ake fadawa maganganu marasa dadi takasa tabuka komai hmm tace ki tsaya in sauke abincin mana kici Kinganni a yunwace ne kokuwa dama da abncinki nake rayuwa nikinga tafiyata ta bankada labulen ta fice yau saiga kawayen da in daya taje wajen daya tare ake kara fita sai gashi yau an rabu baram baram Maman Aisha dake tsaye kofar dakinta ta bisu da kallo cikin tsananin mamaki da son gulma sai dai batasan me ya hadasu ba tayi sauri tayi lungun aminatu gulma nacinta dan yau gidan duk basanan sunje biki ita ta rage sai hajjo da aminatu Ina daki na kammala komai nayi wanka ahmad baya nan nika d'ai ce zaune ina yankan farce a kan kujera naji an turo kofa babu sallama ina kokarin daukar hijabina insa kafin ma nasa harta iso Nan ta shiga bina da kallo cikin tsananin mamakin ganin cikina ya turo na kalleta ina jan lahaula a zuciyata ina sa hijabina sai catai A a aida kin bar hijabin ma amarya ai naga abin da kike boye wa kice cikine dake a lallai ashe muna da shan suna ta karasa fada tana mai bugar cinyar ta Sai kuma ta karaso kusa dani ke ni wai tun yaushe cikin naki wata nawa yanzu? Na kalleta cikin takaicin halinta na munafurci shiyasa bana yarda na zauna babu hijabi ko adakine saboda shegiyar gulmar gidan dan basusan sallama ba inzasu shigo waje nadai sa araina in cikin yayi kwari ya fito sa gani dan nasan babu wanda yasan da zamanshi Kinga wallahi cikin har ya fito to kicire hijabin tunda nagani keba abin farin cikin ki bane ace kina da ciki wallahi kullum gorin da hajjo ke miki harda na kinki samun ciki wai kodai juya ce ke kefa kullum sai hajjo ta tsine miki albarka babu adadi dankiji bata da burin ganin ki a cikin jin dadi sai kuma ta fashe da dariya kinsan me? Wallahi ina shan dariya in hajjo na girki tanayi tana mitar kindaina mata aiki da dai sauran zage zagenta nikwa nace allah ya kara wallahi ga salaha a zaune bazata bata ba wai bata iyaba Nidai ido na kawo nasaka mata cikin mamakin bakar gulmarta duk yadda suke da hajjo shine ni data maida wawiya zata zo ta zageta gabana to me takeson nace intayata zaginta ne kokuwa? Na kalleta nace allah ya kyauta au haka kawai zaki ce danna kawo miki labari wallahi innace ke yanzu ma zan fara fita babu hijabi dan ma suga cikin da kyau dan bakin ciki sai dai ya mutu Nidai bnkara tofawa ba Sai kuma can tace keni yau naga abin mamaki fa wai fadime ta zo tatafi babu rakiyar hajjo kamar ma fa fada sukayi dan fadimen cikin fushi ta fito daga dakin Na kalleta haba maman aisha yakamata kiyiwa kanki fada wannan ba halibane sa ido akan abun da babu ruwanki fisabiillah gulma kenan da girman ki Kinga kefa matsalata dake kenan yoh inba daban gulmar tawa ba ina zakiji ana zaginki akan haihuwa sannan ina zaki ji labarin hauwa budurwa mijinki ce inbada ban nidin dana fada miki ba ke gulma fa akwai dadi duk da ba tankawa kike ba in ma ankawo miki labarin amma ni zaman tsakani da allah danake dake ne ya kawo duk abin dana ji akan ki saina fada miki Kinga indai nice bana bukatar ki kara kawomin wani zance indai ba na alkhairi bane inhar wani ya zageni ni wace da baza a zageniba mutum yayi ta zagina kanshi yayiwa dan allah ni inda da ma zaki daina shigomin daki karma ace tare muke shirya wani abun kiyi zamanki wajenki inyi zamana wajena dan allah Au nikike gwalewa aikwa kinwa kanki baki karajin komai a bakina ana miki abin arziki kina kushewa aishikenan ahuta lafiya ta tashi tana kade zanin ta daya hada wata annakiyar dauda harga allah zaman datayi akujerata ma kyankyamin wajen nake Har ta kai bakin kofa sai kuma ta juyo amarya nace ba dan allah kokina da sauran abinci ne kidan bani? Na kalleta cikin takaici bani dashi Kekikasani kema fa ashe yanzu ance kinzama marowaciya aisaikiyi rowa dai ba abar kirki bace nikinga tafiyata allah dai muma yamana arzikin dafa shinkafarnan kullum da su taliyar ahto maga wnda zai nuna mana iyayi Tayi gaba ta barni da mamakin halinta duk da nasaba da halinsu ita da hajara na bakar gulma amma nata dabanne hajara ba kasafai take shigomin ba kuma bata da kwadayin maman aisha da kuma kazantar ta naci gaba da yankan farcena "************************ Hajjo hajjo hajjo na amm hajjo dake uwar daka tana linke abin sallar da sai yanzu ta samu ta hada azahar da la asar acewarta ayyuka sun mata yawa ta fito tana kallon maman Aisha dake kokarin shigowa dakin Lafiya kike kwada min kira haka kamar naci bashinki kinga muje kiji ta ja hannunta suka shiga parlourn Ta kalleta allah dai yasa alkhairi kika jiyo dannasan halinki duk inda gulma take kina nan Hhh haba hajjo aikema kinsan alkhairinne zai sa kiji ina kwada miki kira haka kinsan me? Saikin fada To wallahi aminatu cikine da ita har fa ya fito yaudai ina shiga dakinta naganta babu hijabi tayi kokarin daukar hijabin tasa kafinma tasa nagani ai hajjo kinkusa samun jika ko meye abin boyewa a cikin ? Hajjo da zuwa lokacin ta sandare a tsayen data ke bama jin sauran bayanin maman aishar take ba dan ta lula cikin duniyar tunani daga lokacin da kunnuwanta suka jiyemata aminatu nada ciki bata karajin komai ba Yanzu kenan ahmad ma zai samu d'a, duk tana me aikinta yake tabarbarewa haka kwata kwata koda yayi aure bata kawo samun cikin matarshi cikin lissafinta ba aida ta dau mataki mai tsauri gashi har ana batun cikin ya fito aikwa zama baiganta ba wallahi dole ta dau matakin da zata hana cikin nan zuwa duniya Maman aisha ta tabota yakikayi shirune hajjo? Ko bakiji ba abin danace ba kinkusa samun jika Kinga maman aisha wai da gaske kike ko kuwa shegiyar gulmarki tasa kika hadamin karyar nan dan nasan halinki yaya ma za ai aminatu nada ciki bazan sani ba ina bama zai yiyu ba wallahi ciki kuma cab . Maman aisha da mamaki ya kamata ta shiga kallon hajjo tayi zaton inta kawo mata labarin zata yaba mata taga farin ciki a fuskarta sai dai abin mamaki saitaga kamar ma hajjo ta fita a hayyacinta a kan maganar anya kuwa ita gaskiya tana kokonto kodai kiyayyar aminatun ce ta shafi har abin dake cikinta da bazatayi farin cikin samuwar cikin ba duk da kuwa yadda take wakar aminatun bata samu cikiba har yanzu Hajjo ta dago kinga fati ta kira ainahin sunanta kije abinki kinji wato cikinma sai anboyemin saboda gani mayyah zan cinye musu d'a ko ba matsala laifin ahmad dinne zaizo yasameni kije na gode ta karasa fadar hakan cikin son cirewa maman aishar shakka dan taga kamar ta shiga shakka akan yadda taga tayi aikwa hakan yayi amfani Maman aisha da ke mamakin hajjo sai ta sa aranta ko haushin rashin sanin da zaman cikinne ya hassala hajjo take sambatu nan dai takara gaba ta barta da tunanika Muna kwance nayi matashin kai da kirjin ahmad da daddare bayan mun gama faranta ran juna munyi wanka dan bama kwanciya sai munyi wanka Na kalleshi nace dazu fa maman aisha tazo kuma taga cikin nan ya kalleni da gaske cikin dariya na hade rai nace dan allah mene namin dariya aikasan banason kowa ya gani Hhh ai na fada miki saisun gani indai gidannan ne to wai kunyar me kike ji ne ma da kike boyewa um fadamin ya fada yana me dago da kaina Na maida kaina nace nika kyaleni dan allah bafa kunya nakeji ba ni To fadamin mekike ji sarkin wayon magana inba kunya ba mene kinsan dai sai cikin ya fito ko kuma wama yace ki yi abin da zaki samu cikin kuma da karfin hali kice bakyaso agani nan kike narkemin kullum ke sai anbaki to bagashi na bakiba harda tukuici Nan nafara turje turjen kafa ina dan bugunshi da wasa ni wallahi ba haka bane nika daina tsokanata aini inada hujja ta na kare fadar da fashewa da kuka Nan yashiga lallashina haba haba mene ne to abin kukan um fadamin bakyason in fadi gaskiya um da,dai yaga kukan gasken nake sai ya dago fuskata kinga kalleni kalleni kinji qaunah ta fadamin mene ne hujjar um? Nan nadan sassauta muryar na ce kaima kasan irin zaman danake da mutanen gidannan nan basona ake ba banason dai susan inada cikin yanzu nafison suganshi kawai Tayaya zan iya fitowa in fada masa saboda mahaifiyarsa nake boyewa dankarta cutar dani dan nafi kowa sanin tsanar data min Shine kawai hujjar to ai dai itama hajjo intaji kinsamu cikin ko fadan da kuke zata daina tunda itama tanason taga jikokinta kinga ganin kina dauke da cikin danta dole ta sassauta miki ko Na kalleshi to allah yasa haka yawwa qaunah ta shiyasa nake kara jin sonki nayi saurin tura kaina kirjinshi yasa hannu ya kara rungumeni yana min rada a kunne da sauri na cire kaina na yi kokarin matsawa baya haba haba yarinya aikuma kinzo hannu dama nasan rigimar harda rashin koshi zo nan kiji inkara miki Nayi saurin rarumar bargon rufa na tura kaina na gudundune nan yabini ya danne yanamin cakulkuli nashiga dariya daga nan kuma......... Sai muce allah y tashe mu lafiya aminatu da ahmad ************************ Hajjo ce ke waya a uwar dakin ta haba zainabu ina fada miki magana kina kokarin fadamin uzurinki kinga ina miki maganane akan cewar matar ahmad ciki gareta kuma har ya fito kinsan bansa hakan cikin lissafina ba sam shiyasa ban dau wani matakiba yanzu mene ne abinyi? Hajjo ni yanzu kamar yadda na fada miki ina cikin tashin hankali salima tayi cikin shege shegiyar yarinya nayi nayi ta bari azubar wai wallahi bata amince ba a zubar duk da ina juya ubanta ina gudun abin kunya hajjo ace yata ta cikina tayi cikin shege agaba na ta haihu mai ya kai wannan takaici ga hajara itama nayi nayi ta fito da mijin itace medan da ma dama amma fir yarinyar nan taki wallahi bansan inda zan sa kaina ba sam Kinga ki aje maganar wata salima kinemamin mafita akan tawa matsalar kullum burina in batar da zuriar hasana a bayan kasa amma da alama banida sa,a sam tunda gashi har jika za a haifa mata abun danake ganin bazai taba yiyuwaba kenan wallahi Kefa hajjo matsalata dake kanki kawai kika sani ina fadamiki damuwata kina zayyano min taki toni gaskiya bani da wani abu da zan iya miki yanzu kowa yaji da kanshi ina dalili ina cikin tashin hankalin za a haifamin shege ke kina min bayanin yadda za a batar da dan, sunnah kittt ta kashe wayar Kan bala,i hajjo tace harni zainabu zata kashewa waya lallai kinga wajen kwana na aina gama miki gata tunda kin koma gidan daula daular da ko rabinta bana ciki zaki yi bayani wallahi badaban sirrina dake hannunki ba zakiyi bayani Salaha da shigowar ta kenan ta kalli hajjo hajjo wanne sirrin? Sai lokacin hajjo ta fahimci ashe a fili take maganar tace babu komai kindawo makarantar eh hajjo na dawo to maza ki cire uniform kizo ki na aikeki ************************ Da jin kawai take kutsawa babu alamun tsoro ita kadai da ranta sai jakarta makale a hammatar ta tafiya take kafafuwannan sunyi budu budu da kura sai uwar zufa datake hadawa _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_✍️ 09/11/2022, 2:22 pm - Maman Dan Albarka Ce: _*WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KIBIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE TA WANNAN NUMBER 09138320449*_ _*INKUMA DUKA LITTAFANMU GUDA BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI BIYA 500*_ *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍_* *_PAID PAGE 20_* Haka ta cigaba da tafiya cikin gajiya ta fara kokarin hawa wani tsauni da kyar tana hawa tana kokarin sunbulowa takalmanta a hannu da kyar tasamu ta gama hawan sai gata a wani fili mai fadi nan taciga da tafiya can saiga wata bukkah ita daya kwal daga nesa da sauri ta karasa abun mamaki mutanene dankam suke kan layi tunda ga kam mata har maza magidanta manya wadanda duk neman duniya ne ya kawo su yawancin mazan duk yan siyasa ne da yan kasuwa haka ake layin babu tsari sam sai kaga mace a gaba namiji a bayanta da ka,idar wajen kenan indai wani ya rigaka to dole ne kabi bayan shi macace ko namiji ne tunda dama wajene na sabon allah babu ruwansu da bin wata ka,idar musulunci haka hajjo ta kutsa ta shiga layi bayan wani mutumi dikeke shima a bayan wata mata yake sai matsarta yake yana kara mannewa a bayanta itama bata wani damu ba dan biyan bukatarsu Hajjo na bin layi sai ya fara matsowa kusa da ita haka tanaja baya yayi gaba yayi baya allah ya taimaketa wata mata tazo saita bata wajen ita ta koma baya dan duk iskancin ta bata yarda da wannan Haka tacigaba da bin layi har wajajen magrib babbar fargabarta tun safe ta taho ta nufo kauyen Ndakama ko abinci bataiba bata taba tunanin zata kai lokacin nan anan ba aida ko maman aisha ta barwa sallahun ta dora mata tana cikin tunanin layi yazo kanta nan tashiga Ta gurfana gaban tikeken mutumin dake zaune akan wani katon buzu bakikkirin ga uban tumbi kanshi har wani kyalli yake ko alamar gashi guda babu fuskar nan a turbune kamar ta shanu sai zare ido yake Tashiga masa kirarinsu na batattu shagalallun duniya tukun yace inajin ki gafalalliya Boka wannan zuwan ba akan ahmad nayi shiba nazo ne akan matar shi boka cikine da ita bansamu na kawar da shiba ga kuma wata sabuwa ka taimakeni karta haife cikin nan inhar ta haihu shikenan na kade har ganye na boka Keeee waya fada miki zata haihu tunda har kika tako nan kukanki ya kare matukar kinbi sharadin aikin da zanbaki dai dai muddin kika aikata ciki saidai wani ba wanda ke jikinta ba Ya dauko wani madubi ya shafashi yace kalli nan tana kallo sai ga fuskar aminatu ta fito tana alwala yace kinganta Yawwa ita ce boka Ya dauko wani garin magani kinga wannan ki tabbatar kin barbadashi a kofar dakinta ya zamana ita ce zata fara bi ta kai kuma karki sake wani ya ganki yayin da kike aiwatar da aikin wannan kuma a abincin ta zaki barbada kuma kezaki dafa abinci da hannunki ki kaimata ki tabbatar taci hhhh ina fada miki shikenan ciki yabi ruwa dan cikin zai dagargaje aranar zata yi bari To boka godiya nake nan ta zuge jakarta saiga yan dubu dubu boka nawane kudin aikin dubu goma ne nan ta lissafo Ki ajiye shi anan ta ajiye nan kusa da wani buzu ta tashi ta fito cikin farin ciki har zuwa lokacin kuma a kwai mutane sosai bisa layi yawancinsu kuma mata ne wasu ma harda yara dake ta kukan yunwa da kishirwa Allah ya rabamu da son zuciya da neman duniya kawai dan ka cutar da rayuwar wani katashi kai ka wahalar da rayuwarka da dukiyarka da lafiyarka da allah ya horemaka duk don son cutar da bayin allah allah ya shirya masu irin wannan halin tare damu baki daya ************************ Bata shigo gidaba sai ana sallar ishaha inda tana shigowa ta fada daki dan lokacin babu kowa tsakar gidan salaha ta tarar a dakin tana cin wani abu a leda ganin hajjo ta fado tayi saurin boyewa ita bata kula bama hankalinta nakan uban fitsarin datakeji ta suri buta tayi bandaki Ganin fitarta yasa salaha saurin fitowa da ledar balangun da miko me shayi ya saima ta wanda kullum gurinshi take zuwa ya kwakuleta baida taba me gaba dayan ba inya gama jagulata ya saimata tsire ko balangu wani lokacin ya soya mata kwai da indome gidan su wata kawarta banufiya take zuwa suci inda ita mahaifiyarta babu ruwanta harda ita ake ci dan basa wasa da nama To yauma ganin hajjo bata dawobane kuma tanajin yunwa gashi basuyi abinci shiyasa ta zo gida dashi tayi saurin tura sauran tsokar data rage mata a bakinta ta nannade ledar tayi hanzarin fita ta jefar suka ci karo da hajjo na kokarin shigowa wadda tayi alwala za aje ahada sallar dan ko azahar batayi gashi har ishsha,i tayi Ta kalleta saurin mekike zaki bangajeni Saita fara soshe soshe a a ruwa nakeson zuwa insha dallah wuce kibani waje yarinya komai bazakiyishi a hankaliba Nan ta wuce sum sum tare da kara boye ledar a zaninta Hajjo na idar da sallolin da ake binta wadanda za a iya kiransu yar faki ba yawa wasu sukace sai lada ta tashi ta aika salaha ta amso musu taliya ta dora cikin hanzari Sani ne ya shigo yaga tana ta fafutukar girki Ya kalleta hajjo wai ina kikaje tun safene dazu na aiko amsar abincin rana ake cemin bakyanan bama kiyi abincin ba Eh bana nan naje unguwa yanzunnan zan tafasa muku taliya inada yaji insoya mai kuci Haba hajjo fisabilillah taliya zamuci da yaji ni gaskiya bazanciba ba gwara inje miko me shayi yamin hadin kauri haba wannan aisai ku Ta dago ko ajikinta ai saika maida hankali shegen yaro mara albarka kullum ina fafutuka kanku ku kuna sha anin gabanku bakusan kubani kwandalarku ba sai dai in andafa kuci me shayine yasan dadin kudinku sai yammata Haba hajjo ke yanzu komun baki kudi me zakiyi dasu naga babban yaya dai shike rike da gidannan kuma kudin da kike amsa wajen baba ma ni banga abin da kike dasu ba to kinga gwara mu mu mori namu ahto lokacinmu ne Ai bakwa neman albarka ne shiyasa kowa inyasamu sai dai ya cinye kuyita yi shegun yara Haka yasa kanshi ya fice cikin nuna halin ko inkula akan masifar data ke masa dan inda sabo sun saba indai hajjo ce kullum cikin masifa take dai dai da su kansu bata kyalesu ba Hajjo babu ruwanta in ranta ya baci indai tana fada cikin fada take sheganta yaranta tare da tsinuwa batare da ita kanta tasan cewa bakinta dafine ga ya,yanba Illar yawan tsinuwa kenan kada kiga kina tsinewa ya,yan wasu ke naki bazasu lalaceba saboda kina takamar baki tsine musu ba koda baki tsine musu ba dole dalilin aibata na wani da kike saikiga nakinma bai shiryuba wasu iyayan ma adalilin sabo da zagin na wasu suke zagin nasu Dan haka iyaye dan allah musan irin kalmomin da zamuna yiwa yaranmu musan irin abin daya kamata ya fito a bakinmu inma sun bata mana ne da muyi magana wata mummunar kalma ta fito a bakinmu gwara mu bisu da addu ar shiriya koda muna cikin bacin rai kam sai allah ya duba hakurin da mukai ya shiryesu sannan saimun dauke kanmu daga kan abin da ya,yan wasu ke aikatawa inmunga sunyi ba dai dai ba inbamu da hanyar da zamu tsawatar musu to mu bisu da addu ar shiriya in ita ma addu,ar bazata samu ba muyi shiru shiyafi alkhairi Allah ya shiryemu ya shirya zuri,armu baki dayan musulmai badan halinmu ba amen Bayan kammalawarta ne ta zubawa salaha inda kai tsaye tace ta koshi bata tambayeta metaciba ta ajiye taci gaba da harkarta inda ta dauko jakar data shigo da ita ta kwashe magungunan ciki da niyar sai gobe zata aiwatar da kudurinta **************"*******"** Allah yayi dare gari ya waye alhamdulillah yau na tashi cikin wani irin yanayi jikina sam baimin dadi zuciyata ba dadi sam saina alakanta hakan da rashin kiran gida da banyiba tun shekaran jiya naji lafiyar su Bayan na kammala komai dan yanzu ina iyayin aiyukana duka saina dan kwanta dan ahmad ya dan fita akan maganar filin dayace zai siya wai ansamu wani amma ba a cikin gari bane shikuma yace yafison shi cikin gari Ina,nan barci yayi gaba dani saina ganni wai gani ina tafiya cikin dokar daji sainaji ana kiran sunana ina jiyowa sainaga banga kowa ba naci gaba da tafiya kenan sai naga wani hannu ya tunkaroni banga mai hannun ba kafin ma in kauce ya daki cikina nan na tsugunna ina murkususu sai naga wata kyanwa tazo tana zagayeni Daga nan ne na farka ina salati na hada uwar zufa na kalli kaina da jiki na saina ganni akan kujera nayi barci nikadai a dakin sai karar fanka nan na tashi ina mai shafa cikina ina naiman tsari da wannan mummunan mafarkin Ina nan zaune sainaji sallamar ahmad ko tashi ban iyayi daga inda nake zaune ba saboda jikina da yayi sanyi ya karaso da ledar hannun shi ya ajiyeta a gefe wanda nasan mangoron da nace inasone ya yanemomin Ya karaso kujerar danake kai ya zauna tare da janyoni jikinsa ya yane madam jikinne ko kuwa naga yau ko yar sannu da zuwan bansamu ba ya kare yana mai kai hannun sa wuyana yana tabawa ko zaiji akwai zafi Ai jikin ma babu zafin ko ciwon jikinne in dan yi miki tausa Nasan babu kyau fadar mummunan mafarki shiyasa nace eh jikinne Kemin ciwo amma kafin ka danna min kakiramin gida mu gaisa da su baba nasan yau yana gida yau juma a kafin lokacin masallaci Kice min dai kawai kewar kano dasu baba ce ta motsa kawai ya kare yana mai dauko wayarshi dake aljihu ya shiga kiran number baba bayan ya daga sun fara gaisawa tukun cikin mutumci ina jin dadin yadda yake girmama mahaifina sosai duk da shima babanshine amma abin namin dadi Daga nan yabani muka shiga gaisawa inda ya bawa su ilham da bahijja wayar muka gaisa cikin yarinta ilham ke tambayata yaushe zanzo nace mata ina tafe karta damu nan tace inzanzo in siyomata abun dadi nace komai kike so zan siyo muku ilham Bayannan muka gaisa da mama rukayya wadda sai idan na bugo na bukaci abata wayar tukun take amsa in banceba kota na gurin bata ko tari sai dai innace abata sai acemin aigata Bayan mun gama sai muka shiga firada baba anan yake tambayata babu matsalar komai nace babu yace in akwai in fada masa nace babu komai muna zaune lafiya nan ya shiga samana albarka tare da addu,o,inshi wadanda nake matukar jin dadinsu Shiyasa ko ina cikin kunci inhar zankira babanmu zannemeshi in rasa anan yake kara jadda damin in cigaba da riko da addu,a duk da yasan ni bamai wasa bace a wannan fannin Muka yi sallma cikin farin ciki Na bawa ahmad wayar ya shiga tsokanata wai aidai banice auta ba danake wani langabewa in muna waya da baba yakamata inbarwa su ilham Na kalleshi ina mai antayamai hararar wasa aikwa kasan baba dai naji dani nice ta gaban goshin sa in ina gabanshi ni mantawa nake da wasu su bahijjah ma jina nake kamar jinjira na kare da murguda baki Ya kyalkyake da dariya iyyee qaunah kinyi baki wai dama haka kike da tsiwa dan allah cigaba da magana wallahi burgeni kike bakiga ba da kina maganar nan cikin tsiwa wallahi saina ga kin kara kyau idanun nan da ake jujjuyamin su sainaji kamar kina juyamin zuciyata ne kina kara tura sonki da qaunarki cikinta Nima dariyar na fara dan salon yadda yayi maganar awani marairaice sai yabani dariya ahmad akwai raha da son ganin ya farantawa kowa da yake tare da shi Nace ni ai bana tsiwa A a fa gata kinmin kiciga ba pls kinji Nifa ban iya ba kaga ina mangwarona ni inna biye maka ba shanshi zanba Na karasa maganar ina mai tashi na nufi laidar daya shigo da ita . Na bude mangwarone masu kyau jawur dasu cikin zumudi na juyo na kalleshi na gode sosai mijina allah ya biyaka ya kara budi da wadata ya tsareka daga sharrin masu sharri ya biyamaka bukatunka na akhairi ya bani ikon yi maka biyayyah ya bamu zuria dayyiba masu tsoron allah wadanda zasuji kanmu Ya kalleni cikin jin dadin adduata yace amen ya allah yar aljannar matata Nima cikin jin dadin sunan daya kirani nace na gode mijina dn aljannah Nan da nan na wanke mangwaron na zauna na fara sha sai ya kawo ido ya zubamin can dai yaga bance mai gashiba Sai cayayi nikwa anmanta dani ko bismillh babu Nace lahhh ya hakuri kaga fa ga mangwronnan ga dauka kasha mana A a haka kawai kice na zabe katoton kinga ni bani dai da kanki tunda nakine nace aikai ka siyo abinka fa A a yanzu dai nakine sai yadda kkayi dashi Na dauko guda biyu na mika mishi a a ni daya ma ya isa kishanye sauran duka. .na kwa maida sauran dan nasan shanyewa zanyi tas Da rana bayan nagama girki na kaiwa su hajjo na dawo ina kokarin muci abinci abin mamaki sainaji sallamar hajjo muka amsa abin da bata taba yiba kenan Muka bita da kallo cikin mamaki dan bamu san da wacce tazo ba hannun ta dauke da kwanon silba Ta karaso ai saiku daina kallona haka ko tunda ga ni muguwa nashigo angama boye boyen cikin kuma naji wato ni banida matsayin da zansan matarka nada juna biyu sai dai naji a waje saboda ka maisheni uwar banza ko Ta karasa fadar tana mai kai kallonta ga cikina sainaga kamar tana harararsa Ta ajiye kwanon akusa dani tunda ba a fadamin ba ni gashi na kawo miki wannan kisamu kici zogale ne na dafa dazu Ta ajiye tana mai kokarin juyawa allah yagani inason zogale a rayuwata dan tun banida ciki indai nasameshi kamar nasamu nama dan wani zubin ya,yan huwaila kawar hajjo kan kawowa To amma wannan bansan meyasaba saina shiga shakkar cinsa saboda hajjo bata taba min kyautar abuba sai yanzu Na dago nace na gode hajjo Dakin adana godiyarki ni badan ke nayi ba dan jikana dake cikinki nayi Ta fice abinta madadin ta tafi saita samu jikin net ta makale tana jiran taga aminatu zata ci ko bazata ciba Ahmad ya kalleni kinga abin danake fadamiki ko aidama nace wuyarta tasan kina da ciki zakiga ta sakko ki dau zogalen kici kinji Nace to tare da kokarin jawo kwanon gabana Haka kawai kuma sai mafarkin danayi yadinga fadomin Hajjo dake jin duk abin da suke cewa cikin murna ta shiga cewa maza kici shegiyar yarinya yaudai wannan cikin badai ya kwana a mararkiba sai dai yabi kwata _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍✍️*_ 09/11/2022, 2:22 pm - Maman Dan Albarka Ce: ,*_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ *_PAID PAGE 21_* Na bude kwanon har zansa hannu saina tuna ban wanke hannu ba na tashi na ce bari naje na wanke hannu . Jin haka hajjo cikin farin ciki ta kunto kullin maganin dake bakin zaninta ta shiga barbadawa a bakin kofar tana ganin aikin ma ya,zo mata da sauki motsin aminatu dataji ne yasa garin sauri ta yarda tsumman da maganin ke ciki a gurin ta juya da sauri tana kokarin barin wajen Na bude net kenan zan fito lokacin yayi dai dai da hajjo ta na shirin fita a wajen haka kawai naji hankalina bai kwanta da ganinta danayi ba to me kuma tazo yi ko dai bata tafi ba ina cikin sake saken ina kokarin sa takalmina cikin bismillah jinai wani uban tsntsi ya kwasheni nayi wata irin faduwa karar faduwata ne ya fito da ahmad cikin sauri Subhanallah lafiya miko mai hannu kawai nake dan jina nake ko magana bazan iyaba dan wata irin azaba ke ratsani ga kasan marata danaji yana murda min ina cikin juyin ne hannu na yasauka kan wani abu kamar tsumma na damkeshi da karfi sakamakon murdawar marata Ya kama hannuna ya kokarin dagani tashi lafiya? Me yasameki eh ? Garin yaya kika fadi jin nakasa wani yunkuri yasashi daukata baki daya yayi daki dani ya kwantar a kujera Cikina kawai nake nuna masa ina murkususu shikuma duk ya rude ya rasa yaya zaiyi bari na kira hajjo nayi saurin kamo hannunsa daga shirin tafiyar dayake ina girgizamai kai Kamin addu a wayyoh shine abin dana iya fusgowa cikin jin wata irin azaba datake kara ratsani Sannu kinji nan yashiga tofa min addu,o,i ko asibiti zamuje eh ? Na girgizamai kai tabbas na zargi hajjo akan faduwarnan tawa tunda gashi naga ta fita kuma ina fitowa tana fita wajen cikin sauri danni harga allah tun ranar da hauwa ta zo tasamin kwalabennan a cikin pillow zuciyata takasa yarda da su har ita hajjon sai gashi yau nafara ganin alama wata irin murdawa cikina yayi Nan da nan saiga amai ya taho min kafin ma in mike na fara kwarashi a tsakar dakin ahmad ya tallafoni yabi aman da kallo wani irin amai nayi bakikkirin sai kuma bayan nakammala jikina yayi lakwas cikin ya daina murdamin Sannu kinji sannu me kikaci haka kike amai irin wannan dakin ci zogalen ma sainace ko shine sannu kinji Nidai ina jinshi yayi kokari wajen ciremin rigata dan duk ta baci ya gogemin bakina ya kamani ya dan kaini bakin kofa ya zuba min ruwa ya kuskuremin bakin ya daukoni ya dawo dani daki ya kwantar dani yashiga gyaran wajen dana bata Ahmad mutumne ne tsabta nan danan saigashi ya gyare wajen Ya dawo kusa dani ya zauna yana min sannu Nidai duk na kara tsorata da lamarin gidannan na bude hannuna da har yanzu a jimke yake naga naga ashe tsummane alamar kuma maganine aka kulla a cikinsa ahmad da hankalinshi gaba daya na ga cikina da yake ta faman shafarshi baima san me nake yiba Ikon allah saiga hajjo ta dawo cikin sallama ma yanzu ta shigo Da sauri ahmad ya dauke hannun sa daga cikina ya gyaramin rigata Ina jin maganarta na rufe idona kamar mai barci Ta kalleshi a a lafiya naganku a haka meya sameta ne? Wallahi hajjo ta fita kenan zata wanke hannu naji karar faduwarta koda na fita bata iya tashi da kanta ba saida na taimaka mata tukun tace cikinta na ciwo ta dai samu tayi amai yadan lafa mata yanzu inaga tasamu barcine Ikon allah to kota ci zogalen dana kawo? A a bata ciba tanason cinne taje ta wanke hannu shine fa ta fadi To indai ta tashi ka tabbatar tacinye zogalen dama nayi tunanin ta cine nazo amsar kwanon amma indai ta tashi ka tabbatar ta cinye kaji kasan masu ciki da kwadayi Na dan bude ido na kadan saina ga harara kawai take antayamin na rufe idona nashiga jan addu,o,in neman tsari Ahmad da bai kawo komai a ransa ba asalima murna da farin ciki ne suka cikamai zuciya ganin hajjo ta fara sakkowa sanadiyyar cikin dana samu yasa shi cemata insha allah inta tashi zansa taci ai akwaita da son zogale bakiga yadda taso ciba faduwar datayine ya hanata ci To kadaiyi kokari tasa kai ta fice Zuwan da ta kuma yi tabbas ya kara tabbatar min da zargina akanta tunda nake da ita bata taba shigowa dakina cikin salama da mutumci ba sai yau Nan dai tun ina barcin karya har na gasken yayi gaba dani Ban farka ba sai bayan la,asar na tashi da addu ar farkawa daga barci a bakina ina mai jin jikina yamin tsami kuguna na ciwo sanadiyyar buguwar dana yi na kai kallona dakin ahmad baya nan alamar ya fita kenan ko masallaci yaje ina ga Haka na lallaba na tashi sai lokacin na tuna da tsumman dake gefena na dauke shi na yi hanyar waje da addu a ina kokarin rage marata inyi alwala inyi sallah Har zan kara taka waje saina tuna da dazu na kurawa sumintin wajen ido tabbas kam magani aka barbada dan ga wani baki bakin abuna an barbaza a wajen Na tuna da zogalen da takawo da sauri na koma daki na nemi leda na bude kwanon zogale ne yaji kayan hadi da ishashshen kuli ga su tumatir da albasa amma ko sha awar shi banyi ba duk sona da shi ya fita raina Na juyeshi a ledar cikin sauri na jefa tsumman maganin ciki dan nidai da hankalina bazan ciba aikuma ta riga da tasamin zarginta a raina anyi angama nida cin abin hannunta Da sauri na doshi kofa dashi dan banason ahmad ya dawo yace naci bansan mezance masa ba gwara inya dawo ince nacinye dan bazan iya cemasa bazanciba ayadda naji mahaifiyar sa na maimaitawa naci nasan sai ya matsamin ko kadanne yasa naci Kafin inkara taka wajen saina nemi tsintsiya da makwashin shara na yi bismillah na share wajen tas tukun nayi addua na fita na tafi can bayan dakina inda katangar babu tsayi na jefa a ramin block na dawo na wanke hannuna Nayi alwalar sallar la,asar na tada sallah duk abin danake jikina babu kwari sam Ina kan abin sallar ya shigo ya zauna bayan na idar ya kalleni allah ya karba nace amen Ya jikin naki? Nace da sauki Allah ya kara sauki Nace amen Yanzu zaki iya cin abincin ko kuma zogalen zan miko miki dan kinsan hajjo ta zo ta kara dubaki kina barci tace inkin tashi kicinye zogalen Na kalleshi yanayin yadda yake cikin farin ciki a zuciyata nace bawan allah allah ya hadaka da muguwar uwa Nace aina ma cinye zogalen tuni dan ina tashi da yunwa na tashi bakina kawai na wanke na cinye abincinne dai saina yi wanka tukun inci Kice harkin cinye sannu acici nayi dariya ina tashi ina mai linke daddumar danayi sallar nace ai dan banci abinci bane kuma kaima kasanni da zogale Cab nikam naga ranar da zan iya cin wannan abun da kuke ci ni ban iya cinsa ba sam Zaka koya ai tunda muna tare na kare tare da yin wajen heater dan in jona ruwan wanka Daya fahimci abin danake niyar yi sai ya taso ya rikoni kinga koma ki zauna keda bawani kwari ba bari na jona miki Na kwa koma na zauna ya jona dan ba dadin jikinnawa nake jiba har zuwa lokacin Bayan nayi wanka ina cikin cin abinci saiga salaha tashigo ta kalle mu tukun yau da yan mutumcin ke kanta sai ta hada mu duka ta gaisar muka amsa tace hajjo tace ta amso kwanon zogalen inna cinye Na kalleta na nuna mata kwanon sai dai ban wanke ba kice bandade da cinyewa ba nagode Ta amsa ta tafi Ikon allah lallai hajjo hmm da muwar nan tata kadai ta isa inyi zargin wani abu koda kuwa banganta lokacin datake barin wajena ba amma inba haka ba mezanyi da wani kwanon silbarta data ke damun a amso mata ************************* Yawwa kinga bani kwanon ingani nan salaha ta bata kwanon tayi gaba Hhh ja,ira harda su sude kwano taji zogale yaji hadi tsinanniya yaudai taki ta kare dole cikin nan ya zube allah yasa ku wuce tare ina nan ina jiran jin kyakykyawan labari ta kare tare da fitowa tsakar gida tana zubawa kwanon ruwa ta wanke tas ta shimfida tabarmarta ta kunna redio rabin hankalinta naga lungun aminatu rabi tana sauraron redio *********************** _*KANO*_ Salima wai me kike nufi da ni ne ina matsayin mahaifiyar ki ban isa na fada miki magana kiji ba kenan Nifa gaskiya mama bazan yarda azubar da cikinnan ba ahto ina son abuna kuma haka kawai bazan je garin zubarwa ba in rasa raina wallahi gwara na haife shi da dai in mutu a banza haka fa sa,aden malam bashir garin zubar da ciki ta rasa rayuwarta Kinga salima babu wata mutuwa da zakiyi rufamin asiri zakiyi a matsayina na mahaifiyarki ki zo muje a zubar da cikinnan kema kinsan fitar wannan maganar dai dai take da tarwatsewar rayuwarki wallahi zaiyi wuya ki samu mijin aure nan gaba kuma sannan kin riga da kin bata mana sunan gidannan Mahaifinki mutane naganin darajarshi a ce a gidanshi aka haifi dan shege aikin kashe mu salima ga aysha kullum dama abdullahi duk da irin yadda nake masa bashi da abin yabo wajen tarbiyar yara sai ita Ita kanta intaji labarin cikinnan aita samu abin aibatani ki taimakamin kinji salima ki yarda banason kishiya tamin dariya bare kuma mutanen waje wallahi mukayi wasa dani dake har mahaifinki fita saita gagaremu Nifa mama cikin nan yanada ubanshi ubanshima kuma yasan da zamanshi shi kanshi da yace azubar lokacin da yasan da zaman cikin dana nuna masa inason abuna yabani goyon baya saboda son da yake min Kawai ki share duk wasu surutan mutane in kuma baba kikeji nasan nashi mai sauki ne baya wuce ya jibgeni kuma duka baya kisa ahto dole dai ya barni in zauna agidan Inkuma mama aysha kike ji ita ina ruwanta matar da babu ma ruwanta da sha aninmu bare har kice zata mana dariya ji kinga mama kawai kibar maganar nan ninasan abin dayasa bazan zubar ba Salima nikike fadawa magana haka kamar wata sa arki ban isa in ceba ki yarda shi dan iskan daya miki cikin ba dole inkikace kina so ba yace yabarmki tunda ba ajikinsa masifar take ba to wallahi badani ba baki isa ki haifamin dan shege agidannan ba dan ubanki Dan haka koki yarda azubar da cikinnan wallahi kona tsine miki albarka gwara kibi duniya da wannan abin bakin cikin da kike kunsa min ta kare fadar cikin daga murya Mama aysha dake tsakar gida tana hada hadar abincin rana kalmar karshennan ce ta doki kunnenta Ta taho cikin sauri tana mai daga labulen zuwa lokacin zainabu tafara kaiwa salima duka ta ko,ina tana ikirarin gwara ta kasheta da ta bari ita taga bayanta Haba maman hajara meyayi zafi haka da kike kokarin aibatata haka yarannan nan yanzu hakuri ake dasu sai ana kai zuciya nesa kiyi hakuri Kinga ni malama bankiraki ba bankuma sakoki cikin maganata ba saiki kara gaba yar neman gulma kawai Salima ce ganin mama aysha tace allah yabaki hakuri tana kokarin juyawa tayi saurin cewa mama aysha cikine dani ita kuma mama ta dage saina zubar dole dole nikuma wallahi bazan yarda ba inje in mutu a banza Mama aysha dataji kafafuwanta sunyi nauyi takasa takasu tadawo da baya ciki salima har kike fada da bakinki subhanallah Ganin salima tariga data tona asirin yasa uwar rufeta da duka ta ko ina shegiyar yarinya tsinanniya asirinnawa ne dai bazaki taba rufamin ba saikin tona agaban kishiyata kingama dani salima Shikenan kin kasheni ni zainabu na shiga uku ta fashe da kuka ganin irin dukan data ke kaiwa salima ta ko ina da kyar mama aysha ta amsheta a hannunta Ta kalleta maman hajara kiji tsoron allah da kanki kike cewa ta zubar da ciki bayan kinsan hakan babban laifine ga zunubin zina ga na kashe dan haba kiyi imani da kaddara mana Har zata cuccusawa ayshar zagi saita tuna da sharadin boka dayace muddin tayi fada da aysha tabbas zamanta a gidan ya kare saita ja bakinta tayi tsit dan bata shirya rabuwa da abdullahi ba yanzu ina Nan mama aysha ta kama salima ta mikar ta fice da ita zuwa dakinta ta bar zainabu nan zaune abin duniya ya isheta Dubarar kiran wayar nafesa ne yazo mata tuni ta danna mata kira kome kike nafee ina son ganin ki zuwa anjima da yamma Daga can nafee ta hau tambayar ta lafiya ne mama? Ki dai zo inason ganin ki To ganinan ma yanzu innagama girki Kamar yadda tace sai ga ta nan ta shigo ta gaida mama aysha dake tsakar gida tukun ta karasa dakin mahaifiyar ta Ta tarda mama zainabun a firgice da sauri ta karasa lafiya mama naganki ahaka? Dole ki ganni haka nafee yarnyar nan salima so take ta kasheni ta kunyata mu nan tashiga bata labarin abun daya faru ta kwashe komai ta fada mata Mun shiga uku mama abin da yarinyar nan ta jawo mana kenan yanzu tana ina Tana dakin waccan munafukar mana aikwa dole ta fito dan ubanta muje a fitar da cikinnan wallahi bazata kunyata mu ba Ta tashi tayi hanyar dakin mama aysha tana shiga taci karo da salimar a zaune a parlour tayi rashe rashe tana cin shinkafa da waken da mama aysha ta zuba mata ga cikinnan har ya turo Tace to dan ubanki ko tashi ki shirya wallahi sai anzubar da cikinnan dan tsabar iskancinki da fitsara kiyi ciki kice bazaki zubar ba ana neman rufamiki asiri kina kokarin tona mana Mama aysha dake uwar daka ce ta fito tace nafeesa harda ke amasu cewa a zubar da cikin kenan saboda rashin tsoron allah to wallahi babu wanda ya isa ya zubar da cikinnan muddin ina raye a gidannan inhar kuka ce zaku matsa kuma wallahi nime sanar da mahaifinku ne Kun dade kuna abu a gidannan bana magana amma wannan karon badaniba ina kallo baza ayi wannan danyen aikinba Salima dai ta riga da tayi abin da,zatai wanda nake ganin ba laifin kowa bane saina mahaifiyar ku da ta kasa saka ido akan tarbiyar yarannan mahaifinku nayi iya kokarin shi amma a banza bajin maganar shi kukeba gwara sanki a likkafa yadda kika zo ki koma da kafarki gidanki Nafeesa kasa magana tayi ganin yadda mama aysha ta hakikance akan abin da babu ruwanta meta ke nufi kenan zata hana su rufawa kansu asiri kenan kokuwa kishin mahaifiyar su yasata farin ciki da samuwar cikin harta ke ikirarin hana zubar dashi Ta kalli salima shegiya duk ke kika badamu kika tona mana asiri gaban makiya zakwa ki canza uwa dannima dai ki dauka nidin ba yar uwarki bace tunda kin zabi tonuwar asirinmu akan rufuwarshi Mama aysha dake jin duk abin data ke fada inda sabo ta saba da fitsarar su tun suna kanana ta kada kanta tayi shigewarta daki cikine dai bazata bari a zubar ba kuma bari baban nasu ya dawo tasan ba dadi yaji wannan mummunan labarin amma yazama dole tasanar mai dan yasan yadda za ai in uban cikin yakamata anema anemoshi inyaso in salimar ta haihu in zai aureta ya aureta inma bazai aureta ba tabashi abin data haifa allah ya kawo mata wani mijin tayi aure mutumcin kanta ne dai tariga data zubar Haka nafee ta koma wajen mahaifiyarta tasanar da ita komai ta shirya ta koma gidanta cikin bacin rai *********************** Tun hajjo na zuba idon ganin ankirata aminatu ba lafiya har aka kira magriba shiru har zuwa dare bataji ance komai ba sai hankalinta ya tashi kardai maganin baiyi aikiba amma ai boka ya tabbatar mata muddin taci maganin shikenan kuma yace inhar Wani baiganta ba lokacin data ke zubawar maganin zai ci to kodai anganta ne? kai ina ai lokacin da aminatun ta fito ta gama zubawar kuma yace sai anganta tana zubawa to me kenan yazama dole tasake sabon shiri gaskiya da alama ansamu kuskure Tun daga lokacin da abin ya faru na kara ja baya da hajjo tsoronta yakara karuwa a raina tunda abin nata ya wuce ido biyu harda ta bayan gida ta fara biyomin haka naci gaba da renon cikina cikin kulawar da mijna ke bamu har cikina ya shiga wata shida a lokacinne kuma na fara zuwa awo Har zuwa lokacin hajjo bata daina aikomin da kayan kwadayi ba in da,tana kawowa nake amsa in faki ido injuye a leda inkai in jefa a raminnan saina wanke kwanon inkaimata da kaina inhada da godiya Duk da har zuwa lokacin Bawai muna shiri bane da ita din dan acewarta ko abin datake bani saboda jikanta take yi Ya,yanta ma bama magana dan ko na musu magana basa kulani nima saina nemawa kaina sauki wajen kyalesu salaha ce kawai da umar kemin magana jifa jifa suma sai idan takama ko an aikosu ko sunzo amsar abincin yan uwansu sai kuma bashir Da muke gaisawa in mun hadu saina dade ma banganshi ba Kuma abin takaici basamin magana amma baya hana ina gama girki kowanne ya aiko kwanon sa a bashi nashi haka nake zubawa kowa A lokacinne kuma filin da ahmad yake nema zai siya yasamu ya siyi wani tangamemen fili sai dai ba kamar yadda yaso ba ba acikin gari yasamu ba a can wata sabuwar unguwa ne ranar ya dawo gida takaddun niya fara gwadawa cikin farin ciki na amshi takkaddun ina mai sa albarka tare da jero addu,oi Ya kalleni yace kawo ta kardai kigani in ajiye in anjima in baba ya dawo saina je na nuna musu shida hajjo na mika masa _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍*_✍️ 09/11/2022, 2:22 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 23*_ Kina nufin faisal dan alhaji ibrahim Cikin tsoro ta daga kai Magana zakimin da baki ba daga kai ba ya taso cikin shirin kaimata duka dan abin ya isheshi wanne irin abu kenan Mama aysha ce ta tare shi kabi ahankali baban hajara nan ya koma ya zauna ya dafe kanshi Da kyar ya dago ku tashi ku tafi zan tuntubi mahaifin yaron Nan suka tashi uwar da yar cikin sanyin jiki ita salima ta saduda tayi nadama akan abin data aikata tashiga dana sani wanda aka ce keya ce Sa'banin zainabu da ita tsabar bakin cikine da takaicin yadda yaci mata mutumci gaban kishiya da kuma rashin cikar burinta na zubar da cikin yasa ta tashi jiki a sanyaye da sake sake kala kala cikin ranta Haka mama aysha ta cigaba da tausar sa inda ya yanke zai tuntubi mahaifin yaron insha allah ************************* Wallahi fadime dawowa zanyi gaskiya nagaji kefa kika ce inyi hakuri komai ya dai dai ta naji shiru har yanzu gwara nazo ayi wacca za ai dan naga ke baki damu ba ni kobada asiri ba intunkare shi kai tsaye ai addini bai haramta mace tace tana son namiji ba gwara nazo ni in roke shi ya taimaka ya aureni kawai Fadime dake sauraron hauwa da wautar da take shirin aikatawa ta daka mata tsawa ke dan ubanki duk kokarin danake bakya gani akan maganar aurannan naga ya tabbata saboda garajanki nasa kika koma sakoto wajen yaya da zama dan naga kina nan ma madadin abun yayi gaba sai batamin shiri da kike amma kima maganar dawowa to dan ubanki ki dawo ita uwar tashi kanta duk da asirin dake aiki jikinta takasa amince min har yanzu kamar tsoronshi take Kindai san ahmad ba zai soki ba bai soki tun kina hauwar kiba sai yanzu Gwara ki lallaba kibari abi komai a hankali Kinga fadime wannan shegen yaron mai katon kai fa tunda nazo ya mannemin baya barina na matsa ko ina kamar dama ance masa nice uwarshi ina takaici fadime wallahi shi yasa nake son in dawo saboda naji kawu na maganar inhar zan dawo indauki dana in tafi dashi shi yagaji da rikon dan shege Shi kawun naki kecewa haka ? Shi ke cewa mana kinsan dai da yadda suka yarda na zauna da cikin yaronnan a wajensu har zuwa haihuwarshi da suka amsa da kyar wallahi na yarda yaronnan ya biyoni kamar tonuwar asirina nane dan sai ya hanani auran danake son yi ma Kinga kibarsu kiyi zamanki inhar lokacin dawowar taki yayi zaki tahone bama da saninsuba kinga shikenan ankashe bakin tsanyar daga baya ni zan shirya inje in lallashi yayan indan bashi wani dan abu wallahi banason agano kin ajiye dan shege nayi nadamar rashin daukar mataki tun yaronnan na jariri Shikenan fadime saina jiki amma wallahi banida burin daya wuce in auri ahmad Nan suka yi sallama *Wacece hauwa*? Kamar dai yadda kuka sani fad'ime kawar hajjo ce tun zamanin zuwan su hajjo garin lapai hauwa yarinyar fad'ime ce ita ce diyarta Ta farko sai kanwarta Zainab mai bimata Hauwa ta taso yarinya mara jin magana Tun tana karama Fad'ime ke dora mata Tallar abinci a sanadiyyar Haka idanunta suka Bude da harka da maza Dan duk yawanci inta Fita da abincin tana riga k'anwarta zainab siyarwa Sanadiyyar mazan dake Mata juye konawa ta Samo tana kawowa Fad'imen fadime najin Dadin hakan har gori Takewa zainab akan Bata maida hankali Mahaifinsu ba ason ranshi suke tallah ba Amma bashi da yadda Zaiyi ne dan anriga anshanye shi sai abin Da matar tace Ahaka hardai Suka zama yan mata Lokacinne kuma Hauwa ta maida bin Mazan sana,arta sai ya zamana tama daina Tallar sai dai a dorawa Zainab Kudi kam tana samun su Da yan iskan samarin ta Ahaka ciki yazo ya bullo Ganin samuwar cikn Uwar tashiga tashin Hankali duk da dama Ta dade tana fargabar hakan tunda ita kanta Tasan abinda yar tata ke Aikatawa cikin tashin Hankali suka shiga neman Hanyar da cikin Zaizube amma abin Tashin hankali Ranar data sha maganin Ranar jini ya balle Mata sai asibiti suka.kwana koda likitoci.suka yi bincike sun Tabbatarwa da fadimen .ba wannan ne na farko ba kuma tabbas Akayi yunkurin cire cikin Zata iya rasa ranta Mafita abarta ta haifeshi . Koda jin haka sun shiga tashin hankali Ganin duk jinin data zubda cikin baizube ba Gashi kuma basason tonon asirin su dole tasa fadime tayiwa mahaifin Hauwar karyar zata je ganin gida can garinsu sokoto tare da hauwa Bai musaba yace sai Sun dawo Iyayen fadimen sun rasu Yayanta kawai ya rage A raye a kauyen sokoton Yayanta mutum ne Me tsananin son zuciya da son kudi indai zaka Bashi kudi to kome Kake so zaiyi kisa Ne kawai bazai aiwatar ba Koda suka isa fadime bata boye mai komai ba Tace tana son hauwa ta zauna wajen shi harta haihu inta haihu ya rike musu dan amma tanason ya rufa mata asiri akan cewar mijin Hauwar yasaketa da ciki Shine ta dawo wajen shi Farko ya bijire amma yana jin hauwar ta ambaci makudan kudin .da zata bashi tuni Ya amince haka ta baro hauwar Data dawo tayiwa mahaifin karyar yayanta yace ta zauna wajen su kwana biyu Haka har hauwa ta haihu Ta samu danta me kama Da ita sak babu inda Ya barota bama tasan ubanshi ba koda baiyi .kama da ita ba dan Ita kanta batasan yawan Mazan data ke mu,amalanta ba Haka bata shayar da yaron ba ta bar musu ishashhen kudi akan adinga bashi madara ta juyo ta dawo gda nan fadimen ta shiga gyarata Kamar wata megejon kirki Tana warwarewa ta dora daga inda ta tsaya Inda taga ahmad kwa ranar fadime ta ce tazo ta rakata gidan hajjon Su dubata lokacin hajjo Bata jin dadi To aranar ahmad yana gari Tunda hauwa ta kyalla ido taga ahmad taji Duniya babu wanda ya mata ta aura sai shi Koda suka koma gida ta Tambayi fadime wye Nan ta fada mata dan hajjon ne babu kunya Ta bayyana wa uwarta Burinta na auranshi Cikin jin dadin hakan dan dama uwar tafison hauwar tayi aure tace Zata tuntubi hajjo Koda ta tuntubi hajjo Hajjon ta mata alk'awarin ahmad bashi da mata sai hauwa Dan lokacin kawancen Nasu yana garawa Sosai dan duk tare suke yawace yawcen gidajen Bokayensu akan mazajen su Sai kuma ga maganar da Malam musa ya dauko Ta auran aminatun da Ahmad hajjo taso nuna Tirjiya akan batun amma Lokacin baba abdullahi Yayi ruwa yayi tsaki Ya fituttuke mata akan ahmad fa ba danta bane Bari yayi mata tuni Su suke da damar zaba maimata Koda jin haka hajjo Ta fadawa fadimen cwa kawai mahaifin yaron Bai amince ba yazaba mai mata jin haka ya tashi Hankalin fadime da hauwa inda hauwar ta fara zaryar gidan duk dan Da ja hankalin ahmad akanta amma ina Lokacin duk da basu hadu da aminatun ba. Amma baya kula ta Yagama fuskantar ta Tsaf kota gaidashi baya Amswa dan ya tsani Mace marar aji Ahaka har aka shiga maganar auran shi da aminatun suna ji suna gani har sabani suka samu da juna fadime na Ganin hajjon ce Bataso lamarin ba ai ita zata sa ahmad din Ya auri yarta tunda ita Ta haifeshi nan kwa batasan dawan garin ba Wannan kenan ********************** *Mundawo labari* Ni yanzu bukatata kawai akara mallakemun musa dan yanzu ya fara bijirewa umarni na sona ke ya zama na duk abin dana ce kar ya tsallake umarnina inhar hakan ta samu boka komai zaizo min da sauki Zaki mallake shi fiye da dama sai dai akwai wata matsala inhar kika yi sake wani yaji sirrin da kike boyewa akan ahmad to tabbas komai zai warware musa kuma zai koma mahaifarshi dashi da sauran yan uwansa kinga yaro dole zai san bake kika haifeshiba ki gujewa hakan Karka damu indai wannan ne nidai yanzu a mallakemin ubannashi arufemin bakinshi yazama kome zance sai dai yace to ahmad zanciga da amfani da matsayina a wajenshi har na cimma gaci Indai wannan ne kinga wannan turaren ya miko mata wani kulli ki tabbatar kin turarashi dai dai lokacin da zai shigo indai ya shaka to tabbas babu shi babu zallake maganar ki Ya dauko wata laya ita kuma wannan ki samu wajen da babu mutane kin tabbatar babu yadda za ai wani ya hake ki tona rami ki binne ki dauki dutse mai nauyi ki daura akai indai kinyi yadda nace to yadda kika binne layar nan kika dora dutsen haka mijinki bazai taba tsawatar miki ba akan komai da zakiyi To shikenan nagode boka ai bazan taba bari asamu matsala ba godiya nake Nan ya fadi abin da zata bashi ta ajiye mai kamar yadda tasaba ta juyo gida cikin farin ciki Kamar yadda yace duk ta aikata inda washe gari ita da kanta taga canji sai taga malam musa yayi sanyi akan zafin daya dauko kwana biyu intayi magana nan da nan yake bata amsa amma yau sai taga kome take kallonta kawai yake sa gayyah tasa aka kira mata Ahmad a gabanshi ta kara jadda da masa zancen filinnan akan dole ya gina da kannen sa da su kansu inda uban ko uffan baice ba Shi kanshi ahmad yayi mamaki amma sai ya dauka sunyi shawara tukun kafin ta kirashi Inda yace hajjo ai bama yanzu zan fara ginin ba yanzu hidimar haihuwar aminatu ce a gabana tukun in allah ya sauketa lafiya ta haihu anyi suna ankwana biyu ne zan fara ginin insha allah Nan dai ta yi kokarin dannar kanta taso afara yanzu inda zatayi duk wani shirinta na ganin komai yayi dai dai amma ba komai aiko aminatun ta haihu basai inda dan ko yar za ayi sunan ba ita kadai ta barwa kanta sani akan shirin data ke badai tana da dubarar in anbata abuba taki ci ai bata da dubarar hanata daukar jinjirin ko jinjirar allah dai ya kaimu Nan ahmad ya taso ba cikin dadi rai ba baiso wannan shawarar da su baba suka yanke ba amma ba komai ai ba yanzu ne za ai komai ba sai nan gaba kafin lokacin yasan yadda za ai *********************** Yau ne ahmad zasu koma wajen aiki amma tashin dare motar su zata yi dan haka har yamma muna tare inda yake tausata da da,da,dan kalamanshi akan ba dadewa zaiyi ba saboda yanayin jikina Karfe tara mukayi sallama dashi inda nidai bansamu damar rakashiba ko bakin lungunmu kamar yadda na saba iya kacina kofar daki na dawo daki na kwanta Saboda yanayin jikina da ba dadin shi nakeji ba yanzu cikina ya shiga wata bakwai kenan amma inka ganni bazaka ce ya kaiba saboda bani da girman ciki sosai Yanayin dana ke ji yasa naji komai baya min dadi na kwanta daki farko naji zafi ya dameni duk da bawani zafi ake tsulawa ba sai na sakko kasa na kwanta kan ledar tsakar dakin kozanji dadi Juyi kawai nake ikon allah barci sam ya gagari idanuna can wajen karfe goma sainaji kamar ana bubbuga abu a kofata na tashi naje jikin kofar nace waye naji shiru andaina taba kofar Cikin rashin damuwa na dawo ganin nafara jin barci yasa na haye gado na kwanta can cikin barci naga an dallemin idona da fitila mai tsananin haske na yunkura zan tashi ina kare fuskata Wanda ya shigo din yasa kafa ya maidani cikin tsananin firgici na bude baki zan fasa ihu Da sauri ya zaro wukar