🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀 (Romantic novel) *By Dr Yasmeen Ahmed* Autar alheri ✍️ Fitaccen lbr metafeda Sabon kaccen na ban mmki da Al,ajabi bandariya dakuma tsagaran jijidakai cin Amana da ha,inci duk acikin *SOLDIERS FAMILY* Dan Allah Kar wacca tadameni da yadda salon lbr na zekasance ba ruwanku Idan yayi Miki kikaranta Idan bemikiba shikenan 🤷 Page 1&2 Zamfara State Acikin kauyen shinkafi. __"mama mama kina inanewai haka aa? Wata dattijuwace kitafaman Kiran mama..daga zauren gidan aka amsa Mata cikin wata siririyar murya me shegen dad'i dagaji kasan mamallakiyar muryar yarinyace k'arama fad'ar takeyi eggo Ina zuwa barana k'arasawa babyta kitso..."Aiko Idan nasameki zaurennan zakisani mama jirankifa nakeyi shine bazakizoba shekin gama shirme? Tasowa yarinyar tayi tana tura Baki gaba kallo d'aya zaka Mata kasan cewa kyakkyawar yarinyace ta gaske ba farabace tass Amma baza,akirata bak'aba sedai zamu iya kirantada chocolate yarinya ce wadda bazata wuce shekaru 13 ba aduniya Amma Allah yayimata sihirtaccen kyau me d'aukar hankali....karasa shigowa gidan tayi tana fad'ar Wai ke eggo idanba takura mutin kikayiba hankalinki baya kwamciya. "Eh baya kwanciya rasa kunya karb'i nidai maza kije kid'obomun ruwa Kuma saura kitsaya aikin naki ahanya. Batareda tacewa eggo komaiba tad'auki Dan k'aramun bokitin k'arfe tafita tana turo bakinta gaba irinna tab'a rarrin yarannan...tafe take ahanya ita kad'ai tana duban k'asa domin Idan birnin sin mama zataje to kanta ak'asa yake cikin nutsuwa take tafiyarta Idan kaganta kaga na tsatsiyar yarinya sabanin hakan kuwa katab'ata tantagaiyar rashin kunya....seda tayi tafiya menisa tabar inda harabar mutane suke kana wani katoto maciji (🐍) Wanda fad'in girmansa ma bazeyuba binta yarink'ayi abaya kamar Wanda aka aiko Sam mama Batasan dashiba tadaiji anabinta abaya Amma Koda Bata juyaba aranta tasan bamemata hakan se aminanta.. Takai inda zata dibiruwan sekawai wata yarinya tajiyo Aiko tayi Ido 4 da macijinnan wata razananniyar k'ara tasaki tareda jefarda tulunta tana fad'ar maciji maciji...cikin sauri saura yaran duk suka juya suna kallan abunda take nunawa ciki kuwa hadda nama Amma wayam basuka komaiba...juyawa sukayi suna kallonta danneman K'arin bayani Amma sesukaga tasuma cikin sauri way'anda keda Dan girma acikinsu suka dibi ruwa suka zuba Mata bayan ta farfad'o wasu daga ciki suka d'auketa izuwa cikin gari Dan sukaita gidansu domin tinaninsu gamo tayi kowa yawatse akabar mama kawai Duk'awa tayi tad'ibi ruwanta tataso kenan wannan wasgegen macijin yak'ara dawowa juyiwarda zatayi taganshi agabanta Yana bud'ar Baki abum mmki memakon mama ta tsorata kawai seta saki wani lallausan murmushi daya Kara bayyanarda kyawunta setace "hum dama nayi tinanin Kaine bibibo to y kk kagadai katsorata Yar mutaneko tafad'a cikin shagwab'a tana turo baki ga dukkan alamu wannan Dabi,artace. Gaba kad'an wannan macijin datakirada bibibo yayi kamun yarikid'a daga kanshi zuwa wuyanshi yakoma na mutane yayinda jikinshi yakena macizai...shima murmushi yayi Mata kamun yace tuba dakeyi uwar gijiyata... murmushi tak'arayi kamun ta,ajiye ruwanta tareda zama kusadashi tanadan kwantowa jikinshi tace bibibo nagaji dayawa Kuma yau banyiwa babyta kitsoba eggo tatasuni.... murmushi bibibo yak'arayi kamun yace to shikenan kiyi hak'uri uwar gijiyata barana kaiki gidan ko?""eh Amma Ina k'anwata ne? Gatanan tana kallanki juya kiga juyawar tayi aiko tayi Ido 4 da wata shirgegiyar damisa (tiger🐅) tana huci..tashi mama tayi aguje tayi wurin damisar kamun tak'arasa tazama Yar kyakkyawar budurwa me shigar Igbo ajikinta mama nazuwa tafad'a jikinta tana fad'ar shine kikadena zuwa guna ko? Itama murmushi tayi kamun tace yi hak'uri maamar memartabane ya,aikeni shiyasa Amma yanzu ainadawo...sake tura Baki tayi gaba kamun tayi wata maganar k'anwarta tace eggo fa nacanna jiranki kiyi sauri muje...to tace tareda juyawa wurin bibibo d'inta...itako k'anwarta tayi hakanne dantasan yanzu zata fara musu rigimarta data Saba...tana zuwa kamun tak'arasa wurinshi yabuso Mata wani abun afuska Aiko Bata bud'e Ido ko, inaba se zauren gidansu...dauk'ar bokinta naruwa tayi tak'arasa cikin gidan dashi inda tasamu eggo nata zabga masifa kamar taci Babu...itadai mama tana ajiye ruwan tawuce dakinsu bayan minti 5 dashigarta tafito dashirinta na isilamiya tareda yiwa eggo sallama tatafi..! Tofa 🤔 wayannan dabbobin dake tareda wannan yarinyar miye hadintadasu? Abu Dhabit (Dubai) Wasu manyan motocine ke tafe cikin azababben gudu suna doka jiniya wani katon stet suka nufa Wanda fad'in girmansa ma b'ata bakine akallah wannan stet d'in yayi girma wani Dan k'aramun gari kaitsaye wani babban gert suka nufa bayan sunyi tafiya me Nisan acikin stet d'in suna kaiwa Gert d'in yawangale kanshi mitocin suka nausa ciki Perkin sukayi a perkin space kana duk suka shiga fitowa kyawawan samarine yayan larabawa masu shegen kyau da d'aukar hankali dukkansu suna cikin shigar kakin soja nak'asar Dubai abun gwanin Sha,awa kasa lisafa yawansu nayi domin suna neman k'urewa lissafina dukkansu k'ofar dazata sadasu da babban perlon gidan suka dosa suna shiga suka fara fad'ar habibbty habibbty habibbty dukkansu abunda kefitiwa daga bakinsu kenan..suna cikin kiranta wata dattijuwar tsohuwa ce tafito daga wani bedroom dakenan cikin perlon tana fad'ar lalemarhabuk lale,lale dukkansu K'arasawa sukayi wurinta d'aya bayan d'aya haka suka rinka hugging d'inta tareda manna Mata kissing agoshi seda duk sukayi Mata hakan kamun dukkansu Kuma sukama hanyar barin part d'in gaba d'aya itako tabi jikokin nata da kallon k'auna...suna fitowa kowanne part d'insu yanufa domin gaisarda iyayenshi Kuma suyi wanka rarrabuwa sukayi wasu biyu sushiga part d'aya wasu Kuma ukku keshiga part d'aya wasu Kuma mutin d'aya keshi hakan suka rik'ayi...ganin hakan yasa nagane cewa dukkansu ba y'ay'an mutin d'aya bane domin kowannan su bangaren iyayenshi yakebi. "Assalamualaikum ammy ammy cikin wasu ukku dasuka shiga wani part d'in suke Kiran manarsu tana zaune a perlo tana kallansu se murmushi kawai data keyi k'arasowa sukayi wurinta tareda manna Mata kiss agoshi suka rungumeta sosai ajikinsu kamun sud'ago suna kallanta cikin harshen larabci d'aya daga cikinsu yace ammy ammiki wanka? Kaita girgizamai alamar eh anyi Mata..kamun yayi magana d'ayan yace abuncifa ammyna? Shima murmushi tayi tareda girgiza Kai alamar Bata ciba..dayan wada keda matuk'ar kamada wanda yayi maga daga farko yace dama kusan baci zatayiba semun dawo dukkansu sukayi murmushi kamun biyu suka shiga dakinsu danyin wanka sushirya sufito seda suka gama suka fito bayan sun zauna tareda ammy d'ayanma yatashi shima yayo kana suka nufi dining table domin suyi dinner.. *London* Kwance yake abakin swimming pool yalumshe idanuwanshi kyakkyawan saurayine ajin karko Wanda kallo d'aya zaka masa kasan cewa shid'in yakai duk inda akeso namuji yakai yanada kyakkyawar Kira irinta karfafan maza dogoneshi daga yadda yake akwance zaka fahimci hakan yanada kwarjini duba da yadda yahad'e Rai kamar besan minene dariyaba Dan k'aramun bakinshi med'auda pink lips se motsawa yakeyi kamar me magana cankuma yamika hannu tareda d'auko wayarshi yashiga contact d'inshi tareda Kiran wata nomber yak'ara akunne...d'ayan bangaren Wanda yakira Yana d'auka yace hello my sweet bro inawuni yafad'a da larabci....shiru yayi kamar beji meyaceba seda yak'ara yin magana kamun yayi Dan k'aramun tsaki cikin cool voice d'inshi yace Al,Husain Ina ammyna? Dan murmushi captain Husain yayi kamun yakalli ammy dake zaune suhaif nabata abunci yace ammy tana lpy qalau my sweet bro abunci Yaya suhaif kebata...later I will call you video call I love see my mom Yana gama fad'ar hakan k'itt yakashe wayar.... murmushi captain Husain yayi kamun yadubi Yan uwanshi suma duk sukayi murmushi suname cigabada cin abuncinsu. Shiko bayan ya yanke wayar shiru yayi Yana tinanin har yoshe zasuyita zama da mahaifiyarsu acikin wannan halin Miya kamata sunyi? Ina dadynsu yake Yana Raye koya mutu? Duk shikadai keyiwa kanshi wannan tambayar dabamai bashi amsarta..se yanzu abud'e idanuwanshi dasuyi jajir sabida kuncinda yatsincin kanshi aciki Amma dudda hakan behana ainihin sahihin kyawun idanun nashi fitaba domin idonshi kamarna mage hakan suke sedai manyane sosai Kuma alumshe suke bawai me laifiba kime gaskiya yawatsawasu se hantar cikinshi ta kad'a.... mik'ewa yayi tareda fara tafiya cikin tak'ama da kuzari tafiya yakeyi irinta karfafan maza masuji da kansu kaitsaye wani k'ofar yashiga segashi yafad'o wani kyakkyawan bedroom wayoyinshi kawai ya,ajiye tareda nufar cikin bathroom wanka yayi yafito d'aureda towel akugunshi wannan mird'ad'd'iyar k'irar tashi duk awaje ga sking d'inshi se shek'i yake shiryawa yayi agurguje cikin kayanahi na jojojin London tareda fitowa harabar gidan yanufi inda motocinshi suke kaitsaye...tinkamun yakai wurin wasu sojojin suka taso dagu2 suka bud'e Mai yashiga suma shiga sukayi kamun atada motocin cikin azababben gudu sukabar gidan mota kusan 7 ahakan suka fita ukku gaba ukku baya d'aya wadda yake ciki a tsakiya.. Happy sallah all my lovely fans💃💃💃Ina fatar kunsha ruwa ply Allah yakarb'i ibadunmu Baki d'aya 🤲 Autar alheri ✍️ 🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀 (Romantic novel) *By Dr Yasmeen Ahmed* Autar alheri ✍️ Page 3&4 __"kaitsaye twins phone store suka nufa domin akwai abunda yakeso dubawa acan. Acan Dubai kuwa Seda suhaif yagama bawa ammy abunci yabata magani kana alhassan yaturata izuwa bedroom d'inta kayan bacci yad'auko Mata tareda tema kamata yasaka Mata kayan kana yakwantarda ita akan bed tareda yimata addu,a bacci kana ya,ajiye Mata wata Yar na,ura akusan kanta yadda duk yadda tayi wani dogon motsi zasu iyaji su dukkansu. Fita yayi daga d'akin inda yasami gnr suhaif da captain alhusain suna kallo zama shima yayi tareda su bawanda yace komai acikinsu secan captain Husain yace Yaya suhaif Wai miyadace muyi akan rashin lpyr Nan na ammy? Cikin harshen larabci yayi maganar.... d'agowa suhaif yayi Yana kallanshi kamun yace addu,a my Little bro shine kawai abunda zamiyu ayanzu..."gaskiya ne Yaya suhaif tinda duk abunda yadace muyi munyi Amma ba canji ba asibitin dabamu kaitaba afad'in duniyarnan indai munsandashi kaga kuwa addu,ar itace kawai magani ayanzu Al,Hassan yafad'a idonshi nacikowa da k'walla...Baki Al Husain yabud'e domin yayi magana se kawai wayarshi tafara rura Yana dubawa yaga video call ne daga big brother domin hakan tabayyana akan sciring d'in wayar....d'agowa yayi Yana kallan sauran Y'an uwan nashi kamun suhaif yayi mashi tambaya da Ido alamar waye...nuna mishi wayar yayi tareda picking call d'in Yana fad'ar my sweet bro barka da dare? ""Ina ammyna my Husain? Yajefo mishi tambaya batareda yakarb'a gaisuwarda Al Husain d'in kemasa ba. Tana bedroom d'inta barana kaimata inbatayi bacciba daga hakan yamik'e zuwa bedroom d'in ammy Koda yashiga bacci takeyi sosai Dan hakan yafad'awa yayan nashi tareda juyamai wayar a fuskar ammyn yagani...shiko fitowa yayi perlon anan suka cigabada firadashi sedai duk firan sune keyi suna bashi lbrn gidan da wurin aikinsu yayinda shiko iya kacinshi eh ko aa har suka gama firar kana Al Husain yakashe wayarshi. Shinkafi Yauma kamar kullun mama ce zaune tanacin kwadon zogale da eggo tayi Mata suna firarsu jefi jefi kamar daga sama sukaji sallamar wani dattijo Yana surfa bala,I cikin banbami yake fad'ar wlh Baki isaba Nana nizaki wulakanta tin yoshe naketa faman jiran ji daga gareki Amma Kika shareni kamar bakisan narigada nayi magana da mutanen nanba to wlh sam bazata sab'uba yawwa...""ikon Allah shine abunda yafito daga bakin eggo kamun tace to Kai sama,ila ko zama bazakayi ba? Bazan zaunaba domin bazamanne yakawoniba kawai naxone naji mikeke nufi dakika mayardani shakatafi?"""humm eggo tasauke numfashi kamun tace sama,ila nifa narigada nagayama bawani abunda Zan k'ara fad'a sabanin Wanda kaji abaya tabbas bazan bada Baki asayarda gonakinnan ba Kuma bazan fidda Mama daga makarantaba domin shine burin mahaifinta karatu dudda baya raye Amma tabbas Sena cika masa wannan burin. Aiko wlh Baki isaba Nana gonakidai yadda kikeda hakki akansu keda y'arki muma munadashi Kuma doline asayar tinda Muna buk'atar kud'in Kuma keda kike tsohuwa harke Zaki iya tsayawa k'aramar yarinya tayi karatu? Duka shekaru nawane suka rage Miki aduniya? ""Ya,isheka haka sama,ila dudda nake tsohuwa ahakan zanyi tarbiyar yarinyata Kuma nabata gudunmuwa 💯 domin tasamu ingattaccen ilimi kasani Wanda yabani ita bedubin Tsufanaba yabani ita Kuma ahakan zankulada abuta insha Allah..magar mutuwa Kuma wannan sani yanagun Maha liccinmu shiyakeda sani akan komai narayuwarmu sabida hakan koyanzu yakarb'i rayuwata Ina rokonsa daya kawowa mama Marik'a nagari Wanda zasu tallafi maraicinta Kuma su inganta rayuwarta ba irinkuba Kasani Kuma zancen gona wlh muddin Ina raye bawanda zesedawa mama gobaki domin bakuda ko ficika aciki komikenan nasani bayan kungama titse mahaifinta yaraba gado yabaku naku haka yad'auka yabaku kuka salwantar tareda k'wallafarai anashi Dan kunga Allah yasaka masa albarka anasa kukace seya Baku jari tinda ada tinaninku Dan yatsufa baze haihuba Idan yamutu kuci gado shiyasa yadda kukaga mama aduniya hankalinku yatashi hakan yad'auka yabaku tareda gaya muku cewa abunda yabaku hakkinkune kobayan baranshi sauran dukiyarshi ta mama ce domin akulada rayuwarta shine yanzu duk wannan abun be ishekaba kadawo asayarda gonakinta to wlh karyarka Tasha K'ar....kamun tak'arasa ji kake tasss sama,ila yad'auke tsohuwa eggo da Mari seda tayi baya tafad'i kan mama dake zaune tind'azu tana saurarsu...wani irin zaro Ido mama tayi tana kallon kanen mahaifin nata cikin tsantsar tsana da bakin ciki kamun tayi wata muguwar zabura tana nunashi dayatsa tace kasa hannu kadaki mahaifiyata? Kuma agabana? Hannu yad'aga ze kwada Mata Marin itama tayi saurin rike hannun tana fad'ar kayi kuskure kawu ila narantseda Wanda Raina yake hanunsa kagama anfanida wannan hannun har abada..""ah,ah mama kibarshi Dan Allah ki kyaleshi kome yayi duniyac...eggo Bata karasaba taji kawo Sana,ila yasaki wata razananniyar k'ara cikin mugun azaba...joyowarda zatayi taga guntun hannun kawu sama,ila ahannun mama tana binshi dawani matsiyacin kallon tsana kamun tarike hannun jabau tace ko guntun bazan barmakaba balle adoraka wata Rana kayi Sha,awar Marin wani..tana gama fad'ar hakan tajuya tareda Sab'a eggo akafad'a kamar tad'auki Yar baby tawuce dakinsu kana tafito tana nunawa kawo ila daketa faman kururuwa hanyar fita daga gidan..Aiko aguje yakwasa yanata runtuma ihu yabar gida itako fitatayi daga gidan dauk'eda Dan bokitinta na ruwa dakuma hannun kawo ila data gundule tindaga kafad'arshi.! Eggo kuwa tsantsar mmki sunhanata Koda kwakkwaran motsi fad'ar takeyi aranta wannan abun nakeyiwa gudu domin nasan wace mama nicenan nafaifi abata nasan wacece ita tin tana k'arama nasan duk Wanda yayi yukunrin cutarda ita takan aikata abubuwa makamancin hakan sedai bantab'a tinanin zata aikata abunda tayi yanzuba Anya kuwa mama lpy qalau take kuwa kodai ba ita kad'ai bace? Cikin wannan jimamin eggo tad'ora jiyo sallama daga waje Koda tafita kirane daga megari na gaggawa itada mama..kallon D'an Aiken tayi kamun tace mama Kam batanan Amma Ni ganinan zuwa..""aa ance kafata kafarki...to shikenan muje cewar eggo tayi gaba dogarin megari yabi bayanta...Koda suka Isa fad'ar megari cike take cinjim da Jama,a masu k'aryata abunda mlm ila yafad'a nayi masu gasgatawa nayi suna d'ebewa mama y'ay'anshi kuwa se hak'ilo sukeyi suna fad'ar senun nakkasa mama tinda ta tab'a babansu.. Wuri eggo tasamu tazauna tana fad'ar ranka yadade ance kana nemanmu nida mama..."eh hakanne Ina ita maman? ""Mama Bata gida tanufi Rafi...to shikenan aizata dawo tasamemu mlm ila ne yakawo kararku kinci masa mutinci akan hakkinsu Kuma y'arki takarye mishi hannu tatafida guntu Nana yoshe mama tazama mayya bamu saniba? "Wlh tafi gaban mayya ranka yadad'e sedai matsafiya nasan cewa tabbas tsafine zatayida guntun hannun cewar kawo ila Daketa sharbar kuka.."eggo tace subahanallah nikam ban haifi mayyaba balle matsafiya Kuma yadda yagayama Sam bahakan akayiba megar...Bata karasaba megari yace shin mama takarya masa hannu kobata karyaba? Cikin rauni eggo tace tak'arya..to magana tak'are mujura zuwanta kawai.. Acan bakin kogi kuwa mama nacan zaune tareda aminanta sunata firarsu yauma cikin siffar dabbobi suke Inda dukkansu sukayi shigar Zaki (🦁) manyan zakuna kallanta bibibo yayi yace uwar gijiyata kitashi muje namaidaki gida yaufa kinjima dayawa..Baki taturo gaba tana fad'ar nidai yau bamaidani zakayiba rakani zakuyi hargida tafad'a kamar zatayi kuka... murmushi k'awarta tayi kamun tace shikenan tashi muje Amma kece Zaki d'auki ruwanki...to nayadda muje tashi sukayi dukkansu suka Kama hanyar komawa gidan yayinda suka saka mama tsakiya Zaki biyu tareda ita kowanne gefinta d'aya Kuma suna tafe suna lbr sedai Sam mama bayi musu zancen Wanda yamari eggonta ba sabida ita batamasan anyiba tinda kawo Sama, ila yafara Bala,inshi k'awarta tashiga gidan Kuma duk abunda yafaru aikintane mama batamasan anyiba..suko ayanzu suna sane suka bita ahakan cikin gari dudda bayau tafara rok'arsu surakataba suna k'iyawa Amma yau antab'a su doline sutauna tsakuwa Dan Aya taji tsoro ahakan suka nausa cikin garin..! Yanzufa aka fara wasan muje zuwa danji ya wannan badakalar zata k'are Autar alheri ✍️ 🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀 (Romantic novel) *By Dr Yasmeen Ahmed* Autar alheri ✍️ Page 5&6 __"tafiya sukeyi suna firarsu kamar wasu mutane, Sam basu kula da sunfara shigowa gari kawai seji sukayi wani ya ƙwallah ihu, Yana faɗar munshiga ukku 🙆 jama,a zakuna agari tareda fallawa dagudu Dan ceton ranshi ihu yake Yana gudu Yana fad'ar zakuna jama,a kowa yayita kanshi zakuna sunshigo shinkafi Zaki jama,a wlh kowa yayita kanshi....habawa ai ko bakinshi baya rufewa ake rufamai baya aduk inda yasamu gungun mutane...sudai su bibibo sukallansu Amma ko a jikinsu balle uwar gayyar dataketa tikar dariya. Wani shayine a hanya irin shayinnan na buzaye, wanda ake sayarwa a keke da ƙatuwar butarshi taruwan zafi yanata sallamar mutanen da suka siya kamar daga sama sukaji ana ihu ana fad'ar Zaki, ga mutane nata runtumawa aguje ai besan sanda ya wantsalo daga kan keken shiba, yayi tullu ya fad'a gefe tare da arcewa batare da ya bi takan butar shayinshi tare da wankewa wasu daga cikin masayan jikinsu ba, se ihu sukeyi suma ga azabar ruwan zafi gatashin hankalin Zaki ya shigo gari. A fadar sarki kuwa tuni labari ya kai cewar zakuna sun shigo gari, Amma sam me gari da muƙarrabansa basu yadda ba, inda sukace shirmen bazane. Dan a furgita mutane...liman yace ai wannan zancen banzane zancen wofi hakan aikeyi domin ahana kowayin abun gabanshi shima watarana, Yana sallah agonarshi kawar yaranshi sukace, "Wai kura tashigo" duk suka watse yace, "hakan naci gabada sallata duk da a wannan lokacin dagaskene kurar ta shigo hakan ta zagani tawuce Ni ko kallo Bata isheniba balle hankalina yatashi tinda nasan naci dubu se ceto kowa yanutsu yakwantarda hankalinshi koma zakinne dayazo yaganni anan zekomane domin Allah yasakawa dabbobi da aljanu Jin tsorona sabida Allah yabani ilimin hallakasu.." yak'arasa zancen Yana gyaran babbar rigarshi.......to kunji tunda ga liman kowa yanutsu Dan Allah kundaiji abunda yace.."eh munji rankaya Dade wasu daga ciki suka fad'a yayinda wasu kuwa cikinsu ya ɗuri ruwa saboda azabar tsoro ciki kuwa hadda kawo ila...kowa yayi shuru anajiran ganin me zai faru?. Kamar daga sama suka fara jiyo gurnanin Zaki da ihunshi yafara ciki ilahirin garin irin gurnanin daya keyi Idan yafito farauta yanajin yunwa wani irin gurnani sukeyi me ban tsoro da tada hankali...cikin tashin hankali fad'ar megari aka fara kallan kallo kamar nasu jiran katt su arcee. Malam liman kuwa wata zuface ta wanke mai fuska tun daga kanshi take tsatstsafowa se shareta yakeyi da babbar rigarshi, Yana gyara zaman rawaninshi Yana zare Ido...to me garimadai hakan ce takasance domin in banda murɗawa, ba abunda cikinshi keyi tuni ya cire rawani Yana fifita dashi yanata famar zare ido...duk Wanda ke wurin a mutukar tsorace yake saboda wannan gurnanin da zakokin keyi domin daji kasan ba Zaki d'aya bane Kuma sekara yawa gurnanin keyi Yana k'ara tinkarosu..gashi kamar way'anda akad'aure kowa yakasa Koda kwakkwaran motsi balle yunk'urin gudu inbadan zarar Ido dashare gumi ba,abunda mutanen wurin keyi. Acan kan hanya kuwa cikin nishad'i mama ke kallan k'awayen nata dasuketa famar hargowa suna zahayeta itako se dad'i takeyi ahakan suka dumfari fad'ar megarin.....wani irin zaro Ido lilwanu yayi yaron baba lado Yana nuna ibunda adonshi ke hango mashi Yama kasa bud'e Baki yayi magana ganin abunda yakeyi yasa kowa juyawa Yana kallo abunda lilwanu kenunawa atare duk Wanda ke wurin ya k'walalo idonshi waje jikina karkarwa suke kallon mama dake tafe cikin farin ciki da muk'arabanta gasu se tinkarosu sukeyi Kuma suna wannan gunjin....dayawa daga wurin wasu sunyi suman wuccin gadi wasu kuwa tuni fitsarin tsoro ya suɓuce musu domin dai Shi kawo ila ya riga kowa sako fitsari awurin Yana wani marmar da Baki Amma yakasa magana megari kuwa tuni yak'ame yayinda malam liman in banda k'ugi ba,abunda cikinshi keyi Kuma abun kamar wasa kowa yakasa Ko da motsawa daga inda yake...ahakan mama da aminanta suka karaso wurin inda tuni wasu sun cijima aduniyar somammu. Tsayawa sukayi Dede tsakiyar fad'ar suna zagaye mama tareda Dan lasar k'afar fa itako se murmushi takeyi Amma aranta tana mamaki kawota fad'ar megari da sukayi sunjima suna zagarenta kamun su d'anja baya kad'an suna suna d'aga kohotansu sama...cikin sauri mama tak'arasa inda suke tana rungumo k'awarta tareda manna Mata kiss akai kana ta juyo tana shafa gashin bayan bibibo shima tamanna masa kiss d'in tana doka murmushi...suko baya sukaja tare da yin wata irin girgiza mehad'e wannan gurnanin nasu me ban tsoro Wanda seda yakarad'e ilahirin k'auye hakan Kuma yayi Sana diyyar farfad'owar Wanda suka suma kamun subude idanuwansu suna k'arewa mutanen wurin kallo cikin alamar gargad'i suna bud'ar bakinsu nakusan minti 5 kamun suka juya aguje suka nausa cikin jeji. Ai kamar jira akeyi sud'aga kana kowa yasamu kanshi cikin wani irin tashin hankali aka fara ihun neman d'auki da gudun ceton Rai shidai kawo ila dayawa mutane akanshi sukabi suna ihu ciki kuwa hadda wasu y'ay'ansa yayin da megari yamik'e yakai sau ukku ana koma durk'usarda dashi tsoro yanashi yin gudun da yake sonyi adurk'uso na hud'u ne ya fad'a akan malam liman dake kusanshi ak'anme seda tayi tullu tukunnah yacika rigarshi da iska ya fad'a gida yayin da malam liman yaji megari akanshi akan ya farfad'o akuma Dede wannan lokacin cikinshi dake d'ure ya facce hakan yasaki wani Masha hurin zawo me shegen wari kamun Mike a 360 yayanki hanyar barin garin Baki d'aya gudu yakeyi zawo nazuba...megari kuwa Yana fad'awa gida bega kowaba awaje hakan yasa banka k'ofar d'akin asabe yafad'a in da labulen k'ofar ya tad'eshi ya fad'a cikin kwallar furar datake damawa kamun sume da k'ofar surufe gammm😂 Eggo kuwada tinda ta hangi mama da wayannan zakunan hankalinta yatashi Kuma duk abunda suke itada aminan nata eggo na kallo hakan bakaramin Kara daga Mata hankali yayiba sanadin hakan yasa tashiga wani mugun shock Wanda yahanata Koda kwakkwaran motsi seda yanzuda kowa yawatse mama tarink'ata tana fad'ar eggo mike faruwa ne tashi muje gida kowa Babu agun...arazane eggo tajuyo tana kallan mama kamun tajanyo da k'arfi tarungume tana dudduba jikinta kamar mene man wani abun..can Kuma tamik'e dasauri takama hannunta suka nufi gida itadai mama tana biye da eggo tana mamakin wannan Al,amarin..! Dubai Yau jumu,a Kuma kowa a part d'in habibbty zeyi breakfast dinner dakuma lunch...cike parlourn habibbty yake da zaratan samarin jikonkin nata da yammata se iyayensu Wanda idanda perlon bayada girma to baze tab'a daukarsuba...Yaya suhaif ne yashigo Yana turo kujerar da ammy ke kai yayin da kannenshi ke takemai baya sallama sukayi kowa ya ,amsa kana yasamu wuri kusada iyayen nasu Mata ya,ajiye ammynshi kana yaje gun habibbty yaringoneta Yana gaidata suma duka su Al,Hassan hakan sukayi kana suka shiga kaida iyayen nasu abbu suka fara gaisarwa sa,annan Abba se dady da uncle A kana iyayen mata..daganan Yan uwansu suka shiga gaisawa da juna...seda kowa yanutsu bayan anga gaishe gaishen kana suka fara cin abunci in da suhaif ya fara bawa mahaifiyarsu Amma hajiya suhaima tahana tahanyar karbar abuncin daga hannunshi ta shiga bata hakan kuwa bakaramin dad'i yayi musuba duk da in da sabo sun saba, muddin akazo cin abuncin nan part d'in habibbty to d'aya daga cikin iyayen nasu matane zata Bata...bayan angama cin abuncin ne masu aiki suka gyara wurin kamar yadda aka Saba d'aya daga cikin samarinne yamik'e me suna muhufas yashiga had'a wata katuwar computer dakenan perlon habibbty seda yagama had'a komai kana yamik'e yakoma wurinshi tareda d'aukar wayar habibbty yashiga contact d'inta yadannwa wata nomber Kira ta WhatsApp seda tayanke aka sake Kira kana Wanda ake Kiran yad'aga d'auke da sallama abakinshi yayinda Kuma ya bayyana awannan katuwar computer mekamar Rabin bagon perlon... murmushi yayi kamun yayi magana habibbty tace jalaludeen kana lpy? Cikin far,a da farin cikin ganin ahalinshi jalaludeen yace lpy qalau habibbty kana ya gaisar da iyayen nasu sake wurin bayan kowa ya,amsa cikin farin ciki k'anen nashi suka shiga fad'ar Yaya jalal barka da safiya duk acikin larabci suke maganar Yana amsa musu seda duk suka gama gaisawa kana yadubi alhusain yace little bro yajikin ammy? Amma d'auki Yaya jalal...to allah yabata lpy...duk suka ammasa da ameen kana yammata suka shiga zuba mishi tab'ara Yaya jalal kasiyomun Yaya jalal kayimun kaza hakan sukayita seda iyayen suka gaji kana sukayimashi sallama aka riwani...jalaludeen duka shine babba acikin ahalin gidan Kuma shima sojane sedai Shi Yana aikine a Nigeria acikin garin Abuja. Bayan ankashe aka Kira Zaid shima hakan akayita yi mishi duk da be cika sakewa kamar Yaya jalal ba bayan anshene aka Kira wata number, Amma me wannan number seda akayi masi Kira hud'u kana yad'aga, Yana zaune cikin office d'inshi atake kyakkyawar fuskarshi tabayyana sedai ad'aure take tamau ba wani walwala atare dashi kallanshi habibbty tayi nadan lokaci kum tace *ALYASAT* kana lpy? Lumshe kyakkyawan idanuwanshi yayi kamun yasake bud'esu cikin so da k'aunar kakar tashi yace lpy qalau habibbty ya k'arfin jikinki? "" Alhmdllh alyasat y aikin? Shiru yayi kamar bejitaba kamun yabud'e baki kamar bayaso yace alhmdllh sa,annan ya shiga gaishe da iyayen nasu dakyar domin jinyakeyi gabaki d'aya ya wahala wannan Yar maganar dayayi danshi baya k'aunar Friday d'innan tazo sabida kiraye2 Nan Nan shima kannenshi suka shiga gaidashi Amma hankalinshi na kan ammy daketa dokamai murmushi..seda duk suka gama wayar harzeyanke domin yagaji wlh sekawai yaji ance yaya sat I miss you..atake duk anunrin fuskarshi tad'auke yak'ara take fuskarnan sosai kamun yakashe wayarshi kawai...itako muhibbat dataga yayi Mata hakan se kawai tasaka kuka cikin Jin haushi mama Billy tabige Mata Baki karma wani yaji bayasan Kuma ta makaraba domin d'ay d'ayku ne kawai Basu ganiba. kamun asake Kiran wani hakan akayita Kiran yaran gidan d'aya bayan d'aya duk akagaisa da way'anda basa gari kana akayanke wayar kowa ya fito zuwa wurin aikinshi bayan Al, Hassan ya maida ammy part d'inta tareda damk'arta hannun anty ayame. Ahakan motocinsu sukabar gidan ajere kamar yadda suka Saba. Ba,afayikomaiba yanzune asalin cankalen zefara💃 *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal ka duk me buk'atar complete kuma 700 Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ 🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀 (Romantic novel) *By Dr Yasmeen Ahmed* Autar alheri ✍️ Page 7&8 __"sunyi nisa cikin tafiyar mejo sadam yadubi suhaif yace, "bro wai yamaganar zuwanmu India ne?" Numfasawa suhaif yayi kana yace, "miye anfanin zuwa India bro abunda ba,ayiwa ammy ananba India za,ayinshine?" "Aa gaskiya sedai kasan yadace familyn ta Susan halinda take ciki kokuwa?" "Hakane Amma kasan ya alyasat ba yadda zeyiba domin yatsani Al,adunnan nasu Kuma abunda kasanine..." "eh to Amma bazamu saka su dady suyi magana dashiba?" "humm mejo kenan sekace bakasan waye ya alyasat ba..." "Gaskiya ne Kuma nasani abunne me wahala ya amince, Amma Bakomai muyi magana da ya Yusuf nasan shi zai saurareshi.."shiru suhaif yayi kamar bazai yi magana ba sai kuma yace, "bakomai bro Allah yasa ya, amince" "ameen dai" cewar sadam kana sukaci gabada firarsu. Acan gida kuwa suna fita habibbty tafara k'wallah tana addu,ar Allah yabayyana Mata yaronta abun soyuwa agareta aduk inda yake afad'in duniya..da kyar su Abba suka lallaɓata tayi shiru suna fatar Allah yabayyana Dan uwan nasu.! Shinkafi Su mama nashiga gida eggo tashiga had'o kayanta Dana mama ba tare da ta cewa mama ko mai ba, ita ko da kallo kawai take bin mahaifiyar tata, sai da eggo ta had'a komai da suke buk'ata kana tajawo mama tare da rufe gidan suka fita tafiya sukeyi sosai da k'afa sai da mama tagaji tadubi mahaifiyar tata tace "eggo Wai Ina zamujene hakan? Sokoto eggo tafad'a atak'aice...Ido mama tazaro kamun tace sokoto fa kikace eggo da wannan yammacin Kuma ak'afa? Shiru eggo tayi kamar bataji mitaceba sai da mama tasaka Mata kuka kana tadubeta tace, "yanzu zamu shiga cikin garine musamu motar dazata shiga sokoto saboda hakan wlh kiyimun suru kafin na faffala miki mari anan..." shiru mama tayi bata karayin magana ba har suka iso cikin gari suka ko yi sa,a motar sokoto tacika saura mutin d'aya...shiga sukayi inda eggo tad'ora mama akan kafafunta suka d'auki hanya sai da suka baro cikin garin zamfara sai kawai motarsu tatsaya ahanya ashewai Yan bindiga ne sukayiwa motar kawanya ...cikin tashin hankali kowa dake wurin yakama salati kamun duk akafito dasu waje..gabaki d'aya akasetasu da binda za,afata farfesun kanunsu se kawai wani daga cikinsu yace, "Ku da kata karda mu kashe way'annan kawai mu,ajiyesu Idan ansaki kud'i musakesu....angama oga cewar yaranshi kana aka tasa k'eyar dukan mutanen dake cikin motar izuwa cikin surƙurmin jejeji...hankalin eggo in yayi dubu to ya tashi, Dan ganin wannan taddancin amma mama ko akwalar rigarta sai da sukayi tafiya mai nisa kana suka cinma mafakarsu anan duk aka ajiyesu kana suko sukashigayin abin gabansu.! London "Zaune yake acikin kantamemen office d'inshi Yana duba wasu peril kawai akaturo k'ofar akashigi..shiru yayi name cigaba da abunda yakeyi domin tasan ko ba a fad'a ba, ba mai shigo masa office kai tsaye in ba lateep ba, kujera ya samu ya zauna Yana fad'ar big man wani abunda ya taso anturamu Dubai yin wani aikin Kuma hadda sunanka aciki...d'aukowa alyasat yayi Yana kallan lateep din kamun yace banada ra,ayida hakan big man saboda hakan kawai kuje....shiru lateep yayi nadan wani lokaci yasan tinda yace bayada ra,atabbas bazejeba domin alyasat bayabin umurnin kowa shike bawa kansa umurni Kuma haryabawa manyan nasu saboda yadda suke tsananin ji dashi, domin yasan aikinshi Kuma jarimine na bugawa ajarida...okay badamuwa Naga mutuniyar na nemanka koka ganta? Shiru yayi mashi kamar bejiba... "kana fa jina Dan renin hankali kawani shareni ☹️" Nan ma ko kallanshi Alyasat beyiba..ganin hakan yadaka lateep dariya yafita Yana fad'ar "Allah yashiryeka big man inda akebibiyar mutum ana sonshi shikenan yana wulakanta mutane..." Shidai alyasat banza yayi mishi kamar baiji me yace ba?, yaci gabada aikinshi..! Dubai "Wai miyake damunkine muhibbat? Tayaya zakice bazaki iya boye sonda kikeyiwa Alyasat ba yanzu har kinjawo yana wulakantaki abanza nace kibar komai ahannuna amma kink'i indai inaraye kisani alyasat bayada wata Mata datafiki aduniya anty Billy keta wannan banbamin domin bataji dad'in yadda alyasat yayiwa Yar tata ba ɗazun agaban kowa...""wlh anty inasanshi ne narasa yazanyida zuciyata anty in Sha,awar yaya sat Ina sanshi anty Ko da baze aure ni ba ya mayardani dadironsa Allah inaso....wani dogon tsaki anty Billy tayi kamun tabbema aurenki zeyi bawani dadiro Allah natuba uwarsama tayi kad'an balleshi...cikin sauri muhibbat tarungumi mahaifiyar tata tana fad'ar I love you so much my anty nasan tabbas Zaki iya inanan inajiranki antyna kimallakamun zuciyar Yaya sat ahannuna...itama rungumarta tayi tana fad'ar angama my sweet baby.!" *Asalin labarin* Wannan family na alhaji shuraim ne shikeda wannan stet d'in Yana Mata d'aya ruk'ayya wadda yaranta kekirada habibbty Alhaji shuraim attajirin me kud'inne acikin garin Dubai Allah ya arzittashi da samu zuri,a y'ay'a maza domin yaranshi 9 Kuma dukkansu mazane mace d'aya kawai acikinsu ukku daga cikinsu Allah yakarb'i abunshi akabar mace d'aya maza 5 tin tadowar yaranshi Allah yasaka mishi son su zama sojoji Amma dukkanku suka botsare se mutin d'aya ne ya yadda wato danshi na ukku habeeb shine kawai yayi karatun soja ganin hakan Alhaji shuraim ya mallakawa habeeb dukiya mayyawa Amma bada sanin Yan uwanshiba Kuma yad'oki son duniya yad'orawa habeeb hakan kuwa bakaramin bakantawa Yan uwanshi yakeba dudda Basu tab'a nuna waba. Ana hakan har sukayi munzilin aure inda Alhaji shuraim yace, "dukkansu anan zasu zauna tare dashi ya siya wani katon fili yak'arawa wurin girma bana wasa ba acewarshi duk Wanda yataso cikin zuri arshi baze fita wajeba anan cikin stet d'in zezauna...hakan yayiwa yaranshi dukkansu aure naseer Marwan Jameel Imran da Kuma habeeb kowanne daga cikinsu balarabiya ya aura se habeeb ne kawai yace ba india yake so duk da cewar hajiya ruk'ayya bataji dad'in hakan ba Amma bayadda ta,iya tinda mujinta ya amince ahakan akayi biki kowanne yatare da amaryarshi. Bayan wasu shekaru kowannensu Allah ya albarkaceshi dasamun zuria Kuma suna zaune lafiya da dukan matansu ba wadda zakace tanada wani mugun Hali aciki sedai ma,isha dabata shiga sabgar kowa Kuma inkasakata bazata kiyimaba tanada kirki sosai domin sedaga baya Habibbty taji dad'in barin d'anta datayi ya aureta....zama sukeyi medadi tsakaninsu ba zaka tab'a cewa akwai wani mummunan abuba acikin ransu ko kad'an. Alhaji Marwan yana da Yara 5 hasheen nusaiba Ibrahim shuraim mesunan babansu sekuma sadam. Alhaji habeeb kuwa yaranshi hud'u alyasat suhaif sekuma twins Al,Hassan da alhusain. Alhaji Jameel nada Yara 6 jalaludeen yusif basheer sulaiman suheil sekuma najeeb. Alhaji naseer nada Yara 4 Hakeem Walid domin sunan mahaifin mamansu ne dashi..se Fahad se Kuma muhibbat. Alhaji Imran yanada Yara 7 dukkansu maza sufiyan shareef sadeeq sultan Zaid haisam dakuma Ameer. Se autar hajiya suhaima tanada Yara 4 nafeesat mardia Mansoor dakuma lateep duk shine babba acikin yaranta. Tin tasowar yaran gabaki d'aya da habibbty suke kiran hajiya ruk'ayya kamar yadda sukaji iyayensu nafad'a.... dukkansu yaran sutaso cikinso da k'aunar junansu sedai kowanne daga cikinsu hallayyarshi daban...bayan sunfara girmane sungama makaranta abbee dakanshi yanema musu form na makarantar sojoji dake Nan cikin kasar Dubai wasu Kuma a London kabaki d'aya yaran maza Kuma iyayensu Basu hanaba domin sunsan abunda mahaifinsu keso kenan... dukkansu abbe yad'auki nauyin karantunsu har suka kammala wato alhaji habeeb shi suke kirada abbe. Gabaki d'aya yasama musu aiki kowanne yafitoda saka mako me kyau Kuma aka dorashi ababban matsayi acikin aikinshi inda alyasat da Yusuf sekuma lateep suke aiki a London domin suna kaga training d'insu sukace bazasu Bari suyi musu nisa ba. Alyasat Yusuf da Kuma lateep sunshak'u sosai da junansu inda d'aya baya iyayin Abu seda sanin d'ayan Kuma hakan bakaramin dad'i yayiwa iyayensuba sedaifa dudda hakan alyasat yanada wuyar Sha,ani da murɗadɗan hali...shekaru sunja suna zaune lafiya dajin dad'i acikin ahalinsu se kwatsam wata Rana aka wayi gari Babu alhaji habeeb Babu dalilinsa anyi neman duniya ba,asameshiba Kuma anrasa Ina yaje tin ana kallon abun amatsayin almara arbu yazama gaske domin yanzu kusan shekara 7 kenan babushi Babu labarinshi....Kuma bayan b'atansa da wata 2 ammy takwanta ciwo Wanda sunyi yawo asibitin duniya anafad'ar ba,agakomaiba Bata iya magana Kuma Bata iya motsi ba,abunda ke aiki atareda ita se fuskarta wannan lamarin bakaramin Kara daga hankalin wannan family yayiba inda alyasat yak'ara komawa kurman k'arfi da yaji dakuma rashin son sakewada mutane Dana ya lafiyar Kura🤔 Mukoma cikin lbr kaitsaye Bayan fitar lateep wayarsa yad'auka tareda Kiran wani yaronsa bayab yad'auka yace yafitoda mota zasu fita..ok Sir kawai maskurr yace kana shiko gogan yayanke wayar tareda kwasar wayoyinshi yafita.! Zamfara Yau kusan kwanan su mama 4 acikin wannan jeji Kuma baci Basha sedan abunda ba,arasaba zaune suke jugum 2 inda wasu ke kuka wasuko sunata Kiran Allah....ahakan Yan bindigarnan sukazo suna masu kallo wulakanci kamun Sununa wata yarinya dabazata wuce da,ar mama ba yace tazo bamusu yarinyar tafita..abum mmki cikin tashin hankali wannan mutumin ya tuɓe yarinyarnan agaban kowa ya duk'a ze kwanta da ita tana kuka tana karkarwa. Cikin tashin hankali eggo yace innalillahi wa innailaihhiraji un kayi human Allah da zatinsa karka cutarda wannan baiwar Allah k'aramar yarinya ce it....kobaki bebari eggo tarufeba yaketa alfarman wannan yarinyar tana ihu tana k'arawa cikin tashin hankali duk Wanda ke wurin yashiga rusa kuka suna neman mafita awurin Allah...seda yayiwa yarinyar fata2 daga baya har gaba kana yad'agata kamun wannan lokacin tuni yarinyar tamutu😥 Wani daga cikinsu ne yanuna mama daketa rusar kuka domin mama akwai tausayi gashi Kuma tabaro shinkafi balle tayi tinanin ganin aminanta sutemaka musu...kin tashi mama tayi se harara datake ballamai shiko gani Taki tasowa tanason renamai hankali kawai seya Mika hannu ya fincikita tareda wullarda ita yabita ze danne arazane eggo yad'ago tana dubanshi tareda rikeshi tana girgizamai Kai Tama kasa magana...shiko cikin rashin Imani darashin sanin darajar furfura kawai ya hankad'e eggo seda tabugu akan wani dutse sebata k'ara motsiba....Ido mama tazaro tana me.....! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete 700 Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ 🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀 (Romantic novel) *By Dr Yasmeen Ahmed* Autar alheri ✍️ Page 9&10 __"tana me hantsilowa daga k'asa kamar wata aljana hakan tadira gunda eggo tafad'i juyo da ita tayi, tana kallon yadda jini ya b'atawa tsohuwar fuska cikin tashin hankali, ta shiga girgizata tana fad'ar sunanta Amma ko gezau eggo batayiba...abunda mama Bata saniba tuni eggo takarb'i Kiran mahaliccinmu.... Shiko wannan banzan mutumin wurinta yadawo tare da zabga mata marin da saida ta ga wasu taurari, Babu Imani balle tausayin ganin ya kashe mata mahaifiya hakan yak'ara fisgarta tareda wullarda ita awurin....Amma ni k'ememe mama taki kai k'asa gata dai ta tafi kad'an ya rage bayanta ya tab'i kasan tinda jefata yayi Amma be tab'a ba Kuma bata ta soba....duk Wanda kewurin kallonsu yakeyi cikin mamkin wannan abun ciki kuwa hadda sauran Y'an ta,addan Yan uwanshi. Kuma yazo zai turata dak'arfi...kamun hannunshi yakai jikinta yayi Bala,in Jada baya saka makon idonta data bud'e hawanyen jini nafita bako k'ak'k'au tawa sun wani birkice kamar ba nata ba....duk Ido suka zaro suna kallonta...itako ahakan ta taso tana mik'ewa tsaye kamar ana turo icce ko saƙaho. Baya sukaja dukkansu suna Kara kallonta amutukar tsorace suna neman fecewa...itako mama cikin k'ank'anin lokaci kamannin ya sauya kamar aljana. Wani daga cikinsu ne ya yarda bindigar hannunshi, tare da rugawa aguje domin ya gama sadak'arwa yau aljana ce suka ƙwamuso ba mutum ba....ai beyi aune ba yaji anfin cikoshi tare da makashi akan wani dutse atake kansa yatarwatse ko shurawa beyiba yace, "Ga garinku nan" Ihun sauran suka saka ganin mama ko daga inda take bata motsa ba Amma Tamik'arda hannunta tacimma wannan mutumin harta kamoshi....ba,iya Yan ta addaba duk da sauran mutanen da aka kamosu tare ahalin yanzu amugun tsorace suke fiyeda Wanda sukeji daga farko.....tsayetake kawai tana k'arewa duk Wanda ke wurin kalllo kamun tashiga d'aukarsu d'aya bayan d'aya tana makasu afuk inda tasamu wasu akan dutse wasu akan manyan bishiyun dake wurin wasu Kuma kasa seta tabbatarda ta karairayawa mutin kasusuwan jiki kana tayi masa d'aya Wanda baze Kara numfashi ba.....iya tashin hankali yan ta,addan Nan sunshiga domin izuwa wannan lokacin sun riga da sun yadda da aljana ce suka sato domin duk ya wansu gashi tana neman karardasu Kuma Kara Yar Loma figigiya da ita. Ahakan mama tayitayin tamaula dasu seda taga bayansu Wanda yakashe yarinya kuwa biyu tarabashi domin kafawanshi tarik'a tareda yageshi gida biyu duk Wanda ke wurin seda yarufe idonshi....datazo kan Wanda yakashe eggo kuwa kisan wulakanci tayi masa domin seda tagama ragargaza kasusuwan jikinshi kana tashiga ɓallahsu gab'a gab'a tana jefarwa seda taga yagama nakassa da galabaita yasuma Babu adad'i azaba na farfad'o dashi kana ta cire mashi kai tawulgar.....dubawa tashigayi ko Ina tananeman taga ko akwai Wanda yarage Amma ba ko d'aya...suko sauran bayin Allah da,asatosu tare gabaki d'aya sun cure wuri d'aya wasu duk sun suma sabida firgita wasu kuwa kamar zukatansu subuga saboda razana....ganin Babu saura b'atagari awurin sekawai tasamu gefen bishiya tazauna tareda rufe idanuwanta. Ganin hakan yasa sauran bayin Allah sukad'an samu natsuwa acikin ransu domin sunyi tunanin daga ta gama da Yan bindigar gunsu tayo.....sund'au tsawon lokaci ahakan kamun wani daga dattijuwan wurin yayi k'arfin halin nufar wurinda gawar eggo take seda yaduk'a Yana kallanta yaga tabbas Bata numfashi d'agowar dazeyi yaga mama tabud'e idanuwanta da har yanzu basu sauyaba tana kallanshi seda yad'an zabura da kallon datayi nasa domin ya razana sosai sekawai yaga tamayarda idonta ta lumshe ajiyar zuciya ya sauke mek'arfi kana sauran Mata dake wurin sukazo suka d'auketa daganan kana wani dattijo Daban yaje kusan mama cikin tsoro da fargabar abunda zuwan nashi ze haifar yafa fad'ar y'ata Dan Allah kiyi hak'uri kitashe muje cikin gari kekaigun dankinku akai gawar baiwar allarnan...shru mama tayi kamar bazayi maganaba sekuma tabud'e Baki dakyar cikin wani voice me ban tsoro tace bansan inda danginta sukeba kawai kuyimata sitira kamar yadda addini yatanadar. Cikin sauri tsohonnan yace, "to shikenan yarnan tashimuje cikin gari ayimata suturar"...."kuje zanzo ta fad'a atak'aice"... Tun Bata rufe baki ba yace, "to shikenan sekin k'araso" Yana gama fad'ar hakan yabar wurin domin shikanshi da basin mama yayi ba Adan zaman da sukayi yasan ba muryartace ba tunda yanaji tana yiwa mamarta magana wani lokacin.! Yana zuwa tasanarda Yan uwanshi Aiko suka d'auki eggo akayi cikin gari da ita duk da sunci bak'ar wuya kafin sufita saboda nisanda kenan...bayan sunfitone Allah yakawo musu wata mota babba kamar boss duk sukashi bayan sunyiwa memotar bayanin inda zekaisu.. Basu tsaya ko ina ba seki dan wani daga cikin dattijuwan suna Isa ba suka Sami mama zaune ak'ofar gidan ba wanda yayi mmkin ganinta Idan sukayi duba da abunda ya faru b'ata lokaci akashiga yiwa eggo sutura domin sadata da gidanta na gaskiya...sai da duk aka gama yimata komai za,afitada ita kana d'aya daga cikinsu yazo domin ya kira mama taganta kafin su fita da ita...Amma seya samu tana bacci mamaki sosai abun yabashi harzetafi yabarta sekuma sekuma wata zuciyar tace yatadata hakan yashiga tadata yad'an jima Yana Dan buga k'afarta kamun tayi firgigit tamik'e zaune tana rarraba Ido tareda doba inda take atake atake abunda yafaru yashiga dawo mata tun inda wannan mutumin yafincikota har hankad'e eggo dayayi wani irin zaro Ido mama tayi tareda mik'ewa tana fad'ar, "eggo eggo kina inane Ina mahaifiyata? Me mukeyi anan? Misuka Mata? Dan Allah Ina sukaimun eggo ta?" K'wallah wannan bawan Allah yashare kamun ya janyo hannunta izuwa inda gawar eggo take kwance..Yana zuwa wani ya bud'ewa mama fuskar eggo daketa fitadda anuri cikin suturarta kamarba matacciyaba...wani irin jaa baya mama tayi tana k'walalo duka idanuwanta kafin ta k'wall k'ara tana Kiran eggoooooo innalillahi wa innailaihhiraji un nashiga ukku 🙆 Ni mama sunkashemun mahaifiyata ba tare da takaini garinsu ba sun rabani da farin ciki na na shiga ukku Ni mama.... kuka takeyi sosai akan gawar eggo dakyar aka d'aga ta wata mata tayi cikin gida da ita kana aka tafi kai eggo gidanta na gaskiya....ansha fama da mama awannan wunin domin in banda kuka ba abunda takeyi ahakan har dare yayi duk me Imani Idan yakalli mama dolene ya tausaya mama Inka duba karancin shekarunta Babu uwa Babu uba bawani takamme ko jigo arayuwarta😥....cikin dare Mama nazaune tana rusar kuka kowa yayi bacci itace kawai Ido biyu...dafata taji anyi Koda tad'ago taga wata mata tayi shigar fararen Kaya da murmushi kwance a fuskarta...cikin kuka tafad'a jikinta tareda cewa k'awata Ina kikaje sunkashemun eggo ta sunkashet....kasa K'arasawa tayi saboda kukan da yaci karfinta be hanata ba sai da tayime isarta kana yad'ago ta tana share Mata hawaye kamun tace ba k'awarki bace mama yayartace k'awarki da bibibo basanan sunyi tafiya me Nisan gaske domin cika umurnin me martaba nikaina bansan abunda kefaruwa dakeba sai da abokin bibibo d'inki yasanar dani kiyi hak'uri mama munkasa Baki farin ciki kamar yadda muka d'auke alkawari munkasa tare Miki faruwar wannan abunda yasameki Amma kiyi hak'uri komai na duniya me wucewa ne watarana sai labari, ki d'auka wannan abunda yasameki k'addara ce daga ubangiji insha Allah komai zai zo ya wuce kinji. *ZARAAH* d'agowa mama tayi dasauri tana kallan matar Jin ta fad'i asalin sunanta...itako murmushi kawai tayimata tare da shafa kanta tace nizan tafi kinji kirika yiwa mamarki addu,a kidena wannan kinjiko? Kai mama tad'aga cikin sauri kana tace zanbiki kikaini gun bibibo na bazan iya zama ananba Idan narufe Ido eggo nake gani kamar zata dawo tak'arasa zancen ciki kuka..."shikenan ya,Isa mama zanjeda ke Amma bibibo bayanan sedai Idan yadawo Zaki ganshi Zaki iya zama,inda nake? Daga matakai mama tayi cikin sauri..tace to shikenan rufe idonki...ba musu mama tarufe idanuwanta wannan matar ta b'ace b'at daga ita har mama kamar Basu tab'a wanzuwa awurinba..! Tofa 🤔 wayannan bayin Allah wasukayiwa alkawarin zasu bawa mama farin ciki? Shin meyema had'inta dasu? Dasuka kasance wani gefe na rayuwarta? Koda safiya tawaye mutanen gidan suka nemi mama sama da k'asa suka rasa abun kamar wasa har dare Babu mama abubu Alamarta megidanne yace sukwantarda hankalinsu kila mutanen datake taredasune suka d'auke ta tindadai ba wanda yashigo gidan balle ayi wani tunanin daban....sai a lokacin hankalinsu yad'an kwanta dudda basuji dad'iba Sam domin sunso rike mama tsakanida Allah domin tabasu tausayi matuk'a sai dai ba yadda za suyi da k'addarar rayuwarta..! London Wata baturiyace tsaye bakin k'ofar office d'in alyasat tana rike da wani abun ahannuta me kama da babyn roba (y'ar tsana) sedai kallo d'aya zakama abun kasan ba alkhairi a tare dashi duk'awa tayi wurin tana k'ok'arin daga carpet d'inda ke wurin sekawai muyar lateep Yana fad'ar leamtair mikijeyi ananne? Cikin sauri tatura abun cikin kasan wandonta tashiga k'ok'arin zuge igiyar takallminta tana fad'ar takalmanane yakwance Sr shine Zan d'ora.... kallonta yatsayayi kamar me nazarin wani abun domin Sam be yadda da itaba Kuma lateep be,iya b'oyoba Kuma nuk'u2 shiyasa yace ba gaskiya bane leamtair akwai dai wani abun Amma kasani ko miye nagani atare da brother na hummm....Yana gama fad'ar hakan yashige nashi office d'in...da kallo tabishi tana tinanin Hali irin nashi cikin ranta kuwa fad'ar takeyi koza,a mutu saita samu abunda takeso atareda alyasat.. Yau Thursday tun safe alyasat ke kiran k'annenshi domin suhashi da mahaifiyarsu Amma besamu ba kum. Ya tashi da k'ulafucin San yaganta domin hakan kawai gabanshi ke fad'uwa....wayarsa yajanyo tareda Kiran yusif Yana d'auka yace ""bro I will go to Dubai now? "What happened Satt?" Cewar Yusuf... nothing just I love see my mom...."ok wait I'm coming now....okay kawai yace tare da yanke wayar yatashi yashiga wanka bayan minti 15 yafito d'aure da towel akugunshi d'aya Kuma ahanunshi Yana tsane kanshi wurin mirror yanufa yashafa mayukanshi masu kamshin dad'i kana yafesa titare wurin kala ukku kamun yad'auko kayanahi yasaka kananun kayane wando blue Riga Marron gaskiya bakaramin kyau suka mishiba sufitida asalin kyawun farar fatarshi wayoyinshi yakwasa da jakar computer d'inshi kana yafita aperlo yaci karo da Yusuf da lateep suma duk cikin shigar kananun kayane ajikinsu Masha Allah dukkansu kyawawane ajin farko Amma alyasat yafisu kyau domin kyawunshi na dabanne Kuma da shi da Yusuf sun ɗan fi lateep tsayi shiko yafisu jiki... alyasat kuwa yafisu mird'ad'd'in jiki duk da suna ko wannensu ba baya ba...ahakan suka fita daga gidan cikin tafiya irinta majiya k'arfi masujida kansu way'anda hutu da nera suka gama ratsajinin jikinsu....suna fitowa kowanne yaranshi ya shiga suka taso tareda bud'e musu motocinsu suka shiga ahakan suma duk suka shiga tare da barin gidan tsiyace kamar yadda suka saba tare da d'aukar hanyar filin jirgi...! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ 🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀 (Romantic novel) *By Dr Yasmeen Ahmed* Autar alheri ✍️ Page 11&12 __"suna Isa jirginsu yatashi zuwa Dubai..Koda suka sauka sunsamu mota samada 10 najiran saukarsu domin lateep yasarda dazuwansu wa yaransu dakenan sojojine cinjim a wurin suna jira karasowar iyayen gidan nasu...cikin takonsu na izza da tak'ama suka sauko daga jirgin zuwa cikin motocinsu Amma kamun suk'arasa duk inda sukawuce se an busu da kallon birgewa musamman Mata jikake kawai ana fad'ar wow abun gwanin Sha,awa....mota d'aya suka shiga su duka ukku inda sauran zugar mitocin suka take musu baya tareda halbawa akan kwalta. Acan gida kuwa perlon ammy cike yake da matasan gidan musamman yaranta dake kewaye da ita suna kuka domin yau sunwayi garida wani abun mmki atareda ita Wanda yak'ara daga hankalinsu...zaune take kawai ba ko motsi numfashinta kawai zakaji ka tabbar tana Raye Dan murmushin datakeyi yanzu Babu idanuwanta sun kafe wuri d'aya...wannan abun baƙaramin daga hankalin ahalin gidan yayiba....tinda suka doso gidan gabanshi kek'ara tsananta fad'uwa zuciyarshi se tsinkewa takeyi Amma bazaka iya gane hakanba sabida bebari abun ya bayyana a face d'inshi ba....da mugun gudu motocin suka yanko babban titin stet d'in suna rabka uwar jiniya wadda kebada shedar zaratan samarin gidan sukawo ziyara. Cikin tashin hankali daya bayyana a fuskar kowa dake wurin habibbty takalli suhaif tareda fad'ar kid'auketa amarda ita bedroom d'inta Kuma kuyi k'ok'arin Dede face d'insu karsu fahimci wani abun kamun musan abunyi Dan Allah kundai San waye alyasat basena gaya mukuba...Aiko cikin sauri alhassan yad'auketa kamar yad'auki baby yawuce da ita yayinda sadam yayi saurin Kuna tv kana kowanne yayi k'ok'arin dedeta natsuwarshi.... najeeb yace mukirkirin wani abun Wanda baze Bari yagano akwai wata matsalar ba... gaskiya kam domin dasun gammu hakan sesunyi tinanin wani abun cewar Fahad... suhaif yashare k'wallar idonshi kana yace kawai Idan suntambaya ma,iya cewa Muna meeting ne akan auren su yaya sadeeq..."eh to hakan ma yayi cewar sulaiman Wanda ko Baki berufeba suka shigo perlon. Mik'ewa duk sukayi suna tin k'arar Yan uwannasu tareda shiga rungumarsu suna musu sannu dazuwa...Amma alyasat kamun wani yasamu zarafin ganinshi yawuce bedroom d'in ammy acikin sauri batareda yagaisada kowaba Kuma ba Wanda ya lura da hakan se Yusuf da Kuma habibbty sekuma Al, Hussain dayaje rungumarshi yakauce...Amma dai bawanda yace komi acikinsu. Zama sukayi dukkansu anan perlon kamun lateep yace lpy kuwa naganku duka part d'in ammy? Mike faruwa ne? Murmushi ya shareef yayi Yana fad'ar bakomai fa kawai muna ɗan tattaunawa ne...da Ido yakafeshi kamun yace Anya kunada gaskiya kuwa? "Eh munada gaskiya Mana Yaya lateep suka had'a baki wurin fad'ar hakan...kallan juna akayi tsakanin yusif da lateep kana suka girgiza kansu irin akwai wata ak'asa d'innan kamun yusif yace akanme kuke tattaunawar? Akan bikinsu Yaya shareef Mana suka koma fad'a atare kamar masu jiran tambayar? "Humm yy kyau suka fad'a atare suma domin Basu yadda ba.....alyasat kuwa yanashiga yaganta kwance alrufeta da blanket yaje yashafa fuskarta tareda Kura Mata Ido nawani Dan lokaci kana yamanna mata kiss agoshi yafito dudda jikinshi nabashi wannan bacci bana lpy bane Amma koba komai yad'an samu sauk'i aranshi tinda yaganta.. Da kallo duk suka bishi daya fitodaga bedroom d'in shiko ko kallan inda suke beyiba yakama hanyar bedroom d'inshi.."haba mijin bazakazo nagankaba konaji sanyi hakan akeyine cewar habibbty tana dubanshi...tsayawa yayi kamar karya jiyo sekuma yadawo wurinda take zaune a perlon yaduk'a tareda rungomota jikinshi Yana sauke numfashi cikin cool voice d'in yace I miss you my sweet granny... Miss you too mijin kunzo lpy? Tafad'a tana goge k'wallar da taciko Mata Ido na tausayin yaran...Kuma tayi hakan akan idon Yusuf...sun jima ahakan kamun yasaketa Yana mik'ewa tsaye hakan yabawa dukkanin Yan uwannashi gaisawa dashi hakan suka rinka rungumarshi d'aya bayan d'aya har suka gama shiko idonshi na Al, Hussain domin tinda yarungumeshi yaji yadda zuciyarshi kebugawa hanka linshi be kwantada hakanba sedai kawai yashare domin yayi duk iyayinshi na su had'a Ido yaki yadda hakan yak'ara tabbatar da zarginshi na akwai abunda ke faruwa...ahakan kowa yawatse domin suna yayun nasu wuri sunyi wanka suhuta kamun aci abinci sai su gayawa yayan nasu abunda kefaruwa domin suhaif yace, "bazaiyu su biye masaba... dukkansu ukku anan part d'in ammy sukeda dakuna jere na Yusuf ne afarko na Alyasat a tsakiya yayinda na lateep karshe acan sama Kuma suke tareda abbe d'insu hakan yasa dukan iyayensu Mata basu gansuba sedai sunsanda zuwansu tinda jiniyarsu tayi shelar shigo warsu stet d'in..! Mama Tinda wannan matar tatafi da ita Bata ajiyeta ako inaba se a k'asar Ghana acikin wani jeji me girman gaske bayan gimbiya halila ta,jiye mama taje masarautar su tasamo wasu amitattun kuyanginta su 4 tazodasu gunda ta,jiye mama bayan tamayarda wurin kamar war k'aramar rugar fulani sabida kada mamar taji tsoron zana anan...kallansu tayi kamun tace kuzauna da wannan yarinyar anan domin kuyi tsaronta Kuma kud'ebe Mata kewa kamun maheer da maheerah sudawo sune ke kalada ita Kuma kunsan ayanzu basanan bazeyu tazauna a masarautarmuba tinda ba jinsinmu d'aya ba Kuma banaso wani abun nata yacanja daga bil adama wannan ne yasa nakawotanan kokama Yara kanana kamarta kuyi k'ok'arin sama Mata abunci da abunsha irin nasu karkuyi wanj abunda zataji tsoronku Kuma bazaku samu matsala da itaba da ta sabada twins sabida hakan kukiyaye Idan kunga wani abun da be muku ba kuyi gaggawar sanardani..."angama ya shugabarmu yadda kikace hakan za,ayi insha Allah..."to ngd sosai ku kula domin wannan yarinyar bakamar saura Yara bace amanace awurunmu...insha Allah zamu kiyaye... Allah yasa gimbiya halila tace tareda duk'awa ta shafa kan mama aiko tabud'e idonta tana kallonsu.... murmushi gimbiya halila tayi kamun tace ZARAAH kinga inda zamu zauna yayi Miki? Kai mama tad'aga tana murmushin kamun tamik'e zaune tana kallan yammatan dake kewayeda ita kyawawa dadu kamarta... murmushi suka Mata itama tamaida musu kamun hankalinta yakoma gun maganarda gimbiya halila kemata...kinajinako zaraah Kinga way'annan kawayenki ne kamun su bibibo d'inki sudawo zasu naunadake kinji ko duk abunda kikeso kigaya musu zasu Miki Kuma idan kinasan ganina kigaya musu zasu kirani kinji....Kai mama tad'aga tana murmushin itama gimbiya martani tamaida Mata kana tamik'e tabar wurin ko minti biyu batayida tafitaba tadawoda abunci tabawa mama bayan taci ta koshi suka shiga fira tsakaninsu gimbiya halila batabar wurinba seda ta tabbatar hankalin mama yakwanta dawurin hartayi bacci kana tayiwa kuyanginta sallama tatafi...haka mama taci gabada rayuwa wacikin wannan jejin tareda aljanu Wanda takeyiwa kallon mutane domin sundebe Mata dukwata kewa dazata dameta sune abokanin wasarta sune malamanta sune iyayenta sune komai nata Kuma gimbiya halila nazuwa lokaci zuwa lokaci tana ganinta rayuwa tayiwa mama dad'i sosai domin batada sauran damuwa takan fita yawo itada kawayenta suzaga cikin jeji da jikin gari sukan siya Mata duk abunda tagani tace tanaso ba,abunda ke wahalarda ita se kewar eggo d'inta Idan tatunata tazauna tayita kuka dakuga hakan matsala ne arayuwata sekawai suka gayawa gimbiya halila atakeko tashafe Mata tinanin kowa nata arayuwarta Bata tinawada eggo da mahaifinta setazo sallah shima sabida tamusu addu,ane take dawo Mata da tinaninsu awannan lokacin....watanni sunja azaman mama acikin k'asar Ghana cikin wannan bak'uwar rayuwar...yau jimu,a tinsafe tatashi tana Sha,awar Shan fura..mero ce tashigo cikin bukkarsu taganta zaune tace mama miyafaru ne kinayi shiru? Allah fura nakeso mero..."ahh to shine zakiyi shiru banajena kawo miki...""nidai zanbiki yau kwana hud'u fa bamu fitaba... murmushi mero tayi kana tace to shikenan zomuje inasu Biba ne? Mama ta tambaya...duka suna waje muje duk semutafi tareko? "Eh to muje..fita sukayi suka Sami su Biba din duk suka dunguma cikin gari inda mama ke kallon tafiyace bame nisaba Amma abunda Bata saniba tafiya wunice da kwana in ak'afa zakayita itace su mero ke gajarta Mata take ganinta hakan...bayan sunje sun siyo furar sundawo sunyi nisa atafiyar cikin jijejin domin sunbaro cikin gari tafe suke suna firarsu kamar wasu sa,anan juna...juyama mama tayi nata yiwa dija gwalo domin sundan yimata nisa Aiko idonta asauka akan wani mutin Yana tafiya Yana tangad'i kamar Dan maye kamun ya yanke jiki yafad'i awurin...Ido tazaro tana cewa dija duba bayanki wani yafad'i duk atare suka juya domin atinaninsu wani jinsinsune sekuma sukaga mutinne Shi to Amma waye wannan mutumin miya shigoyi a jeji kodaiba mutumin azzikibane kamun suyi wani yunk'urin tuni mama taruga da gudu wurinshi tana tallabo kanshi kyakkyawan mutinne fari kal sedai kallo d'aya zaka masa kasan ba bahaushe bane koma wahala da tagayarar rayuwa nataredashi bud'e idonshi yake k'ok'arin yi yakasa se bud'ar Baki yakeyi alamar yunwace takassarashi cikin sauri takarb'i furarda hannun mero tabud'e robar tareda Dora masa abaki Aiko ba musu yabud'e bakin Yana kwankwad'a kamar ba,acikinshi take shigaba atake yashinye cikin sauri biba yak'ara Miki Mata wata domin tana karb'ar ta hannun mero biba Takoma takarb'o wata abunka aljanu masu saurin iska😂 Seda yashinye tass kana yashiga sauke ajiyar zuciya tareda k'ok'arin bud'e Ida nuwanshi akuma Dede wannan lokacin gimbiya halila ta,iso wurin saka Makin kiranda dija taje tayi ganin abunda mama keyi...kallon dattijon tayi tsab kamun race baba miyakawoka jije? Amma shiru beyi maganaba se Ido kawai daya bita dashi... d'agowa tayi tana kallon mama kamun tace zaraah wannan bawan Allah akwai sihiri me matuk'ar ahad'ari ajikinshi baze iya maganaba har se ankaryashi...kallanta mama keyi kamar zatayi kuka tace bayada hankaline mommah domin hakan take Kiran gimbiya halila... murmushi tayi kamun tace da hankalunshi zaraah sedai besan abunda yake daidai ba da Wanda ba dedeba Kuma besan wayeshiba....ayya mommah kitemakeshi mana😥 kanta gimbiya halila tashafa kamun race kinaso natemakamai ko? Eh tace cikin sauri... murmushi gimbiya halila tayi kamun tace to kuje dashi gida kedasu mero zasu tayaki ki kuladashi Amma maganar kariyar sihiri sedai Idan su bibibo d'inki sudawo domin seda sa hannunki za,a iya karyashi wannan Kuma seda Amin cewarsu kin yadda? Eh nayadda mommah...to shikenan tashi kuje gida zamuzo taredashi semungani nudaku waze Riga zuwa☺️ murmushi mama tayi kamun tarungumi gimbiya halila sabida harin ciki domin hakan kawai taji tanasan tsohon...itama gimbiya kiss tayi Mata agoshi kana su mero suka jata suka tafi itako gimbiya halila tashafi fuskar wannan tsohon atake baccin wahala yadaukeshi kana tad'aukeshi tare da kaishi inda mama kerayiwa dama bukka ukku ce awurin ta sakashi a d'aya kana ta zauna tana jiran isowarsu.... *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 08107819124 Autar Alheri ✍️ 🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀 (Romantic novel) *By Dr Yasmeen Ahmed* Autar Alheri ✍️ Page 13&14 __"ko da suka K'arasa acan suka Sami gimbiya halila bayan tayi musu duk abunda yadace kana tayi musu sallama ta tafi...bawan Allah bai tashi ba saida yashafe awa biyar 5hr Yana baccin wahala kamun ya farka, mama na gefenshi ta zabga uban tagumi tana kallanshi ganin yabud'e idonshi Yana k'ok'arin tashi zaune yasa mama temaka mishi ya tashi tare da d'aukomai ruwa tabashi tana fad'ar sannu Abba gashi kawanke bakinka sekaci abunci...shidai da Ido kawai yake binta Kuma beyi abunda tace ba ganin hakan yasa mama zuba ruwan ahannunta takuskure bakinta tare da janyo hannunshi shima ta zuba mishi, ba musu ko yayi yadda tayi sai da ya wanke bakinshi sosai kana tabashi abinci aiko kamar jira yakeyi yakarb'e dasauri yafaraci...Ido mama tazuba masa sai da ya cinye tass kana tabashi ruwa yasha abun mamaki sai kawai taga yana Mata murmushi itamayi yimasa tayi kana tafita gunsu biba...tin daga wannan ranar mama ke kula da Dan tsohonnan Kuma betab'a yunk'urin gudu ba ko cutadda ita Kuma duk zamanda suke shibetab'a ganin su mero ba ko gimbiya halila dake kawo musu ziyara Shi mama kawai yake gani itace cinshi da shanshi har sallah ma yanzu sukeyi tare abun gwanin Sha,awa tad'aukeshi kamar mahaifinta..! Dubai Fitowarshi kenan daga wanka Yana goge jikinshi yajiyo sallamar Suhaif daga perlon jallabiya ya janyo ya saka tare da boxes d'inshi kana yace ya shigo shiko ya zauna gefen gado Yana shafa manshi...shigowa Suhaif yayi ya tsaya Yana kallonshi jin anshigo anyi tsaye kuma ba,ayi magana ba ya sakashi d'agowa yana duban k'ofar Ido yak'ara bud'ewa sosai Yana kallonshi ganin idonshi cike tab da k'wallah...Baki yabud'e zaiyi magana sai kawai Suhaif ya fad'a jikinshi tare da ƙanƙameshi yana sakin marayen kuka..hankali tashe Alyasat ya shiga shafa bayanshi yana me karanta duk addu,ar da tazo bakinshi domin yasan tabbas ba lafiya ba?...bai hanashi ba kuma bece komai ba sai da yayi me isarsa kana ya d'ago yana kallonshi cikin muryarshi data disashe saboda kuka yace, "Yaya Sat ammy Yaya sat Miyake faruwa damune da iyayenmu abbe ya Bata ammy takwanta ciwo yanzu kuma abun sekara tsananta yakeyi" kasa ƙarisawa yayi saboda d'agowar da Alyasat yayi masa da ƙarfi Yana fad'ar, "me yasami ammy? Wani abunne yafaru? kuka Suhaif yakoma sakawa kamun ya bashi labarin yadda suka sami ammy a yau cikin tashin hankali Alyasat ke maimaita kalmar, "innalillahi wa innailaihhiraji un" yanayi yanajin abunda ya tokare masa zuciya na faɗawa sunɗau tsawon lokaci ahakan kamun Alyasat ya zaunarda shi, ya buɗe baki zaiyi magana kenan Alhassan da Alhusain suka shigo suma ga dukkan alamu kukan sukayi cikin sauri suka ƙarisa wurinshi tare da rungumarshi atare suna faɗar, "I miss you my lovely bro I miss you so much please karka tafi kabarmu ammy batada lpy abbe" shiru yayi saboda hannu da Alyasat ya ɗora mashi abaki Yana girgizamai kai tare da share mai hawayenshi, sunɗau tsawon lokaci ahakan kamun suji voice d'inshi yana faɗar, "kuyi haƙuri ku dena kuka ku kasance masu ta wakkali ga Allah Subhanahu Wata'alah, aduk abunda ya sameku ku tuna cewa duk wani tsanani yana tare da sauƙi muɗauka wannan abun dake faruwa ga iyayenmu jarabawace Allah ke mana" shiru yayi yana ɗan cizar laɓɓanshi (lips) ɗinshi kamun yaci gaba da faɗar, "wannan abun ƙaddarar rayuwar suce bamu isa mu canzata ba muzama masu d'aukar k'addara me kyau ko akasin haka kunji ko? kurinƙa yi musu addu,a itace abunda suke buƙata agaremu adaidai wannan lokacin, Allah ya warware Mana koma miye Dan Alfarma Sayyidina Rasulillah"... "Ameen ya Allah suka amsa atare" kana yatattarasu duka suka nufi bedroom d'in ammy yadda ya barta hakan suka sameta addu,a sosai suka yiwa mahaifiyar tasu kana suka Kira d'aya daga cikin masu kula da ita domin surik'a kwana tare suko suka fito wannensu zuciyarshi acinkushe. Fita Alyasat yayi izuwa part d'in habibbty Koda yaje bakowa a perlon hakan yasa yanufi bedroom d'inta nan ma batanan wucewa yayi tabaya domin yaduba kotana lambu sai kawai ya hangi Najeeb zai shiga bedroom d'inshi wata budurwa na biye dashi domin shiko anan yake da d'aki part ɗin habibbty mamaki sosai ya kama Alyasat na mi wannan budurwar ta zoyi d'akin Najeeb ba dai cikin ƙannensu bane to wacece? Wata zuciyar tace masa to Kuma wacece miye ruwanka tinda bakasan abunda ya kawota ba kawai sai ya wucewarsa inda yasamu habibbty acan lambun kuwa..zama yayi akusanta tareda Dora kanshi gefen kafad'arta sai dai bai sakarmata nauyin shiba..shafa kashi tayi kamun tace Alyasat.."uhm ya,amsa atak'aice...shiru tayi nad'an wani lokacin kamun tace ka cigaba da hak'uri kaji Kuma ka kulada kannenka nasan izuwa yanzu kasan abunda ke faruwa da mahaifiyarku ni kai na abun na kwancemun lissafi amma duk tsanani yana tare da sauk'i kaji mijina..kai kawai yad'aga mata domin baiji zai iya magana ba.... murmushi tayi ganin hakan kamun tace, "sai magana ta biyu kana jina kuwa?" Idonshi yad'an bud'e alamar Yana jinta kamun yakoma lumshesu.."hummm me hali baya fasawa ta fad'a aranta afili Kuma sai tace sai zancen aure kasani ya dace kayi aure Alyasat tinda Kaine babba kodan a samu mace 🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀 (Romantic novel) *By Dr Yasmeen Ahmed* Autar Alheri ✍️, Page 13&14 __"ko da suka K'arasa acan suka Sami gimbiya halila bayan tayi musu duk abunda yadace kana tayi musu sallama ta tafi...bawan Allah bai tashi ba saida yashafe awa biyar 5hr Yana baccin wahala kamun ya farka, mama na gefenshi ta zabga uban tagumi tana kallanshi ganin yabud'e idonshi Yana k'ok'arin tashi zaune yasa mama temaka mishi ya tashi tare da d'aukomai ruwa tabashi tana fad'ar sannu Abba gashi kawanke bakinka sekaci abunci...shidai da Ido kawai yake binta Kuma beyi abunda tace ba ganin hakan yasa mama zuba ruwan ahannunta takuskure bakinta tare da janyo hannunshi shima ta zuba mishi, ba musu ko yayi yadda tayi sai da ya wanke bakinshi sosai kana tabashi abinci aiko kamar jira yakeyi yakarb'e dasauri yafaraci...Ido mama tazuba masa sai da ya cinye tass kana tabashi ruwa yasha abun mamaki sai kawai taga yana Mata murmushi itamayi yimasa tayi kana tafita gunsu biba...tin daga wannan ranar mama ke kula da Dan tsohonnan Kuma betab'a yunk'urin gudu ba ko cutadda ita Kuma duk zamanda suke shibetab'a ganin su mero ba ko gimbiya halila dake kawo musu ziyara Shi mama kawai yake gani itace cinshi da shanshi har sallah ma yanzu sukeyi tare abun gwanin Sha,awa tad'aukeshi kamar mahaifinta..! Dubai Fitowarshi kenan daga wanka Yana goge jikinshi yajiyo sallamar Suhaif daga perlon jallabiya ya janyo ya saka tare da boxes d'inshi kana yace ya shigo shiko ya zauna gefen gado Yana shafa manshi...shigowa Suhaif yayi ya tsaya Yana kallonshi jin anshigo anyi tsaye kuma ba,ayi magana ba ya sakashi d'agowa yana duban k'ofar Ido yak'ara bud'ewa sosai Yana kallonshi ganin idonshi cike tab da k'wallah...Baki yabud'e zaiyi magana sai kawai Suhaif ya fad'a jikinshi tare da ƙanƙameshi yana sakin marayen kuka..hankali tashe Alyasat ya shiga shafa bayanshi yana me karanta duk addu,ar da tazo bakinshi domin yasan tabbas ba lafiya ba?...bai hanashi ba kuma bece komai ba sai da yayi me isarsa kana ya d'ago yana kallonshi cikin muryarshi data disashe saboda kuka yace, "Yaya Sat ammy Yaya sat Miyake faruwa damune da iyayenmu abbe ya Bata ammy takwanta ciwo yanzu kuma abun sekara tsananta yakeyi" kasa ƙarisawa yayi saboda d'agowar da Alyasat yayi masa da ƙarfi Yana fad'ar, "me yasami ammy? Wani abunne yafaru? kuka Suhaif yakoma sakawa kamun ya bashi labarin yadda suka sami ammy a yau cikin tashin hankali Alyasat ke maimaita kalmar, "innalillahi wa innailaihhiraji un" yanayi yanajin abunda ya tokare masa zuciya na faɗawa sunɗau tsawon lokaci ahakan kamun Alyasat ya zaunarda shi, ya buɗe baki zaiyi magana kenan Alhassan da Alhusain suka shigo suma ga dukkan alamu kukan sukayi cikin sauri suka ƙarisa wurinshi tare da rungumarshi atare suna faɗar, "I miss you my lovely bro I miss you so much please karka tafi kabarmu ammy batada lpy abbe" shiru yayi saboda hannu da Alyasat ya ɗora mashi abaki Yana girgizamai kai tare da share mai hawayenshi, sunɗau tsawon lokaci ahakan kamun suji voice d'inshi yana faɗar, "kuyi haƙuri ku dena kuka ku kasance masu ta wakkali ga Allah Subhanahu Wata'alah, aduk abunda ya sameku ku tuna cewa duk wani tsanani yana tare da sauƙi muɗauka wannan abun dake faruwa ga iyayenmu jarabawace Allah ke mana" shiru yayi yana ɗan cizar laɓɓanshi (lips) ɗinshi kamun yaci gaba da faɗar, "wannan abun ƙaddarar rayuwar suce bamu isa mu canzata ba muzama masu d'aukar k'addara me kyau ko akasin haka kunji ko? kurinƙa yi musu addu,a itace abunda suke buƙata agaremu adaidai wannan lokacin, Allah ya warware Mana koma miye Dan Alfarma Sayyidina Rasulillah"... "Ameen ya Allah suka amsa atare" kana yatattarasu duka suka nufi bedroom d'in ammy yadda ya barta hakan suka sameta addu,a sosai suka yiwa mahaifiyar tasu kana suka Kira d'aya daga cikin masu kula da ita domin surik'a kwana tare suko suka fito wannensu zuciyarshi acinkushe. Fita Alyasat yayi izuwa part d'in habibbty Koda yaje bakowa a perlon hakan yasa yanufi bedroom d'inta nan ma batanan wucewa yayi tabaya domin yaduba kotana lambu sai kawai ya hangi Najeeb zai shiga bedroom d'inshi wata budurwa na biye dashi domin shiko anan yake da d'aki part ɗin habibbty mamaki sosai ya kama Alyasat na mi wannan budurwar ta zoyi d'akin Najeeb ba dai cikin ƙannensu bane to wacece? Wata zuciyar tace masa to Kuma wacece miye ruwanka tinda bakasan abunda ya kawota ba kawai sai ya wucewarsa inda yasamu habibbty acan lambun kuwa..zama yayi akusanta tareda Dora kanshi gefen kafad'arta sai dai bai sakarmata nauyin shiba..shafa kashi tayi kamun tace Alyasat.."uhm ya,amsa atak'aice...shiru tayi nad'an wani lokacin kamun tace ka cigaba da hak'uri kaji Kuma ka kulada kannenka nasan izuwa yanzu kasan abunda ke faruwa da mahaifiyarku ni kai na abun na kwancemun lissafi amma duk tsanani yana tare da sauk'i kaji mijina..kai kawai yad'aga mata domin baiji zai iya magana ba.... murmushi tayi ganin hakan kamun tace, "sai magana ta biyu kana jina kuwa?" Idonshi yad'an bud'e alamar Yana jinta kamun yakoma lumshesu.."hummm me hali baya fasawa ta fad'a aranta afili Kuma sai tace sai zancen aure kasani ya dace kayi aure Alyasat tinda Kaine babba kodan a samu mace agida waddda zata tayaku kula da mahaifiyarku maza hakan bazaiyu ba ya dace a yanzu ace kanada iyali shekara 30 aiba banza bane... tunda tafara magana ya bud'e idanuwanshi Yana saurararta Shi wlh yama manta sam da wani abun wai shi aure sam baya cikin lissafin rayuwarshi toma yayi aure saboda me? Ai wannan abunda habibbty ta fad'a sam bai isa hujjar dolene sai yayi aure ba? Amma zai ba wasu Suhaif dama suyi Idan suna da buk'ata... mik'ewa yayi zebar wurin ba tare da yace komai ba habibbty tayi saurin cewa to Ina zakaje baka bani amsaba..."no habibbty bana buk'ata please kibarni najida matsala na...Yana gama fad'ar hakan yabar wurin Baki habibbty tarike tana fad'ar Allah kawomun d'auki kacanjawa wannan yaro halayya Abu kamar ba mutum ba. Shiko ta inda yafito anan yakoma sai dai yana kawowa dai-dai k'ofar perlon Najeeb wani kalar sauti daya bashi mamaki matuk'a nishi akeyi sosai da gurnani kamar ana sex tare da wasu zantukan dabasa fita sosai harya juya ze wuce seyaji muryar Najeeb yace "ashhhh babyy dad'i ohhhhh" Ido ya zaro Alyasat yana me tura k'ofar tashi kaɗan kaɗan cikin ƙunan rai da tafasar zuciya... *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500₦ kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700₦ ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ 🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀 (Romantic novel) *By Dr Yasmeen Ahmed* Autar Alheri ✍️ Page 15&16 __Yana ɗora hannun akan handle d'in k'ofar sewa wata zuciyar tace masa kada kashiga Alyasat bakasan ya zaka sanmesu ba Idan shiɗin namijine kuma ɗan uwanka itafa? Kawai karbarshi yanzu amma kasan matakin da zaka d'auka akanshi da wannan tunanin yaja baya tare da barin wurin cikin sauri yana fitowa harabar gidan ya hangi Yusuf na Lateep zasu shiga mota hannu suka masa ya k'ara Yana fad'ar, "Ina zakuje?" "Zamu shiga cikine mugaisa da mutane kasan basu gan muba..." Okay kawai yace tare da shiga motar shima zuka shiga cikin stet ɗin. Gidan Abba suka fara zuwa anan suka Sami mutanen gidan a perlo suna fira cikin jindaɗi hajiya batul ta tarbesu wadda suke kira da hajiya babba Alhaji Jameel kuwa wato Abba cikin tsonaka yace wato kunga mamanku Ni ko oho ko? Dariya sukayi suna fad'ar, "sorry Abba" tare da zuwa suka rungumarshi gaba d'aya suna dariya Nan suka zauna suka Dan tab'a fira kamun sufita tareda nufar wani gidan. Gidan baffa suku shiga wanti Alhaji Imran suna Zaid nafitowa Yana bala,I da Ameer akan yad'auki motarshi yafita shima gaya yafito cikin kakinshi na sojo ga dukkan alamu fita zeyi....Yana ganinsu yace yawwa ya sat kaga Ameer yad'auki motana yafita dashi yanzu Kuma nemana fa akeyi a Barack Idan nayi Magana mama ta ga laifina ya fad'a cikin ƙunan Rai domin Zaid akwai zuciya..."Ina yaje? Kuna inatashi? cewar Lateep...nima fa bansan inda yakai tashiba.."it's okay jeki bedroom D'ina acikin bedside akwai car keys aciki kad'auki d'aya Kuma kabar mishi waccan motar kamun muwuce zansiyama wata kahad'a da wannan okay? Cewar Alyasat...wani irin tsalle Zaid yayi tareda rungumarshi Yana ihun murna shikam alyasat cikin sauri ya cireshi daga jikinshi Yana harararshi irin zaka fasamun kunne d'innan. Dariya sukayi su Yusuf kana suka shiga cikin perlon inda sukaga mama na waya zaunawa sukayi sai da tak'arasa kana suka gaidata...ta Amma tana kallon Alyasat kamun tace son ya jikin ammy? Dasauki mama...to Allah yabata lafiya?...suka amsa da ameen kana tace, "akawo musu abinci" sukace sun koshi Amma Bata yadda ba seda tazuba musu abunci tadanka ta tsaresu seda sukaci kana sukayi nata sallama suka tafi. Gidan Alhaji Naseer suka nufa inda sukace daga can zasu fitane wani uzzurin daya taso musu zuwa gobe ko dadare sai su je inda Basu jeba...Koda suka shiga perlon gidan ba kowa se Muhibbat kawai dake kallo tana sanye da wasu Yan iskan Kaya duk Rabin jikinta awaje nonuwanta duk awaje nipple d'inne kawai arufe se wani iyayi takeyi...zama suka itako tataso tana gaidasu cikin kissa da kwarkwasa duk suka amsa suna d'auke kansu musamman Yusuf akwai saurin Sha,awa yanzu ne zata dagula masa lissafi danma Allah ya temakesu dukkansu ukku basa biyar Mata... Alyasat ta kallah daya d'auke kai kamar bai sanda wata halitta awurin ba tace, "Yaya sat sannu da zuwa..." Amma ko kallon gefenda take beyiba balle tasan ze amsa...ganin ya had'e rai tamau yasa Yusuf fad'ar, "Anty Billy fa?" "Tana kitchen barana kirata..."Idan kikaje karki dawo perlon Nan ahakan kinemi kayan kirki kisaka wlh ko na k'ara ganinki da wannan banzar shigar Sena karyaki cewar Lateep dominshi kaifi d'aya ne....kamunma tayi wani motsi sukaga Alyasat ya mik'e da sauri ya bar perlon domin yasan muddin yaci gaba da tsayuwa zai iya karya yarinyarnan....Yana fita Anty Billy na shigowa perlon suka gaisa sosai da ita kana sukabar gidan gaba d'aya....suna fita habibbty tasaka kuka kamar uwarta ta mutu da k'yar Anty Billy ta lallaɓata kamun tace tayi hak'uri wannan karon da dadynta yadawo zatasaka yayi magana da habibbty domin a d'aura musu aure Koda bayaso..wannan zanjen kuwa bakaramin dad'i yayiwa muhibbat ba hakan yasa tasaki jikinta kamar ba,itace me rusar kuka yanzuba..! Ghana Rayuwa sukeyi me tsabta acikin jejinnan kamar ya da ubanta wata irin shakuwa tashiga tsakanin mama da wannan dattijon datake Kira Abba dudda bayada wani abun dazece yasan kanshi amma fa duk abunda ya keyi da zaran ya duba bega mama ba yanzu ne zai tada hankalinshi duk ya koma wani iri wani lokacin har k'wallah yakeyi sai ya ganta hankalinshi ke kwanciya fahimtar hakan yasa mama ta dena bin su Biba Idan zaduje Nemo musu abunci sedai biyu suje biyu suzauna taredasu inda mama ce kawai ke kallon Sanu tareda wasu mutanen ammafa abbanta ita kad'ai yake gani. Lokaci yaja sosai daga kwanaki zuwa watanni daga watanni zuwa shekaru ayanzu kusan shekara 4 kenan su mama suke rayuwa awannan jeji Kuma ba abunda suka nema suka rasa duk wani abun Jin dad'i da farin ciki gimbiya halila na k'ok'ari wurin Sana musushi itada abbanta kama daga abinci me kyau gar situru Wanda Kuma su mero na Nan tareda ita har wannan lokacin Kuma Basu tab'a gajiyawaba kowani abun Wanda ze bakantawa mama Kuma har izuwa wannan lokacin su bibibo d'inta Basu dawo ba awannan shekara 4 mama tazama cikakkiyar budurwa Yar shekara 17 Wanda girmanta ketafiya danasu mero domin tarik'a ganinsu kamar kansu d'aya sabida zatafi Jin dad'in zamadasu. Kyawunta kuwa yak'ara bayyana domin wani irin kyau ne da ita na ban mamaki duk da su dasuke aljani mamakin kawu mama sukeyi duk da kuwa ba fara bace Allah yayi Mata Kira me d'aukar hankalin duk wani lafiyayyen namiji tanada manyan nonuwanta masu matuk'ar girma da Sha,awa Kuma atsaye suke kikam cike Tabb da k'irjinta akewaye duk yadda tasaka riga kawai sekaga tsinin nipple d'inta acikinta abun nabawa gimbiya halila mamaki Amma Bata damuba ganin inda suke rayuwa ba Wanda ze iya zuwa wurin balle ya cutadda ita gakuma masu gadinta wato su mero ikon Allah 😂 Idan akazo zancen hips kuwa abun ba,a magana domin fad'in hips d'inta kad'ai abun kallo ne gakuma tudun duwawu domin koyaya tajuya sesun mitsa kamar ita keme juyasu abun gwanin d'aukar hankali 🙈 irin duwawun nanne masu yiwa maza kwalele😜abun tubar kallah Masha Allah. Abuja Jalaludeen ne kezaune cikin office d'inshi wani soja tsaye agabanshi Yana fad'ar.. shikenan yallabai Sir yadda kace hakan za,ayi Dan kyakkyawa balaraben wato jalaludeen yayi murmushi kamun yace bakomai fa Usman zamu temaka musu insha Allah kace gobe insha Allah zamu shugo Ghana Allah yabamu nasara akansu.. ameen y Allah Sr Usman yasara masa kana yafita...shiko wayarshi dake k'ara yad'auka ganin sunan dake yawo ajikin g.n.r Yusuf murmushi yayi kamun yad'auki wayar da sallama d'auke abakinshi...bangaren Yusuf kuwa Jin yad'auka yace Yaya jalal inawuni y Nigeria? Lpy qalau Yusuf y London? "Alhmdllh Yaya jalal ai Muna Dubai munzo duba jikin ammy ne...ayya Dan Allah kugaisarmunda da ita kunji Kuna Idan kakoma gida kahad'a Ni da ita naganta please my bro nayi kewarta yafad'a cikin sanyin halinshi...."numfashi Yusuf yaja zeyi magana lateep ya girgizamai Kai alamar karya gayamai komai domin jalaludeen akwai saka Abu arai suko sun rigada sunsani domin Alyasat yagaya musu komi ganin hakan yasa yace to shikenan Idan munkoma gidan Zan Bata..Masha Allah Ina Yan uwanka jiyadai munyi wayada lateep Amma alyasat nakwana biyu banjishiba Kona Kira wayarshi baya tafiya... okay barana bashi Muna tare yafad'a tareda bawa alyasat wayar....k'anena yada shariya hakan? Cewar jalaludeen... lumshe Ido alyasat yayi Yana saurarar muryar yayan nasu kamun yace sorry my bro inata kiranka bana samune...ayya duk Kuna lpy ko? Eh lpy qalau ya jalal...Masha Allah kayimana addu,a gobe zamu shiga k'asar Ghana wani aikin wasu Yan ta addane suka harbi shugaban k'asar Ghana shine suka nemi temakon Nigeria akan wannan Al,amaren to dai sunnemi alfarman na jagoranci tafiyar Kuma zamuje gobe insha Allah...wani irin fad'uwar gaba Alyasat yaji tinda Jalaludeen ya anbaci k'asar Ghana bawai yasan k'asar bane kawai hakan ya tsinci kanshi da wannan fad'uwar gaban har abun yakasa b'oyuwa agareshi cikin rauni yace Yaya jalal karkaje please...."hello hello Alyasat kana jina...saurin karb'a wayar Lateep yayi Yana dubansa kamun yakashe Yana fad'ar miyada zakace karyaje bro? Shiru yayi Yana sauke numfashi kamar Wanda yayi gasar tsere kamun yace I don't know kawai banaso yajene..to akanme? Yak'ara jefo masa tambayar...shiru yayi kamar bejishiba tareda mayarda idonshi ya lumshe..da Ido yusif yayi masa alamar yabarshi kawai. Jalaludeen kuwa ganin wayar tayanke yasa yayi murmushi kawai tareda ajiye wayar domin Yana tinanin matsalar network ne...washe gari da safe sukayi Shirin barin Nigeria cikin jiragensu na yaki domin ko cikin garin bazasu shigaba harse sun farauto wannan Yan ta addan shiyasa kai tsaye jikin jejukan k'asar Ghana suka fara sintiri da jiragensu..