*TARKON SO!* _PAID BOOK ₦400 ONLY_ *_LOVE, BETRAYAL, DEPRESSION & SYMPATHY ALL IN TARKON SO!!!_* _Labari maid'auke da darasin Rayuwa, fad'akarwa ilimantarwa, dama Wa'azantarwa, gamida nishad'antarwa_ _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ (MRS_MLM GRAPHIX & NOVELS ALƘALAMI DA FASAHA STUDIO 💥 ✨ 💥) ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE 💞STORY....(28) TAWA K'ADDARAR 😢 FREE BOOK..., (29)GUBAR MATSAFA!!! HORROR STORY ☠️💀👹😈... (30)NUR RAINON D'AN FASHI!!! FREE BOOK. (31) ZUCIYA..(32) YARIMA ASHMAN🤴🏻 (THE PRINCE) PAID BOOK 300 ONLY.. (33) SILAR GRADUATION PARTY, HORROR ☠️💀😈👹☠️💀 FREE BOOK. (34) SULTHAN ANEEM🤴👑 PAID BOOK. (35) And know AKAN AIKIN MIJINA🧟👹🧟 FREE BOOK is (36). TANGARAS.... FAD'I KAFASHE PAID BOOK (37). BARRISTER NAZEEYAH PAID BOOK (38).. (39) CAPTAIN AMEESH FREE BOOK....(40) DAREN HANA BACCI ☠️ 💀 ☠️ (41) BARRISTER ARMAN! (42) TARKON SO! loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *TARKON SO!* PAID BOOK ₦400 ONLY _Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._ *Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM TAKUCE🥰🥰* ................................✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓ ........................ *INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM)* ```Gamasu buk'atar A tallata musu hajjarsu k'ofa bud'e take zaku iya Aiko tallanku A rubuce nasaka muku cikin shafin littafaina Akan farashi Mai sauk'i, .. Inakuke Y'an kasuwa Kuma kuzo Inayin logo graphics ko wanne iri had'ida cartons Art's design kudai kugarzayo domin mallakar naku cikin sauk'i...... Domin magana dani A WhatsApp 07064904617 OR 07031012948 ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 Queen 👸 of Writer's Hausa novels 📚📖📚 And design graphics``` ```Ina kuke ma'abota ƙamshi Mata da Maza nesa tazo kusadaku BINTOUR ALIEY PERFORM Duniyar ƙamshi Cikin rahusa da Rangwame muna maraba da masu dasayen ɗaya koma Y'an sari muna turaruka kamar:~ sandal flasks, sandal wood, sandal bangi, Senegalese kajiji, kabbasa, humra fara, da brown,musk, turaren gogawa Kala Kala, turaren tsinke, dadai sauransu.... Zaku iya Nemanmu A 07048605381, Or 07040154174 Whatsapp ko kira,... BINTOUR ALIEY PERFORM, DUNIYAR ƘAMSHI DA KECE RAINANI...... MUNA MARABA DA ZUWANKUUUU``` _JANUARY 2026_ _Jannuary 27/1/2026 Tuesday_ *_BISMILAHI RAHMANI RAHEEM_* _FREE PAGE 1 TO 5_ ............. Cikin Natsuwarta take ƙoƙarin tsallaka titin, ƙaran mota taji tazo dagudu kafin tayi wani yunƙurin tuni motar tabige, saidai Wanda yabigeta baitsaya ba ya gudu abinsa, Cikin tashin hankali y tsaida motar yafito ɗaukarta yayi direct suka wuce Asibiti Karɓarta Akayi akasoma treating ɗinta, allurai akamata sai ƙaramin dressing inda taji ciwo, kiransa akayi daga office dama office zashi ya tsaya taimaketa Yakawota Asibitin biyan kuɗin komai yayi dacewar yatafi zai dawo, Bayan a wanni tafarka nurse tagani kusada ita tana cire mata drip ɗinda akasamata, kallonta tasoma da kallon kanta tana mamakin meya kawota asibiti tunaninta ya tsaya can sadda aka bigeta da mota tana ƙoƙarin tsallaka titin layinsu, bayannan batasan komai daya faru ba, "Sannu kin farka," nursing ɗin tafaɗa Ɗagamata kai kawai tayi "Bari nagayama Dr kinfarka," Bayan mintuna ƙadan saigata sunshigo itada Dr ɗin Da murmushin Dr yace"Ah kinfarka kenan," ɗaga kanta tayi "A'a kodai baki magana ne," cewar nurse ɗin Murmushi tayi kafin tace"A'a inayi, waya kawoni asibiti wanda yabigeni ne,"? "No wanine dai daban waɗanda suka bugeki sungudu basu tsayawa ba wani bawan Allah daine yaganki ke yashe ƙasan cikin halin Neman taimako tundasu sungudu saiya ɗaukoki yakawoki asibitin," "Allah Sarki Nagode Dr amma ina yake namasa godiya,"? "Ankirasa gurin aikinsa amma zaidawo," Sallamarsa tatsaida Dr "To Masha Allah kinganshi nan, dama tambayarka take wai tamaka godiya," Murmushi kawai yasaki yana Binta da wani kallo mai ɗauke da ma'anoni daban daban Kasa juran kallonsa tayi musamman ganin yarda ya zubamata ido ta sunkuyar da kanta ƙasa tana wasa da ƴanyatsun hannunta dogaye dasuka sha zanen lalle Dr ne ya katse Shurun dacewa "Akwai inda yake miki ciwo yanzu," Girgiza kai tayi cikin natsuwarta tace"babu ciwo saidai inason komawa gida yanzu," Dariya sukayi mata Dr yace: "yanzu kuwa zaki koma, babu komai dama ƙaramin ciwukane Allah ya tsare lamarin amma dai ga wannan asiye waɗannan magungunan wannan plaster ɗin ko chamist za'a iya cirewa idan rauni ya warke, inkuma nan kika dawo to Shikenan," "To Dr Nagode" tafaɗa cike da tsarguwar kallonda guy ɗin yake mata, janyo ɗankwalinta tayi ta ƙara rufe kanta zuwa jikinta Gaisawa suka sakeyi da Dr yamasa Godiya kafin kuma yasiyo magungunan duka koda ya dawo ɗakin tana ƙoƙarin fitowa ganin Anturo ƙofar yasaka takoma baya da sauri "Sorry nabarki kina jira naje waje nema maki wani hijab domin na lura bazaki iya zama babu hijab ba," yafaɗa da sigar zolaya yana miƙa leda Ƙarɓa tayi cikin ladabi tace,"Nagode sosai," "To idan kingama kisameni waje muje gida hankalinki ya kwanta ko,"? Hijab ɗin tasaka aiko ya sauko mata har ƙasa kuma yayi mata kyau, fitowa tayi da ledan domin bata tsayacin abincin ba Harabar Asibitin parking space tahangosa jingine da motarsa yaɗan lumshe ido, Da sallama ta ƙaraso gurin, cikin fara'arsa ya Ansa mata tareda buɗe mata gaban motar yace "Bismillah" Shiga tayi shida kansa yarufe kafin ya zagaya Yashiga shima ya tada motar dai-dai inda aka bugeta ya tsaya Tareda kallonta yace"iya nan kawai nasani," Kanta ƙasa tace"barni ananma zan ida Nagode sosai Allah ya saka da Alkhairy" "Ameen amma bazan tsaya nanba dole muje naga gida domin kinsan sai ansake komawa asibiti dan bannye wannan ɗaurin bandage na goshinki," Nuna masa layinda zasubi tayi ganin yarda yanace mata Harbakin gidan suka isa, shiga gida