dake gefen kugunshi ya nuna min ita cikin maye ya fara magana wallahi kika sake kika yi wani yunkuri na tona min asiri wallahi saina illataki kina min ihu ina yankarki da wukarnan Sai lokacin na gane waye dan ladi ne cikin tsananin tashin hankali na hade hannayena ina ja da baya yana kara bina bakina rawa yake kawai ina kokarin furta kalma koda guda daya ce amma rawar da bakina yake ta hana kowacce kalma fitowa Ganin nakai karshen gadon bai daina bina ba yasa da kyar na bude bakina kaji tsoron allah dan ladi karka cutar dani dan girman allah kaduba darajar auren da ke kaina ka duba zumuncinmu kada kayi abin da zaka zo kana dana sani Da sauri yasa hannun shi ya kwasheni da wani rikitaccen mari wanda saida naga wani haske ya gifta ta idona na fashe da kuka Cikin muryar mashaya ya cigaba da magana Kedan abu kaza ta ubanki nikike bawa hakuri harni zakiyi wa wa,azi kinmanta irin bannar da kikamin a fuskata wallahi yau saina maida mugun yawuna akanki kuma babu mai cetonki tunda wanda kike takama dashi dinma bayanan Hhhh ya fashe da dariya yacigaba da layi yana bina ganin ya na kokarin fadowa kaina yasa nayi kokarin kaucewa inda ganin haka yasa kafarsa ya tadoni na fadi akan cikina Wata iriyar azaba ce ta ratsani har cikin kaina na yunkura zantashi yasa kafarsa ya dannemin hannayena kamar yasamu akuyar da zai yanka Kuka kawai nake ina addu a akan allah ya kawo min dauki dan yau na riga dana saddakar kawai na mutu wanne irin mugun abu kenan Kokari kawai nake in ture shi in tashi amma ina duk da a buge yake karfin ba daya ba abinka da mace kuma sannan ga ciki duk da haka ban daina kokarin kwatar kaina ba Ganin ina tutture shi yasa ya fincikoni ya fara fesa min mari yana kaimin duka dan uwarki inkika min gaddama wallahi saina farka cikin nan naki shegiya yar iska Yayi jifa dani ya kara sa kafar shi ya danne min hannaye tukun naga ya sa hannunshi guda a aljihunsa ya fito da wata igiya mai kauri Na kara firgita matuka ganin yana kokarin daddaureni ne ga kuma hannun shi dayan yana rike da wukar har yanzu nunani yake da ita akan ina ihu zai yanke ni Na tabbatar zai aikata dan yadda yake zare ido yana da,da, kawo wukar kusa dani da ba abin da zai hanashi yankar tawa Ina ji ina gani ya kamani ya hada hannayena ya daddaureni ya hada kafafuwana da jikin gadon ya daure su Kawai na gama saddakarwa yau shikenan ya gama dani addu,o,i kawai nake taja a zuciyata akan allah ya kawomin dauki ga waje ni kadai ba kowa ya na gama daddaureni ya tashi yana layi ya haskeni da fitila ya haskeni yana lashe baki nan yashiga babbaka dariya yana nuna ni da hannu Ashe dai kedin karamar mara kunya ce hhhh ina cika bakin naki na banza da kike na kinfi karfina zaki tona min asiri Yau dai gani gaki daga ni saike babu mai kwatarki zanyi abin dana ke so dake babu mai hanani inyaso saiki fito kice ni na shigo dakinki na miki wani abu hhh kinga sai inga wanda zai yarda Kinsan dai hajjo ba yarda zatai ba ki batamin suna dan awajenta ma nayi tafiyar dana ce mata zanyi tun shekaran jiya kinga kowa yasan bana ma gida bare ko kince nine a yarda inyi abin danake so inyi gaba Nan ya shiga kokarin kunce belt din jikin wandon shi yana dariya yana nuna ni da wukar hannun shi Da sauri na kauda kaina wasu zafafan hawaye na zubomin cikin tsananin kunar zuciya ina kara jan addu,o,i a zuciya ta duk da kuwa yana shirin aiwatar da mummunan kudirin shi a kaina nasan dole sai allah ya so zai aikata min abin da yayi niya Ya allah kada ka jarrabeni da abin da bazan iya ba na rintse danuwana hawaye nata sintiri bisa kuncina Naji saukar numfashinsa a gefen fuskata yana busamin iskar bakinshi me shegen warin kayan mayen da yasha da sauri na kauda kaina ina mai rintse ido Kaina yayo gaba daya najishi jikina ina jinshi lokacin da yake amfani da hannunshi daya yana kokarin rabani da kayan jikina har zuwa lokacin bai rabu da wukar hannunshi ba Taimakon allah kawai naci gaba da nema jin har ya rabani da zanin jikina ya rage min pant din dana sa a ciki cikin sauri na kauda kaina ina mai zubda hawaye Nasan banida wani karfi a halin yanzu koda ba wuka a hannun sa innace inyi ihu babu maijina saboda muryata gaba daya ta dashe na riga dana mika lamurana wajen ubangiji shine kawai zai cece ni Ina cikin tunanin naji ya fara jan wandon jikina cikin son ya rabani dashi *_Wayyo allah aminatu😭😭🤦🏻‍♀️Baiwar allah_* *Sai kuma monday insha allah masoya aminatu 😭😭ku kawo dauki* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_😍✍️ 09/11/2022, 2:22 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ *_PAID PAGE 22_* Kamar yadda yace da safe kafin baba ya fita yace indauko mai takardar filin na dauko na bashi cikin farin cikin da dashi ya kwana sakamakon yana ganin yasamu hanyar da zamuyi nesa da wannan gidan Da sallama ya shiga dakin ya tarda baba a zaune akan tabarma hajjo a gefenshi Ya tsugunna ya gaida mahaifan nashi cikin girmama suka amsa baki dayansu Ya kalli baba baba dama maganar filin dana maka kwanaki ce to ansamu amma a area 1 jiya na je nabiya komai ga takardar mallakin filin nan in kasamu lokaci sai muje kagani Cikin farin cikin baba ya miko hannu ya amshi takardar filin allah ubangiji yasa albarka ya rufa asiri duniya da kiyama kace ansamu ba asamu dai na cikin garin da kace kanaso ba ? Ba asamu ba baba Ba komai karka damu ko a ina ne inhar waje mallakin mutum ne ai babu matsala allah yabaka ikon ginashi lafiya ya sa ashiga cikin aminci Ya amsa da amen Hajjo dake gefe da tsananin mamaki ya kasheta ganin wai ahmad ya siyi fili batare da shawararta ba alamar ya riga da yayi shawara da mahaifinsa kenan kafin ya siya tunda gashi maganganunsu sun nuna hakan Jin baba na miko mata takarda yana washe baki kinga yaron ki dai ya bada himma ya sayi fili Sauran mu bishi da addu ar allah yabashi ikon ginawa gashi kisa albarka Tayi kokari matuka wajen danne bakin ciki da bacin ranta tukun ta amshi takardar itama cikin yake a a Masha Allah kace muma mun kusa yin gidan kanmu a a abin farin ciki muma dai zamu tashi daga gidan gargajiya mu koma sabon gidanmu mu kadai abinmu kaga yan uwanshima kowa zai samu dakin kanshi insunyi aure sun huta kenan Baba ya kalleta yana dariya a a fa wannan nashine yayi niyar ginawa iyalinshi mu sai nan gaba in allah ya hore masa ya sai mana namu a nutse tunda nan din bawai haya muke ba Batun yan uwanshi kam ai inaga kowa na sana,ar shi kinga wannan kowa zai nemi nashi na kanshi ne ya gina rayuwarshi kina fatan ya,yanki su tattaru guri guda wajen dan uwansu komai shi zai musu zuwa yanzu ai yakamata suma sufara yiwa kansu wasu abubuwan umar da salaha ne kawai yara acikinsu kinga kenan batun filinnan mu muce zamu shiga ai bai taso ba Ahmad da fargaba ta kamashi farkon maganar hajjo jin abin da baba yace yasa shi cikin farin ciki Ya ce ai baba kafin ma ingama gina nawa din insha allah kuma nakun zanyi kokarin ganin na siya nima ina da burin ganin kun mallaki gidan kanku ku kadai aciki Baba yace a a karka raba hankalinka gida biyu ka nutsu kayi gininki gini ba wasa bane maganar wani sai mana fili yanzu ma bata taso ba ahto kaje kaji da yadda zaka tsara ginin allah zai taimakeka insha allah Hajjo ce ta hayayyako au mu sai mu zauna harsai ka kammala gini tukun zama mallaki namu aikwa wannan bata taso ba wannan filin fa bakara min fili bane wallahi ko dakuna ashirin za a iya ginawa a ciki to kaga zai dauke mu tsaf Baba ya kalleta ke waya ce miki haka ake gini yanzu zube su da ke aikin gidaje yasan yadda yayi niyar tsara abinshi ginin yanzu ba irin wanda kika sani bane komai girman fili akwai tsarin da ake mai Kaga ahmad tashi kaje allah ya muku albarka allah yakara taimakonka Har ya tashi zai tafi hajjo tayi caraf kadai kawo takardar filin in aje ko inhar inada matsayin hakan Baba ya kalleta ya girgiza kai yace ahmad bata ta aje aidai ajiye ce ko bata Haka ya dau takardar ya mika mata yadai san duk abin da za ai basu zasu ginaba kuma baba na bayanshi inba rigimar hajjo ba daga jin ansiyi fili saiki fara kasafin ga yadda za ai haka ya taso ya dawo daki Na tambayeshi ina takardar nan yake sanar min yabawa hajjo ta adana mai dan tafimu sanin yadda zata adana tunda su manya ne Haka ne kam allah ya taimaka Yace amen Haba mero meyasa kike wa yaronnan hakane kefa kikace nike nuna masa bake kika haife shiba amma yanzu ke ke kokarin nuna masa hakan Yanzu me kaga na nuna masa ne malam me d'a nace meka ga na nuna na banbanci da har yasaka fadar hakan duk kokarin danake akan yaronnan baka gani Ada inka ce haka dan kana ganin ban haifa ba nima yanzu na haifa alhamdulillah to mekwa zan tsaya batawa kaina lokaci da zan nuna masa banbanci ban nuna masa tun yana karami ba sai yanzu da girman shi ni kokarina kullum kawai shine su hade kansu da,yan uwanshi susan taimakon juna tun yanzu shima yasan darajarsu Ok in maganar nan kike fisabilillah baza kice wai filinnan shida yan uwanshi bane damu baki daya sau dadama kina aikata haka kina nunawa yarannan cewa abun dan uwansu nasune amma abin mamaki su in sun samu basu san shiba kansu suka sani kuma bakya fada musu abin da kike fada mishi kina yawan tilastawa yaronnan akan abubuwa dayawa inba da ban bantaba fada masa bake kika haifeshi ba tabbas zai zargi haka saboda banbancin a fili yake Babu d'an dayake mana biyayyarshi kema kinsani kibi rayuwa a hankali mero Yanzu da kika amshi ta kaddun nan me kike nufi da hakan Hmm malam kagama cimin mutumci akan yaronka ka gwada min dan hasana ba dana bane nan ta rushe da kukan munafurci ni kullum burina shine yaron nan rayuwar shi ta inganta kafi kowa sanin nafi sonshi akan ya,yan dana tsugunna na haifa amma yau nikake fadawa magana kai tsaye kana nunamin ban isa da dukiyar ahmad ba aina gama maka wahalar na rikeshi ya girma ya zama mutum kafito kawai ka fada masa banice mahaifiyar sa ba saina san kaji dadin rikon dana masa Malam musa da kukanta baisa yaji komai yau shi kanshi yana mamakin maganganun da yake fadawa hajjo dan abin yadade a zuciyar sa yadda take takurawa ahmad amma baisa meyasa baya iya magana ba Haka ya tashi ya kade rigarshi ni kinga tafiyata saina dawo kuka kuma kici gaba dayi kina mai maita maganar har yarannan su shigo su tambayeki ba asi inyaso saiki nemi amsar da zaki basu takarda ce dai nace baida ce ki amsa ba amma tunda ajiye ce aigatanan allah yabamu aron rai da lafiya Yasa kai yayi ficewarsa abinsa Fadar irin tashin hankalin da hajjo tashiga ma bata lokacine me kenan yau ita musa ke fadawa magana kai tsaye babu shakkar komai musan da ada intayi magana ko tari baya iyawa Duk tana me hakan take faruwa komai na neman rugujemata dole ne ma ta tashi tsaye malam musan ma datake juyawa yau yana neman juya mata baya ga ahmad wanda dama ita kanta tasan bawai asirin datake bane ke rike da biyayyar daya ke mata Kallon mahaifiyar dayake matane yasa baya iya tsallake maganar ta muddin kwa tayi sake yasan ba itace mahaifiyarsa ba kashinta ya bushe Ga aminatu shegiyar yarinya data gagareta duk irin kudin datake kashewa a kan cikin ya zube shiru kake ji har ture aljanu ta sa ammata su cire abin dake cikin su ajiye mata wata dabbar amma insuka zo ko rabar inda take basa iyawa saboda karfin addu arta ina Dan tabbas tabari aka cigaba da tafiya haka har malam musa yaci gaba da maganganunsa to tabbas wataran zai iya furtawa ba ita ce ta haifi ahmad ba wanda hakan dai dai yake da kasheta dan bata cika burinta ba kenan zata tashi duk tsahon shekarunnan a banza tayi su ina bazai yiyu ba walllahi ta furta da karfi Ya zama dole wannan takardar filin ta zama mallakin ya,yana kota halin kaka inbanyi arziki da ubansu ba ainayi da wannan dan iskan Haka tayi ta sambatunta ita kadai sai shawarar data yankewa zuciyar ta ta karshe wadda tana ganin itace me billewa tunda yanzu zainabu bawani saurararta take ba karta biye mata gwara ta nemawa kanta mafita cikin sauki ************************* _*KANO*_ Baban hajara ban fadamaka maganar nan ba dan katashi hankalin ka ba na fadama makane dan asan yadda za ayi tun wuri a kwatowa yarinyar nan hakkinta inta haihu abawa uban cikin Ya dago idanunsa sunyi jawur aysha wanne yanci kike maganar a amsowa salima itafa ta kai kanta wacce irin tarbiyace banbawa yarannan ba amma wai yau an wayi gari cikin shege a gidana yar cikina Innanillahi wa inna ilaihirraji,un allahumma ajirni fi musibati wa aklif li khairan minha Allah kagani ni ba mazinaci bane bantaba kama hannun diyar wani ba da sunan batanci ya allah ka jarabceni da yara marasa jin magana bansaniba ko kuskurena ne danayi tun farko ke bibiyata na rashin zabar mace tagari ya allah ka yafemin tabbas manzon allah salallahu alaihi wasalam ya horemu da munemi mace tagari amma nasan zainabu itace kaddara ta allah ka yafemin badan halinaba ya kare cikin zubar hawaye Mama aysha da tsananin tausayin mijinta ya kamata ta dafa shi kayi hakuri baban hajara hakane kowanne bawa da kaddararsa tabbas ka yarda da kaddara ubangiji kan jarabtar bayinsa ta inda yaso dan haka kayi kokari ka cinye jarabawarka insha allah zakaji dadi zuwa gaba Sannan dan allah wai menene dalilinka na fada da gaba da dan uwanka salisu baka da wani dan uwa fa kaf garinnan da ya kaishi amma abin mamaki shine makiyinka ka sassautawa dan uwanka ka kyautata zumunci sai allah ya dube ka ya rangwanta maka ko ya,yanka fa basu da wani waliyyi sai salisu tunda yaya musa baza asashi a lissafiba banan yake ba dan allah kadaina abin da kake Ya dago ya kalleta cikin zubda hawaye abin na masa kuna a ranshi aysha nima bansan dalilin dayasa nakewa salisu haka ba wallahi jina nake kamar ana tunzurani inna gama nikaina ina nadama ki tayani da addu a dan allah harta kudin auren yarinyar nan aminatu wallahi suna wajena bansan meyakaini ga rikesu ba kuma suna nan harda wadanda akace inmunje insai mata kayan daki wallahi banci ba kuma bansiyaba suna nan a account dina kuma har yau salisu baitaba tadamin maganar ba saboda biyayyarshi gareni tunda na nuna mishi bacin raina har yau bai kara maganar ba Subhanalla kana nufin kaci kudin marainiyar allah baban hajara to inhar kudin suna,nan ka tabbatar ka maishe su inda ya dace kabata hakkinta a matsayinta na diya haba baban hajara bansan ka da halayen nan ba fa Zan maida aysha kuma zan gyara tsakanina da dan uwana insha allah da kaina zanje harcan garin in aiwatar da abin da ada yakamata nayi tun farko tabbas ke din macace ta gari sainaji dama ke na fara aure ayshatu nasan da bazan koyi sha awar auren zainabu ba Da sauri ta rufe masa baki karka ce haka inka ce haka ina za akakai rabon haihuwar su nafee da allah ya kaddara daga tsatsonta zasu fito Astagfurullah allah na tuba ka yafemin kura kuraina Yanzu ina ita salimar? Tana dakina Kira min ita To Nan mama aysha ta tarda salima dake dakinta ta baje tana kwance hankalinta kwance kamar ba ita bace ta rusa farin cikin gidan Babanku nason ganinki Jitai gabanta ya yanke ya fadi duk iskancinta tana tsananin tsoron baban nata saboda tasan halinshi da zafi baya daukar wargi ko suma abin da suke samun daurin gindin mahaifiyarsu shine kan gaba wajen lalacewarsu inda tarbiyar mahaifinsu zasu bi tabbas bazasu jawo abin magana ba amma ai duk kudin da suke samowa mama zainabun ke amshewa batare da bin ba asin hanyar da aka samo suba Nan ta tashi cikin sanyi jiki dan mama aysha na fada mata sakon tayi gaba haka ta tashi sukuku tayi hanyar dakin mahaifin nasu inda ta kai kallonta ga dakin mahaifiyar ta alamar dai tana ciki dan ga takalman ta nan amma bazaka taba cewa tanama gidan ba tun jiya da abin ya faru tayi mugun sanyi Da sallama ta shiga tana rabe rabe Ya dago ya kai kallonshi gareta cikn kunar zuciya ya nuna mata waje kusa da kujerar bakin kofa yace zauna Ta zauna tana ra'be ra'be Ina,mamanku? Tana daki Kije kikaramin ita tukun na Jin abin dayace yasa mama aysha mikewa dan tabasu waje ina zakije kekuma Inason zuwa nadan karasa ayyukan da suka ragemin ne Shi yasan babu wasu ayyuka da zata karasa tunda bawasu yara kanana take dasu ba tundaga kan haihuwar Muhammad da salim allah baikara bata haihuwa ba yasan tana gudun rigimar zainabune karta zo wani abu ya faru Koma ki zauna ayi komai a gabanki haka ta koma ta zauna ba dan ranta ya soba Can saiga mama zainabu da salima a gaba Mama zainabu ta wuce ta samu kujerar dake kusa da ta shi ta zauna ya zamana sun sashi a tsakiya mama aysha na gefe Salima data samu gefen kujera ta rakabe sai raba ido take yana shege a rabon gado Ya dago ya kalli zainabu kana yakai kallonsa ga salima shin maganar dana ji gaskiyace? Zainabu ta kalleshi duk da tasan cewa ta tsuniyar gizo bata wuce koki tace wacce magana kenan baban hajara? Ya kalleta cikin takaici ganin tana ma kokarin raina masa hankali Ya ina tambayarki kina dawo min da taki tambayar ? Maganar dana ji akan cikin da salima tayi har ke dakike mahaifiyarta saboda kedin uwar banza ce kike kokarin tilasta ta a zubar da cikin shin gaskiya ne wannan mummunan aikin ne yake faruwa agida na agida ni abdullahi yarinyar dana haifa ta cikina tayi ciki ba aure harke mahaifiyar ta kike kokarin zubar wa dan rashin tsoron allah Ba kiduba iri tarin zunubin dake cikin zinar ita kanta da yarinyar ta aikata ba sai kokarin kara aikata wani laifin ta hanyar zubar war wanda duk bawani ya jawo lalacewar tata ba saike zainabu ya nunata da hannu cikin kunar rai yaciga da magana Cuta dai kun riga da kun cuceni zainabu kun rusamin tsarina da komai zainabu bazan ce miki komai ba zainabu allah ya gani ina kokari kan tarbiyar ya,yana dai dai gwargwado amma bani da dabara akan kaddarar da allah ya aikomin allah ya bani ikon jurewa amma kisani salima zata raini cikin jikinta zata haifeshi a gidannan babu inda zata je sannan ta fadi uban dan ko yar abasa abinsa inya kai lokacin yaye inyaso inta gyara rayuwarta ta nutsu tayi aure inbata nutsuba wallahi zanbada aurenta ga duk wanda naga dama sauran hajara itama kitabbatar inta dawo wallahi wallahi nabata nan da wata biyu ta fidda mijin aure ko itama na hadata da duk wanda nasamu bazaku maida ni mutumin banza ba kuma salima a dakinki zata zauna ba dakin aysha ba kokina so ko bakya so muddin wani abu kuma yasamu cikin jikinta abakin aurenki dan nasan halinki da kafiya Ya karasa cikin bacin rai Tashin hankali akace wanda ba asa masa rana mama zainabu bata taba tunanin maganar zata kai wajen baban su hajara ba koma takai batayi tunanin zai dauke ta da tsauri hakaba taya zaice shima salima saita haife abin daya ke cikinta mekenan ? Shi baya gudun abin kunya ne kokuwa kuma a dakinta zata zauna ita kam ta kade har ganyenta ta shiga ukunta Tana cikin tunanin ta jiyo muryarshi Kekuma na dawo da kanki kin kyautawa kanki kenan salima kin kyautawa tarbiyar da na baki irin sakayyar da kika min kenan a matsayina na mahaifinki ya fada muryarshi na dada cunkushewa cikin takaicinta Tunda haka kuka zaba keda mahaifiyarki saiki fadamin uban cikin dake jikinki dan asanshi a nemeshi yasan da zaman sa ya kare yana mai dauke kwallar data taho masa Salima da tunda abun ya faru sai yanzu taji wata irin kunya tare da tarin nadamar abin data aikata sun mata rubdugu jitake inama kasa ta zage ta shige musamman data ga mahaifinta na share hawaye yau ita baba ke zubdawa hawaye Tayi nadama babu adadi tasani yayi kokari a rayuwarsu iya iyawarshi yabasu ilimi ya basu tarbiya ya kyautata musu mama aysha ma data rikesu kafin dawowar mahaifiyarsu itama tayi kokari akan tarbiyarsu amma dawowar mamansu gidan ita ta rusa komai batason gaskiya tana kallo suke abun da suka ga dama bata kwabarsu in mama aysha zata yi magna takance mata ba ,ya,yanta bane ta bar mata ya,ya su wala haka zasu fita babu kwaba lokacin da suka so suke dawowa babu ruwanta ita burinta su shigo da dan abun lasawa ko kudi ta sa hannu ta amshe babu bin ba asi wanda wannan halinne nata yasa suma suka bada himma wajen ganin sun kyautata mata sun sata farin ciki inda a irin hakane saurayinta faisal ya yaudareta da sunan ta rakashi gida ya dauko wani sako daga nan saiya sauketa gida lokacin sun dawo daga yawonsu inda yayo mata siyayyar kayn kwalam da makulashe ta bishi tasan dai data dan zauna ya miko mata lemo a kofi yace bari yaje yadan leka su hajiya mahaifanshi ya barta a dakinshi dayake part dinshi daban daga nan bata kara sanin kanta ba saida ya kawar mata da mutumcinta inda bayan ta bude idonta ta ganshi gefenta yana narkar barcinsa hankalinshi kwance Ta duba jikinta babu sutura sai lokacin abin da ya faru ya dawo mata nan ta fashe dawani razanannan kuka kukan ta shiya tasheshi nan yashiga tambayarta lafiya takemai kuka nan tashiga antayamai allah ya isa ta na tsinemai abarka ganin zata taramai jama a kuma ihun datake mahaifanshi zasu iyaji yasa yashiga lallashinta tare da alkawarurruka masu yawa ciki harda alkawarin aurenta Anan takai kallonta ga agogon dakin shabiyu sauran minti goma ta kara rushemai da kukan ya maida ta gida inda yace tabari da safe ya maida ta nan ta tuburemai akan ita,lallai ya,maidata dan tasan tabbas babansu yadade da dawowa kuma sai ya duba makwancinsu kafin ya kwanta duk da yau ba dakin mamanta yake ba amma tana cikin fargaba tasan intayiwa mama karyar gidansu kawarta datace mata zataje taraka biki tsaf zata yarda inta ce amarya suka kai suka rasa motar dawowa Nan dai dataga baya da niyar kaita ta yunkura zata tashi ta ji wata azaba ta ratsa ta ta fashe da kuka haka ya dauketa yakaita bayi taimaka mata ta gasa jikinta da kyau yadda zata iya takawa ya ta fito ta maida kayanta tace ita lallai ya maidata gida Haka ya fito da mota ya maidata inda yasauketa nesa da gidansu ta karasa kofar gidan cikin dingishi tasan yanzu sun rufe gida batama tsaya bugawa ba ta yanke shawarar kiran mamanta a waya nan ta kirata ita ma data kasa barci cikin fargabar kar mahaifinsu ya tambayeta salima da sauri ta rarumi wayar tayi kasa da murya duk da tasan bakowa a dakin hello salima ina kofar gida kizo ki budemin kofa shine abin datace kawai ta yanke wayar cikin tsoron layin nasu taciga da kallon bayanta dan unguwar tasu an dauke wutar nepa bakikkirin take Sadaf sadaf tazo ta bude kofar a hankali dan kar mazan da dakinsu ke bakin kofar suji allah yataimaka babu wnda yaji tayi saurin shigowa da ledojin siyayyar a hannunta tana dingishi Uwar tayi saurin amsa ledojin wuce muje ta rufe gidan duk maganar da suke ahankali suke Nan ta wuce gaba tana binta a baya danta tsaya rufe kofar nan taga tana tafiya tana dingishi nan gbanta ya fadi tayi saurin jan hannun ta daki ke lafiya me yasameki? Nam tashiga bata labarin data shirya inda tace suna tafiyane wani kare ya biyosu da kyar suka sha sai sannan hankalin uwr ya kwanta ta jawo ledojin batare da la akari da karyar data shata mata ba taya kare ya biyosu harta fadi kuma ledojin hannunta suka tsaya a ina ma tasamu ita da suka kai amarya ina babu ruwanta burinta ta cika cikinta Tunda ga ranar faisal yaciga a yaudararta yake biyawa kanshi bukatarsa tare da mata karyar shi zai aureta harta fadamai tana da ciki yaso a zubar taki shikwa ganin meye damuwarshi yabarta da abinta inda da zainabu ta gano hankalinta ya tashi taso a zubar itakwa salima taki dan tanaganin cikin shi zaisa faisal ya aureta kuma sannan tana tsoron mutuwa _Wannan shine abin daya faru_ Firgigit ta dawo daga duniyar tunanin data tafi jin an daka mata tsawa Wai bake nake tambaya ba kikasani gaba kika yi shiru Cikin kuka take sanar mai faisal ne Tabbas yasan faisal dan gidan alhaji ibrahim dake nan bayan layinsu yaro mara tarbiya dajin magana wanda iyayenshi suke bashi daurin gndin duk iskancin daya ke *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*✍️ 09/11/2022, 2:22 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 24*_ Nariga dana rintse idanuna kawai ina jiran naji ya aiwatar da mummunan kudirinsa Sai jinayi ya fasa wani irin ihu da sauri na bude idanuna nakai kallona gareshi saina ganshi a can gefe ya dafe kanshi jini ne ke zuba Da sauri na kai kallona gaba na nan naga ahmad ne rike da katako ya yarda katakon yayi kanshi ya yafinciko shi nan yashiga kai masa duka ta ko ina yana kai mai naushi Shikuma ya kasa kare kansa bare ya rama tuni ya hada mai jini da majina tun yana dukan shi a daki har ya jawo shi filin tsakar gida Amanata zaka ci dan ladi ina dan uwanka mutumcin auren nawa kake kokarin ketawa abun da kake aikatawa a waje shine karasa inda zaka aikata sai akan mata ta Fada yakecikin daga murya shi kuma dan ladi ihu kawai yake da naiman dauki kiran sunan hajjo kawai yake akan ta zo ta ceceshi Dan zuwa lokacin ya fara dawowa hayyacinsa dan duka ahmad yake mai bana wasa ba Hayaniyar muryar ahmad ce da ihun dan ladi tasa mutanen gida fara fitowa dan lokacin bawani dare ne yayi haka ba duka duka 11,05pm Hajjo data ke jin murya kamar ta ahmad yana magana sai kuma ihun dan ladi daya karade gidan da yake kiran sunanta Ta taso da sauri zani a hannu ta nufo lungun mu data ke jin hayaniyar mutane wanda zuwa lokacin mazan gidan ke kokarin amsar dan ladi amma ahmad ya hana haka naushi kawai yake kaimai ta ko,ina Matan gidan kowacce ta tsaya sunyi cirko cirko cikin tsananin mamaki dan zuwa lokacin sun fahimci abin da yake faruwa Cikin mutanen ta keto ta shigo ganin anata kokarin amsar dan ladin amma ahmad yaki sakin sa Yasa ta karasa cikin tsananin tashin hankali ta shiga kaiwa ahmad duka dan ubanka sake shi kashe shi kakeson yi Kokari take ahmad kawai ahmad yasaki dan ladin inda ta dinga antaya mai zagi tana dukanshi Wallahi inbaka sake shi ba saina tsinema albarka dan iskan yaro me ya maka haka kake kokarin kashe shi yana dan uwanka Jin furucin hajjo ne yasa ahmad sakin dan ladi ya fadi rajab a wajen yana mai dafe kanshi da hannayen shi biyu hawaye na zuba a idon shi cikin kunar rai Dan ladi da hajjo ta samu ta kwata a hannun ahmad da yagama fita a hayyacinsa gaba daya jinine kawai yake fita ta bakinsa da hancinsa ga kanshi inda ya buga masa katako shima yana zubar da jini idanunsa lumshewa kawai suke jikinsa yasaki gaba daya Da sauri hajjo tayi kanshi tana mai tallafo shi cikin tashin hankali fa ihun kuka kutaimakamin dan allah dan ladiii ta fasa ihu Mutane duk sun tsaya anrasa wanda zai taba dan ladin sai mijin yawo jummai da yayi kokari ya kama ahmad ya mikar dashi yaja shi gefe Da sauri ahmad ya fincike hannun sa tunawa da halin daya bar aminatu a ciki a daddaure yayi dakin da gudu Tun daga lokacin da ahmad ya bugawa dan ladi katako a kai wani farin ciki ya kamani ganin allah bai bashi ikon ketamin haddiba Ya kawomin taimako duk da na shiga mamakin meya dawo da ahmad bayan munyi sallama ya tafi wajen awanni biyu kenan nan nashiga godiya ga allah Duk abun dake faruwa a kofar dakin inajin su da irin dukan da yake mai da taruwar mutanen gida da zuwan da hajjo tayi tana ihun zai kashe mata da Nidai ina kwance dan babu ta yadda za ai in kunce kaina duka hannayena a daure suke ga cikina inda na fada kanshi yana min wani irin ciwo ga bakina da ke fidda jini sakamakon marin da dan ladi yamin jikina duka wani irin ciwo yake min Ta ko ina Da sauri ahmad ya shigo daki cikin sauri ya fara daukar zanina ya yafamin dan wandonne kawai a jikina dan kafin ya cire shine allah ya kawo ahmad Nan ya shiga kuncemin daurin daya min yana gama kunce wa da sauri na fada jikinshi na fashe da kuka Kankame ni yayi ya runtse idanun sa shi kanshi duk dauriyar shi hawayen yake zubarwa Nan ya shiga bubbuga bayana a hankali ya shiga magana ya isa haka kinji ya isa insha Allah bazan kara bari Wani ya cutar min dake Ba qaunah Ashe jinkirin tafiyar da muka samu Alkhairine tunda gashi Allah ya nuna min Azzalumin dake shirin Cutar,min dake Mena musu ne? Mena tsare musu? Suna yan,uwana Kullum burinsu su ga sun Muzguna min Hajjo mahaifiyata ce in Ita tamin nayi Shiru a matsayinta na Uwa sufa? Duk cin Mutumcin da suke miki Bai ishe su ba har sai abin Ya tsallako kan mutumcin Ki bazan jureba akan Hakan dole indau mataki Nagaji dayin shirun da Nake ina kallon su bansan Me sukeson maidani ba Magana yake Muryar shi tana rawa Alamar shima kukan Yake saukar dumin hawayenshi naji Akan bayana inda ya Kifa kanshi Duk da kukan dana ke Saina ji tausayin sa yakamani duk Wannan halin daya shiga Akaina ne tabbas Ahmad duk abin da ake Ni kaina nasan yasani Yasan irin rashin kunyar Da suke min da matsin Da mahaifiyarsa take Min shin dayasan cewa dan ladi ba yau yafara nemana bafa? Nan na ya dago da kaina ya daga ni yamikar dani inda nakasa taka kafar tawa dan bakaramin dauri dan ladi Yamata ba Fashewa na karayi da kuka Cikin tsananin azabar dana Kejin ta ratsani nace Bazan iya ajiye kafar Ba Ya kalleni cikin Tsanananin tausayawa ya daukeni Ya dora bakin gadon Ya tsugunna ya kama Kafar tawa yana dan Matsawa ahankali Sannu kinji qaunah Yanzu bada ban allah Ya dawo dani ba shikenan Haka za a cutar min Dake qaunah Kiyi hakuri kinji. Insha allah bazan kara yin nesa dake ba Bare wani yayi yunkurin cutar min dake Tunda yafara magana daga shigowar shi har Zuwa lokacin ban iya Bude bakina nayi magana ba Saboda muryata da ta Dashe ga kukan da nake Daya hanani magana Cikin dashewar murya Nace kadai na bani hakuri Ba laifinka bane daka tafi ai dole ka nemomana abinda zamuci Wannan abinda ya faru Ai kaikanka bakayi tunaninsa ba bansan Mena yiwa dan ladi har haka ba ko bai duba matsayina na matarka ba yakamata ya Duba zumuncin dake Tsakaninmu Nidin kanwar shice ta wannan bangaren Na kasa karasa maganar saboda wani kuka danaji ya tahomin Ya tashi daga tsugunnon daya yayi gaba na yadawo kan gadon ya jawoni jikinsa ya isa ya isa kiyi shiru insha allah Saina dau mataki akan Abin da ya miki Kuma yazama dole inbar wannan gidan nagaji da Abubuwan da suke faruwa In muka bar gidannan ina zamuje yanzu ? Gwara inkamamiki haya Kafin allah ya horemin insamu ingina nawa na Kaina kiyi hakuri kinji To wai baki rufe kofar bane kika kwanta ko kuma yaya? Na rufe kofar wallahi bansan tayaya akai Ya shigo ba amma Kafin inkwanta Tabbas naji ana taba kofar amma dana yi Magana sai naji shiru Andaina bansani ba ko Taya ya bude ya shigo ba Dan kwanakima ya shigo Min to ranar bansan ma Shine ba ya gudu dana yi ihu Ranar na manta ne ban rufe kofa ba To bayan ankwana biyu Ma ya balle sakatar net Dina ya shigo aranar shine na yan keshi da wuka Washe gari shine na gane shine To daya san nagane shi shine yazo har dakinnan Ya dinga zagina akan sai ya cika burinshi a kaina Sai ya illata ni ban dauki. Maganar shi ba ina Tunanin duka borin Kunya ne amma dai na kunna recording din Wayata dan watarana Ashe shi yana nan bai manta ba Cikin sauri ahmad ya ture kaina daga cinyar shi Wai duk wadannan abubuwan sun faru Amma kika kasa fadamin Indau mataki cikin Fushi yake maganar Alamar abin ya mai ciwo Na kalle shi cikin kukan Daya dawo min Ina tsoron in fito in Fadamaka ka kasa yarda Tunda koba komai Dan uwanka ne Kuma in hajjo taji Ita caza tai sharri nake Mai tunda babu wanda nake da shi shaidar hakan Da sauri ya daga min hannu kinga wannan ba Hujja bace yanzu da ba dan Allah yasa andaga tafiyar nan tamu ba saboda rasuwar da mahaifiyar oganmu tayi ba da haka Zai cutar dake Babu wani wanda zai kawo miki dauki Kinga kenan shirunki Baiyi amfaniba Kidaina irin wannan abu irin wannan ba a boye shi Da kinfito kin fadamin Tun farko da ba akai Ga hakaba tunda Kince lokacin da yazo Yana miki warning kinyi recoding din maganar shi Dole hajjo zata yarda Tunda za a ji muryar shi Yanzu ina wayar taki? Gata can a kan madubi Nan ya tashi ya dauko wayar tawa Ya bude ta nan ya shiga Ya mikomin kunna min Inji Na kunna masa ba bashi saiga maganganun dan ladi tiryan tiryan har zuwa lokacin dana yanke recoding din Ya kalleni har yana wannan ikirarin kikasa fadamin nan ya dauki wayar shi ya tura yace wannan ma ya isa shaida Koda kuwa hajjo zata Nemi musawa ko Kuma shi Acan waje kam ganin ahmad ya shige daki yasa mutanen gida fara zamewa da dai,dai,da ,dai,dai, kowa na tafiya dakin shi cikin fadin allah ya kyauta kowa yana allah wadaran da halin Dan ladi Inda hajjo dake tsugunne tallafe da dan ladi Cikin tsananib tashin hankali Dan ya riga daya sume tuni Jijjiga shi take kawai Gashi cikin yan uwanshi Babu wanda ya shigo Gidan har zuwa lokacin Dan basa kwantawa da wuri Umar ne kawai kuma. Tuni yayi barci Malam musa,ma baidawo daga Wajen sana,arshiba ganin Dai babu wanda ya kama Dan ladi yasata tashi Ta nufo dakin Mu Ta banko kofar cikin tsananin masifa Da sauri na dago kaina Ina kan gadon ahmad Na daga gefe Shima kallonta Yake Nan tashi ga kare mana Kallo ka tsaya kana Kallona mana tunda ka Kusan kashe min Da, Ahmad ya sunkuyar da kanshi cikin Mamaki shin har yanzu hajjo bata san Abin da dan ladi Yayi bane kome Ba canai ka tsaya kana, Kallo na ba tashi zaka Yi muje ka,kama shi Akai shi daki Dan ya suma Sannan saika kora min Bayanin dalilin da yasa Kake neman rayuwar dan Uwan ka ? Shin kaida kayi tafiya ma Me ya dawo da kai gidannan? Haba hajjo shigowa fa nayi na tarda shi . Ya daddaure aminatu Yana shirin far mata Bayan duk maganganun da Ake kice bakisan meya Mun ba haba hajjo Iyalina fa Ga ciki jikinta inya saba Shaye shayen sa da rashin jinsa yana Jawo mana abin Fada yau abin nashi har Cikin gida Sannan ba yau ya fara shigo mata daki fa Ta fadamin komai Ko kwanaki fa ashe karyar yankan daya ce Barawo ne yamai Dakin ta ya shigo fa Bayan nan ya kuma shigowa wanne Irin abin kunya kenan Fisabilillah Duk da hajjo ta shiga mamaki akan abinda ahmad ya fada mata Duk da zuwan ta wajen Taso fahimtar abin daya Faru daga irin furucin Da ahmad yake lokacin Daya ke kaiwa dan ladi duka Amma ta tambayane dan ta tabbatar tayiwa tubkar hanci Dan bazata taba bari maganar ta fita ba Bare taje kunnen babansu Duk da tasan bawani Mataki zai dauka ba Tunda sai yadda tayi dashi Amma jin wai aminatu ce ta yanki dan,ladin Yasa taji ranta yayi Mummunan baci nan Tafara magana A a ah lallai kace duk saboda kodaddiyar nan Kakusa hallaka min da, Saboda wannan abar Tayi maganar cikin Tsananin fushi .tana Nuna ni kamar zata dakeni Ashe dama ke kika so kashe min da, Kika sa naketa faman Hakilon tsinewa barawo Ashe kece ta kare ta zazzare ido Cikin tsananin mamakinta Muka shiga binta Da kallo jin fadan data ke Daban bama akan maganar da aka mata ba Ita fadan ta kar a kashe mata da, To shi ahmad din ba danta bane data ke. Nuna mai banbanci Sannan duk abubuwan da aka ce yayi bata nuna damuwar ta ba sam sai fadanta take Nan tashiga zagina kan Meyasa zan yanki danta Nida mijina muna son Ganin bayan shine tunda Ai dai bai aikata ba Sharri na mai tunda ita Tasan duk ba acikin hankalinsa yake Zuwa waje na ba tunda dai Nima nasan ai yana Shaye shaye shine zan kashe mata da, Ahmad ne yayi karfin halin cewa haba Hajjo bakiji abin dana ce miki yayi bane? Dan ubanka naji Nace naji amma wallahi wallahi ban yarda ka tada maganar nan ba ko agaban waye ban amince mahaifinka yajita ba Muddin kayi abin daya ji wallahi saina saba maka Akan mace macen banza da zaku iya rabuwa kake Kokarin hallaka dan uwanka To wallahi kayi na farko kayi na karshe indai yamaka wani abu.da zaka ware karfin Tuwonka ka dake shi Ni kazo ka fadamin Na fadama Ta juyo da kallon ta kaina Da tsananin mamaki Ya daskarar dani a zaune Ganin son zuciya Kiri kiri ga gskiya amma Ta kasa fadarta ranar nasan tabbas hajjo Nason kanta Da ya,yanta inba Haka ba ace danki Yana kokarin aikata irin Wannan bannar kikasa tsawatarwa har kina ganin Laifin mutane Kina cewa kar maganar Ta fita bayan gaban Mutanen Komai ya faru Kekuma munafuka algunguma tun shigiwarki gidannan Kike kokarin ganin Kin raba shi da yan Uwanshi baki samu da ma ba sai yau wama yasani ko ke ke masa tallan kanki shegiya matsiyaciya Kawai kinci sa,a banason maganar ta fita da wallahi sai kin Biya bashin yankar shi da kikayi da wuka Amma muje zuwa da sannu zaki biya . Bashi Kaikuma ka tashi nace Ka kamamin shi inkai shi daki kafin babanku ya dawo Wallahi hajjo bazan kama shi ba. Kamar yadda kika . Nemi dai na rufa masa Asiri karna tona maganar Zan rufa masa asiri Kodan rufuwar naki damu yan uwanshi Baki daya amma Badan shiba tunda Shidin baya gudun abin Kunya amma fa bazan taimaka mishi ba Sannan ni na zare hannuna akan lamarin shi kwata kwata kome zaije ya jawo nan gaba in ankulle shi karma a nemeni wallahi na daina Komai indai lamari na Dan ladi ne karma ku nemeni abin da yake aikatawa in dai dai ne zai gani inma ba dai dai bane hajjo wataran gaskiya zatayi halinta Cikin mamaki hajjo ta shiga binshi da Kallo shin ita yau ahmad Yake fadawa maganganun duk da suka zo Bakinsa tab Lallai kwabarta naso tayi ruwa Ni kake cewa ka zare hannu kan lamarin dan ladi na shiga ukuna ni mero mezan gani Amma wannan yarinya . Kin cuceni auran ki Bai karemu da komai Ba sai tashin hankali Saiki fadawa ubanki Salisu ya karawa bokan shi kudi aiki yaci Shikenan ta raba min kan Yara da rushe da kuka tayi waje Nikaina nayi mamakin yadda ahmad ya fadawa hajjo maganganu duk irin biyayyar shi gareta Amma saina tuna shifa Mai hakuri inya tashi fushi bai iya ba sam Na dan matso kusa da shi na dora hannuna kan kafadar shi nace In ranka ya baci baikamata Ka fadawa hajjo maganganu har haka ba Kaga kasata kuka Mahaifiya ce fa Saina ga ya kureni da ido Yana ta kallona ko kiftawa Bayayi can dai yace waike wacce irin Macace ne? Shin dan tana mahaifiyata saina kasa fada mata gaskiya Kullum fa kina kallon Abin datake amma saiki Cemin mahaifiya ce Ki kyaleni kawai Tunda kedin bansan Irin zuciyarki Ba amma ni ankaini Inda bazan iya shiruba sam Karma ki sake cemin Wani abu Ya kama hannuna inda Shatin igiyar daya daureni ya nuna Kiga fa irin mugun daurin daya miki bai duba halin da kike cikiba saboda tsabar rashin imani Sannan nufinshi da ban Daya aiwatar da nufinshi Fa Meenah da bazan taba yafewa kaina ba har abada saboda nakasa rike ki nabaki kariya Ya saki hannun nawa yana mai tashi ya je ya duba flarks dib ruwan zafi yaga a kwai ya juye yazo ina jinshi ya ciremin rigata Nan yashiga shafa cikina ya na duddubawa kamar ance mai zaiga wani abu Tukun ya kama hannuna yasa dan kwalina cikin ruwan ya shiga dan mammatsamin hannun Har zuwa kafafuna inda har sun kumbura Ya dago fuskata inda shatin hannun dan ladi daya zuzzubamin maruka ke kwance hagu da dama nan yashiga shafa wajen ahankali Cikin tausayawa Meenah ko yanzu ya cutar min Dake meenah ji Yadda ya mararmin ke Hannaye na na dora Kan nashi na ce kayi hakuri dan ni shidinne ya dawo bani tausayi Saboda halin dana ga ya shiga Muna cikin magana aka kawo wutar nepa Nan ya kara jona ruwa Daya tafasa ya juye Ya sirka ya kama hannuna Zuwa lokacin kafar ta dab saki Ina iya takawa Ya kaini bandaki Da kanshi ya gasa min Jikin babu ma batun wata Kunya dan nida kaina Nasan ba iyawa zanyi Ba dan hannayena ciwo kawai Suke min duk da bamu Taba wanka tare ba Haka muka dawo daki ya nemamin rigar arci mai dan kauri yasamin tukun ya je yayi wankan shima ya Dawo ya jawoni jikinshi kamar wani zai kwacemai ni Sai lokacin yake fadamin Ashe lalata makullin Yayi ya shigi dan daya zo kulle kofar ne yanzu yagani . Haka mukwa kwana kowa da sake saken dake ranshi ni dai jina jikin mijina nan da nan barci ya kwashe ni shine dai bansan lokacib dayayi barcin ba _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍✍️*_*_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 24*_ Nariga dana rintse idanuna kawai ina jiran naji ya aiwatar da mummunan kudirinsa Sai jinayi ya fasa wani irin ihu da sauri na bude idanuna nakai kallona gareshi saina ganshi a can gefe ya dafe kanshi jini ne ke zuba Da sauri na kai kallona gaba na nan naga ahmad ne rike da katako ya yarda katakon yayi kanshi ya yafinciko shi nan yashiga kai masa duka ta ko ina yana kai mai naushi Shikuma ya kasa kare kansa bare ya rama tuni ya hada mai jini da majina tun yana dukan shi a daki har ya jawo shi filin tsakar gida Amanata zaka ci d`an ladi ina dan uwanka mutumcin auren nawa kake kokarin ketawa abun da kake aikatawa a waje shine karasa inda zaka aikata sai akan mata ta Fada yake cikin daga murya shi kuma d`an,ladi ihu kawai yake da naiman dauki kiran sunan hajjo kawai yake akan ta zo ta ceceshi Dan zuwa lokacin ya fara dawowa hayyacinsa dan duka ahmad yake mai bana wasa ba Hayaniyar muryar ahmad ce da ihun d`an,ladi tasa mutanen gida fara fitowa dan lokacin bawani dare ne yayi haka ba duka duka 11,05pm Hajjo data ke jin murya kamar ta ahmad yana magana sai kuma ihun dan ladi daya karade gidan da yake kiran sunanta Ta taso da sauri zani a hannu ta nufo lungun mu data ke jin hayaniyar mutane wanda zuwa lokacin mazan gidan ke kokarin amsar d`an,ladi amma ahmad ya hana haka naushi kawai yake kaimai ta ko,ina Matan gidan kowacce ta tsaya sunyi cirko cirko cikin tsananin mamaki dan zuwa lokacin sun fahimci abin da yake faruwa Cikin mutanen ta keto ta shigo ganin anata kokarin amsar d`an,ladin amma ahmad yaki sakin sa Yasa ta karasa cikin tsananin tashin hankali ta shiga kaiwa ahmad duka dan ubanka sake shi kashe shi kakeson yi? Kokari take ahmad kawai yasaki d`an,ladin inda ta dinga antaya mai zagi tana dukanshi Wallahi inbaka sake shi ba saina tsinema albarka dan iskan yaro me ya maka haka kake kokarin kashe shi yana dan uwanka Jin furucin hajjo ne yasa ahmad sakin d`an,ladi ya fadi rajab a wajen yana mai dafe kanshi da hannayen shi biyu hawaye na zuba a idon shi cikin kunar rai Dan ladi da hajjo ta samu ta kwata a hannun ahmad da yagama fita a hayyacinsa gaba daya jinine kawai yake fita ta bakinsa da hancinsa ga kanshi inda ya buga masa katako shima yana zubar da jini idanunsa lumshewa kawai suke jikinsa yasaki gaba daya Da sauri hajjo tayi kanshi tana mai tallafo shi cikin tashin hankali da ihun kuka kutaimakamin dan allah d`an,ladiii ta fasa ihu Mutane duk sun tsaya anrasa wanda zai taba dan ladin sai mijin yawo jummai da yayi kokari ya kama ahmad ya mikar dashi yaja shi gefe Da sauri ahmad ya fincike hannun sa tunawa da halin daya bar aminatu a ciki a daddaure yayi dakin da gudu Tun daga lokacin da ahmad ya bugawa dan ladi katako a kai wani farin ciki ya kamani ganin allah bai bashi ikon ketamin haddiba Ya kawomin taimako duk da na shiga mamakin meya dawo da ahmad bayan munyi sallama ya tafi wajen awanni biyu kenan nan nashiga godiya ga allah Duk abun dake faruwa a kofar dakin inajin su da irin dukan da yake mai da taruwar mutanen gida da zuwan da hajjo tayi tana ihun zai kashe mata da Nidai ina kwance dan babu ta yadda za ai in kunce kaina duka hannayena a daure suke ga cikina inda na fada kanshi yana min wani irin ciwo ga bakina da ke fidda jini sakamakon marin da d`an,ladi yamin jikina duka wani irin ciwo yake min Ta ko ina Da sauri ahmad ya shigo d`akin cikin sauri ya fara daukar zanina ya yafamin dan pant ne kawai a jikina dan kafin ya cire shine allah ya kawo ahmad Nan ya shiga kuncemin daurin daya min yana gama kunce wa da sauri na fada jikinshi na fashe da kuka Kankame ni yayi ya runtse idanun sa shi kanshi duk dauriyar shi hawayen yake zubarwa Nan ya shiga bubbuga bayana a hankali ya shiga magana ya isa haka kinji ya isa insha Allah bazan kara bari Wani ya cutar min dake Ba qaunah Ashe jinkirin tafiyar da muka samu Alkhairine tunda gashi Allah ya nuna min Azzalumin dake shirin Cutar,min dake Mena musu ne? Mena tsare musu? Suna yan,uwana Kullum burinsu su ga sun Muzguna min Hajjo mahaifiyata ce in Ita tamin nayi Shiru a matsayinta na Uwa sufa? Duk cin Mutumcin da suke miki Bai ishe su ba har sai abin Ya tsallako kan mutumcin Ki bazan jureba akan Hakan dole indau mataki Nagaji dayin shirun da Nake ina kallon su bansan Me sukeson maidani ba Magana yake Muryar shi tana rawa Alamar shima kukan Yake saukar dumin hawayenshi naji Akan bayana inda ya Kifa kanshi Duk da kukan dana ke Saina ji tausayin sa yakamani duk Wannan halin daya shiga Akaina ne tabbas Ahmad duk abin da ake Ni kaina nasan yasani Yasan irin rashin kunyar Da suke min da matsin Da mahaifiyarsa take Min shin dayasan cewa d`an,ladi ba yau yafara nemana bafa? Nan na ya daga ni cikin son yamikar dani inda nakasa taka kafar tawa dan bakaramin dauri d`an ladi Yamata ba Fashewa na karayi da kuka Cikin tsananin azabar dana Kejin ta ratsani nace Bazan iya ajiye kafar Ba Ya kalleni cikin Tsanananin tausayawa ya daukeni Ya dora bakin gadon Ya tsugunna ya kama Kafar tawa yana dan Matsawa ahankali Sannu kinji qaunah Yanzu bada ban allah Ya dawo dani ba shikenan Haka za a cutar min Dake qaunah Kiyi hakuri kinji. Insha allah bazan kara yin nesa dake ba Bare wani yayi yunkurin cutar min dake Tunda yafara magana daga shigowar shi har Zuwa lokacin ban iya Bude bakina nayi magana ba Saboda muryata da ta Dashe ga kukan da nake Daya hanani magana Cikin dashewar murya Nace kadai na bani hakuri Ba laifinka bane daka tafi ai dole ka nemomana abinda zamuci Wannan abinda ya faru Ai kaikanka bakayi tunaninsa ba bansan Mena yiwa d`an,ladi har haka ba ko bai duba matsayina na matarka ba yakamata ya Duba zumuncin dake Tsakaninmu Nidin k`anwar shice ta wannan bangaren Na kasa karasa maganar saboda wani kuka danaji ya tahomin Ya tashi daga tsugunnon daya yayi gaba na yadawo kan gadon ya jawoni jikinsa ya isa ya isa kiyi shiru insha allah Saina dau mataki akan Abin da ya miki Kuma yazama dole inbar wannan gidan nagaji da Abubuwan da suke faruwa In muka bar gidannan ina zamuje yanzu ? Gwara inkamamiki haya Kafin allah ya horemin insamu ingina nawa na Kaina kiyi hakuri kinji To wai baki rufe kofar bane kika kwanta ko kuma yaya? Na rufe k`ofar wallahi bansan tayaya akai Ya shigo ba amma Kafin inkwanta Tabbas naji ana taba kofar amma dana yi Magana sai naji shiru Andaina bansani ba ko Taya ya bude ya shigo ba Dan kwanakima ya shigo Min to ranar bansan ma Shine ba ya gudu dana yi ihu Ranar na manta ne ban rufe kofa ba To bayan ankwana biyu Ma ya balle sakatar net Dina ya shigo aranar shine na yan keshi da wuka Washe gari shine na gane shine To daya san nagane shi shine yazo har dakinnan Ya dinga zagina akan sai ya cika burinshi a kaina Sai ya illata ni ban dauki. Maganar shi ba ina Tunanin duka borin Kunya ne amma dai na kunna recording din Wayata dan watarana Ashe shi yana nan bai manta ba Cikin sauri ahmad ya ture kaina daga cinyar shi Wai duk wadannan abubuwan sun faru Amma kika kasa fadamin Indau mataki cikin Fushi yake maganar Alamar abin ya mai ciwo Na kalle shi cikin kukan Daya dawo min Ina tsoron in fito in Fadamaka ka kasa yarda Tunda koba komai `Dan uwanka ne Kuma in hajjo taji Ita caza tai sharri nake Mai tunda babu wanda nake da shi shaidar hakan Da sauri ya d`aga min hannu kinga wannan ba Hujja bace yanzu da ba dan Allah yasa andaga tafiyar nan tamu ba saboda rasuwar da mahaifiyar oganmu tayi ba da haka Zai cutar dake Babu wani wanda zai kawo miki dauki Kinga kenan shirunki Baiyi amfaniba Kidaina irin wannan abu irin wannan ba a boye shi Da kinfito kin fad`amin Tun farko da ba akai Ga hakaba tunda Kince lokacin da yazo Yana miki warning kinyi recoding din maganar shi Dole hajjo zata yarda Tunda za a ji muryar shi Yanzu ina wayar taki? Gata can a kan madubi Nan ya tashi ya dauko wayar tawa Ya bude ta nan ya shiga Ya mikomin kunna min Inji Na kunna masa na bashi saiga maganganun d`an ladi tiryan tiryan har zuwa lokacin dana yanke recoding din Ya kalleni Cikin fushi har yana wannan ikirarin kikasa fadamin nan ya dauki wayar shi ya tura yace wannan ma ya isa shaida Koda kuwa hajjo zata Nemi musawa ko Kuma shi Acan waje kam ganin ahmad ya shige daki yasa mutanen gida fara zamewa da dai,dai,da ,dai,dai, kowa na tafiya dakin shi cikin fadin allah ya kyauta kowa yana allah wadaran da halin `Dan ladi Inda hajjo dake tsugunne tallafe da dan ladi Cikin tsananin tashin hankali Jijjiga shi take kawai tana kiran sunan shi Gashi cikin yan uwanshi Babu wanda ya shigo Gidan har zuwa lokacin Dan basa kwantawa da wuri Umar ne kawai kuma. Tuni yayi barci Malam musa,ma baidawo daga Wajen sana,arshiba ganin Dai babu wanda ya kama Dan ladi yasata tashi Ta nufo dakin Mu Ta banko k`ofar cikin tsananin masifa Da sauri na dago kaina Ina kan gadon ahmad Na daga gefe Shima kallonta Yake Nan tashi ga kare mana Kallo ka tsaya kana Kallona mana tunda ka Kusan kashe min `Da Ahmad ya sunkuyar da kanshi cikin Mamaki shin har yanzu hajjo bata san Abin da d`an ladi Yayi bane kome? Ba canai ka tsaya kana, Kallo na ba tashi zaka Yi muje ka,kama shi Akai shi d`aki Dan ya suma Sannan saika kora min Bayanin dalilin da yasa Kake neman rayuwar dan Uwan ka ? Shin kaida kayi tafiya ma Me ya dawo da kai gidannan? Haba hajjo ba tambayar dalilin dawo wata yakamata kiyi ba shigowa fa nayi na tarda shi . Ya daddaure aminatu Yana shirin far mata Bayan duk maganganun da Ake kice bakisan meya Mun ba haba hajjo Iyalina fa Ga ciki jikinta inya saba Shaye shayen sa da rashin jinsa yana Jawo mana abin Fada yau abin nashi har Cikin gida Sannan ba yau ya fara shigo mata daki ba Ta fadamin komai Ko kwanaki fa ashe karyar yankan daya ce Barawo ne yamai Dakin ta ya shigo fa Bayan nan ya kuma shigowa wanne Irin abin kunya kenan Fisabilillah Duk da hajjo ta shiga mamaki akan abinda ahmad ya fada mata Duk da zuwan ta wajen Taso fahimtar abin daya Faru daga irin furucin Da ahmad yake lokacin Daya ke kaiwa d`an ladi duka Amma ta tambayane dan ta tabbatarwa tayiwa tubkar hanci Dan bazata taba bari maganar ta fita ba Bare taje kunnen babansu Duk da tasan bawani Mataki zai dauka ba Tunda sai yadda tayi dashi Amma jin wai aminatu ce ta yanki d`an,ladin Yasa taji ranta yayi Mummunan baci nan Tafara magana A a ah lallai kace duk saboda kodaddiyar nan Kakusa hallaka min da, Saboda wannan abar Tayi maganar cikin Tsananin fushi .tana Nuna ni kamar zata dakeni Ashe dama ke kika so kashe min d`a, Kika sa naketa faman Hak`ilon tsinewa barawo Ashe kece ta kare tana zazzare ido Cikin tsananin mamakinta Muka shiga binta Da kallo jin fad`an data ke Daban bama akan maganar da aka mata ba Ita fad`an ta kar a kashe mata d`a, To shi ahmad din ba d|anta bane data ke. Nuna mai banbanci Sannan duk abubuwan da aka ce yayi bata nuna damuwar ta ba sam sai fad`anta take Nan tashiga zagina kan Meyasa zan yanki d`anta Nida mijina muna son Ganin bayan shine tunda Ai dai bai aikata ba Sharri na mai tunda ita Tasan duk ba acikin hankalinsa yake Zuwa waje na ba tunda dai Nima nasan ai yana Shaye shaye shine zan kashe mata da, Ahmad ne yayi karfin halin cewa haba Hajjo bakiji abin dana ce miki yayi bane? Dan ubanka naji Nace naji amma wallahi wallahi ban yarda ka tada maganar nan ba ko agaban waye ban amince mahaifinka yajita ba Muddin kayi abin daya ji wallahi saina saba maka Akan mace macen banza da zaku iya rabuwa kake Kokarin hallaka dan uwanka To wallahi kayi na farko kayi na karshe indai yamaka wani abu.da zaka ware karfin Tuwonka ka dake shi Ni kazo ka fadamin Na fadama Ta juyo da kallon ta kaina Da tsananin mamaki Ya daskarar dani a zaune Ganin son zuciya K`iri k`iri ga gskiya amma Ta kasa fad`arta ranar nasan tabbas hajjo Nason kanta Da y`a,y`anta inba Haka ba ace d`anki Yana kokarin aikata irin Wannan `bannar kikasa tsawatarwa har kina ganin Laifin mutane Kina cewa kar maganar Ta fita bayan gaban