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500₦ kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700₦ ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ 🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀 (Romantic novel) *By Dr Yasmeen Ahmed* Autar alheri ✍️ Page 17&18 __"tinda suka shiga k'asar Ghana suke sintiri ajejuka Amma basuga wani abunda suke tinaniba kawai se general jalaludeen yace asaki wuta kawai arika Harbin k'asa daga can saman girgin Koda sun buya zasu fito Aiko ahakan suka sakarwa jejuka wuta ciki kuwa hadda Wanda su mama kezaune su mero na waje suna Sha,aninsu sukaga wannan abun Basu damuba tinda sunsan ba,abunda bindiga zata musu Amma me azabure dija tamik'e tana fad'ar munshiga ukku inmu bazata tab'amuba ai mama da abbanta bil,adama ne tana gama fad'ar hakan tayi hanyar bukkarsu agiguce yayinda su Biba ke Mara Mata baya karo sukaci da mama tafito aguje se huci take tana ihun bazata yaddaba anharbar Mata abbanta k'ok'arin riketa sukeyi Amma inna seda takai tsakiyar filin jejin tana ihu tana d'aukar duwatsuna tana jifar jiragen gaya suko se ruwan wuta sukeyi....su Biba kuwa Jin tace anharbi abbanta yasa suka runtuma cikin bukkar itako Niya taje sanarda gimbiya halila abunda kefaruwa gabad'ayansu ba Wanda yakoma takan mama Sam sun Sha,afa dacewa wajefa tayi Kuma wannan ta,adin kan iyasamuta. Itako masifa kawai takeyi tana jifarsu wani sojane yahangeta tareda setata da bindiga yasako mata harbi akuma Dede wannan lokacin bibibo da k'awarta suka iso wurin domin dawowarsu kenan cikin azabar sauri maheerah ta gotarda ita yayinda maheer yacika yayi simtim sabida fishi atake yarikid'a yazama wani wurgegen maciji me azabar girma da tsawo wani irin k'ugi yafara tareda cilla jelarsa yakanannad'e jirginnan dashi tareda wutsiloshi k k'asa kad'an yarage ya isarda makasha kan wani dutse gimbiya halila tadakamai tsawa tana dakatardashi. ""Maheer kasaukoda jirginnan ahankali karkabari wani yacutu ajikinsu...shiru yayi Yana kallonta shibe ajiye jirginba Kuma be sakeshiba....suko su jalaludeen dasukaga mutuwa afili tinda sukayi Ido 4 da wannan shirgegen macijin suke salati tareda kalmar shahada cikin tashin hankali da firgicinda Basu tab'a riskar kansu acikiba ganin macijin bekashesuba Kuma be barsuba se kawai suka fara addu,a duk wadda tazo bakinsu...cikin bada umurni gimbiya halila tace kasaukesu nace zaraah tana lpy ba,abunda yasameta...se a lokacin yasauke wani huci me mugun zafi wanda da,akwai mutin akusanbakinshi a lokacin ba abunda ze Hana zafinnan kasheshi...walwale jelar yafarayi ahankali seda yasauke jirgin se kawai yaji muryar mama na fad'ar bibibo kada kasakesu sesun bitomunda Wanda ya hirbi abbana acikinsu domin bazan yafeba Sena dau fansa wlh...Ido duk suka k'walalo Jin wannan dadd'ar murya nafad'ar Kar asakesu captain Usman yace wannan akwai sheda niyar yarinya koma wacece muryarta da Dad'i Amma zuciyarta ba Iman...shiru yayi sabida hararar da jalaludeen ya zabga masa....shiko bibibo Jin abunda tace yasaka bayan saukesu seya Kara kanannad'e su da jelarsa ta yadda ba Wanda ze iya fita daga cikinsu....shuru wurin ya d'auka nawani Dan lokaci domin duka sauran jiragen sunfece ganin wannan tashin hankalin. Gimbiya halila ce tadafa mama dake mak'ale jikin maheerah tace zaraan Abba kiyi hak'uri yasaukesu inyaso bawanda zebar jejennan acikinsu se abbanki yasamu lpy...shiru tayi batace komaiba seda maheerah tace k'awata kin yadda? Eh tafad'a ahnkali kamun bibibo yashiga zare jelarsa yasake jirgin.. rikid'a gimbiya halila tayi tadawo bil adama sak dashigar gidan sarauta kana ta umurci su bibibo suzo amatsayin mutane ba dabbobi ba hakako akayi Amma duk wannan abun da,akeyi su jalaludeen basa gani sedai sunajin maganar mama dawani sauti mekamada rugugi Amma basajin mi,akecewa seda duk suka zama mutane kana gimbiya halila tak'arasa Dede k'ofar jirgjn tace kufito daga waje...tana rufe bakinta wani soja yajanyo bindiga murmushi tayi kamun tace ba,anfaninda zatayima anan kawai kufito inkuwa kunfiso nabarku dasu shikenan Sena tafi....tinkamun tak'arasa duk suka shiga fitowa seda suka fito dukkansu kana sukaja suka tsaya suna kallon kyawawan mutanen dake gabansu...maheerah taja hannun mama suka K'arasa kusansu kana tace saka makon harbe harben dakukayi kun harbe abban wannan yarinyar itama kunso harbeta wannan dalilinne yasa Dan uwana yaso hallakaku Amma antynmu tanema muku alfarma sabida hakan doline yanzu kuzauna taredamu harya samu lpy inafatar kun fahimta? Shiru duk sukayi secan jalaludeen yace afuwa muke nema Dan Allah kugafarcemu dudda cewa shigowa jije damukayi yanada dalilinshi Amma sam bamuyi tinanin zamu cutarda waniba Amma Dan kuyafe Mana duk acikin larabci yake zancen domin Sam besan dawane yare zeyi sumafimtaba yadda zasufi ganewa se Kuma akayi sa,a sunajin larabcib...murmushi gimbiya halila tayi kamun tace bakomai narigada nasan abunda kukazoyi Kuma zankaiku har inda way'anda kuke nema suka buya Amma kamunnan zaku D'an zauna Koda zuwa gobe ne muga yadda jikinshi yayi seku tafi...to mungode sosai cewar jalaludeen kamun Usman yace zamu iya ganin Wanda muka raunata kodan munemi yafiyarshi..."eh bakomai zaku iya gimbiya halila tafad'a tana kallon dija alamar tafitoda abban mama bukkarsu tashiga kamun tafitodashi kuwa tuni su mero sunbaza shimfidd'o Wanda su dai su jalaludeen basuga ta inda sukafitodasuba kawaidai sunga suna shimfid'awa....fitowa sukayi rik'edashi subuyu suka samu wuri suka zaunardashi kana maheerah tace gashinan....gabaki d'aya suka juya suna duban Dan kyakkyawa balaraben dake zaune awurin. Ido jalaludeen yazaro Yana fad'ar *abbee* duk kallonshi sukamayi shiko se nuna wannan tsohon yakeyi Yama kasa magana Yana neman K'arasawa wurinshi asukwane Usman ne yarikeshi Yana girgizamai Kai alamar karyaje shiko gabaki d'aya hankalinshi baya taredashi ganin hakan yasa gimbiya halila cewa Usman yasakeshi d'in Aiko Yana sakeshi yaruga aguje Yana fad'ar abbe dama kana Raye abbe miyazodakai k'asar Ghana mikakeyi anan abbe na kallanni kaga abbe jalaludeen D'inka nefa abbe nine jalal...ganin abbe nabinshida Ido kawai bece komaiba sema kwab'e fuska dayayi Yana duban mama...itako cikin sauri tazo wurinshi tareda Kama hannunshi da akaharba tana kallo tareda yimai sannnu Dan tuni su mero suncire masa harsashen. Meda dubanshi yayiga gimbiya halila domin yaga tadanfi sauk'i sabida maheer dai kofuskar rahama babu ataredashi dama Dama ma maheerah cikin rauni yake fad'ar Dan Allah miyasamu abbe na? waya kawoshinan? suwayeku Dan Allah kufiddani aduhu please? Ganin duk yarud'e yasa gimbiya halila fad'ar ""kwantarda hankalinka bawan Allah zamu gayama Amma dafari kagaya mana yakakedashi? ""Shid'in fa abbe nane k'anen mahaifinane uwa d'aya uba d'aya yab'ata shekaru da dama anata nemanshi Amma ba,asameshi Kuma tin daga Dubai abun mmki segashi a Ghana Dan Allah kunyimun bayani yadda Zan fahimta? Shiru gimbiya halila tayi nad'an wani lokacin Ashe bincikene takeyi taga Idan abunda yafad'a gaskiya ne seda ta tabbatar da gaskiya yafad'a kana tace shikenan barakaji yadda muka sameshi Nan tabashi labarin tindaga had'uwar da su mama sukayi dashi har kawo yanzu kana tace dama Kuma way'annan ne muke jura kafin mukarya sihirin Kuma cikin ikon Allah gasu sundawo kallonta tamaida ga maheer tace bibibon zaraah kaga aikinda zaraah tad'auko inafatar zaka amunce kuyi wannan jahadin kodan farin cikin zaraan ka...shiru bibibo yayi nadan wani lokacin kamun yadubi mama alamar neman K'arin bayani itako marairaice face d'inta tayi kamar zatayi kuka tace please bibibo inaso abbana yayi magana... shikenan zanyi bincike akan sihirin zuwa gobe Yana Kama fad'ar hakan yabar wurin... jalaludeen kuwa k'wallah yashafe kamun yadubi mama yace Allah yasaka Miki da aljannah k'anwata dakeda way'annan bayi nasa.. ameen y Allah Mama tace tana murmushi domin hakan kawai taji yakwanta Mata bakuma k'aramun dad'i tajiba d'aya kiratada k'anwarsa.! Dubai Anty Billy tuni tayiwa dady zancen auren muhibbat da alyasat Kuma yaji dad'in hakan sosai inda yasamu habibbty da zancen sedai tace bazatayiwa alyasat zancenba se lokacin daya bukaci aure Dan kanshi wannan dalilinne yasaka akarufe zancen izuwa lokacinda zezoda zancen auren. Zaune yake a bedroom d'inshi Yana kallo a CCTV daya jona abaki d'aya ila ihirin pert d'in samarin gidan abubuwa yake gani kala2 wasu subashi mmki wasu Kuma subashi haushi zancendai najeeb na neman Mata hakanne domin baccin wannan yarinyar yak'ara zuwa dasu maban banta matan yauko abunda yake kallone kebashi mmki matuk'a muhibbat ce kwance akan shareef tana wasada sumar kirjinshi shiko se wani lumshe Ido yakeyi Yana tura hannu cikin rigarta tareda damk'o breast d'inta Yana murzasu cikin shauk'i ganin abun nasu naneman zarta misaline yakashe dasauri Yana mek'ewa tsaye sintiri kawai yakeyi a bedroom d'inshi shin Mike shirin faruwada ahalinsu ne? Yaya dakanshi ze lalata k'anwarshi? aikoba mahaifansu d'aya ba ita d'in jininsuce miyasa shareef zeyi hakan? Dama muhibbat tasan maza kenan kumama yayunta innalillahi wa innailaihhiraji un abunda yaketa maimaitawa kenan kamun yakwashi wayoyinshi yafita.! Ghana Zaune suke dukkansu afilin inda bukkarsu mama take sunacin abunci dudda basusan daga Ina yafitoba amma karamcin way'annan bayin Allah yayi musu dad'i sosai...mama kuwa tana zaune tana bawa abbanta abaki Yana kallonta itako se murmushi takeyi jalaludeen ma yakasa cin nashi kallonsu kawai yakeyi tareda tsananin mmki aranshi... Maherr da tind'azu yake tsaye awunrin Yana kallon yadda mamarsa ke farin ciki sekawai abun yayi masa dad'i se yanzu yayi gyaran murya tareda K'arasawa wurinsu d'auke da sallama abakinshi..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete 700 idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124 Autar alheri ✍️ 🚀 *SOLDIERS FAMILY*🚀 (Romantic novel) *By Dr Yasmeen Ahmed* Autar alheri ✍️ Page 19&20 Free page yak'are daga wannan kiyi hanzari kinemi naki domin karki Bari abaki lbr __"amsawa sukayi duk suna kallanshi kana yasamu wuri yazauna kusan mama yace""uwar gijiyata nayi bince akan sihirin sedai kamar yadda anty halila tace doline sedake zamu karyashi nisawa yayi kamun yasake cewa aikin Yana cikin ruwa acan akajefashi Kuma gudu yakeyi yadda wannan sihirin ke gudu hakan abbanki zeyita yawo aduniya batareda sanin takamammen inda zashiba ajiya nasaka antsayarda aikin inda zamu samu sauk'in kamashi sedaifa bawanda ze iya fiddashi acikin ruwannan se bil adama sabida hakan Idan kinshirya semuje.....kamun tayi magana jalaludeen yayi saurin cewa aa kabari Ni muje ai wannan tayi k'arama kartasaka kanta ahad'ari...murmushi gimbiya halila tayi kamun tace ba Wanda ze iya wannan se ita domin tana tattareda abunda bakadashi sabida hakan kabari suje kawai kaide kayi musu fatan nasara...nisawa yayi kamun yace shikenan Allah yabasu sa,a akan abunda zasuje nema... ameen y Allah duk suka amsa kana mama tamik'e tana cewa bibibo suje mik'ewa shima yayi kana maheerah ma tamik'e sukabar wurin seya rage daga gimbiya halila sesu mero datawagar sojojinsu jalaludeen..! Dubai Alyasat nafita yawuce part d'in yusif aperlo yasameshi zaune Yana aiki a computer d'inshi zama yayi kusadashi tareda jingina bayanshi jikin kujerar batareda yace komaiba tinanin yake aranshi wannan wanne irin Bala,I ne ace y'ay'a family d'aya Amma suna neman junansu Idan son muhibbat shareef keyi baze auretaba itako dake fad'ar tana sanshi Ashe duka karyace Aiko zeyi maganinsu....tinaninshi ne yakatse lokacinda yaji yusif nakiran sunanshi yad'ago shima Yana dubanshi..."Miyake faruwa ne bro Naga kayi shiru se tinani kakeyi? Dan yamutsa face d'inshi yayi kamun yace no bakomai kawai inasan komawa London ne kamun mudawo bikinnan daza,ayi kaga daganan semu dawo aikinan Baki d'aya ko? Shiru yusif yayi nadan wani lokacin kana yace hakan zeyu kuwa? "Eh mana kodama bazeyuba nibazan cigabada zama acanba domin gidannan namu akwai matsaloli sosai gaskiya doline murik'a saka Ido gudun faruwar wani mummunan abun...nisawa yusif yayi yace hakane bro to kodai kaga abunda kefaruwa ne acikin stet d'innan? Da mmki alyasat ke dubanshi kamun yace wani abunne yafaru? "Humm zokaga yusif yafad'a Yana nuna masa abunda ke cikin computer d'inshi...Ido alyasat yad'an bud'e kamun yadafe kanshi domin abunda yagani yabashi mmki sosai dudda yaga wani shima Amma beyi tinanin abun yake hakanba...ganin yayi shiru bece komaiba ne yasa yusif fad'ar yanzu minene abunyi? "Humm zamuyi maganinsu soon bro daga hakan bek'ara cewa komaiba..ganin hakan yasa yusif fad'ar tashi muje mud'auko wani mlm danayi magana dashi akan rashin lpyr ammy tind'azu yace mun suntaso nasan izuwa yanzu jirginsu yakusa sauka daga saudia zezo...dobanshi kawai alyasat yatsayayi Yana tinani aranshi inama ace dukan soldiers family kamar yusif suke sedai Kash kowada kalar nashi ha layyar....seda yusif yarik'o hannunshi kana yamik'e suka Kira lateep sukabar gidan..! Ghana Suna fita suka d'auke mama tareda shiga keta jejuka da ita basuzarce ko inaba se wani k'aton teku Wanda mutin be Isa yace ga tsawon ruwan ko fad'insu ba balle ayi zancen ganin karshensu seda sukakai Dede wani katon dutse da ruwa kifita cikinshi suna gangarawa kana bibibo ya ajiye mama tareda fad'awa cikin ruwan itako maheerah tana tsaye tareda ita duk wani aljani Idan yazo wucewa yahangi mama seya kawo Mata Hari sedai daga zarar sun k'araso duba d'aya suke Mata sukoma bashiri (komiyasa hakan🤔) Yad'auki tsawon lokaci acikin ruwan kamun ya k'walawa maheerah Kira Yana fad'ar yasamu ganin sihirin tashigo da Mama Aiko ko bakinshi be rufeba tarik'e mama suka nutsa aciki can kasan ruwan wani katon ledane aka nannad'e kamar ball ko tarewarda maheer yayiwa abun yakasa tsayi wuri d'aya cikin k'araji yacewa Mahira tanunawa mama tad'auka domin masu tsaronshi gab sukeda k'arasowa wurin...tana nunawa mama tasaka hannu biyu tareda bismillah tad'auko Amma me tana rikonshi aka fara janta kamar igiyar ruwar zata tafida ita ganin hakan yasa sukayi saurin fitowada ita ta gab'ar ruwan suna fitowa maheer yace tadoka abun ak'asa Idan tayi hakan baze k'ara komawa cikin ruwaba Kuma kowa ze iya k'arasa aikin Hakako tayi domin dagewa tayida iya k'arfinta tadokashi k'asa aitana dokashi itama ana wullata cikin ruwan hakan sukaga anjefata kamar walk'iya kamun maheer yayi wani yunk'urin tuni maheerah tabi bayanta Amma se tamaula ruwan keyida ita sunaneman hallakata dak'arfi gaske Mahira tasamu nasarar cabkota kana tafitoda ita Amma tuni tasuma...seda suka B'ata lokaci sosai wurin ganin sun ceci rayuwarta seda ta farfad'o dudda batadawo normal ba kana suka shiga kiciciniyar walwale wannan sihiri wani irin mird'ewane akamasa wani abun cikin wani hakan sukayita banye abubuwa daga karshe suna Kai karshen kullin sekawai sukaga guntun takalmine dawani Kashi se dunkulin jini da babyn roba mekamada wancan dattijon sak...suna gama bud'ewa maheerah tak'ona kayan. Aiko zunbur abban mama dake kwance tin bayan tafiyarsu yamik'e tsaye kamar Wanda aka tsikara duk seda suka bishi da kallo arazane Amma Banda gimbiya halila daketa famar murmushi...shiko rik'e kanshi yayi dake juya Mashi sosai kana yayi baya luuuuu ze Fad'i cikin sauri jalaludeen yataroshi yafad'a jikinshi... d'agowa yayi Yana kallon gimbiya halila kamar zeyi kuka se kawai ta girgizamai Kai alamar karyayi...shiru yayi Yana duban abbe nasu yakai kusan minti 5 ahakan kamun gimbiya halila tacewa mero takawo ruwa ba musu kuwa mero takawo mikawa jalaludeen tayi tana fad'ar kayi addu,a tukunnah kashafa masa a fuska...hakanko akayi bayan yakarb'a yayi addu,ar kamar yadda tace kana yashafa masa a fuska atake yasauke ajiyar zuciya me k'arfi kana yafara bud'e idonshi da salati d'auke abakinshi yabud'e su tarr akan fuskar jalaludeen...yunkurawa yayi zetashi jalaludeen yatemaka masa yatashi kana shiga k'arewa wurin kallo cikin sauri jalaludeen yace abbe. ""Na,am jalal inamuke anan mimukeyi anan? Ina alyasat? "Alhmdllh alhmdllh alhmdllh shine kawai abunda kefitowa daga bakin jalaludeen yabud'e baki zeyi magana kenan su bibibo suka bayyana awurin yanad'auka mama...cikin sauri gimbiya halila tamik'e Wanda sukayi atare itada jalaludeen miyasa meta maheer? Cewar gimbiya halila...karkidamu tajigatane sabida matsalar da kasamu Amma komai lpy insha Allah..to alhmdllh tafad'a tareda bashi wuri ya kwantarda ita... maheerah ce tashiga Basu lbrn abunda yafaru acan dakuma yadda sukayida abunda suka d'auko...shidai jalaludeen inbanda tasbihi ga ubangiji ba,abunda yakeyi...yayinda gimbiya halila tayi musu Adda,a sosai dakuma fatan alkhairi taname jinjinawa kannen nata dasuka kasance bayan sallah nagani☺️ ""Nisawa tayi tana fad'ar aiki yayi kyau sosai maheer domin abban zaraah yasamu lpy.. dukkansu murmushi sukayi hadda jalaludeen shiko abbe biye kawai yakedasu Yana kallo domin Sam besan inda kalamansu suka nufaba Kuma bayajin hausa garama jalal yad'an ji sabida zamanshi Nigeria Ganin irin kallonda yake musune yasa gimbiya halila fad'ar sannu bawan Allah nasandai dukkanmu Nan baka sannumuba bancin wannan Tanuna jalaludeen dake zaune kusanshi d'aga Mata Kai yayi domin da larabci take magana shiyasa yafahimceta... cigaba tayida fad'ar to abunda yafaru gaskiya wannan yarinyar itace silar had'uwarmu dakai tanuna mama dake kwance kana tabashi lbrn tin lokacin da mama ta tahad'u dashi har izuwa kawo yanzu da sihirin yabar jikinshi shera 4 kenan..seda takai karshe kana tace kaji yadda akayi muka sameka har zuwan wannan bawan Allah yace Kai abbanshine.. Shiru kawai abbe yayi Yana sauraronta idonshi suncika Tabb da k'walla Yama kasace komai se aikin kallon mama yake Jalaludeen kuwa se murmushi yakeyi seda gimbiya halila tace kagaya masa yadda kuka rasashi domin hankalinshi yak'ara kwanciya Nan ko jalaludeen yabashi lbr iya abunda yasani na b'atanshi dakuma tashin hankalin da ahalinsu suka shiga Amma ya boye masa cinwon ammy...awannan Karon kuka sosai abbe keyi bawanda yahanashi domin dukkansu sunsan abunda ciwo sosai arabakada ahalinka natsawon shekaru...ana cikin wannan halinne mama tafarka tana turo baki gaba tana Kiran bibibo *SOLDIERS FAMILY* complete ne ga duk me buk'atar complete akwai ak'asa 💃 Murmushi sukayi atare kana bibibo tarik'ata tatashi zaune kamun yace uwar gijiyata abbanki fa yasamu lpy...wani irin k'walalo Ido mama tayi kamun tasaka ihun murna tamik'e aguje taje gun abbe dake zaune Yana kallonta sekawai Tafad'a jikinshi tana abbana kawarkeko? Bazaka Kara ciwoba insha Allah yanzu mikakeso abbana naje nasaka Biba takawoma? Jin yayi shiru Kuma biyi Mata yadda yasaba ba seta d'ago tana dubanshi taga shid'in ma ita yake kallo kunya taji takamata atake Kuma jikinta yayi sanyi data tuna yafa samu lpy kardai ace yamantata janye jikinta tayi daga nashi zata Mike sekawai taji yamaidata Yana shafa bayanta hawaye nazuba a idonshi godiya yakesan yimata Amma yakasa furta komai se aikin shafa bayanta yakeyi Yana hawaye Koda ba,a bashi lbrn ta ba iya yadda tayi yanzu da,akace yasamu lpy ya,Isa yanuna masa tsananin sonda take masa shiko mizeyiwa wannan yarinya yabiyata aduniya...sunjima ahakan sosai kamun yad'agata Yana fad'ar ngd ngd ngd sosai y'ata Allah yayimiki albarka Allah yabaki ingattacciyar rayuwa Allah yabaki Ni,imar duniya data lahira Allah yabaki miji nagari Wanda zekulada rayuwarki cikin amunci... dukkansu da ameen suka amsa kana wurin ya keceda fira kowana bada lbrn abunda yasani kamun haduwarshi da wani..! Dubai Suna kan hanyar zuwa d'aukar mlm Abba yakirasu yace suzo yadawo ance suna nemanshi...to kawai sukace tareda K'arasawa suka d'auko mlm pert d'in ammy sukakaishi inda sukace suhaif da alhusain sukaishi inda ammy zasuje suga Abba...hakanko akayi bayan sunje gun Abba sunjima awurinshi suna tattaunawa bayan sungama kana suka fito kowannen ji yakeyi kamar ancire masa k'aya ajiki ahakan suka Isa pert d'in ammy suka samu mlm nazaune shida su Al Hassan domin yaduba ammy har an mayarda ita d'aki wuri suka samu suka zauna.. Kana mlm yashiga yimusu bayi ""agaskiya ciwon mahaifiyarku ba komai bane face babbak'un aljanu sune aka izo Mata Kuma akowacce Rana ta duniya tsafi sukeyi ajikinta domin ba,abuk'atar tawarke Kuma Basu tashi kashetaba ba,ba,abunda zance muku anan illa kudage da addu,a Kuma akwai wasu addu,oi dazan Baku zaku Rika yimatasu da maganin dazan,arika yimata wanka ana shafe mata jikinta sedaifa kusani abune me matuk'ar wahala rabatada way'annan hatsabiban alajanun shiyasa nace kudageda addu,a....nisawa suhaif yayi kana yace shikenan mlm mungode sosai Kuma insha Allah zamuyi yadda kace. To allah yabata lpy...duk suka amsa da ameen shidai alyasat Yama kasa magana domin inba lugudeba Babu abunda zuciyarshi keyi tinani yakeyi wayayiwa mahaifiyashi wannan mummunan abun? Mita aikata agaresu da har za,acutarda ita? Atake yaji komai na stet d'in yafara tsanarshi domin inba nanba to wazemata wannan mugun aikin lallai shakka Babu duk Allah yatoni asirin Wanda yayi Mata wannan abun to sedai uwarsa ta haifi wani wlh...wannan tinanin dayakeyi shine yusif keyi hakama su Al,Hassan lateep dabaya boyone kawai yafitarda nashi Ali bayan sunyiwa mlm rakiya sundawo kallonshi duka sukayi Jin yafad'i abunda ke zukatansu kamun sumeke zuwa Shirin masalachi domin yau jimu,a. Dukkansu sunshirya cikin manyan Kaya na larabawa jallabiya ce ajikinsu da hirami sunyi kyau matuk'a kamar kasacesu kagudu...shidai gogan natse yagame fuska kamar besan minene dariyaba lateep ne yakalleshi kamun yace kaikam matarka nada aiki bro wannan cin magani hakan humm lallai zatasha fama...dariya suka saka atareda yusif yace Kai bro wato bama shine zesha famaba ita? Eh mana lateep yafad'a Yana k'ara kallon alyasat d'aya Kara yaderai kamar besan dashi sukeba...maganar lateep ce tamakale jin ana sanarwar an d'aura auren shareef da muhibbat se najeeb da yusra sadeeq da Maryam se Kuma sulaiman da ashnah dukkansu akan sadaki dubu d'ari Allah yabasu zama lpy.. Se a lokacin wani k'ayataccen murmushi ya bayyana akan kyakkyawar fuskarshi Yana shafa kwantaccen sajenda yayiwa fuskarshi kawanya..shiko lateep da yusif dariya sukayi lokaci d'aya ganin yadda fuskar dake mutuk'e yanzu tawayeda anuri ahakan suka nufi gidan zuciyarsu fyass..! Ghana Shiru wurin yad'auka suna saurarar gimbiya halila inda take cewa abbe""""bawan Allah bawai baka zaraah ne bamasanyiba aa zaraah amanace awurunmu bamasan abunda zesakata kuka arayuwarta domin muma wani gefene ita na rayuwarmu zamu iya isko zaraah aduk inda take afad'in duniya sedai abunda ka,iya zuwa yadawo ne bamaso tinda har aka,iya yima wannan aika aikar acikin jinsinku tofa ko zaraah wata Rana zasu iya cewa sucutarda ita.... ""Idan ko hakan taru Sena k'ararda ahalin duk Wanda yayi gangancin yin hakan cewar bibibo dake cika Yana batsewa.. ""Nafahimceku Kuma insha Allah baza,asamu matsala ba inaso na inganta rayuwarta acikin mutane Yan uwanta tinda rayuwa ajinsinku bazeyuba Kuma nabaku dama na Kuma amunce ga duk Wanda yayi yunk'urin cutarda ita m Kuhukuntashi... shikenan zance yazo karshe cewar maheerah dukkansu murmushi sukayi Banda jalaludeen daya Lula duniyar tinani Wai sune kezauneda aljanu suna magana Baki da Baki kamar mutane Yan uwansu lallai inbaka mutuba kallo bek'are makaba aduniya. Kallo mama bibibo yayi yace uwar gijiyata aizakibi abbanki ko? "Eh tafad'a ahnkali kamun tace to kufa? Dariya yayi kamun yayi magana maheerah tace duk inda kike a fad'in duniya Muna taredake k'awata iyarai da mutuwa..Aiko tawashe Baki tana dariya ahakan suka shiga jirginsu se garin Abuja inda jalaludeen yabar wasu daga cikin tawagarsu subi gimbiya halila takaisu gun way'anda sukazo nema ajeji captain Usman ne yajagoranci tafiyar.. Bayan saukarsu Abuja akashiga yiwasu abbe shirshiryen tafiya shida mama domin basuda passport da visa...cikin kwana ukku aka gama komai inda jirginsu yad'aga zuwa *Dubai* k'arfe 4pm jirginsu yasauka Al Hassan ne kawai yasanda zuwan nasu domin Shi kad'ai jalaludeen yagayawa Aiko yayi kuka yayi farin ciki marar misal tuwa Shi kad'ai yaje dokosu tin a filin jirgin dayaga abbensu ya rungumarshi Yana kukan farin ciki dakyar abbe ya,iya Raba jikinshi danashi kana yarungumi jalaludeen daganan suka shiga mota zuwa gida mama da abbe ne abaya jalaludeen kuwa na gefen Al,Hassan ahakan suka shigo cikin stet d'in Wanda tin daga babban Gert d'in shigowa stet d'in mama taware idonta tana kallon abunda idanuwanta kegani wasu irin miyagun halittune masu ban tsoro da firgici kowanne Yana sintiri asama da makamai ahannunsu kamar masu Shirin yak'i wani mugun launi da kallar stet d'in kebadawa kamar hadari ya had'u irin me Baki da jaa d'innan Kuma be saukoda ruwaba...cikin mmkin wannan tashin hankalin datake gani suke tafe har suka K'arasa bakin pert d'in habibbty duk suka fito nan ma kallon abunda ke faruwa tsakanin pert d'innan biyu takeyi wannan dasuka tsaya dakuma wani dakecan gaba Wanda ba pert d'in kowa bane Sena ammy wasu kalar launuka kefita daka kowanne part acikinsu gakuma wasu halittun nanma abun tsoro ahakan abbe yarik'e hannunta ganin tayi tsaye suka shiga cikin perlon habibbty..! Tofa 🤔 wannan wanne irin abune ke faruwa acikin wannan stet? Shin minene alak'ar dake tsakanin mama dasu gimbiya halila? Ina dangin mahaifin mama suke? Shin suwaye kena hannun acikin wannan mummunan abun da,akejifar ahalin habeeb shuraim dashi wato abbe? Wanne irin zama mama zatayi acikin wannan stet d'in me tattareda abubuwan mmki da Al ajabi bugu da Kari kartawan sojojin gidan taza Kaya atsakaninsu? Duk kubiyoni acikin *SOLDIERS FAMILY* Pat 2 danjin yadda zata Kaya Free page yak'are *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete 700 Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 21&22 __"jalaludeen da Al,Hassan agaba se abbe da mama abaya.. perlon cike yake da ahalin Alhaji shuraim suna meeting saka makon auren da aka d'aurawa samarin gidan ba bu shiri... Alhaji Imran ne ya d'ago yana amsa sallamar da sukayi aiko yayi Ido 4 da abbe arazane ya mik'e yana fad'ar Habeeb...hakan yasa gabaki d'aya mutanen dake perlon suka d'ago suna kallan k'ofar dan gaskata abunda sukaji abbansu na fad'a. Aiko dai shid'inne ba wani ba kamun suyi wani motsi tuni Alhusain da Suhaif sunkai bakin k'ofar suna k'ara ware idonsu Dan sunkasa gasgata abunda idonsu kegani...ganin sunyi tsaye sunka cewa komai yasa Jalaludeen cewa abbe nefa dagaske suhaif bawaniba aikamun yarufe Baki Suhaif ya rungumeshi yana fad'ar, "abbe dagaske mafarki najeyi ko gaskiya?" Yaya jalal "abbe wlh abbe ne abbe ne Husain zokaga..."cikin sauri Husain ma ya rungumeshi tare da fashewa da marayan kuka yana k'ara shigewa jikin abbe d'in hakan yanad'asu duka yarunguma Yana share k'walla..kamun yasakesu Yana nufar Yan uwanshi da suka zo gareshi cikin farin cikin sake ganinshi araye suka shiga rungumarshi dukkansu d'aya bayan d'aya suna hamdala ga ubangiji talikai...sunjima ahakan kamun Alhaji Jameel ya kama hannunshi ya kaishi har inda habibbty kezaune tana sharar k'walla. Duk'awa yayi ahankali yace yace habibbty na tare da fad'awa jikinta yakankameta sosai ajikinshi Yana sauke numfashi itama habibbty hakance takasance agareta wani irin farin ciki takejin kanta aciki marar misaltuwa gata ga hasken idaniyarta yadawo..sunjima ahakan kamun kowa yasamu wuri yazauna anasake gaisawa.. Jalaludeen ne yakama hannun mama dake rakub'e gefe yazo ya zaunar da ita kusan abbe Yana fad'ar abbe kaga su Abba kamanda y'arka ya fad'a cikin tsokana... murmushi abbe yayi yaname kamo hannun mama ya rik'e Gam tare da cewa, "ba,abunda zesa namanta y'ata Jalal ina sane da ita...se alokacin kowa ya kula da Mama" Aiko Ido ya koma kanta musamman samarin gidan domin wani Dan iskan kallo shareef da Najeeb ke jifanta dashi na tsantsar barinkanci...agefe d'aya Kuma Fahad ma yakafeta da Ido ko kiftawa Babu karshedai kasa hak'uri yayi yace Yaya jalal wacece wannan black Beuty d'in? Hararasa yayi kamun yace k'anwata ce domin Yar abbe ce...Masha Allah cewar habibbty kamun race Yar albarka zonan inganki kinji? Bamusuko mama tamik'e dudda yanajin yadda idanun wayannan mayun keyawo akanta..kusan habibbty tazauna taname sinnarda kanta ak'asa. Kowa shiru yayi yanata kallon abbe se,a lokacin yakulada Babu sauran yaransu Kuma Babu ammy kallon sulaiman yayi yace ""inasu Yusuf da Alyasat Lateep ko suna London ne? "" Aa abbe sunan barana kirasu" ya fad'a tare da barin perlon "Sannunki y'ammata cewar shareef Yana kallon mama... d'agowa tayi taga yadda yaketa wani lashe Baki Yana k'ib,k'ibta Ido Aiko tazabga mishi wata uwar harara kamunta mayarda kanta k'asa batareda ta,amsaba..Ido ya zaro yace fa🤔 dariya sukayi lokaci d'aya ganin yadda tawani taderai...suhail yace gaskiya abbe wannan Yar taka akwai tsiwa batasan gidan sojoji tashigo bane inda za,agyra Mata zama...ah,ah fa bawanda zetab'amun y'a tinyanzu ma gara kusani...Zaid ne ya balla Mata harara shima yanajan k'aramun tsaki dominsha yatsani reni...ungunan Zaid dady yafad'a Yana Ware masa hannuwa dukkansu sukayi dariya kamun wani yace wani abun Sega sulaiman da lateep sunshigo yusif na bayansu warin ihu Lateep yayi Yana zaro Ido tare da fad'ar abbeee dak'arfin gaske hakan yasa Alyasat daya tsaya waya shigowa perlon babushiri..shiko Yusuf mutuwar tsaye yayi yamakasa cewa komai ganin dagaske abbenne gashi har Lateep yaje wurinshi yasa shima yaja kafafunshi ya,Isa dukkansu rungume abbe suna kukan farin ciki shiko se shafa bayansu yakeyi Yana murmushi. Alyasat kuwa yakasa motsi tunda yashigo perlon kallan abbe kawai yakeyi lus of control gawanu mugun bugawar zuciya dayakeji tinda yadunfaro perlon....ganin yak'i shigowa Kuma yak'i komawa yasaka abbe mik'ewa dakanshi yazo wurinshi tare da riƙoshi yace yaron ammy nine fa ko baki farin cikin ganina ban..tinkamun yak'arasa Alyasat ya bashi wani kyakkyawan hug meratsa zuciya matse abbe kawai yake ajikinshi Yana jujjuya Kai kamar ze maidashi ciki kusan minti 5 ahakan seda yusif yace bro karka ballamana abbe fa wannan matsa haka...seda yabawa kowa dariya kamun alyasat yad'an d'ago abbe daga jikinshi yana hararar yusif kana yace abbee cikin wata raunanniyar murya..na,am yaron ammy Kuna lpy? Shiru yayi Yana kallan abbe Jin tambayar dayayi masa kamun yasakeshi yanadanyi baya kad'an tareda kafe abbe da Ido cikin kallon tuhuma wa mahaifin nashi kana yace abbe dama kana Raye kabarmu? Abbe aina kaje duk tsawon shekarunnan? Abbe kasan awanne Hali ammy take? Abbe kasan wani abun mukeji aranmu Idan muka bede ido bamu gankaba why abbe why? Sekuma ya dafe zuciyarshi...cikin sauri abbe yak'arasa gareshi tareda rikoshi yace alyasat Ina ammyn ku? Miyasameta? Minene yafaru bayan barina gida? Shiru alyasat yayi Yana kallon mahaifin nashi kamun yarik'o hannunshi kawai suka fita daga pert d'in ganin hakan yasa duk mutanen wurin suka mara musu baya Jalaludeen ne ya kama hannun mama Yana fad'ar muje k'anwata ahakan suka fito suna boye dasu abaya har pert d'in ammy bedroom d'inta yawuce dashi har bakin bed d'inta inda take kwance kamar matacciya domin rayuwarce kawai ajikinta.. Karb'e hannunshi yayi d'agana alyasat Yana tallabo baiwar Allah kamun yace innalillahi wa innailaihhiraji un alyasat miyasamu ma,Isha? Mike faruwa ne Wai ? Yafad'a dagarfi tared a fashewa da kuka me cinrai... habibbty ce tad'afashi tana fad'ar kayi hak'uri habibullah daga ranarda aka wayi gari baka d'aga wannan lokacin mukarika ganin chanin abubuwa awurin ma,Isha sedai ba Wanda yakawo komai aranshi saboda atinanin mu damuwar rashinkace sai dai Ashe abun ba hakan bane domin se gaba yakeyi bayan wata biyu da tafiyarka ma,Isha Takoma azaune Bata iya komai ai anmata muskarta kawai zaka kallan kagacewa ita me lafiya ce ahakan aka duk'ufa nema Mata magani ba asitin da yarannan Basu kaitaba Amma abun yaci tura dak'arshe Kuma ciwon yak'ara tsanan izuwa yadda kaganta ayanzu..tinda habibbty tafara magana wurin yayi tsit ana saurararta ba,abunda ketashi adakin se kuka abbe Dana Al,Hassan gabaki d'aya zuciyar kowa tayi rauni. Acan waje kuwa jalaludeen ne kefamada mama akan tashigo cikin gidan ammafa Abu yaci tura domin takafe kabb wuri d'aya Kuma yayi maganar duniya takasa Koda dogon motsi...abunda Jalaludeen baisani ba miyagun aljanun da suke part d'in ammy ne suka hanatashiga wanine daga ciki yarik'e ta domin tabbas tashiga gidan za,asamu matsa babba akan aikinsu...shiko jalaludeen ganin yayi da k'arya yayida gaskiya tashiga Taki se kawai yazaro wayarshi yakira alhassan domin layinshine akai hakan kawai yaji baze iya d'ayawa yabartaba Don yakira abbe garaya Kira wani agayawa abben. Kamar Kuma yasan abunda kefaruwa domin wannan hatsabibin aljanin dagawarshi kawai yake jira yad'auketa...bugan duniya yayi Alhassan be d'auki wayaba se kawai yakira najeeb Yana d'agawa yace najeeb gayawa abbe fa zaraah Tak'i shigowa.."okay kawai yace tareda juyawa yace abbe Yaya Jalal yace Wai zaraah Tak'i shigowa...kowa dake wurin kallunshi yayi alyasat Kuma seda zuciyarshi tabuga kamar zata balle tafito fili sabida kawai wannan sunan da,akira atake yaji yatsani me sunan dudda besan kowacece ba Amma dajin yadda zuciyarshi ke bugawa yasan Babu alkairi atareda ita.. Wacece zaraah? Zaid yafad'a azafefe domin yayi tinanin marar kunyar yarinyar Nance dasukazo da,ita...shiko abbe ajiye ammy yayi tareda Kama hanyar fita hakan yasa Yusuf Sulaiman Fahad Lateep Najeeb din duk sukabi bayanshi Abba ma hakan dady kuwa habibbty yake rarrashi yayinda papu kezaune perlo suka wuceshi domin tin farko beshiga bedroom d'in ammy ba. Suko suna fitowa abbe yayi wurinda take tsaye k'ik'am kamar andasata yace zaraan Abba miyasa bazaki shiga gidan abbankiba nanne gidana zumushiga kinji yafad'a Yana kamo hannunta Amma yajishi k'age koma duk zancenda yakeyi ko gizau batayiba..shiru yayi Yana kallon ikon Allah dudda yasan ba,ita kad'ai takeba Amma yasan bazasu hanata shiga gidanshiba tinda da saninsu yazo da ita hasalima da hannunsu suka bashi ita..shiko Jalaludeen kallonta kawai yakeyi domin Beman artabon da bibibo yayi dasu ba a lokacin da suka harbi abbe. Kowa dai awurin yayi shuru masujin haushi naji masu mmki nayi Zaid da yafito daga baya shida alyasat dukkansu tsaki sukaja shidai gogan zagawa kawai yayi yawuce yayi da Zaid yadaka mata tsawa Yana fad'ar keeeee Wai wannan wanne iskancine abbe sa,ar wasarkine Yana magana kinyi banzadashi? Allah Idan nazo wurin Sena ballaki kana nashigo dakai dak'arfi..."no bro karka dajeta aibakuwa ce kawai kad'aukota dai kasan Abbi bazeji dad'i ba cewar Ameer dashi isowarshi kenan...Aiko gadan gadan yanufeta Jalaludeen naganin hakan yace Kai Zaid dakata banasan shirme...kafin yarube bakinshi kawai sukaga anyi samada ita dak'arfi irin anjefarda abun d'innan...dukkansu Ido suka zaro suna bud'e Baki madu kalima nayi masu salati nayi domin sunsanda tafad'o k'asa to seta kakkarye wannan muguwar jifa kamar wadda aka jefar cikin tashin hankali abbe ke fad'ar, "innalillahi wa innailaihhiraji un...." *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500₦ kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700₦ ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07937092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08207819124 Autar Alheri ✍️ *S F* Page 23&24 __"cikin tashin hankali yake duban mama da,akayi can sama da ita kowa ya sadaƙar kawai tata tak'are Amma Banda Jalaludeen daya shiga wani tunanin daban...kamar aljana hakan ta fad'o k'asa tsaye da kafafunta ko russunawa batayi balle ba,asin fad'uwa gashin kanta daya watse ga baki d'aya ya zubu ya rufe fuskarta....wannan karon dukkansu tsit sukayi suna kallonta duk da cewa sun Dan razana Amma Basu nunaba kasan cewarsu maza Kuma sojoji. Wani irin d'agowa mama tayi dakanta atake gashinta ya koma baya fuskarta ta bayyana Amma wannan karon sunyi bala,in razana ganin yadda kamanninta suka sauya lokaci d'aya kamun Kuma tadawo normal mamarta tana kallon mutanen wurin idonta ne ya fad'a kan abbe cikin sauri tace, "abbana" tafad'a dak'arfi tare shigowa aguje wurinshi har abbe ya bud'e Mata hannu Yana sauke ajiyar zuciya sekuma yaga ta tsaya tsab kamar ankafeta...Kuma ita d'in daice ba wata ba fuska ta kwab'e kamar zatayi kuka tace, "way'annan dodannin bazasu bari nashigaba Abba..."da mmki abbe yace, "suwaye zaran Abba? Gasu anan yafad'a Yana nuna gurinsu Zaid da Ameer se Sulaiman dake gefensu... murmushi Abba yayi kamun yace yayunkine zaraan Abba bazasu hanaki shigaba kinjiko...Abba bafa way'annan ba gawasunan sune suke tareni....wannan karon ba Zaid kad'aiba hadda su Fahad seda sukayi tsaki abunkaga soja dasaurin zuciya gani sukeyi duk renin hankaline take yi musu...Abba dake tsaye tind'azu Yana kallonsu bece komaiba shine yazo yarik'a hannunta Yana fad'ar shigo abunki kinji Yar Habeeb rabu dasu..ai kamun Abba yarufe Baki aka sake fisgeta ahannunshi akayi wulgida ita saboda kawai takowar datayi...arane tace ahhhhhh bibiboonaaa zasu kasheenii...ai tinkamun tak'arasa wata irin guguwa takarad'e wurin kamar za,ayak'in duniya kowa dake wurin seda yasamu abunda yarik'e kafun su,iya tsayawada kafafunsu...wannan bubuwar tad'au kusan minti 15 tana kad'a wurin kamun talafa. Koda duk suka bud'e idonsu arazane kowa yaja baya suna Kara zare idon hadda Alyasat da fitowarshi kenan saboda wannan guguwar. Wani shirgegen maciji ne suka gani ya kanannad'e mama sosai Wanda suka kasa ganin k'arshensa Amma be matseta ba se huchi yakeyi me masifar zafi...itako mama sewani kwab'e fuska takeyi irin ya nagaban uwarta d'innan. Innalillahi wa innailaihhiraji un mizan gani Dan Allah kutemaketa karya lahantata amanace aguna....""Kar Wanda yak'araso Nan sukaji wata murya me masifar amo da firgici...gabaki d'aya mutanen dake wurin sunshiga tashin hankali marar misaltuwa yayin da wasu sukaje suman wuccin gadi...Amma Jalaludeen kallo kawai yakeyi ba tare da wani mamaki ba Kuma ya gano wannan macijin bibibo ne. "Dukkanku Muna buk'atar kunemi gida d'aya kushiga kab mutanen dake cikin stet d'innan ikuma ba hakaba mutun ze iya rasa ranshi....akasake fad'a cikin k'araji. Shiru duk sukayi kowa yakasa magana suna tunanin wannan abun kamar daga sama sukaji muryar Alyasat Yana fad'ar, "akan wanne dalilin za,ayi hakan?" "Waye ke wannan maganar Idan ba tsoro ba ka bayyana kanka Mana..." Ido duk suka zaro shiko ko a jikinshi tsakanin gaskiya da gaskiya yake maganar cikin kunar zuciya. Aiko Basu Kama tunanin ba gimbiya halila ta bayyana tare da Maheerah Amma wannan bayyanar da tayi fuskarta ba alamun rahama sai dai kallo d'aya abbe da Jalaludeen suka Mata suka gano ko wacece basu ce musu komai ba ila cewa da tayi Maheerrrrr ta fad'a cikin hasala...jiyowa majinnan yayi Yana kallonta kamun tacigabada fad'in kabayyana wamijin uwar gijiyarka domin yadena d'aga Mana murya anan domin ba,anshi kana ka danka mashi matarshi domin awannan lokacin shine kawar garkuwanta..shiru tayi nad'an wani lokacin kafintazo gun abbe tace Habibullah kayi hak'uri yazama wajibi zaraah tashiga wannan gidan kodan ceton rayuwar wadda ke ciki Amma hakan baze samuba seda gadin mujinta ahalinzu wannan dasuka hanata shiga bazasu tab'a Bari tashigaba ta azziki abunda maheerah tagaya muku hakanne dolene sekun keb'e kanku mu Halli d'aya na Yan wasu mintuna tahakanne kawai zamu samu damar Baku kariya. Ayanzu Kuma dolene Alyasat ya kaɗaice da matarsa domin sai sunzama Abu d'aya zamu samu damar karya wannan mummunan sihirin Ina fatar kagane. ""Nagane gimbiya kumana fahimta insha Allah za,ayadda kikace..."Wai miyake faruwa ne mikuke Shirin cewane suwaye wan..ya,Isa yusif ku,ajiye tambayoyinku zuwa wani Dan lokaci zaku samu dukkanin amsoshinsu... abud'e part d'in habibbty duk kowayashiga cikin...cikin sauri bibibo da kansa yakomana mutane yace Banda wannan kunemi wani...to shikenan kuyu part d'in dady suka fad'a a tare kana bibibo yayi wani girgiza segaya yadawo sak mutin Amma fa fuskarshi kamar besan minene dariyaba rik'e yake da hannun mama har K'arasa wurin alyasat kana yarik'o nashi hannnun yasa nata.. D'agowa sukayi atare suna kallon juna sabida wani mugun shock dasukaji lokaci d'aya tareda bugawar zuciya...kallan abbe alyasat yayi da,alamar mi hakan kenufi...girgiza Kai kawai abbe yayi alamar karyayi magana...shiyasa yayi shiru kowa awurin yanufi pert d'in dady seda sukayi nisa kana gimbiya halila tace habibullah...abbe yajiyo tace karka manta Muna buk'atar su Nan da lokaci kalilan alyasat da zaraah abunda zasuyi dolene sesun kasance Abu d'aya Kar su B'ata Mana aiki Dan Allah....insha Allah gimbiya za,ayi yadda kikace...shikenan kuyu sauru kuje tafad'a tareda juyawa suma duka suka K'arasa pert d'in na dady seda zasu shiga k'ofar perlon kana suka jiyo saboda Jin wata muguwar gumza da,akayi kamar stet d'in zata tsage wayam sukagani ba kowa dukkansu basuga su gimbiya ba kamun sugama tinanin Ina sukaje suka jiyo ana fad'ar kushiga manaaaaa...aicikin sauri suka fad'a pert d'in kowanne da addu,ar dake fita bakinshi...! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500₦ kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700₦ ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ *S F* Page 25&26 __"suna shiga abbe yaja hannun Alyasat dake rik'e da mama suka nufi wani bedroom dake kyautata zaton na muhibbat ne sai da suka shiga ciki kana abbe yace alyasat..na,am abbe ya,amsa Yana dubansa. Nisawa abbe yayi kamun yace, "nasan kaid'in ba makaho bane Kuma ba kurma bane duk abunda yafaru akan idonka yafaru abunda nakeso dakai ayanzu shine ka ai watarda abunda wannan baiwar Allah tace zaraah dai matarkace inaso kamayarda ita cikakkiyar Mata agareka yanzu Kuma umurnine nake baka nasan akwai tarin tambayoyi abakinka Amma karikesu har komai yalafa Dan Allah karka watsamun kasa a Ido kaji my son kasani bazan tab'a sakawa kayi abunda ze cutar da kaiba..."nisawa Alyasat ya cikin tarin mamaki daya kasa b'oyuwa atare dashi yace, "shikenan abbe zanyi yadda kace..." "Allah yayima Albarka kaima yabaka masu yima biyayya kamar yadda kayi mun..ameen y Allah" yafad'a atak'aice. Kallan mama abbe yayi kamun yace, "zaraan Abba kinsan wannan? Yatambeta Yana nuna Alyasat domin duk maganar da yakeyi da alyasat da larabci ne itako batajin larabci... kallonshi tayi kamunta murgudamai Baki tacewa abbe aa bansanshiba...shiko Ido yazaro kanin abunda tamasa.. murmushi abbe yayi kamun yace kinsandai and'aura Miki aure da yaronako? Wanda gimbiya halila ta gaya Miki.."eh Abba..to wannan shine mujinki Kuma yayanki sunan alyasat Ina fatar zakimun biyayya kibi mujinkiko? Kanta ak'asa tace"eh Abba "To allah yayi Miki albarka kinjiko..ameen ameen" tace aranta Kuma fad'ar takeyi tab wannan me bakin halinne mujina mutin kamar an Aiko masada sakon mutuwa....shidai abbe ganin yadda duk suka amunce batareda musuba yasa yafita yabar d'akin duk da yana da tabbacin mama batasan mi akeshirin yi mata ba. Fitar abbe keda wuya sukajiyo wata murya tana fad'ar Alyasat karka Bata lokaci komai zai iya lakacewa please kayi abunda yadace..Dan tsaki yaja kad'an Yana fad'ar Wai wannan ce matarsa abun kamar almara shiko wanne zunubin ya aikata lamarin aurenshi yazo ahakan kodan yasaka Abba yayiwa su Shareef ne shima hakan takasance dashi? Wannan wanne irin mird'ad'd'in Al,amarine? Duk shiyake yiwa kanshi wannan tambayar dame amsa masasu...ganin lokacina tafiya yasa yamik'e tare da makawa mama harara kana yanufi k'ofar bedroom d'in ya datse kana ya rufe ko ina na dakin duk inda haske ze shiko daka baya yakashe wutar d'akin sa,annan takunna touch din wayarshi...mama kuwa tuni tamik'e tsaye ganin Yana rurrufe ko,Ina cikin tsiwa tace Wai miye hakanne? Kawani rufeni adaki nikabud'emun gun abbana zani... Alyasat na jinta Amma kodarajar kallon inda take batasamu ba sai da ya kama rage kayan jikinshi yabar dogon wando wakai da boxes kana yaduba Dan yaga inda take sai dai ya ganta atsaye bakin k'ofar d'akin kana yakashe wayarshi yatunkareta. Itako mama cikin tashin hankali tabud'e Baki zatayi ihu kamar yasan abunda take shirinyi kawai yasaka hannu tashe Mata Baki kamun yad'agata cak se akan bed d'in da hannun d'aya yayi anfani wurin rabata da wandon jikinta domin shika ɗai yacire bayan ya ɗaga doguwar rigarta sama...k'ok'arin kwace kanta takeyi Amma takasa abunka da jarumi soja saida yacire pant d'in kana ya kwantar da ita tare da ware kafafuwanta yashiga karanto addu,ar saduwa da iyali ko kad'an bayajin Sha,awar mace hakan yasa abarshi batayi wani tashiba balle yasamu damar yin abunda yakeso Dan tsaki yaja afili yace wahalarda mutin kawai ko meye anfanin hakan oho....sama tad'anyi da hannunshi d'aya danya janye rigarta data sauko se kawai hannunshi yasauka akan boobs d'inta masu tsanin laushi da girma Wani irin shock yaji ahanunshi tare da mik'ewar duk wani kusuwar gashi nake jikinshi atake akara maida hannun Dan San yavtabbatar da minene ya rik'a din aiko dai abunda yaji daga farko shiyaji yanzu murzawa ya danyi tarebda shafashi hakan saya mama fige hannunshi dasauri dake kan bakinta tana fad'ar wayyo Allah nonona zai tsinkamun...shiko wani yarrrrrr yaji ajikinshi duk da bayajin hausa sosai Amma yasan abunda kalmar nono kenufi Tuno wadda yake tare ya sakashi d'auke hannunshi da sauri Yana k'ara rufe Mata Baki tared a zabga mata harara acikin duhun (niko nace kokamanta ba,aginin komai a d'akin mlm Alyasat 😂) K'ara gyara Mata kwanciya yayi tareda riko nukiliya (nuclear)🚀 d'inshi Wanda yaji tayi kamar rodi ayanzu shikanshi cikin mamakin wannan cikar datayi yanzu yanzu yakeyi ba tare da tsayawa nawi dogon tunani ba kawai yanemi hanyarshi cikin k'arfi kamar Wanda ke fagen yak'i Allah yasama tanada Ni,imarta da baza,ace komaiba. Zuwa d'aya ana biyu yakutsa cikin killatacciyar hanyarta Wanda yasa mama k'walla k'ara seda way'anda ke pert d'in suka jita cikin azabar dabata tab'a tinanin akwaita ba aduniya...sukuwa mutanen perlon Jin wannan ihunna mama yasaka duka yayan sokekai k'asa yayin da iyayen sukayi murmushi domin sunsan kunya abun ya bawa yaransu... muhibbat kuwa Ido tazaro tare da fashe da kuka marar sauti tana kifa kanta aciyar anty Billy... Yusuf da Lateep kuwa dariya sukeyi k'asa k'asa yadda ba Wanda zejiyosu saboda Jin b'arnarda Dan uwan nasu keyi...daga Kuma wannan ihun dasukaji sau d'aya na mama Basu karajin komai ba. Gogan kuwa tunda yasamu yashiga cikin d'imin wurin da wani ruwa me santsi dake fitowa Yana sauka akan nuclear d'inshi aibesan sanda yafara kaikawo acikiba Yana kurd'awa da gajiyar ko wanne lungu da sako dake cikin abun wani irin dad'i yakeji Wanda beta tunaninshi ba tunda uwarshi takawoshi duniya jiyakeyi kamar wani abun na fisgar numfashinshi k'ara bada himma yayi kan abunda yakeyi tare da rik'e kugun mama da kyau ajikinshi Yana zuba Mata aiki...bakajin komai adakin se gurnanin da alyasat keyi yanawanj haniniya kamar doki gabaki d'aya fa soja ya zauce yagiguce wani irin magana d'isun dad'i ke d'ibarshi yajima Yana aiki tareda gund'e bakinshi gum domin ga dukkan alamu irin mazannan ne da,ake Kira kurman gado sedai shifa abun naneman fin karfinshi domin kurma naneman komawa me Baki wani irin shid'ewa yafarayi tareda bank'arewa Yana k'ara tura Mata nuclear Shi Yana k'ara shigewa jikinta tareda sakin wani Dan iskan kukan kissa meshiga jikin abokin tarayya wani irin salon sambatu alyasat keyi Yana kurd'awa da nuclear Shi inda yayi masa dad'i acikin gonarta seyadanyi kukan kana Kuma kaji Yana fad'ar shiiiiiiii ahhhhh yessss kamun yakoma saka wani Dan iskan ihu Yana fad'ar ohhhh abbe oushhhh heeeee so sweet ahhhhhh this pupsy it's so very sweet ahhhhhh babyyyyy achhhhh ohhhhhh my my myyyyy penis don't stop pock ahhhh pock it ashhhhhhh ohhhhh ya rabbi sekuma yak'ara matseta sosai ajikinshi Yana fad'ar yeeeyyy yeeee ahhhhhh oyaaaa my penis puck it puck ashhhhhh don't stop ashhhhhh baby upping your legs please upping ahhhhh I will Etting it all I will Etting achhhhh my abbeeeee so so sweetttttttttt ahhhhhhhhh yafad'a dak'arfin gaske Yana k'ara shigewa da penis d'inshi cancikinta domin Jin abunda yatab'o meshegen dad'i Yana neman sumardashi atake yafara fidda kwadayinshi na shekara da shekaru duk seda yajuyewa mama Shi awannan lokacin kobayan yayi release yajima akanta kamun yasamu nutsuwarshi tadawo yad'aga ta Yana wanj shegen murmushi dabesan daga Ina yake zuwaba kawaide yatsincin kanshi dayinshine.. azikin alyasat d'aya duk wannan sambatun dayakeyi su abbe basa jinshi sabida yarufe ko,Ina Kona mama dasukaji sabida tayishine dak'arfin gaske naceton Rai☺️...bathroom yafad'a yayi wanka yafito tareda saka rigarshi kawai domin wanduna Kam sun lalace saboda dasu yaje noma seda tafiya tabi hanyane yayi fatali dasu babu shiri😂🙈 Light din d'akin yakunna tinda yasitirta cikinshi yaname kallon inda mama ke kwance kamar matacciya gajini yayiwa wurin fata2 abun ba,acewa komai... idonshi yabud'e sosai Yana kallon jinin kamun yace tofa 🤔 wannan jinin daga ina? Kodai najimata ciwone? Ganin bane bashi amsa yasa yanufeta Amma mi Yana d'ago hannunta yaga yakuma alamar yasaki Ai bashiri yamik'e tareda fad'awa bathroom yahad'a ruwan dimi tareda dawowa yakinkimeta gabanshi na dukan 9..9 besan abunda yafaruda Yar mutaneba cikjn ruwan yasakata tareda debo wasu yazuba Mata afuska Aiko ataje taja numfashi tareda fasheda kuka shiko ganin hakan yasa komai bece mataba illa yariketa seda ruwan yaratsata sosai kana yacanja Mata wani yayi hakan kusan sau hud'u dudda tana kucce kuccen bataso kana yahad'a Mata ruwan wanka yace tayi shiko yafita..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500₦ kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700₦ ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ *S F*, Page 27&28 __""seda tayi kukanta me isarta tanajamai Allah ya,Isa kana tayi wankan bayan tagama tamik'e Amma takasa takawa se kawai tasaka kuka...Yana zaune bakin bed yajiyo kukanta hakan yasashi mik'e dasauri yashiga bathroom d'in tsaye yaganta d'aureda towel tabud'e kafafu se kuka takeyi kallonta yatsayayi tindaga sama hark'asa besan meyasaba hakan kawai yaji Yana tausayinta kodan wannan abunne dayashiga tsakaninsu yanzu oho...dauk'arta yayi cak bedireta ko Inaba se akan bed kana yajanye kayansu dasuka lalace yazauna gefenta tareda zuba Mata Ido shibesan abunda zece mataba be iya rarrashin maceba balle yayimata Kuma yanzu bejin haushinta sedai yakasa tantance miyakeji akanta Amma koba komai yau tabashi farin ciki dabeta sanin ya yakeba se akanta...sunyi shiru kowa yakasa magana ita kukanta kawai takeyi tanajin dudduniya Babu marar Imani kamar wannan mutin da,akace mujintane..shiko Yana tinanin wacce hanya zetemaka Mata. Acan perlon kuwa kowa yayi shiru da,abunda yake sak'awa aranshi...sekawai sukaga gimbiya halila tabud'e k'ofar tashigo dudda sunsan cewa sunrufe k'ofar taciki Amma basuyi mmkin ganin tabud'e tawajeba...itako tayi hakanne Dan karta tsoratasu Idan tabayyana hakan kawai agabansu. Kallonsu tayi yadda duk suka shige gashi kana tace""habibullah Ina alyasat da zaraah? "Suna ciki yafad'a Yana nunamata hanyar bedroom d'inda suke..kama hanyar kawai tayi batareda takoma cewa komaiba tana zuwa bakin k'ofar sekawai tayi nocking "Tashi alyasat yayi yabud'e k'ofar Yana kallanta itama kallanshi takeyi kamun tace d'auko matarka muje...shiru yayi kamar bazeyi maganaba itama Bata Kara cewa komaiba seda yagama miskilancinshi kana yace bakaya ajikinta kiyimun magana da yusif yafad'a kamar ammasa doli... okay kawai gimbiya halila tace tareda komawa perlon duban mutanen wurin tayi kana tace yusif..na,am gnr suhaif ya,amsa Yana tasowa kusanta Jeka Yana nemanka tafad'a tareda fita daga perlon shiko yusif yanufi bedroom d'in atsaye yasameshi inda tabarshi...""yayadai bro cewar yusif.. Dan tsaki yaja kamun yace Kaya zaka d'auko mun please a pert ammy..what?? Yusif yafad'a Yana zaro Ido kamun yace bakaji abunda akace bane Kana,nan kana kashe arna anacan waje ana artabo zakace wani na d'aukoma Kaya haba..Dan Allah kabar wasa Mana serious fa kayana bazasu sawuba itama haka..kafin yak'arasa kawai sukaga gimbiya halila tana mikomai Kaya nashi Dana mama kana tabashi wani abun a kwalba tace kashafa Mata agun raunin zetemaka tayi tafiya koyayane domin akwai aiki agabanmu kuyi sauri jiranku nakeyi tanaga gama fad'ar hakan tabar wurin yusif nadariya yabi bayanta yayinda alyasat yarakashida harara Komawa cikin bedroom d'in yayi Yana bata kayan shiko yashige bathroom yasaka nashi Koda yafito itama tasaka kallanta yayi Yana tinanin ta,inama zefara Mata magana ganin yanakara B'ata lokaci Kuma bamakawadai seyayi maganar se yace gashi wannan matar tace ashafa miki inkuma Zaki iya gashi yafad'a Yana Mika mata maganin...itako komai tabataceba takarb'i maganin tareda turobakinta gaba tana k'uk'unai..shidai bece Mata komaiba yafita daga d'akin tareda jamata k'ofar...cikin sauri tabud'e robar tareda d'ebo naganin tashafa seda tasaki k'ara tana yarfa hannu sabida taji zafinshi sosai kana tarufe saura Shiko seda ya kwatanci tagama shafawa kana yadawo yace tatashi sutafi...bamusu kuwa tamik'e dudda tanajin zafin haryanzu sedai korabin nafarko bekaiba domin yanzu tana iya game k'afarta tayi tafiya....k'ofar yabud'e mata bayan tafita shima yabi bayanta suna fitowa perlon dukkan samarin gidan suka bisuda kallo yayinda muhibbat kejin kamar tashake mama setabar duniya sabida bakin ciki...gimbiya halila ce takara shigowa tana fad'ar muje...tareda koma fita hakan sukabi bayanta dagashi se ita...bakowa afarfajiyar filin stet d'in hakan yasa suka nufi pert d'in ammy ganin mama Bata sauri yasa gimbiya halila fad'ar kad'aukota please bamada lokaci inbazata iya tafiyaba..Aiko yad'aga ta cak kamar yad'auki baby batareda yabata damar yin wata magana ba hakan tanaji tana gani harsuka Isa pert d'in ammy bibibo natsaye ak'ofar shiga shida Maheerah se alokacin takara shagwab'e fuska tana kallonsu suko murmushi kawai sukayi tareda bud'e k'ofar perlon suka shiga alyasat nabiyedasu dauk'eda ita...seda sukayi tsakiyar perlon kana gimbiya halila tace ya,ajiyeta. Suko suka shiga zagayen perlon inda maheerah tad'ago Dede wani table dake tsakiyar perlon tana fad'ar nanne..Aiko cikin sauri maheer yak'araso wurin tareda yiwa wurin duka d'aya yadare suka shiga tone k'asar wurin sunyi nisa sosai kana wani wani bak'in hayak'i yafara fita kallon alyasat gimbiya halila tayi tace kasa matarka ajikinka sabida wannan hayak'in...bamusu kuwa yarun gumeta ajikinshi seda suka gama tone wurin tsab kana gimbiya halila taduba ramen taga abunda keciki kana tace suzo suhad'a hannu wurin d'auko tukunyar dakecikin Ramin sud'aukota atare... duk'awa sukayi tareda zura hannuwansu atare sukarike tukunyar suna kamata hannunsu seda duka pert d'in yad'auki girgiza kamar rufin ze kifo akansu hakan yasa sukayi yunk'urin mayarda tukunyar cikin tsawa maheer yace karku kuskura kusaketa komiyeko zakuji harse kunfitoda ita...hakanko akayi Basu saketaba dudda sunaji ajikinsu yadda akeyiwa Naman jikinsu kamar ana konasu sabida azaba Amma hakan suka d'aure suka fitoda tukunyar daga ciki...cikin sauri maheerah tafidda wani ruwa tanazubawa tindaga damtsen hannun kowannensu suna sauka har akan tukunyar seda ruwan suka Kare duka kana tace kud'agata atare seku saketa kasa Kuna ambatar sunan Allah kunji...aikuwa cikin sauri suka d'aga hannuwansu sama dudda nauyinda sugaji tukunyar tak'ara hakan suka rod'ata a,k'asa ta tarwatse..cikin sauri maheer yacillawa abubuwan dake ciki wuta hakan kuwa yayidededa wata irin zaburada ammy tayi tana fad'ar sunnan Allah abakinta tareda bud'e idonta duka tana kallon bedroom d'in...cikin sauri habibbty dake kusanta takaraso tana fad'ar ma,Isha ma,Isha alhmdllh Allah..jiyowa ammy tayi takalleta tace na,am habibbty tafad'a dakyar sabida nauyinda bakinta yamata...Aiko habibbty tarungumota dasauri tana fad'ar Allah ngd maka ma,Isha kinsamu lpy Masha Allah...itako ammy hawaye kawai kefita daga idonta dudda batasan Kona mineneba Amma Idan yafahimci zancen habibbty tana nufin itadin tajima batada lpy sunjima ahakan kamun habibbty yasaketa tana fitowa dasauri perlon inda tasamu alyasat da mama d'uke domin Bata ganin su gimbiya halila cikin sauri tak'arasa tana fad'ar alyasat alyasat ma,Isha tafarka wlh tasamu lpy tadawo hayya cinta..aikamun tarufe Baki yanufi bedroom d'in da azabar gudu Yanashiga yaganta zaune tadafe kanta cikin sauri yakarasa gareta Yana fad'ar ammyna...d'agowa tayi takalleshi tareda sakin D'an murmushin tace yaron ammy..aidasauri yak'arasa tareda rungumata jikinshi gabaki d'aya Yana sakin kukan farin ciki kukanda yajima yanaso yayishi Amma bezoba cikin tsantsar farin ciki yake fad'ar alhmdllh alhmdllh alhmdllh bini imati rabbi Allah..shiru duk sukayi tana shafa bayanshi kamar wani jinjiri imata k'wallar ce a idonta Jin sunzubo abayansa yasa yad'ago yanashare Mata hawayen tareda girgiza Mata kanshi...maheerah ce tashigo d'akin da murmushin nasara kwance akan fuskarta take dubansu kamun tace alyasat ba lokacifa katashi kuje kuk'arasa aikin zankai ma,Isha gun abban k'awata..jiyowa yayi Yana murmushi yake kallonta Wanda tinda taganshi bataga alamarma yasan miye murmushin ba..shiko cikin farin cikin dayake ciki yace waye abban k'awarki? ""General habibullah tafad'a atak'aice kana takama hannun ammy sukabar d'akin. Tasowa yayi yabisu Yana tinanin wacce k'awarta take cewa abbe abbanta? Yana fitowa gimbiya halila tace yad'auko matarshi hakan yak'ara d'aukar mama suka nufi pert d'in habibbty. Acan pert d'in dady kuwa duk suna zaune jugum2 banecewa komai domin dukkansu jiran tsammani sukeyi""assalamualaikum maheerah tafad'a tareda shigowa perlon ta,ajiye ammy kusan abbe kana tace abban zaraah kamatarka...abbe kuwa dayashiga shock tinda sukashigo dashi da duk Wanda ke perlon ganin abun sukeyi kamar a mafalki yau ma,Aisha ce tashigoda kafafunta batareda anrik'ataba ga habibbty biyedasu abaya..ai besan sanda yakankame abarsaba Yana yiwa Allah godiya su Al,Hassan da sauran yaran gidan harda matan bawanda be rungume ammy ba Yana farin cikin samun lpyr ta yusif da lateep kuwa kamar sutaka rawa Dan murna sunsan damuwar D'an uwansu tak'are tinda ammy tasamu lpy abbe Kuma Allah ya bayyanashi...mazama sunyiwa D'an uwansu murna nasamun lpyr matarsa. Acan pert d'in habibbty kuwa wani kwarido sukashiga mezurfin gaske Wanda ko alyasat besandashiba agidan wani tsohon store sukashiga kana suka bud'e wani k'aramun d'aki aciki Shidai alyasat Yana biyedasu kawai Yana kallon ikon Allah yayinda mama ke mak'ale ajikinshi..duhun wurin yayi yawa Wanda baka ganin komai aciki hakan yasa maheer bud'e hannunshi atake wani haske yafito yagauraye wurin Cikin mmki alyasat ke kallon wani show glass dake mak'ale awurin dawani abun acikinshi kamar sak'aho...gun show glass din maheer yaje tareda b'antale murfin kana yajiyo yanayiwa gimbiya halila magana bayan sungama maganar ne tajuya tace"""alyasat zo kuhad'a hannu kaida zaraah kamar yadda kukayi d'azun kuciye wannan babyn k'arfe (Yar tsanar k'arfe) dakejikin wannan abun...bece Mata komaiba illah ajiye mama dayayi suka nufi abun shidai yaga kamar siffar mutin Kuma kamar yasan fuskar Amma yamanta Aina yasanta sekawai suka shiga b'anb'are Yar tsanar Amma suna Dora hannunsu akayi Bala,in cilli dasu seda sukayi sama kafin sufad'o maheer yayi saurin taresu Yana kallon abun kamun yasaukesu tuni gimbiya halila tayiwa wurin tsinkeda wani haske me,azabar zafi Wanda kefita daga idanunta atake shima maheer yayi hakan sesuka had'a k'arfi wurin d'aya kamun wani abun yace tusss yafashe Amma fa kamun yafashe sunjigata sosai Yana fashewa gimbiya halila tafad'i domin tajigata ba kad'an ba...cikin sauri mama tayi kanta tana fad'ar momma miyasameki? ""Bakomai Zara kuyi sauri kucire ba lokaci maheer zetemaka maku..Aiko suka koma wurin wannan abun tareda Dora hannunsu atare suna Kiran sunan Allah yayinda maheer yakafesu wuri d'aya dudda mama dabatajin tsoron wani abun Idan sukayi sabida tasaba dasu Amma wannan sedaya firgitata balle alyasat dabesaba ba Amma hakan yadake sabida namujine jajurtacce Kuma soja...datemakon Maheer suka samu nasarar b'anb'aro abun cikin iyawayar Allah da buwayarsa suna b'antaleshi sukazube awurin..yayinda habibbty tamik'e arazane tana fad'ar...! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 29&30 __"tana fad'ar appey appey Imran na shiga ukku Ina appey d'inku yake? me ya sameshi?sekawai ta fashe da kuka! Dukkansu y'ay'an Bata mik'ewa sukayi suma suna fad'ar innalillahi-wa-inna-ilaihi-raju'un to Miyake Shirin faruwa da sune? Ina mahaifin nasu? Sun dai san Yana raye bai rasu ba amma sun wofantar da lamarinshi hasalima sunmanta dashi gabaki d'aya arayuwarsu Kuma dukkansu ba wanda ya tab'a tunanin Ina mahaifin nasu ya shiga. Allah humma ajirni fimuseebati wa,ahaleeqni khairan minhaa..shine kawai abunda suke nanatawa abakinsu..anrasa Wandama zai tunkari habibbty balle ya rarrasheta itako sai kuka takeyi domin ita kanta ta manta da mijin bata tsawon shekaru bama zata iya cewa ga iya marabarta dashi ba wannan wacce irin masiface...cikin k'arfin hali Lateep ya,Isa gunta yace""habibbty kiyi hak'uri zamu bincika duk inda appey yake afad'in duniya indai yana raye zamu kawoshi gareki Dan Allah kidena kuka komai tsanani yana tare da sauk'i Allah yakawo mana d'auki Dan Alfarman sayidina rasulillah (s.a.w) da Ameen suka amsa dukkansu domin Babu magwarinyin wani motsin sai dai sunsan tabbas akwai lauje cikin nad'i acikin wannan Al,amarin ruwa baya tsami banza tabbas akwai wata ak'asa duba da yadda Habibullah ya b'ata lokaci d'aya akazo ma,Isha Takoma kamar gawa kamin wannan lokacin Kuma duk Babu appey kana dukkansu ita da yaranta da jikokinta sun manta dashi acikin babin rayuwarsu.. k'wallar idonta ta share tana me rokon Allah yakawo musu d'auki acikin wannan mird'ad'd'in k'ullin.. Acan part d'in habibbty kuwa maheerah ce tayi kansu da sauri shigowarta kenan taga sunzube awurin""kiransu tafarayi tana girgizasu Amma ba Wanda ya motsa daga Alyasat har mama cikin sauri ta mik'e tana Kama gimbiya Halila ta mik'e tsaye daƙyar kana tadubi maheer dariko wannan abun dake cikin show glass d'in Yana k'ok'arin bud'eshi""kitemaka masa maheerah kufitar dasu daga wurinnan kucece rayuwarsu shine kawai abunda gimbiya Halila ke fad'a cikin galabaita domin itama ta raunata...Aiko dasauri tad'auki Alyasat da mama duka tab'ace dasu daga wurin kamun tadawo Maheer ya gama bud'e abunda ke rufe abun mmki wani kyakkyawan tsohone duka sumar jikinshi tayi farin ko,Ina na jikinshi se karkarwa yakeyj kamar mejin sanyi..ahakan maheer ta d'aukeshi shima kana gimbiya Halila tabar wurin bayan sun kaisu wani bedroom sun kwantar da sune sukabi bayan yayarsu sai da suka Rakata har cikin masarautarsu ta shiga turakarta kana suka dawo dan temakonsu Alyasat. Sunjima sosai akansu kamun susamu sudawo hayyacinsu sedai sulula dogon bacci hakanma wannan tsohon ya dena karkarwa da yakeyi sosai shima baccin wahala yayi awun gaba dasu..sai a lokacin suka sauke numfashi kana suka fito perlon inda su abbe...duka kowa juyawa yayi ana kallansu Dan basu ga lokacin da suka shigoba har suka shiga cikin bedroom fitowarsu yanzu kawai suka gani...suko duk da cewa sunsan kallon da suke masu hakan besa suka basu damar yin wata magana ba. "Kuzo muje kuga Amma karkuyi hayaniya kawai munaso ku ganine da idonku sannan muyimaku bayani munaso mutafi domin yayarmu ma taraunata tana da buk'atar taimakon mu atare da ita...Ido Jalaludeen da abbe suka zaro dumin sunsan gimbiya halila suke nufi....sedai kamun suyi magana maheerah tece karku damu tinda munyi nasara akan abunda mukeso ai ba wani abunda zaifaru insha Allah saboda hakan kuzo kawai tak'arasa zancen tana juyawa. Dukkansu bayanta sukabi har bedroom d'inda suka kwantardasu Alyasat da mama akan bed d'aya wannan tsohon Kuma akan doguwar kujera...duk Wanda yashiga yagani seya firgita musamman appey ganinsu hakan sedai badamar magana doli ahakan zaka fito kabawa wani wuri shima yashigo....ahakan akayi sai da kowa yagama shigowa kab kana suka koma perlon da tambayoyi fal a zukatansu. Sai da kowa ya samu wuri ya zauna kana Maheer ya fara magana kamar haka, "da fari dai nasan dukkanku nan baku san mu ba to ba muda lokacin yi muku bayani akan mu suwaye? sai dai nasan kunsan cewa mu ba mutane bane kamarku Kuma bamad a nufin cutarwa agareku. shiru ya ɗanyi Yana kallon maheerah kamun ya cigaba da fad'in akwai abunda kefaruwa acikin ahalinku sai dai ba musan daga Ina abun ke zuwa ba abunda mukasani shine koma waye kebibiyarku ya bada matuk'ar ahad'ari saboda iya abunda yafaru a yanzu ya,isa yanuna hakan..Nan ya shiga basu labarin duk abunda ya faru tun daga shigowarsu stet d'in har hanawa mama shiga part ɗin ammy da masu tsaron wurin sukayi har kawo yanzuda suka fito da appey. Kowa awurin ya shiga tashin hankali in banda tasbihi ga ubangiji Babu abunda mutanen wurin keyi gabaki d'aya sunshiga tashin hankali. Ganin hakan yasa maheerah fad'ar karku tana da hankalinku insha Allah Babu abunda zaifaru muddin muna Raye bazamu Bari ahalin zaraah su to zartaba domin yanzu kunzamo ahali agareta....wannan tsohon Idan ya farka na,ajiye ruwan addu,a daza,abashi yasha saboda shekaru dayayi amatsayin sak'aho kamar Wanda baya duniya Kuma manta daku shine akayi ta yadda bazaku tab'a tunawa da shiba balle kuyi yunk'urin nemansa. Alyasat da zaraah dolene su zauna acikin inuwa d'aya domin da temakon auren da ketsakanin sune muka karya wannan tsafin domin muddin suna tare baza,ataba cin galaba akansuba nasan yanzu mama zasu Hara itada mujinta sabida sune suka karya alkadarinsu Amma muddin suna tare hakan bazebasu nasara akansuba sabida hakan kukiyaye kurika addu,a danneman tsari agun Allah..suna gama fad'ar hakan du suka bace batt domin zancenne kawai sukeyi hankalinsu nakan yayarsu. Shiru perlon yad'auka kamar ruwa ya cisu ko wada abunda ke ranshi sunrasa mai zasuyi farin ciki ko akasin hakan..sunjima awurin ba tare da kowa ya tab'ukawa kansa komaiba seda akayi Kiran sallar magarib kana duk mazan suka fita masallacin sake cikin stet d'in yayinda matan sukayi sallarsu anan cikin perlon Mazan Basu dawo gidanba har akayi Isha,I seda sukayi sallar kana suka shigo Kuma har wannan lokacin su mama basu farka ba...ahakan suke zaune anan perlon har 10:00pm kana abbe da Abba suka nufi bedroom d'inda suke ciki...sukayi sa,a kuwa tashin Alyasat kenan Wanda mitsinshi ya tada mama sannu suka musu kana sukace sutashi suyi sallah Seda sukayi sallar suka gama zasu fita kenan appey ya farka cikin sauri suka K'arasa gunshi suna mishi sannu...amsawa yayi Yana tambayar lafiya me sukeyi anan? Domin Shi gani yakeyi kamar baccine yayi ya farka... murmushi kawai sukayi tare da cemai ba komai Sam basu nunamai akwai wani abunba...ahakan suka rankaya zuwa perlon kowa yaji dad'in ganin sutashi cikin koshin lpyr su sedai bawanda ya nuna alamar komai sema cewa da Abba yayi kowa yajeya kwanta dasafe akwai meeting insha Allah zasu K'arasa Wanda sukeyi abbe yadawo kana zasuso suji yadda mama takasance matar alyasat...da hakan kowa yanufi part d'inshi inda mama abbe Alyasat Yusuf Lateep Alhassan da alhusain da ammy suka nufi pert d'in ammy...suko appey da habibbty se su sulaiman da najeeb Fahad suka nufi pert d'in habibbty kowada burin yaga wayewar garin gobe domin Jin abunda yashige musu duhu...! Nima dai sai goben nan domin alkalamina yace atsaya yahuta gobe naji yadda wannan abun ya kasance☺️ *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500₦ kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700₦ ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ *S F* Page 31&32 __"ahakan suka kwana ko a part d'in ammy kowa da abunda keransa...washegari da safe bayan kowa ya fito, aka sake taruwa a part d'in habibbty a wannan karon gabaki d'aya stet d'in kowana wurin manya da Yara bayan anbuɗe taro da addu,a kana Jalaludeen ya fara basu labarin abunda yafaru A Ghana tin shigarsu k'asar har kawo abbe ya samu lafiya da labarin da gimbiya Halila tabasu na yadda suka samu abbe....kowa awurin yayi shiru yana saurarenshi har sai da yakai karshe kana Abba yace, "Ikon Allah 🤔 lallai wannan abun ikon Allah ne kawai da buwayarsa tabbas wannan yarinyar alkhairi ce acikin ahalinmu, Allah yayi Miki albarka zaraah Allah yasaka miki da gidan aljannah.." "Ameen Ya Allah" duk aka amsa kana habibbty tace, "lallai Zara kincika Yar baiwa samun yarinya irinki awannan lokacin abune me matuk'ar wahala kiyi abunda ko manyan mutane ba zasuyi ba Allah ya faranta miki yadda kikamana kema.." Shiko Alyasat tunda aka fara bada labarinta abunda ya ɗaure mishi kai lallai wannan yarinyar ba abun wulakantawa bace agareshi ko dan soyayyar data kema abbenshi ba tare da tasan koshi waye ba gashi tabashi abubuwa ukku arayuwarshi da zuwanta ajiya Wanda kud'i ko muliki kowani muk'ami bazasu baduiba tadawomai da mahaifinshi mahaifiyarshi tasamu lafiya adalilinta kana tabashi budurcinta duk dan saboda iyayenshi shiko mai zai mata arayuwa yabiyata Yayiwa kanshi wannan tambayar!? Shakka Babu yasan Ko da bayasanta bazai tab'a wulanta taba kuma tana da muhalli mai girma acikn zuciyarshi wanda bai tab'a bama wata maceshi ba...murmushi yasaki Wanda ya k'awata kyakkyawar fuskarshi yana mejin amsar da zuciyarshi ke bashi game da ita, maganar dady ce tadawo dashi daga duniyar tinanin da yaje Inda yake cewa, "To ya,akayi takasance matar Alyasat Yaya Habeeb? Nisawa Abbe yayi kana yafara magana kamar hakan, "Hak'ika zaraah matar Alyasat ce ta sunnah domin bayan nasamu lafiya na nemi sanin abunda zaraah keyi zaune acikin jeji Kuma tana rayuwa da aljanu a memakon mutane hakanne yasa gimbiya halila bani labarin zaraah atak'aice. Wacece zaraah (mama) A ƙauyen shinkafi akwai wani bawan Allah wanda akafi sani da malam mai lazimi shi wannan bawan Allah Babu abunda yakeyi arayuwarshi face karya sihiri da d'aure miyagun aljannu Kuma Yana bada taimakon akan duk wani ciyo daya shafi iska. Shi wannan Malam yana da Mata biyu Yara 4 maza dukkansu magidanta domin duk ya surardasu isah shine babba sai bello kana sama,ila sai kuma autansu manniru Malam mai lazimi bayanda wata Sana,adata wuce noma sai ba yadda taimako Wanda ta wannan hanyar yakan samu alherai da dama yanada dukiya sosai inda yaransa suke tafiyadda komai na dukiyarsa kuma daga gefe bello na nashi kasuwanci Daban wandaba na mahaifinsu ba hakan yasaka duk yafisu rufin asiri. Ana hakan watarana malam mai lazimi yarasu mutuwar da tagirgiza ilahirin garin zamfara harmada kewaye bayan rasuwar mlm da kwana arba,in yaransa suka tada fitina se anraba gado ba yadda isah magajinsu bai yiba amma fir su Sala,ila sukace basusan zancenba Hakan yasa yacewa bello yaraba yabasu tasu tinda dama shine k'arfin kula da dikiyar hakan kuwa akayi ya raba ya bawa kowa tashi harya Kara masu datashi tindasu suna da y'ay'a shiko bayada d'a ko d'aya bai tab'a haihuwa ba dagashi se matarsa d'aya Nana asama,u Yana kirantada Nana...hakan rayuwa taci gabada tafiya tsakaninsu basuda wani kyakkyawan zumunci daga mlm isah se Bello kawai ke zumuncin su tsakanin su da malam ila tsangwama ne da Gori shidai Malam Isah ba ya da cikakkiyar lafiya, shiko bello betab'a haihuwa ba. A k'allah bello sai da yayi shekara 45 da aure be haihuba hakan yasa yad'ebe Rai daga samun haihuwar dagashi har matarsa Nana..watarana Nana tatashi da matsanan ciyar rashin lafiya Ko da aka kaita asibitin cikin Gusau akace cikine da ita, abunda ya bawa duka likitoci mamakin kenan domin ganin dattijuwa Yar shekara 59 da ciki maimakon suga tashin hankali agunta ko mujita sai suka ga sabanin hakan domin farin ciki marar misaltuwa suka nuna gidiyarsu ga Allah dasamun wannan rabon Malam isah yayi murna sosai yayin da ila yaji wannan labari kamar sak'on mutuwarsa..ahakan Nana taci gabada renon cikinta har ya,isa haihuwa....watarana Nana na tafe kan hanya zatakaiwa Bello abinci agona tayi tafiya mai nisan gaske inda tarabu da cikin gari kuma Bata karasa gonar ba tana Jin jejine kawai senak'uda tataso Mata gadan gadan abunga jikin manyanci kai tsaye Nana tagala baita...tana cikin wannan halinne Allah ya jefo wannan twins d'in maheer da maheerah zasu wuce sai kawai sukaga halin da take ciki. Jin sukayi bazasu iya tafiya subartaba sai kawai maheerah ta taimaka mata harta haihu inda tahaifo yarta mace kyakkyawa San kowa kin Wanda ya rasa seda maheerah tayi Mata komai abunda yadace kana tarakata gida...ita Nana duk kallon takeyi wata mutunce irinta ta taimake ta batasan Sam abun ba hakan bane. Ko da Bello ya dawo gida yasamu kawai Nana da yarta fad'in farin cikin da ya shiga awannan ranar bata lokaci ne domin duk wani Wanda yasan Bello yasan Yana cikin farin ciki...yayin da labarin haihuwa ya zamema ila tashin hankali da kiyayyar wannan yarinyar da,aka Haifa a cewarshi ta hanshi cin dikiyar Dan uwanshi.. Ranar suna yarinya taci sunan mahaifiyar malam Bello wato fad'imatu Zara,u Kuma sunan mahaifiyar Nana...wannan dalilin ne yasa suke kiranta da *mama* uwar kowace acikinsu kenan..hakan rayuwa ta cigaba da tafiya har mama tafara rarrafe daga gefe d'aya Kuma kullun twins se sunzo sunga mama domin hakan kawai Allah yasaka musu Santa Kuma tanamusu kamasa wata sarauniya acan jinsinsu wadda takasance k'anwace ga mahaifiyarsu maheer na kiranta da uwar gijiyata wannan dalilin ne yasa yake Kiran mama da hakan Tintana k'arama suke bayyana tana ganinsu kuma Basu tab'a Bata tsoro ba ko firgita ta har seda ta saba dasu hakan yasa duk abunda zasuyi Bata tsorata...duk wannan abun dake faruwa Nana Bata tab'a saniba domin basa Bari tagansu Kuma mama yarinyace mai shegen k'iriniya da tsiwa hakan yasa kowani abun nafariwada ita baza,ayi saurin saniba. Akwana atashi Babu wuya awurin Allah yau mama nada shekara 4 aduniya Kuma yaune ila yasamu Bello da zancen beda gaba beda baya ya tai makamai jalinshi yakarye ga iyali...hakan Bello yad'auki Rabin dukiyarshi yabashi sa,annan yace yake da ita bashi yayi ba,aroba Amma yasani ko bayan ranshi sauran dukiyarshi ta mama ce domin akula da rayuwarta domin babban burinshi aduniya shine tayi karatu mezurfin...hakan suka rabuda ila Baki harkunne..duk wannan abun daya faru tsakanin ila da Bello sai da Bello ya fad'awa Nana kana ya fad'awa yayansu isah...bayan wata 3 dayin hakan wata rana Bello yaje gona da Mama ya barta shiko yaje Yana aikinshi Sega Nafee yaron malam ila ya kawomawa Bello fura mai shegen tsayi yace inji mamarshi tace yakawo musu shida babanshi...Bello najin hakan yakarb'a Yana godiya zama yayi Tasha furar sai da yak'oshi kana yashiga neman mama itamatasha yayi neman duniya begantaba se can Koda yaduba gun wata katuwar bushiyar mango suna zaune itada Maheer suna fira kamar yaya da k'anwa se dariya takeyi shiko Yana tsonarta... murmushi Bello yayi aranshi Yana fad'ar ko,Ina tasan wannan saurayin oho? Takawa ya shiga yi zuwa inda suke Amma ko rabi bai yiba zuciyarshi ta rike cikinshi yashiga ƙullawa sai kawai ya fad'i awurin tare da fara aman jini Babu kakkautawa..azabure sukayi kanshi itada Maheer din Dan ganin abunda yakeyi...! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500₦ kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700₦ idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07937092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ *S F* Page 33&34 __"ya tada musu hankali sosai cikin sauri Maheer ya tallabo kanshi Yana fad'ar, "me ya sameka?" Mama kuwa fad'awa tayi jikinshi tana kuka sosai kamar ranta zefita.. Maheer kuwa ganin yadda yake Aman jini idonshina k'arewa yasa ya gano gubace yaci cikin sauri ya,ajiyeshi zemik'e dan ya samu ya bashi taimakon gaggawa Amma Bello yarikeshi ba tare da sanin koshidin waye ba? ya rik'o hannun mama yasaka anashi ana fad'ar, "Amana na baka amanar wannan yarinya ka kulamin da rayuwarta Dan Allah karkabari ta shiga tashin hankali irin Wanda muka shiga arayuwa mahaifiyarta ta manyanta bazata iya kareta daga Sharrin masu sharriba bata da kowa aduniya daga Allah sai kai ayanzu karik'emun ita..."yana gama fad'ar hakan Rai yayi halinshi mama tayi kuka harta gode Allah daganan maheer ya gayawa maheerah amanar da mahaifin mama ya bashi atake ko tace, "wannan amanar tasuce su duka tabbas zasu zamema mama garkuwa tunda ga wannan lokacin suka mai da mama makusanciya agaresu komai basu boye Mata nacewa sud'in fa ba mutane bane Kuma mama Bata tab'a bawa eggo labarinsu ba sai dai Idan akayi Mata wani abun ko ranta yab'ace to kaitsaye zakaga alamar iska atare da,ita...Kuma duk abunda maheer da maheerah keyiwa mama familyn su sunsani domin suna Basu labarinta sosai.. Hakan gimbiya Halila tacigabada bawa abbe lbrn Mama tunda ga zuwan kawo ila gidansu da,abunda yafaru har sanadin fitowarsu da rasuwar eggo harkawo yanzu datake hannunsu.. Shiru abbe yad'an yi kamun yadubi Yan uwan nashi yace to kuji alak'ar dake tsakanin zaraah da way'annan bayin Allah. Kana ya cigabada fad'ar, "bayan ta gama bani labarinta shine na buƙaci su bani ita nizan rok'arta nasaka tayi karatu mai zurfin gaske yadda abbanta ke buri shinefa gimbiya halila tace Sam bazasuyi hakanba tinda Babu wata alak'a tajini Kuma Babu wani dalilinyin hakan bazasu yaddaba..nadaji hakan sai nace to Dan Allah inzasu amince su bani auren ta zannemawa Alyasat shine su kace basu ke da ikon aurar da ita ba dangin mahaifinta ne zasu kaini gun malam isah domin shi yanan daranshi se innema awurinshi...hakan kuwa akayi suka rakani har izuwa Nigeria garinsu abun mamaki tunda muka shiga garin bayan sunshe da cewa zaraah ce tadawo hakan mutane sukayita gudu ana fad'ar ga mayyanan tadawo. Bayan munje gun malam isah shima dai daji abunda ke tafe damu yayi farin ciki sosai kuma shima ya k'ara jaddada Mana cewa ita wannan yarinya dazamu d'auka bakamar ko wacce yarinya bace musani marainiyace kuma nace ahannunmu ahakan dai Jalaludeen ya biyawa Alyasat sadaki bamu baro k'auyen ba sai da aka d'aura auren zaraah da Alyasat anan cikin masallacin marigayi Malam Mai lazimi. Bayan mudawo zamu tafi da zaraah ne way'annan bayin Allah ke fad'ar, "ba wai basasan bani zaraah bane aa suna gudun abunda ka,iya faruwane duba da abunda ya faru Dani to ahakandai muka samu suka amincewa mukazazoda ita..! kunji yadda akayi zaraah takasance matar Alyasat sauran abunda yafaru duk akan idon kowa yafaru bakwa buk'atar wani K'arin bayani..! ""Tab d'ijam Allah annabi yayi gaskiya baka gama ji daganin abubuwan mamaki seranarda kabar duniya cewar Hajiya Suhaima..." "wannan hakan yake kam" dady yafad'a kana yace, "hak'ik'a munga tashin hankali Kuma munga abun mamaki daga jiya ko zuwa yau tabbas wannan yarinyar alkhairi ce agaremu bawai iya Alyasat ba domin saboda ita munsamu abunda dukiya ko matsayin yaranmu bai bamuba ba,abunda zamuyi Mata anan sai addu,a dafatar Allah yazaunar da ita lafiya ita da mijinta Kuma ya kauda fitina tsakaninsu"...kowa ya,amsa da ameen "domin dayawansu sunji dad'in wannan auren musamman samarin gidan dake ganin anmusu auren dole Amma Banda su Alyasat d'in." Abba ne shikuwa yabawa abbe labarin aurar da yaran maza da yayi ya k'ara da cewa sun d'auko wata hanyane wadda sukeso su B'ata Mana zuri,a hakan yasa na yanke wannan hukuncin...kallan duka Yaran gidan yayi kamun yace sabida hakan umurni ne wannan auren ba shawara ba Kuma insha Allah karshen wannan watan kowa zetare da matarsa Tinda kowa nada gida acikin stet d'innan har Alyasat datashi matar.. ""Masha Allah hakan yy gaskiya Allah yabasu zama lpy da zuri,atagari.. ameen ameen. Ahakan taro ya watse ma sujin haushi naji masu Jin dad'i naji muhibbat kuwa kamarta kurma ihu dan bakin ciki gaskiya Yaya shareef ya cuceta ita da kesan auren Alyasat yanzu tak'are a shareef gaskiya dolene tad'auki mataki akan wannan Al amarin bazata yadda ba da wannan tinanin tanufi part d'insu. Mama kuwa hajiya Suhaima ce ta kamata suka Mik'e tana fad'ar, "zomuje yata tareda kallon abbe tace. Yaya habeeb y'arka zanifa zata zauna wurina kafin sutashi tarewa... murmushi abbe yayi kamun yace shikenan Idan zata zauna aiba matsala.."ah ah bawata matsalar ma cewar hajiya suhaima suna barin perlon da kallo ammy tarakasu tanajin son yarinyar sosai har cikin ranta bataso suhaima tad'auketaba taso tazauna wurinta duk da cewa Bata jima da samun lafiya ba, Amma taso tayiwa yarinyar gyarana musamman kafin atashi kaita d'akinta.. *India* Wata mushirikar tsohuwace keta faman zagaye awanj d'aki kaida ganin d'akin kasan natsafine domin Shi kanshi d'akin atsaface yake..cikin tashin hankali da tafasar zuciya tsohuwar Nan ke kallon b'arnarda su gimbiya Halila ke mata tunda kashe masu gadin ko wanne part dasukayi harshiga part d'in ammy har akazona habibbty cikin k'araji take cewa k'aryaneee k'aryaneee nace Baku isabaaaa senayi ajalinkuuuuu..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500₦ kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700₦ ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ *S F* Page 35&36 __""tana gama fad'ar hakan tajanyo wata ƙatuwar tukunyar k'asa tashiga surkullenta aciki..ko minti 5 bata yi da farawa ba wasu giga gigan aljanu suka bayyana awurin...murmushi kana tashiga magana dasu tana Basu umurnin abunda takeso suyimata.! Mama ce zaune a perlon hajiya Suhaima tana Shan watermelon da milk wadda hajiya Suhaima ta had'a mata sai faman ya mutsa fuska takeyi Allah ya sani zafi takeji sosai ak'asanta domin maganin da gimbiya Halila tabata na kashe zafine yanzu Kuma yasaki jikinta Kuma tarasa wazata gayama...shigowa sukayi cikin perlon su ukku dukkansu da kakin soja ajikinsu sunzo yiwa mom sallamah zasu koma gun aikinsu...Ido mama ta k'walalo tana dubansu Allah yasani tana misifar tsoron soja ganin sunshigo perlon gaba d'aya yasa ta k'walla k'ara dak'arfi tare da mik'ewa azabure zatabar wurin ai bashiri takoma azaune tana fad'ar, "wayyo Allah abban zanmutu." Tana fad'ar hakan hajiya Suhaima na shigowa perlon saboda ihunta dataji..suko gabaki d'aya Ido suka zuba suna kallonta cikin mamakin mitake yiwa ihu.. Alyasat kowa wuri ya samu ya zauna ko kallan inda take baiyi ba domin samshi bayasan hayaniya....cikin sauri mom tak'arasa wurinta tana fad'ar subahanallah zaraah meya sameki? hakan ganin ta rufe idanuwanta se kuka takeyi. Tambayar duniya Mom tayi Mata Amma shiru ba,asa se kuka kawai hakan yasa Lateep fad'ar, "tofa 🤔 ko dai tsoron bro ne aranta har yanzu shiyasa take Mana kuka?" Ya fad'a yana dariya hahahhaha do minshi sam baya b'oyo Kuma baya da kunya...hararshi Yusuf yayi irin karyaja taraina su d'innan. Ita ko Hajiya Suhaima ko kallonsu batayi ba ta kamata tamik'e kana tace muje ciki kigayamun mesuka Miki? Tana Jan hannunta Amma tako d'aya tayi tak'ara sakin kukan hakan yasa Hajiya Suhaima tunanin wani abun yazo Mata kallon Alyasat tayi kana tace son zokad'auketa kakaimun ita bedroom. Jiyowa yayi Yana yakutsa fuska yace nikuma mom? ""Aa Ni banasan shirme Dan Allah zokakaita...tashi yayi Yana k'ara haderai kamun yazo wurinta tareda d'agata ya wuce bedroom d'in da,ita....mom kuwa kitchen takoma se perlon ya rage daga Lateep sai Yusuf...cikin shakiyanci Lateep ya saka dariya Yana fad'ar, "wlh b'arnarda sat yayi ce ke aiki a yanzu wai yarinya taji maza shege Idan Ina zance Yana wani gwalishe mutane Amma ji yadda ya mayar da yar mutane kamar damacan jira kawai yakeyi..."shidai Yusuf murmushi kawai yayi Yana fad'ar, "Allah yashiryaka bro." Acan bedroom d'in kuwa bayan ya,ajiyeta har ya juya zefita sai kuma rashin dacewar hakan ko ba komai itadin amanace agaresu dawowa yayi ya zauna kusanta fuska ba yabo ba fallasa yace, "meya sameki kike kuka?" Itako shirun tayi tinda taji sautin sweet voice d'inshi yadoki dodon kunnenta..ganin tayi shiru yasaka tana dan ja tsaki shifa Allah yasani beson doguwar magana Adan asale yace kinajinafa miyasameki? Kobakida lpy ne? Jin yadda yayi maganar cikin hasala yasata turo baki gaba tana sake tab'e fuska kamar zatayi kuka""ya Salam shine abunda Alyasat ya fad'a kamun yayi k'ok'arin danne fishinshi yace Yi hak'uri karkimun kuka please kigayamun Miyake damunki? "Toba kaivbane kayagani kajimun ciyo Kuma sai da nayita rok'arka kabarni Amma kak'i sai da ka yagamun abun fitsarina tak'arasa zancen tana sakin kukan shagwab'a Wanda batamasan watake yiwaba kawaide saboda abun yazama jinin jikintane...shiko Alyasat mutuwar zaune yayi Jin abunda tafad'a domin duk inda gashi yake kwace ajikinshi sai da ya tashi wata muguwar sha,awa maganarta tasakashi ba atake wata irin kasala tarufeshi dakyar ya,iya Dan seta kanshi kana yace nikuma? Ya fad'a Yana nuna kanshi. "Eh mana bakai bane abban yace Kaine mijina shine katuramun wani abun katoto awurin yanzu ko zama nayi zafi nakeji...""ohhh y rabbi to shikenan kiyi hak'uri bazan karaba yanzu bara muga wurin Idan sai munje asibiti se muje.."ah ah momma tace, "bakyau bazaganemun abunaba." Shiru yayi yanajin yadda jikinshi kek'ara hautsinewa yama rasa Yaya zai yida ita can dai yace ""eh hakane ba kyau Amma aini mijinkine Kuma aikince har wani abun nasaka miki Kinga narigada nagani kawai yanzu dubawa zanyi kuma tunda bakida lafiya taimakonkine zanyi aiba komai kinji.. shiru tayi tana tunani...shiko mamakin kansa yakeyi Wai shine keta wanna surutun hakan kamar wani Aku sarkin surutu. "Kwanta Naga ya fad'a ahankali..bamusu kuwa takwanta shiko yad'aga abayarta sama tare da zare pant d'inta kana yabud'e kafafunta Yana duban wurin sai da yaruntse idonshi da k'arfi Yana fiskar numfashi wani irin Abu yakeji Yana taso masa tindaga tsakiyar kansa har yatsarsa. Kallon wurin yakeyi sosai ko kiftawa Babu sumarda kekwance awurin bakaramin d'aukar hankalinshi tayiba yad'auki lokaci Yana kallon sumar kamun yasaka hannu yabud'e kafafunta...atake kuwa kyakkyawar k'ofar fadarta ta bayyana pink sharr se wasu ruwadake zubuwa daga cikinta masu shek'i da santsi...wata muguwar zabura nuclear d'inshi tayi da,azabar k'arfi tana Harbin iska ze,iya cewa betab'a shiga irin wannan feeling d'inba tinda yake wasu yawu yahad'iye dak'arfi yana k'ara zaro idonshi da suka cikatabda k'walla hannu yad'ora awurin tare da shafa k'ofar....hakan yasa Mama sauke numfashi tana Kara bud'e kafafunta sosai abunda yayi Mata taji dad'in Shi saboda azabar da wurin kemata. Shiko ganin tak'ara bud'e k'afarta sekawai yaci gabada shafa wurin Yana lumshe kyakkyawan idanuwanshi Yana k'ara shiga duniyar network...bakinshi take Dede k'ofar Yana k'arewa wurin kallo kamun yafara busa Mata iskar bakinshi awurin Yana shafawa....""ahhhhh wayyo Allah naa mama tafad'a domin abun yashigeta sosai Kamin tadawo Dede kawai taji saukar bakinshi awurin Yana lasarshi..ai azabure tayunkura zata tashi sai kuma Takoma dasauri Jin dad'in da takeji yakoma zafi saboda zaburar datayi...ganin hakan yasa Alyasat dafeta da hannunshi d'aya kana yak'ara zura harshenshi ak'ofar fad'ar ta Yana zagayawa tareda zuko ruwanda kefita awurin..wani irin zillo mama tayi tana fad'ar ashhhhhh wayyo dukiyata shikenan zaka cinyemun dukiya wayyyo Allah naaaaa ahhhh ka kabari please oshhhh ahhhhh dad'i tafad'a agigice...d'agowa yayi dasauri Yana kallonta Jin abunda tafad'a Itako batamasan yanayiba kawai taluka wata duniyar jitakeyi kamar su tabbata ahakan domin bak'aramun dad'in abun takejiba Alyasat kuwa sake mayarda bakinshi yayi awurin Yana Mata wani Dan iskan salo metsayawa arai domin hakan kawai yatsinci kanshi dason ganin farin cikinta...Aiko tuni yagigita mama inba sambatu da k'ara bud'e masa kafaba Babu abunda takeyi gabaki d'aya duk sunfita hayyacinsu Mik'ewa yayi tare da haura gadon sosai yasakata jikinshi tareda zuge zip d'in rigarta atakeko manyan nonuwanta suka bayya suna tsokale Mai ido wasu yawu yahadiye yanakare musu kallo tinda yake beta ganin nono mace ba azahiri sai yau Kuma gashi yayi gamo Dana mama masu d'aukar hankali duk wani lafiyayyen namiji...itako mama bata masan miyakeyiba domin ita haryanzu bakinshi takeji awurin. Rigar jikinshi yacire taredayin jifada ita Yana janyo mama jikinshi wata irin zabura sukayi atare saboda shock din dasukaji alokacinda fatarsu tahad'u wuri d'aya atake jikinsu yak'ara d'aukar rawa ga nipple d'insu tahad'u wuri d'aya saboda hugging d'inta dayayi hakan yak'ara rurawutar dakecinshi cikin sauri yahad'e bakinshi danata Sam Alyasat baya hayyacinshi Sam ya manta dawa yake tare yamanta cewafa tafiya zasuyi brothers d'inshi na jiranshi a perlon gabaki d'aya ya manta koshid'inma waye bayaganin kowa da komai se mama Wani irin zafafan kiss yake aika mata cikin fitar hayyaci..itama tashiga maida Masa martani domin batada wani zab'in ahaukace Alyasat yadank'i breasts d'inta duka biyu yashiga shafarsu Yana murza nipple d'inta tareda lailayasu..hakan yasa mama k'ara makaleshi Sam ita batamasan duniyarda alyasat cekaitaba Shiko cire bakinshi yayi daga nata yamayar kan wuyanta Yana kiss d'in duk inda yacikaro dashi ajikinta mika mama tafara tana k'ara kankameshi sosai ajikinta kamun tabank'aro nonuwanta dasauri tana fad'ar ochhhhh ahhhhh Jin saukar bakinshi akan nipple d'inta Kuma Yana shafa d'aya ohhhhh yessss ahhhh wayyyo nonona wayyo dad'i ahhhhh ahhh wayyyo Allah ohhhh shine kawai abunda kefita daga bakin mama. Shiko wani yarrrr yakeji wandonshi dak'ara kunburowa nukiliya (nuclear) d'inshi na haniniya kamar doki sabida wannan ihunna mama k'ara jefashi ruwa yakeyi duk yabi ya gigice..cire bakinshi yayi daga nono ta maida kan cibiyarta tana kissing d'inta da lasarta itama kanta mama ya gigitata sund'auki lokaci sosai suna Abu d'aya..daga bayadai alyasat cire wandonshi yayi yarage dagashi se boxes ahakan suketa cakud'a inbanda nishinsu ba,abunda ketashi adakin...hannun mama yarik'o tareda d'orawa akan mamarshi inda kyakkyawar suma takwanta lub awurin..itako Jin hannunta natab'a lallausan suma sekawai taci gaba da shafawa domin ran mama nasan taji hannunta natab'a suma seshafawa takeyi hartakan cibiyarshi Shiko se mika yakeyi Yana Nishi ganin abun nanema masa yawa kawai yatura hannun gab'a d'aya acikin boxes Yana sauke numfashi...mama kuwa tanajin hannunta kan wani abun mekamada rodi seta k'ara rikowa tashafi Dan tasan minene aiko Alyasat yagantsare tareda fad'ar ochhhhh ahhhhh yessss baby ahhhhhhh..ai azabure tadawo hayyacinta tana k'ok'arin zare hannunta daga wurin se zare Ido yakeyi shiko yarik'i hannun Gam aciki Yana kallanta a marairaice alamar karkimun hakan..ganin yak'i sake Mata hannu sekawai tasaka kuka tana fad'ar, " Dan Allah kayi hak'uri kabarni banaso..duk da yake abukace yake amma sam bayasan kukanta domin yanama kallon wani b'angare na ahalinshi shiru yayi yanad'an murza hannun nata awurin domin betab'a Jin hannun mace ajikinshi ba se a yau...itako se Kuka takeyi. Yad'an jima ahakan idonshi alumshe Yana mayarda numfashi Sam beso yayi Mata hakanba yaso sesundan Saba tukunnah domin bayaso takurata bema saniba tana nshi ko akasin hakan kartaga wannan abun dayakeshiga tsakanin su tarenashi tunowa da abunda yafaru ayanzu yasa yayi saurin bud'e kyakkyawan idanuwanshi Yana kallon hannunsu dake cikin boxes d'inshi gakuma abunshi atsaye k'ik'am kamar rodi d'agowa yayi Yana kallonta yaga idonta arufe yake tana kuka duk jikinta na rawa cikin sauri yasarmata hannu Yana dirowa daga kan bed hakankuwa yayi dededa buga k'ofar da akeyi cikin sauri yamayarda kayanahi da duk suka cakud'e kana yad'auko wayoyinshi harze fita sekuma yajiyo Yana kallan yadda take kuka duk seyaji ba dad'i dawowa yayi murya can k'asan mak'oshi yace kisaka kayanki nakaiki hospital tinda haryanzu abun namiki zafi kinji..Kai kawai mama tad'aga Mai shiko yad'auko wasu kayan yatayata tasaka duk da tana gocewa kana yarik'o hannunta suka fito suna bud'e k'ofar da mom sukayi karo tad'auki wani key d'in..tsayawa tayi k'arewa Alyasat kallo Wanda duk kayanshi sun fallasashi..shiko ganin hakan yasa yasake hannun mama tare da begefe Yana fad'ar""mom baranazo zankaita hospital ne bejira cewartaba yanufi perlon Yana Isa perlon Lateep yad'ago Yana kallonshi kamun yace..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500₦ kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700₦ ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ *S F* Page 37&38 __""yace Kai miya hargitsama Kaya hakan kamar Wanda akayi yak'i akansa? Ko kallanshi Alyasat beyiba yarab'a tagefe yabar perlon.. dariya sukayi atare lateep nafad'ar kaga Dan,iska daga shiga bedroom harya kwaso dad'i Kai doline gaskiya muma mushiga dagaciki ko Adena Mana kwalele...dariya yusif yak'arayi yace tofa 🤔 harkadamu kenan? "Eh mana ai doline indamu kodan wannan Dan iskan yazo yawani shanyamu anan kamar bajiranshi mukeba duk kiranda kayimishi awaya bawanda yad'aga seyanzu zewani fito ayamutse.."Kai bro wlh akwaikada fitina wayagayama wani abunne yasakashi hargitsewa kafasan waye alyasat Wanda ko kallo mace Bata isheshiba shine zakayi wannan tinanin akanshi sedai wani abun Daban sabida ko abunda yayi awancan ranar ai abbe ne yasakashi..yusif yafad'a Yana dariya..bud'ar bakin lateep secewa yayi eh hakane tabbas tinda shid'in dutsene ba yadda za,ayakula mace..kamun yusif yayi magana alyasat yadawo perlon dawasu kayan domin harya canja hanyar bedroom d'in yanufa duk suka bishida kallo Yana zuwa yasamu mom na d'akin tana fitar matada Kaya..muje yafad'a adak'ile Basusanda zuwanshiba kawai muryarshi sukaji..jeki abunka baranakaita cewar mom...D'an B'ata Rai yayi kamun yace mom tafiyafa zanyi natsa harnakaita kufito muje tare Mana...aa base anje asibitiba zata samu lpy insha Alla...bebari tak'arasa ba yace mom karyazan taraunatafa awurin yafad'a Yana Dan waro idonshi sam Shi badawata manufar yayi zancenba Kuma beyi tinanin yayi rashin kunyaba...itako mom cewa tayi tofa 🤔 gayamun kajimata ciwo son yoshe kazama Marar kunya? Tafad'a tana kafeshida Ido Shisema yanzu yaji kunyar abunda yafad'a cikin sauri yabar d'akin Yana fitowa perlon yace muje..da kallo duk suka rakashi bayan yafita lateep yace D'an renin hankali kana sukabi bayanshi a perkin space suka sameshi Yana waya suna zuwa aka bud'e musu motocinsu sukabar gidan. *Gimbiya halila* Tindasu maheer sukabar stet d'innan suka koma gunta temako sosai suka duk'ufa bawa Y'ar uwarsu domin tajigata sosai Amma cikin ikon Allah da buwayarsa tasamu lpy a Yan kwanakinnan..Kuma duk wannan abun dake faruwa mahaifinsu besaniba Kuma basuda niyyar gaya masa..yanzu alhmdllh takoma kamar bawani abun da yasameta hakan bakaramin kwantarwada Y'an uwanta hankali yayiba. Abbe ne zaune shida ammy suna firar yoshe gamo lbr yake Bata sosai akan mama domin yanzu beda firarda tawuce tata Allah yasaka mishi k'aunar yarinyar sosai Alhassan ne yashigo da sallama d'auke abakinshi yak'arasa cikin perlon Yana gaisarda iyayenshi cikin farin ciki domin yanzu har d'auki yakeyi yashigo yasanesu hakan...suma cikin farin ciki suka amsa kana ammy tace alhassan kakira Yan uwanka muje pert d'in habibbty kosunje? "Aa ammy nade baro zasuje...to shikenan badamuwa yau Idan anfito masallaci inaso kayanka Mana ticket zamuje India zuwa jibi insha Allah...to shikenan Allah yakaimu ammy.. ameen ta amsa kana alhassan yafita...dubanta abbe yayi yace kinaga yanzu bawata matsalar Idan mukaje nifa banasan ciwonnan dakikeyi aduk lokacinda mukaje India.... murmushi tayi kamun tace insha Allah bakomai karka damu kaga munjima bamujeba..to shikenan Allah yakaimu...ameen ta,amsa. Acan pert d'in habibbty kuwa cike yake tab kamar yadda suka Saba akowacce Friday..Mom ce tayi shigowar karshe itada mama suka shigo suna firarsu Dan tuni mama tawarke sabida kyakkyawar kulawarda take samu agun hajiya suhaima....sallama sukayi suka shigo perlon inda yaran sukayi chaaa suna gaisarda mom d'in tasu seda duk suka gaisa Kana itama taje gun appey da habibbty tagaidasu..itako mama gun abbe taje dasauri tana fad'ar abbana I miss you domin ita Sam Bata kallonshi amatsayin suriki sabida sabonda tayidashi...shima murmushi dayakeyine ya fad'ad'a yace Miss you too my angel kintashi lpy? Ashagwabe tace lpy qalau abbana..kana takalli ammy tace momma inakwana...lpy qalau zaraah kintashi lpy? Lpy qalau tafad'a kanta ak'asa kamun tad'ago tana k'arewa mutanen perlon kallo dasukayi tsit Suna sauraron sweet voice d'inta..can ta hango Wanda take nema suna had'a Ido yasakar Mata murmushi,,,itama maida Masa tayi kana tace yayana inakwana tafad'a yadda zeji...cikin far,a jalaludeen yace lpy qalau k'anwata y kikaji Kasar tamu da dad'i? D'an murmushi tayi kamun tace eh Yaya..to masha Allah taso kiga yafad'a shima Yana mik'ewa Ba musuko tataso biyoni yace yanayi gaba...gun habibbty yace da,ita yace wannan granny d'inmu ce Muna kiranta habibbty wannan Kuma tsohon mijintane Amma yanzu nine angon shiko Muna kiranshi appey....dariya kowa dake wurin yayi hadda tsofaffin..kana appey yace aibakomai nabar maka domin nima nasamu sabuwar mata..mudai bamu gantaba cewar najeeb..ahankali mama tagaidasu kanta ak'asa..cikin barkwanci appey yace yawwa amaryata k'araso Nan yanzu ai gata kunganiko yafad'a Yana kallon najeeb din..Aiko duk aka sake saka dariya inda Al,Hussain yace tab aikwa akwai aiki jaa agabanka Idan zaka iya yiwa alyasat kwace..to wannan dai tawace sedai yanemi wata.. dukkansu dariya sukayi kana jalaludeen yajata zuwa gun abba yanuna matashi tareda gaya nata yadda suke kiranshi..tagaidashi Hakan yakaita gun kowa iyayen nasu da k'annen tareda gaya Mata sunansu dakuma matsayinsa agunsu daga karshe yakuma gunsu abbe kana yace wannan da abbe muke kiranshi please kidaure kema kirik'a fad'ar hakan Kar wata Rana kisakamu rud'ani kice Abba mud'auka abban kike nufi please wannan Kuma ammy muke kiranta kinji k'anwata...murmushi tayi kamun tace shikenan yayana insha Allah zanyi hakan..yawwa Lovely sis zo kuzauna ga antynki muhibbat wannan Kuma nusaiba..murmushi kawai tayi tazauna yayinda najeeb da Fahad suka bitada mayen kallo...sulaiman dai tuni yamaida kwadayinshi tinda yaji matar kanenshi ce Kuma gashi an aura Masa wadda yakeso muhibbat. Ahakan aka fara zubawa kowa abunci inda nusaiba se janta takeyi da fira domin mama na burgeta sosai..muhibbat kuwa se tsaki takeyi tana hararar mama ahakan har akagama cinbabunci aka kwashe kayanda aka b'ata kana kowa yakoma yazauna kamun suheil yatashi yajona computer dasuke ganawada Y'an uwansu duk Friday d'in Vedio call yashiga tareda Kira Zaid aka fara Kira domin shima yakoma gun aikinshi bugu d'aya yad'aga cikin rashin walwalarshe yashiga gaisarda mutanen perlon shima k'annenshi suka gaidashi daganan aka Kira yusif dagashi Kuma se lateep hakan sukayita barkwanci da lateep kamun akashe aka Kira alyasat seda takusa tsikewa yad'aga dafadin assalamualaikum...ai dasauri mama ta d'ago tana duban computer domin tin ranarda sukazo pert d'in mom yayimata wannan abun Basu Kara had'uwa ba ko awaya. Amsawa Abba yayi kana akashiga gaisawa dashi kamun sutambayeshi aikinshi duk ya,amsa musu kallon gefen abbe yayi Aiko idonshi suka sark'e cikin nata atare zukatansu suka buga Kuma kowa yakasa janye idonshi daga kallon Dan uwanshi kowanne da abunda yake kallo a idon d'ayan wasu irin abubuwane kefita daga idon kowannesu suna aikawa juna kallon so da k'aunar juna Wanda dukkansu Basu fahimci hakanba...magana dady ketayiwa alyasat Amma Sam bejishiba yanacan yalula duniyar love Kallon juna akayi tsakanin sadam da suhaif sekawai suka saki murmushi najeeb kuwa kamar yakurma ihu tsabar aushi hakama muhibbat datakeji kamar takashe mama...ganin kallon yaki k'arewane yasa jalaludeen cewa""bro wannan kallo haka please karka cinyemun k'anwa.. dukkansu suka saka dariya..se alokacin alyasat yafargada abunda yayi cikin sauri yakashe wayar..aikuwa suka sake kecewada dariya...cikin bak'in ciki darashin kunya muhibbat tace karya ciyeta kokarta cinyeshi wannan masifar dame tayi Kama yarinya Ido abud'e bakunya balle tsoron Allah ranarma hakan kikayi sex dashi acikin mutane ko kunya sabida tsabar karuwanci yanzu Kuma kinzo kina wani tsareshida Ido aikin banza karuwa gayyar aljan...tass tass tasss saukar marukan dataji har ukku alokaci d'aya yasata hadiye sauran maganarta..kowa dake wurin kallon mama suke wadda basusan lokacinda ta,Isa gaban muhibbat ba Amma dukkansu sunji abunda muhibbat kefad'a Kuma gabaki d'aya samarin jiran sukeyi takai karshe kowa da abunda yake Shirin yimata sekawai sukaji saukar wannan marukan. Cikin fishida tafasar zuciya mama tanunatada yatsa tace ""bara kiji ingaya Miki bariganin Ina cikin gidanku bagata narasaba balle kitozartani dakike zancen rashin kunya Kuma kece marar kunya baniba domin kominayiwa yayanki mijinane Kuma halalina bawai acikin mutaneba ko,agaban waye yazomun zankarb'eshi hannun buyu tareda bashi abunda yake muradi ataredani kallo Kuma dakike magana nakai yakallenine shiyasa yake kallona idonki Basu nunamiki dedeba domin shine yake kallona Niko nayi accept d'inshi ne kisani macenda ta,Isa takai ita namuji ke kalla Koda saurayine kuwa balle mujin aure asheko Kinga na d'aga tuta tinda har yakalleni batareda lurada cewa bani kad'ai bace awurin..sekuma abuna karshe tafad'a tanadan zagayawa tadawo dabanta sosai suna kallon juna Ido cikin Ido kana tace ""Zancen aljanu danaji abakinki narantseda izmul,a,azamu narantseda sarkinda kebusa numfashi nakarajin kalimar zancensu bibibona abakinki Sena gutsure Miki harshe..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 39&40 __"tana gama fad'ar hakan tayi fuuuu tabar wurin cikin sauri abbe yabi bayanta Yana kiranta..shiko jalaludeen kallon muhibbat yayi yace yayi Dede kinsamu dedeke wadda zata gyara miki zama..kowa awurin Baki yasaki Yana kallon diramarsu domin bak'aramun burgesu mama tayiba. Abbe na riskarta yarik'o hannunta Yana fad'ar Yi hak'uri kinji my angel karkidamu da wannan zanjen please y'arta...murmushi mama tayi tana fad'ar bakomai abbana🤭abbe tafad'a Yana dariya...shima dariya yayi ganin tasaki ranta kana suka nufi pert d'in mom yarakata sedatashiga kana yadawo. London Bayan yakashe wayar tinani yakeyi Wai miyake damunshine akan wannan yarinya abunfa yafara bashi mmki sosai shidai yasan ba santa yakeba Kuma bawata shak'uwace tsakaninsuba Amma tabbas yasan tanada matsayi me girma azuciyarshi...Yana cikin wannan tinanin sekawai abunda yafaru tsakaninsu yafara dawomai kamar yanzu abun kefaruwa wani irin zillo yaji nuclear d'inshi tayi tana haniniya acikin wando seda yadafe wurin dasauri Yana sauke numfashi.. nocking d'in office d'in nashi akayi yanaji Amma yakasa magana...anjima anayi ganin ba,ace komaiba se kawai akashigo office d'in Leamtair ce tashigo dawata tsinanniyar shiga ajikinta da,itada wadda ke tsirara banbanci kad'anne kallon alyasat takeyi dake zaune dafeda setin penis d'inshi idanuwanshi alumshe Yana saurarar sakon zuciyarshi Wani D'an iskan murmushi tayi tana takowa ahankali harta k'araso inda yake zaune bakinta takai Dede kunnenshi tana huramai iska ahankali tareda shafa kwantaccen sajenda ke fuskarshi.. bud'e Ido yayi Dasauri Yana kallonta cikin tsantsar mmki yazuba Mata ido..itako dudda tarazana murmushi tayi kawai tasake kaihannu fuskarshi ai afusace ya daka Mata tsawarda seda tafad'i cikin fishi yake nunatada yatsa Yana fad'ar a you mind? Ni sa,ar wasarkine? Yafad'a cikin k'araji Itako jikintane yad'auki rawa cikin sauri tashiga girgizamai Kai tana fad'ar I'm sorry s..bebari tak'arasa ba yakashetada Mari kamun tasake d'agowa yak'ara Mata wani cikin fishi yake fad'ar natsaneki natsani marar kamunkai irinki banza ballagaza kawai get lost yanuna Mata k'ofa cikin k'araji Aitinkamin yarufe bakinshi takwasa aguje tabar office d'in,,,alyasat kuwa rufe idonshi yayi Yana Jin haushin tab'a mishi jikidatayi Sam yatsani mace mesan mazan tsiya tsaki yayi tareda kwasar kayanshi yafita tin a muta ya yanki tk online domin jiyake kamar yankan Naman jikinshi akeyi Idan beje Dubai ba...bayan yakoma gidan wanka kawai yayi ya kwanta se bacci kocikin baccin mafarkinta kawai yakeyi..k'arfe 5pm yafarka agaggauce yashirya yabar gidan Yana zuwa filin jirgi suka tashi se Dubai. Mama kuwa tana kwance a bedroom d'inta tana chat awayarya da abbe yasiya Mata acikin wani group me suna sirrinmu bak'aramun dad'in chat d'in takejiba domin suna koyarda abubuwa dadama Wanda sukashafi aure musamman kulada muji... ""zaraah taji ankira sunanta kodata jiyo taga gimbiya halila aidasauri tamik'e tana fad'ar momma tareda rungumata tana murna...murmushi gimbiya halila tayi kamun tace zaraah..tace na,am momma yajikinki? Naji sauk'i zaraah abbanta..kinsan me zaraah? Aa momma.. ""Yauwa abunda nakeso dake kedai yanzu ba yarinya bace Kuma kinsan cewa alyasat mujinkine to kobakya sanshi kikoyawa kanki sanshi domin kizamo me biyayya agareshi sabida kisamu ribauta agun Allah Kinga dai abunda yafaru tsakaninki da wannan yarinyar d'azu to bakomai ya haddasa hakanba illa son mijinki datakeyi sabida hakan iname Baki shawara kikulada mujinki kirikeshi hannu biyu Kuma kikasance me biyayya agareshi insha Allah bazakiyi Dana sanin hakanba...mama dai na saurarar ta hartakai k'arshe nisawa tayi kamun tace insha Allah momma zanyi yadda kikace...""yawwa Yar albarka yanzu kitashi kiyi wanka kik'ara gyara kanki mijinki nanan zuwa gareki kitarbeshi hannu biyu kibashi kularda tadace kinjiko zaraah? Kai mama tad'aga alamar eh..yawwa to karb'i wannan kishanye yanzu tabata wani abun acikin roba.. karb'a tayi tashanye tasss kana tabata wani tace shimata shinye seda yashinye shima kana gimbiya halila tabata me mekamada kwayar maganin asibiti shima hadiyewa tayida ruwa kana gimbiya halila tayi Mata sallama tatafi...itako tashi tayi tashiga wanka tanata tinanin abunda gimbiya halila tace dakuma Wanda takaranta a group tana gama wankan tafito d'aureda towel a gwiywarta zama tayi bakin mirror tafara gyara jikinta Amma me kamar karta fito daga bathroom tarikajin canji ajikinta wani irin azababben feeling takeji natashin hankali k'asanta se motsi yake Mata gawasu ruwa dake zuba awurin kamar fanpo nonuwanta kuwa sunkara kunbura nipple d'inta sunyi tsini tsabida fitina wata irin Mika tafarayi tana matse k'afarta abu kamar almara wankin hula naneman kaita dare...alyasat kuwa Yana sauka yakira najeeb yazo yadaukeshi suna shigowa stet d'in yawuce pert d'in mom kaitsaye..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 41&42 __"yana shiga yaga bakowa a perlon hakan yasa ya wuce bedroom d'in mama tura k'ofar yayi yashiga tana d'uke kasan wurin mirror dafe da mararta duk tatakure kanta wuri d'aya duk tamatse kafafunta sai kuka takeyi ahankali..cikin sauri yak'arasa wurinta tare da d'ago da fuskarta dake tsakanin cinyoyinta Yana kallonta yace lafiya? Meya sameki ne? Bata bashi amsa ba sai mayarda kanta datayi domin wani fitinanne abu maganarshi da kamshin turare shi suka saukar Mata..shiko ganin tayi hakan sau kawai ya sake dagota tare da mik'ewa da,ita tsaye Yana Kare Mata kallo towel ne kawai ajikinta Kuma asama be rufe Mata k'irji sosai ba way'annan manyan nonuwan nata duk rabinsu awaje daga k'asa Kuma dakyar yarufe mazaunanta domin k'arami ne sosai wasu irin yawu Alyasat yahadiye Jin yadda penis d'inshi ke tsalle awando Kora Mata Ido yayi Yana kallonta kamun yakama kusantoda fuskarshi da tata har sunajin numfashin juna kana yafitarda tongue d'inshi ya fara lasar lips d'inta kamun yasauke bakinshi yafara Bata zazzafan kiss Aiko kamar jira takeyi itama ta caki tongue d'inshi tashiga tsotsa kamar mayya Dan slowly Alyasat yayi Jin yadda tayiwa bakinshi kamun huhun goro😂 itako batama san tayiba muradinta kawai tadenajin abunda takeji kamar zai kasheta..ganin kamar ahaukacene take Shan bakinshi sai abun yad'an bashi mamaki hakan yasa yayi yunk'urin cire bakinshi daga nata Dan ya ganta dakyau kodai ba,itabace makarantane...Aiko tak'ara rik'e tongue d'inshi tamau tana sauke numfashi ganin hakan yasa Alyasat shima cigaba da kissing din nata hakan suketa tsotsar bakin juna kamar wasu mayunwata ganin kafafuwansu naneman kadasu yasa Alyasat d'aukarta cak tare da zare towel d'in jikinta Takoma tunb'ur yadire akan bed kana yacire rigarshi da wandonshi duka ya jifar yabar boxes kawai tare da haurowa gadon yayiwa nonuwanta sahihiyar murza seda tasaki k'ara tana bank'aromaisu da kyau..shiko abun nema yasamu cakud'asu kawai yake Yana gurnani Mama kuwa mik'a tana fad'ar "washhhh ahhhhh ohhhh wayyyo ahhhhh dad'i washhh nonona k'aik'ayi yakamun ka k'aik'ayamun Dan Allah ahhhh wayyyo nonona wayyo Allah..hakan datakeyi kuwa yak'ara durmuyadda Alyasat sai kawai ya saka nipple d'inta abaki yafara shucking d'insu Yana murza Mata d'ayan Hakan yasa mama yin wani irin zillo tana fad'ar wayyooooooo dad'i ahhhhhhh washhhhh nonona zecire ashhhhhh please Dan karka Dena wlh Idan kadena mutuwa zanyi ochhhhhh ya satttt ahhhhh ohhhh my god dad'i wayyo wani abun kemun yawo aciki washhh Allah naaa sekawai tasaka kuka... duk da Alyasat ya fara fita hayyacinshi Amma hakan besa yadena mamakin abunda takeyi ba sai dai in akwai wani abun ak'asa..hannuwansa ya bari akan nonuwan nata Yana murza Mata suka nipple d'inta kana yayi kasa dabakinshi Yana kissing din duk inda yaci karo ajikinta kamun yakawo cibiyarta Yana tsotsa Yana zagayata da harshenshi ya jima sosai Yana Mata hakan kamun yayi k'asa da bakinshi yabud'e kafafunta sosai tare da Dora bakinshi akan k'ofar gindinta daketa ambaliya tare da tura tongue d'inshi ciki Yana karkad'awa Aikuwa wata,irin zabura mama tayi tana bud'e kafafunta duka tare da saka hannu tadanna kansa sosai tana fad'ar wayyooo mommaaa Zan mutu pupsy naaa wayyooo dad'i washhhh Allah naaaaa ya satttttt kaciremun abun fitsarina k'aik'ayi yakemu ahhhhhhhhh wani abun ne aciki Yana cizona wayyyo nashiga ukku zanyi fitsari ashhhhhh please Dan Allah kaciremun shiiiiiiii ahhhhhh wayyyo fitsariii sekawai tafasheda matsanancin kuka Kuma tarik'e kanshi gam2 awurin tana k'ara bud'emai k'ofar fadarta da kyau Kuma tana kuka sunjima ahakan Tak'i barima yad'ago kanshi balle yafahimci kukan me takeyi ganin Taki bashi damar tashi sekawai ya cigabada yimata salo2 da harshenshi acan acikin gindinta Yana Kuma k'ara murza nipple d'inta...itako dawani dad'i yaciyowa taji kamar zatayi fitsari hakan yasa tasake kanshi dasauri zata hantsilo tana ihu yayi sauri rik'eta wasu ruwane sufesooo daga kasanta kamar ankorosu duk suka wanke Mata cinyoyi alyasat na kallon yadda suke fita yanajin penis d'inshi nak'ara azazzalarshi kamar zata tsinke se k'ara Ware idonshi yakeyi akan k'ofar gindinta yanaji kamar yacinyeta Itako ssu sauke numfashi takeyi tanajin kasanta nata wani Sabon Abu zutt,zutt,zutt hakan yakeyimata alamar haryanzu dasaura kenan 🤔 shiko Alyasat ganintayi shiru tana mayarda numfashi sekawai yad'uko kusanta Yana kallonta kamun yabud'e baki ahankali yace please help me inaso nasamu nutsuwa dake kinji..shiru tayi tana kallonshi hakan yasa yad'ago ta tare da kama hannunta Yana k'ok'arin turawa cikin boxes d'inshi yace kinjiko kinji yadda nakoma Idan Yana hakan bazan iya samun nutsuwaba..stil dai shirun tayi domin itama bawai abun ya,isheta bane..shiko nonuwanta yake kalla jiyake kamar yayita wasa dasu har karshen rayuwarshi domin suna Bala,in d'aukar hankalinshi..yanacan Yana tunani yaji ta zare hannunta tare da dorashi akan nipple d'inshi duka biyu kana takai bakinta setin kunnenshi tana huramai iska ahankali tare da fara murza nipple d'inshi...wani irin bank'arawa Alyasat yayi Yana fad'ar auchhhhh ahhhhhh babyyy...itako se murzasu takeyi tana busamai iskar kamun tamayarda bakinta kan nipple d'in d'aya Kuma tana murza d'aya Aiko Alyasat Nishi kawai yakeyi jikinshi ko,Ina na mazari se kyarma yakeyi..kasa tayi da hannunta d'aya stil d'ayan nakan nipple d'inshi ahakan tafara shafar cibiyarshi tana murza kwantacciyar sumarda ke wurin kamun tasauke hannunta acikin boxes d'in nashi takamo nukiliya d'inshi tareda murza kan kankaciyarshi...washhhh ahhhhh ohhhh yesss babyyy so sweetttt ashhhhb yafad'a agigice Jin saukar hannunta awurin..itako ganin yadda yayi sai kawai taji tanaso tayimasa abunda zuciyarta kezugata kodan taga yazeyi Aiko tasauke bakinta daga nipple d'inshi tafara lasarshi tunda ga kan nipple d'in har cibiyarshi kamun takawo cinyoyinshi tana lasarsu da harshenta...alyasat inbanda mazari Yana zare Ido ba,abunda yakeyi kamar daga sama yaji saukar harshenta akan fatar kaciyarshi tana lasowa...Ido yak'ara warewa Yana kallonta begama tinaniba yaji tasauke bakinta duka akan kaciyar tana tsotsa tindaga sama har k'asa..wani irin Zilloooww alyasat yayi Yana bank'arawa tareda toshe bakinshi da duka hannayenshi Yana zaro Ido tareda girgiza Mata Kai domin Yama kasa magana...itako seta Tara yawu abakinta kana tadamk'i kaciyarshi tayimata wani Dan iskan tsotso cikin salo meshiga jikin duk Wanda akayiwashi wani irin shucking ne take masa metsayawa arai tareda rik'e hajiyar duka da hannayenta tana wujijjigata tareda murza 2ball d'inshi..habawa inbakayi bani wuri wanta irin karkarwa jikin Alyasat keyi Yana Jan numfashi dak'arfi kamar zeshek'a cikin fitar hayyaci yace ohhhhhhhh ya rabbi wayyyooooo dad'i wayyo washhhhhh my penissss ohhh my god so sweetttt zaraahhhhhh dad'iiiiiii ahhhhhhhhh wayyooo Zaki kasheni zaraaahhh oshhhhhh shuck meeee please zaraahhhhh shuck meee very soft zaraahhhh shuck shuck ahhhhhhhhh wayyooo don't stop babyyyy gooooo ashhhhhh zaraah I will release noww I will release ahhhhhh zaraahhh dad'iiiiiii....cikin sauri mama yajanye bakinta Yana gabda kawowa ganin duk ya haukace bai masan abunda yake cewaba. Shiko tanajin ta janye bakinta bare da takowaba sai kawai ya bita ya danne tare da Ware kafafuwanta Yana karanto addu,ar saduwa da iyali ahaukace yad'ora kan kaciyarshi akan k'ofar fadarta data jike sharkaf Yana kutsawa cikin sauri..atare suka saki k'ara itana zafi duk da be kaiko Rabin wancan ba shikona dad'i da d'imin da yaji yaziyarceshi atare suka kankame juna kamun yafara kurd'awa cikinta cikin sauri yafara akarta domin tinda yajishi cike yak'ara manta wayeshi bayaji baya gani romon dad'i kawai yake kwasa...itama mama hakance takasance domin tinda yafara cinta tamantada zafinda takeji seyakoma dad'i Wanda yakejin Yana fitomatada duk wani abun datakeyi Yana damunta acikin gindinta atare suka saki ihun dad'i suna k'ank'ame suna sambatu meshiga jikin Dan uwan tarayya wani irin Dan iskan kukan kissane alyasat keji meratsa zuciya Yana k'ara k'ank'ame mama ajikinshi jiyakeyi kamar ranshi zefita..itama mama hakance takasance da,ita domin bamazata iya misilta dad'in da takejiba Wanda Bata tab'a tinanin akwishi afuniyaba k'ara bud'emai kafa kawai takeyi Yana harka Sam sumanta aina suke inba ihu ba Babu abunda ketashi acikin bedroom d'in gabaki d'aya sungiguta juna wani irin ci Alyasat keyiwa mama me tsayawa arai gabaki d'aya katuwar penis d'inshi seta shige acikinta yasake fiddawa yamaida tana Dan gwalo ruwan dad'i wani irin ihu suka saki lokaci d'aya suna k'ank'ame juna ajikinsu kamar zasubude jikinsu susaka suna kamun sufara yiwa juna albaliya atare sukayi release tare da samun cikakkiyar gamsuwa da juna wani irin tsadadden murmushi suke yiwa juna Wanda basu san daga inda yake zuwa ba kawaidai sunji sunayin shine tare da sake rungume juna suna sunbatar duk inda sukaci karo dashi ajikin junansu kowanne be *S F*, Page 41&42 __"yana shiga yaga bakowa a perlon hakan yasa ya wuce bedroom d'in mama tura k'ofar yayi yashiga tana d'uke kasan wurin mirror dafe da mararta duk tatakure kanta wuri d'aya duk tamatse kafafunta sai kuka takeyi ahankali..cikin sauri yak'arasa wurinta tare da d'ago da fuskarta dake tsakanin cinyoyinta Yana kallonta yace lafiya? Meya sameki ne? Bata bashi amsa ba sai mayarda kanta datayi domin wani fitinanne abu maganarshi da kamshin turare shi suka saukar Mata..shiko ganin tayi hakan sau kawai ya sake dagota tare da mik'ewa da,ita tsaye Yana Kare Mata kallo towel ne kawai ajikinta Kuma asama be rufe Mata k'irji sosai ba way'annan manyan nonuwan nata duk rabinsu awaje daga k'asa Kuma dakyar yarufe mazaunanta domin k'arami ne sosai wasu irin yawu Alyasat yahadiye Jin yadda penis d'inshi ke tsalle awando Kora Mata Ido yayi Yana kallonta kamun yakama kusantoda fuskarshi da