tayi ta isko su mama da ya muda sunduba ko ina ba labarinta "Ah Umma Kinganta, ke ina kikaje daga Zuwa makaranta shiru" "Wallahi ya muda bugeni akayi yanzu haka wanda ya taimakeni yana daga waje," Fitowa ya muda yayi suka gaisa har zauran gidan yashiga suka gaisa da umma suka masa Godiya kafin tadawo itama tasake masa Godiya, wata ƙatuwar leda ya ɗauko ya bata, girgiza kai tayi alaman a'a "Wai nikam baki yarda dani bane yasa baki iya magana nifa ba kurma bane kuma dole ki ƙarɓa domin nasani ba roƙana kikayi ba," Murmushi"a'a bako ɗaya" "To ki ƙarɓa daga yau ai munzama ɗaya Ni sunana Abid kuma ni engineering ne, Bancika zama Nigeria ba amma yanzu ƙaddara mai ƙarfi takawo Nigeria kuma har layinku, au karkice wannan engineer ɗin Akwai surutu amma dai bani lambarki, dakuma sunanki," Murmushi kawai tayi masa tanajin wani baƙon lamari, "Sunana Suhana, Wayana ya ɓata domin dashi nafita ɗazun kumaga bana hayyacina so tadai wayar tadai ɓata," "Eyyerh nikuwa garin gaggawa nasaka lura da wayarki, amma dai Shikenan to saina ƙara dawowa Nagode kidinga kula lokacin fita," Tana murmushi tace: "in Sha Allah ngd," Gida takoma da kayan Shikuma yawuce yana murmushi domin dole sai haƙansa ya cimma ruwa dole yarinyar nan tafaɗa *TARKON SO!* _BASEERATA ITA CE ARZIKINA 😍_ *(MRS_MLM ALƘALAMI DA FASAHA STUDIO 💥 ✨ 💥 07064904617)* Whatsapp number 07064904617 or 07031012948 *TARKON SO!* _PAID BOOK ₦400 ONLY_ *_LOVE, BETRAYAL, DEPRESSION & SYMPATHY ALL IN TARKON SO!!!_* _Labari maid'auke da darasin Rayuwa, fad'akarwa ilimantarwa, dama Wa'azantarwa, gamida nishad'antarwa_ _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ (MRS_MLM GRAPHIX & NOVELS ALƘALAMI DA FASAHA STUDIO 💥 ✨ 💥) ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE 💞STORY....(28) TAWA K'ADDARAR 😢 FREE BOOK..., (29)GUBAR MATSAFA!!! HORROR STORY ☠️💀👹😈... (30)NUR RAINON D'AN FASHI!!! FREE BOOK. (31) ZUCIYA..(32) YARIMA ASHMAN🤴🏻 (THE PRINCE) PAID BOOK 300 ONLY.. (33) SILAR GRADUATION PARTY, HORROR ☠️💀😈👹☠️💀 FREE BOOK. (34) SULTHAN ANEEM🤴👑 PAID BOOK. (35) And know AKAN AIKIN MIJINA🧟👹🧟 FREE BOOK is (36). TANGARAS.... FAD'I KAFASHE PAID BOOK (37). BARRISTER NAZEEYAH PAID BOOK (38).. (39) CAPTAIN AMEESH FREE BOOK....(40) DAREN HANA BACCI ☠️ 💀 ☠️ (41) BARRISTER ARMAN! (42) TARKON SO! loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *TARKON SO!* PAID BOOK ₦400 ONLY _Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._ *Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM TAKUCE🥰🥰* ................................✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓ ........................ *INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM)* ```Gamasu buk'atar A tallata musu hajjarsu k'ofa bud'e take zaku iya Aiko tallanku A rubuce nasaka muku cikin shafin littafaina Akan farashi Mai sauk'i, .. Inakuke Y'an kasuwa Kuma kuzo Inayin logo graphics ko wanne iri had'ida cartons Art's design kudai kugarzayo domin mallakar naku cikin sauk'i...... Domin magana dani A WhatsApp 07064904617 OR 07031012948 ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 Queen 👸 of Writer's Hausa novels 📚📖📚 And design graphics``` ```Ina kuke ma'abota ƙamshi Mata da Maza nesa tazo kusadaku BINTOUR ALIEY PERFORM Duniyar ƙamshi Cikin rahusa da Rangwame muna maraba da masu dasayen ɗaya koma Y'an sari muna turaruka kamar:~ sandal flasks, sandal wood, sandal bangi, Senegalese kajiji, kabbasa, humra fara, da brown,musk, turaren gogawa Kala Kala, turaren tsinke, dadai sauransu.... Zaku iya Nemanmu A 07048605381, Or 07040154174 Whatsapp ko kira,... BINTOUR ALIEY PERFORM, DUNIYAR ƘAMSHI DA KECE RAINANI...... MUNA MARABA DA ZUWANKUUUU``` _JANUARY 2026_ _FREE PAGE 6 TO 10_ .............kwana 2 kawai yayi Saigashi yadawo tana dawowa daga islamiyya itada Amna Ƙawarta suka ganshi ƙarasawa sukayi tare saukowa yayi daga kan motar fuskarsa cikeda fara'a "Malamai Andawo," Murmushi tamasa tareda sallama gaisawa Sukayi Kafin Amna tayimusu sallama ta wuce, "Amma Meyasa bakayi magana A gidan ba katsaya koda a soro ne,"? "Kai dubeni fa ƙananan kaya ne jikina daga gurin aikin nafito nakasa samun natsuwa saina ganki nazo," Murmushi tayi Kawai kanta Ƙasa "Konayi laifi da hakan,"? Yafaɗa yana wani shagwaɓe fuska Ganin Abinda yayi yasa kata sakin dariya Ahankali dai yajanye ra'ayinta da zuciyarta domin Abid akwai iya soyayya da tsara kalamai da nantake zai iya sace zuciyar macce, "Kinga shiga kigayama Umma zamu koma asibiti acire Miki wanann bandage ɗin," Da to ta ansa tashiga ta'aje jakanta tagayawa Umma "To Suhaba nasandai kalan tarbiyyar da muka Miki amma Hakan bazai ƙara sani sake maimaitamiki kibi Ahankali ba kuma kiriƙe mutuncinki duk inda kike kada kimanta da tarbiyyarki da mutunciki kuma dan Allah kiriƙe talauci mu," "To umma in Sha Allah" Fitowa tayi hijabinta har ƙasa sukatafi tinbata sake dashi a firaba harta sake, cire bandage akayi Saida yakaita shopping ganin bata zaɓi kayan dayawa ba yasaka yamata siyayyan harda waya, kafin suka dawo gida Fitomata da kayan yayi harzuwa soron kafin yace: "Zanwuce inason komawa aikin kafin yamma," "To Allah yatsare Amma kayannan basuyi yawa ba kafa kashe kuɗi sosai," "Waya gaya miki na kashe kuɗin,"? "Kamanta Gabana Akayi," "Amma ai baganki aka cire kuɗin ba ko," Murmushi tayi "Nagode Abid Nagode sosai," "Ya Isa hakan niba danki gode nayiba Kawai nayi saboda kiyi Farinciki dakuma..," sai yayi Shuru Saurin ɗagowa tayi takalleshi ganin yayi Shuru cikin faɗuwar gaba tace: "dame kuma,"? "Saboda ina sonki Suhana! Tunda idanuwana suka faɗa kanki narasa natsuwata bansan yaya zafin shigar so yake ba saida na haɗu dake Suhana, ƙaddara Itace wadda takawo gareki harna kaiki asibiti ina sonki Suhana ina sonki please zaki Aureni Dan Allah," Ya ƙarasa maganar yana durƙusawa kan gunwawinsa tareda zaro zoben hannunsa yana miƙata fuskarsa ɗauke da silalan hawaye Batayi mamaki ba domin dama tajima tana jiran ya furta yana sonta domin tajima da kamuwa saidai shafa ɗan masu kuɗine duk da batasan waye Ubansa ba amma dai tasan dole daga gidan masu kuɗi yafito "Kinyi Shuru Suhana kodai banmiki ba? Banine type ɗin mazanda kike so,"? Murmushi tayi tareda karɓar zoben hannunsa tana ƙoƙarin sakawa yariƙe hannun cikeda nuna farinciki yace: "you men I gree to me,"? "Eh na amince Abid babu wata Macce a duniya da zata kalleka tace batason ka domin komai Kanada shi, saidai dan Allah kada kamanta niba ƴar kowa bace Ni ƴartalakawa ce kada kasamun sonka daga baya kagujeni kada kajefani *TARKON SO!