Mutanen Komai ya faru Ke kuma munafuka algunguma tun shigowarki gidannan Kike k`ok`arin ganin Kin raba shi da y`an Uwanshi baki samu da ma ba sai yau wama yasani ko ke ke masa tallan kanki shegiya matsiyaciya Kawai kinci sa,a banason maganar ta fita da wallahi sai kin Biya bashin yankar shi da kikayi da wuka Amma muje zuwa da sannu zaki biya . Bashi Kaikuma ka tashi nace Ka kamamin shi inkai shi d`aki kafin babanku ya dawo Wallahi hajjo bazan kama shi ba. Kamar yadda kika . Nemi dai na rufa masa Asiri karna tona maganar Zan rufa masa asiri Kodan rufuwar naki damu yan uwanshi Baki daya amma Badan shiba tunda Shidin baya gudun abin Kunya amma fa bazan taimaka mishi ba Sannan ni na zare hannuna akan lamarin shi kwata kwata kome zaije ya jawo nan gaba in ankulle shi karma a nemeni wallahi na daina Komai indai lamari na `Dan,ladi ne karma ku nemeni abin da yake aikatawa in dai dai ne zai gani inma ba dai dai bane hajjo wataran gaskiya zatayi halinta Cikin mamaki hajjo ta shiga binshi da Kallo shin ita yau ahmad Yake fadawa maganganun duk da suka zo Bakinsa tab Lallai kwa`barta naso tayi ruwa Ni kake cewa ka zare hannu kan lamarin d`an ladi na shiga ukuna ni mero mezan gani Amma wannan yarinya . Kin cuceni auran ki Bai karemu da komai Ba sai tashin hankali Saiki fadawa ubanki Salisu ya karawa bokan shi kudi aiki yaci Shikenan ta raba min kan Yara ta rushe da kuka tayi waje Nikaina nayi mamakin yadda ahmad ya fadawa hajjo maganganu duk irin biyayyar shi gareta Amma saina tuna shifa Mai hakuri inya tashi fushi bai iya ba sam Na dan matso kusa da shi na dora hannuna kan kafadar shi nace In ranka ya baci baikamata Ka fadawa hajjo maganganu har haka ba Kaga kasata kuka Mahaifiya ce fa Saina ga ya kureni da ido Yana ta kallona ko kiftawa Bayayi can dai yace waike wacce irin Macace ne? Shin dan tana mahaifiyata saina kasa fada mata gaskiya Kullum fa kina kallon Abin datake amma saiki Cemin mahaifiya ce Ki kyaleni kawai Tunda kedin bansan Irin zuciyarki Ba amma ni ankaini Inda bazan iya shiruba sam Karma ki sake cemin Wani abu Ya kama hannuna inda Shatin igiyar daya daureni ya nuna Kiga fa irin mugun d`aurin daya miki bai duba halin da kike cikiba saboda tsabar rashin imani Sannan nufinshi da ban Daya aiwatar da nufinshi Fa Meenah da bazan taba yafewa kaina ba har abada saboda nakasa rike ki nabaki kariya Ya saki hannun nawa yana mai tashi ya je ya duba flarks d`in ruwan zafi yaga a kwai ya juye yazo ina jinshi ya ciremin rigata Nan yashiga shafa cikina ya na duddubawa kamar ance mai zaiga wani abu Tukun ya kama hannuna yasa dan kwalina cikin ruwan ya shiga dan mammatsamin hannun Har zuwa kafafuna inda har sun kumbura Ya dago fuskata inda shatin hannun dan ladi daya zuzzubamin maruka ke kwance hagu da dama nan yashiga shafa wajen ahankali Cikin tausayawa Meenah ko yanzu ya cutar min Dake meenah ji Yadda ya mararmin ke Hannaye na na dora Kan nashi na ce kayi hakuri dan ni shidinne ya dawo bani tausayi Saboda halin dana ga ya shiga Muna cikin magana aka kawo wutar nepa Nan ya k`ara jona ruwa Daya tafasa ya juye Ya sirka ya kama hannuna Zuwa lokacin kafar ta dan saki Ina iya takawa Ya kaini bandaki koda muka fito babu kowa wajen Da kanshi ya gasa min Jikin babu ma batun wata Kunya dan nida kaina Nasan ba iyawa zanyi Ba dan hannayena ciwo kawai Suke min duk da Sau daya muka taba wanka tare tun daga ranar daran farkona dalilin kasancewar gidan akwai sa ido Haka muka dawo daki ya nemamin rigar barci mai dan kauri yasamin tukun ya je yayi wankan shima ya Dawo ya jawoni jikinshi kamar wani zai kwacemai ni Sai lokacin yake fadamin Ashe lalata makullin Yayi ya shigo dan daya zo kulle k`ofar ne yanzu yagani . Haka mukwa kwana kowa da sake saken dake ranshi ni dai jina jikin mijina nan da nan barci ya kwashe ni shine dai bansan lokacin dayayi barcin ba _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍✍️*_ 09/11/2022, 2:22 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 25*_ Fitar hajjo cikin Kuka da sauri ta karasa Inda dan,ladi ke,yashe Har zuwa lokacin baya Numfashi da sauri ta debo ruwa ta kwara Masa nan da nan Ya fara motsi ya Dan bude idon,shi da k'yar Kaga tashi,tashi dan Ubanka lokacin Shigowar babanka Yayi banason ya tambaya meya same ka Hajjo bazan iya tashi ba Haka zaka tashi mu tafi Da kyar ta kama shi Suna taga taga zasu. Fadi har ta dangana shi Da dakinsu shigar shi Tayi dai,dai, da da Dawowar su shamsu Nan suka shiga tambayar Meya same shi? Shiru kawai ya musu Bashir nema daya ke Duk cikin su shine baya Da hayaniya ya dauko Halin baba sam duk iskancin da suke min Shi babu ruwan shi bama Ya zaman gidan yana Shagon dinkin shi Sai nayi sati bamu hadu Ba kuma ko mun hadu Iyakata dashi ina kwana Ko ina wuni shikenan Bazan ce ga abin daya. Taba min ba nidai Ya kalle su yace ku kyale Shi mana kuma. Kunsan halinsa ai Da jawowa su hajjo Magana Da da ne d'an,ladin fada Zai taso masa dashi Amma ga mamakin Su sai suka ga wajen . Kwanciya kawai ya nema Ya kwanta Nan kowa ya ja bakin Shi yayi shiru suka Nemi makwanci Kowa ya kwanta Hajjo kwa tana koma wa D'aki ba dade wa baba ya dawo Nan tayi ta hamdala da Har aka gama bai Dawo ba ************************ Tafiyar da su ahmad basu yi ba kenan Sai bayan sati biyu Saboda rasuwar Mahaifiyar ogan nasu Inda koda zasu koma Da kyar ahmad ya yarda Zai bisu gani yake. Kamar wani abu zai Same ni da k'yar dai Na taushe shi ya yarda zai koma Kuma har lokacin kamar Yadda yayiwa hajjo Alkawari bai tada maganar Ba amma shida d'an ladi fa basa shiri iya kacin sa Amsa gaisuwar sa Kawai Nikwa dama daga ranar bankara Sashi a idona ba Haka naci gaba da renon Cikina cikin kaffa kaffa Da kowa a gidan Zaman dakina ya fiyemin Indai na gama komai Saina shige daki .na Rufe inba dole ba ban Fitowa In kwa na fita a gidan to Ranar da zankoma Asibiti awo ne tayi **********"********** _*KANO*_ Da sauri ya maida murfin Kwanon abincin daya bude zai fara ci Ya kalli mama rukayyah Wake sallama kikace Ta kalle shi cikin halin Ko inkula yace abdullahi ne Cikin sauri ya zabura ya tashi a a bazaka ci Abincin yanzu ba Ya juyo ya kalleta baki ji Ance yaya abdullahi bane Ke kofar gida ina zuwa Yaya zai tsaya waje kamar wani bako Fitar shi kofar gidan Kamar yadda yayi tsammani kam yayan nashi ne tsaye alamar shima daga masallacin juma ar ya dawo Cikin hanzari ya karasa gare shi Yaya kaine tafe da ranar nan baka shigo ba ka Aiko sai kace wani bako Ya fada yana mai karasawa gare shi cikin Mikamai hannu Shima hannun ya miko Mai suka yi musabaha A a ba shigar ne bazan yi Ba kawai dai nafi Bukatar ka fito dinne naganka Cikin mamaki ya shiga bin Fuskar yayan nashi da kallo sai yaga duk kamar Ba yaya abdullahin daya sani a yan shekarunnan ba ya koma mishi yayan shi na ainahi daya sani Me sanyin hali me Nuna kulawa gare shi da nuna mishi qaunah Yaya allah yasa dai lafiya? Lafiya lau salisu Inaso dai muyi magana ne Inba damuwa Kai yaya wacce damuwa kaida d'an uwanka Ina zuwa bari na dauko mana tabarma tukun Sai mu zauna a zaure Tunda baka bukatar shiga Cikin Nan ya juya cikin tunanika kala kala shin wacce magana zasu tattauna yaga yayan nashi duk ya canza Daga abdullahin daya Sani mafadaci mai Saurin fushi da nuna Masa isa ya koma yayan shi na ainahi daya sani Ya allah ka tabbatar da zato na akan hakan Allah ka dai daita tsakanina da d'an uwana Yana shiga yace mama rukayyah ta karo abincin akan wanda ta zuba mishi ta bashi tabarma Nan ta karo ta mikomai tabarmar nan da nan yazo ya shimfida Ya aje abincin da ruwa Yaya bismillah shigo Mana nan ya shigo suka zauna suka kara gaisawa To mu fara cin abincin Tukun ko nasan kaima Ko gidan baka karasaba Nan suka bude kwanon Dambun zogale ne daya ji wadataccen zogale da Gyada sai kamshin Man k'uli ke tashi suka yi bismillah suka fara ci Kowannen su da sake saken dake cikin zuciyar shi Babanmu farin cikin dake zuciyar sa shine d'an uwnsa ya dawo gare shi Duk da bai fadi komai Ba amma daga alamun Daya gani kadai Sun tabbatar mai ba abdullahin daya Sani Bane abdullahin sa ne Nada mai tsananin qaunar shi Shi kuma kunyar d'anuwan nashi ce kawai Ta addabe shi tunawa da Irin abubuwan daya dunga Yi masa da tozartawar daya dinga yi masa Bayan bashi da wani wanda ya fishi duk fadin Garin bayan barin yayansu musa salisu Shi ya maye masa gurbinshi amma abin Mamaki baisan dalilin shi na wulakanta d'an uwan nashi ba daya tallin tal ba shidai kawai yasan Inya ganshi zaiji ya tsani Ganin shi duk abin Dayake gani yake baya dai dai Shi yasa yake rufe shi Da fada gaban ko waye Sannan wani lokacin sai yaji kamar bai kyautawa amma sai zuciyar sa wadda kejin zafin salisun ta kuma tunzura shi Bayan sun kammala ya Kalli kanin nashi Salisu maganar dana Keson yi maka akan Abubuwan duk da suka Faru tsakaninmu ne Marasa dadi wanda Duk nine mai laifin A matsayina na babba Hakika na takura maka Sosai na yimaka abubuwa na rashin kyautawa wanda ni Kaina bazance ga dalilin Yin hakan ba nadai san Kawai ina jin zafinka Kayi hakuri kanina Bansan meya kaini ga Hakaba nida yakamata na zame maka bango kuma majingina Kaida iya,lanka amma Nine me maka abinda ko Bare bazai maka ba Hakika na aikata kura kurai dayawa ko lokacin Auren aminatu nasan Ban kyauta ma ba Kudaden auren dana rike Madadin ni indau nauyin Kayan dakin sai gashi Nine na rike kudin auren Sannan na amshi na hannun ka na hada Koda muka je can bansai mata kayanba ka yafeni Duk da naga kayan da yaya musa ya siya ba wasu kayane na kwaraiba duk da shima ba laifin shi bane Nasani matar shi zata Aikata hakan amma har hajara ta sameni da maganar akan acanja ma aminatun kayan amma madadin in canza mata sam saina k'i sai Dubu talatin din dana bata cikin dubu dari biyun Daka bani ni kaina bansan Me ya kaini ga hakan ba Duk kudaden suna nan ajiye banci ko kwndala ba Kama daga kan kudin auren dukansu dubu tamanin ne ga kuma Dubu dari da saba,in di da suka rage in an hada dubu dari biyu da hamsin kenan suna nan a ajiye kayi hakuri zan dauko In kawo maka innaje banki ya kare maganar yana mai dauke kwallar data taho mai hakika yana jin ciwo akan abinda yayi wa dan uwanshi sosai inya tunawa har kunyar kanshi yake ji A a yaya nifa dama ban Kullace ka ba akan duk abubuwan suka faru Nidai nasan d'an uwana Ba haka yake ba to aikaga bazan baka Laifi ba ni tunanina ko duk wani laifin na aikata . Maka amma bantaba kullatar kaba fatana Kullum shine allah ya Dai,daita tsakanimu Kuma alhamdulillah Yaya na yafe maka Nima ka yafemin Maganar kudi kuma.da Kai da kaya duk mallakar Wuya ne nida abinda na Mallaka da y'ay'ana baki daya kana da iko damu Ni koda ka rike Banji komai ba ai aminatu diyar kace duk yadda kayi yayi . Bama saika dawo min Dasu ba yaya na barmaka Fatana allah ya kara hade kanmu A a salisu sam baka da hurumi akan fadar hakan Kudi dai hakkin aminatu ne bana kaba ni da kaina Zan gyara kuskuren dana Aikata zanje har can garin Su yaya musan in sauke Wannan nauyin Kaga ko mun canza mata Yanzu yayan bazai ce an Raina nashin bane In zan tafi in so samune ma Ina son yayanta yusuf yabini shida su muhammad suje shima yaga yan uwanshi kasan sune basu taba zuwa ba Su salima na kaisu Shikenan yaya yadda kace Hakan za ai allah ya shige mana gaba ya rabamu da sharrin shaidan yawwa kanina amen ya allah Nidai fatana kayafemin Dukkan rashin kyautawa gareka Bakomai yaya amma kaima ka dage da addu,a yaya dan allah karda kadinga sakaci da yawan sadaka kasan ita sadaka Maganin masifa ce Tabbas hakane salisu Insha allah zan kokarta Kasan duk cikinmu Kaine babban malami ya karasa cikin zolaya Cikin dariya yace wanne malami yaya almajiri dai yaya ai dai kasan duk kafimu kokarin wadannan abubuwan Amma nima insha allah Zan dinga kokarin tashin darennan ina kaiwa allah Kukana dan ba asamun komai azaune Hakane yaya allah yamana jagora baki daya amen ya allah Can jimawa yayan nashi ya canza fuska cikin Tarin damuwar dake dankare a zuciyar shi yace Sai dai salisu akwai wani abu daya faru wanda sam ba dadi Cikin damwa da halin da d'an uwan nashi ya shiga ya dube shi me kuma ya faru yaya? Nan ya shiga kora masa bayani tundaga kan abin daya faru da salima ta hanyar sakacin mahaifiyar su Har zuwa hukuncin daya yanke akan hajara nata fito da miji itama ckin wata biyu da kuma Shawarar zuwa wajen mahaifin yaron Allah sarki d'an uwa mai dadi sai gashi tashin hakalin da shi baban ya shiga yaso yafi na baba abdullahi nan ya shiga tausar dan uwan nashi akan yayi hakuri babu dadi sam amma yanda ya yanke zuwa ga mahaifan yaron ma yayi insha allah zai rakashi suje Amma maganar aurar da hajara ga duk wanda ya samu yayi hakuri ya bari itama ta fito da wanda take so cikin kwanciyar hankali amma yaran yanzu sam ba amusu haka nan dai suka cigaba da tattaunawa sun tsaida magana akan jibi lahadi zasu je wajen alhaji ibrahim din yasan halin da ake ciki Basu rabuba sai bayan sunje masallaci sunyi sallar la,asar kasuwar da baba baikoma ba ranar kenan ciki farin ciki ya kasance Kamar yadda suka ce Ranar lahadi suka samu alhaji ibrahim har gida inda suka kora masa bayani komai akan abin Da yaronsa ya aikata ya musa da farki saida yaga bawasa dan mahaifina ya dau zafi akan zasu shigo da hukuma cikin Batun tukun ya amince cewar zai tambayi yaronsa inshi ne ya aikata Inda take ya nemi faisal din ya tambayeshi gabansu Babu kunya yace shine amma gaskiya bazai aureta ba kuma yaro yace inta haihu ya barmata Nan fa su baba suka ce sam dole ya amshi yaro inta haihu Nan dai suka tsaida magna da kyar akan zai cigaba da kula da ita harta haihun tukun amma su bangaren su basason yaron Sukuma su baba abdullahi sunce dole ya amsa haka dai aka rabu duk ba dadi Inda kamar yadda suka ce sun dauki nauyin Kula da salimar wadda zuwa yanzu tana d'akin uwarta ta tana renon cikin Uwar ke kwasar takaici Amma babu yadda ta iya dan anfi karfinta tanan bangaren tana ji tana gani salisu da d'an uwanshi sun shirya amma Bata da kwanciyar hankalinma da zata kira hajjo bare tasani .dan ita yanzu ta kanta take damuwarta kadai ta isheta haushin hajjon ma take ji gani take duk ita ta jamata *********************** Na ciga da renon cikina cikin kwanciyar hankali Ahaka har cikina ya shiga wata tara lokacin ahmad ya dawo Muna zaune ina kasa Inda nayi sallah dan Nafi jin dad'in zaman Kasan Ahmad na kan kujera Kusa dani ya kalle ni yace qaunah gashi Fa har kin shiga watan haihuwa dame dame Ya kamata mu siya Na tanadin haihuwar ? Na dago na kalle shi nace ni bansan dame Dame ake siya ba To yanzu yadda za ai Anjima zan kaiki Gidan abokin Idris nasan fatinsa ta san Komai tunda yana fadamin Ita ke siyayyar ta in zata . Haihu nace tom allah Ya kaimu anjimar Kamar yadda yace bayan anyi sallar .ishsha,i Yace na fito mu tafi Nan nadau hijabina. Muka nufi hanyar gidan Tunda ba nisa a kafa Ma muka taka Nan naga mun tsaya a wani Kofar babban get Waya ahmad ya kira Idris fati kam ta na nan Sai yace mai Shima yana gida A a dama madam na Kawo wajen uwar,gida Gata nan zata shigo A a kaji ka da wani zance Yau she gidan namu ya zama bak'onka ne? Kaga malam ka shigo da Ita mana in ka barta Ta shigo wazai nuna Mata bangaren mu? Cikin dariya ahmad Yace to gamunan Nan muka tura get din Muka shiga nan naga Daga ciki ashe babban Gida ne Bangare bangare ne a jere Wasu na kallon Wasu sun kai goma sai dai kowanne Da kofar shi da ban duk gini ne iri d'aya Na dai fahimci kusan al,adar garince duk yawancin gina ginensu Family hause suke Duk yaransu insunyi Aure tare suke zaune Dasu waje guda Nan muka nufi na Ban garen dama nan ya Kwankwasa kofar Wani yaro ne da ba. Zai wuce shekara goma . Ba yazo ya bude mana Kofar Inda muka shiga Wata mata ce fara Gajera tana da jikinta Masha allah zata kai shekara talatin da biyu zuwa da uku ta ta fito daga wani daki cikin Fara,a tana mana sannu da zuwa A a ahmad kune sannunku Da zuwa bismillah Yana daki ma ai kushigo tace Tana mai kamo Hannu na muka Nufi wani daki Daban ba inda ta fito ba Parlour ne madaidaici Daga gefen shi kuma Wata kofa ce alamar kitchen ne a wajen Sai wata kofa datake Kallon mu wadda itace Bedroom din dan nan ta Nufa tana cewa bari ta kira shi Nan nabi parlourn da kallo Kujerune saiti daya Masha Allah ba laifi Suna da kyau sai Daga gefe firjine dan Madai,dai ci Sai kuma plastma yar madai daiciya a Like a bangon gefen Badai wani tarkace a sam Tana da tsafta kmai Fes fes A a baku zauna ba saika.ce wani bako Kaima saika tsaya Baka ce ta zauna ba Murmushi yayi ai Wajenki na kawo ta Nidai ina uban gayyar yake? To ki zauna mana Nan na ta nuna min kujerar dake gefena na zauna ahmad dai na tsaye da alamar ba Zaman zaiba Yana nan fitowa yanzu Bata rufe baki ba sai ga Wani mutum Ya fito daga bedroom din Sanye da jallabiya Bakine kakkaura yana da Tsayi ba laifi Shima dai gaskiya Ya manyanta kadan Dan zaikai arba,in Ya girmewa ahmad kam Sosai Ya kalleni a a amarya Sai yau aka san hanyar Gidan namu ? Matar dake zaune itama.. Ta danyi dariya ai Ba laifinta bane Laifin ahmad dinne Da bai kawota ba Ahmad yace kasan yanayin Aikin namu ina tason Inga na kawo tan allah Bai yi ba Ai gashi dai ka kawo mana ita yanzun Cewar idris da zuwa lokacin ya karaso suka yi Musabaha Ahmad yaja hannunshi ya kalli fati to gatanan Fa na kawo miki ita ne Zata tambayeki ya karasa suna masu ficewa Ni da kaina ke sunkuye Na dago na kalleta Tamin murmushi Tace Kice mijinki dai ya kawokine ba dan gaisuwar kawai ba Tashi ce ta taso ku Nayi murmushi danni walllahi ahmad Ya hadani da aiki wai Wani in fada mata nayi Tunanin zai zauna ne Ayi maganar dashi Amma sai ya barni ya fice Ta tashi tace ina zuwa Nan naga ta bude kofar Dana ke zaton kitchen ne Can jimawa ta fito Hannunta rike da filet Ta ajiye min ta bude firji Ta dauko pure,water guda biyu ta dora min Akan wani filet gashi bismillah Cikin jin kunya nace mata alhamdulilah A koshe nake saida muka ci abinci Muka fito Kinga ni ba tambayar nayi ba kici abinci Kawai Allah kam na koshi bari .dai insha ruwan Na dauki ruwan daya na fasa na dan sha Tunda dai kince bazaki Ciba ainima zan rama Wataran zanzo Gidan naku Inkika bani abinci aibaci zanba Nidai aikina murmushi Ta kalle ni yace zaki tambaye ni ko? Ina dan wasa da hannu na cikin hijabi Cikin jin kunya Nace dama maganar kayan baby da zamu Siya ne shine nace bansaniba yace in tambayeki Ta kalleni cikin murmushi wanda na fuskanci kamar d'abi,arta ce Ok Ba matsala me da me kika siya zuwa yanzu? Bamu sayi komai ba ok Yanzu bari na kira ahmad din sai yazo inmasa lissafin komai arubuta Ta leka ta kira yaronta me suna Aliyu ywanda ya bude mana kofa tace ya kira su abbansu inda ahmad suka shigo nan Ta shiga masa tsiya akan Dama wannan maganar ce yawani turo ni Nan suka shiga lissafin komai tundaga kan kayan Baby har zuwa kan su wardrobe din baby da katifa da flarsk din ruwan zafi duk da ina dashi tace Mukara daya Sai maganar kayan da Zanyi fitar suna ta sanar Dashi su nan kafin ayi haihuwar ma suke tanada Inda yace wannan ta barshi tukun Sunyi da ita zata siyomin Komai amma agidanta za a aje in na haihu Sai ta kawo min Saboda bazai yiyu Mu kai su gida tun yanzu Ba Nan suka yi lissafi ya dunkule kudin yabata Inda ta tabbatar mai gobe zata je kasuwa inta Dawo saina zo inga Kayan Muka yi sallama inda ta Rako mu har bakin Kofa tana bani Hakurin bata san da zuwanmu bata bani Komai ba nace babu komai Dan gaskiya yadda ta sakar min fuskama Ya faranta min kamar Bata girmeni ba Bata da girman kai Sam Kamar yadda tace washe gari da yamma ta bugo wa ahmad wayar ta dawo Kasuwa inda bamu jeba sai washe gari Da safe Ba laifi tayo mana Siyayyah ba kadan ba Tundaga kan kayan baby Tunda ba asan mai Zan haifa ba ta siyo Wadanda maza za su iya Sawa mata ma haka Sai kayan sanyi har Kala hudu kownne da hularsa da safarsa sai safuna suma daban sai hulunan sanyi Da setin man shafawa na babyn da towel shi guda daya Sai zanin goyo irin na sakar zaran ulu da pampers me 50 Sai wardrobe da katifar baby duk dai abin daya kamata ta siyo Saita ware wata leda Ita kuma pad ne aciki da sabbin pants sai reza da jik da dettol da man zaitun tace wannan suma inzani asibitin Zan hada da zannuwa na Guda biyu da kayan baby Da pampers din muje dasu haka ta zaunar dani .tana bani shawarwari da kuma Yanayin da idan naji shi Zanyi magana muje asibiti Nan muka ware ta bani su tace dasu zamuje asibiti na tafi dasu gida ita kuma ta adana min sauran ************************* Ranar alhamis ina zaune da yamma a daki Lokacin ahmad ya dan Fita dumamen tuwo ne nake ci tun safe n dumama ban iya ciba sai da yammar na kara dumamawa jinai wani ruwa ya fara zubomin kamar fitsari cikin mamaki nasa hannu na na dan daga zanin saina ga na jike jagab kamar wasa naji marata ta murda bayana ya rike min na yunkura zan tashi amma na kasa *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*✍️ 09/11/2022, 2:22 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 26*_ K'okarin dafa kujerar dake kusa dani nake na tashi amma ina na kasa Haka na koma na zauna Ina jan addu,o,i Can jimawa kuma sai ciwon ya lafa na koma na dan kwanta tsakar dakin Duk da aunty fati tace Innaji irin haka inyi Magana sai naga baida ce ba daga dan jin ciwo Inyi magana gwara na Dan kokarta Ikon allah kuma daya lafa sai naji Shiru har na kokarta na tashi na nemi wani zanin na daura lokacin sallar mangariba ta karato Nasan duk inda ahmad Yake ana idarwa zai dawo gida Sai na tashi na fita nashiga zagaye tsakar gidan dan a asibiti ana Fada mana in mun shiga labour karmu zauna waje daya mudinga motsa jiknmu Can saina ji ruwan yana kara zubowa yana bin kafata haka dai ciwon inya taso sai ya lafa Shigowar ahmad da sauri ya karaso wajena lafiya kuwa yana mai riko hannu na Nace marata ce ke murdamin ina ga fa Na kuda ce Da sauri ya saki hannuna bari na kira hajjo Muje asibitin ko A a kabari tukun ajima Ai ciwon in ya danyi Yana lafamin kinga Bana son shirme ina Zuwa gashi har ruwa kike Zubar wa Da gudu yaje ya kira hajjo Wadda ta taho a firgice zanin ma bata karasa daura shiba ta zo ta same mu ina tsaye har Lokacin tsakar gida shi kuma ahmad ya shiga daki Dauko min hijabi da Kayan dana hada a wata yar jaka madai daiciya Ta karaso waje na cikin sauri sannu aminatu Sannu kinji Zaki haihu lafiya lau Sannu Binta nashiga yi da Kallo cikin tsananin mamaki ni hajjo kewa sannu dan ciwon dana Keji ya lafa bana jinshi . Yanzu nidai ban iya Cemata komai ba Har ahmad ya fito ya Kulle kofar Hannun shi rike da Jakar A a meye ka dauka a jaka Kuma ? Ta tambayeshi Kayan daza a bukata ne a asibitin dole ai sai Munje dasu .mugani dame dame ne ne ciki Ya mika mata nan Ta bude a A lokacin Ne kuma marata ta ta karta kafafuwa na suka. Rike na durkushe a wajen ina murkususu Ahmad ne yayo kaina da sauri Ya kalli hajjo dake bincika jakar tana cewa a a kuce har kunyi siyayyar ku bansani ba Ahmad yace hajjo zoki kamata kinga abin data ke bawan allah duk ya rude da sauri ta karaso To,to kamata zakai ai Mu tafi daurewa ake. Dan haka tayi dauriya Allah na tuba inba ku Yaran zamani ba Ai mu a gida muke Haihuwar mu lafiya Lau da zaka bi ta tawa Ma ai bawani asibiti da za a kaita Bare su ciwa mutane Kudi ka kamata mu Kaita daki kawai na amshi haihuwar tunda Mu ma dai haihuwar ba yau muka fara ta ba Ta karashe maganar cikin son ya yarda shiyasa ta faro daga farko Kamar zata bashi shawara ta kare da ya Kamata a kaita dakin Tunaninta in har ita ta Amshi haihuwar a gida yazo cikin Sauki saita cika. Burinta salin alin Zata matse yaron ta Hana shi kuka kafin Uwar ta farfado ita Kuma uwar bazata wani taimaka mata ba harsaita ga ta galabaita Yadda ko anje asibitin Ma zaiyi wuya ta rayu Ta sani sarai ba ason Haihuwar gida yanzu saboda zamani ya canza Ahmad yace a a hajjo Gwara dai asibitin yafi Saboda can din sunfi Sanin yadda za akula Da mutum kuma Koda wata matsala suna Sani suna kokari wajen Ganin sun maganceta Gwara muje can din To dan ubanka ni zaka Fadawa wani sanin haihuwa da yadda za a amsheta ninace gida zata Haihu inkuma kai Ka haifi kanka bismillah Ka dauketa ka kaita asibitin mugani Duk maganganun da Suke ina jinsu sama sama Saboda ciwon daya turnike ni na fahimci Suna jayayya ne akan Kaini asibiti Na rike hannu ahmad Da dama ajikin shi Nake kwance da kyar na Bude bakina wanda nasan shi kadai ne zaiji Please kukaini asibiti Dan allah kaji Hajjo dai na tsaye dan bata san ina masa Magana ba dan a d'an gefe take ta kasa ta Tsare tana jiran ya kaini Daki ta amshi haihuwa Hajjo ba maganar bin Maganar kiba ce bazanyi Ba abin danake so kigane ba a wannan yanzu asibitin yafi Nace kamin shiru ka Kamata ka kaita daki Amma.. Da sauri ta daga masa hannu banason wani iyayinka da surutu Nace nice nan zan amshi Haihuwar jikana da kaina Bawani asibiti ehee Duk yadda ahmad yaso fahimtar da hajjo amma Ina fir taki fahimtar shi Akan dole ya kamani Yabi umarninta ya bude Dakin ya kaini ya jinginar dani Jikin kujera Ya nemi waje ya zauna Hajjo ta karaso ai ba zama Zakayi kasani gaba ba Fita zaka yi kabamu waje Haka ya tashi ya fita ya tsaya bakin kofa bawan allah sai zuwa yake da dawowa Tunda ahmad ya fita juyi kawai nake hajjo dake kan Kujera hankalinta Kwance ko taba ni bata yiba Anjima kadan dai Zata ce sannu kinji Snnu bi ahankali tana daga zaune ko tabani Bata yi ba ita sannun dan ahmad dake bakin kofa ne yaji Shi dai ba a son ranshi ba hajjo ta hana akaini Asibiti sam amma baisan yadda zai yi da Ita ba Haka har akayi sallar ishsha,i amma shiru sai azabar ciwo dana ke sha Ni kad'ai nake juyi. Hajjo na zaune abinta Ita addu,a ma take allah Yasa karna haihu na Mutu ma gaba daya a huta dani da d'an Abu kamar wasa har karfe sha biyu shiru Shigowar baba hajjo na dakin mu Ahmad ne daya ji shigowar baba ya karasa ya Amshi laidar hannun shi Suka karasa kofar Dakin hajjon yana tambayar shi Lafiya har yanzu baiyi. Barci ba Nan ya fada masa abun Daya faru Wannan ai shashanci ne yarinya na cikin ciwo tun Magriba har yanzu kace Tace karku kuje asibiti Ina ita hajjo kira min Ita ka shirya matarka Ku wuce asibiti me Zata iya mata a gida Maza kaje kuwuce bari Na kira Alhaji baba Alhaji baba makocin mu ne dan Dan Allah ya taimaka mana Da motar shi tunda dare yayi yanzu a wuce a sibitin Nan ahmad yazo ya shigo lokacin jikina gaba daya yayi laushi ni kadai nasan halin dana ke Ciki hajjo na zaune Saika rantse wani abun take tsinanamin . Ahmad yace hajjo baba Ya dawo yana kiranki Baka cemai matarka ke Nakuda ba nake tare da Ita Na fadamai yace dai inkiraki nan ta tashi to bari naje naji kiran na dawo Hajjo na fita da sauri ahmad ya karaso wajena ya kamani sannu kinji sannu ya tashi ya kara dauko min wani zanin Ya taimakamin na daura Yasamin hijabi tashi Mu tafi nayi magana Da baba asitibi zamu Wuce ganin na kasa Ta shi yasa ya kamani Ya dagani da kyar nake Takawa muka nufi waje Ya kulle kofar muka yi kofar dakin Hajjo Tana shiga ta tarar dashi yana waya akan dan Allah alhaji baba ya Taimaka mana da mota Inda yace ba matsala Mu fito Ya sauke wayar yana Binta da kallo Ita tayi saurin magana Motar me kuma kake Cewa a taimaka mana da Ita Ya kalleta aminatu za a kai asibiti Au ahmad d'in cemaka yayi nakasa amsar haihuwar ne da har sai anwani je asibiti Ya kalleta haba mero meyasa kike hakane Taya ya zaki ce ke zaki Amshi haihuwa? Zata yi magana yace kibari kawai a wuce asibiti da yarinya To shikenan ai sai a wuce asibitin tunda ni kun raina kokarina Ta karasa fadar tana mai neman waje ta zauna dai,dai lokacin mun iso kofar dakin nata Babane ya lek'o ahmad kufita kofar gidan alhaji baba ya fito da motar Yace to baba nan muka nufi Kofar cikin takawa a Hankali mun tarda motar Mutumin yana tsaye bakin motar nan ya bude mana ahmad ya zaunar dani a hankali zai zauna kenan Sai muka ga hajjo ta Fito da ita da maman aisha kowa ya taso ta ita kuma naji dai hajjo na Fadin ta koma basai ta Biyo mu ba Amma tayi mirsisi ta karaso bakin motar Inda dole ahmad ya koma Gaba shida alhajin Ni kuma hajjo da maman aisha suka sani a tsakiya Muka nufi asibiti maman Aisha ke ta min sannu Har muka isa Muna zuwa akayi labour room dani inda ga mata nan birjik nan aka shigar dani wani daki mace daya ce a gefe na ta na kwance kamar ba nakuda take ba Likitar da zata dubani tace na kwanta na kwanta tace na zare pant din jikina na cire shi da kyar ta bude kafafuna Ina ji ta zurmuk'a min hannu wata azaba ta ratsani ta ciro hannun tace na sakko Na sakko Biyoni na bita muka fito Ta kalli su hajjo gaskiya da alamar ta dan dad'e cikin nakudar amma dai har yanzu da sauran lokaci sai zuwa 5am zata haihu dan haka zamu bata gado Hajjo ce tayi caraf wajen cewa a a dai gwara mu koma gida gaskiya danni Banyarda da kwanan asibitinnan ba in biyar din ta kusa dai ma dawo Babu yadda ba ai da hajjo ba akan gwara mu tsaya amma ta tubure sam bata san wannan ba Sai dai mu koma gida Haka muka juyo gida duk Irin azabar dana keji. Muna dawowa muka shiga daki hajjo da Maman aisha suka wuce Dakunan su suka kwantawarsu Ahmad ne keta faman yimin sannu ya rasa yaya zaiyi baba ma yazo bakin Kofar tamu dan hajjo ta fadamai wai sunce ba yanzu zan haihuba shiyasa tace mudawo Yamata fada akan meyasa zata ce mudawo Inda itama ta hayayyak'o mai dole tasa yayi shiru Nan yace ahmad yamin ya jiki me yasa ka biyemata kuka dawo Aida itan andawo da ita Kai saika zauna da aminatun amma bari ajima din inyaso sai a koma Wasa wasa har zuwa 4,30am ban haihuba dole tasa muka koma asibitin Nan ma suka kara dubani suka ce har yanzu kan 'Dan bai tahoba Nan alhaji baba wanda shi ya kuma kawomu yana da karamci mutumin sosai Yabada shawarar mu koma gida kawai a kwai Wata babbar likita dake Bayan layin mu yasan ta na gida yau muje saita zo har gida kawai ta dubani in takama mu kara dawowa asibitin saimu dawo Munkoma gida ankirata nan tazo da kayan aikinta ta dubani tace haihuwar tana kusa insha allah ta fara tabo kan yaron nan maman aisha da mutanen gida suka zo suka cika dakin saika ce hauka Likitar ta,kallesu kudan bamu waje dan allah Haka dai aka samu suka Fita hajjo tazo ita lallai saita shigo dan taji takaici daba ita bace zata amshi haihuwar ba Tasan zaimata wuya burinta ya cika a yanzu Ita ma kuma likitar tace basai ta zauna ba Ta fita Haka likitar keta fama dani harta nishin da zanyi ita ta dinga koyamin cikin lallashi . Gashi ta hanani hade kafafuna ta rike su Haka mukaita fama da dai taji shiru sai ta dauramin ruwan nakuda ko minti biyu ban cika ba da fara shigar ruwan jikina wani irin ciwo ya taso min wanda duk da banji irin shiba Inda na dinga wani irin nishi karfe dayan rana Dai,dai allah yasauke ni lafiya na haifi baby boy dina inda aunty hajiya sunan likitar ta shiga gyara babyn lokacin ne kuma wani ciwon ya taso min ita ta taimakamin har mahaifa ta fado Har lokacin su hajjo na bakin kofar lokacin da hajjo ta ji kukan jaririn bakarin min faduwa gabanta yayi ba shikenan dai ankara nasara akan ta ta nufo kofar zata shigo amma ta jita a rufe dan aunty hajiya ta kulleta daga ciki Saida ta gyare jaririn tsaf ta goge mishi jikinshi da man zaitun tukun ta ciro fallen zani ta miko min shi ina daga jingine a inda nake ga abin da allah ya baki aminatu Na kalli jaririn da ta ke mikomin me kama da babanshi sak tubarkallah masha allah fari tas dashi sai tsotsar baki yake babu inda ya baro mahaifinshi cikin hamdala da godiya ga allah nasa hannu na amshe shi Nan na amshe shi Kofar ake bugawa da karfi a bude mana kofar mana haba bata haihuba cewar hajjo cikin masifa Aunty hajiya ta yi banza dasu ta tashi ta shiga gyara wajen saida ta gyare shi tsaf tace indan matsa na matsa ta gyara inda na bari tukun ta ce na cire zanin jikina na cire ta bani pad tace na gyara jikina kafin lokacin Wanka amma pad din data turamin tace karna cire yanzu sai can anjima na cire na sake wani haka na tashi ina jina sakayau kmar ba jikina ba Na daura zanin tukun taje ta bude musu kofa aikwa kamar jira suke Hajjo ce ta fara fadowa dakin cikin sauri tana zazzare ido Ina jikana yake ko kallonmu batayi ba Tayi kan gado inda ta hango jaririn Cikin sauri ta rarumeshi Ta shiga karemai kallo Tabbas ahmad ne wannan Kamar yayi kaki ya aje Cab dan kari haka ta kurawa jaririn ido sai kuma tayi waje dashi Aunty hajiyar cema ke cemata adora ruwan wankan yanzu amma dan allah kar acika ruwan zafi sosai madai daici daga uwar har jaririn akwai magungunan da zan rubuta a siyo su zasu taimaka mata sosai Ita dai hajjo hankalinta yayi gaba inda tana fita mutanen gida suka yi mata caaa kowa so yake yaga jaririn tuni taji ranta ya baci ba haka taso ba shiyasa ta so ita zata amshi haihuwar ai yanzu bata da damar shiga dakinta kuma da jinjirin da uwar ranar nan Yawo jummai ce ta amshi yaron hannunta ta daga shi tana addu a masha allah allah ya rayamana kan sunna hajjo ai sai a dora ruwan zafi ko bari a zo akira inna tazo ta wanke shi inna wata mata ce unguzoma aikinta kenan wankan jarirai duk haihuwar da akai a unguwar ita ake kira tazo ta yiwa jariri wankan farko Acewar su inba ita tayiwa jariri wanka ba to yaro baya fita kuma zai tashi da warin kashi sun riga da sun canfa wannan Haka hajjo taje ta dora ruwan zafin Ahmad da sauri ya shigo dakin ganin hankalin mutane duk yana ga jaririn kowa bata tawa yake ba suka gaisa da aunty hajiya tukun ta rubuta magungunan da za a siyo tace a nemar min tea me kauri tukun da abinci kafin insha magananin ya sallameta yana mai mata godiya ta wuce Nan ya dawo kusa dani inda nake zaune ya zauna sannu kinji nace yawwa ya jikin naki? Da sauki babu abin da kike ji .eh banajin komai To bari na hado miki tea din tukun kafin asamo abincin nace to Nan ya tashi ya hado min Tea din da sauran ruwan zafin dake flarsk tun na jiya dana zuba na shiga kurba duk da bakina babu dadi sam A lokacinne kuma ya kira aunty fati ya fada mata allah yasaukeni lafiya Nan tace tana nan tafe insha allah Bata dade ba sai gata Dauke da flarsk din ruwan zafin da wani yaro yana biye da ita shima Dauke da setin robobi Da wasu daga cikin siyayyar da mukai Aikwa nan mutane suka shiga binta da kallo Tana shigowa dakin sai su maman aisha suka biyota nasan duk gulma ce ta dawo dasu ganin ta shigo hannun ta dauke da kaya Hajjo dake gindin murhu tana jira ruwan wankan ya tafasa maman aisha ta isketa hajjo gafa can naga wnnan matar abokin ahmad ta shigo hannunta dauke da wasu kayayyaki harda wardrobe din baby fa da katifa wani yaro yana rike dasu ta karasa fadar cikin gaza boye zallar hassadar ta Kaya kuma kamar ya muje ingani Lokacin data shigo aunty fati ta na kara tattara min dakin tana neman inda ya kamata ta hada wardrobe din katifar da sauran kayan duk suna baje a kan gadona *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*✍️ 09/11/2022, 2:23 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ *_PAID PAGE 27_* Bin kayan ta shiga yi da kallo kafin ta kalli Aunty fati data ke gaida Ta hajjo ina wunin mu Barkammu da masu Jego fa allah ya raya Lafiya lau to amen Sai kuma ta karasa kusa da kayan tana daddagawa Wadan nan kayan fa Duk waya siye su haka? Ai wannan sunyi yawa Aunty fati da bata san Halin hajjon ba Ta kalleta cikin Murmushi ai nice nayo Siyayyar nan hajjo. Sunyi kyau ko? Ke kika yo siyayya da kud'inki? hajjo tace tana Mai dafe kirji Aunty fati tace a a baban d'an dai Nidai ina gefe ina kallon Ikon allah da yadda hajjo Ke faman gwagwgwale ido taga kaya to wannan wacce irin mata Kenan ita yakamata ace Tun kafin in haihu ta tabuka wani abu ko ta Amsa wajen mijin Ta siyo amma na Haihun ko pant din da Za asawa jariri bata yi Maganar shiba sannan Taga kaya wai dan karfin Hali sunyi yawa Ina kallon aunty fati Na maganar ban dakatar da ita ba kaya dai anriga da ansiya Cab ai wannan bannar kudi ne fisabilillah Yanzu wannan abun robar da kuka siyo Meye amfanin shi Ina ce ga sif nan Kina da ita amma Dan salon barna Da son kwaikwayon Abin daya fi karfinku Sai kun siya ta fada tana mai nuna wardrobe din Babyn wannan iyayan Robobin su kuma Duk na wankanne?. Ganin ba amsa duka Munyi shiru yasa ta cigaba ai wallahi da nasan Duk zakuyi barnar kudi Haka da bazan bari Ba sai ya kawo Kudin inma a sif dinne Bazaku sa kayan ba ai Ko riyo ne sai a siyo Robobin kuma ai Ko surukar hajiya data haihu ni aka bawa Na siyo mata robar ta Mai kwari dari shidda da hamsin amma ji iyayan Robobi haba kudai wallahi yarannan kun San salon bannar Kudi Amma ba laifin ku Bane laifin shi ahmad 'Dinne daya mai dani Uwar banza zai zo ya Same ni wallahi zai San ya munafunceni Aunty fati sai ta saki Baki tana kallon Ikon allah dan ita bata Ga wasu kaya anan ba Allah na tuba ina Abin yake dama haka Wannan matar take Nan dai hajjo tagama Masifarta ta yi gaba Tana fita aunty fati ta Kalle ni wai dama Haka hajjo take ? Ta tambayeni tana zama bakin gado alamar Mamaki ya kamata Nace hmm kad'an kika Gani indai hajjo ce Cab wallahi tana da matsala wadannan yan Kayan da aka siyo Shine take wannan Fadan naga dai jikanta Aka siyowa tunda ni banga wani abu anan ba Naki inma haka ne Allah yabawa maman mijina hakuri cab wallahi Siyayyar haihuwata ta fari ita taje ta hado min Komai da kud'inta bama musani Ba sai ranar da na haihu Kinsan muna dawowa daga asibiti saiga ta Da kaya riki riki wallahi Kuma muma munyi siyayya kuma tagani da Abban aliyu ya mata maganar meyasa ta wahalar da kanta Catai babu ruwan shi Ba shi tayiwa ba jikanta Da diyarta tayiwa danni ma harda dinkina kala Biyu da kuma takalmi da Gyale yaro ma masha allah baki ga kayan data Harhado mai ba Kinsan mu duk kafin Ki haihu muke dinkunan Mu mama bata da damuwa sam ita ta dinga Kula dani tana kwana Tare dani a lokacin har Mukayi arba,in Daga baya ne dai haihuwa ta biyu na fara Amsar kudin siyayya hannun shi sai dai Ita ta kawo yan kayan Barkarta Na kalleta nace allah Yabaki saiki kara riketa Ki cigaba da mata biyayyah wallahi kinyi Dace Ta kalle ni kema kici gaba Da hakuri watarana bazata yi haka ba Ai dai ya,yan nata yanzu Suka fara auren tunda ga Biyar nan gabanta duk Maza zata ga surukai Kala kala Yawo jummai ce ta lek'o Tace in fito ankai ruwan Wankana in kuma Miko robar wankan jaririn Na mika mata Ta kira hajjo tace na fito Dan hajjo kewa yaran matan Gidn wankan jego Kije kimata kawai Yawo jummai . Haba hajjo ina Zan mata kedin yakamata dai kimata . Tunda dama ke keyi Musu . Nikam aini nace kimata. Ko haka yawo jummai ta Juyo ta kalleni. Wuce muje in miki Ranar yawo jummai ce Tamin wanka tas duk da Ina noke noke Ita babu ruwanta Nan ta gasani da kyau Duk da azabar ruwan Amma naji dadin jikina Sosai Lokacin dana dawo dakine Kuma na tarda aunty Fati ta gyaremin Komai tsaf saiga kiran Wayar yan kano nata Shigowa ana min Barka ciki harda baba abdullahi da tunda Suka tafi daga kawoni Bai kara kiranaba Nan yake sanar min Inda yiyuwa zasu zo Insha allah shida su yaya Yusuf bakaramin murna Nayi ba jin zasu zo Nima zan ga yan uwa na Gwaggo binta ma tace Min diyarta aunty ummi Zata zo nan dai da aka Shirya jariri aka miko . Shi aunty fati ta shirya shi cikin wasu kayan sanyi lafiyayyu sai santin Jaririn take duk mutanen gidan babu wanda ya kara lekoni daga yawo Jummai data ke dan zuwa da dawowa harma Data gama abinci ta kawomin nidai banciba aunty fati cema ta dan Diba taci Nan nashiga tunanin da A gidane cikin dangina Na haihu yanzu Ina nan cikinsu Bazasu barni ni kadai ba Amma nesa bata Maganin kusa Sai dare aunty ta tafi tace min zata dawo gobe insha allah asan tsarin Da za ayi na sauran siyayyar tunda ba asiyo Kayan yaron duka ba ga Kuma siyayyata amma Munyi da ita baza a bari hajjo Tagani ba ********************* Yanzu ahmad dan munafurci shine kaje Ka zagaye kabawa fati Kudi tayo siyayya har haka Saika ce hauka ni dana ke mahaifiyar ka bani da Matsayin da zaka bani Ne ko kuwa kana tunanin Bansan abubuwan da ake Siyowar bane dai dai Talaka amma kun tashi Kun dingimo abin Daya fi karfinku Shegiya ita fatin Nasan duk ita ta tsara ka Akan hakan wato yadda Ta mallake mijinta Take juya shi sai Abin data ce haka. Ta zo ta tsaraka kai Kuma ka danka mata Kud'i ko ni baka bani ba Saboda ita tafini ko Ahmad da ke zaune kan Tabarma daga bakin Kofa ya dago Ba haka bane hajjo To yaya ne uban tsari da tsare tsare wallahi Kadaiji kunya kowanne 'Da na kishin mahaifiyar sa amma kai sam baka Damu dani ba Kiyi hakuri hajjo To yazan yi dama inbanyi Hakuri ba yanzu dai Abin da zan fadama tunda Ta haihu dole abincin ku Ya dawo nan kasan da Wannan dan haka Ka kwaso kayan abincin dakin naku sai adinga Hadawa da na nan ana Dafawa sai ana dibar Muku dan kasan dai Ba wani iya girki zatai Ba Sannan maganar kudin Iccen da za ana dafa Ruwan zafin wankan Jegon shima zaka bada asiya da yawa a ajiye Hajjo zan dai bada ki karo kayan abincin Amma na dakin mu Abarshi sannan nawa ne Zai isa asiyi iccen? Too kayan abincin dakin Naku ne baza a ta'ba ba Ko yaya ina ce dai girkawa za ai ko ? Adai bar wannan hajjo Ga wannan ku karo Ya irgo kudin ya ajiye Mata ta kalleshi ganin Kud'in da dan dama Yasa bakinta yin Shiru Sauran na iccen shi Ka kawo dubu biyar Nan ya lissafo ya ajiye mata Nan dai ya tashi ya tafi Koda yazo da daddare kwanciya dan lokacin naga daga wajen Hajjo aka kawo min Abincin dare saina Dauka tunda Yau na haihu shiyasa Ta kawo min Shine yake sanar dani Girkina zai koma wajen Hajjo intayi zatana bani Saboda jego Banso hakanba Amma dan karna cika Korafi sai na bishi Da to kawai ************************* Tunda na haihu yau kwana Uku kenan da safe yawo jummai zatawa yaron Wanka nima tamin Dan hajjo Tace ita ta barwa yawo Jummai ta dinga yimin Nima kuma nafi son Ita din tamin . Sai dai wata al,ada da hajjon Ta tsiro daga gari ya waye zata shirya ta fita Unguwa bazata dawo ba Wani lokacin sai Karfe biyun rana Tukun ta dora girki ga jego bata gama wa sai bayan la,asar adan zuboshi bashi ba yadda Yake dole da dare Saina hada shayi na Sha ina yin baki yan Barka haka suke zama Su tashi babu abincin Basu Dan ma ni Aunty fati Kullum in zata zo zata Riko abinci ta kawo Min ta tambayi ahmad Kud'in kayan da zata siyomin yabata Ta saimin less da atamfa biyu duk ta bada d'inki harda takalmi Da gyale harda jaka Yaron ma ta kara siyomai.wasu kayan Ahaka dai muke tafe har ya kasance jibi suna Da safe aunty ummi ta Kirani suna tafe ita da Aunty sameera matar kawuna cikin farin Ciki na bisu da addu,ar Sauka lafiya Ikon alllah saiga kiran Yaya yusuf shima Suna tafe dashi Da baba abdullahi da su salem da ahmad ya shigo na fada masa sai yace eh baba abdullahin Ya kira ya fada masa nace to wanne abinci za a musu Yace hajjo tace zata yi nidai bance komai ba Haka kaza lika bangareb hidimar sunan na abinci Bai cemin ga yadda za ai Ba nima kuma daya ke. Ba sanin yadda ake nayi Ba ban tambaye shi ba Sai aunty fati ce ke tambaya ta yaya za ai Da abincin suna Nace bansaniba tace Inmasa maganar Koda ya shigo na masa Maganar cayayi duk ya Sallami hajjo da komai Ta amsa na abincin Banwani damu ba tunda Abincin suna ne dai Dole ta fito dashi ayi K'arfe 5pm su aunty ummi suka sauka Ahmad shine yaje tasha ya tarbosu dan basu taba zuwa ba Nayi farin ciki sosai da ganin y'an uwana ganin Tunda nazo babu wani nawa da nakara gani Sosai aunty ummi Suka shiga mamaki Ganin irin gidan dana ke Zaune ga shi daki d'aya tall aunty sameera ce da bakinta baya shiru Suna shigowa Ta ce wai aminatu ban Gane ba kina nufin nan Ne dakinki ko Kuma dai d'akin surukarki ne dai Na kalleta nasan halinta Tsaf aunty sameera bakinta ba dai surutu ba Da neman aibun wani Aunty ummi ce ma Ta danne nata mamakin Tace tunda kika ga nan Aka sauke mu ai alama Kenan Dama mama ta fada tunda taga sun dage . Babu wanda zai biyo Yarinyar nan lokacin Auren akwai abin da suka.shirya cab allah ya Kyauta dai amma gaskiya ina auren zumunci bai yiba Nidai ina jinsu suna Kana nan maganganun su saina yi tsit dan ni Banga me zance ba Koma ina nake zaune Nidai tunda ina Zaune da mijina lafiya ai Nagode wa allah Maganar daki daya bata Dame ni ba tunda nasan. Ba anan zamu dauwama ba kayan daki kam Da suke kushewa shima Bai dameni ba Nasan komai lokacine Tunda ahmad ya min alkawarin insha allah Zuwa nan gaba in Komai ya dai,dai ta Zai canza min Nan dai da suka ga Bance komai ba sai Suka tambayeni Ina surukar tawa tunda nace gida daya muke Nace tana can bangarenta ba ajima ba Kam sai gata yar halak Tazo abun mamaki ta sakar musu fuska sun Gaisa cikin mutumci Bazaka taba cewa ita ce ba hajjo kenan Nan ta gabatar musu da abinci bayan tafiyarta ina Jinsu suna ya bonta . Bance musu komai Ba saboda ni aganina Baida ce ba da zan yada sirrin dake tsakanina Da hajjo ba tun yanzu ganina ke yayi wuri ace Har na fara samun matsala kuma in na Fada musu yadda suke kushe gidan da komai Ma laifin ahmad zasu gani banajin aunty ummi Sosai kamar aunty sameera dan ina tabbacin Tasamu abin fadi kenan in sun koma zata ce ina cikin halin rayuwa abun Da bana fata kenan dan alhamdulillah Sai shida na yamma su baba abdullahi suka sauka su wajen su hajjo Aka sauke su bayan Sun dan huta ne naje na gaishe su Tukun daga baya baba abdullahin dasu salim Suka zo har daki lokacin su aunty ummi suna kofar daki zazzaune wai su zafin garin namu suke ji Nayi murna da ganin su sosai yaya yusuf ya kara zama babban saurayi masha allah Nan suka miko min Wasu ledoji guda biyu Dayar yaya yusuf yace sakon babane da nashi Dayar kuma daga mama aysha matar baba abdullahi Na amsa nayi godiya Na tambayi mama rukayya suka ce tana gaisheni dama bansa rai da komai daga gareta ba Matar da bata damu da Mu gaisaba me zai sa Ta damu da sha anina koda ina gidama dai hakane ranar dana haihu Dai ta amshi waya wajen Baba ta min barka daga nan shikenan Nan muka shiga firar yaushe gamo anan yusuf ke sanar dani ai baba abdullahi ya bude musu Shago su uku da shi da muhammad da salim Suna saida atamfofi da shaddodi da lesuka A sabuwar kasuwa nan na bisu da addu ar sa albarka tare da budi Sallar magriba ita ta Katse mana firar Inda da zasu tashi yaya Muhammad dubu biyar ya aje min duk da ina a a salim ma dai dubu uku .yabani yana tsokanata shi talaka Ne shi aikinsa kawai a shagon aike da shara Dariya yabani sosai dan salim bazai taba canza halinsa na tsokana ba Baba abdullahi ke cemin Anjima yana son magana dani Tafiyar su sallah shi ya shigo dasu aunty ummi Bayan sunyi sallah Suma suka kunce kayan Da suka zo da su . Nan suka shiga lissafamin Wadanda suka basu sako Su kawomin Yan uwan maman mu. Inna kakarmu ma tamin dinki kala daya da atamfa turmi sai kayan yaro kala uku gwaggo binta ma dai turmin zani ta bada dana yaro kala daya da kayan gyara Nan dai suka lissafin duka Alhamdulillah nasamu kaya sosai daga dangin mamarmu nayi godiya Nan na fito da kayan da Ahmad yamin dan da safe aunty fati ta amso Min a wajen dinki Na nuna musu ba laifi .sun yaba Na bude ledoji da su . Baba abdullahi suka Kawo ta yaya yusuf Shadda ce aciki ruwan hantaA dinke dinkin doguwar riga daya ji aiki daga sama har kasa da turmin Atamfa a zuciyata nace allah sarki dan uwa mai Dadi sai dayar ita kuma kayan jinjirin ce Da yajin daddawa dayawa a wani dan botiki Sai wata leda dana buda ita ma kayan gyara ne dai cki Nan su aunty ummi suka sa albarka sai aka hade kayan gaba daya Waje guda aunty sameera ta kira hajjo Tazo tagani Lokacin data zo taga kayan Tayi kokari sosai . Wajen danne bakin Cikin ta dan sai daddagawa take tana Yake fuskarta kawai Nake kallo Haka dai tace angode allah saka da alkhairi Bayan tafiyar tane baba abdullahi ya kirani Nan yake bani hakuri Yace lokacin da suka zo Abinda ya hanadu canja min kayan saboda kar ace sun raina ne Amma tunda jibi suna Gobe insha allah Zai nemi wadanda zasu rakasu inda ake saida kayan daki zai canja min Naji dadi sosai nan namasa godiya muka yi sallama dan kofar daki Ya kirani Na sanar dasu aunty ummi inda nan da nan naga sun nuna farin cikinsu sai kuma suka koma yabon baba abdullahin ********************** Washe gari aunty sameera daya ke ta iya Kitso da kunshi ita tamin duka inda zuwa karfe sha biyu tuni mun kammala Sun tambayeni ya ya Za ai da abincin sunan Nace komai na wajen Hajjo tunda mu bamu dayawa nan suka ce eh hakane tunda jama ar da za atara ma ai duk dan ita zasu zo Karfe dayan rana aka shigo da kayan dakin Da suka siyomin Hajjo na kofar dakin Ta sai gani tayi ana shigowa da kayan Daki ana yowa lunguna Dasu Cikn tsananin mamaki Ta tashi tayo hanyar dakin nawa dan bata da masaniya akan komai Baba abdullahi baba musa kawai ya fadawa Da tazo sakin baki tayi kawai tana kallon ikon Allah taga dai ana ta fito dana da d'in Salaha dake gefe ta kira a hankali ta aika taje waje Taga suwa ye ke kawo kayan Nan ta fada mata baba abdullahi ne Su aunty ummi aikinsu na jeramin kayan kawai suke masha allah kayane na gaske allh yasan nawa suka siyo su Har katifa saida aka canza min nan da nan Dakin ya dawo kamar na Amarya amma dole saida aka fito da kujerun saboda babu wajen ajiyewa dan gado da wardrobe din sun cinye Filin daya ce kawai tasamu waje Hajjo da dakyar ta karaso Dakin ta shigo bayan ankammala komai ina kan kujera zaune ina bawa yaron nono Su aunty ummi zaune tsakar daki muna firar mu Ta shigo ta shiga bin dakin da kallo su aunty ummi suka gaida ta ta amsa ta na mai dan bugun katakon madubin tace au wai kaya ne aka canza sai kace sabuwar amarya hmm lallai lamarin babbane Ta juyo ta kalle ni daga ina kuma ko kannen uwar taki ne suka canza miki ? dukanmu muka bita da Kallon mamakin tambayar tata Naga kintsaya kina kallona tambayar ki nake daga ina kuma akasa mu Kaya haka dan salaha dai tace babanku abdullahi taga ni wajen Aunty ummi cikin tsananin mamaki ta kalli hajjon kodai ta manta Suna wajen ne Nace eh baba abdullahi Ne ya canza min Kan bala,i ina yasa mu Kud`i har haka da yawani Canza miki kayan `Daki wani sabon salo ne Haka kenan duk dai harkar munafuncin an Iya ta wama yasani Ko shi ahmad dinne Ya canza aka raina min Wayo za awani ce abdullahi Aikin banza da wofi ta fada tana watsa hannayenta sama ta sa kai tafice Dukansu kallona Suka shiga yi kowacce da tambayar data ke cinta .aunty ummi ta bude baki zatai magana sai muka ji Hajjo ta dawo amma bata shigo dakin ba umarni take bawa su shamsu da abokansa akan su kwashe tsoffin kayan dakin su kai kofar dakinta naji ta na cewa kujerun akai mata parlourn ta Maza ku kai min Tsiyar banza da wofi anraina mana ne tunda har za a kwaso kayan a ajiyesu waje a shigo da wasu dad'in abin dai da namun aka fara tak`ama Kuma su suka rufa asirin ta dai inma iyawa za a nuna mana tarr nake kallon ku wallahi Matsiyatan banza da wofi kawai Aunty sameera ce ta kalle ni ke yanaji ana cewa akwashe tsoffin kayan kinbar musu ne ? Kuma kamar fa yada magana take me kenan Ke nifa bangane wa uwar Mijinnan naki fa Kiduba iskancin Data zo take mana Bama ta duba mu Bak`ine ba Nace barsu su kwashe me za ai dasu Amma ai yakamata afara jin ta bakinki tukun ko Kafin tace a kwashe Tunda suma ubanki Ne ya miki duk da tana. Takamar mijinta ne Wannan Uwar mijin naki saina ga kamar bata wani sonki kiduba yadda fa tazo data shigo yanzu Harda kwankwasa madubi fa ina lure da ita yake kawai take kuma kji maganganun data ke yanzu anya aminatu kina jin dadin gidannan Aunty ummi ce tace aikwa da har muna yabonta ba allah ya kyauta amma ni mana d'an lura da wasu abubuwan kawai dai nayi shiru ne tunda ita aminatun bata ce komai ba amma yanzu ta fito Da halinta Dagani bakin Ciki take nunawa Kiji fa abinda take cewa Nace muna zaune lafiya..... Dallah yimin shiru Wawiyar yarinya Ga abu a fili kina. Kokarin boye mana To allah yasa Mu mungani kifada mana Wanne irin zama kike A gidannan? Ganin ransu ya baci Yasa na kwashe komai Na fada musu maganar d`an,ladi kawai nacire dan nikaina kunyar batun Nake kuma nasan insun ji Hankalinsu zaifi tashi zasu iya fadawa mahaifina nikuma banson Abinda zai bata zumuncin bare da baba abdullahi yazo zai iya Ji shima Muna nan suka kammala kwashe kayan tsaf ni sam ban damu ba to dama banda abin hajjo kotace zata kwashe ni hanawa zanyi aidama nasu ne kamar yadda take fada nidai nasan yanzu na wuce gori kawai Can jimawa saiga baba abdullahi ya shigo da kanshi Nan yake tambayata Ina sauran kayan nada Aunty ummi tayi caraf tace hajjo ta kwashe Tana so Cikin bacin rai yashiga Banbamin fada akan Ai abinda bata isa ba Kenan hakkina ne duka. Kuma dole abani ni Nake da damar cewa Ga yadda za ai dasu Fita yayi yana fada yayi Hanyar wajen hajjon Yana fita su aunty ummi Suka shiga nasu fadan Wallahi ummi badaban innayi magana za ace meye nawa ba ko kuma Kardai intada fitina wallahi da saina gyarawa Matarnan zama amma tunda har kika ji Wan mahaifinta yayi Magana dole taba da kayan data kwashe Inyaso ko siyarwa ne tayi Wallahi tasan ta mora Aidama tunda kikaji yana fada ba barin maganar zaiyi ba *******"*************** Ke mero mero dagowa tayi Daga gindin murhun data ke wura wuta ta tashi tsaye ta kama k`ugu Tana kallonshi Lafiya kaki kirana Haka kamar wadda taci Maka bashi ? Ai inbashin nema da Sauk`i maganar dana ji Ce yanzu kin kwashe Tsoffin kayan gadon yarinyar nan mekenan Me kike nufi da hakan.. Eh nufina sun zama nawa ka gane Wannan ne baki isaba wallahi kaya dai yaya musa ya siyesu bakeba Kuma da sunanta Ya siya dan haka yadda kika sa aka kwashe su Haka inason kisa a fito dasu abarmata abinta yadda taso tayi dasu Kaga abdullahi nifa banason shishshigi wallahi kai a rayuwarka Bakasa komai a gaba Ba sai rashin kunya Ina matar wanka baka suturtani ni kana son Nuna min ban isa da ahmd da iyalansa ba kenan kome uban me zasuyi da kayan inban Kwashe ba? Har hankalin mutanen gida ya fara dawowa kansu Da hannu ya shiga Nunata ki kama kanki da harshenki karki Wuce gona da iri ke kanki kinsan komai kuma kinsan inba auran yayan nawa da kike ba nidin ba sa anki bane sannan akan Ahmad inhar kika ce zaki dage wallahi nidin Kinsan tsaf zanyi maganinki kinsan dai bake keda iko dashi ba ko Cikin tsananin firgici ta d`ago kai tana mai dafe k`irji jin abinda yake cewa me kenan kardai aikinta ya baci bakinshi ya Bude har yake k`oK`arin tona mata asiri cikin bainar nasi cab sabon zance Kisa afito dasu tun wuri Wallahi kafin ni ingwada miki nawa ikon akan shi ahmad d`in Mutanen gida dai na kallon ikon allah ganin yau gashi ansamu wanda ke fadawa hajjo magana gada ga sai dai sun shiga mamaki Lokacin da suka ga hajjo tasa ana fito da kayan d`akin cikin rawar jiki Ganin anfito dasu baba abdullahi ya kalle ta Ya kad`a kai yace kice sukaisu inda suka kwaso Tas suka kwashe suka Kai lunguna mudai Muna zaune muka ga ana dawo da kayan bayan sun gama ajewa ne sai baba abdullahi Ya kirani yace gasunan Yadda zanyi dasu inyi Hakkina ne Kallon shi nayi nace da ka bar musu baba mezanyi dasu Bakisan mezaki yi dasu ba shiyasa ta kwashe A a baba To ni nace a saida su kirik`e kudinki kinji ko To baba asaida kujerun Kaji sai abata gadon Tunda tanaso Kinsan allah aminatu ba abata gadonnan duka za asaida su ni nafada wuce abinki Koda yatafi na koma daki Su aunty ummi duk sunji Komai kuma sunyu farin Cki da hukuncinsa Aranar aka kira masu siyan kayan suka siya Baba abdullahi ya dunkule kud`in ya dankamin ******"************""" Hajjo bakaramin tashin hankali tashiga ba jin maganganun abdullahi Shine dalilin dayasa bata ja dashi ba harta sa aka Kwaso kayan Lallai tata tasameta gwara ta lallabashi su rabu lafiya har yakoma Inda ya fito dan taga alamar so yake ya tona Mata asiri inyaso daga baya ta sake sabon shiri Aminatun ce munafuka da har ta fadamai aikwa zasu tafi wallahi saita yi Maganin muna fuka ********************* Yau ne takama ranar suna _*😍MAMAN `DAN ALBARKA CE😍✍�?