🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud Bismillahi rahmanir raheem Allah yanufa nagama Allah gatan bawa Lfy Seku sake sabon zama domin ga sabon darasi nakawomuku Innayi kuskure pls kutunasar dani *page 1* Sauri yake ya isa gida sabida yaga bakwai na safiya tayi. Tunda yaje sallar asuba bedawoba yana masallaci seyanzu Addua yake Yi azuciyarshi Allah de yasa Aisha taga dama ta tashi daga baccinnata na qaddara Tundaga shigarshi falo yafahimci adduarshi bata amsuba duba da ganin falon dayayi ahargitse kamar filin dambe duk da de dama sabon falonne zama acikin wannan yanayin Jikinshi asanyaye yahaura sama inda dakinta yake Ilai kuwa Tana kwance akan gado tana sharar bacci Binta yayi da kallo zuciyarshi nakuna sabida tun jiya yashaida mata zekoma bakin ayki yau jirgin karfe takwas zehau zuwa phortercot amma shine ko tashi a bacci batayi ba Inda sabo yasaba da halinta Juyawa yayi yakoma dakinshi domin yayi wanka sabida yasan ko toilet dinta yace zeshiga yayi wanka seyakusa amai sabida karni da zarnin da toilet din yakeyi Cikin Rabin awa har yagama shiryawa cikin kakinshi na soja yayi kyau sosai sabida dama kyakkyawanne Jakarshi yadauko sannan yadauko key din motarshi dakinta yanufa haryanzu Tana bacci Tashinta yayi Koda tabude ido taganshi tsaki tayi sannan tace Amman wallahi al-ameen kaidan rainin wayone yanzu fisabilillahi ina bacci zakazo katasheni Beyi mamakiba Dan yasaba dajin abinda yafi haka daga gareta Nizan wuce yabata amsa Kudi yaajiyemata kimanin dubu Dari uku a kan bedside drower kallon kudin tayi awulakance sannan tace namenene wannan Nacefanene kiyi amfani dashi kafin nadawo sabida inna tafi wata uku zanyi kafin nadawo kan ubance inji Aisha tafadi tana sakkowa daga kan gadon sannan tace wallahi kayi kadan zakayi wata ukunne zaka mikomin 300k wallahi baze yiwuba tafada yayinda ta zubar da miyaun daya taru abakinta ajikin bangon dakin Al-ameen bameson hayaniya bane Dan haka yace se nawa kike so 500k tabashi amsa bemusaba yadauko yakara mata sannan yace senadawo pls kiyimin addua Agayas tabashi amsa gamida komawa takwanta Fita yayi wani kurtun sojane yazo dasauri yaamshi kayansa yasa aboot sannan yabudemasa bayan motor yashiga sannan Shima yazaga mazaunin direba yatada motor sukafita yayinda motoci biyu na sojoji sukasa motor atsakiya suka nufi Airport suna zuwa kai tsaye jirgi yashiga Dantuni aka gama shirya komai jirginsu yadaga zuwa rivers state Safe trip alameen Love you all Maman Yusuf [3/18, 09:43] Zahra muhd mahmud💃: 🍀🍀🍀🍀 🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 2* Tunda alameen yafita taci gaba da baccinta bata tashiba se Tara sannan tamike tashiga 🚽 tayo alwala tayi sallar asuba 😳 Tana idarwa kitchen tanufa madara ta kwaba akofi da Milo tazuba ruwan sanyi tajuya yayi kauri kamar chocolate Tadauko gorar faro tadawo falo tafarasha Aduniya babu abinda Aisha ta tsana irin girki Sam batason yinshi shiyasama bata iyaba Zamanta keda wuya taji ana ringing bell dasauri taje bakin kofar taleka Dan ganin waye Ihu tasa tun kafin ta bude kofar Tana budewa suka rungume juna ita da bakinnata kawayentane su biyu Kai tsaye dakin Al ameen tamusu masauki dan batason su rainata insukaje nata dakin Afalonshi suka zauna hira suka shigayi dawadda tadace dawadda bata daceba suyi gulmar wannan suyi ta waccan Can kuma tafara basu labarin yadda suke kwanciyar aure da mijinta kamar yadda suka saba (waiyyazu billah) Shewa suke kawai suna kara zugata suna fadin eshat baby baki da wasa Dariya tayi tabasu labarin yadda suka rabu yau da alameen Daya daga cikin kawayennatane mesuna Ruky tace wo mutuniyar kina wuta muna binki da petur ina namu salary din tunda kin tatsa muma seki sammana koya kikace zuly baby A wannan gaskiyane wacce aka Kira da zuly tabada amsa eshat ce tafara mgn haba sisters harse kun roka ay kunwuce hakan agurina danhaka ku kwantar da hankalinku nifa wlh kunfiyeminshi so dubu agurina Danni Al ameen dashi da banza duka daya Suke. Kuma sabida nasan zanbaku naku kasonne yasa nace seyakaramin kudin Dankaka zanbaku 200k kuraba Ihu sukayi suka rungumeta suka hada baki gurin fadin heyyy se madam Allah de yabiya Hajiya. *ASALIN LABARIN* al-ameen jibrin sulaiman shine cikakken sunanshi matashine Dan shekaru 35 da haihuwa. dane ga rt major general jibril sulaiman Mahaifinshi Dan asalin garin kanone awata anguwa daake Kira lungun gabari canne asalin tushensu amma sanadin aykin soja yasa yadawo kaduna da zama a malali yake da zama alayin sultan road Hamshakin mekudine ajihar kaduna domin ajerin masu kudi nagarin in akace daya to tabbas shine nabiyu Matarshi daya mesuna Hajiya binta suna kiranta da umma yaransu hudu. Kabeer shine nafari sannan alameen se munawwara da autarsu amal gidan alhaji jibrin gidane gidan tarbiyya Dan yaransu gaba daya babu mehalin banza Mahaifiyarsu nabasu tarbiyya Dede gwargwado kudi besa tayi watsi da tarbiyyar yarantaba tunbayan da mahaifinsu yayi rt yakoma fannin business nakasa da kasa yanada kamfanoni a fadin jahohin nigeria mutumne shi metsoron Allah bashida buri dawuce a yaransa yasamu megadonsa a gidan soja kullum adduarshi kenan inda Allah yataimakeshi ya bashi alameen tunda alameen yafara mallakar hankalin kanshi yaji yana shaawar zuwa aykin soja Koda yatuntubi mahaifinsa da batun bakaramin farinciki yayiba baayi satiba yasamomishi aykin dayake akwai hanya shiko kabeer accounting yakaranta yanzu haka yana ayki a cbn yanada mata daya Da yaronshi guda daya mesuna Waleed kasancewar sunan abbansu yaci munauwara kuwa yanzu Tana js3 yayinda auta amal ke primary 4 tunda alameen yafara aykin soja gabadaya hankalinshi yamaidashi abangaren aykinshi kullum burinshi yataimaki kasarsa lokacin a kaduna yafara aykin kamin ayi posting dinshi zuwa Abuja kamar kullum yauma yataso daga ayki da misalin karfe shadaya nadare a nda yake aykin dan haka ta Badarawa yabiyo dan zefi mishi saukin isa gida yawuto bustop kadan Dede galadima road jikin katangar gidan Baba boss yaganta tsugune Tana kuka ga gurin yayi shuru babu mutane har yawuce seyaji yanason sanin meyasa ta kuka kuma take zaune abakin titi ribas yayi yadawo gurinta layin galadima road din yashiiga Dede gidan kallon kwallo yayi parking sannan yafito yatako da kafarsa zuwa inda take sallama yamata agigice tadago kanta tana kallonshi kara matsawa kusada ita yayi yace yanmata meyafaru ne kika zauna anan kina kuka ganin uniform din soja ajikinshi ne yasa tace aranta bari infada masa maybe yataimakamin cikin kuka tace wlh mamanace tawuni yau Tana wankau har zuwa dare sannan tasamu kudin dazamuci abinci dashi tunsafen bamuci abinciba shine yanzu ta aykoni insiyo garin rogon dazamu sha bansan yaakayiba kudin suka fadi shine nake kuka dannasan yau seta kasheni tafadi Tana sake rushewa da kuka yaisa haka alameen yafadi yana kallonta balaifi tanada kyau dede gwargwado kuma yarinyace dabazata wuce 18years ba yasunanki yatambayeta sunana AISHA tabashi amsa inane gidannaku nunamasa gidan tayi da hannunta danba nisa taso muje yace da ita zaromishi ido tayi tace wlh najemata ba sakonnan yankani zatayi Dan Allah kawuce ka kyaleni anan bazata yankakiba nizan biyata kudin Amman Anshi Wannan Kijewancan shagon kisiyomuku kayan tea 2k yabata godiya tashiga yimasa kamar zatayi sujada dagudu ta tsallaka titin tasiyo kayan tean dawowa tayi tace nasiyo gaba tayi yana binta abaya harsuka isa kofar gidan yace shiga kiyimin Sallama da mamannaki wucewa tayi tana murmushi Dan ita yau jitake kamar sallah saboda zasu sha tea Wanda rabonta datashashi tun kafin babanta yarasu yanzu ko kimanin shekararsa hudu da rasuwa 😜 mamanta Data fito taga sojane ke sallama da ita cikintane ya murda dakyar suka gaisa sannan yamata bayanin abinda Aisha tafadamasa yakara dabata hakuri sannan yadauko kudi a aljihunsa kimanin50k yabata yace tayi hkr duk sanda yasamu lokaci zedunga lekosu godiya Mama takeyi harda hawaye sallama yamata yakarasa gurin motarshi yashiga yanufi gida *wacece Aisha* love you all Maman Yusuf [3/18, 09:47] Zahra muhd mahmud💃: 🍀🍀🍀🍀 🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *Page 3* Aisha Bello Musa shine asalin sunanta haifaffiyar garin kadunace acikin anguwar Badarawa Sunan mahaifinta malam Bello mahaifiyarta kuma sunanta maimuna suna kiranta da inna Su ukune agurin iyayensu Aisha itace tafarko se kannanta guda biyu zaituna da Umar Shekarar Aisha 18 mahaifinsu yarasu tun Tana js1 Mahaifiyar itace taci gaba da kulawa dasu har zuwa yanzu da Aisha ke ss2 awata makarantar gwamnati dake anguwarsu Kannanta ma duk government schools sukeyi Rayuwace suke mecike da kunci Dan abunda zasuci yafi karfinsu se inna tayi wankau suke samu suci abinci so daya arana Aisha yarinyace me dogon buri arayuwarta kuma bata da godiyar Allah ko kadan Tahadu dasu Ruky da zuly ne amakarantarsu inda halinsu yazo daya suka kulla kawance Basuda ayki dayawuce suyi gulmar kawayensu har gida ansha biyo Aisha akan tayi gulmar wata akureta Mahaifiyarta macece me sakaci da tarbiyar yaranta tun bayan mutuwar mijinta Wanda hakan yasamu asaline asanadin zafin talaucin dasuke fama dashi kwasam segashi Allah yaturomusu alameen Tunda alameen yatafi besake zuwa gidanba hasalima baya biyowa ta unguwarsu Aisha tafi inna Damuwa darashin zuwannashi sabida tunda tadora ido akanshi taji takamu dasonshi Har bakin titin anguwarsu take zuwa tatsaya kozata ganshi babban abinda yasa takesonshi mijine na nunawa kawa itako bata da buri dayawuce ace taburge kawayenta Yau jummaa dawuri alameen yataso daga ayki ta Badarawa yabiyo har yawuce layin Su Aisha se yatuno da ita danshi harga Allah yamanta dasu tun bayan barinshi gidansu kwana yayi yashiga layin Dede kofar gidan yatsaya Aisha ce atsaye azauren gidan Kai ba dankwali takira me agwaliba Tana siya tun agurin tafarasha fadi take Kai malam wannan da tsami Mamakine yacika alameen ganinta dayayi ahaka gashi tasa wata 👕 Data bayyana halittar kirjinta Dan har ta saman rigar ana ganinsu Hon yamata dasauri takai dubanta inda taji hon din dagudu takarasa fitowa tanufeshi dasauri alameen yadauke idonshi daga kallonta sabida yadda take gudun yasa halittar kirjinta yin wani juyi na musamnam sabida Allah yawadata ta dasu Karasowa tayi jikin motor Tana dariya Sannu dazuwa soja sunan data kirashi dashi kenan daurewa yayi yayi murmushi yace yauwa kanwata Kashigo mana daga ciki tabashi amsa Fitowa yayi suka shiga zauren gidan gaisheshi tayi Yaamsa sannan yace lalle bakyason shiri Dani tunda bakya muamala da dankwali kunyace takamata dagudu tajuya Tashiga gida tasako hijab sannan tafadawa inna sojan rannan yazo murnace takama inna dasauri tace uwaki Aisha shine kika barshi awaje yisauri kije ki kirashi yashigo dasauri tadawo gurinshi tamishi iso zuwa cikin gidan Kan tabarmar da inna tashimfidamasa yazauna gaisheta yayi cike da girmamawa sannan yasanar dasu sunanshi dana mahaifinshi Inna da Aisha ne suka hada baki gurin cewa Alhaji jibrin sulaiman de Wanda mukasani mamaki tambayar tabashi sabida arude suka masa ita eh shi yabasu amsa Ajiyar zuciya sukayi dukansu daganan inna tabashi tarihinsu yatausayamusu sosai inda daga karshe yayi musu alkawarin kulawa dasu tundaga wannan lokaci alameen yamaida gidan inna kamar gidansu inyazo sallama kawai yake yashiga sosai yake musu hidima dantuni yasauyawa su Aisha makaranta ita da kannenta Yayinda ita kuma Aisha kullum sonshi Karuwa yake azuciyarta zuwa yanzu har waya yasemata iPhone6+ burin aisha yafara cika dantuni tasauya tayi kyau namusammam ga sutura Tana shiga ta alfarma bata da wata damuwa data wuce ta auri alameen insuna waya so tari tasha yunkurin sanardashi halin datake ciki seta kasa yau alameen ne yakawomusu ziyara bayan sungaisa da Inna ta tashi tafice dama zata barkane Aisha dawowa tayi kusa dashi tazauna tace Yaya alameen kamar yadda take kiranshi juyowa yayi Yana kallonta ganin yadda tanatsune yasa yagane mgnr dazatayi me muhimmaci ce sabida kwatakwata Aisha bata da natsuwa yaakayine kanwata yatambaya kunyace tarufeta amna bata dazabi dayawuce tasanar dashi yaya Don Allah zaka iya aurena? Jin tambayar yayi kamar saukar aradu danshi Sam bayason Aisha amatsayin wacce ze Aura danyafison mace me natsuwa AA yabata amsa kuka tasamishi tana Don Allah kataimaka kaaureni wlh tunda nafara ganinka naji inasonka katausayamin sonka zeiya kasheni wlh tafadi Tana ruko kafarshi dasauri yamike yace amma Aisha bakida hankaliko taya zan iya auranki Bari kiji infadamiki bakya cikin jerin macen danakeson in Aura Danhaka bazan boyemikiba wlh banasonki kiyi hkr kinemi wani yana gama fadin hakan yajuya yafice daga gidan ranshi abace innace tashigo taga Aisha kwance akasa dasauri takarasa kusa da ita ga mamakinta farin kumfa tagani yana fitowa daga bakinta agigice tadagota ina babu numfashi ajiyeta tayi tafita tsakar layin Tana neman taimako napep akasamo akasa Aishan aciki inna Tashiga suka nufi asibiti 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 zahra Muhammad mahmud *page 4* Koda isarsu asibitin likitocine suka rufu akanta seda suka share awanni biyu sanna suka fito Inna dasauri ta sha gaban daya fara cikinsu Likita ya jikinnata Dasauki yabata amsa Sannan yace kibiyoni office yajuya yanufi office dinshi inna nabinshi abaya Bayan sunzaunane likitan yace mama meyasami yarinyarki hartake yunkurin kashe kanta tahanyar shan fiyafiya Hankalin inna ne yatashi dajin abinda likita yace Dakyar tabashi amsa da wlh bansaniba nide nasan bata dawata damuwa danko yauma lfy nafita nabarta dawowa nayi naganta a yadda nakawomuku ita Murmushi doctor din yayi sannan yace kituntubeta tabbas akwai abinda yake damunta zaki iya zuwa kiganta dan tajima dafarkOwa godiya Inna tayiwa doctor din sannan tanufi dakin da Aishan take Tana shiga suka hada ido daita dasauri takarasa bakin gadon tarukota Kuka Aisha keyi tanacewa Inna nashiga uku alameen yace baya sona wlh inna įnasonshi zan iya rasa raina akansa kitaimakeni Inna Dankari itace kalmar data fito abakin Inna ajiyar zuciya tayi sannan tace Aisha inbanda rigima irin taki inake ina Aminu yafi karfinki nesa bakusaba shine Dan shirme harda yunkurin kashe kanki sabida shi to wlh inbacci kike kifarka Aminu baze sokiba sabida ke ba tsarar auransabace Kuka tasawa Inna kamar zata mutu hankalin Inna tash yayi rarrashinta tashigayi dakyar tayi shuru bacci yayi awon gaba da ita Yau Monday Alameen ne yataso daga ayki gidansu Aisha yanufa sabida tunda yajita shuru kwana biyu bata dameshi dawayaba yasan tahakura dason datake mishi Shiga gidan yayi kamar kullum kannen Aishan ne kawai agidan suma daalamun fita zasuyi ganinshi yasa suka nufeshi gaisheshi sukayi sannan yatambayesu inasu innanfa Suna asibiti suka bashi amsa meyafaru sukaje asibiti waye ba Lafiya Aunty Aishane tasha fiyafiya tun shekaranjiya shine aka kwantardasu innalillahi wainna ilahirrajiun itace kalmar da alameen yake nanatawa aranshi ko shakka babu yasan shine silar shan fiyafiyanta Arude yatambayesu wanne asibitine amsa suka bashi dacewa suma can zasu Kai abinci juyawa yayi yace to kutaho mutafi Sun isa asibitin lokacin Aishan na bacci Inna seda tayi mamakin ganinshi Gaisheta yayi gami da tambayar me jiki amsawa tayi cikin sakin fuska inda takara dabashi hkr abisa katobarar da Aishan tayimasa Kunyace takamashi matuka inda yagaza cewa komai Muryar Aishan ce takatsesu dacewa yaya kazo dubanine dasauri yanufi gurinta yayinda Inna taja kannen aishan suka fice daga dakin Gefen Gadon yazauna yakamo hannunta yarike yana kallonta tausayintane yakamashi ganin wai duk akanshi takeson barin duniya Why Aisha? Itace yafurta Kuka tasamishi tana Dan Allah Yaya ka aureni ko bakasona wlh ni inasonka inka gujeni bansan yadda zanyiba tafadi cikin kuka wanda yakarya zuciyarsa Dan alameen mutumne metausayi rarrashinta yashigayi da kalamai masu sanyi Yace kiyi shuru kinji naamice zan aureki amma sekin yimin alkawarin zaki cigaba dasona kobayan muñyi aure Kai tadaga sannan tace har inmutu inasonka yaya nagode Da alfarmar dakamin hira suka sha tasoyayya wacce azahirin gaskiya alameen tausayinta kawai yakeyi basoba kamar yadda tadauka se shabiyun dare yamusu sallama yawuce da kannanta yaajiyesu gida shima yawuce nasu Gidan da burin gobe zema mahaifinsa mgn akan zeyi aure danso yake cikin wata guda ayi auran dangani yake kamar Zatasake shan fiyafiyar. maman yusuf [3/18, 11:11] Zahra muhd mahmud💃: 🍀🍀🍀🍀 🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 5* Koda alameen yama mahaifinsa mgn akan yanason ya auri Aisha be hanashiba sabida dama kullum adduarshi Allah yaba aminun matar daze Aura tagari Mahaifiyarshima fatan alkahairi tamishi jin cewa Aishan bayar kowabace bedamesuba sude burinsu Allah yabasu zaman lfy Tuni aka sallamo Aishan daga asibiti aka shiga hidimar biki sosai mahaifin alameen yasaki kudi ahidimar bikin Kowa yaga hotonsu da alameen acikin kawayenta mamakin inda tasamoshi sukeyi itako Aisha abunnema yasamu se jijji dakai take ita adole tawucema saa Inna tagyara Aisha sosai inda aka kawo lefenta akwati goma shabiyu cike da kaya na alfarma harda key din mota Wayyo jamaa kuzo kuga murna gurin Aisha Andaura aure akan sadakin naira dubu dari inda akabada dukiyar aure naira miliyan biyu Jamaa Sun sami damar Halattar daurin aure aciki harda megirma gwamnan jahar kaduna inda shine yazama wakilin ango yaamsama alameen auren Aisha ahannun waliyyinta malam Adamu kani ga mahaifinta bayan daurin aurene akayi walima da da misalin karfe biyar kuma sukaje dinner agaskiya shaanin bikin yakayatar anci ansha Masha Allah Se misalin karfe takwas motocin daukar Amarya sukazo Jamaa sukai tashiga da yan biki da yan gayyar sodi Dan aje aga mazaunin Amarya Aisha dakyar aka rabata da inna bayan tamata fada sosai Tana kuka aka shige da ita mota Ankai Aishan gidan iyayensa tukun Sosai suka tarbesu hannu biyu cikin mutunci dazaa tafi da ita dubu dari Momy taba Amarya Sannan akawuce da ita gidanta dake rabah road babu nisa sosai dagindan iyayennasa gidan yatsaru matuka sabida mahaifin alameen ne yayi komai yace Aishan base tazo dakomaiba Yan rakiyar Amarya sunwatse inda yaraage daga Amarya se aminanta Ruky da zuly Abokan angone suka rakoshi su biyar bayan raha dasukayi sukayimusu adduar zaman Lfy da, zuria dayyiba sannan suka sallami su ruky da 50k sukadaukesu suka maidasu gida umartar Aisha yayi dataje tayi alwala tazo suyi salla bamusu taje Tayo shidama tuni yayi jansu sallah yayi rakaa biyu tanuna godiyarsu ga Allah bayan sun idarne yake mata tambayoyi game da addininta Yayi matukar mamaki daya tambayeta farillan alwala guda nawane tace guda uku inda farillan sallah suka zama asirin da bakwai 😳 Hankalinshine yatashi yashiga tambayar kanshi wacce irin Uwa nazabawa yaranane Duk da yana cikin damuwa bebari taganeba inda yabarwa ranshi nanda wata biyu ze sata a islamiyya tamatan aure Dan baze zauna da jahilaba Kajin daya shigo dasu yajawo gabansu inda yatashi dakanshi yadauko musu plate da kofuna Aisha bazancan kunya zagewa tayi taci kajin sosai Wanda shi alameen abin kunya yabashi daga karshe yaso sashi dariya dangama Amarya Aisha hardasu tauna kashi hakade suka Gama ci sukaje sukayo brush Suna fitowa Aisha gado tanufa alameen ne yakwashe kwanukan yakai kitchen Dakinshi yaje yasauya kaya zuwa na bacci sannan yakoma dakinta tananan kamar yadda yabarta Cewa yayi bazaki sauna kayan jikin kibane kika kwanta dasu wata Mika tayi gami da wata gyatsa mekarfi sannan tasakko akan gadon tanufi Wadrop Tana fadin wash wlh nagaji Doguwar rigar bacci tadauko tasa duk yana kallonta sannan tazo tasake hayewa gado kayan data cire tabarsu akasa shi yakwashe mata yaadana shima hawa gadon Yayi bayan yakashe wuta yajamusu bargo. Kwanciyarshi keda wuya yaji Aisha tamirgino jikinshi inda tashiga bankaro kirjinta suna gogarshi hankalinshine yafara tashi sabida betaba jinn hakanba nande cikin dabara har tagama daga mishi hankali wayyo abunka da sabon shiga yasha wuya kamin yasan hanyar daakebi shima seda taimakon Aisha se alokacin tayi danasanin daukar shawarar su zuly dansune sukace tayimishi abinda tayi da farko kuka tasamishi Tana rokonshi Allah annabi akan yayi hkr yakyaleta ina alameen yayi nisa bayajin Kira duka dayakushi cizo babu wanda batamishiba amma abanza araina nace dama taya zeji bareshi dayake soja besauraramataba se gefin asuba kukako tayishi har muryarta ta dashe idanuwa sunkumbura baabinda yafi damunta irin breast dinta dasuke Mata zafi sabida sunji maza uwa uba kuma kasanta shiyafara yin wankan sannan yahadamata nata ruwan dawowa yayi yabude bargon dasauri Aisha tarufe idonta Dan ba kaya ajikinta murmushi yayi yadaukota Kamar jaririya yakaita toilet jinta aruwan zafine yasata kwalla masa kara dan wani radadine taji yanashigarta lallabata yashigayi har yasamu tabari yamata wankan yanadota atawul yadawo da ita dakin itako har yanzu idonta arufe yake azuciyarta ko se tsinema su Ruky takeyi agurin bacci yadauketa shikuma kayansa yasauya yadauro alwala yatada sallah yana godewa Allah dayasa rawar kai darashin natsuwar Aisha besa ta zubar da mutuncinta inda akarshe yaroki Allah dayasa sonta azuciyarshi dansuji dadin zama tare be tashi agunba sedaeyayi sallar asuba sannan itama yatsheta tayi kuka tasamishi akan ita bazata iya tafiyaba daukarta yayi yakaita toilet din tayi alwala yadaukota yadawo da ita doguwar riga yadaukomata da hijab tayi sallar azaune bayan ta idar daukarta yayi yanufi Gado da ita kuka tasamishi tana bashi hkr dan tazaci zesake nemantane lakashemata hanci yayi yana murmushi yace matsoraciya babu abinda zanmiki bacci zamuyi kwanciya sukayi yanata samata albarka abisa Kawobudurcinta datayi gidan mijinta ahaka har bacci yadaukesu yana rungume da ita maman Yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 7* Basu tambayeshi meyasa baze tafi da Aishan ba sabida zuwa yanzu sungama fahimtar dannasu beyi dacen mataba Tunda yatafi kullum seya kirata awaya intayi raayi tadauka inbatayiba kuwa inze kira so dari bazata dagaba Haka inyasamu Hutu yazo gida sotari hutun baya karewa yake komawa sabida balain aisha Rayuwa tayiwa alameen zafi awaje mutane yisuke kamar su goyashi sabida kulawa amma cikin gidanshi masaima yafishi daraja wannan wacce irin rayuwace gashide yanada mata amma bata da amfani agareshi Allah kakawomin agaji. *cigaban labari* Haka Aisha taci gaba da musgunawa alameen kullum Sabida shimutumne me hkr kuma dama duk soja seka sameshi da sanyi akan mace Zuwa yanzu hakurin shi yasoma karewa dama dagamata kafa yake tunda yakoma ayki besake dawowaba seda yakwashe shekara guda sannan yadawo Yauma bata gidan kuma tasan zedawo tatafi yawonta tunda yake daita betaba jin bacin rai irinnayauba kuma yasha alwashin yau seyayi maganinta Yanazaune afalo tadawo kokallo be ishetaba tawuce dakinta. Seda tajima dashiga dakin sannan yamike yabi bayanta yanashiga kamar kullum yauma wayar take da kawayenta Daga gidan ubanwa kike alameen yawurgamata tambayar Seda tambayar tafirgitata amma dayake Kai na hayaki setace daga gidan ubanka nake ubana wani wawan Mari yakifeta Dashi seda tafado daga gadon Belt din jikinshi yacire yashiga dukanta takoina ran yanmaza yabaci haba ay yayi kokari tsawon shekara biyar yana hakuri Aisha tun Tana ihu harseda ihunma yagagara seda yatabbatar da tayi laushi dankanshi yakyaleta Sannan yadakamata tsawa Tana kwance akasa jikinta duk jini sabida tadoku ahannun soja Dan dukan kato yamata yaci gaba dacewa cikin fushi anfadamiki tsoron ki nakeji ne dazaki dunga yimin abinda kika dama ina kyaleki wallahi Aisha nayi danasanin auranki danasani nabarki kinsake shan fiya fiyar ki mutu wlh daan rage mugun irin Damutuncina agari amma agidana bandashi to wlh kinyi kadan dama nasamiki idone banza kazamiya kuma wlh kitashi yanzu ki gyaramin gida awa guda nabaki inba hakaba nalahira seyafiki jin dadi yafadi yayin dayayi kwallo da ita yafice daga dakin Jikinta narawa tamike tafara aykin dukda ciwon dake jikinta besa tabar aykinba tanayi jiri nadibarta Dan yanzu wani mugun tsoronshi takeyi hhhhhh nace su aee anji maza kafin lokacin yacika tuni gidan yayi clear dattinko data kwashe seda yacika katon dustbin gidan se kamshi yakeyi komai yayi normal araina nace oh Aisha tazama zuma seda wuta alameen tunda yafito daga dakinta garden din gidan yashiga seda yatabbatar lokacin daya dibamata yacika sannan yashiga cikin gidan mamakine yakamashi ganin yadda gidan lokaci kadan yasauya sewani kamshi yakeyi dakinshi yaleka komai normal harda sabon bedsheet tashimfidamasa har cikin ranshi yaji dadin ganin gidan ahaka sabida rabonshi daganin sa hakan tunranar daaka kawota gidan dakinta yanufa yana shiga yaga Tana morping a tsugunne tana kuka tausayintane yakamashi amma yayi saurin kawar dashi sabida sanadin tausayinne yajefa kanshi acikin halin dayake yanzu Tsawa yadakamata sannan yace Dan rashin mutunci a tsugunne kike moping din dalla malama tashi Jikinta se Bari yake tace Dan Allah Yaya kayi hkr bazan sakeba Mamakine yakama alameen sabida rabonshi dajin irin wannan kalaman abakinta tun sati biyu da auransu dalla yimin shuru sumumu kasau kawai bacemin dagani Jikunta narawa tadauki ruwan moping din taje toilet tazubar tawanke toilet din fitowa tayi tana rabe rabe inda alameen yakorata taje tayi wanka da gudu tashige bayin Dan tadauka yabiyota abayane so uku Tana fitowa bayan tayi wankan yana maida ita tasake wani wai bata fitaba hakama brush seda makilin oral b yakusa karewa dan seda bakinta yasoma jini sabida brush sannan yakyaleta kantama adaren tatsefeshi tawanke shi tas haka ma shaving duka seda tayi ita dakanta taji dadin kanta Dan har wata iskace take ratsata nace oh ji yiwa Kai mugunta rigar vacci kawai tazira tahaye gado tuni bacci yayi gaba da ita dayake alameen yabar dakin dawowa yayi yaga Tana bacci duka yakaimata abaya afirgice tafarka tadiro agadon ubanwa yabaki damar bacci bayan baki sallameniba hkr tashiga bashi Tana hawaye alameen bakunya yakamota yashiga sarrafata bata hanashiba Dan Tana gudun shan duka yau cikin nishadi yabiya bukatarsa inda besauraramataba se asuba nace Kai alameen batausayi wanka yayi yafice masallaci Tana kuka tamike tashiga toilet tayi wankan tazo tayi sallah sabida kafin yatafi masallaci seda yamata worning akan ta tabvatar kamin yadawo tahada break fast sannan tayi gyaran gida tayi wanka tayi kwalliya idan yadawo yaga batayi daya acikiba zatasani shiyasa tamike tafarayi jiri nadaukarta sabida rashin bacci ga jikinta dake mata ciwo ahaka tadaure tayi komai kamar yadda yabukata har girkinma tayi duk da ba wani dadi yayiba amma yafi babu dayadawo abun yaburgeshi har wani nishadi yakeji amma idan yatuno tilastata yayi seyaji duk ranshi yabaci maman Yusuf [3/18, 11:27] Zahra muhd mahmud💃: 🍀🍀🍀🍀 🍀🍀🍀🍀🍀 *BALLAGAZA* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *pls yanuwa Dan Allah ina barar adduarku yaron Aunty nane jariri bashida Lfy Dan Allah kusashi cikin adduarku a sallah 🙏🙏🙏😭😭😭* *page 8* Tundaga wannan rana Aisha take tsoron Alameen Dan ko fita bata sakeyiba sosai take jin maganarshi Bangaren rayuwar aurema ko tanaso ko bataso inde shi yanaso anwuce gurin Yau alameen ze koma bakin ayki inda yakafamata dokoki yakuma ce muddun ta karya daya takuka da kanta Har airport Tamushi rakiya kamar gaske Ay tundaga airport dinnan bata wuce gidaba kaitsaye gidansu Ruky tasauka kamar fadi Tana zama Sega zuly tazo nan suka shiga hirar yaushe gamo daga karshe Aisha tabasu labarin abinda alameen yamata Dariya suka samata harda hawaye Zuly tace dankari amma wlh Aisha kinbada mata yanzu tsayawa kikayi yadakeki tabdi ayko inde baki dauki matakiba wlh kinzama filin training dinshi Ruky taamsa ay yana cewa zedokeki gabansa zaki rike iya karfinki inyaji zemutu wlh zedena ko ki dunga ajiye wuka agefenki dazaran yamiki wani wargi kinuna zaki masa kachiya wlh denawa zeyi amma taya zaki sakarmasa jiki yadunga labta wlh kin rikito nande sukasata agaba suna huremata kunne basu bartaba seda suka tabbatar shawararsu taamsu agurinta Dan har haushin kanta tadunga ji amma bata baciba tasha alwashin inyadawo zegane kurensa. *Photacot* Alameen ne zaune a office dinshi shida amininshi Usman fira suke gameda rayuwar duniya ananne alameen yashaida mishi labarinshi da Aisha harda dukan dayamata Major Usman ne yace haba abokina meyakaika dukanta gaskiya baka kyautaba aysu mata insuna iskanci irin wannan akwai dukan daake musu yasasu haukacema gaba daya dasauri alameen yamatso yace Kai haba abokina wlh yabashi amsa to wanne irine shi dukan alameen yabukata ka kara aure shine mafita ajiyar zuciya yayi sannan yace major kafi kowa sanin raayin mace daya ne Dani arayuwata so gashi nakuma Aura bandaceba baka tunanin yin wani auran ze Kara daga hankalinane haba abokina wancan auran dakayi aurene bana soyayyaba maana aurene natausayi so yanzu inzaka sake wani wacce kakeso takesonka zaka Aura wlh inde kadace sekayimin godiyar shawarar Dana baka amma taya zaka tsaya mace tana gasaka bakadauki matakiba aywasu matan zumane seda wuta dariya sukayi gabadaya suka tafa inda daga karshe alameen yace zeyi nazari akan zancan Usman haka kwanaki sukai ta tafiya har Allah yadawo da alameen gida koda yazo yaga Aisha tayi fatali da dokokinshi be kulataba anata bangaren tayi shirin ko ta kwana Amman ga mamakinta setaga ko kallo bata isheshiba hakan bemata dadiba taso yakulata tace zata masa kaciya shiko bawan Allah bata ita yakeyiba . shurun dayamatane yasa tasake Mike kafa ita adole taci dubu se Ceto kawayenta nakara zugata *RUGAR YALLI* wata rugace ta fulani agarin makarfi ta jahar kaduna jamaa dayawa basu San rugarba sabida Tana cikin dajine sosai ko yan garin se tsofaffin zamane sukasan da rugar sabida rugar gida ukune kawai acikinta gidan alhaji babba dagidan alhaji jume se gidan ardon rugar wato gidan alhaji yalli duka gidajen Manyan gidajene sabida kowa dashi da zuriarshi yake zaune agurin zahrau wacce akafi saninta da surbajo "ya ce agurin alhaji yalli wato ardon garin Wanda aynihin sunanshi muhammadu Mahmuda asalinsu yangarin gwangolane dayake su fulanin tashine shine suka dawo wannan guri dazama matanshi biyu sumaye wacce itace uwargida se amina wacce itace Amarya yaranshi takwas inda sumaye takeda guda bakwai duka Mazda ita Kumar amina takeda guda daya wato zahrau amina asalinta yar garin kadunace awata anguwa mesuna tudun wada layin kosai anan aka haifeta kaddarar aurece takaita ga auren ardo dakuma rabo danginta Sam basason aurannata dashi kasancewarta marainiya shiyasa tunda taaureshi danginta suka tsameta acikinsu bayan haihuwar zahraune da shekara biyar Allah yama amina rasuwa ardo yayi kuka kamr ranshi zefita yanuwantama dasuka sami labarin rasuwarta sunyi kukan rashinta dasuka zo gaisuwa suka bukaci ardo yabasu zahrau sutafi da ita fafur ardo yahanasu yace meze dunga kallo amatsayin amina idan yabasu ita ransu besoba amma yafisu iko da ita haka suka tafi suna danasanin watsi da aminan dasukayi Maman Yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 9* Zahrau ta taso cikin tsana da tsangwama irinna kishiyar Uwa Sumaye ganamata azaba takeyi tun tana karama aka fara sata zuwa kiwo zuwa yanzu taiya sosai dama ga aladar gidan insun fita kiwo dare yamusu to acan suke kwana ingari yawaye su cigaba da kiwon sede laasar nayi zasu komo gida Shiyasa inzasu tafi suke tafiya da kanzo Wanda aka daka da gishiri da yaji da man shanu da tukunya sabida koda dare yamusu acan sugirka suci Kokadan zahrau batajin dadin zaman gidan inde mahaifinta bayanan sabida inyananan bame dukanta sosai yake jida ita kuma gata sunan mahaifiyarshi yasamata shiyasa ake kiranta da surbajo Yauma kamar kullum surbajo tafita kiwo ita da ya'u yayantane Suna zuwa rafi suka hadu da arera yar gidan alhaji jume itama tafito kiwon itada yaynta saidu Suna ganin juna suka rungume juna ita da areran sabida murnar ganin juna guri suka samu suka zauna suna hira surbajo ayko inada wani albishir dazan miki inji arera dagaske wanne irin albishir ne wannan kekuwa arera inji surbajo Aradu dama jae ne dan gidan alhaji Babba jiya yazo gurin yayana zubairu danaganshi