* abin wanda bazan iya fitaba kuma ka juyamun baya dan Allah," ta ƙarasa maganar cikin rauni tana hawaye Cikin damuwa yaciro Hanky ɗinsa yasoma goge hawayenta "kidaina faɗin haka Suhana babu Ruwan so da kuɗi ko talauci kuma banzo da niyar yaudaranki ba tabbas nikaina na faɗa a *TARKON SO!* Wanda kece sila ina roƙonki da kisoni koda kwatankwacin sonda nake mikine," ya faɗa shikanshi yana hawaye "Na amince na amince maka Abid inasonka zan Aureka," Murmushin jindaɗi yayi tareda saka mata zoben "To ki goge hawayen kada umma tace na dokar Mata Auta," Dariya tayi tana goge fuskar ta Fira suka ɗanyi kafin ya wuce Tundaga ranar soyayya mai ƙarfi tashiga tsakaninsu soyayya kulawa yake nuna mata sosai wanda kaf gidansu Suhana babu wanda baisan dashi ba kuma kirkinsa kullum ƙaruwa yake, harma Anyi magana dashi kan ya turo iyayensa Amma yace tinda takusa gama degree ɗinta abari ta ida saboda yasan halin babansa sungama shiri abari tagama sai ayi komai lokaci ɗaya, har Zuwa makaranta da dawowarta duka Abid ne ya hana ta kalli kowa sai shi duk masu Zuwa ta koresu saboda tagama Afkawa *TARKON SO!* Saidai abinda yake damunta haryanzu baitaɓa bari tayi magana da kowa nasa ba kuma batasan inane gidan nasu yakeba amma dai dole babansa babban mutum ne koda taso sanin hakan saiya toshe hanyar da zaisa kowa ya zargesa domin kulawar da girmama dayake basu kamar ba ɗan masu kuɗi ba,. "Suhana nidai ina tsoron irin wannan soyayyar dakika jefa kanki haka, ba'a yiwa namiji soyayya mai zurfi haka koda Kuwa mijinka ne balle Saurayinka mazan basuda amana balle tausayi Suhana bawai ina Miki fatan wahala ko mugun fata bane a'a ina gujemiki faɗawa *TARKON SO!* wanda yakeda hatsari," Hunmmmm"Amna kenan ai saidai kuma kada asake dan wallahi *TARKON SO!* Kam harma ya haɗiyeni duka, wallahi idan babu Abid ko inaga zanma iya mutuwa wallahi Inasonshi fiyeda yarda zaki fahimce kalamaina Abid na dabanne duk mutumin da yazauna dashi dole ya sosai domin yanada baiwa fiyeda tunaninki *TARKON SO!* duka muna ciki nida Abid kuma nanda lokaci kaɗan in Sha Allah zamu mallake juna kawai kimin Addu'a da fatan nasara Amna banda mugun baki," Shikenan Allah yayi abinda yafi zama Alkhairy," "Alkairine ma in Sha Allah" Zuwansa school ɗin ɗaukarta shine abinda ya katse firansu, yau harda bata wata suka gaisa kan ƙanwarsa ce sosai take cikin Farinciki ........Suhana ƴace ga Malam Bukar maigona manomi ne sosai daga ƙauyensu idan sukayi shida mutnen ƙauyen saboda Amanarsa sai sugama duka Abashi yaje birni yasiyar musu garin wannan kasuwanci ya haɗu da umma har sukayi aure Dukansu masu ƙaramin ƙarfi yakama haya Abirnin kafin a hankali harya siye gidan, Sunada Yara 3 Muda Zainab Suhana, Zainab tayi aure shima muda haka Dukansu ma sunada yara 2 inda Suhana Itace Auta kuma Itace kawai tarage wanda yanzu tana shekaran ƙarshe a karatunta na health......... Alhaji Raqib dala shine mahaifin Abid wanda yanada Mata 3 yara 10 Uwargidansa Jamila tanada yara 5 sai Zuwaira tanada 3 sai Amina tanada yara 2, Dukansu babu wanda yake cikin takura ko wahala domin Dukansu Abba yasake musu kuɗi sunayin Abinda Sukaga dama musamman yaran Amina dana Zuwaira Kusan kansu haɗe yake basa ƙaunar jamila wanda Abba kuma yana masifar ƙaunarta domin itace matarsa ta farko tun baida harya samu tayimasa halaccin da yawa shiysa yakasa mantawa wanda suma hakan yake musu zafi suke tsanarta da yaranta Afakaice wanda suma Amina da Zuwaira bawai zaman tsakani da Allah suke ba Kawai sunayine domin cutar da Jamila sukansu ɗaya idan tasamu dama takan cutar da ɗaya. Daga cikin yaran Hajiya Jamila Adeel shine babba kuma yana ƙasar Turkiya kammala PHD ɗinsa ɓangaren physiology, sai sauran ƙannesa namiji ɗaya mata 3 2 sunyi Aure sai Autarsu kawai tarage, Duka yaran suna kama da juna Bama kamar Abid da kuma Adeel dan kana iya ɗaukar Uwa ɗaya ta haifesu domin sun ɗauko kamannin Abba ne saidai haske Kawai Adeel yafi Abid saboda shi mamarsa farace shiko Abid yanada baƙi amma ba Sosai ba acikin ƙannensa Abid shine na 3 , suna Cikin waɗanda Abba yakeji dasu ganin Adeel baya ƙasar yasaka Abba ɗaura Abid kan kujeran Md na Company ɗinsa hakan ya ƙara masa damar yin abinda yaga dama batareda Abba yasani ba ɗaura shi Yaƙara wutar gaba tsakaninta da Amina amma bata nuna mata ba Kawai tana shirinta ne Cikin ƙasa....... Ana gobe graduation ɗinsu kuɗi Kuwa Abid ya kashe matasu kamar hauka har faɗa sukayi kan yadaina kashe kuɗin, amma yanuna mata ai itace Kawai garesa kuma ya mata Alƙawarin kan suna gama graduation A ranar za'a kawo kuɗin Aurensu, murna sosai Suhana tashiga.. kallonsa jazy yayi yana zuƙar shisha yace"wai dagaske wannan local ɗin zaka aura anya ba tarko kake mata ba," Dariya yasaki yana fidda hayaƙin shesar hancinsa da bakinsa Yace: "kai naka tunanin kamar Ni zan iya Auran wannan kucakar? Inaaa nadai cika burina Kawai na manta da Ita," "Wai dama Abid ba sonta kake ba,"? Cikin mamaki TY yayi tambayar "Ƙwarai kuwa kokai abinda yasa tasanka saboda cire mata shakku kaina kuma nayi Amfani da ita ne saboda cika wasu buruka nawa to amfaninta zai ƙarasa ƙarewa ne zuwa gobe dan inason yagata kamar kwali," Dariya suka sake dukansu da shewa banda TY dakejin tausayin yarinyar domin yasan tana sonsa ba kaɗan ba "Amma idan kayi hakan wallahi baka mata Adalci ba kuma kaci amanar soyayya bayan ita badan kuɗinka take sonka ba dan Allah take tareda kai kuma gashi duka iyayenta sun Amince maka dan Allah Abid kada kajefa *TARKON SO!