*_ 09/11/2022, 2:23 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ Alhamdulillah an gudanar da taron suna lafiya yaro yaci sunan Baba Musa amma muna Cemasa kalim anyi taro masha allah sai dai duk yawanci mutanen hajjo ne inda hajjo tayi kane kane da abincin sunan . Ta tsaya akan komai daga ita sai mutanen ta hakan sam baidame muba iya wanda su aunty ummi za suci kawai ne ya shigo dakina Wasu daga cikin abokanan ahmad sun zo yawancin su duk sunmin kyautar kudi sai mijin aunty fati shima dubu biyar yabani aunty fati ma ta kawo kayan baby amma duk Mutanen da suka zo wajen hajjo iyakata dasu su zo mugaisa su wuce Zuwa yamma bayan taro ya watse muna zaune a daki su aunty ummi na Maganar naman suna cewar ba a kawo shi nan ba sunga wasu mata na soyawa a wajen hajjo Nan suke tambaya ta ko al,adar garince hakan uwar miji ke rike nama su soya ita da mutanen ta? Nace a a nupawa dai ko su bahaka al,adar su take ba su al,adar su in anyanka ragon suna Anan za a fed'e shi a daddatsa shi a ware na uwar megejo dana iyayan miji daban duk sai ancire musu a danye sai mutanen gida suma a babbasu sannan sai abarwa me jego kwankwason dabbar da d'an abin da ba arasaba Amma ai mu hausawa ne hajjo ance ma ita ba amata haka tunda ita din ba yaren su bace Muna cikin maganar sai ga wata mata tazo yar fara haka siriri nadaiji Hajjo nace mata diyar hajiya naga dai tun safe suke hidimtawa hajjon Tace min hajjo na Kirana na tashi na yafa mayafina Nabi bayanta Abun mamaki abin al,ajabi shine na tarar namane gashinan anyi shi kashi kashi Daban daban akallah ya kai kashi goma sha ina zuwa hajjo tace Kinga kason dai wannan na babanki ne wannan Nawa wannan 'Dan ladi Wannan bashir Wannan Sani Wannnan shamsu Wannan salaha Wannan umar Sai wannan naki keda mijinki gashinan ki kwashe ta nuna min wani wanda kai daya yake da nata ita da baba wai nida mijina koda anraba shi biyu baikai kason ya,yanta ba Kinga wannan kuma wanda zan rabawa muta nena ne sai wannan na mutanen gida wannan kuma nasu diyar hajiya ne da su suka yi hidinmar soyawa Sai wannan kibawa yan uwanki da suka zo ta nuna min wani gefe Wannan nasu babanki abdullahi ne da su yayanki Cikin tsananin mamaki na dauki wani kwano Data mikomin irin langarnan yar madaidaiciya duka naman Bai cikata wai nida Mijina duk da bansan Yadda ake kason naman Suna ba in anhaihu amma Tabbas nasan ba haka Ake yiba gaskiya Nan dai na amsa na taho bance uffan ba Ina shiga daki da langar sai nasu aunty ummi a Leda dana kwaso na zauna Na mika musu langar nace ga naman sunan Nida mijina ne wai. Wannan inji hajjo Wannan kuma tace Na baku ku raba Wanne irin naman suna Kuma aminatu ya naganshi haka a langa Kamar wani kaurin da Ake wa mai jego Cewar aunty ummi Aunty sameera tayi caraf haba aiko wata mai jegon wallahi kaurin dai da ake mata inta haihu kafin suna ai yafi karfin langar nan yanzu fisabilillah wannan wanne Irin zalincine haka akeyi Aike dai ba banufiya bace Sannan bayan haka Gamu mu yan uwanki munzo ai sai abamu Mu musoya amma akira wasu can bare a basu Nama suyi abinda suka Ga dama kai wannan uwar miji naki anyi muguwa wallahi Aunty ummi ce ta amshi kwanon naman nan Ta shiga dubawa duk yawanci kashine ciki Ta girgiza kai ta kalle ni Wai shin ma anyi Miki d'an k'aurinnan ma Kwa da ake dafawa masu jego insun haihu Cikin rashin fahimta nace Wanne k'auri kuma Aunty menene kauri? To tunda baki gane ba Ansiyo nama andafa anbaki kwa tunda kika Haihu ita hajjon bata Miki dan farfesu kinci Ba Nace a a aunty ni Bata minba amma ahmad dai ya siyomin Nama gashashshe washe garin dana haihu . Daga nan bankara ciba Nifa aunty wallahi Ko kunun kanwar da akewa masu jego . Ni ba aminba Subhanallah ke kuwa Aminatu wanne irin Jego ne wannan mara Gata haba dai fisabilillah Gaskiya wannan hajjon Bata da tausayi sam Ace ki haihu guda Ko tsokar nama bazata Sa dan nata ya saimiki ba haba d'an allah. Yanzu ba da ban ahmad din ba yasiyo gashashshen kin d'an lasa haka zaki zauna Baki lami shataf Cab aini ummi mamakina naman sunan Kiga wani zalunci duk Girman ragonnan Kiga abin da suka bata .kamar ba ita ta haihuba ina ake wannan Gaskiya bada ban inna yi magana za ace na tada rigima ba kuma Ya zama duk sudin dangine ba wallahi da bata isaba To yanzu gashi dai anyi angama ai sai a tari gaba Wallahi bata isa ba kam Tayi haka Ki kyaleta yanzu ina Nasu babanki da matar babanki dan kinsan jibi zamu koma ga kuma su kakarki kinsan dai yakamata duk akai musu ko? Ni bata bani ba iya nasu baba abdullahi kawai naga ta ware Cab amma anyi muguwar uwar miji To yanzu wannan naman Kekanki ya zai isheki Ci bare harda mijinki? Cikin sanyin murya nace ku rabamana ku gani inzaiyi saiku debarwa su baban ciki dasu innar Cab meza a diba anan duk Kashi ai kawai Abasu hakuri wallahi Kici kawai ki ragewa ahmad din Abin daya samu shima Yaci Haka dai suka dinga Maganar suna al,ajabin Sabon salon raban naman suna Zuwa karfe goman dare kuma saiga hajjo Ta shigo tayi sallama muka amsa Hannun ta dauke da Tukunya ta kama gefe da gefen tukunyar da tsumma Ajiye tukunyar tayi tukun Tace gashi nan naman Kanne ya za ai dashi Ta tambayi su aunty ummi Aunty ummi tace kamar Ya ? Eh na dafa shine yau . Kawai gaba daya shine Na kawo ku debi naku Ku bamu namu kason Ko ta kare cikin washe . Baki A a aimu bamu san Ya akeba kiyi duk Yadda ya dace kawai . To ai shikenan bani Wani mazubi Kigani Aunty sameera ta bata Ta zauna babu kunya. Ta shiga rabon Naman kan Biyu ta raba shi Ta bamu rabi Sauran ta barshi a tukunya Ta tafi dashi To mukwana lafiya Cab amma wannan mata Ma yar rainin hankali Ce wallahi kiga ikon Allah wai saida yazama Naman kai zata nemi Shawarar mu araba Me za ai dawani.naman kai ni bana ma cinsa sam cewar aunty sameera Aini baki ga nace tayi yadda Suke ba ikon allah Naman kan ma Harda abasu nasu harta dafa shi yau dan hadama Kai allah ya kyauta Washe gari su baba abdullahi suka mana sallama inda kafin su tafi na je muka gaisa na karamai godiyar kayan Dakin inda yace hakkina ne kar na damu Nan ya dauko dubu goma Yabani yace gashi inyi hakuri k'in amsa nayi Yace dole na amsa shi yayi niyar bani na amsa na masa godiya Yaya yusuf ma munyi sallama cikin kewar juna Na bashi dubu biyar cikin Kudaden dana samu dan Lokaci ya kure bare na saiwa su ilham wani Abu nace ya bawa inna dubu biyu su ilham ya sai musu wani abun daya san suna so da dubu ukun Na dauko dubu biyar na karamai nace wannan na baba ne Nan muka yi sallama ********************* Washe gari suma su Aunty ummi suka shirya Suka koma kafin tatafi Ta nunnunamin yadda zanyi aiki Da magungunan da gwaggo binta ta aiko Min sannan ta kara Nuna min yadda zan Gyara jikina Tabani shawrar indinga Kara tafasa ruwa wjena In ankaimin na wankan bayan sunmin In kara gasa jikina Duk da tun ranar suna Yawo jummai bata kara Min wankan ba Sannan tabani shawarwari sosai akan yadda zan zauna da su hajjo dan sun gama fuskantar komai Hajjo ta fito musu a hajjonta sak ko sakar musu fuska dainawa tayi sam tun dai ranar da aka Kawomin kayan dakin nan Tun bayan tafiyar su sai hajjo ta tsiro da wani hali Ruwan wankan da ake Dafa min a wajen ta Bata dorawa da wuri Sai karfe tara ta wuce Tukun saita aiko Salaha inzo in Kwashe ruwan wankana.kuma ruwan kwata kwata babu Wani zafin kirki Dan baya tafasa Sannan tace yawo jummai ta daina min wanka nima in nayi da kaina ai na iya bisa dole yawo jummai ta zare hannunta Wankan kalim ma ta hana waini zannayi masa Duk da tasan ban iya ba Babu yadda ba aiba akan Tabari ana masa tace sam Wai in bana masa wanka wazai ma masa nan gaba Nikam sam ban iya wani wankan jinjiri ba danni Tsoron taba shima nake Ba kaya gani nake kamar zai karye Gwara nawa tunda naga yadda akeyi kuma Nima nasan illar da rashin samun lafiyayyen wanka ke kawowa duk da bata dara ruwan ya dahu Saini da kaina nake jona ruwan zafi inda wuta bayan Na kwaso na wajenta Saina ajiye shi daban wanda ya tafasan nan shine nake shiga ciki Amma natan sainake wanka dashi kawai Ina gasa jikna da kyau Sosai sannan duk abubuwan da aunty ummi Tabani nafara amfani da wasu irin na tafasawa da ake zama aciki safe da yamma ina kokarin hakan Yawo jummai ce ta dage ganin kullum nazo yiwa kalim wanka sai ya shak'i sabulu kuma baya fita sam Ta amshi wnkan nashi bayan sunyi fada da hajjo Akan hakan ita kwa Tayi tsalle ta dire akan wallahi baza su zuba min ido inkashe yaro ba da sunan koyo ba Ba ason ran hajjo ba yawo jummai taci gaba dawa yaron wanka Nikam na maida hankali sosai wajen gyara kaina Dan duk da inada yarinta Nasan illlar rashin wankan ********************** Satin mu biyu da Haihuwa masha allah Inka ganmu da gani Har yarona yadda muka yi Bul,bul damu tubarkallah Hajjo sam bata daukar Kalim tun ranar da aka Haife shi nidai Rabona da inga ta 'Dauke shi koda wasa Nima kuma daga an masa Wanka ina shirya shi Nake rufe kofa Musha barcinmu Tunda yanzu nima na Iya sama sa kayan Yaran gidan nason 'Daukar shi amma Har ga allah banason Bada shi ganin Yadda suke tanka shi A gabana ma Babu tubarkallah Kasance war su a kwai Son mutum fari Salaha ma na fuskanci Tana son d'aukar shi Amma sai hajjo ta fita Take shigowa har Daki tace inbata shi Ta rage min rashin kunyar sosai yanzu Yauma muna zaune da ita kalim na cinyar ta Ta na zaune tsakar Daki ni ina kan Kujera kamar an Matsi bakinta Ta kalle ni aunty aminatu Kinsan wannan yaron Dawa yake kama Nace a a saikin fada Wallahi da ya ahmad yake kama sak kalle Shifa mun gode allah Har farin ya ahmad ne Dan allah irinshi zaki na Haifo mana ina son Kalim wallahi aunty amma hajjo ce ke hanani Zuwa daukar shi fa Shiyasa kika ga sai bata nan nake zuwa Kallon ta na shiga yi Cikin mamaki Har zanyi magana Sai kuma na hadiye maganar dan kar inje in Furta wani abu taje ta Idar kota kara a kai Tunda naga ba Hankali ne ya isheta ba har uwar take tonawa asiri Amma ace jikanki Kima kiyayyar tawa ta Shafeshi dan kawai Bakyason uwarsa . Allah ya kyauta... Dawowar hajjo yasa salaha ajiye shi ta fita *********************** Yau da asuba yawo jummai ta tafi k'auyen su an musu rasuwa Dan haka bata samu Yiwa kalim wanka Ba ina zaune tunani Nake ta yadda zan masa wankan tunda nidai . Ba iyawa nayi ba Ahmad na kalla bayan mun gama karyawa na Ce Yau fa kalim bansan yadda za ai da wankan shiba in ya tashi yawo jummai dai bata nan Gashi ni sam ban iya ba Ya kalle ni to basai abawa hajjo ta mai Wankan ba Ai ta iya inya tashi dai Saiki mika shi Ita fa hajjo catai indinga. Masa fa dan na koya Kuma ni tsoro nake ji Karna kaishi tace in masa . Inya tashin ki bani Shi ni in mika mata Shi zan mata magana Tukun . To bari ni naje na kwashe ruwan wankan Na dauki botikin dana Ke dibowar nayi wajen Hajjo 'Dan ladi na tarar a gindin Murhun zaune yana gyara itatuwan Rabon da na gansa da idona ya kwana biyu Dan koda na haihu duk Da y'an uwan sa basa min Magana amma dukansu Sun zo sun min barka Banda shi har yau bai ce Min ba nima bance mai ba Ajiye botikin nayi Tukun naje kofar dakin hajjon na gaidata Saina je na bude tukunyar Zan debi ruwan nasan Kwaryar data ke ajiyewa Kan tukunyar zan kamfato kenan 'Dan ladi ya sa hannu ya tankwabe hannun na Ruwan danake wahala zan kwashe tun d'azu Inyi wanka shine zaki Wani zo ki kwashe Bance komai ba na maida hannuna na kamfato ruwan dan wanda ya tankwabe din Allah ya tsare duk da bai. Tafasa ba a kasa ya zube Kafa yasa cikin tsananin fushi ya daki tukunyar gaba Daya ikon allah nayi saurin kaucewa Kafar wandon shice ta Rike karfen tukunyar ruwan tukunyar gaba daya Ya kware mai a kafa Ihun daya bugane da kuma Karar tukunyar ya fito Da hajjo da sauri ta fito Tayo wajen .turus ta tsaya ganin 'Dan ladi na kokawa da tukunyar yana ihun azabar ruwan zafin daya ratsa shi ta konani ta konani na shiga ukuna Nikuma ina gefe da kwaryar a hannuna Zuciyata banji komai Ba ikon allah koda hajjo Ta fito dan yanzu na rage kaso mai yawa cikin Tsoron ta danake Mun shiga uku mun lalace ta kona shi Tayo kaina da gudu tana zuwa ta kwashe ni da mari ta bini da duka ta ko,ina kaimin duka take Shegiya yar iska Wato burinki bai cika ba Na kashe shi rannan Sannan mijinki yayi baku Yi sa,a ba shine kike son Kashe shi yar bakin ciki Duka take kaimin ina kokarin karewa Da hannuna ina cewa bani bace hajjo wallahi Shi yasa kafa ya tunkude tukunyar kiduba a kafar wandon shi karfen yake Bata saurareni ba bakuma ta duba halin Danake ciki ba Na 'Danyen jego ba haka Take ta duka na Maman aisha dake toilet ce daya ke kusa da wajen yake ta fito cikin azama Jin abin da ake _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍✍️*_ 09/11/2022, 2:23 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ *_PAID PAGE 30_* Wai kina nufin maganar gaskiya kike Ko wasa? Kina zaton zan miki Karya ne wai kome? Hajjo garin mu daya Fa wallahi yarinyar Nan dai ta taba yin Cikin shege har ta haife Shi yanzu haka Maganar dana ke Miki wan uwar tata ya Tubure akan yagaji da Rikon dan hauwar Dole tasa suka taho Dashi nan mota guda Muka hayo dasu Ke kina ganin yaron Ma kinga uwar shi babu Inda ya baro Hauwa harda wannan wargajejen hancin Nata Cab ashe fadime Munafuka ce nizata ha,inta take so Inshge gaba a aura wa Ahmad diyarta aikwa Tayi da yar halak Nifa ince shiyasa ta nace Ta dame ni ayi auran ashe abinda take boye min Kenan aikwa zanje har gida na sameta Saita ji kunya Huwaila data kunso Gulmar ganin Ta gama kunna hajjo Yasa cikin farin Ciki ta cigaba dawa hajjo Bayanin komai harda Yawace yawacen da Hauwar keyi dan ita dama tunda taji . Labarin za a hada Auran hauwa da ahmad Take bakin ciki Dan itama kawar Hajjon ce amma hajjo Bata sake mata kamar Fadimen kwata kwata Basa bari taji kansu Sannan itama tana da Y'ay'a matan amma Basu auru ba shiyasa Take bakin ciki Da hadin ganin Ta ai sun wareta Zasu kuma hade kai Ta dade tana neman Hanyar rusa abin sai yanzu cikin sauki Tasamu hanya dan garinsu daya da fadimen Matsawar da yayan fadimen yayi kan Su dauke yaron shi yasa Fadimen shiri ta tafi Garin danta lallasheshi Sai akai katari itama Huwaila taje ganin Gida kuma makota suke.abinka da k'auye . Yayannata ganin zata raina mai hankali yaci gaba da rike d'an Da baisan ubansa ba Yasa ya daga maganar har makota suka ji Dole tasa cikin kunyar Tonuwar asirin su fadime ta hada karenta dana y'ar ta suka yi shirin barin . Garin dan har anfara Yayata maganar Ikon allah ranar da zasu dawo kuma tare suka Dawo da huwaila Mota guda Hajjo da sai kumfar baki Take tana kara banbamin Cewa hartake cemin Yarona d'an iskane Bazata bashi zainab Ba ashe ita har Jikan rariya an aje mata Allah ya toni asirin Shegiya Nan dai huwaila ta Mata sallama ta yi tafiyarta cikin farin Ciki dan ta san babu Maganar aure Bayan tafiyar ta hajjo Ta zauna cikin tunanin Kala kala tabbas da ba Dan fadime ta munafunce taba Sannan ta hana d'an,ladi Auran yarta kiri kiri Aikwa itama bazata Taba bari ahmad ya auri ragowar maza ba Duk da bata son ahmad Amma kodan ta bakantawa fadimen Baza ai auran ba Kuma wanke kafa Zatai taje har gidan Tagani da idonta Yadda fadimen bata. Da bakin musu badai ance yaron na gidan Ba ********************** Tun ranar da abin nan Ya faru ahmad ya siyo Buhun gawayi ya ajiye mun Da sassafe shike taimaka min nake dora Ruwan wanka na Duk da ban iyawa kalim Wanka ba haka Muke jagulawa nida Shi ina mai tsiya Yana min kan duk Bamu iyaba in nagama wa kalim na shirya shine Nake shiga nawa wankan Satin yawo jummai d'aya A garinsu ta dawo. Yakama haihuwata Sati uku kenan Koda ta dawo ta ji Labarin abinda ya faru Sai tace inci gaba Dawa yaron wanka Ta dan kara koyamin Yadda zanyi Haka na cigaba da gudanar da jego na Cikin kwanciyar Hankali dan babu Ruwana da kowa Hajjo ma kamar Anyi ruwa andauke Babu masifar data ke Sam ko kai Abincin ma danake Na daina tunda tace Karta ganni a wajen ta Tun washe garin da Akai rigimar dana Gama girki na zuba Na aika akai mata Ta koro yaron wai Adawo min da shi bata Bukata karta k'ara ganin Abincina ankawo Mata da sunan nata Amma abin dariya shmsu da salaha da Umar sukan faki Ido su zo in zuba Musu suci basa so ta Sani dan sunce tace Su daina cin abincina Yawan zuwan da salaha Keyi wajena na Fuskanci tana yawan Kashe kashen K'udi kuma na tabbatar Ba hajjo ke bata Ba dan hajjo son Kud'inta nasan Bazai barta ta bata ba Cikin hikima nake Tambayarta inda take Samun k'udi Farko tamin karyar Kud'in da baba ke Bata ne amma dana Matsa mata da tambaya Cikin hikima nace Kodai munsamu sirikine Dan lokacin ta fara Zama budurwa shekarar Ta kusan shabiyar Amma baikamata tana Kashe kashen kud'i ba Saboda bawani hankali N da itaba Catai min saurayinta Ke bata kullum Nace ina kika samu saurayi guda nawa kike Ma salaha harkin san Saurayi Cikin tsoro ta shiga cewa Wallahi aunty aminatu Ba zance nake ba In muna zuwa makaranta Ne dai muke haduwa Bayan layi sai rannan Sau daya dana je shagon Shi kuma shima dan Bashi da lafiya ne Wallahi kuma dana je. Naga ba lafiyr ce bashi Da ita ba ya rike ni Shine fa nagudu da kyar Bankara yarda naje Wajen shiba allah aunty Saidai mu hadu a inda Muke haduwa Cikin tsoro nashiga. Binta da kallo kika Je shagon shi Salaha Harkin san zuwa dubiyar saurayi fadamin Gaskiya bai miki Komai ba allah aunty Bai minba Ai da miko me shayi Fa aunty shine yake Cewa yana sona to Kullum naje wajen shi Sai yayi ta rungume ni In zan tafi ya soyamin Kwai wataran ya saimin Nama ko yabani kudi Amma tunda naji Amakarantar islamiyyar mu ance mace intana Yin haka babu kyau sannan in namiji Na taba jkin mace tana Ciki nadaina allah aunty Mamakine ya hanani Magana hakika na tsorata cikin Hikima na shiga mata. Nasiha akan shima Wanda take haduwa Dashi d'in karta yarda Ta kara haduwa Dashi na kara tsoratar da ita akan rike mutumcin Ta namata alkawarin Intana son kudi ta dinga. Tambayata in inada shi zanna bata Daga ranar kwa Naga ta nutsu sosai . Amma har lokacin Sai hajjo bata nan Take da damar zuwa wajena daukar kalim ********************"*** Salamu alaikkum Mutanen gidan na nan Wani d'an yaro ne kawai A tsugunne a bakin makwarara yana wasan Ruwa ya dago yana Kallon hajjo . Binshi hajjo ta shiga yi Da kallo tukun ta rafka salati a a a lallai abin dai Ya tabbata Fadime dake uwar daka Tana sallah idarwar ta kenan dan tun tana Sallah take jin Muryar hajjo A a hajjo kece tafe karaso Mana kika tsaya ta fada Tana mai washe baki A a ai dole ma nakaraso Ashe dai abinda naji Gaskiya ne lallai Kam ga zahiri yaro sak Uwarshi wallahi Gaban fadime ne Yayi kwance kwance Ya fadi shin me Hajjo ke nufi da fadar hakan Sai kuma ta dake ki Karaso mana hajjo Kin tsaya a a bama sai Na zauna ba Ai maganar ko ahaka .ma zamu iyayinta Da dai kin karaso d`in Karasawa tayi daga rumfar kofar d`akin Ko zama k`inyi tayi Ta kalli fadimen yanzu Fadime dama cutarmu Kuka so yi yarinyar nan Hauwa ashe shegiyar rik`ak`k`iyar karuwa ce Kika nemi dana ya aure Ta har kina aibata min `Dan ladi dan nace kibashi auran zainab To allah yayi asirinku Ya tono dake da abin da Kuke boyewa anyi walk`iya mun ganku Munafukan allah Aure dai tsakanin hauwa da ahmad ya rushe babu Shi babu labarin sa Ahto baza a likamai sauran maza ba Haba hajjo kitsaya Kiji tabaki na mana Kawai daga an tsara miki K`arya da gaskiya saiki Hau haba hajjo aiko . Anfad`a miki magana Akaina kafin kiyarda Ykamata kifara tuntu'bata a irin . K`awancen mu Dai nasan babu Munafukar dazata kai Miki gulmar nan sai Huwaila Yaya akai kika san Huwaila ce nace ya akai kikasan itace Inba kinsan kin Aikata ba nidai Nafada miki Aure babu shi tsakanin `Dana da karuwar y`arki Hauwa da ke kawo Kai zauren gidan kalmar Karshe ta hajjo ce ta shiga Kunnen ta sai kuma taji taci gaba da surutan ta Cikin daga murya ba shakka makota ma suna jin Duk abinda ke faruwa Aikwa bata yi wata wata Ba ta dira gaban hajjo Ta cakumo wuyanta Ta daga hannu ta sauke Mata lafiyayyun maruka Guda biyu hagu da dama `Dan abu kaza ta ubanki Uwar tawa kika sa Gaba kina zagi Dan kawai zan auri d`anki Wannan marin kwa dana Miki tukuicin furta kalmar ki ta karuwa ce Gareni . Ke harkina da bakin Zagin diyan wasu Waye baisan abinda `Dan,ladin ke aikatawa Ba inkina tunanin Bamu sani ba To munsani Sau uku yanawa Y`ay`an mutane ciki `Daya makaranta `Biyun duk yaran unguwa ne inma kuna tunanin Boyewar da kuke ta boyu To munsani ta turata da Hannu kanta ya gwaru da bango Hajjo da tana cikin Masifa bata san hawa Ba bata san sauka Ba taji an shaketa an shiga fesamata mari Bata ta`ba zato ba Tamayi tunanin fadimen Ce ta aikata mata hka Saida ta bud`e idonta Taci karo da fuskar hauwa Sai kuma sautin Muryar hauwr daya fara shiga kunnuwanta Dankarewa tayi a tsaye Cikin tsananin mamaki Ta kasa magana Nan hauwa taci gaba da Auna mata zagi ta uwa Ta uba Fadime ce ke Rike hauwar tana kokarin Dakatar da ita kibari Hauwa dan ita fadimen Tafison ayi auran Ita tagaji da gafara sa Bata ga k`ahoba Kullum ace za ayi auran Za ayi ba ayi ba ba abari .tatari ahmad d`inba To gwra ay wacca za ai Kawai uwar kowa ya rasa yadda ta rasa ahmad To fad`imen ma tarasa K`awancen su da hajjon *Kuyi hakuri yau banajin dadine🙏🏻* *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*✍️ 09/11/2022, 2:23 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 29*_ Da sauri ta karaso ta rike hannun hajjo data ke kaimin duka ta kalli d'an ladi da zuwa lokacin ya cire tukunyar yana zaune rik'e kafar data yi jawur tana jin duk abin da muke tun zuwa na diban ruwan zafin da tankwa'be ruwan da yayi har zuwa barar da tukunyar da maganganun daya yi duk tana ji dan har lekowa tayi dai dai lokacin da ya ture tukunyar haba hajjo ya kike dukan ta fisabilillah Ya kamata ki fara tambayar meya had`a su Shine fa ya ture tukunyar Da kafar shi ina jinsu Kuma farko bata kula shiba Dallah yimin shiru bakar Munafuka kawai me Aminatun ta fara baki Da har kike goya mata. Baya dan bak`ar gulma To bankirakiba banason Gulmar tsiya ki wuce Ai basai ta bani wani Abuba zan fad`i gaskiya Kowa yazo ma ko wanda Bai gani ba ai yasan Aminatu dai baza ta kwara Masa ruwan zafi Ba kuma ga shaida ma nan tukunyar a kafar shi Sai dai in Gaskiya ce dai ba aso Ta karasa fadar cikin Rashin kunya Ganin haka na lalla`ba na Tashi da k`yar dan hajjo Ba k`aramin duka tamin Ba jikina ciwo yake Kawai Maman aisha ta kalle ni Aminatu ki wuce Abinki allah zai saka miki .ai dai baki da hakki Aka dake ki a banza Wallahi kina da hakuri Wallahi ni bazan dauka Ba uwar miji da duka na Cab saika ce wata jaka Dan ubanki kizo ki rama mata to mara kunyar banza da wofi Kawai da kike zugata Aini kinsan bazan rama mata amma wallahi da Nice bazan yarda ba Ahto aini tuni Nadawo daga rakiyarki .hajjo Wallahi na fuskanci baki Da tsoron allah sam Jiya jiyannan kika Had`ani da baban aisha harsai da ya mareni Dan kawai na fada miki Bai kawo cefane ba jiya Ninayi shine zaki tare shi ki hada min karya soyayi Yamin shegen duka akan Ina fitar mai da sirri Allah ya taimakeni na gudu Wallahi girma dai ya fadi Babbar banza kawai Munafukar tsohuwa Jin dana yi ashe tasu ce ta had`o su shiyasa maman aishar kewa hajjo fitsara yasa na Fara k`ok`arin barin Wajan ganin Dai babu ruwana sunfi kusa Dama nayi mamaki ganin Maman aisha nawa Hajjo rashin kunya Duk yadda suke da . Junan su kwa Ahmad jin hayaniyar tayi yawa kuma Har lokacin ban dawo ba Ga kalim ya tashi Daga barci yana kuka Yasa shi fitowa Da kalim a hannu ya nufo Wajen da zummar ya Kawo shi Ganina tsaye gefe da kumburarriyar fuska Ga jikina dayayi bud'u bud'u da kasa 'Dan ladi a gefe kafa harta fara tashi ga hajjo Da maman aisha da suka Kacame da cacar baki Kamar sa,anni . Yasa ahmad kallo na lafiya kuwa me yake Faruwa? Hajjo data ji muryar shi ta Juyo kanshi nice nan Na da keta ko zaka rama mata ne sallamamme Duka kuma hajjo? Aminatun me ta miki Kika dake ta ya karaso kusa dani ya dago fuskata inda yatsun Hannun hajjon suka.fito radau hawayen dake zuba a idona yake kallo Ya dago cikin bacin rai Haba hajjo kome aminatu zata miki Bai kamata ki dake Taba fisabilillah Nace rama mata zakai Kaji kazo ka dake ni Ka huce tunda na Taba maka yar gwal Dan iska mara mutumci Kawai Maman aisha ce ta kalle Shi wallahi ahmad ba Akan kowa hajjo ta daki Aminatu ba sai kan 'Dan ladi ya barar da ruwan wankan ta Ya zubar mai a kafa Shine fa yace aminatu ce Hajjo kuma babu tambayar Ba asi ta rufeta da duka To munafuka waya sako Dake nace waya sako Dake sarkin tsari da tsara zance waya tambayeki Kina wajenne Ganin abin da suke yasa Ahmad sa`ba kalim a Kafada yaja hannuna Muka yi hanyar daki Ranshi a matukar 'bace Bai san Yadda zai yi da halin Hajjo ba amma ya zama Dole wannan karon Ya dau mataki har Abin ya kai matsayin Tasa hannu ta dakar mai.mata ina ake haka Ko ina aka ce suruka ta Hukunta surukarta ta Hanyar duka Inba hajjo bada kuma Ganin data ke aminatu .bata da kowa A garin Tabbas da da dangin Aminatun ya tabbata yau Sai rigima ta tashi amma ba komai insha Allah anyi na farko Anyi kuma na karshe indai Dukane bazai iya dauka ba Kuma shi d'an,ladin daya Hada abin akanshi zai Ramamin Badai batason adake shiba wallahi sai ya kara Mishi kan k'unar ai Allah ne ma ya nuna Masa ishara aminatun Yaje konawa abin ya kare Akan shi alhaki kenan Amma duk da haka bai sa andaki banza ba Munafuka ai saiki Yi gaba ko tunda dai Bai dake ni ba uwar gulma Cewar hajjo tana mai Ture maman aisha Ita ma ture hajjon tayi da hannu ta dau botikin Wankanta tayi gaba oho Dai ai ni gaskiya Na fada adai canja hali In angirma asan an Girma Tayi gaba abinta Tsugunnawa hajjo tayi Kusa da 'Dan,ladi daya najin duk maganganun Su tsabar azaba ce ta hana Shi cewa komai yayi. Dana sanin ture tukunyar Daya san k'afar shi zata zubo da bai ture ba So yayi ya kwaro mata Ruwan a kafarta inyaso Koda antabayi yadda Akai yace ita ta ture shi Ruwan ya zubo mata Yana jin zafin dukan Da ahmad ya masa Akanta rannan da Kuma rashin cikar burin shi na cimma bukatar Shi shiyasa yaso Hucewa yau abinma Daya kawo shi Wajen ruwan zafin Kenan dan ba wani wanka Da zaiyi ashe dai rabon Ya kone ne K'afafuwan shi hajjo tabi Da kallo wadanda sun fara tashi sunyi jawur Duk da ruwan bai tafasa Ba abinka da farin mutum Kai meya kawoka.ma Wajen murhun har Haka ta faru? Cewar hajjo cikin K'asa k'asa da murya Cikin cije baki yace Wanka nazo fa zan debi ruwa nayi Ta hana nikwa na sa K'afa na tura mata Tukunyar muguwa shine Ta matsa kafar wandona Ta rike tukunyar ruwan Ya baro min To dan ubanka karka Sake kace haka. Akai kaga dai dukan Dana mata ko To abar maganar akan Ita ta zubama ruwan Zafin duk da wannan Munafukar na nan Amma karka sake ka Canza baki Dan tunda naji ahmad. Baice komai ba wallahi Nasan baibar maganar Ba tunda kasan dama Bakwa shiri ni bansan Masifar data sa ka shiga Harkarta ba ma kadai San yadda ya kusa kasheka.rannan a banza Hajjo wallahi haushin Yarinyar kawai nakeji .to nidai na fada maka Karka sake ka canza Baki ahto saika tashi Kawuce d`aki bari Na dauko ruwa da gishiri Na shafa ma dan kar kafar ta tashi dan gashi Nan harta fara kumbura Ta dauko ruwa da gishiri Ta yayyafa masa tukun ya Tashi ya wuce daki Ita kuma ta shiga tattara Tukunyar tana mita Kamar gaske ********************** Muna shiga daki Ahmad ya kamani Ya zaunar dani Kan kujera zauna nan Ina zuwa ungo kalim Ya miko min kalim ya Cire jallabiyar jikinshi Yasa t,shirt ya fice Inason tambayar shi ina zashi Amma kafin nayi magana Ya fice Nan na ciro nono na Shiga bawa yaron da Sauri ya kama Allah sarki na kalle shi Yadda yake tsotsar nonon Kamar bai taba shaba Ina shafa kanshi nashiga Tunanin halin Rayuwar dana ke ciki Wacce irin uwar Miji kenan koda muke dangi da juna ai Hajjo bata da hujjar kai Hannun ta jikina da Sunan duka amma Wai nice yau ta daka Akan d'anta bazan iya Tuna rabona da a mareni ba inba sanadin auren nan Ranar da d'an ladi Ya mammareni sai Kuma gashi yau harda Duka fashewa nayi Da kuka tuna irin Cin mutumcin da d'an,ladi yamin ranar Amma uwar sa ta rufe Ido ta hana ahmad fito Da maganar wanda ahmad din dan Azauna lafiya shida Kansa yakara rokona Akan karna sanar da gida Inyi hakuri intayashi bin Umarnin mahaifiyar sa Sai gashi yau ma Kuma asanadin d'an,ladin dai hajjo ta dake ni ya allah kasaka mun kabimin hakkina akan Zaluncin wannan Matar indai bani da hakk`in Ta allah ka saka mun Ya allah kazamemin gata Duniya da kiyama kamin Maganin abinda yake damuna kukan nake Sosai wanda tunda Nake duk abin da suke min Bantaba yin kuka irinshiba Nayi bakin ciki Nayi takaici sosai da Yan uwana basa kusa Wallahi da suna kusa Duk da banason fadin Sirrina amma saina Fada musu yanzu bazan Iya daukar Waya na kira baba ba nasan Hankalinsa tashi zaiyi gashi ba kusa muke ba Kukana naci gaba dayi *****************"*** Ahmad da fitar shi babu inda ya nufa sai d'akin Su d'an ladi Lokacin saida ya tabbatar hajjo bata kofar 'Dakinta alamar ta shiga 'Daki Tun kafin ya shiga ya zare belt din wandon shi A gado ya tarda d'an,ladin Yayi dai dai ya dora Kafafuwan shi a kan Pillow kamar wanda ya Karye shi lallai yana jin Ciwon kafar Kofar ahmad ya fara sawa sakata dan kar Ma wani ya dakatar dashi Akan abin daya yi niya Yana zuwa kanshi dayake idon d'an,ladin a rufe yake barci ya fara d'aukar shi yana isa ya fisgo shi ya take kafar da takalminshi dan dashi Ya shigo bai cire ba Kafin ma ya tantance Waye ya shigo ya fata laftar shi da belt din ihu kawai yake Ya gigice gashi bai bashi damar tashi ba bare ko Ya gane waye Hajjo dake d'aki ta d'an kwanta ta huta ta jiyo ihu Kamar a d'akin su 'Dan,ladi Da sauri ta fito zani a Hannu kafin ma ta karasa ta tarda mutanen Gida kowa ya fito anyi Cirko cirko a kofar 'Dakin kofa a rufe Me nake ji kamar kukan 'Dan,ladi na shiga uku Shida waye ku taimaka Min tayi hanyar k`ofar tana Dukan kofar take kamar Mahaukaciya Kubudemin kofar dan ubanku waye wai ke Dukan naka ina ahmad dake laftar d'an,ladi Karar dukan ce kawai Ke tashi a d'akin babu ta Yadda ma shi d'an,ladin Zaiji hajjon bare Ya fada mata mai dukan .nashi Saida yayi masa lilis . Tukun ya tsugunnan agabanshi sai zufa yake Shima ya cakumo wuyan Rigar shi Ya dago kanshi Wallahi wallahi d'an ladi Wannan shine kashedina Na karshe da zan maka akan iyalina Kayi na farko kasha Kayi na biyu Kasha na ukun ma dai Duk da naso maka Hukuncin daya fi wanda Nama shima kasha yanzu shine Yau dan fitsara da raini Harda sawa hajjo ta Daki aminatu wato Gaka wanda yake da daurin gindi duk Abinda kaga dama Kayi a zubama ido Ka gode allah kaidin 'Dan uwa nane shi yasa Kawai zan kyaleka Amma Wallahi daga yau sai Yau ko kallon banza Nakamaka kanawa Aminatu wallahi saina Nuna maka asalin Kalata Inma kuna ganin abin Da hajjo keyi yasa Kuma kuke mata hajjo Mahaiyata ce kome ta Yi zan shanye na jure Amma ku yadda kuke K'anne a gare ni Aminatu koban aure ta Ba itama k'anwata ce Kune kuke mantawa Da zumuncin dake tsakanin mu kana ganin Koda muke dangi In muna kusa da y'an uwanta zasu zuba ido Ku wulakantata Matata ce ina sonta Kai koda bana sonta Banga mahalukin da Zai cuta mata ba Insa mai ido ba Hajjo keda wannan Damar mahaifiya ce Bani da maganin Abun Inka ga dama ka kuma Yiwa aminatu sharri . Ko barazana Inka ga.dama ka daina Wannan ya rage naka Dan inada maganin ka Ya tura shi d karfi Kanshi ya bugi Katakon gadon Hajjo dake bakin Kofar tana rusa kuka Ta daiji shiru ya daina Dukanshi amma bata san Abinda ya kawo shirun Ba zuwa lokacin Ta tabbatar ahmad ke Dukanshi d'an maman Aisha taga lokacin Da ahmad d'in ya shiga 'Dakin ita ce takewa hajjon Dariya ta fada mata Cikin jin dad'in abin Tashiga korawa mutanen Gida labarin kowa da Abinda yake fada wasu ma allah yakara suke wa 'Dan,ladin hajjo dai Batasan sunayi ba ita Allah allah take a bude kofar Tana nan taga anzare sakatar ahmad ta fito Yana huci bata bi ta Kanshi ba tukun ta Afka d'akin da sauri Shima daya fito ko Kallonta baiyiba yayi . Hanyar d'akinmu Tana shiga taga d'an,ladin a kwance yana Nishi d'ai d'ai saboda ba Karamin duka ya shaba Jikinshi duk ya farfashe Ko dukan daya masa ranar Daya kama shi a dakin Aminatu albarka Tunda dama wannan Ai ankwace shi Yau kuma saida yaji a ranshi da kanshi dukan Ya isa tukun ya barshi Ya huce harda hanashi dukan shi da akai ranar Cikin hargagi ta shiga Ihu ta dago shi yauma Kashe kan yaso yi Ohni mero ina ganin Rayuwa nashi ga uku Na d'an ladi ta kira sunan Shi ya amsa da kyar Ganin ya amsa yasa ta Tashi da sauri ta taimaka Mai ya jingina da gadon Ita kuma tayo waje Cikin masifa tana kiran Sunan ahmad Mutanen gida duk ido Suka zuba mata Dan yanzu kowa Yasan halinta da duk Abinda take ido aka Kawo aka zuba mata Kawai tunda koda anbata Shawara ba dauka take ba Sai wasu suka bi bayanta Ganin tayi hanyar d'akin Aminatun tana isa Ta banko kofar tayo kaina Danake zaune a kujera ahmad da shigowar shi Kenan da belt a hannu Yana wuci Ina tambayar shi dukan 'Dan,ladin yayi ? Dan inajin duk abinda ke Faruwa baikai ga bani Amsa ba hajjo ta Banko kofar Gadan gadan tayo kaina Wallahi zaki san Kinsa mijinki ya Tabamin yaro shegiya Munafuka ahmad cikin Sauri ya tare ta ya rike mata hannu Nima zabura nayi na tashi Saura kad'an kalim Dake hannuna ya fadi Dan wallahi nayi alk'awarin Nikaina koda ahmad bai Kwatar min y'anci ba Bazan kara zama ta kai Hannu jikina ba Ta bakin maman aisha Bazan zauna sirka tana Jibgata ba kamar jaka Haka kawai tunda Naga alamar ita hajjo Bata san alkunya da kara Ba Haba hajjo me kike Haka yaya wai kike abune kamar bake ba Gaskiya hajjo kome za ai A gidannan karki Kara dukan aminatu La ila ha,ilallahu muhammadar rasulullahi s,a,w nashiga ukuna ni kake fadawa karna taba Maka mata ahmad yanzu aminatun tafini Kenan a wajenka Ni ahmad ina mahaifiyar Ka ta rushe da wani razanannen kuka Haka kawai ahmad yaji Yau baiji komai Ba akan kukan data ke Asalima wani haushinta Yake ji haka kawai Shidai yana tsaye ya Babbake hanyar da zata Isa gareni bare ta sa min Hannu da sunan duka Ganin baice komai Ba ga mutanen gida Sun zubo ido kowa na fadar albarkacin Bakinsa Yasa hajjo daina kukan Nan tashiga surfa bala,i Tana tsinemin tana Hadawa da ahmad d'in tana zagi Ta yi wajenta da gudu ta d'auko tukunyar da ake Dafa ruwan wankan dama.dai tukunyata ce ta jefota dakin namu sauran Kadan ta bugemin Kai da murfin data jefo Na kauce Wallahi daga yau andaina Dafa mata ruwan wankan Karta kara takomin Kofar daki shegiya Yar iska mai raba kan Y'an uwa kawai allah Ya watsa aniyar ki Ya d'ai d'aita ki yadda Kika rusa min kan Y'ay'ana bazaki Ga dai dai a rayuwar ki ba Yau sanadinki ahmad Baida mu da bacin raina Ba burinki ya cika Kin raba mu amma wallahi baki ci banza Ba zakiga abin da zai biyo baya shegiya makira Yawo jummai dai bata Nan bare ta mata magana Sauran duk babu ruwansu d harkarta dan Sunsan halinta kowa Tsoron masifarta yake bare yasa baki Haka ta karaci ihunta da Aibata ni tukun tayi Gaba ahmad dai baice komai ba saidai idon shi ya kad'a yayi jajir Bayan watsewar sune Ahmad ya tattara tukunyar ya jona mana ruwan zafi da kanshi ya taimakamin ya gasa min Jikin dan ciwo kawai jikin yake min har lokacin Bai kara tofa komai ba Baice min k'ala ba Bayan na fito yace insa kayana nasa kalim da har yanzu baiyi wanka ba Yace ind'auko shi Na dauko da dubara Da taimakon ahmad nasamu muka mai wankan Tukun na goyeshi Lokacin karfe sha biyun rana ahmad shima wankan yaje yayi Yace min zai fita ya samo mana abin da zamuci inya fita na kulle kofar dan yasan ba iya Girkawa zanyi ba Kamar yadda yce yana fita Nasa sakata na kulle d'akin *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*✍️ 09/11/2022, 2:23 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 31*_ Da k`yar hajjo ta tashi daga gwarawar da hauwa ta mata a jikin Bango Ta shiga kallon su Su biyun cikin . Tsananin mamaki Da al,ajabi yau Ita hajjo aka mara Marinma kuma yarinyar. Data ke ganin Ta kamar y`ar cikinta Da k`yar ta bude baki. Ta fara magana tana Kallon fadime da Hauwa wanda fadimen ta samu ta rike hauwar . Da kYar hauwa sai huci . Take Kamar zata kwace Ta nuna kanta da Yatsa ni ni kika . Mara hauwa yau Nikika mara da hannun Ki kika kaimin Mari fuskata . Ai ki godewa allah A mari ya tsaya wallhi Da ban lakad`a miki `Dan banzan duka ba Kuma kiyi maza maza tattara kibar gidannan Wallahi kafin In aikata miki abin da Baki taba zato ba Ashe dama haka kike Baki da mutumci Hauwa? Hhh hauwa ta fashe da dariya au wai yau kika San banida mutumci Ke mutumcin ne dake Tsohuwar banza Nace mutumci ne dake Ai tunda babu Maganar aure tsanina da `Danki ni banga wani Sauran mutumci daya rage Tsakanin mu ba kuma Muguwar tsohuwa kawai Duk muguntar da kike Wa matar d`anki ai Munsani muna da labarin `Dan labarin bai buya ba Munaji a unguwar nan Harda akuyancin Da d`an ladi ya aikatawa Matar ahmd tsaf Munsa mu labari Amma saboda son zuciyarki harkina da bakin Aibata wasu Tunda d`an ladi yaso Haikewa aminatu Kika Daure masa gindi Da ikon allah watarana Ke zai haik`ewa Fadime tayi tayi hauwa Tayi shiru tak`i Hajjo kuka kawai take Tunda take a rayuwarta Ba ataba cimata Mutumci irin na Yau ba amma agaban Fadime fadime ta kasa. Hanawa Ta kalli fadimen Cikin rishin kuka. Fadime kina kallo Diyarki na zagina Zagin cin .mutumci Kika k`yaleta Ashe dama baki isa Da y`arkiba fadime aikwa Kinyi asara kuma daga Yau sai yau Babu ni babu ke Ta na fadar maganar Tana kokarin gyara Zaman hijabinta Sakamakon karkacewar Dayayi dalilin Shakar da hauwa ta Mata Kinga hajjo bafa tsoronki Nake jiba ko wani abu Yasa tun d`azu nake Baki hakuri ba wallahi Neman zaman lafiya Ya kawo hakan amma. Naga cin mutumcin Na neman yawa Ke kin isa da y`ay`an naki Ne da kike cewa ban Isa da nawa ba to bari Kiji ni nagodewa allah Na isa da tawa tunda Isar tawa ce tasa har Baki ci d`ankaren kashiba Yau kinga ko haka Ya nuna nawa y`ay`an Sunfi naki jin magana Kuma ki maza maza Sanki a likkafa kibar Min gida kafin Insa hauwa ta fasamin Bakin ki ta karya Shegiyar kafarki Yar iska kawai Cikin al,ajabi Hajjo ta shiga kokarin barin wajen zata fita Amma bakinta baiyi Shiru ba Ganin hakan hauwa tayi kanta da gudu ta kwasa zani a hannu tayi zaure Ganin ta fice yasa hauwar dawowa tana K`yalk`yala dariya Wallahi fad`ime hajjo Karamar mara kunya Ce kiga yadda ta kwasa Da gudu zani a Hannu ai naso ingani Zata tsaya Hmmm hauwa Bansan munafikin Daya kaimata gulma ba Wallahi Yoh zai wuce huwaila Kinsan ita kad`aice tasan Zance Aikwa indai har ya Tabbata itace kam Ta shiga uku dani. Duk kud`ad`ena data Ci bashi saitayi amansu Shegiya bak`in Ciki take da auran Da zakiyi Dan ita yayanta basu Auruba bari kema. Ta miki buk`ulu Barta fad`ime nidama. Ko bata fadaba nasan Baza a rasa munafikin Da zai fadan ba Amma wallahi wannan Hajjon da kace na Auri ahmad wallahi Ko ganin shi sai naso Zata yi inkwa ta Kawo min wargi ko Zagi wallahi lakad`a mata `Dan banzan duka Zanyi Tsohuwar banza Kawai Nidama na cire raina Da auran `Danta Tunda baba na sokoto Yace ind`auki dana Nasan inhar nazo Dashi asirina bazai Rufu ba sam Ni yanzu inhar kinga Nayi aure tofa zan Fadawa mijin nawa Gaskya inyaga zai . Iya aurena shikenan Inba zai iya ba babu Dole gari da yawa ai Maye bazaici kanshi Ba Hmm hauwa kenan Kina zaton akwai Namijin da zaisan Kinyi cikin shege har kina Da yaro ya aure ki Baza a rasa ba fadime Insha allah zanyi aure Nafison dai inda innaje. Zan zauna zama na Din din din kinga ahmad fa Ba sona yake ba Nida kaina nayiwa kaina Fada duk da ba sonshi ne Banayi ba Amma abinda za azo ana Dana sani barinsa Yafi akhairi Haka ne kam ki kwantar da hankalinki allah zai Baki miji wanda ma yafi ahmad din baki daya Allah yasa haka fad`ime Dan ni yanzu gaskiya na Tuba allah ya yafemin abubuwan danayi da Amen dai *********************** Tafiya take kawai bama Tasan inda take jefa kafar ta ba Lallai ita yau hauwa Ta daka yarinyar data Haifeta sau uku ita Yau ta mara kuma gaban Fad`ime lallai zata nuna musu basu da wayo daga Uwar har y`ar sai sunyi nadamar hakan Ahaka ta kai kanta gida da kyar bakin ciki kamar ya kasheta ********************* *_KANO_* Yau allah yasauki salima lafiya saidai ikon allah d`an baizo da raiba Bakaramar wahala tasha ba Lokacin da labarin rashin zuwan d`an da rai yazowa zainabu bakaramin farin ciki Tayi ba ita dama burinta Kenan Koda baba abdullahi yazo asibitin sun kira mahaifin yaron inda yazo suka bashi d`an aka mai Sutura aka binne shi Daga nan aka sallamo su Amma bangaren mejego bata so rasa d`an data yiba dan dashine taso ta Dogara har sai faisal ya aureta amma tasan Yanzu zaiyi wuya ya aureta tunda koda ya zo Asibitin ko inda take be Kallah ba har ya tafi Tayi kuka sosai tasan Yanzu da wuya tasamu mijin aure duk da yaron Ya koma amma ta riga da tawa kanta tambarin Da zaiyi wuyar gogewa Amatsayin ta na budurwa wacce bata taba aure ba Ace ta haihu sannan inta jewa mijin da ya aure ta Me zata ce masa inma Tasamu kenan kai Gaskiya bata kyautawa Kanta ba amma insha allahu zata gyara rayuwarta ko allah zai ji kanta ya azurta ta da Miji nagari Insha allah duk abin data ke zata daina ta nutsu ko zata samu miji islamiyya ma zata koma Hajara dai kamar yadda baba yace ta fito da miji To tafito da wani amma sai dai yanada mata d`aya da yara hudu Mama zainabu bata so haka ba amma ita ta dage sai shi dole tasa Uwar ta hakura Ita kanta zainabun yanzu Ta kintsu zaman lafiya kawai take nema da mama ayshar saboda ta gano tshin hankalin Babu inda zai kaita gwara ta lallaba auran nata Tayi nadama sosai akan biyewa hajjo data taimaka mata wajen aikata muna nan ayyukanta kullum da fargaba take kwanci da ita take tashi Tasan cewa duk abinda Ya faru da salma harda hakkin yan,uwan da suka Raba kullum tana rokon allah ya yafemata Duk da tanajin bazata iya Fitowa ta nemi yafiyar abdullahin ba da kuma son k`ara rufuwar asirinta Tana dai rok`on gafara Wajen ubangiji da kuma alk`awarin bazata k`ara yarda da zuwa wajen boka ba bare harta cutar da wani mama aysha kewa salimar wanka komai nata ita ke kulawa dashi .dole uwar ma ta watsar da komai ta rungumi salimar ********************"* Kinga yaron nan dariya Yake Qaunah Na juyo daga linke kayan wankin da nake na kallesu ahmad da kalim Dan watanni hudu yanzu masha allah bazaka ce Watansa hudu ba dan yayi wayo tubarkallah . Ga jiki yayi bul bul dashi Nice dai na yi rama wai ance tsoron tsotso nake Kalim dake ta babbaka dariya ahmad na taya shi Nace kai yau kafara ganin dariyar yaronnan kenan ko Ehmna ina gani amma kiga yau harfa k`yak`yatawa yake Aikam ba yau yafara ba Wannan yaron da kake Gani badai wayo ba Kofa barci yake yana shan Nono ina cirewa yake fasamin kuka dole sai na maida mai Aida gaskiyar ka d`an albarka gwara a baka ka koshi yace yana kallon Kalim din shikuma Kamar yaji abinda yace yashiga kallonshi yana gwarancin sa Sallamar salaha naji Saida tabari na amsa Dan nafada mata ta daina shigowa waje babu sallama kuma alhamdullillah ta daina Tana k`ok`arin yin sallamar ko yaushe Aunty aminatu ina Wuni lafiya lau Salaha harkun dawo Makarantar eh mun dawo Ta gaida yayanta kamar yadda ta gaidani Ta mik`a hannu ta amshi Kalim wanda yana ganinta dama yashiga mika mata hannu ta d`auke shi dan yasan ta Sosai yanason ta dauke shi ko rigima yake ikon allah tana daukarshi yake Yin tsit Ta dauke shi ta zauna kan Kujera Aunty aminatu nikwa Akwai sauran abinci Wallahi yunwa nake ji Gashi hajjo bata nan Kuma bata yi abinci ba Ta fita Akwai bari na zubo miki Nan na zubo mata doyace fara da miyar jajje sai bushashshen kifi dana sa Kai aunty aminatu naji Dadi kinyi mutuniyata Aisai kiyi taci kawo shi tukun kici abincin Aikwa yaro yace sam baisan zance a amshe shiba ya canyara ihu Kinga barshi muci abincin Mu ko ba babana daya ke haka suke kiranshi wani Lokacin Nace aisai kuyi kecedai bazaki ji dadin cin abincin ba Ahmad duk yana jinmu Baice komai ba Kai bari ma dai intafi d`akinmu inci dan inada wani assignment dana keson dubawa bari kiga na goya shi ko zaiyi barci Bani zani aunty aminatu Nan na dauko zanin nabata ta goya shi ta `Dauki robar abincin ta Tayi gaba naci gba da linkin kayan Jinai anrugumoni ta baya Kinga zo kiji dani ki ajiye Linkinnan haka kinji Yar albarka kafin Adawo da shi ********************* Tana zaune kan tabarmar parlourn hajjo kalim a gefenta ta kwantar dashi yayi barci rubutunta take kawai bilhakki ta ma manta da gargadin hajjo Akan karta dinga ganin . Kalim a hannunta ranar data ganta dashi ranta zai baci . Sallamar hajjo ta jiyo .da sauri ta zabura ta tashi Kafin ma ta dauke shi .har ta shigo Binsu ta shiga yi da kallo Ke waya ce ki dauko yron nan wato ban isa na fadamiki magana ba kenan ko salaha na rabaki da uwar yaronnan kinki ji ko ? Hajjo ya hakuri bari na Maida shi amma hajjo shifa kalim bai mana komai ba asalima fa Jikanki ne kawai dan bama shiri da mamarsa sai muki daukar shi Ta dauki kalim din ta nufi hanyar waje Wani tunanine ya fadowa hajjo cikin sauri ta mikawa salaha hannu kawo shi hakane kam Gwara da kika tunamin Miko shi indaukeshi Kamar bazata mika mata Shiba sai kuma taga murmushi a fuskar hajjo Ta mika mata shi ta nemi waje ta zauna A a bazama zakiyi ba Tashi zakiyi kije kiyomin Cefane tasaba kalim a baya ta goye kamar gaske To hajjo kawoshi ingoya shi muje mu dawo A a barshi aina goya shi tunda dama baita ba shan bayana ba bari Yau dai d`aya yaji yaya bayan nawa yake Haka ta aiki salaha Salaha na fita ta maza ta kunto shi ta shiga binsa da kallo tubarkallah yaron tayi mamakin yadda ya girma kamannin sa da ahmad sun k`ara fitowa sosai Duka da gida daya suke bata ganin shi tunda aminatun ba bari take ana daukar shiba Kullum cikin tattala shi take Nan ta dunguremai kai Shegen yaro ashe haka ka girma lallai samun waje yau kam dai gani gaka allah ya hadamu Maga me kwatarka Ta fada tana mai ciroshi acikin zanin goyon Shikwa barcinsa yake bilhakki baima san budirin datake ba saida ta daga shi sama kanshi a kasa kafafuwanshi a sma ta rike kafafun tana jijjigashi da karfi Aikwa ya canyara ihu Da karfi da sauri tasa hannu ta rufe mai baki Tayi uwar d`aka dashi _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE😍✍️*_ 09/11/2022, 2:23 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ *_PAID PAGE 32_* Ganin yana naiman tona mata asiri yasa ta d`auke shi tayi uwar d`aka dashi Ai dan ubanka yau saika gane kuranka muje uwar daki duk abinda take hannunta na bakin shi ta rufe ta hanashi kuka Dan bakamar razana yayi Ba dalilin barcin dayake Ta girgiza shi Dawowa tayi parlourn ta cigaba da jijjigashi kuka Kawai yake salaha ce Data shigo taji kukan shi da sauri takarasa `Dakin `Lafiya hajjo yake kuka? Ajiye laidar kayan miyar tayi ta tafi ta tara hannu zata amshe shi Kinga ungo shi tunda kika tafi