muka gaisa shine yace wai ince miki yana gaisheki ihu surbajo tasa sannan tarungume arera tace kai madallah aradun Allah naji dadin wannan albishir Aydama nasan zakiji dadin shiyasa nafadamiki Ranar agurin kiwo wuni surbajo tayi tanajin dadi Dan harga Allah sakon gaisuwar da jae ya ayko mata ta sanyaya zuciyarta *JA'E* dane agurin alhaji babbah Dan kimanin shekara ashirin kyakkyawane naajin farko dan duk mazan garin bawanda yakaishi kyau shiyasa kowacce mace take kaunarsa gashida da kyauta dan inde yace yanasonki to ko zakici soyayyar gyada da burodi kimore gashi ranar kasuwa kullin kosanki da yar yau na musammanne Shiyasa kowacce mace burinta yace yana sonta to surbajo ma Tana cikin jerin masu sonnasa yau akwai biki agidan alhaji babba inda yake aurar da yarsa Safiyya yar kimanin shekaru goma shadaya Su surbajo sune kawayen Amarya sabida suma shekarunsu sha dayanne ga alada ta Fulani akwai wani wasa dasukeyi bayan shadi inda maza da yanmatane zasu taru suyi layi layin maza dabam haka namatama zasu fuskanci juna suna wakar Wayyohoro hirobe gadaibe jadu jande wayyo horo hirobe gadaibe jadu jande. Seme kalangu yasa kida to matanne daya bayan daya zasu dunga fitowa su tsaya a tsakiyar filin se tagama kallon samarin Wanda yamata acikinsu shi zataje ta yalo da kafarta yin hakan nanufin tanason yafito suyi rawa kenan kuma yawanci daga wannan rawarne soyayya take shiga tsakani hartakai ga aure to wannan bikinma anshirya irin wannan wasan Danhaka surbajo taruga kowa zuwa gurin sabida tanada gaba sabida basa son arugasu zaban jae sabida a alada irinta wasan duk Wanda kika zaba fita zakuyi tsakiyar filin kuchase sosai to inkuma yaji yanasonki zece kufita afili kusami guri kuyi mgn fili yacika bamazanba ba yanmatanba su kuma mazan kowa burinshi Allah yasa surbajo tazabe shi Dan itama duk yanmatan garin tafi kowa kyau anfara waka inda surbajo ce farkon fitowa tashigo filin tafara rawar Fulani irin wacce ake daga kafa dayannan ana saukewa sannan takarewa mazan kallo can idonta yasauka akan jae yanamata murmushi ayko batayi kasa agwuiwaba ta yaloshi ihu yayi sannan yashigo filin da kwambe suka fara rawa tare inda me kalangu yadunga wasasu dacewa kyakkyawa se kyakkyawa bayan sungamane jae yacewa surbajo Sudan fita afilin ay sauran yanmatan naganin sunfita kowacce haushi yakamata inda sukasha alwashin se summa surbajo dukan tsiya akan yaloshin datayi hakade yanmata da samarin suka ci gaba dawasansu har suka gama itako surbajo tunda jae yace sukebe farinciki yabi yacikata dantasan yau tafi kowa saa a duniya koda suka keben juya mishi baya tayi alamun jin kunya shimade kunyar yakeji Danhaka shima bayan yajuyamata sannan yafara mgn wato surbajo nadade inashonki amma nakasa fadamiki segashi yau Allah yakawo ranar dazan sanar dake danhaka Do Allah do annabijjo kishe kina shona.nide aradu ina shonki kunyace da dadi suka rufeta Dan haka ta ranta anakare takoma gurin arera gudun datayi shiyabashi tabbacin tanasonshi Danhaka agurin yafara rawar cin nasara Dan yasan yama mazan garin nisa maman yusuf [3/18, 11:54] Zahra muhd mahmud💃: 🍀🍀🍀🍀 🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *fans muna barar adduarku yaron da bashida Lafiya Allah yamasa rasuwa to kutayamu da addua Allah yajikansa yasa meceton iyayenshine sukuma iyayenshi Allah yabasu hakurin jure rashin sa ,rest in paradise my baby* *page 10* Tundaga wannan lokaci syy me karfi tashiga tsakanin surbajo da jae ko kadan basa son rabuwa da juna Yauma kamar kullum jae yazo hira gurin surbajo Akan wani ice suka zauna yayinda surbajo tajuyamasa baya sabida kunya Gyada takawomusu da burodi sunaci suna hirar Can jae yace surbajo aradu inna aureki nahaye nasan duk garinnan se andunga hirata saboda na auri sarauniyar mata Dariya tayi tasake rufe fuskarta sannan tace aynima hakanne Dan yanzu haka yanmatan garinnan haushina sukeji Dan rannan munje kiwo nida arera su haulen gidan ku suka tsareni wai sesunmin duka ayko nida arera muka hadu mukaimusu dukan tsiya dariya yayi sannan yace hauka sukeyi nibance inasonkowa acikinsuba shima Baffa cewa yayi inzabi wacce nakeso inde agarinnanne ze auramin nikuma nazabeki Dadine yarufe surbajo harseda sautin dariyarta yafito hakade suka gama hirar wacce yawancinta cin gyadar yafi yawa **************************** Al ameen yanzu yafita harkar Aisha kwatakwata harkar gabanshi kawai yakeyi yayinda mahaifansa zuwa yanzu sunfara bashi shawarar yakara aure kuma yabasu tabbacin ze Kara yana neman wacce yake sone fatan alkhairi suka masa alameen anturashi wani course kasar amurka inda seda yakwashe tsawon shekara guda acan yanzu idonshi yakara budewa ya waye fiye da tunaninku ko maganarshi yanzu tasauya Alameen Kenan Dan kimanin shekaru arbain da haihuwa amma babu me ganinshi yayi zaton yakai hakan Aisha ma yanzu bata da lokacinshi Dan yanzu tazama yar business Dan haka kasuwancinta yafiyemata komai Mahaifiyarta tanasane da irin tsiyar da Aishan take tsulawa agidan miji amma kda wasa bata taba tsawatarmataba sabida gudun kar abin arzikin da Aishan take kawomata tadena Su Ruky suma kullum cikin bata munanan shawara suke inda ahalin yanzu har sata takema alameen din yasan tanamishi satar Amman ko afuska be nunamataba Dan yafuskanci bata da wadataccen hankali *************** surbajo Ankara zama yanmata inda yanzu shekarunta sha biyu da haihuwa Dankaka yanzu sumaye har tallan nono da fura take doramata tabi yanmatan rugar sukai cikin garin makarfin ranar dabata siyarba dukan tsiya take mata shiyasa surbajo bata dawowa gida da wuri matukar tasan bata siyarda nononba Se tara nadare take baro cikin garin kamin tagama keto dajin ta iso rugarsu goma tayi haka baffanta zetamata fada itade sede tai tabashi hkr itakuma sumaye na zugashi da cewa maza tafara bi shiyasa take dare bata dawoba itade surbajo sede kuka wasawasa seda kaiwa dare agurin talla yabi jikin surbajo sabida bata da kan kasuwa Dan wani lokacin setakai laasar baasiya ko na kwaboba gashi nonon yafi Nakowa yawa acikin wainda suke zuwa tallan tare duk sanda ta dawo se baffanta yazaneta sannan yamata fada akan dolene setayi cinikin inbata siyarba ta dawo mana inya tambayi sumaye ko itace take cewa surbajo karta dawo seta siyar munafukar har kuka take sawa tace haba alhaji yazaayi nacemata haka koban haifeta ba ay yatace kuma nasan hatsarin dake tattare da hakan da irin wannan kalaman take Rufe bakinshi insuka koma daki ita da surbajo tashaketa takuma ce wlh inkika kuskura kika dawo gidannan baki siyarba yankaki zanyi itade sede tayi kuka tafadawa Allah jae yasha yimata juyen nonon yabiya kudin Dan kawai tasamu taje gida dawuri to yau da gobe tafi wasa ba koyaushene yake da kudin juyenba seyafara rakata tallan sui ta yawo agari har su samu asiye haka sukeyi sunfi karfin wata guda suna zuwa tallan tare kwatsam rannan se sukayi kwantai basu sayar da wuriba ranar basu dawo gidaba se goman dare lokacin Baffa yafito yabi hanya yagani meyasa bata dawo da wuriba dayake basu San jae narakata tallanba seganinsu yayi tare suna tahowa tsawa yadaka musu yace daga ina kuke cikin darennan tsugunnawa sukayi sannan sukace daga talla wankesu yayi da Mari duka lokaci daya sannan yace nizaku maidar yaro wato dama abinda innarki take fadamin akan maza kikebi Ashe da gaskene to wlh yau zaki gane kurenki kaikuma zanga baffan nakane wawa kawai kekuma munafuka shige mutafi dagudu tamike tayi gaba Tana kuka koda isarsu gidan yaba sumaye labarin abinda yafaru cewa tayi ay gwanda dakagani da idonka Dan Dana fada baka yardaba aygashinan ranar seda yama surbajo jinajina inda yakara da fadin gobema ki kuma kaiwa dare awaje wlh Sena yankaki na huta kuma tallan nono bazaa Dena doramiki ba sabida aladarmuce kowacce yarinya tanayi Danhaka yazama dole kema kiyi daga yanzu in magaruba tamiki awaje ki kuka dakanki haka taci gaba da Kukanta har zuwa washe gari batayi bacciba maman Yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 11-12* Alameen yadawo hutu inda yasamu labarin anyi rasuwa akano zasu tafi gaisuwa duka family dinsu Ayko haka suka rankaya gaba dayansu harda matar kabeer da yaransa gabadaya ran alameen ne yabaci ganin batashi matar acikin ayarin Mota biyu sukayi kabeer ke Jan motar da iyalinshi suke ciki yayinda alameen kejan wacce iyayensa da kannansa suke ciki Dan be tafi da excode dinshiba sabida gaisuwa zasu Sun isa kano Lfy sunyi gaisuwa an karbesu cikin mutunci da karramawa Seda laasar suka kamo hanyar dawowa gida Dan ba kwana zasuyiba ************** Surbajo yau dawuri ta shirya ta tafi tallan nono Dan Tana gudun tayi dare kuma tasha alwashin yau intaje talla rokon mutane zata dungayi akan su siya Tayi kwalliyarta cikin kayansu na Fulani inda fuskarta tacikata da digedige duk asunan kwalliya bakinta tacikeshi da bakin kwalli gaba daya dan Tana tunanin rashin yin Kwalliyar ne yasa baa siyan kayanta sallama tayiwa sumayen tadauki kwaryar nonon ta wuce Koda tazo cikin gari jamaa bame bitakanta bare asiya kota rokesu basa siya Dan haka kuka tasa taci gaba da bin mutane akan su siya haka tadunga bi kwararokwararo akan asiyi nonon mutum Hudu ne kawai suka siya ga nonon da uban yawa haduwa tayi da Mari yar rugarsuce ita har ta siyar tambayarta tayi Don Allah Mari ina kike kai nono da furarki asiye Dan Allah kifadamini Murmushi tamata sannan tace aradu da nisa Dan sekin hau mota naira dari zaa kaiki a akori kura Dasauri surbajo tace fadamini Dan Allah aradun Allah zani Tashar yarine tabata amsa daganan tajata takaita inda zata hau motar Godiya sosai surbajo tayi mata tahaye motor akori kuran suka tafi ************** Alameen tafiya suke suna hira cikin nishadi sabida daddy bayason gudu amota shiyasa ahankali yake tafiya sabanin kabeer Wanda yakusa shiga kaduna Dan cewa yayi baze iya tafiyar wahainiya ba suna zuwa tashar yari tayansu Yay faci dole Al ameen yay parking agefen titi dede wani masallaci gurin akwai jamaa sosai kamarde kasuwa fitowa yayi Dan yanemi Mesa iska yasamusu suwuce agefe yaga Mesa iskar Danhaka yace yazo yasamusu dasauri Mesa iskar yasakamusu sabida ganin dankareriyar motor dasuke ciki 1k alameen yabashi mutumin se godiya yake karaf a kan idon surbajo hakan ta faru Dan haka dasauri takaraso inda alameen keshirin shiga yatada motor dasauri tace sannu bawan Allah Don Allah kataimakeni dasauri alameen yajuyo jin zazzakar murya namishi mgn arba yayi da surbajo dauke da kwaryar nono akanta durkusawa tayi tana kuka tace Don Allah kataimakamin kamar yadda Allah yataimakeka kasiyi nonon nan da fura wlh inna koma dashi bansiyarba yankani zaayi kuma inna Dade agurin tallan Baffa yace seya yankani takara rushewa da kuka alameen mamakine yakamashi to inbanda haukar fillo shi mezeyi da fura da nono dahar zata ce yasiya motarshi yashige yana shirin tadawa dagudu surbajo tasha gaban motor tana kuka tace cikin kuka haba bawan Allah Allah fa nahadaka dashi kaji tausayinamana Don Allah hankalin daddy ne yakai gurunta mamakine yakamashi Dan haka dakatar da alameen yayi sannan yabude kofar motor yakirata karasowa tayi jikinta har rawa yakeyi mommy ce tafara mgn dacewa yanmata Lfy cikin harshen fulatanci kasancewarta mommyn bafulatanace cikin Yaren fulatancin surbajo tabata amsa dacewa taimako nake nema akan asiyi nono da fura Dan inna koma gida yankani zatayi inbansiyarba inkuma najima agurin tallan Baffa dukana zeyi Don Allah kutaimakamin tausayintane yakama mommy bayani tayiwa daddy game da abinda surbajo tace tambayarta yayi da Hausa yace yarinya meyasa kika ga muyadace damu taimakeki share hawaye tayi sannan tace sabida naga kuna da kudi Dan wancam tanuna alameen da haushi duk yagama cikashi sabida batamusu lkcn datayi taci gaba naga yabiya kudin sa iska naira dubu guda amaimakon naira talatin shiyasa dariya sukayi harda sumunauwara daddy yace to tundaga ina kikazo nan tallan tundaga rugar yalli tabashi amsa jinjina Kai daddy yayi Dan yasan rugar duk sallah anan ake siyo shanun dayake rabawa mutane kuma agurin shi yallin wato ardon ke yar wanne gidace a rugar daddy yatambaya ni yar gidan ardoce mamakine yakamashi yace nasan shi yanzu ke yarsace washe baki tayi jin ance ansan baffanta tace eh Amman innata ta rasu no wonder inji mommy shiyasa ake doramata talla inbata siyarba adoketa shigo mota inji daddy yayinda yace munauwara dake gaban motor tadawo baya surbajo tashiga gaban arude alameen yawaigo yace haba daddy time is going fa inakuma zamu da ita gidansu zamu daddy yabashi amsa dakyar surbajo tayarda tashiga motar Dan gani take guduwa daita zasuyi seda sukasha fama da ita tayarda tashiga utone alameen yayi sannan yadauki haryar makarfin daddy kemasa kwatance dan surbajo tunda tashiga tarungume kwaryar nononta sanyin ac yafara dukanta tafara bacci yin baccinnata seda yabasu daddy dariya ita me gudun asaceta gata Tana bacci harsukazo makarfi surbajo baccinta take sha maman Yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *Banida Lafiya pls i need your prayers* *page 13-14* Daddy ne yace alameen yatashi surbajo Dan takarasa kwatancen gidan Wani uban duka Al Ameena yakaimata acinya Hande in bonide itace kalmar da surbajo tafadi da karfi asakamakon zafin dukan dataji Arude tadago Tana kallonshi sannan tace Kai kado menayimka Kake buguna da zafi haka aradun Allah ka kuma senasa jae yabugemin kai Dariya gaba daya motar akasa banda alameen Dan yaji haushin maganar Kwatance surbajo taci gaba damusu har suka iso kofar gidan ardo Ardo ganin motane yasashi tasowa yaiso gurin ga mamakinsa seyaga surbajo tafito daga gaban motar Begama mmkb yaga daddy yafito shima Wanda shi alhajin burni yake cemishi Dasauri yakarasa gurin daddy yana fadin ikon Allah alhaji kaine agidana yau Kai lale lale Mommy ce tafito itama Tagaida ardo tace nashori yace jam sago Iso yamusu zuwa cikin gidan sumaye jiki na Bari tafito Tana lalelale kodo jabbama anan jabbeko Ruwa takawo musu bayan sungaisa tabasu guri daddy yace haba ardo yanzu mene amfanin dukiyarka dazaka Bari ana dorawa yarka tallah harda samata dokar inbata siyarba se anyankata daganan yakwashe labarin yarda suka hadu da surbajo yafadawa ardo mamakine yakama ardo jin ashe sumayece kecewa seta siyar zata dawo gida amma munafukar tace ba ita bace tasa yana dukan marainiyar Allah shima fadawa daddy yayi abinda yasani danshi vashida masaniya akan sumayece take cewa kar tadawo seta siyar Nande daddy yayta mishi waazi akan yadena bari ana dorawa surbajo tallah kuma yamasa alkawarin bazaa sakeba da daddy zasu tafi dubu dari yaba ardo sannan yaba surbajo dubu hamsin akan tasiyi kayan sawa ay surbajo dukawa tayi kamar zatayi sujada Dan godiya duk da batasan yawan kudinba ammade tasan masu yawane sumayema daddy yabata murna kamar tayada zani Rakosu sukayi bayan ardo yasa daya daga cikin yayanshi me suna sammani yadebowa su daddy kwarya biyu ta Kwai sannan jarka guda ta zuma me kyau Sumaye ma kwaryar manshanu tabasu duka akasa abooth din motor Su daddy suka shiga duk abinnan daake alameen betako kafarsa kasaba sabida takaici shi koda excode dinshi bayason tafiyar dare bare yanzu shinema driver ranshi yagama baci ko ardon daga cikin motar yagaisheshi sungama shiga yayi ribar's yajuya kan motar dagudu surbajo tazagayo setin window dayake tace kado arage mugun hali aradu bacin baffanka yabani kudi dase na kira jae yabugeka tafadi Tana murguda masa baki afusace yaja motar suka wuce ranshi namishi zafi suko su daddy se dariya suke masa babu kamar munauwara gurin tsokanarshi abu kadan tace kado aradu jae seya bugeka shide be tankamusuba .se Tara nadare suka iso kaduna agidan yakwana yaki zuwa gidanshi Wanda ita Aishan ko ajikinta Dan itama tafiya gidansu tayi takwana acan kodasafe dayaje gidan bata dawoba se wajen tara sannan tashigo ko ta tambayeshi ina yakwana kawai hidimar gabanta taci gaba dayi kuyi hakuri dawannan banida lfy ne Maman Yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 15-16* Tundaga wannan rana vaa sake dorawa surbajo tallah ba sede taje kiwo Ardo Dan Yi yayi kamar ze saki sumaye seda yaranta sukai tabashi hkr sannan yahakura Sosai sumaye tayi nadamar abinda taaykata tai taba ardon hkr kuma tace bazata sakeba Abangaren soyayyar surbajo da jae kuwa se abinda yayi gaba Dan yanzu ma intaje kiwo shima yaje to hirarsu suke sha har cikin zukatansu suke son junansu Dan yanzu jae yace zefadama baffanshi aje nemarmasa auran surbajo Wanda hakan bakaramin farinciki yasa surbajo ba danji take tafi kowacce mace saa aduniya araina nace Anya surbajo harda Aisha kuwa *************** Alameen bejimaba yakoma bakin aykin Dan zamannashi baida amfani tunda matar gidan batasan darajarshiba Dan ahalayenta kaf babu abinda yasauya Gidanshi kuwa inda kazanta nasawa gini yafadi datuni nashi yajima da faduwa Aisha ce zaune itada aminanta suna gulmar wata kawarsu anmata kishiya carab Aisha ta amshe zancan dacewa kan ubancan nahango alameen yamin kishiya Wlh dase nakonata kurmus Dan alameen Danni kadai akayishi shiyasa koda wasa betaba attempting Kara aureba Danni kadai naisheshi rayuwa 😜dariya suka samata Dan zancan nata dole Adara su sungama kokarin alameen da har yanzu besaki Aisha ba dansu burinsu yasaketa tadawo gida suzama daya tunda su har yanzu basuda mashinshini amma ita dayake ballagazace bata gane nufinsu akantaba Haka de taita cika bakin alameen be isa yamata kishiyaba koze mutu inko yayi seta kona matar aminan nata nazugata dacewa shi yama isa ay baze ma faraba Babbar sallah ta taho Dan haka ana saura sati daya Al ameen yanufi gida danyin bikini sallah agida wannan Karon Aisha tayi murna dazuwanshi Dan gaba daya shaawarshi takeji kuma ita bata iya zinaba shiyasa takosa yadawo Dan tasamu karbuwa agurinshi gyara ko ina nagidan tayi har kudi taware takira masu yin penty sukayiwa ciki dawajen Gidan turaruka kalakala haka tadunga sawa gidan duk Dan tafaranta mishi rai ga abinci yakai kala goma Data siyomishi a restaurant duk Dan yaji dadi. Itama wani gurin gyaran gashi taje me suna maman Izzuddeen beauty Saloon sukayimata gyaran kai hardasu eye lashes suka samata dayake Maman Izzuddeen taiya aykinta shiyasa Aisha sosai tayi kyau Daga Saloon gurin wata Hajiya me gyaran jiki taje wacce ake Kira da Maman Gidado tamata gyaran jiki sannan tamata lalle wayyo fans naso kuna gurin dakunsha kallo araina nace ikon Allah wato Ashe Aishan tasan abinda yadace Amman batayi se yanzu datake dawata manufa tadaban aranta lalle taamsa sunanta ballagaza Bata dawo gidaba ranar se laasar Tana zuwa wanka tashiga Wanda seda takusan share awa guda a toilet Dan rabonta da wankan takusa sati guda sede tayi ciki tsami tafita Tana fitowa kwalliya akasoma ba batun sallah danko alwala batayoba haka tagama Kwalliyar ta ta cakare a wasu tsinannun English wears masu bayyana surar jikinta falon kasa tadawo ta harde zamanta ba jimawa taji alamar bude get wani sanyine yaratsata Dan tuni magungunan data shashsha dawanda ta matsa sunfara ayki🙄 dasallamarshi yashigo Dan tundaga kofar gida kanshi yafara kwancewa daganin sabon penty yanashigowa falo faduwa yakusan Yi sabida arba da Aishan dayayi Tana takowa zuwa gareshi se girgiza kirji takeyi abinda yafi tsolewa alameen ido suman tsaye yayi rungumar da Aishan tamasace tafarko dashi kallonta yakeyi cike da matsanancin mamaki Dan tunda yake da ita bata taba rungumeshi Dan yadawo ba sede shi yarungumeta mamakinshi be karuba seda Yaji muryarta Tana fadin sannu da zuwa Rabin Raina wani dadine yalullube alameen tabvas yanzu ya yarda Allah yashirya mishi Aishan shi rungumeta yayi shima nanfa suka shiga kissing din juna dakyar alameen yakwace kansa danta Aisha bataki komai ayishi agurinba kan kujera suka nufa suka zauna yayinda Aishan tahaye kan cinyarshi tazauna Tana masa wani malalacin murmushi sannan tace sannu dazuwa hubby na ya hanya cike da farinciki yace hanya Lfy baby na yana sameki Lafiya tabashi amsa gamida fari 🙄da idanuwanta janshi tayi tarakashi toilet danyayi wanka ga mamakinsa Aisha yau harda tayashi yin wankan yana fitowa ta tayashi shiryawa sannan tajashi zuwa dinning alameen murna kamar ta kasheshi ganin kulolin abinci kalakala nande yashiga dibar gara yana samata alvarka bayan yagama alwala yayi zefita masallaci sallar magrib dasauri Aishan Tasha gabanshi tace haa hubby ina zuwa kuma sallah zanyi Gimbiyata yanzu zandawo kema jeki kiyi sallar yana gama fadin hakan yamata kiss agoshi yazagayeta yawuce tsaki Aishan taja Wlh Dan karta ja yafasa biyamata bukatane da tamasa rashin mutunci Dan tsabagen rainin wayo yasan abinda take nufi amma shine harda wani tafiya masallaci sallah dakinta tawuce tazauna Dan sallar cewa tayi tahada da asuba danko azahar batayiba 😳 alameen bedawoba seda yayi sallar ishai sannan yashigo gida bata falo danhaka dakinta yanufa Yatura kofar yashiga hasbunallahu waniimal wakeel itace tafito abakinsa sabida arba dayayi da Aishan haihuwar uwarta babu kaya ajikinta jikinshi ne yafara Bari dasauri yaje yarungumeta yashiga ayka mata da sakwanni masu wuyar fassara to abinka daya jima beyiba jinshi yake kamar ango ajan gado suka yada Zango sosai suka Raya wannan dare Wanda se asuba alameen yasaurara mata yayi farinciki sosai da canjin dayaji Aishan tayi Danjinta yayi takara test dasafe yashirya zeje gidansu gaida iyayensa yanemi Aishan datamasa rakiya wata uwar harara ta wurga masa sannan tace Bainda zani kajimu da mutum shikenan daga Dan sakar maka fuska se raini yanemi yashigo to contract ne kuma yakare bukatar maje hajji sallah Dan haka karka nemi ka takuramin amfaninka nawannan lokacin agurina yawuce sewani jikon tawuce tabarshi agurin jiri ne yafara daukar alameen dasauri yazauna yadafe kanshi yana karanta adduar datazo bakinsa wato Aisha tayaudareshine da duk abinda tayi Dan yabiyamata bukata badan Allah ba wannan wanne irin balaine dakyar yasamu zuciyarshi tadena zafi yana zaune agurin tazo tawuceshi tafita yawonta mikewa yayi jiki bakwari yanufi gidan iyayensa sosai sukayi murna dazuwanshi daddy ne TaiwanYauwa aminullahi dama Kabir nake jira yazo na aykeshi tunda gaka kazo sekai kaje cikin ladabi da biyayya yace to daddy ina zanje rugar yalli inda muka taba zuwa muka Kai wata yarinya gidansu can Zan aykeka kasiyo shanu dazaa rabawa mutane carab munauwara taamshe daddy cewa zakayi gidansu me kiranshi kado budurwar jae zaka aykeshi gabadaya falon sukasa dariya duka alameen yakaimata ta gudu kudi daddyn Tamiko Yamiko masa a ledar viva yace gasu miliyan ukune kasiyo yadda yakama murmushi alameen yayi sannan yaajiyewa daddy kudinsa yace ze siyomasa danashi kudin inda sabo daddy sunsaba da kyautatawa daga alameen din albarka sukai tasamasa yamusu sallama yatafi bayan daddy yatambayeshi zegane gidan yace eh zegane har munauwara nacewa kode tazo tarakashine yamata banza yawuce da azahar ya iso garin yana faking surbajo nafitowa zata tafi kitso tsayawa tayi Tana kallonshi yayinda shima tsayawar yayi yana kallonta cike da TaiwanTsiwa tace aradu wannan kadon bayan bakin halin har maita gareka yoto inba mayeba taya zaka tsaya kana kallona kamar nacimaka bashi nagade kudin daaka bani kyauta aka bani kuma bakai kabaniba baffankane bare kace sukazo ansa sede idan bakin halin nakane zaka gwadamin aradu ko dakasha sanda Danni bani daukar raini tafadi harda murguda baki alameen dariyace takwacemasa tabbas ya yarda da zancan mutane dasuke cewa yanfulani Nada katobara surbajo ganin yanamata dariyane yasa takwance dankwalin kanta tasake Damara dashi dama akwai wata damarar daure akugunta karasowa tayi gabanshi tatsaya taruke kugu ita ala dole zatayi maganinsa tunda yake mata dariya wata dariyarce tasake kamashi yace ikon Allah yau nahadu da gamona inba hakaba taya daga zuwana bancimikiba ban shamikiba kitareni da balai surbajo tsayawa tayi Tana kallonshi tunda yafara dariya dimples dinshi suka lotsa hankalinta yakoma kanshi aranta tace Ashe akwai Wanda yafi jae kyau dama bansaniba hannunta takai dede setin dimples din ta taba dariyar dayakeyine tatsaya sakamakon jin antabashi afusace yajuyo zekaimata duka dagudu takwasa Tana cewa woo nacuceshi nataba ramin nacuceshi nataba ramin harta kule yadena ganota haba alameen mezeyi inba dariyaba shi tunda yake betaba nishadi irinnayauba yana dariyar ne ardo yafito yasameshi ganinshine yasa yadena dariyar da faraa yanufeshi suka gaisa ardo yamasa iso zuwa cikin gidan anan alameen yafadamasa abinda yakawosa zagayawa dashi ardo yayi gardengarken shanun yagama zaba yabiyashi kudinsa inda harda ihsani yamasa sannan yabaShi kudin daze dauko motor dazaa zuba shanun akawo musu kaduna Dan dama inaka siya ardonne yake kaimusu sallama yamasa yatafi bayadda ardo beyi dashiba yatsaya yatafi da nono amma yaki yafara rakiyatafiya kenan yahadu da surbajo tadawo daga kitson tsayawa yayi Dan yaga tanufoshi soyake tasake bashi dariya Dan duk wani bacin ran da Aishaaisha tasashi dariya da surbajo tabashi dazu yakawar masa dashi karasowa tayi tace kado zaka tafine kai yadagamata yana murmushi tace to Dan Allah kabarni nasake taba ramin fuskarka aradu bazan fadawa kowaba inma bazaka Bari nataba Dan Allah ba togashi kabarni nataba a naira goma tafadi tana kwance habar zaninta tadauko naira goman dariya alameen yakeyi danshi Wlh yanzu kallonta yake tamkar katoon Mika hannu yayi yaamshi kudin sannan yatada motarshi yatafi yabarta dagudu tabi bayan motor Tana cewa kado katsaya kabani kudina gudu take iya karfinta alameen na kallonta ta mirror yana dariya dataga bazata iya kamoshibane tace kaci wuta balbal ban bakaba tadauki dutse tawurga ma motar dayake surbajo ta iya jifa seda tasamu motor Alameen Allah ne kawai yakaishi gida Lfy Sabida daya tuno surbjo dariya yakeyi lalle ya yarda fillo akwai wowta baabinda kebashi dariya irin nacuceshi nataba ramin wannan Abu nabashi dariya ahaka har yaiso gida itako surbajo Allah yaisa tajata yafi kwando dubu sabida naira gomanta Dan kudin da daddy yabata gona ardo yasiyamata dasu goman data ba alameen ardone kullum yake bata goma takashe toshine tayau alameen yagudu da ita har kuka tayi akan naira goman koda sukaje makarantar dare kasa karatu tayi sabida gomanta yayinda tasha alwashin duk randa taga kado seya sani taku har kullum Maman Yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 11-12* Alameen yadawo hutu inda yasamu labarin anyi rasuwa akano zasu tafi gaisuwa duka family dinsu Ayko haka suka rankaya gaba dayansu harda matar kabeer da yaransa gabadaya ran alameen ne yabaci ganin batashi matar acikin ayarin Mota biyu sukayi kabeer ke Jan motar da iyalinshi suke ciki yayinda alameen kejan wacce iyayensa da kannansa suke ciki Dan be tafi da excode dinshiba sabida gaisuwa zasu Sun isa kano Lfy sunyi gaisuwa an karbesu cikin mutunci da karramawa Seda laasar suka kamo hanyar dawowa gida Dan ba kwana zasuyiba ************** Surbajo yau dawuri ta shirya ta tafi tallan nono Dan Tana gudun tayi dare kuma tasha alwashin yau intaje talla rokon mutane zata dungayi akan su siya Tayi kwalliyarta cikin kayansu na Fulani inda fuskarta tacikata da digedige duk asunan kwalliya bakinta tacikeshi da bakin kwalli gaba daya dan Tana tunanin rashin yin Kwalliyar ne yasa baa siyan kayanta sallama tayiwa sumayen tadauki kwaryar nonon ta wuce Koda tazo cikin gari jamaa bame bitakanta bare asiya kota rokesu basa siya Dan haka kuka tasa taci gaba da bin mutane akan su siya haka tadunga bi kwararokwararo akan asiyi nonon mutum Hudu ne kawai suka siya ga nonon da uban yawa haduwa tayi da Mari yar rugarsuce ita har ta siyar tambayarta tayi Don Allah Mari ina kike kai nono da furarki asiye Dan Allah kifadamini Murmushi tamata sannan tace aradu da nisa Dan sekin hau mota naira dari zaa kaiki a akori kura Dasauri surbajo tace fadamini Dan Allah aradun Allah zani Tashar yarine tabata amsa daganan tajata takaita inda zata hau motar Godiya sosai surbajo tayi mata tahaye motor akori kuran suka tafi ************** Alameen tafiya suke suna hira cikin nishadi sabida daddy bayason gudu amota shiyasa ahankali yake tafiya sabanin kabeer Wanda yakusa shiga kaduna Dan cewa yayi baze iya tafiyar wahainiya ba suna zuwa tashar yari tayansu Yay faci dole Al ameen yay parking agefen titi dede wani masallaci gurin akwai jamaa sosai kamarde kasuwa fitowa yayi Dan yanemi Mesa iska yasamusu suwuce agefe yaga Mesa iskar Danhaka yace yazo yasamusu dasauri Mesa iskar yasakamusu sabida ganin dankareriyar motor dasuke ciki 1k alameen yabashi mutumin se godiya yake karaf a kan idon surbajo hakan ta faru Dan haka dasauri takaraso inda alameen keshirin shiga yatada motor dasauri tace sannu bawan Allah Don Allah kataimakeni dasauri alameen yajuyo jin zazzakar murya namishi mgn arba yayi da surbajo dauke da kwaryar nono akanta durkusawa tayi tana kuka tace Don Allah kataimakamin kamar yadda Allah yataimakeka kasiyi nonon nan da fura wlh inna koma dashi bansiyarba yankani zaayi kuma inna Dade agurin tallan Baffa yace seya yankani takara rushewa da kuka alameen mamakine yakamashi to inbanda haukar fillo shi mezeyi da fura da nono dahar zata ce yasiya motarshi yashige yana shirin tadawa dagudu surbajo tasha gaban motor tana kuka tace cikin kuka haba bawan Allah Allah fa nahadaka dashi kaji tausayinamana Don Allah hankalin daddy ne yakai gurunta mamakine yakamashi Dan haka dakatar da alameen yayi sannan yabude kofar motor yakirata karasowa tayi jikinta har rawa yakeyi mommy ce tafara mgn dacewa yanmata Lfy cikin harshen fulatanci kasancewarta mommyn bafulatanace cikin Yaren fulatancin surbajo tabata amsa dacewa taimako nake nema akan asiyi nono da fura Dan inna koma gida yankani zatayi inbansiyarba inkuma najima agurin tallan Baffa dukana zeyi Don Allah kutaimakamin tausayintane yakama mommy bayani tayiwa daddy game da abinda surbajo tace tambayarta yayi da Hausa yace yarinya meyasa kika ga muyadace damu taimakeki share hawaye tayi sannan tace sabida naga kuna da kudi Dan wancam tanuna alameen da haushi duk yagama cikashi sabida batamusu lkcn datayi taci gaba naga yabiya kudin sa iska naira dubu guda amaimakon naira talatin shiyasa dariya sukayi harda sumunauwara daddy yace to tundaga ina kikazo nan tallan tundaga rugar yalli tabashi amsa jinjina Kai daddy yayi Dan yasan rugar duk sallah anan ake siyo shanun dayake rabawa mutane kuma agurin shi yallin wato ardon ke yar wanne gidace a rugar daddy yatambaya ni yar gidan ardoce mamakine yakamashi yace nasan shi yanzu ke yarsace washe baki tayi jin ance ansan baffanta tace eh Amman innata ta rasu no wonder inji mommy shiyasa ake doramata talla inbata siyarba adoketa shigo mota inji daddy yayinda yace munauwara dake gaban motor tadawo baya surbajo tashiga gaban arude alameen yawaigo yace haba daddy time is going fa inakuma zamu da ita gidansu zamu daddy yabashi amsa dakyar surbajo tayarda tashiga motar Dan gani take guduwa daita zasuyi seda sukasha fama da ita tayarda tashiga utone alameen yayi sannan yadauki haryar makarfin daddy kemasa kwatance dan surbajo tunda tashiga tarungume kwaryar nononta sanyin ac yafara dukanta tafara bacci yin baccinnata seda yabasu daddy dariya ita me gudun asaceta gata Tana bacci harsukazo makarfi surbajo baccinta take sha maman yusuf [3/18, 14:08] Zahra muhd mahmud💃: 🍀🍀🍀🍀 🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 17-18* Alameen tunda yadawo gida ko Aisha tabata masa rai baya damuwa sabida yanashiga damuwar surbajo take fadomasa arai yayita dariya shikadai Naira gomanta ko duk inda zashi da ita sabida inya Kalli kudin suna sashi nishadi yanason komawa rugar Dan yaga irin bidirin da zaayi in suka hadu da ita Dan yasan tabbas akwai artabu Anyi sallah da sati guda alameen yakoma bakin ayki Sosai wannan Karon yakejin dadin aykinnasa sabida baya tare da damuwa ko kadan Dan daya tuno surbajo yake samun natsuwa yauma tafe suke a mota shida amininsa Usman tambayarshi yayi yace yadai mutumin naga tunda kadawo daga pass gaba daya kasauwa dariya bata maka wiya kode madamce tasamu twins ne Murmushi alameen yayi Sannan yace hmm Usman kenan wanne irin twins Aisha zata samu abinda ranar dazan dawo naje mata sallama naga wasu tablet a