* Wanda zaisaka rayuwarta a garari," "Kai dan Allah rufamin baki nafika sanin badan kuɗina take sona ba domin Kuwa bata taɓa riƙon kuɗinba kai ko gidansu da ƙyar suke iya Ansa wani abu dazan basu nasani basada ƙwaɗayi Kawai dai Ni bana sonta ban taɓa sonta ba inason yin amfani da ita nacika burina kuma nacika ɗayan saura ɗayan," "Wane burin kacika," "Yadda mana dama ni Kawai nayi soyayya da itane shine burina domin kunce bata kula maza shine Kawai nashiga wannan game ɗin kuma nayi Nasara tafaɗa Shikenan saidai inason inyagata gaskiya, gobe Wada haka komai ya gama kammala tunda tafaɗa *TARKON SO!* dole nayi nasara,"................... _BASEERATA ITA CE ARZIKINA 😍_ *_(MRS_MLM GRAPHIX & NOVELS ALƘALAMI DA FASAHA STUDIO 💥 ✨ 💥)_* WHATSAPP NUMBER 07064904617 07031012948 *TARKON SO!* _PAID BOOK ₦400 ONLY_ *_LOVE, BETRAYAL, DEPRESSION & SYMPATHY ALL IN TARKON SO!!!_* _Labari maid'auke da darasin Rayuwa, fad'akarwa ilimantarwa, dama Wa'azantarwa, gamida nishad'antarwa_ _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ (MRS_MLM GRAPHIX & NOVELS ALƘALAMI DA FASAHA STUDIO 💥 ✨ 💥) ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE 💞STORY....(28) TAWA K'ADDARAR 😢 FREE BOOK..., (29)GUBAR MATSAFA!!! HORROR STORY ☠️💀👹😈... (30)NUR RAINON D'AN FASHI!!! FREE BOOK. (31) ZUCIYA..(32) YARIMA ASHMAN🤴🏻 (THE PRINCE) PAID BOOK 300 ONLY.. (33) SILAR GRADUATION PARTY, HORROR ☠️💀😈👹☠️💀 FREE BOOK. (34) SULTHAN ANEEM🤴👑 PAID BOOK. (35) And know AKAN AIKIN MIJINA🧟👹🧟 FREE BOOK is (36). TANGARAS.... FAD'I KAFASHE PAID BOOK (37). BARRISTER NAZEEYAH PAID BOOK (38).. (39) CAPTAIN AMEESH FREE BOOK....(40) DAREN HANA BACCI ☠️ 💀 ☠️ (41) BARRISTER ARMAN! (42) TARKON SO! loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *TARKON SO!* PAID BOOK ₦400 ONLY _Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._ *Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM TAKUCE🥰🥰* ................................✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓ ........................ *INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM)* ```Gamasu buk'atar A tallata musu hajjarsu k'ofa bud'e take zaku iya Aiko tallanku A rubuce nasaka muku cikin shafin littafaina Akan farashi Mai sauk'i, .. Inakuke Y'an kasuwa Kuma kuzo Inayin logo graphics ko wanne iri had'ida cartons Art's design kudai kugarzayo domin mallakar naku cikin sauk'i...... Domin magana dani A WhatsApp 07064904617 OR 07031012948 ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 Queen 👸 of Writer's Hausa novels 📚📖📚 And design graphics``` ```Ina kuke ma'abota ƙamshi Mata da Maza nesa tazo kusadaku BINTOUR ALIEY PERFORM Duniyar ƙamshi Cikin rahusa da Rangwame muna maraba da masu dasayen ɗaya koma Y'an sari muna turaruka kamar:~ sandal flasks, sandal wood, sandal bangi, Senegalese kajiji, kabbasa, humra fara, da brown,musk, turaren gogawa Kala Kala, turaren tsinke, dadai sauransu.... Zaku iya Nemanmu A 07048605381, Or 07040154174 Whatsapp ko kira,... BINTOUR ALIEY PERFORM, DUNIYAR ƘAMSHI DA KECE RAINANI...... MUNA MARABA DA ZUWANKUUUU``` _JANUARY 2026_ 29/1/2026 THURSDAY JANUARY _FREE PAGE 11 TO 15_ SECOND TO THE LAST FREE PAGE IN SHA ALLAH ...................yau cikin Farinciki tawaye gari, tunda safen take kiran Abid tayita ringing bai ɗauka ba hakan yasa tayi tunanin kodai wani uzurin ne ya riƙesa, hakan yasan tayi wanka kawai tawuce acanma ganin har anzo kanta gurin raba AWARD ɗin amma baizoba tasake kiransa saidai wannan karon kashe wayar take, harta ansa suka dawo takasa samun natsuwa da walwala kuma wayarsa kashe "Wai meke damunki ne bayan yau Yakamata ki nuna Farinciki fiyeda ko Yaushe," Cikin damuwa tace: "Ya kamata Ace Abid yana gurinnan amma dubi haryanzu babu wani labarinsa ɗazu bai ɗaga kiraba ba yanzu kuma wayar sam babu network bata Zuwa duka," "Hunm Abid Allah yasa Bawani shafin yaudaran zai buɗe ba bayan Acan gida Abba ya tara Mutane kan cewar za'azo Neman auranki," "Haba Amna kimasa zato Maikyau mana nibansan me Abid yamiki ba kwatata baki ƙaunarsa," "Bawai ƙaunarsa ne banayi ba Suhana nadai kasa yarda dashi ne," "Yarda kamar wacce? Bayan Ni na amince dashi haka gidanmu, Abid bashida wani mugun hali ko makusa kedai Kawai saboda Unlce Hamza kike aikata hakan, kuma ni babu Unlce Hamza araina kuma bazai taɓa samun gurbi ba domin Abid ya gama mamaye komai a raina babu sauran wani gurbi dazan iya bawa Wani dakinsan yarda nakesonsa da bazaki dinga kawomin irin waɗannan kalaman ba, ƙofa buɗe take aike zaki iya Auran Unlce Hamza ɗin, Mtsww bazaki bar mutum da damuwarsa ba tunda ba tayani damuwar Zakiyi ba amma kike Neman ɓatamun raina a banza," Barin wurin tayi tana masifa da cigaba da gwada kiran Abid ɗin, Sam bataji haushi ba tamata uzuri domin ta fahimce tana cikin *TARKON SO!