yake tsanyaramin ihu kamar wanda ake gutsira wai shima yasan d`afa Baisaba dake bane shiyasa kawo shi kiga Koda salaha ta amsheshi Dai kin shirun yayi kuka kawai yake kamar wanda Ake mintsina har zabura yake Ikon allah hajjo kinga Yaki yin shiru ko kalloba baiyiba kofa wajen mamanshi yake inna amshe shi shiru yake Ta shiga k`ara jijjigashi Kozai yi shiru yaro sam yak`i shiru Hajjo data dauki kayan Miyarta tana juyewa a Robar da zata gyara hankali kwance ta dago kai Kinga ki mikashi wajen Uwarsa babu dole daga `Daukar yaro sai kuka Wai shima yasan Munafurci maza ki kaishi Kizo ki nik`a min kayan miyar nan Hajjo allah baya k`iwa saidai in wani abunne yasame shi dai bari Na kaishi wajen aunty aminatun na dawo Ko zai amshi nono Fitowar ta tayi dai dai da fitowar maman Aisha daga daki dan tun d`azu take jin ihun shi dan dai Basa shiri da hajjon ne Shiyasa bata tambaya ba Sannan ihun dayayi na farko ma akan kunnen ta Ne Meya same shine haka salaha? Wallahi bansaniba maman aisha kawai rigima yake ji yau Aikam kalim bantabaji yayi kuka haka ba kodai cikinshi ke ciwo ? Bari na kaishi dai ko in anbashi nono zaiyi shiru Hajjo da salaha na fita ta mike ta fara taka rawa dan tasan dai yau dole yaron nan ya mutu kafin agano abinda tamai zaiyi wuya tasan koda angano `Din baza a zargeta ba Tunda dai ba d`aukar shi take ba Bayan munyi wanka ina Zaune bakin gado ina sa riga ahmad dake kwance Kan kujera muka fara jiyo ihun kalim ana doso Kofar mu dashi Da sauri nakarasa sa rigar haka kawai naji Gabana ya fadi ahmad kecewa kinji d`an halak Ko harfa ya dawo Bai rufe baki ba salaha ta shigo cikin sauri aunty aminatu kinga sai kuka Yake tunda zu nayi nayi yayi shiru yak`i Ko kallona baiyi ba Nasa hannu na amshe shi ihu yake kawai muryarshi har tafara dashewa na kalli fuskarshi yadda tayi jajir abinka da farin mutum Kibashi nono mana ko yunwa yake ji kinsan shi baya wasa da cikinsa cewar babanshi Zama nayi kawai na zaro nono na shiga k`ok`arin bashi amma tabbas ni nasan ba dai yunwa bace zata furgita shi har haka dan baita ba yin kuka irin wannan ba K`in amsar nonon yayi Nayi nayi yaro ko alamar amsar nono har wani mimmik`ewa yake k`ara yi Ahmad ne ya miko hannu kawo shi ingani Cikin rudewa na mika mishi shi ya amshe shi Nan yashiga kokarin ciremai riga ya dudduba Jikinshi kodai wani k`waronne ya cije shi Amma babu alama Salaha ce tace maman aisha tace ko cikinsa ke ciwo Nan na dauko maganinshi na bashi Amma sam yaki amsa zuwa lokacin har ya fara kakkafe min Nashiga tashin hankali ba karami ba haka babanshi Kuka kawai nake salaha na tayani Ki kwantar da hankakinki kibar kukan kinji Bari na kira hajjo tazo ta duba shi dai ko ciwon cikinne tunda ita tasani Ya miko min shi ya fita Bayan fitarsa ne na zauna kan kujera na k`ure yaron da ido kawai Ina kuka salaha ma takasa tashi kallonshi nashiga yi yadda cikin k`ank`anin lokaci Ya fita hayyacinsa zuwa Ina cikin kallonsa ne naga yayi wata mika ya zabura jikinsa ya saki Cikin ihun kuka na fara jijjigashi Hajjo kalim ke kuka har yanzu yak`i shiru ko nono yak`i amsa anbashi maganin ciwon ciki ma koshine bai amsaba To ni me zan masa daka zo wajena me kake nufi ina da maganin da zan bashine ? A a hajjo ganina yi koke zaki iya sanin abin daya same shi kiduba nima nadu ba ko wani k`waronne ya cije shi amma banga komai ba Dan allah hajjo har kakkafewa yake yi kizo muje ki gani yace cikin Magiya Dan shi kanshi cikin tashin hankalin yake Ba kad`an ba daurewa kawai yake amma jiyake kamar zaiyi kuka Yana tsananin son kalim kamar ranshi ganin aminatu na kuka ne yasa ya `boye nashi tashin hankalin dan karta k`ara rikicewa To kaje ganinan zuwa daka wani tsaya min akai Kamar naci bashin ka Har ya juya zai tafi hajjo bata motsa ba bare tayi alamar shirin tashi tana kwance abinta Yana fita taja tsaki aikin banza kawai zaka wani zo kace yaro na kuka inje induba shi ya mutu ma Karshe yan iska gayyar tsiya Tunani ya shiga shin me ke damun hajjo dan kawai bakyason uwar yaro sai k`iyayyar ta shafi yaron aiko ba komai a matsayinta na mahaifiyar sa yakamata yaron yaci albarkacinsa tunda jikanta ne amma baisan wacce irin zuciya ce da itaba sam kamar shid`in ba d`anta bane tunda yayi aure ta tsane shi kwata kwata ta daina nuna mai kulawa Kafin ya karaso d`akin muka cikaro dashi a hanya cikin kuka na mika mishi shi kaga ya mutu nashiga ukuna Da sauri ya amshe shi . Hannunsa na rawa ya shiga jijjigashi yana kiran sunanshi Mik`omin shi yayi maza ki goyashi muje asibiti inaga suma yayi yi sauri Da sauri na amshe shi salaha ta miko min zanin goyon na goyashi na figi hijabin dana ke sallah a kan k`yaure Ahmad daga shi sai jallabiyar jikinsa muka nufi hanyar fita ko k`ofar `Dakin hajjo bamu kallah ba bare mu mata sallama mukayi waje Allah ya taimakemu muna fita muka samu adaidaita muka fad`i sunan asibitin da zai kaimu wani private din asibiti ne dake kusa damu Muna zuwa aka amshe shi nan likitan ta bukaci da mumata bayanin abinda ya same shi nad`an mata bayanin cikin kuka sam bani da nutsuwa ganina ke ya mutu ma kawai Nan ta kwantar dashi ta shiga auna shi harta gama auna shi bata ga wani abu ba ko d`aya harzata dauke abun awon sai idonta yakai Wuyanshi wajen yayi jawur ya kumburo . Cikin sauri ta kallemu meyasame shi haka a wuya gashi wuyanshi har ya kumbura Da sauri muka tashi muka nufi kanshi Tabbas wuyanshi gashi ya kumburo sosai wajen yayi jawur Bansan abinda yasame shiba ankawo shine kawai yana kuka Nan tashiga dudduba shi Ta d`ago dole sai anmasa Scaining tukun gaskiya dan nakasa gano abinda dake damunshi Da alama kuma shine yay sanadiyyar sumanshi Dole suka dauke shi suka shiga d`akin scaining dashi Inda nida babanshi muka yi jigum jigum babu mai iyawa wani magana ************************ Au wai da tun d`azu dana ce ki kai yaronnan kidawo kizo ki nik`amin kayan miyar sai kika je kikasamu waje kika yi zamanki ko saboda kin rainani hajjo data rufe salaha da fad`a kenan daga shigowarta A a hajjo wallahi tunda na kaishi yaron ke kuka anrasa abinda yake damun shi hajjo baki gaba har maganin anbashi yak`i amsa koda ta matsemai baki dawo dashi yayi karshema ya daina numfashi gaba d`aya hajjo sun tafi asibiti dashi ma ta kare cikin rushewa da kuka Hajjo data fara jin maganganun salaha farko kamar wadda akaiwa bushara da gidan aljannah bakaramin farin ciki taji ba jin cewa ya daina numfashi saidai murnarta ta koma ne Lokacin data ji ance antafi asibiti dashi Cikin tashin hankali ta tashi zaune ta dafe k`irji asibiti kuma to meza suje yi asibiti inba iskancin ahmad ba yanzunnan fa ya bar nan nace masa ina zuwa inzo induba yaron ingani ko cibiya ke damunsa wato shine ya kwasa suka tafi asibiti dan neman ya tona min asiri Da sauri salaha ta kalleta tonon asiri kuma hajjo kamar ya kai kalim d`inne asibiti tonon asirinki .. Yafa daina numfashi ko Da kinje babu abinda zaki iya masa Jin tana naiman sakin layi yasa ta gyara zancen nata da ehmna tonon asirina sun tafi asibiti ba tare dani ba sannan basu bari na duba shiba fisabilillah dama mutanen gida na zagina Yanzu ai sun sami abin zagi za ace nabari sun tafi su su kad`ai Salaha dai waje ta nema ta zauna ta hada kai da gwiwa kawai Hajjo ta kasa zaune ta kasa tsaye tayi nan tayi nan karshe ta fada uwr d`aka da sauri Kaiwa da kawowa ta fara tabbas inhar sunkai yaronnan asibiti dole a gano abinda ke damunshi tunaninta sam bai taba bata asibiti za akaishiba tayi zaton zasu zauna ne suyita duba shi gida har abin yaci Yacinyeshi ya mutu basu gano komai ba lallai tayi wauta inhakane amma bakomai ai kosu likitocin da wuya su gano meke damun yaron tayi k`wafa Ahmad kwa zaizo yasameta wallahi saita `bata masa rai na tafiyar Da sukayi batare da saninta ba ************************* Acan asibiti kwa koda aka shiga da kalim Sun kai tsawon minti asirin tukun likitar ta fito Ta kira ahmad office dinta har zan bisu ta ce ahmad kawai take son gani ganin dai shid`inne ya bita suna shirin barina wajen yasa sauri na fashe da kuka Na tsugunna wajen inhar Yarona ya mutu dan allah kifad`amin na yarda da k`addara nasan dama allah shike rayawa kuma shike kashewa aduk sanda yaso zan rungumi k`addara pls kifad`amin Na had`e hannuwa na waje guda alamar rok`onta Kallona likitar tashiga yi cikin tsananin tausayi ta dafa kafad`ata yaronki bai mutuba aminatu suma yayi taso muje Nan natashi na bisu muka shiga office din tare ta nuna mana wajen zama Ta kalli ahmad da duk mun baza kunne muna jiran jin mezata ce Gaskiya bansan ta ina zan fara ba amma hak`ik`a rayuwar yaronku tana cikin had`ari Yaya akai kuka yi sake har aka cutar da k`aramin yaro haka? Munyi scaining mun gano k`usa ce aka saka masa a mak`ogwaronsa irin k`ananun k`usarnan da farko nayi zaton iya nan ne sai nayi tunanin kunbarshi yana wasa ne har ya had`iya Dukanmu zabura mukai nida ahmad har muna had`a baki wajen tambayar ta k`usa kuma Meya kawo k`usa wuyanshi Ku kwantar da hankalinku Ni wallahi bana ajiye shi shikad`ai yana wasa ko zama fa baifara ba Tabbas wani ne yasaja mai abin mamakin shine dana ciremai Pampers Ina bincikar shi hatta Cikin pampers d`in wajen da yake bahaya an tura k`usoshin har guda uku wajen shima ya kumbura Tashin hankali wanda ba asama sa rana shine ahmad da aminatu suka shiga kowanne tambayoyi yake wa kamshi shin wanne marar imanine ya aikata haka ga jaririn da baisan komai ba Zuwa lokacin shi kanshi ahmad dauriyar shi ta kare hawayen yake jin irin abin da likitar tace Cigaba tayi da fadanta tayaya zamuyi sakaci haka ta faru tabbas wanda yay hakan yayine da niyar kashe shi tunda babu yaddaza ai hankali yayi saurin kaiwa wuyanshi ko ayi zaton abin anan yake ko kuma pampers dinshi Da bamuyi saurin kawoshi ba tabbas za a iya rasashi ko yanzu haka babu tabbas akan zai rayu ko bazai rayu ba Yazama dole dai amai aiki zata rubuta mana takarda mutafi babban asibiti dole amai aiki a ranar kar ya wuce awa uku nan gaba dan ko K`usar bayan nashi ba su iya cirewa ba tunda tariga data shige can ciki kanta ne kawai ya rage kad`an ake hangowa Cikin tsananin tashin hankali wanda zamu iya cewa nida shi duk bamu ta`ba tsintar kanmu cikinshi ba muka tashi . Muka nufi d`akin da aka kaishi Allah sarki yana kwance Har zuwa lokacin baya numfashi ahmad kanshi kuka yake . Ya shiga tambayata waye yawa yarona haka qaunah Kalli yadda aka maida min kalim bawan allah shin meya sani me ya tsarewa wannan mutumin Kalli fa baya numfashi k`usa a jikin d`an adam fa ko k`aya ce ya aka yi da ita bare k`usa tabbas anso kashe min shine Wa salaha tabawa shi? Ni kukana kawai nake na rungumeshi maganganun ahmad sama sama nake jinsu Dan ni zuciyata tafara k`issima min wani abu tabbas ina zargin hjjo akan hakan dan ita kadai ce bata k`aunata a gidan Sannan bata son kalim k`iri k`iri take nunawa bata boyewa Sai kuma nayi saurin istigfari duba da zato zunubine koda ya kasance gaskiya ne allah shi yasan wanda yamana hakan *_😍MAMAN `DAN ALBARKA CE😍✍️_**_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ *_PAID PAGE 32_* Ganin yana naiman tona mata asiri yasa ta d`auke shi tayi uwar d`aka dashi Ai dan ubanka yau saika gane kuranka muje uwar daki duk abinda take hannunta na bakin shi ta rufe ta hanashi kuka Dan bakamar razana yayi Ba dalilin barcin dayake Ta girgiza shi Dawowa tayi parlourn ta cigaba da jijjigashi kuka Kawai yake salaha ce Data shigo taji kukan shi da sauri takarasa `Dakin `Lafiya hajjo yake kuka? Ajiye laidar kayan miyar tayi ta tafi ta tara hannu zata amshe shi Kinga ungo shi tunda kika tafi yake tsanyaramin ihu kamar wanda ake gutsira wai shima yasan d`afa Baisaba dake bane shiyasa kawo shi kiga Koda salaha ta amsheshi Dai kin shirun yayi kuka kawai yake kamar wanda Ake mintsina har zabura yake Ikon allah hajjo kinga Yaki yin shiru ko kalloba baiyiba kofa wajen mamanshi yake inna amshe shi shiru yake Ta shiga k`ara jijjigashi Kozai yi shiru yaro sam yak`i shiru Hajjo data dauki kayan Miyarta tana juyewa a Robar da zata gyara hankali kwance ta dago kai Kinga ki mikashi wajen Uwarsa babu dole daga `Daukar yaro sai kuka Wai shima yasan Munafurci maza ki kaishi Kizo ki nik`a min kayan miyar nan Hajjo allah baya k`iwa saidai in wani abunne yasame shi dai bari Na kaishi wajen aunty aminatun na dawo Ko zai amshi nono Fitowar ta tayi dai dai da fitowar maman Aisha daga daki dan tun d`azu take jin ihun shi dan dai Basa shiri da hajjon ne Shiyasa bata tambaya ba Sannan ihun dayayi na farko ma akan kunnen ta Ne Meya same shine haka salaha? Wallahi bansaniba maman aisha kawai rigima yake ji yau Aikam kalim bantabaji yayi kuka haka ba kodai cikinshi ke ciwo ? Bari na kaishi dai ko in anbashi nono zaiyi shiru Hajjo da salaha na fita ta mike ta fara taka rawa dan tasan dai yau dole yaron nan ya mutu kafin agano abinda tamai zaiyi wuya tasan koda angano `Din baza a zargeta ba Tunda dai ba d`aukar shi take ba Bayan munyi wanka ina Zaune bakin gado ina sa riga ahmad dake kwance Kan kujera muka fara jiyo ihun kalim ana doso Kofar mu dashi Da sauri nakarasa sa rigar haka kawai naji Gabana ya fadi ahmad kecewa kinji d`an halak Ko harfa ya dawo Bai rufe baki ba salaha ta shigo cikin sauri aunty aminatu kinga sai kuka Yake tundazu nayi nayi yayi shiru yak`i Ko kallona baiyi ba Nasa hannu na amshe shi ihu yake kawai muryarshi har tafara dashewa na kalli fuskarshi yadda tayi jajir abinka da farin mutum Kibashi nono mana ko yunwa yake ji kinsan shi baya wasa da cikinsa cewar babanshi Zama nayi kawai na zaro nono na shiga k`ok`arin bashi amma tabbas ni nasan ba dai yunwa bace zata furgita shi har haka dan baita ba yin kuka irin wannan ba K`in amsar nonon yayi Nayi nayi yaro ko alamar amsar nono har wani mimmik`ewa yake k`ara yi Ahmad ne ya miko hannu kawo shi ingani Cikin rudewa na mika mishi shi ya amshe shi Nan yashiga kokarin ciremai riga ya dudduba Jikinshi kodai wani k`waronne ya cije shi Amma babu alama Salaha ce tace maman aisha tace ko cikinsa ke ciwo Nan na dauko maganinshi na bashi Amma sam yaki amsa zuwa lokacin har ya fara kakkafe min Nashiga tashin hankali ba karami ba haka babanshi Kuka kawai nake salaha na tayani Ki kwantar da hankakinki kibar kukan kinji Bari na kira hajjo tazo ta duba shi dai ko ciwon cikinne tunda ita tasani Ya miko min shi ya fita Bayan fitarsa ne na zauna kan kujera na k`ure yaron da ido kawai Ina kuka salaha ma takasa tashi kallonshi nashiga yi yadda cikin k`ank`anin lokaci Ya fita hayyacinsa Ina cikin kallonsa ne naga yayi wata mika ya zabura jikinsa ya saki Cikin ihun kuka na fara jijjigashi Hajjo kalim ke kuka har yanzu yak`i shiru ko nono yak`i amsa anbashi maganin ciwon ciki ma koshine bai amsaba To ni me zan masa daka zo wajena me kake nufi ina da maganin da zan bashine ? A a hajjo ganina yi koke zaki iya sanin abin daya same shi kiduba nima nadu ba ko wani k`waronne ya cije shi amma banga komai ba Dan allah hajjo har kakkafewa yake yi kizo muje ki gani yace cikin Magiya Dan shi kanshi cikin tashin hankalin yake Ba kad`an ba daurewa kawai yake amma jiyake kamar zaiyi kuka Yana tsananin son kalim kamar ranshi ganin aminatu na kuka ne yasa ya `boye nashi tashin hankalin dan karta k`ara rikicewa To kaje ganinan zuwa daka wani tsaya min akai Kamar naci bashin ka Har ya juya zai tafi hajjo bata motsa ba bare tayi alamar shirin tashi tana kwance abinta Yana fita taja tsaki aikin banza kawai zaka wani zo kace yaro na kuka inje induba shi ya mutu ma Karshe yan iska gayyar tsiya Tunani ya shiga shin me ke damun hajjo dan kawai bakyason uwar yaro sai k`iyayyar ta shafi yaron aiko ba komai a matsayinta na mahaifiyar sa yakamata yaron yaci albarkacinsa tunda jikanta ne amma baisan wacce irin zuciya ce da itaba sam kamar shid`in ba d`anta bane tunda yayi aure ta tsane shi kwata kwata ta daina nuna mai kulawa Kafin ya karaso d`akin muka cikaro dashi a hanya cikin kuka na mika mishi shi kaga ya mutu nashiga ukuna Da sauri ya amshe shi . Hannunsa na rawa ya shiga jijjigashi yana kiran sunanshi Mik`omin shi yayi maza ki goyashi muje asibiti inaga suma yayi yi sauri Da sauri na amshe shi salaha ta miko min zanin goyon na goyashi na figi hijabin dana ke sallah a kan k`yaure Ahmad daga shi sai jallabiyar jikinsa muka nufi hanyar fita ko k`ofar `Dakin hajjo bamu kallah ba bare mu mata sallama mukayi waje Allah ya taimakemu muna fita muka samu adaidaita muka fad`i sunan asibitin da zai kaimu wani private din asibiti ne dake kusa damu Muna zuwa aka amshe shi nan likitan ta bukaci da mumata bayanin abinda ya same shi nad`an mata bayanin cikin kuka sam bani da nutsuwa ganina ke ya mutu ma kawai Nan ta kwantar dashi ta shiga auna shi harta gama auna shi bata ga wani abu ba ko d`aya harzata dauke abun awon sai idonta yakai Wuyanshi wajen yayi jawur ya kumburo . Cikin sauri ta kallemu meyasame shi haka a wuya gashi wuyanshi har ya kumbura Da sauri muka tashi muka nufi kanshi Tabbas wuyanshi gashi ya kumburo sosai wajen yayi jawur Bansan abinda yasame shiba ankawo shine kawai yana kuka Nan tashiga dudduba shi Ta d`ago dole sai anmasa Scaining tukun gaskiya dan nakasa gano abinda dake damunshi Da alama kuma shine yay sanadiyyar sumanshi Dole suka dauke shi suka shiga d`akin scaining dashi Inda nida babanshi muka yi jigum jigum babu mai iyawa wani magana ************************ Au wai da tun d`azu dana ce ki kai yaronnan kidawo kizo ki nik`amin kayan miyar sai kika je kikasamu waje kika yi zamanki ko saboda kin rainani hajjo data rufe salaha da fad`a kenan daga shigowarta A a hajjo wallahi tunda na kaishi yaron ke kuka anrasa abinda yake damun shi hajjo baki gaba har maganin anbashi yak`i amsa koda ta matsemai baki dawo dashi yayi karshema ya daina numfashi gaba d`aya hajjo sun tafi asibiti dashi ma ta kare cikin rushewa da kuka Hajjo data fara jin maganganun salaha farko kamar wadda akaiwa bushara da gidan aljannah bakaramin farin ciki taji ba jin cewa ya daina numfashi saidai murnarta ta koma ne Lokacin data ji ance antafi asibiti dashi Cikin tashin hankali ta tashi zaune ta dafe k`irji asibiti kuma to meza suje yi asibiti inba iskancin ahmad ba yanzunnan fa ya bar nan nace masa ina zuwa inzo induba yaron ingani ko cibiya ke damunsa wato shine ya kwasa suka tafi asibiti dan neman ya tona min asiri Da sauri salaha ta kalleta tonon asiri kuma hajjo kamar ya kai kalim d`inne asibiti tonon asirinki .. Yafa daina numfashi ko Da kinje babu abinda zaki iya masa Jin tana naiman sakin layi yasa ta gyara zancen nata da ehmna tonon asirina sun tafi asibiti ba tare dani ba sannan basu bari na duba shiba fisabilillah dama mutanen gida na zagina Yanzu ai sun sami abin zagi za ace nabari sun tafi su su kad`ai Salaha dai waje ta nema ta zauna ta hada kai da gwiwa kawai Hajjo ta kasa zaune ta kasa tsaye tayi nan tayi nan karshe ta fada uwr d`aka da sauri Kaiwa da kawowa ta fara tabbas inhar sunkai yaronnan asibiti dole a gano abinda ke damunshi tunaninta sam bai taba bata asibiti za akaishiba tayi zaton zasu zauna ne suyita duba shi gida har abin yaci Yacinyeshi ya mutu basu gano komai ba lallai tayi wauta inhakane amma bakomai ai kosu likitocin da wuya su gano meke damun yaron tayi k`wafa Ahmad kwa zaizo yasameta wallahi saita `bata masa rai na tafiyar Da sukayi batare da saninta ba ************************* Acan asibiti kwa koda aka shiga da kalim Sun kai tsawon minti asirin tukun likitar ta fito Ta kira ahmad office dinta har zan bisu ta ce ahmad kawai take son gani ganin dai shid`inne ya bita suna shirin barina wajen yasa sauri na fashe da kuka Na tsugunna wajen inhar Yarona ya mutu dan allah kifad`amin na yarda da k`addara nasan dama allah shike rayawa kuma shike kashewa aduk sanda yaso zan rungumi k`addara pls kifad`amin Na had`e hannuwa na waje guda alamar rok`onta Kallona likitar tashiga yi cikin tsananin tausayi ta dafa kafad`ata yaronki bai mutuba aminatu suma yayi taso muje Nan natashi na bisu muka shiga office din tare ta nuna mana wajen zama Ta kalli ahmad da duk mun baza kunne muna jiran jin mezata ce Gaskiya bansan ta ina zan fara ba amma hak`ik`a rayuwar yaronku tana cikin had`ari Yaya akai kuka yi sake har aka cutar da k`aramin yaro haka? Munyi scaining mun gano k`usa ce aka saka masa a mak`ogwaronsa irin k`ananun k`usarnan da farko nayi zaton iya nan ne sai nayi tunanin kunbarshi yana wasa ne har ya had`iya Dukanmu zabura mukai nida ahmad har muna had`a baki wajen tambayar ta k`usa kuma Meya kawo k`usa wuyanshi Ku kwantar da hankalinku Ni wallahi bana ajiye shi shikad`ai yana wasa ko zama fa baifara ba Tabbas wani ne yasaka mai abin mamakin shine dana ciremai Pampers Ina bincikar shi hatta Cikin pampers d`in wajen da yake bahaya an tura k`usoshin har guda uku wajen shima ya kumbura Tashin hankali wanda ba asama sa rana shine ahmad da aminatu suka shiga kowanne tambayoyi yake wa kanshi shin wanne marar imanine ya aikata haka ga jaririn da baisan komai ba Zuwa lokacin shi kanshi ahmad dauriyar shi ta kare hawayen yake jin irin abin da likitar tace Cigaba tayi da fadanta tayaya zamuyi sakaci haka ta faru tabbas wanda yay hakan yayine da niyar kashe shi tunda babu yaddaza ai hankali yayi saurin kaiwa wuyanshi ko ayi zaton abin anan yake ko kuma pampers dinshi Da bamuyi saurin kawoshi ba tabbas za a iya rasashi ko yanzu haka babu tabbas akan zai rayu ko bazai rayu ba Yazama dole dai amai aiki zata rubuta mana takarda mutafi babban asibiti dole amai aiki a ranar kar ya wuce awa uku nan gaba dan ko K`usar bayan nashi ba su iya cirewa ba tunda tariga data shige can ciki kanta ne kawai ya rage kad`an ake hangowa Cikin tsananin tashin hankali wanda zamu iya cewa nida shi duk bamu ta`ba tsintar kanmu cikinshi ba muka tashi . Muka nufi d`akin da aka kaishi Allah sarki yana kwance Har zuwa lokacin baya numfashi ahmad kanshi kuka yake . Ya shiga tambayata waye yawa yarona haka qaunah Kalli yadda aka maida min kalim bawan allah shin meya sani me ya tsarewa wannan mutumin Kalli fa baya numfashi k`usa a jikin d`an adam fa ko k`aya ce ya aka yi da ita bare k`usa tabbas anso kashe min shine Wa salaha tabawa shi? Ni kukana kawai nake na rungumeshi maganganun ahmad sama sama nake jinsu Dan ni zuciyata tafara k`issima min wani abu tabbas ina zargin hjjo akan hakan dan ita kadai ce bata k`aunata a gidan Sannan bata son kalim k`iri k`iri take nunawa bata boyewa Sai kuma nayi saurin istigfari duba da zato zunubine koda ya kasance gaskiya ne allah shi yasan wanda yamana hakan sannan ai jikanta ne tayaya zata aikata hakan koda bata sona sam tuni na nemi gafara akan zaton danayi ina fatan allah ya bawa yarona lafiya *_😍MAMAN `DAN ALBARKA CE😍✍️_* 09/11/2022, 2:23 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 33*_ Dole muka nufi babban asibiti dashi wanda muna zuwa aka amshe shi Ahmad ya cike takardar da za ai aikin nan da nan babu bata lokaci aka shiga dashi zuwa lokacin ana kiran sallar magrib Ahmad ya tafi masallaci Nikam nakasa tsaye na kasa zaune kamar banida kowa a duniya nake jina duba da asibitin kanshi daga ni sai mijina babu wani na kusa dani ko kuma na kusa da ahmad daya kira koda wayar ahmad d`ince bare Muce ko wani zaizo ya tayamu jajantawa Karshe nima fita nayi farfajiyar asibitin na nemi ruwan alwala nayi alwala na shimfid`a d`an kwalina nayi sallar daga gefen d`akin da aka kaishi nan nashiga kwararo addu,o,in samun sauk`i gare shi da kuma nasamu nasarar aikin da aka shiga dashi dan basu bamu d`aki ba tukun Muna zuwa suka amshe shi da cike ciken daya kamta aka shiga dashi d`akin tiyatar tunda ance kar a `bata lokaci Ina nan zaune na had`a kaina da gwiwata ahmad ya dawo nan muka cigaba da zama anrasa maiwa wani magana cikinmu kowa da abun dayake damunshi Tambayoyine muke dasu dank`am sai dai cikinmu duk babu mai amsar ko d`aya tunda muna zaune ne tare abun ya faru bamu da sani akan waye ya yiwa yaronmu hakan fatanmu kawai allah yabashi lafiya ya tashi kafad`unshi Likitocin basu fito ba sai Karfe takwas na daren tunda suka shiga dashi 6pm da sauri dukanmu muka tunkaresu kowanne da tambayoyin dayake k`okarin yiwa likitan da ke gaba da alamar shine babban su Likita yaya awanne hali yake ciki? cewar ahmad Nikam tambayarshi nashiga yi shin d`ana yana raye likita? Ku biyoni office shine kawai abinda ya cemana Nan muka bishi Kalllonmu ya shiga yi sannan ya zare glas din idonshi ya fara magana Hakika yaronku mun masa aiki kuma mun samu nasarar cire kusar da take wuyan shi dama ta duburarshi sai dai Kuma ba lallai bane ya kara magana a kwai yiyuwar yin maganar tashi in allah yaso sai dai zai yi wuya hakan takasance duba da irin yadda k`usar ta dad`e a wajen tayimai mugun rauni munyi iyakacin k`ok`arin da zamu iya a matsayinmu na likitoci Sauran kuma sai mu barwa allah ikonshi muga yadda abin zai kasance Game da duburarshi insha allah wannan da sauk`i munyi masa d`inki Alhamdulillah nan bawata matsala da muka hango saidai zaku zama masu kulawa sosai Akwai magungunan da zan rubuta muku saiku siyo sannan zamu baku d`aki zai zauna a k`ark`ashin kulawarmu na tsawon sati d`aya insha allah Zuwa lokacin kuka kawai nake wanda a yau bazan iya k`irga adadin kukan danayi ba tunda nake a rayuwata bayan rasuwar mahaifiyata ban ta`ba kuka irin na yau ba ina tausayawa kalim yaro karami dashi jin cewa akwai yiyuwar bazai iya magana ba koda ya warke shin wanene yamin wannan d`anyen aikin? Wane ne ya nakasta min rayuwar yaro yaron da baisan komai ba baisan kanshi bama bare har ya tsarewa wani wani abu da zai cutar dashi Hak`ik`a duk wanda ya aikata mana hakan soyayi ya kashe shi allah ya k`addara da kwanan sa a gaba ya allah kasaka mana shine abinda nake ta nanatawa kawai Ahmad kanshi ya shiga tashin hankali baka d`anba jin cewa ba lallai kalim yayi magana ba Yaro k`arami an nakasta shi tabbas zaiyi bincike akan hakan duk wanda keda hannu akan hakan kowaye bazai taba raga mishiba tabbas ya riga daya cutar damu amma hakan bazai sa ya kyale kowaye ba Likitan ne ya cigaba da bayaninsa inda yaso yaji ina matsalar ta faro har mukai sakaci hakan tafaru dukanmu ca mukai bamu sani ba duba da bamu sani ba `Din and`auke shine kawai aka dawo min dashi yana kuka bansan wanne azzalumi bane ya aikata hakan gare shi amma kowa ye allah sai ya saka mana dan ya riga daya cutar damu Nan likitan yace zuwa 12 am zai farfad`o insha allah sai akaishi d`akin da aka bamu Muna fitowa daga office d`in likitan Wayar ahmad tafara ringing da sauri ya fito da ita daga aljihun sa ya kalleni hajjo ce qauna Yana k`ok`arin d`agawa Azuciyata nace sai yanzu ta nemi tasan ina muke tun karfe 1pm sai yanzu wajen 8,30pm zata ce batasan bama gidan bane Hajjo jin ahmad ya d`aga wayar yasata sauke ajiyar zuciya ahmad shin ina kuka shiga ne tun da rana ? A ganinshi ba wnnan tambayar yakamata ta mai ba ganin ai salaha taga lokacin da suka tafi asibitin amma sai ya danne yace salaha bata fad`a miki mun tafi asibiti ba Au wai sa gaske da kuna asibitin? Tace min zaku asibiti amma har yanzu kuna nufin kuna asibitin me ya samu shi kalim d`in ne har haka da kuka dade a asibitin?.. Hmm hajjo wani akasamu ya tura masa k`usa a mak`ogwaro sannan dan rashin imani ya k`ara cire pampers dinsa ya tuttura masa k`usar a duburarsa hajjo har saida ta kaimu ga masa aiki kuma abin mamaki anan gidanne hakan tafaru hajjo Wallahi wallahi bazan ragawa duk wanda yawa yarona hakanba zanyi bincike muddin nagano kowaye wallahi sai ya fuskanci hukunci dai dai da abinda ya shuka Hajjo da tunda suka tafi Take cikin kai kawo da zullumin kar asirinta ya tonu dan tabbas tasan tunda suka dad`e haka za a iya gano meye matsalar tabbas sai yanzu take ganin wautar ta da harta yi amfani da k`usa data sani wajen bokan ta taje kawai ya kashe mata yaron salin alin babu wanda zai zargeta amma batayi tunanin nan ba dan gani take tasamu damar halakashi a lokacin kuma bazata taba bari damar hakan ta wuceta ba So tayi da ta shak`eshi har sai ya mutu amma ganin intace zatai hakan za a iya ganewa ko kuma kafin ta ida k`udirinta wani ya shigo sai kawai idonta yakai kan gwangwanayen da take ajiye k`usoshi da sauri ta ajiye yaron ta d`auko gwangwanin ta toshe mai hanci tukun ta bude bakin nashi ta tura masa k`usar saida ta tabbatar ta shige sosai tukun tasa d`an kwalinta ta turamai abaki cikin rashin imani Ta ciremai pampers ta d`auki k`usoshin har guda uku ta turamai a duburar shi saida ta tabbatar sun shige tukun ta maida mai kayan ta cire d`an kwalin ta fito parlour A dai dai lokacinne kuma salaha ta dawo Ahmad jin tayi shiru yasa shi fad`in hello hajjo kina jina Firgigit ta dawo daga tunanin data tafi cikin in ina tace eh eh ina jinka am am yanzu kuna wanne asibiti ? Muna Fmc ne To to allah yabashi lafiya Amma kowa ye yamasa hakan baida tausayi sam Nima ina goyon bayanka ka bincika ka gano Ai mai sauki ne hajjo salaha ce ta fita dashi Dole zata san yadda akai jira nake kawai yasamu lafiya komai ya,lafa In mundawo gida in tambaye ta yaya akai ahmad ya bar hannunta dan nasan ita d`in bazata taba cutar dashi ba dole wanda ya aikata hakan Yana da k`udirin kashe shine sannan zai kasance babba ne ba yaro ba Cikin tashin hankali jin ya ambaci salaha kuma tabbas tasan salahar zata fad`i ita tabawa shi dole kenan a zargeta ta tare shi kai kai dakata salaha wacce salaha kake magana ahmad ? Salaha mana muna da salaha biyu ne? Ita ta d`auke shi kuma ita ta dawo dashi yana kuka Hmm yanzu ahmad lalacewar taka har ya kai ka dinga zargin k`anwarka? Daga ta d`auki yaro kuma dan abu yasame shi sai sharri ya biyo baya Ko d`aya ni ban zargi salaha ba sonake ta fad`amin waya aikata hakan ga yaron dan insan irin matakin da zan d`auka dan wallahi koma waye bazan k`yaleshi ba Wani tunani ne ya fad`o mata tabbas taci gaba da ja ko ta hana ya gana da salahar ta hanyar tambayarta to tabbas zargin zai hau kanta gwara dai ta d`auki matakin rufuwar asirin ta ta hanyar da take da k`arfi Hajjo kud`in yakare yanzu ma nakeson zuwa gidan in d`auki wasu y`an abubuwan amfani tunda gado aka bamu . To shikenan nima zuwa safen zanzo saika iso . Lokacin da suka gama wayar ina can kan kujerar dake farfajiyar wajen na lula cikin duniyar tunani ta`banin da ahmad yayi shiya dawo dani na kai kallona gare shi . Qaunah zanje gida insamu inyi wanka in canza kayan jikina na d`auko abubuwan bukata Sannan mezan taho mana dashi mud`an samu muci kinsan tun rana rabanmu da abinci Ni sai lokacin ma na tuna da wani abu wai shi abinci kwata kwata yunwar ma bana ji toba saika na da kwanciyar hankali bama zaka ji ita kanta yunwar lissafamai abubuwan da zai d`akko mana nayi abinci kam canai bana ci shidai ya taho da abin da zaici Aikam dole kisa wani abu a cikinki zama da yunwa ai bashi zai sa komai yayi dai dai ba ina zuwa saina dawo Bayan dawowarshi aka bamu d`aki dole ya tilasta min nasha tea duk da ba dad`inshi nake jiba Zuwa 12am kamar yadda suka ce suka fito dashi .. Aka kara daura masa ruwa lokacin dana ga numfashinsa ya dawo bakaramin farin ciki nashiga ba amma barci yake yana sauke numfashi a hankali Haka muka sashi gaba Dani da baban nashi shi yana kujerar gaban gadon nikuma na kwanta gefen kalim bawan allah wuyannanshi kawai nake kallo ganin yadda aka sa bandeji ga kumburin da wajen yayi ko abinci dole ta ruwan da suka d`aura masa suka sa masa magunguna tunda babu damar shan nono yaro k`arami wata hudu kawai ya gamu da wannan mummunan abun Ahmad hannun sa ya sak`ala cikin nawa ahaka mukayi barci Washe gari da safe wajen sha d`ayan safe saiga hajjo lokacin kalim y koma barci ina gefen gadon a zaune babanshi kuma yaje wajen likita Ta shigo da sallamarta na amsa ta zauna a kujera ya mai jikin?. Nace da sauki To allah ya sauwak`e Amen Ina ahmad d`in yake? Yaje wajen likita Bata kara magana ba har ahmad d`in yadawo Nan ta shiga yimai tambayoyi wad`anda nake gani ni awajena sam basu da amfani Nan dai suka dinga maida maganar ta kai har shabiyu tukun ta mana sallama ta tafi Da yamma aunty fati matar abokinshi tazo dubamu itama tashiga mamakin faruwar hakan Nan dai ta jajantamin ta kum bani shawarwarin sa ido kan yarona dama ni kaina inyi hankali da kowa a gidan ita tunaninta bai bata hajjo ba ko kusa dan mutanen gidan kawai take zargi Haka muka cigaba da jinya a asibiti kuma alhamdulillah zamu ce sauk`i yana samuwa yau kwanan mu shidda takama washe gari za a sallamemu har zuwa lokacin kuma kalim bai fara amsar nono ba sun dai cemana ko zuwa gobe za a iya bashi aikin Sa masa ruwa kawai ake sai allurai Yana farkawa lokaci zuwa lokaci Tunda hajjo tazo sau d`aya bata kara takowaba Sai su shamsu da suka had`o kansu suka zo . Dan suna son yaron sosai sai dai babu mutumina d`an,ladi Sai salaha da itama banganta ba koda na tambaye su sunce tana makaranta Yawo jummai ma tazo har sau biyu duba shi Washe gari aka sallamemu alhamdulillah koda nabashi nono ya amsa sai dai ahankali yake sha wani ba zubowa wani nashiga bakinshi har kuka saida nayi lokacin da yake shan nono yaron da idan yakama nono kamar bazai saki ba shine sai na matso masa kuma na kama masa yake iya had`iyar kad`an hak`ik`a bazan iya yafewa kowaye ya aikata hakan ba Koda muka kuma gida Duk mutanen gidan sun zo sun gaidamu kallonsu kawai nake babu wadda taje dubiyar mu asibiti .in aka cire yawo jummai hajjo ma ta d`an lek`o sama sama Inata mamakin tunda muka dawo banga salaha ba Sai can dare wajen 9pm tukun tazo a tsai tsaiye kamar tana tsoron wani abu ta gaidamu tamai ya jiki ta fita Washe gari ahmad da kanshi ya kira salaha ta shigo ya shiga tambayarta shin yaya akai kalim ya je hannun wani Sai catai ai tana rubutunne fitsari yakamata ta tashi taje tayi kafin ta dawo tazo ta tarda yana kuka Babu irin tambayoyin da ahmad bai mata ba ansar dai d`aya ce dole tasa ya kyaleta Amm badan ya gamsuba nikaina ba gamsuwar nayiba saboda ydda take amsa tambayoyin ma kamar a tsorace take sannan abin da akayiwa kalim bazai yiyu ace a zuwanta fitsari bane kawai Dole muka kyale maganar amma banfasa saka ido akan kowa ba Haka ahmad ma yace dole zai cigaba da bincike Tsakanina da hajjo kam ina kwana tarabamu duk wani tsoronta kam nacire shi a raina Na d`aura d`amarar k`watarwa kaina y`anci Ga duk wanda ya nemi shiga gonata Haka muka cigaba da jinyar kalim duk sati muna maida shi asibiti akara duba shi Saidai wani abu ko kuka bayayi yanzu saidai hawaye suna fitowa kawai lokacin da muka fadawa likitan haka a wata komawa da mukai ya fada mana gaskiyar zance kalim dai a takaice yazama kurma zaiji kome zamuce amma Bazai iya maidawa ba Sannan akwai yiyuwar zuwa nan gaba zai ya samun lafiya Mun shiga tashin hankali amma tunawa da kowanne bawa da tashi kaddarar yasa muka fauwalawa allah komai muka rungumi tamu k`addarar tare da fatan samun sauk`in nashi ********************** *_BAYAN SHEKARA UKU_* Abubuwa dayawa sun faru ciki harda cikin dana kara samu watannin shi biyar yanzu haka kalim yayi wayonshi sai dai duk abinda zaki fada baya iya maidawa sai dai yayi nuni da hannu *_😍MAMAN DAN ALBARKA CE_*✍️ 09/11/2022, 2:23 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ *_PAID PAGE 34_* Har lokacin bawani shiri muke da hajjo ba saidai ta rage abubuwa dayawa dan sam bana nuna tsoronta kwata kwata har zuwa lokacin kuma bamu san wanda ya aikata hakan ga kalim ba amma kullum nayi sallah ina addu,ar kowa ye allah ya tona asirin sa ya kuma sakawa yarona da nakasta shin da sukai Salaha ta zama budurwa tubarkallah manema sun fara fitowa ita muna shiri da ita sosai tayi hankali kamar ba ita ba Sai dai har zuwa lokacin babu labarin wanda yawa kalim haka maganar ma kamar an rufe bakinmu ko tada ta ba ayi sai dai kullum ina addu,ar allah ya saka masa ya tona asirin ko waye A lokacinne kuma d`an,ladi yasamu sana,ar Saida fetur a kofar gida an gyara wani d`aki dake gaban na hajjo Su shamsi sun koma aka barwa d`an,ladin na bakin k`ofa a lokacinne yasamu damar cin karen shi babu babbaka y`an mata yake kawowa da abokanshi kala kala Haka dai rayuwar taci gaba da tafiya Kamar yadda hajjo taso ahmad ya fara gini amma fa d`akuna ne aka yanka har guda goma biyar na kallon biyar acewarta kowa ya dauki d`ai d`ai nida ita biyu biyu Ba ason ran ahmad akayi hakan ba amma koda ya fad`amin cewa nayi ya k`yalesu ya gina yayi addu,ar allah yaba shi wani nashi daban ********************** Ina kwance a tsakar d`aki kalim na gefena a kwance yayi barci Naji sallama na tashi Ina,mai amsawa Nashiga bin wadda tashi go da kallo ina son tantance a inama nasanta Dan ta rufe fuskarta da hijabinta ta sunkuyar da kanta zama tayi kan kujera ta sunkuyar da kaina tashiga gaisheni amsawa nayi ina mai k`ara binta da kallo Tace Cikin mak`e murya da iyayi baki ganeniba ko? Abin mamaki hausa rad`au a bakinta gaskiya ban wayekiba Uhm um aisha ce Aisha aisha? Nashiga tunanin ina na taba jin sunan gashi dan salon iyayi tak`i bude fuskarta sam bare ingani Gaskiya banganeki ba Matar d`an,ladi cefa Sai maganar tamin banbarakwai matar d`an,ladi kuma? Uhm ashefa ku hausawa budurwa kuke cewa to nufina nice wadda zai aura Nace allah sarki sannu na tashi na dauki kofi na debo mata ruwa na ajiye mata na zubo mata abinci na kawo mata Bak`onka annabinka a ganina bai dace in wulak`antata ba duk da bama shiri da d`an,ladin Komawa nayi na zauna na jingina da gado ina kallonta ta ja filet din abincin dan jaraba kuma tak`i bude fuskarta sam Ahakan abin mamaki take cin abincin Shinkaface da wake da mai da yaji dan ita nake yawan yi yanzu tunda nasamu ciki itace abinci Wasa wasa yar tahalikarka babu kunya ko d`an rage wa batayiba ta share shi tsab ta kora da ruwa sai lokacin ta bude fuskarta bakace sosai dan harta fini bak`i ma tubarkallah tana da dogon hanci har baka saj dai tana da fad`in fuska sai bakinta shima fankacece idanunta kam har tsoro suka so bani manya manya ne sun wani firfito da sauri na d`auke kaina daga ganinta ba yarinya bace ta kusa cimma talatin Sai bayan taci d`inne take tambaya ko d`an,ladi na nan taje wajen sana,ar shi baya nan kuma tayi dashi zata zo shine wani yaro ya rakota wajena data ce a rakata wajen matar yayanshi Allah sarki bansaniba ko yana nan Ok bari na je dan allah ina ne wajen momyn tamu inje in tambayeta ko ita zata san inda yaje Mamaki nakuma shiga ikon allah hajjon ce kuma momy ko kuma wa sai dai na daure dariyar data ke tahomin saboda firiritar data ke da kuma wai in nuna mata wajen momyn su nace inkika fita daga lungun nan dakunan dake hannun damar ki nan ne wajen ta Ok nagode tasa hannu a hijabinta ta ciro 1k ta ajiyemin gashi ki ajiyewa babanmu in ya tashi asai masa sweet bansan zan shigo ba dana siyo masa tasa hannu ta shafi kan kalim Ni sai bayan ta shafi kan kalim d`in sannan na fahimci shi take nufi Tamin sallama ta tafi Tabarni da mamakin ta Hajjo dake wanki tsakar gida jin sallamar bak`uwa yasata d`agowa Tana amsa sallamar cikin boye fuska ta tsugunna har k`asa momy ina wuni Sakatoto haka hajjo ta tsaya tana kallonta momy kuma can kuma sai tace lafiya lau Wace ce saita d`an bude fuskarta kad`an aisha ce ta d`an,ladi Ayyoh aisha ya kike ya su mamanki ta fad`a cikin washe baki tana mai tashi daga tsugunnon data yi Ta kama kafad`ar aishar tashi kinga bismillah zo muje d`aki Zauna zauna anan ta zaunar da ita kan tabarmar data shimfid`a dadduma akai Bari na kawo miki ruwa Cikin rawar jiki ta fita ta aika asiyo mata pure,water ta dawo ta zauna yakuke ai d`an,ladi nayi min maganar ki sosai yasu ciroman? Suna lafiya lau masha allah nan aka kawo ruwan ta ajiye mata gashi kisha Aisha budurwar d`an,ladi ce da suka had`u a yawace yawacenshi dayake sun had`une a wajen wani party da abokinsa ya shirya na birthday dinsa ita ta fara masa magana shi kuma dayake mayen mata nan da nan suka d`inke suka musayar number waya Shikanshi ya manta da wata aisha sai daga baya data kira shi tukun ta mai bayanin kanta tukun ya ganeta Daga nan suka fara soyayya Aisha yace ga chiroman gari su biyu ne a wajen mahaifinsu ita da k`anwarta aisha ta taso sam babu k`waba bare k`yara yar gata ce batasan komai ba saidai tayi wanka ta shirya ta fita ko in ana da party ko biki itace gaba gaba wajen zuwa nupe,day Aisha nada shekara ashirin da bakwai sam bata da kamun kai daga ka ganta da wannan yau sai ka ganta da wannan gobe Tunda suka had`u da d`an ladi taji a ranta tabbas ta samu mijin aure duk da tana tsoron kaishi ga chiroma kasancewar su nupawa shi kuma bahaushe amma tuna duk abin da tace a gidansu shi akeyi yasa hankalinta kwanciya tasan inda zata samu matsala kawai daga wajen mamanta ne dan akwaita da kishin yarenta amma ko itama inta dage akan cewar sai d`an,ladin ba a da yadda za ai da ita Inda shikuma d`an,ladi koda suka dawo suna soyayya da aishar ya d`auketa a matsayin abin rage zafinshi ce kawai dan so dadama yakan d`auketa suje d`akin abokanshi suyi abinda za suyi dan sam bata hanashi kanta Baitaba kawowa a ranshi zai aureta ba dan shi yafi son yarinya k`arama kamar dai aminatu lokacin da aka aurota Wadda sai yadda yayi da ita sam baya son manyan y`ammatan nan Bai yi sha,awar aurenta Duk lokacin data masa maganar aure sai ya zille ganin zai bata matsala tuni tayi maganin abun ta hanyar mallakeshi Haka kawai ya tsinci kansa da son aurenta tsamo tsamo jiya ke inbe aureta ba kamar zaiyi hauka Inda har shi da kashi yayiwa hajjo maganar aishar hajjo jin daga gidan data fito yasa itama ta aminta da had`in kodan tabawa mak`iyanta haushi irinsu fad`ime data hanawa d`an ladin auran d`iyarta Dan taga irin matar da d`an,ladin zai aura tasan sai sun raina kansu Wannan shine asalin haduwar d`a,ladi da aisha Haka suka zauna hajjo sai rawar jiki take wa aishar tayi nan tayi nan koda zata tafi haka tashiga d`aki yan sabulan wankanta dana wanki da ahmad ke siyo mata ta tarkato ta zuba a leda tabawa aishar harda su rakiya aka mata Daga lokacin kuma sai yazamana aishar na yawan kawo mana ziyara duk da ita da bakinta takance min hajjo batason tana zuwa wajena nidai ban tofawa harta gama karad`inta tayi gaba dan intazo wallahi har isata take Tana yawan kawowa kalim kayan kwadayi amma tana tafiya nake amsa in zubar saboda ita kanta banyar da da itaba sam ************************" Qaunah inkin gama cin abincin kije wajen hajjo kimata gaisuwa an kira daga gida allah yayiwa kakarmu mahaifiyar hajjo rasuwa `Dago kaina nayi daga cin abincin dana ke dan yanzu nazama acici bana awa biyu banci ba bamu dad`e da cin abinci da ahmad ba amma harni nakara zuba wani ina ci cikina yanzu watansa bakwai kenan . Ayyah yaushe tarasu nafad`a cikin jimami Jiya daddare Allah yamata rahama yasa ta huta Amen Bayan nagama cin abincinne naje wajen hajjo wadda na tarda ta zaune idanun nan sun k`ad`a sunyi jawur Sun kumbura alamar tasha kuka Na gaidata namata gaisuwa Ta amsamin jikinta a sanyaye nidai ban tsaya ba nayi gaba abina Koda na dawo d`akin ahmad ya fita da kalim dan dama suna shirin zuwa wajen askine ************************ Wallahi yaya bawai zuwanne bazanyi ba kinsan dai sharad`in da boka ya bani banason in tako garinnan yanzu dan ahmad naji yana maganar biyoni dan shima yayi gaisuwa Kinkuma san abinda hakan yake nufi gwara na hakura da zuwan kawai Inna kuma zan mata addu,ar allah yajikanta kawai dan gaskiya innazo komai zai iya faruwa kinsan bazai yiyu nazo garinnan ba ace kakan yaronnan baisan nazo ba dan ahmad d`in da kanshi yake cemin dan nakaishi yaga dangin babanshi yake son bina Daga can cikin wayar yayarta ta talatuwa ta fara magana cikin fushi yanzu ke mero saboda wani ahmad har inna ta rasu yau kwana biyu baki fara shirin tahowa ba harkina cemin bazaki zoba da baknki dan wani banzan cikar burinki? Wai shin shi ahmad d`in uban meye kike samu wajen shi wace riba kika ci akan duk abubuwan da kike mai tunda kekanki kinsan ba tasiri asiri yake akanshiba sai wahalar da kanki kike saboda d`an iskan yaronnan zaki cemin bazaki zo wajen rasuwar mahaifiyar mu ba mutane sai cigiyarki suke ina cewa kina hanya Duk gatan da inna ta nuna miki ta fifitaki akan mu tun kina k`arama da abinda zaki saka mata kenan ace ta mutu kikasa zuwa gaisuwa fisabilillah anya kwa mero kina ganin kinyi dai dai Kinga yaya talatuwa ko nazo ko kar nazo hakan bazai sa inna ta dawo ba inna dai tariga data rasu fatan allah yajikanta haka kawai wallahi saboda rasuwarta bazan ruguza burina ba na tsahon sama da shekara talatin _*😍MAMAN `DAN ALBARKA CE 😍✍️*_ 09/11/2022, 2:23 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ *_PAID PAGE 35_* Yanzu mero saboda wani banzan burinki shine bazaki zo rasuwar mahaifiyarki guda ba lallai kinyi nisa bakyajin kira sam Kome zaki ce yaya nidai ba zuwa zanyi ba daga baya inkomai yayi dai,dai nazo A a nidin karki kirani da yayarki inda inada matsayin hakan ai bazaki ce bazaki zoba bana tunanin ni inna mutu zan samu darajar da zaki kira waya ma kiyi gaisuwa dan haka daga yau sai yau muddin dai baki zo gaisuwar nan ba wallahi babu ni babu ke ki manta ma da kina da yaya talatuwa Tunda har zaki iya haka Yaya ki fahimceni mana.... Kinga babu fahimta tsakaninmu allah ya kyauta kit ta katse wayar Kallon k`aninta tayi me bimata wanda shine hajjo ke bi tace sale bazata zo bafa yarinyar nan ace inna ta rasu amma mero ta kasa zuwa harni take fadawa bazata zoba Ki k`yaleta tayi abinda take so sai dai nima na cireta cikin layin yan uwana babu ni babu ita inhar bata zo gaisuwar nan ba Hajjo su ukune wajen mahaifansu mahaifiyarta Ladi wadda suke kira inna talatuwa ita ce babba sai k`aninta Sale sai kuma mero wato hajjo kenan kasancewar hajjo auta yasa duk soyayyar duniyar nan mahaifiyar su ta tattara ta d`ora akan hajjo wanda har su yan uwan nata ke ganin kamar ba asonsu Ahaka suka taso har talatuwa tayi aure inda daga baya ita hajjon ta auri wani dake a nan k`auyen nasu na tasawa inda taje ta tarda uwar gidanshi masifarta da shegen kishinta yasa wataran ta kwarawa yar kishiyar ruwan zafi tafashashshe lokacin haihuwarta d`aya mijin yasaketa dan yace bazai iyaba nan ya kwace yarshi wannan shine silar rabuwar ta da mijinta na farko Tana sauke wayar taja tsaki ni zaku fadawa wani babu ruwanku dani aikin banza da wofi ai ba fina son innar kuke ba harda wani zaki ce inzo haka kawai ina zaman zamana ki janyomin aiki Koshi ahmad d`in daya ke maganar tafiyar ai saida yarda ta za a yita dai ko ina ce sai inada lafiya hakan zata yiyu Rashin lafiyar karya ma zan tsira dole innace ban iya zuwa sai an kwana biyu a k`yaleni maganar ta shashance kona je ba dawowa zatai ba Haka ta cigaba da mitarta Kamar yadda ta tsara haka ta tsiri rashin lafiyar karya babu yadda ahmad baiyi da ita ko shine ta mai kwatance ta fadi masa sunan garin ta bashi number su inyaje ya kira su yayi gaisuwar a madadinta bai kamata ace babu wanda yaje ba Ta rufe idonta akan ita da kanta take son zuwan inta samu lafiya haka dai aka shashantar da maganar zuwan ********************** Bayan wata hudu alhmadlh zuwa lokacin allah yasaukeni lafiya na kara samun d`a namiji wanda yaci sunan babanmu ina amma muna cema sa walid Koda aka tashi suna kam wannan karan yan kano sunzo harda gwagwgo binta da bahijja aka zo naji dadin zuwan su anan ne nakejin labarin ansaka auran yaya yusuf watanni shida masu zuwa naji dad`in hakan sosai tunda dama tunda nazo garin banta `ba zuwa ganin gida ba Wannan karan sunan yasha banban dana farko .saboda gwaggo binta ta tsaya akan komai su suka soyamin namam sunan da aka agama ma ita ta kasafta ta kaiwa hajjo Hajjo kam haihuwar dana yi bak`amin bak`in ciki take ciki ba ganin cewa wannan karon ma namiji nak`ara haifa Tana dai dannewa na amma kamar wancan babu ruwanta damu Koda aka kai mata naman sunan a wulak`ance ta amsa bataso tsarin ya juye haka ba amma tuna k`udirinta nagaba yasa ta danne jira take kawai asamu a gama wannan taron ta je wajen bokanta yazama dole tayiwa tufka hanci tayi maganin aminatu tun yanzu ta fara cika gida da y`a,y`a Haka harsu gwaggo binta suka koma nan nacigaba da gudanar da jegona cikin kwanciyar hankali babu ruwana Da kowa wankan yarona Na iya nima nikewa kaina wankan awajena nake d`ora ruwan wankana ahaka har na kammala wankan jegona Hajjo ce durk`ushe cikin tsukakkiyar bukkar da babu abin da ke tashi cikinta sai wari da hamami ta sunkuyar da kanta tana sauraren abinda bokan yake fad`a mata Tabbas d`an,ladi zai auri aisha kamar yadda kike so saidai na hango wani duhu mai tsanani a gaban auran nasu nayi bincike amma iya bincike na banga no komai ba Abu daya zan fad`a mik zan iya baki zabi ko dai ki hak`ura da batun auran nasu baki d`aya dan tabbas akwai abinda zai faru ta silar auran ... Ko kuma ayi auran kome ya faru kuma wannan babu ruwana inkinason a fasa auran ni zan yi aiki a jefa kiyayya tsakaninsu yadda zasu tsani junansu kinga babu batun auran kenan Boka nidai banason a fasa aurannan dan naci buri akan hakan sosai so nake in bawa mak`iyana ciwon kai ace d`ana da suka raina ya auri yar gidan chiroman gari kaga babu batun raini kasan yadda zakai a kauda wannan duhun da kace inyaso kaga ko anyi auran babu matsala Batun duhu babu yadda za ai dashi dan na fad`a miki nikaina bansan meneneba Babu matsala na zabi ayi auran kawai babu abinda zai faru Sai maganar ahmad inason ita yarinyar asa mata k`iyayyar garinnan yadda koshi ahmad d`in zata ji batason zama dashi yadda da kanshi in ya gaji da wulak`ancinta dole ya sallameta kaga shikenan na rabu da k`aya cikin sauki tunda ita asirin zai kamata Ba,matsala indai wannan ne ga wannan ki tabbatar kin sa mata a abinci taci muddin taci zata ji ta tsani mijin kwata kwata Bazata taba samun kwanciyar hankaliba har saita rabu da shi To kamar yaya zan yi aiki dashi ? Acikin abincin da zata ci ake so kisa mata ki tabbatar ita kad`ai ce zata ci abincin ************************* Kamar yadda nasaba yau ina tashi na kammala ayyukana tsaf na juye ruwan wankan walid na masa dashi da kalim bawan allah har zuwa yanzu dai baya um baya um um na shirya su Na juye nawa ruwan wankan kafin intafi na dauko sauran dumamen tuwona daya rage na dora kan wutar na bar kalim dake wasan shi tsakar d`aki walid na barci kan gado na wuce wanka Hajjo da tun safe take zarya tsakanin lungun aminatu da k`ofar d`akinta Ganin ta d`ora dumamen tuwon ta shiga wanka yasata cikin sauri shigowa lungun dama a labe take duk abinda aminatun keyi tana kallo Cikin sa a tana bud`e tukunyar taga dumamen tuwon semovita ne da miyar kuka duka tuwon baifi cin mutum d`aya ba ta tabbatar amintunce zata ce saboda ahmad baya nan kuma tasan kalim bawani cin tuwo yake ba yafi auki wajen taliya cikin sauri ta zazzage maganin ta juya miyar sosai Ta rufe ta fice a wajan zuciyar ta tas ta tabbatar Dole burinta yacika yau Cikin kwanciyar hankali na gama wankana na shirya tsaf na sauko tukunyar tuwona na dorata kan dan faranta nasa tukunyar a gaba danni badai son dumemen tuwo ba akwai ni da sonshi shiyasa inya kwana nikad`ai kecin abuna dan ahmad bai dame shiba bare kalim dayayi gadon babanshi Cikin kwanciyar hankali na cinye shi tsaf na kai tukunyar waje na dawo na wanke hannu na da bakina naja kalim mukayi kwanciyar mu haka muke kullum inna gama aiki ko wasa bana barinshi fita dan da yana fita amma yaran gidan ke