kan mirror dinta a time din tana toilet nadauka nakaranta naga nahana daukar cikine abun yadauremin kai banmata maganaba sabida nasan kanta ta cuta Danni Wlh aure zan kara kwanannan Kai haba mutumina Usman yatambaya cike da murna Wallahi kuwa aure zan kara inji alameen tokodai soyayyace take saka yawan nishadi dariya sukayi gabadaya sannan alameen yaba Usman labarin surbajo Usman harda hawaye Dan dariya Alameen yaci gaba Usman Wlh bawai sonta nakeba sabida yarinyace gaba dayanta kawai drama dinta nakeso shiyasa nake ganin auranta kawai zanyi tazo gidana amatsayin cartoon inkalla inyi dariya Kokuma takalleka tayi dariya ba darabon kaine zaka zama cartoon din agurinta inji Usman yafadi yana dariya Haba Usman nidin yarone dazan tsaya ina shirme kawai nafadamaka for personal use zan ajiyeta dariya usman yakeyi sosai sannan yace Allah yabada saa amma Wlh zakace nafadamaka kaine zaka koma cartoon din at the end of the day Dariya alameen yayi yace zanko baka labari ni dannayi dariya kawai Zan auri yarinyarnan Wanda kaima intayi wani shirmen agabanka seka dara ********** Seda alameen yakwashe wata uku sannan yazo hutu wannan Karon besamu tarba daga gimbiyarsa ba shima bedamuba sabida badan ita yazo hutunba Dan madam surbajo yazo Iyayensa sunyi murna dazuwansa dama kuma sungaji da ganin shi a halin dayake sunason subashi shawara agameda rayuwar gidanshi Bayan yagaishesu mahaifinsa yace yanzu aminullahi haka kazabawa kanka rayuwa da macen dabatasan ciwon kantaba bazaka iya daukar matakiba duk Inda nafita labarinka Akeyi mace tamallakeka ko haka kaga Dan uwanka nayi anasa gidan haba aminullahi kasanifa mace itace mutum amma Kai ga irin wacce kazabowa kanka kayi tunani kagyara rayuwarka mahaifiyarsama fadan Tamasa dama kuma sunbarshine badan komaiba sedan kar ace suncika sa ido arayuwar yayansu godiya alameen yayi sosai sannan yashaida musu aure yakeson karawa sosai sukai farinciki dajin zancan dansuma abinda ke ransu kenan mahaifinshine yace aina kasamo matar aminullahi murmushi yayi yana sosa keya yace daddy kumma santafa faraace takaru afuskokinsu inda daddy yace Kai alhdllh wacece surbajo yabasu amsa gabadaya sukasamasa dariya mommy tace ikon Allah tagida ma kana fama ina zaka iya da shirmen surbajo ban hanakaba amma Allah yasanya alkhairi Kai kaji kagani daddy da tun dazu dariya yake seyanzu yace aminullahi na yar fillo to iyayenta sunsan dazancan aa yabasu amsa inade so daddy kaje kanemarmin aurannata badamuwa aminullahi daddy yafadi yana dariya sallama yamusu yatafi Dan dama yakosa sugama magana yatafi Dan surbajo yakeson gani yana fitowa yadauki hanyar makarfi shikadai dan bako inane yakeson excode Dinshi subishiba bare irin wannan tafiyar tazuwa yada manufa 😜 da azahar yaiso garin makarfi lokacin surbajo taje yo icce parking yayi akofar gidan dayake yau larabace mazan gidan suntafi cin kasuwa Dan kasuwar makarfi ranar laraba take ci surbajo ce tashawo kwana da iccen datayo akanta kamar amafarki taganshi atsaye ajikin motarshi habawa xubar da iccen tayi ta runtuma da gudu gurinshi Tana zuwa rigarshi takama Tana fadin yauwa wana Kama ay dama nafadi aradu nakamaka sekaji jiki gashiko yau kaida kanka ka kawo kanka har gida tabadi Tana kokarin gyara damararta da hannunta daya daya kuma Tana rike dashi Dan kar yagudu shiko alameen dariya abun yabashi Dan yasan zaa rina surbajo dataga yana dariya naushi ta dirka masa aciki sannan tacigaba da kaimishi duka takoina ba abinda keba alameen dariya seganin itace ke dukan Amman itace ke kuka Tana aradu Seka bani kudina bazan yardaba gashi dukan datakeyi ko zafi babu kamar badukannasa takeyiba be hanataba seda tagaji Dan kanta sannan takyaleshi Tana haki sannu alameen yamata yana dariya yace ammafa kinsha ayki dagowa tayi da jajayen idanuwanta datasha kuka tace jiki kamar karfe dukanka nakeyi amma ninakejin zafi aradu senamaka abinda koda wasa akace ka kuma yimin rashin kunya bazaka kumaba tafadi harda nunashi da hannu shide binta kawai yake da ido yayinda gefe daya kuma yana daukarta awayarshi shigewa gida tayi Takai iccen sannan tadawo ga mamakinsa tsugunnawa tayi agabanshi tanacewa Dan Allah kado kayi hakuri kabani kudina aradu nasha kuka sabida kudina daka gudu dashi danhaka seka karamin akan nera gomata kaji kado murmushi yayi sannan yace naji zanbaki kuma zan karamiki akan nakin tonikuma dukan dakikamin anawa dannima biyana zakiyi inba hakaba inje inkiramiki sojoji sukamaki akidime surbajo tamike Tana shirin guduwa jin yaambaci sojoji rukota yayi dasauri yace ina zaki muna magana kuma cikin barin jiki tace aradu nayafemaka kudin kuma Don Allah karka kiramin wainnan mugayen mutanan niko ganinsu banaso yin sabida nataba ganin yadda sukayiwa wani mutumi dukan tsiya akasuwa suka ciremishi kaya aradu mutumin yabani tausayi Danhaka kayafemin aradu bazan kumaba ganin ta tsoratane yasa alameen kwantar mata da hankali tahanyar cewa haba surbajo ayko nakirasu bazasu iya yimiki komaiba sabida kyanki ay surbajo najin haka tahau dariya sannan tace dagaske kakeyi basa Kama mekyau ehmana dagaske nakeyi kwace hannunta tayi daga rukon dayamata sannan tace to aradu nafasa yafemaka kudina seka bayani dariya alameen yayi yace ayko bazan bakiba sabida ke kikace kin yafemin kallonshi surbajo tayi sannan tace zaka biyanine tun biya nada dadi sunanan Ardo yadawo dafaraarsa ya tarbi alameen Yayinda yarufe surbajo da fadan meyasa bata kawomasa ruwa da shimfidaba alameen ne yace nine nace tabarshi base takawoba sannan Ardo yadena fadan mamakine yarufe surbajo tace a zuciyarta hoddijan aradu kado ko a makaryata shinadabanne kato dashi amma baya kunyar karya cikin gida ardo yaja alameen suka zauna suna hira sato jiki surbajo tayi tafito inda motarshi take tsinke tasa acikin tayoyin tasacemusu iska gabadaya Tana gamawa ta ruga gidansu arera Tana dariyar mugunta ita atunaninta hakan datayi baze Hana. motor tafiyaba sede yahanata yin sauri dalilin dayasa tasacemishi iskar kenan alameen hira tayi dadi Shina Shida Ardo besan magaruba takusaba seda yakalli agogon hannunshi mikewa yayi domin tafiya ardo nata samishi albarka kyauta yayiwa ardo metsoka sannan yafito daga gidan tsayawa yayi yana waigen ta ina ze hango cartoon dinsa tazo suyi sallama amma be hangotaba ardo yace aykawai kayi tafiyarka inde surbajoce takai takwas nadare bata dawoba tanacan suna wasa da saointa bahaka alameen yasoba Amman bashida zabin dayawuce yatafi sabida dare yafara Yi ga hadari yahadu sosai shiga motarsa yayi batare daya Lura da barnar da surbajo tamasaba seda yakunna motar security dake jikin motar yafara kara alamun akwai Matsala amotar fitowa yayi danganin meyasami motar innalillahi wainna ilaihi rajuun ita kawai yake maimaitawa ganin tayoyin motarshi a sace kobaa fada masaba yasan aykin surbajone dafe kanshi kawai yayi yana kallon motar yama rasa abinyi dama daya tasace dase yadauko spare din tayar dake boot yasa to duka hudunne gashi garin ko mashin babu me ita bare asamu Mesa iska wayarsa yadauko babu network sam kamin yagama yanke abinyi ruwan sama yafara sakkowa ardone yakaraso kusa dashi yace Aminu akwai matsalane kai yadagamasa sannan yamasa bayanin abinda yafaru da motar amma befada masa surbajo ce tamasa ba Dan yasan tsaf ze iya Zaneta suna nan tsaye ruwan yakarasa tsugewa kamar da bakin kwarya dasauri ardo yajashi zuwa wata bukka wacce dama anyitane sabida baki zama yayi akan gadon karan dake ajiye adakin ardone yajawo kofar bukkar yakare wacce take ajiye agefe itama takarace sunanan zaune ruwan betsayaba se misalin bakwai da Rabi nadare ruwan alwala ardo yaje yakawomasa yayi alwala yay sallah sannan ardo yakawomasa barguna guda biyu da fitilar aci balbal yace gashi yashimfida daya yarufa da daya yayi hkr yakwana anan inyaso gobe da safe ardon zeje cikin gari yakira mesa iskar yasamasa alameen bakinciki yagama rufeshi bakomai yake bashi haushiba se irin yadda ze kwana Abukka batare da wani tsaroba ko kofar arziki babu ga sanyi daaka fara kamar jaura tawuce shiyama zeyine gurin bacci akan gadon kara amma ya yaiya bashida zabin daya wuce hakan komawa motarshi yayi yadauko bindigarshi da touch light Wanda yaajiye amotar sabida tsaro surbajo se takwas tanufo gida itadasu arera dasuka rakota tabayan gida tashigo gidan Dan haka batasan alameen betafiba alwala tayi sallah sannan tafara tunanin oh kado koyaje gida yanzu oho sumayece takirata tace tazo takaiwa bako abinci yana dakin baki mamakine yakamata nayaushe sukayi bakon daukar abinci tayi tuwan dawane da miyar kuka danya yasha manshanu Wanda aka zuba a akushi na musamman tanufi bukkar bakin dayake motor alameen bakace kuma akasan bishiyar mangwaro yayi parking dinta surbajo bata Lura da itaba sallama tayi kofar bukkar daga ciki aka amsa shiga tayi taajiye kwanon abincin tajuya zata fito fisgota yayi da karfi tafada jikinshi zata samasa ihu yarufe bakin da hannunshi haska Mata fuskarshi yayi sannan yasakarmata baki arude tace kado meya hanaka tafiya gida kallonta yayi sannan yace haba surbajo meyasa Zaki sacemin iskar tayakinsan motar kuma bazata tafiba inba iska tausayinsane yakamata hawayene suka fara zubowa daga idonta cikin kuka tace Dan Allah kado kayi hkr aradu bansan motor bazata tafiba nadauka saurine bazatayiba Dan Allah kayafemin nasa Zaka kwana a inda baka saba tausayinta alameen yaji amma hakan baze hanashi hukuntata ba danyayi alkawarin yimata hukunci bindigarsa yazaro ya saitata kan surbajo Maman Yusuf [3/18, 14:09] Zahra muhd mahmud💃: 🍀🍀🍀🍀 🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *ina barar adduarku gobe in Allah yakaimu zanyi tafiya so atayani da addua inje Lafiya in dawo Lfy Wanda nataba batawa rai pls agafarceni nima nayafema kowa ngd* *page 19-20* Surbajo idanuwantane suka fito kurukuru ganin bindigar datayi jikinta sebari yake Alameen yace umarni zanbaki inkika kuskura kika ki bi sena harbeki yafada in a serious talk Girgizamasa kai yakeyi alamar tayarda Cigaba yayi da magana yace surbajo yau kinbatamin raina sosai so dole ne nahukuntaki Dede da iri laifin dakikamin Don Allah kado kayi hakuri aradu bazansakeba Tsawa yadakamata wacce ta tilastata yin shuru jikinta nabari Kara matso da bindigar alameen yayi dede goshinta aytuni fitsarin datake rikewa ya kubce alameen seji yayi yajike da fitsari bedamuba yacigaba da cewa umarnina shine zan aureki ko kinaso kobakyaso kuma idan kika sake kika nuna cewa nina tilasta miki aurena harbeki zanyi surbajo wacce tunda yafara magana numfashinta ke barazanar daukewa dakyar tace Don Allah kado kayi hkr inada Wanda nakeso kumashi zan aura Bigemata baki yayi yace ay ba raayinki nakeson jiba umarni nabaki kuma dole kibi inkinki ko dagake har Jaen sena harbeku Jikintane yakama Bari kamar mejin sanyi tace kayi hkr Don Allah karka kashemini jae aradu naamince zan aureka Wani malalacin murmushi alameen yasaki alamun samun nasara cikin ruwan sanyi alameen bekyale surbajo tatafiba seda yagama tsoratata sannan yace tawuce da gudu tafito tayi cikin gida kamin takai cikin gidan tafadi yafi so uku sabida agigice take koda tashigo Kowa yashige dakinsa sabida sanyin daakeyi itama nata dakin tashige wutar jin dumi ta tarar sumaye takaimata dakin ga kuma abincinta a akushi Gaban wutar taje tazauna bayan ta karo kofar dakin kuka tashigayi Mara sauti duk da tabon daya bata mata kaya bata damu taciresuba ita kawai tunaninta alameen Dan fashine Dan inba Dan fashiba baabinda zekawo bindiga gurinsa itayau yazatayi da rayuwarta Ashe Dama basuda rabon aure da jae gaskiya kado mugune Allah seya sakamana tafadi Tana cigaba dakukanta Wanda babu mesharemata ranar azaune surbajo takwana kowanne motsi akunnanta Dan tsoro takeji takwanta kado yazo ya harbeta Shima alameen Tana fita ruwa yadiba yasa ajikinsa inda fitsarinta yashafa sannan yaci abinci data kawomasa gaskiya yaji dadin abincin ruwa yasha sannan yakwanta badan yayi bacciba seda yaji dadin tuno dramarsa da surbajo juyi kawai yake yana murmushin jindadin gano surbajo nada tsoro dayayi ayko yasamu abinyi shima ranar beyi bacciba da sassafe ardo yaje cikin gari nemo mesa iska yaci wuya kamin yasamu Wanda yaamice zebiyoshi zuwa rugarsu suna zuwa yasa iskar alameen Wanda tuni yashirya yabiya mutumin kudinsa sannan yakarasa gurin ardo domin suyi sallama sosai ardo yadunga kara bashi hkr abisa tsautsayin dayafaru sallama yamasa yanufi gurin motarshi kamar anjefota yahango surbajo tafito daga gidan dauke da tulu Zata dibar ruwa tsayawa yayi harta karaso ko kallonshi batayiba Tana kokarin wuceshi Dan ita yanzu tsoronshi takeji kiran sunanta yayi arude tajuyo Dan tunda take babu Wanda yataba kiranta da sunanta taji dadin sunan kamarshi tsayawa tayi ainda take ba gaisuwa yatambaya kayi hkr ina kwana murmushi yayi sannan yaamsa da Lfy yakara da ina Zaki ruwa zan debo tabashi amsa muje inrage miki hanya yafadi sannan yajuya yashige motarshi bude mata gaban motar yayi tsayawa tayi kamar da karta shiga sekuma ta tuno bindinga dagudu taje tashige yarufe kofar yatada motor suka tafi afuwan akwai tafiya agabana maassalam maman yusuf [3/18, 14:11] Zahra muhd mahmud💃: 🍀🍀🍀🍀 🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 21-22* Tafe suke yana janta da hira har suka iso bakin rafin yana parking Ta bude motar tafice Tanufi rafin ko sallama bata masa ba Murmushi yayi sannan yace halin surbajo se ita shima bedamu ba yaja motarshi yawuce yana fita agarin wayarshi tafara ringing abokinshine Usman bayan sungaisa yace yanemi wayar alameen din besamuba ko Lfy Dariya yayi sannan yabashi labarin abinda yafaru tsakaninshi da surbajo dariya shima Usman din yayi yace shege mutumina wlh dukanku kunburgeni kunyi dede Allah de yanuna mana ranar bikinnan Hakade suka Dan jima suna hira daga baya sukayi sallama Alameen gidansu yasauka yaci abinci anan abba yake shaidamishi sati mezuwa zasuje nemarmasa auran surbajo .sosai alameen yanuna jin dadinsa dajin zancan godiya yamusu sosai sannan yanufi gidanshi fuskarsa dauke da faraa Koda isarsa Kai tsaye cikin gidan yanufa bayan yagama gaisawa da masu tsaron Lafiyarsa Yana shiga falon Aisha ta taso afusace ta kama kwalar rigarsa tarike sannan tace daga ina Kake kuma agurin wacce shegiyar ka kwana batare daka sanar daniba tafadi cike da rashin kunya ran alameen tuni yafara zafi jin takira surbajo da shegiya Dagowa yayi yace sakeni inwuce Aisha banason rigima yanzu shewa tayi sannan tace ay Wlh inkaga nasakeka kafadamin gurin wacce ka kwana ko anfadamaka bansan taketakenka ba ay Tunda kafara zama bunsuru nagane to Wlh baka isaba bade agidannanba Tass yadauketa da Mari kamin tawatsake yasake Kai mata wani daga bisani yarufeta da duka ihu take Tana neman agaji seda yamata dukan dashi kanshi besan iya adadinsaba sannan yakyaleta tuni tajima da sumewa Ko ajikinshi ya dauko ruwa yasheka mata tafarko sannan yabata amsa dacewa Aisha Tunda nake bantaba ganin jaka kamarkiba dakikiya kawai mahaukaciya Wai kindauka tsaron ki nakeji to Wlh ko daya tausayinki nakeji amma Tunda kin nunamin kedin dabba ce Wlh sena baki mamaki kuma dakikace daga ina nake daga gidan matar dazan Aura nake kisama ranki Wlh aure zanyi nanda sati guda kuma it doesn't matter to me kome nene ze faru yafaru banza tinkiya kawai ko kigyara halinki ko kada ki gyara damuwarkine ko tablet nahana haihuwa dakike sha keze cutar baniba Danni wuyarta nayi auran ya ingijeta tafadi akan tiles sannan yawuce yabarta da faasshen jiki se kuka takeyi ******** Surbajo Tunda alameen yatafi kullum da tunaninsa take kwana take tashi sosai take kewarsa sakamakon so da kaunarsa dasuka addabi zuciyarta tabbas yanzu tana sonshi dari bisa dari zuwa yanzu sunfara samun sabani da jae ganin yanzu batashi takeyiba shiyasa yaja baya shima da ita duk da yanasonta amma baze jure tadunga shareshiba su daddy sunje nemama alameen auranta inda ardo yay matukar murna da afkuwar hakan badan komaiba sedamutuncin iyayensa kamar yadda alammeen yafadawa mahaifinsa daga baya cewa shima bayason bikin yawuce sati guda tokoda suka sanar da ardo bemusamusuba aka tsaida ranar auran sati mezuwa bayan an tambayi surbajo shin kotana sonshi ta amsa da eh tanasonshi Ayimin afuwa nayi tafiyane maman yusuf [3/18, 14:12] Zahra muhd mahmud💃: 🍀🍀🍀🍀 🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 23-24* Acikin satin aka soma shirye shiryen biki dan ranar asabar zaa daura auren Aisha Data fuskanci dagaske aure alameen zeyi hankalinta vakaramin tashi yayiba Dan haka tanufi kawayenta subata shawara Koda isarta gidansu zuly kuka tasa mata tace kawata nashiga uku alameen aure zeyi Dan Allah kitaimakeni narasa abinyi Wani dadine yarufe zuly Dan Dama sun jima suna jiran wannan ranar Amman afili kukan tasa itama suka rungume juna dakyar sukayi shuru zuly tace wannan tashin hankali dame yay Kama wallahi bazamu zuba ido muna kalloba semun dauki mataki ki kwantar da hankalinki Gobe in Allah ya kaimu zamuje gidan wani malaminmu yaiya ayki sosai zeshare miki hawayenki sosai Aisha tayi murna da shawarar aminiyartata Dan bata bar gidanba se dare Alameen murna yake sosai Badan komaiba sedan auren cartoon dinshi dazeyi Usman dariya kawai yakeyi dazaran yaji alameen yakira surbajo da cartoon Dan yana da tabbacin alameen dinne zekoma cartoon din Shiri suke sosai musamman gidansu alameen Dan sunfi kowa murna da auren da alameen zeyi Dubai mommy taje tahadowa surbajo kayan lefe da kayan daki sabida sunce ardo base yayiwa surbajo kayan dakiba su zasuyi Dakuna biyu dake falon kasa nagidan alameen aka shiryawa surbajo kayanta aka kulle dakin yayinda kayan lefenta aka ajiye gidan su alameen sabida ardo yace a ajiyemata acan ********** jae dayasamu labarin surbajo aure zatayi har gida yaje yasameta koda tazo jae rufe idonsa yayi ya zazzagamata masifa har yana cewa auran kwadayi zatayi kuma insha allahu se an sakota kuka surbajo tasa Tana rokonsa ya yafemata Dan tasan bata kyauta mishiba amma bata da iko da zuciyarta takamu da son alameen me tsanani Wanda tanajin bazata iya rabuwa dashiba kuma ita badan kudinsa takesonsaba sedan Allah Jae shima kukan yakeyi Dan kukan surbajo yadagamasa hankali cikin kuka yace ya yafemata Allah kuma yabasu zaman Lafiya da mijinta daganan yawuce yatafi yabarta Tana Ta kuka alameen shida Usman suka dauko hanyar makarfi Dan sunason ganawa da Amarya suji shirye shiryenta da isarsu ardo yasaukesu a dakin saukar baki yasa aka kawo musu fura da nono me kyau sosai Usman yasha furar sabanin alameen dashi ba cimarshi bace seda suka Dan jima dazuwa sannan aka turo surbajo wacce ta yafo mayafi tarufe fuskarta sabida jin kunya sallama tayi tashigo dakin tasami guri tazauna daga nesa dasu dakyar ta iya gaishesu suka amsa cike da barkwanci Usman yace amaryarmu kunyarmu kuma kike Yi haka Ko fuskar bazaki budeba Ay surbajo jitayi wata kunyar tasake kamata Dan haka Kara Rufe idonta tayi Tana murmushi daga cikin mayafinnata hakade Usman yay tajanta da hira amma takasa bashi amsa sabida kunya mikewa Usman yayi yafice daga dakin Dan yabasu guri su tattauna shuru ne yabiyo bayan fitar Usman jin shurun yayi yawa ne yasa surbajo zaton sun fitane daga dakin ne dukansu yaye rufar datayi tayi carab idonta yasauka akan na alameen da tun tuni ita yake kallo dasauri tamaida rufar matsowa alameen yayi gab da ita har jikinsu na gogar juna lullubin ya bude surbajo kankame hannunta tayi a kirjinta sabida batason yakalleta murmushi yayi Dan yafahimci me take boyewa hannuwanta yakamo yaruke anasa sannan yabita da ido yana karewa halittarta kallo ba laifi duk da kankantar shekarun surbajo hakan be hanata mallakar duk wani Abu da yamace ke daukar hankalin da namiji dashiba surbajo duk Ta takura da irin kallon da alameen yake mata kokarin kwace hannunta takeyi amma takasa cikin siririyar muryarta tace kado Don Allah kasakarmin hannuna Wlh kunyarka nakeji tafadi Tana runtse idonta akasalance alameen yafara magana sabida kallon kirjin surbajo dayayi yahaifar masa da damuwa sabida surbajo batasa bresiar ba hasalima bata da ita garigar jikinta me budadden wuyane irin na Fulani shiya Kara bayyanar da halittar dukiyar fulaninta ganin hakanne yasa hankalinsa yasoma tashi dakyar yace surbajo kunyata kuma yanzu kikeji ko kinmanta saura kwana biyu yarage kizamo mallakina Toni banason kunyar nan taki kinji ko kai tadaga masa yaci gaba ko bakyasona ne dasauri tace kado aradu ina sonka kawai inajin kunyarkane kunnenta yaja da Dan karfi Wanda hakanne yasa ta samishi kukan shagwaba Dan dama surbajo gwanace gurin kukan banza bare yanzu dame dalili yasamu alameen yace daga yau nasauke sunan kado inkika kuma kirana dashi kuma zanyi Maganin bakin daya kirani da sunan kadon cikin kuka surbajo tace aradu kado bazan Kuma........bata karasa fadin abinda zata fadaba yahada bakinshi da nata yashiga kissing kamar yasamu sweet hankalin surbajo kusan barin jikinta yayi asakamako fadawa duniyar dabata taba sanin akwaitaba arayuwarta seda yajita jikinta yagama mutuwa sannan yakyaleta surbajo dasauri ta janyo mayafinta tarufe jikinta har fuskarta jikinta se rawa yakeyi ita bata san sunan abinda yamataba jikinta duk yamutu ga wata matsananciar kunyarshi data kamata shima daurewa kawai yayi amma Allah kadai yasan yanayin dayakejin kansa hira yay tajanta da ita amma bata bashi amsa hakanne yasa yamike yace tosu zasu tafi dubu dari yabata akan kozatayi amfani dasu dakyar taamsa sannan tayomasa rakiya inda Usman yake jiranshi ajikin motarshi dakyar surbajo tayima UsmUsman sallama sannan tacewa alameen kado kugaida Gid.......bata karasaba tasa hannunta tarufe bakinta sannan takwasa da gudu tayi cikin gida dariya alameen yayi Dan yasan me yasa surbajo guduwa mota suka shige bayan sunyiwa ardo sallama suka dauki hanyar kaduna Usman se tsokanarshi yakeyi Maman Yusuf [3/18, 14:13] Zahra muhd mahmud💃: 🍀🍀🍀🍀 🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 25-26* Abangaren uwargida Aisha kuwa jitake kamar takashe kanta dan bakinciki sabida koda sukaje gurin bokan su Zuly cemusu yayi kawai suyi hkr Dan aure ba fashi se anyishi shiyasa gabadaya tarasa natsuwarta ga alameen yanzu yayi wuyar gani sabida shirye shiryen bikin Ganin tadamune yasa su Ruky kwantar mata da hankali dacewa tabari akawo Amaryar bayan kwana biyu sumata dukan tsiya hakanne yasa Zuciyart yin Sanyi danko kayan fadan kishiya daaka bata batabi takansuba kawayentane suka dau na dauka itama suka zabarmata Wanda zata sa in amfara bikin ********** Surbajo Tunda alameen yatafi yabarta kullum cikin tuno abinda yamata takeyi itade batasan sunan abunba amma in tatuno abun namata dadi har addua take Allah yasa yakara yimata 😀 Ardo sosai yake shiri shima Dan tun ana sauran sati guda bikin kullum se an kwantar da sa anyanka dangin maman surbajo suma baa barsu abayaba sunzo bikin kwansu da kwarkwatarsu suma sunyma surbajo shatara ta arziki *RANAR BIKI* ranar asabar 31-12-2011 dubban jamaa suka shaida daurin auran Zahra Muhammad mahmud (wato surbajo)tare da angonta alameen jibrin sulaiman daurin auran dayasami halattar manyan shuwagabanni da yankasuwa uwauba sojoji manyansu da kanana Ko ina kakai dubanka alummane tako ina ranar garin makarfi bamasaka tsinke sabida yawan alumma ga jiniya takoina natashi kowa mamaki yakeyi me alameen zeyi da surbajo yar kauye kamar haka hakade akagama taron daurin auren jamaa suka fara watsewa Dayake tare zaa wuce da Amarya tuni motocin daukar Amarya sunfara dibar jamaa Inda yawancinsu mutanen kaduna ne sabida ardo yace yana gudun kauyancin yan rigarsa shiyasa masu natsuwar kawai aka dauka Amarya survajo wacce ke nade cikin wata lafaya Medan karan Kyau da tsada se kuka takeyi sabida rabuwa da gida dazatayi ammafa tayi kyau sabida wata yarinyar yayan mamanta me suna Bilkisu dasuka zo daga kaduna itace tayima surbajo Kwalliyar duk da ita surbajon bataso Amman seda akayimata kuma tayi kyau farinta yafito sosai Sumaye tajima Tana yiwa surbajo fada akan zama da miji haka yan uwan mamantama sunmata fadan sabanin ardo da kukan da surbajo takeyi yakeson sashi kuka dakyar yaiya cemata surbajo aure ibadane kiji tsoron Allah.... Hawayen dayake tarewane suka kubce dsauri yabar dakin dabaze iya jure ganin kukan surbajoba dakyar aka ja surbajo zuwa gurin motor dazata dauketa wacce ango alameen yake ciki yana jiranta yayinda Usman ke zaune agaban motar shida driver abaya alameen ke zaune se motoci guda hudu biyu gaba biyu baya sunsa motor atsakiya excode dinshine bayan motor aka budema surbajo tashiga dakyar Tana shiga takifa kanta akan cinyarta tacigaba da kukanta bata lura da alameen dake gefentaba tuni motocin suka fara tafiya ana jiniya Usman dake gaban motar ne yajuyo yana fadin haba amaryarmu aymana afuwa haka munyi laifi Amman aymana afuwa alameen ne yaamshi zancan dacewa sede inkaine kayi laifin Amman baniba wayace taamsa tanason auran kagako tunda taamsa dole tadau naannabawa tunda taga Dan fari me dimples tamakalemishi ita wai me wayo tacuceni ta taba raminko ay ga makomar cutarnan yakarasa zancan yana dariya dasaurin surbajo tadago kanta Tana kallonshi Dan bata dauka yana motarba ido suka hada danshima ita yake kallo dasauri tayi kasa da idonta Dan bazata iya jure irin kallon dayake mataba hannunta yakamo yana kallon zanen lallen dake Zane akan hannun lallen yayi kyau sosai wasa da hannun yashiga Yi tasigar daduk macen daakayiwa setaji dadin hakan jawota yayi jikinshi yarungume yafara yimata magana akunne yace baby waya miki wannan lallen dakyar tabashi amsa da Bilkisu ce tayimata wannan Kwalliyar fa yatambaya duk itace tayimin tabashi amsa kinyi kyau sosai yafadi yana hada bakinshi danata seda yafara kissing seda yaga yana shirin fita daga hayyacinsa sannan yasaketa surbajo wacce bataso yadenaba kwanciya tayi ajikinshi Tunda yasaketa rungumeta yayi yana shakar kamshin jikinta tuni bacci yadauki surbajo gyara Mata kwanciya yayi ajikinsa tayadda bazata wahalaba kamin sukai gida dago idonsa yayi carab suka hada ido da Usman ta mirror yanamasa dariya dan duk abinda yafaru tsakaninsu akan idonsa akayi kunyace takama alameen Amman se ya maze yace to munafiki saidonnaka wato har akan mata da mijiko to thanks God matatace ay yafadi yana hada rai dariyace takwacewa Usman yace ikon Allah inbanda tsarguwa nimekaji nace aynasan zakacene shiyasa natari numfashinka inji alameen dariya Usman yasake yi yace rufamin asiri da kallon mata da miji ni kawai cartoon din Tom and Jerry nake kallo duk yadda alameen yaso daurewa kar yayi dariya Amman yakasa duka yakaiwa Usman yana dariya yace saido de bakyau harsuka iso gida Usman na tsokanar alameen Wanda kunya tahanashi ramawa itako surbajo har suka iso gidan iyayen alameen bacci takeyi hankalinta kwance maman Yusuf [3/18, 14:14] Zahra muhd mahmud💃: 🍀🍀🍀🍀 🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *slm masoya littafin ballagaza to nayi gyara yanzu sunan littafin yatashi daga ballagaza yakoma surbajo duba da akwai littafi mesunan ballagazan inafatan zaku anshi sabon sunan littafin da hannu biyu* *page 27-28* Koda akayi parking aharabar gidan surbajo bata tashi daga baccinba ganin bata tashin bane yasa alameen gyara zamansa a motar Dan cewa Usman yayi da direban su sauka amotar danshide baze fitaba se surbajo ta tashi a bacci sauka sukayi suka barshi Usman yace ah lalle wannan cartoon yana kyau tonide badaniba nashiga ciki inta tashin inajiranka yafadi yanamasa dariya Mommy dasauran dangi masu jiran karasowar Amarya jin ance motar amaryar takarasone yasasu fita domin taryota Sede ga mamakinsu sojoji ne kewaye da motar rike da bindigu cikin shirin kota kwana abun yabasu mamaki Tsayawa sukayi suna jiran abude motar tsawon minti goma baa budeba yasa Momy tambayar daya daga cikin sojojin Kai wai amaren basu isobane ko bawannan bace motar amaryar Cike da girmamawa yace madam Amarya taiso amma oga shima yana cikin motar bande san abinda yahanasu fitowaba sede ko zakije ki gani Murmushi Momy tayi sannan aranta tace dakyau aminullahi wato mu zenunawa yayi Amarya ko zeci uwashi ne dawannan shegen rawar kan munauwara takira tace taje gurin motar tace injita tace aminullahi yafito da Amaryar haka kota sabamasa dagudu munauwara tanufi motar abinnema yasamu Dan ita akwai son Amata irin wannan ayken nurking glass din motar tayi seda tadan jima tana nurking din sannan yasauke glass din motar ganin munauwarace Yana saukewa idonta yasauka kan surbajo dake ta faman bacci kwance ajikinshi Dariya tayi sannan tace Bross kana hutawafa to mommy tace Wlh ranka ze baci inbaka fito da amaryaba tafadi Tana dariya takara dacewa su Bross ko kunya juyawa tayi da gudu zata bar gurin dasauri yarukota yace zaki sani wato ninema mara kunyan ko kwacewa tayi taruga gurin mommy Tana dariya tace mommy Wlh amaryar ma bacci takeyi maybe shine abinda yahanashi fitowa daga motar bata rufe bakiba taga daya daga cikin sojojin yanufi motar yabude kofar Alameen ne yafito sannan yamika hannu yadauko surbajo dake bacci Yanufi su mommy nanfa abokanan wasa suka shiga tsokanarshi masu dauka awaya suna dauka Dan abun koni yaburgeni jin hayaniya da surbajo tayine yasata farkawa ganin abinda kefaruwane yasata Fara kiciniyar kwace kanta Dan gaskiya kunyace takamata sosai Ganin tanason saukane yasa alameen sauketa Lafayar dake jikinta takara ja tarufe fuskarta jikinta se rawa yake sabida kunya mommy ce takarasa ta rungumota tana fadin barka da zuwa cikin zuriata Allah yasadamu da alkhairin dake tattare dake yakawar da sharrin Ameen sauran jamaar suka amsa daganan aka shige da ita cikin gidan falon daddy aka kaita alameen ma yabi bayansu nasiha sosai daddy yamusu inda akarshe yagargadi alameen akan yarike amanar yar mutane kuma yayi adalci atsakaninsu daganan akawuce da surbajo part din mommy domin shiryata zuwa gurin dinner shima part dinshi na gidan yanufa Usman yatarar da wasu abokansa su biyu suna hira dashigarshi suka juyo kanshi suna tsokanarshi babu kamarma Usman harda cewa shi ko alabari betaba jin ango Mara kunya kamar alameenba dariya alameen yayi sannan yace Kai alhdllh nagodewa Allah dayasa nazama nafarko atarihi duka suka kaimasa dukansu suna dariya daganan suka shiga shirin zuwa gurin dinner wacce zaayi a bafra international hotel dake no11b yakubu avenue off alkali road unguwar rimi kaduna Sosai suke shiri inda Amarya mommy tadauko me kwalliya tashiga yimata sosai tayi kyau wedding gown akasamata light blue gaskiya bame kallonta yayi zaton wai shekarunta sha hudune sabida surbajo akwai Kira kuma bame zaton tasan hanyar wani abu waishi kauye bare aje ga ruga ita kanta data Kalli kanta a mirror tantama tashigayi akan anya itace kuwa alameen ma shadda yasa light blue shima yayi kyau sosai yayinda sauran abokansa suka sa farar shadda kawayen munauwara sune suka zama yanmatan Amarya dangama surbajo baazo da kawarta kodayaba suma yanmatan Amarya fararan dogayen riguna sukasa yayinda Suka daura head ja takalmi ja gaskiya sunyi kyau takwas nadare motoci suka fara dibar mutane zuwa gurin taron yayinda uwargida Aisha ma tagama shiryawa cikin wani yellow din material doguwar riga takalminta red head dinta ma red Jakarta ma red ce se mayafin Data Dan yafa shima red itama ba laifi tayi kyau aminanta kuma pink din material suka sa da duk wani Wanda yazo ta bangarenta duk pink sukasa muje zuwa maman Yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *slm masoya littafin ballagaza to nayi gyara yanzu sunan littafin yatashi daga ballagaza yakoma surbajo duba da akwai littafi mesunan ballagazan inafatan zaku anshi sabon sunan littafin da hannu biyu* *page 27-28* Koda akayi parking aharabar gidan surbajo bata tashi daga baccinba ganin bata tashin bane yasa alameen gyara zamansa a motar Dan cewa Usman yayi da direban su sauka amotar danshide baze fitaba se surbajo ta tashi a bacci sauka sukayi suka barshi Usman yace ah lalle wannan cartoon yana kyau tonide badaniba nashiga ciki inta tashin inajiranka yafadi yanamasa dariya Mommy dasauran dangi masu jiran karasowar Amarya jin ance motar amaryar takarasone yasasu fita domin taryota Sede ga mamakinsu sojoji ne kewaye da motar rike da bindigu