tata har sunajin numfashin juna kana yafitarda tongue d'inshi ya fara lasar lips d'inta kamun yasauke bakinshi yafara Bata zazzafan kiss Aiko kamar jira takeyi itama ta caki tongue d'inshi tashiga tsotsa kamar mayya Dan slowly Alyasat yayi Jin yadda tayiwa bakinshi kamun huhun goro😂 itako batama san tayiba muradinta kawai tadenajin abunda takeji kamar zai kasheta..ganin kamar ahaukacene take Shan bakinshi sai abun yad'an bashi mamaki hakan yasa yayi yunk'urin cire bakinshi daga nata Dan ya ganta dakyau kodai ba,itabace makarantane...Aiko tak'ara rik'e tongue d'inshi tamau tana sauke numfashi ganin hakan yasa Alyasat shima cigaba da kissing din nata hakan suketa tsotsar bakin juna kamar wasu mayunwata ganin kafafuwansu naneman kadasu yasa Alyasat d'aukarta cak tare da zare towel d'in jikinta Takoma tunb'ur yadire akan bed kana yacire rigarshi da wandonshi duka ya jifar yabar boxes kawai tare da haurowa gadon yayiwa nonuwanta sahihiyar murza seda tasaki k'ara tana bank'aromaisu da kyau..shiko abun nema yasamu cakud'asu kawai yake Yana gurnani Mama kuwa mik'a tana fad'ar "washhhh ahhhhh ohhhh wayyyo ahhhhh dad'i washhh nonona k'aik'ayi yakamun ka k'aik'ayamun Dan Allah ahhhh wayyyo nonona wayyo Allah..hakan datakeyi kuwa yak'ara durmuyadda Alyasat sai kawai ya saka nipple d'inta abaki yafara shucking d'insu Yana murza Mata d'ayan Hakan yasa mama yin wani irin zillo tana fad'ar wayyooooooo dad'i ahhhhhhh washhhhh nonona zecire ashhhhhh please Dan karka Dena wlh Idan kadena mutuwa zanyi ochhhhhh ya satttt ahhhhh ohhhh my god dad'i wayyo wani abun kemun yawo aciki washhh Allah naaa sekawai tasaka kuka... duk da Alyasat ya fara fita hayyacinshi Amma hakan besa yadena mamakin abunda takeyi ba sai dai in akwai wani abun ak'asa..hannuwansa ya bari akan nonuwan nata Yana murza Mata suka nipple d'inta kana yayi kasa dabakinshi Yana kissing din duk inda yaci karo ajikinta kamun yakawo cibiyarta Yana tsotsa Yana zagayata da harshenshi ya jima sosai Yana Mata hakan kamun yayi k'asa da bakinshi yabud'e kafafunta sosai tare da Dora bakinshi akan k'ofar gindinta daketa ambaliya tare da tura tongue d'inshi ciki Yana karkad'awa Aikuwa wata,irin zabura mama tayi tana bud'e kafafunta duka tare da saka hannu tadanna kansa sosai tana fad'ar wayyooo mommaaa Zan mutu pupsy naaa wayyooo dad'i washhhh Allah naaaaa ya satttttt kaciremun abun fitsarina k'aik'ayi yakemu ahhhhhhhhh wani abun ne aciki Yana cizona wayyyo nashiga ukku zanyi fitsari ashhhhhh please Dan Allah kaciremun shiiiiiiii ahhhhhh wayyyo fitsariii sekawai tafasheda matsanancin kuka Kuma tarik'e kanshi gam2 awurin tana k'ara bud'emai k'ofar fadarta da kyau Kuma tana kuka sunjima ahakan Tak'i barima yad'ago kanshi balle yafahimci kukan me takeyi ganin Taki bashi damar tashi sekawai ya cigabada yimata salo2 da harshenshi acan acikin gindinta Yana Kuma k'ara murza nipple d'inta...itako dawani dad'i yaciyowa taji kamar zatayi fitsari hakan yasa tasake kanshi dasauri zata hantsilo tana ihu yayi sauri rik'eta wasu ruwane sufesooo daga kasanta kamar ankorosu duk suka wanke Mata cinyoyi alyasat na kallon yadda suke fita yanajin penis d'inshi nak'ara azazzalarshi kamar zata tsinke se k'ara Ware idonshi yakeyi akan k'ofar gindinta yanaji kamar yacinyeta Itako ssu sauke numfashi takeyi tanajin kasanta nata wani Sabon Abu zutt,zutt,zutt hakan yakeyimata alamar haryanzu dasaura kenan 🤔 shiko Alyasat ganintayi shiru tana mayarda numfashi sekawai yad'uko kusanta Yana kallonta kamun yabud'e baki ahankali yace please help me inaso nasamu nutsuwa dake kinji..shiru tayi tana kallonshi hakan yasa yad'ago ta tare da kama hannunta Yana k'ok'arin turawa cikin boxes d'inshi yace kinjiko kinji yadda nakoma Idan Yana hakan bazan iya samun nutsuwaba..stil dai shirun tayi domin itama bawai abun ya,isheta bane..shiko nonuwanta yake kalla jiyake kamar yayita wasa dasu har karshen rayuwarshi domin suna Bala,in d'aukar hankalinshi..yanacan Yana tunani yaji ta zare hannunta tare da dorashi akan nipple d'inshi duka biyu kana takai bakinta setin kunnenshi tana huramai iska ahankali tare da fara murza nipple d'inshi...wani irin bank'arawa Alyasat yayi Yana fad'ar auchhhhh ahhhhhh babyyy...itako se murzasu takeyi tana busamai iskar kamun tamayarda bakinta kan nipple d'in d'aya Kuma tana murza d'aya Aiko Alyasat Nishi kawai yakeyi jikinshi ko,Ina na mazari se kyarma yakeyi..kasa tayi da hannunta d'aya stil d'ayan nakan nipple d'inshi ahakan tafara shafar cibiyarshi tana murza kwantacciyar sumarda ke wurin kamun tasauke hannunta acikin boxes d'in nashi takamo nukiliya d'inshi tareda murza kan kankaciyarshi...washhhh ahhhhh ohhhh yesss babyyy so sweetttt ashhhhb yafad'a agigice Jin saukar hannunta awurin..itako ganin yadda yayi sai kawai taji tanaso tayimasa abunda zuciyarta kezugata kodan taga yazeyi Aiko tasauke bakinta daga nipple d'inshi tafara lasarshi tunda ga kan nipple d'in har cibiyarshi kamun takawo cinyoyinshi tana lasarsu da harshenta...alyasat inbanda mazari Yana zare Ido ba,abunda yakeyi kamar daga sama yaji saukar harshenta akan fatar kaciyarshi tana lasowa...Ido yak'ara warewa Yana kallonta begama tinaniba yaji tasauke bakinta duka akan kaciyar tana tsotsa tindaga sama har k'asa..wani irin Zilloooww alyasat yayi Yana bank'arawa tareda toshe bakinshi da duka hannayenshi Yana zaro Ido tareda girgiza Mata Kai domin Yama kasa magana...itako seta Tara yawu abakinta kana tadamk'i kaciyarshi tayimata wani Dan iskan tsotso cikin salo meshiga jikin duk Wanda akayiwashi wani irin shucking ne take masa metsayawa arai tareda rik'e hajiyar duka da hannayenta tana wujijjigata tareda murza 2ball d'inshi..habawa inbakayi bani wuri wanta irin karkarwa jikin Alyasat keyi Yana Jan numfashi dak'arfi kamar zeshek'a cikin fitar hayyaci yace ohhhhhhhh ya rabbi wayyyooooo dad'i wayyo washhhhhh my penissss ohhh my god so sweetttt zaraahhhhhh dad'iiiiiii ahhhhhhhhh wayyooo Zaki kasheni zaraaahhh oshhhhhh shuck meeee please zaraahhhhh shuck meee very soft zaraahhhh shuck shuck ahhhhhhhhh wayyooo don't stop babyyyy gooooo ashhhhhh zaraah I will release noww I will release ahhhhhh zaraahhh dad'iiiiiii....cikin sauri mama yajanye bakinta Yana gabda kawowa ganin duk ya haukace bai masan abunda yake cewaba. Shiko tanajin ta janye bakinta bare da takowaba sai kawai ya bita ya danne tare da Ware kafafuwanta Yana karanto addu,ar saduwa da iyali ahaukace yad'ora kan kaciyarshi akan k'ofar fadarta data jike sharkaf Yana kutsawa cikin sauri..atare suka saki k'ara itana zafi duk da be kaiko Rabin wancan ba shikona dad'i da d'imin da yaji yaziyarceshi atare suka kankame juna kamun yafara kurd'awa cikinta cikin sauri yafara akarta domin tinda yajishi cike yak'ara manta wayeshi bayaji baya gani romon dad'i kawai yake kwasa...itama mama hakance takasance domin tinda yafara cinta tamantada zafinda takeji seyakoma dad'i Wanda yakejin Yana fitomatada duk wani abun datakeyi Yana damunta acikin gindinta atare suka saki ihun dad'i suna k'ank'ame suna sambatu meshiga jikin Dan uwan tarayya wani irin Dan iskan kukan kissane alyasat keji meratsa zuciya Yana k'ara k'ank'ame mama ajikinshi jiyakeyi kamar ranshi zefita..itama mama hakance takasance da,ita domin bamazata iya misilta dad'in da takejiba Wanda Bata tab'a tinanin akwishi afuniyaba k'ara bud'emai kafa kawai takeyi Yana harka Sam sumanta aina suke inba ihu ba Babu abunda ketashi acikin bedroom d'in gabaki d'aya sungiguta juna wani irin ci Alyasat keyiwa mama me tsayawa arai gabaki d'aya katuwar penis d'inshi seta shige acikinta yasake fiddawa yamaida tana Dan gwalo ruwan dad'i wani irin ihu suka saki lokaci d'aya suna k'ank'ame juna ajikinsu kamar zasubude jikinsu susaka suna kamun sufara yiwa juna albaliya atare sukayi release tare da samun cikakkiyar gamsuwa da juna wani irin tsadadden murmushi suke yiwa juna Wanda basu san daga inda yake zuwa ba kawaidai sunji sunayin shine tare da sake rungume juna suna sunbatar duk inda sukaci karo dashi ajikin junansu kowanne besan abunda yakejiba akan juna Amma sunsan sunajin Abu mafi girma azukantasu k'ara matseta Alyasat yayi ajikinshi kamun yakai bakinshi Dede kunnenta yace thank you so very much zaraahhh yafad'a Yana Jan sunan hakan kuwa bakaramin shigar mama yayiba..cigaba yayi da fad'ar ngd sosai kinji kinbani farin cikinda kud'i ko mulki bazasu bani ba bansanda wani Baki zan miki godiyaba kindawomun da abbena sanadinki ammyna tasamu lpy hakama kakana yadawo cikin ahalinshi sa,annan kinbani Abu mafi daraja agareki wato budurcinki ngd sosai banida abunda zance sedai nadanwama Ina Miki addu,ar fatan alkhairi dasamu aljannah madawamiya Allah yagafartawa su Abba yasa aljannah ce makomarsu..shiru yad'anyi domin duk yagaji Dan wannan zancen dayayi..itako mama wani irin dad'i takeji aranta tana amsawa da ameen y Allah..can tak'ara jiyo muryarshi Yana fad'ar hak'ik'a nima zanyi iya k'ok'arina wurin ganin na faranta Miki zank'arasa sauran rayuwata Ina Miki bauta kamar bawanki bazan gajiyaba ko kad'an gun yimiki hidima zaraahh Allah yabani ikon cika wannan alkawarin Dana d'auka kitayida addu,a please kinji matata yafad'a Yana kallon fuskarta...murmushi kawai mama tayi tana shigewa jikinshi tareda boye fuskarta akirjinshi...shima murmushin yayi Yana k'ara rungumeta sosai Yana shafa bayanta sund'auki lokaci ahakan kamun yatashi dauk'e da ita sunufi bathroom..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500₦ kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700₦ Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ *S F* Page 43&44 __""wanka yayi musu dakanshi kana yad'aukota suka fito dakanshi yashiryata shima yasaka kayanshi kana yarik'o hannunta suka fito perlon Mom dake zaune tana waya tad'ago tana kallonsu kamun tad'auke kanta..zama sukayi Yana rik'eda ita domin gani yakeyi dayasaketa tsere Masa zatayi itako mama gabaki d'aya kunya ta,isheta se sunne Kai takeyi k'asa seyanzu take danasanin abunda sukayi domin tanada tabbacin mom tajisu wannan uban ihu dasukeyi...itako mom sedata K'arasa wayarta kana tad'ago tana duban Alyasat tace""son saukar yoshe? "Wlh mom yau d'innan nasameku lpy? Yafad'a Yana murmushi. Baki mom tasaki tana dubanshi yadda yake magana bawani miskilanci yanzu se murmushi yakeyi ""humm tasauke numfashi kamun tace"lpy qalau alhmdllh ina Y'an uwan nakane ko batare kukazoba? Shiru yad'anyi nawani lokaci Shi sema yanzu yatunada basusanda zuwanshiba "tab d'ijam nashiga ukku da wancan mebakin akun yafad'a aranshi,,afili kuma seyace""eh batare mukazoba nima wani aikinne yakawoni zankom gobe insha Allah. "To shikenan Allah yakaimu goben kutasoto kuci abunci ko..to sukace sunabin bayanta,,saving d'insu tayi dakanta kana tabar wurin,,ahakan sukaci abuncinsu hankali kwance dudda Babu wata shak'uwa tsakaninsu Amma ba laifi Sundan dakeda juna,,bayan sungama cin abuncinne alyasat yace tad'auko mayafi tarakashi part d'in ammy Dana habibbty,,bamusu kuwa tanufi bedroom d'inta tad'auko mayafi kana tafito tundaga nesa yake k'are Mata kallo yadda duk takon dazatayi se jikinta ya girgiza musamman manyan nonuwanta kamar kad'asu takeyi dagangan,,hakan hartazo gabanshi tawuceshi nanma yabi bayanta da kallo d'ima d'iman d'uwawunta kamar zasu fad'o k'asa sabida yadda suke juyawa kamar tarwad'a,, dasauri yadafe hajiyarshi Jin yadda tadaka tsalle kamar zata b'alle tafito atake yaji zuciyarshi tasoka aranshi yake fad'ar ahakan zamu fita? Kenan kowa hakan yake ganinta tab Aiko bazata sab'uba Wai bindiga aruwa. "Zaraahh yafad'a cikin cool voice d'inshi.."na,am tace tana juyowa,,kallonta taga yanayi ko kiftawa Babu kamar yasamu tv murmushi tayi kamun tazo kusanshi tahuramai iska a,ido,,Aiko firgigit yayi Yana sakin murmushi,,itako gira d'aya tad'aga Mai alamar yadai? Hannunta yarik'o Yana murzawa ahankali yace ""please kikoma kisanya hijab."okay kawai tace Takoma bedroom d'inta tasawo hijab d'in kana suka fita Amma fa dudda hakan ana ganin kayan azzikinta acikin hijab d'in sabida basa b'oyuwa 😍 Part d'in ammy suka nufa ak'afa suna tafe suna firarsu ahankali jefi jefi yake D'an yimata tambaya tabashi amsa tinda dukkansu ba gwanayen surutu bane har suka isa,, bud'e k'ofar perlon yayi tafara shiga kanashima yashiga da sallama d'auke abakinsu,, dukkansu mutanen gidan suna zaune a perlon cikin farin ciki abbe yace ""Masha Allah my angel kune tafe? Ina kikaga wannan shikuma? Yafad'a Yana kallon alyasat...murmushi kawai tayi tareda K'arasawa cikin perlon yaduk'a har k'asa tace inawuni abbe. "lpy qalau alhmdllh my angel y mom d'in taku? "Tana lpy qalau."Masha Allah""inawuni ammy tafad'a tana duban ammy dake saukowa daga dining area."lpy qalau mateemah y suhaima?"Tana lpy qalau""to yy kyau hakan.. "Anty zaraah seyau inawuni cewar Al,Hassan da alhusain suka had'a baki wurin gaidata...turo baki gaba tayi tana duban abbe tace""abbe kagansuko? Ware musu hannu abbe yayi Yana fad'ar"ungonan batace batasan antynan ba bazaku Dena kiranta hakanbako? ""Kagad'ai hubbi inba shirmeba Taya yayu zasu rik'a Kiran k'anwarsu anty cewar ammy...dariya sukayi suna fad'ar to ai matar babban yaya ce.."to nak'arajin wani yakirata anty anan gidan kuga yadda Zan muku,,,tuba mukeyi little sister👏 Shidai alyasat nagefe Yana kallonsu""juyawa tayi wurin suhaif dake maganada alyasat tace "Yaya suhaif inawuni""lpy qalau sis y gidan? Yafad'a Yana murmushi. Alyasat kuwa juyawa yayi gunsu abbe Yana wani kwab'e fuska yace"abbe shikenan yanzu bakwa sonako ji yadda duk kukashareni seta wannan kawai kukeyi yadungurewa mama Kai...itako k'ara tasaki kamar wadda akayiwa wani abun tana fad'ar wayyo kaina abbe kaganshiko Duka abbe yakaimasa abaya cikinnhanzari yagoce Yana dariya..dariya duka sukamasa abbe nafad'ar wlh kiyayeni inagayama dawannan gabjejen hannun naka zakadokarmu y'a,,fuska yakwab'e tareda duban ammy yace kinganiko ammy? ""Uhmm baruwana nikam domin nima Rama matazanyi kasani.. ""Shikenan tinda duk bakwa Sona barama natafi abuna kekuwa zamu had'u ne yak'asara zancen Yana haurawa pert d'inshi,,,itako gwalo tamasa taname fiddo harshenta waje..dukkansu dariya sukayi kana sukaci gabada firarsu cikin nishad'i. *Game buk'atar litafaina kamar irinsu* IZZAR MULKI INGARMAN NAMUJI WAYE MIJiNA return TANTIRANCI BIG LADY'S *Ze iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 a WhatsApp da ita kawai Zaki iya samuna inkuma kirana kikesanyi Zaki iya Kiran wannan nomber 👉 08107829124* India Zaune take yau ma acikin turakar tsafinta tasaka wasu abubuwa agaba se surutai takeyi tanacikinyi taji ana magana a perlon ta cikin Jin haushi ta,ajiye tukunyar tsafin kana tabud'e wata k'ofar segata a bedroom d'inta cikin sauri tacire kayan jikinta kana tasauya wasu tana gamawa anaturo k'ofar d'akin,,,wata dattijuwa ce tashigo sedai wadda ke ciki tafita tsufa ga dukkan alamu k'anwarta ce..kallon yayar tata tayi nad'an wani lokacin kamun tace""didi tind'azu nazo bangankiba ashe kinaciki..eh ya,akayine? Tatambeta Kuma duk da indianci suke maganar. ""Bakomai kawai nazo nagaya mikine nayi maganada yaron ma,Isha suna,nan zuwa cikin satinnan shine nace miyadace ashirya kamun suzo se,akira y'an uwanta agayamusu domin dukkansu zasuzo harda matar alyas...tinkamun tak'arasa tadakatarda ita cikin tsawa tana fad'ar""ko kusa karki kirakowa danki fad'a masa zuwanta kibari idan tazod'in saganta kinjinagayamiki.."miyasa kike kahanne Didi Abu shekara da shekaru yak'ik'arewa wannan wanne irin abunne sekace bakekika haifi ma,Isha ba. "Banasan zancen banza zeenah kificemun dagani Kuma yadda nace hakan za,ayi muddin wani yasanda zuwanta daga cikin Y'ay'anmu narantse da babarmu sekinga abunda zanmiki taga kaiwanan azancenta tabar wurin fuuuu cikin fishi da b'acin Rai..itadai zeenah kallo kawai tabita dashi na mmkin wannan muguwar zuciyar na yayar tata..! London Yusif ne zaune aperlon Shi Yana aiki sega lateep yashigo d'agowa yayi yakalleshi Yana amsa sallamarshi..bayan yazauna yace""bro Wai Ina alyasat ne? nifa tin safe banganshiba Kuma naduba part d'inshi ma haryanzu bedawoba duba time kaga...d'agowa yusif yayi Yana kallonshi yace""kakira wayarshi kuwa? "Eh Amma Bata shiga,,cikkin mmki yusif ke dubanshi Yana tinanin Ina alyasat zeje hakan baya Basu tab'a Bari dare yayi basa tareba kokuma sunsan inda junansu suke,,,nisawa yayi kamun yace kakira sim d'in shina Dubai? Da mmki lateep yace "Dubai Kuma? Awannan Daren? "Eh mana gwada kaga domin to inazeje anan bamusaniba?,, "Hakane kuma barana Kira Amma bana tinanin Yana Dubai yafad'a tareda d'auko wayarshi yashiga Kiran layin alyasat nadubai d'in.. Dubai Zaune yake a bedroom d'inshi Wanda ke part d'in mom yanajiran mama takawo Masa coffee kamar yadda yagayawa mom d'in bakomai ajikinshi se dogon wando kwantaccen sumar kirjinshi duk abayyane da wannan mird'ad'd'in jikin nashi gaya se d'aukar Ido yakeyi..sallama mama tayi tashigo hannunta dauk'eda coffee d'inda yabuk'ata,,Yana ganinta yamik'e dasauri tareda karb'ar coffee d'in ya,ajiye a bedside kana yarik'o faffad'an hips d'inta dake tsokalemasa Ido tareda k'urawa bakinta Ido Yana kalla...itako tayi k'asa da kanta tak'ibari suhad'a Ido kamar yadda yakeso kwantaccen sumar kirjinshi take kalla domin tayi Bala,in burgeta musamman Wanda kezagayeda nipple d'inshi data cibiyarshi mmki take dama suma nafita zagayen nipple 🤔suna acikin wannan yanayinne wayarshi tayi k'ara Amma yashare seda akakira kusan sau hud'u kana yad'auka...acan b'angaren su lateep kuwa bakaramin mmki sukayiba Jin wayar tashi tashiga Yana d'auka lateep yashiga yimasa masifa nayazo duk yatada musu hankali. Mama kuwa ganin hankalinshi nakan waya sekawai tafara shafa kwantaccen sumar cikin salo dake birgeta..shiko Jin abunda take Masa yasashi fara sauke numfashi da sauri sauri yakasa cewa lateep komai,,itako ganin bece tadenaba sekawai tad'ora bakinta akan zagayayyar sumar nipple d'inshi tana lasa tareda zagayawa d'ayan Kuma tana gaya sumar da hannunta,,,hakan yasa Alyasat gantsarewa yanaturo Mata kirjinshi tareda fidda wani Dan iskan sauti me shiga jikin domin abun yashigeshi sosai dasauri yace aushhhhh shiiiiiiiiiii oshhhh babyyyy...Ido lateep yazaro Yana kallon yusif dashima idon yazaro domin wayar a handsfree take kamun yace...! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 45&46 __"kaji D'an iska wakakeyiwa wannan iskanci..kamun yarufe Baki yaji alyasat na fad'ar ohhh my god zarrahh so sweetttt ahhhh shuck my nipple very soft my sweet life don't stoppp ahhhhh..ai bashiri suka yanke Kiran suna kallon juna kamun lateep yace ""Amma lallai bro bayada mutinci muzeyiwa wannan iskancin dama abunda yakaishi Dubai kenan? yace jarabarce tamotsa...murmushi yusif yayi yace ai yakyauta kaga kobakomai yanacan yanashan dad'i yabarmuda tashin hankali ""Hhhhhh lateep yasaka dariya Yana fad'ar kan ubancan wlh doline nayi aure kwanan,,Nan.."eh gaskiya kam tinda angayama barina zakayi ai wlh dakayi aure banyiba gara amutu har liman domin garama bro dakai shiyana b'uya kaikuwa banmasan kalar naka iskancin ba. ""Kai aibakasaniba masu Baki basawani iskaci domin bakinne kawai akwai kunya Amma narantse Wanda basada Baki miskilai irinku salonsu dabanne,,cewar lateep Yana dariyar shakiyanci.. Dubai Shiko alyasat wani irin Abu yakeji lokacin dayaji mama na shucking nipple d'inshi atake notukan kanshi suka kwance Yama mantada waya akunnenshi..itako Jin abunda yake fad'a yana sambatu se abun yamata dad'i tak'ara bada himma wurin farantawa mujinta Alyasat kuwa ganin tana neman zautashi atsaye sekawai yarik'e k'ugunta da kyau Yana murza mazaunanta cikin sleeping dress d'inta masu santsi da laushi murza Mata suyakeyi Yana matse k'ugunta danashi yadda nukiliya d'inshi data,tashi tsaye k'aumun take gogar gabanta Yana nishin dad'i,,, d'ago kanta tayi tana kallan yadda yake lumshe kyakkyawan idanuwanshi yanad'an zaro harshe kad'an Yana karkad'awa tareda D'an jujjaya kanshi,,tashagala sosai da kallonshi batasan lokacinda yabud'e idonshiba kawai saukar bakinshi cikin nata taji Yana Bata wani zazzafan kiss ahaukace,,itama bayi wani dogon tinaniba tashiga maida mashi martani gabaki d'aya sun zauce domin kowannensu jarababben kanshine🤪 Ganin k'afafuwansu sunkasa d'aukarsune alyasat yad'auketa yadireta akan kujera dake bedroom d'in wani irin zazzafan romance suke yiwa junansu kowanne nema yakeyi yanunawa D'an uwansa k'warewarsa gabaki d'aya sun haukata juna cikin fitar hayyaci alyasat yatashi tsaye tareda mikarda mama yad'ora k'afarta akan kafad'arshi Dan tuni sunyi fatalida kayan jikinsu seta hajiyarshi yayi ak'ofar gidan dad'inta inda ruwan Ni,imarta yagama wanke wurin se b'ulb'ulowa sukeyi,,goga kaciyarshi yashiga Yi wurin Yana karanto addu,ar saduwada iyali Yana ya dedeta k'ofar wurin da kan kaciyarshi hakan yasa suka shiga sauke numfashi cikin sauri suna shid'ewa,,rik'o hajiyarshi yayi dak'arfi Yana gogawa Jin wani irin Abu na fisgarsu dukkansu kamun ya dannata cikin da k'arfi suka saki ihun dad'i,,, d'uwawunta yarik'e da duka hannayenshi itako tariko nipple d'inshi da hannun d'aya d'ayan Kuma tasokoshi ta wuyanshi ahakan yafara zura Mata jelar lagwadar dad'in Shi Yana chachakar k'oramarta,, wani irin dad'i sukeji tindaga yatsar kafarsu har k'wakwalwa. Ihu suka fara atare inda mama tafara kukan dad'i ahaukace take fad'ar wayyooo Dad'i ya satttttt kasakamun sosai washhhhh Allah abunka dad'iiiii bazafi wlh ahhhhhhh wayyyo suka duka nabaka kacinyeeeni please ahhhhhhh wayyyo marata wayyyo gindinaa zemak'ale a joystick dinkaa ashhhhhh yaaaa satttttt kaciremun duka wayyyooo dad'i, "Yessss yesss babyyy zanciyeee wlh wayyo Allah naaaaa ashhhhhhh ya subahanallahhhhh ohhhhhhhh y rabbi ngd dakabani wannan kogin zumar amatsayin mallakinaaa ashhhhhh zaraahhhhh I have puck youuuuu zaraahh so sweetttt your pupsy it's so sweetttt your popsy it's so honeyyyyyy heeeeee yesss babyyy I love all your body Wayyyo dad'i my sweet lifeee ahhhhhhh wayyoo Allah naaa my penis puck it ahhhhh dad'iii kibani wannan abun dad'in naki please zaraahhhhh, "Nabaka wlh nabaka dukaaaaa ahhhhhh wayyo dad'inaa"""zaraah are you enjoying? "Yess your penis it's so sweetttt yayanaaaaa,,, woww zaraah I'm very happyyyyy zarrahh aushhhhhhhh zarrahh ahhhhh I will release I will release zaraah ohhhhh my dog zaraah I will take you baby nowwww ohhhhh dad'i ashhhhhh so sweetttttttttt babyyyy ahhhhhhh suka fad'a dak'arfi atare suna k'ank'ame juna ajikinsu kamar zasubude jikinsu susaka suna 🙈 Sunjima ahakan suna mayarda numfashi kamun alyasat yakawo bakinshi Dede kunnenta yace "wow kinada dad'i my sweet life kin haukatani dayawa yafad'a Yana sakin k'ayataccen murmushi tareda manna Mata kiss agoshi..iko dunk'ulewa kawai tayi jikinshi tana murmushin farin ciki. Washe gari da safe alyasat yashirya zekoma yafito cikin shirinshi yanufi bedroom d'in mom,,Koda yashiga tana zaune tana saka sarka agaban mirror,, k'arasowa yayi kusanta tareda manna Mata kiss agoshi yace good morning Mom,, morning my son how was you night?""Am good alhmdllh.."that's good. Dan shiru yabiyo Baya kamun yayi shahadar cewa""mom zantafida zaraah please? D'agowa hajiya suhaima tayi tana Masa kallon Amma bakada kunya kamun tace "humm my son kenan jekatambayi Yaya habeeb Idan ya amunce shikenan,, "No mom kigaya Masa dakanki Allah bazebari najeda itaba..to ai shikenan seka hak'ura kaibaramadai nagayamaka ba inda zakajeda ita Kuma bazaka k'ara ganintaba seta tare gidanka kaji nagayama...Ido yazaro agiguce yace kinkasheni mom yafad'i maganar dabemasan tafitoba..itama mom idon tazaro tace nakasheka kamar Yaya? Alyasat yoshe kazama Marar kunya? Shiru yayi yaduk'arda kanshi ak'asa Yana sauraronta,,,cigaba tayida fad'in to wlh kafita idona inrufe maza katashi kakoma gun aikinka. "I'm so sorry please mom wlh Idan kikayimun katangada zaraah Zan iya mutuwa Dan Allah karkimun wannan horon narok'ek'i..Baki hajiya suhaima tasaki tana kallon ikon Allah wai yau alyasat ne kemagiya akan wani Abun lallai mace dabance..shiko ganin tayi shiru batace komaiba sekawai yaduk'a dakafafunshi ak'asa cikin sauri tatareshi Tana fad'ar haba son minene hakan sekace banamujiba shikenan kayi hak'uri katafi kamunma kadawo nakaita dakaina base lokacin yacikaba kajiko tafad'a cikin rarrashi domin taga alamar tsauri bazeyuba......shiko cikin farin ciki yatashi Yana fad'ar thank you so much my lovely mom yafad'a Yana manna Mata kiss tareda mik'ewa yanufi bedroom d'in mama,,,cikin sauri mom tace aibatanan,, "Kamarya mom? Inataje yanzu? Au baka saniba aitafara zuwa school ne tunbayan komawarku Yaya habeeb yamayarda ita..what? Yafad'a dak'arfin gaske Yana k'ara Ware idonshi.."eh abunda kaji shina fad'a tanagama fad'amai hakan tashige warta kitchen domin sunrigada sunfito perlon...shiko cikin hasala yafita tareda nufar part d'in ammy..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107829124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 47&48 __"Koda yashiga bakowa aperlon hakan yasa yanufi bedroom d'in abbe kaitsaye yanashiga ko sallama Babu yace""abbe miyasa zarrahh zatakoma school yanzu please? "To Kai baka iya sallama bane? Zakashigomun d'aki haka? To nine namaidata makaranta Kuma yanzuma tafara kasani zakazowa mutane kamar Wanda akakoro...."Dan girman Allah abbe kamun Rai wlh banaso tana fita please abbe kafiddata daga school d'innan,,,zancen banza kenan Aiko sedai kayi hak'uri domin bazaka Hana yarinya yin karatuba.....Amma abbe..kaga dakata alyasat wannan zancen kamabarshi domin karatu yanzu zaraah tafara Kuma bazata denaba harseta Kai matakin datakeso insha Allah. Shiru yayi yana kallon abbe cikin tashin hankali jiyake kamar zuciyarshi zata fito sabida kuncin dayakeji acikinta yajima ahakan kamun yajuya fuuuu yabar d'akin...abbe dai da Ido yarakashi Yana mmkin wannan Al,amareen na alyasat. Yana fitowa perlon tahad'u da suhaif Amma ko kallonshi beyiba yawuce balle har yasaran zetanka mishi maganar dayakemai...da mmki suhaif yake dubanshi kamun yashiga bedroom d'in na abbe bayan sungaisa yake tambayar abbe abunda kefaruwa yaga yayan nashi ahakan,,,abbe dariya yayi kamun yabashi lbrn yadda sukayidashi. Nisawa suhaif yayi kana yace wlh abbe kishine kidawainiya da ya sat Kuma maganar gaskiya koni nakeda Mata kamar little sister tobazan Bari tayi karatuba kodan halayyar mutanenmu,,Amma yanzu Bari zanyi maganin abun insha Allah zaraah zatayi karatu yadda takeso.. "Hakane suhaif nima nasan hakan Amma doline yayi hak'uri tayi karatun tinda shine burin mahaifanta Amma tinda kace zaka shiga lamarin to allah yabaka ikon shawo kanshi cikin sauk'i Allah yayi muku albarka dukkanku..ameen suhaif ya amsa kana yabar d'akin tareda nufar na ammy inda yasheda Mata zuwansu India sunyi hak'uri har wani watan domin wani aikin yataso musu na gaggawa shida twins,,,dudda ammy bataji dad'in hakanba Amma setace bakomai Allah yakaimu lokacin.. Alyasat kuwa Yana fita yanufi filin jirgi Babu wani Bata lokaci jirginsu yatashi zuwa London. Tindaga wannan ranar alyasat bek'ara dawowa Dubai ba Kuma ko,awaya benemi mamaba Kuma ko Kiran da,akemusu duk Friday Idan akakira wayarshi Bata shiga gabaki d'aya mama tashiga damuwa Amma Bata Bari hakan yabayyanaba,,Kuma abbe yahana kowa zuwa London wurinshi domin sunsan Yana lpy iskancine kawai tinda ana wayadasu lateep Kuma sun tabbatarda Yana lpy sedai sauyin dasuke gani atattaredashi yawan tinani rashin walwalarshi tadawo kodasuda yake sakewa yanzu becikaba gabaki d'aya yazama wani kala daban. Agefe d'aya Kuma mom nanan nashirya amarenta domin gyara na musamman sukesha dudda ance ahad'esu duka part d'inta Amma tace aa sabida Y'ar tsamar dake tsakanin mama da muhibbat shiyasa muhibbat ke part d'in anty Billy itako mama da nusaiba na part mom gyara sukesha bana wasaba domin duk wani had'i me inganci Wanda kegyara mace Shi mom kemusu fatarsu tak'ara kyau dashek'i musamman mama data kasance chocolate gawani cikana ban mmki datayi domin nonuwanta sunk'ara girma sosai hakama k'ugunta yak'ara bud'ewa sosai Wanda ko mace taganta seta birgeta balle namuji,,,,yanzu hakan shirye shiryen tarewarsu akeyi domin abbe yayiwa mama goma shabiyu ta azziki yagyara Mata duka dakunanta domin perlo ukku gareta bedroom biyar Kuma dukkansu abbe yacikasu dakaya alhmdllh Masha Allah. Yau takama Saturday Kuma yaune za,akai amare gidansu dudda cewa Babu ango d'aya Amma hakan Abbey yace akaita d'akinta se asamu mezaunawa da,ita kamun mijinta yadawo hakanko akayi bayan sallar Isha,I aka Kai kowacce gidanta dayagama tsaruwa anan cikin S,tate d'in kowacce mijinta nanan se mama kawaice batada Miji acikinsu hakan yasa aka kaita tareda wata Yar dattijo wadda bazata wuce sa,ar ammy ba sunnanta habiba suko sunakiratada baba habe,,hakan aka Kai mama bayan ankaita gun abbe yayi Mata nisiha sosai meratsa zuciya kana amik'ata d'akinta,,,,tindaga wannan ranar mama da baba habe suke zamansu inda Kuma agefe d'aya tana zuwanta school da motarta da alyasat yasiya Mata Amma fa dayaji tafara zuwa school jiyayi kamar yakwace motar😂 Suhaif yasiyowa mama niqab da sop da dogayen hijabai har k'asa tinkamun suyi tafiya yace tarik'a sakawa idan zataje school hakan zesa alyasat yad'an sauk'o inyaga tana suturta jikinta,,,hakanko yayi Mata dad'i sosai domin itama batason kallonda ake Mata dudda batasan manyan Kaya Amma hakan take daurewa tasaka sedai Idan tadawo gida tasaka kananun kayanta kana tasaka hijab tatafiyarta gun mom ko ammy ahakan har lokaci yaja sosai yanzu kusan watansu ukku datarewa Amma Alyasat bedawoba Kuma mama se cika takeyi komaina Kara girma ajikinta....zancen tafiya India kuwa haryanzu basujeba domin su suhaif Basu dawoba. London Kwance yake acikin bedroom d'inshi abun duniya duk ya isheshi yarame sosai yayi fari inbanda tinanin mama Babu abunda yakeyi gabaki d'aya yafita hayyacinshi se bak'ar zuciya..bakomai ne yahanashi komawaba yasan abbe magana d'aya yakeyi tinda yace mama zatayi karatu tofa tabbas setayishi shiko yatabbatarda duk Randa yaga wani na kallar masa Mata to sedai uwarsa tahaifi wani,,yana,Nan Yana tinaninshi kamar daga sama yaji zuciyarshi tasoka ba,abunda yakeda muradi kamar yaganshi kusada leamtair gabaki d'aya ita ake karo Masa jiyakeyi kamar zemutu Idan beganshi tareda itaba cikin sauri tamik'e tareda d'aukar kayanshi yasaka yad'auki car key yafita,,,yaranshi naganin yafito duk sukataso da hannu yadakatardasu tareda shigewa mota yafigeta atsiyace yabar gidan bezame ko,inaba se bareck inda yayi Perkin awani dan madedeci gida yafito tareda nufar cikin gidan..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 49&50 __"aperlo yasameta zaune tana waya,,tanaganinshi tamik'e tana "wow my soldier welcome tareda rungumarshi ajikinta tanasauke numfashi,,,shiko yayi shiru kawai Yana saurarenta Aranshi beji dad'in rungumar datayi masaba Amma bayajin ze,iya musanya Mata hakan yasa yakebinta da Ido kawai..hannunshi tarik'o tareda nufar bedroom d'inta dashi tana wani Shi,umin murmushi har kan bed d'inta takaishi,,bayan tazaunardashine tanufi bathroom tanashiga tad'auko wani abun da bokanta yabata tamatsa agabanta kana tafito tsirara haihuwar uwarta...alsat nad'ago kanshi yaganta dasauri yakauda kanshi zafi yakeji sosai akasan zuciyarshi Amma yakasa yimata komai,,,ahakan hartak'arasa inda yake tareda zama akan cinyarshi tana wani bankaro k'irji cikin karuwanci tad'ago kanshi tana k'ok'arin had'a bakinshi danata yakauce.""haba my soldier kiss me please. "No alyasat yafad'a adak'ile shidai besan Miyake damunshiba Amma bayajin ze,iya had'a baki da,ita...itako ganin basamun kiss d'in zatayiba kawai seta fara shafarshi tanashigemai jiki tareda rik'o hannunshi tad'ora akan madedeta breast d'inta,,,ahakan yafara shafa matasu domin baze iya k'inbin umurnintaba,,,wata irin mik'a tafara tana gantsarewa "oshh so sweet ahh tafad'a arikice,,tana cizan Baki tana fidda harshe kamar mayya. Shiko se murzamata yakeyi,,sosai leamtair kejin dad'in abunda alyasat kemata hakan yasa tad'ora hannu kan hajiyarshi dake tsaye k'aumun dama abunci take nema,,Jin hannunta awurin seda gabanshi yafad'i Amma yarasa dalilin dayasa yakasa hanata,,,shafarta kawai takeyi acikin wandonshi tana lailayawa,,,shiko se lumshe kyakkyawan idanuwanshi yakeyi...ganin yafara shiga hannun yasa leamtair mik'ewa tsaye tana haurawa akan bed d'in duka tabud'e kafafunta tana fad'ar""come please puck me ashhh...ai azabure yamik'e tareda binta yadanne Yana fidda hajiyarshi. Adede kuma wannan lokacin ne maheerah tatarwatsa kwalbar sihirinda boka yabawa leamtair med'auda wasu abubuwan tsafi aciki,,,tana tarwatsata tazuba Mata fitsarinda tazodashi na bil,adama Aiko atake kwalbar da duk abunda kecikinta suka kamada wuta. Alyasat na k'ok'arin shigar leamtair kenan yaji kanshi yasara dak'arfi seda yazabura tareda dafe kan Yana salati,,itako cikin zak'uwa tak'ara wangale k'ofar ta tanajiran taji yashiga domin sam batakulada yanayinda yashigaba...alyasat na bud'e idanuwanshi suka sauka akan fadar leamtair hakan yasa rufesu dak'arfi Yana fad'ar innalillahi wa innailaihhiraji un kamun yamik'e azabure yasako daka kan bed d'in ko kallon inda take bek'ayiba yabar gidan Yana Jin ba Wanda yatsana duniya samada wannan matar baze iya kallonta ba ahakan datake Amma tabbas duk lokacinda suka had'u seya sauya Mata kamannu motarshi yafad'a tareda figarta yabar gidan...itako cikin tashin hankali tasauko tana fad'ar nashiga ukku Dan Allah kadawo kayi wlh inbakayiba akwai matsala hakan taketa sambatu tana dafe gabanta datakeji kamar zefita sabida azabar sha,awa Kuma bokanta ya tabbatar Mata doline se alyasat yashigo hannunta zata saka wannan abun sabida doline seyayi anfanida ita inba hakaba zata samu muguwar matsala,,yanzu gashi seda aski yazo goshi yatafi yabarta.( Niko nace k'walelenki wannan kayan arzikin na zaraah ne kawai🙈😂💃) Alyasat Yana Isa gida kayanshi kawai yad'auka yanufi filin jirgi ranshi amugun b'ace kamar yayita kurma ihu hakan yakeji sabida bakinnciki.. Dubai Yau tinda safe mama taje school sedai ko minti 30 batayida shigaba tafarajin zazzab'i mezafi narufeta ganin hakan yasa Takoma gida Koda taje bata masu baba habe ba domin dataje school itako take komawarta pert d'in habibbty....bedroom dinda kecikin general perlo shitashiga takwanta domin yafi mata kusa,,,kwanciyarta keda wuya bacci yad'auketa,,acan cikin bacci taji kamar ana shafata Amma tashare seda taji abun yaki k'arewane har ananeman fidda Mata breast waje yasatabud'e idanuwanta masu dauk'eda bacci ga zazzafan zazzab'inda kedamunta,,basauka ko,inaba se anakan najeeb dake kwance gefenta Yana famar yamutsamata jiki,,,,cikin tashin hankali tamik'e azabure tana fad'ar nashiga ukku mizan gani hakan innalillahi wa innailaihhiraji un 😳 shiko janyota yayi dak'arfi tadawo Kam bed d'in Ashe tunlokacinda tadawo daga school akan idonshi domin zefita aiki kenan yaganta tadawo dama yajima idonshi nakanta.....danbe sukashigayi sosai domin gabaki d'aya tak'itsayawa shiko nema yakeyi yakaita kasa Kota yayane,,,,inbanda kuka Babu abunda mama keyi tana fad'ar natsaneka mugu maciyi Amana Ina matar yayanka zakamun fyad'e minayimakane kakeso cutaddani? Shiko kojinta bayayi idonshi gabaki d'aya sunrufe bayajin komai baya ganin komai se surar jikinta dake d'aukar hankalinshi,,,,ganin tananeman tseremashine yasashi fisgota dak'arfi tafad'i tareda dagewa yawanka Mata Mari Yana fad'ar wlh kobakyaso Sena Kashi zumarki kina wani karkad'a Mana kayan hutawarki Muna kallah kina Muna kwalele wlh yau tinda mujin naki bayaso Ni inaso Kuma Sena d'ana....itadai mama dunk'ulewa kawai tayi wuri d'aya tana risgar kuka domin k'arfinta yak'are ga zazzab'inda takeji nak'ara rufeta...shiko ganin tazauna wuri d'aya tana kuka se kawai yashiga kiciciniyar rabatada kayan cikinta,,,Amma Tak'i bashi Dama tinda jikinta adunkele yake wuri d'aya hakan yasa yafara yaga kayan dak'arfin gaske...itako tanata kuka tana Kare jikinta. Wani abun yaji anlabtamai abaya me azabar zafi kamar bayansa zetsage sabida bulalar tashiga jikinshi sosai,,,azabure yamik'e Yana waigen bayanshi abunda yaganine yasashi kurma uban ihu bashi😂(tab wayaga soja da ihu🤭) Wani wasgegen kumurcin macijine yagani Wanda duk yamahe d'akin se huci yakeyi kamar zeci Babu,,,jelarshice yadokawa najeeb abaya shiyasa yaji wannan azababben zafin,,yanzu kuwa kanannad'e Shi yayi gabaki d'aya najeeb se ihu yakeyi Amma bamejinshi,,seda macijinnan yagama nad'eshi kana yamatseshi sosai Yana karairayamai kasusuwan jiki kamun yamakashi abango yak'ara daukoshi yak'ara makashi seda numfashin najeeb yad'auke Amma hakan macijin yak'arayi akanshi,,cikin sauri mama tamik'e tareda fad'awa macijin cikin kuka take fad'ar karbarshi bibibo please karka kasheshi barshi hakanma yaji ajikinshi kodan abbana please,,,,,shiru bibibo yayi Yana saurarenta kamun yasulale daga jikinta kana yalauyeta yana Yana cinshinar jikinta alamar rarrashi...suna hakan nusaiba tayi sallama tana fad'ar anty zaraah lpy Naga kindawo Naga kincemun yau zakikai 5 a school sekuma Naga mitarki awaje? Jin shiru ba,amsamataba Kuma tanajin motsi a bedroom d'in perlon sekawai tabud'e k'ofar tashiga...habawaaa ai a 360 tajuya tana fad'ar wayyo Allah munshi ukku maciji pert d'in anty zarrahh Wayyyo maciji jama,a maciji wlh acikin s,tate d'innan gudu takeyi tana fad'ar maciji anan suka cikaroda baba habe abakin Get d'in fita gidan mam,,ai baba habe najin aice maciji Kai kamunma nusaiba tayi wani yunk'urin tuni..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 51&52 __"tuni baba habe tabanketa tafad'a d'akin megadi tana ihu tana salati zanenta ahanu,,,megadi kuwa dake tsaye Naya saka kayanshi kawai yaga tafad'o d'aki tana ihun neman d'auki tana fad'ar maciji,,,ai tunu yayi fatalida kayan hannunshi yad'auko reshow yawatsodagudu yayi yanyar fita Yana Ina macijin jama,a kutare maciji,,,duk Wanda yaganshi dagashi se boxes yasaka wuyan Riga be idasakata dukaba kumaga reshow ahannunshi kawai akwasa aguje...baba habe kuwa nacan yabaro d'aki datura kanta cikin kwadon kayanshi masu datti tab'oye. Nusaiba kuwa part d'in ammy tanufa tana ihu tinkamun tak'arasa tahad'u da sadam da suheil zasushiga pert d'in habibbty,,,cikin sauri suka tareta suna tambayar lpy? Amma takasa fad'ar abunda zasu fahimta maciji kawai take fad'a seda suheil yasauke Mata Mari tukunnah tanutsu kana tayi musu bayanin inda taga macijin tana gama fad'a abbe nafitowa hakan yasa suka nufi part d'in na mama dukkansu har dady da fitowarshi kenan yagansu zasu shiga yabisu. Bedroom d'in da mama take suka nufa tareda jagorar nusaiba,,,Koda suka bud'e d'akin duk seda suka razana ganinta sume jikin maciji yakura Mata Ido Yana kallo gakuma najeeb kwance agefe kamar gawa.. "Innalillahi wa innailaihhiraji un 😳 abbe da dady suka had'a baki wurin fad'a yayinda suheil da sadam suka had'iye wasu miyagun yawu suna zare Ido. Shiko bibibo ganin abbe yasa yafara zare jikinshi daga mama kana yakoma gefe tareda komawa rabinsa mutin rabinsa macijinshi kana yafara magana kamar""habibullah gazaranan Rai ahannun Allah wannan mutin yacutadda ita bedubi dangantakar dake tsakaninshi da mujintaba bekuma dubi darajar aureba hakama beragawa cikin jikintaba yake k'ok'arin ketamata haddi,,shiru yad'an nisa kana yace narantse da Wanda rayuwatake hannunshi Idan wani abun yasamu zaraah bawanda zanbari acikin ahalinshi..Yana gama fad'ar hakan yab'acegamab tareda mama. Su abbe kuwa gabaki d'aya sun shiga shuck najin kalaman maheer,,,mihakan kenufi badai najeeb keson yiwa zaraah fyad'e ba? Kuma yanzu zaraah cikinedfik a ita? Kowannensu tinanin dayakeyi Daban..kamun suduba Inda mama ke kwance yaga wayam Ido yazaro Yana fad'ar subahanallah innalillahi wa innailaihhiraji un 😳 badai yatafida itaba?