zalintar shi sai yadawo inga idonshi jawur sun kumbura alamar yaci kuka shi gashi ba magana yake ba ba kuka yake ba to bare inji kukan shi in fita dana ga haka sai nake janshi jikina muyi kwanciyar mu inna tashi inshiga aikin rana Cikin tsananin farin ciki hajjo ta koma d`aki Salaha ce da shigowarta kenan yanzu taga fuskar hajjo sai fara,a take tace hajjo lafiya kuwa naga sai murmushi kike ke kadai? Lafiya lau salaha babu komai tace tana mai tashi Yawwa hajjo kinsan wani labari dana ji yau A a saikin fad`a ta koma ta zauna Kinsan makarantar akwai wata k`awata ummi to yau munadawowa makaranta sai muka hadu da aunty aishar da yaya d`an ladi keso ita da wani mutumi d`an lukuti a jikin mota Na gaida ta ta amsa taci kwalliya da riga da wando sai wani d`an gyale data yafa wallahi hajjo kamar ba ita ce ke zuwa da hijabi har k`asa ba koda nagaidata naga kamar bata so naganta ba Bayan mun wuce tane ummi ke cemin ai tasan ta a bayan layinsu take sam bata da kamun kai kwata kwata kuma wai tana da aljanu in suka tashi bata tsayawa a gida wataran intafita sai tayi kwana biyu ba a ganta ba wani lokacin ma ba a ganinta sai awani gari kuma aljanunta duka suke Gaskiya hajjo karki yarda yaya d`an ladi ya auro mana ita karta zo ta na mana hauka a gida Ke dallah yimin shiru oh ni mero har anfara kawo suka tun yanzu kiji yarinya yanzu ita ummin ina tasanta harta san tana da aljanu kinga kifita idona yarinya nutsatstsiya ace tana da aljanu harda sharrin barin gari tana yi to dan ubanki karna k`ara jin wannan maganar inba haka ba saina sa`ba miki tashi kibani waje kema bak`in cikin kikewa yayan naki akan auran d`iyar manya da zaiyi Zancen banza da wofi ko ganinta da kikace kinyi da wando k`arya ne yarinya kullum tana zuwa nan cikin mutumci da hijabinta har k`asa Allah hajjo na yarda dan baki ganta bane ni sai lokacin ma da tace tana da aljanun na yi tunani allah hajjo idanunta kwala kwala ne fa abin tsoro gata wata yar gajera kamar a kifeta da kwaryar ga k`afa a gwame ni bnga abinda yaya yagani jikinta ba wallahi duk yammatan garinnan yarasa wazaiso sai ita fisabilillah wallahi yafita kyau ko zai girmeta k`adanne dan wannan uwar mata ce Dan ubanki nace tashi kibani waje ta fada tana mai kai mata dundun a baya tashi tayi tana diddira k`afa tayi uwar d`aka ************************ Nayi mamakin uban barcin dana sha nida na kwanta tun k`arfe goman safe na kalli agogon dak`in yanzu har k`arfe biyu tayi duk nauyin barcina ana kiran sallah nake farkawa amma yau wanne irin barci nayi haka na kai kallona inda na kwantar da kalim ya farka abunshi yana gefe yana wasanshi daya ke yarone shi mara kwaramniya da barna har yasaba inbarshi d`aki shi kad`ai walid ma tashi na shi ya farkar dashi Yunk`urin tashi nayi naji jikina kamar anmin shegen duka ko,ina ciwo yake Yunk`urawa nayi na tashi zuro kafafuna na sauko daga gadon na kalli kalim nace kalim kana ji yunwa ko daya ke yana jin abin da nake cewa d`aga min kai yayi nikaina nasan yana jin yunwar tunda bansa ba kaiwa haka banyi abinciba sannan gashi tun indomen safe dana dafa masa bai k`ara cin komai ba ma tashi na bud`e flarsk d`in shayi nan na juye mai sauran na zuba mai madara da milo na bashi sauran birdin da babanshi ya ci ya rage danni sam shayi bai dameni ba nafi ganewa dumamen abinci Aikwa nan danan ya shiga ci cikin nutsuwa Na d`auki buta nafita na d`auro alwala nazo zan tada sallah haka kawai nake jin zuciyata cikn k`unci *_MAMAN DAN ALBARKA CE😍✍️_* 09/11/2022, 2:23 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 36*_ Da k`yar na daure nayi sallar ina jin wani `bacin rai na taso min Wuni nayi ranar ina cikin k`unci koda ahmad ya dawo haka na tsinci kaina da tsanar shi kwata kwata sai nadinga jin haushin sa ko magana banason inji yamin nafi ganewa inzauna ni ni kad`ai in kad`aita kullum maganata ni dai gida zani ya d`aukoni ya kawoni ya hanani zuwa ganin iyayena Ahaka rayuwar taci gaba da tafiya shi kanshi ahmad yana mamakin yadda aminatu ta koma mafad`aciya ko magana yyi saita taso mai dai dai da kalim wannan abu kad`an zaiyi saita doke shi sam ta canza halayenta yana mata uzuri saboda bata taba irin rashin kunyar ba sai ya d`auka hanata zuwa gidan dayayi ne ya kawo haka tuni ya fara mata shirin zuwa kano amma yace sai yaronshi yad`anyi k`wari tukun `Ban garen hajjo kam ta zuba ido tana jiran taji wata matsala ta taso tsakanin aminatu da ahmad amma abin mamaki shiru ta kasa kunnen ta zuba idon shiru kuma ta tabbatar aminatun taci abincin Koda ta koma wajen boka ya tabbatar mata maganin yana kan aiki ta kwantar da hankalinta ta basu lokaci tukun abinda yasa bata ga sunkai ga fitowa filiba sunyi dambe ba ko anji kansu ba aminatun bata wasa da addu,a shiyasa amma duk da haka ya tabbatar basa zaman lafiya sam Nikaina ina mamakin kaina yadda nazama mafad`aciyar gaske abu kad`an saina hau fushi musamman in ahmad na kusa sai yazama na ni kaina na tsangwami kaina nafi ganewa zaman kad`aici Dan ko kalim ya gane ni tsorona yake ji madadin kusa dani daya ke kwanci koya zauna kan cinyata yanzu duk ya yadaina sai dai ya ra`be jikin kujera wani lokacin barci ya kwashe shi bashi da walwala shi kanshi in kaga walwalar shi abbanshi ya dawo Shi kanshi ahmad yanzu hak`uri kawai yake wajen watanni biyu kenan suna cikin wannan halin zata dafa abinci zata yi komai amma bata da walwala sam dai dai da hakk`inshi na aure in yana nema tana bashi sai dai sam babu wani armashi wani lokacin in abun ya tashi har ture shi take batason jinsa kusanta sam Yau ma kamar kullum haka na tashi sai dai `bacin ran yau yafi na kullum haka kawai tun safe da ahmad ya fita nasamu na tattara d`akin na gyara na yi abincin karyawa ko wanka banwa yaran ba bare ni nayi na yi kwanciyata ko girkin rana ban d`ora ba Bare na dare har gashi yanzu karfe biyar na yamma harda minti uku Kalim dai na deba mai sauran abin karin da nayi yaci doya ce da kwai dana soya mana sai ruwan shayi ni kam komai ban iya,sawa a bakina ba saboda tsabar bak`in cikin dake nukurkusata hankalina gaba d`aya yayi kano kamar akan k`aya nake Daya ke ba sallah nake ba iya kacina in tashi inyi fitsari indawo in kwanta Walid yayi kashi intashi in wanke mishi ma ina har ya fara fitowa a pampers d`in Sallamar ahmad naji Amma in amsa haka kawai nake ga aikine na k`ara maida kaina na gyara kwanciyata Shi kwa jin yayi sallama ba a amsa ba sannan ga wani tsami tsami da yake jin yana tashi a d`akin ya shiga bin d`akin da kallo nan yaganta kwance ga walid yayi kashin har ya taba zanin da suka yi shimfid`a dashi dan kan tabarma take sai zanin data shimfid`a Kalim da tun shigowar abban nashi ya zabura da sauri yayi wajen shi ya k`ank`ame shi shima kama yaron yayi ya dauke shi nan ya shiga binsa da kallo ganin tun kayan da ya fita ya barshi da shine a jikin sa ita,kanta aminatun hakane alamar dai babu wanda yayi wanka a cikinsu Jiyayi ranshi ya fara `baci dan halin aminatu ya fara isar sa baisan meke damunta ba sam ya ya zata bar yara babu wanka inma dashi take fushinta bai kamata ya shafi yara ba sai kuma wani tunani ya d`arsu a ransa sai ya ajiye kalim ya k`arasa wajen ta Tsugunnawa yayi kusa dani ina jinsa ya lek`a fuskata nan yaga idona biyu hannun sa ya kai wuyana ya taba qaunah lafiya kuwa meke damun ki ne ko baki da lafiya ne naga tun safe bakiwa yarannan wanka ba Sannan baki ga kashin da yaronnan yayi ba gashi har ya fara fitowa alamar tun safe baki cire masa pampers d`in ba bare batun wanka Tashi nayi cikin fushi ina gyara d`aurin zanina kaga lafiyata k`alau ni kadaina lak`amin ciwo malam wanka banyi niyar yi musu b kashi kuma nagani sai me eh wankewar ne bazanyi ba Ehhe na k`arasa fadar cikin murgud`a baki na galla masa harara naja tsaki na maida kaina na kwanta Dan har ga allah ni kad`ai nasan irin tsanar shi dana keji a raina ga zafin ran danake ji Kalim da tun da tafara masifa ya koma bayan abbanshi ya rabe dan shi kanshi tsoronta yake ji bare daya ji tanawa abbanshi fad`a Ahmad kam mamakine ya kamashi ganin yau abin nata har da tsaki inda tunda take abunta iyakaci tace tagaji ya maida ta gida ko kuma ta k`i kulasa inyana magana ko dukan kalim in yayi laifi kad`an amma yau harda su tsaki Ga kuma yara data barmai babu wanka sannan tace batayi niya ba mekenan me aminatu keson maida kanta girgiza kai kawai yayi Ya tashi yaje ya jona ruwan zafi ya dawo bayan ruwan yayi ya sirka da kanshi ya fara yiwa kalim wanka tukun ya tsugunna kusa da ni yasa hannu y d`auke walid dani kaina warin kashin ya dameni amma k`unci dake nukurkusata ya hana in ji a raina ya damenin ko na wanke mai Ina kallon shi shima ya masa wanka ya dawo ya nade shi a zani ya kwantar kan gado ya kwashe shimfidar ya fita alamar wanke zanin yayi Ya shirya yaran walid daya ji dad`in ruwan zafi tuni yayi barci nan ya dawo ya rik`o hannun kalim suka zauna kan kujera ,ya kalleni ina abinci ? Banyi ba shine amsar dana bashi kawai Bakiyi ba fa kika ce wai meke damunki ne um ? Mena miki ne kike k`ok`arin ganin kin walahar dani qaunah Me kike so ne? Kinfi son ko yaushe kiga raina ya `baci kin tada min hankali ina kike son nasa raina kwata kwata kin canza halayen ki na da kin aro halayen da bana ki ba harfa ni kikaiwa tsaki ni qaunah Ya fad`a yana mai nuna kanshi da yatsa alamar abin na cimai rai duk maganar daya ke cikin sanyin murya yake yinta Ai kwanciyar hankalin Ka kawai ka maida ni mahaifata kawani d`aukoni ka kawo ni wannan mugun garin haka kawai kaini bansan k`addara data sa na aure kaba ma wallahi Ni ka maida ni gida kawai kasakeni na gaji da auren Nagaji nagaji ni kasakeni nace ina mai fad`in hakan cikin hargagi Na fashe da kuka ni kad`ai nasan me nake ji a jikina Da ruhina jina nake kamar akan k`aya fatana kawai in bar garinnan in rabu da ahmad dan ni kadai nasan irin tsanar dana masa dauriyata ta k`are sam Subhanallah qaunah saki kuma kiyi hakuri pls nan ya shiga rarrashina duk ya rikice dan banta `ba cewa ya sake niba duk inda ya taroni saina botse ganin kalim yana kallon mu yasa shi tashi ya kama hannun kalim ya fita can jimawa sai gashi ya dawo Zama yayi ya kamoni ya mik`ar ya rungumeni ya shiga lallashi na yana bani bakin inyi hak`uri har bikin yaya yusuf yazo tunda duka duka wata uku ya rage Lokacin daya ce hakanne na k`ara rikicemasa akan gobe gobe ma nake son komawa gida ganin dai bashi da yadda zai dani ya lallabani akan in shirya goben mu wuce amma da sharad`in babu batun sai in ankwana biyu zai barmu can inna huta na dawo Ina jinsa ne kawai danni jinake a raina muddin na tsallake na bar garin banga abin da zai dawo dani ba na dai ce masa to kawai dan ya sakeni dan ko rungumenin da,yayi daurewa kawai nake Komawa nayi na kwanta shi kuma ya kasa gusawa ko nan da can juyowa nayi na kalle shi Cikin turo baki nace ka tashi a kusa dani ni K`ura mata ido yayi kawai sai lokacin ya lura har wata yar rama tayi idanun nan nata masha allah da suke daukar hankalinsa sun k`ara fitowa sai fuskarta tayi fayau dan ko alamar kwalli babu a idon alamar dai idon ya kwana biyu ba asa mai kwalli ba dan shi kanshi zaice tunda suka fara wannan tashin hankalin ko kwalliyar data saba ta daina yi iya kacinta tayi wanka ta zira kayanta Nikaina bansan lokacin dana zuba masa idoba ina kallon sa saini ma naga kamar ya d`an rame yayi duhu jinayi tausayinsa na shirin ta somin cikin sauri na d`auke kaina sakamakon wani zafi da ya taso min a raina ya danne tausayin Ni kike kora ko qaunah in tashi kusa dake ? K`ara zumburo baki nayi na shiga k`unk`uni na juya kaina Girgiza kanshi yayi kawai ya tashi ya fita Tashi nayi kamar an mintsineni na shiga had`a kayanmu sai da na loda akwati biyu manya tukun ma dauki wata jaka na zuba takalma na tsaf dana yara ina ji kamar nayi tsuntsuwa na bar garin *_😍MAMAN `DAN ALBARKA CW_*✍️ 09/11/2022, 2:23 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 37*_ Da sallama ya shiga d`akin hajjo dake uwar d`aka ta fito tana gyara hijabinta alamar fita zata yi Binsa ta shiga yi da kallo daga sama har k`asa ganin yanayin sa ya tabbatar mata babu lafiya to ka zauna mana Ahmad dake tsaye ya nemi waje ya zauna yana mai cewa fita zakiyi hajjo ? Eh fita zanyi inason zuwa wata barka ne lafiya dai ko? Tace tana mai neman gefen tabarmar da yake zaune ta zauna Magana ya fara Dama aminatu keson zuwa gida insha allah gobe zan raka ta Hajjo da fitar da tayi shiri zatai dama wajen bokanta take shirin komawa dan ita gaskiya tagaji da jiran datake akan lamarin ganin ahmad cikin damuwa da kuma fara batun tafiyar aminatu yasa ta fara jin sanyi a ranta amma jin cewar shi zai rakata yasa murnar ta komawa akan cewar asirinne ya kama Sai kuma wani tunani ya fad`o mata to inhar aminatu zata tafi gida gobe gobe kenan babu lafiya tunda inda tafiyar shirice ai zata ji To meya faru da zata je gidan? Kawai dai tace tana son zuwanne ya fad`a cikin son `boye damuwar dake addabar shi a rai gashi babu wanda zai iya bud`ewa sirrin sa yaji Anya lafiya ahmad kake ? Kodai wani abunne ya had`aku kake k`ok`arin `boyemin shin kana da wadda ta fini ne um ? Ba haka bane hajjo babu abinda ya had`amu kawai dai gidan take son zuwa nikuma naga ya kamata taje d`in tunda kinga tunda akai auran wajen shekaru hud`u fa hajjo bata je gida ba Kullum tace zata je ke kecewa ba yanzu ba shiyasa ban barta ba amma yanzu insha allah goben zankaita Ai shikenan tunda kace haka amma ni karkasani cikin maganar ka na cewa nike hana ka bar matarka zuwa ganin gida la la la la ko d`aya sannan ynzu meye amfanin fad`amin d`in daka yi ai babu amfani Tunda ka riga da ka yanke hukuncinka na gobe zata tafi ai yayi allah raka taki gona Amma kasani bazaka rakata ba sai kace wani jela ka kaita tasha kasata a mota inyaso intaje kanon ta tari abun hawa ya kaita gida tunda ita ta shiryawa kanta tafiyar A a hajjo tayaya zan barta ta tafi ita kad`ai bayan bata ta`ba zuwa ba bata san kan garinnan ba sannan can kanon ma rabonta da ita ya dad`e bazata gane komai ba Nima kuma yakamata inje kodan su baba na gaishe su tunda akai aurannan fa bankoma ba Hajjo da dalilin daya sa tace ahmad bazai jeba shine tsoronta kar su salisu su tona mata asiri tunda tasan dole in aminatu taje gida zata fad`i wani abu su salisu kam tasansu tsaf sai su kunce mata zani Babu fa inda zaka je na fad`a maka Haba hajjo wai meyasa kike haka ne nifa ba yaro bane naga kosu shamsu kina bari suna zuwa inda suke so amma ni saiki hanani haka fa niger har yanzu babu wanda yaje gaisuwa fisabilillah To dan ubanka duka na zakai sai ka nuna min kai ka haifeni yaron banza kawai mijin hajiya yarinya k`arama duk ta rikita,ma tunani tana juyaka tashi ka bani waje ni Tashi yayi ya nufi k`ofa cikin `bacin rai shifa gaskiya abunnan ya ishe shi tunawa da baba dayayi yasa ya yanke shawarar zuwa wajenshi kawai har zai nufi d`akin aminatu tunawa da rikicinsu yasa ya yanke Zuwa wajen baba kawai yasame shi a can dan babu ta yadda za ai yabarta ta tafi ita kad`ai ina sam Koda yaje ya samu baba na sallamar wasu mutane bayan yagama ne yasamu ya shiga shagon kujerune guda biyu a gefe baban ya nemi d`aya ya zauna ya nuna masa d`ayar zauna ahmad Zama yayi yashiga gaida mahaifin nashi Bayan ya amsa ya kalle shi dan yasan dole akwai damuwa tunda har ahmad yaka sa jira ya dawo gida nan ya tambaye shi ya kora mai bayanin har fad`ansu da aminatun bai `boye mai ba Nan baba ya kwantr mai da hankali kasan su mata k`aramin tunanine dasu kabarta taje gidan goben kuma ka shirya ka raka matarka har gaban iyayanku ka gaisar min dasu sai dai bana son ka sanar wa da mahaifiyar ka zaka d`in kabarta akan bazaka jeba kaji ko Da asubar kaje da sunan zaka raka matarka ne can tashar sai ku wuce abinku allah ya tsare hanya kaji ko Amen ya allah baba Nan ya baro wajen mahaifin nashi yana jin tarin damuwar da hajjo ta k`unsa masa na raguwa yasan dai akwai k`ura in ya tafi basani ba amma ya zaiyi da ita Hajjo da fitar ahmad kenan ta tashi koba komai taji dad`i aminatu zata tafi in allah ya yarda bazata dawo gidannan ba shegiya Cikin sauri ta fito a d`akin ta nufi inda tayi niyar zuwa gwara taje tasa aka fe shegiya acan intaje karta k`ara wai wayar garin ************************* Washe gari da asuba kamar ydda ahmad yace muka shirya muka,nufi tasha koda muka je yiwa hajjo sallama ta fito bina tashiga yi da kallo Naga kin d`auki kaya haka inkinje bazaki dawo bane ? Shiru namata dan ita kanta jinake kamar in shak`eta wallahi To allah y kyauta kai sati nawa ka bata intaje gidan? Sati hud`u zata insha allah Hmm kawai nace nidai jinsu nake haka muk je tasha ahmad dan karma hajjo ta zargi dashi da za ai tafiyar daga shi sai jallabiyar shi yadai sa dogon wando aciki da dane ni da kaina saina masa maganar ya canza amma yanzu ba hakan bane a gabana sam burina na bar garin kawai Karfe shida da rabi motarmu ta tashi sai addu,ar saukarmu lafiya ni ina kujerar baya ahmad na gidan gaba da shi da kalim Muka d`au hanya ikon allah muna fita a garin naji wata iska ta musmman na bugata kamar wadda na fito a cikin wuta nan da nan wani daddad`an barci yayi gaba dani Alhamdulillah mun sauka kano lafiya saukar dare muka yi dan ana kiran magriba ne dan hanya sam bata da kyau a gidanmu muka sauka su baba sun yi murna da zuwan mu sai dai duk wannan abun da ake babu wata magana tsakanina da ahmad tunda muka sauka ma murnar ganin yan uwana tasa na manta da wani wai shi ahmad harkar gaba kawai nake yi Shikam ahmad ganin ta shige cikin k`annen ta yasa ya nufi d`akin yaya yusuf dan anan aka sauke shi koda mama ruk`ayya ta bani abnci in akai masa ilham na aika ta kai danni da bahijja dai hira ta `balle su kalim kam muna sauka ilham sarkin k`ok`ari ta musu wanka da ruwan d`umi daya ke yanayin garin ya nuna alamun sanyi na haramar shigowa Nan da nan suka yi barci Bayan baba ya dawo mun gaisa ya tambayeni mutanen gida duk nace suna lfy lau Ahmad ma yazo ya gaishe shi inda yaji dad`i sosai ganin shi ya rakoni gida Bamuyi barci ba sai wajen k`arfe biyun dare tukun muka hak`ura badan mun gajiba sai dan baba dayawa bahijja magana akan ta barni na rintsa itama bahijja tubarkallah ta zama budurwa Washe gari ne suka fahimci kalim baya magana nan dan bantaba fada musu matsalar shiba sai da muka tashi da safennan anata mai magana sukaga ko uhm baice ba nan na korawa baba bayanin duk abinda ya faru cikin kuka ban `boye masa komai ba abu d`aya nasan na boye masa shine zamana tsakanina da hajjo Hankalin baba ya tashi nan da nan ya shiga min tambayoyi akan dawa dawa nake mu,amala? agidan suwaye abokan fad`ana? sannan me baba musa yace akan abun ? Wanne mataki suka d`auka ? Banso yamin tambayoyinnan ba sam tunda ni da kaina nasan bani da wasu abokan fad`a sai su kansu su hajjon dan ko cacar baki bani da abokin yi a gidan Ganin hawaye na zuba idanuna yasa yace intashi in tafi shima zaiyi bincike dan ko ramar dana yi ta tabbatar masa bawani dad`in garin nake jiba Sannan ya fuskanci kamar nida ahmad d`in bawani zaman lafiya muke ba ************************ Ni kwa shamsu ko har yanzu ahmad basu samu motar bane kaga har yanzu k`arfe goma fa bai dawo ba tun asuba ko lafiya? Haba hajjo wanne irin basu samu mota ba ai tuni motoci sun gama tashi yanzu sai dai na yan kasuwa kuma Ina ga dai ya biya wani wajen kinsan uzurin sa baya k`arewa Hakane kam allah ya kyauta Wasa wasa tun hajjo na zuba idon dawowar ahmad har dare shiru sai lokacin gabanta ya shiga faduwa haka kawai take jin fad`uwar gaba Tasa a kira mata layinsa shiru baya shiga nan ta tada hankalinta kamar ahmad d`in shi k`aramin yarone Koda baba yadawo tasame shi da maganar abu d`aya ya sanar mata shine ahmad ya raka aminatu gida ne shine kawai amsar yayi kwanciyar shi dan yasan halin bala,inta tsaf zata hanashi barci aikwa bata barshi barcin ba ranar itama bata rintsaba kwana tayi tana masifa akan ahmad ya raina ta ne sannan shi mahaifinshi shi ya bawa daraja har ya tafi batare da izininta ba sa malam musa tayi gaba da koke koken saboda ba ita ta haifeshibane kuma lallai ya bawa ahmad umarnin ya dawo gobe gobe Banza yayi da ita dan ya riga da yabawa ahmad shawarar ya cire layinsa da su hajjon suka sanshi da shi dan yana da layinsa dama na kasuwanci da ban nan da nan kam ya aikata ************************* Kwanan mu biyu gidanmu muka shirya har ahmad tare da rakiyar ilham muka je gidan baba abdullahi Da sallama muka shiga mama aisha dake shara ta d`ago tana amsa sallamar cikin murmushi lale,lale da mutan niger state barkanku da zuwa ta k`araso ta amshi walid fade kafadar ilham Mama zainabu jin abin da mama aishar kecewa yasa ta fito daki itama a a kice manya bak`i mukayi ta fad`a itama cikin tata murnar nayi mamakin ta sosai dan ban ta`ba ganin mama zainabu ahaka ba tana min fara,a ba sai na danganta hakan da ganin ahmad da tayi tsugunnwa mukayi muka shiga gaidasu nan suka kaimu parlourn baba abdullahi dan safiya ce shi ma yana gida Bayan mun je mun gaisheshine ni na barsu na tashi muka yi cikin gidan d`akin mama aisha na sauka danni banyarda da mama zainabu ba sam wanda ke nuna maka k`iyayya tun kana yaro ai bazaka manta ba Nan mama aisha ke tambayata amma zan musu kwana biyu ko Canai wuni zanyi amma ganin bata ji dadiba yasa na amince zan kwana biyun amma sai dai ilham ta d`auko min kayana dana su kalim Baba abdullahi sun gaisa da ahmad nan yake tambayar shi akan bayanin da babanmu ya mai na batun cutar kalim nan ahmad ya fad`a masa komai da kuma irin k`ok`arin dayayi na son ya gano waya aikata amma bai gane ba Ran baba abdullahi ba k`aramin `baci yayi ba nan ya shiga yiwa ahmad d`in fad`a akan inda ya matsa aida ya fahimci wanda yayin hakuri ahmad d`in ya bashi Ganin yadda ranshi ya `baci har zai tashi sai kuma ya sunkuyar da kanshi yana sosa kanshi Lafiya kuwa ahmad mene ya faru ko akwai wata matsalar ne dan babanku yace min tunda kuka zo ya fahimci kamar akwai matsala tsakanin ka da aminatun Nan ya shiga magana cikin jin kunya da kame kame Uhm um dama dama baba amintun ce gaba d`aya na rasa gane abin da yake damun ta baba da na zaci akan ban kawo ta gida bane take min hakan amma yanzu har muka zo dinnan sai na fahimci sam ni dinne batason gani baba dan ko magana bata son min bansan mena mata ba Dan allah baba kubata hak`uri in ma wani abunne nake mata wanda bata jin dad`i tayi hakuri ta fad`a insha allahu zan daina Kaji min zancan banza ai dama matsalar daga gareta ne ita kema rashin kirki ka tabbatar babu abinda kake mata dai ko? Baba gaskiya bansan mena mata ba Shikenan tashi kaje kaji allah ya muku albarka zan kirata naji dalilin ta nayin hakan _*😍MAMAN `DAN ALBARKA CE*_😍✍️ 09/11/2022, 2:23 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 38*_ Koda baba abdullahi ya kirani kuka kawai nasaka masa akan nidai bazan koma ba nagaji da garinne kawai babu irin tambayoyin da baimin ba ko akwai wani abu dana ke `boyewa ne amsar dai d`ayace ita ce kuka ganin haka ya fara lallashina da banbaki akan inyi hak`uri da kome ne tunda nak`i fad`a in koma Ganin dai nak`i amsar maganar sa yasa ya rufe ni da fad`a ta inda yake shiga bata nan yake fita ba har su mama aisha suka ji Shigowarsu parlourn kowacce k`ok`arin tambayar meke faruwa take nan ya kora musu bayani mama aisha ce ita ma tashiga lallashina akan inyi hak`uri abarni inna huta na koma Mama zainabu kam da yake ita za a iya cewa tasan dawan garin tunda duk tana da labarin irin zaman dana ke duk da yanzu hajjo ta daina sako ta cikin hidimarta tun bayan sa`banin da suka samu akan zubda cikin aminatu na farko bata bata had`in kaiba bata k`ara nemanta ba Sai da ta tabbatar kalim ya kurumce tukun ta kirata cikin murnar ta fad`mata taci nasarar nakasta yaron A lokacin bata bata goyon baya ba gaskiya ta fito ta fad`a mata akan ita fa ta daina biyemata tuni taga ishara ta tuba ta koma ga allah babu hannun ta a k`ara cutar da zuri,ar su abdullahi dan tana so koba komai ta tsira da auranta koda komai zai watse gwara tun wuri ita ma hajjon ta tuba ta gyara kurakuran ta tun lokaci bai k`ure mata ba duk da tasan cewar shiryuwar ta ta sai allah kawai dan tayi nisa bata jin kira A lokacin kaca kaca sukai da junan su dan hajjo catai munafuncin ne kawai dan taga ita burinta ya cika shine take son juya mata baya yanzu ta fara neman hanyar ganin bayan zuri,ar su dan haka wallahi karta ji karta gani in ta manta da sharad`in ta tayi wani yunk`uri na tona mata asiri tagani Wallahi babu abinda ita ma zata fasa Tun daga lokacin basu k`ara waya da junan su ba tama goge number hajjo d`in tasa a ranta ta daina insha allah kuma ko ita bata tona mata asiri ba zata yi addu,ar allah ya kawo sanadin da asirin nata zai tonu Koda taji abdullahi na batun kurmancewar kalim bata yi mamaki ba Ta dai ja bakinta tayi shiru zata taya su da addu,ar allah ya bashi lafiya inda rabon hakan Jin baba abdullahi na k`ara balbale aminatun da fad`a yasata dawowa da hankalinta kansu Kallon shi tayi tace Abbansu hajara kayi hak`uri ku barta ta zauna d`in mai d`aki fa shi yasan inda yake masa yoyo tunda kuka ji tace bazata koma ba akwai abinda yake faruwa watak`il bazata iya fitowa ta fad`a bane kubarta ta huta d`in inta buk`aci komawar saita koma Kinga zainabu iskancine kawai ya motsa sai ta koma anma fasa barinta ta huta d`in k`afar ta k`afar shi Jin hakan daya ce yasani k`ara rushewa da kuka dan ji nayi kamar yace za akaini kabarina Mama aisha ce ta girgiza kai karka ce haka abban hajara ka duba tunda akai aurannan yarinyar nan ko ta waya bata taba kawo mana k`arar komai ba kuma,kaima kasan ko tsakanin harshe da hak`ori ana sa`bawa Mu barta d`in kamar yadda maman su hajara tace inya so in ta huta sai ta koma shi mijin nata in yayi kwana biyun sa kace ya wuce kawai ta gaggaida dangi ta danyi kwana biyu kaga kan lokacin hankalinta ya kwanta Kallon su yayi ya shiga nazarin maganar kowaccen su tukun ya d`aga min hannu akan in tafi tashi nayi cikin farin ciki nayi hanyar waje na barsu a parlourn suna k`ara tattaunawa Kici bus mukai da aunty salma da aunty hajara kowacce sa hijabinta har k`asa da jaka a hannun su alamar dai daga makarantar islamiyya suke aunty hajara da anfasa auranta tun lokacin da akasaka auran haka kawai daga baya auran baifi sati biyu ya rage ba mijin ya dawo wai ya fasa yaji labarin sunyi cikin shege har hajara na da d`an shege shi bazai auri karuwa ba Lokacin bak`aramin tashin hankali suka shiga ba jin irin sharrin da aka lak`aba musu bama salimar data yi abun ba har ita hajarar ya shafa Baba abdullahi yaji takaici k`arshe yace allah ya kyauta ya kawo musu miji nagari aka tattara kayansa aka basa Mama zainabu kam kuka tasha shi taga ishara k`iri k`iri yayanta sunk`i auruwa da k`yar da taimakon mama aisha ta hanyar ban baki da take mata ta fauwalawa allah Amarya ma anci burin auran dan har lokacin bata bar rawar kaiba sai dai ta rage yawon jin anfasa auran data ci buri take d`oki bak`aramin hauka tayi ba dan tana son shi sosai ganin ba sarki sai allah ta tattara ta ji jone din salima ta koma islamiyya tare da istigfari da neman za`bin allah a lamarinta Kowacce cikin farin cikin ta ta tare ni sai abin yabani mamaki harda salima mai shamin k`amshi da hantara ta ada yanzu harda ita a masu yimin oyoyo Jana sukai mukai d`akinsu kowacce na k`ok`arin jana a jikinta ganin dai sun sake min yasani sakewa cikinsu muka shiga fira duk da firar tawa jifa jifa ce Nan suka d`auki walid dayayi `bul,`bul dashi tu arkallah kowacce na santinsa sun tambayi kalim nace sun fita da babanshi koda ahmad ya dawo sun gaisa cikin mutumta juna suna kallonmu suna sha,awar dama suma suyi auran su huta duk da gidan bawa ta takurawa suke fuskanta ba amma sun gano mutumcin mace shine gidan mijinta dan duk k`awayensu sunyi aure hajara shekararta ashirin da takwas salima ce me ashirin da shida Kamar yadda baba abdullahi yace ya kira ahmad ya fad`a masa yayi hak`uri ya koma ya barni inna huta zandawo da kanshi zai kira shi yazo ya d`auke ni Ba haka yaso ba amma dan biyayyar shi yace babu komai baba insha allah fatana dai tayi hak`urin ta dawo Insha allahu zata dawo kar ka damu Kwana na biyu gidan baba abdullahi tukun ahmad dake gidanmu yazo muka rankaya mukayi gidan su baba malam wajen su inna Sun ji dad`in ganinmu sosai inna ma taji labarin kurumtar kalim sun jajanta nan baba malam yace insha allah zai taya mu da addu,a da kuma rubutu insha allah zai samu lafiya Nan ahmad ya barmu kwana na biyu yazo muyi sallama akan zai koma Sai lokacin su inna suka san bama shiri dan fir agabansu ko gaida shi banyi ba kuma sunji yana batun barina Nan baba malam yakira shi ya tambaye shi bai `boye masa komai ba ya bayyana da yadda su kayi da baba abdullahi akan bari na Koda baba malam ya aika a ka kirani ganin yadda nake kuka da kuma yadda nake kallon ahmad k`ura min ido kawai baba malam yayi ya jinjina kanshi yacewa ahmad yaje kawai ya barni insha allah za ayi magamin matsalar Koda naje muyi sallama da ahmad d`in ni banji komai ba sai murnar zan rabu da shi ma danake na huta da takurarshi Shikwa bawan allah shi kad`ai yasan halin daya ke ciki dauri ya kawai yake yi Kud`i ya bani wadatattu sannan yace in sun k`are in kira shi ya turo min wasu duk da yasan bawai wata siyayya zan nayi ba Haka mukai sallama babu wani armashi dan koda ya rungumeni shi kadai yayi budurinshi ya sakeni da k`yar dan a parlourn baba malam ne Washe gari da asuba zasu tashi dan haka gidanmu ya wuce dan ya tattara abun da zai tattara saura kuma sabon bala,in da zai tunkara in ya koma ta bangaren hajjo ************************* Hajiya hajjo kam ana can anyi bala,in anyi masifar inda baba musa yasata a kwandon shara yayi banza da ita har cewa tayi zata biyo ahmad d`in kano baba musa yace bada yawunshi ba duk da irin tsoronta kwa daya keji bata da kud`in mota kawai shiya hana ta tafi Sannan baba musa ya hanata sam kud`in badan tana tsoron shiba ta fasa s Yaran ma kowa ta tambaya kud`i casuke basu dashi Shi bashir ma cayayi ko yanada bazai bayar ba ai ahmad d`in ba yaro bane kuma shi baiga laifinsa ba dan ya raka matarsa gida sannan ai har rasuwa anyi hajjon bata tada hankalinta ba sai yanzu `Dan,ladi kam ta maganar auransa yake danshi abinda ke gabanshi kenan dan gidansu aisha sun sako shi gaba akan lallai ya turo magabatanshi dan tare da k`anwarta za a hada sun yarda zasu bashi ita amma fa sai ya cika duk al,adunsu na nupawa Dole shi zai sayi katifa da labulaye da zanin gado da tarkacen botikan wanka da butar k`arfe da tabarmai hatta fitilar da zasu na kunnawa a d`aki sai ya siya banda lefe da sadaki Hankalinshi ya tashi dan bai aje ba bai bawa wani ajiya ba gashi ya gama galla musu k`aryar ya shirya da komai da komai shiyasa ma suka bashi auran ta dan uwar catai baza a bawa bahaushe ba amma babanta yace shi za a bawa dan shi yagaji da halin aishar gwara ya aura mata koma waye taje can ta k`arata Wannan tunanin kad`ai shi ya ishi d`an,ladi shiyasa ma koda hajjo ta tunkare shi da maganar kud`in motar cayayi yana da abinda yafi kud`in motar ta muhimmacin ta k`yaleshi Dole taci burin sauke kwandon jarabar ta akan ahmad in ya dawo .dan sai ya san ya wulak`antata ya tsallake yayi tafiya bada izininta ba Amma kullum cikin zullumi take da tsoron kar ya je su tona mata asiri hankalinta bai kwanta ba sai da taga ya dawo sannan koda ta balbale shi da masifar hak`uri ya dinga bata Da,lallashi Da k`yar ta hak`ura hankalinta ya kwanta ganin dai bai canza ba ta cigaba da mata biyayyar data keso koda ta tambaye shi maganar aminatu cayayi kawai ba yanzu zata dawo ba Taso taji kan maganar amma ganin yana kakkaucewa yasata jan bakinta tayi shiru zata zuba ido tagani muddin dai tana raye aminatu tayi bankwana da garinnan _*😍MAMAN `DAN ALBARKA CE😍✍️*_ 09/11/2022, 2:23 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ *_PAID PAGE 39_* Bayan tafiyar ahmad ne inna ke sanar min baba malam yace nan zan dawo da zama inyaso in inason zuwa ziyarar sai na dinga zuwa daga nan amma babu kwana ko ina Naso tambayar ta dalilin hakan amma sai na fasa ganin ai baza a ce min hakan babu hujja ba ko dai dan nace bazan bi ahmad bane aka min hakan dana yi tunanina ma babu inda zanje har in kwana ma daya wuce gidan innar sai kuma gidan baba abdullahi kuma naje Baba malam kam dalilin daya sa yace aminatu ta dawo gidan da zama shine tun kiran daya mata akan komawar ta da ahmad ya gano tabbas akwai sihiri a jikinta dan shi allah yamasa baiwar gano hakan sannan shi kanshi kalim da aka ce k`usa ce ta maida shi kurma ya gano tabbas shima ba k`usar bace akwai sihiri bayan hakan Shiyasa yace su zauna dan yana son kulawa dasu sosai Daga ranar kam kullum da safe kafin mu karya sai baba malam ya kirani dak`inshi da kanshi yake bani rubutu nawa da ban na kalim da ban har sai na shanye a gabanshi tukun in kalim ya tashi shima agabanshi nake bashi tukun in shafe wa yaron jki da sauran Ya bani wani turare yace in dunga turarawa kullum kafin na kwanta Duk da bansan mene nufin hakan ba ina k`ok`ari sosai bana tsallakewa Ahankali muke zaga dangi yamma nayi muke dawowa gidan inna Su ilham ma na yawan zuwa wajena nima kuma zanje mu wuni Mama rukayyah kam ta dawo daga tafiyar data yi naje na gaisheta dan lokacin dana zo ance taje garinsu . Tana nan da nuna halinta na ko,inkula akan abinda bai shafeta ba ************************* Muna tsakar gida nida inna ina gyara mata zogale dan yau dambu zata mana tunda na sauka garin nake sata canza abinci kala,kala yau ince wannan gobe ince wannan dan duk bana samun abincin gargajiya a can kayan ganye kam kullum cinsu nake kamar an aikoni har dariya suke min wai ba na gajiya sai dai inyi murmushi kawa `Daya daga cikin almajiran baba malam ne ya shigo da sallama hannun shi rik`e da wata kurciya alamar ta manyanta dan har gashin jikinta ya d`an fara ciccirewa Ina k`ok`arin yin magana sai idona yakai ga wuyanta abin mamaki laya na gani daure irin ta farin zarennen ce amma itama ta koma ruwan k`asa Da sauri na tashi naja da baya kai ilyasu ina kasamu kurciyar nan haka kamar ta matsafa Ina mai dafe k`irjina Wallahi aunty aminatu a nan bayan gidannan nake yawan ganinta tana sauka dai dai wajen da muke zama da daddare to bantaba yunk`urin kamata ba sai yau na lura akwai laya a wuyanta alamar dai irin kurciyar nan ce da akewa mutane su bar gari kinga rashin tsoron allah ko Harfa zan k`yaleta kawai sai naji tausayin ita kanta kurciyar da,kuma wanda akaiwa dan itama ancutar da ita anyi amfani da ita wajen cutar da bayin allah sannan kuma anhata yin rayuwa kamar sauran dabbobi irinta lallabawa nayi ta bayanta Ina kai hannu kawai naga bata gudu ba dan ta kasa tashi ma Shine nace bari na kawo ta gurin baba malam dan ya duba ya kunce layar danni gaskiya tsoro nake ji Inna da tun daya shigo ta d`ago daga lik`in tukunyar Dambun data ke bata yi magana ba sai yanzu ikon allah allah ya shiga tsakanin nagari da mugu gashi kuma baba malam d`in baya nan yaje nan tudun katsinawa allah yawa wani abokinsa rasuwa ka ajiye ta tukun ya dawo Duk tsoron dana ke ciki caraf nace a a fa inna yaza a ajiyeta salon ta gudu kuma bakiji yace yawo take ba kuma fa wani bawan allan aka cutar da ita gaskiya gwara ya kunce layar Na kalle shi kai ilyasu sai kace kaid`in ba namiji bane kake wani cewa tsoro kake ka kunce mata kawai ka saketa ta tafi abinta bakana da ayoyin allah ba babu abinda zai sameka Kallo na yayi aganin yadda na rabe a bangon ginin kamar zan shige ina zazzare ido kuma shida akurciyar ke hannun shi nake cewa matsoraci sai dariya ta kamashi cikin dariyar yace A a nikam aunty aminatu ke ki amsa ki kunce ya k`are maganar tare da mik`omin waje na Wani uban tsalle na daka sai gani a bayan inna na k`ank`ameta jikina na rawa dan har ga allah kurciyar tsoro take bani dan idonta sunyi wani irin zuru zuru gaba daya kamar ba kurciya ba Dariya inna ta fara itama ta zame hannuna dana rik`eta da shi ja,ira bakince shi matsoraci bane aida amsa zakiyi sai ki gwada mana kedin jarumace Sai lokacin nima abin ya bani dariya ina dariyar nace ai dandai ni macace Girgiza kai inna tayi ta kalli ilyasu kaga ilyasu inzaka iya kaima za ka iya kunce layar ai basai baba malam ba babu abinda zai faru kunce ta kaji allah ne yayi ta sanadinka wanda akaiwa kurciyar zai samu lafiya maza kunce Muna nan yasamu waje ya zauna ya shiga zare zaren da aka d`aure layar dashi a wuyan kurciyar har ya kunce ikon allah kurciyar bata motsa ba har saida ya cire layar Yana gama cire layar tayi girgiza ta tashi sama firrr kamar ba ita bace a galabaice . Layar ya d`auka ya mikawa inna gashi ni bansan yadda zanyi da itaba a a dorata nan kan window in ya dawo sai a nuna masa allah dai yabaka ladan ilyasu kayi taimako Amen inna yasa kai yayi ficewar shi Nan muka cigaba da jinjina al,amarin nida inna har muka kammala dambun nakwa ci nayi nas Baba malam bai shigo ba sai can yamma wajen bayan la,asar Sai da inna ta kai mai abinci yaci y koshi tukun har ta fito nidai hankali na nakan windown ina ganin kamar layar zata `bace ganin ta cigaba da har kar gabanta tana shirin d`ora sanwar dare bata kaiwa baba malam kayar ba yasa na kasa hak`uri nace Inna kin manta layar baki nunawa baba malam ba Cikin bani umarni tace d`auki ki mika masa mana Da sauri nace ai kinsan bazan iya bane Au baki matsu a bashi d`inba,kenan tace tana mai nufar windon ta d`auki layar tayi d`akin baba malam d`in Baba malam kam cikin al,ajabin abin da ya gani jikin layar bayan ya warwareta ya shiga jinjina kanshi ya d`ago ya kalli inna dake gefen shi zaune Yace ikon allah kinga,wata k`udira ta allah ko ? Mene ne jikin takardar ? Nuno mata ta kardar yayi kinga sunan salisu ne jiki da kuma sunan Nigeria wato garin da ake son ita kurciyar tazo kenan jikina ya bani tabbas addu,ar dana dad`e ina yice ta amsu wato salisu dai mahaifin aminatu wannan ce kurciyar da aka masa har ya baro mahaifarsa kinga sai yau allah yayi kurciyar tazo har inda muke dan da alama kam daga can kasar su ne tunda ga sunan Nigeria nan Ikon allah malam ikon gaske kai ka tsince sa kuma a gidanka akai sanadin warakarshi Hakane dama lamarin allah yanzu abin da nake so dake karki fad`awa aminatu komai akan hakan kija bakinki kiyi shiru tukun mugani inshine tabbas zai zo ya sameni da maganar komawar shi niger din To shikenan malam Allah ya k`ara tsare mu da zuri,armu baki d`aya amma ko lamarin aminatu da kalim daka ce sihirine ke dawainiya dasu har yanzu ina cikin al,ajabin abin me aminatu tayiwa wani da zai mata haka dan rashin tsoron allah Kedai kibar d`an,adam kawai allah dai ya shiga tsakanin nagari da mugu shine addu,ar da musulmi yakamata ya lazimta kawai To amen dai Koda inna ta fito bata cemin komai ba koda na tambayeta mene jiki catai inje in tambayeshi dariya nayi nace a a kam banzuwa haka kawai ya ce nazo jin gulma Ahto baki shirya ji d`inba kenan saiki rik`e gulmar taki ************************* *Niger state lapai* Shirya shiryen biki d`an,ladi ne ya taso gadan gadan sai dai wani abin haushi da dangin su aisha suka riska sun gano gaskiya ashe d`an,ladin duk k`arya yake bashi da komai daya ce ya gama shirya wa gashi sun riga da sun sa ran aurar da ita da k`anwarta tare Dan ita,k`anwar ta har mijin ya kammala kawo komai antsaida ranar auran amma `bangaren d`an ladin shiru Sun bashi lokaci kan koda sadaki ne da katifar yaje ya nema da yan sauran tarkacen Babanta yace shi ya d`auki nauyin lefe an tsaida bikin wata guda yaje ya nemi wad`annan koda suka fad`a masa hakan daya dawo gida yasamu hajjo ya fayyace mata komai Cikin murnar anbashi yarinya sannan za a masa lefe tace ba matsala kar ya damu zatawa yan uwanshi magana su harhad`a masa sauran abubuwan Duk wannan abun da suke baba musa baisan suna yiba dan shi basu saka shi cikin harkar ba hajjo dai ta sanar masa d`an,ladi yasamu matar da zai aura Koda yaji daga gidan data fito ya fad`awa hajjon shi bai amince d`anshi ya auri banufiya ba ganin rashin amincewarshi daya nuna yasata yanke hukuncin neman wani mutum a a unguwar yake aikinshi shine kawai walicci a dauke shi a biya shi shi tasa ya nemi mutane suka je neman auran d`an,ladin Ta kira sauran yaran duk ta musu bayani da kuma buk`atarta na son su had`awa d`an,ladi kud`in da zai had`a kayan auran Shamsu ne ya d`ago hajjo badai wannan yarinyar zai aura ba aisha Wallahi hajjo yarinyar sam bata da kamun kai haba hajjo koda banufiya yake son aura bai kamata ace wannan yarinyar zai aura ba wallahi nasanta bata da aiki sai yawo da maza kmga shigar banza bazaki taba ganinta cikin kayan mutumci ba Kai dallah rufemin baki sakarai harda kai awa d`an,uwannaka bak`in ciki aure dai ita,zai aura tunda yana son abarshi baza ku sa ace ni na kasance uwar banza ba ina hana yarana auran matan da suke so dama an riga da an`batani a gari akan waccan bankad`ad`d`iyar yarinyar Duk wanda bazai fad`i alkhairi akan aurannan ba to dan allah bana son yace komai ya tashi ya bani waje Am hajjo maganar shamsu haka take fa nima nasanta kuma yaba da kyau mutum in zaiyi aure ya,za`bawa ya,yan shi uwa ta gari Cewar sani kenan Dallah kaima yimin shiru duk wannan maganganun da kuke dan nace ku taimakawa d`an,uwanku ne kuke neman hanyar zillewa duk wanda bazai bada ba kawai yace bazai bayar ba basai kun tsaya `batamin lokaci ba Shikenan ai ni gashi inna samu wasu kafin lokacin in allah ya horemin zan k`aro cewar bashir da tun d`azu bai sa baki ba Sauran kwa casukai basu dashi yanzu Sai da daddare tukun bashir ya samu baba da maganar nan baba kecemai shi baisan da maganar bama kwata kwata tunda aka mai yace bai amince ba bata k`ara tada zancen ba Ganin ran baban ya `baci yasa shi cewa baban yayi hak`uri ya barsu suyi in riba ce zasu gani kar yace komai yadai sa albarka a abin Baice komai ba sai ya nunawa hajjo yaji batun kawai allah sa albarka babu kunya tace amin Koda ahmad yazo tace shiya d`auki nauyin katifa da labulaye bai ce komai ba dai yace to Ya dai sayi katifar yace baida kud`in labulayen Nan da nan maganar biki ta kankama shirye shirye kawai hajjo take ta ko,ina sun d`inke da k`awarta huwaila kamar basu yi k`awance da fad`ime ba Sai da biki ya rage sati biyu tukun ta aikawa fad`ime cewar bikin d`an,ladi sauran sati biyu Fad`ime bata ce komai ba sai allah yasanya alkhairi sai sun zo kai lefe ************************* Ikon allah haka kawai baba salisu ya tsinci kanshi da sha,awar zuwa niger kullum da tunanin yake kwana da shi yake tashi alhalin da ko maganar garin baya son ji _*😍MAMAN `DAN ALBARKA CE😍✍️*_ 09/11/2022, 2:24 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 40*_ Abdullahi ya tuntu`ba akan shifa yana son zuwa gida niger Kai kwa me zaka je kayi a can wa kake da shi da har ka damu kanka sai kaje inhar zuwa zakai nikam badai dani ba sai nace maka sai ka dawo Haba yaya kamata yayi ace muje tare duk dad`ewar nan da mukai bamu jeba koda bamu da kowa acan ai muna da malam liman ko ka manta sannan ga dukiyar mu ta can gadon mu wanda ba a raba ba yakamata ace zuwa yanzu munje kuma muna da k`anne koba komai ai kodan su maje Nikam bazanje ba gadon me mezanyi dashi sannan k`anne da kake magana su d`in sun damu da mune kai nifa ko k`aunar sunan garin bana yi in zaka dai sai nace a dawo lafiya Ganin abdullahi yak`i fahimtar shi sam yasa ya nufi gidan baba malam Shi kwa abdullahi abin daya sa yace bazai jeba shine su shida musa har yanzu asirin da aka musu na sa musu tsanar garin shike dawainiya dasu Shida musa **************"******"*""* Koda salisu ya isa gidan Baba malam Nan ya bayyana masa son zuwa gidan sannan yana son in zaije yaje da iyalinsa Baba malam yaji dad`in hakan dan zuwansa da nuna son zuwa gidan dayayi ya nuna masa tabbas dai shine wanda yake tunani Fatan alkhairi ya masa tare da fatan sauka lafiya Inda baban ke sanar masa da yusuf da mama rukayya zaiyi tafiyar dan haka indai ya shirya su ilham da bahijja zasu dawo gidan baba malam d`in Ikon allah alhamdulillah yanzu tsanar da nayiwa ahmad kaso mafi tsoka ta ragu sai wani lokacin indinga jin kewar shi sannan yanzu muna yawan yin waya dashi Ranar asabar na shirya naje gidanmu koda naje baba baya nan sai gab da zan tafi ya dawo nan yake sanar dani maganar tafiyar shi niger daya keson yi karshen watannan insha allahu shida mama rukayya da yaya yusuf Koda jin hakan nayi farin ciki ikon allah yau baba da kanshi ke maganar zuwa niger dan ada inmukai masa maganar garin bama k`arewa da dad`i dashi dan baya son maganar sam Sai dai jin da yaya yusuf za ai tafiyar Yasa nima jin sha,awar zuwan inda nacewa baba zani cayayi bazai je dani ba tunda ina da miji in inason zuwa in tambayi mijina Kamar wasa na kira ahmad a waya inda shima `bangaren shi yanzu yana jin dad`in yadda na fara saukowa dan na rage duk abin da nake masa sai dai duk lokacin daya min maganar yaushe zan dawo mukan samun sa`bani daya gane sai ya dena min batun anan yake sanar dani bikin d`an,ladi sauran sati biyu Au har ansa auran eh sun yanke wata d`aya aka tsaida abinne yazo babu shiri nace allah ya kaimu Qaunah zaki dawo kafin bikin um A a ni bazan dawo ba gaskiya nifa baba nake son bi zuwa niger dan yace zaije ganin gida shida,yaya yusuf gaskiya ina sha,awar zuwa shine fa yace min saina tambayeka za shi dani Jin abin da tace cikin farin ciki ahmad yace ta fadawa baba dan allah a d`aga tafiyar har a kammala bikin d`an,ladi inyaso sai mu tafi gaba d`aya shima yana son zuwa garin Murnar ya barni yasa na sakar masa kiss ta waya abin da rabon daya jishi tun muna zaman lafiya Yaji dad`in hakan kullum addu,ar shi shine allah ya dai,dai ta tsakanin su da aminatu ya sa hankalinta ya dawo dan shi bai taba tunanin ko asiri aka mata ba Koda na fadawa babanmu maganar ahmad nan ya shiga mamakin bikin d`an,ladinne har ya rage sati biyu basu jiba yaya musa bai fad`a musu ba Koda ya kira baba musa cayayi shima ji yayi yanzu yana shirin sanar musu ne Ya tausayawa yayan nashi dan yasan yana tare da muguwar mace ita ke zartar da komai ba dan haka ba ai dole sune zasu karbawa d`an,ladi aure Baba abdullahi daya ji shine yace zaije wajen d`aurin auren Dashi da mama zainabu Mama zainabu bata so zuwa ba sam dan bata son abinda zai k`ara hadata da hajjo sam Amma bata nunawa baba abdullahin bata son zuwan ba ta dai shiga shirin zuwan tare da k`udirin kome hajjo zata yi bazata biye mata ba ************************* Fad`ime da kanta tayi tattaki tazo har wajen hajjo inda ta mata allah sanya alkhairi dan tasamu labarin komai akan bikin dama dai irin yarinyar da d`an,ladin zai aura da biyu tazo nan ta dinga yadawa hajjon habaicin akan anan aka k`are sauran maza za a kwaso mata hajjo dai bata biye mata ba Sauran kwana uku biki saga gidan su aishar aka kawo akwati guda hudu acewarsu insun kawo gidan su hajjon su kuma su hajjon sai su maida a zuwan sune sukai saboda dangi da kuma yan sa,ido Sai dai anyi shuka a idon mak`urwa ne dan ranar fad`ime tazo dan dama taji kishin kishin d`in cewar and`auke musu lefen uban yarinyar yace zaiyi Aikwa nan ta shiga yad`a maganar kan sadaka aka bashi uban yarinyar shiyayi komai koda hajjo taji bata ji dad`in hakan ba bataso fad`ime taji ba dan ita taso ta bata haushine akan auran sai gashi ita ke difgar ta kaici Ga maganganun mutane dake yawo akan yarinyar kowa ya bud`e baki baya fad`ar alkhairi akanta haka ta toshe kunnuwanta dan ita dai burinta d`anta ya yi aure na kece raini Biki saura kwana d`aya baba abdullahi da mama zainabu suka sauka Sun samu tarba kadaran kadahan dan shi dama baba abdullahi basa shiri sam da mutuniyar bare mama zainabu da ake jin haushinta Bata sa zainabun cikin harkarta ba itama sai ta kama kanta ta dai zuba mata ido da ita da sabbin k`awayenta ta ga dai kowacce tazo tana gabatar da ita a matsayin matar k`anin mijinta Washe gari aka d`aura aure inda bayan d`aurin auren hajjo hak`oranta kamar gonar auduga gani take yanzu ne tasamu sirika Da daddare aka kawo amarya kamar yadda al,adarsu take katifar da mijin yasiya da yan kayayyakin nan sune zata tare dasu sannan k`awayenta zasu kwana da ita tukun washe gari su tafi in anyi wasa gidan su ango wasu ma sai sunyi kwana biyu sai dai angon ya dinga bin d`akin abokai Sai amarya ta yi kwanaki uku zuwa hud`u tukun za akwaso mata kayan gado in iyayenta suna da k`arfin hakan in basu da k`arfin hakan kuma to iya kayan kitchen ne kawai za a kawo mata Kamar yadda hajjo tayi tsammani kam ankawowa aisha kaya masha allah komai yayi yadda take so dan bak`aramin kashe kud`i iyayen aishar sukai ba wajen ganin su gwangwaje d`iyar su Kayan kitchen kam harda na banza dana wofi Sai dai fa ba anan gizo ki sak`ar ba duk abinda suke babu wani mutumtawa a harkarsu komai da gadara suke yinsa dan koda suka ji a d`akin da aishar zata zauna ca sukai basu yarda ba yarsu tafi k`arfin d`aki d`aya dole tasa hajjo basu d`akunan dake gaban nata su shamsi suka koma d`akin d`an,ladi dakunan suka zama biyu *********************** Zainabu ina mai k`ara gargad`inki wallahi wallahi kar naji kar na gani kinsan dai abin da zai biyo baya inkika yi yunk`urin tona min asiri Hmm hajjo kenan kisani badan tsoron ki dana keba ya sa nak`i tona miki asiri ba sai dan inbarka allah shida kanshi yasan yadda zaiyi dake akan zalintar bayinsa da kikayi tunda shi allah da kanshi ya haramtawa kanshi zalinci bare mu bayinsa kisani allah baya yafe hakkin wani akan wani har sai wanda yayi zalinci ya nemi yafiyar wanda ya zalinta in ya yafe masa Dan haka ni yanzu bakya gaba na ta kaina nake ya,ya,na da basu auru ba har yanzu sun isheni ishara fatana allah ya basu miji nagari in aurar da su abubuwan dana kam har yau ina nai man gafara wajen ubangiji akan ya yafemin duk da nasan cewa tabbas nima na bada gagarumar gudummawa ta lalata zumunci amma alhamdulillah tun ina raye allah ya nuna min sun shirya da junansu sai fatan allah ya yafemin Me kike nufi da sun shirya kina nufin salisu da abdullahi sun shirya da juna? hajjo tace tana mai gwalo idanu waje Hmm zainabu tayi murmushi ikon allah kenan hajjo ai shi zumunci da kike ganin shi wata k`udira ce ta ubangiji zumunci nada matuk`ar girma wajen allah dan haka duk wanda k Yayi k`ok`arin datse shi sai yaji kunya duniya da kiyama tun aduniya allah ke nuna masa ishara Kinga mu munyi asirin amma da allah ya kawo lokacin karye warshi kinga ya karye Kuma sun shirya abinsu Dan haka ya rage naki ki bar su ya rage naki kiyi k`ok`arin k`ara shiga tsakanin su amma kisani da da da yanzu ba d`aya bane ba lallai kici riba ba kuma tabbas kika yi yunk`urin cutar da su wallahi saina tona miki asiri ninasan duk abin danayi nafila ne akan irin tarin abubuwan da kikai dan haka ya rage naki ni kisani wata banzar barazanarki akan zaki haukata ko ki tona min asiri ta daina tasiri akaina na yarda da allah shi zai tsareni daga sharrinki Tass ta d`auketa da mari ni kike fad`awa maganganu haka zainabu wallahi baki isa ba ki `baromin aiki kin yi kad`an hajjo ta fad`a cikin masifa tana huci Zainabu da tsananin zafin marin ya ratsata ta dago ta kalli hajjo dake tsaye kanta tana huci ta dafe kumatunta da tunda take da girmanta babu wanda ya taba d`aga hannu ya mareta kai ita bazata iya tuna lokacin da aka mata mari na k`arshe ba sai gashi yau god`ai god`ai da