* Harsuka gama bikin babu Labarin Abid hakan yasa takoma gida sukuku Koda mutane suka soma Zuwa dan Already baba yayi gayya kan za'azo Neman Auranta duk ƴan'uwa sun hallara amma Shuru number sa Kuwa taƙi shiga "Suhana anya kuwa yaron nan baishirya Walaƙantamu bane a idan duniya gadai mutane amma Shuru shi babu ko alamansa balle ƴan'uwasa" Cikin tsananin damuwa domin tafi kowa Shiga tashin hankali tace: "A'a baba kumasa zato Maikyau bana tunanin zaiyi hakan Matsayin yaudara domin yana sona kuma Bama hakan yake ba ni tsorona ma Allah yasa wani abin baisameshi ba," "Ke dallah rufewa mutane baki Saikace gareki aka soma soyayya idan ba mayaudarin bane meyasa shi ba'asamun wayarsa kuma babu ko ɗaya daga dangin nasa, kaga bukar kawai kaje ka sallame kowa kace suyi haƙuri yaron ya kira kan wani uzurin Rashin lafiya ya kama babbansa abari sai wani lokacin zasuzo," cewar inna Hure Miƙewa Suhana tayi takoma ɗaki tana cigaba da gwada kiransa amma bata zuwa hakan yasa tarushe da kuka sam takasa yarda da cewar Abid zai shirya mata hakan matsayin yaudara Shigowa Amana tayi ɗakin tasoma lallashinta, Baba kuwa cikin nauyi da kunya dakuma baƙincikin ya sallame mutane dole ya dawo cikin gidan cikeda baƙin Cikin maidasa ƙaramin mutum da wanann Yaron yayi Haka mutane suka watse kowa da Abinda yake Faɗi wasu naganin dama ai Ƙarya ce ina ɗan talaka damai Kuɗi zasu haɗu? Wasu na faɗin ƙwaɗayi ne yakaisu nan kowa dai da abinda yake faɗa, Sauran dangin haka suka watse masu jimami da gulma duka sunayi kusan ko runtsawa batayi ba tayi kuka sosai har zazzaɓi ya saukar mata harzuwa lokacin kuma taƙi ta yarda cewar Abid mayaudari ne yajefata *TARKON SO!* Zuwa safiya kuwa jikin ya matsa mata dole Sukayi asibiti magunguna akabata da allurai dakuma faɗan cire damuwa domin damuwace ke neman taɓa zuciyarta Zuwa tunanin ta Bayan bata shawarwari da dokokin kiyaye lafiyarta ya basu sallama suka koma gida, sosai baba da umma Sukayi mata faɗan Cire wannan abun aranta amma takasa saboda tana sonsa sosai tagama faɗawa *TARKON SO!* Ganin abun natadai yaƙi sauƙi Inna Hure tamaidata gidanta saidai babu wani cigaba, A ɓangaren Abid Kuwa a daren aka kwaɓarsa tayi Ruwa domin Kuwa ɗaya daga cikin ƴanmatansa aka taso da Yaro kan cewar shine Ubansa abinda yayi masifar ƙona ran Daddy kenan yasa yace ranar dole ya dawo gida batareda yasan meke faruwa ba, dole yabari sai zuwa safiya jirginsa yatashi da safen yana hanyar barin airport yaga kiranta ganin taƙi daina kiransa ya kashe wayar duka daga bisani kuma yacire layukan yana jan tsaki ta watsar dasu, Koda ya koma gida ganin abinda yake faruwa yaso ɗaga masa hankali amma dayake shi ɗan barikine ya kafe kan Ƙarya suke masa, akace ayi gwajin DNA Siye likitan yayi yabada wani result daban daga ƙarshe dai dole suka haƙura dacewar ɗansa, wanann dalilin yasa Daddy yace dole saiyayi aure, Shikuma bai shirya Auren yanzu ba domin baigama sheƙe ayarsa ba yabar ƙasar yakoma Malesia can ya ƙarasa sheƙe ayarsa Cikin turawa. Kwanakin sunja har kimanin wata 8 kenan harzuwa lokacin Suhana takasa dawowa normal kullum Cikin saka ran ganin dawowar Abid gareta take amma Shuru ciwonta kuwa yana ƙara tsananta, dole inna Hure tamaidata gida ranar suna Zaune tayi Shuru kamaryarda tasaba, wani yaro yashigo yace ana sallama da Suhana, "Waye" cewar Umma "Yace TY ne Abokin Abid," Da Sauri Suhana tawaiga ta kalle yaron tana ƙoƙarin Miƙewa umma ta riƙeta tace kaje kace ya shigo," Kiran baba tayi dama banesa yakeba yazo kusanma tare suka shigo A mutunce TY yagaidasu Cikin damuwa da nuna farincikin ganin TY tace: "Ina Abid ɗina yana nan ko? Kagaya musu Abid ba mayaudari bane Domin yana sona nima ina sonshi, TY ka ƙaryata abinda mutane suke cewar wai ƙwaɗayin Abin duniya nake, TY ka ƙaryata cewar Abid ba Samarin Shaho bane baisakani a *TARKON SO!* ba," Ganin duk yarda tawani fita hayyacinta yasaka Yasoma hawaye "TY ya mutun ne,"? "Kaga yaro faɗamuna meke faruwa meke tafe dakai,"? Cewar baba "Baba kuyi haƙuri ku yafemun banyi daniyar cuta ba wallahi bansan niyar Abid bamai Kyau bace, dama ba son Suhana na tsakani da Allah yakeba kawai yayi Amfani da itane domin cika wani buri nasa, kuma," duk Abinda Abid ɗin Yadaɗa na nufinsa kan Suhana ya faɗa musu yana hawaye Shaƙe wayan rigarsa tayi cikin wani yanayi tace: "ƙarya kake Sam Abid bazai aikata hakan gareni ba Ƙarya ne wallahi Ƙarya kakeyi," Janyota mama tayi baba daka mata tsawa "Kinatsu Sunana Saikace gareki aka fara yaudaran ko nine ko mamanki tamutu ai iyakar tashin hankalin da zaki nuna balle wai dan saurayi ya yaudareki kidawo hayyacinki," "Baba kabarta Abunda ciwo ace wanda ka yarda dashi shine zaicuceka amma wallahi Suhana gaskiya nake gaya miki wannan dalilin yarabani dashi amma kalli kiga wallahi Abid ba mutumin kirki bane," Bata wayarsa yayi photonan Abid suka Bayyana yana rungume da wata baturiya photona kala kala An ɗaukesu wasu suna kissing juna wasu suna rungume, "Waɗannan photonan ba Editing bane shine dakansa yayi posting ɗinsu yana shirin Aure da ita ne" Cikin tashin hankali take kallon photonan tabbas Abid ne kenan da gaske yajefata *TARKON SO!* Kuma ya Aure wata ba itaba ashe dama haka soyayya da mazan suke, Ƙara tasaki tareda sakin wayar ta Faɗi ƙasa. Cikin tashin hankali sukayi kanta, Ruwa suka yayyafa mata amma bata dawo hayyacinta ba hakan yasa dole sukayi Asibiti da ita, Ganin Irin yarda ciwon nata yakai yatada hankalin likita domin Kuwa takamu da ciwon damuna Depression mai tsanani wanda yanzu yana fatan ciwon baikai ga ƙwaƙwalwarta saita farka zasu tabbatar idan kuwa yakai to shakka babu Suhana ta haukace, Kuka Umma take sosai da tsinewa Abid, Nanne likitan yasamu labarin duk kan wannan guy ne daya kawota Asibitin shikanshi yajinjina yaudara irin tawasu mazan, Harzuwa dare bata falka ba hakan yasa baba ya koma gida Mama ce Kawai tarage Bacci ɓarawo ne yasace ta wanda cikin daren Suhana ta farka, cikin mugun yanayi na gushewar hankali fishe ƙarin ruwan tayi jini yana zuba bako takalmi Ƙafarta kanta babu ɗan kwali tafice, batasan inda tadosa ba tafiya Kawai takeyi tana ƙarawa da gudu,. Sai zuwa Assuba mama tafalka saidai me? Babu suhana balle labarinta hankali tashe taje gurin likitan aka soma nemanta amma Shuru CCTV aka duba can aka hangeta tafice, "Tabbas hasashena yazama gaskiya Suhana ta haukace" Ƙara mama tasaki tareda faɗuwa, taimakon gaggawa akabata, zuwansu baba yasa suka fita nemanta harda gurin ƴansanda amma Shuru tun suna karai har suka fidda Suhana kuwa mota tagani aje ta itace Kawai tashige bayan batareda kowa yasani ba, driver yana Zuwa yaja motarsa yanufe Abuja yabar kano............................. _*(MRS_MLM GRAPHIX & NOVELS ALƘALAMI DA FASAHA STUDIO 💥 ✨ 💥 07064904617)*_ Whatsapp number 07064904617 or 07031012948 *TARKON SO!