cikin shirin kota kwana abun yabasu mamaki Tsayawa sukayi suna jiran abude motar tsawon minti goma baa budeba yasa Momy tambayar daya daga cikin sojojin Kai wai amaren basu isobane ko bawannan bace motar amaryar Cike da girmamawa yace madam Amarya taiso amma oga shima yana cikin motar bande san abinda yahanasu fitowaba sede ko zakije ki gani Murmushi Momy tayi sannan aranta tace dakyau aminullahi wato mu zenunawa yayi Amarya ko zeci uwashi ne dawannan shegen rawar kan munauwara takira tace taje gurin motar tace injita tace aminullahi yafito da Amaryar haka kota sabamasa dagudu munauwara tanufi motar abinnema yasamu Dan ita akwai son Amata irin wannan ayken nurking glass din motar tayi seda tadan jima tana nurking din sannan yasauke glass din motar ganin munauwarace Yana saukewa idonta yasauka kan surbajo dake ta faman bacci kwance ajikinshi Dariya tayi sannan tace Bross kana hutawafa to mommy tace Wlh ranka ze baci inbaka fito da amaryaba tafadi Tana dariya takara dacewa su Bross ko kunya juyawa tayi da gudu zata bar gurin dasauri yarukota yace zaki sani wato ninema mara kunyan ko kwacewa tayi taruga gurin mommy Tana dariya tace mommy Wlh amaryar ma bacci takeyi maybe shine abinda yahanashi fitowa daga motar bata rufe bakiba taga daya daga cikin sojojin yanufi motar yabude kofar Alameen ne yafito sannan yamika hannu yadauko surbajo dake bacci Yanufi su mommy nanfa abokanan wasa suka shiga tsokanarshi masu dauka awaya suna dauka Dan abun koni yaburgeni jin hayaniya da surbajo tayine yasata farkawa ganin abinda kefaruwane yasata Fara kiciniyar kwace kanta Dan gaskiya kunyace takamata sosai Ganin tanason saukane yasa alameen sauketa Lafayar dake jikinta takara ja tarufe fuskarta jikinta se rawa yake sabida kunya mommy ce takarasa ta rungumota tana fadin barka da zuwa cikin zuriata Allah yasadamu da alkhairin dake tattare dake yakawar da sharrin Ameen sauran jamaar suka amsa daganan aka shige da ita cikin gidan falon daddy aka kaita alameen ma yabi bayansu nasiha sosai daddy yamusu inda akarshe yagargadi alameen akan yarike amanar yar mutane kuma yayi adalci atsakaninsu daganan akawuce da surbajo part din mommy domin shiryata zuwa gurin dinner shima part dinshi na gidan yanufa Usman yatarar da wasu abokansa su biyu suna hira dashigarshi suka juyo kanshi suna tsokanarshi babu kamarma Usman harda cewa shi ko alabari betaba jin ango Mara kunya kamar alameenba dariya alameen yayi sannan yace Kai alhdllh nagodewa Allah dayasa nazama nafarko atarihi duka suka kaimasa dukansu suna dariya daganan suka shiga shirin zuwa gurin dinner wacce zaayi a bafra international hotel dake no11b yakubu avenue off alkali road unguwar rimi kaduna Sosai suke shiri inda Amarya mommy tadauko me kwalliya tashiga yimata sosai tayi kyau wedding gown akasamata light blue gaskiya bame kallonta yayi zaton wai shekarunta sha hudune sabida surbajo akwai Kira kuma bame zaton tasan hanyar wani abu waishi kauye bare aje ga ruga ita kanta data Kalli kanta a mirror tantama tashigayi akan anya itace kuwa alameen ma shadda yasa light blue shima yayi kyau sosai yayinda sauran abokansa suka sa farar shadda kawayen munauwara sune suka zama yanmatan Amarya dangama surbajo baazo da kawarta kodayaba suma yanmatan Amarya fararan dogayen riguna sukasa yayinda Suka daura head ja takalmi ja gaskiya sunyi kyau takwas nadare motoci suka fara dibar mutane zuwa gurin taron yayinda uwargida Aisha ma tagama shiryawa cikin wani yellow din material doguwar riga takalminta red head dinta ma red Jakarta ma red ce se mayafin Data Dan yafa shima red itama ba laifi tayi kyau aminanta kuma pink din material suka sa da duk wani Wanda yazo ta bangarenta duk pink sukasa [truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 29-30* Gabadaya jamaa sungama tafiya gurin dinner se Amarya da ango yarage Motar dazasu tafi aciki ta iso dan haka alameen dakanshi yanufi falon Momy inda surbajo kezaman jira dan babu kowa agidan duk Sun tafi harda su mommyn Dasallamarsa yashiga falon dakyar surbajo ta amsa gamida dago fuskarta Wow itace kalmar alameen tafarko jikinshi narawa yakarasa gurinta hannunta yakamo yamikar da ita tsaye yayi hugging dinta kissing dinta yake kokarinyi dasauri surbajo takwace jikinta gamida ballamasa harara tace hoddijan aradu baka isaba yau inma wani asirin akabaka kadunga samin abaki da bakinka to yau takare danni yau KO abinci banajin zanci sabida gudun kar jambakina yagoge shine kai godaigodai dake kawani zo zaka lashe minshi da bakinka ko to Wlh a hir dinka takarasa maganar tana murgudamasa dan bakin dayasha makeup Dariya abun yaba alameen yadda tayi maganar gunta yanufa da niyar kamata nanfa surbajo tasa gudu shima yana binta sunata zagaya dakin wedding gown dinta taja yakamata sabida Jan kasar datakeyi rungumota yayi jikinsa yana kokarin yimata Kiss wayarsa tashiga ruri dasauri yaciro wayar a aljihunsa mommy ce ke kira dasauri yadaga tunkafin yayi mgn mommy tafara fada Aminu baka da hankaline kuntara jamaa a guri amma har yanzu baku isoba banason shashancin banza fa Hakuri yashiga bata sannan yakashe wayar danshi ganin surbajo dayayine yasa yamanta akwai dinner da zasuje Be tsaya bata lokaciba ya dauketa cak bayan yadauko mata fos dinta kai tsaye motar yanufa da ita tun kamin yakaraso wani soja yabude masa murfin bayan zaunar da ita yayi sannan shima yazagaya yashiga direba yaja suka dau hanya yayinda sauran motocin excode dinshi suka sa motar a tsakiya ana jiniya Dayake ba nisa tsakanin gidan da hotel din so basu wani dauki lokaciba suka iso Isowarsu keda wuya abokan ango da kawayen Amarya suka fito daga hall din danyima ango da Amarya rakiya zuwa ciki Fitowa yayi sannan yakamo hannun surbajo itama tafito nanfa masu hoto da video camera suka shiga aykinsu Kawayen Amarya da abokan ango ne suka sasu atsakiya Sun fara tafiya surbajo se kokarin faduwa takeyi sabida takalmin kafarta me uban tudune ganin hakan da alameen yayi ne yasa be Bata lokaciba yadauketa kamar jaririya itakuma tasakalo hannunta ta wuyansa Ihu da tafi kawayen suka sa dan gaskiya koni sunburgeni Daganan suka fara takowa zuwa cikin hall din yayinda MC yashaida shigowarsu Nanfa kallo yadawo kofar dazasu shigo aisha ko wuyanta kamar ze tsinke dan tsawon datake karamasa nason hango ango da Amarya shigowarsu seda numfashinta ya dauke yadawo bakaramin razana tayiba da ganin alameen dauke da amaryarsa suko sauran jamaar dake gurin tafi kawai suke musu masu daukarsu hoto nayi har suka karasa gurin zamansu zaunar da surbajo yafarayi sannan shima yazauna surbajo kara rufe fuskarta tayi da mayafinta sabida tasha kunya daukota da alameen yayi daurewa kawai tayi tabarshi yadaukota dan tasan intace dakanta zata tafi faduwa zatayi nanfa aka shiga gabatar da abinda yakaisu gurin inda MC yabukaci da ango yabude fuskar amarya batare da Bata lokaciba yabude fuskar surbajo innalillahi wainna ilaihirrajuun itace kalmar da aisha ke furtawa dan ta gigice da ganin kyau irinna surbajo hawayene suka fara biyo fuskarta na bakin ciki dasauri Zuly tasharemata gudun kar wasu sugani rarrashinta suka shigayi amma kosu Sun jinjina dakyau irinna surbajo hankalinta besake tashiba seda taji ana Kiran ango da Amarya sufito su yanka cake duk abinda ake fadi da turanci akeyi kuma surbajo batajin turancin alameen ne yamike sannan yakamo hannu surbajo yamikar da ita suka nufi gurin cake din dakyar surbajo take tafiya sabida gudun karta sha kasa duk da de rabin jikinta na jikin alameen tafiyar Tata seta karamata kyau dan wasu dauka sukayi yanga takeyi harsuka karasa gurin cake din alameen besaketaba koda suka tsaya zagayo da hannunsa yayi ta kugunta yariketa ahaka suka yanka cake din aka tafa musu MC yace Amarya taba ango abaki cikin harshen turanci surbajo batajiba alameen ne yaradamata akunne waigowa tayi tana harararsa akan yace tabashi abaki shikuma yana murmushi wayyo jamaa zokuga yadda wannan kallo da surbajo tayi yakoma na so da kauna ga alameen yanata murmushi yanko cake din surbajo tayi tanufi bakin alameen kara rungumeta alameen yayi ta kwantar da kanta a kirjinshi ahaka tasa mishi cake din abaki huuuuu kawai mutane ke fadi dan wasu liki suka fara zuwa suna musu agurin dankoni Sun burgeni shima alameen ahakan yabata cake din tana kwance ajikinshi bayan sunkoma gurin zamansune aka bukaci ango yayi Godiya ga jamaar dasuka taru dominsu nan alameen yayi jawabin cikin harshen turanci bayan yagama aka bukaci Amarya tayi itama alameen ne yafada mata abinda MC yace yakara dacewa tayi da hausa kuma don Allah karta dunga sako aradu à maganar murmushi tamasa Wanda yadauki hankalinsa sannan taamshi loudspeaker tafara magana cikin harshen filatanci wow bakaramin burge mutane tayiba danko babu Wanda yayi zaton batajin turanci bayan tagama ne akabukaci ango da Amarya su fito fili su taka alameen ne yarukota suka fito filin yana rungume da ita aka samusu wakar da Sani slowly yamusu ta auransu suka fara takawa a hankali nanfa kowa yamike yafara yiwa ango da Amarya liki aisha kuka take harda majina n'a bakinciki da sauri aminanta suka fitar da ita daga cikin hall din gudun karsuyi abin kunya kai tsaye gida suka nufa da ita suna bata hakuri itako fadi take wayyo Allah alameen yakasheni yacuceni yarasa wacce ze auromin amatsayin kishiya se wannan gogaggiyar Yar bokon😜 nabani ni aisha sude hakuri suke ta bata acanko ango da Amarya ne keta cashewa baa tashi ataronba se goma nadare suna dawowa aka sa surbajo tayi wanka aka shiryata cikin shigar alfarma aka nufi gidan mijin[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud Zahramuhammadmahmud.blogspot.com *page 31-32* Ankai amarya Lfy inda dangin mahaifiyarta suka kara yimata nasiha game da zaman gidan miji itade surbajo se kuka takeyi Kamin goma nadare kowa yawatse anbarta ita kadai Bilkisu ce tace mata takulle kofarta karta bude se intaji alameen ne ayko haka tayi kulle kofar tayi duk da bata iyaba seda bilkisun takoyamata Gefen gado tasamu tazauna tadunga bin dakin da kallo irinna kauyanci komai yamata kyau sede ita wasu abunma batasan menene shiba Siket da rigane ajikinta nawani material purple colour semayafin data rufa dashi fari takalmin kafarta ma farine kanta ba dankwali sede farin ribom daaka kama mata gashi dashi Mikewa tayi tacire mayafin dan tagaji tunda aka fara bikinta take rufa mayafi to itade yau tagaji shiyasa tacire Falonta tadawo tazauna akan two sitter sanyin AC naratsata komai na falon yaburgeta zamanta bajimawa taji ana nurking din kofar mikewa tayi taleka ta ramin da Bilkisu tace tadunga lekawa Alameen tagani tsaye shikadai bude kofar tayi takoma gurin zamanta tazauna Da sallamarsa yashigo Suman tsaye yayi lokacin dayayi arba da surbajo tamasa kyau sosai musamman gashinta daya zuba har gadon bayanta bakikkirin se shining yakeyi Ledar daya shigo da ita yaajiye sannan yasami daya daga cikin kujerun yazauna surbajo amare kallonshi kawai takeyi ba um ba umum shima itadin yake kallo murmushi yayi yace baby na babu ko gaisuwa irin wannan shan kamshi haka konayi laifi ne murguda baki tayi tace yoto shikenan sokake insaki baki inta zuba agabanka kaidin daba kunyace gareka ishashshiyaba yanzu kace zaka daukeni kamar wata yarka to aradu kakiyayeni kajide nafadamaka tafadi Tana Kara daure fuska ita ala dole batason raini dariya zancannata yabashi babu abinda yake burgeshi da ita irin son girmanta mikewa yayi yakoma kujerar datake kai dasauri tamike tana shirin barin gurin cikin zafin nama yarikota tafado kanshi Riketa yayi tayadda bazata kwaceba sannan yace baby na Wlh bakida kunya ke kodan irin kukannan da amare keyi in antafi anbarsu bakiyiba Dan mayafin dasuke rufe fuskarsu dashi shima bakiyiba kin yiwa ango magana dawuri se ansiyi baki shima duka bakiyiba se rashin kunya kikemin to ki kiyayeni ko yanxu nayi Maganin rashin kunyar taki yafadi yana shafo gashin kanta Surbajo kokarin mikewa takeyi Amman yahanata ayko budar bakinta se cewa tayi hddijan amma aradu kado akwai raini yo inbanda abunka ko kukan nakeyi aka kawoni gidannan me shegen kyau ay aradu nadena kukan kuma wannan kayan kyalekyalen duniyar inna rufe idona ay bazan gansu da kyauba kuma dakake cewa nayi magana da wuri badole inmaka magana da wuriba gudun kar kace zaka lashemin bakina kamar tsohon Maye ni wallah narasa mekakeji acikin lashewa mutane baki kallonshi tayi sannan tace Don Allah kado mekakeji inkana tsotsewa mutane baki batagama fadin mezata fadaba yahada bakinta danashi yashiga kissing besaketaba seda yaji dakyar take numfashi kallonta yayi yaga jikinta yamutu murmushi yayi yace baby to kinji abinda nakeji inna lashewa mutane bakin surbajo baki yamutu mikar da ita yayi suka shiga kitchen dinta dake falonta yadauko plate da cup suka dawo falon ledar daya shigo da ita yadauko yajuye naman kaza a plate din sannan ya tsiyayamusu fresh milk a cup yamatso dasu gabanta wayyo surbajo idonki idon nama ay tuni ta watsake daga kasalar da yasamata takai hannu zata dauki naman caraf yarike hannunta yace au ci zakiyi batare danamiki tayiba wani kallon banza tawatsamasa sannan tace aa kallonshi zanyi kamar yadda kaima naga kanayi murmushi yayi yace inde zakici namannan to akwai sharadi inde kikaci sekin biyani ko ajikinta tace inde biyane me saukine zanbiya koma menene bani naci murmushi yayi sannan yamikamata seda taji takoshi over sannan tahakura da naman sannan tashanye cup biyu na fresh milk din mikewa alameen yayi sannan yamika mata hannu takama yadagata toilet suka nufa brush yadauko yamiko mata bayan yasa maclean kallonshi tatsayayi danbatasan amfaninshiba mamakine yakama alameen ganin surbajo batasan brush ba Amman bakinta baya wari kwatantamata yadda zatayi yayi wayyo shazumamu aytana gogawa taji zakin maclean tas tashanye kumfan hankalinta kwance tamika masa brush din yakaro mata wani Kobe tambayaba yasan shanyewa tayi dariya yashiga Yi sannan yasamata wani yacemata inde tasake hadiyewa mutuwa zatayi Dan yaganota mutuwace kawai kebata tsoro ayko bata sha dinba duk da ranta naso haka tadunga zubarwa har suka gama suka dauro alwala suka fito shiyajasu sallah rakaa biyu ta nafila bayan sun idar yamata tambayoyi gameda addini ga mamakinsa duk tabashi amsa dede sabanin Aisha mayafinta yabata tarufa yaja hannunta zuwa falonshi zaunar da ita yayi sannan yanufi dakin Aisha sallama yayi yashiga tanajinshi tamasa banza karasawa yayi yasamu guri yazauna bata gaisheshiba shiya gaisheta sa[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 33-34* Yace tazo falonshi yanason yayi magana dasu yana gama fadamata bejira amsartaba yabar dakin yakoma falonshi inda surbajo kezaman jiranshi Bejima ba Aishan tashigo ko sallama babu. Surbajo seda ta tsorata da ganinta Dan ita bata dauka yanada wata matarba Guri Aisha tasamu tazauna Tana girgiza kafa Tana cika Tana batsewa Alameen ne yafara magana bayan yabude taro da addua sannan yafara yimusu nasiha akan su zauna lafiya bayason rigima da tashin hankali agidanshi Bayan yagama jamusu kunne sannan yace kwanakin girki kuma yaraba kwana biyu kowacce zata dungayi. Daganan yatambayesu akwai me magana surbajo girgiza Kai tayi Dan ita tsaron katuwar matarnan tashi takeyi Aisha ko cewa tayi sannu bakin munafiki wato har kanada bakin magana yanzu Wlh kaji kunya karasa wacce zaka aura se yar cikinka kuma har ka iya kwanciyar aure da ita Wlh kaide Dan akuyane kuma tashin hankali yanzu zaa farashi acikin gidanka Wanda besan ciwon kansa ba ace ayi mutum sekace bunsuru .... Bata karasa metakeson fadiba taji anwanketa da Mari kamin tawartsake Ankara kifamata wani agigice takai dubanta gurin Wanda yamaretan bakowabane face surbajo Mamakine yarufe Aisha da alameen kamin Aisha tayi wani yunkuri surbajo taci damara da gyalenta taje taci kwalar Aisha tace ke jakar inace dazaki tsaya gaban kado kina kiranshi bunsuru ke baa cemiki akuyaba shine kike kiran wani.ya auri yar cikinnasan ubankine yabashi kudin auran dahar zakimasa gori. Aradun Allah baki isa kizagi mijina nakyalekiba kibar ganinki katuwa Wlh dukan tsiya zanmiki.hannu Aisha tadaga daniyar kaimata duka carab alameen yarike hannun yashiga tsakiyarsu tafi yafarayi yana dariya kallon Aisha yayi wacce hawayen Bakinciki suka taru a idonta yace how do you feel now? yanzu Don Allah bakiji kunya ba wallahi Aisha kinyi asara ni mijinki bani dawata daraja a idonki to alhmdllh nasamu me ramamin duk rashin mutuncin dakikemin kuma Wlh bazan taba taka mata burkiba harse ranar dakika gyara halinki Afusace Aisha tadaga hannu zata kaima surbajo duka dake bayanshi rike hannunta yayi yanunata da yatsa yace kul karki kuskura kitabamin mata ke inbada sakarci irinnaki ko kudi aka baki seki sa hannu kidaki wannan kyakkyawar surar to wlh baki isaba kinsan nawa farashin wannan kyakkyawar fulawar yake agurina kuwa inkika sake hannunki yasauka akan Zahra Wlh aranar zaki gane waye aminullah Aisha cikin kuka tace Wlh baku isaba dukanku senayi maganinku kaikuma Allah se ya sakamin azzalumi kawai Jikake dum surbajo takaiwa bakin Aisha naushi sabida takira mijinta da azzalumi Fitowa tayi daga bayansa nanfa dambe yakaure tsakaninsu sosai Aisha taci duka a hannun surbajo Wanda tuni bakin Aisha yafashe jini nafita Dan surbajo cemata tayi matukar zata zagar mata miji ita kuma seta daketa sede kome zefaru yafaru alameen dakyar yajanye surbajo akan Aisha yajata suka wuce dakinta se haki takeyi ita ala dole anzagar mata miji suna shiga kulle kofar yayi yatsaya yana kallon surbajon shi dariya ma abun yabashi wato tasan darajarshi kenan shiyasa bazata Bari azageshiba karasawa kusa da ita yayi rungumota yayi jikinshi ay kamar jira take kawai seta rushemasa da kuka dakyar yasamu tayi shuru se ajiyar zuciya takeyi ruwan sanyi yabata tasha sannan yadaukomata night gown fara yabata yace tacire najikinta tasa wannan amsa tayi tashige bayi Tana shiga takulle kofar sannan tacire najikinta wanka tayi sabida tayi gumi gurin dambe da Aishan Tana gama wanka Wanda da temakon Allah tagano yadda ake kunna shower din goge jikinta tayi da towel sannan tasa rigar kallon kanta tadunga Yi a mirror din cikin bayin kunyace takamata Dan gaskia bazata iya fitowa ahakaba kado yakalleta tajima atsaye abayin takasa fitowa ta bude kofar Amman fitowar tagagara Dan leko wa tayi taga kado nacikin dakin wuf taji ankamota ihu zata sa dasauri yahada bakinshi da nata hakanne yasa tagane kadone ya dauketa be ajiyeta akoinaba se kan gado itako se wutsiwutsil takeyi nason yasauketa kashemusu wuta yayi sannan yakara rungumota jikinshi muryarta narawa tace kado Don Allah ka sakeni kafita daga dakinnan kasan bakyau namiji da mace su kwana aguri daya alameen hankalinshi yasoma barin jikinshi sabida taushin jikin surbajo Wanda shi har mamaki yakeyi itada ba abirni ta tasoba Amman ko yan birnin albarka shafota yakeyi very gently Amman ita ina hadashi take Da Allah akan yakyaleta ko jinta bayayi sannu ahankali yacire rigar jikinnata kuka tasamishi jin yana surking din breast dinta kuka sosai surbajo takeyi tunbe kulata harde yadan sassauta mata yadago yana kallonta yace cikin dashewar murya baby na mekefaruwane cikin kuka tace nide banason abinda kakemin Wlh babu kyau wuta zakasa asamu shafo kanta yayi yace mu ay munyi aure baby kuma inmukayi lada zamu samu Wanda daza mu mutu aljanna zaa samu kuma kece Yanzu idan kika hanani Allah zekonaki ke karshentama[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 35-36* Ido surbajo ta kwalo jin ance zata mutu kamin gari yawaye Alameen yacigaba dacewa amma tunda bakyaso bari na kyaleki kimutum tunda naga alama kinfison mutuwar yana gama fadin hakan ya yunkura ze sauka akanta Dasauri tarukoshi tana kuka tace haba kado yazakamin haka yanzu kai kafison namutu dazufa har tare maka fada nayi yanzu Inna mutu waze tarema nide Don Allah kayi hkr aradu banason mutuwa naamince kayi din Murna alameen yayi dajin zancanta bebata lokaciba yaci gaba da sarrafata Itade surbajo jiki se Bari yakeyi kukanma takasa yi Sanda alameen yakusa cika burinshine yaji surbajon amatse take sosai kuma yasan inyace zeshigeta da karfi ze iya yimata lahani tausayintane yakamashi ganin tarufe ido tana addua jikinta na rawa Fasa kusantarta yayi ya koma gefe yana maida numfashi Surbajo jin tadena jin radadin data soma ji shiyasata bude idonta ganinshi tayi akwance agefe Yalumshe ido dakyar tabude baki tace kado Don Allah menamaka kakeson ganin na mutu nace nayarda kayi gudun kar inmutu Amman shine kafasako tafadi Tana yin kuka Dakyar yasa hannu yajawota jikinshi yace baby bazaki mutuba nayafe mikine yau dama innace banyafebane zaki mutu to yanzu nayafe zomuje namiki wanka kizo kiyi baccinki kinji yanmatana ajiyar zuciya surbajo tayi duk da de bata gama gamsuwa da zancannasaba sakko da ita yayi shima yasakko dukansu bakaya ajikinsu kunna hasken dakin yayi ay surbajo idonta nasauka akansa ihu tasaki tafadi kasa sumammiya arazane alameen yayi kanta yadagota yana girgizata Amman ina ba numfashi atattare da ita dasauri yaje kitchen yadauko ruwa yazo ya yayyafamata jimawa kadan taja doguwar ajiyar zuciya amma tarintse idonta sosai yayi yayi tabude amma taki se kuka take masa jikinta narawa Ganin tafarko ne yasa yadauketa yayi toilet da ita yayo musu wanka amma har lokacin taki bude ido har suka fito bata Dena kukanba Rigar bacci yasamata shima yasa nasa Gado yanufa da ita yakashe musu haske yarungumota jikinshi yana shafa mata baya Dan yagano me ya firgitata har ta sume Sabida bata taba ganin namiji babba ahaka bane shine dalili har yanzu kuka take masa akunne yace mata baby meyasa kike kuka ne nace bazaki mutuba amma kinki kwantar da hankalinki ko wani Abu kikeso Cikin kuka tace kadon Don Allah kar ka kuma nunamin macijin dazu Wlh yabani tsoro sosai ni bantaba ganin maciji irinshiba agarinmu akwai macizai amma babu irin wannan dariyace taso kubcewa alameen Amman se yacije yace wayace miki ni na kawoshi ay zuwa Yayi da yasareki ki mutu shine nace masa ay nayafemiki shinefa yatafi kara shigewa jikinshi surbajo tayi Dan ta tsorata dajin zancennasa can kasan makoshinta tace ngd kado ******** abangaren Aisha kuwa suna barinta agurin dakinta tawuce tana kuka ranta kamar ze fita tunda take baa taba cimata mutunci irinna yauba tana shiga daki wayarta tadauka takira aminanta cikin kuka tashaida musu duk abinda yafaru hakuri suka bata tare da bata tabbacin gobe zasu zo gidan su hadu suyima surbajo dukan tsiya takwantar da hankalinta kawai dasu suke magana sosai hankalinta yakwanta dantasan aminan nata basa mata karya kuma Tana da tabbacin se Sun ramamata kwanciya tayi ranta fes Dan tasan gobe kashin surbajo yabushe Damisalin karfe hudu naasuba karar wayar alameen yatashesu abacci da kamar baze daukaba cande yadaure yadauka jin wayar se kira akeyi sunan oganshi yagani akan wayar dasauri yakwantar da surbajo yadauki wayar gaisheshi yayi cike da girmamawa kamar yana kallonshi dagacan bangaren ogan yace alameen duk abinda kakeyi kaajiyeshi ka komo office gobe jirgin daze daukoka is ready by 7:30am katabbatar kana airport sabida wani aykine yataso nasauri Wanda your attention is needed so am sorry nasan bazakaji dadiba amma kadaure de ran alameen besoba Amman bashida zabi Danhaka yacema ogan don't worry sir consider it has been done godiya ogan yayi sannan sukayi sallama yaajiye wayar bekoma bacciba sabanin surbajo dake ta aykin bacci dakinshi yaje yadauko duk wani abu daze bukata yasa a trolley yadawo dakin surbajo itama yahada mata abinda yasan zata bukata acikin trolley din wanka yayo yadauro alwala doguwar riga yasa sannan yatashi surbajo dakyar ta tashi toilet yarakata yace tayi wanka tayi sallah kamin yadawo bata musa ba sabida ya hadamasa ruwan wankan jamata kofar yayi yawuce masallaci koda zefita kulleta yayi tawaje Dan yasan abinda tayiwa Aisha jiya ba hakura zatayiba karfe shida yadawo daga masallaci surbajo tuni tayi wanka tayi sallah Tana zaune akan darduma Tana lazimi ganinshine yasa ta kudundune fuskarta ahijabin jikinta wai kunya takeji murmushi yayi yakarasa inda take yace baby na kunya ta kikeji kuma yanxu kinga tashi maza inshiryaki anguwa zamu dasauri tamike Dan surbajo kafar yawo gareta Waldorof yaje yadauko mata wata doguwar riga yar kanti fara har kasa yadauko su pant da bra da gyale da boy friend jacket tsaf yashiryata har makeup shiyamata amma simple one yamata surbajo ko duk kunya tagama cikata kallon kanta tayi mirror taga tayi kyau sosai ita kadai take Ta murmushi ba abinda yafi burgeta irin acuci mazan daya mata da gashinta yakuma yimata rolling din gyale ja akanta takalminta lowfas ne shima ja se boy friend jacket baka gaskiya tayi kyau dakinshi yaje yashiryo cikin kakinshi na soja dakin Aisha yaje Tana bacci kobaa fadamasaba yasan ko sallah batayiba tashinta yayi dakyar tamike tace meyakawoka dakina yanzu murmushi yayi yace uwargida sarautar mata Allah huci zuciyarki zankoma gurin aykine nazo naji mekike bukata wani dadine yakamata wato zasu Jidadin cin uban surbajo dakyau cikin sakin fuska tace babu abinda nake bukata se kudi dubu dari hudu yabata taamsa yace to senadawo kikula da kanki adawo Lfy tabashi amsa daga inda take alameen yayi mamakin yadda tamasa adduar yadawo Lfy abinda batayimasa dakin surbajo yadawo mamakine yakamata gamida tsoro ganinshi sanye cikin kakin soja yaganota amma seya basar jakarsu yadauko yaja hannunta yakulle kofar suka fice daga falon suna fitowa wani soja yataso yaamshi kayan yasa aboot suka shiga direba yajasu zuwa airport yayinda excode dinshi ke take bayansu suna zuwa ba bata lokaci suka shige jirgi kamin jirgin yatashine yakira iyayensa awaya yamusu bayani albarka suka samasa musamman dasukaji da surbajo yatafi hakuri yabasu gameda rashin zuwa yamusu sallama lokacine zewuce shiyasa bakomai suka bashi amsa Allah de yamasa albarka Godiva yayi yakashe wayar gaba daya surbajo ko inbanda zare ido baabinda takeyi rungumota yayi jikinshi bayan yadaura mata belt jirginsu yadaga zuwa rivers state. maman Yusuf Zahramuham[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *sugura Abdullahi, maman Irfana,fatima Radda,maryam Taheer. Don Allah ina kuka shiga kwana biyu pls inkuna tare damu munason sani am really miss you all* *page 37-38* Dan misalin karfe Tara nasafe su Ruky suka dira gidan Aisha lokacin ko sallah batayiba Tana ganinsu wani farincikine ya lullubeta kai tsaye dakin surbajo suka nufa Dan suna da tabbacin alameen bayanan Dukan kofar suke iya karfinsu kamar zasu karyata amma shuru baalamar zaazo abude can suka fara dura mata zagi gamida cewa inhar taisa tazo ta bude kofar jin shurun yayi yawane yasa sukace bari sutambayi masu gadi ko tafitane duk da suna tantamar hakan Duka su ukun sukaje gurin megadin Aisha ce ta tambayeshi ko Amarya daaka kawo jiya tafitane Baki yawashe yace ah madam you are so lucky oga yatafi da Amarya rivers state dazu Dan su Sunday ne ma suka rakasu airport ihu Aisha ta kurma tafadi agurin Tana kuka fadi take alameen kacuceni shine katafi da amaryarka ni kabarni agida nashiga uku nalalace ina zansa rayuwata Dakyar su Ruky suka jata zuwa cikin gidan hkr suka shiga bata itako ina kuka take kamar ranta zefita ita ba bakincikin rashin rama dukanta takeyiba bakincikin surbajo tarigata sanin gidan alameen nacan har azahar Aisha bata Dena kukaba gaba daya tarasa meke mata dadi aminannata se hkr suke bata gamida zugata akan tamasa rashin mutunci karta yarda da wannan wulakancin Ranarde Aisha basallah bare salati daga ita har aminannata ********* Karfe goma nasafe su alameen suka sauka a patacot Motocin excode dinshi nacan yatarar suna jiranshi Yana rungume da surbajo suka shiga mota aka jasu zuwa gidanshi dake gra din garin Tunda suka isa gidan kan surbajo kusan juyewa yayi sabida tsabagen haduwar gidan gudun karta kunyatashi agaban yaranshi yasa yayi sauri yajata zuwa cikin gidan Tafiya gagarar surbajo tayi sabida kallon datake alameen daukarta yayi yahaura da ita Sama dayake gidan six bedroom ne duplex daki yaajiyeta sannan shima yazauna itako zaman yagagareta sabida zabar kauyanci har bangon gidan shafawa ta dungayi da hannunta jawota jikinshi alameen yayi yace to madam surbajo Kalle kallen yaisa haka zomuje namiki wanka kici abinci Dan ni office zanwuce ana nemana Harara tawurgamasa sannan tace nifa kado banason abinda kakemin ina laifinma kace inje inyi wankan amma katuwa Dani kace zaka dunga yimin wanka ni aradu naiya wankana tafadi gami da murguda masa baki Murmushi yayi yace to shikenan naji muje inhadamiki ruwan wankan ba musu tabishi atoilet dinma seda sukasha daru Dan ita wai tsaron toilet din takeji sabida gabadaya glass ne toilet din gashi gurin wanka Jacuzzi ne dakyar de tayarda tashiga shima seda tayi addua sannan tashiga kulle mata kofar yayi yafito yabata guri wayar kukun gidan yakira yace yashiryamusu dinning gasunan zuwa yana gama wayar dakinshi yaje shima yayi wankan yasauya wasu kakin yanufo dakin surbajo atsaye yasameta daure da Towel Dede gwuiwa ta rufo wani kuma akanta tana ganinshi tajuya da gudu Zata koma toilet din gudun karyaganta ahaka aytana fara gudun towel din data dauro yakwance yafado kasa ihu tasa itama tazauna agurin habawa alameen mezeyi inba dariyaba gefen gado yazauna bayan yadauke tawul din dayafadin dariya yacigaba damata surbajo kuka tasamishi akan yabata tawul din amma alameen ko ajikinshi dariyarshi kawai yakesha nakanta tacire daniyar daurawa wuf shima alameen yakwaceshi ay surbajo kwanciya tayi agurin rub da ciki Tana kuka dakyar alameen yadena dariyar kuma shi bakomaine yabashi dariyarba se ganin ita megudun karyaga cinyoyinta segata tayi tumbur kuma agabanshi karasawa inda take yayi daukota yayi cak yadorata akan gado dasauri surbajo tanade jikinta da zanin gadon kukanta taci gaba dayi ita ala dole taji haushin ganinta dayayi tsirara niko nace inbanda shirme irinna surbajo ay gado ba bakon tsirarabane dazata dunga damun kanta trolley din kayansu yanufa yaciro mata wasu English wears riga da wando pink color wandon three quarter ne yahado da pant da bra Man shafawa yadauko agaban mirror yazo inda take gadon yahau yadagota kuka tasamishi ita yakyaleta murmushi yayi sannan yace surbajo wai meyasa kikeson mutuwane haka dasauri surbajo tafito da kanta daga cikin zanin gadon tana kwalo ido waje bakinta narawa tace kado wayacema inason mutuwa aradu banasonta Tunda inmutum yayi ta baya dawowa duniya inason ganin innata amma ance tamutu bazan taba ganintaba shiyasa banason namutu gudun karnima nawa yaran sutashi sunason ganina ace musu namutu takarasa zancan Tana kuka tausayintane yakamashi amma seyadake yace ayko inde bakyason kimutu to dolene kidunga Bari ina ganinki ko bakaya ajikinki kuma kidunga bari ina wasa da wannan yashafo kirjinta, kuma inna dawo daga office kizo da gudu ki rungumeni ki tsotsi bakina kamar yadda nake Miki, Kuma karki dunga yimin musu innace kiyi abu, kuma dole in ina gida bakida gurin zama se jikina inde kika kiyaye wainnan tokeda mutuwa se in kwanankine yakare😀 wani sanyine yaratsa zuciyar surbajo harda ajiyar zuciya jin kado yabata sirrin dawwama aduniya😜 har cewa take aranta yoto ita kowanka kado yace tamasa inde zehanata mutuwa aradu kullum setamasa so dari😀 cike da murna ta Kalli alameen tace kado nagode maka aradu bansan dawanne baki zanyimaka godiyaba kayimin taimakon da har abada bazan mantaba Tunda har ka bani sirrin dawwama aduniya kado dame zansakama dariyace taso kwacemasa amma seya daure yace basekin godeminba duk yiwa kaine kawai dazaran kinji tsaron mutuwa kizo ki tsotsi bakina shikenan kin tsira tsalle surbajo tayo daga inda take tafada jikinshi bakinshi ta lalubo tafara kissing kamar yadda taga yanamata alameen hankalinshine yasoma tashi ayshima biyemata yayi seda yatuno anajiranshi a office ne yasamu dakyar yakwace Kansa agurinta dasauri yashiryata surbajo bawani jin kunya tatsaya yamata komai anatse hannunta yaja suka sauka gurin dinning sukaci abinci yarakota daki yace takwanta tayi bacci Bari yaje office yadawo rikeshi tayi tace kado kana ganinde bazan mutubako Kai yadagamata yace ay inde Zaki