ita hajjo ta d`aga hannu ta mare ta Cikin masifa ita ma ta tashi bata yi wata wata ba ta kifawa hajjon mari ta k`ara mata Bata barta ta dawo daga tunanin data tafi ba ta fara magana Ni zaki mara hajjo kike tunanin kin mari banza to wallahi k`arya kike dan kina son in rufamiki asiri akan ta addancin da kikai bai isheki b har saikin mare ni me kike nufi kinmari banza Lallai kinyi wauta kuma asirinki kamar ma ya gama tonuwa matsiya ciya kawai Hajjo da ta shiga wani hali sakamakon marin data ji a fuskarta bata yi zato ba bata ta`ba tunanin zainabu zata iya marinta ba ta d`auka zainabun data sani ce da mai mata biyayyah akan komai Lallai d`an,adam butulu zainabu duk irin k`ok`arin dana miki a rayuwa da abinda zaki sakamin kenan kinyi kuskure kuma sai kinyi dana sani akan hakan Baba abdullahi dake k`ok`arin shigowa parlourn maganar hajjo ta k`arshe ce ta daki kunnen shi *_😍MAMAN `DAN ALBARKA CE😍✍️_* 09/11/2022, 2:24 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 41*_ Fasa shigowar yayi ya tsaya Ai ni banga ranar da kika min ba hajjo gidan abdullahi ne dai zaki ce kin taimakamin na koma to kisani bawai da taimakonki na koma ba dama can allah ya k`addara zan koma Sannan nice zance kin ha,inceni saboda kinsa na cutar da su batare da hakkin hakan ba Ni yanzu bana tsoronki Wallahi duk abinda kike ganin zakiyi ina jiranki inkin fasa nikuma zan nuna,miki iya karki Gobe ma zamu bar garinnan insha allah Jin motsin tawowarta yasa baba abdullahi saurin barin wajen Yana tambayar kanshi me kenan me maganganunsu suke nufi kardai ace zainabu itama tana biyewa hajjo duk da ada yasanta da irin halin Yanzu ya tabbatar ta daina amma jin abinda hajjo tafad`a yasa mishi tunanika kala kala sai dai amsar zainabun ya nuna kamar a kwai wani abu mekenan waye hajjo tasa zainabu ta cutar da irin wad`annan tambayoyin daya kewa kanshi ya bar wajen tare da k`udirin sakawa zainabu ido muddin ya kamata da wani laifi makamancin wanda yake zarginta tabbas sai ya hukunta ta Bangaren hajjo da zainabu kam haka kowaccen su ke fushi da yar uwarta ahaka suka wayi gari inda a ranar su baba abdullahi suka juyo zuwa kano ************************* `Ban garen amarya aisha kam da farko rimi rimi ta fara wa hajjo biyayya kullum da safe zata zo ta gaida ta sannan ta mata wanke wanke Dan samun gata hajjo keyin abinci ta zuba musu kullum safe da rana haka take musu `Dan,ladi ango kam sai warka jaminshi yake yana hura hanci shi yayi amarya Matsalar farko da suka fara fuskanta daga wajen hajjo shine ta daina zuba musu abinci saboda yau kwana biyu aisha ko wanke wanken ta daina mata iyaka cinta da ita gaisuwa saita shige d`akinta sai dai inta girka ta zo ta d`auka suci `Dan,ladi ganin haka yasa baice komai ba yayiwa aishar magana akan ta dinga dafa musu tunda tana da kayan abincin Sai dai kash aisha ko yadda ake dafa taliya bata sani ba bakuma tace bata iya ba haka take kwabawa a hakan da taimakon salaha aci dai kar a mutu Sannan ga yar banzar rowa intayi abincin a hakan sai taga dama zata sawa hajjo duk da wataran shinkafar kamar tuwo ake yinta Ga shegiyar k`azanta sam bata da tsafta bata san gyaran d`aki ba bare gyaran jikinta duk wannan tsftar babu ita gwara farkon zuwanta tana yin wanka kullum ta canza kaya amma daga lokacin data fara girkin kanta sai tace aiki ya mata yawa sai tayi kwana biyu bata yi wanka ba sannan zani sai yayi kwana uku ajikinta bata canza ba Tun mijin baya nuna damuwa har ya fara nunawa ya fad`awa hajjo hajjo kam dama tun a wajen k`in aikin data ke mata suka fara samun matsala bare kuma data fara rowa da kuma k`azanta duk wannan son da ake nuna mata sai ya fara wucewa Amma dai tana tsoron a `batawa aishar rai tunda yar manya ce dole tasa hajjo ke aika salaha itama ba ason ranta ba tana koya mata yadda ake girkin Haka dai suke zaune mutanen gida kam ansamu abin yi kowa zund`en aishar yake akan tacika k`azanta *********************** Ahmad kam bayan biki da sati d`aya yacewa su hajjo zai je wani aiki suleja fatan samun nasara suka masa dan ko baba bai fad`awa gaskiyar cewa niger zaije ba dan baya son abinda ya faru a waccan tafiyar ya k`ara faruwa Yafi son dai inma zai fad`awa baban ya kasance bayan sunje cand`in Zuwan ahmad kano da kwana biyu muka d`aga dani da babanmu da yaya yusuf da ahmad da kuma mama rukayyah sai salima data kafe akan saita bimu itama inda da k`yar baba abdullahi ya yarda ta bimu Sai fatan saukarmu lafiya ina cikin tsananin farin ciki ba kad`an ba dan ganin yau nice zan bar nigeria baki d`aya zan ziyarci garin kakannin mu abinda na dad`e ina mafarki Bangaren ahmad kam haka kawai tunda motar ta tashi yake jin gabanshi na yawan fad`uwa baisan mai ye dalili ba sai innanillahi daya ke ta mai maitawa *********************** Tun muna tafiyar cikin marmari harta fara gundirarmu kowannen mu yayi barci ya farka Kallon baba nayi baba wai har yanzu bamu zo ba Bamu zo ba tukun aminatu ai muda isa garin sai gobe da asuba Kinga yanzu k`arfe ukun dare sauran awa biyu kenan Allah ya sauke mu lafiya shine abinda aunty salima tace Kamar yadda baba yace sai da muka kwana lokacin da ake kiran asuba muka fara shiga cikin gari tukun Mudai kalle kalle kawai muke baba duk da dadewar dayayi rabonshi da garin da kuma sauye sauyen da akasamu hakan baisa ya manta abubuwa ba Shi kan shi kallon garin yake da canje canjen da aka samu amma hanyar gidansu ta na nan a idonshi Mun tsaya a wani babban masallaci Mazan suka sauka sukayi `bangaren maza muma muka tafi na mata bayan idar da sallar mu muka shiga motar baba nayiwa direban kwatance daya ke shatar motar muka d`auka Wata unguwa muka shigo tana da manyan gina gine alamar dai unguwa ce ta masu hannu da shuni sai da mukai tafiya mai nisa tukun muka iso k`ofar wani gida Na jar k`asa babban gida ne sai dai yafi kowanne gida tsufa a unguwar ko shafen suminti babu Baba ya shiga bin gidan da kallo yana jinjina kai tabbas gidansu ne amma abin mamaki ko ina gine gine ya lullube unguwar ta cika kamar ba ita ba sannan duk tsoffin gida jen angyara su fes gidansune dai yadda yake haka yake babu wani canji Nan muka firfito muka sallami mai motar Daya ke safiya ce unguwar tsit babu mutane sai jifa jifa da suke wucewa Ahmad ne ya matso kusa dani cikin rad`a qaunah wai wanne ne gidan su baban ? K`asa nayi da murya nima nace ba gamu ba dai kana ganin mun sauka magana tace ta katse sakamakon ganin.su baba sun nufi cikin gidan kowa rik`e da kayanshi Bin bayansu mukai Zaurene babba ko shafen suminti babu zauren yayi kaca kaca da shara Da sallama muka shiga baba ne a gaba sai yaya yusuf dake gefnshi da ahmad sai kalim dake kafad`ar ahmad yayi barci nida mama rukayya da salima muna bayan su Gida ne babba babu laifi irin ginin da d`innan ne dakuna ne jajjere sun kai biyar a hannun hagu sai wasu yan zagaye daga gefe guda biyu suma d`akuna ne Kai jamilu jamilu nace kazo kabani butar inyi alwala tun d`azu ka shanya ni tsugunne Cewar wata mata dake gindin makwarara da sanda a hannunta ta dan duk`a Jin sallamar mu yasa ta amsawa wa alaikumussalam bak`i mukayi ne tace tana mai d`an daddogara sandar hannunta ala ma dai makauniya ce Baba salisu da sauri yayi wajenta cikin tsantsar mamaki inna asabe ya kira sunanta Na am waye ne ta fad`a tana mai lalubar wajen Da sauri ya k`arasa gareta inna kin makance ne ? Waye wai ? Nine salisu fa inna Salisu tace da k`arfi jikinta na rawa ta taho inda take jin muryar sauran kad`an taci tuntube cikin sauri baba ya tare ta Talatuwa dake d`akinta tana sharar barcin asara ko sallar asuba bata yiba jin an anbaci sunan salisu yasa ta tashi cikin sauri dan yana yin yar hayaniyar data ke jiyo wa sai kuma sunan da asabe ta ambata da k`arfi Salisu kaine ta shiga cewa tana lalubar fuskarshi da hannayenta ta fashe da kuka salisu kaine ? Ashe zan k`ara jinka a duniyar nan ashe ina da rabon had`uwa da kai kafin ta allah ta kasance min Ashe dai allah zai bani damar sauke nauyn dake kaina allah na gode ma allah na gode ma ta fad`a tana mai fashewa da kuka Kama hannayenta yayi cikin lallashi inna ki daina kukan haka dan allah Mukam dai duk munyi cirko cirko muna kallon ikon allah da kuma yadda wannan makauniyar tsohuwar Salisu wanne salisu naji kina cewa yar makauniya ? Maganarta ce ta mak`ale sakamakon ganin mutane tsaitsaye dukanmu kam mun maida hankalinmu gareta Baba dake rik`e da inna asabe da jikinta ke rawa ne ya juyo yakai kallonshi ga inda maganar ke fitowa Inna talatu ce tsaye sai dai tsufa ya risketa sosai daure take da wata tsohuwar atamfa duk tako kod`e zani da ban riga da ban Tana had`a ido da shi ta shiga nuna shi jikinta na rawa tana motsa baki alamar magana take sonyi kuma ta kasa nan da nan ta yanke jiki ta fad`i bakinta ya karkace Hannunta ma haka da kafarta idanun duk sun juye a takaice dai ta kamu da cutar barin jiki Dukanmu babu wanda yayi wajenta sai baba dake k`ok`arin raba hannun shi dana inna asabe yayi wajenta _*😍MAMAN `DAN ALBARKA CE😍✍️*_ 09/11/2022, 2:24 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ *_PAID PAGE 42_* Inna asabe da taji k`arar fad`uwar talatu ta shiga magana tana mai kamo hannun baba salisu Salisu ne kam talatuwa Allah ya rubuta zai dawo kinga ikon allah ko duk abin da mukai k`arshe ga shi nan ya dawo Baba salisu sakin hannun ta yayi ya tafi ga inna talatuwa yana fad`in innanillahi wa inna ilaihirra,ji,un Ganin haka ahmad da yaya yusuf suka k`arasa suma Nikam haka kawai badan nasan inna talatuwa ba naji ko tausayinta banji ba wajen inna asabe nayi na kamata ganin tana lalubar hanya tana k`ok`arin fad`uwa tana tambayar baba meya faru ne? Zauna inna najawo kujerar dake gefenta Baba kam da yaya yusuf suka kama inna talatuwa da ta k`urawa baba ido ta kasa d`auke kallonta akanshi tun sanda ta fito har zuwa fad`uwarta K`ofar kusa da mu aka bud`e wani mutum ne ya fito da babbar rigar shi kamar su d`aya da su babanmu abin mamaki sai dai babanmu ya fishi yarinta kuma ala ya nuna shima bawai tsufan bane yau da gobe ne kawai da wahalar rayuwa ta maida shi haka Inna hayaniyar me nakeji haka ?. .. Maganar shice ta mak`ale sakamakon ganin mutane tsaitsaye ga kuma wasu maza suna kinkimar inna talatuwa daya ke sun juya baya baiga fuskarsu ba baisan su waye ba Jin muryar shi yasa inna asabe cewa k`araso aliyu allah ne ya cika min burina kaga yayanka salisu ya dawo gida alhamdulillah sauran su musa suma allah ya nuna min su insauke hakk`insu dake kaina Inna yaya salisu dai yayana ya fad`a da sauri yana mai tahowa wajen innr tashi Baba salisu jin abind inna asabe tace yasa shi mik`awa su yaya yusuf inna talatuwa ku mik`ata d`akinnan Da sauri ya juyo yakai kallonshi ga d`an uwanshi allah sarki kallon juna suke Duk da aliyu tun bashi da wayo yayan nashi ya `bata amma hakan baisa ya kasa gane shiba Da sauri suka nufi juna suka rungume kowa na hawayen had`uwa da d`an uwanshi Mukam dai har lokacin muna tsaye abin mamaki anrasa wanda zai ma kula damu ko wajen zama bamu samu ba saida wata mata ta fito daga inda baba aliyu ya fito tukun ta mana iso zuwa dakin inna asabe Nikam ni na mik`owa inna asabe buta tayi alwala dan ban manta ba shigowar mu abinda take shirin yi kenan Bayan komai ya lafa kowa ya zazzauna aka shiga gaishe gaishe da tambayar bayan rabuwa inna asabe dai tunda tayi sallah ta kasa gusawa a wajen kuka take kawai tana neman gafarar babanmu tare da tambayar yan uwanshi Inna ki kwantar da hankalinki duk suna lafiya lau muna tare da su ma acan nigeria din suma zasu zo Dan allah ku yafemin salisu na cutar daku ko nace mun cutar daku ku yafe mana Inna tare muke da d`iyar yaya abdullahi ga kuma yarana guda biyu sai mai d`akina itama Sai d`an wajen yaya musa babban ahmad gashinan Ahmad dai d`an hasana allahu akbar yana ina bawan allah malam liman yasha zuwa nan tambayarmu ina kuke ina labarin jikanshi nakance ban sani ba talatuwa kam data san inda musa yake tunda yana auran k`anwar taki fad`a mana Ikon allah suna ina ta shiga lalube da sauri na k`arasa kusa da ita nidai haka kawai na ji ina k`aunar tsohuwar nace inna nice aminatu Masha allah yar wajen wace kenan Nan baba ya shiga mata bayani dukan mu harda su kalim Miko min su Ahmad kam tunda yaji inna tace ga ahmad d`an marigayiya hasana ya shiga mamaki sai yaji kamar ba dai dai innar ta fad`a ba yana cikin tunanin hakan yaji bayanin inna asabe da kuma jin wai kakanshi na zuwa cigiyar shi mekenan ko dai ba shi ahmad d`in ake nufi ba Maganar aminatu ce ta kashe masa tunanin shi jin tana cewa a inna da d`ai d`ai dai ga kalim nan mai sunan yaya musa sai kuma mai sunan babanmu gashinan ta mik`awa inna asaben dke mik`o hannunta zata d`auki yaran Tunda aka kai inna talatuwa d`akinta babu wanda ya sake bi ta kanta tana kwance akan shafaffiyar katifar ta hawayene kawai ke zuba a idonta tana kaico da rayuwarta wai yaune aka ga salisu salisu dai wanda sukawa kurciya ya tafi da nufin bazai taba dawowa garin ba shine dai tagani da idonta me kenan amma ai boka ya tabbatar musu ba zai taba dawowa garin ba muddin kwa ya dawo to ba shakka sai sun amshi dukiyar su tana sane da cewar yana nigeria dan tana samun labari wajen hajjo shiyasa koda kakan ahmad ke sintirin jin labarin jikanshi bata sanar musu komai ba duk da tasan koman Bakin ciki takaici dana sani mara amfani shi ya cika mata zuciya takai dubanta ga jikinta ganin yadda halittarta ta koma lokaci d`aya ta fashe da kuka tana son yunk`urawa ta tashi ta kasa gashi tunda suka ajiyeta basu k`ara bi ta kanta ba Yanzu ina ranar zalinci ina ranar mugutar tata yayan nata da tayi dominsu kowacce na d`akin mijinta suna zaman hak`uri dan zaman hak`uri za a ce kowacce garin da take aure da ban babu wadda ke jin dad`in gidan mijin bare su taimaka mta ita ke wahala wataran ta basu in sunzo suma kuma ga iyali kowacce ta tara Dukiyar data yi dan ta samu shegiya asabe ta danne komai ta hana ta kuma itama bata ga abinda tayi da ita ba Har sawa tayi boka ya makantar da asaben sannan ta mallake aliyu dan asaben dan karma ya taimaki uwarshi sai abinda tace masa yakeyi duk dan ta gano ina dukiyar take amma ta bincike gidan kaf tasha shiga d`akin asaben ta bincike tunda ba ganin ta take ba amma bata samun komai duk burinta na mallakar dukiyar ya tashi a banza kenan Kaga aliyu maza tashi kaje ka kira malam liman yanzu yanzunnan kace masa munyi bak`i daga nigeria kaji Baba liman dake zaune dawowar shi daga masallaci kenan yana zaune a d`akin shi inna ta kawo masa abin karyawa dan baya dawowa masallaci da wuri yaji sallamar aliyu Nan ya fito suka gaisa aliyun ke sanar masa inna asabe ta aiko shi ya kira shi sunyi bak`i daga nigeria cikin sauri baba liman ya kama hannun aliyu bak`i kace kukayi suwa ye Nima duk bansan sauran ba amma harda yaya salisu da yaranshi duk dai yan uwane Muje muje muje maza ko gida bai koma ba ya biyo bayan shi suka taho . Ba jimawa muka ji sallamar malam liman Nan aka masa iso lokacin mun shinfid`a babbar tabarma a gindin iccen dake tsakar gidan ankawo mana abin karyawa Dukanmu kallo muka shiga bin mutumin da aka kira da baba liman Babban mutum ne ya manyanta sosai dan za a iya sa shi matsayin sa,an baba malam kakana sanye yake da manyan kaya da malum malum harda rawanin sa shiga dai irin ta malamai Tun kafin ya k`araso ya k`ure ahmad da kallo ya kasa d`auke idon shi a kanshi ko min daren dadewar da za ai bazai manta ahmad ba komin girman da zai yi kwa duk da tun baifi shekara uku ba Aka tafi da shi ahmad ma haka kawai ya k`ure baba liman da kallo ya kasa d`auke idonshi Cikin sauri baba liman ya k`arasa kan tabarmar ya nuna ahmad da hannu wannan jika nane tabbas wannan jinin hasana tane ashe da rabon zan sake ganin ka ahmadi Ya fad`a jikinshi na rawa Ahmad dai kam kanshi ya kulle tun d`azu suke sashi cikin rud`ani shidai a sanin shi kakansu ya rasu wato mahaifin su baba sannan baban hajjo ma haka kuma yaji suna ambatar sunan hasana marigayiya suna cewa shid`in d`anta ne mekenan suke nufi ? Baba salisu ne ya kama hannun baba malam yana murmushi ya zauna dashi a tbarmar dan ya kasa zama yace tabbas kam ahmad ne baba malam ahmad dai d`an wajen hasanarka Mu kanmu jin abinda suke cewa mun shiga mamaki me kenan? Ahmad fa muka ji ana cewa d`an hasana marigayiya to dama ba hajjo bace ta haifeshi ko kuwa dai sunan hajjon ne haka amma ai kuma hajjo sunanta mero na fad`a a zuciyata kuma hajjo na raye meke nan meke shirin faruwa Ahmad kam yama rasa mai zaice Sai da yaji babanmu na bashi umarnin ya taho wajen baba liman sannan ya dawo hayyacinsa Matsowa yayi gaban tsohon allah sarki ya rungume shi yana zubda kwallah yana mai addu,o,i ga marigayiya hasana Shidai ahmad duk ya shiga duhu sai bayan komai ya lafa tukun aka shiga firar yaushe gamo anan baba liman ke sanar mana tarihin komai tunda ga `batan babanmu har zuwa auren baba musa na farko wanda sai sannan muka sani har zuwa neman d`an uwansu da suka tafi nigeria da haihuwar ahmad Da kuma auren baba musa da hajjo duk ya fayyace mana Bakaramin mamaki da kad`uwa muka shiga ba jin cewa ahmad wai ba d`an hajjo bane dan bamu taba tunanin nan ba Sai lokacin nashiga nazarin wasu abubuwa da suka dinga faruwa d kuma irin abinda hajjo kewa ahmad Kai gaba d`aya ma ahmad bai d`auko kamar hajjo ba ko misk`ala zarratin kamar baba ce da shi ya,ya,n hajjo kam duk da sun debo baba suna kama da ita Shikam ahmad duk ya rikice dan baita `ba kawowa ba hajjo bace mahaifiyarsa sai yanzu shi yasa abin ya bugeshi To amma meyasa ba ata `ba sanar masa cewa ba ita bace mahafiyarsa ba koda wasa me hakan ke nufi? ko baba bai ta`ba fad`a masa ba duk kanshi ya kulle sai yarasa ta cewa ma illa lamo dayayi jikin baba liman yanajin soyayyar tsohon na ratsa shi Nan baba liman ya shiga bashi tarihin mahaifiyar sa da duk yadda ta gudanar da rayuwarta da kuma yadda yake sonta saboda biyayyarta gare shi Shiru kawai ahmad yayi yana saurarar baba liman yanajin soyayyar mahaifiyar shi na shigarshi duk da bai ta`ba ganinta da ido ba amma sai yaji yana marmarin ganinta jiyayi kwallah na zubo mai kawai sai lokacin shima ya shiga tunanin irin yadda hajjo ta rik`eshi duk da kasancewar babu duka amma tabbas yadda take nuna,bambanci a tsakaninsu bai `bace masa ba sannan har lokacin da take sashi sata bai manta ba Jiyayi wata irin tsanar hajjo ta na ratsa shi dan sai yanzu ya tuno yadda take gallaza mishi da aminatu ma da yadda ta ke nuna rashin damuwa kan lamarin daya shafe shi da ya'yan shi ashe dan ba ita bace ta haife shi ba Dagowa yayi ya kalli babanmu amma baba meyasa baku ta`ba sanar dani cewa ba hajjo bace ta haife niba ? Dan na dinga aikawa da mahaifiyata da addu,a a matsayina na d`anta data bari a bayanta da zan zama gatanta sai gashi banma san ba ita bace ta haifeni ya fad`a yana mai rushewa da kuka sai kace ba namiji ba Allah ne bai kawo lokacin hakan ba ahmad sai yanzu Baba liman ne ya shiga bubbuga bayanshi ya kalli babanmu hak`ik`a baku kyauta ba na rashin sanar da shi wacece mahaifiyarsa ba dan tabbas gaskiya ya fad`a bata samu addu,a daga gare shiba Wallahi baba liman nikaina banta`ba tunanin sanar da shiba koda wasa ba sai yau allah yayi Nan dai aka cigaba da maganar kowa na fad`ar albarkacin bakinsa Nan malam liman yace yana son ahmad da iyalinsa su bishi gidanshi dan ya gana da ya`n uwan mahaifiyar sa da kakar sa dan itama tana da burin ganin shi sosai kullum maganar ta kenan Har zasu tafi inna asabe cikin kuka ta nemi alfarmar malam liman daya tsaya tana da magana *_😍MAMAN `DAN ALBARKA CE😍_*✍️ 09/11/2022, 2:24 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 43*_ Dawowa baba liman yayi ya zauna muma da muka mimmik`e muka koma muka zauna Ina son dan allah inyi magana amma da farko shin talatuwa na nan zaune ? Dan naji tun farkon maganar nan banji tasa baki fa ta fad`a tana mai jujjuya kai kamar zata ga talatun A a bata nan ai tun shigowar bak'innan ganinta da salisu ta yanke jiki ta fad`i yanzu haka tana d`akinta alamu sun nuna ta kamu da ciwon `barin jiki dan gaba d`aya halittarta ta juye ko tashi ta kasa yi cewar aliyu Wayyoh allah na ya allah na tuba allah kasa wannan makantar itace iyakar jarabawata akan irin muna nan ayyukan dana yi allah ka yafemin tace cikin kuka Ina son yin magana amma ina son dan allah talatuwa ta kasance anan wajen dan maganar ta shafemu baki d`ayan mu naso ma ace su musa da abdullahi na nan amma sai dai kash babu su saboda wani dalili wanda insha allah k`arshen abun yazo Nan aka d`auko inna talatuwa data fige lokaci guda ta fita hayyacinta aka kawo aka kwantar da ita kallon kowa take kawai sai dai ko magana ta kasa bakinta sai dalalar da yawu yake Inna asabe ce tafara magana da farko dai ina neman yafiyar ku akan duk abinda nayi da kuma wanda zakuji dan allah salisu kamin alk`awarin zaka yafemin sannan ko da yan uwanka basu tarda ni ba a raye zaka nema min yafiyar su dan allah kamin alfarmar nan ta fad`a tana mai fashewa da kuka Insha allahu inna na yafe miki kuma suma zan nema miki yafiyar su zaku ma su yafe miki ki kwantar da hankalinki ki daina kuka Ya fad`a cikin jin tausayinta ganin yadda take kuka Salisu bakasan mai na aikata maka ba shiyasa kake fad`ar haka Ko mene na miki alk`awarin insha allah na yafe miki allah ya yafe mana gaba daya Amen aka amsa gaba d`aya *_TUNA BAYA_* A lokacin da muke zaune da mahaifiyar ku hak`ik`a mun kasance masu bak`in ciki da ita da kuma nuna,mata tsana kasancewarta ita ce uwar gidanmu amma kuma ita keda ya`ya` maza duka Duk da cewar nima inada aliyu amma hakan bai hanani nuna mata tsana ba dan ina ganin ai sai tafimu samun gado in malam ya rasu `Bangaren talatuwa ma haka ne dan ita tama fini nuna bakin cikinta dan ita duk ya`ya`n mata ne sai ya kasance bama fatima kawai take nunawa bak`in ciki ba hatta ni bata bari ba saboda tana ganin nima ina da aliyu Talatuwa ta kasance mace mai shige shigen bokaye duk burinta shine ta mallake malam ta maida mu baya muda ya`y`anmu allah bai bata sa,a ba Duk wannan abun ni bawani shiri muke da ita ba sai dai wataran nakan taya ta mu muzgunawa fatiman tare Ana haka watarana bazan manta ba tazo ta same ni har d`aki da babbar magana akan tana son ayi aiki akan fatima a kwantar da ita ciwo yadda dole duk soyayyar ta da malam ke nuna mata inhar tana kwance dole zata ragu Farko ban aminta,ba sam amma da na tuna yadda malam ke nuna mata so sai na amince mata haka kwa akai nan da nan ta amso wani magani ta zuba a inda fatiman zata taka ta taka daga lokacin ta shiga ciwo babu ji babu gani har allah yayi k`arshe ciwon yaza ma ajalinta Ganin hakan na samu talatuwa akan aiba haka mukai da itaba ya zata kashe fatima danni gaskiya duk k`in dana ke mata bazan iya kasheta ba Nan ta fashe da dariya ta shiga nuna min amfanin mutuwar tata da kuma yadda zamu juya yaranta da malam d`in kanshi tunda bata gidan haka dai ta cigaba da d`orani ahanya a cewar ta ai yanzu mu kad`ai ne dole hankalin mijinmu ya dawo kanmu Badan na wani gamsu ba na bar maganar danni gaskiya ta fara bani tsoro duk da kasancewar ina d`an shige shigen malaman nima amma sai na fuskanci talatuwa ta dame ni ta shanye Sai na yanke shawrar neman tsari a jikina da y`yana dan karta cutar dani Tun rasuwar mahaifiyar ku muka d`inke dani da ita duk wani abu tare muke shiryawa sai dai wani tashin hankali malam tun rasuwar uwar gidan sa yake rashin lafiya a tsaitsaye sam jikinshi yak`i dadi ahaka Watarana na shiga d`akin shi lokacin yana cikin jinyar bayan na taimaka mai ya tashi ya jingina ya sha furar da ita kad`ai yake iya sha A lokacin har zan maida shi ya kwanta ya d`aga min hannu akan in barshi Cikin zafin ciwo ya bude bakin shi yace asabe hak`ik`a ina da maganar da zan fad`a miki da kuma amanar da zan baki ina rok`onki akan ki rik`e min amanar nan ko bayan raina ki tabbatar kin Rik`emin alk`awari Abinda yasa ban kirawo talatuwa ba nasan halinta da son zuciyarta kuma bana so tasan komai akan maganar nan dake na yarda shiyasa na nemi dana damk`ata a hannun ki Nan ya nuna min wata akwati akan in d`auko mai ita na janyo ta da k`yar dan akwatin kayanshi ce haka yace in bud`e na bud`eta yace incire kayan cikinta na ciresu can k`asanta sai ga wasu ta kardu nan yamin bayaninsu d`aya bayan d`aya takardun filayenshi ne dana gonakin sa da gidajen sa ya kuma fad`amin buk`atarsa gareni shine na adana takardun har zuwa lokacin data allah zata kasance mai bayan ranshi in anzo maganar rabon gado in fito da su in mik`asu ga malam liman in tabbatar an yi rabon gaskiya anbawa kowa hak`k`in shi ya k`ara da jaddada min da in rik`e amana A lokacim harga allah na amshi amanar hannu biyu kuma nayi na,am na k`udurtawa raina zan aikata duk abinda ya umarce ni Bayan kwana biyu allah yawa malam cikawa mutuwar shi ta buge mu sai dai a `bangaren talatuwa sai na fuskanci ita dad`i tama ta bayan rasuwar malam da kwana takwas ta sameni da batun muyi k`ok`arin binciko dukiyar malam a inda,ya `boye mu raba tsakanin mu muda ya`y`anmu na nasanar da ita badai dani za aci amanar nan ba haka dai ta dinga ta kurani rana d`aya naji ina sha,awar bin ra,ayinta sai dai duk da hakan ban fad`a mata ina dukiyar take ba duk da kwa burinta kenan taji inda dukiyar take Ahaka muka had`e kai da ita muka shiga gallaza muku har zuwa lokacin da rabon gado ya tunkaro a lokacinne kuma talatuwa ta d`aukeni muka je wajen bokanta akan yamana aikin da za a rufe bakin kowa akan maganar gadon har mu murk`ushe su. Anan ya duba mana ya tabbatar mana muddin muna son hakan ta faru sai dai in salisu baya garin dan shi zai iya bamu matsla dan yaron yana da kafiya sosai Nan muka tambaye shi yaza ai hakan ta faru Kurciya yace za aiwa salisun inda babu `bata lokaci talatu ta amince nidai canai a a amma ganin yadda bokan ke zare zaren ido da kuma yadda yace sharad`insa indai aka bashi za`bi ya za`ba ba a canjawa dole tasa na amince bayan kwana biyu kam aka nemi salisu aka rasa Nan dai taci gaba da bada labarin har zuwa lokacin da yan uwanshi suka tafi neman shi da kuma yadda baba liman yaso a raba gadon suka k`i yarda har kawo lokacin da musa yayi aure da asirin rashin haihuwar da sukawa hasana da kuma yadda k`arshe asaben ta kama talatuwa da k`anwarta suna k`ok`arin halakata duk saboda dukiyar Har kawo canjawar data yi ta nesanta kanta da talatuwar *_😍MAMAN `DAN ALBARKA CE😍✍️_* 09/11/2022, 2:24 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 44*_ Lokacin da na canja mata ba komai yasa hakan ba sai dan ina tsoron ta cika k`udirinta a kaina sannu sannu ta fahimci inda na dosa daga nan muka fara takun sak`a da ita Kwatsam sai na tsinci zance wai mero k`anwarta zata auri musa zance ya girgizani amma ganin bani da abin yi akai yasa na yanke shawarar yin nesa da dukiyar daga gidan dan tabbas nasan ba banza ba talatuwa zata so k`anwar ta ta auri musa ba Tunda tama fini k`in musa nan na dauke takardun kadarorin na tafi can wani tsohon gidan malam na sasu a wasu ledoji sannan nasa cikin wata yar akwati na bunne su dan kada watarana tayi yunk`urin cutar dani ta yi bincike ta kwashe dukiyar Bayan faruwar hakan kuma sai gashi tunda musa ya tafi da mero bai k`ara wai wayar gida ba har saida ya dawo da marigayiya hasana cikin ciwo lokacinne mero tazo ta same ni da shawarar yakamata a fito da dukiyar a raba dan tana son in musa ya koma kar ya k`ara yunk`urin dawowa garin Daga shi har abdullahi a lokacin na nuna mata ina tare da ita dan ina son duk shirin da zatai ya rushe yazamana nasan sirrinta dan naga ja bayan dana yi da ita yasa ta fara `boye min wasu abubuwan Haka kwa akayi ta dai cemin muzo muje wajen bokanta kuma munje yabamu maganin da za a aiwatar su musa karsu dawo gida koda muka dawo kam tabbas bayan ta binne maganin da kaina naje na hak`e shi shine dalilin da yasa har musa ya k`ara dawowa bayan hasana ta haihu Ko lokacin haihuwar hak`ik`a nikaina na girgiza da jin cewar hasana ta haihu ganin kuma shige da fice da talatuwa ta shiga yasa na biye mata koda gidan su hasanar za a je tare muke zuwa duk da cewar ana hanamu d`aukar jaririn gwara ni na d`auke shi sau d`aya amma talatuwa k`in d`aukar shi tayi sai daga baya ta fad`amin k`udirinta akan zuwan tana son abata shine ta d`auka duk zuwan da muke akwai wani magani data ke shafawa a hannunta muddin ta d`auke shi to tabbas zai kamu da rashin lafiyar da zatai silar ajalinshi Duk lokacin da muka je akace yayi barci nakanji dad`i dan nasan burinta ba zai cika ba Tun daga haihuwar shi har zuwa rasuwar mahaifiyar sa ina sani nake biyewa talatuwa duk dan in dauke hankalinta akan muna tare daga baya ne nasamu labarin d`aukar shi da musa ya zo yayi inda a lokacin da ya d`auke shi tabbas ina cikin fargaba dan nasan mero zai kaiwa kuma ina jin tsoron kaidinsu Bayan barin musa garinne watarana naji talatuwa nabawa k`awarta data zo labarin irin tuggun data shirya akan su musa ashe duk ta fahimceni ina rakata ne nan naji tace tasa ayi aiki akansu yadda babu wanda zai k`ara waiwayi garin tasa andasa musu tsanar garin me girma Sannan nima kuma ba barina tayi ba sai tayi maganina badai tace ga abinda zata min ba Ganin abinda tace yasa nima na tafi wajen nawa bokan akan ina son a makantar min da ita tasamu idon da zata cutar damu naso in d`an bigi cikinta inji wani abu dangane da irin asirin datawa su musa in karya shi amma sam saita nuna min bata yi komai ba Kamar yadda nasa a makantar min da ita kam hakane ya faru dan tafara ciwon ido a hankali kamar yadda boka yace zata kasance har idanun su rufe Kwatsam kuma wani zuwa da mero tayi ita da wata mata suka d`auki talatuwa suka fita dawowarsu da kwana biyu talatuwa ta warke nikuma na kamu da ciwon makanta kwata kwata bana gani Kuma ikon allah bamu ta`ba yunk`urin neman magani ba Sam aliyu dana ke dashi kuma sam sai ya daina damuwa da lamarina babu ruwan shi da harka ta sai laure yar uwarshi dake gidan miji ke zuwa ta taimakamin da wasu yan abubuwa Ban d`an samu sassauci ba har saida aliyu yayi aure tukun allah sai yasawa matarshi tausayina ahaka nake rayuwa bana gani komai matar shi ke min Talatuwa da bakinta ta fad`amin ita ce ta makantar dani sannan kuma ita tawa d`ana asirin da bazai ta`ba nuna damuwa kan lamarina ba har ya nemar min magani ba Nayi kuka nayi tarin nadama akan irin abubuwan da na aikata a rayuwata tabbas ba wani abu ke bibyata ba sai zallar hak`k`in ku da kuma rashin rik`e amanar da malam ya bani dana kasa sauke wa daga nan na shiga tambayar talatuwa data taimaka ta fad`amin ina su musa ke zaune a nigeria amma sai dai tasani gaba tana dariya akan nida ku sai di a lahira inhar ana had`uwa badai nace bazan fito da gado a raba a bawa ba nace dole sai su musa sun zo to kuwa sai dai in mutu bangansu ba inya so inhar na mutu ai dole a fito da dukiyar a raba abawa kowa Har ta kai ta kawo tama daina kirana da suna na sai dai tace min yar makauniya banajin dad`in sunan sam amma acewar ta aini da ido har abada Dan allah dan allah ku yafemin akan irn abubuwan dana shuka duk nina ja muku wannan abubuwan da ace na rik`e zuciyata ban biyewa talatuwa ba da ba arabaku da mahaifarku ba sannan da banbada had`in kaiba duk da cewa ba a mutuwa sai kwana ya k`are da mahaifiyarku bata rasa ranta ba ta silarmu kumin aikin gafara dan allah kuma dukiyarku na nan a ajiye tana gidan malam dake saman hayi dan babu wanda ke zaune gidan har zuwa yanzu sai dai bana gani bare nasan dai dai inda nayi ajiyar Ku taimaka ku kaini gidan muje tare saina muku kwatance inda na ajiye dan nasa wata alama da wani babban dutse a wajen inhar andaga dutsen a k`asan shi nayi ramin Ta fad`a tana mai rushewa da kuka Dukanmu kuka muke hatta mazan dan baba liman kanshi hawaye yake jin irin wannan zaluncin da su talatuwa suka aikata Babanmu ma haka take a wajen shi kukan yake tuna irin abubuwan da suka dinga faruwa dan shid`in bai manta ba har mutuwar mahaifiyar su tuna irin wahalar data sha kafin rasuwar ta ashe duk su inna asaben ne silar hakan sannan da irin wahalar daya sha kafin ya had`u da yan uwanshi Duk basu kula da `bangaren da talatuwa take kwance ba kowa kuka yake yana alhini sai da babanmu yakai kallo wajenta fisge fusge take kawai can kuma saita k`wallah ihu _*😍MAMAN `DAN ALBARKA CE😍✍️*_ 09/11/2022, 2:24 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 45*_ Kowa kallonta ya shiga yi nan k`ok`arin magana take kawai amma kuma ta kasa sai dai ihun data keyi nan baba liman yace a d`auketa a wajen dan ya fuskanci magana take son yi kuma ta kasa ta cika su da ihu kuma akwai sauran maganganun daya ke son su kammala bazata bari suji ba Haka tana ji tana gani aliyu da yaya yusuf suka kamata a k`yamace suka kaita d`akinta dan ahmad ko kallon inda take baya sonyi Suna juya baya ta cigaba da rishin kukanta wai ita ce yau a haka ita dake kwantar da wasu yau ita ce kwance wayyo duniya kenan tunda take a rayuwrta bata taba hararowa kanta fad`uwa ba dan a ganinta kullum gani take ita ce zata na nasara ashe duk wannan abubuwan data dinga aikatawa k`arshen ta kenan me hakan ke nufi?.. Da kanta ta bawa kanta amsa hakan na nufin ta tashi a tutar babu kenan duk irin tanadin data yi akan dukiyar ashe dama asabe tana kallon ta ne ta boye dukiyar dan bak`in ciki wayyoh duniya Nan takai kallonta ga yanda hannunta ya shanye lokaci d`aya ga wuya ya karkace karshe ma ko magana bata yi hawayene kawai ke zuba a idonta bakuma hawayen nadama ko dana sani bane hawaye ne na zallar tarin bak`in ciki akan rashin nasarar ta tunani ta shiga yanzu yaya kenan menene matsayinta a gidan gashi ko ya'ya'n nata basa kusa wayyoh yanzu tana ji tana gani shikenan za araba gadon dan duk abubuwan da asabe ta fad`a tana ji tana ganinsu bakinne kawai baya iya magana Shikenan tata ta kare ihu ta kuma sawa wanda da k`yar ya fito ************************* Bayan mik`ata d`aki da su yusuf suka yine suka dawo suka zauna nan babanmu yace ya yafewa inna asabe wadda dukanmu wajen tausayinta ya kamamu duk da cewar ta aikata abubuwa dayawa amma tuban data yi shi yayiwa kowa dad`i nan babanmu ya kwashe duka labarin rayuwar shi da irin wahalar daya sha bayan barin shi gida ya basu Kowa yacika da tausayin sa jin irin yadda yasha wuya kafin allah ya had`ashi da baba malam Nan malam liman ya k`ara mana nasiha baki d`aya akan muhimmancin zumunci da rik`on amana da kuma zama da kowa tsakani da allah inda ya wa inna asabe nasiha akan irin abubuwan data yi tare da bata shawarar tayi ta istigfari akan abubuwan data aikata dan allah gafurur,rahimu ne ba mu kad`ai ta cutar ba harda kanta danta aikata shirka shirka kuma ita ce babban laifin da bawa kewa ubangiji da baya yafewa har sai mai yinta ya tuba Dukanmu munji nasihar shi alhamdulillah nan baba liman ke cewa inna asabe ta kwantar da hankalinta insha allah idanunta zasu bud`e zai taimaka mata da addu,o,in karya sihiri da kuma rubutu tunda dama asirine suna kyautata zaton samun lafiyarta Dukanmu godiya muka masa nan yace zamu bishi gidanshi muga mai d`akin shi kafin muta fi nan inna asabe ta nemi alfarmar a yanke lokacin da za a je gidan malam a binciko dukiyar anyanke sai mun huta kwana biyu tukun insha allah Nan muka tashi baki d`aya muka nufi gidan malam liman ************************* *_NIGER STATE_* Tun bayan auren babu dad`ewa d`an,ladi ya fara kama aisha da maganin hana d`aukar ciki sunyi rigima akan wannan bata daina ba Kuma sai ga wata sabuwa ta fara yawace yawace sam bata zaman gida Kullum iya kaci gari na waye wa zata kad`a kai ta fice sai kuma yamma wajen magrib ta dawo babu maganar girki sai ta ga dama ta keyi dama abinda ba asaba ba Tun yana hak`uri yana `boyewa har ya fara fitowa yana fad`awa hajjo iya kaci ita ma ta bashi hak`uri dan tana tsoron ya ta`ba yar mutane saboda iyayanta manya ne Yauma kamar kullum gari na waye wa ta fita kasancewar yau ladi d`an,ladin na gida bayan fitar ta ne hankalin sa ya kai ga k`aramar wayarta dake kan gado a yashe a lamar dai mantawa tayi nan ya d`auka ikon allah yana d`auka kuma Aka shiga kiran wayar Duba number yayi nan yaga babu suna har zai share sai kuma ya ji zuciyar sa sam bata gamsu ba Katsewa wayar tayi nan aka sake kira cikin sauri ya d`auki kiran ya kara a kunnen shi baiyi magana ba Sai jiyayi anfara magana muryar wani namiji yaji yace haba aisha tun d`azu nake jiranki kin share ni kince min zaki fito yanzu gashi har wajen minti talatin baki iso ba haba bby kardai kice min wannan wawan mijin naki ne ya hana ki fito saboda yau yana gida kizo ki same ni a inda muka saba had`uwa Jiyayi kanshi na juyawa me kenan aisha bin maza take da auran shi har wani na kiranshi da wawa bai ma san mutumin ya kashe wayar ba sai da yaji kit alamar anyanke tukun y farga Hankalinsa ya tashi dan bai ta`ba tunanin aisha zata iya bin wani namiji ba da auran shi dan ganin yadda yake k`ok`arin sauke mata hak`k`inta duk da cewa shima bawai a iya ita kad`ai ya tsaya ba yana d`an bin matanshi har yanzu sai yaji abin ya masa ciwo Fita yayi k`ofar gida kawai ya zauna yana auna irin hukuncin da zai zartar a kanta in har ta dawo Hajiya hajjo kam dai tunda ahmad ya tafi yau wajen sati biyu kenan bata samun number shi inta kira baban shima ta tambaye shi yace bai san meyasa ba a samun number tashi ba tun basu damu ba har suka zo suka shiga damuwa Nan baba ya yanke shawarar ya kira yan kano ya tambaya ko ahmad na can Haka kawai baba abdullahi yaji bazai fad`a masa ina ahmad d`in yake ba kawai sai yace bai zoba Hankalinsu ya tashi musamman malam musa ita hajjo dama tsoronta ace yana kano dan tana gudun tonuwar asirinta jin cewar baya can yasa hankalinta kwanciya koma ina yaje aita san shi d`in ba yaro bane zai dawo Yan uwan duk sun damu da rashin samun sa dan su tsoro su kar aje ko wani abunne yasame shi ko kuma kidnapping d`in shi akai amma inhar haka ne ai zasu bugo waya su buk`aci kud`i nan dai kowa da tunanin shi addu,ar su dai duk inda yake allah ya tsare shi ya dawo dashi lafiya Aisha bata dawo ba sai magrib kamar yadda ta saba ikon allah duk masifar da d`an,ladi ke ji da ita ya kuma tanada akan zai sauke ta a kanta yana had`a ido da ita ya kasa cewa komai Kuma a gabanshi wani ya sauke ta a mota amma yana ji yana gani ya kasa magana Tunda ga ranar sai yazama na bama ta `boye masa bin mazan da take wani lokacin a gabanshi take d`aga waya akan gata nan amma yazama hoto duk irin zafin da abin yake masa baya iya hanata komai iskanci kala kala take mai Mutanen gida da kansu suka farga da halinta da kuma yadda ta maida d`an,ladi hoto maza ke zuwa har k`ofar gida suna d`aukarta Unguwa duk ta cika da maganar kowa zund`e sa ake akan ya bar matar shi sa,sakai tana yawo ansha tarar shi a fadamai anganta da maza bashi da dai yadda zaiyi `bangaren hajjo kam dama tace tana wa aishar magana ranar haka tasa ta gaba ta zage hajjon tsaf ta k`ara da gorin komai iyayanta ne sukai rufawa d`an,ladin asiri tayi ta aure shi rashin arziki dai kala kala take wa hajjo hajjo kam babu damar magana dan daga ta taso ita ma zata taso *************"""********* *_NIGER_* Koda muka je gidan su malam liman alhamdulillah cikin farin ciki aka tarbemu baiwar allah inna matar shi ta k`ank`ame su kalim gam a jikinta sai nan nan take dasu Nan ta kira sauran yaranta dan duk maza ne dama hasanar ce kawai mace sai usaininta koda suka zo sunyi farin cikin ganin yau allah ya bayyana jinin yar uwarsu Dagewa inna tayi akan nan gidanta zamu zauna bata yarda muje ko ina ba dole da dare yayi sai baba da su yaya yusuf da mama rukayya ne suka tafi dan salima ma tace bazata tafi ba tare dani zata zauna Kwanan mu biyu gidan malam liman ya gano matsalar kalim nan ya d`ora kulawar shi akan wadda baba malam yake bamu muna kano nida shi har walid kullum safiya sai ya bamu rubutu munsha a cewarshi tsarine daga dukkan wani mugun abu da za a nufo mu dashi sai dai ya koma kan wanda yayi shi Alhamdulillah kuma mun fara ganin canji sosai dan kalim na d`an k`ok`arin yin magana wani lokacin sai dai bata fitowa sosai kuma ba a fahimtar abin da yake cewa Nikam ko ahaka ina cikin farin ciki sosai dan da ko uhm baya cewa ai muna sa ran watarana bakin nashi zai bud`e baki d`aya Kamar kuma yadda yayi alk`awarin taimakawa inna asabe alhamdulillh ita ma tafara amsar nata maganin da kuma addu,o,in daya bata tana k`ok`arin yi sosai ta maida hankali wajen tubarwa allah akan irin abubuwan datayi Inna talatuwa kam abin ba acewa komai dan yanzu gaba daya halittarta ta juye ganin Bata iya aikata komai yasa dole aka aikawa yarta cewa tazo mahaifiyarta babu lafiya koda tazo taga halin data ke ciki ta razana dole tasa ta sanar da mijinta zata zauna da ita na kwana biyu ta kula da ita tunda babu abinda take iya aikatawa sai an kwntar sai an tayar Kamar yadda akayi alk`awarin in mun huta za aje gidan da inna asabe ta binne takardun kadarorin haka kwa akayi Duk da cewa mu mata bamu bisu ba daga malam liman sai babanmu sai baba aliyu da yaya yusuf sai inna asaben aka je gidan Nan ta kwatanta musu inda ta binne kasancewar gidan ya dad`e shekara da shekaru babu mutane cikinshi da k`yar aka gano inda ta kwatanta d`in sai da sukayi hak`a mai zurfin gaske tukun suka riski akwatin nan aka fito da ita suka taho Bayan dawowar sune kuma malam liman ya kira wasu malamai masana akan rabon gado nan aka yi rabo na fisabilillah aka cirewa su babanmu nasu aka damk`ashi ga babanmu akan ya rik`ewa y'an uwan shi aka cirewa y'ay'an asabe dana talatuwa sai dai wani abu kason baba aliyu ya shigo gidan dasuke zaune Nan yace shi yana son inna talatuwa ta fitar mai a gida tunda yanzu ba bu gadon y'ay'anta ciki Hakuri su malam liman suka bashi akan ya barta tunda jinya take yanzu Suma y'ay'anta ganin irin wulak`ancin da akewa mahaifiyar su duk da sun san ita ta jawa kanta amma basa jin dadi babbar y'arta tace zata d'auketa haka ta d'auketa sai dai tana zuwa da ita mijinta yace sam bazai yiwu ba tayaya zata wanke kashin babba kuma tamai abinci muddin tana son zaman gidanshi tasan inda zata kai mahaifiyarta dole tasa sai tasawa ta maida ta inda matan k'aninta ne kawai a gidan tana ji tana gani ta zama bolar su shikam babu ruwanshi da yar uwar shi ce abincine dai yazama dole amma babu mai kulawa da ita har sai in y'ay'anta sun zo Alhamdulillah yau satin mu uku a niger munyi kyau abinmu munyi bul,buk damu nida ahmad kam yanzu duk babu wannan tsanar dana masa na nemeta na rasa . Kuma yaune abin farin ciki kalim ya bud'i baki yayi magana ruwa ya gani ina sha kawai sai ji nayi yace momy zan sha ruwa bak`aramin farin ciki ba muka kasance ranar har kuka sai da nayi saboda tsabar farin cikin hakan dukanmu mun yi murna sai fatan allah k`ara tsare gaba Inna asabe ma alhamdulillah ta fara gani kad'an kad'an Sai dai ranar da idanunta suka bud'e baki d'aya ranar ne kuma inna talatuwa ta gamu da makantar dan dama sharad'in kenan da boka ya bata abun dai yazo ya hadar mata goma da ashirin Watan mu guda cur a niger muka shiga shirin komawa gida munsha tsaraba daga dangi ta ko,ina sai son barka inna asabe ma da yanzu tana gani ba k`aramin shak'uwa mukai da ita ba malam liman kam yace zai bimu saboda yana son taimakawa baba abdullahi da kuma baba musa akan asiran da aka musu sannan yaga inda muke zaune haka kwa akai dashi muka taho Nan muka rabu dasu cikin kewar juna akan insha allah zamu dawo zuwa nan gaba *_😍MAMAN 'DAN ALBARKA CE😍✍️_* 09/11/2022, 2:24 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 46*_ _*Niger state*_ Masifa kawai take ko had'iyar yawu bata yi ni za a rainawa hankali wallahi kayi kad'an musa ya za ai kace min bakasan inda ahmad yake ba yau wajen tsahon wata guda kenan kuma kaci gaba da rayuwarka lafiya babu wani tashin hankali me kake nufi kenan? Mero koba komai nid'in mijinki ne be kamata kidinga d'aga min murya haka ba bafa ki fini shiga tashin hankali ba akan rashin samun wayar ahmad Ya kike so kiganni so kike kiganni ina kuka ina ihun neman shi tukun ki yarda nadamu kifa sani duk son da kikewa ahmad baki kai yani ba tunda nine mahaifinsa nafi kowa sanin ciwon shi shid'in ba yaro bane duk inda,yake insha allah yana nan lafiya zai dawo cikin aminci insha allah Au haka zaka ce dan nadamu da rayuwar ahmad yau harni kake cewa bankaika sonshi ba ? Saboda tsabar butulci irin naka musa lallai kam ka kyauta duk irin wahalar dana ke da yaronnan ko da yaushe k'ok'arinka shine ka nuna min iyakata alhamdulillah nima dai na haifa baza ka fad'amin komai ba in da kace ban haifa ba yanzu allah yabani kuma indai nice kujera nake kodan zama zaka nemeni Kinga ni yanzu zan fita sai allah yamin dawowa Banza tayi dashi har yasa kai ya fita Zama tayi ta cigaba da mitar ta ita kad'ai karma allah yasa a ganshi shegen yaro nidama yan kidnapping d'inne suka kama ka su kashe shege tunda baya jin asiri ************************ Mun sauka kano lafiya tare da tarin nasarori da farin ciki yan uwa kowa yaji d'adin dawowar mu da kuma samun lafiyar kalim A gidanmu malam liman ya sauka Babanmu yasamu baba abdullahi duk da bai fad'a masa irin abinda su inna asabe sukai ba ya dai mai bayanin rabon gado Sannan yamai bayanin tafe suke da malam liman Baba abdullahi yaji dadin bayanin k'anin nashi ga kuma malam liman dayake kamar mahaifinsu jin cewar anzo dashi yaji dad'i maganar gado ma ta faranta mai duk da dai da yace baya son dukiyar amma yanzu sai yaji dad'i aranshi ganin irin tarin arzikin da suka samu nan yace insha allah in su ahmad zasu koma zanso muje baki d'ayan mu muyiwa yaya musa bayani inyaso muyi shawarar abin daya kamata in takama su sai da kadarorinne sai su saida su dawo da komai nigeria dan bazai yiwu su dinga jigilar zuwa canba Satin mu d'aya da dawowa baba yace ya kamata mu koma haka tunda mun huta mun yanke shawarar dukanmu zamuje dan suma suna son zuwan dan baba musa Malam liman ma yace zai bimu dan yana son ganin musan kafin ya koma Gobe insha allah zamu tafi babanmu da baba abdullahi sai inna zainabu dani da ahmad Da malam liman Dalilin inna zainabu na binmu shine salima ta fayyacewa komai aikam tayi farin cikin jin labarin dan dama lokacin da za ai tafiyar tabbas ta hararo hakan na iya faruwa saboda bata manta sharad'in boka ba akan inhar ahmad ya ga kakanshi asirin hajjo zai tono shiyasa tabawa baba abdullahi shawarar kar yasanar da baba musa cewar yasan inda ahmad yake dan tafison asirin hajjon ya tonu kowa ma ya huta Ko dalilin daya sa tace zata bisu yanzu shine so take taje taga yaya za a kaya yaya hajjo zata d'auki lamarin shiyasa koda baba abdullahi yace bazata jeba ta dinga lallaba shi akan zata je duk da cewar itama tana tsoron tonuwar asirin nata akan irin abubuwan da aikata Kaiwa take da kawowa cikin d'akinta ta kai gwauro ta kai mari yau ita keda Baba abdullahi gashi gobe zasu tafi niger state duk da cewar tasan ta tuba akan abubuwan data yi amma tana cikin fargabar karsu je hajjo zafin tonuwar asirinta yasa ta bankad`o nata laifin ba lallai ya aduba cewar ta tubanba bakomai take tsoro ba illah rabuwar su da baba abdullahi bata son hakan ta faru tana son mijinta Bata son abinda zai rabata da shi da girmanta dan inhar yaji abinda ta aikata musu shida d'an uwashin da kuma gudummawar data bada akan cutar da ahmad tabbas hukuncin ta shine rabuwar su kuma ita sam bata shiryawa kanta hakan ba Tana tunanine akan tasame shi ta fad'a masa gaskiya sannan ta nemi yafiyar shi dan samun cigaba da d'orewar zaman su tasan inhar ta aikata hakan tabbas komai zai zo da sauki Sannan wata zuciyar na cewa ta barshi karta tunkare shi inhar sunje ai hajjo ta fita laifi ta dame ta ta shanye ba lallai tashin hankalin data ke ciki ba ya bari ta iya tona mata asiriba Kuma kota tona mata zata iya k'aryatata tunda ba lallai su yarda,ba ba gari d'aya suke ba ai Nan ta tsaya tunane tunane har saida baba abdullahi daya ke can yana jiranta ta zo ta zuba mishi abinci ya gaji ya kira wayarta ringing d'in wayar ne ya fargar da ita Cikin sauri ta kai kallonta ga wajen da wayar ke aje ganin shine ta d'aga cikin hanzari Mekike har yanzu baki zo kika zuba min abincin ba? Ita ce tambatar daya jefo mata Ganinan zuwa yanzu Ya yanke wayar batare da ta yanke shawarar abin da yakamata tayi b ta nufi d'akin nashi cikin tunanika daban,daban Harta zuba mai abincin ya kammala ci suka zo kwanciya zuciyarta na cikin wasi,wasin ta fad'a ko a a ganin dai bata da yadda zatai babbar mafitar shine ta bayyana gaskiyar ta kai kallonta ga baba abdullahi da har ya kammala addu,ar kwanciya barci yana shirin kwanci Ta tashi daga kwanciyar data yi ta kalle shi baban hajara ina son dan allah muyi magana Fasawa kwantawar yayi ya kalle ta lafiya dai ko? Lafiya lau dama cikin tsoron data ke nunawa tashiga bashi labarin abinda y faru tunda ga ranar da hajjo ta gargad'eta akan karta sake aji ahmad ba d'anta bane lokacin suna gida d'aya har bayan rabuwar su ta farko da kuma tuban data yi akan ta daina bin bokaye Zuwa bayan shekarun da hajjo ta k'ara dawowa rayuwarta har zuwa tirsasa matan data yi akan sai ta aikata duk abinda tace saboda tariga data ji sirrinta Ita kuma bata 'boye mai ba harda sonka yasani aikata hakan dan ina son dawowa cikin y'ay'ana wallahi baban hajara nayi nadamar cutar da kai da d'an uwanka tuntuni ba yau nake neman hanyar da zan nemi yafiyarku ba amma duk tsorona ka rabu dani dan allah karka rabu dani ka yafemin ta sauka a gadon ta zuba gwiwowinta a k'asa tana risgar kuka Tunda tafara magana farko baiyi mamakiba sam dan dama tunda suka dawo niger state yake saka mata ido ko zai kamata da wani laifi makamancin wanda yake zargi sai dai sam bai ga alama ba Abinda ya tsorata shi ya kuma bashi mamaki jin cewar da ita aka had'a kai a ka cutar dashi aka raba tsakanin shi da d'an,uwan sa ranshi ya 'baci matuka har jijiyoyin kanshi sun mik'e 'Dagowa yayi ya kalle ta da idanuwansa da suka yi jajir saboda tsabar tashin hankali jin irin abubuwan da matar shi ta aikata uwar y'ay'anshi Dole ma allah ya jarabceta ai ga y'ay'anta nan nafeesa ce kawai a gidan miji su sauran sunk'i auruwa wa gari ya waya Da k'yar ya bud'e bakin shi daya masa nauyi yace yanzu zainabu dake aka had'a baki aka raba ni da d'an,uwana har nake masa abinda na ga dama sannan kinsan niyar hajjo na kashewa yaya musa d'anshi amma harkika bata had'in kai saboda wata banzar barazanar ta na zata haukata ki Tirrrr da irin wannan halin wacce riba kika ci na taimaka matan da kikai tsoron nata da kika ji meya amfana miki inba nadama ba tsoron allah yakamata kiji a.lokacin data gabatar miki da k'udirinta inma dan kidawo gidanane inkika kwantar da hankalin muddin da rabon zaman mu zaki dawo amma kkai gaggawa wajen kauce hanya duk dan saboda kidawo gareni Babu komai na yafe miki allah ya yafe mana baki d'aya amma kinbani mamaki zainabu banji dad'i ba ko kad'an amma babu komai tunda harkin tuba allah nason bayinsa masu tuba akan laifukan su allah ya yafe mana Amen na gode sosai abban hajara Bakomai allah ya kyauta amma kisani nafasa tafiyar da zanyi da ke da aisha zanje dan itama bata ta'ba zuwa ba sannan banga amfanin binmu da zakiyi ba inba so kke ki tona min asiri ba cikin jama,a gwara ki zauna nan Bata so ya hanata zuwan ba amma tunda har ya ya femata alhamdulillah ai zata zauna d'in allah ya kaiku lafiya ya dawo daku