* _PAID BOOK ₦400 ONLY_ *_LOVE, BETRAYAL, DEPRESSION & SYMPATHY ALL IN TARKON SO!!!_* _Labari maid'auke da darasin Rayuwa, fad'akarwa ilimantarwa, dama Wa'azantarwa, gamida nishad'antarwa_ _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ (MRS_MLM GRAPHIX & NOVELS ALƘALAMI DA FASAHA STUDIO 💥 ✨ 💥) ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE 💞STORY....(28) TAWA K'ADDARAR 😢 FREE BOOK..., (29)GUBAR MATSAFA!!! HORROR STORY ☠️💀👹😈... (30)NUR RAINON D'AN FASHI!!! FREE BOOK. (31) ZUCIYA..(32) YARIMA ASHMAN🤴🏻 (THE PRINCE) PAID BOOK 300 ONLY.. (33) SILAR GRADUATION PARTY, HORROR ☠️💀😈👹☠️💀 FREE BOOK. (34) SULTHAN ANEEM🤴👑 PAID BOOK. (35) And know AKAN AIKIN MIJINA🧟👹🧟 FREE BOOK is (36). TANGARAS.... FAD'I KAFASHE PAID BOOK (37). BARRISTER NAZEEYAH PAID BOOK (38).. (39) CAPTAIN AMEESH FREE BOOK....(40) DAREN HANA BACCI ☠️ 💀 ☠️ (41) BARRISTER ARMAN! (42) TARKON SO! loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *TARKON SO!* PAID BOOK ₦400 ONLY _Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._ *Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM TAKUCE🥰🥰* ................................✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓ ........................ *INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM)* ```Gamasu buk'atar A tallata musu hajjarsu k'ofa bud'e take zaku iya Aiko tallanku A rubuce nasaka muku cikin shafin littafaina Akan farashi Mai sauk'i, .. Inakuke Y'an kasuwa Kuma kuzo Inayin logo graphics ko wanne iri had'ida cartons Art's design kudai kugarzayo domin mallakar naku cikin sauk'i...... Domin magana dani A WhatsApp 07064904617 OR 07031012948 ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 Queen 👸 of Writer's Hausa novels 📚📖📚 And design graphics``` ```Ina kuke ma'abota ƙamshi Mata da Maza nesa tazo kusadaku BINTOUR ALIEY PERFORM Duniyar ƙamshi Cikin rahusa da Rangwame muna maraba da masu dasayen ɗaya koma Y'an sari muna turaruka kamar:~ sandal flasks, sandal wood, sandal bangi, Senegalese kajiji, kabbasa, humra fara, da brown,musk, turaren gogawa Kala Kala, turaren tsinke, dadai sauransu.... Zaku iya Nemanmu A 07048605381, Or 07040154174 Whatsapp ko kira,... BINTOUR ALIEY PERFORM, DUNIYAR ƘAMSHI DA KECE RAINANI...... MUNA MARABA DA ZUWANKUUUU``` _JANUARY 2026_ _30/1/2026 JANUARY 2026 FRIDAY_ _FREE PAGE 16 TO 20_ ```LAST FREE PAGE, IDAN KINA KANA KUNA MUNA BUƘATAR COMPLETE ƊINSA ZAKU IYA BIYAN ₦400 KAWAI DOMIN MALLAKARSA... DAN ALLAH KADA KISIYA KIBAWA WANI, KADA KISIYA KI FIDDAMINSHI WAJE YIN HAKAN ƘARYA ALƘAWARI NE KUMA DA KWAI CUTARWA DAN ALLAH MUGUJE CIN AMANA, ALLAH YASA MUDACE............ MRS_MLM GRAPHIX & NOVELS ALƘALAMI DA FASAHA STUDIO 💥✨💥 07064904617``` ..............Suna daf da shiga Abujan motarsa tayi faci dole yabarta nan yaje neman mai gyara domin kaɗan yarage su ida shiga gari, Jinshuru yasa tasake fitowa daganan tayi tafiyarta Wahala da yunwa sukasa dole tasamu gefen bola tazauna tareda jingina bayan wani dutsen take Bacci ya ɗauketa. Su Umma Kuwa Neman duniya sunyi amma basu ganta har wurin ƴansanda akabada report ɗin ɓatanta amma Shuru Kimanin wata ɗaya yanzu kenan babu wanda yasan inda take Umma kullum cikin kuka take, Abid kuwa yajima da kulle babinta ya manta da ita gaba ɗaya ko TY daya ɗauko masa labarin ta da sanar masa yanzu haka ta haukace ba'amasan inda take ba "Kaga TY ni maganar lafiyanta ko ciwonta Ganinta ko rashin ganinta duk baidameni ba itace tasaka kanta a wahala waya gaya mata anayiwa namiji soyayya 100 percent ai indai Namiji ne bataga komai ba ma kuma ni kada kasamun maganarta itace tajefe kanta *TARKON SO!* soni Babu Abinda yamun zafin najima da mantawa da Ita dama can bawani sonta nake ba kawai dai taburgeni nayi soyayya da iya ne kuma nayi so shikenan wannan laifintane shiga *TARKON SO!* Banawa ba," "Amma kasancewar ba dagaske kake sonta ba kuma kanuna har aurenta zakayi? Wallahi Abid kai mugune kacutar da Suhana kasata a *TARKON SO!* daga ƙarshe kuma kagujeta kaji tsoron Allah Abid Allah bazai Barka ba domin Allah ba Azzalumin sarki bane kazo acigaba da neman yarinyar nan idan akasameta ka wanke laifinka ka Aureta kafiddata *TARKON SO!*," "Bura'uba TY dama Kai ɗan iskane bansani ba? Mahaukaciyar kake cewa na aura? Ni kamar ni Abid zan aure mahaukaciya? Lalle ma guy nan karainani to koda tana cikin hankalinta ne ni Abid nafi ƙarfinta wallahi balle tana a mahaukaciya, kai bari kaji in gaya maka wallahi koda ganina zaisa tafita daga *TARKON SO!* na tadawo hankalinta to saidai tamutu da haukanta ta ƙare cikin *TARKON SO!