jure duk abinda nasaki bake ba mutuwa murmushi tayi masa Wanda yakara bayyana kyanta tace toshikenan Seka dawo kangado taje takwanta Tana masa bye bye fita yayi shima yana dagamata hannu yanufi office ayi hkr da wannan bani[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad Mahmud *page 39-40* Tundaga wannan rana surbajo tamaida bakin Alameen sweet dinta ita ala dole batason mutuwa Alameen lallabata yakeyi Dan bayason damuwarta kokadan kuma duk abinda yasata batamasa Musu Yauma kamae kullum yagama shiryawa zetafi training dakinta yashiga Tana kwance Yace baby zanfita Kije dakina kigyaramin duk abinda yayi kura kitabbatar kinwanke kingoge Kinji ko kuma kiyi hanzari yanxu zandawo ba jimawa zanyiba To tace batare da damuwa ba tace Adawo lfy Allah yatsare Murmushi yayi najin dadin adduar data masa sannan yajuya yafice Mikewa surbajo tayi tanufi dakinnashi Tana shiga tafara gyarawa kamar gaske tagama gyaran dakin kan table din da su laftop da wayoyin shi suke tanufa Tana zuwa taga suma suna bukatar atsabtacesu danhaka batayi kasa agwuiwaba takwashesu takaisu toilet takunna fanfo ta tarasu akasan ruwan tafara wankesu soso da subulu seda tamusu sabi uku uku gudun kar yace basu fitaba Tana gama wankesu Tazo kan table din takifesu su tsane Cigaba tayi da gyaregyaren dakin wani tayi dede wani kuma tayi barna Koda Tazo falonshi zata gyara rasa yazatayi tadauki plasma din falon tayi Dan so take Itama tawanketa soso da sabulu Ganin tarasa abinyine yasa tafita garden din gidan tadauko tiyo din daake ba fulawa ruwa tashigo dashi dakin Tana zuwa kai tsaye toilet tashiga dashi tasa ajikin fanfo tajawo sauran zuwa falon kunna ruwan tayi habawa ruwako yafara zuwa da saurinsa soso tadauko bayan takada omo da hypo a roba Tazo gurin plasma din tafara dirjeta intayi kumfa tasa ruwa ta dauraye Itama sabi uku tamata sannan takoma kan su home tiaters suma tawankesu daya bayan daya Tana gamawa tanufi su leather sit dake falon suma tamusu barin ruwa da omo Tana kan wanke floor din falonne Alameen yashigo dakin cike da mamaki Dan tundaga falon kasa yaga ruwa na gangarowa ta step Tsananin mamakine yakamashi ganin irin taasar da surbajo tamasa kasa magana yayi itako ko ajikinta tadago tace kado sannu dazuwa Aradu yau sekamin kyauta dubafa kaga yadda nake gyaramaka dakinka ay nayi kokari sosai ko kado Alameen dakinshi yashiga nabacci ga mamakinsa shibata jikamasa da ruwaba komai tsaf yake tagyarashi yadda yadace juyowa yayi zefito idonshi yasauka kan table din dasu laftop dinshi suke da wayoyi dasauri yakarasa gurin Hannu yadora akai yanata salati ganinsu dayayi suna digar ruwa kobaa fadamasaba yasan suma wankan tamusu Afusace yafito daga dakin yanufota surbajo naganinshi bata guduba Dan ita batasan tayi laifiba Yana zuwa gashin kanta yadamko yace uban wa yacemiki haka ake gyaran daki waike se yaushe zakiyi hankali kullum Kina girma amma iskancinki segaba yakeyi wayacemiki kijikamin daki Cikin kuka tace haba kado wannan wanne irin zalincine har dakifa kabini kace nazo Nagyara maka daki abinda naga yayi datti nawankema shine yanzu zakacemin wayasani dubafa kaga yadda na wankema abin dakake kallon mutane fes se Kyalli yakeyi amma duk da haka banyi gwanintaba Dasauri yakai dubansa kan TV din wani takaicine yasake kamashi ganin shima ruwa nadiga daga cikinsa surbajo Tacigaba dacewa kuma Aradu sabi uku uku namusu ina kwaramusu ruwa inda banida gaskiya ay daya Zanyi ince Ma ukun danhaka Nide kasakarmin gashina Takaicine yacika Alameen yarasa mezemata yahuce aykawai sungumarta yayi yanufi kan gadonshi da ita Romance dinta yashigayi kota koina kuma very hot one Wanda suka gigitata danbe taba yimata irinsuba Hankalinta tuni yabar jikinta Dan Alameen basauki kayan jikinshi yacire sannan Itama yacire mata yanata yafara hawa internet Surbajo kuka take Tana neman agajin ubangiji amma ina Alameen shima besan metakeyiba yadukufa gurin biyan bukatarshi Surbajo bata hanashiba sabida gudun karta mutu amma azabar datasha dauka tayima mutuwarce Tazo mata Alameen besaurarawa surbajo ba seda yakwashe tsawon awa uku yana abu daya Koda yayi releasing beiya dagataba danjin kanshi yayi yana yawo asararin Samaniya Seda hankalinshi Yadawo jikinshine yalura bata numfashi agigice yadagata yakamota zuwa jikinshi idanuwanta sunyi sama se fari yake gani gashi gabanta yabaci da jini akidime yatashi yasa kayan jikinshi Itama yasamata nata yadauketa da gudu yanufi mota yakwantar da ita abaya yashiga mazaunin direba dasauri megadi yabudemasa get yafice Gudu yake akan titi bana wasaba yana share hawaye adduar sa Allah yasa bakashemusu yarinya yayiba Gidan Usman yanufa Dan matar Usman din doctor ce kuma akwai asibitin ta agidan datake duba marasa[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 41-42* Koda yaiso get din gidan Usman bejira abudemasa da motor yadaki get din yabude yashiga da gudu Megadin gidanne yafito daga dakinshi aguje danganin make faruwa Usman ma shida matarsa Hafsat da gudu suka fito daga cikin gidan Usman harda bindigarsa a hannu Ganin motor alameen yasa Usman karasawa gurin hakan yay dede da fitowar alameen din fuskarshi sharkab da hawaye Dasauri Usman yaisa gareshi yana tambayar Lafiya friend Kake kuwa meyafaru Fadawa jikin Usman yayi yana kuka yace surbajo Sekuma yayi shuru Usman yace cool your mind down and tell me what is happening Nakasheta yaba Usman amsa Cikin karaji Usman yace what!!!! are you crazy. Where is she now tell me yafadi yana me dakawa alameen tsawa jiki asanyaye alameen yabude bayan motar inda surbajo ke kwance Dede lokacin Hafsat takaraso gurin danganin meke faruwa. Koda takaraso gurin dukansu bata guri sukayi takarasa gurin surbajon dagota tayi tadan dafa saitin zuciyarta dasauri tace alameen yadauko ta bata mutuba Jikin alameen har bari yake yadauko surbajo kamar gawa yabi su Usman zuwa bangaren asibitin Hafsat din Kai tsaye wani daki namusamman Hafsat tace akai surbajon Dakyar Hafsat tasamu Usman yaja alameen suka bar dakin sannan ta dukufa akan ceto ran surbajon seda takwashe tsawon awa guda sannan tafito daga dakin dasauri suka nufeta murmushi tamusu tace alhmdllh tafarka sede namata allurar bacci yanzu bacci takeyi godiya dukansu sukayi ga Allah Hafsat tace sukarasa office dinta tanason mgn da alameen Dukansu suka dunguma zuwa office din harda Usman Bayan kowa yazauna Hafsat tace uhm am sorry alameen binciken danayi akan matarka nagano kamar ankusancetane ta karfi wanda hakan yahaifar da tsoro metsanani azuciyarta har yayi sanadiyar daukewar numfashinta. Menene gaskiyar labarin Alameen cike dajin kunya yamata bayanin duk abinda yafaru dariyar Usman ce takatseshi dangama Usman dariya yake harda hawaye duk da itama Hafsat din dariyar take Amman batakai mijintaba ran alameen ne yabaci da dariyar dasuke masa afusace yamike zebar dakin Usman ne yarukoshi yace haba kado karaba ganin inda mutum yakalli cartoon din Tom and Jerry kuma sannan ahanashi dariya Nifa badakai nakeba da cartoon nake yasake fashewa da dariya duka alameen yakaimasa sannan yajuya zefice daga dakin Hafsat ce takirashi tace Amman inaga bedace kafita baa gama mgn ba ko Tom ko Jerry ne dariya alameen yayi Danya fahimci sosuke daga ita har mijinnata su haukatashi komawa yayi yazauna Hafsat tacigaba damasa bayani inda daga karshe tabashi shawara akan yadan saurarawa surbajo zuwa nan da wata uku sabida zuwa lokacin taji sauki sosai Dan yanzun harda dinki tamata Godiya alameen yamata sosai inda akarshe yace kuma insha allahu baze sake maimaita abinda yayi yauba na yauma tsautsayine fitowa sukayi suka shiga dakin da surbajon take har yanzu bacci takeyi alameen karasawa inda take yayi anamata karin ruwa hawaye ne natausayinta suka shiga ambaliya a idonshi Dan kallo daya yamata yaga harta rame kadan cikin yan lokutannan kanta yashafa yace am really sorry my princess I will never repeat it again this is my promise janshi Usman yayi suka fito daga dakin cikin gidan yajashi Wanda dakyar alameen ya yarda yabar harabar asibitin abangaren baki yamasa birki zama sukayi akan kujera Usman yace aboki kayi kuskurefa taya zaka mata wannan danyan aykin sekace babba ko babba kayima wannan kisan arnan aysetaji ajikinta bare surbajo yarinya karama pls Don Allah karka sake wannan gangancin shuru alameen yayi Usman yaci gaba dacewa yana dariya yakamata kaje ka tsabtace jikinka dannaga alama daga filin ball din direct nan gidan kukayo duka alameen yakaimasa yace Wlh baka da mutunci daga Kai har matar taka inbanda iskanci taya mutum zekawo mara Lafiya kusashi agaba kuna dariya wallahi ka kiyayeni yaisheku haka shide Usman dariyarsa yake sha Dan abin na alameen da surbajon abin dariyane gida alameen yakoma yagara jikinshi da gadon dasuka bata daganan yasauya kaya surbajo ma yadaukarmata Wanda zata sauya dan Usman yakirashi yace tafarka dayake wayar Usman daya yaamsa Dan yaringa jin halinda take ciki daya fito masu aykin gidan yacewa sushiga cikin gidan su gyara inda ruwan yalalata sannan yawuce gidan Usman ay Usman yana ganinshi yafara tsokanarshi bekulashiba kai tsaye dakin datake yanufa yana shiga tadago idonta Tana kallonshi Wanda suka kumbura sabida kuka hannunta Tamiko masa tanacewa kado cikin dasasshiyar murya dasauri yakarasa gurinta yarike hannunnata kokarin mikewa takeyi Amman takasa shiyataimakamata tadan kishingida ajikinshi bayan yazauna agefen gadon cikin kuka tace kado amma mutuwa nayi nadawo ko girgiza mata Kai yayi cike da tausayinta yace baby kiyi shuru baason kina mgn bakida da Lafiya ne ba mutuwa kikayiba daga hannu sama tayi tace alhmdllh daba mutuwa nayiba wanka alameen yamata yasauya mata kaya sannan yabata abincin da Hafsat takawomusu ba laifi taci abincin yabata Maganin Ta tasha sannan yadauramata al[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 43-44* Tana idar da sallar su Usman suka shigo gaisheta sukayi hadi da Mata yajiki Amsawa tayi cike dajin kunya Dubata Hafsat tasakeyi daganan tahado magani taba alameen tamasa bayanin dosage din Kara Jan kunnenshi tayi sosai akan yakyale surbajo ta huta godiya yamata daganan tace zasu iya tafiya gida kuma surbajo tayawaita zama cikin ruwan dumi da gishiri Kamo mata hannu yayi yamikar da ita suka fara takowa a hankali surbajo se rintse ido takeyi sabida zafin datakeji Suna zuwa mota gidan gaba yabude mata sannan yayi adjusting din sit din dantaji dadin zama Hafsat da Usman har gurin motar suka yomusu rakiya sunata tsokanarshi Kala becemusuba illa tada motarshi dayayi yafice daga gidan Yana driving hankalinshi nakanta koya tamotsa zece sannu babyna am really sorry ahaka harsuka karaso gida Tundaga kan megadi zuwa sauran maaikatan gidan gaisheshi suke suna yame jiki Dan sun fahimci madam dinshi ba Lafiya shiyasa yafita agigice Alameen koda yafito daukar surbajo yayi Dan yanayin tafiyaRta kadai yaisa yatona asirin abinda yafaru shiyasa yadauketa gudun faruwar hakan a idon yaranshi Adakinta yaajiyeta sannan shima yazauna bayan yajawota jikinshi land line din dakin yadaga yakira kitchen cikin harshen turanci yabasu oda game da kalar abinci dazasu girka musu yana katse wayar yakai dubansa gun surbajo wacce Tunda yasoma wayar takafeshi da ido huremata ido yayi yana dariya yace yadai baby wannan kallonfa Rufe ido tayi Tana murmushi tace kado Yaren dakakeyine yayimin dadi nima ka koyamun Murmushi yayi gamida shafo fuskarta yace maze hana inde turancine sekin gaji dashi Godiya tamasa sosai cike da farinciki rayuwa taci gaba da tafiya alameen iya karfinsa yake kulawa da surbajo harta warke sosai kotayi barna bayama nuna yagani sede cikin dabara zekoyar da ita abinda bata iyanba kuma cikin hukuncin ubangiji duk abinda yakoyamata bata mantawa taRikeshi kenan Yasha kiran waya yabata su gaisa dasu mommy da daddy itako Aisha koya kirata bazata dagaba Dan fushi take dashi bana wasaba Yauma kamar kullum suna zaune afalonshi surbajo tayi matashin Kai da cinyarshi suna kallo gefe daya kuma plate din naman kazane alameen keci Tunda aka kawo yake nacin surbajo tatashi taci naman Amman taki wai ita bataci Yanacikin ci kamshin kazar yagama buwayar surbajo Dan daurewa kawai takeyi dagudu tamike tashiga toilet tafara kwara amai jin karar Amaine yasa alameen rugawa bayin riketa yayi harta gama aman yawankemata baki yafito da ita kan gadonshi yakaita yakwantar sannan yaje yagyara inda tabata Gurinta yadawo yaga Tana rawar sanyi dasauri yaja bargo yarufeta can kasakasa tace kado Don Allah kafitar da namancan aradu banason kamshinshi zuciyata tashi takeyi mamaki ne yakamashi dajin zancanta duba da ganin ita din meson namace Amman yau itake korar nama daga kusa da ita lalle abunda mamaki daukar naman yayi yafita dashi sannan yadawo koda yataba jikinta zazzabine me zafi ajikinta hankalin alameen ne yatashi dasauri yadaga waya yakira Usman dayake weekend ne yasan maybe yana gida ko gaisuwar Usman beamsaba yace frnd Don Allah katuro mana Hafsat surbajo batada Lafiya sosai Wlh mekamata Usman yatambaya haba frnd meko zanmata Wlh rashin Lafiya ne kawai OK to shikenan gamunan zuwa baadadeba segasu sunzo shida Hafsat dauke da kayan aykinta nandanan Tashiga gwajegwaje inda batasha wahalaba tagano ciki Dan wata biyu makale a marar surbajo abin yabata mamaki matuka bayani tayiwa alameen tahanyar cewa albishirinku Dan dukanku sekun bani goro to kanwata surbajode cikine da ita harna tsawon sati takwas. kallon kallo suka tsaya sunayi tsakanin shida Usman hawayene suka fara bin fuskar alameen na farinciki da fargaba magana yafara dacewa hakika Hafsat kindace daabaki goron albishir Amman fargabata shine nikaina kince nadena kusantarta to taya kuma da zefito daga jikinta dariya Hafsat tayi sannan tace wannan kuma ikon Wanda yasa cikin ajikinta ne wannan badamuwabane zuwa lokacin dazata haihu ayta Kara girma Dan haka kakwantar da hankalinka wannan mesaukine Usman yakaraso kusa da alameen yana dariya yadafashi yace Kai friend wannan kaine sharp shooter din bugu daya se kwallo araga gaskiya natayaka murna you are going to be a father gaskiya nayi murna sundade agidan sannan suka musu sallama bayan Hafsat tarubuta Maganin dazaa siyowa surbajo rakosu yayi sannan yaba driver dinshi kudi da takardar Maganin yace yaje yasiyo masa yanxunnan gida yadawo gurin surbajo wacce batasan wainar daake toyawaba sabida bacci takeyi karasawa yayi inda take yazauna agefenta fuskarshi dauke da murmushi rigarta yadaga yadora hannunshi amararta ransa namasa sanyi Ashe shima yanada rabon ganin jininsa aduniya wasu hawayenne nafarinciki suke biyo fuskarsa. toilet yashiga yadauro alwala yazo yayi nafila Tanuna godiyarsa GA Allah dawannan kyauta dayamasa yana idarwa aka kawo Maganin Ta yatasheta yabata kamin dare harta warware alameen se tattalinta yakeyi Amman befadamata abinda ke damuntaba itama bata tambayaba Tunda taji t[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 45-46* Cikin surbajo me laulayine sosai gabadaya yasata agaba ko ruwa tasha seyadawo komai bata iya ci se in alameen yatakuramata sannan takeci tanagamawa kuma zata amayar dashi Sosai alameen yake tausayamata Dan sotari yasha yimata kuka intana amai GA surbajo badauriyar ciwo koya yake tadunga kuka kenan Ko office yaje bashida natsuwa sabida yasan surbajo dakin shan Maganin inde bashine yabataba bazata shaba shiyasa ko yana office yake zuwa yabata yakoma. Cikin yakai wata hudu yanzu alhamdulillahi babu ciwon dake damunta sedan banzan kwadayi harda na banza kome nene inde dangin gishiri da magine tofa bazata barshiba setaci gaci kamar gara yanzu zataci abinci yanxu zata sake jin yunwa alameen shikanshi yanzu yasamu sauki inde yahadata da duk abinda take so bashida Matsala har yaje yadawo Yau da wuri alameen yadawo gida tundaga falo yake jiyo sautin kukan surbajo dagudu yakarasa dakinta akwance yatarar da ita Tana kuka harda bubbuga kafa Tana kuka dasauri yakarasa yadagota yana tambayarta Lafiya cikin kuka tace kado aradu kadangare ne acikina se motsi yakemin narasa yadda zanyi yaki denawa rungumota yayi yana shafa bayanta yace ayya sorry baby ba kadangare bane kinji baiwa ce Allah yamiki sabida kar mutuwa tazo gurinki shine Allah yabaki wannan yazama kariya agareki dasauri surbajo takalleshi Tana share hawayenta tace kado to se yaushe zandenajin motsin Kara rungumota yayi yana shafa cikinta Wanda yadan fara tasowa yace baby ay baiwar da Allah yamiki itace abinda ke cikinki da ne Wanda zaki haifamana yar baby kidunga yimata kitso da kunshi kimata wanka da kwalliya ko bakyaso Dasauri surbajo ta Mike tsaye tace kado da gaske Kake zan haifi yarinya kai yagyada mata ay surbajo bata jira komaiba tafara rawa Tana rera Waka iya karfinta ita ala dole zata zama uwa rukota yayi yace baby to ay inkina tsalletsalle cikin fadowa zeyi dasauri tasa hannu ta tare cikin gudun kar yafadi abun dariya yaba alameen yace to kinemi guri kizauna Fir surbajo taki daga kafarta dasunan tafiya wai ita intayi tafiya cikinta zefadone Dan haka aradun Allah bazata takaba dole alameen yadauketa yazaunar koda tazauna bata saki cikinnataba Tundaga ranar ayki yadawowa alameen sabo Dan surbajo fafur taki yarda tayi tafiya da kafarta gudun kar cikinta yafadi tattalinshi take bana wasaba inyana motsi dadi takeji itama zata Haifi ya koda lokacin awon ta yazo har gida Hafsat take zuwa tayimata ko alameen yakaita ayimata tabara iri iri yinta suke dagashi har surbajon dansesu share fin awa guda suna hira da dannasu naciki siyayyar haihuwa kuwa tuni alameen yafara komai yagani na yara seya siya inyakawo surbajo taita murna. sosai suke kaunar cikin babu kamar alameen Dan yafi surbajo dokin cikin yau dawata matsananciyar Shaawa alameen yatashi yarasa yadda zeyi daurewa kawai yakeyi Dan beson yakara kusantar surbajo Dan tausayinta yakeji kuma dama Tunda yayi nafarkonnan besakeyi ba mararshi harta soma rikewa suna zaune da itane dama yana matsamata kafafuwa mikewa yayi yacemata yana zuwa dakinshi yashige yaje yakwanta mararshi naciwo sosai addua kawai yakeyi yarasa ina zesa kansa surbajo jin shurun tayi yawa bedawobane yasata fara rarrafawa zuwa cikin dakinnashi can tasameshi kwance akasa yanata nishi dasauri takarasa gurinshi taruko hannunshi arude tace kado meyasameka dakyar Yace baby mutuwa zanyi wayyo nashiga uku kado karmuyi haka dakai aradu kamutu ruga zasu maidani surbajo tafadi Tana kuka tarungumoshi tace kado kaga kuma inasonka ga kuma yaronmu ko yarinya kace kaine babanshi inka mutu dawa kakeson muzauna Dan Allah kafadamin Maganin dazan baka karka mutu rukota yayi dakyar yace baby Maganin najikinki kece kawai zaki bani nawarke kin amince nadauki Maganin Kai tadaga masa dasauri aranta cewa take Tunda itama yataimaketa yabata sirrin dauwama aduniya aradu komenene shi zata bashi Shima kar yamutu rukota yayi yafara kissing dinta takoina tuni surbajo itama tashiga maidarmishi ahankali yadunga binta har yasamu yabiya bukatarshi jiyayi duk wata cuta tarabu dashi dagowa yayi yana kallon surbajo wacce se murmushi takeyi ita kadai Dan gaskiya taji dadin abunda yamata matsowa kusadashi tayi tace kado aradu Maganin mutuwarka me dadine nibanso ka warke da wuriba dariya ce takwacewa alameen can dabara tafadomasa yace to aykece baki Saniba shi wannan abun shize dunga sawa babynmu yadunga girma kuma kema zekara tsaremiki ranki washe baki surbajo tayi tace iko se Allah yanzu kullum zamu dunga yikenan eh mana inkinaso alameen yabata amsa dasauri tace aradu inaso tundaga wannan rana alameen da surbajo suka dinke sosai yake samun biyan bukatarsa agurinta badare ba rana kafi shayi ma baya wuceshi yanzu har wata kiba yafarayi sabida hankalinshi akwance yake ga surbajo yanzu kauyancinta dasauki Dan har waya yasiyamata kuma yana koya mata yadda zatayi amfani daita burinshi Allah yasauketa Lfy Yasata a school dan yanzu wata malama yadauko take mata lesson agida kuma ba laifi Tana kokari Dan har mamaki abun yake bashi Dan surbajo akwai kokari cikin surbajo nawata bakwai alameen yasamu pass natafiya gida Danhaka shiri suke natafiya gida kasuwa yashiga yakarasa siyo kayan baby sabida surbajo tayi scanning inda akace musu tamace Zata haifa murna gurinsu baa magana ranar jummaa suka dau hanyar kaduna suna sauka a airport excode dinshi najiransu kai tsaye gida suka wuce koda suka isa gida Aisha batanan Dan haka wanka sukayi suka ci abinci suka zauna afalo suna hirar se azahar Aisha tashigo gidan arba tayi da surbajo da katon ciki agaba alameen namatsamata kafa su basu lura da itaba se jin karar faduwar Abu sukayi dasauri alameen yanufo gurin Aisha yagani asume dasauri yadauko ruwa ya yayyafamata seda tajima sannan tafarko kuka takeyi bana wasaba kwace jikinta tayi tashige dakinta Tana kukan takira Ruky tafadamata abinda tagani cemata tayi inzata iya fitowa yanzu tazo su hadu agidan [truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 47-48* Mikewa tayi tadauki gyalenta da Jakarta tafice suna zaune afalo tazo tawucesu ko kallo basu ishetaba Alameen mikewa yayi yadauki surbajo suka shige daki wanka yamata shima yayi suka shirya yadauki tsarabar iyayensa da yanuwansa yajata suka fita zuwa gidansu Suna shiga gidan Da munawwara suka fara cinkaro ay Tana ganin surbajo da katon ciki dariya tafarayi sannan taruga da gudu dakin mummy tamata albishir Duka mutanen gidan sun hallara afalo se tattalin surbajo sukeyi musamman mommy wacce tausayimnta takeji shima daddy baa barshi abayaba kowa sonta yakeyi kabeer ma da matarsa da yaransa zuwa gidan sukayi anata yiwa juna barka tare da adduar Allah yasauki surbajo Lafiya Aisha Tana zuwa gidan su zuly taje Tana zuwa ta tarar suna jiranta ko zama batayiba suka dunguma zuwa gurin wani hatsabibin boka Tunkafin su fadamasa abinda yakawosu shi yashaida musu wata muguwar dariya Yayi yace wannan mesaukine yanzu mekukeso ayimuku Dasauri Aisha tace sonake akashe abinda ke cikinta ni inda halima ahada harda ita dariyar mugunta yayi sannan yace baze yiwu akashe uwarba Amman abin cikinta sede wani Amman bawannanba waTa laya yabasu yace su wurga ta acikin tsohuwar rijiya ladan aykinshi kuma baa biya se bukata ta tabiya godiya suka masa suka Baro gurinshi Basuje gidaba seda suka sami rijiyar suka wurga layar sannan kowa tanufi gida da daddare surbajo nakwance ita kadai dayake alameen dakinshi yakwana gudun karyayi rashin adalci Tana cikin bacci tayi mafarki ga bera nan akusa da ita farkawa tayi agigice koda tafarka se ganin wata katuwar bakar mage tayi akusa da cikinta akwance salati tayi dagudu magen tashige kasan gadonta surbajo sakkowa tayi daga kan gadon takulle kofar dakin takoma Dayan dakinnata ta kwanta Koda safiya tayi alameen yazo dubata labarin abinda yafaru Jiya tabashi dakinnata yanufa yabude yaduba koina babu magen babu alamarta dawowa yayi yacema surbajo shibega komaiba itako dagewa tayi Tana dakin Dan ta kulle kofar magen naciki Dade yaga bata kwantar da hankalintabane shine yafita yadawo yace yakori magen Cikin surbajo har yafita awatannin haihuwarsa Amman shuru kakeji ko alamar nakuda babu atattare da ita sannan kuma abinda ke cikinnata baya motsi Dan haka suka nufi asibiti scanning akamata inda aka tabbatarwa alameen abinda ke cikin matarsa yamutu sede hakuri Hankalinsa inyayi dubu yatashi tunaninsa taya zaa raba surbajo da gawar abinda ke cikinta. Itako surbajo batasan dawar garinba Dan da turanci aka fadawa aminun abinda ke faruwa Daukota yayi sukaje gidan iyayensa bayani yamusu da turanci gudun kar surbajon taji Hankalinsu yayi matukar tashi danba mommy ba hatta daddy seda yazubda kwalla asibitin suka koma dukansu aka kwantar da surbajo awani daki na musamman sannan akasa mata kwayar dake bude bakin mahaifa wayyo Allah na lokacin da kwayar tasoma aykinta duk wani me imani yaga halin da surbajo take seya tausayamata tun Tana kuka har kukan yadena fitowa alameen ko seda aka rirrikeshi kuka yake tamkar yaro karami surbajo rai ahannun Allah kowa yaganta seya koka tawahala iya wahala likitocin sunyi iya yinsu amma haihuwa shuru wani malamin almajirai daddy yakira yamasa bayanin halin da surukarsa take ciki kwantarwa da daddy hankali yayi sannan yace gashinan zuwa baajimaba malamin yazo aka shiga dashi inda surbajon take Addua yayimata akanta sannan yabada wani ruwan rubutu yace abata Tasha sannan yafito daga dakin yarage daga ita se nurse da mommy rubutun mommy tabata dakyar Tasha aykamar jira ake tasha ciwon yatashi gadan gadan da mararta tawani murda ihu tasa gamida kiran sunan kado❗❗❗❗❗❗❗ dagudu alameen yafada dakin shigarshi tayi dede da fitowar kan yar karasawa yayi yarike mata hannu Yana tofa mata addua nurse zuwa tayi daniyar karasa jawo yarinyar Amman ina ay yarinyar tarube aciki intajawo sekan yayi kamar ze tsinke dole tabari wata nurse dince tazo tadunga danno cikin daga saman hakarkarinta itakuma dayar Tana ja dayarda Allah dakarfin ikonsane yafito da yarinyar daga cikin surbajo gaba daya tayi baki sabida ta fara rubewa aciki karasa ciro mahaifar sukayi wacce irama baki tayi surbajo se kirari takewa Allah tace lalle Allah yayi gaskiya inda yace ze fitar da rayayye acikin matacce kuma yafidda matacce acikin rayayye gyarata akayi kamar bata haihuba alameen ko kobinsu daddy zuwa birne babyn beyiba yana makale da surbajo yana kulawa da ita Dan harga Allah tausayintane yakamashi danko daya ce takalli babyn kasawa tayi se kuka takeyi tanama babyn addua har aka wuce da ita surbajo kuka kawai takeyi sedare aka sallamesu tuni ankira dangin mamanta ansanar dasu ruga ma direba aka tasa yaje yafadomusu gidan iyayensa aka wuce da ita koda su Aisha suka samu labarin abinda yafaru farinciki kamar zekashesu sosai suka ji dadi danhar party suka hada na murnar mutuwar yarinyar surbajo Tana samun kulawa yarda yakamata sumaye tazo daga ruga harda Ardo Amman shi bakwana yayiba duba jikin surbajo yayi yakoma dangin mamantama kullum se sunzo duk abinnan ko leke Aisha batayiba haka akaita kulawa da surbajo hartayi arbain duk sanda ta tuno babynta setayi kuka alameen shima wani lokacin kukan yakeyi koda hutunshi yakare zekoma gurin ayki da surbajo yatafi koda suka koma patakot makaranta yanemamata inda yanemi alfarmar asata a ss1tunda ba laifi lesson din daake mata Tana kokari bamecewa bataje makarantaba certificate din primary Tana cikin zuwa makarantar taje tazana common interers dasauran dalibai masu shirin fita daga primary haka shima junior waec surbajo tamaida hankalinta sosai akan karatunta kuma tanajin dadin karatun duk inda bata ganeba alameen kekoyamata abangaren zamantakewar aure alaameen besake neman wani Abu agurintaba Dan tausayinta yakeyi sede Dan wasanni dab[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 55-56* Alameen daze koma bakin ayki kuka sosai suka dungayi shida surbajo bayason barinsu ga yaronsu meshiga rai shiyasa yaji duk garin yamasa zafi Itako surbajo kukanta harda kishi sabida yace mata da aisha zetafi shiyasa abun yadunga damunta Daukar Yusuf yayi yadunga masa wasa yanajin son yaron harcikin bargonshi Haka sukai sallama ita kuka shi kuka Haka yashirya aisha suka tafi tare murna gurinta kamar me. Shiko alameen haushinta yakeji Tunda taki Zuwa taga babynshi ahakade Suka tafi Satinsu biyu dazuwa rivers yaga aisha nason kashemishi gida da kazanta kamar yadda takeyi akaduna Bashiri yatarkatota suka dawo kaduna Balai ko Da masifa yashasu agurinta kamar hauka Shiko kota kanta bebiba dayake bakwana zeyiba shiyasa yana ajiyeta gida yawuce gurin sanyin idaniyarsa Lokacin suna falo gaba daya mutanen gidan suna kallo kuma bawanda yasan da zuwanshi Yusuf nahannun daddy danshima son yaron yakeyi sosai sallamar alameence takatsemusu kallon Wata uwar Kara surbajo tasaki gamida kwasa da gudu tarungume alameen shima rungumeta yayi daga karshe yadagata yana jujjuyawa dariya suke cike da nishadi shaf sunmance agaban suwa suke murnar ganin junansu ta makantar dasu Tana rungume ajikinshi tasoma shagwabarta fadi take dear shine katafi kamanta damuko sabida kana tare da katafilar matarka shine kotamu bakayi ko Kara rungumota yayi yace who told you that my baby Keda Legend Yusuf kullum kuna nan yanuna setin zuciyarshi Kara rukota yayi yayi kasa da murya yace meyasa kike cewa Matata katafila dariya tayi sannan tace katafilace mana sarkin barna inban kirata katafilaba balama kakeson inkirata dariya sukayi gaba daya yayinda su munawwara ketayasu Hankalinsune yadawo jin dariyarsu munawwara dasauri surbajo tajuyo ita Da alameen durkushewa tayi agurin tarufe fuskarta sabida kunyarsu daddy data kamata Shiko alameen ko ajikinshi karasawa cikin falon yayi yana murmushi gaida iyayensa yayi cike da girmamawa suka amsa fuskarsu dauke da faraa Daddy yace amunullahi zamu bata dakai shine kasamin ya jin kunyako maza kajata kubar nan Tunda kasa tanajin kunyarmu Dariya sukayimata dukansu mikewa yayi yaje inda take durkushe bejira komaiba yadauketa cak Kuka tasamishi ita yasauketa Tana dukan bayanshi kokulata beyiba yawuce da ita dakin mommy Kan gado yasauketa kuka take bilhaqqi da gaske ita wai yabata kunya Kamota yayi yana fadin to sannu mekunya bakiji medaddy yacebane kinga so nagaskiya baa kunyar idon kowa nunashi ake aduk inda yakama kuma mu nan gidan baruwanmu da wannan kunyar taki muna rayuwane so simple nande suka buge da romancing din juna Kwankwasa kofar akayi suka bada izinin shigowa amal ce dauke da Yusuf yafara kuka dasauri alameen yaamsheshi yasoma yimai wasa Dena Kukan yayi alameen yace that's good my resemble Dariya surbajo tayi tace ah lallefa su resemble anji jiki nima zanhaifo my resemble dinne ingata iko se bayan laasar alameen yabar kaduna cike da kewar surbajo da yaronshi itama surbajo kuka taitayi bayan yatafi sabida har ga Allah batason tanayin nisa da mijinta sabida bukatunsa madam Aisha kuwa bakincikin abinda alameen yamata yasa takasa ko cin abinci aminanta tafadawa suko abun yamusu dadi Amman afili nunawa sukayi suna tausayinta harda cemata zasu dauki mataki takwantar da hankalinta rayuwa tacigaba da tafiya inda har surbajo tayi arbain tambayar alameen tayi zata ruga ganin gida cewa yayi tabari yazo tukuna sesuje tare bayadda batayiba amma yaki har mommy tasa baki fafur yace sujira yazo tukuna shida kanshi ze kaisu abin yama surbajo zafi tsawon shekara biyu da auransu bata taba zuwa gidaba Amman yanxu tace zata shine zece tajirashi Kiranta alameen yayi yanamata gargadi akan karta sake tatafi seyazo ayko rufe ido tayi tanata fada hardacewa in akan babynkane kahanani zuwa asalina tozanbarmakashi agida inje nikadai danna fahimci kana gudun innaje dashi ruga ze cutu ne to ni kabarni inje tunda ni dama acan nataso maganganude marasa dadi tafadamasa alameen runtse ido kawai yayi yana sauraronta ranshi namishi kuna kashe wayar yayi yahiga tunani tabbas surbajo tayi gaskiya beso taje da Yusuf rigar gudun yakamu da wani ciwon shiyasa beson taje sedashi to amma ay Tunda befadamataba bedace tafadamasa maganaba har haka itama surbajo sebayan yakashe wayarne hankalinta yatashi tuno irin maganganun data fadamasa tabbas bata kyautaba kiranshi tashigayi tabashi hakuri Amman fafur yaki daukar wayar tamasa text shima baamsa .hankalinta tashi yayi tashiga rusa kuka har mommy tashigo dakin tasameta tambayarta abinda yafaru tayi bata boyemataba tafadamata abinda tayimasa murmushi mommy tayi tacr baki kyautabs surbajo Amman kibari zanmasa mgn konan gaba Karki sake yimasa irin haka kinjiko sosai surbajo tagamsu da zancan mommy i[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *page 57-58* Waya mommy tadauka takira al-ameen,bayan sungaisa, hakuri tabashi akan abunda surbajo tamasa. Godiya yayiwa mahaifiyartashi, sannan sukayi sallama bayan yatabbatarmata da yahakura. Surbajo murna tayi dajin yahakuran, sabida duk abinda sukecewa taji don wayar a speaker take.itama godiya tayiwa mommy tare da alkawarin bazata kumaba. Tundaga ranar,surbajo kotakirashi awaya,baya sakin jiki suyi hira kamarda, sede yatambayi lafiyar danshi shikenan. Abun yanama surbajo zafi Dan bata Saba irin hakan dashiba. Yauma kamar kullum,kiranshi tayi awaya suna gama gaisawa yafara kokarin kashe wayar,dasauri