🙆‍♂️ Yafad'a agigice,,,hakan yasa duk sukadawo hayyacinsu,,inbanda salati da taslima Babu abunda sukeyi kowa yayi jugum anrasamecewa komai sund'au kusan minti 40 ahakan kamun suheil yace""abbe muduba najeeb d'in inaga Yana Raye mukaishi asibiti please kamun asan abunyi. ""Babu inda za,akaishi suheil kibarshi anan ai duk tsun,tsun dayaja ruwa toshi ruwan kandoka,,,muryar dady tadoki kunnensu...shiru kowa yayi ankasa me cewa komai inbanda gumi ba,abunda sukeyi musamman abbe da dady can abbe yace suheil kud'aukoshi muje asitibitin Yana gama fad'ar hakan yamik'e tareda cewa dady muje,,,Baki yabud'e zeyi magana yad'aga Masa hannu taredayin gaba dady dasu sadam nabiyedashi abaya ahakan har suka fita Perkin space suka sakashi amota kana sukabar gidan. Suna fita momar Ameer nashigowa dayad'auko alyasat daga filin jirgi cikin mmki sukabi motar dakallo kamun alyasat yace wani abunne Ameer yace""ya satt kamarfa dady ne da abbe Kuma hadda wani akwance kowaye? Shiru yad'anyi kamun yace nima Naga hakan bisu muga mikefaruwane...okay kawai Ameer yace tareda juya motar yabi bayansu abbe....asibiti suka nufa suna zuwa aka karb'arshi tareda shiga emergency room dashi,,,anashiga dashi motarsu alyasat na,isowa hakan yasa suka maramusu baya,,, suheil natsikayosu yace,,, shikenan abbe wlh ya sat yadawo gayanan yazonan...what??? Abbe yafad'a dak'arfi Yana waro idonshi waje""wlh kuwa abbe sune shida Ameer cewar sadam. "Wayagayamasa abunda kefaruwa?? Muma bamu saniba abbe Amma bana tinanin sunsan Mike faruwa sedai Idan ganinmune sukayi sukabiyomu...kamun abbe yabawa sadam amsa suka k'araso wurin shidai dady bece komaiba....gaidasu sukayi kamun Ameer yace dady mikefaruwane kukazo waye ba lpy? "Wayefa bancin wannan tsinan..."kul karka kusku naji ka,aibatashi wlh kaji nagayama abbe yakatse dady cikin bacin Rai kamun yacewasu alyasat bakomai najeeb ne ba lpy shine mukazodashi. Shiru duk sukayi suna tinani aransu miyasa dady kesan tsinewa najeeb? Miyasa abbe yakatseshi? Ganin bame Basu amsa yasa duk sukayi shuru suna jiran abunda Dr zece. Seda akayi kusan awa biyu ba likitan dayafito secan wani yafito tareda cewasu abbe susameshi a office,,,bamusu kuwa sukabishi,,,bayan sunzauna yace "Amma gaskiya alhaji yaronku yayi mugun rauni awannan had'arin dayayi yasamu karaya kusan 8 ajikinshi Kuma yabugu sosai Amma insha Allah munasaran zesamu lpy..."innalillahi wa innailaihhiraji un kawai abbe kememetawa yayinda sauran gabaki d'aya hankalinsu yatashi,,godiya sukayiwa Dr d'in kana sukafito...cikin sauri Ameer yace abbe had'ari Kuma yoshe najeeb yayi Wannan mummunan had'arin? Yanzufa zuwanmu gida kenan mukaga zakufito ya satt koshiga gida beyiba ballemuji mikefaruwa please kugaya Mana Dan Allah. "Banasan yawan surutu Ameer kuje gida yasamu yahuta muma gidan zamuzo yanzu za,abar suheil taredashi kafin mudawo, "shikenan abbe yafad'a taredayin gaba yacimma alyasat datuni yayi gaba abunshi,,,gida suka nufa dukkansu inda alyasat yayi part d'in mom kaitsaye yayinda dady da abbe sukanufi pert d'in Abba suna Kiran Abu awaya domin wannan zancen nasune kawai. Alyasat kuwa Yana shiga yasamu mom zaune aperlo tana kallo,,,cikin farin ciki tace""eyeee lalemarhabin da D'an gudun hijira son kagama fishin damu kadawo? "Murmushi yad'anyi kamun yace nifa mom bafishi nakeyi dakuba kawai aikine yamun yawa,, "eh ba shakka aiki kuwa humm kaide kasani Amma dai wannan abun dakayi baka kyautaba Sam."I'm so sorry please mom insha Allah bazan k'araba yafad'a ashagwabe,, murmushi kawai hajiya suhaima tayi batace komaiba,,shima shuru yayi dukkansu bawanda yak'ara cewa komai secan alyasat yace baranaje mom please kibawa zarrahh coffee takawomun yafad'a yanashirin barin perlon domin ak'agare yakeda yaganta...cikin sauri mom tace aibatanan tana d'akinta kasameta acan..wani irin k'ayataccen murmushi yasaki tareda shafa sumar kansa Yana fad'ar thank you so much my mom tareda juyawa cikin sauri yanufi gidan nashi..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 53&54 __"abankin get yahad'uda megadi yadawo Yana rabon Ido da reshow d'inshi ahannu se mazurai yakeyi Wanda dagani zakasan atsorace yake,,,da mmki alyasat ke kallonshi ganin bemaluradashiba yasa yanufi indayake,,Yana kaiwa dab dashi me gadinajiyowa arazane yatuma gefe tareda daga reshow d'inshi ankama macijinne? Ganin alyasat ne yasa ya,ajiye reshow Amma fa bedena mazuraiba,,,duban tsab alyasat yayi masa kamun yace "maciji a,Ina? Kaketa wannan mazuran. "Anan gidan wlh Sr macijine aciki..a,Ina kaga maciji acikin gidan? "Agun baba habe naji."baba habe Kuma alyasat yameme aranshi kamun yace "okay Ina baba habe d'in?"nima bansan Ina tayiba sedai ko tana d'akina..zaro Ido alyasat yayi yace dakinka Kuma tareda nufar d'akin namegadin Aiko Koda yashiga yahango bayanta ga Rabin jikinta duk acikin kayan datti..Kuma ahakan jikinta se karkarwa yakeyi "Baba habe lpy wai? Yafad'a da D'an k'arfi yadda zataji..Aiko tataso atsorace tana fad'ar wayyo Allah na ankashe macijinne nusaiba? D'an tsaki alyasat yaja domin sunfara bashi haushi Ad'an hasale yace Wai wanne macijine kuketa magana akai? Ina magana se shirme kukemun.."wlh yaron manya(domin hakan take kiranshi tin Yana yaro) machine a bedroom d'in zaraah nusaiba ce taganshi...aibebari tak'arasa ba yakwasa aguje yanufi cikin gidan kaitsaye bedroom d'in dake sama yahaura Yana fad'ar sweet life..sweet life..sweet life..zaraah kina inane zaraahh,,,hakan yaketa faman doka Mata Kira yafad'a wannan bedroom inbegantaba yashiga wannan har yaduba kab way'anda ke sama batanan hakan yasa yadawo k'asa nanma batanan se jini kawai dayagani awarwatse a d'aya bedroom d'in inda bibibo yadaki najeeb jininshi yad'an baltsa shine yagani,,,shiru yayi yanabin jinin da kallo kamun yasake fitowa agigice yasamu baba habe da me gadi still suna inda yabarsu...ko kallon inda suke beyiba yanufi kidan nusaibar sedai itama batacan. Gaba d'aya duk inda hankalin Alyasat yake yatashi gabanshi se fad'uwa yakeyi,,,cikin sauri yakoma part d'in mom inda yabarta itama anan yasameta ad'imauce yake fad'ar mom zaraah batazonanba??? "Lpy Mike faruwa ne naganka hakan? Batazoba minene yafaru? cewar mom tana mik'ewa tsaye juyawa yayi dasauri Yana fad'ar Bata giidanta wai anga maciji anan Kuma hadda jini a gidan..bayansa mom tabi suka nufi part d'in ammy inda suka samu tana kitchen Amma tinda shigarsu alyasat kefamar Kiran zaraah kamar zetsaga gidan,,,fitowa ammy tayi Tana tambayar lpy,,Amma kojinta bayayi domin ya haura sama se mom cetayi Mata bayanin abunda taji daga bakinshi. "Ikon Allah wlh kuwa batazonanba..to Ina zataje kotanagun habibbty mom tafad'a Dede lokacinda alyasat kesaukowa hakan yasa yanufi part d'in..canma dai zancen d'aya ne batacan Zaid dashima jiya yadawo gida yace "bro kakira wayarta kuwa? Se alokacin Kiran wayar yazo musu domin Sam kowabekawo cewa akirata awayaba..cikin sauri yadubi mom tareda narke fuska kamar zeyi kuka yace please mom kikirata Mana..se lokacin mom tatab'e baki tace "au ashema bakada contact d'inta duk kawani d'agawa mutane hankali..kamar zeyi kuka yace please mom balokacin wannan bane Dan Allah Kira muji,,bareda Takoma cewa komaiba takirata Amma bugun duniya tayi wayar nashiga sedai ba,ad'agawa hakan yak'ara tadawa kowa hankali awurin anacikin hakan Sega nusaiba tafito daga bedroom d'in Abbey tana gaba D'an tsohon nabayanta domin ita acan taje b'uya,,,alyasat naganinta yatuna abunda baba habe tace Masa na nusaiba ce taga macijin Aiko azabure yamik'e segashi agaban nusaiba hannunta yarik'o kamar bashiba yace sis please Ina zaraah? ance kece kikaga maciji agidanta dagaske ne? ""Eh ya sat wlh maciji gudan rusheshe nagani yakanannad'e ta itako se kuka takeyi Kuma Yaya najeeb ma yagani domin har suma shima yayi sabida naganshi ad'akin shima.."what? najeeb? Wanda akace yayi had'ari yanzu hakanma Yana hospital. "Innalillahi wa innailaihhiraji un suka shiga nanatawa kamun suyi wata maganar segasu abbe sunshigo perlon ganinsu atsaye cirko cirko yasa jikinsu abbe yayi sanyi dudda meeting d'inda sukayi a part d'in Abba abbe yace Kar,fitarda maganar Amma yazama doli alyasat yasan gaskiya cewar dady aranshi. Dubansu Abu yayi yace ku kuwa lpy duk kukayi wani iridaku? Yatambaya kamar besan abunda kefaruwa ba.""wlh zaraah ce aketa nema ba,agantaba Kuma ga abunda nusaiba tace tagani a part d'inta dazu mom tafad'a cikin alhinin abun..dukkansu mazan seda gabansu yafad'i cikin dakiya abbe yace "eh to ai Dan anga maciji tareda zaraah ba,abun ad'aga hankali bane tunda kowa yasan wacece zaraah.."to Amma fa ba,agantaba abbe alyasat yafad'a kamar anfisgo maganar daga bakinshi kana yace Kuma mi najeeb yajeyi a part d'inta har abunda yafarudashi yasamai dudda kunce had'ari yayi Amma.."ya,Isa alyasat abbe yadakatardashi cikin tsawa kana yace miye ruwankada zaraah da har zakazo kanamun wannan tambayar? kana buk'atar tane katafi kabarta sabida wani banzan dalilinka? Ba,akaratu Kai kayi? Kuma kowacce mace dake karatun wani mummunan abun kaji yasametane? Wato tunda nace se zaraah tayi karatu shine katafi kabar Mana gida ko awaya baka nemanta kamar wani laifin tayima seda tayi wata biyu agida baka dawoba har lokacin tarewarsu yayi tatare baka dawoba yanzu tsawon watansu ukku ad'aki itaba muji ahannunta sabida bakaine kakawomin ita kace kanasoba nine na aurama ita baraka nunamun iyakata shikenan ngd ahakanma ka kyauta wlh Koda Y'an uwan zaraah Basu d'auketa ba nisena d'auketa daga gareka ai yanzu seka koma inda kafito domin zaraah ma Takoma inda tafito,,Yana gama fad'ar hakan yajuya zebar perlon cikin matsanancin tashin hankali alyasat yarik'o kafafunshi tareda zubewa ak'asa Yana girgizawa abbe Kai yama kasa magana se idanuwanshi dasu ciko tab da k'walla. Shiru kowa yayi ana kallonsu kafin yafara magana cikin muryar kuka yace ""abbe kayimun Rai Dan girman Allah katemakeni kayafemun wlh Allah inasan zaraah Kuma bantafi Danna tozaltataba na kaurace matane domin bazan iya jurar ganinta tana yawon zuwa school ba zuciyana zata iya bugawa wlh muddin Naga wani namujin na kallarmin Mata abbe zaraah itace rayuwata ayanzu bazan iya samun sukuniba Idan Bata taredani Dan darajar Allah abbe katausayamun kagayamun Ina matata take nayima alkawarin hakan bazata k'ara faruwaba wlh abbe Ina Santa sonda bantab'a tinanin zanyiwa wata ya maceba aduniya abbe zaraah rayuwatace karka rabanida farin cikina,, yak'arasa maganar Yana zubda hawayen idonshi Rik'oshi Abba yayi yarungumeshi Yana shafa bayanshi kamun yace kayi hak'uri alyasat insha Allah bawanda zerabakada matarka ka kwantarda hankalinka zaraah tana hannunda baze tab'a cutarda itaba har abada sedai ganintane kawai zemana wahala ayanzu nasan ko Wanda yad'auketa bawaidan yarabaku bane sedan b'acin Rai na abunda yasameta shiyasa yayi hakan,, "Miyasameta abba? Waye yad'auketa? Aina yakaita miye Alamarta dashi daze d'aukarmun mata? "Bakomai alyasat kanutsufa bawanine yad'auketa ba face maheer Kuma ze maidatane kadena wannan zancen please "Anyi yunk'urin cutarda matarkane shiyasa maheer d'in yad'auketa domin abunda yayi shine Dede dadai wancan ya,aikata abunda yayi niyya gaya sud'auket,,,dady yafad'a cikin takaici. "Wai miyake faruwa ne hakan kuketa wasu zantukanda bamu ganeba kuyi Mana bayani yadda zamu fahimta Mana Miyake Shirin faruwane? Cewar Abbey Yana duban yaran nashi.."bakomai Abbey bawani abun bane dama najeeb ne bashida lpy shine Kuma...'' Yaya Jameel kafad'a Masa gaskiya kawai cewar dady kana yamaida dubansa gun Abbey nasu yazayyane Masa komai tundaga AtoZ,,,ai tun lokacinda dady yafara magana alyasat yayi mutuwar tsaye tinani yake aranshi yanzushi najeeb ze,iya ciwa Amana yakusanci matarshi? Amatsayin Shi na k'annenshi? Ana nufin zaraah nad'aukeda cikinshi? Kuma yanzu mutanenta sud'auketa duk sabida najeeb? Hawayenda yakeyine yanema yarasa jiyake kamar ana hasa masa wuta ajiki,,,gabaki d'aya mutanen dake perlon inbanda salati da jimami Babu abunda suke. Wani irin tafasa zuciyar alyasat keyi jiyake kamar taje asibiti yak'arasa najeeb har lahira..cikin hasala da bak'ar zuciya yajuya tareda barin perlon,,cikin sauri Abu yamara Masa baya..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 55&56 __"a Perkin space yacimmasa Yana k'ok'arin bud'e mota yashiga,,rik'o hannunshi abu yayi hakan yasa yajiyo da azabar k'arfi tareda d'aga hannu zekai duka kawai seyaga Abu ne hakan yasa yamayarda hannunshi Yana zubamasa rinannun idanuwanshi dasukayi kamar wuta...shidai Abu hannunshi kawai yarik'o tareda juyawa dashi zuwa part d'in ammy yakaishi har bedroom d'inshi kana yad'auko ruwan sanyi yabashi amma yak'i Sha seda Abu yayi da gaske kana yad'ansha ruwan Kuma cikin ikon Allah zuciyar tad'an fad'a,,,ganin Yana sauke numfashi ahankali tareda lumshe kyakkyawan idanuwanshi yasa Abu rik'o hannunshi yace "alyasat,,d'agowa yayi ya kalli Abu batareda yace komaiba hakan yasa Abu cigabada magana. "Inaso kazamo me d'aukar k'addara me kyau ko akasinta alyasat abunda yafaru yarigada yafaru bawanda ya,Isa yacanja wannan k'addarar Kuma dakafita Ina zakaje awannan halin? Nasan baze wuce asibitiba gun najeeb Kuma kaga halinda yake ciki shin K'arasashi zakayine? Komi mazaka Masa aibazemasaniba bazamu hanaka hukuntashiba dudda cewa yakarb'i hukuncin daya dace Amma kabari yasamu lpy tukunnah Kuma kasani wannan abun dayafaru kama kanada hannu aciki domin dakanatareda matarka ba yadda za,ayi wani namujin yayi k'ok'arin aikata hakan agareta Kuma ka godewa Allah ba abunda yafaru tsakaninsu domin duk Wanda yabijirewa umurnin iyeye tofa seyaga abubuwa marasa dad'i arayuwarsa dudda baka fito fili kace bazakabi umurnin habeeb ba Amma yadda kayi yanuna bazaki biyayya akan umurninsaba sabida hakan kurik'a kiyaye duk wani abunda iyaye zasu umurceku Koda kuwa bakwaso domin samun kwanciyar hankali arayuwa,,,Dan shiru Abu yayi kamun yace yanzu inaso kameda hankali wurin addu,ar Allah yamaida maka matarka lpy tareda abuncikinta batareda wata matsalaba kajiko? Girgiza kansa kawai yayi alamar yaji d'in domin yadda yakejin zuciyarsa bayajin ze iya magana Kuma tabbas jikinsa yayi sanyi yasan duk abunda Abu yafad'a gaskiya ne seyanzu yake danasanin beyewa zuciyarsa dayayi harya aikata hakan,,,tashi yayi yashiga bathroom tareda d'auro alwala yafito yashinfid'a sallaya ganin hakan yasa Abu mik'ewa yafita shiko yashiga jero nafilfili tareda nemawa kansa da Marta sassaucin abunda kedamunsu dakuma fatan Allah yasa su hak'ura sumaida masa matarsa. Part d'in habibbty kuwa alyasat nafita abbe yacewa dady kaga abunda yasa nahana agayawa alyasat wannan zancen yanzu gashi ai kafad'a..sudai duka matan sunshiga sabon tashin hankali da mmkin wannan Al amarin dayakutsokai acikin ahalinsu daga wannan se wancan,,,,appey kuwa fad'a sosai yayiwa dady akan fad'ar wannan abun dayayi agaban alyasat daga Nan Kuma ya,umurci kowa da abar zancennan Kuma sudage da addu,a acikin wannan abun ko Allah zekawo sauk'in Shi daga hakan suka d'unguma zuwa asbiti gun najeeb Amma Banda dady. Bibibo Yana fitada mama bedireta ko inaba se masarautarsu turakar gimbiya halila yayi Mata bayanin komai dake faruwa,,Aiko fad'a sosai gimbiya halila tayi masa akan d'auko ta dayayi koba komai hankalin abbe zetashi sosai tanuna Masa b'acin ranta sosai inda tace doline yamaidata gidan mujinta tana gama fad'ar hakan takira maheerah tazo tabata temakon gaggawa tunda asome take,,,bayan maheerah tazo tayiwa mama duk wani abunda yadace Kuma ta tabbatar da cikinta besamu wata matsalar ba yanzuma yashigo 6 month (kenan dai tin had'uwar su tafarko wannan cikin yasamu kenan🤔) Umurni tabashi cewar maza yamaidata Amma yakaita part d'in ammy,, mik'ewa yayi ze d'auketa kenan wani bafad'e yace suzo dukkansu me martaba nasan ganinsu domin lbr yakaimasa cewa maheer yashigoda wata bil,adama acikin masarauta. Hakan yasa yad'auketa duk suka nufi turakar memartaba d'in inda suka samu har mahaifiyarsu nacan,,,bayan sungaisaida iyayen nasu maheer yakwantarda mama dake bacci agefe. Kallonsu duka memartaba yayi Yana nazarinsu gabaki d'aya dukkansu sunshige gashi kamar Muna fukai,,cikin dattako me martaba yafara tambayar maheer miye had'inshida mama yace kodai "abunda nake hanakune kuka fara maheer cutadda nak'asa daku? Shin banhanaku shiga jikin bil,adama ba balle har kuzama silar wata cutarwa agaresu? D'agowa maheer yayi dasauri Jin abunda mahaifin nasu yafad'a cikin girmamawa yace "wlh memartaba bahaka bane Babu abunda ke tsakanina da wannan yarinyar se alkhairi Kuma bamani kad'ai ba hadda Y'an uwana da cutarda ita zanyi bazan Bari ahalina susanda itaba hasalima temakonta mukeyi kumafa tanada aure, "Aure? Kuma kad'aukota? Cewar memartaba ahasale kana yace wannan wanne irin temakone Wanda bazayimatashi aduniyarsuba? Wannan karon gimbiya halila ce tayi magana cikin girmamawa tafarabawa mahaifin nasu lbrn komai dayashafi mama tinda had'uwarsu da mahaifiyarta alokacinda zata haifeta hai izuwa yanzu abunda yafaru maheer yad'aukota seda takai karshe kana tace Muna neman afuwarku mahaifanmu abisa b'oye muku wannan Al,amari damukayi. Gabaki d'aya wurin yayi tsit bame cewa komai harna tsawon lokaci kamun memartaba yanisa Yana fad'ar tabbas kuntemaki way'annan bayin Allah Kuma tinda daniyar temako kukayi sabida Allah bazan hanakuba sedaima na k'arfafa muku Amma fa kasani maheer kayi kuskure nad'aukar matar wani koba jinsinku d'aya ba kaide namujine itako mace sabida hakan kadena tab'ata kasani cewa haramunne amusulunci duk abunda yafaru karik'a saka Y'an uwanta Mata kajiko? "Insha Allah memartaba baza,ak'araba,,,yawwa Allah yayi maku albarka yanzu halila kimaidata gidan mujinta kinjiko..."aa ranka yadad'e baza,ayi hakanba Koda wancandaya nemi keta Mata haddi yayi kuskure shima mijin nata akwai nashi kuskuren sabida hakan gaskiya baza,amaidata yanzuba seyaji ajikinshi sedai abunda zance anan shine raunida maheer yayiwa wancan yaron tabbas Idan likitocin duniya zasu taru baze warkeba kokamanta yadda hannun maheer yakene? Shiru memartaba yayi Yana tinanin wannan gaskiya ne abunda tafad'a d'aga Kai yayi yace"ban mantaba tabbas indai jinsinsune baze warkeba Amma aike Zaki iya yimasa maganin daze warke acikin mako d'aya,,shiru mamarsu maheer tayi tana kauda kanta agefe,,ganin hakan yasa memartaba yayi murmushi domin yagano bazatayi bane cikin rarrashi yace haba uwar gidana Kuma amaryata maman gimbiyarmu da twins ketemaka kodan kitaya yaranki aikin ladanda suka d'auko Kuma kigyara b'arnarda yaronki yayi Dan Allah... murmushi tayi Jin yadda yake Mata magiya kana tace shikenan zanyi insha Allah,,yawwa kokefa cewar memartaba kana yace gimbiya halila takai mama turakar mamarsu domin karta farka taga wani abun da ze tsoratata,,kana yace Kuma duk wani abunda kan iya tasowa karsu tunkareshi su kad'ai susanar dashi zeyi abunda yace,,dahaka ya sallamesu kowannensu yatashi cikin farin ciki hakan gimbiya halila takai mama d'akin mamarsu Kuma tazauna tareda ita. Bayan kwana biyu da faruwar hakan kowa acikin wannan family Yana cikin damuwa musamman alyasat daya koma kamar wani marar lpy bayaci baya Sha sedan abunda ba,arasaba gabaki d'aya yazama wani kala kallo d'aya zakayi Masa kasan cewa Yana cikin tashin hankali duk yafita hayyacinshi..mom ma tadamu sosai itada ammy dusu umma anty Billy ma tadamu tunda D'an tane yayi wannan aikin Kuma Bata goyi bayanshiba hasalima kuka tayi sosai Akan wannan abun daya aikata, Anacikin wannan halinne su suhaif da twins suka dawo yadda zukasami ahalinnasu yayi Bala,in d'aga musu hankali Kuma tambayar duniya sunyi Ank'i gaya musu Mike faruwa kawai ance musu zaraah ta b'ata...jalaludeen ma yazo dayaji abunda kefaruwa domin shikam abbe yagaya masa komai acewarshi shine yayan zaraah doline yasan komai gameda ita,,,hankalin jalaludeen bakaramin tashi yayiba hakan yasa yad'auko hutu yadawo gida..yusif da lateep ma sunji suma suheil ne yagamusu Amma bancin way'annan bawanda yasanda wannan abun dukan s,tate d'in. Gimbiya halila Kulawa ta musamman take bawa mama itada mahaifiyarsu da maheerah,,hankali kwance mama kerayuwa acikinsu kamar acikin jinsinta domin dukkansu kallon mutane take masu,,agefe d'aya kuwa takullaci alyasat sosai domin aganinta shine yajamata wannan tozarcin agun k'annenshi shiyasa kozancenshi batasonji yanzu kusan 3 week kenan tana zamanta abunta,,,yaune mamarsu tashirya zataje asibiti gun najeeb inda gimbiya halila zatayi Mata jagora maheerah kuwa tazaunada mama,,a hakan suka shigo asibiti tareda zugar hadimanta..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 57&58 __"d'akin da najeeb yake suka nufa Koda sukaje gimbiya halila tafara shiga domin su abbe naciki da jalaludeen se suhaif da yusif dakuma lateep,,sallama tayi tashigo da siffar da suka santa dashi,,,cikin girmamawa suka gaisada mutanen wurin kamun tace su D'an koma gefe mahaifiyarsu zata shigo Amma bazasu gantaba. Hakako akayi duk suka koma gefe kana tashigo tareda zugar hadimanta,,kusan gadon najeeb taje gimbiya halila na biyeda ita sedai su mutanen d'akin basa ganin kowa se gimbiya halila dake magana da mahaifiyar tasu tana Mika Mata wasu abubuwan itako tanayiwa najeeb d'ori Idan tatab'a wani gun seyadanyi ihu wani wurin Kuma tayimasa lpy qalau ahakan hartagama kana tashafa Masa magani kana tawuce zasu bar d'akin tana bawa gimbiya halila wani magani tace arik'a shafa Masa Kuma bayan kwana biyu atadashi tsaye,,,abbe gimbiya halila tabawa tareda yimasa bayani kana tajuya zata tafi,,,godiya sosai Abu da Abba suka mata hardasu jalaludeen tareda mik'a gaisuwarsu ga mahaifiyarsu,,murmushi kawai gimbiya halila tayi zata fita cikin sauri abbe tace"gimbiya Ina y'ata? "Tana lpy qalau,,Masha Allah Dan Allah kuk'ara hak'uri akan abunda yafaru Kuma kigaidamun ita,,,karka damu habibullah ai k'addace Kuma nasan Kuma hakan baze muku dad'i ba kawai abunda akariga aka tsara zefarune sedai Allah yakiyaye gaba zaraah kuma insha Allah zataji,,,ngd sosai Allah yasaka muku da alkhairinsa,,ameen y Allah. Cikin sauri yusif yace please Dan Allah Ina nemawa D'an uwana alfarma awurinku Dan Allah kuyi hak'uri kudawo Masa da matarsa wlh shima yayi nadamar abunda yayi Kuma na tabbatar bazekara aikata wani abun makamancin hakanba please & please,,,hakene gaskiya cewar lateep kana yacigabada fad'ar wlh da alyasat yasan inda zeganku datuni yaje dakanshi yabaku hak'uri domin kubashi matarsa domin itace farin cikinsa Kuma wlh Allah Yana santa kuduba lamarinnan Dan girman Allah...shiru gimbiya halila tayi duk tana sauraronsu seda suka gama kana tace ""To gaskiya wannan zancen ba,ahannuna yakeba danikeda ikonyin hakan wlh datuni zaraahh ko kwana d'aya bazatayi awurinmuba sedai yanzu nima banada wannan ikon nadawo da ita domin zancen yanagun umma da memartaba. Ido suka zaro dukkansu suna dafe k'irji,,seda hakan yakusa bawa mamarsu dake tsaye gefe tana sauraronsu dariya..Abba yace Dan Allah y'ata kiyimana wannan alfarman kirok'a Masa afuwa awajansu tunda bamusan inda zamu gansuba wlh datuni munje kitemaka Dan Allah..kamin tayi magana ummansu tacewa gimbiya halila Ina mujin nata dashi baze iya bada hak'urin da kanshiba,,,murmushi tayi kana tafad'awa Abba abunda umma tace... cikin sauri yazaro waya Yana fad'ar barana kirashi yanzu Dan Allah Idan zata jira.."a a base ankirashiba cewar gimbiya halila. Assalamualaikum habibbty tayi sallama tana shigowa word d'in tareda fad'ar lpy naganku hakan kamar way'anda akayiwa wani abun? Lpy qalau habibbty gimbiya halila cetazo shine za,akiya ya sat cewar suhaif.."to ai Yana mota shine yakawoni,,tana gama fad'ar hakan kiranda Abba yasa Yana shiga cikin bada umurni yace "alyasat kashigo yanzu inajiranka Kuma kayi sauri bejira cewarshiba yayanke wayar. India Wani k'asungumin ajani ne ketsaye agaban wannan tsohuwar Yana Bata lbr cikin girmama yake fad'ar "basa tare ahalin yanzu tana fadar sarki kabeer shikuwa Yana Dubai Amma fa akwai matsala domin muddin suka shigo India atare da,ita Kuma tashigo cikin gidannan to aranar asirinki zetonu Kuma komai ze lalace.. "Wannan zancen banzane jaguss Bata isaba wlh Kuma zata tab'a shigowa gidanaba har abada inaso Idan suntaso zasuzo Nan ka hantsilarda jirginsu kana kasaka mishi wata kowa tak'one Ina fatar ka gane? "Yadda ki *S F*, Page 57&58 __"d'akin da najeeb yake suka nufa Koda sukaje gimbiya halila tafara shiga domin su abbe naciki da jalaludeen se suhaif da yusif dakuma lateep,,sallama tayi tashigo da siffar da suka santa dashi,,,cikin girmamawa suka gaisada mutanen wurin kamun tace su D'an koma gefe mahaifiyarsu zata shigo Amma bazasu gantaba. Hakako akayi duk suka koma gefe kana tashigo tareda zugar hadimanta,,kusan gadon najeeb taje gimbiya halila na biyeda ita sedai su mutanen d'akin basa ganin kowa se gimbiya halila dake magana da mahaifiyar tasu tana Mika Mata wasu abubuwan itako tanayiwa najeeb d'ori Idan tatab'a wani gun seyadanyi ihu wani wurin Kuma tayimasa lpy qalau ahakan hartagama kana tashafa Masa magani kana tawuce zasu bar d'akin tana bawa gimbiya halila wani magani tace arik'a shafa Masa Kuma bayan kwana biyu atadashi tsaye,,,abbe gimbiya halila tabawa tareda yimasa bayani kana tajuya zata tafi,,,godiya sosai Abu da Abba suka mata hardasu jalaludeen tareda mik'a gaisuwarsu ga mahaifiyarsu,,murmushi kawai gimbiya halila tayi zata fita cikin sauri abbe tace"gimbiya Ina y'ata? "Tana lpy qalau,,Masha Allah Dan Allah kuk'ara hak'uri akan abunda yafaru Kuma kigaidamun ita,,,karka damu habibullah ai k'addace Kuma nasan Kuma hakan baze muku dad'i ba kawai abunda akariga aka tsara zefarune sedai Allah yakiyaye gaba zaraah kuma insha Allah zataji,,,ngd sosai Allah yasaka muku da alkhairinsa,,ameen y Allah. Cikin sauri yusif yace please Dan Allah Ina nemawa D'an uwana alfarma awurinku Dan Allah kuyi hak'uri kudawo Masa da matarsa wlh shima yayi nadamar abunda yayi Kuma na tabbatar bazekara aikata wani abun makamancin hakanba please & please,,,hakene gaskiya cewar lateep kana yacigabada fad'ar wlh da alyasat yasan inda zeganku datuni yaje dakanshi yabaku hak'uri domin kubashi matarsa domin itace farin cikinsa Kuma wlh Allah Yana santa kuduba lamarinnan Dan girman Allah...shiru gimbiya halila tayi duk tana sauraronsu seda suka gama kana tace ""To gaskiya wannan zancen ba,ahannuna yakeba danikeda ikonyin hakan wlh datuni zaraahh ko kwana d'aya bazatayi awurinmuba sedai yanzu nima banada wannan ikon nadawo da ita domin zancen yanagun umma da memartaba. Ido suka zaro dukkansu suna dafe k'irji,,seda hakan yakusa bawa mamarsu dake tsaye gefe tana sauraronsu dariya..Abba yace Dan Allah y'ata kiyimana wannan alfarman kirok'a Masa afuwa awajansu tunda bamusan inda zamu gansuba wlh datuni munje kitemaka Dan Allah..kamin tayi magana ummansu tacewa gimbiya halila Ina mujin nata dashi baze iya bada hak'urin da kanshiba,,,murmushi tayi kana tafad'awa Abba abunda umma tace... cikin sauri yazaro waya Yana fad'ar barana kirashi yanzu Dan Allah Idan zata jira.."a a base ankirashiba cewar gimbiya halila. Assalamualaikum habibbty tayi sallama tana shigowa word d'in tareda fad'ar lpy naganku hakan kamar way'anda akayiwa wani abun? Lpy qalau habibbty gimbiya halila cetazo shine za,akiya ya sat cewar suhaif.."to ai Yana mota shine yakawoni,,tana gama fad'ar hakan kiranda Abba yasa Yana shiga cikin bada umurni yace "alyasat kashigo yanzu inajiranka Kuma kayi sauri bejira cewarshiba yayanke wayar. India Wani k'asungumin ajani ne ketsaye agaban wannan tsohuwar Yana Bata lbr cikin girmama yake fad'ar "basa tare ahalin yanzu tana fadar sarki kabeer shikuwa Yana Dubai Amma fa akwai matsala domin muddin suka shigo India atare da,ita Kuma tashigo cikin gidannan to aranar asirinki zetonu Kuma komai ze lalace.. "Wannan zancen banzane jaguss Bata isaba wlh Kuma zata tab'a shigowa gidanaba har abada inaso Idan suntaso zasuzo Nan ka hantsilarda jirginsu kana kasaka mishi wata kowa tak'one Ina fatar ka gane? "Yadda kikace hakan za,ayi girmankine Yana gama fad'ar hakan yab'ace bat,,itako tashiga zagayen tad'akin tana saka da kwancewa.! Dubai Shigowa alyasat yayi cikin d'akin ranshi amatuk'ar b'ace ko kallon inda gadon najeeb yake beyiba yajuyagun dayake ganin iyayen nasu zecewa Abba gashi kawai yaga gimbiya halila ai cikin matsanancin sauri da tashin hankalin dayake ciki yak'arasa gunta tareda rik'o hannunta Sam yamanda wacece ita muryarshi har rawa takeyi yake fad'ar Dan girman Allah da zatinsa Dan darajar manzonsa kuyi hak'uri kubani matata wlh Zan iya mutuwa inbataredani nayi nadamar barinda nayi kutausayamun kubani matata wlh inasanta inamatasan da kokaina banayiwa shi nasan nayi kuskure Amma kugafarceni Dan alfarman sayidina rasulillah (s a.w) da darajar iyayenku kubani matata Yak'arasa fad'ar hakan idonshi nacika tab da k'walla..itadai gimbiya halila da sauran mutane bawanda yace komai se kallon ikon Allah dasukeyi dama akwai abunda ze karyawa alyasat zuciya hakan? "Kigayamasa za,amaidata Amma a India zasu had'u sushirya zuwa India cikin kwanakinnan insha Allah aranar zega matarsa, ummarsu tafad'a,,cikin mmki gimbiya halila ke dubanta,,jinjina Mata Kai umman tayi alamar tabbatarwa hakan yasa tajuya tayiwa alyasat bayanin abunda mamarsu tace,,,cikin farin ciki yashiga murmushi Yana Mata godiya hakama duk wandake wurin godiya sosai suka Mata kana sukayi musu sallama suka tafi,,,,anan kuwa alyasat yakira wani friend d'insu yayanka musu tk tun anan kamun yashiga kiransu AlHassan Yana sheda musu sushirya zuwa India gobe ammy ma yakirata yagaya Mata se murmushi yake saukewa kamar Wanda akacewaga zaraan Nan tadawo...sudai su abbe kallon mmki kawai suke binshi dashi yayinda su lateep suka shiga tsokanar Shi,, fad'ar sukeyi zaraah tayi Kira doline romeo aziyarci India tinda Juliet d'inshi tayi Kira,,,shidai bece komaiba ahakan sukabar asibitin kowa zuciyarshi wasai. Washe gari misalin k'arfe 12 na Rana jirginsu yad'aga zuwa India,,,abbe ammy alhassan da alhusain suhaif alyasat yusif da lateep se jalaludeen da Zaid dayace wani aikin zejeyi sabida hakan zerakasu,,semuce Allah yasauke matafiya lpy..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 59&60 __"sunlula sararin samaniya sunata ratsa hazo tafiya sukeyi hankalinsu kwance se fira sukeyi cikin farin ciki yayinda alyasat hankalinshina duniyar tunanin sahibarsa,,,kawai sesukaji ana bayadda sanarwa akwai matsala ajirgi kowa yayishirin kotakwana,,bakaramin tashi hankalin duk Wanda ke jirgin yayiba musamman dasukaga ana Raba rigunan iska. Acan wajen jirgin kuwa tawagar jaguss ce suka sako wani,irin duhu meban tsoro kamar irin bakin hadarinnan Wanda ko hannunka dak'yar zaka gani gashi sunhana kowanne abun dake jikin jirgin yin,aiki gabaki d'aya computer dake ciki basa aiki sun tsaya cak,,,ma,aikatan jirgin nata iya k'ok'arinsu naganin sunseta komai Amma abun yaci tura domin basumasan ta,Ina zasu faraba gawannan bak'in duhun har acikin jirgin,,,anacikin hakan ne wata irin guguwa tataso mebala,in k'arfin gaske kamar zata tada duniya atake tashigayin majau,jauwada jirginnan kamar alkwato,,juyashi takeyi kamar juyin waina. Cikin tashin hankali da rud'ani mutane dake ciki suka fara Kiran Allah suna kalmar shahada wasu Kuma na kuka domin sunga mutuwa afilin Allah,,rigunan da,akabasuma Basu samudamar sakawaba sabida juyin wainar da,akeyida jirgin gabaki d'aya mutanenda keciki sun hautsine wuri d'aya sun duk'unk'une Idan jirgin yajuya seya makasu wuri d'aya iya jigata sunyita domin kowa yasadak'at tasu tazo karshene,,,ana cikin wannan tashin hankalinne wani irin haske yawulga kamar walk'iya wulgawarshi keda wuya aka kifojirgin zuwa kasa dagayya,,Amma kamun yakai k'asa Kuma seya tsaya cak kamar abunda akarik'e kamun sama,u tafara wayewa kamar safiya duk wannan duhun yayaye hakan yabani damar ganin jarimin namu wato bibibo cikin tawa arniyar shigar yak'i shida wasu abayanshi suna rik'eda wasu igiyoyi ga dukkan alamu ajikin jirgin suka d'aurasu,,,figo igiyoyin sukayi dak'arfin gaske jirgin yadawo Dede yadda kowaze,iya zama wurin zamanshi. Ai mayarda jirgin keda wuya Sega jaguss shima ya bayyana dawasu manyan aljanu ataredashi kowanne d'aukeda miyagun makamai,,gadan gadan sukayi kansu bibibo Amma kamun suk'arasa ne gimbiya halila da maheerah suka bayya suma cikin shigar yak'i tareda wasu manyan mayak'an Masarautarsu suma sukayi kansu jaguss,,,aiki inbakayi bani wuri wani irin gumurzun yak'ine akeyi tsakanin adilci da zalunci yak'ine me,abun ban Al,ajabi da mmki gabaki d'aya inba ruwan tsafiba Babu abunda su jaguss keyiwasu gimbiya halila yayinda sukuma suke yak'arsu da ayar Allah. Bibibo kuwa datashi zuga suna,Nan wurin k'ok'arin bawa bayin Allah dakecikin jirgin kariya dudda basa ganin Mike faruwa Amma sunajin artabon da,akeyi awaje saboda gunji da gurnani da ihun dake tashi me amonsauti kamar ze tsaga duniya,,domin Allah yabawasu gimbiya halila nasara akansu sunjigatasu sosai Kuma sun raunatasu ganin suna nema galaba akansune yasa jaguss komawa kaiwa jirginsu Hari tako Ina muradinshi kawai yakashe alyasat da mama dudda yanzu yafahimci Bata ciki Amma gara yakashe alyasat daga baya yakoma kanta,,,ganin hakan yasa bibibo tunkararshi sukayi gaba da gaba kowannensu najida k'arfi da zallar zuciya,,,hakan yasa suka fara yak'i irinna k'arfi da k'arfe kowannensu burinshi yakashe abokin karawarshi amma bawanda yayi nasara akan wani. Gimbiya halila naganin hakan yasa tashiga k'ok'arin gyara jirginda suka B'ata domin tafahimci nufin wannan aljanin sedaime jirgi ya gyaru Amma wujijjigar dayasha ana tadashi zekamada wuta sibada k'arafunanshi sunyi zafi gakuma fetur d'in dake ciki shima ya hautsineda bak'inmai shima yad'auki zafi sosai,,,,azabure tajuya tana kallon hadimanta tace "jirgi yanzu yanzu,,aikamun ma tarufe bakin wani babban bafad'e yazama katon jirgi Wanda ze,iyad'aukarsu Baki d'aya. Cikin sauri tashiga kiciciniyar bud'e k'ofar jirgin Amma andatseta ga dukkan amalu tsafetane akayi,,hakan yasa ta haura saman jirgin tareda yimai duka d'aya yahude akasamu hanya se kawai tadira ciki,,dayawa wasu daka cikin jirgin sun suma wasu Kuma ganinta ya sumardasu,,,shiko jalaludeen Yana ganinta yace alhmdllh yayinda Zaid da tind'azu yake karkarwa yak'ara matse jikinshi se zare Ido yakeyi dudda suke sojoji Amma arayuwarsu Basu tab'a ganin tashin hankali kamar wannan ba. Itako batama damuda kallon tsoron da wasu kemataba gun alyasat kawai taje tareda rik'o hannunshi,,se alokacin yabud'e idonshi domin tunda abun yafuru yake lumsheda idanuwanshi dudda cewa zuciyarshi na bugawa sosai Kuma yanajin yadda Yusif da lateep kesalati Amma hakan besashi yabari firgicinshi ya bayyana ba yaso zuwa gun mahaifansu Amma ganin su alhassan sun kanannad'e ammy da abbe d'in yasakashi bejeba,,,kallo yabita dashi,,itako komai batace masaba kawai sama tayi dashi sukabar jirgin...gabaki d'aya Wanda Basu sumaba dasu abbe da Ido suka rakasu kowada abunda yake sak'awa azuciyarshi fatansu kawai Allah yafiddasu daga wannan had'arin dasuke ciki. Acikin wannan aljanin dayazama jirgi tasanya alyasat tareda juyawa tafita tad'auko jalaludeen,,hakan tarik'a d'auko mutanendake wancan jirgin tana maidawa wannan itada maheerah da wasu dagacikin hadimanta ahakan har suka d'auke kowa hadda masu tuk'in jirgin,,kana wannan aljanin yayi sama cikin azabar gudu yanufi India dasu,,, jaguss be Ankara da,abunda kefaruwaba seda yaga dagawar aljaninda yad'aukesu,,cikin bakin ciki rasa wannan damar dayasamu tawuceshi yad'auko wata sharb'eb'iyar wuka zesokawa gimbiya halila cikin sauri maheerah takara yasuketa agefen cikinta ihun datayine ya ankararda maheer da gimbiya halilan,,,cikin tashin hankali gimbiya halila tayi kanta yayinda maheer tadamk'i wuyan jaguss yayi Masa mirda d'aya segashi yaraba kanshi da gangar jikinshi atake yafad'i matacce. Dukkansu kan Maheerah sukayi ganin yadda ta raunata cikin sauri gimbiya halila tad'auketa tareda nufar masarautarsu da,ita shiko bibibo da tawagarshi suka nufi India.. Kodasuka Isa Masarautar Bata tadda mahaifiyarsu ba da mama hakan yasa itada memartaba dakanshi sukashiga bawa maheerah temakon gaggawa Kuma cikin ikon Allah sunsamu nasarar ceto rayuwarta. India Wani irin girgiza d'akin tsafin Didi yayi alokacinda jaguss yamutu,,dudda batasan mutuwa yayiba Amma tasan ansamu matsala babba kuwa hakan yasa tashiga Kiran wasu yaranta domin tak'arawa gidanta tsaro,,bayan tagama wannan sulkullen natane tafito domin ganin yadda tashirya komai yatafi yadda takeso,,,tana fitowa taga wannan dattijuwar k'anwar tata zeenah tana zaune a perlon da itada wasu yaranna didi wato k'anen ma,Isha (ammy) d'aure fuska sosai Didi tayi kamun tace mikizoyi anan zeenah? Kawarda fuska zeenah tayi gefe kamun tace tarbon y'ata da ahalinta..."ok sekije gidanki kitarbeta badai ananbako? "Anan dai Zan tarbeta domin anan zata sauka Kuma bamani kad'ai ba nida duk Wanda kikasan yanada hakki akanta Kuma yanada muradin ganinta yanzu hakan sauran Y'an uwanta sunjed'aukosu ne banmasan Miya tsayardasuba domin ya,Isa yanzu ace jirginsu yasauka. "What?? Zeenah mikike nufi? Nizan saka doka kikaryata? Wato seda kikagaya musu zatazoko? Good keyi naki kingama saura nawa.."eh nagayamusu Didi duk abunda zakiyi kindad'e bakiyiba kewai wace irin zuciyace dake mutin sekace ba Imani aranshi waye baya kuskure arayuwa waye bayayin laifi Kuma ayafe masa? Amma kin d'auki kiyayyar duniya kind'orawa Yar cikinki daba,agabana Kika haifi ma,ishaba da nace wlh ba y'arki bace haba wannan wanne irin abunne? Shiru kawai Didi tayi tana kallon zeenah tamarasa mizata cemata tad'auki tsawon lokaci atsaye kamun tajuya fuuuu zatabar wurin kenan taji k'aramar jikarta nafad'ar yeeer gasu uncle Nan sunzoda Bak'i didi,,ai cak tatsaya..