* saboda itace tajefe kanta, kaima daga Yau kada kasake nemana inba hakaba wallahi saina walaƙantaka Mtsww," yanke Voice call ɗin yayi duka tafeda jefashi a blocking, Ahankali yake saukowa daga jirgin fuskarsa ɗauke da Ƙawataccen murmushinsa mai ƙara masa masoya da tsantsan Kyau, idansa sanye da farin Glass fuskarsa ta Ƙawata da sajensa mai kyau tamkar wani Balarabe suite ne jikinsa ɗayan Hannunsa riƙe da wayarsa Ɗayan kuma yana cikin Aljihunsa, Yana saukowa ɗayan security ɗinsa ya karɓo akwatinsa mota yashiga kusan Mota biyar tazo tarbansa shine ya shiga ta tsakan wadda tafi kyau, DR ADEEL RAQIB DALA kenan kwararre kuma masani kan nazarin halayyar ɗan Adam wanda yasamu lambobin karramawa da yawa, anyi masa tayin aiki can ƙasar wajen amma Momynsa takafe kan Dole yadawo Nigeria tanason ganinsa kusada ita tunda kuka ƙannensa sunyi Aure kusan shine Kawai babba yanzu hakan yasa dole yanufo Nigeria, Suna cikin tafiya yaji driver yata birki da ƙarfi haryana matsawa baya saurin ɗago idansa yayi kafin yayi tanbayan meke faruwa yaga wata budurwa cikin halin hauka bako abinda yadameta tana wucewa gabansu kaɗan ta zauna tana zane ƙasa, daga inda ta zauna indai basu matsa baya suka jaye mata ba zasu iya takata, Fitowa ɗayan security ɗin yayi cikin masifa daniyar ɗauketa mari saboda ta tsaidasu Fitowa Abid yayi yace: "dakata Samuel baka Ganin batada lafiya kuma zaka daketa da tanada hankali ai bazata fara Saida ranta ba, kudinga tausayi mana," "Sorry sir abinne daban takaici tafaye ƙoƙarin saida ranta ko ɗazu hakan tamuna," "Wai dama haryanzu ana samun cases na mahaukata Watse agari kuma harda nan,? Ba kaisu ake gidan mahaukata ba," "Sir nanfa ba ƙasar waje bane dakomai nasu yake kan tsari da tausayi nan bamada shuwagabannin Ƙwarai kuma kasan Abuja babu ruwan kowa da kowa, shiga mota Kawai mu ƙarasa," buɗemasa motar yayi Jinjina kansa Kawai yayi tareda sake maida kallonsa kanta rigar jikinta harta yage harwani wari take fiddawa zanen da take ya kafe da ido a nazarin da Yamata kamar nata haukan yashafe ɓangaren soyayya, ɗauko jakarsa yayi daga kayan biscuit dayazo dasu yaciro kusada ita yamatso ya ɗan sunkuya yabata zabcewa tayi tasoma turawa baki harda ledan ko kallonsa batayi ba Ahankali ya furta,"kidaina ci da leda kici Ahankali kuma," ɗagowa tayi sunayin arba dashi tasake ƙara tareda Miƙewa taruga cikin dajin Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya miƙe ya shiga motar suka nufe gida, Murna sosai sukeyi da dawowarsa nan kuma Abba yake masa zancen Aure Yakamata yayi aure "Abba aɗan ƙaramin lokaci dan Allah," "Lokacin zai ƙare ne Adeel wanann karon babu ɗaga ƙafa in Sha Allah Saikayi auren nan," cewar Momy Dariya Abba yayi Koda yakoma ɗakinsa yarasa dalilin da yasa mahaukaciyar tadawo masa arai, tambaya biyu Kecin ransa "Me yasa bayan hada ido dashi tayi ihu tagudu,"? "Shin da gaske hasashensa na haukanta yashafe *TARKON SO!* ne,"? Baida wanda zaibashi ansa kuma ita ba hankali ba balle yasamu ansa gareta, Koda yazo cikin bacci mafalkai yayita yi Harda ita wai tana Neman taimakonsa Gari na wayewa yafita inda yaganta jiyan nan yaje amma babu ko alamanta yanemeta sosai amma baigantaba ba hakan yasa dole ya dawo Kwana biyu da dawowarsa Abba yajashi suka fita acsn aka naɗashi MD ɗin Company Ancire Abid wanda dama bayanan, gajiya da hayaniyar yasaka yafito shi kaɗai yana hanyar dawowa yaji yadake wani Abu Cikin sauri ya tsaya ga mamakinsa yaga wannan mahaukaciyar ce, Cikin sauri ya fito ɗaukarta yayi Asibiti mafi kusa yakaita Saida sukayi mata wanka kafin suka dubata, nan yajima suna tattaunawa akan matsalan haukar nata, ɗayan gidansa dake maitama road yakaita tareda aje masu Kulawa da ita, ya ɗauke alwashin saiya sama mata lafiya daga shi sai Abokinsa Absar yasan abinda yake faruwa, sosai Suhana tasaba dashi dama bata haukan duka saidai kullum cikin zane take na zuciya da mashi, "Kace Abaka lokaci gameda zancen Auran naka amma Shuru Adeel wai so kake sai bayan raina zakayi aura kai,"? Cewar momy cikin haɗe rai "No momy bahaka bane Kinga banjima da dawowa bane kuma banshirya da zancen bane amma nanbada jimawa ba zakuji ni," "Kaga zamu samu matsala dakai ta wannan ɓangare naga shi baban naka yana ƙoƙarin biyeka to ni nagaji inason ganin kayi aure naga naka zuri'a Kaduba matanda suke yawan kawo maka tallan kansu amma kaƙi Ni bansan wace kalan macce kakeso ba kodai ka kawo wadda zaka aura koni nasama maka," "Ai bama saikin Wahalan dakanki ba yanzu haka mungama magana da Aminina Alhaji sabo mun yanke hukunci kuma munsaka lokacin kan cewar nanda sati Uku zamu ɗaura musu Aure da Aziza," Zaro ido yayi cikin tashin hankali yace: "Abba Aziza fa," "Ƙwarai Kuwa kowa ya amince da hakan kaima kuma dole ka Amince idan kuma nunamin zakayi ban isaba kamar yarda shi ɗan'Uwanka Abid yanuna to Shikenan," Miƙewa Abba yayi yabar parlourn Cikin damuwa yaje kusa da Momy yana kama Ƙafarta yace: "kinjifa Daddy kinsan waya keson Auramun? Aziza fa wallahi Momy ko shakka banayi wanann saidai in shawaransu Mama Zuwaira ne yaya zasumin haka dan Allah," hawaye yasoma zubdawa Ɗada uwa sai Allah jansa tayi jikinta tasoma lallashi tareda bashi magana masu daɗi "kada kabijire maganan mahaifinka kaji" "Amma Momy inada wadda nakeso fa," "Wacece? Me yasa tuntuni baka gabatar da ita ba Adeel lokaci ya ƙure yanzu amma zan lallasheshi koda daga bayane saika Aureta ɗin," "No momy bazan iya karya Alƙawari naba," Miƙewa yayi yabi Daddy A Parlour yasameshi zarginsa kuwa yazama gaskiya domin ya tarar mama Zuwaira tana taƙara hasa wuta kan lamarin Zama yayi gefe yace: "kayi Haƙuri Abba kada kayi fushi na amince da zaɓinka,," Miƙewa yayi yabar gurin Yana jin Abba yana Allah yamasa Albarka, gidansa yakoma tana zaune ɗakin da yasata kamar dai kullum tana kan zanenta ko Yanzu duk tawatsar da gashin kanta, Ido ya zuba mata yana murmushi baisan dalili ba yana jin daɗin zama kusada ita yason kallonta yana nishaɗi idan suna tare, wayarsa ya fidda ya dinga mata photona hasken Camera yasaka taɗago ta kalleshi, washe masa baki tayi tareda miƙa masa hannu Alaman yazo saida Yamata wani photon kafin yazo, kama hannunsa tayi tana nuna masa zanen tareda ɓata fuska tasoma hawaye Tausayinta ya saukar mata domin yasani tana kan tuna wani abu ne Shiyasa take hakan, abincinda yazo mata dashi ya buɗe yabata dakansa taahiga ci, itama ɗiba tayi tabashi abaki, kafin nan idansa yakai kan zoben hannunta Saida gabansa yabuga domin kamar ya taɓa ganin zoben gurin Abid, kama hannun nata yayi kafin kuma ta ɗaura kanta saman ka faɗansa take tayi bacci Shikuma zoben yake kalla yana nazarin zoben Shigowa Absar yayi yana murmushi domin yajima tsaye photo da video ya tsaya ɗaukarsu Shiyasa yajima Ganisa yasaka Ahankali ya kwantarda ita kan katifar Kafin yajanyo hannun Absar suka fito parlourn Zama Adeel yayi tareda jingina jikin kujeran yana rufe idansa, Adeel"anya baka faɗa *TARKON SO!