surbajo tace, "Abban Yusuf Don girman Allah kayimin afuwa, nasan namaka laifi amma zuwa yanzu yadace kayimin afuwa kodan darajar mommy datasa baki please" Karashe zancan tayi Tana kuka. Al-ameen baze iya jure jin kukantaba,zuciyarshi zafi takeyi jin kukan surbajo akunnensa.dasauri yakashe water. Surbajo kifewa tayi agurin Tana kuka,kukantane yatashi Yusuf dake baccinsa hankali kwance. Mika hannu tayi tadaukoshi tasamishi nono abaki yafara sha itakuma taci gaba da kukanta. Al-ameen jiyayi gaba daya garin yaisheshi, dama next week yake saran zaa bashi hutu, Dan haka jiyayi kamar tayi tsuntsuwa yaje gareta yakeji. Ranar jummaa dawuri yashirya yabar garin, Dan karfe takwas ta Safiya a kaduna tamasa, besanar Dakowa zuwanshiba Illa driver dinsa,kaitsaye gidan iyayensa yanusa, sunyi mamakin ganinsa,bayan yagaishesune yawuce dakin da madam take. Tana kwance Tana kuka, yayinda yusuf keta bacci. karasawa yayi gurinta yazauna agefenta. jin motsin mutum ne yasata fara goge hawayenta dasauri Dan tadauka mommy ce kosu munawwara. Suman kwance tayi da ganinsa, fuskarta take mitsikewa Dan Tana zaton gizo yakemata "kukan mekikeyi? shuru tayi masa Tana goge hawayenta . Kamota yayi yarungume,aykamar jira take ,rushemishi tayi dakuka Tana fadin " haba dear,Ashe nangabama zaka iya rabuwa Dani har abada kenan,nace kayi hkr amma kaki Kayi, yakakeso inyi da raina? Bakinsa yasa acikinnata, dan bayason maganar datakeyi, soyake yamantar da ita bacin ran,kuma dama yamata hakanne gudun karta samu kafar rainashi, tadunga fadamasa magana son ranta kamar Aisha. surbajo jin bakinsa acikin bakinta yasa kukanta yatsaya, tuni gyaran da mommy taimata yafara ayki, dan sosai mommy take gyaratada magunguna masu kyau, shiyasa itama yana fara yimata kiss din, itama Tashiga maidarmishi da martani. ganin suna neman wuce gurine yasa takwace kanta dakyar Tana maida numfashi. shiko Al-ameen rasa yazeyi yayi, Dan gabadaya hankalinshi yagama tashi burinshi yakeba da matarshi. Mikewa yayi yadauki Yusuf sannan yace mata "dauko gyalenki mutafi gida" surbajo jiki har Bari yake gurin neman gyalen, Dan harga Allah tagaji dazama gidan iyayensa,wajen watansu uku agidan. jakar kayansu tajawo,yana gaba Tana biye dashi abaya har zuwa falo,boyewa tayi abayan Al-ameen, Dan abun da kunya,Amman bata da zabin dayawuce tabi mijinta. gabadaya falon kallonsu kawai sukeyi,bakunya Al-ameen yace "mu munwuce gida seda safenku" dariya gabadaya falon akasa,itade surbajo Tana boye abayanshi tarufe fuska tamkar Amarya. mommy tace "to Allah yabamu alkhairi shugaban marasa kunya,matar tazo wanka shine bazaka jira amaidatabako? dariya yayi,sannan yace "mommy to aydama nine nakawota dakaina,kinga balaifibane danmuntafi kuma tare yanzu". daddy dariya yayi sannan yace "baruwanki dasu, aminullahi kuje abinku Allah yatashemu Lfy". Dagudu surbajo tafice afalon, mommy nacewa tatsaya suyi sallama, amma ina tuni tafice Dan batason Su hada ido da mommyn. Al-ameen jakar kayan da surbajo tagudu tabari yaja da hannu daya, dayan hannun kuma yana dauke da Yusuf,yamusu sallama yafice yabarsu sunata faman tsokanarshi. Amota yasameta,direbansa yasamasa jakar abaya, sannan yabude masa baya yashiga inda surbajo take,direban yazagayo yatada motar suka fice. Seda taji anfara tafiya tadago fuskarta, Dan Tunda tafito take rufe da fuska. Murmushi tayi Tana kallon Al-ameen Wanda yadage dayiwa Yusuf wasa.dagowa yayi yakalleta sannan shima yayi dariya ,sannan yace, "wallahi ko alabari bantaba cin Karo da mara kunyar mejego irinkiba.kubiyu kawai nasani, daga ke se indon kauye ta Ali nuhu, masu gudowa daga gida tunkamin amaidosu dakunan mazajensu .yafadi yana dariya.cuno bakinta tayi alamar shagwaba tace, "au hakama zakaceminko? nagode .baka ma barni da kunyar su mommy ba, shine zaka soma yimin tsiya, ay gwanda ni akan indon kauyen, ni mijinane yaje yadaukoni,itako gudowa tayi, Kuma ba laifinkabane, laifinane dana biyoka, Danhaka ni asaukeni Nakoma. Tafadi Tana shirin yin kuka. Dasauri yarungumota tagefe, fadi yake,"kirufamin asiri my baby don Allah, inkika koma can kuma yakikeso inyi dawannan nauyin? "kaje matarka tasaukemaka" Tabashi amsa. kara rukota yayi sannan yaradamata akunne," no baby wannan lodin nakine, Dan haka dole kece me saukeshi . duka takaimasa nawasa hakade suketafaman raha a motar har suka [truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *this page is dedicated to Aisha Usman,baidau,maman Huzaifa,jidda,baby,mrs smart,nafi Muhd Katsina,eshat Mustapha,fatima Muhd kaduna,raihanat,ummu basma,hajara Abdullahi, Fiddah,maman Mashkur thanks you all,I salute you all*👮 *page 63-64* Yanzu Aisha laulayi yayi sauki,bakamar da ba,iskanci kuma da takama da cikin se abunda yayi gaba,musamman datayi scanning,akace mata namiji zata haifa, karkuso kuga rawar kafa, kawayenta kullum suna gidanta wai sunje jinyarta,abun namata dadi,yadda kawayennata ke bata kulawa, Al-ameen tuni yagama siyayyar kayan baby,haihuwar kawai suke Jira,yanzu duk weekend a kaduna yakeyi sabida cikin Aisha daya tsufa, Surbajo tamaida hankalinta kan karatunta, Sam bata wasa dashi ko kadan,shiyasa al-ameen kekara sonta,dan har cikin ranshi yana takaicin rashin karatun Aisha,Wanda ita ko ko ajikinta. Wata safiyace aisha ta tashi da ciwon nakuda, Allah yataimaka lokacin Al-ameen yazo weekend, Ihu tadunga yimasa kamar zatayi hauka, duk yabi yarude,agigice yayi asibiti da ita,suna zuwa aka shiga da ita dakin labour. waya yaciro yakira mamanta, bajimawa tazo asibitin,shuru har yanzu Aisha bata haihuba,se addu'a sukeyi,zuwacan likitan ta fito dasauri,gurinta suka nufa suna tambayarta ya Aishan take,zufa tashare sannan tace musu bleeding takeyi ,dan haka Tana bukatar jini da gaggawa, inba hakaba anything can be happen, Tahaihune? suka tambayeta arude, as tabasu amsa kuyi sauri kukawo Jinin ko kuma ku biya akwai nasiyarwa, bamason nasiyarwa muje adebi nawa am group o±, Donor ne ni, Bamusu suka nufi lab dashi, bayan sun aunashi suka tabbatar bawata matsala, sannan suka dibi jinin,akaje akasawa Aisha, Allah gamu gareka,aishafa nacikin mawuyacin hali, duk me imani yaganta ze tausaya ,likitoci sunyi iya yinsu wajen ganin tahaihu da kanta,amma ina dole se ammata cs. Gurin al-ameen sukazo,wanda yazuba uban tagumi hankalinshi atashe,burinshi Allah yasauketa Lafiya,kiranshi office doctor din tayi,tayimasa bayanin abinda ke faruwa,ba musu yasa hannu a takardar cs din gami da fatan Allah yasa ayi asa'a. Gurin mamanta yazo yamata bayani,kuka tasa, Tana adduar Allah yafito da Aishan Lfy, Sunanan zaune akafito da Aishan fuskarta dauke da oxygen a hanci alamun numfashinta be wadataba,zaa kaita dakin operation,mamanta kuka tasa Tana mata addu'a,duk juriya irinta soja,Al-ameen komawa yayi kamar yaro, kuka yake sosai yana mikawa Allah rokonshi, Ankwashe sama da awa biyu,sannan likitocin suka fito,dasauri,su al-ameen suka nufesu,tamvayarsu Al-ameen yake ya aisha take,daya daga cikin likitocinne yace,she is fine,but am sorry to say,we lost the baby, Godiya ga Allah Al-ameen yayi, daya tsallakar da Aishan siratsi,yayinda agefe daya kuma yanajin dacin mutuwar babyn,gamida tausayawa Aishan duba da ganin yadda ta dora buri akan dan. doctor ne yakatseshi dacewa yanason ganinsu a office akwai magana,dasauri suka bi bayanshi zuwa office din,hakuri yasoma basu sannan yace Aisha tawahala da yawa wanda hakan baason faruwarsa ga me nakuda, kuma hakan yafarune sakamakon shan kwayoyin hana daukar ciki datayi amfani dasu acan baya, sanadin hakanne yajawo mahaifarta tasamu matsala inde bawani ikon Allah ba ze wuya tasake haihuwa arayuwarta, Al-ameen gaba daya rikicewa yayi ,dajin zancan likitan,haka mamantama,hakuri doctor din yadunga basu daga karshe yabasu takardar data tabbatar da bincikennasu, Bayan Sun baro office din doctor, dakin daaka kwantar da Aishan bayan anfito da ita daga operation din suka shiga,tana kwance Tana bacci, har yanzu akwai oxygen din a hancinta,tausayintane yakamasu duka, suna nan zaune aka kawo musu gawar babyn Rufe cikin shawul kamar me rai, Al-ameen ne yaamsheshi yabudeshi,wasu hawayen ne suka zubomasa, ganin babyn ba inda yabaro Yusuf, maana shima dashi yake kama,mamanta yaba itama tagani tamasa addu'a,wayarsa yaciro yadunga daukar babyn hoto,sannan yaamsheshi yatafi gida domin amasa sutura, gidan iyayensa yakai gawar suma suntausayawa Aishan gamida yimata fatan samun sauki, shikuma Allah yajikansa, bayan sun shirya yaron suka masa sallah,makabarta suka nufa domin birneshi,itakuma Momy ita Da amal,da matar kabeer asibitin suka nufa,domin dubo[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *This page is dedicated to Maman gidado,juwairiyyatu,maman Irfana, Hafsat Dahir,maman Muallim, Mrs Lukuman,mrs Shamsur.thanks for the care and support am really appreciate it* *page 61-62* Tunda Al-ameen yadawo da surbajo gidan kullum ba ranar banza da Aisha bazata nemi surbajo da rigimaba. Itako bata kulata ko kadan,lokuta da yawa dakinta take shigewa tabarta Tana 'ba'batu. Yau asabar tun safe surbajo keta shiri,sabida Al-ameen yace, tashirya suje makarfi,murna gurin surbajo baa magana,kamin Tara tayi tuni tagama shiryawa ita Da Yusuf,oga kawai take jira yafito,dayake ba girkinta bane Aisha ce dashi, Se karfe goma Al-ameen yafito cikin shirinshi na tafiya,lokacin surbajo duk tagama kosawa,koda yashigo dakinta, kauda kanta tayi gefe, ita ala dole tayi fushi. Karasawa yayi kusa daita,yaruko hannunta yace, "haba my charming princess, menayi kuma ake fushi Dani? Turo bakinta tayi gaba, alamun shagwaba,tace, "ay bandauka yanzu zaka fitoba,nadauka se wata safiyar, Dariya yayi kawai,azuciyarshi yasan kishine yamotsa nanko batasan shikadai yakwanaba.amma afili cewa yayi,"am so sorry baby it will never happen again OK, yadaga mata gira daya😉ya kashe ido daya. Murmushi tayimasa, metafiya da hankalinsa,sannan,tamike tadauki jakar kayansu,shikuma yarungumo Yusuf suka nufi mota. Tafiyace sukayi mecike daso da kaunar junansu,Al-ameen ne ke driving din dakansa. Se wajan shabiyu na rana suka isa garin,wayyo dadi, surbajo rasa inda zatasa kanta Tayi,suma 'yan gidansu kowa se tattalinta yakeyi,Yusuf ko, tuni ardo yaamsheshi yanamasa wasa,sosai kowa ke murna da zuwansu,kankice me gari yadauka duka surbajo tazo da mijinta harda Danta,nanfa jama'a sukaita zuwa ganinta,kowa yazo da tsarabarsa yake fita. Al-ameen har mamakin farinjinin surbajo agurin yan garinsu yake,yaga kowa da farincikinsa yake zuwa ganinta. Surbajo babu inda batajeba acikin garinnasu,tagaida kowa kuma tamusu abin Alheri. Shide Al-ameen behanataba,yana zaune tare da ardo da Yusuf,Dan ardo hana surbajo tafiya yawon gidajen yayi da Yusuf din,wannan Abu da ardo yayi,yafaranta ran Al-ameen sosai. Se magaruba suka baro garin,dan fafur yahanata kwana, ba irin magiyar dabatayiba amma yaki,ardo ma kuma yagoyamasa baya,shiyasa suka tafi. Karfe takwas na dare suka shiga gida,dayake girkin surbajone sallama kawai yaje yayiwa Aisha yadawo bangaren surbajon, adaren, tamusu girkin abinda zasuci, Dan ta tsani siyan abinci awaje. *********** Bayan shekara daya, Rayuwa taci gaba da tafiya, inda abubuwa da dama suka faru,aciki harda auran munawwara inda ta auri wani custom suna zaune a Legos. Bangaren Al-ameen ko, sauyin gurin ayki yasamu gamida Karin girma ,yanzu andawo dashi Abuja da Ayki, Da surbajo yatafi, Inda yanemar mata university anan abujan, tafara zuwa, Tana karantar low. Tuni ta yaye yusuf sabida yaron akwai girman jiki, ga wayo sosai bame zaton shekararsa daya Da wata biyar sabida girmansa,a kaduna tabaroshi, gurin iyayen Al-ameen din,tundaga yaye suka rikeshi. sede duk sanda al-ameen yasamu dama,yazo kaduna gurin Aisha, yay sati biyu Yakoma Abuja, Bangaren soyayyarshi da surbajo se abinda yayi gaba, kullum burin kowa yafaranta ran Dan uwansa. Surbajo takara gogewa, yanzu tayi kiba, ga wani haske datayi, bame cewa tahaihu har so biyu. wani zuwa kaduna da Al-ameen yayine yatarar da Aisha kwance afalo ba Lafiya duk tayi amai tabata guri,arude yadauketa yamata wanka yashiryata suka nufi asibiti, Bayan aune aune daaka matane likita yamusu albishir dacewa Tana da ciki natsawon wata uku,murnar dasukayi fadinta bata lokacine,koda suka dawo gida tattalinta yakeyi kamar kwai, su Aisha abunnema yasamu,se kara narkemasa takeyi,shikuma yana biyemata.sati biyu yazo da niyar yi,amma seda yayi sati hudu,dan kulawa da Aishan, sabida cikin me laulayine sosai, Koda yafadawa surbajo,murna tayimusu gamida fatan Allah yasauketa Lfy, itace ma tabashi shawarar yakara kwanaki,dan yakula musu da baby da kyau, Ranar daze tafine, yaje gidansu Aishan yadauko mata kanwarta danta tayata Zama,su Aisha harda kuka,dan taji dadin zaman dayayi da ita,rarrashinta yayi yace takwantar da hankalinta baze dadeba ze dawo,dakyar tasakeshi yatafi. Tarba ta musamman yasamu agurin surbajo Dan har airport taje tarboshi,tareda bodyguard dinsa. Suna zuwa gida,taimakamasa tayi, yayi wanka yashirya, suka dawo dinning yaci abinci.kara yimasa Allah yasanya alkhai'ri tayi game da samun cikin Aisha,sannan tace yakiramata ita tamata yajiki.bamusu yaciro wayarshi yakira Aishan bayan sungaisa yace ga surbajo zata gaisheta, da kamar tace a'a sekuma ta tuna yadace taba surbajo amsa,gameda gorin data Mara. Tace to abata sugaisan, kamar abun arziki, surbajo tagaisheta gami da mata fatan Allah yasauketa Lfy, ay kamar jira take,tace, "ameen idan takai zuci, kinki Allah yaso,da kindauka kekadaice me rabon haihuwa?tonima gashi nasamu,kuma Wlh ko kece shugabar matsafa na duniya, sede kiyi kibari wannan cikin yafi karfinki, yargidan masu tallan nono. Dasauri surbajo tamikawa Al-ameen wayarshi,tana danasanin cewa akirata[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *this page is dedicated to Alhaji Auwalu Bauchi. Nagode da irin dawainiyar yada littafina dakakeyi a facebook dasauran guraren daban saniba,Allah ya albarkaci rayuwarka data zuriarka baki daya* *page 65-66* Su mommy sun iso asibitin Lfy, sede suma suna ganin Aisha sunyi matukar tausayamata,har kuka sukayi sabida tausayinta. Surbajo Al-ameen ne yakirata yasanar daita abinda yafaru,Allah sarki baiwar Allah kuka tadunga yi kamar ita abun Yasama, rokonshi tashiga yi akan zatasa driver yakawota tadubata,kin amincewa yayi yace tabari zezo sutaho tare,haka dole tahakura Dan tasanshi kaifi dayane, Kwanan Aisha daya a asibitin tafarka, abinda tahaifa tafara tambaya, duk cikinsu anrasa mebata ansa se al-ameen,shima daurewa yayi yamata bayanin,kuka tasamusu tana fadin "Wlh bazan yardaba wato takashemin shi hankalinta yakwanta,inna yarda Allah yatsinemin dole seta biyani yarona. Hakade taita zage zage dasauri suka Kira likita yasake yimata allurar bacci. Al-ameen ko ranshi yabaci dajin zantukannata,wato ita har yanzu bazatayi hklb kenan. satinta daya aka sallameta,koda tadawo gida kullum zancanta surbajo takashe mata da ita bazata yardaba,kawayenta se Kara zugata sukeyi akan lalle surbajo ce takashemata yaro. Kwanan Aisha goma da haihuwa al-ameen yakawo surbajo ta dubata, Tana ganin surbajo wani ihu tayi tayo kanta,dasauri al-ameen yariketa, kokarin kwacewa take amma takasa sabida jikinta ba kwari masifa ce kawai irinta Aisha, magana yafara dacewa, "aisha yakamata ace yanzu kingirma Don Allah yaushe zaki Dena batamin raine?sama da shekara goma kullum da bacin ranki nake kwana menayimiki haka Aisha kike burin kasheni? why Aisha?dama Ashe bada gaske kike sonaba kin aurenine domin kikasheni da bakinciki? Ina son dakike ikrarin kinayimin? Seyaushene zanfara jin dadin zama dake iye Aisha ninefa Aminu amma nikikewa tozarci irin haka ngd, yana gama fadamata haka yasaketa yabarsu agurin yawuce dakinshi, jikin Aisha gaba daya yagama mutuwa dajin kalaman al-ameen,kuka tarushe dashi agurin tarasa meyadace Tayi, Tunda suke da al-ameen yaune yamata kalaman dasuka dagula mata lissafi Amman batajin zata yafewa surbajo abinda tamata,surbajoce ta katsemata tunani dacewa, "aunty Don Allah kiyi hkr inna batamikine Allah yahuci zuciyarki, Allah kuma yabaki Lfy yajikan babyn yasa masu cetonmune, ko kulata Aisha batayiba bare tayi tunanin zata amsa,surbajo mikewa tayi tafice daga dakin. dakinsa tanufa tasameshi yana zuba kaya a wadrop,tayashi tayi suka gama zuba kayan, Lura datayi ranshi abace yake yasa tashiga kwantar mishi da hankali harseda yasamu natsuwa, daganan aka fada rayuwa medadi. Da daddare daukar surbajo yayi suka tafi gidan iyayensa, Sunyi murna sosai da ganinta, suma tamusu gaisuwar rashin dasukayi, dazasu wucene mommy tace suwuce da Yusuf Dan tasan sunfisu bukatarshi akusa dasu kawaici kawai suke musu, wayyo dadi,surbajo jitayi kamar ta goya mommy, godiya sukamusu sosai daganan suka musu sallama, Dan gobe surbajo zata koma Abuja sabida Tana da exam, daga gidansu gidan Yan uwan Maman surbajo sukaje, Sunyi murna daganinta sosai, sunjima agidan sannan sukayo gida . washe gari da safe al-ameen yahadasu da driver yamaidasu Abuja,sabida shi ba yanzu ze tahoba se jikin aisha yakara sauki,duk da mamantace ke zaune da ita, se aminan ta dakullum suke gidan. sannu ahankali Aisha kesamun sauki harta warke gaba daya,lokacin tuni al-ameen yakoma Abuja gurin aykinshi.komawarshi bajimawa akasa Yusuf amakaranta, sabida Yusuf inyafado wata maganar zaka dauka bashine yayitaba. *jama'a albishirinku* aminan aisha de lokaci yayi inda kowaccensu tasamu mijin aure, kuma duka mazajen a kaduna suke sede anguwace kowa datashi. Se anriga yin bikin zuly da sati biyu zaayi na Ruky,wayyo rawarkai, ay Aisha ce tadauki nauyin yimusu setin kujeru dukansu, abun yamusu dadi sosai.yayinda azuciyarsu ko mugun fata suke mata. Anfara hidimar biki su aisha bazama sune can sune nan, ranar asabar aka daura auran zuly da mijinta Musa,sosai akayi bidiri abikin inda aka Kai Amarya gidanta dake makarfi road can hayin rigasa, layin tattali blocks, semuce Allah yabada zaman Lfy. haka lokacin bikin Ruky ma yazo aka sha biki inda ta auri wani mesuna baballe itama ankaita gidan mijinta dake unguwar dosa layin commissiona road. muje zuw[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *this page is dedicated to Aisha Usman,baidau,maman Huzaifa,jidda,baby,mrs smart,nafi Muhd Katsina,eshat Mustapha,fatima Muhd kaduna,raihanat,ummu basma,hajara Abdullahi, Fiddah,maman Mashkur thanks you all,I salute you all*👮 *page 63-64* Yanzu Aisha laulayi yayi sauki,bakamar da ba,iskanci kuma da takama da cikin se abunda yayi gaba,musamman datayi scanning,akace mata namiji zata haifa, karkuso kuga rawar kafa, kawayenta kullum suna gidanta wai sunje jinyarta,abun namata dadi,yadda kawayennata ke bata kulawa, Al-ameen tuni yagama siyayyar kayan baby,haihuwar kawai suke Jira,yanzu duk weekend a kaduna yakeyi sabida cikin Aisha daya tsufa, Surbajo tamaida hankalinta kan karatunta, Sam bata wasa dashi ko kadan,shiyasa al-ameen kekara sonta,dan har cikin ranshi yana takaicin rashin karatun Aisha,Wanda ita ko ko ajikinta. Wata safiyace aisha ta tashi da ciwon nakuda, Allah yataimaka lokacin Al-ameen yazo weekend, Ihu tadunga yimasa kamar zatayi hauka, duk yabi yarude,agigice yayi asibiti da ita,suna zuwa aka shiga da ita dakin labour. waya yaciro yakira mamanta, bajimawa tazo asibitin,shuru har yanzu Aisha bata haihuba,se addu'a sukeyi,zuwacan likitan ta fito dasauri,gurinta suka nufa suna tambayarta ya Aishan take,zufa tashare sannan tace musu bleeding takeyi ,dan haka Tana bukatar jini da gaggawa, inba hakaba anything can be happen, Tahaihune? suka tambayeta arude, as tabasu amsa kuyi sauri kukawo Jinin ko kuma ku biya akwai nasiyarwa, bamason nasiyarwa muje adebi nawa am group o±, Donor ne ni, Bamusu suka nufi lab dashi, bayan sun aunashi suka tabbatar bawata matsala, sannan suka dibi jinin,akaje akasawa Aisha, Allah gamu gareka,aishafa nacikin mawuyacin hali, duk me imani yaganta ze tausaya ,likitoci sunyi iya yinsu wajen ganin tahaihu da kanta,amma ina dole se ammata cs. Gurin al-ameen sukazo,wanda yazuba uban tagumi hankalinshi atashe,burinshi Allah yasauketa Lafiya,kiranshi office doctor din tayi,tayimasa bayanin abinda ke faruwa,ba musu yasa hannu a takardar cs din gami da fatan Allah yasa ayi asa'a. Gurin mamanta yazo yamata bayani,kuka tasa, Tana adduar Allah yafito da Aishan Lfy, Sunanan zaune akafito da Aishan fuskarta dauke da oxygen a hanci alamun numfashinta be wadataba,zaa kaita dakin operation,mamanta kuka tasa Tana mata addu'a,duk juriya irinta soja,Al-ameen komawa yayi kamar yaro, kuka yake sosai yana mikawa Allah rokonshi, Ankwashe sama da awa biyu,sannan likitocin suka fito,dasauri,su al-ameen suka nufesu,tamvayarsu Al-ameen yake ya aisha take,daya daga cikin likitocinne yace,she is fine,but am sorry to say,we lost the baby, Godiya ga Allah Al-ameen yayi, daya tsallakar da Aishan siratsi,yayinda agefe daya kuma yanajin dacin mutuwar babyn,gamida tausayawa Aishan duba da ganin yadda ta dora buri akan dan. doctor ne yakatseshi dacewa yanason ganinsu a office akwai magana,dasauri suka bi bayanshi zuwa office din,hakuri yasoma basu sannan yace Aisha tawahala da yawa wanda hakan baason faruwarsa ga me nakuda, kuma hakan yafarune sakamakon shan kwayoyin hana daukar ciki datayi amfani dasu acan baya, sanadin hakanne yajawo mahaifarta tasamu matsala inde bawani ikon Allah ba ze wuya tasake haihuwa arayuwarta, Al-ameen gaba daya rikicewa yayi ,dajin zancan likitan,haka mamantama,hakuri doctor din yadunga basu daga karshe yabasu takardar data tabbatar da bincikennasu, Bayan Sun baro office din doctor, dakin daaka kwantar da Aishan bayan anfito da ita daga operation din suka shiga,tana kwance Tana bacci, har yanzu akwai oxygen din a hancinta,tausayintane yakamasu duka, suna nan zaune aka kawo musu gawar babyn Rufe cikin shawul kamar me rai, Al-ameen ne yaamsheshi yabudeshi,wasu hawayen ne suka zubomasa, ganin babyn ba inda yabaro Yusuf, maana shima dashi yake kama,mamanta yaba itama tagani tamasa addu'a,wayarsa yaciro yadunga daukar babyn hoto,sannan yaamsheshi yatafi gida domin amasa sutura, gidan iyayensa yakai gawar suma suntausayawa Aishan gamida yimata fatan samun sauki, shikuma Allah yajikansa, bayan sun shirya yaron suka masa sallah,makabarta suka nufa domin birneshi,itakuma Momy ita Da amal,da matar kabeer asibitin suka nufa,domin dubo Aishan. Maman Yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *this page is dedicated to Alhaji Auwalu Bauchi. Nagode da irin dawainiyar yada littafina dakakeyi a facebook dasauran guraren daban saniba,Allah ya albarkaci rayuwarka data zuriarka baki daya* *page 65-66* Su mommy sun iso asibitin Lfy, sede suma suna ganin Aisha sunyi matukar tausayamata,har kuka sukayi sabida tausayinta. Surbajo Al-ameen ne yakirata yasanar daita abinda yafaru,Allah sarki baiwar Allah kuka tadunga yi kamar ita abun Yasama, rokonshi tashiga yi akan zatasa driver yakawota tadubata,kin amincewa yayi yace tabari zezo sutaho tare,haka dole tahakura Dan tasanshi kaifi dayane, Kwanan Aisha daya a asibitin tafarka, abinda tahaifa tafara tambaya, duk cikinsu anrasa mebata ansa se al-ameen,shima daurewa yayi yamata bayanin,kuka tasamusu tana fadin "Wlh bazan yardaba wato takashemin shi hankalinta yakwanta,inna yarda Allah yatsinemin dole seta biyani yarona. Hakade taita zage zage dasauri suka Kira likita yasake yimata allurar bacci. Al-ameen ko ranshi yabaci dajin zantukannata,wato ita har yanzu bazatayi hklb kenan. satinta daya aka sallameta,koda tadawo gida kullum zancanta surbajo takashe mata da ita bazata yardaba,kawayenta se Kara zugata sukeyi akan lalle surbajo ce takashemata yaro. Kwanan Aisha goma da haihuwa al-ameen yakawo surbajo ta dubata, Tana ganin surbajo wani ihu tayi tayo kanta,dasauri al-ameen yariketa, kokarin kwacewa take amma takasa sabida jikinta ba kwari masifa ce kawai irinta Aisha, magana yafara dacewa, "aisha yakamata ace yanzu kingirma Don Allah yaushe zaki Dena batamin raine?sama da shekara goma kullum da bacin ranki nake kwana menayimiki haka Aisha kike burin kasheni? why Aisha?dama Ashe bada gaske kike sonaba kin aurenine domin kikasheni da bakinciki? Ina son dakike ikrarin kinayimin? Seyaushene zanfara jin dadin zama dake iye Aisha ninefa Aminu amma nikikewa tozarci irin haka ngd, yana gama fadamata haka yasaketa yabarsu agurin yawuce dakinshi, jikin Aisha gaba daya yagama mutuwa dajin kalaman al-ameen,kuka tarushe dashi agurin tarasa meyadace Tayi, Tunda suke da al-ameen yaune yamata kalaman dasuka dagula mata lissafi Amman batajin zata yafewa surbajo abinda tamata,surbajoce ta katsemata tunani dacewa, "aunty Don Allah kiyi hkr inna batamikine Allah yahuci zuciyarki, Allah kuma yabaki Lfy yajikan babyn yasa masu cetonmune, ko kulata Aisha batayiba bare tayi tunanin zata amsa,surbajo mikewa tayi tafice daga dakin. dakinsa tanufa tasameshi yana zuba kaya a wadrop,tayashi tayi suka gama zuba kayan, Lura datayi ranshi abace yake yasa tashiga kwantar mishi da hankali harseda yasamu natsuwa, daganan aka fada rayuwa medadi. Da daddare daukar surbajo yayi suka tafi gidan iyayensa, Sunyi murna sosai da ganinta, suma tamusu gaisuwar rashin dasukayi, dazasu wucene mommy tace suwuce da Yusuf Dan tasan sunfisu bukatarshi akusa dasu kawaici kawai suke musu, wayyo dadi,surbajo jitayi kamar ta goya mommy, godiya sukamusu sosai daganan suka musu sallama, Dan gobe surbajo zata koma Abuja sabida Tana da exam, daga gidansu gidan Yan uwan Maman surbajo sukaje, Sunyi murna daganinta sosai, sunjima agidan sannan sukayo gida . washe gari da safe al-ameen yahadasu da driver yamaidasu Abuja,sabida shi ba yanzu ze tahoba se jikin aisha yakara sauki,duk da mamantace ke zaune da ita, se aminan ta dakullum suke gidan. sannu ahankali Aisha kesamun sauki harta warke gaba daya,lokacin tuni al-ameen yakoma Abuja gurin aykinshi.komawarshi bajimawa akasa Yusuf amakaranta, sabida Yusuf inyafado wata maganar zaka dauka bashine yayitaba. *jama'a albishirinku* aminan aisha de lokaci yayi inda kowaccensu tasamu mijin aure, kuma duka mazajen a kaduna suke sede anguwace kowa datashi. Se anriga yin bikin zuly da sati biyu zaayi na Ruky,wayyo rawarkai, ay Aisha ce tadauki nauyin yimusu setin kujeru dukansu, abun yamusu dadi sosai.yayinda azuciyarsu ko mugun fata suke mata. Anfara hidimar biki su aisha bazama sune can sune nan, ranar asabar aka daura auran zuly da mijinta Musa,sosai akayi bidiri abikin inda aka Kai Amarya gidanta dake makarfi road can hayin rigasa, layin tattali blocks, semuce Allah yabada zaman Lfy. haka lokacin bikin Ruky ma yazo aka sha biki inda ta auri wani mesuna baballe itama ankaita gidan mijinta dake unguwar dosa layin commissiona road. muje zuwa riders Maman Yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *this page is dedicated to my sweet Aunty,hajiya meelmoh, owner of meelmoh magazine.Allah yatsareki aduk inda kika shiga* *page 67-68* Al-ameen ne zaune, yayinda surbajo Tay matashin kai da cinyarsa, Suna hira. Al-ameen ne Yace, "madam yaushe zaki bani new baby ne?yafadi yana shafo cikinta,dariya tayi medaukar hankali,hannu tasa Tana wasa da dimples dinshi,sannan tace, "lalle ma my dear nan,nafahimceka sokake inyi saurin tsufa, inbanda abinka ay yanzu hutawa yadace inyi Dan haihuwa barkatai seyajawo natashi ayki dawuri,cuno baki tayi sannan tacigaba,dan haka ni kadena wannan maganar yanzu kabari sena gama karatu. Al-ameen mamakine yacikashi naganin zallar kuruciyar surbajo, wacce yafahimci dole seya setamata hankali,magana yafara da cewa, "baby yakike magana kamar bakida ilimi,menene aybu inkin haihu yanzu,karki sawa kanki akida tawasu mutane marasa tunani,tonide soyayyar dazaki nunamin itace kihaifamin yara,taya yaro daya kawai kice kinaso ki huta,hutun jaki da kaya ko?.itade Tunda yasoma mgn kallonshi take Tana murmushi, Dan dama tafadine taji mezece. Kallonta yayi yaga Tana dariya,dakatar da maganar yayi yana dubanta,rungumoshi tayi Tana dariya tace,my Legend kenan maida wukar surbajo tsokanarka takeyi,haifa maka yara inde Allah yabamu yanzu nafara so no need to be worry, rumgumeta shima yanada dariya yace, "lalle baby wato kinmaidani kakanki ko,seki fadi maganar dakikasan dole Sena tada jijiyar wuya ko?to daga yanzu naganoki bazan Kara bata bakina gurin maganaba wannanne hukuncinki, yana fadin haka yasureta yay cikin daki daita suna dariya. Muleka gidan amaranmu. Zuly da angonta Musa, soyayyace akashata bata wasaba har ta tsawon wata guda.bayaga haka, Yau tun safe Musa yafita yabar gida shuru bedawoba har karfe goma nadare,hankalin zuly inyayi dubu yatashi,gashi wayarshi takira Tana ringing Amman baa dagaba, Tana nan zaune afalo taji alamun bude get lekawa tayi ta window ganin motarshi ke shigowane yasa hankalinta yakwanta dasauri taje ta bude kofar, sannan tajuya dakinta takara gyara makeup dinta tafesa turare,sannan tadawo falon, sede me? Tana zuwa falon Musa tagani dawata yarinya maana karuwa tarukoshi yana tangadi ga kwalbar gulder ahannunshi yana korawa, Salati tayi Tana fadin, "nashiga uku Musa mezan gani acikin gidana,giya da karuwa , innalillahi wainna ilaihirrajuun, Wlh baze yiwuba, kan budurwar tayi tana fadin, "wlh yau se zina tazamemiki karshen aykinki aduniya matsiyaciya tsinanniya, Musane yakatseta dacewa cikin muryarsa ta me Maye, "narantse da girman Allah kika kuskura kika tabamin blessing Wlh Sena fafemiki ciki, kuka tasa tace, " musa yanzu akan karuwa zaka hallakani? amsa yabata dacewa,"eh karuwar kuma Wlh tafiki daraja a idona, ke!bakebama uwarki wannan tafita mutunci a idona, Dan haka ki kula,yana gama fadin haka yaja hannun blessing suka shige dakinsa suka kullo kofa. Kai ta dafe tafada kan kujera Tana kuka iya karfinta. Tuge dankwalinta tayi Tana Ta share hawayenta dashi. ranar zuly bata runtsaba Tana zaune afalo, Tana jiyo sautin bidirin da akeyi akan gadonta na Sunnah . Washe gari da safe haka musa yasata agaba dole ta dafamusu ruwan wanka, kuma yace ta tabbatar ta hada musu breakfast kamin su fito,bata da zabin daya wuce tayi abinda yasata,dan bakaramin so takewa musaba Tana tsaron yasaketa takoma gidansu da zama, dama gashi ta juma batayi auranba. haka rayuwar zuly taci gaba da tafiya agidan Musa,zuwa yanzu bakoyaushe yake kwana agidaba,wanda hakan ita yafimata dadi Dan in agida ze kwana toko da 'yan tayan kwana yake zuwa biyu ko uku Dan yanzu likkafa taci gaba yafi karfin mace daya sede biyu zuwa uku, kuma ingari yawaye duk kayansu itace me wankewa inba hakaba taci duka,koda wasa bata taba ba kawayenta labariba bare takai kararsa gidansu. yau da wuri Aisha tashirya, sabida tanason zuwa gidan zuly tawuni,sabida Tunda akayi auran so biyu taje shima lokacin ko wata batayiba. karfe takwas na safiya a gidan zuly tamata,wanda zulyn seda ta firgita da ganinta,afalo tasauketa,Aisha ko mamakin abinda yaramar da zuly tayi baki takeyi,kasa daurewa tayi seda ta tambayeta tace, "kawas meke faruwane dake haka kika Yi baki kuma kika rame, kamin tabata amsane suka jiyo karar bude kofar dakin zulyn. Musane yafito shida 'yanmatansa guda biyu,kowacce ta rungumeshi gashi kayan jikinsu kadai yaisa yasanar dasuwaye su , Arude Aisha take kallonshi, takalleshi ta Kalli zuly wacce tasunkuyar dakai Tana kuka, Kasa cewa komai tayi se ido, Musa ko bakunya ya Kalli Aisha yace "madam ykk? ya gida kwana dayawa kinyi wuyar gani ,mamaki ne da tsoro suka hana Aisha bashi amsa, ko ajikinshi Illa ajiye panties and bras na yanmatanshi Wanda suka cire agaban zuly yace "gasunan washing and drying and then ironing kamin mudawo .bejira amsartaba suka fice shida 'yanmatanshi. Azabire Aisha takai dubanta gurin zuly, tace, "today I saw the thing that I have never think it will be happen to you ever in your life,please zuly wake me up kice mafarki nakeyi please, tafadi Tana girgiza zulyn wacce inbanda kuka baabinda takeyi. Dakyar Aisha tashawo kanta tabata labarin abinda ke faruwa, zugata Aisha tashigayi kamarde yadda sukemata, ga mamakinta seji tayi zuly ta dakatar da ita dacewa, "Aisha waimeyasa kika dauka kowama banzane irinki,tobari kiji infadamiki kinga halinde danake cikiko,to wlh har gobe inason mijina kuma babu wani dalili dazesa inbarshi, zugarki gareni ki adanata kibari inkin samu wata shasha irinki seki bata tadauka Amman bani zuly ba, uhm Bari kiga inje inyi aykin lada tamike gamida kwasar kayan da Musa yaajiyemata na'yanmatanshi ta tafi wankewa. kwakwalwar Aisha seda tadena ayki na 'yanmintina, zuciyartace take harbawa da karfi yayin da wasu hawayen bakin ciki suka fara biyo fuskarta,bata da sauran magana Jakarta tadauka tabar gidan zuciyarta na mata kuna. muje zuw[truncated by WhatsApp] 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad Mahmud *PURE MOMENT OF LIFE WRITE (P. M. L. W)* *page 69-70* Aisha dak'yar take ganin gabanta ahaka harta k'araso gida,jakarta da key d'in motar ta yardar akan kujera sannan ta haura sama inda D'akinta yake Tana kuka me tsuma zuciya. Wayarta taciro domin kiran Ruky dan gani take Ruky bazata ci amanartaba, Tana kiranta bajimawa Ruky tadauka tace, "hello Ashanty ykk"? cikin b'acin rai tace, "Ruky dama gadar zare kuke kullamin bansaniba? "meyafaru"? Ruky ta tambaya, kwashe abinda Zuly tamata tayi tafad'awa Rukyn ,ga mamakinta seji tayi ruky tafashe da dariya sannan tace, "sannunki Aisha ammafa kinjima kina baccin asara wanda se yanzu kika farka, kuma Zuly tamin Dede data miki hakan dan inda nicema sena miki shegen duka ayayinda kika fara bani gurguwar shawarar", cikin kuka Aisha tafara magana dacewa, Al-ameen yau surprise visit yakeso yaba Aisha,shiyada bekirata yasanar da ita zuwanshiba yafiso sede taganshi kawai. Shigowa yayi cikin gidan cikin sand'a dan beso ko motsinshi taji,mamakine yakamashi ganin gyelanta da key d'in mota akan kujera afalo Wanda ko ba'a sanar da shiba yasan daga anguwa tadawo,ranshi yabaci amma seya had'iye b'acin ran yahaura sama inda d'akinta yake,wayar dayaji tanayine yasa yadakata a 'kofar d'akin yana sauraron abinda take cewa. _"Ruky dama akwai ranar dazata zo kuci amanata?,wlh koda wasa banta'ba tunanin faruwar haka daga garekuba, kuncutar dani dayawa kuka dunga zugani akan nadunga batawa mijina rai,har sata seda kukasani namasa, k'arshe ma baku barni hakaba harseda kuka sa nakashewa Surbajo 'ya tun tana ciki tahanyar nunamin zuwa gurin boka yamata asiri, wlh kuncutar dani da yawa bazantab'a yafemukuba,yanzu dawanne ido zan dubi Surbajo da Al-ameen ince suyafemin nice nakashewa surbajo 'y'a"?