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 61&62 __"takasa K'arasawa inda Tanufa,,Masha Allah sun,isone? Zeenah tafad'a tana nufar k'ofar..acan waje kuwa dukkansu fitowa sukayi daga cikin motocinda su sayetkan da ameesh sukaje d'aukarsu kowannensu Ido fik'i,fik'i kamar way'anda aka k'wato abakin Kura😂 K'arasowa zeenah tayi Tana tarbarsu cikin farin ciki tarungume ammy Tana sunbatarta a goshi,,itama Amma rungumeta tayi tanamejin k'aunar k'anwar mahaifiyar tata,,gaidata su jalaludeen sukayi cikin girmamawa abbe ma yagaidata,,ta,amsa cikin kulawa kana tarik'o hannun ammy suku nufi k'ofar shiga gidan,,tsayuwar motarda sukajine yakasu tsayawa,,wata arniyar motace tafaka me shegen kyau da girma kamar motar shugaban k'asar America 😂 babbar motace mekamada girgin k'asa,, dukkansu kallon mutar sukeyi domin ba k'arya tatafida imaninsu dagani base anfad'aba kasan nera tayi kuka awurin. Wasu matansan yammata ne kyawawa sukabud'e motar sukafito cikin sauri suka zagayo d'aya gefen suka bud'e kofofin...wata dattijuwace tafito dashiga ta alfarma cikin kayan sarauta sebaza kamshi takeyi,,gabaki d'aya su alhassan da kallo sukabi wannan matar domin Basu tab'a ganin tsohuwa me kyau irin nataba,,,d'aya gefen kuwa mama ce tafito itama cikin shiga ta alfarma abayace ajikinta tanad'o mayafinta akanta kamar balarabiya tak'ara kyau da cika jikinta kuwa kamar ka k'wanta jini yafito gacikinta yafito sosai yayimata d'ass agabanta abun gwanin Sha,awa,,kowa awurin kallon mmki suke Mata Dan bawanda yasanda cikinta inba abbe ba se jalaludeen dakuma alyasat d'in shiko bema lurada itaba kawaidai yaji bugun zuciyarshi nasauyawa. Ido jalaludeen yawaro Yana fad'ar k'anwata kece haka? Masha Allah,,wata irin jiyowa alyasat yayijin abunda jalaludeen yafad'a Aiko karab idonshi suka sark'e cikin nata,,Ido yawaro tareda sake hannun yusif dake rik'edanashi Yana fad'ar"my sweet lifeeee dak'arfin gaske tareda rugawa aguje yayi kanta,,juye fuskarta tayi cikin sauri tana had'e girar sama dak'asa,, alyasat Kuma dagudu yak'araso wurinta Yana zuwa yazube a akan kafafunshi tareda rik'o nata kafafun yad'ago Yana kallon yadda tagame fuska kamar wadda aka aikowa mala,ikar mutuwa. Suko su alhassan da lateep dukkansu Ido suka zaro suna kallon yadda jarimin soja yazube akasan mace kamar yaronta zenemi kafara awurinta. "Fishi kikeyidani ko my sweet life? Taji muryarshi tadaki dodon kunnenta lumshe idanuwanta kawai tayi batareda tace komaiba,,,cigaba yayida fad'in Dan Allah karkiyi fishidani zaraah bazan iya jurar wannan horonba kiyafemun abunda nayimiki badasan Raina natafi nabarkiba Amma Dan Allah kiyafemun nasan duk nine sanadin faruwar koma miye Daban barkiba bayadda za,ayi wani yayi yunk'urin cutardake I'm so sorry please zaraah I'm so sorry pls "don't forget me please zaraahh wlh I love you so very much I really love you my sweet life love you more and more my happiness please for give me my wife 👏😥 yak'arasa Yana zubda k'wallar idonshi..Ido mama ta runtse dak'arfi tanajin wani irin rauni nashigarta tabbas seyau ta tabbatar tana Bala,in son mijinta wani irin abune takeji Yana Mata yawo azuciya Wanda takasa Gane komiye,,,ganin tayi shiru batace komaiba yasa ummansu maheer matse hannunta dak'arfi seda tabud'e idonta da itama sukacika tab da k'walla,,Kai ta girgiza Mata alamar tayafe Masa Kuma tad'agashi sama,,goge k'wallar idonta tayi kana taduk'a ahankali tarik'o kafad'unshi,,aikamar jirayakeyi yawani zaburo tareda rungumarta da,azabar k'arfi Yana fad'ar I miss you so much my sweetheart I miss yaba sauke numfashi seda tasaki Yar k'ara sabida tamatse Mata ciki sosai,,cikin tsawa jalaludeen yace "karka jimata ciwofa alyasat bakagani ba,ita kad'ai bace,,se alokacin dayaji maganar jalaludeen yad'an sassauta rikonda yayimata. Sudai su yusif gabaki d'aya sunyi mutuwar tsaye suna kallon ikon Allah 🤔 domin Koda amafarki sukaga alyasat yayiwa mace hakan sesun k'aryata mafarkin Idan suka farka balle azahiri,,gaskiya wata soyayya Kam (To bance komaiba se Allah yakyauta) Sunjima ahakan rungumeda juna kamar bazasu rabuba kamun yad'an d'ago Yana dubanta Yana sakin k'ayataccen murmushi tareda d'ora hannunshi akan cikinta,,itama murmushin tayi tad'ora nata hannun akan nashi suna kallon juna suna murmushi sund'auki tsawon lokaci ahakan ga dukkan alamuma sunmatada Basu kad'ai bane awurin..lateep ne yayi gyaran murya Yana fad'ar "to Romeo and Juliet munafa awurin ayi hak'uri har mushiga cikin gida,,murmushi duk su alhassan sukayi,,,shiko alyasat yajuya Yana zabga masa harara kamun yarik'o hannun mama suk'araso gunsu abbe,,itako ammy sakin antynta zeenah tayi tajegun ummansu maheer tana Mata sannunda zuwa dudda batasan kowaceceba Amma jikinta yabata danginsu gimbiya halila ce shiyasa bataji tsoron tunkarartaba. "Alyasat Ka hanamun y'ata mungaisa ko? duk kawani hanata gaida Y'an uwanta kamar kaikad'ai kesan ganinta,,abbe yafad'a cikin tsokana,,dariya sukayi duka kana sukagaisa tsakaninsu tareda yimata yajiki sunjima Sunadan raha kamun zeenah tace to Idan kungama murnar ganin kishiyar tawa kuzo mushiga ciki danko ban tambayaba nasan itace matar alyasat? Dariya alhusain yayi Yana fad'ar itace kuwa anty zeenah bakiga yadda akeshan love ba agabanmu ma ko kuny...kasa K'arasa maganar yayi sabida wata uwar hararada alyasat ya watsa Masa da wannan idanuwan nashi masu firgita Y'an maza,,ai kut yahad'iye sauran kalaman nashi Yana zare Ido. Hakadai suka d'unguma zuwa cikin gidan,,mama kuwa tanad'aga k'afarta kenan ummansu maheer nafad'ar dakata zarrahh karki shiga amma Ina Sam batajiba hakan yasa akayi wani irin sama da,itaa dukkansu tashinta sama kawai sukagani tareda jefota arubda ciki,,,cikin tashin hankali kowa awurin yashiga fad'ar innalillahi wa innailaihhiraji un,, yayinda alyasat yake fad'ar zaraahhh dak'arfi Allah Yana nufar inda yaga tanufa da,aka jefata,,,itako mama kamin tak'araso k'asa ummansu maheer tayi wani irin tsalle kamarba tsohuwaba tatarota tafad'o jikinta,,,Kuma alokacinda alyasat ya,iso wuri,,cikin fishi take kallon aljaninda ya wulagarda mama,,suko way'annan yammatan dasuka bud'e Mata k'ofa tuni suka koma wasu jigajigan samudawan karti majiya k'arfi. Mik'awa alyasat mama tayi cikin tsananin fishi tabud'e murya dawani irin amo tace maheerrrrr,,,tana rufe bakinta wata irin hargowa nakarad'e wurin alamar maheer d'in yazo kenan dubanshi tayi cikin bada umurni tace banaso Kowa yarayu acikin gidannan kujeda k'arfin ayar Allah zakuyi nasara akansu ko d'aya banaso nagani,,,angama ummanmu umurninki kawai nakejira zancika aiki Yana gama fad'ar hakan yajuya,,,suko gabaki d'aya kowa yashiga tashin hankali tunanin sukeyi mitake nufida Kar kowa yarayu akashesu kenan kome? Zeenah kuwa innalillahi wa innailaihhiraji un kawai take memetawa tana fad'ar Miyake Shirin faruwane daga zuwansu? Gashi har ana fad'ar akashesu. Bibibo nad'agawa suka nufi cikin gidan shida zugar tawagarshi data ummansu,,,wani irin artabo akeyi acikin gidan kamar ana takin duniya Wanda da,ace su abbe naganin abunda kefaruwa ba yadda za,ayi sutsaya domin sunsan tabbas zasu iya rasa ransu,,Didi kuwa tashiga tsafinta inda take harbinsu bibibo da tsafuka kala kala tareda turo musu miyagun aljannu Amma suna tsallake tarkonta,,,sunshafe kusan awa biyu suna Abu d'aya,,suko su jalaludeen duk suna waje tsaye cirko cirko kamar andasasu,,,,seda su bibibo suka kashe kowa duk wani azaluman aljanu datake aikidasu seda sukaga bayansu,,ganin bawanda yayi saurane yasa bibibo fitowa ya kalli alyasat yace sushigo shida mama kad'ai,,,rik'o hannunta alyasat yayi suna gaba ummansu maheer nabaya ahakan suka nufi cikin gidan..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber 👉 07937092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08207819124 Autar alheri ✍️ *S F* Page 63&64 __"suna taka kafarsu aperlon Yana fara wata irin girgiza kamar za,ayi girgizar kasa, cikin sauri Alyasat yak'ara matse mama ajikinshi gam, suko way'anda kewaje kallon tsantsar mamaki su kema gidan kamun sukama jabaya domin har k'asa kamar zata tsage hakan takeyi. Didi kuwa tanacan cikin d'akin tasafinta taga abubuwa sunfara tarwatsewa gamun d'akin yahau girgiza,,arazane yamik'e tafito perlon tana fine, dubemu meke shirin faruwane? tana Kiran aljanunta tamanta ko kayan tsafin bata cire ba, tanayin Ido hud'u da mama ganta yayanke ya fad'i sai da ta dafe kirjinta, magana suka faraji cikin wani irin sauti marar dad'in sauraro ake fad'ar. "Kinyi yase meenat kinyi sake shindama ban gayamiki wannan ranar zatazoba? Dama na fad'a akwai lokacin da zaki tarwatsamu zaki hallakamu muddin bakidena bibuyar rayuwar ma,Isha da ahalintaba? shin bangamiki watarana surukar na,Isha zatakawo karshenkiba? Shin bangayamiki ki guji hafuwarki da wannan yarinyar ba? Tuntana jinjirarta saida nunamiki ita,,Amma kikayi birisda zancena saboda jaguss da dodo sun goya miki baya kika fad'ar Yar Nigeria zatazonan hartazama barazana agarekiko? To ai yau gaki gata ayau Kam alkadarinki ya karye ba wani sauran tsafi ko sihiri dazai yimiki tasiri Kuma tabbas wannan gidan Nanda wasu Yan lokuta zezama tarihi kinga tafiyata ba ruwana meenat baruwanaaa na haneku da aikata hakan bakujibaaaa yanzu ka sakamako yazooooo,yana gama fad'ar hakan kuma sai wurin yayi tsit. Gabaki d'aya way'annan bayin Allah sunyi mutuwar tsaye Jin wannan sauti dazantukan da,akeyi kowa zuciyarshi fall tambayoyine acikinsu, Zeenah Tal'udu kusan Yar uwar tata cikin taraddadin abunda zataji tace "Didi me wannan zantukan ke nufi? Mekikeyi da wannan kayan dake jikinki? Waye wannan me wannan zancen? Kaddai kikayayyar dakikeyiwa ma,Isha takai ga hallaka? Kiyimun bayanin da hankalina ze iya d'auka Dan Allah. Didi kuwa idonta dake bushe tawatsawa ammy batare da tacewa Zeenah komai ba tak'arasa kusan ammy gab da gab yadda zasu iya jiyo numfashin juna tace"na tsaneki ma,Isha kad'ai ce yarda nahaifa Kika zamemin matsala arayuwata tundaga haihuwarki nake samun matsala har kawo yanzu baka barni na huta ba yanzu kinzamo sanadiyar rasa komai nawa,,shiru yad'anyi kamun taci gabada fad'ar, "ni cenan na kwantar dake jinya kikakoma kamar gawa nice Nan na b'atar da mijinki kuma nice na mayarda mahaifin mijinki sak'aho Kuma na mantarwa da kowashi acikin zuciya hakan Kuma nicenan na kashe mahaifinki saboda shine sanadin faruwar komai yanzu gashi duk wannan abubuwan danasha wahala nayi surukarki ta kakata komai itada way'annan hasararrun..."kul meganah karki kuskura kikira yarana da hasararru domin Kece babbar asararriya wadda tayi asarar duniya data lahira kin tsani Yar cikinki kin wulakanta rayuwarta saboda wani banzan dalilinki akwai asararre aduniya Wanda yawuceki tsohuwar najadu kawai,,cewar ummansu maheer tana nunata da yatsa. Shiru duk wurin yad'auka kowa da abunda keransa yayinda Alyasat ya cika yayi fam kamar zaifashe hakama twins abbe kuwa inbanda hayawaye Babu abunda yakeyi yayinda ammy tayi mutuwar tsaye tunani takeyi anya didi ce mahaifiyarta kodai akwai abunda Bata saniba? Shin metayiwa mahaifiyarta take kiyayya da ita hakan? Itadai a,iya saninta tasan cewa lafiya kalau take da Didi dukda Bata sake Mata kamar yadda kowacce uwa keyiwa y'arta Amma sanadin wannan kiyayyar aurenta da Habibullah ko maye silar hakan? Murmushin bakin ciki Didi tayi kamun tace aikobaki fad'aba nasanda hakan sedai Kinga shugabar asararrinan tafad'a tana nuna ammy...cikin tafasar zuciya Alyasat yace, "uwata ba asararriya bace kece dai babbar asararriya kuma na rantse da wanda raina ke hannunshi Idan kika k'ara aibatamun uwa saina ajiye tsufanki agefe nak'arasaki lahira domin barin irinku aduniya had'ari ne"ya isa Alyasat karka k'ara cewa komai abbe ya fad'a daƙyar. Suhaif da tund'azu bece komai ba sai tafasar da zuciyarshi keyi msa yake saurare shine yazo wurin yadubeta Ido cikin Ido yace "meganah mi ummynmu tayimi Kika tsaneta hakan? Har kike iya cutar da ita da abbenmu? Dukkanmu Nan munaso musani domin zukatamun susamu salamar akan kokwanto da mukeyi akan bakece mahaifiyar ammy ba. "Abunda tayimun kukeso kusani? Yanzuko zakuji. Shekaru 42 baya Lokacin da Ina budurwa banyi aure ba akwai saurayin da nakeso shikuma mahaifina akwai Wanda yakeso na,aura wato mahaifin ma,Isha,,anbuga Dani Masa da k'asa na aureshi naki sai kawai wata Rana yabiyo dare yayimun fyad'e yarabanida mutincina, nayi kuka nayi bak'in cikin wannan Al,amari sanadin hakan abbana yace dolene shizan aura domin Wanda nakeso yagujeni bashibama duk wani me rab'ata yagujeni saboda hakan,,haka aka had'amun aure dashi akakaini gidansa abun mamaki Ashe wancan fyad'en dayayimun nasamu cikin ma,Isha har ciki yakai wata ukku kana akayi Mana aure ba Wanda yasani Lokacin da cikin yabayyana bak'aramun bakin ciki najiba nayi yunk'urin zubardashi sau ba adad'i Amma hakan Bata samuba,Ina cikin wannan halinne wata k'awata tasameni inda takaini inda za,azubda cikin sai dai Muna zuwa shugaban wurin yace, "bazasu zubadda cikiba domin suna buk'atar jinin y'arda Zan Haifa Idan zanbasu" na ce, "kuwa nama basu mizanyida Yar shegiya Kuma jinin mak'iyina",mukabar zancen ahakan nacigabada renon cikinta har lokacin haihuwa yayi bayan na haihu akasake d'aura muna wani auren tinda wancan anyishi abisa rashin sanin akwai ciki saida akayi komai nasuna kana nad'auketa bakai gun shugaba,,Amma seyacemun sunfasa Shan jininta aureta yakeso Idan ta girma zasu samu d'aukaka sosai ak'ungiyarsu Zan kasance shugaba acikinsu..wannan abun bakaramin dad'i yayimunba hakan yasa nakoma da ita gida Ina kulawada ita sosai,,kuma sukabani babban matsayi acikin gungiyarsu tareda manyan aljanu way'anda kemun hidima da duk abunda nakeso. Bayan ma,Isha tagirmane muka fara Shirin aurenta da shugaba kawai se Habibullah ya bullo duk kiyayyar Dana nuna akan auren hakan beyi tasiri ba hankalina yatashi matuk'a inda muka shiryayin aurenta kamunna habibullah Wai kwatsam se sweet d'in d'auren auren ma,Isha da habibullah Wanda bakowane yabada wannan shawararba Kuma yakafe akan hakan face shuraim. To kaji abunda sukayimun wannan dalilinne yasa na aikata koma miye nayi musu Kuma wannan shedaniyar tazo takaryamun komai narantse sai nayi aljalinki, tafad'a taredayin kan mama...! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500₦ kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700₦ Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ *S F* Page 65&66 __"cikin sauri ammy Tasha gabanta tana kuka tace, "ba abunda zakiyiwa zaraah domin alkhairi tayi basharri ba Kuma muda Kika zalunta Kuma alhalin ba muda laifin komai wanne hukunci kike tunanin Ubangiji zai miki? Abbana shine ya miki laifi kuma abisa k'addara shinke bakya d'aukar k'addara ne? Shiyasa kike jayayya da hukuncin Allah har Kika halakaddakanki, shiru ammy tayi saboda kukan da yaci k'arfinta kana tace, "maye appey yayi miki da zaki nisantashi daga zuri,arshi? Kawai daya aurawa d'ansani? Miye mijina yayi miki kawai dayaso y'arki? Kekuwa wacce irin uwace? Shiru tak'arayi kamun tace, "shikenan duk abunda kikayimun Ni nayafe Miki domin koma yaya kike ked'in mahaifiyatace sai dai inaso kisani wlh muddin Ina numfashi ba,abunda kika,Isa kiyiwa zaraah Kuma Habeeb da mahaifinshi dakika cutar kije ke da hakkinsu Idan Zaki iya sauran laifuka Kuma keda maliccinkine bazan gusheba wurin tayaki da addu,a gun Allah yayafemaki Amma kisani inadanasanin kasancewarki uwa agareni, tak'arasa maganar cikin wani irin kuka mai ƙonarai, hakan Kuma yayi daidai da wata irin girgiza da gidan yad'auka duka wadda tafi wadda yayi da farko lokacin da su mama sukashiga ciki, wannan ta banbanta domin Yar gini ke fad'owa cikin sauri bibo yace, "ba lokaci fa duk Wanda wannan ginin ya rutsa dashi wallahi sunanshi gawa kowa yayi k'ok'arin fita,,aiko ko bakinshi bai rufe ba suka shiga fira cikin sauri,,, Alyasat ya d'auko mama yayi da alhassan ya rik'o hannun abbe da Jalaludeen domin duka sunyi mutuwar tsaye Zeenah kuwa ko motsi batayi ba kuka kawai takeyi itada ammy saye kan kuwa ammy ya runguma ajikinshi yana son fitowa da ita yayin da ameesh,kan yarik'o Zeenah D'agowa zeenah tayi tace, "kufitoda mahaifiyarku ameesh,,kauda kanshi gefe yayi kamun yace, "munfi buk'ata kida antyn ma,Isha ahalin yanzu bana da lokaci" Dan Allah muje yafad'a Yana shash,shekar kuka,ammy kuwa ganin gidan naneman ruftowane yasa tayi sauri rik'o mahaifiyar tasu Amma cikin rashin Imani bazato ba tsammani Didi tafincikosu daga ita har Sayetkan dake rik'eda ita ta duk suka runtuma cikin ginin dake ruftowa kasa na darewa Yana fad'awa cikinta,,,aikin zafin mana ummansu Maheer ta figisu tare da ingizata ita suko tafitodasu,suna gama fitowa duka gidan na K'arasa rubtawa (Didi anzama tarihi dukkanin sharrinta yakoma kanta Bata anfana dashi aduniyaba Kuma batasan saka makonta lahira ba Allah yakaremu daga matagun k'addarori ya kare Mana imaninmu Kuma yabamu ikon d'aukar k'addara me kyau ko akasinta Dan alfarman sayidina rasulillah 🤲 (s.a.w) Dukkansu kuka sukeyi ba mai rarrashin wani cikin bakin ciki dakunan Rai musamman ammy Wai ace mahaifiyarka ce zata iya cutardakai da duk Wanda yace Yana sanka "innalillahi wa innailaihhiraji un Allah humma ajirni fimuseebati wa ahaleeqni khairan minhaa 😥" Ganin kowa dai zuciyarshi taraunata sosai yasa Zeenah rarrasarka kana tashiga Basu Baki itada ummansu Maheer hakan suka samu kowa yad'an tsagaita kana suka d'unguma zuwa gidan zeenah acan duk suka sauka,,,,dakyar ummansu maheer da zeenah suka samu ammy tayi sallah tayi wanka,,ganin wannan tashin hankali ya hana kowa walwalane yasa ummansu Maheer Kiran bibibo d'in tayimasa wani magana bayan tagaya Masa abunda takesan fad'a masane Takoma cikin gidan shiko yafita,,bajimawa Kuma yadawo dakanta takarb'i abunda ya,aikeshi nema tashiga had'a juice meshegen dad'i tasaka k'ank'ara aciki kana tabawa kowa da kanta takama biyarsu d'aya bayan d'aya tana Basu Kuma dolenka da anbaka kashanye har ammy da Mama Alyasat su Suhaif duk dai Wanda abun yashafa sai da yasha wannan had'in,,ai kamar karsu gama shanshi gabaki d'aya kowa yakoma kamar yadda yake kamun su baro Dubai cikin farin ciki da walwala duk anshafe musu abunda yafaru,,,atake firar yaushe gamo tafarke atsakaninsu inda ammy da mama hadda wasu yammata su ukku jikokin zeenah akashiga kitchen domin sama musu abunda zasuci cikin k'ank'anin lokaci kuwa suka had'a lafiyayyen girki irinna indiyawa medad'in gaske. Suna kitchen d'in suna aiki alyasat namusu sintiri shidai Kar,awahalar Masa Mata duk abunda mama tad'auka zatayi yakarb'e jiyake kamar yamaidata ciki danso gawata muguwar Sha,awarta dake azazzalarshi kamar yaci Babu,,ammy tayi motarshi harta gaji seya tafi yadawo su Yusuf kuwa dariyarsa kawai sukeyi suna fadar suma dai bazasubar indiyaba sesun angwance,,akasaka dariya gabaki d'aya kowa kaduba Yana cikin farin ciki da walwala ahakan hardai aka kammala girkin,,,a dining ma saida akayita barkwanci kamun akammala cin abuncin adawo babban perlon gidan Kuma abun gwanin Sha,awa Zeenah kuwa kamar tazuba ruwa ak'asa tashi saboda farin ciki domin kallon Yar cikinta takeyiwa ammy tamantamasam dacewar Yar yayartace. Sai da dare yayi kowa yakoma bedroom d'in da,akabashi ya kwanta mama da Rasheeda d'aya daga cikin jikokin Zeenah d'aki d'aya suka d'auka yayin da ammy da Zeenah suke a d'aya suna firar yaushe gamo. D'aya ɓangaren kuwa na mazanne hadda bibibo acikinsu duk da sunsan ba mutin bane Amma basajin komai akanshi hakan suka sake su dukkansu a babban perlon inda aka saukesu suna fira,,Amma ummansu maheer tajima dayimusu sallama takomawarta saboda bibibo yagaya Mata abunda kefaruwa maheerah. Firasukeyi kawai tsakaninsu hadda Alyasat sarkin miskilanci yau yaware sai fira akeyi, "Gaskiya fa ninayi kamu a Indian Nan" cewar Lateep Yana dariya,tofa 🤔 kace, "India zamu rak'ashe kenan Waka kama" cewar Alyasat,kamun Lateep d'in yayi magana Alhassan yace, "wallahi yaya sat wannan yarinyar wadda ke sanye da kananun kaya wadda Bata rufe kantaba Dan wallahi naga Yaya Lateep Bata kallont...bek'arasa yaji saukar jifa abakinshi cikin sauri ya goce Yana dariya,,,shiko Zaid sarkin rashin walwala yaushene da murmushi Yana fad'ar Aiko Yaya Yusuf yayi kamun domin har aikena akayi d'azun nakarb'o contact d'inta,,dariya duk suka saka inda Yusuf ya waro Ido Yana fad'ar Zaid yaushe ka koyo surutu ganinka shuru2 yasaka nayi sirri dakai Amma kaima kakoma me bakin uku ko? Aiko sukace bazasubar dariya ba. Shidai bibibo Yana gefe Yana kallonsu se murmushi yakeyi domin ba karamin burgeshi sukeyi ba Kuma Yana ankare da Alyasat da tund'azu duk da ya sake ana fira dashi Amma yatabbatar cewa atakure yake saboda jefi jefi yakan d'anyi tsaki Kuma yana dafe matarsa. Alhusain ne yazo kusan bibibo yazauna kana yace ya maheer,,na,am bibibo ya amsa Yana kallonshi. "Please Yaya Maheer Dan Allah kakoma maciji nagani Allah inasan ganin maciji Amma fa inajin tsoronsa shiyasa banama tinkararsa,,,dariya sukayi dukkansu hadda bibibo yace kana soja kakejin tsoron wata dabbar? "Eh mana ya maheer to inya cuttadanifa? Hakane Kuma cewar Maherr yak'ara dacewa Toni baka tsoronna cutardakai kakeso nazo maka macijin? Kowa shiru yayi awurin sunajiran amsarda Alhusain zai bashi kawai se suka tsinkayo muryarshi Yana fad'ar nasan cewa bazaka tab'a cutar dani ba har abada baniba kowanina bazaka cutarba tunda kake da kyakkyawar zuciya koda gani sai kai zanzauna bazanji tsoro ba duk da nasan bajinsinmu d'aya ba Amma ibada yak'ini akanka 💯 baniba harmada Yan uwana dukkanmu munsancewa kaid'in na musamman ne ko,acikin jinsinku Dan Allah kadena cewa inji tsorinka ya maheer,,,wani irin k'ayataccen murmushi maheer yayi kamun yashiga kirgiza kanshi alamar tabbatar da zancen Alhusain gaskiya ne Kuma yaji dad'in dasuka yadda dahakan..suko dukkansu Y'an uwan nashi ajiyar zuciya sukashiga saukewa atare dajin dad'i kalaman alhusain. Dukkansu had'a Ido sukayi suna murmushi kamun sumar da kallonsu ga bibibo Aiko sukaga harya zama wannan wasgegen macijin mematukar gima,,,Ido suka waro kamun Kuma sushek'e da dariya ganin alhusain dake kusanshi yawani takure Yana kallon macijin,,,shiko bibibo gabaki d'aya kanannad'e Alhusain yanabin jikinshi duka kana ya sauka yayiwa ko wannensu hakan Yana Hawa cikinsu Yana sauka se murmushi sukeyi suna tab'a jikin macijin kamun Kuma yasauka daga jikinsu yakama wata irin katuwar Dorinar ruwa daganan Kuma yakoma damisa hakama yakoma Zaki yakoma Kura Kai dabbobi kala kala yarink'a komawa suko sedariya sukeyi cikin nishad'i,,sunjima ahakan kamun bibibo yadawo saurayinshi kamar yadda yake zaune daga farko,,kallon alyasat daketa had'a gumi yayi ya tabbatar da Sha,awar matarsace ke dawainiyadashi mik'ewa yayi Yana dubanshi yace sirikina yafad'a cikin tsokana,,, murmushi Alyasat yayi kana yace na,am babban yaya,,Aiko su Yusuf sukace mizasuyi inba dariyaba,,,shima bibibo murmushi yayi kana yac, "zo muje yayi gaba" tashi Alyasat yayi yabi bayanshi su Lateep ce tsokanar Shi sukeyi,,,suna fita suka nufi bedroom d'indasu mama suke shidai Alyasat nabiye dashi kawai domin baisan Ina suka nufaba,,,suna shiga yaga mama kwance da,itada wata budurwa Amma yadda yaga kwancinta saida hajiyarshi ta harba dak'arfi shiko bibibo ko kallon inda take beyiba yace mishi d'auko matarka muje,,ba musu Alyasat yasaka hannu yad'auko mama Yana d'aukota tana bud'e Ido domin ba bacci takeyiba ganinshine kuwa bakaramin dad'i yayimata ba hakan yasa ta kankameshi kamar wadda zata Fad'o shima yak'ara matseta ajikinshi,,ganin hakan yasa bibibo d'aukesu duka yab'ace dasu bediresu ko inaba se wani k'ayataccen hotel room mai shegen kyau ya diresu tare da juyawa tafita yaje yabiya kud'in d'akin kana yayi yafiyarshi gunsu Yusuf,,,suko Yana fita suka k'urawa juna Ido kamun suyiwa juna wata irin wawuyar runguma suna sauke numfashi tare da fad'ar I miss you atare kana suka had'e bakinsu wurida d'aya suka shiga kissing din juna kamar zasu cinye bakin juna.😂 *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500₦ kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700₦ Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07937092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ *S F* Page 67&68 __"wata irin tsotsa suke yiwa bakinsu cikin zak'uwa dakewar junansu cikin sauri Alyasat yad'ora hannunshi akan nonuwanta da sukayi wani irin cika kamar zasu fashe atare suka sauke numfashi tare da shid'ewa wata irin murza yake musu kamar yasamu fulawa,,,itako se bank'aro Maisu takeyi tana K'ara kamo harshenshi tana tsotsa. Shiko se famar murza nipple d'inta yakeyi Yana cakumo nonuwan gabaki d'aya sun haukace,,janye bakinshi yayi daga nata ya maida kan nonuwanta yashiga tsotsar nipple d'inta Yana murza d'aya yayi k'asa da d'aya hannunshi ya janye pant d'inta gefe tare da d'ora hannunshi awurin,,wani irin zillo mama tayi tana bud'e kafafunta yadda zeji dad'in saka hannun nashi gawasu ruwa dake zuba awurin kamar k'orama. Aiko hakan yamasa dad'i sosai yak'ara tura yatsarsa ciki Yana fingering d'inta cikin sauri sauri Yana Kuma tsotsar nipple d'inta Kuma still Yana murza d'aya nipple d'in gabaki d'aya yagigita hajiya zaraah yad'imautata wata irin mik'a takeyi tana Kara bud'emai k'ofar k'oramarta tana wani Dan iskan salo dabakinta adede kunnenshi take fad'ar"ashhhh yaaa sattt gindinaa dad'iiiii ohhhh ya sattt I miss youuuu wayyyo nonuwana sunyi kewarka mujunaaaa washhhhhh allahhh ya sattt gindinaa dad'i ahhhhhhh wayyyo,,,,cikin sauri Alyasat yace, "wayyyo Allah baby Zaki kasheni da salonki wayyyo inasan wannan gidan dad'in" Yana fad'ar hakan yakai bak'inshi Dede k'ofar fadarta tare da saka hannun ya bude k'ofar giidanta Dede inda ruwan kezuba tareda zura harshenshi jikin wurin yafara karkad'ashi Yana zuk'o duk wasu ruwa dake fita awurin hakan yasa mama sakin wata uwar k'ara tana Kara Danna kansa k'asanta wata irin jijjiga takeyi domin dad'in da takeji bazata iya misiltashiba ihu takeyi tana K'ara bud'e Masa k'ofar fadarta yadda zeji dad'in zukota da kyau,, "Nashiga ukku wayyyo Allah dad'iiiiii sosai ahhhhhhh wayyyo marata Yaya satttttt Zan mutu dad'i ahhhhhhhhh ohhhhhh ya Allah wayyo momma Kinga ya satttt na shanyemun gindinaa ashhhhhh please kashanyeee duka ohhhhhh my herooooo ahhhhhhh," tafad'a tana janye kanshi dak'arfi tare da hantsilawa tad'ora bakinta akan nipple d'inshi tare da damk'arta joystick d'inshi tana murzawa ahaukace,,aushhhh baby ahhhhhh Alyasat ya fad'a agigice Yana Kama nononta,,tsotsar nipple d'inshi d'aya takeyi tana murza mishi d'aya kana tana shafa penis d'inshi harzuwa 2ball d'inshi cikin salo da k'warewa,,,shiko se Nishi yakeyi Yana fad'ar ohhhh baby goo ahhh don't stop babyyyy ahhhh shuck my nipple it's so sweet ahhhh wayyyo aushhhhh,,,ganin tafara dorashi aseti kawai setayi kwance akan Jason rigingine tana kallon pop ta zazzalo kanta ak'asa yadda jikinta kawai ke kan bed d'in kanta Kuma na janjalinbo ak'asa,,,janyo Alyasat tayi yadawo gabanta Dede kanta yayi tsaye ak'asa kana takama penis d'inshi tafara shafarta ahakan tana lailayawa kamun tad'orata abaki tafa lasa tana lailaya kaciyar,,,hakan yasa Alyasat yafara gurnani Yana bank'arawa sabida dad'i beyi auneba yaji tatura cikin bakinta gabaki d'aya yadda takai har cikin makoshinta sabida tanayin kwanciyarda tayi,,,hakan yasa Alyasat saki wata uwar k'ara bashiri domin jiyayi kamar yatab'o majiyar dad'in dake cikin gindata ne. Zagayo da hannunta tayi akugunshi tak'ara danta abakinta yayinda tatura duka yatsuta tana yi masa tafiyar tsutsa atsakiyar duwawunshi tana Kuma Kara Danna penis d'inshi can k'uryar mk'oshinta tana wasa da harshenta asaman jijiyarta,,,habawa gabaki d'aya Alyasat ya gigice yarasa tunaninshi wani irin dad'i yakeji Wanda bai tab'a Jin irinshi (tofa Alyasat kowanne sterile fa dakalar nashi dad'in 🙈) inbanda zare Ido Babu abunda yakeyi yaka karkarwa kamar anjona mishi lantarki da kyar yasamo kalaman bakinshi suka dawo inda yafara surfa uban ihu kamar bashiba ihu yakeyi Yana mazari fad'ar yake wayyooo wayyooo burata wayyyo Allah dad'inaa Zaraahh Zaraahh kingama Dani Zaraahh dad'iiii Zaraahh zekasheni Zaraahh aushhhhhhhh zartaba ahhhhh ohhhh ya Allahhhh wayyyoooo penis na na dangwalo dad'i bakinki yafi Zuma zaraah Wayyooo dad'iiii ahhhhhh yafad'a Yana duk'owa kawar zeyi goho yadda tsakiyar d'uwawunshi suka k'ara bud'ewa Kuma penis d'inshi tak'ara shika bakinta da kyau hakan yabawa mama dama k'ara shafa mishi tsakiyar d'uwawun,, aibesan lokacin da yazaro penis d'inshi ba dak'arfi Yana rusar ihu tare da bud'e kafafunta yaseta penis d'inshi da kofarta yadanna Aiko suka saki ihun atareda k'ank'ame juna kamar mayunwacin Zaki hakan Alyasat ya fara bak'ar mama domin gabaki d'aya ya haukace ga Ni,imar jikinta gakuma ta ciki abun se Wanda yagani ihu suke suna cin junansu kamar ba gobe shakka Babu awannan Daren sununawa juna yadda sukayi kewar junansu😍 asuba tagari amarya da ango. Washe gari tun asuba bibibo ya maida su gida ko wanne yashige bedroom d'inshi yakwanta bawanda ya fahimci komai har su Yusuf saboda harkusa kwanta Bibibo ma bedawoba hakan yasa sukayi tinanin suna tare. Rayuwa medad'i sukayi a India inda insuna buk'atar junansu bibibo ke d'aukarsu yakaisu inda zasu samu nutsuwa batareda sanin kowaba,,,hakan kwanaki sukaja sosai kusan satinsu 2 a India wannan lokacin Kuma shak'uwa me k'arfi tak'ara shiga tsakanin mama da Alyasat yayin da gefe d'aya ake zuba love tsakanin Yusuf da Rasheeda Lateep da Meenat Suhaif da Inteesaf ko wanne sosai tayi k'arfi sosai tsakaninsu da abun sanshi inda magana tayi k'arfi har iyaye suka shigo ciki,,,ayanzu anyi neman auren anyi komai inda abbe yanemi alfarman adaura auren kafin sutashi komawa Dubai su wuce da amarensu,hakanko akayi aranar jimu,a aka d'aura auren su duka washe gari suka Kama hanyar komawa Dubai ahakan sukarabuda Zeenah cikin kewar juna da alkawarin suma zasu ziyarcesu wata Rana. Maheerah Sosai Maheerah tasamu lafiya saboda kulawar da take samu agun ahalinta yanzu Masha Allah kamar ba,abunda ya faru da ita Kuma gimbiya halila ta hana bibibo gayawa kowa saboda kada hankalin mama yatashi har izuwa yanzu da Allah yabata lpy. London Leamtair kuwa tunranarda Alyasat yatafi yabarta Takoma kamar zararriya domin cikin Masu gadin barrack takira wani soja Yana shigowa tabud'e Mai k'ofar gindinta tana fad'ar yazo yayi anfanida ita,Aiko kamar jiya yakeyi shikam yashiga hakar abar banza,,,tindaga wannan ranar yakoma taxxy motar kowa domin muddin tayi a awa biyu ba,ayi sex d'inta ba Toba babusauran zaman lafiya tare da ita,,,yanzu gabaki d'aya tak'are ta lalace saboda wannan masifar dake cinta.(Allah ya karemu). Bayan wata ukku Awannan watannin abubuwa da dama sunfaru ciki hadda warkewar Najeeb dakuma rokar Alyasat da mama garafa dayayi Kuma sunyafe Masa sedai har yanzu bayasamun wani kusanci da ahalin s-tate d'in saboda wannan abun daya aikata,,,,su Yusuf kuwa kowa ya tare da matarsa yayin da muhibbat ta sauke makamanta saboda tagano bakin rijiya ba wurin wasar makaho bane...Kuma Alyasat da Jalaludeen zai koma wurin aiki sutafi tare da mama da jagorancin gimbiya halila sukaje gun dangin mahaifinta Malam Isah yaji dad'i sosai dudda cewa yanzu yatsufa Amma Yana iya sheda komai,,kawo ila kuwa yanzu yakoma giro ko abin sayenshi domin bara yakeyi cikin kasuwanni yakoma kamar tab'ab'b'e sedai muce Allah ya kyauta,,, alyasat da abbe sunyi musu alheri sosai kamun sukoma cikin k'aunar wannan tsohun. Cikin mama kuwa yashiga watan haihuwa ayanzu zaune take a d'akin mom tanacin nama domin Babu abunda takeso sama dashi,,wata irin mird'a taji mararta tayi kamar zata tsage tayunk'ura tatashi Kuma setaji kawai wani abun nazubo Mata kamar tayi fitsari seko ga Abu yadanno Mata dak'arfin gaske hakan yasa tadafe gefen gadon tana salati..! *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500₦ kacal 👌 ga duk me buk'atar complete kuma 700₦ Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 👉 08107819124 Autar Alheri ✍️ *S F* Page 69&70 __"wani irin abune taji yadanno Mata Wanda yasakata sakin Nishi mek'arfin gaske bashiri Aiko Sega baby boy yafad'o k'ato jajir dashi Masha Allah se tsandara kuka yakeyi,,,Ido mama tawaro tana kallon yaron Wanda bayada marabada alyasat,,,Mom ce tashigo d'akin asukwane sabida kukan baby dataji dudda batayi tinanin haihuwace mama tayiba Amma tayi mmkin Jin kukan baby agidan hakan yasa tashigo Aiko taganshi kwance ak'asa se wutsil2 yakeyi Yana tsandara kuka,,,cikin farin ciki da tsananin mmki tak'arasa tana fad'ar zaraah haihuwa kikayi? Masha Allah haihuwa ba sanarwa ikon Allah kenan yafi gaban mmki tafad'a tana d'auke baby kamun tanemo abun yanke mabiyiyarsa,,mama dai nagefe tana sauke numfashin azabar dataji domin haihuwa Kota sakan d'aya ce sekaji ajikinka,,,cikin k'ank'anin lokaci mom tagyara baby da mejego tareda d'akinta datemakon Y'ar aikinta wurin yadawo tsab kamar ba,ahaihuba,,,,mama kuwa tafito fyas da,ita domin seda mom tasaka tayi wanka tad'auko Mata Kaya tasaka kana taci farsun Mana da tea kana Takoma bedroom d'inta dake gidan takwanta,, mom kuwa tafitoda baby perlo kana tashiga Kiran waya alyasat tafara Kira tace yazo maza tana nemansa,,,Aiko Bab'ata lokaci yashigo gidan cikin mmki yake kallon mom da baby dake hannunta bakinshi har rawa takeyi wurin tambayar Ina tasamu baby? Mik'a Masa tayi tace yakarb'a yaduba da kyau yaga,,Aiko Yana karb'ar yaron yawaro Ido Yana fad'ar badai zaraah tahaihuba? Murmushin mom tayi tace tabbas kuwa zaraah tahaihu...aikamin mom tarufe bakinta ya,ajiye yaron tareda duk'awa yakai goshinsa k'asa Yana sujjadar godiya ga Allah kamun yad'ago yana fad'ar mom ina sweet life take? Hope dai tana cikin koshin lpy? "Lpy qalau take son jeka tana bedroom d'inta,,azabure yamik'e cikin sauri yanufi d'akin mom tabishi da kallo tana Masa dariya kana tashiga Kiran kowa tana gaya musu wannan haihuwar ta bazata. Fad'ar farin cikinda wannan alhalin suka shiga sabida wannan haihuwar B'ata lokacine hatta su gimbiya halila sunyi matuk'ar farin ciki samun wannan yaron haka dangi da abokan arziki suka cika gidan mom kamun kice kwabo Babu masoka tsinke wannan yashiga wannan yafita,,alyasat kuwa seda mom tayi masa Jan Ido yabar gidan,,,iyayen yaro kuwa su y'allaibai canal yusif da lateep su alhassan da alhusain su suhaif su Zaid Ameer Yaya sulaiman Yaya jalaludeen su suheil da sadam Kai hardasu najeeb shareef dukkansu kowa ba,abari abayaba kowa se baza tasa bajinta yakeyi wurin nuna farin cikin samun wannan yaron abun ba,acewa komai yaro kam yasha Kaya kala2 nawasa naciye ciye nasakawa harda kayan sojoji( kaji me mahaukatan iyaye kowa yace musu jinjiri nacin wani abun oho😂) abufa ya hayak'a yawoga ma,iya sojoji sunyi d'a yanzu Kam se abunda idonmu yagane Mana.😂 Yau ake suna gida yacika tink'in Babu masoka tsinke Yan,uwa da abokan arziki kowa ya hallara sojoji kuwa daga k'asashe Daban Daban sekawo ziyara sukeyi,,,yaro yaci sunan mahaifin mama Muhammad Bello inda suke kiranshi(abulkhair) Masha Allah taro yayi taro anci ansha ayi picture nakece reni Matansu yusif kullun suna mak'aleda mama kowacce da D'an yaron cikinta,,momy zeenah ma tazo mutanen India itada ameeshkan da sayetkan ma sunzo Masha Allah suntaya Y'ar uwarsu murnar samun jikan fari,,,hakan taro yawatse kowa zuciyarsa fall farin ciki tareda dimbin kyaututukan da akayi rabo agun bikin Masha Allah semuce Allah yaraya abulkhair. Mama anan take zaune gun mom tinda akayi suna har yau datakeda kwana 24 da haihuwa kulawa sosai mom kebata ta mummunan daga d'ayan bangaren kuwa gimbiya halila da maheerah suna nasu, hakan yasa izuwa wannan lokacin mama Takoma yadda take tawarke sumul kamar Bata haihuba,,,Kuma tunranar suna alyasat bek'ara ganintaba,,,yau tana zaune aperlo tana bawa abulkhair nono yashigo perlon tunda yaganta zaune yakafetada Ido yanak'are Mata kallo kamar zehad'iyeta sewani lumsashe idonshi yakeyi cikin farin cikin ganinta,,shigowa yak'arasa yi tareda zaunawa kusanta Yana fad'ar "wow my sweet life I miss yafad'a tareda manna Mata kiss breast Kuma hakan yayi Dede da shigowar mom perlon Cikin sauri tace son mikakeyi anan? D'an Sosa k'eyarsa yayi yace nazo duba abulkhair ne mom. "Okay karb'eshito,,ba musu kuwa yakarb'eshi,,kallon mama tayi tace tashi kikoma ciki kishanye abunda na,ajiye Miki tafad'a ba,alamar wasa akan fuskarta,,,tashi mama tayi tashiga d'akin dudda ranta besoba domin itama tayi kewar mujinta sosai,,,shiko alyasat ahasale yamik'e tareda ajiye abulkhair akan kujera yabar perlon zuciyar acunkushe Allah yasani yayi kewar matarsa sosai yanada buk'atarta taredashi Amma mom tayi musu katangar k'arfe part d'inta yanufa cikin damuwa. Bayan sati biyu Yau yakama kwanan mama 38 da haihuwa Kuma yaune alyasat yayi shiri na musamman Wanda zeyi maganin mom,,dama bibibo yabashi abunda zerikayi Idan Yana nemanshi ko yanaso yaganshi domin yanzu sunzama abokai Kuma aminan juna na k'ut da k'ut,,,kiranshi yayi bayan yazo yagaya Masa yanason sukoma London shida mama Kuma yasan mom bazata bariba yatemaka mashi yafito mishida ita suje suhau jirgi sugudu,, murmushi kawai bibibo yayi yace yoshe zasuje,,yace anjima,,ok to shikenan badamuwa kushirya kawai,,cikin Jin dad'i alyasat yace ngd sosai surukina yafad'a Yana dariya,,shima bibibo dariyar yayi kana tayi tafiyarsa. Wayar rasheedar yusif yakira yace takaiwa mama waya zasuyi magana domin mom ta kwace tata,kaimata kotayi yace tashirya itada abulkhair zasuje wani gun,,to kawai tace masa batareda bincikeba takashe wayar kana tashiga Shirin. Misalin k'arfe 12pm bibibo yazo yad'aukesu su duka har alyasat d'in memakon yakai filin jirgi sebediresu ko,inaba se gidan alyasat dake London d'in kana yad'auke abulkhair yakaiwa gimbiya halila Shi kana yayi tafiyarshi. Aiko bibibo nafita alyasat yayi kan mama ahaukace yarik'ota ganin tanabin gidan da kallo cikin sauri yace""my sweet life wlh amatsenake Ina buk'atar temakonki please,, murmushi mama tayi kana tace Ina zuwa tafara cire kayan jikinta seda tayi sintir kana tadawo shima tacire Masa nasa ze tayata tace aa wannan aikintane yau,,hakan tacire Masa komai kana tashiga sarra fashi kissing d'inshi tashigayi sosai Kuma tahana yamaida Mata martani seda tajima tana kissing d'inshi kana tashiga kissing d'in duk inda bakinta yaci karo dashi ajikinshi yadda tazo kunne ya k'ank'ameta kana yanarad'a mata sex please. D'agowa tayi tare tad'auko mayafin rigarta tad'aureshi dashi akan adonta tad'aure kowanne hannu Daban kana tad'aure kowacce kafa kamar yadda akewa D'an kaciya,,shidai da kallon kawai yake binta seda tagama kana taraba kafafunta biyu tashiga tsakiyarshi kana tarik'o penis d'inshi tareda setawa ak'ofar fad'arta tadanna da k'arfi seda tashige hakan yasa suka saki k'ara atare kana mama tafara up and down akanshi gawasu irin ruwa dake zuba ak'asanta suna sauka akan joystick d'inshi suna bada wani sauti fachh,fachh,fachh wani irin dad'i ne yafara ziyararsu su dukan hakan yasa suka fara ihu musamman alyasat dakeji kamar ze suma ga dad'i na d'ibarshi Amma ba hannun ba k'afa se Baki ihu yakeyi da iya k'arfinshi Yana fad'ar babyyyy gooooo ashhhhhh baby Zaki kasheni da wannan dad'in kalarsa dabance wayyooo joystick D'ina wayyyo dad'ina ahhhhhh babyyy your pupsy it's so sweetttt babyyyy wayyyoooo wani abun ke jamun penissss zaraah ahhhhh karki Dena please kicini da kyau zaraanahhh waya Koya Miki ahhhhh ohhhh yesss babyyy zanciyeee wlh wayyo dad'inaa zaraah Zan mutu wani abun zezooo ahhhhhh zanyi release zaraahhhh ahhhhhh so sweet my sweet lifeeee ohhhhhhh sheet ahhhhhh yesss babyyy ohhhh my god ahhhhhhhhh yafad'a dak'arfi Yana karkarwa,,atare sukayi release kana mama ta kwanceshi bayan sun huta sukaje sukayi wanka kana sukayi kwanciyarsu. Dubai Mom taduba ko,Ina bataga mama ba abun yabata mmki sosai seda taje kowanne gida dake cikin s-tate d'innan Amma batacan ganin har ankwana bataga mama ba sekawai takira yusif tatambeshi,,shine yagayamata cewa ai sungudu London suma yau zasu wuce,,,,tayi salati ta tasmila hartagaji data gama jinininta ta hak'ura. Bayan shekara 4 Awannan shekarun abubuwa dayawa sunfaru matansu yusif sun haihu mama ma tak'ara haihuwa inda yaranta dasu bibibo basuda shamaki kamar y'ay'ansu,,,,tsakaninta da alyasat kuwa soyayya suke zubawa tabugawa ajarida kowaye Kai Idan kagani sesun birgeka sedai kayi musu fatan dawwama acikin so da k'aunar juna.! Alhmdllh alhmdllh alhmdllh Anan nakawo k'arshen wannan book na SOLDIERS FAMILY kuskure danayi aciki Allah yayafemun abunda nayi Dede Allah kabani ladanshi Allah yasa muyi anfanida abunda yake me kyau akasin hakan muyi wstsi dashi..fatan alkhairi 🤝 I love all my lovely fansss 💃 semun had'u a novel d'inmu nagaba me suna *MY LITTLE SISTER* zebaku nishad'i yadda bakwa tinani bye👋 Autar alheri ✍️