* ba Kuwa,"? Buɗe idansa yayi ya kallesa da mamaki yace: "*TARKON SO!* fakace Absar haba banfa san taba kuma maybe ma tanada wanda takeso kawai dai zan iya yarda na faɗa Tarkon tausayi dan wallahi ina matuƙar tausayin yarinyar wato da zanga wanda yayi silan jefata wanann hatsarin ko,"? "Saika ɗauke mataki ba," "Hunmm mataki mummunan kuwa," "To idan ya kasance wanine daban fa wanda keda matsayi," "Koma waye shi Absar saina saka yagane darajar Macce domin shi ɗin Azzalumi ne kadubi ƙarancin shekarunta yarinyace fa duka shekarun nata bazata wuce 25 ba amma gashi saboda kasancewarsa azzalumi taƙare a *TARKON SO!* Kuma na hauka, koma ina iyayenta," "Dr ba iya tausayi kawai kakeda ba ka yarda dani Harda soyayya tana damunka bana shakka Adeel kaima ka faɗa *TARKON SO!*," "kaga Absar iya tausayi ne kawai" "To ai daga tausayi soyayya take farawa, ka yarda kawai Adeel ka faɗa *TARKON SO!*, yawwa Amma fa barinta nan Akwai hatsari ina gudun Randa su Abba zasu sani babu wanda zai wankeka daga zargin wai dan Allah kake tare da ita, kuma zancen gaskiya Haramun ne namiji ya kaɗaita da wadda ba maharramarsa ba saboda shaiɗan, Yakamata kasan Abunyi," Gyaran zamansa yayi yana zama Serious yace: "Nikaina ina tunanin hakan kuma ƙarin damuwar nanda sati Uku za'a ƙara kangeni domin Daddy zai aura min Aziza kaga bansan yaya zan ƙara samun damar kulawa da itaba, kuma nasani idan macce da namiji suka haɗu na ukkun su shaiɗan ne duk da nasan kaina amma dai Saboda kare addini, Saboda haka na yanke shawara kan cewar za'a ɗaura muna Aure da ita a ɓoye," Cikin kaɗuwa Absar yace: "aure faka ce yaya zaka aure mahaukaciya kuma yaya zakama iyayenka bayani ita kanta idan tadawo hayyacinta yaya zaka yi da ita,"? "Babu wanda zai sani daga Ni sai kai sai Allah saiko wanda zai ɗaura Auran, bayan tasamu lafiya zamu hannatata ga iyayenta kuma zan saketa daga yanzu har zuwa lokacin babu wanda zai sani, dan Allah kabani damar yin hakan domin taimakamata tasamu lafiya Absar," "Shikenan Yaushe za'ayi Auran kuma wakake ganin yanada sirri da zamu nemesa ya ɗaura Auran," "Mlm liman nasanshi sarai kuma zan gaya masa gaskiya nasan babu wanda zaiji," "Yaushe za'ayi" "Yanzu ma tashi muje Kawai" Gidan Mlm liman sukaje A masallaci suka sameshi bayan sun keɓe dashi sunyi masa bayani jinjina lamarin yayi kafin kuma sanin halin Adeel da dubin niyarsa dakuma kaucewa suyi ɓarna yasaka ya Amince bayan anyi sallah aka ɗaura da mutane kaɗan duk da basusan waye Angon ba amma dai sun shaida Auren kan sadaki duhu 100,000 ranar da Farinciki ya kwana, Absar kuwa Shine wanda Amna zata Aure wajen samina suka haɗu a Abuja domin tasamu aiki, Kusan tare za'ayi bikinsu da Adeel saidai kawai suyi waya da Adeel bata taɓa ganinsa ba amma dai tasan yanada kirki A yaune mutanen Babban Masallacin jumu'a suka shaida Auran Adeel da ziza Acan Kano kuma Absar da Amna Ana ɗaura Auran yabar gurin Kano kawai yanufa gurin Abokinsa Absar domin can zasuyi reception ɗinsa, Sam baya ƙaunar ganin Aziza kawai saboda Daddy ya Aureta Yana isa yabige wani dole ya tsaya Allah yasa baiji ciwo ba hargida yakawosa ganin yanayinsu yasaka yataimakesu nan kuma yaji Labarin yarinyarsu data ɓace fatan Alkhairy yamusu kafin suka wucewa reception ɗinsu Ankai amarya Aziza tana cikeda Farincikin mallakar mafalkinta na Dr Adeel saidai babu Ango baizoba gaba ɗaya Yanacan tareda mahaukaciyarsa, Sai washe gari yaje gidan koshi saboda saboda gujewa zargin mutane ganin ko kallo bata ishesa ba yasaka ƙawarta bata Shawaran zubamasa maganin tada sha'awa mai ƙarfi, ai kuwa tasamu yana shiga wanka tazuba masa ga lemu ɗaya tace tasaka amma tazuba masa Uku, shirinsa yayi Saida yagama harzai fita kuma ya dawo ya ɗauke lemun yasha sosai kafin yafito yana sha, Ganin yana shan lemun yasaka Takoma ɗakinta cireda murna domin tarkonta ya kama mata saidai kafin ta ankaro tashin motarsa kawai taji, Da ƙyar ya isa ɗayan gidansa inda mahaukaciyarsa take yashiga ɗakinta yashiga samunta yayi duk ta yaga kayan jikinta hakan Yaƙara taimaka masa gurin tada sha'awarsa baya cikin Halinsa tuni ya.................................. KASH LAIFIN DAƊIN ƘAREWA! BAWAI LITTAFIN YA ƘARE DUKABA A'A SAIDA LABARIN YA ƘARE IYA NAN NA FREE PAGE CIGABAN ZAIZO AMMA CIKIN PAID BOOK WATO NA KUƊI, ₦400 KAWAI ZAKA ZAKI BIYA DOMIN SAMUN CIGABAN LABARIN WATO COMPLETE BUK ƊIN......... ```SHIN MEZAI FARU BAYAN WANI ABU YA SHIGA TSAKANINSU DA SUHANA? SHIN SUHANA ZATA WARKE? ABID ZAIDAWO? SHIN IDAN ABID YADAWO MEZAI FARU IDAN YAGANO SUHANA TAREDA YAYANSA? SHIN WANE MATAKI ABBA MOMY ZAI ƊAUKA IDAN YAGANO ADEEL YAYI AURE BATARE DA SANINSU BA? MEYE DALILIN MAMA ZUWAIRA NA HAƊA AURAN ADEEL DA AZIZA? WANE MATAKI ZASU ƊAUKA IDAN SUKA GANE MAHAUKACIYA YA AURA ITACE UWAR GIDANSA? MEZAI FARU IDAN ADEEL YA FAHIMCI ABID NE SILAN HAUKAN SUHANA? SHIN SUHANA ZATA KOMA GIDA? ADEEL ZAI SAKETA? BAYAN SAMUWAR HANKALINTA SHIN ZATASO ADEEL? ABID ZAIYI NADAMA? WANI ABU ZAI SAMESA? MEZAI FARU A GABA? NACE WAI MEZAI FARU GABA CIKIN PAID PAGE WATO NA KUƊIN? NASAN DUKANKU KUNADA WAƊANNAN TAMBAYOYIN KUMA KUNA SON AMSARSU KUMA SAMUWAR AMSARSU YANA DAGA GARENINE KAWAI KU BIYA 400 KACAL DOMIN SAMUN CIGABAN LABARIN...... NICE DAI TAKU HARKULLUM WATO ✍️ MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KKHAUSAR QUEEN OF WRITER'S HAUSA NOVELS ALƘALAMI DA FASAHA STUDIO 💥✨💥``` _BASEERATA ITA CE ARZIKINA 😍_ *_(MRS_MLM GRAPHIX & NOVELS ALƘALAMI DA FASAHA STUDIO 💥 ✨ 💥 07064904617)_* WHATSAPP NUMBER 07064904617 OR 07031012948