_ "Da idon dakika dubi bokan dayayi asirin dashi zaki dubemu, Al-ameen yabata amsa lokacin dayake k'ok'arin shigowa cikin d'akin" wayar dake hannunta tace ta fad'i yayinda jikinta yake rawa tako'ina, hkr takeson bashi amma ina kalmar ta'ki fitowa,jada baya takeyi sabida ganinshi datayi yana k'ok'arin ciro belt d'in jikinshi. Al-ameen tunda Allah ya halicceshi betab'a jin b'acin rai kamar nayanzun da yakeji ba,dukanta yashigayi kota'ina batare da tausayiba,garin dukanne yakaimata wani naushi a hannu Wanda hakan yajawo hannun yakarye, seda yaga tadena motsi ya k'yaleta,kuka yakeyi sosai aranshi yake tunanin rashin imani irinna Aisha. Fita yayi daga d'akin yaje nashi d'akin durowar dayake ajiye mahimman takardu yabud'e yad'auko result d'in Aishan na asibiti Wanda akace bazata K'ara haihuwaba, be tab'a nunamata result d'inba kuma mahaifiyartama ya rok'eta karta fad'amata shiyasa Aisha batasan komaiba game da rashin sake haihuwar dabazatayiba. Dawowa d'akinta yayi d'auke da takardar, akwance yasameta Tana ihun hannunta daya karye, tsawa yadakamata sannan yace, "Dagani har Surbajo baki cuci kowaba Illa kanki,kuma nide ban yafemiki ba Wanda nasan itama bazata yafemikiba, yarinyar nan bata tare miki komaiba Amman kika d'auki karan tsana kika d'ora mata,bakiji tausayin wahalar datasha da cikin ba kika iya zuwa aka kashe abinda zata haifa,to Alhmdllh Allah yasaka mata ta hanyar data dace, ga result d'inkinan Wanda likitan daya amshi haihuwarki yabayar, nacewa keda haihuwa se wani ikon Allah sakamakon magunguna nahana d'aukar ciki dakike sha", wurga mata takaddar yayi,sannan yad'ora da cewa "kinma kanki A'isha.kuma kitattara naki ya naki kibarmin gida nasakeki saki d'aya" ,wata gigitacciyar 'K'ara tasaki bayan yagama maganar. Dak'yar tajawo jiki tazo gabanshi tana kuka tana rok'onshi ya gafarta mata,hankad'eta yayi yafice daga d'akin kai tsaye harabar gidan yanufa,umarni yabawa megadi dacewa yatabbatar nanda 30minutes Aisha tabar masa gida kuma inta fita yakullemasa gidan, driver yasa yakaishi gidan iyayensa. Maman Yusuf Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Hayat hausa novels Hausa novels and fashion Cool novel, makeup and kitchen1⃣ AND Cool novel, makeup and kitchen2⃣) WHATSAPP NO: +2347039625239 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS(P.M.L.W)* *page 71-72* Koda ya'isa gidansu still ranshi abace yake dak'yar ya iya yimusu sallama, Hankalinsu tashi yayi dasuka gansa ayanayin dabasu saba ganinsaba, tambayarsa suke meyafaru dashi,seda yad'an natsu sannan yafad'amusu abinda yafaru, Dukansu bawanda be firgita dajin labarinba, Daga 'karshe fatan Allah yasa hakan shi yafi alkha'iri suka masa, inda Mahaifinsa ya'kara dacewa, "Ka rage saurin yanke hukunci cikin fushi",amsawa yayi da insha Allahu yadena. Aisha dak'yar tamik'e tafara neman mayafinta kuka take kamar ranta zefita,ga hannunta dayake mata azabar ciwo ahaka tadaure ta hada iya abinda zata iya d'auka tabarmasa gidansa cike da d'umbin danasani, tabiyewa k'awaye gashi sunkaita sun barota,rasa ina Zata sa kanta tayi, Driving take amma ko gabanta bata gani Allah ne kawai yakaita gidansu Lfy, Tanayin parking da gudu tashige cikin gidan tana kuka me tsuma zuciya kan mamanta tafad'a, wacce ke zaune Tana yankan alaiyahu dasauri taajiye wuk'ar Tana tambayarta meke faruwa?, Cikin kuka Aisha ke fad'in,"wayyo Allahna Inna nacuci kaina nabiyewa sharrin k'awaye gashi yau sunkaini sunbaro,yau mijina yasakeni had'e da sakamakon bazan sake haihuwaba arayuwata",wani kukan tasake rushewa dashi, Mamanta jikintane yakama rawa kamar mazari jin zancan Al-ameen yasaki Aisha dak'yar ta'iya tambayar Aishan metayimasa?, nanfa Aisha takwashe komai tasanar da Inna, wani gigitaccen Mari Inna tawankawa Aisha har so biyu tuni Aisha tasoma ganin taurari sabida Marine bana wasaba, cikin 'bacin rai Inna tace, "Aisha gaskiyar Aminune dayacemiki kanki kika cuta to wlh kannakin ko kika yiwa, Aisha yaushe rashin imaninki yakai haka ki iya kashewa mace y'a tun aciki keko mekike nema wandau Aminu yagaza gurin yimiki, wlh kinyi rashin mijin da keda samun kamarsa har abada azamaninnan, natayaki murna seki zo mujeru agidan arasa gane wacece uwar acikinmu, zancan bazaki haihuba kuma sakayyace Allah yama wacce kika zalinta". Maganganun Inna sunshigi Aisha sosai take numfashinta yafara barazanar d'aukewa, kamin Inna tayi wani yunk'uri tuni Aisha tazube ak'asa sumammiya, Agigice Inna tayi kanta tana kiran sunanta Amman ina ko numfashi batayi, ruwa tad'ebo ta yayyafamata shima abanza, arud'e Inna tayi k'ofar gida neman taimakon jama'a,nan da nan aka shigo akad'auki Aisha zuwa Asibiti. Al-ameen kwanansa d'aya yajuya Abuja, Cike da farinciki Surbajo ta tarbeshi domin tayi murna da dawowar tashi,abinci masu rai da Lafiya ta gabatar masa bayan yayi wanka yashirya sannan suka dawo dinning yaci abincin, Falo suka dawo suka zauna Surbajo na mak'ale dashi, yayinda Yusuf yana makaranta dan ansashi a makarantar, Tambayarshi take,"dear meyasa kadawo da wuri"? murmushi kawai yamata dan bayason yafad'amata abinda ze d'agamata hankali, Daminshi tayi da tambayar, "dear nagama kasauya kamar baka cikin walwala meke faruwane? don Allah kasanar dani", Ganin tashiga damuwane yasa,yakwashe duk abinda yafaru tasanar da ita,afirgice tamik'e daga jikinshi tana maimaita kalmar," Itace tayi sanadin mutuwar Babyna ?me muka yi mata da zafi har haka dazata za'bi rabani da abinda nafiso arayuwata? menayimata!!!? Durkushewa tayi Tana kuka Al-ameen behanataba yabarta tayi sabida zatafi samun sauk'i a zuciyarta, Seda yaga tayi dayawa sannan yakamota yana rarrashinta ahankali hartadena kukan,seda take natsu sosai sannan tace, "Dear sakin dakayiwa Aisha bedaceba sabida cuta de tariga data gama cutar damu babu wani abu dazamuyi mata murama, nide anawa ganin kayi hkr kadawo da ita dakinta zefi dan wlh sakinta bashine mafitaba kuma ni nayafe mata sauran tsakaninta da ran data kashene ranar gobe kiyama kuma kaima inaso kayafemata Don...... Marin daya wanketa dashine yasa takasa karasa abinda zata fada, hankad'eta yayi tafad'i ak'asa bebi takaiba yanunata da yatsa sannan yace cikin kakkausar murya, "how dare you Surbajo?she killed my princess and also she destroyed my happiness, and she make you suffer alot,then for all this, now you are looking into my eyes without fair asking me to forgive her how dare you? That means my happiness it's doesn't matter to you thanks you so much", yana gama fadin haka yajuya yafice daga gidanma gaba d'aya,Surbajo kuka ta rushe dashi anan gurin daya yardar da ita, Sam ita bataga aybin maganartaba dahar zeyi fushi da ita har haka, kukanta taci gaba dayi. Maman Yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad Mahmud *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *P.M.L* Afuwan nayi mistake din number ne *page 75-56* Yana isa gida a kitchen yasameta tana girki, rungumeta yaje yayi ta baya dasauri Surbajo tajuyo dan ganin waye yarungumeta, ganin Al-ameen ne yasa tasaki ajiyar zuciya. Juyowa tayi Itama tarungumeshi tana fad'in, "i know my dear bazaka iya fushi daniba don Allah kayafemin Inna b'atamakane bazan sakeba", D'ora hannunshi yayi akan bakinta alamar tayi shuru sannan yak'ara sassauta muryarshi yace, "Baki b'atamin ba baby kawai nayi fushine sabida ina ganin kamar baki damu dani bane Shiyasa amman yanzu komai yawuce kiyi hk'r kinji my lollipop,"yafad'i yana kaimata kiss abaki,janyewa tayi ajikinshi sannan tace, "To yazancan dawo da Aisha d'akinta da nayi maka d'azu,?kaamince ko har yanzu baka yardaba,?" Kunnenta yaja da hannunsa yana murmushi yace, "Ya na iya da gimbiyata tunda kince ta dawo naamince amman ba yanzuba gaskiya". "Se yaushe",Surbajo ta tambaya. "Se nasa ajiya anan"yashafo cikinta yana dariya,ture hannunshi tayi zatayi magana yadakatar da ita dacewa, "Wlh this is my final decision Inkuma baki aminceba to nafasa dawo da itan",dasauri Surbajo tabashi amsa da cewa, "Aradu na amince Kado,"dariya gaba daya suka sa sabida tuno da irin maganarta tada da takeyi. Rayuwa suka cigaba dayi cike da so da k'aunar juna, kullum Surbajo na k'ara rok'onshi yadawo da Aisha shiko dagewa yayi akan se Surbajo tayi ciki sannan ze dawo da Aisha,hakanne yasa Surbajo tafara tsayuwar dare tana rok'on Allah yabata ciki dan Aisha tadawo d'akinta. Bangaren Aisha kuwa ciwon zuciyar tane yatashi kuma tashi me tsanani, dan Inna har ta cire ranta akan Aisha dan kowa yaganta ze d'auka inyafita kamin yadawo ze tarar ta mutu,batasan waye akantaba ko numfashi ta oxygen take shak'arsa abun gwanin ban tausayi,Inna da sauran k'annanta sede susata agaba suna kuka,likitocin dake dubata sunayin iya bakin k'ok'arinsu dansuma suna tausaya mata. Ajidad'i yau tashirya kiran Al-ameen dan haka bata batayi tunanin komai ba takirashi,seda takira yafi so biyar ba'a d'aukaba can taji yad'aga ,tace, "Haba namijin duniya ba fad'a me yakawo gaba kuma,"tunda ta fara magana yaganeta ranshi ne yay masifar baci da kiran data mishi sabida ta tuno mishi abinda yafaru tsakaninsu katseta yayi da cewa, "Banyi mamakin kiran da kikamin ba sabida nasan wacece ke,kuma dama duk inda karya take ba'a rabata da bin maza, nayi danasanin had'uwa dake Jameela,ke shaid'aniyace me kai jama'a wuta, daga yau se yau inkika k'ara kirana sena miki abinda baki zataba stupid kawai, be jira amsartaba yakashe wayar yana huci kamar tana gabanshi. Itako Ajidad'i bata d'auki zancan nashi serious ba kullum seta kirashi baya dauka kuma bata denaba,dataje gurin bokanta yamishi asiri hkr yabata yace baze iya ba sabida Al-ameen akwai tsari ajikinshi. Duk da haka bata hkr ba sabida tasha alwashin Seta lashi zumarsa,ci gaba tayi da kiranshi shi kuma yak'i yasata a blacklist ne acewarsa ita bata isa tasashi yin hakanba tai ta kiranshi harta mutu. Allah maji rok'on bawa. Yau Surbajo da zazzab'i ta tashi ga kasala,danko Yusuf takasa yimasa wanka Abbanshine yashiryashi driver yatafi kaishi makaranta,sannan yadawo kanta, Wanka yamata Itama yashiryata sannan yabata abinci taci tana gama ci ama'i yataso mata da gudu tayi cikin bayi tafara kwara aman,binta yayi bayin yataimaka mata ta gyara jikinta sannan ya wanke inda ta b'ata suka fito, be jira komai ba yad'auketa suka nufi Asibiti,awon farko likita yatabbatar musu da tana da ciki har na wata biyu, ga mamakin Al-ameen Surbajo tafishi murnar samun Cikin har sujudul shukur tayi, murna sukayi bata wasa ba babu kamarma Surbajo sabida burinta ze cika nason Al-ameen yadawo da Aisha. Suna isa gida tasamishi daru akan wlh seyaje Kaduna aranar yadawo da Aisha in ba hakaba wlh seta cire cikin,hankalin Al-ameen inyayi dubu yatashi rasa yazeyi da ita yayi dan yasan ta sarai bata fad'in abinda tasan bazata aykataba, bashida zab'in daya wuce yabi umarninta,shiryawa yayi driver d'inshi da excode d'inshi ne suka masa rakiya yatafi Kaduna.wanda hakan ba k/aramin dad/i yayiwa Surbajo ba. Se sha daya na rana suka isa Kaduna. Gidan iyayensa yafara zuwa yasanar dasu abinda yakawo shi sunyi murna sosai dajin zancan fatan alkhairi sukayi masa gamida yimasa nasiha akan yayi adalci atsakanin Matanshi godiya yamusu, mommy tafara tsokanarshi dacewa, "Allah ya soka bata gama iddah ba data gama sede kashiga layin zawarawanta,"dariya yayi sannan yamusu sallama ya nufi gidansu Aisha. Yana zuwa yasamu labarin abinda yasameta, hankalinshine yatashi dan bayason ganin wani na wahala sabida shi, Asibitin yanufa sanda yaga Aisha jiri ne yad'ebeshi ze fad'i da sauri excode d'inshi suka tareshi. Kuka Al-ameen yake sosai tausayi da soyayyar Aisha ne suka shiga zuciyarshi akaron farko fad'i yake, "Aisha kiyafeni bansan halin dakike cikiba namaida igiyar auranmu guda biyu dasuka rage don Allah kitashi wlh ina k'aunarki inkika mutu bazan yafewa kainaba please,"ko motsi Aisha batayi batama san yanayiba abinda ya sake karya zuciyarshi kenan yadunga kuka kamar yaron daya rasa uwarsa. Likitane yamasa bayani gameda cutar Aisha kuma yabashi shawara akan Inde da hali to afitar da Aisha kasar rasha domin duba lafiyarta.,Al-ameen yagamsu da shawarar likitan dan haka tun agurin yakira wayar masu yimasa visa inze fita yace yanason visa zuwa rasha nanda Kwana biyu ko nawane ze biya na mutum biyar yakeso yau komai dare ze kawo hotunan sauran dan ayi musu passport sabida basu dashi . Aranan akasa Aisha a motar Asibitin zuwa international hospital dake Abuja tare da rakiyar mamanta da Al-ameen da tawagarsa inda k'annan Aishan aka kaisu gidan su Al-ameen,iyayensa sun tausayawa halin da Aisha take addu'ar samun sauk'i suka mata Karfe goma na dare suka isa Abuja,adaren yakai hotunan Surbajo,Yusuf,Inna,Aisha,sabida shi yana dashi visa kawai za'a masa,harda passport,se sha biyu yashigo gida,Surbajo tafirgita da ganinshi nande yakwashe komai yasanar da ita, kwana tayi tana kuka da sassafe tasa Al-ameen yakaita Asibitin ananne tai kuka bana wasaba dakyar aka rarrasheta. Ranar da ita aka kwana a asibitin fafur tak'i komawa gida. Da sassafe jirginsu yad'aga zuwa rasha, to Aisha Allah yatashi kafad'a . Maman Yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *®Pure moment of life writers* *P.m.l* *page 77-78* *Rasha* Sun isa lfy tun a Airport suka tarar da motar ambulance najiransu da kuma wata personal car,suna sakkowa akasa Aisha a Ambulance d'in zuwa Asibiti su kuma suka shiga d'ayar motar suka bisu abaya. Likitocin dasuka duba Aisha ba k'aramin fada suka rufesu dashi ba akan barinta da ciwo da sukayi yaci k'arfinta. Sude ba baka se kunne, angama yimata duk abinda yadace sannan aka sallami su Al-ameen,sabida ba'a jinya a Asibitin sede kazo kaduba Mara lafiya kawuce. Hotel yakaisu me kyau sosai,d'aki biyu ya kama d'aya na Inna d'aya nasu.tunda suka shiga d'aki wanka kawai sukayi suka ci abinci, suka rama salloli kowa yabi lafiyar gado sabida sun gaji sosai. Tunda sukaje Rasha jikin Aisha yafara sauk'i, kullum Al-ameen natare da ita yana bata kulawa sosai,Surbajo Ma ba'a barta a bayaba tana yi dede gwargwado gashi duk dare seta tashi tayi sallolin nafila akan Allah yaba Aisha lfy,cikinta bashi da laulayi shiyasa take samun damar yin komai,Inna ko har cewa take ita bata ga amfanin zuwa da itaba sabida komai da yadace tayi Surbajo ce keyi se albarka take sa mata. Abinda Surbajo takeyi game da Aishan bak'aramin farantawa Al-ameen rai yakeyiba sonta da k'aunarta kullum k'aruwa yake azuciyarshi ya yarda Surbajo me k'aunarsa ce ba kad'an ba shiyasa yabata wani matsayi a zuciyarsa wanda be ba kowaba se ita. Satinsu biyu da zuwa Aisha ta farfad'o,numfashinta ya dedeta shiyasa aka cire mata abun oxygen d'in da'aka samata kuma anrage mata yawon na'urorin da'aka baibaye jikinta dasu,lokacin suna gida ta farkan daga can asibitinne aka musu waya akan suzo ta farka. Al-ameen da Surbajo har karo suka dunga yi gurin fitowa daga d'aki shaf sun mance da Inna da Yusuf (dayake agurin Inna yake kwana,)driver suka sa yakaisu asibitin. Aisha na ganinsu kuka ta rushe dashi ta runtse idanunta sabida bazata jure kallonsu ba,da saurinsu suka karasa inda take Al-ameen ne yarungumota jikinshi hawaye na zuba a idonshi shafa kanta yakeyi alamar tayi shuru,Surbajoma kukan takeyi taruko hannun Aisha tace, "Lalle Allah yayi gaskiya da yace be saukar da ciwo ba seda yasaukar da maganinsa, Aunty Aisha bayi murnar samun saukinki karki ce zaki nemi gafarata nadade da yafemiki Allah yakara miki lfy da zaman Lfy,"tafadi tana sake rike hannun Aishan da kyau, dagowa Aisha tayi tana kallon Surbajo cike da mamakin kalamanta Wanda bata taba tsammanin zata furtasuba gareta,ahankali ta juyo da kanta gurin Al-ameen tana kallonshi shima ita yake kallo yana murmushi magana zatayi amman yarigata, Yace, "Shshh banason kiyi mgn duk abinda zaki fada munganeshi dan haka kuma dukanmu mun yafemiki Allah yabaki lfy uwargidana kinji,"kukane ya sake kwacewa Aisha jin kalaman da yamata yakara sawa tanajin kunyarsu sosai. "Aunty wai kukannan na menene ni kimin kudinsa nasiya kidena yimana asarar hawayenki a banza,"inji Surbajo. Waigowa Aisha tayi tana kallon Surbajon data turo baki gaba alamar shagwab'a,rungumeta Aisha tayi tana kuka take fadin, "Wallahi ke y'ar Aljannah ce Surbajo,babu kishiya irinki a wannan zamanin,base anfad'aminba wlh nasan kece silar da Al-ameen ya waiwaye ni sabida nasanshi farin sani inyayi fushi da abu baya waiwayarsa har abada nagode miki don Allah kiyafemin wlh sharrin shed'anne da kuma na k'awaye pls kuyafemin dukanku nasan na cutar daku kugafarceni,"tafashe da kuka me tsuma zuciya. Rungumeta sukayi duka suna fad'in Sun yafemata duniya da lahira. Ranar wuni sukayi a gurinta yayinda Al-ameen ya ayka driver ya dauko su Inna da Yusuf,Inna rungume Aisha tayi tana kukan farin ciki da Allah yatashi Aisha Lfy. maman yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *pure moment of life writers* *pml* *page 79-80* Sannu a hankali jikin Aisha ke k'ara warwarewa, wanda hakan faranta ran su Inna yakeyi kullum Surbajo natare da ita tana bata labarai dazasu dunga sata nishad'i sabida likita yace adena barinta ita d'aya gudun karta dunga tunani. Surbajo shawara taba Al-ameen akan in ciwon zuciyar Aisha yagama warkewa meze hana suga likita gameda rashin haihuwar da akace bazata sakeyiba ko Allah zesa adace da Maganin anan.shuru Al-ameen yayi yana kallonta daga bisani yajawota jikinsa yarungumeta sannan yace, "Baby wlh you are too good,zuciyarki me kyau ce Baby, Allah yamiki albarka yasa y'ay'an dazan haifa su d'auko kyawawan halayenki,narasa taya zan nunamiki ina sonki ni kaina banawa kaina irin son danake miki pls Baby kirik'eni amana duk wuya dun runtsi karki gujeni wlh narasaki nayi imani mutuwa zanyi bazan iya rayuwa babu keba pls,"yafad'i yana sake rungumota. Rungumeshi itama tayi sannan tace, "Dear Kenan,toni ay arayuwata banida abin danake so sama dakai, inasonka fiye da kaina haka zalika nima bazan iya rayuwa babu kaiba,babu wani k'unci ko tsanani dazesa nabarka insha Allahu you are my soulmate dan haka babu me rabamu se mutuwa,"kiss takai mishi a goshi ayko ruk'ota yayi suka shiga romancing d'in juna ta ko'ina sosai suke enjoying abinda sukeyin seda taga ze wuce gona da irine tayi k'ok'arin hanashi, shiko nuna mata yayi besan zancanba sabida itace ta tsokanoshi dan tunda sukazo garin betab'a kusantartaba sabida bata yarda setacemasa yazeyi haka su dasuke da marar lfy haka dole yake hak'ura,shiyasa yau yace besan zancanba seda ya moreta son ranshi dan har kuka tafara yimasa sannan ya kyaleta. watansu guda a Rasha Aisha ta warke sumul sede d'an abinda ba'a rasaba,zancan matsalar rashin haihuwarta ma and'orata akan magani wanda sede fatan Allah yasa a dace. Visa yamusu daga Rasha suka wuce saudiyya domin yin umarah,wayyo dad'i daga kan Inna da Aisha da Surbajo babu wanda beyi kukan ganinsa a saudiyyaba, nan suka duk'ufa yin addu'o'i babu kamar Aisha da tana d'awafi tana kuka tana rok'on Allah ya gafarta mata kurakuranta,in tafara d'awafin setayi bakwa'i so bakwa'i babu abinda take rok'o se gafarar ubangiji sam bata kwana a masaukinsu kullum a masallaci take kwana kuma ba bacci takeba se rok'on Allah se safiya tayi take zuwa masaukin tayi wanka tad'an kwanta ta huta,su Inna har fad'a suke mata akan tadunga ragewa tunda bacikakkiyar lfy garetaba, itade sede tayi musu murmushi dan yanzu Aisha gaba d'aya ta sauya ko magana batasonyinta sosai seta Kama. Satinsu biyu a Saudi Arabia suka dawo Nigeria cike da so da k'aunar juna,a airport y'an uwane na nesa dana kusa suka zo tarbarsu abin yamusu dad'i sosai koni nayi farinciki direct gidansu aka wuce dasu,ga mamakinsu jamaa ne mak"il da gidan daddyn Al-ameen ya had'a musu walimah ta murnar dawowarsu,wanka kawai sukayi suka ci abinci suka fito gurin walimar anci ansha an godewa Allah taro yatashi lfy. Da daddare har d'akin Aisha Surbajo taraka Al-ameen sannan tamusu fatan samun dauwamamman zaman lfy gabad'ayansu, sallama tamusu ta dawo d'akinta tana shiga d'aki tarushe da kuka sabida Surbajo macece me kishin mijinta daurewa kawai take Amman batason taga wata ta rab'i mijinta,gudun kar shed'an yazo yazugata ne yasa tashige toilet ta d'auro alwala tazo tafara kai kukanta ga Allah akan ya yayemata wannan azababban kishin dake damunta. Maman Yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *® pure moment of life writers* *p.m.l* *Page 81-82* Washe gari da sassafe Surbajo ta tashi ta had'a musu breakfast me rai da Lafiya,tajera a dining d'in falo,sannan taje tayi wanka tayima Yusuf suka shirya tsab dasu,zaman jiran su Al-ameen sukayi su fito suci abinci. Har zuwa k'arfe sha d'aya na safiya basu fitoba,abun yayiwa Surbajo ciwo sosai dan haka taja Yusuf sukaje suka ci nasu,d'akinta tadawo tahad'a kayansu duka tafita takira driver yazo ya d'aukarmata kayan,da sauri driver yagama kwashe kayan yasa amota kamar yadda ta umarceshi. Rufe k'ofar part d'inta tayi taja hannun Yusuf suka fice daga cikin gidan, motar da driver yashirya kayansu aciki tanufa tana zuwa yabud'e mata k'ofar baya tashiga ita da Yusuf,rufe k'ofar driver yayi sannan yazagaya mazauninsa yazauna yace, "madam ina muka nufa ne?". "Abuja ta bashi amsa a gajarce". Tada motar yayi suka fice daga gidan yakama hanyar Abujan,tafiya suke sosai cikin awa biyu suka shiga Abuja kai tsaye gidansu yakaita yasauke mata kayan masu gadin gidan suka shige dasu cikin gidan. Sallama driver yamata yajuya yakama hanyar komawa kaduna.awanshi biyu a hanya ya isa gida lfy. Surbajo koda ta koma Abujan ranta bedena yimata zafi ba dan har ga Allah yau sun b'ata mata rai bana wasaba,har kuka tadungayi na bakin ciki,tsoronta kar Al-ameen yace ze wulak'antata akan Aisha dan taga kamar yunk'urinsa kenan. Su Al-ameen basu fitoba se k'arfe d'aya na rana shima kiran sallah ne yatashesu daga baccin dasukeyi,tun bayan dasukayi sallar asubah, sabida ansha love bana wasaba shine suke ramakon baccin da basuyiba wanka suka shiga atare kowa yayiwa d'an uwansa wankan sannan Al-ameen ya d'auko Aisha suka fito shiryawa sukayi sunyi kyau sosai kowa yagansu ze d'auka sababbin amarene.seda sukayi sallah dayake tun a toilet sun d'auro alwalarsu,sannan suka sakko k'asa,se alokacin kunyar haduwa da Surbajo ta kamasu tabbas sunsan abinda sukayi be daceba ga inda ake so azauna lfy, jikinsu a sanyaye suka karaso falon ga mamakinsu abincine iri-iri Jere akan dinning,dakinta suka nufa suka fara nuking amman shuru baa budeba hakan yasa suka dauka sallah takeyi,juyawa sukayi zuwa gurin dinning din bubbudewa sukayi suka gani ananne suka fahimci taci nata nasune wannan,amman duk da hakan basu fara cin abincinba suna zaman jiranta,gajiya Al-ameen yayi dan haka wayarsa yaciro yakirata seda takusa tsinkewa daga can Abujan Surbajo ta daga kiran bayan ta dedeta natsuwarta tace, "Hello Dear ina kwana kun tashi lfy?yajikin Aunty?". amsawa yayi da cewa, "Lafiya lau Baby,jikinta kuma da sauki,munzo muna nurking kofarki baki budeba ko lfy?,kuma yanzu jiranki muke a dinning shuru baki fito ba, pls kiyi sauri mana kizo yunwa muke hi." amsa tabashi dacewa, "Ayya karku damu kuci abincinku mu munci namu nakune wannan,kagaishe da Aunty Aisha bazan sami damar fitowaba yanzu sabida naga gidan na sababbin amare ne yana dakyau abarsu su huta ako'ina nagidan,kasan sababbin aure abun se a hankali a gaban kowama raba abin kunya suke batare dasu sunji kunyarba,sabida cike suke da so da k'aunar juna mantawa suke da kowa inba junansuba nabarka lfy,"tana gama fad'in haka ta kashe wayarta gaba d'aya. Wani zazzafan gumi ne yaketowa Al-ameen dajin zancan Surbajo,sabida shi bahaushe ne dole ya fahimci bak'ar magana Surbajo ta gasa ma'i,kunyar tace tasake kamashi tabbas basu kyauta mata ba duk da tana musu kawa'ici amman yau sunsa tafara fusata, dan tun suna rasha sede tabasu guri insuka soma rungume rungumen juna,ajiye wayar yayi asanyaye,Aisha ce takatse mishi tunani dacewa, "Honey tayi fushi damu ko?" gyada mata kai yayi alamar eh,shuru sukayi dukansu jikinsu ya mutu babu ma kamar Aisha wacce ta d'auki laifin ta d'ora akanta,dakyar suka ci abincin sannan Aisha ta tattare gurin dasuka b'ata ta kwashe komai taka'i kitchen bata fitoba seda ta wanke komai ta adana. D'akin Surbajo suka koma suna ta nuking ganin taki bud'ewa ne yasa Al-ameen yace bari yaje gidansu yadawo maybe zuwa lokacin ta hak'ura ta bud'e k'ofar, rakiya Aisha tamasa har waje,Al-ameen mamakin inda aka ka'i motar da yay niyar fita acikinta yakeyi,d'aya daga cikin bodyguard d'inshi yakira yatambaya ina driver yaje da motar?,bashi amsa yayi da cewa, "Nide naga madam takirashi yadebo mata kaya daga cikin gida yasa amotar sun fita amman bansan inda suka nufa back,"hankalin sune yay masifar tashi wayarta yakira akashe take kiran wayar driver yayi bugu daya yadauka yace, "Hello, good day sir we arrived safely now am on my way coming back from Abuja,"katseshi Al-ameen yayi azafafe yace, "Hey stupid where did you took my wife and my son,?where?"yafadi cikin tsawa wacce takusa sawa sitiyari ya kwacewa driver cikin rudewa yace, "Am sorry sir is not my fault she is the one who permitted me to take her to Abuja,right now she is in Abuja sir," Kashe wayarshi kawai yayi ranshi ab'ace juyawa yayi yakoma cikin gidan shida Aisha yafasa fitar huci kawai yakeyi meyasa Surbajo zatayi masa haka? shi bawanda ma yafi jin haushinsa irin driver daya ka'ita, Aisha ce ta matso tana tambayarshi,"me yafarune haka?ina Surbajon taje?ta tambaya hawaye nasakkowa daga idonta dan yanzu bata k'aunar b'acin ran Surbajo ko kad'an kamar yadda itama tasan bata k'aunar nata b'acin ran,amsa yabata dacewa, "ta koma Abuja ne"ya fad'i kamar me shirin yin kuka. Kuka Aisha tasa mishi akan wlh se yabi bayanta yau d'innan ita bazata iya jure zama da b'acin ran Surbajo ba "katafi nace!!!!!",tafad'i cikin k'araji tana kuka da gudu tajuya ta haura sama inda d'akinta yake ta kulle k'ofar d'akin tafad'a kan gado tana kuka,tabbas tasan sunka'i Surbajo bangone shiyasa tagujesu sabida ko da suke Rasha abubuwan dasuka dunga yi agabanta in itace akayiwa Wlh bazata yarda ba amman Surbajo ta dauke idonta, dole wanda suka mata yau yay mata zafi. Al-ameen kanshi ne yasoma charge rasa wacce zebi yayi,bashida zab'in daya wuce yabi umarnin Aisha dan haka juyawa yayi yafice a gidan,da kanshi yake driving yad'auki hanyar Abuja. safe trip Angon Surbajo. Maman Yusuf [4/12, 11:13 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *pure moment of life writers* *p.m.l* *page 83-84* Al-ameen ya'isa Abuja Lfy Kai tsaye gidanshi yanufa masu gadin gidan sunyi mamakin ganinshi sabida ganin ba'a jimaba da kawo madam. Gaisheshi sukeyi amman ko takansu bayayi cikin gidan yashige,afalo yasameta akwance Yusuf kuma na wasa,tayi mamakin ganinshi amman seta d'auke kanta daga kallonshi,k'arasawa yayi kan kujerar datake kallonta kawai yakeyi Amman ita ko kallo be ishetaba sema rufe idonta datayi. 