lafiya shine abinda tace Nan suka kwanta kowa da sak'e_sak'en da yake a ranshi Sai da asuba kwatsam mama aisha kejin wai da ita za,ai tafiyar data tambayi dalilin samun canjin baice mata komai ba cayayi inhar zaki je ki shirya muje Duk da babu shiri tafiyar ta zo mata amma dama tana da burin zuwa garin tadai yi shirune koda taji da zainabu za,ai tafiyar saboda karya ga rashin hak'urin ta tasawa ranta duk lokacin daya ga yakamata taje d'in ya fad'a mata Nan ta shirya tsaf Muma da muka shiryo dan gidan baba abdullahin za,a had'u mutafi baki d'aya nan muka ga wai da mama aisha za,ai tafiyar bamu tambayi komai ba ni dad'i naji ma dan mama aisha naji dani Karfe bakwai na safe motar mu ta tashi shatar mota mukai guda Babanmu Malam liman Baba abdullahi Ahmad Ni da yarana Sai mama aisha _*TO AMINATU FATAN ALKHAIRI TARE DA FATAN SAUKARKU LAFIYA*_😅 *_😍MAMAN 'DAN ALBARKA CE😍_*✍️ 09/11/2022, 2:24 pm - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 47*_ Kamar yadda ta saba yauma gari na waye wa ta tashi ta shiga wanka babu batun sallah dan aisha sam bata damu da ita ba sai kuma ta had'u da mijin da shima sam sallar bata dame shiba nan ta dauki wasu yan iskan riga da wando wadanda basu wani 'boye halittarta ba sam Ta saka D'an,ladi dake kwance kan gado kallo kawai yake binta da shi cikin kunar zuciya sai dai bashi da yadda zai yi da ita a ko yaushe inma yay niyar tsawatar mata akan abinda take baya iyawa wani irin tsoronta yake ji Haka inhar ta fita shi zai zage inhar yana son ganin da kyau ya d'an tattara d'akin duk da bawani iyawa yayi ba Ranar da baiyi ba kam haka 'Dakin zai kasance Saita dawo insun zo barci ta d'an karkad'e iya inda zata kwanta haka ta kad'a kanta tayi waje da hijabin data ke sawa inzata fita a hannu Bayan fitarta nan ta barshi zaune kan gado har barci barawo ya kwashe shi Can wajen k'arfe hud'u da rabi na yamma yaji wayar shi na k'ara yana dubawa yaga sunan tsohuwar budurwarshi ne fati Itama tana d'aya daga cikin abokanan shashancin sa duk da cewar yayi aure bai daina yan tsalle tsallensa ba Amma bazai manta ba yafi sati biyu aisha bata bashi hak'k'insa na aure ba sannan daga dare yayi bata bari ya fita ko nan da can dan ta gano bin mata yake Cikin sauri ya daga kiran nan suka shiga maganar ina zasu had'u Bani da kud'in da zan kama mana hotel fati kawai kizo ki sameni gida A a bazata dawo yanzu ba tana can tana gantalin yawonta Karki damu da wasu mutanen gidanmu zancewa mama kawai ked'in k'awar aisha ce kinkirata bata shiga kuma ke ba yar nan bace inyaso ko na kaiki d'aki bazata ce komai ba To shikenan saikin zo ************************ Kwance take jikin alhaji bala tumbur haihuwar uwarta shi ma haka suna baje akan gadon shi bayan sun gama bad'alar su tana shafa tumbin sa Ta shiga cewa Baby ni gida fa zan koma kasan yanzu unguwar mu anfara samin ido shiyasa nake son canja taku na gwara na dinga komawa da wuri sannan yau bazan shiga motarka ba kabari kawai in hau abin hawa Haba babyna wacce irin magana ce wannan yanzu fa duka k'arfe 5:30pm kibari mana zuwa magrib kafin nan nad'an k'ara ko sau d'aya ne A a nifa gida zani dan hankalina yayi can ta fad'a tana mai zame jikinta a nashi Cikin sauri ya rik'ota haba baby kinsanfa inda dane har kwana kike anan yanzu dai kindaina sona shiyasa ko aljanun k'aryar da kike tadawa ace kin 'bata kitaho nan musha shagalin mu yanzu kindaina tunda kika auri wannan d'an iskan talakan yaron da bansan me kika gani gare shiba kika lik'e mai Fincike jikinta tayi cikin masifa kaga kace komai karka k'ara zagarmin miji na fad'ama nika ga ka sallame ni zan tafi Ganin ranta ya 'baci yasa shi mik'o mata bandir d'in yan d'ari bibiyu gashi Amsa tayi ta shiga maida kayan jikinta ta fito daga gidan gonar tashi dake can bayan gari Me gadi na mata magana ko kulashi bata yiba Aisha kenan kullum ta fito nan take zuwa wajen alhaji bala abokin shashancinta tun tana budurwa lokacin data ke iskancin shine yasata a hanya sosai babu kalar kayan shaye shayen da bai koya mata shaba sai dai bata ta'ba sha a idon mutane har sai sun ke'be ko taje wajen fati sannan Alhaji bala shiya kawo Shawarar ta dinga tada aljanun k'arya da sunan sun d'auketa intayi hakan kam gidanshi take zuwa tayi kwanakin data buk'ata in taso komawa gida Da kanshi yake banka mata k'wayar da zata fitar da ita a hayyacinta yakaita bayan gidansu ya yasar a 'boye in anganta sai ayi tunanin aljanun ke dawo da ita Shiyasa mutanen gari suka d'auka akan tana da aljanun sannan ga yanayin idanunta da suka firfito saboda yawan k'wayar data ke tu,ammali da ita Tana zuwa titi ta tari mashin ya sauke ta har k'ofar gida Koda ta shigo gidan bata tarda kowa a tsakar gida ba sabo da yamma ce duk sun gama ayyukansu ba kowa a wajen hajjo ce kawai ke girki ita ma kuma tana d'aki Shiyasa koda ta shigo d'akinta kawai ta nufa Tana d'aga labulen idanun ta suka mata mugun gani mijinta dai mijinta d'an,ladi shine kwance kan wata mace tsirara haihuwar uwarsu suna aikata abinda taje ta gama aikatawa tana me ? Sam d'an,ladi da suka yi nisa bama su san anwani d'aga labule ba bare su farga Ganin bama su ganta ba har zatayi kukan kura ta dira kansu sai ta fasa ta saki labulen ta dawo tsakar gidan tana wuri wuri tunanin abin daya kamata take kawai Idanunta ne yakai kan tukunyar da hajjo ta d'ora kan murhu da sauri ta yi wajen ta bud'e tukunyar ruwan zafine cike da ita sai tafasa yake Batayi wata wata ba ta suri tukunyar ko zafinta bata ji tayi hanyar d'akin 'Dan,ladi da yayi nisa sai nishi kawai suke saki sai jin wata iriyar azaba ta ratsa kansu sukai Wani irin ihu yasaki cikin sauri ya d'aga yarinyar da itama ta jik'e jagwab da ruwan zafin ihun take saki Aisha dake sakin huci ta d'aga sauran ruwan zafin ta kelayewa d'an,ladi a jikin shi sannan ta yi kan yarinyar da duka Kukan yarinyar da k'yar yake fitowa 'Dan,ladi kam tsabar azaba sumewa yayi daga ihunnan dayayi sau d'aya Kukan da ake jiyowa daga cikin d'akin da kuma ihun da aisha take tana fad'ar maganganu yasa mutanen gida fitowa suyo d'akin Hajjo ce kan gaba nan idanun ta suka mata mugun gani d'an,ladi a kwance kamar gawa tsirara fatar jikinshi gaba d'aya ta salu'be Ga aisha kan wata kamar wadda d'an,ladin yace k'awar aishar ce tsirara tana kilarta kamar allah ya aiko ta Bata yi wata wata ba tayi kan d'an,ladin ta rarumo zanin gadon ta lulluba mishi ta shiga jijjigashi Tana ihun ankashe mata d'a dan kota kan aishar da ke shirin kashe yar mutane batayi ba Saida mutane suka shigo tukun maman aisha tayi wajen su tana k'ok'arin raba aishar da yarinyar Saida da k'yar ta d'aga ta wadda azabar duniyar nan ta isheta ga ruwan zafi ga dukan data sha itama duk jikinta ya salu'be amma ba kamar d'an,ladi ba Ganin ta tsirara yasa matan suka rufamata zani da k'yar aka ja aisha ana k'ok'arin fitar da ita Dan kowa ya fahimci abinda ya faru Hajjo ganin d'an,ta baya numfashi yasa tayi kukan kura tayi kan aishar ana shirin tare ta Ta kama aishar da kokawa da nufin ta daketa Shegiya kin kashe shi shikenan ta kashemin yarona ihu hajjo take kawai tana kaiwa aisha duka Aisha da zuciyarta ta kawo wuya ganin iskancin da hajjo take mata yasa ta kwace rik'on da ake mata tashiga kwallo da hajjo tana dukanta babu ji babu gani duk yadda aka so k'watar ta ankasa Ihun azaba hajjo ta dawo yi tana fad'in ataimaketa kar ta kasheta Aisha da dama can tana jin haushin hajjo akan irin abubuwan data ke mata nasa ido da zuga mijinta data ke suna fad'a ta shiga sauke haushinta sala,sala duk yadda akaso k'watar hajjo abin yaci tura dan Ruwan cikinta aishar ta zauna kamar allah ya aikota tana kilarta Muna sauka a tasha muka kira baba musa baba abdullahi ke fad'a masa mun sauka Yayi mamakin zuwan su nan ya bud'e baki da nufin tambayar su baba abdullahi ya dakatar dashi kazo tasha ka same mu Yana zuwa mukayi shatar mota dukan mu har k'ofar gida Muna shigowa gidan hayaniyar mutane ta cika gidan ga mutane damk'am Nan mukayi k'ofar d'akin hajjo inda muka ga anfi taruwa mutane ne ke k'ok'arin raba aisha da hajjo wadda ke k'asa aisha na duka ta ko ina ita kuma na ihun neman ceto bakinta a fashe dan harta zubar mata da hak'oran gaba Ganin abinda ke faruwa mama aisha tayi wajen da niyar rabon fad'an Cikin sauri baba abdullahi yayi saurin rik'o hannun ta kinga daka ta barsu Ahmad kam shima yana tsaye kallonsu yake ko kad'an baiji tausayin hajjo ba bare har yaje dan ceton ta gashi duk kamar had'in baki yaranta duk basa nan Da k'yar aka kwace ta a hannun aishar Tana shirin tashi da k'yar ta d'ago kai da kumburarraren idonta da bakinta da shima ya suntume tana kallon mutane Jin ana cewa sannun ku da zuwa sannun ku da zuwa Da sauri ta d'ago kai sai tayi tozali da malam liman cikin sauri ta zabura ta mik'e kamar ba ita bace take kwance male male Nuna shi ta shiga yi da hannun tana ja baya tana k'ara nuna shi da hannu ganin dai tabbas shid'inne dai malam liman na niger ga ahmad kusa dashi sannan ga abdullahi ga Salisu ga Su aminatu da yaranta cikin k'oshin lafiya Mekenan me hakan ke nufi? ta shiga tambayar kanta hakan na nufin aminatu ta dawo ita data kore ta kuma boka yace mata bazata ta'ba dawowa ba Ganin irin kallon da ahmad ke jifanta dashi yasata zaro ido kallo ne na tsantsar k'iyayya da tsana tare da k'yama Tunawa da batun bokanta akan muddin ahmad ya had'u da kakanshi shikenan asirinta ya tonu Kenan hakan na nufin komai nata ya rushe Cikin sauri ta fusge d'ankwalin kanta hakan yasa gwaguyayyen gashin ta bayyana *_😍MAMAN 'DAN ALBARKA CE😍_*✍️ 13/11/2022, 6:35 am - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ *_PAID PAGE 48_* Ta shiga sambatu cikin fitar hayyaci Ina wallahi bazai yiwu ba sam bazata sa'buba wallahi inaaaa Tona min asiri kake son yi wallahi k'arya kake yi ni mero nafi k'arfinka wallahi Ahmad d'ana ne kowa yasani baka isa ka tona min asiri ba kowa yasan nid'in mahaifiyar sa ce Tunda na rufe bakin kowa Hhhhh tashiga 'bab'baka dariya tana tonawa kanta asirin irin mugayen k'ullin data k'ullah tunda ga farkon auren su da musa har zuwa korar hasana data sa bokanta yayi . Har kashetan da tayi da kuma yadda aka kawo mata ahmad da irin tsanar da ta mai da kuma rik'on data mai na kisan mummuk'e a 'boye Da yadda ta rufe bakin kowa akan kar a tona mata asiri akan ba d'anta bane haka dai ta dinga fad'ar mugayen ayyukan data dinga aikatawa har zuwa kan irin asirin data dinga mai baya kamashi da mallake musa da tayi Zuwa kan aminatu da tazo da irin k'iyayyar data ke mata zuwa kan yadda taso ta zubar da cikin data samu Kowa da kowa yasaki baki yana kallon ikon allah da kuma jin irin miyagun ayyukan da hajjo ta aikata a rayuwarta abun yazowa kowa a bai_bai jin cewa ahmad ba d'anta bane Kuka,kawai muke nida,mama aisha da wasu masu raunin zuciyar dan har mak'ota sun fara shigowa Baba musa kam kasa tsayawa yayi da kafafunshi saida babanmu da baba a abdullahi suka rike shi jikinshi rawa kawai yake yana zubda hawayen bak'in ciki jin irin zalincin da mero ta aikata mai da yaronshi dama matarshi mafi soyuwa a gare shi hasana Sai lokacin ma ya shiga tunanin shin meya kaishi ga auran mero me yagani gareta tayaya ma akai haka jikinshi ne yasaki gaba d'aya ya zube jikin su babnmu suka tallebe shi ya zama kamar wani mutum mutumin jiyake kamar ma ba a duniya yake ba jin irin abubuwan da hajjon ke fad'i Ahmad kam idanun nan sun kad'a sunyi jawur kamar gaushi shi ko damar kukan bai samu yayi ba da zai samu yayi kukan ma daya huta da azabar da zuciyar shi ke masa kallonta kawai yake yana tuna duk irin zaman da sukai da juna da yadda ta dinga matsawa rayuwarshi ashe ita ta kashe mai mahaifiya Shin wacce irin zuciyace da ita ta zalunci haka ashe har rayuwar shi take nema allah ne bai bata sa,a ba sannan da bata samu wannan ba tanemi ta kassara masa rayuwa shin meyasa me ya mata kawai dan ya kasance d'an kishiyarta kishiyar ma wadda ita tazo ta samu mahaifiyar shi Ganin ta yake kamar wani bak'in maciji daya fasa kai zai sareshi duk ta tuje kanta tana fisgar kayan jikinta tana k'ara tonawa kanta asiri Kowa yayi cirko cirko Hatta aisha da ke sakin huci da aka rabata da hajjo jin irin tabargazar da hajjon ke fad'ar ta aikata Ita kanta kallon hajjon take cikin tsoro da firgici Bata ta'ba tunanin akwai d'an,adam mai irin zuciyar hajjo ba duk abinta bazata iya kashe raiba Har anmanta da wani batun d'an,ladi dake kwance a d'aki bare budurwar shi da itama ta lalla'bo da k'yar ta yo k'ofar d'akin ko zaninta da k'yar ta d'aura ta lallaba ana cikin hayaniyar fad'an hajjo da aisha ta fice batare da kowa yasan ta fitan ba Dai dai lokacin Bashir dake shagonshi usaini yaron yawo jummai yaje ya sameshi akan ga hajjo can suna dambe da aisha ta danne ta tana duka Cikin sauri ya kulle shagon yayo gida yashi go dai,dai lokacin da hajjo kewa kanta tonan asiri tana shirin balle zanin jikinta cikin sauri ya k'araso kanta ganin kowa ya tsaya yana kallonta babu wanda ya hanata sannan basu rik'eta ba Da k'yar yakamata dashi da shamsu da shima labarin abinda ke faruwa akan ana fad'a da uwarsu ya tarda suka kaita d'aki suka rifo k'ofar tana bige bige tana k'ara tonawa kanta asiri cikin ihun ita dai azo a bud'eta Kowa a wajen ya fahimci kamar hajjon tasamu matsala a k'wak'walwarta ganin irin abubuwan data keyi babu cikakken me hankalin da zai aikata Bayan sun kulleta ne suka lura da bak'in da suka zo da kuma mahaifinsu da ke kwance jikin baba abdullahi da ke tsugunne sai bak'uwar fuskar malam liman da suka gani sai kuma mu binmu suka shiga yi da kallo kowa na mamakin meke faruwa ba fad'a bane aka ce ana yi yaushe muka dawo? Ganin basu da mai basu amsa sannan ga mahaifinsu na kuka k'annen shi rik'e dashi yasa suka k'araso wajen cikin sanyin jiki suka nufi mahaifinsu Tambayar shi suka shiga yi shi dai kawai binsu yake da kallo yana jin jina girman sarautar ubangiji tabbas rabon yarannan ne yasa har ya auri hajjo inba haka,ba tayaya ma hakan zata faru shida,ke zaune da matarshi cikin rufin asiri Baba abdullahi ne ya kalli shamsu ganin sun tsatstsare su da tambayoyi ga malam liman anbarshi a tsaye kuma ga idon mutane kallonsu kawai ake yasa Yace Kai bashir nuna mana d'akinku mukaishi sannan bakuga bak'i bane kuka tsaya kuka tsare mutane da kallo da tambaya Sai lokacin kunyar hakan ta kamasu suka tallabi mahaifin nasu da har zuwa lokacin ya kasa cewa komai suka nufi hanyar d'akinsu Dukammu bin bayansu mukai zuwa can dan d'akina bazai shiguba yau saboda dad'ewar da mukayi bama nan Ganin mun bar wajen yasa mutane kowa ya fara tofa albarkacin bakinsa cikin mamakin abinda ya faru haka kowa ya watse sai aisha datayi hanyar d'akinta Akan katifar su bashir aka kwantar da baba musa tukun shamsu ya d'ebo mai ruwa baban mu ya tallabe shi baba abdullahi ya bashi Baba malam kam tabarma na d'auko na shmfid'a mai a gefe muma nida mama aisha da kalim da walid dake goye muka zauna a kan kujerar da ke d'akin Ahmad kam tunda aka kama,baba aka shigo dashi d'akin y fice ya je ya bud'e d'akinmu ya shiga tattara wa dan yasan dole a buk'aci d'akin tunda ga mama aisha gani sannan hajjo d'akinta anriga da ankulle ta a ciki babu wasu d'akuna Duk aikin dayake cikin sanyin jiki yake yinsa da k'uncin zuciya wanda gwara ma ace kuka yayi da wannan zafin da yake ji a zuciyar sa Bayan bawa baban ruwa ne malam liman da tunda muka shigo baice komai bane yace mu bashi waje mu matan zai duba baba musa Tashi mukai nida mama aisha muka fita kowa da abinda yake sak'awa aranshi da sanyin jiki muka nufi hanyar d'aki na da nufin in d'an tattara mana musamu mu zauna Ina zuwa nasamu ahmad bawan allah har ya share d'akin yana goge ledar data sha k'ura tausaynsa ne yakamani ganin har yana da k'arfin halin iya tabuka wani aiki bayan irin wannan abun daya faru mik'awa mama aisha walid nayi na k'arasa gare shi cikin tausayawa inajin koni dana rasa mahaifiya ba abar tausayi bace akan irin rayuwar da ahmad yayi kana rayuwa da mutum kana mai kallon masoyi konace mahaifiya rana guda kwatsam ace ba itace ta haifeka ba bayan nan kuma tazo da bakinta tace ita ta kashe maka mahaifiya mai yakai wannan takaici da tausayawa Kawo na k'arasa kaje kasamu waje ka huta 'Dagowa yayi da jajayen idanunsa wanda babu komai a cikinsu sai tsantsar tarin damuwa da bak'in cikin halin daya ke ciki babu musu yabani tsumman yasa kai ya fice Ina k'arasa goge ledar nace mama aisha ta zauna cikin sauri na cire zanin gadon na shimfid'a wani na jona mana ruwan zafi tukun na dawo muka zauna jigum jigum babu wanda ke iya bud'e baki yawa d'an uwansa magana kowa da abinda yake sak'awa a ranshi babu ma batun yunwa dan ko ruwa bamu shaba Kalim ne daya ke yaro ya fara min kishin kishin d'in kukan yunwa dole na tashi na duba inda muke aje kayan tea na tsiyayi ruwan zafin da har ya kusa tafasa na had'amai shayi na bashi Aisha shigarta d'aki tayi tozali da d'an,ladi da har lokacin ke yashe a k'asa sai zanin gadon da uwarshi ta yafa masa K'arasawa tayi wajenshi ta sa hannu ta yakice zanin gadon ja baya tayi cikin sauri ta dafe k'irjinta ganin irin aika aikar datayi gaba d'aya jikinshi ya tashi fatar duk ta salu'be har gabanshi Cikin tsoron abinda zai je ya dawo ta yi sauri ta tashi ta shiga loda kaya a akwatinta dan tabbas tasan tayi 'barna ba kad'anba gwara ta gudu kafin hankalinsu ya dawo kanta danta san dole sai anbinciketa duk da ita akaiwa laifi amma ta kassarashi ba kad'anba Lokacin data fito anfara kiran sallar magrib babu kowa tsakar gidan kowa yashiga d'akinshi ana jinjina al,amarin daya faru Tazo dai dai k'ofar d'akin hajjo ta ji yadda hajjon ke ihun azo a bud'eta ita ta fito wallahi ba a isa ba a tona mata asiri ba Lalla'bawa tayi cikin sauri ta nufi hanyar wajen kici'bus sukai da bashir wanda malam liman ya aika ya siyo ruwan zam,zam d'in da za awa baba musa addu,a Tana ganinshi taja bya sai dai ganin ya shiga binta da kallo alamar kamar baisan abinda ya faru ba yasata cikin sauri taja a kwatinta tayi waje _*😍MAMAN 'DAN ALBARKA CE😍✍️*_ 13/11/2022, 6:35 am - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*PAID PAGE 49*_ Shigowa yayi gida yana tambayar kanshi to meyasa zata tafi duk da yana jin haushin ta ance tayi dambe da hajjo amma kamar ba akan damben bane ta tafi haka dambe kawai bazaisa ta fita haka a firgice ba Haka dai ya shigo yana tunane tunane amma zuciyarsa sam bata yarda da fitar da aisha tayi ba Har yaje ya bawa malam liman ruwan zam,zam d'in tunanin fitarta bai k'yale shi ba ga kuma ihun hajjo data ke har yanzu daga d'akinta anrasa wazaije gare ta ya bud'eta Salaha ce data dawo daga islamiyya ita da umar ta shigo ta nufi d'akin mahaifiyar tata abin mamaki d'akin a rufe sannan ga ihun hajjo data ke akan ita a zo a bud'eta tana k'ara tona asirin kanta Tsoro ne ya kama salaha da sauri tayi d'akin su aisha dan ta duba aishar ta tambayeta meke faruwa dan tun kafin ta shigo gida taga mazan wajen k'ofar gidan sai binta suke da kallo Tana bankad'a labulen idanunta suka mata mugun gani d'an,ladi ta gani kwance duk da and'an rufa masa zanin gado amma duk k'unar jikinshi ta bayyana sai taga kamar ma baya numfashi sannan babu kowa d'akin yayi kaca,kaca Cikin sauri ta fito har zuwa lokacin hajjo bata daina ihun data ke ba Ganin kamar d'akin su bashir a bud'e danta hango haske da takalma da sauri ta nufi d'akin ta fad'a a firgice Dai dai lokacin malam liman ya gama tofa addu,o,i a ruwan zam,zam d'in ya gama ba wa baba musa yashafemai jiki sun tashi suna shirin fita masallaci Ganin mutane haka saita shiga binsu da kallo tabbas ta san baba abdullahi sannan ga wani mai kama da babannata sai kuma ahmad da tsohon da bata san waye ba da yaya bashir da shamsi sannan ga babanta kwance gado kamar ma barci yake To meke faruwa a gidan? Kenan ta shiga tambayar kanta ga hajjo d'aki a kulle sannan ga yaya d'an,ladi kmar ya mutu ga kuma baba shima da mutane a kanshi yaushe baba abdullahi yazo? Cikin rawar murya tana k'ok'arin danne kukan daya taho mata ta shiga gaidasu a gaggauce tukun tana yarfa hannu Tashiga magana yaya ahmad yaya d'an,ladi kamar ya mutu fa ta shiga nuna hanyar waje duk jikinsa ya k'one bama tasan ta kamo hannunshiba ta na janshi sannan ga hajjo itama a d'aki ankulleta sai maganganu take wad'anda bangane musu ba zo kaga yaya tashiga jan hannunshi cikin rud'ewa Kowa yayi mamakin jin d'an,ladi wai yana d'aki ya k'one mekenan? Bashir ne tunawa da yadda yaga aisha ta fita a firgice da kuma yadda yaganta da akwati yasa shi zabura cikin sauri ya figi hannun salahar dan ahmad tsayawa yayi kawai yana kallonta Ya kasa ta'buka komai kamar ma bayajin abinda take cewa Suna zuwa suka tarda d'an,ladin yadda yake Salaha kam tsoro ya hana ta k'arasa kusa da d'an,ladin sai bashir da shamsi daya biyoshi ne suka k'arasa su kansu sun tsorata da yadda suka ganshi a kwance duk ya k'one Babu inda ya rage wuyanshine kawai zuwa fuskarshi basu k'one ba sai wasu y'an wajajen a jikin shi da basu samu ruwan zafin ba Bud'ewar da bashir yayi cikin sauri ya maida zanin gadon ganinshi tsirara cikin k'arfin hali ya shiga dube dube ya lalubo wani zanin aishar dake kan k'yaure ya yafa masa sannan ya kasa kunnenshi ko yana numfashi nan yaji baya yi alamar suma yayi Fita yayi da sauri yasamu su baba abdullahi dake alwala ya fad'a musu abinda ke faruwa duk da basu san meya faru ba baba abdullahi ne yabi bayan shi Ganin halin da d'an,ladin ke ciki hankalinsa ya tashi nan yashi ga tambayarsu yaya akai kowanne su cayayi baisani ba bashir ne yace yaga aisha ta fita da akwati a firgice Baba abdullahi ne ya duba shi yace suma yayi a bashir yazo suyi sallah sai su d'auke shi zuwa asibiti koda baba abdullahi yasamu babanmu da malam liman da ahmad ya musu bayani suna idar d sallah aka zo da k'yar da dubara aka cicci'beshi suka yi asibitin fmc dashi Emergency aka nufa dashi suna zuwa aka shiga dashi 'Bangaren mu kam ganin ankira sallah yasa muka tashi muka yi sallah tukun ganin zaman bayi mana zaiba na tashi na juye ruwan zafin nayiwa su kalim wanka dayake yasha shayinsa mai kauri nan da nan barci ya d'auke shi da walid daya ji dadin ruwan zafi Ganin sun samu barci saina shiga tunanin abinda zan nema mana muci dan babu batun in tambayi hajjo tunda bama tasan meta keyi ba yanzu Duba kayan abincin dana tafi na bari nayi saina ga ina da taliya da macaroni da mai da maggi kayan miyane kawai babu da albasa cikin sauri na fito na nufo cikin gidan kozan samu yaron da zai siyomin Ganin salaha nayi bakin k'ofar d'akin hajjo zaune tayi tagumi tana kuka hajjo dake bugun k'ofar harta gaji ta koma 'bare b'are a d'akin tana surutanta Ganina kusa da ita yasa cikin sauri ta tashi ta nufo ni tana kuka tana min bayanin abinda,tazo ta tarar ni sai lokacin ma nasan wani abu yasamu d'an,ladi kenan shiyasa nazo naga hajjo na fad'a da aisha Kama hannunta kawai nayi nayi hanyar d'akina da ita dan ni tausayima take bani yaya zata ji intaji irin mugayen ayyukan da mahaifiyar ta ta aikata Koda nakaita d'akin wajen mama aisha na kaita mama ga salaha yanzu ta dawo karki bari ta fita nan na barsu ita tacigaba da kukanta Umr nagani na kirashi duk da shima yanzu ya girma ya d'anyi hankali tambayar shi nyi ina yayanshi nan ya fad'amin sunje asibiti kai d'an,ladi Shina bawa kud'in kayan miyar yaje mak'otanmu ya amso min dan dare yayi anfara kiran sallar ishsha yana dawowa na yi sauri na kunna gas na mana jalof nan da nan kowa dai yaci abincinne badan dad'iba sai dan yunwa Su ahmad kam tunda suka kai d'an,ladi aka shiga dashi babu wani labari sai can wajen k'arfe goma tukun wani likita ya fito ya musu bayanin yanayin jikin nashi inda ya ce gabanshi na barazanar samun matsala saboda ruwan zafin ya cinye wata jijiya sosai amma in akai sa,a zai iya warkewa sai dai ko ya warke ba lallai kuzarinsa da mazantakarshi ya dawo irin nada ba Sun riga dasun 'bare fatar jikinshi da ta taso gaba d'aya sun wanke inda suka ce ya farfad'o sau d'aya lokacin da ake wanke ciwon amma azaba tasa ya kuma suma sundai yimai allurar barci ko zuwa gobe zai iya farkawa Kowa jikinsa yayi sanyi dole tasa aka bashi gado nan ahmad da babanmu da baba abdullahi suka dawo gida anbar bashir da shamsu acan Dan dama basu je da malam liman ba shi ya tsaya wajen baba musa dake barci har lokacin Koda suka dawo zuwa lokacin sani ya dawo gida yazo ya tarda tashin hankalin hankalinsa ya tashi jin irin abubuwan da suka faru dan salaha bata gamsu da zaman d'akin aminatu ba har saida taje ta tambayi maman aisha meya faru bata 'boye mata komai ba tunda ga kan kama d'an ladi da aisha tayi har zuwan bak'i da kuma irin tonon asirin da hajjo tayiwa kanta Salaha tasha kuka jin wai yaya ahmad ba uwarsu d'aya ba hajjo ba ita ta haifeshi ba ashe shiyasa duk ya fita daban ciki y'ay'an d'akin bawan allah jin irin abubuwan da hajjo ta mai bak'aramin tausayinsa taji ba Ashe shiyasa koda takama shi ya tsaya kallonta koda sani ya dawo ita ta fayyacemai komai da ya faru yana shirin binsu asibitin kenan suka dawo Hajjo kam tun tana 'bare,'barenta har barci ya kwasheta dole salaha d'akina ta kwana **************"*"******** *_Washe gari_* Zuwa safe baba musa lafiya ya tashi sai dai rashin k'arfin jikin dake damun shi jinshi yake wani sakayau kamar bashi ba Nan malam liman yasa aka bud'e hajjo wadda lokacin da aka shiga d'akin tayi kaca,kaca da d'akin bata parlourn can uwar d'aki suka hangota a rakube jikin gado barci take hani,an sai dai duk ta yaga kayan jikinta Dama bashir ne da sani suka shiga da suka fad'a wa malam liman nan ya ce su lallla'ba su d'ad'd'aureta tunda dole parlourn ta za,azo ayi maganar amma ana tsoron ta watse wajen dan yadda ta dinga yi jiya yabawa kowa tsoro Allah sarki tsakanin d'a da mahaifi akace sai allah ba ason ransu ba suka lallaba suka d'aure mata k'afafuwa da hannaye inda a wajen d'aure hannun ne ta farka taso k'wacewa basu bata dama ba Ihu take tana zare ido tana cewa su kunce ta hauka dai ya tabbata tuburan ta dinga k'ok'arin kunce k'ullin amma ta kasa Juyawa sukai kowa na goge k'wallar data ke zuba masa Nan suka tattara parlourn tukun su malam liman suka shigo aka zazzauna Muma aka kiramu dukanmu hatta salaha ba a bari ba Baba liman shi ya bud'e taron da addu,o,i tukun aka fara magana akan abinda ya taramu na irin abubuwan da suka faru tunda ga farkon tarihin su baba aka k'ara badawa da irin abubuwan da aka musu har zuwa ayyukan da hajjo ta aikata Y'ay'an hajjo duk kuka suke saboda jin irin 'bannar da mahaifiyarsu ta aikata nan suka shiga nema mata afuwa akan abubuwan data yi kowa kuka yake ita kuwa har zuwa lokacin sambatu take a d'aki Salaha ce cikin kuka ta kalleni tace tana da magana dan allah in yafemata lokacin da aka sakawa kalim k'usa hajjo ce kuma ita ta gargad'eta akan karta sake ta fad'a inhar ta fad'a saita kasheta A lokacin bawai nasan zata iya kashenin bane a gaske duk da banida tabbacin bazata iya d'inba duba da yadda babu imani babu tausayi ta cutar da jaririn da baisan komai ba Kawai na rufa mata asirine a matsayinta na mahaifiyata saidai ko yaushe ina tsoron ranar da allah zai kamani akan irin zalincin da nabari akayi nasani kuma nakasa fad'a a d'au mataki Daga lokacin na fuskanci hajjo bata son yaya ahmad amma duk da haka bata ta'ba fad'amin cewar ba ita bace mahaifiyarsa ba Sai dai ni ina tunanin tsanar datawa aminatu ne ta shafi yaya ahmad d'in Jin cewa hajjo ce ta aikatawa kalim hakan yasa ni fashewa da kuka mama aisha na tayani dan ita tunda take bata ta'ba ganin zalinci irin wannan ba da kuma cin amanar zumunci irin wannan ba wacce irin zuria kenan Nan nima nashiga basu labarin irin zaman danayi da hajjo da kuma yadda naji na tsani garin gaba d'aya Hajjo da duk maganganun da ake tattaunawa tana ji k'ok'ari take kawai ta fincike k'ullin da aka wa hannun ta tukun ta kunce na k'afar dai,dai lokacin da aminatu ke fad'in irin abinda d'an,ladi yaso mata ne hajjo ta fito firgigit Ta tsaya tana binsu da kallo can ta bushe da dariya hhhh salaha salaha wato dana ce ki rufamin asiri karki fad'a zan kashe ki bakiji ba ko hhh aikwa saina kasheki yau d'innan kan salaha tayi Cikin sauri su bashir da suka tare ta da k'yar suka iya rik'eta tana ihun abarta ta kasheta Nizaki tonawa asiri saboda aminatu shegiyar yarinyar nan dama ni na tsaneta tun farkon auren wallahi bana sonta sam shiyasa naje wajen boka kawai dan ya koremin ita daga garinnan baki d'aya amma daya ke ked'in mayyace saida kika dawo tace tana zare idonta da suka yo waje baki d'aya tana kallon aminatu kamar zata yo kanta sai dai rik'on dasu bashir suka mata bana wasa bane Shegiya nice nan bayan na sawa d'an naki k'usa kuma naje wajen boka a kurmantar min dashi shegen yaro hhh dama banso yazo duniya ba dan nasan burinshi shine ya cinye gadon ahmad Filin dana so y'ay'ana su mallaka shege saida ya iso duniyar dan ya cinye gadon hhhhh baku sani bafa har asiri nawa musa danfa kar ya hanani yin yadda naso hhhh Baba musa ya sunkuyar da kanshi kawai shi kad'ai yasan mai yake ji a zuciyar shi 'Dagowa yayi cikin k'unar zuciya ya kalleta mero tsakanina dake da yayarki sai dai allah yasaka min kije nasakeki saki uku bazan iya zama dake ba Kowa a wajen babu wanda yayi mamakin jin sakin da yayi dan basuyi tsammanin hukuncin zaizo da sauk'i ba Sai dai da akace uwa uwa ce yaranta basu ji dad'i ba Ihu tayi ta k'yalk'yale da dariya hhh kasakeni saki irin wanda abdullahi yawa zainabu hhh nice fa na je na zugata na rakata har wajen boka nasa abdullahi ya dawo da ita Hmm kunsan butulcemin tayi daga k'arshe akan ta daina bani goyon baya naso in haukata yar,iskama fa ta fad'a tana mai zazzare ido Can saita fincike kuma daga rik'on da suka mata ta fara rawa tana jujjuyawa yasakeni kai kai yasakeni kai kai .haka dai tai ta hauka Ganin abin nata bana k'are bane yasa da k'yar aka kamata aka k'ara rufeta a uwar d'aki nan suka k'arasa tattaunawarsu aka nemi afuwar juna sannan malam liman ya isar wa da baba musa sak'on inna asabe na yayafe mata Nan yace ya yafe mata Amma shi zai bar wannan garinne Gwara ya koma cikin yan uwanshi dan duk wannan abubuwan da suka faru harda rashin wani nashi a garin Kowa ya bashi goyon bayan hakan saidai yaran basu soba koba komai ya zauna dansu nan bashir yace Baba inkatafi mukuma ina zamu? Duk wanda ya zai iya sai ya shirya ya bini nan da kwana uku insha allah zantafi dasu abdullahi mahaifiyar ku kuma dama babu abinda ya rage tsakanin mu da ita Sani ne ya d'ago baba to inmuka bika yaya za ai da hajjo a cikin irin wannan halin da ta ke ciki gashi bata da kowa a garinnan Sannan ga d'an,ladi dake asibiti rai a hannun allah baba sunce ma gabanshi yaso samun matsala sun kwantar dashi kud'in da za a kula dashi ma baba babu iya na jiya da yau kawai muka iya biya gashi sun rubuto magungunan da za a siyamai To yaya kake son inyi mai allah ya gani nayi iya yina dan inbaku tarbiya ingantacciya amma mahaifiyarku duk ta rusa komai Ashe abin kunyar nan har a gidana yaso faruwa wai k'ani na neman matar wanshi subhanallah bayannan mahaifiyarku tasani sannan a sanadiyyarta yazama d'an,iskan ta lalatamai rayuwa sannan yau sanadin hakan har ya d'auko karuwa har gadon matarshi subhanallah Yanzu me gari ya waya ina son zuciyar tata ta kaita ina ribar hakan ta cuceni ta cutarmin da yara ta lalata min d'an,ladi Ya d'auke k'wallar dake shirin zubo masa bakomai na d'auki hakan a matsayin k'addarata mero ita ce jarabawata ta duniya allah yabani sakamakon hak'urin dana yi da halinta a lahira Kowa jikinsa yayi sanyi ganin baba musa na kuka Baba abdullahi ne yace su shirya aje asibitin abiya komai hannunka baya ta'ba ru'bewa ka yanke ka yar dole tasa mazan suka wuce asibitin Sun tarda jikin nashi gashi nan gashi nan dai sai godiyar allah dan ya farka amma baisan wake kanshi bama Sun tattauna da likitocin inda suka ce jikin nashi kuma ya rage a mik'a sauran ga ubangiji aga yadda lamarin zai kasance Kowa jikinsa yayi sanyi jin hakan koda aka basu damar shiga su ganshi babu wanda bai zubda mai hawaaye ba ganin yadda yake mimmikewa duk da an sa masa belt saboda kar ya fad'o Ganin abinda yake yasa suka kira likitocin suka zo dole aka k'ara masa allurar barci Bai farka ba sai can yamma ikon allah wannan farkawar tashi sai ya farka cikin hayyacinsa amma babu sunan wadda yake kira sai sunan aminatu a kira mai ita ya nemi gafararta shi ya san ya 'bata mata babu wanda bai bawa tausayi ba a wajen ganin yak'i shiru likitocin suka bada shawarar aje a d'auko wadda yake kiran sunan nata tazo Dole tasa ina gida aka zo aka d'aukeni allah sarki nikaina yanzu na daina jin haushin sa jin ashe duk abinda yake bayin kansa bane duk cikin irin cutarwar da mahaifiyar sa ta masa ne Koda naje naganshi kam kuka na fara da k'yar na iya k'arasawa kusa dashi Yana ganina ya shiga yunk'urin tashi amma ya kasa ganin yadda yake wahala yasani k'arasawa jikin gadon ganin haka yasa ya bud'e baki da k'yar cikin zafin ciwo ya shiga neman yafiyata akan irin abubuwan da ya min tausayinsa ne ya tsirgamin da kuma soyayyar tsakanin yan,uwanta ka na yafe maka kayi shiru shine kawai nake cewa nima ina kukan Ganin jikinsa na shirin rikicewa likitan da ya rakoni d'akin yace in fita haka Cikin kuka na fita ahmad da shima zuwa lokacin duk jikinshi ya yi sanyi ga kuma tausayin d'an uwanshi shi ya maidani gida Komawata gida da awa guda muka ji jiniyar motar asibiti mazan suka fara shigowa kowannen su ka gani fuskarsa tayi jajir nan suka fad'a mana allah yawa d'an,ladi rasuwa Ba k'aramin girgiza mutane mutuwar tayi ba allah sarki rai bak'on duniya duk wannan rikicin da mukai kamar ba ayiba yama bar duniyar lokacin da baiyi zato ko tsammani ba munsha kukan rashin sa ya tafi ya barmu adai dai lokacin da kowannen mu ya kamu da son kasancewa dashi Mutuwa kenan Bayan kaishi nan su baba suka cigaba da kar'bar gaisuwa dole tasa suka fasa tafiyar Duk wannan abun da ake hajjo ma batasan wainar da ake toyawa ba dan ankulleta a can uwar d'akinta iya kaci a mik'a mata abinci shima baba musa da k'yar ya yarda ta zauna dan yace dole ta bar masa gida Har tsahon kwana biyu da rasuwar babu wani daya zo daga 'bangaren aisha matar d'an,asaben hakan yasa su baba suka aika a fad'awa iyayanta dan su san ya rasu ta fara takaba sai dai koda aka je gidan nasu sunce bata zoba bama susan bata gidan ba Sun zo gaisuwa sannan suka k'ara da ban hakuri dan jin irin abinda ta aikata wa yaronsu saboda son zuciyar su sai suka ce ko aljanun tane suka sata aikata hakan kuma suka d'auketa nan aka tabbatar tana cikin hankalinta tayi sannan bashir yace yaga fitarta k'alau ta fita Fututtukewa iyayan nata sukai akan basu yarda ba sharri ake sonyiwa yarinyar su ai shima mijin yasan tana da aljanun ya aureta su duk tsoronsu kar ace yarinyar su tayi kisa atafi kotu Ganin abin nason zama hayaniya baba musa yace shi ya yafe su kwantar da hankalinsu d'an,ladi kwanan sane ya k'are allah ya kyauta Babu kunya babu tsoron allah kam suka shiga kwasar kayanta saida suka kwashe komai da komai tsaf kayan sawarshi kawai suka bari _*😍MAMAN 'DAN ALBARKA CE*_✍️ 13/11/2022, 6:35 am - Maman Dan Albarka Ce: *_WANNAN LITTAFIN NA KUDINE KI SIYA KIKARANTA CIKIN AMINCI AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 2375144550 LAWALI AHMAD ZENITH BANK KITURO EVIDENCE TA WANNAN NUMBER 09138320449 INKUMA KATIN MTN NE SHIMA TA WANNAN NUMBER 09138320449_* *_INKUMA DUKA LITTATTAFAN BIYU KIKE SO FANSAH 2022 DA KUMA TUSHEN MU DAYA ZAKI TURO 500_* *🪴TUSHEN MU DAYA🪴* _*😍MAMAN DAN ALBARKA CE*_ _*LAST PAGE 50*_ Aisha kam lokacin da ta fita daga gidan bayan barin bashir data yi tsaye Cikin tsoro da fargabar kar a biyota ta nufi titi ta tari mashin Bata zame ko,ina ba sai gidan gonar alhaji bala tana sauka da a kwatinta taci karo da shi yana k'ok'arin fitowa a motar shi alamar fita yake sonyi Ganinta yasa ya fito motar yana tambayarta yaya akai ta dawo Catayi mai babu komai kawai ta d'auki shawarar shine ta gudo kamr yadda tasaba Yaso lura da rashin nutsuwarta amma ganin ta kama hannunshi ta nufi hanyar parlourn yasa cikin jin dad'i ya bita da yau yake da shirin komawa gida wajen iyalansa dan yau kwanan sa biyu gidan gonar yana shek'e ayarsa haka yake yi sai yace musu yay tafiya yazo yayi iskacin sa inya so ya koma Ganin aisha da kuma akwatinta ya tabbatar mai ta dawo wajenshi kamar da cikin rawar jiki da nan nan da yake da ita suka shige parlourn Shikuma ya fita ya sanar da mai gadin shi akan duk wanda yazo neman shi yace bayanan dan shi kad'ai yasan yadda yake morewa da aisha Kwananta biyar a gidan a kwana na shiddanne da daddare bayan sun gama shek'e ayarsu yan fashi suka dirar musu sun sumar da mai gadi tukun suka samu damar shigowa Suka ritsa su har d'akin barcin alhaji balan inda suka buk'aci kud'i shikuma ya musu gaddama ganin ya na 'bata musu lokaci suka harbi aisha a kafarta ta dama wadda gaba d'aya ta rikice ta gigice tun da,ta gansu ga kuma harbi ta samu ihu take suka d'ora bindiga akanta akan tana k'ara ihu sai sun harbeta Nuna alhaji bala sukai suka ce muddin bai fito da dukiyar shi ba zasu kashe aisha sannan kuma dole ya fito da dukiyar Cikin rawar murya yake kallon aisha wadda ke had'a uwar zufar azabar harbin da aka mata tana layi kamar zata mutu yace ku kasheta na yarda ni ku barni wallahi bani da kud'i Jin maganar shi duk da azabar ciwon dake addabarta cikin jin takaicin abinda yace wai akasheta ina son da yace yana mata ina alk'awarinsa na bazai iya rayuwa in babu ita ba dama duk yaudara ne 'Dagowa tayi suka had'a ido nan ya shiga girgiza mata kai alamar tayi hak'uri bashi da yadda zai yi ne Cikin wata iriyar tsanar shi ta nunawa yan fashin inda yake ajiye kud'in dama tasan wajen tadai rufa asirine ganin yadda hankalinsa ya tashi ashe batasan kud'i ya fita muhimmanci ba a wajen sa Ganin rainin hankalin da ya musu yasa bayan sun binciko kud'in har zasu juya su tafi sunkai bakin k'ofa d'ayan su ya juyo ya harbi alhaji bala a k'irji ita kuma aisha ya k'ara mata a d'aya k'afar Dukansu suka fad'i shi alhaji bala ko shurawa baiyi ba yace ga garinku aisha kuma tsabar azaba nan ta zube kamar matacciya Mutanen unguwar ne aka samu d'aya daga cikinsu ya kira yan sanda inda kafin su zo ma har yan fashin sun kammala abinda za suyi sun tafi Koda suka zo sun tarda mai gadi a sume wanda bindiga aka buga masa har ya suma Bayan shigowar yan sanda sun bincika tabbas alhaji bala ya riga mu gidan gaskiya nan aka shiga bincike da sauransu aisha kam tna da sauran numfashi nan aka kwasheta sai asibiti Mai gadi ana shek'amai ruwa ya farfad'o nan aka shiga jefa mai tambayoyi nan ya kwashe labari tiryan tiryan ya fad'a daya ke alhaji bala babban mutum ne a binciken su suka gano sai da aisha tazo gidan tukun yan fashi suka farmar dan mai gadi ya tabbatar musu da tadaina kwana rana d'aya bayan tafiyar ta kuma ta dawo Ataikaice dai bincikensu ya nuna musu aisha ce ta shirya kashe shi dan sun samu labarin kashe mijinta data yi da ruwan zafi Nan da nan labari ya cika gari duk da tana kwance a asibiti amma anbaza jami,an tsaro akanta akan ana jiran harta samu lafiya ashiga kotu da ita Koda iyayanta suka samu labarin abinda ya faru bak'aramin tashin hankali suka shiga ba Koda suka zo asibitin da k'yar aka bari suka ganta saboda matakan tsaron da aka zuba Duk kuma yadda mahaifinta yaso a binne maganar ina ya kasa dan alhaji bala yafishi komai da komai ta 'bangaren kud'i Ko gama samun lafiya bata yi baTuni aka shiga kotu ba awani ja shara,ar ba kasancewar ba k'aramin mutum bane haka suna ji suna gani aka yanke mata hukuncin kisa ta hanyar rataya basu da yadda zasuyi _duniya kenan i ta iyayanta sun gudar mata hukuncin kisan data aikata daya ke alhaki kuikuyo ne gashi ta riski abinda bata da masaniya ma akai ta amshi hukuncin sa allah yasa mu dace mu fi k'arfin zuciyar mu_ Bayan rasuwar d'an,ladi da sati biyu muka samu labarin abinda ya faru da aisha dukanmu allah ya kyauta muka ce Har lokacin hajjo na cikin hauka tuburan take yanzu dolen dai a k'ullen aka barta sai in za a bata abinci ake bud'eta anma d'auketa a d'akinta anmaida ta d'akin marigayi d'an,ladi saboda baba musa da ya dage shi sai ta barmasa gida Da k'yar aka lallashe shi ya barta yace ad'auketa a d'akin shi Ta kai ta kawo yanzu ko kashi da fitsari a inda take take yinsu gashi babu damar ashiga wajenta ta kama mutum da kokawa Har zuwa lokacin su babanmu na garin saboda alfarmar da baba musa ya nema akan su jira shi ya tattara abubuwan shi daya kamata tukun su tafi tare yafi son su tafi dukan su Tun rasuwar da sati d'aya Mama aisha ta koma ita da malam liman da shi daga can zai wuce niger ne tunda dama abinda ya kawo shi dan ya ga komai ya dai dai ta ne a rayuwar su baba Ahmad ma ya yanke shawarar barin garin mu koma,kano baki d'aya Dan haka shima yasaka filinsa a kasuwa duk da ya fara ginin nan da nan kam aka samu mai siya ya saida muka shiga shirin barin garin Ya rage gobe zamu tafi nima,nakira kafinta akan saida kayan d'akina saboda nasan bamai yiyuwa bane intafi dasu nan da nan aka kwashe kayan muna cikin tattara wajen ne naji sallama Na d'ago dan amsawa abin mamaki hauwa nagani cikin shiga ta mutumci da hijabinta iya gwiwa babu wannan rawar kan da iyayin nata sam sai dai ta rame tabarma na shimfid'a mata ta zauna muka gaisa nan take cemin taji labarin Rasuwar d'an,ladi ta dawo ne daga sokoto taji kuma labarin abinda ya faru da hajjo dan allah na yafe mata abubuwan data min tasan bata kyauta min ba Ita ma zata d'aura aure watan gobe Allah yasanya alkhairi namata nace na yafe mata allah ya yafe mana baki d'aya nan na fad'a mata muma zamu bar garinne zuwa gobe insha allah Nan ta mana fatan sauka lafiya ta tafi tana mai min godiya akan yafema tan dana yi duniya kenan kamar bata so auren mijina ba Gashi har ya rage gobe zamu bar gari amma har zuwa Lokacin ba asan yadda za ai da hajjo ba baba dai yace babu ruwan shi da ita tunda babu komai tsakaninsu Yaranta kam sun shiga damuwa dan basu san yadda zasuyi da ita ba Sani Da shamsi Da salaha da umar su sunce dai baba zasu bi abinsu bashir ne bawan allah yace shi bazai iya tafiya yabar mahaifiyar shiba kowa baya iya zuwa kusa da ita saboda k'azantar wajen ga kuma duka data ke kaiwa sai bashir kawai ke iya mik'a mata abinci inya fuskanci tayi barci ya lallaba ya tattara d'akin Gari duka ya d'auka hajjo ta hauka ce Kamar yadda muka tsara da asuba motar mu tazo har k'ofar gida dan shata mukai babu yadda muka iya haka muka bar bashir da hajjo dan babuwanda ya matsa masa akan sai ya biyo mu Tunda mahaifiyar sa ce salaha na kuka haka motar mu ta tashi Zuwa kano Bashir bawan allah lokacin da motar ta tashi cikin sanyin jiki ya koma gida bashi da yadda zaiyi shine dolen ta duk da bashi kad'ai ta haifa ba amma shine kad'ai ke tausaya mata mahaifiya tafi k'arfin wasa *********************""" Bamu sauka kano ba sai shida na yamma a gidan baba abdullahi muka sauka dukanmu daga baya babanmu ya wuce gida ya bar mu nan Bayan dawowar mu ne kuma ahmad ya shiga nema mana gida ya siya mana dan batun aikinshi mai sauk'i ne tunda dama ba acan niger state d'in yake yiba sai ankira shi ba matsala bace wannan Satin mu biyu ya siya mana gida d'an k'arami dakuna biyu ne sai Kitchen da tolet a a waje suke duka Nan muka koma na d'auki salaha dan ina ganin intana kusa dani zata fi sakewa Saboda tarin damuwar data sawa kanta Baba musa kam a gidan baba abdullahi aka ware masa d'akinshi daban su shamsi ma haka tare suke kwana da su salim A fad'insu in ankwana biyu zasuje niger su saida kadarorinsu su zo baba musa yakama sana,ar shi anan Yasai gida shima ***********************""* *Niger state lapai* Kamar yadda ya saba tunda su baba suka tafi baya iya tsayawa wajen sana,ar shi ya dad'e yana k'ok'arin dawowa gida lokaci zuwa lokaci saboda ya duba jikin hajjo ya bata abinci Yauma haka ce ta kasance ana idar da sallar azahar ya nufo gida ya bud'e d'akin da hajjon ke ciki cikin sand'a ya nufi inda yake aje mata abincinta Ya tsugunna kenan hajjo da ke gefe ta zaburo ta shak'emai wuya iya k'arfinta duk yadda yaso ya k'wace daga rik'on ya kasa ita kam sai zare ido take tak'i sakin shi gashi mutanen gida kowa na 'bangaren saida ya galabaita ta war'bar dashi Ta bude k'ofar ta fito da gudu sam bazaka ta'ba gane taba inhar ba kamata farin sani ba duk tafita a kammaninta kamar wata dodo ta rame ta fige ta fice a hayyacinta kayan jikinta duk sun yayyage idanun nan a warwaje Maman aisha da fitowar ta kenan d'aki ta ci karo da hajjo da sauri ta koma d'aki ta rufe Itakam bama tasan tana yi ba hanyar waje ta nufa abinta kawai kowa yaci karo da ita saidai ya bata hanya babu wanda yayi yunk'urin tare ta Bashir da k'yar ya yi yunk'uri ya tashi ya fito da gudu yabi bayanta sai dai harta yi nisa duk yadda yaso ya kamota ya gaza gashi bashi da mataimaki Ita kam gudun ta take iya k'arfinta gadan,gadan ta nufi titi dai dai lokacin wata babbar mota ta taho babu zato ta shigi motar nan duk yadda direban yaso rik'e birki abin ya gagara saida motar ta bi ta kanta dai dai lokacin bashir ya k'araso wanjen Hannu bashir ya d'ora aka ganin yadda motar ta markad'e hajjo rugu rugu ko shurawa batayi ba Me motar koda ya fito mutane sun cika wajen ganin dai tabbacin mahaukaciya ce daga yanayin kayan jikinta duk da kwa yadda motar ta murjeta ko ance a d'auketa dole bazata d'auku duka ba kasancewar wasu sassan jikin nata duk sun fita a muhallinsu kannan ya dagargaje hakan yasa kowa ya fara watsewa bashir ne kawai Ya iya k'arasawa ya tsugunna yana rusa kuka kamar mace me motar hak'uri kawai ya bashi ganin babu wanda yayi yunk'urin dakatar dashi yasa ya yi sauri ya tashi motar shi ya bar wajen Bashir baima san yana yi ba dan mutuwar hajjo ta girgiza shi da k'yar yasamu wasu bayin allah suka taimaka mai aka kwashe ta wasu sassan jikin nata ma saida shebir aka kashe ko wanka ba asamu damar yi mata ba andai yayyafa mata ruwa aka sallace ta aka mik'ata gidanta na gaskiya sai fatan aje a tarda abin da aka shuka Duniya kenan budurwa wawa hajjo an tafi d'an,ladi d'a mafi soyuwa gareta shima ya tafi kamar ba ayisu ba allah yasa muyi kyakykyawan k'arshe amen y allah *********************** Bashir ya kiramu ya sanar mana da labarin rasuwar hajjo kowa allah yajikanta yace nan yake sanar mana in yagama amsar gaisuwa zai taho shima Su salaha kam sun sha kuka ba kad'an ba koba komai hajjo mahaifiyar su ce sun mata addu,ar allah ya yafe mata zunubanta dan mutuwar ta ta k'ara dasawa kowa tsoron allah da kuma tsoron duniya ka shuka alkhairi sai ya bika har bayan ranka haka sharri inhar shi ka shuka za ana fad'ar shi koda baka raye allah kabamu ikon shuka alkhairi Kamar yadda bashir yace sati d'aya da rasuwar hajjo yayi sallama da kowa ya baro garin Niger state allah sarki rayuwa Watan mu guda da dawowa su baba suka shirya suka tafi niger harda ahmad da su bashir dan suma suga danginsu alhamdulillah sunje kuma sun ga juna nan su baba suka fad'awa inna asabe da malam liman cewa zasu saida kadarorinsu su koma nigeria tunda nan suke da zama Sun basu goyon baya nan suka tattara komai suka saida suka dawo nigeria akan zasuna k'ok'arin zuwa dubo inna asabe da malam liman inna asabe kam tana nan daram abinta lafiya ta samu ta shiryu bazaka ta'ba cewa ita ceba *********************** Dawowar su baba da sati biyu baba musa shima ya sayi gidanshi d'an madai,daici d'akuna hud'u ya bawa su bashir biyu Biyun kuma su babanmu suka had'ashi da wata bazawara wadda mijinta ya mutu yayanta kuma duk ta aurar da su hakan yasa ya aureta bayan auran ta tare a dakunan biyu duk da cewa yaran suna da hankalinsu dan ko umar auta yanzu shekarar sa goma sha biyar amma ta rik'esu amana duk da cewa bama gidan suke wuni ba Bashir sana,ar shi ta d'inki ya koma sai ya d'auki umar suke yi tare Sani kuma da shamsi sai baba musa ya bude musu shagon saida kayan masarufi alhamdulillah allah sai yasawa abin albarka Salaha kam nawajena har lokacin dan duk da baba yayi aure amma nace bazata koma gidanba nan zata cigaba da zama har allah ya fito mata da miji tayi auranta Auran yaya yusuf ne yazo gadan gadan muka shiga biki inda shima zuwa lokacin ya gina gidanshi madai daici a unguwar yar,aduwa kwatas a wajen bikinne kuma allah ya had'a salaha da wani abokin yaya yusuf mai suna Muhammad nan da nan soyayya ta shiga tsakanin su daya ke da niyar auran yazo sai gashi ya turo magabatan shi Nan babanmu yace tunda haka ne dama mai son bahijja ya dame shi da zai turo sai ya masa magana ya turo a had'a bikin haka kwa akayi nan aka yanke watanni hud'u masu zuwa rai da lafiya Su salima kam sun shiga damuwa tare da mahaifiyar su ganin kowa na aure harda k'annen bayansu amma su shiru kakeji badan suna bak'in ciki da auran k'annen nasu ba sai don kowacce mace burinta tayi aure ta ganta gidan mijinta haka suma iyayan burinsu su aurar da yayansu su kaisu gidan mazajen su Ahmad kam alhamdulillah kwangila tana fito mai daban daban sai ya zama dawowar mu kano kamar wani mabud'in k'ofar samun arzik'insa ne Kamar wasa shima ya bud'e shagon saida zannuwa sai gashi allah yasawa abin albarka fiye da zaton kowa cikin wata biyu yasa mu wani gida angama gina shi gyare gyare kawai ya rage nan ya sai mana ya shiga gyare gyare Bikin su bahijja ya rage sati d'aya muka koma sabon gidan mu Kowa yaga gidan alhamdullah sai son barka dan duk da bawani k'aton gida bane amma ba laifi dan za a iya sashi a layin gidajen masu kud'i Inda lokacin bikin nayi busy nice nan nice can dan nice kamar uwar salaha duk da kwa gidanmu aka kai taron saboda gudun wahalarwa Anyi biki lafiya ankai amare gidajen su sai fatan allah yabasu zaman lafiya ************************* *_BAYAN SHEKARA BIYU_* Zuwa lokacin abubuwa dayawa sun faru masu dad'i da akasin su ciki harda rashin inna asabe da mukai mutuwar data bigi kowa munje harcan munyi gaisuwa anan ne kuma allah ya had'a salima da wani bazawari yana da mata d'aya da y'ay'a hud'u koda ya nuna yana sonta bata wani musa ba ta amince duk da kuwa yace anan niger zasu zauna Muna dawowa itama hajara allah ya fito mata da wani sai dai ita bata da kishiya dan irin mazan nan ne da suka dad'e basu yi aure ba Haka kam aka had'a bikin akayi shi kowacce ta tare a gidanta munkai salima can niger sai fatan zaman lafiya Lokacin ahmad ya zama babban dilar atamfofi da shaddodi da lesuka arziki dai yana ta shigomana sai dai muce alhamdulillah zuwa lokacin ya mallaki motocin hawa nashi har biyu nima ya saimin d'aya duk da bawai fiya fita nayi da ita ba sai in zan d'akko kalim da walid daga makaranta ko zanje gidanmu ko gidan inna Lokacin ina da wani cikin wata biyar Nikam rayuwa sai dai nace alhamdulillah ina cikin godiyar allah a kullum rayuwa ta dai,dai ta komai ya shud'e kamar bai faruba _*TO NIMA ANAN ZAN CE ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH ALLAH NA GODE MAKA DA KABANI IKON KAMMALA WANNAN LABARIN LAFIYA KURARAKURAN DA NA AIKATA ACIKI YA ALLAH KA YAFEMIN ABUBUWA DA SUKA AMFANI AL,UMMA UBANGIJI KABANI LADAN HAKAN SAI KUMA MUN HAD'U A SABON LITTAFI NA NAN GABA INSHA ALLAH*_ _MASOYA INA MUKU FATAN ALKHAIRI DA IRIN K'ARFIN GWIWAR DA KUKA BANI NAGODE NAGODE ALLAH YA BAR K'AUNA😍🥰_ _*😍MAMAN 'DAN ALBARKA CE😍*_✍️