'Haba Baby meyasa zakimin haka don Allah? kinsan yadda kika d'agamin hankali kuwa,ay ina ganin bahaka yadace kiyi gurin nuna fushinki ba magana yadace kiyimin sena gyara,amman matakin dakika d'auka wlh yatashi hankalina,"yaruk'o hannunta ay kamar jira take tamik'e tsaye afusace, takwace hannunta tafara magana cikin fushi, "Wato kama maidani karya ko?banida zuciya a k'irjinane aka fad'amuku? koni akace muku tinkiyace wacce batasan ciwon kantaba? any way ba laifinku bane laifinane dana karya farashina yay arha da yawa, nayi muku kara wacce ni kaina nasan nayi namijin k'ok'ari Wanda duniya ma taji seta yabeni bare ku danayiwa,matarkace ban hanaku kuyi duk abinda kukesoba shiyasa ma nabaku guri danku sake dakyau,inde bawani bak'in cikin kabiyoni ka k'aramin ba pls get out from my side,"tafad'i tana nunamasa k'ofar fita. Al-ameen mutuwar tsaye yayi yana kallon Surbajo cike da mamakin kalaman dasuke fitowa daga bakinta, tabbas yasan Surbajon shi tana da fad'a amman be d'auka shima zata iya masa ba ya bud'e baki da niyar yayi magana takatseshi da cewa, "I said get out from my side now!!!!"tafadi cikin k'araji, Tunaninshi ya karu akan nada yana ganin anya Surbajo bata da Aljanu kuwa shi besanta da rigima haka ba,kasa motsi yayi a inda yake bare yay tunanin bin umarninta. Ganin bashi da niyar fitane yasa Surbajo fara jifanshi da duk abinda yazo hannunta tana kuka ta fadin, "Why why?mutane kuka fiye son kanku da yawa?,meyasa jama'a yanzu basu da buri daya wuce su rama cuta ga wanda yay musu alkha'iri?, meyasa........"kukane yaci k'arfinta ta zube agurin tana kuka. Al-ameen beyi yunk'urin hanata ba dan tabbas yasan yadda take da kishi kuma ta iya yimusu wannan karar dolene ranta ya b'aci da abinda sukayi mata.jiki a sanyaye yakarasa inda take yarungumota jikinshi yana rarrashinta da duk wata kalma dayasan tana sata nishadi sosai yake rarrashinta seda yajima sannan ta hakura ta dena kukan,mikewa tayi ta dauki Yusuf sannan takai dubanta gurin dayake tace, "Hak'uri kabiyoni kabani to na hak'ura seka tashi ka koma kaduna kar tajika shuru,yazamana kayi laifi,kuma dama ay saura sati biyu hutunka yak'are,dan haka ka koma can kagama hutun,inkakoma bakin ayki kadawo nan d'in". "Haba Baby meyasa zaku dunga yimin hakane? da girma na agari amman ace kun sani agaba kunmaidani kamar wata kwallo kowa da salon dayake bugani,Aisha ta koroni gurinki kema yanzu gashi kin korani gurinta, bakya ganin kamin nakai kaduna yanzu dare zeyi sosai amman ko ajikinki meyasa kike son zama mara tausayine?,pls kibarni na kwana da safe sena tafine." "Tab'd'ijan ay wlh sede kafad'i duk abinda Kaga dama amman wlh bazaka kwana agidannanba inko kace seka kwana to wlh ni bazan kwana acikiba, dan haka kajuya katafi dannasan aranka sokake katafin gulma ce kawai irin taku ta maza masu bakin ganga Kaga kawuce ni na rufe k'ofata". Murmushin taka'ici yayi,yajuya yafice daga gidan,hotel yakama yakwana washe gari yawuce kaduna,shi abunma dariya yake bashi wato da gaske ne kenan zancan da maza sukeyi nacewa in matanka suka had'a kai to wlh ubanka zasuci, shide ko ba haka bane shi yayarda tunda gashi sanadin had'in kannasu kowa batason shiga hakkin kowa shi Kuma sun maidashi kamar ball wannan ta buga ta ba wannan. Maman Yusuf [4/13, 9:59 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad Mahmud *this page is dedicated to Muhammad indimi family more especially Presido Adama,maryam,hauwa,Allah yakareku a duk inda kuka shiga nagode* *pure moment of life writers* *p.m.l* *page 85-86* Ya iso kaduna lfy a kitchen yasamu Aisha tana wanke wanke,tabaya yaje ya rungumeta yace, "Ta honey me ake tanadarmana ne haka",da sauri tajuyo tana kallonshi cike da mamakin ganinshi zatayi mgn yarigata, "wlh koroni tayi ko gidan bata bari nakwana ba wai dole sena dawo gurinki nasan cewa zakiyi Meya dawo Dani yanzu to koroni akayi kuma wlh bawacce zata K'ara korata na koru,nadawo nan bayan Sati biyu zantafi laifin damuka yimata ta yafe, so banason wani dogon turanci,"yafad'a yana d'aure fuska gudun kartaga k'ofar rainashi. Abun dariya yaba Aisha ganin yadda yake kumbura, janshi tayi suka koma d'akinshi taimakamasa tayi yayi wanka yashirya suka sakko suka ci abinci sannan yakira Surbajo awaya bayan sungaisa yaba Aisha nan fa suka shiga hira bame cewa kishiyoyine, seda kud'in wayar yak'are suka hak'ura. Rayuwar su taci gaba da tafiya Cikin so da k'aunar juna babu meson ganin bacin ran d'an uwansa.babban fili Al-ameen yasiya a Kaduna a anguwar governor road yasa aka gina masa gini nagani na fad'a gidan samane akayi part uku amman anyi babban falo tsakiyar sannan se step Kowanne b'angaren danashi anyi kuma k'ofofi ta waje wanda kowa zefita yashigo batare da wani yaganshiba. Dukiya yazuba agidan bata wasaba ba abinda babu harda garden da swimming pool da filin ball madaidaici kai komai de yaji, cikin Surbajo na wata tara suka tare a gidan ita da Aisha yayinda shima yanemi transfer zuwa Kaduna da ayki, gidan inka shiga kaga yadda kowa ke tattalin kowa abun seya burgeka babu kishi na fili agidan sede na b'oye wanda a ko'ina akwaishi, Yanzu Yusuf yakoma hannun Aisha Itace keyimasa duk abinda yakeso,hakan bak'aramin dad'i yakewa Surbajo ba haka shima uban tafiyar, Wata safiyar laraba Surbajo ta tashi da ciwon nak'uda Wayyo Jama'a zokuga Aisha zaka rantse da Allah Itace take nak'udar dan Surbajo ma tafita dauriya, ko a asibiti dasukaje haka taita rusa kuka harse da Allah yasauki Surbajo lfy inda tasake haifar namiji zokuga murna gurin Al-ameen jiyake kamar ya goya Surbajo dan dad'i. Ranar suna yaron yaci sunan baban Aisha suna kiranshi da hanif,kukan da Aisha tayi na godiya ga Surbajo baya fad'uwa rasa inda zata sa hanif tayi sonshi take fiye da kanta jitake tafi Surbajo sonshi har tausayinta Surbajo tadunga Ji, yayinda taci gaba da addu'ar Allah yaba Aisha haihuwa Itama taga d'anta . Duk wata kulawa da dawainiyar yaran Aisha ce keyi kullum yayinda Surbajo itake ke yimusu girki kullum gami da gyaran gida sam ta hana Aisha yin komai d'akinta kawai take gyarawa se kuma na Al-ameen ranar datake da girki,kai dole Rayuwar gidan ta burgeka, ko ruga Surbajo zataje tare suke zuwa haka Itama in zata gidansu.wani lokacin har mantawa suke waye me girki acikinsu se shine ke tuna musu wacce keda girkin.duk abinnan Al-ameen jin surbajo yake tazama shi yazama ita dan yasan zaman lafiyar gidanshi yasamune ta dalilinta son dayake mata ko da wasa baza'a had'ashi dana Aisha ba ji yake in yarasa Surbajo shima yagama ayki. Maman Yusuf [4/13, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad Mahmud *this page is dedicated to my fans on facebook thanks for the care and support* *pure moment of life writers* *p.m.l* *page 87-88* Waiwaye adon tafiya Ruky tunda ta auri baballe bata tab'a sanin meye sana'ar saba.kullum cikin cin dad'i suke hankalinsu akwance kwatsam wani dare y'an sanda suka dira agidan su abin yabata mamaki dataji suna zargin baballe da laifin fashi da makami har sunshiga gidan wani Alhaji sunyiwa y'arsa fyad'e,shine aka kama sauran suka tonashi tanaji tana gani aka tafi dashi police station. Kotu aka shigar dasu K'ara inda aka yanke musu hukuncin Kisa ta hanyar harbi da bindinga bayan Kotu ta kwace duk wata kadara dasuka mallaka, Ruky haukane kawai batayiba tana gani aka harbe mijinta wanda tafiso fiye da rayuwarta,tashiga halin k'unci da bakinciki dole takoma gidan iyayenta da zama domin yin takaba. Zuly kuwa taci gajiyar soyayya domin cutar zamani musa yad'ebo ya shafa mata tana cikin mawuyacin hali gashi yak'i dena halinnashi yace seya shafa ma mutane da yawa shima, Zuly Itama fatanta kenan tashafawa Jama'a acikin burinnata shine aminanta yadace tafara sawa,wato Ruky da Aisha. Yau gidan su Ruky Zuly taje da niyar yimata gaisuwa, bayan sungaisa suka shiga hirar duniya,Ruky tamik'e zata fita,carab Zuly tace," ina zuwa kuma muna hira?" "Kinga wallahi yaro zankira na aykeshi yasiyomin reza Zan yanke farce na sun taru," Murmushi najin dad'i Zuly tayi,sannan tace, "lah karki bata kudinki Inde reza ce inada ita ajaka sabuwa zauna ma na yanke miki farcen",Abun yayiwa Ruky dad'i bamusu ta zauna Zuly tafara yankemata farcen da rezar data yanke hannunta jininta yashafa dama tayine dan tayi amfani da ita gurin aykata manufarta,tana Cikin yanke mata ta yanke ta da gangan nanko jini yasoma tsartuwa agigice tasaki hannunta kamar gaske tafara kuka wai bata sani bane,murmushi Ruky tayi tace,"haba kawas dan tsautsayi yafaru shine kike kuka Wlh karki damu kanki bari nasa kalanzir." Ranar wuni Zuly tayi agidan su Ruky inda a karshe suka tsaida shawarar Sati biyu masu zuwa Lokacin Ruky tafita takaba zasuje gidan Aisha subata hak'uri amman zuciyar Zuly ba haka bane manufarta dabam. Aji dad'i Yaude Aji dad'i tasha alwashin sake kiran Al-ameen, Lokacin data kira Surbajo ce Kusa da wayar Al-ameen yafita training, da kamar karta d'auka cande ta d'aga muryar mace taji tana fad'in, "Haba namijin duniya don Allah Kadena wulak'antani wlh sonka nakeyi ni ko bazaka yimin komaiba don Allah Ka kusanceni ko so d'ayane wlh na kwad'aita dakaine Shiyasa." Hankalin Surbajo ne yay mugun tashi kashe wayar tayi, dabara ta fado mata ta tura text da cewa, "Tunda kin takuramin kizo kisameni agidana nikad'aine agidan kizo yanzu kuma namiki so d'aya bazan sakeba," tatura mata gami da Address. Lokacin da sak'on yashiga wayar Aji dad'i jitayi kamar tazuba ruwa ak'asa tasha fad'i take,"wato nid'in mesa'ace ashe rabon sake ganinshine yakawoni Kaduna gaskiya nagode wa Allah,"tashi tayi tashirya cikin wasu tsinannun kaya tasha magungunan tsumi harda na matsi sabida aji komai zam zam. Kai tsaye gidanshi ta nufa. Surbajo ko tana gama tura text d'in d'akin Aisha taje da gudu ta sanar da ita zasuyi bak'uwa da manufar zuwanta ,nanfa suka ruga da gudu zuwa kitchen domin tarbar bak'uwar tasu😜 Maman Yusuf [4/14, 10:13 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 🍀🍀☘☘🍀🍀 *K'ARSHEN WAHALA* 🍀🍀☘☘🍀🍀 *written by* Aishat A muh'd _Wannan shafin sadaukar wa gare ki nafeesat anka naji dad'i da nuna kulawar ki a gare ni ina miki fatan alkhairi Allah ya bar xumunci ameeen_❣ *~Pg 84~* Abin da yaji lokacin da xai shiga d'akin jiddah waya take da farida kawar ta tana cewa " ni fah har yanxu buri na bai cika ba tunda bai sake shegiyar yarinyar nan ba duk da sharrin da muka had'a mata na tura wani d'akin ta matsayin d'an iskan da suke watse wa Wlh na d'auka lokaci d'aya xai dankara mata saki har uku gashi har ta haifa mishi twins ina tsoron ya dawo da ita gidan nan na tsani er iskar yarinyar nan " Abin da yaji kenan ya banko kofar da k'arfi har jiddah ta tsorata a firgice ta mik'e tsaye ganin yanda ya koma lokaci d'aya ita bata ta6a ganin shi a irin wannan yanayin ba amman ta maxe tace "sojana xuwan yaus........ " Kafin ta K'arasa fad'in "yaushe" ya kwashe ta da wani mugun mari Kafin ta dawo hayyacin ta ya sake bata wani daga nan ya fara ball da ita da kafar shi tana ihun kuka tare da bashi hak'uri belt d'in jikin shi ya cire ya fara tafkar ta son ran shi yana cewa "jiddah kin cuce ni kin raba ni da nauwara daman sharri kika k'ulla mata xaki yi bayani duk abin da kike min ban ta6a d'aukar mataki ba a kanki amman wannan Karon xan baki mamaki wallahi" Sai da yayi mata lilis ko motsi bata iya yi balle kuka sai faman ajiyar xuciya take saki tsugunna wa yayi dai dai kan ta yace "na tsane ki jiddah kin raba ni da sanyin idaniya ta muradin rai na kije kema na sake ki baxan iya xama da ke ba" Wani irin ihu ta saki Duk da muryar ta bata fita sosai bai kula ta ba ya janyo ta tun daga upstairs har k'asa xuwa farfajiyar gidan ya watsa ta a bayan mota sannan ya kirawo Joseph ya fad'a mishi ya kai jiddah gidan su sannan ya wuce cikin gidan xuciyar shi kamar xata tarwatse saboda yanda take bugu yana shiga cikin d'akin shi ya fara jifa da komai na d'akin yana fasa su tuni d'akin yayi kaca kaca duk ya yanke a hannun shi fuskar shi ta yi jawur da ita hannun shi yasa cikin lallausan gashin kanshi yana yamutsa shi ya rasa inda xai sa kanshi yaji dad'i Bayan ya gama tarwatsa komai na d'akin a k'asa gefen bed ya xube yana wani irin shashshak'a idanun shi sunyi matuk'ar yin ja can kuma suka fara xubar da wasu xafafan hawaye suna sauka kan face d'in shi Allah sarki abduljabbar ya bani tausayi sosai yanxu mai xai cewa nauwara da wani ido xai kalle ta har ya bata hak'uri shi yasa ake son mutum ya dunga bincike Kafin ya aiwatar da abu kada yaxo yana da nasani wani xaxxafan xaxxa6i ne ya rufe shi tuni ya fara karkarwa hannun shi ya mik'a ya d'auko picture d'in nauwara tayi kyau sosae tana sanye da english wears tana er dariya mai ban sha'awa duk dimple d'in ta biyun sun lotsa baisan lokacin da ya saki wata er k'ara irin wanda mutum ya shiga cikin mugun damuwa yayi rungume photon yayi a kirjin shi yana wani irin kuka kamar ba soja ba kodan so ba ruwan shi Lokacin da joseph Yayi parking a kofar gdn su jiddah dakyar ta iya fito wa ta shiga gidan duk jikin ta jina jina tana wani irin kuka ita duk duka nan da yayi mata bai dame ta ba irin sakin da yayi mata yaraf ta xube a tsakar gidan nasu da sauri mamee ta k'araso inda take hankalin ta a matuk'ar tashe ta d'ago ta cikin kid'ima da ganin yanda Jiddah ta koma duk fuska a kumbura yasa tace "lafia jiddah me yafaru wane yayi miki hka??? " Jiddah ba baki dole Hka ta hak'ura ta had'a ruwa mai d'umi ta gasa mata jikin ta sannan ta bata paracetamol ta kora sannan tace "kiyi min bayani jiddah wane yayi miki hka" "Abduljabbar ne? " Nan take mamee ta had'e rai sai da gaban jiddah ya fad'i tace "me ya had'a ku ki fad'a min gaskia bana son k'arya " "wai wai akan hmm....." Ta kasa K'arasa fad'i saboda tsoro batasan wanne irin abu mamee xata yi mata ba Idan taji abin da ta aikata kuma dole ta fad'i gaskia ko don ta samu ta roki mamee tasa Abduljabbar ya mayar da ita baxa ta iya rayuwa babu shi ba tayi nadama kuma irin wadda ake so baxa ta k'ara gigin aikata hkan ba ta tuba tsawar da mamee ta daka wa jiddah shi ya katse mata tunanin da take yi harara ta watsa mata sannan tace "kin xaunar dani ke fah nake jira??? " Tsugunna wa tayi a k'asa ta rik'e kafafun mamee cikin kuka ta fara rokan ta ta yafe mata kuma wallahi ta tuba baxa ta k'ara ba nan ta kwashe komai ta fad'a wa mamee tun daga lokacin da farida ta bata shawarar ta kai wani d'akin nauwara matsayin tana aikata fasikanci da maxa don abduljabbar ya sake ta har xuwa yau da asirin ta ya tonu yayi mata sannan uban dukan tare da yi mata saki bata rufe bakin ta ba mamee ta dalla mata mari har biyu Sannan ta fashe da kuka tana cewa "ashe duk abin da kika aikata a baya jiddah baki yi nadama sai da kika kuma aikata wani kin raba mata da mijin ta saboda shegen kishin ki wallahi abduljabbar yayi min dai dai naso ma yayi miki abin da yafi hka da nasan Hkane wlh da ban kula ki ba ga Ki ga gidan sai kixo mu xauna tare kici uwar da xaki ci bari baban naki ya dawo" Tana gama fad'in hka ta hankada jiddah ta fad'i sannan ta mik'e tsaye ta fita waje tana goge hawayen fuskar ta ta bar jiddah tana cin uban kuka a d'aki tayi nadama ta tuba kuma ba tuban muxuru ba na tsakani da Allah Indai abduljabbar ya mayar da ita xata xauna da nauwara tsakani da Allah Baban jiddah da mamee ta fad'a mishi komai ba abin da yace kuma ko kallon jiddah Inda take bai yi ba hakan ba k'aramin k'ara tsurar da jiddah yayi ba ****** Tana nan kwance taji k'arar Shigowar message d'in takai hannu xata dauki wayar don ta duba su umma suka yi sallama suka shigo d'akin murmishin yak'e ta hau yi nan suka gaisa aka hau yin hira na'eem da ameer suna mak'ale a jikin ta umma ta kalli nauwara da ammi tace "Ohh na mance waya ta a gida ina son kiran Abba naji fa'iza ta taho kuwa" "gaskia ya kamata a kirawo aji " Cewar ammi "nauwara ban wayar ki na kirawo shi" Umma ta fad'i tana mik'a hannun ta ba tare da wani abun ba ta mik'a mata kura wa screen d'in kallo umma tayi mamaki d'auke a fuskar ta ganin mssg da abduljabbar ya turo mata bud'e wa tayi a hankali ta fara karanta wa xumbur ta mik'e tsaye tana fad'in Innalillahi wa'inna ilaihir rajiu da sauri ammi da nauwara suka yo kan umma suna tambayar ta lafia amman ta k'asa magana da sauri nauwara ta d'auki wayar ta duba wa tayi ita ma ta karanta wani kuka ne ya kufce mata daman tasan ai K'arshen alewar k'asa shekara wajen uku baka xaune gidan miji sai gidan iyayen shi daman ai wannan abin ne xai biyo baya balle ga irin xargin da yake mata wayyo Allah gani gare ka ka kawo min agaji acikin wannan halin da nake ciki.... Aishat A muh'd [4/14, 3:11 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *INA KUKE MARASA AYKIN YI SENA GULMA?KUZO GA AYKI NA SAMAR MUKU, TUNDA NAGA RASHIN SHINE YASA KUKA TASA NAMANA D'ANYE KUNA CI.NAYIWA INDIMI FAMILY DEDICATION YASA KUNKASA ZAUNE KUN KASA TSAYE TSOHON BASIR YA MOTSA TO GAWANI SABO* *THIS PAGE IS DEDICATED TO ALHAJI ALIKO DANGOTE FAMILY ALLAH YAY MUKU JAGORA AKOINA KUKE A FAD'IN DUNIYA NAGODE* *pure moment of life writers* *p.m.l* *page 89-90* Duk abinda yadace su tanadarwa bak'uwar tasu shi suka tanada.suka dawo falo suna jiran isowarta. Aji dad'i tunda ta iso k'ofar gidan yawunta ya k'afe sabida kyan da gidan yay mata,take zuciyarta ta ayyanamata dama ta auri mamallakin gidan.koda tazo gurin sojojin dake gadin gidan basu hana ta shigaba sabida madam tace zasuyi Bak'uwa in tazo su barta ta shiga. Shigewa tayi cikin gidan tana wani karayraya ita adole tazo kwartanci, cikin falon gidan tashiga inda megadine yanuna Mata hanyar, Su Aisha ko jin motsine yasa suka tashi da gudu suka b'oye a cikin labulen bakin k'ofar shigowa har ta shigo bata Lura dasub, kan kujera taje tazauna tadora k'afa d'aya kan d'aya aka k'ara baza gashin atachimen d'in datasa tana taunar cingom ji tayi kamar alamar akwai mutum atsaye akanta da sauri ta juyo zabura tayi tamik'e,ganin Aisha da Surbojo kowa d'auke da muciya sun nufota neman hanyar gudu take amman ina sun cimmata ayko nan suka shiga kirb'a mata muciya ta ko ina,ihu take tana neman taimako Amman ina babu me cetonta,dukanta suke bada wasaba, daganan suka kwantar da ita ta k'arfi suka yimata matsi da garin barkono wani azababben ihu tashigayi bana wasaba ga jikinta duk inda suka fasa seda suka cikeshi da garin yaji Aji dad'i ihu take har numfashinta na d'aukewa. Dede lokacin Al-ameen yashigo gidanshi ganin masu gadi yayi tsaye cirko cirko abakin k'ofar falon gidan tambayarsu yashiga Yi akan abinda ke faruwa, nan suka shaida mishi bak'uwa ce tashigo gidan yanzu shine kuma suka jiyo kukanta ga kuma sautin dukanan sunyi sunyi su bud'e k'ofar sunkasa,da sauri Al-ameen yafara dukan k'ofar yana kiran sunansu amman ina ba wacce ta kulashi cigaba sukayi da operation d'insu, ganin bazasu bud'ebane yasa yabi ta kofar part d'inshi wacce d'azu daze fita tanan ya fita kuma besa key ba, dagudu yabi hanyar yak'araso falon ganin abinda sukeyi bak'aramin mamaki yabashi ba tunaninshi me yakawota gidanshi?,tayama tasan yadawo kaduna?, ganin baze samu amsoshinbane Yasa yaruga dagudu yayi kansu dakyar yakwaceta a hannunsu se zunduma ihu take iya k'arfinta tana tsalle tsalle sabida yajin da suka yimata matsi dashi,Surbajo ce tace afusace, "Dan kan ubanki kad'an muka yimiki dan wlh yau so mukayi muyi miki abinda ko sunan namiji kikaji an ambata sekin firgita bare har kice zaki yi mu'amala dashi shegiya tsinanniya me lalata mazan mutane,"Aisha ta amshe da cewa, "Bar matsiyaciya de muna nan muna tattalin mijinmu ke kinaso ki b'ata mana ginin damuka dad'e munayi wlh kinsha k'arya kuma koda wasa kika sake bin mijinmu wlh semun sauya miki halitta tsinanniya kawai," Al-ameen ne ya katsesu dacewa, "Haba ku kuwa yanzu abinda kukayi kunyi adalci kenan?yazaayi kukama y'ar mutane kuyi mata irin wannan izayar wannan ay zalincine ina laifin kuyi mata warning da baki amma shine harda irin wannan azabtarwa,"Aisha ce takatseshi dacewa, "wato abinda mukayi munyi laifi ko ?sabida munmata hukuncin daya dace da ita shine har Kake cewa bamu kyauta ba to wlh semun mata wanda yafi wannan muddin takuma kallon mijinmu,"Surbajo tace, "ke kika tsaya ma yimasa bayani wlh Aunty kawai kijawo mana ita muci gaba da cin uwarta inyaso seya zab'a ko mu ko ita," tana gama fad'in haka ta finciko Aji dad'i dake b'oye abayanshi suka ci gaba da shirgarta harseda suka karyata a k'afa duk yadda yaso ya amsheta yakasa seda suka gaji dan kansu suka kyaleta, suka wuce d'akin Aisha suna dariya suka barshi tsaye akan Aji dad'i wacce ko numfashi batayi, kiran driver dinshi yayi yabashi kud'i da shot note yace yakaita asibitin sojoji kinkimarta driver yayi yanufi asibitin da ita wanda yake mallakin sojojinne me suna 44 kuma babu nisa tsakaninsu da asibitin. koda aka kaita asibitin seda tayi kwana goma sannan ta ji sauk'i sallamarta akayi yayinda k'afarta dasuka karyata kuma akayimata D'ori aka bata sandar dogarawa,ta koma Abuja cike da danasanin sanin Al-ameen datayi arayuwarta tabbas tunda take bata tab'a danasanin karuwancin datakeyiba se yanzu dan haka had'a yanata yanata tayi takoma gaban iyayenta tanemesu gafara. Shiko Al-ameen gaba ya d'aura da matan nashi inda sukuma suka maidashi mahaukaci, inyashigo gidan suyi masa dariya inze fita su kwashe da dariya sunde maidashi kamar tab'ab'b'e abin yafara damunshi dan har tsarguwa yakeyi in suna dariyar se yad'auka wani abun suka gani ajikinshi suke dariyar har gaban mirror yasha tsayawa yana k'arewa kanshi kallo dan yaga mesuke wa dariyar. Rannande ritsasu yayi afalon suna masa dariyar Surbajo ya damk'o yace, "Yaza'ayi kumaidani mahaukaci kusani agaba kunamin dariya to wlh yau sekun ciremin abinda kukewa dariyar,"yafad'a rai ab'ace, dariyar suka sake tuntsirewa da ita suna nunashi sakin Surbajon yayi yakama dube dube ajikinshi, da gudu suka bar falon kowa ta gudu d'akinta tasa key,murmushin takaici yayi yawuce nasa d'akin yaganosu wato gasashi sukeyi dan yanuna b'acin ranshi akan abinda suka yiwa Aji dad'i.A ranshi yace, "to fita harkarku zanyi ko kunamin dariyar". Yau kuma su Ruky ne suka dira agidan bayan bak'ar wahalar dasukasha kamin su gane kwatancen da'aka musu,dakyar megadi yabarsu suka shiga,, afalo suka sami Aishan a zaune tana wasa da Hanif da Yusuf, da sallamarsu suka shiga falon mamakinsu ne k'arara a idon Aisha kallon tsana da k'iyayya take binsu dashi har suka zauna. Suna zama carab Zuly tace cabd'i Jan kice kece kika koma nani d'in yaransu ken...... bata gama fad'in abinda tai niyya ba Aisha ta kifeta da Wani lafiyayyan mari tasake k'ara mata wani, mamakine yahanasu yin wani yunk'uri, d'aga murya Aisha tayi tace, "Sister ki fito munada bak'i Wanda yadace ayimusu sanitation a brain d'insu,"da sauri Surbajo tafito daga kitchen hannunta d'auke da muciya guda biyu dan tun ranar dasuka daki Aji dad'i suka yi meeting akan duk sanda d'aya yaji d'aya yakirashi akan suzo suyi sanitation to abun dukane yasamu dan haka Surbajo harda d'amararta tana zuwa falon tamik'awa Aisha muciya guda d'aya ayko batare da b'ata lokaciba suka rufesu da duka ta ko ina k'arar hayaniyarsuce ta tashi Al-ameen a bacci da gudu yafito falon ganin yak'in da akeyi afalon ba k'aramin mamaki yabashiba,dakyar yak'arasa gurin ya rabasu da kyar su Ruky se kuka sukeyi sabida dukan dasuka sha,Aisha tace, "matsiyata marasa kunya wato har kuna da idon dazaku sake kallona da Sunan k'awance to daga yanzu bani baku kunyimin illar da har na mutu bazan manta dakuba kuma wlh bazan yafe mukuba kufice daga gidannan yanzu wlh,"jiki asanyaye suka fice a gidan ran Zuly yafi na Ruky b'aci sabida bata samu damar ida nufintaba. shiko Al-ameen masifa yarufesu dashi dacewa, "Wlh maganar dakuke d'aukomin tafara isata ace gidana yazama filin dambe ay dana sani tun farko anginamin filin wrestling agidan dannaga alamar Roman reigns and Dean Ambrose ne agidan yakamata agina muku filin dambe,"ko kallonshi basuyiba suka wuce d'akinsu 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad Mahmud Kuyimin afuwa masoyana wlh raina ne yab'aci Shiyasa na kula.Amman Namuku alkawari bazan sake kulasuba kugafarceni🙏🙏😭 *Dedicated to, faty axland,rufaida umar, sadnaf,seemaluv,ummu yusura,maryam s bello,duka members na pml this page is yours love you all with all my heart😍😍😍😍😍* *pure moment of life writers* *p.m.l* *page 91-95* Al-ameen binsu yayi d'aki dukansu kowacce yay mata fad'a,yaja musu kunne sosai yanuna musu b'acin ranshi,hak'uri sukai ta bashi dakyar ya hak'ura suka koma zamansu kamar da. Yau Surbajo ce da girki dan haka tun safe take ayki sabida sunk'i yarda ad'aukomusu me ayki ba yarda beyi dasuba amman fafur sunk'i yarda, se azahar tasamu tagama kintsa komai,da sauri tashiga wanka tafito ta shirya acikin wasu shegun kaya tayi kyau ba kad'anba,d'akin Al-ameen tanufa sabida yakira ta yace mata yadawo.tana shiga da gudu taje tarungumeshi takaimishi kiss, rungumota shima yayi yana Murmushi yace, "Haba Baby wannan runguma haka ay Seki karyani,koda yake John cena ce ke bakyawa mutum dukan rashin imani",yafad'i yana dariya duka takaimishi sannan tasa kukan ahagwaba tace, ."Wlh bazan yardaba nice John cenar?,kai shikenan kafi son mukyale su suzo su wargaza mana gida, muna zaman lfy su kunno mana bala'i wlh k'aryarsu dole mud'au mataki",tafad'i tana murgud'a masa baki . Dariya abun yabasa Dan haka rungumota yayi suka fad'a gado yana fad'in, "Da kyau tawan Shiyasa nake sonki bakya d'aukar non sense, dan haka nima bari nad'au mataki anan, "romance d'inta ya shigayi kota ina tun tana tureshi harde Itama tabi yarima akasha kid'a. Seda komai yalafa sannan suka sake wani wankan suka shirya suka fito zuwa dinning inda Aisha Itama fitowarta kenan, d'auke da Hanif d'ayan hannun rik'e da hannun Yusuf,cin abinci sukayi cike daso da k'aunar junansu. Rayuwa taci gaba da tafiya cigaba ta ko ina zuwa yake musu komai tare yake musu ba banbanci, amman matsayin Surbajo aranshi dabanne yana mata son dashi kanshi besan iyakarsa ba, kuma Itama haka ko kad'an bata had'a soyayyarshi data kowa, iyayenta yana ganin darajarsu haka Itama tana ganin darajar nasa iyayen, rushe gidansu yayi a rugar yamusu gini na zamani dede da rayuwarsu,sannan yabasu jari me kyau dansu dunga sana'a, Surbajo har rasa bakin godiya tayi,sede fatan gamawa da duniya lfy data dunga yimasa. B'angaren Aisha ma rushe gidansu yasa akayi akayi musu gini nagani nafad'a yaba mamanta jari me yawa dan ta dunga juyawa Tana kulawa da yaranta, Wanda hakan yasa Aisha K'ara nadamar abinda ta aykata masa abaya sosai tayi masa godiya har tana kuka. Surbajo tasake samun wani cikin,Allah sarki Aisha murna takeyi fiye da ma Surbajon, tattali da kulawa daga Aisha har Al-ameen babu irin Wanda basayiwa Surbajo,tun cikin nak'arami Aisha tafara siyan kayan Babies tana tarawa unisex, Surbajo har dariya take mata. Cikin na wata takwas sukaje scanning akace musu Baby girl ce,Wayyo dad'i rasa inda zasu sa kansu sukayi dan murna. Siyayya suka shigayi kamar hauka don murnar Baby girl dazasu samu, basu da hira Seta cikin ahaka har Allah yasauketa lfy, tahaifo ta mace me kama da ita sak,babu inda ta barota har gwalo suka dunga yiwa Al-ameen na rashin d'aukoshin da Babyn tayi. Ranar suna baby taci sunan maman Surbajo, wannan Karon harda Ard'o seda yazo suna jin ansama Babyn sunan masoyiyarsa,suna kiranta da Hanifa. So da k'aunar da Al-ameen ke nunawa iyalanshi abin koyine ga duk magidanci kud'i basusa yarasa lokacinsuba duk kulawarsa nakansu bashida Lokacin komai senasu da iyayensa. Lokacin aykin hajji yazo dukansu yabiya musu ta international suka tafi harda yaransu, sunyi addu'oi sosai Akan Allah yaba Aisha haihuwa domin Alfarmar Annabi da Alqur'ani. Haka ranar tsayuwar arfa ma suka tsaya gurin yin addu'ar,suna kuka Surbajo tafi kowa yiwa Allah kukan yaba Aisha haihuwa domin girmansa. Lokacin dasukaje d'awafin bankwana da kyar Al-ameen ya b'anb'are Surbajo ajikin Ka'aba tana kuka tana sake rok'on Allah, ahaka har suka dawo gida Nigeria kullum addu'arsu kenan. Maman Yusuf 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Zahra Muhammad mahmud *This page is dedicated to Zahra Muhammad Hausa novels group's nagode da irin soyayyar dakuke nunamin wlh acikin masoyana kune first Allah yasa yadda kuke sona Allah yasa inna mutu ku nunamin irin wannan soyayyar gurin yimin addua ngd banda kamarku yan uwana sonku ajinina yake love you all from the bottom of my inner heart.😍😍😍😍😍😍😍* Na jinjina muku.. Mrs fawwaz Anty khady garkuwa fareeda feedyluv Maman sultan Zee yabour hafsey Momyn janan Maman ihsan Kunada yawa wainda kuka dace a jinjinamuku Wanda bankira sunanshiba afuwan abinne da yawa mutuwa tashiga kasuwa,Allah yak'aramuku basira,yakuma d'aukaka pml up up up. p.m.l backward never insha Allahu. *pure moment of life writers* *p.m.l* *last page* *page 96-100* Allahu gafurur raheem watansu biyu da dawowa Allah yaba Aisha ciki zokuga Surbajo har azumi tayi na nuna godiyarta ga Allah daya amshi addua'rsu,Al-ameen yayi murna sosai itako Aisha harda kukanta gurin nuna godiyarta ga Allah. kulawar da Surbajo take bata abin gwanin Sha'awa dole su burgeka duk abinda Aisha takeson ci shizata bata ko menene, dayake cikin Aishan me kwad'ayine abubuwa da dama se anbar kaduna za'a samo mata shi in kwad'ayin abunda ba lokacinshi bane a kadunar ya motsa mata.ko kad'an basa gajiyawa da hidimarta wanda ita godiya kawai take musu da fatan alkhairi. Cikin Aisha se girma yake wanda girman cikin har tsoro yake ba su Surbajo sabida girmane na sose,gashi lafiyarta k'alau ba ciwon komai se na kwad'ayi gashi yanzu tazama rumbu cin abinci kamar hauka intaci kuma takasa tashi sesun d'agata. Watan cikin bakwai suka kwasheta zuwa scanning dan su girman cikin ya tsoratasu,koda sukaje cemusu akayi komai normal kawai de twins ne a cikin. Wayyo dad'i 💃💃Surbajo sujjada take yi tana k'arawa ga ubangiji shiko Al-ameen duk girman Aisha da cikinta be hanashi d'agata ba yana murna. Daga gurin scanning kasuwa suka wuce suka barta a mota suka shiga wani boutique na babycare suka shiga jidar kaya kamar hauka,daganan gida suka nufa. Har walima seda sukayi dan murna inda akai addu'ar Allah ya sauketa lfy. Watan haihuwarta yatsaya kullum cikin addu'a suke Allah ya raba Lfy, wata jumma'a Aisha ta tashi da ciwon nak'uda da sauri suka d'auketa zuwa asibiti. Da isarsu labour room akasata, Surbajo kamar zatayi hauka dan tausayin Aisha, addu'a kawai sukeyi dan shima oga hankalinshi atashe yake. Suna nan tsaye wata nurse tafito tamusu albishir data haihu Lfy ansamu twins duka mata,rungume juna sukayi Surbajo da Al-ameen suna nuna farincikinsu ga Allah. Bajimawa aka fito da me jego da twins d'inta kyawawa dasu aka kaisu d'akin hutu.Surbajo tunda ta d'auki yaran kasa ajiyesu tayi sabida kyan da Allah yay musu kuma abin mamakin yaran da Surbajo suke kama kowa seda yayi mamakin hakan. Aisha kallon Surbajo tayi murya araunane tace, "Sister nagode da addu'ar ki gareni,wlh base kin ce kina k'aunataba inda banyarda ke me sona bace yanzu dole nayarda duba da kammanin da yarannan sukeyi dake, nayi imani inba nagartacciyar soyayya hakan bazata yiwuba,nagode miki sister da addu'ar ki gareni Allah ya rabaki da bak'incikin duniya da Lahira,"tafashe da kuka da sauri Surbajo tamik'awa Al-ameen yaran tarungume Aisha tace, "Haba Aunty yau ranar murnace agaremu ba kukaba Allah ya amshi addu'ar damuka dad'e munayi danhaka godiya kawai zamuyi masa, kimance da komai Aunty na ni mesonkice." Koda aka Sallamosu Surbajo ce d'auke da yaran tun kan su k'araso gida gidan yacika da y'an uwa kowa murnar haihuwar su twins yake. Al-ameen yanajin son yaran har zuciyarshi badan komaiba sedan Kama da Surbajo dasukeyi bame kallonsu yace ba ita ta haifesuba, Allah Kenan. Ranar Suna Surbajo ba k'aramin mamaki tayiba, dataji yaran duka sunanta Aisha tace asa musu d'aya Zahra d'aya fatima suna kiransu da mamah da mimah, amman Al-ameen me suna zahran Surbajo yake ce mata yayinda ita kuma yaci gaba da kiranta Babynsa.Surbajo godiya tadunga yiwa Al-ameen da Aisha abisa karar dasuka yimata. Rayuwa taci gaba da tafiya inda Ahalin yanzu Surbajo tagama university d'inta Amman Al-ameen yace bazatayi aykiba,bata musaba ta hak'ura,Aisha nakan nata karatun dan itama tuni takoma makaranta,Yaransu gwanin Sha'awa bame gane wannance Mamana acikinsu sabida duk kulawa d'aya suke basu. Al-ameen hankalinshi akwance na iyalanshi ma haka so da k'aunar dake tsakaninshi da Surbajo se son barka duk da yana b'oyewa gudun kar ran Aisha ya b'aci,amman son da yakewa Surbajo gagara misaline. ina labarin su Ruky? Ruky tunda suka bar gidan Aisha da wata uku tafara jin canje canje ajikinta dan haka ta nufi asibiti gwajin farko aka bata sakamakon HIV,yanke jiki tayi tafad'i sumammiya Gado aka bata a asibitin.Zuly nasamun labari tazo asibitin tagaida Ruky kamar abin arzik'i daga k'arshe se cewa tayi. " Wannan k'awance namu ina sonshi tunda gashi nayi nasarar saka miki ciwon danake d'auke dashi."daganan takwashe labarin komai tafad'a musu tana dariya, Maman Ruky shak'e Zuly tayi kamar zata kasheta tana yimata Allah ya isa,likitoci sunkasa kwaceta a hannunta dan haka suka kira police sukayi gaba da Zulyn. Ruky ko kuka take me tsanani tashiga barin wasiyya tace ma mamarta tanemarmata yafiyar Aisha tasan hakkintane yake bibiyarsu don Allah tayafemata,ranar Ruky bata sake kwanan duniyaba tace ga garinku bayan tayi kalmar shahada.Allahu akbar Allah nason masu tuba Allah kasadamu da rahamarka dan darajar Annabi da alqur'ani Ameen. Zuly ko kotu aka shigar da ita k'ara inda aka yanke mata d'aurin rai da rai agidan kaso,gamida horo me tsanani har iya k'arshen rayuwarta. Duniya kenan shiyasa akace abinda kashuka shi zaka girba Allah yasa mudace Ameen. Su Aisha dasuka sami labarin mutuwar Ruky har gida sukaje gaisuwa ananne mamar Ruky take sanar da Aishan sak'on Rukyn,kuka Aisha tasa tace, "Wlh nayafe mata duniya da lahira Allah yajik'anta yakyauta namu zuwan," godiya yan uwan Ruky sukai tayiwa Aishan. To Ruky Allah yajik'anki yasa kin huta ya yafemiki kurakuranki. Surbajo uwar biyu yanzu haka wani cikinne ajikin Surbajo tsoho yafi na Aisha girma scanning na farko aka shaida musu yan biyu ne duka mace da namiji,fad'in murna da farincikin da Al-ameen da Aisha sukayi page din yayi kad'an se fatan Allah ya sauketa Lfy. Tahaihu Lfy inda yaran suka ci sunan iyayen Al-ameen. So da k'auna agurin Al-ameen da Surbajo abin fatane ga kowacce mace agidan mijinta. *Godiya ga Allah subuhanahu wata'ala daya bani ikon kammala wannan littafi nawa me suna Surbajo.ya Allah kuskuran danayi kagafartamin wa'azin dake ciki gamu mata masu zafafa k'iyayyar kishiya Allah yasa mata sund'auki darasin, maza mata masoyana ako ina kuke afad'in duniya me surbajo na k'aunarku harcikin ranta Allah yabarmu damasu son mu ameen wandama baya sonmu Allah ka jarabceshi da sonmu,Allah yazaunar damu cikin aminci. Kubiyoni cikin sabon littafina mesuna CIN AMANA KO FANSA* NGD maman Yusuf love you all 💋💋💋